Wata Karuwa Complete Hausa Novel
[12/16, 2:33 PM] Oum Hairan&Affan: *WATA KARUWA*
*OUM HAIRAN*
1-2
*_MAFARI_*
Hanisa ke Hanisa wato yauma saikin jamin asarar da kika saba ko nikam narasa irin ki kullum aita maimaita miki mgn ɗaya doɗɗiyar ƙwaƙwalwa irin ta kifi to wlh yau ki tabbatar idan kika dawomin da kwantai na Shinkafar nan saina nakasaki Yayarki Hasina yanzu haka ta kusa dawowa amma ke kinanan kina iskanci" fuuuu Baba Indo ta zari buta ta shige bayi Wata matashiyar Budurwa ta fito daga ɗaki sanye da riga da zani na atamfa kyakkyawa Chocolate me matsakaicin tsayi me dirararren jiki.
Ɗaukar bahon Shinkafar tayi ta ɗora akanta ta nufi ƙofa tana cewa “Na fita Baba Indo Bata saurareta ba dama kuma bataji a ranta zata kulata ba ta fice a gidan ta tsari ɗan sahu ta hau tace masa yan taya zai kaita. Suna tafe tana kalle²nta suka isa gurin ta zaro kuɗinsa ta basa ta ɗauki kayanta ta ƙarasa yan abincin ta zauna a gurbinta.
Can nesa da ita ta hango Hasina tanata danna waya ta miƙe da sauri ta isa gabanta ta tsugunna tace “Yaya Hasina Ina kika samu waya?" Ɗagowa tayi ta kalleta tayi mata dariya tace “Sai yanzu kika fito Ni abincina har ya ƙare" buɗe bohon abincin tayi taganshi jingim ko taɓashi baayi ba ta ɗago da sauri ta dubeta tace “ai Bama ki fara taɓawa ba" yatsina fuska Hasina tayi tace “Eh ban taɓa ba jira nake azo a bani kuɗinsa ki bari kema idan yazo zance ya haɗa ya biya da naki"
Zaro manyan idanunta tayi tace “Waye shi Yaya Hasina?" Rufe mata baki tayi lkcn da wani matashin saurayi kyakkyawa yake nufosu Hasina ta nunawa Hanisa shi fari tas dogo me dirararren jiki faffaɗan gaske yana sanye da ƙananun kaya da suka amshi jikinsa sosai. Ajiyar zuciya Hanisa ta sauke lkcn da idanunta ya sarƙe cikin nasa tayi saurin janye nata kanta na sarawa gabanta na faɗuwa ta miƙe zatabar gurin Hasina ta riƙo hannunta tace “Ta Baba Ina zaki?" Dubanta tayi ta dubi matashin daya tsaya akansu yanata zuba ƙamshi tace “Zan koma gurin abinci na"
Sake riƙe hannunta tayi tace “Wannan da kike ganinsa sunansa Abdul-Ahad Anace masa Abdu zan baki lbrnsa sai munje gda yanzu dai ki tsaya mu samu almajiri muyi musu sadakar abincina da naki duk yace zai biya" sake dubansa Hanisa tayi tace “akan me Yaya Hasina nifa kinsan banason juye haka kawai kina ganin Ladidi da Tabawa daga juyen nan aka juyesu fita ma ta gagaresu saboda sunyo shegu nikam a'a abarmin nawa zan siyar banson san zuciya....."
Murmushin da taga yanayi ne da dimple ɗinsa daya loma yasata dakatawa da mgnr ta juya zata tafi taji ya buɗe baki cikin Izza yace “ Beautiful girl ya sunanki?" Kallonsa tayi a wulaƙance zata tafi taji Hasina tace “Am kaga Abdu sunanta Hasina manta da ita kawai bata rabo da shirme ta ɗauka kowa ma irin sauran ne" ajiyar zuciya yayi yace “Anisah! Anisah!! Anisah!!! Am ƙanwarki ce?" Gyaɗa kai tayi tace “Eh uwarmu ɗaya ubanmu ɗaya" murmushi yayi yace “Nice itama kamarki take?" Harararsa tayi tace “kaifa matsalata dakai kenan yanzu da kake tambayata idan hakan take zagawa zakayi?" Sosa sumarsa yayi yace “Aa ki gane Baby káwai dai naji kalamanta sunyi tsauri ne kuma naga.... Am manta kawai"
Taɓe baki Hanisa tayi tayi gaba abinta yabi bayanta da kallo inda Hasina ta shiga haɗa shirginta tace “Ke kika sani Hanisa me rabon shan duka ai bari bata masa magani nidai kinga tafiyata ga kuma hadari nan ya gangamo naga yanda zakiyi da uban abincin nan" tana gama wannan maganar ta fara fadin “sadaka sadaka" nandanan yara suka cika gurin ta rinƙa zuba musu yana tsaye yana kallonta har ta gama tabisa ya buɗe mata motar ta shiga yaja suka tafi.
Matuƙa halin Hasina yana mugun bawa Hanisa tsoro ta lura cikin kwanakin nan abunta kullum gaba yakeyi yau taganta a wannan shagon gobe ta ganta a wancan jibi tabi wancan me motar gata taje gurin wannan lamarin yana ɗaga mata hankali gashi ta rasa waye zata faɗawa yayi mata faɗa Babansu bayada kataɓus Mama itace komai itace ce me bakin magana ita kuma son zuciya da son abin duniya shine tasa a gabanta ko kaɗan batason laifin Hasina saboda tana kawo mata kuɗi sau tari kudin tallen Hasina har zartawa yakeyi idan Mama ta tambayeta sai tace canji ne akabar mata wannan hali na mahaifiyarsu yasa take shiru da bakinta domin koda ta fito ta faɗa gwasaleta takeyi shi kuma baba ko ta sanar dashi saidai yace mata ta tayata da addu'a Allah ya shiryeta"
Hannu tasa ta rufe idanunta saboda ƙurar data taso ta lulluɓe gurin ga wani gagarumin hadari daya yima sama rumfa tsoro ya sarƙeta duk gurin kowa ya tashi ya fara tafiya amma banda ita lafawar ƙurar ne yasata buɗe idanunta ta zubawa hadarin da yaketa ɗinkewa a ranta tace “Na shiga uku Ni Anisa wannan hadarin idan ya ɓalle bansan yaushe zai tsaya ba nikam gida zan tashi in tafi saidai Mama ta kasheni" gama yanke wannan hukuncin kenan ta mike ta duba ciniki ta dubu biyu da ɗari takwas saura Shinkafar dubu da ɗari biyu jikinta yayi sanyi tasan yau kashinta ya bushe jiya ta koma data ɗari takwas an daketa yau kuma sai kashewa.
Jin saukar ruwan ne yasata tashi da sauri ta nufi wata rumfa da suke fakewa ta tsaya abinda ya bata mamaki yau babu kowa ƴan tallan duk sun watse sai ita kaɗai sai wasu matasa da suke zaune suna hira, ruwa me ƙarfin gaske ya kece hankalinta ya ƙara tashi ganin ruwan ta arewa yake kuma fuskar rumfar arewa take kallo gashi tanada Asma ko yaya ruwa ya daketa jigata takeyi.
Tuna wahalar da takesha ne yasata fashewa da kuka me haɗe da shassheƙa fadi take "Allah ka kawowa baiwarka agaji kada ciwona ya tashi" Cikin ikon Allah saiga wani matashi cikin matasan ya taso ya iso gabanta ya tsaya yace “Lahh Me Shinkafar yan gayu me kikeyi anan?" Ajiyar zuciya tayi tace “Yawwa Lawal don Allah ka taimakeni ka buɗe min dakinka in fake a ciki yau kowa ya watse saini kaɗai kuma idan na tsaya anan Asma ta zata iya tashi"
Kallon tsaf yayi mata yayi wani murmushi ya nufi ƙofar ya buɗe yace “Allah kenan Me abincin Yan gayu zo ki shiga kada asmarki ta tashi" bata tsaya tantance kalaminsa ba ta faɗa dakin ta ajiye kayan abincinta ta tsaya tanata rawar sanyi ya shigo ɗakin ya wucceta tana tsaye jikin ƙofa tanata rawar ɗari ya nufi wata kusurwa ya kunna glub ya tsaya ya zubawa hips ɗinta idanu yana wani haɗiyar yawu a ransa yana ayyana abubuwa da yawa, tana tsaye batasan meye yake ayyanawa ba taji yace “Me abincin Yan gayu ki zauna ga gefen katifa nan bari na fita na dawo" jinjina kai tayi tace “nan ɗin ma ya isa na gde Lawwali" bai saurareta ba ya nufi ƙofar ya fice bai jima ba ya dawo ya shige ciki, tsayin lkc har Magrib ruwan nan be ɗauke ba Lawwali yayi alwala yayi sallah ya dubeta yace “kije ga bayi nan kiyi alwala kiyi sallah"
Batayi masa gardama ba kasancewar dama abinda ke ranta kenan ta nufi bayin tayi alwala ta fito ta tayar da sallah tayi sujjadar ƙarshe taga duhu ya mamaye ɗakin ta ɗago da sauri bata iya ganin komai tuni tsoro ya mamayeta jin takun mutum a kusa da ita ta zabura ta miƙe tana faɗin “Lawwali sun ɗauke wuta kunna fitilar wayarka na ɗauki kayana na tafi ruwan ya fara ɗaukew......" Bata rufe bakinta ba taji wani sabon tashin hankali ya ziyarceta jin ɗumin mutum a jikinta kafin ta gama tantancewa taji hannu na yawo a jikinta ta kuwa saki ƙara yayi saurin toshe mata baki da hannunsa ya manne a jikinta ya mannata da bango ya ɗora hannunsa saman nononta yana shafa su ta cikin riga ita kuma tana tureshi tsabar tashin hankali ma kukanta nemanshi tayi ta rasa
Kokawa sukeyi sosai tsakaninta da Lawwali har yayi nasarar fuzge mata hijjab ya keta rigarta gida biyu ya cillata katifarsa kafin ta miƙe yabita ya danne cikin rawar murya yace “Haba Hanisa idan na barki ai sai ɗaukar haƙƙin yayi yawa Tun yaushe kike mana ƙwalele da wannan kayan daɗin naki kusan duk ƴanmatan gurin nan basa mana rowa kece kika zamewa kowa alaƙaƙai to yau saina karya al'ƙadarinki ko banci ba saina jagwalgwala"
Hannunsa yasa ya buɗa hannunta da tasa ta rungume nononta ya shafa su yace “Komai naki me kyau ne" ɗora bakinsa yayi a nipples ɗin ta yana lasa yana lumshe ido gashi ya banƙare mata hannu ya riƙe su da nasa ta rinƙa kiciniyar ƙwacewa shikuma yana ƙara danna nononta a bakinsa yana sakin wani nishi yana tsotsarsu, jijjiga masa kai ta rinƙayi tana kiran Innanillahi Lawwali don Allah kada ka canza min lissafin rayuwata ka taimakeni ka ƙyaleni...." Wata cafka da yayima nonon da bakinsa yana murza nipples ɗin da harshensa itace tasata jan ajiyar zuciya ta rintse idanunta azabar raɗaɗi takeji akan nonon nata shikuma kara dannasu yake a bakinsa.
Sakin hannunta yayi ya tura hannunsa bayanta ya kwance zanin tare da ɗagata ya zareshi.
Sai lkcn kuka ya kwace mata tace “Kayima Allah kada ka ketamin haddi Lawwali kada ka cutar dani kagani ka sani duk gurin nan kai kaɗai na yarda dakai kada ka sanya min ciwon da zan rinƙajin duk duniya babu me amana wlh daka ketamin haddi Gara ka kasheni Lawwali......"
Rufe mata baki yayi ya fincike pant ɗinta daidai lkcn da suka dawo da wuta ya zare boxes ɗinsa ya kama yar ƙaramar dick ɗinsa data miƙe ya shafo ruwan da taketa tsiyayarwa ya goga mata a gabanta ya saita ta a gaban nata ya fara goga mata ita akan belinta ta saki wata ajiyar zuciya me cike da tsoro ta rintse idanunta cikin tashin hankali ta buɗe baki zatayi mgn ya rufe mata bakin ya fara danna mata bura cikin gabanta ya kwanto jikinta ya cafki nononta ya sake turawa a bakinsa tana mimmiƙewa tana dukan bayansa tana kuka me ban tausayi tana komai amma yaƙi ƙyaleta ta cijeshi yafi a ƙirga yaƙi sauka a kanta saima lumshe ido da yake yana ƙara tura burarsa cikin gindinta yana wani irin nishi itama tana nishin azaba.
Cire bakinsa yayi daga nononta ya ɗagata sosai yaci gaba da cinta yana zaune a kanta itakam wahala ta fitar da ita a hayyacinta saida yaci yayi hani'an sannan ya ɗagata yana ajiyar zuciya ya shiga bayi ya watso ruwa yazo gabanta ya tsaya yana sake mulmula burarsa yana lumshe ido yace “Dallah ki tashi kije kiyi wanka zakiji karfin tafiya gda" yunƙurawa tayi ta miƙe tana haɗa hanya ta ɗauki zaninta ta daura ta gyara rigarta ta zari kayan tallanta tana kuka me ban tausayi ta nufi ƙofa ta fice yabita da kallo gabaɗaya kuma sai jikinsa yayi sanyi ya taɓe baki yace “Meye ma na damun kaina dama dai ƙarshenki kenan koni ban ci ba wani sai ya ci garama na mayar da tawa ƙwalamar".........
Wannan littafin na kuɗine 300 via acc 0255525235 Gtbank or 3184512451First bank domin ƙarin bayani zaku tuntuɓi wannan number ta WhatsApp 09013718241 ƴan Niger kuma zakuyi mgn ta wannan number dake sama don sanar daku yanda zakuyi ku biya naku.
_Please share_
_And_
_Comments_
*OUM HAIRAN*
[12/16, 2:33 PM] Oum Hairan&Affan: *WATA KARUWA*
*OUM HAIRAN*
*ELEGANT ONLINE WRITERS*
*3-4*
Tafi takeyi batare da tasan inda ta dosa ba idanunta da ƙafafunta sunyi mata nauyi daƙyar suke ɗaukar ta jiri na ɗaukar ta tana neman faɗuwa a dole ta nemi guri ta zauna rungume da bahon Shinkafarta tanata shassheƙar kuka me dukan zuciya jin ruwan ya fara dawowa ne yasata dafa ƙasa ta miƙe daƙyar taci gaba da tafiya jiri na ɗibanta ga ruwan saman sai ƙara ƙarfi yakeyi tunanin tare ɗan sahu ma ya kasa zuwar mata.
Tayi tafiya me tsayi cikin gushewar hayyaci da ƙunar zucci taji anayi mata horn bata juya ba taci gaba da tafiyarta ta kumajin anyi mata horn ganin batada niyyar tsayawa yasashi fitowa a motar ya nufeta da sauri yasha gabanta yace “Am bakiji Ba Hanisa meye yasa kikayi dare haka har ƴar'uwarki ta koma gda"
Kawar da kanta tayi ta sake ɗaukar hanya tana shirin barin gurin ya riƙo hijjab ɗinta yace “dare yayi Hanisa kizo na kaiki gda kinga hadarin nan ƙara haɗowa yakeyi fah" sabon hawaye ne ya wanke mata fuska tace “Na gode Abdul-Ahad kaje kayi harka gabanka" juyawa tayi ta tafi yabi tafiyarta da kallo faɗuwar gaba ta dirar masa yace “Innanillahi wa Innah Ilaihirraji'un Hanisa meye ya faru dake haka?" Durƙushewa tayi a gurin ta rushe da kuka tana girgiza masa kai.
Matsowa yayi gabanta yace “Tashi muje akwai matsala fah Anisa alamu sun nuna yau kin shiga sabon yanayi don Allah ya akayi haka ta faru dake garin yaya Anisa?" Kukanta ta ƙarawa ƙarfi tace “Na rantse da Allah bantaɓa jin a raina zan sarayar da budurcina don neman duniya ba tsoron faɗan Mama ne yasani zama har hadarin nan ya riskeni ashe cikinsa littafin ƙaddarata zai fara buɗewa Abdul-Ahad na rasa budurcin dana daɗe ina tanadi domin mijina na rasa ƙimar da take kankarowa duk wata mace ƙima sanadin tallah Na yarda da Lawwali yau ga ranar da yardar tayimin yayi reaping ɗina yayimin fyaɗe kuma banida ikon neman haƙƙina kawai don na kasance mara galihu wayyoh Allah wayyoh Babana Allah dama mota ce ta takeni na mutu nasan nayi shahada"
Wani mugun matsanancin tausayin yarinyar ya ɗarsu a ransa yinin yau sur da ita ya yini a ransa duk da ya ɗauki yar uwarta Hasina sun fita shan minti ya kasa hassala mata komai lissafinsa ya goce daga lkcn da idanunsa ya sauka akan Anisa ashe ita tananan wata mummunar ƙaddarar na shirin faɗa mata.
Wani tuƙuƙin baƙin ciki da baisan daga inda ya taso ba ya cika masa zuciya ya miƙe yace “Ok tashi akwai wani asibiti anan baya muje su baki magani sai na kaiki gda yau yaron nan bazai kwana a ɗakinsa ba wlh sai nasa an ɗauke....... Saurin rufe masa baki tayi da hannunta daketa rawa tace “Aa Abdu idan ka taɓashi asirina zai tonu don Allah ka barshi wannan ba komai bane ƙaddararmu ce ƴan talla ba shine da laifi ba Mama itace me laifi tunda itace ta ɗora min tallan da bata ɗoramin ba aida hakan bata faru dani ba"
Bawai don ya bari ba yace mata ok muje a dubaki dare na ƙara yi shiga motar tayi yaja suka nufi wata hanya ya shiga cikin wani asibiti yayi parking suka fita yanata kallonta kyakkyawar yarinya itama rayuwarta ta gurɓata.
Office na likitan suka shiga yayi musu bayanin komai dake asibitin kuɗine nandanan suka dubata suka bata magunguna yayi musu gdy suka fito suka nufi unguwarsu ya sauketa tare da bata kuɗi masu kauri yace “Gobe zanje Lagos ki kula da kanki ki kuma kula da shan magani zaki samu ƙarfi kada kije tallannan gobe don Allah kinji"
Ɗaga masa kai tayi ta buɗe bakinta cikin sanyinta na halitta tace “na gde” gdan ta shige babu kowa a tsakar gdan saboda ruwan da akayi ta ajiye kwanukan ta nufi ɗakinsu ta kwanta saman tabarmasu ita kaɗai tasan azabar da takeji a ƙasanta wani tunani ne ya faɗo mata na ta tashi taje Madafi ta haɗa wuta ta samu ruwan ɗumi ta gasa ƙasanta ko ta samu sassauci.
Miƙewa tayi daidai lkcn da Mama ta bankaɗo labulen tayi saurin komawa ta zauna harara Mama ta zabga mata tace “Duk uwar daɗewar nan da kikayi don lalacewa baki iya siyar da abincin nan ba kekam na rasa baƙin jininki a rayuwa talla ma idan kika ɗauka kwantai kikeyi" sosai kalaman Mama suna dukan zuciyarta saidai bata iya mayar mata kamar yanda Yaya Hasina take mayar mata saidai tayi kukanta ta cinye a ranta, jakarta ta duba ta zaro dubu huɗu ta miƙa mata tayi saurin karba ta ƙirga nandanan ta saki ranta ta fara rawa tana juyi tana cewa “Masha Allah masha Allah itama ta dau hannu Hanisatu wannan kyalla kyallan kuɗaɗen hala juye akayi miki?" Kawar da kanta tayi wasu hawaye masu ɗumi suka zubo mata, nan Mama ta kira Hasina ta fara raba musu cefanen gobe Hanisa cikin kuka tace “Wayyoh Allah Mama wlh bazan iya tashi ba marata ciwo takeyi ƙafafuna zasu karye"
Tuni firgici ya shiga Mama ta matso da sauri tace “Ya Hayyu meye ko al'ada zakiyi" hannunta takai jikinta taji jikin zafi zau tace “Na shiga uku Ni Indo Hanisa ruwan nan kika bari ya dakeki wannan muguwar cutar taki me cin kuɗi take neman tashi ko?" Fita Hasina tayi da sauri tace “Ai dama da naga hadarin saida nace ta taho mu tafi taƙi yanzu ai ga irinta nan bari na juye miki ruwan can da na ɗora zanyi wanka saiki watsa zakiji daɗin jikin"
Ficewa Mama tayi hakan ya bata damar miƙewa daƙyar ta nufi bayin tana dafa bango ta shiga ta watsa ruwan ta zauna cikin bahon tana yarfa hannu saboda azabar da takeji hawayenta naci gaba da tsiyaya ta mike ta daura zaninta ta koma ɗaki daƙyar tayi sallar Isha tasha maganinta ta kwanta har zuwa lkcn shassheƙar kuka takeyi me taɓa zuciya.
Daidai lkcn Hasina ta shigo gabanta ya faɗi jin shassheƙar kukan ƴar'uwar tata, da sauri ta kunna fitilar su ta ɗakin ta ƙarasa inda Hanisa ke kwance tanata rawar sanyi tace “Wai jikin ne har yanzu Hanisa meye ne yake damunki haka?" Sake gyara kwanciyarta tayi taci gaba da kukanta batare data iya bata amsa ba. Ganin tayi shiru yasa Hasina zama a kusa da ita tace “Duk da munsha bambam ta wajen ɗabi'a da halayya Hanisa karki manta munyi alƙawarin duk rintsi duk wuya bazamu ɓoyewa juna damuwarmu ba zamu faɗawa juna matsalarmu mu samawa kanmu mafita, shin meye yasa kikeson karya alƙawarin nan Ƙanwata?"
Ɗora kanta tayi saman cinyar Hasina ta sake rushewa da kuka Hasina ta kwanto jikinta yanda takejin kukan ƴar uwar tata tasan daga zuciya yake fita itama kukan ta saki tace “Don Allah ki cireni daga tashin hankali Hanisa ki faɗamin matsalarmu"
Tashi tayi zaune ta buɗe idanunta da suka kaɗa sukayi jawur tace “Kiyimin alƙawarin zaki rufamin asiri Yaya Hasina banason wannan mgnr ta fasu don Allah" riƙe hannunta Hasina tayi tace “Wlh ko kisa kikayi zan rufa miki asiri ƙanwata bare ma nasan bazai taɓa zama hakan ba" rungume kanta tayi cikin cinyoyinta ta sake rushewa da kuka tace “Fyaɗe akayimin Yaya Hasin....." “Me?" Hasina ta faɗa da ƙaraji sai kuma tayi saurin rufe bakinta da hannunta tare da komawa inda ta tashi da sauri jikinta na ɓari tace “Garin yaya Hanisa waye yayi miki wannan aika²r?"
Cikin kuka ta zayyane mata komai Hasina ta miƙe tana zagaya ɗakin kanta da zuciyarta na bugawa da ƙarfi wasu hawaye masu ɗumi suka rinƙa sintiri a fuskarta jikinta na rawa daidai lkcn da wayarta tayi ring takai hannu ta ɗauka ganin sunan Abdul yasata ɗagawa muryarta na rawa tace “Abdu...." Katseta yayi da cewa “Ina Anisah?" Ajiyar zuciya tayi tace gatanan a zaune" shima zuciyar ya ajiye yace “Ina fatan tana cikin aminci?" Dake Hanisa ta sanar da ita shine ya taimaketa ya kawota gda batayi mamaki ba tace “Eh sama² dai Abdu tabbas yau tafimin kowacce rana muni cikin rayuwata wlh bantaɓa jin ciwon rasa budurcina ba domin Ni ganin dama nayi na bayar dashi Abdu zuciyata zafi takeyi saboda abinda ya samu ƴar uwata meye yasa Hanisa rayuwarta take a hargitse ne duk abinda take gudu yafi samunta?"
Sauke wani Gwauron numfashi yayi yace “Bani ita inason magana da ita" miƙa mata wayar tayi ta karɓa jikinta na rawa tace “Abdul-Ahad" cikin sanyin murya da kasala yace “Na'am Anisah ya jikinki?" Da shassheƙa tace masa naji ƙarfin jikina da nayi amfani da ruwan zafi kamar yanda kace sannu fah na gde ubangiji yabar zumunci"
Shiru yayi zuciyarsa ta lula masa duniyar tunani saida ta kuma cewa “Abdul-Ahad ka Taimakeni ka rufemin sirrina wlh muddin sirrin nan ya fasu bazan iya zama tare da Baba ba na gwammace na shiga duniya saboda kullum Baba roƙona yakeyi na kiyaye kaina na riƙe darajata yana yawan faɗamin ba talla ne matsala ba masu tallan ne da masu siyan matsalar nikam zanji kunyar ranar da asirina zai tonu baba yasan nima na rasa ƙimata"
Murmushi yayi me ciwo yace “kina nufin abar Lawwali yaci bulus gobe ma ya samu damar aikatawa wata irin abinda ya aikata miki?" Shiru tayi a ranta tana jinjina ƙarfin halin mutumin yace “Anisa tun ganina dake na farko zuciyata ta ɗarsu da tausayinki inaji a raina idan ƙanwata Maryam hakan ta faru da ita zan iya bari kuwa, Anisa bazan bari ba saboda haka kema bazan iya bari ba kedai kawai kija bakinki kiyi shiru"
*OUM HAIRAN*
[12/16, 2:33 PM] Oum Hairan&Affan: *WATA KARUWA*
*OUM HAIRAN*
*5-6*
*WARNING❌*
_Only matured ahead🔞 idan kika zageni ban yafe ba domin banyi littafina don ƴammata ba idan kinga zaki iya go ahead._
“Abdul-Ahad! Abdul-Ahad!!" Ta Kira sunansa tare da cire wayar a kunnenta ta zuba mata idanu ashe ihun banza takeyi ma ya jima da kashe wayarsa, aje wayar tayi ta dafe kanta dake sara mata ta koma ta kwanta Hasina tazo ta zauna kusa da ita ta dafata tace “Nasan fargabarki Babane Hanisa insha Allahu bazai san wannan abun ya faru ba kiyi hƙr shima Abdu zanyi masa mgn zai hƙr yabar mgnr amma kisani kema dole ki saki ranki ki daina nuna damuwa Hanisa shi zanen ƙaddara wuyar goguwa gareshi idan kika cika takurawa ma saiki faɗa komar ubangiji.
Sauke ajiyar zuciya tayi taja zani ta rufe jikinta baccin wahala ya ɗauketa Hasina ta matsa kusa da ita ta kwanta itama baccin ya ɗauketa. Washegari tashi tayi da zazzaɓi sosai nan fah Mama ta hau masifar ai tana sane saboda baƙin cikin kada ta ɗaukar mata talla ne ta bari ruwa ya daketa gashinan ciwonta ya tashi batasan cewa ba wannan ne asalin sanadin ciwon ba.
Hasina data riga tasan matsalar ƴar uwarta ta miƙe ta rufe Mama da faɗan ita batada tausayi ta fiye son kanta tana ganin yanda Hanisa take kwance amma ita ba damuwarta bane lfyrta damuwarta kawai a ɗaukar mata talla jaka Hanisa ta dauka ta zaro kudin da Abdu yabata jiya ta miƙawa Hasina tace “Banason hayaniyar da kike tsayawa kunayi da Mama Yaya duk fa lalacewar Mama ta haifemu dole akwai haƙƙin biyayyarta akanmu ya zamuyi hakan shine ƙaddararmu muyi ƙoƙarin cinyewa shine kawai aikin dake gabanmu"
Ɗaga mata hannu tayi tace “Don Allah ki ƙyaleni da wannan matar Allah halinta ya fara ƙular dani Hanisa itace fa silar faruwar duk abinda ya faru damu ace ita kullum burinta a ɗaukar mata talla to nidai yau bazan ɗauka ba tayi duk abinda zatayi...." Rufe mata baki tayi tana girgiza mata kai tace “don Allah ki daina wannan mgnr batada amfani kinga Ni bazan ɗauka ba ki ƙirga kuɗinnan kigani idan sunkai ki ɗauki abinda kike tunanin yakai na abincinta ki bata tabarmu mu huta" karɓar kuɗin tayi ta ƙirga tare da zaro idanu tace “dubu Arba'in da shidda ne fah Hanisa wannan duk Abdun ne yabaki?" Ɗaga mata kai tayi ta jinjina lamarin tace “amma yabaki da yawa Hanisa koni Abdu baitaɓa bani sama da dubu Ashirin ba"
Shiru Hanisa tayi Hasina ta fita ta zari dubu biyar ta zubewa Mama a gabanta ta juya tayi tafiyarta a wannan ranar babu wanda ya fita tallan a gida suka yini sai yammaci Hanisa ta samu sassaucin zazzaɓin dake addabarta Hasina tayi mata shimfida a gindin bishiyar darbejiyar dake tsakiyar gdan ta fito ta zauna daga jiya zuwa yau duk ta zabge Hasina keyi mata komai ta dauki kuɗi ta siyo mata kayan ciye² ta kawo mata suka baje sukaci Mama tsoron tujarar Hasina ta hanata yi musu magana.
Bayan sun gama suna hirarsu wayar hannun Hasina ta shiga ruri ta zarota a aljihunta tayi murmushi tace “Allah sarki Abdu kana raina" karawa tayi a kunnenta tace “Hello Abdu" gaisawa sukayi yace “ya Aneey?" Kallon Hanisa tayi tace “Jiya dai da zazzaɓi ta kwana har zuwa rana amma yanzu ya sauka" cikin tausayawa yace “ayyah bata mu gaisa" miƙa mata tayi yace “Aneey ya jikinki" Amsawa tayi da cewa “Naji sauƙi Abdul-Ahad ya kk ya Lagos ɗin" ajiyar zuciya yayi Muryar yarinyar tana mugun yi masa daɗi da kashe masa jiki cikin muryarsa me cike da kasala yace “lfy alhmdllh Aneey kinji sabuwar rayuwa ko? Kiyi hƙr ita dama duniya haka take abinda kake ƙi da yawan lokaci shine yake samunka koda yake kema ai nasan zakiji daɗin harkar wuyarta ki saba kinga Hasina data saba ai tasan daɗin abin" kawar da wayar tayi daga kunnenta ta miƙawa Hasina, Hasina ta kara a kunnenta yace “Am Aneey mubar wannan mgnr me kikeso na taho muku dashi gobe da wuri zan dawo inaso nazo naga yanayin jikinki"
Zubawa Hanisa Ido Hasina tayi yace “kinyi shiru ko mgnr da nayi miki ce ta ɓata miki rai don Hassy tasha cemin abin dake ɓata miki rai bashi da yawa" dariya Hasina tayi tace “Aikam da alamar ka ɓata mata ɗin don tuni ta aje wayarka" basarwa yayi yace “Ƙanwar nan tamu tanada matsala koda yake maza sunyi mata laifi yanzu haushin kowa takeji" satar kallon inda Mama take Hasina tayi tace “kai kuwa anji sabon yanayi dole a samu canjin yanayi" dariya sukayi itakuwa ta haɗe rai tama miƙe zatabar gurin Hasina ta riƙe hannunta tace “Ayi hƙr don Allah" kwace hannunta tayi ta nufi bayi ta shiga wanka ta fito tasa kayanta ta kuma yin kwanciyarta iya mgn Hasina tayi mata taƙi sauraronta dole sai rabuwa tayi da ita har saida ta sauko da kanta sannan sukaci gaba da hirarsu.
Washegari taji sauƙi sosai Mama tayi musu abinci suka ɗauka suka fita tare suka tafi tana zuwa Hasina ta sauke musu abincin kowacce a gurinta sun fara ciniki kusan Hasina ce take siyar da abincin kasancewar Hanisa har yanzun batada kuzari ji sukayi an tsaya akansu suka ɗago a tare Hasina tace “Lahhh Bala dama kananan" idanunsa akan Hanisa yace “Jiya na shigo gari nazo na tarar da wani case ashe haka abu ya faru?" Kallon juna sukayi da sauri daidai lkcn da Abdul-Ahad ke isowa gurin idanunsa nakan Aneey Hasina tace “Meye ya faru?" Cikin faɗuwar gaba tayi tambayar.
Bala ya shafa sumarsa yace “Au dama baki sani ba ai Lawwali ne sukayi meeting da Me Abincin yan gayu har Sun gana shine kawai wani yazo a daren yasa aka kamashi har yau baasan inda yake ba"
Da sauri Hanisa takai dubanta ga Abdu shima itan yake kallo ya zuba mata ƙananun idanunsa kamar wanda yake nazarta wani abu, miƙewa tayi da sauri tabar gurin tana harhaɗa hanya Abdul-Ahad yabita da sauri yana mata mgn taƙi tsayawa itama Hasina biyosu tayi tana kiranta fir taƙi tsayawa saida ta taka da gudu sannan ta samu ta riƙota Ya ƙaraso da sauri ya riƙeta ta faɗa jikinsa ya haɗeta ya rungume yaja wata ajiyar zuciya me ƙarfi ya dubi Hasina yace “Am kinga Hasina jeki kiji da kayan abincin bari nabar da ita gurin nan" bai jira cewar Hasina ba yajata yasata a motarsa ya shiga yaja yabar gurin har zuwa lkcn kuka takeyi kanta kife cikin cinyarta kanta na wata sarawa me ƙarfi.
Batasan ya tsaya ba saida taji ya ɗora hannunsa akanta ta ɗago idanunta da suka ƙanƙance saboda kukan daya zame mata ɗabi'a a kwana biyun nan, murmushi ya sakar mata yace “taso muje ki huta idan Hasina ta gama zata iso nan sauku tafi tare" Binsa tayi da kallo zuciyarta nayi mata rawa akan shigarta gdan, ya fahimci inda ta dosa yayi murmushi yace “ba abinda kike tunani ne yasa na kawoki nan ba wlh banji a raina zan iya wannan rayuwar dake ba Aneey ki yarda dani da zuciya ɗaya nakeson taimakonki da jin tausayinki" ..........
Kawar dakai tayi yayi murmushi ya fita a motar ya riƙo hannunta ta fito yajata har babban parlourn nasa yana riƙe da hannunta ya buɗe suka shiga da kansa ya zaunar da ita saman ɗaya cikin manyan saitin kujerun dake parlourn ya tsugunna a ƙasanta ya ɗora hannunsa saman cinyarta ya zuba mata ido.
Gabaɗaya a tsorace take ya fahimci hakan yayi murmushin da harda saida dimple ɗinsa ya loma yace “kinada tsoro Aneey meye kike tunanin zanyi miki meye kike tsoron da zai hanaki sakewa kiyi rayuwarki daidai da kowa?" Zuba masa Manyan lumsassun idanunta tayi da suke kashe mawa lafiyayyan namiji lakkar jiki zuciyarsa ta buga da ƙarfi yace “Ya Salam Aneey don Allah ki daina kallona haka" lumshe idonta tayi daidai lkcn da ya zauna a gefenta yace “Kinajina Aneey bari na ɗauko miki tsarabarki koda yake zo muje ki karɓa" sake sauke Engine na idanunta tayi a kansa ta buɗe ɗan ƙaramin bakinta tace “kuma dole sai naje zan karɓo?" Sumarsa ya shafa yace “Aa ba dole bane saidai kawai zanji daɗi idan kika saki jiki dani" miƙewa tayi tace “ok idan da rabona a ciki ka kawomin gdan babana idan babu kuwa to tabbas babun"
Juyawa tayi ta fice daga parlourn ya bita yana ƙwala mata kira amma fir taƙi juyowa saima kara saurin da tayi duk da cewa har yanzu ƙasanta nayi mata ciwo, tana tafe ne cike da mamakin lamarin rayuwa ƙasan zuciyarta kuma na sanar da ita kamar batayima Abdul-Ahad adalci ba da ta munana masa zato wata kuma na ce mata to idan kuma kika kyautata masa shi ya munana miki fah?" Saurin kawar da tunanin tayi ta tsare ɗan sahu ta shiga ya ƙara sa da ida gda Mama tana tsakar gidan tana suyar dankali suna hira da wata maƙociyarsu Ramma Hanisa tayi sallama ta shiga Suka amsa Ramma ta zubawa tafiyarta idanu tayi musu sannu da gda ta shige ɗaki Ramma ta dubi Mama Indo tace “Indo kinasa ido akan yarannan kuwa nifa naga kamar itama Hanisa ta ɗau hannu" taɓe baki Mama Indo tayi tace “Nima jiya na fahimci kamar takunta ya sauya so amma ban zafafa da bincike ba tunda ai daga na gaba akan gane zurfin ruwa bakinsu ƙulle yake da ƴar uwarta bakyajin cikinsu kuma kinsan duk hanun da Hasina ta ɗauka tsaf zata ɗora Hanisa"
Jinjina kai Ramma tayi tace “Ke tallan ne ma fah bayaci dole saida fakewar Ni kwanakin baya da Abu ta ɗebomin jamgwam harda ciki aikuwa na tattarasu nace musu ban hanasu matse² da tsotse² ba amma banason a rinƙa zarcewa har anayo ciki to har yanzu dai ba'a ƙara kawomin kukan ciki ba" fitowar Hanisa a ɗaki ne yasasu yin shiru ta ɗebi ruwa a bokati ta shiga bayi Ramma tace “kinga Indo kada ki yarda da Gidadancin yarinyar nan wlh ba ƙaramin kuɗi zaki samu a itaba muddin kika sami kanta irinta alhazan birni ke yayi dubi fah yanda ta tara kayan ruwa ga ɗuwaiwaka ga nonuwa sai kace wacce ake mata feshin takin maza nifa inda ƴata ce wannan tsumin sha'awa zan nemo mata da Fahamin farin jini ta yanda har gwamnan garinmu sai yazo lasa zuma" dariya sukayi harda tafawa daidai lkcn wani almajiri ya shigo yace “Wai Hasina tazo inji wani a waje" Mama Indo ce tace da Almajirin “kace Hasina batanan sai Hanisa" bai jima da fita ba yaron ya dawo da iyayen ledoji cike da kaya yace “Yace Hanisanma tazo" saurin wawurar ledojin Mama Indo tayi tana cewa “kace tana zuwa, Hanisa! ke Hanisa ke!! Kizo kije harkar arziƙi ta balle maza je ki gano mana waye" ɗabi'ar Hanisa bata musu to ita mgnr ma aiki take zame mata hakan yasa ta zari hijjab ɗin ta ta zura ta sauke zanin ƙirjinta ƙasa ya rage samanta daga ita sai bra............
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*AUREN SHA'AWA* Na kuɗine ,Zazzafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800
_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_
Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932
Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
*SHAIDAR BIYARKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265
♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡
*OUM HAIRAN*
[12/16, 2:33 PM] Oum Hairan&Affan: *WATA KARUWA*
*OUM HAIRAN*
*7-8*
*WARNING❌*
_Only matured ahead🔞 idan kika zageni ban yafe ba domin banyi littafina don ƴammata ba idan kinga zaki iya go ahead._
Buɗe ƙofar gdan nasu tayi ta tsaya jikin ƙofar tana nazarin gurin iyakar hangenta wata mota ce kawai a gurin ƙirar Benz baƙa sai sheƙi takeyi, zuba idanunta tayi akan motar tanason ganin abinda ke ciki tunaninta na bata to waye baƙon Yaya Hasinan da bataganshi ba?
Juyawa tayi zata koma Cikin gidan taji ance ““Am babe bakiji ba" tsayawa tayi tare da juyowa ta zubawa me mgnr ido a ranta tace “Itakam Yaya da kwashe² take wannan kuma ina ta ɗeboshi? A zahiri kuma saita rusuna tace “Sannu ina yini? Murmushi matashin Saurayin Wankan tarwaɗa me ƙirar ƙarfi yayi daya fito da kyawawan haƙoransa masu ɗauke da siririyar wushirya yace “Miƙe mana Ƴammata ai bakya tsugunna ba" miƙewa tayi ya jingina jikin motarsa yace “Dama ba kece Hasina ba?" Kaɗa kai tayi tace “Eh sunana Hanisa" lumshe lumsassun idanunsa yayi yace “da kyau Aneey Ni inama tunanin kece Hasina dake sunan yayi tambari so duba da yanayinki sai nace duk yanda akayi kece am karna cikaki da zance nidai sunana Ibrahim ana kirana da Mu'azzam na jima ina huccewa ina ganinki inajin wani yanayi game dake saidai ina fargabar yi miki mgn sai yau dai na daure na tunkareki ina fatan bazaki ƙi amsa tayina ba?"
Kanta tayi ƙasa dashi gabanta na faɗuwa tace “buƙata kuma? Wacce irin buƙata?" Murmushi yayi ya matsota sosai har suna jin numfashin juna yakai hannu zai kamo hannunta ta janye yace “Kinga Aneey ki saki jikinki ni nan da kike ganina idan inason mace babu abinda banayi mata nidai burina ki bani damar nuna miki ƙauna zakiji daɗina kinsan kamar yanda mace me wushirya take da ruwa da garɗi wajen rayuwa haka namiji ma me wushirya yake da ɗanɗanon gamsarwa"
Wani baƙin ciki ne ya tokare mata maƙoshi ta dubeshi hawaye ya zubo mata me haɗe da murmushin ciwo tace “Wai meye yasa fuskarmu take bada damar kowanne shirme azo mana dashi ne Mu'azzam kake ko wa? To kamar yanda kake tunani ba haka nake ba banjin zaka samubiyan buƙatarka Indai irin wannan buƙatar ne....." Juyawa tayi ta shige gda tabarshi tsaye shanye da baki cike da mugun mamaki yace “kayy dama akwai irin waɗannan yaran ƴar talla ce fah kayy aa saidai ko idan nine banyi mata ba amma bari na gwada wata dabara" yaro ya kira yace ya shiga gdan yace da Mama za'a shigo a gaisheta" yaron ya shiga ya isar da saƙon nandanan Mama da Ramma suka hau tsumar gyara shimfiɗa aikace da yaron yaje yace ya shigo.
Shigowa yayi ya zauna a tsakar gdan suka gaisa da Mama ya gabatar da kansa ya zaro kuɗi masu yawa ya aje mata ya miƙe zai tafi tanata kwarara masa gdy Hanisa na jinsu tana daga ɗaki tayi ƙwafa taci gaba da ninkin kayansu tana jerawa a jakarsu bayan ta gama ta shafa mai ta zura kayanta tana kiciniyar zuge zip Hasina ta shigo ta ƙarasa ta zuge mata tana cewa “Meyesa bakida sabo da sakin jikine Hanisa mutumin da zai cutar dakai ai daga yanayi zakaga alama yanzun ke zuciyarki ta karɓi abinda kikayima Abdu mutumin da yaketa ɓarnatar da Dukiyarsa da Lkcnsa duk saboda ke idan Abdu yanada nufin cutarwa gareki da bai taimakeki ba haba don Allah Hanisa meyesa kike haka daraja ta rinƙa cin arziƙin daraja mana yanzu saiki tashi muje yana ƙofar gda"
Gabanta ne ya faɗi ta dubi Hasina da sauri tace “biyoki yayi?" Murmushi tayi tace “Eh cewa yayi sai yazo ya baki hƙr" girgiza kai tayi tace “bawan Allah Ni baimin komai ba kawai dai naji tsoro ne" murmushi tayi tace “shima tsoron da yaga kinji ne yasa yakeson ya baki hƙr"
Sunkuyar dakai tayi kamar me nazarin wani abu Hasina ta taɓa ta tace “kije kinsan maza basu fiye son jira ba" tama manta da yana jiranta badon Hasina tayi mgn ba ta ɗauki mayafinta ta yafa tayi kyau sosai cikin gown ɗin ta shadda ruwan toka abinka da Chocolate saita haskata sosai gashin gaban goshinta ya kwanto har kusan girarta sajen nan kamar na maza da suke gyarawa ya kwanta luf me laushe fuskarta kullum cikin murmushi koda yanzu ma da take cikin damuwa smaling face nata bai canza ba.
Tsayawa tayi a kusa dashi ta dubeshi tayi murmushi tace “Yanzun Abdul-Ahad saboda Ni ka sake fitowa" ɗago idanunsa yayi da suka kaɗa sukayi jawur ya ɗan taune lips ɗinsa yaja numfashi ya sauke yace “Abin da tausayi da gigita zuciya lamarin yakan faɗarmin da gaba yana sani cikin zullumi da firgici shin ya al'amarin zai kasance idan har abinda yake faruwa ya tabbata gaske wanne kallo duniya zatayiwa abin?" Da rashin fahimta ta dubesa tace “Me kenan?" Murmushin takaici yayi yace “Manta kawai Aneey amma don Allah kiyimin Alfarma ɗaya" jingina tayi da motarsa tace “wacce irin alfarma Abdu?" Ƙasa yayi da gwiwarsa yace “ki daina guduna don Allah wlh bazan cutar dake ba Al'ada ce kowa da irin tasa Aneey addini ne ɗaya Ni banga kuskure cikin abinda nakeyi miki ba tunda har yanzu ban nemi wani abu saɓanin Shari'a a gurinki ba" dariya kalmarsa ta bata ta durƙusa ta riƙe tausasan hannayensa zuciyarsu ta buga da ƙarfi tace “bayan wannan saime?" Murmushi yayi ya ɗagota suka miƙe yace “ki mayar dani kamar Hasina kada ki rinƙa ɓoyemin komanki farin cikinki damuwarki dariyarki kukanki nima zanyi miki haka"
Kwantar da kanta tayi a kafaɗarsa tace “promise?" Murmushi yayi ya ɗora hannunsa akanta yace “nayi alƙawari"kaɗa manyan idanunta tayi farare tace “shikenan nima nayi" wata wawuyar runguma yayi mata da saida tasa ta jin wani maganaɗisu ya dirar mata tundaga Tsakiyar kanta har babban yatsan ta sun ɗauki second's masu yawa a haka sannan kowanensu ya samu janyewa ɗan'uwansa taja numfashi tace “zan shiga ciki" jinjina mata kai yayi ya buɗe motar ya ɗauko wata babbar leda cike da kaya ya miƙa mata yace Asha kwalliya lfy"
Karɓa tayi tana masa gdy ya nufi motarsa itama ta nufi gdan ta shiga da sallamarta Mama da Hasina suna tsakar gida Mama na bawa Hasina labarin Alh Mu'azzam da yazo gurin Hanisa ɗazu ta wulaƙantashi har tana faɗin kinga fah kajin can da nake ɓararrakawa shine ya kawosu da iyayen turaruka da ya shigo gaisheni kuwa dubu Hamsin ce yabani yace “Tallen ma yana neman alfarmar ta daina ɗauka ta zauna a gda shi Indai zata saki jiki dashi babu abinda bazai mana ba"
Murmushi kawai Hanisa tayi ta zauna tana duban Hasina itama itan take kallo suka dubi ledar data shigo da ita a tare Mama takai hannu ta janyo ta buɗe suka zaro idanu ganin wata arniyar waya me manyan kuɗaɗe ƙirar Samsum a cikin kwalinta sai kayan shafa mayuka masu babbar daraja sunkai kala goma da turaruka suma na alfarma sai wani ɗan ƙaramin akwati a cikin ledar har suna rige²n ɗauka tsakanin Mama da Hasina Mama ta buɗe tare da ƙaro idanunta waje tace “sarƙa ɗan kunne da zoben gold Ni Aishatu Hanisa waye me wannan kyautar darajar ahayyeee yau ina ƙirga ruwan alkhairi yau da dama muka tashi a gdannan...."
Tashi Hasina tayi tabar gurin zuciyarta na halbawa da ƙarfi tsoro firgici da tashin hankali haɗi da wani tuƙuƙin kishi ya taso mata a fili tace “Me hakan yake nufi kenan? Ni Ni Hasina nice budurwarsa Amma baiyimin kyautar girma ba sai ƙanwata yayiwa to hakan yana nufin meye?" Hanisa dake shigowa ta amshe da cewa nima tunanin daya ɗarsu a zuciyata kenan Yaya Hasina saidai ni ina ganin kamar ke yake nufin na kawowa kayan tunda ni babu wata alaƙa tsakaninmu bayan ta abota daya roƙeni muka ƙulla yau...."
Haka Allah yayi su ko kaɗan basason ɓataran junansu wannan tasa Hasina saurin mazewa tace “Kyautarki ce My jinin jiki duk wanda ya kyautata miki Ni ya kyautawa musamman Abdu da nake jinsa a ƙasan zuciyata nasan girmanki da nake nuna masa a gurina shine yasa shima ya zaɓi faranta miki da haska rayuwarki kiyi amfani da duk abinda ya baki nasan zakiji daɗinsu” Janye idanu Anisa tayi daga kallon Yayar tata tace “Tunda muka taso muka sabarwa kanmu mutum ɗaya baya mallakar wani abu face ya zama mallakin ɗayan Yaya inajin a raina zan iya sadaukar da komai nawa don ganin kinyi farin ciki a rayuwarki kamar yanda ya zamana kema komanki bakijin ƙyashin mallakamin don rayuwata ta haskaka Yaya ki riƙe kayannan a gurinki zan rinƙa jin namu ne mu biyu idan kika barni dashi kuma bansan yanda zanyi ba ko kin manta kece madubina ne abin da kikayi shine yake haskamin nima abinda zanyi"
Murmushi sukayi suka rungume juna Hasina na shafa bayan ƙanwar tata tace “Naji Jinin jiki zan karɓi kayan kwalliyar na adana mana amma ki ɗauki sarƙarki da wayarki" saurin girgiza kai tayi tace “Aa banason sarƙa wayar kuma ki bani ta hannunki kiyi amfani da wannan irin taku ce Ni wannan ungwagwurar ta isheni" harararta tayi tace sai kiyi kuma Hanisa bazan karɓar miki waya ba kiyi amfani da kayarki sarƙar kuma idan bakiso a siyarta sai musai fili da kuɗin"
Sunci gaba da rayuwa me daɗi kamar yanda suka faro gininta tun farko yanzu abu ɗaya ke neman basu matsala shine ɗabi'ar su data bambamta duk da kasancewar kasuwar Hanisa ta buɗe alhazan birni sunata jewa akanta amma taƙi sakin jiki taƙi yarda ta saurari kowa mutum ɗaya take saurara shi ɗin ma jansa takeyi a ƙasa kamar kare shi kuma ya nace kullum cikin hidima yake yana jewa a hanya. Tuni ya gama siye zuciyar Mama batada zance saina Alh Mu'azzam yana ganin waya a hannun Hanisa amma ta hanashi numberta wannan yasa wani zuwa da yayi ya ƙudiri niyyar sai ya san yanda yayi ya ɗauke ta suka fita ya siyo mata wacce tafi ta hannunta.
Haka kuwa akayi yau yana zuwa suka gaisa da Mama yace mata yanason zasu fita da Hanisa, babu musu Mama tace “Kayyah Alh Mu'azzamu ai dakai da Hanisa duk ɗaya ne meye na neman alfarmar ai kawai umarni zaka bata" ƙasa yayi da kansa yace “ai dake naga har yanzun baya² takeyi dani taƙi sakin jikinta dani kuma fah Mama idan Anisah ta saki jiki dani ba itaba kema sai kin huta don yar Saudiyyar nan sai kinjeta kinyiwa wani alfarma shima yaje"
Wata uwar guɗa Mama ta saki tace “aikuwa dole ma ta sake Alh wannan alkhairi dake tunkaroni Hanisa ke Hanisa fito kuje shaffind da Alh maza karki ɓata masa lkc" Miƙewa tayi zuciyarta a hassale zatayi bala'i Hasina tayi saurin riƙe ta tace “Pls karmu raba hali a gabansa ya samu abin goranta miki na fuskanci mutumin nan da gaske yakeyi so yake kuyi rayuwa Hanisa ki bishi kiga gudun ruwansa kafin ki yanke masa hukunci"
Wata uwar ƙwafa taci tace “Banso kikayi mgn ba da kin barni dasu Allah Mama ta fara ƙure hƙr na Yaya tunda taga banason sauraronsa ta ƙyaleni mana bashida hali ne fah" sake ɗaga mata hannu tayi tace “nidai na roƙeki kije idanma wani abun ya nema Indai bai zarceba kiyi masa wlh akwai daɗi harka musamman in kika samu ingarman namiji Ni yanzu damuwata ɗaya bansan meye yasa kwata² sama da watanni ke tun ranar da tsautsayin nan ya faɗa miki har yau saidai muyi tsote² da Abdu ya daina cina Ni kuma na saba da ɗanɗanonsa me tsayawa a zuciya dama inason mu samu lkc nayi miki mgn naga kinada alfarma a gurinsa ƙilan ke ya faɗa miki laifina wlh na fara zargin kaina ko daɗina ya daina ji any way kije kawai koma mene zamuyi mgn idan kin dawo"...
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*AUREN SHA'AWA* Na kuɗine ,Zazzafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800
_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_
Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932
Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265
♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡
*OUM HAIRAN*
[12/16, 2:33 PM] Oum Hairan&Affan: *WATA KARUWA*
*OUM HAIRAN*
*9-10*
*WARNING❌*
_Only matured ahead🔞 idan kika zageni ban yafe ba domin banyi littafina don ƴammata ba idan kinga zaki iya go ahead._
Masu bina suna faɗa min sunason littafi ɗaya cikin taurari Uku Amma basason a sasu a group na kowa da kowa, to kusani kunada damar shiga group na littafin da ta hannun marubuciyarsa kamar Ni *OUM HAIRAN* zaku tuntuɓeni ta whattsAp number *09013718241* domin Samun damar karanta *WATA KARUWA* cikin kwanciyar hankali.
Wani dukan lugude zuciyar Anisa tayi ta dubi Yayar ta da sauri tana shirin mgn Mama ta kuma doka mata kira ta zari mayafinta ta fito tana haɗe hanya tace “Zamuyi mgn idan na dawo Yaya" a ƙofar gda ta ishe Alh Mu'azzam ya harɗe hannu bisa ƙirji yanata kallon hanya idanunsa ya faɗa cikin nata ta kawar da nata ta isa gareshi ya buɗe mata motar ta shiga ya rufe shima ya shiga ya rufe tare da ƙarawa motar raɓa ya karkato da hankalinsa kanta yayi murmushi yace “Babe na kina wahalar da zuciyata kina jana a ƙasa son ranki" tsuke fuska tayi tayi masa banza.
Ganin yanayin data bashi yasashi yima motar key ya tasheta suka bar gurin suka hau titi yanata janta da hira taƙi kulashi har sukace Berrut road yayi parking yace “kiyi hƙr yanzun zan dawo" fita yayi ya shiga cikin kasuwar bai ɓata lkc sosai ba ya fito ɗauke da leda a hannunsa ya shiga suka tafi wani Boutique ya kaita suka fita tanata cin magani ya rinƙa jidar mata kaya dangin takalma mayafai da dogayen riguna kallonsa kawai takeyi ba furuci bayan ya gama ya biya kuɗin suka kuma tafiya ya kaisu gurin ciye² wani ƙawataccen guri suka zauna yayi musu order na Abubuwa da yawa itadai kasa cin komai tayi gabaɗaya a ɗarare take sai haɗa mata take away yayi suka tafi suka tsaya a Tarauni wani gurin saida yankakkun kaji ya shiga ya jido ya fito suka kuma ɗaukar hanyar hotoro yayi parking a ƙofar gdan takai hannu zata buɗe ƙofar yayi saurin danna mata.
Lock ta juyo ts dubeshi yayi mata yaudararren murmushinsa ya cire hularsa ya ɗora saman dashboard ya shafa sumarsa da tasha gyara irin na ƙananun alhazai da Naira ta zauna musu da ƙuruciya suke abinda sukeso idanunsa ya zuba a kanta itama shi take kallo sun ɗauki lkc a haka yanajin yanda ƙwayar idanunta me kashe jiki take yake yawo a cikin nasa tana saukar masa da wata kasala.
Janye idanunta tayi daga nasa tace “Fita kace kanason muyi nayima Mama biyayya munje mun dawo so bayan ita kuma saime?" Kwantar da kansa yayi a jikin kujera yaja numfashi ya haɗe hannayensa guri ɗaya yace “Inason samun lkcnki dama muyi wata mgn" dagowa tayi ta sake zuba masa idanunta me kama dana ƴan maye ya lumshe nasa saboda bazai iya jure kallon ƙwayar idanunta wani yanayi me hauhawa take haifar masa “Cikin Sexy voice ɗin ta tace “Uhmm inajinka" wata ajiyar zuciya ce ta ƙwace masa me ƙarfi ya ɗago yace “Meye yasa kika zaɓi ki rinƙa jana a ƙasa akan abinda ba kyauta zakiyimin ba Anisah bani zakiyi fah nima na baki inada tabbacin idan kika ɗanɗanani bazaki ƙara jin daɗin mu'amala da kowanne namiji ba saini Please ki duba ki gani akwai alkhairi cikin haɗuwata dake wlh har mota zan siya miki na siya muku sabon gida me kyau na zamani sannan na ɗauke ki mu zagaya duniya kiji daɗi ki zama babbar yarinya kifi ƙarfin komai a rayuwa"
Lumshe idanunta tayi tana murmushi tace “Gsky ne kayi tanadi me kyau me yawa inayi maka fatan samun wacce zata moresu amma ba Anisah Jamilu ba...." Gabanta ne ya yanke ya faɗi saboda sabon baƙon yanayin dataji hannunsa kawai taji a bayanta ya tallafi ƙugunta takai hannunta domin cire masa nasa ya matso jikinta yana sauke numfashi me ɗumi.
Yasa bakinsa daidai kunnenta yace “Anisah Please ki bani dama na jiyar dake daɗi zaki...." Bai ƙara sa ba suka fara kokowa tanason ƙwacewa daga cafkar da yakai mata batakai da ƙwacewa ba ya cafki kunnenta da bakinsa yana hura mata iskar hancinsa data mugun saukar mata da kasala yanayin data shiga ne yasata tureshi da sauri tasa masa kuka ganin yanda yake neman cin nasara akanta tace “Don Allah kada kayi raping ɗina a karo na biyu wlh banason wannan abinda kuka haɗu kukeson sai kun jefani cikinsa....."
Lumshe idanunsa yayi yace “Ki gane Anisah an halicci zuciyata da sha'awarki tun ranar dana fara ganinki na ɓata lkc ina kallon waɗannan kayan daɗin na ƙirjinki nifa Aneey basai kin bani can naci ba ki bani dama na sarrafa wannan abinda nake sonsa fiye da komai a jikinki...."
Yana mgnr yana kokowar zare mata mayafi ta ƙanƙame ƙirjinta daidai lkcn daya fincike mata mayafin ta haɗe ƙirjinta da gwiwarta dogon gashinta ya zubo ya rufenta fuska tace “Nashiga uku Mu'azzam kayiwa Allah ka ƙyaleni..." Murmushi yayi ganin yanda ta firgita dashi ya lashi lips ɗinsa yau yayi alƙawarin saiya fara nuna mata ƙwarewarsa.......
Ƙwankwasa glass na motar da akayi shine yasashi saurin jenye hannunsa daya ɗora saman ƙirjinta taja ajiyar zuciya lkcn da taga wanda yake tsaye jikin motar ta dubi Alh Mu'azzam shima ita yake kallo tace “ka buɗeni" wata ƙwafa yayi ya cilla mata mayafinta ya buɗe motar ta fice da sauri kallo ɗaya Abdu yayi mata yaji wani mugun tuƙuƙi ya taso masa ta giftashi zata wucce a hargitse hakan ya tabbatar masa da abinda yake zargi ya finciko hannunta yace “tsaya mana Aneey meye ya firgitaki haka" sai yanzun ta fara dawowa hayyacinta ta sauke numfashi tace “Babu komai Abdu yaushe ka dawo?....." Kafeta yayi da idanunsa da suke sanyata shiga hayyacinta yace “Ina tambayarki kina tambayata meyesa kike son amsamin tambaya da tambaya?"
Ƙasa tayi da idanunta tace “ka yarda dani Abdu babu komai...." Hannunsa yasa ya ɗago fuskarta ya zuba idanunsa akan fuskarta ta lumshe idanu hawaye suka kubce mata yasa hannunsa ɗaya ya share mata hawayen yace “ni dama nasan da matsala ai banza batayin kanta Aneesah kawai kinason ɓoyemin abinda ke faruwa ne kin manta cewa kinyi alƙawarin bazakina ɓoyemin komanki ba" hannunta ta ɗora saman nasa tace “Da gaske Abdul-Ahad babu komi kawai dai bana ƙaunar mutumin nan ne...."
Zubawa Alh Mu'azzam idanu sukayi ya iso gabansu yana murmushi ya miƙawa Abdul-Ahad hannu shima ya miƙa masa sukayi musabaha ta jiya zata tafi Ahad ya riƙota Alh Mu'azzam yaja fasali ya juya yabar gurin ya nufi cikin gdan. Hirarsu sukaci gaba dayi yaja hannunta suka nufi motarsa yace “Zan kimin rakiya wani guri" murmushi tayi tace “ka girmi hakan mijin Yaya" ɗaure fuska yayi ta kalleshi lkcn da suka shiga motar ta kawar dakai ta lura dashi Indai tayi masa mgn akan Hasina saiya canza fuska kwanakin nan.
Tafiya sukeyi tafiyar kurame ita ne ta gaji da shirun tace “Baka bani lbrn mutanen Bidda ba ina fatan Mom tana lfy" ajiyar zuciya yayi yace “wani ɓangaren ƙlau Aneey Mom ta takura sai nayi aure" yanda ya marairace yana mgnr kalar tausayi yabata dariya tayi dariyarta me tsayi datake mugun ɗaukar hankalin Abdu.
Saida tayi me isarta sannan tace to My Besties kayi mana ai aure sunnah ce kuma yinsan yanada amfani yana tsare gangar jiki da zuciya daga faɗa wa kaba'ira wayyoh daɗi Bestie zanji daɗi idan kayi aure wlh" ganin bai bawa mgnrta muhimmanci ba yasata cewa “Lallai ma kai ɗinnan ina mgn ka wani basar dani ko? hmmm" kallonta yayi ya kautar dakai yace “To wa zan aura?" Tambayar ta bata dariya tace “Kaima dai da abin dariya kake ina kuma ka ajiye Yaya Hasinan?" Daga wannan yaja yayi shiru bai kuma cewa komai ba itama shirun tayi suka shiga wani babban gda ƙawatacce me zubin gdan sarauta girman gdan kawai ta tsaya tana kallo tsoro da fargaba suka dirar mata tayi saurin kai dubanta gareshi har yayi parking ya buɗe motar ya fita ya buɗe mata itama ta fito ya riƙo hannunta yana ƙoƙarin sakin fuskarsa yace “Mu shiga ku gaisa da parents ɗina duk da iyakar junior secondary ta tsaya da karatu wasu kalmomin basa bata wuya wajen fahimta tace “Parents ɗin ka kuma Abdu dama anan suke?" Lumshe idanunsa yayi ya sake damƙe hannunsa cikin nata yace “Aa sundai zone saboda ke Aneesah da Mom ɗina da King wato Dad ɗina duk suna gdannan sunzo ne don nabasu lbrnki sunason ganinki domin nemamin Izinin zama dake zanyi miki bayanin komai Bayan mun fito"
Bai damu da kallon da takeyi masa me kama dana tuhuma ba yayi gaba ta tsaya sake da baki tsaiwa ta rashin madafa tabi bayansa da kallo yayi nisa sosai ya waiwayo ganinta tsaye inda ya barta yasashi juyowa ya kamo hannunta yace “Muje Dad bayason jira" batayi masa gardama ba tabisa suka shiga cikin gdan abin daya ɗaure mata kai ganin mutane birjik a da'irar sunata kaikawo mamakinta yanata ƙaruwa suna ƙara kutsawa ciki har suka isa wata babbar ƙofa masu gadinta suka buɗe tare da rusunawa suna gaishesu yana ɗaga musu hannu.
Babban parlour suka shiga ta zubawa parlourn idanu zubinsa zubin fada taja ajiyar zuciya lamarin Abdu ɗaure mata kai yakeyi tare da bata tsoro tunaninta ya tsaya akan dalilinsa na ɗaukota ya kawota gdansu to meye zatayi masa a gdansu" nutsuwa ta samu lkcn data tuna yanda yake bata lbrn girman abota a al'adarsu bayan sun ƙetare wannan babban falon ya kuma buɗe ƙofa suka shiga shima babba ne bambamcinsa da wancan shi babu kujeru sai wasu manyan tuma tumai da manyan dogayen flowers na roba da hoton wani ƙaton ɗawisu me kyawun gani da burge idanu da manyan hotunan wasu dattijai a kowacce kusurwa sanye suke da kayan alfarma irin na saraki, wanda yafi ɗaukar hankalinta wani dattijon farin mutum sanye da manyan kaya na saraki fuskarsa babu rawani sai hular alƙyabbar daya ɗora saman hular darar dake kansa fari tas shima kamar jinin larabawa kallo ɗaya tayi masa ta gano haƙiƙanin kamarsa da Abdu tana shirin magantuwa wata matashiyar Budurwa ta zubo a guje ta rungumeta tana dariya tana magana da wani yare da bata fahimtar komai.
Abdul-Ahad ne ya karɓi mgnr da cewa “Merry Aneey batajin yarenmu kiyi mata mgn da Hausa" murmushi Merry tayi tace “Sister inayi miki welcome da shigowa cikin Family ɗin mu King da Mom sunacan sunata jiran zuwanki" kanta ne yayi nauyi sannan ya sara zuciyarta na bijiro mata to wanne girma ke gareta da suke jiranta?
Bata samu amsa ba Maryam taja hannunta suka nufi wani falon inda aka ƙurewa ƙawa gudu suka shiga yana biye dasu a baya mamaki ya cikata ganin mutane fal parlourn bata gama dawowa daga wata duniyar ba suka jefata a wata ganin kowa ya miƙe tsaye banda mutum biyu dake zaune saman wasu kujerun Alfarma.
Tsayawa tayi tanabin kowa da kallo Abdu ya riƙo hannunta suka durƙushe tare bisa gwiwarsu ya sunkuyar da kansa ƙasa yayi mgn da yarensu da bata ganewa nan take gurin ya ɗauki shewa da iface² bayan komi ya lafa ne King yayi gyaran murya yace “Prince Tabbas naji daɗin ganin zaɓinka amma bazamu yanke hukunci ba dole sai dodo yaganta......"
Dagowa tayi da sauri idanunta ya faɗa cikin na wani mutum da yake dauke da wata ƙwarya a hannunsa idanun mutumin sunyi bala'in bata tsoro ta yunƙura zata miƙe Abdu ya riƙe hannunta mutumin yayi gyaran murya yace “dodo ya yanke zakuyi zaman shekara ɗaya zaku haifi yaro ɗaya sannan kuyi aure wannan shine abinda dodo ya yanke kuma bisa sharaɗin bazata kuma fita daga gdannan ba harsai lkcn biki" Wata zabura tayi ta miƙe tace “Me hakan yake nufi zaman shekara ɗaya ɗa ɗaya kafin aure wanne irin shiri ne wannan kuma dani Abdu Ni Ko Yaya Hasina?" Murmushi King yayi yace “Kiyi hƙr Princeses wannan shine tsarin Al'adarmu kuma duk wata mata da kika gani Indai a cikin masarauta take sai tayi wannan zaman ga mijinki nan munsashi yayi miki bayanin komai"........
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
Masu bina suna faɗa min sunason littafi ɗaya cikin taurari Uku Amma basason a sasu a group na kowa da kowa, to kusani kunada damar samun duk littafin da kukeso shi kaɗai ta hannun marubuciyarsa kamar Ni *OUM HAIRAN* zaku tuntuɓeni ta whattsAp number *09013718241* domin Samun damar karanta *WATA KARUWA* cikin kwanciyar hankali.
Domin karanta *AUREN SHA'AWAA* zaku tuntuɓi *OUM APHNAN* ta whattsAp numberta kamar haka *+234 906 599 0265*
Domin karanta *SIYASA TAH* shi kaɗai zaku tuntuɓi *MAMAN TEDDY* a *+234 808 120 2932* Amma hanyar biyan kuɗin duk ɗaya ce idan kuka duba ƙasan kowanne page munyi bayanin yanda zakuyi ku biya kada ku manta littafi ɗaya 300 ne.
_*WATA KARUWAA!* Na kuɗine ,Zazzafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800
_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_
Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932
Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265
♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡
*OUM HAIRAN*
[12/16, 2:33 PM] Oum Hairan&Affan: *WATA KARUWA*
*OUM HAIRAN*
*11-12*
*WARNING❌*
_Only matured ahead🔞 idan kika zageni ban yafe ba domin banyi littafina don ƴammata ba idan kinga zaki iya go ahead._
*Culture's*
Wani mugun kallo ta rinƙa bin kowa dake gurin dashi kallo irin na tuhuma Abdu ya miƙe yakai hannu zai riƙo hannunta ta janye tace “Me yasa Abdul-Ahad meyesa zakayimin haka Ni bantaɓa kallonka da wani matsayi na bayan na aboki ya kakeson ka shiga tsakanin fahimtata da ƴar'uwata kayi mana karo meye yasa kana soyayya da ƴar'uwata kun yarda da juna kuna rayuwa irinta mata da miji sannan rana a tsakar ka zaka ɗaukoni ka kawoni ga Parents naka ka gabatar dani matsayin matar da zaka aura Abdu yanzu irin naka adalcin kenan irin naka ƙaunar kenan wayyoh Allah na Abdu ka cutar dani bantaɓa tunanin haka daga gareka ba......."
Miƙewa tayi ta Isa gabansa ta riƙe hannunsa tace “Don Allah meyesa kayimin haka Abdul-Ahad meyesa meyesa!!" Janta yayi zai haɗata da jikinsa cikin matsanancin tashin hankali domin kukan nata dukan zuciyarsa yakeyi da gaske ko kaɗan baison damuwar Matar tasa to amma shima ya zaiyi lkcn aurensa yayi sauƙinsa kwanciyar hankalinsa shine ya kawo wacce yakeson aure idan ba hakaba calture nasu zata bawa dodo damar zaɓa masa mata domin sunyi imani cewa duk saurayin daya haura 35 kuma bayi aure ba to kurwarsa zata fitinesa zai zamana baya iya control na zuciyarsa.
Sannan zai zamana cikin firgici kullum Mayun dake cikin Sociaty nasu zasu addabi kurwarsa ita kuma zata addabesa wannan yasa duk wani ɗan gata kafin ya cika wannan shekarun iyayensa sukeyi masa aure to bare kuma Abdul-Ahad daya kasance ɗan gatan iyaye autan maza a gdan King Abdulra'uf ko kusa iyayensa basuson damuwarsa kuma ko kusa basa taɓa fatali da buƙatarsa wannan tasa ya ssngarta cikin ƴan uwansa ya zama bashida me yi masa faɗa koda wani laifi yayi babban yayansu da suke kira Little Father Abdulmunaf da ya fara yi masa faɗa King da Mom zasuce ya ƙyaleshi ƙuruciya ce.
Ji yayi tana kiciniyar ƙwacewa ya sassauta mata riƙon da yayi mata yace “Banso lamarin yazo miki a haka ba Aneesah na kasa faɗa miki abinda ke zuciyata na kasa kuma hƙr dake wlh tunda nake bantaɓa son wata mace har naji inason zama da ita matsayin mata ba saike Aneey kada ki duba komai komai ya faru ne bisa rashin sanin abinda ƙaddara zata wanzar nikam inasonki kuma koda baki sona zan rayu dake...."
Hannu ta ɗaga zata ɗauke shi da mari baisan kuma meye ta tunaba yaga ta sauke hannunta tayi hanyar fita a parlourn da gudu ya bita yana ƙwala mata kira tanajinsa taƙi tsayawa hatta King saida ya taso daƙyar wasu mutane suka riƙe ta ta kuwa rushe da kuka tana yunƙurin ƙwacewa tana cewa “don Allah kada ku hanani fita mayaudari ne ƴar uwata ya yaudara kullum burinta ta kasance tare dashi kullum mgnr Hasina idan sunyi aure zasuyi kaza ku barni bazan iya rayuwa dashi ba kubarni na fice cikin rayuwarsu nikam wannan cin amanar ƙaunar ba za'ayi dani ba....."
Cak taji an ɗagata anyi wani sashi da ita kiciniyar ƙwacewa takeyi saidai ta kasa hakanan taji an daki wata ƙofa ya shiga ciki ya mayar ya kulle tanaji ya dannawa ƙofar lock sannan ya direta a tsakiyar falon ya tsaya jikin ƙofar yana mayar da numfashi miƙewa tayi ta nufoshi ta tsugunna a gabansa ta riƙe ƙafafunsa bakinta yanason furuci amma ta kasa sai kawai ta sake rushewa da kuka tana furta Innanillahi wa Innah Ilaihirraji'un Ni Aneesah zaman Zina zanyi har na shekara guda dakai kuma Abdu nidai bazan iyaba ban taɓa yi maka kallon hakan ba bazan iya mu'amala dakai ba Yaya tanacan tana jiran na koma gda na bata mafita domin ku daidaita tsakaninku nikam Abdu ka ceceni ka barni wlh ka cika matsamin inajin kamar zan iya kashe kaina akan wannan abinda kakeso dani......"
Numfashinta ne ya fara neman ɗaukewa ta buɗe idanunta jin bakinsa saman fuskarta yasa harshensa yana tsotse hawayenta dake kwarara babu ƙaƙƙautawa da sauri ya shammaceta ya ɗagata cak tana tureshi tana komai ya haura step na benen ya buɗe dakin baccinsa ya mayar ya rufe ya sauketa ta miƙe da sauri tana bin ɗakin da kallo yayi mugun kyau an narka naira a ɗakin kamar babu gobe ji tayi ya sanya tausasan hannayensa ya rungumeta ta baya ya ɗora kansa saman nata da tuni ɗankwalinta ya jima da faɗuwa ya lumshe idanunsa yana sauke ajiyar zuciya yana jan hannunsa a dabarance yanayin sama dashi zuwa matsayar ƙirjinta tayi saurin janyewa ya sake dawo da ita ya mannata da jikinsa ya matseta a ƙirjinsa manyan boobs ɗin ta da suke masifar fuzgarsa suna gugar faffaɗan ƙirjinsa cikin wata kasalalliyar murya yace.
“Wow! Aneey" tun tana ƙoƙarin ƙwacewa ma harta hƙr taci gaba da rera kukanta faɗi take Yaya wlh banason mijinki bani na kawo kaina garesa ba Yaya ya zanyi ki yarda dani wayyoh Yaya kizo ki taimakeni kada ya cutar dani...." Rufe mata baki yayi da nasa tsayin lkc bakinsa na cikin nata yanayin ɗumin jikinta yana jirkita masa yanayi gabaɗaya ya susuce abinka da abinda aka daɗe ana buri.
Nauyin da jikinsa yayi masa da kuma kasalar data dirar masa ne yabata damar janyewa ta koma gefe ta zauna ta kifa kanta a cinyarta taci gaba da rera kukanta a fili tace “Nikam masifar dake cikin rayuwata tafi daɗinta yawa Abdul-Ahad ka taimakeni ka mayar dani gdanmu" tsugunnawa yayi a gabanta yace “zan mayar dake Aneey amma sai naga kin saki jiki dani kinga jibi su King zasu tafi idan sun tafi sai na kaiki muyima Mama bayanin komai don itama hankalinta ya kwanta yanzu dai idan kin kwantar da hankalinki zan kira Hasina na sanar da ita karsu ɗaga hankalinsu muna tare dake...." Ɗagowa tayi da sauri ta girgiza masa kai tace “kada ka faɗa mata ina tare dakai ni bana wani tare dakai" murmushi yayi yace “Ok to mu bari sai jibin" kuka ta kuma rushewa dashi ta zame ta kwanta a ƙasan tiles ɗin tana cewa “Har jibi Abdu yanzu sai jibi nikam bazan iya kwana a wani guri ba nidai ka kaini gdanmu wlh banason wannan alaƙar da kakeson ƙulla mana da nasan abinda ke zuciyarka kenan da bazan yarda na biyoka ba"
Miƙewa yayi ya koma bakin gadon ya zauna ya dafe kansa da hannayensa baisan ta iso garesa ba saida yaji ta ɗora kanta a cinyarsa cikin kuka tace “Na roƙeka kada ka taɓa mana zumunci Abdu inason yar'uwata da farin cikinta fiye da yanda kake tunaninta bana fatan na zama sila ta shigarta damuwa Abdu don amincin dake tsakanina dakai kayimin wannan alfarmar ka karɓi yar'uwata ka ƙyaleni tafini dacewa dakai"
Tunda ta fara mgnr bai ɗauke idanunsa daga kanta ba har ta gama baice komai ba saida yaga tana ƙoƙarin miƙewa ya janyota suka zube a gadon ta fado saman ƙirjinsa yasa hannunsa biyu ya haɗe ta da jikinsa suka saki ajiyar zuciya a tare ta rasa meye yasa duk mazan da suke ƙoƙarin haɗa jikinsu da nata batajin komai akansu amma ko ya ta raɓi jikin Abdu sai taji wutar kanta ta ruru.
Shima abinda taji yakeji harma yafita karɓar yanayi a hankali yaji tanata sauke ajiyar zuciya jikinta yaji ya saki ya mirginar da ita ya haura samanta ya zare mata mayafin jikinta yakai hannu zai zuge zip ɗin rigarta ta gaba tayi saurin riƙe hannunsa.
Buɗe idanunta tayi akansa shima idanunsa cikin nata ya lumshe tare da kwantar da kansa a ƙirjinta yaja numfashi ya dire ya sake buɗe idanunsa
A kanta ya ɗora lips ɗinsa saman kuncinta yana tsotsa ta lumshe idanu tare da ɗora hannunta a kansa ta buɗe bakinta zatayi masa mgn yayi saurin haɗe bakinsa da nata suka saki ajiyar zuciya tare tanajin wani yanayi da bata taɓa kasancewa a cikinsa ba a hankali ta tallafo kansa ya lumshe idanunsa ya ɗora hannunsa a kafaɗarta ya janye bakinsa daga nata yayi ƙasa da kansa yasa bakinsa ya kama zip na rigarta yajashi tayi saurin ƙanƙame jikinta cike da matsanancin tsoro ta buɗe baki zatayi mgn ya ɗago cikin wata Murya data sanya ilahirin jikinta ɗaukar charge yace “Please banason a'a Aneesah nafi kowa sanin darajarki zanbiki a hankali idan ma kince bakiso zan barki nidai ki barni na samu relief"
Hawaye ne ya tsiyayo mata tace “Wlh banaso tsoro nakeji Abdul-Ahad ka barni...." Bata ƙarasa ba taji ya ɓalle mata bra yaja numfashi me ƙarfi yayi saurin ɗora hannunsa bisa manyan nonuwanta ya riƙe nipples ɗinta da yatsunsa yana matsawa yana wani lumshe ido yanajin wata muguwar sha'awa na bijiro masa. Kamar wacce aka tsikara ta watsar dashi ta miƙe lkcn daya ɗora bakinsa saman manyan nonuwanta jikinta na ɓari tace “banaso wlh zafi ciwo...." Komawa yayi ya kwanta idanunsa a lumshe yarinyar tana bashi ciwon kai. Ganin ta tsaya ta zuba masa idanu ne yasashi miƙa mata hannu yace “An.... Aneey kizo bazan wahalar dake ba zanbiki a hankali ki bani nononki nasha Please inasonsu da gaske nake sonsu inason kallonsu....." Maƙale kafaɗa tayi ya miƙe ya zare rigarsa ya nufota ta janye da sauri yayi saurin cafkota jikinsa na ɓari yace “Kada ki cutar da mijinki Aneey inada matsala da feeling bana iya control kaina idan tazo kibarni na samu nutsuwa a inda ya dace"............
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*WATA KARUWAA* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800
_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_
Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932
Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265
♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡
*OUM HAIRAN*
[12/16, 2:33 PM] Oum Hairan&Affan: *WATA KARUWA*
*OUM HAIRAN*
*13-14*
*WARNING❌*
_Only matured ahead🔞 idan kika zageni ban yafe ba domin banyi littafina don ƴammata ba idan kinga zaki iya go ahead._
Yana mgnr yana wawurar bakinta ta riƙe kafaɗarsa cikin firgici na ganin yanda jikinsa yake ɓari ta zame tayi ƙasa tace “Na shiga uku ban lallace ba Ni Aneesah Abdu wlh tsoro nakeji ranar da Lawwali ya....." Rufe mata baki yayi cikin murya me rauni da rawa yace “stop Please Aneey karki ƙara tunamin da wannan ƙazamin yaron banason ko tunaninsa ki ƙarayi ki bani nono nace Please ki bani nasha Aneey....."
Turata yayi saman gadon yabita da sauri ya danne ya cafki nononta da lips ɗinsa ta saki wata ƙaramar ƙara tare da sanya hannu ta fara turesa ya narke a jikinta yana tsotsar kyawawan nipples ɗinnata yana lumshe ido. A hankali zafin da takeji akan nonon taji ya fara raguwa tanajin wani daɗi yana maye gurbin zafin rintse idanunta.
Tanajin salon nasa har ƙasan ruhinta yana ratsata yanda yake sha mata nonon da yanda yake lasar nipples ɗin ya rikita mata lissafi ta ƙanƙameshi hakan ya bashi damar ƙara narke mata yanajin matsananciyar ƙaunarta da sha'awar kasancewa da ita yana sake bijiro masa cikin yanayin da ba kowanne namiji keda baiwarsa ba yakai hannunsa ƙasan mararta taja ajiyar zuciya lkcn da taji hannunsa saman ask ɗinta yana shafawa da salo me cike da shauƙi da narkar da zuciya.
Yatsansa ya tura a matse²nta ya ɗaga cinyarta da hannunsa ɗaya ya fara yi mata wasa da gabanta taja numfashi me ƙarfi ta ture bakinsa a nononta ta fara neman hanyar tashi ya sake dannata tare da tura yatsansa cikin lumtsumemen gurin da yaketa ambaliyar ruwan daɗi ya lumshe idonsa ya buɗe akanta itanma shi take kallo tanajin mugun zugi a gaban nata daya tura yatsansa yace cikin wata Sexy voice me rikita lafiyyayar mace “Oh God My Aneey dama haka kike da ruwa am karkice komai ki barni na tsotse miki ruwan gindinki....."
Rufe masa baki tayi da hannunta hawaye ya tsiyayo mata duk da yanayin da takeji jikinta na amsa saƙon nasa amma ƙasan zuciyarta bata ƙaunar wannan ƙazamar rayuwar ta rasa meye ya juya zamani haka mutane basu jin kunyar aikata laifuka sun ma mayar dashi adonsu, zubawa fuskarta sihirtattun idanunsa yayi yanajin tausayinta ko kaɗan baya sha'awar yi mata dole ya fahimci itaɗin ta dabance ko kusa ba halinsu ɗaya da Hasina ba duk da itanma ya lura tanada saurin karɓar yanayi amma tanada juriyar daurewa ba kamar Hasina ba ita da zarar namiji ya matseta burinta kawai ya soka mata sucket amma ita wannan sai fama yake da ita taƙi bashi haɗin kai
Janyewa yayi yayi ƙasa ya ɗora bakinsa saitin cibiyarta yana lasarta a nutse wani nishi ta saki yanayin da yake lasar ramin cibiyar tata yana shigarta ta kowacce ƙofa ta jikinta a hankali ya hilaceta yayi ƙasa ya ɗora bakinsa saman ask ɗinta ya lashi ruwan da yake tsiyaya me yauƙi da garɗi ya lumshe idonsa tare da cewa “Ahhh Aneey kin amince Inciki kiji ɗanɗano na...?" Saurin girgiza masa kai tayi ya cire bakinsa daya mayar ƙasanta yace “For What?" Buɗe fararen idanunta tayi akansa tanason yin magana ya rufe mata baki yace.
Ok na gane shikenan na hƙr zanciki amma ba yanzu ba duk lkcn da kika shiryawa hakan ki faɗamin" wata ajiyar zuciya ta gdyr Allah ta saki a ranta tanajin ta samu damar da zata tserewa wannan mummunar Al'ada tasu me kama data kafuran farko a ranta tanajin to waima anya kuwa Abdul-Ahad musulmi ne su? Bata ida wannan lissafin ba ta fara hasaso sau nawa ita da kanta yace tabashi ruwa yayi sallah....
Kasa samun damar ida tunanin tayi lkcn da harshensa ya ratsa cikin gabanta ta haɗiye wani abu me nauyi tare da cewa “Hahhh ahhhh Abd... Abdu..... Ka cire zaka zautar dan...." Rufe mata baki yayi yaci gaba da lasar gabanta yana dan tura harshensa cikin tsukakkiyar hanyar da shi kansa saida ya tausaya mata ranar da zai nemi shigarta da wannan lafiyyayar dick ɗin nasa.
Hannunsa ya zura cikin wandonsa yanashanta yana shafa sandar girmansa suna sakin wani nishi a tare tsayin lkc tayi release yakai uku a bakinsa kafin taji ya ƙanƙameta ya saki wani ihu me ƙarfi jikinsa yana rawa ya hauro samanta yayi mata rumfa taji wani abu me ƙarfi saitin gindinta can kuma taji wani danshi ta cikin wandonsa ya saki ajiyar zuciya ya shiga kissing nata ta ko ina yana faɗin “Ohhhh daɗina I luv u inasonki inasonki zamuji daɗinmu over"
Buɗe idanunta tayi akansa shima ita yake kallo idanunsa masu kwarjini da izza ya zuba cikin nata tayi saurin ɗauke nata bata taɓa ƙarewa Abdu kallo ba bata taɓa kusantarsa kusanci irin wannan ba sai yau farinsa har wani yellow fatarsa takeyi hancinsa shine kawai dogo a fuskarsa idanunsa ƙananu ne irin na cikakkun maza masu haiba bakinsa ma ƙarami ne sosai lips ɗinsa jane kamar yasa jambaki haƙoransa jerarru farare tas ashe yanada wushirya siririya bata taɓa kulaba sai yau girarsa irin me cukus ɗinnan ce a saiti kamar an gyarata sai gashin idanunsa zara² yanada dimple a duk lkcn da yayi murmushi sai ya lotsa, ƙirjinsa faffaɗa sosai yanada faɗin jiki dirararren namiji shiba dogo ba kuma iya ƙwaƙwarka bazakace masa gajere ba.
Zuciyarta na gama ƙissima mata Surarsa taji gabanta yabada wani ras ta miƙe.
riƙo yayi yace “ina zaki?" Kallonsa tayi hawaye ya zubo mata tace “Kayana zansa na tafi gda" murmushi yayi ya miƙe yace “Muje nayi miki wanka" maƙale kafaɗa tayi yayi ƙasa da kansa yayi kissing goshinta yace ”Kinfa zo kenan" girgiza masa kai tayi zuciyarta na daɗa karyewa tayi ƙasa da kanta tace “Don Allah ka tausaya min ka barni na koma gdanmu idan baba ya juya yaga bananan ciwonsa zai iya tashi" baice komi ba ya nufi bathroom ya watso ruwa ya fito tana inda yabarta ya ɗaure fuska sosai yace “kije ki watsa ruwan kizo mu tafi" wani farin ciki taji ya cika mata zuciya ta shiga bayin duk da ba komai take ganewa ba haka tayi wankan ta fito ta zari rigarta tasa ta ɗaura ɗankwalin ta yafa mayafinta yana tsaye jikin mirrow yana ɗaura agogo fuskarsa a ɗaure tamau gabaɗaya sai jikinta yayi sanyi ta koma ta tsaya ta jingina da bango saida ya gama shirinsa tsaf sannan ya juyo ya kalleta ya nufi ƙofar yana cewa “Muje" babu musu tabi bayansa. Maimakon subi ta inda suka shigo sai taga ya buɗe wata ƙofar daban yabi dasu ta wata hanya basuyi doguwar tafiya ba sai gasu a harabar wajen da aka jere motocin yayima wacce yayi nufin hawa key ta fara kawo danger ya nufeta tana biye dashi har jikin motar ya buɗe suka shiga yaja suka fita.
Har suka tsaya baiyi mata mgn ba takai hannu ta buɗe motar zata fita yace “Inada raunin zuciya akan mutumin da zaike yawan haɗani da Allah Aneesah ki shiga gda amma ki kula da kanki kisani kuma ki riƙe a ranki matsayinki ya bambamta da sauran ƴammata ke ki rinƙa jinki a matsayin matar aure kuma uwar ɗana Aneey nasan yanda nabarki nasan yanda zan dawo in tarar dake idan na tarar da saɓanin abinda na bari Allah ɗaya zaki fuskanci tashin hankali daga gareni" yanayin shiru yasa hannunsa a aljihunsa ya zaro raffers na daloli guda biyu ya bata sannan ya zaro yan dubu² guda biyu yace ki riƙe su a hannun ki zanbi su King Idan zasu tafi domin samawa kaina mafita bake ba nima nayi alƙawarin bazanyi zina dake ba Aneey ki jirani zan dawo"
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*WATA KARUWAA* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800
_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_
Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932
Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265
♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡
*OUM HAIRAN*
[12/16, 2:33 PM] Oum Hairan&Affan: *WATA KARUWA*
*OUM HAIRAN*
*15-16*
*WARNING❌*
_Only matured ahead🔞 idan kika zageni ban yafe ba domin banyi littafina don ƴammata ba idan kinga zaki iya go ahead._
Jikinta taji yayi mata mugun sanyi zuciyarta ta cika da tausayinsa gefe guda kuma da firgicin yanayin da zata ishe Baba a matsayinsa na wanda baya ƙaunar yaganta cikin damuwa. Ganin ta kasa fita a motar ne yasashi buɗe murfin ɓangaren da yake ya fito ya buɗe mata ya kamo hannunta ya haɗata da jikin motar ya matseta ya ɗago fuskarta ya ɗora bakinsa saman ƙaramin bakinta ya tallafo kanta ta zame a hankali ya sake riƙota ya haɗe bakinsu daidai lkcn da haske ya gauraye gurin sakamakon wutar lantarkin da aka kawo daidai lkcn kuma wata lumtsumemiyar mota me numfashi ta tsaya a gefen su Aneey ita ce me hayyaci Abdu tuni yayi nisa baisan meye yake faruwa ba saida yaji ta tureshi sannan yaja fasali ya sauke idanunsa kan Hasina dake tsaye a kusa dasu Tana musu wani kallo na asalin tuhuma.
Babu alamun damuwa ya kama hannun Aneey yayi kissing nashi yace “Kiyimin tanadin abunda zai burgeni ki tareni dashi idan na dawo" yana faɗin haka ya shige mota yabarsu tsaye tana kallonsa Hasina tana kallonta cikin tsananin bugawar zuciya, saida ya ɓacewa ganinsu sannan Aneey ta juyo ga ƴar'uwartata data kafeta da ido ta buɗe baki zatayi mgn Hasina ta katseta da cewa “Tun wajen huɗu na yamma kuka dawo daga shopping da Alh Mu'azzam bayan ya saukeki ina kikaje a ina kika haɗu da Abdu har kuka fita dashi sannan ina kukaje dashi?"
Saita tunaninta ta tafiyi don sanin abinda ya dace ta faɗa mata ta yarda da ita tace “A ƙofar gdannan na dawo na tarar dashi yace na rakashi unguwa so shine fa dare yayi mana haka sai yanzu muka dawo....." Ƙarya kikeyi Hanisa ki faɗa min gskyr inda kukaje da Abdu me kikayi masa ya baki waɗannan manyan kuɗaɗen sannan meye yasa ya ganni ya watsar dani kamar bai ganni ba?"
Sosai kalaman na Hasina suke shigar Hanisa tsoro ya shigeta kardai ace ta fahimci wani abu ya shiga tsakaninta da Abdu.... Bata ida wannan lissafin ba taji Hasina ta riƙe hannunta tace “Wlh cikin kwanakin nan bansan laifina garesa ba Hanisa ya juyamin baya baya mu'amalantata ko wayata yanzun baya ɗagawa kinga yanzun daga yawona na dawo bayan fitarku maza biyu ne suka kwanta dani amma ban gamsu ba Abdu kawai nakeson naji a cikin jikina sannan......"
Dukan da zuciyarta takeyi mata ne yasata saurin rufewa Hasina baki tace “Nasani Yaya Hasina babu abinda kikayiwa Abdu kawai yana cikin tension ne iyayensa sun matsa masa yayi aure shine duk ya shiga damuwa ɗanzun yake faɗa min yanzun ma cemin yakeyi zai tafi Minna saboda yasan abinda ya dace game da mafitarsa"
Riƙe hannun Aneesah Hasina tayi tace “Amma shine ya kasa faɗa min yabarni a duhu Hanisa yaƙi sanar dani asalin abinda ke faruwa toni meye zai hana yazo muyi auren" cije leɓe Aneesah tayi ta kama hannun Hasina tace “kada ki sawa kanki damuwa nima na bashi wannan shawarar kuma nasan zai ɗauke ta nidai burina ki daina damun kanki Insha Allahu Abdul-Ahad nakine" murmushi Hasina tayi tace “har zuciyata tayi sanyi muje na baki lbrn irin cin da Alh Khamis yayimin yau"
Duk da zuciyar Hanisa ba cikin nutsuwa take ba saida ta harari ƴar uwartata tace “ke wai meye yasa baki rabo da sakarci ne malam me Ahlari yace duk wanda yake aikata laifi yake ɓoye laifinsa ga jama'a to akwai yuwuwar wannan bawan zai shiryu, duk kuwa wanda yake fallasa laifukansa ga jama'a to wannan babu sa ran shiryuwa a gareshi Yaya don Allah ki rinƙa ɓoye laifukanki inasa miki rai da shiriya"
Jinjina kai Hasina tayi tace “wannan hakane Rabin jiki muje kiga kayan da Alh Mu'azzam ya kawo miki" tama manta da sunje shopping da Alh Mu'azzam haka ta ƙaƙalo murmushi suka shiga Baba yana tsakar gidan yana zaune akan tabarma da Radio a gefensa yana saurare Hanisa tayi sallama Baba ya gyara zamansa sosai yace “Yawwa Aneesatu zonan" gabanta ya faɗi lkcn data matsa wayarta taga 10:40pm ta ƙarasa gabansa ta tsugunna ya kafeta da ido yace “Hanisatu Ina kikaje?" Ɗagowa tayi cikin zullumi da tashin hankali ta buɗe baki zatayi mgn yace “so biyu ina ganinki a motar maza yau ɗin nan da farko Mu'azzamu ɗan gidan Haji Liti yaron nan daya fitini kowa yazo ya ɗaukeki kun dawo kuma wani ya kuma ɗaukar ki yanzun ashe kema zaki zubar da nasihata dana ɓata tsayin lkc inayi muku Aneesatu ashe kema shaiɗan ɗin ya samu damar hudaki? To shikenan Aneesah kuje kuyi duk abinda kukeso idan baƙin cikinku dana uwarku ya kasheni kun huta Allah ya sani ina iyakar ƙoƙarina wajen ganin kun zama ƴaƴa na gari abin faharin iyaye amma abin ya faskara tashi kije Allah ya shirya min ku"
Miƙewa tayi jikinta a mace ta nufi ɗakinsu Mama ta tarar da Yaya Hasina sunata brush da naman kaji ta nemi guri ta zauna Mama tace “Kya raɓe matso kema ayi dake ƴarnan ina kikaje ne?" Ƙasa tayi da kanta tana matsar hawaye kalaman Baba sunyi mugun kashe mata jiki tace “Wlh Yaya banaso nakeyin abinda yake ɓata ran Baba Kullum nasiharsa garemu mu zama na ƙwarai" tsaki sukaja a tare Hasina tace “Sai kiyi ai Ni ki bani kwancan wayar hannunki ga sabuwa kinyi" karɓar wace take miƙo matan tayi ta dubata sosai tayi murmushi tace “Ai wannan ɗin tafi dacewa dake" zaro ido tayi waje tace “ni shegiya wannan ai saiku manyan yara"
Musu suka kama tsakaninsu mama nayi musu dariya Hanisa tace “kingane ko babe abinda yasa nace ki bani wannan kinga masoyi nane ya siyeta wannan kuma masoyinki ne zaifi kyau kowa ya riƙe ta masoyinsa" kafaɗa ta maƙale tace “Aa nikam banason wayon bar abinki" dole ganin bazata yarda ba Hasina ta kamata da kokawa suna dariya ta samu ta kwace wayar ta cire layin tasa a sabuwar wayar da Alh Mu'azzam ya siyo mata ta ajiye mata.
Ficewa Mama tayi tana cewa “kun daifi kusa Ni na tafi na kwanta" saida safe sukayi mata suka sauke katifar da suka siya suka zauna ƙirga kuɗaɗensu Hasina tace “kinga gobe zamuje banki mu buɗe account sai mu wucce waffer a canzo waɗannan dalolin a adanasu zasuyi mana amfani musamman ma da kikace Abdu yace miki aure zaiyi Aneey inason Abdu bazan taɓa yarda na rasashi ba gobe idan mun gama da wuri zamuje gurin wani malami da muka taɓa zuwa da Mama zaiyimin aiki akan Abdu so nake yaji a duniya ya tsani kowacce mace Indai bani ba"
Shiru Aneey tayi ƙirjinta na bugawa da ƙarfi tace “Malami kuma Yaya...." Rufe mata baki tayi tace “Karkicemin komai ke kin fiye bidi'a itafa rayuwa Aneey sai kana taɓukawa kanka wani abu" jinjina kai tayi batason su cika jayayya da ƴar uwarta ta shiyasa tayi shiru zuciyarta tayi ƙunci hakanan batasan dalili ba takejin Abdu a ranta yanata dawo mata kwanciya tayi kalamansa dana King sunata dawo mata tsoronta na nunkuwa a ranta takejin yanzu idan ya tabbata itace matar Abdu ya Hasina zataji saurin katse zuciyar dake raya mata haka tayi da cewa “Ina Bama zai yuwu ba"
Dafata taji anyi taja numfashi tace “Yaya bakiyi bacci ba?" Murmushi tayi tace “banyi ba Aneesah kawai inata hasaso irin farin cikin da zan kasance a ciki idan na samu Abdu ne gashi kyakkyawa gashi da hatimin nasara gashi ɗan manya" lumshe ido tayi tace “Hakane Allah ya mallaka miki shi Yaya" amsawa tayi da Amin kowacce ta kumayin shiru.
Wayarta taji tana ring ta zarota ta duba number Abdu ce taja ajiyar zuciya ta sanyata a silent ta gyara kwanciya tanason ɗaga wayar amma batason Hasina ta fahimci dawa take wayar wannan tasa taƙi ɗagawa test ta rubuta masa ta tura masa tace _“Mun riga mun kwanta Yaya Hasina kuma tananan"_ amsa ya dawo mata da ita da cewa _“Ina ruwana My Bestie kina nufin saboda Hasina bazanji muryarki ba?"_
Kashewa wayar tayi gabaɗaya ta koma ta kwanta bataji daɗin abinda tayi masa ba saidai hakan shine kawai mafitarta.
Washegari da wuri Ƴammatan suka shirya suka fice daga gdan Sagir wani saurayin Hasina shine yazo ya ɗauke su suka shiga gari kamar yanda Hasina ta tsara haka yinin nasu ya kasance sakaje suka canzo kuɗaɗensu Sukasa a account ɗin nasu rabawa biyu sukayi ɗaya account ɗin Hasina ɗaya na Hanisa a ranar har BVN saida akayi musu kafin huɗu sun gama komai nan Hasina ta sallami Sagir ya tafi su ka hau Sahu suka nufi wani ƙauye da ake kira tanagar suna isa sukayi Sa'a malamin ya gama ganin baƙinsa suka shiga suka zauna bayan gaisuwa da ɗan wasa da dariya ya dubi Hanisa yace Hasinatu wannan ita ce ƴar'uwartaki?" Da dariyarta tace “eh Mal itace bakasanta ba fah ashe" dariya yayi yace “yo inafa kawai dai na gane ta ne da kamanninku saidai tafiki kyau fah Hasina kawai dai hasken kine yafi nata fitowa" murmushi sukayi Hasina tace “ai hasken ma tafini nidai dayake ina ɗan shafe²" shiru suka ɗan yi yace “yanzu meye ke tafe daku ko ta amince zatayi rayuwar ne?" Dariya Hasina tayi tace “Mal kenan kanason ayi rayuwa ita wannan ƙyaleta ina wani saurayi na dana taɓa kawo maka sunansa kayimin aiki akansa?" Jinjina kai yayi yace “Idan ban manta ba kamar sunansa Abdul-Ahad ko?" Cafewa tayi da cewa “yawwa Mal shi fah wato a kwanakin nan gaba ɗaya ya juyamin baya baya sanyani a komai nasa abubuwa da yawa da suka shafeshi saidai naji a gurin Hanisa gatanan dake itan aminiyarsa ce to yanzu wani lbr jiya da daddare take bani iyayensa sun matsa masa sai ya fitar da matar aure kuma ni yayimin alƙawarin aure so fahimtar da nayi kamar ba da gaske yakeson aurena ba Ni kuma aurensa nakeso da gaske"
Murmushi Mal Wada yayi ya ɗauko ƙasar sa da yake bugu da ita yayi zanensa ya shafe ya sake yin wani ya kuma shafewa saida ya zana sau bakwai yana shafewa sannan ya ɗago duk ya haɗa zuffa ya zubawa Aneesah da kanta ke ƙasa tana chat ido tsayin lkc Hasina tace “Mal ka kafeta da ido bakace komai ba" jinjina kai yayi yace “Wato Hasina lamarin akwai ƙura a cikinsa tabbas a baya kinso samun guri a zuciyar Abdul-Ahad Amma fah yanzu a halin da ake ciki kwata² babuke a lissafinsa hasali ma ko zancenki baya ƙauna ke in taƙaice Miki ma matarsa ta gabata gareshi....."
Wata zabura Hasina tayi tace “Innanillahi nashiga uku na lalace Mal kayima Allah kayi wani abu wlh da gaske nakeson Abdu bazan taɓa yarda ya kufcemin ba wlh Mal har kisa zan iyayi akan Abdu...." Ɗagowa Aneesah tayi da sauri idanunta cike da hawaye ta dubi malamin gabanta na faɗuwa tace “Yanzu kai bakada yanda zakayi Mal don cikar burin ƴar'uwata?" Sunkuyar da kansa yayi yace “Muna da damar yin addu'a ne da roƙon Allah kusanto da nesa tazo kusa amma bamuda ikon rusa ƙaddara bare canzata Hanisa wannan abun saidai kuje kuyi addu'a ku rungumeshi a yanda yazo kunyi sakaci yanzu haka an ɗaurawa Abdu Aure da....." Shiru Mal Wada yayi ba Hasina ba hatta Hanisa faɗin an ɗaurawa Abdu Aure saida yasa jinin jikinta daskarewa zuciyarta tayi wata muguwar bugawa data sanyata dafe ƙirjinta ta lumshe idonta tare da cije leɓenta ta latse kiran da yakeyi mata tun zuwansu gurin tama kashe wayarta gabaɗaya.
Maimakon ya kasance Hasina za'a riƙo jiri ne ya ɗebi Hanisa saida Hasina tayi saurin riƙe ta tana kuka tace “kada ki faɗi ki nakasa kijamin ciwo biyu Aneey tabbas Abdu ya cuceni ya yaudareni ashe dama haka akeji wlh tallahi sai yasan ya yaudareni saina fitineshi na hanashi kwanciyar hankali da matarsa"..............
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*WATA KARUWAA* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800
_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_
Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932
Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265
♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡
*OUM HAIRAN*
[12/16, 2:33 PM] Oum Hairan&Affan: *WATA KARUWA*
*OUM HAIRAN*
*17-18*
*WARNING❌*
_Only matured ahead🔞 idan kika zageni ban yafe ba domin banyi littafina don ƴammata ba idan kinga zaki iya go ahead._
Mal Wada ne yace “Komai fah yana tafiya ne bisa bigiran ƙaddara kiyi hƙr kada kiyi abinda zai dameki zaki samu canjin daya fisa alkhairi"kallon Mal Wada tayi da sauri tace yanzu har akwai wanda yafimin Abdu alkhairi a duniyar nan? Ina mal babu wlh bazaa sameshi ba saboda haka ko a hannun wa zuciyarsa take saina ƙwatota"
Jinjina mata kai kawai yayi suka fice dukkansu babu ɗaya dake cikin hayyaci napep suka hau suka tafi gda babu me cewa wani har sukaje gdan suna shiga Hanisa ta ɗauki buta ta nufi bayi, tana shiga ta buɗe wayarta kiransa ya shigo ta katse ko kaɗan bata sha'awar ɗaga wayar to shima ganin taƙi ɗaga wayar tasa ya turo mata test yana cewa “Wyf kinƙi ɗaga wayata ko ki nemi mijinki kiji lfyrsa.
Wani Gwauron numfashi ta sauke yace “Na sauka lfy ina cikin ƙoshinta kefa?" Shiru ta sake yi masa yayi murmushi yace “bazakice komai ba?" Fasali ta ajiye tace “Alfarma zan roƙa a gurinka don Allah ka fita a rayuwata kwata² bazan iya baka haɗin kai mu cutar da ƴar'uwata ba" murmushi yayi yace “ko?" Da ƙarfin gwiwa tace masa “Eh" dariya sosai yayi yace “Ranar biyan bukata rai ba bakin komai yake ba inji ƙuda Ni inada zaɓi kuma bazan taɓa bari saboda farin cikin wani na rusa nawa ba"
Ƙit ya kashe wayar daya samu aka ɗaga masa daƙyar taja numfashi tace “sai kayi ai" gama abinda zatayi tayi ta fito daga bayin ta nufi ɗakinsu baba ya shigo da sallamarsa ta amsa masa tare da durƙusawa ta gaisheshi ya amsa yana cewa “Aneesatu na ina kikaje ne yau gdan shiru ko ɗakin nawa ma ba'a gyatta min ba" dariya tayi tace “ina sauri na manta Baba bari nayi sallar la'asar nazo na gyara maka am Baba nace kamar magungunan ka sun ƙare ko?" Jinjina kai yayi yace “sun kare Aneesah an ɗauki adashin ne?" Murmushi tayi tace “Aa Baba kawai dai na samu wasu manyan kuɗaɗe ne shine nakeso idan zai yiwu na kaika asibiti a gwadaka agani idan jinin ya sauka itama sugar ta sauka sai a rubuta maka samfurin wasu magungunan"
Zubanta ido yayi yace “Aneesah ina kika samu manyan kuɗaɗe?" Gabanta ne ya faɗi tayi saurin cewa “Lah Allah Baba ba abinda kake tunani bane wani saurayin Yaya Hasina Abdu shine zaiyi tafiya so sai yabani wasu kuɗaɗe yace mu kula da kanmu bayason tallanmu harma yace idan yaje ya dawo zaizo ku gaisa ƙilan ma yazo maka da mgnr auren Yaya Hasinan"
Jinjina kai yayi yace “shikenan Aneesatu tabara yayi miki albarka ya tsare gabanki da bayanki yayi miki tsari da dukkan abin ƙi bari na shiga ciki" amsawa tayi da Amin ya shiga ciki ita kuma ta shige ɗakinsu tayi salla ta zuba masa abinci takai masa dama ita kaɗai ce a gdan ta damu da cikin mahaifin nasu lkcn da yaje yana kishingiɗe ta ajiye masa ta gyara ɗakin ta fito sukayi kiciɓis da Hasina ta fito a ɗaki tace “ina zaki Yaya?" Kallonta tayi hawaye ya zubo mata tace “Haba Hanisa meye yasa Abdu ya zaɓi wulakantani ne tun safe nake kiran wayarsa yaƙi ɗagawa na tura masa test not reply nayi masa mgn ta whattsAp shima yaƙi buɗewa"
Daƙyar Hanisa ta haɗiye wani yawu me ɗaci tace “To yanzu da kika fito a fusace haka ina zaki?" Gaba tayi tanacewa “Waya zanje na nemo na kirashi" murmushi tayi tace “Kina son kina zubarwa da kanki ƙima Yaya mgn ta girman Allah Abdu baya sonki tunda kikaga yana miki haka da nice ke da tuni ma na manta da babins.....
Dakatar da ita tayi ta hanyar ɗaga mata hannu tace “bansan ke mahaukaciya bace sai yau to ta yaya zan cireshi a raina ta yaya zan fara faɗa min ta ina ake farawa Hanisa" gaba tayi ta barta a gurin ta biyo bayanta tace “kiramin shi ta wayarki" shiru tayi kamar bazata kirashi ba ta kuma cewa mgn fah nakeyi miki Aneey ki kiramin Abdu ta wayarki"
Badon ranta naso ba ta kirasa bugu ɗaya biyu ana uku ya ɗaga yace “Ya akayi Wyf ajiyar zuciya ta sauke tace “Yaya Hasina keson mgn dakai"
Murmushi yayi yace “Ok haɗani da ita" miƙa mata tayi ta karɓa ta ƙara a kunnenta memakon tayi mgn kawai sai ta fashe da kuka shima yayi shiru baice mata komi ba saida tayi me isarta sannan tace “yanzu Abdu irin adalcin ka kenan ashe dama rayuwa zata iyayin juyin da zaka watsar dani Abdu meye yasa ka kasa sona saboda Allah ne nasani ni na fara sonka nice na nace maka amma ko babu komi ya kamata ace zuwa yanzun na samu gurbi a zuciyarka Abdu wa ka aura ka watsar da narkon dakon soyayyata Abdu wace tafini matsayi da daraja a gurinka har kakejin bazaka iya rayuwa da ni ba ita zaka iya da ita wacece ita Abdu ya sunanta a wanne gari take?"
Numfashi yaja da har Aneesah dake gefe saida tajishi bata zaci zaiyi mgn ba taji yace “Kinga Hasina tsakaninki da Allah yaushe na taɓa yi miki alƙawarin aure? Tunda nake bantaɓa yima mace alƙawarin kaina ba domin banji a raina na haɗu da macen da zan iya saita rayuwata da tata ba sai cikin watanni takwas ɗin nan banci mutumcinki ba kuma ko ba so bazanci mutumcinki ba Hasina saboda har yanzun kinada sauran ƙima a idanuna dalilin kin kasance sanadi na samun abinda na daɗe ina farauta Hasina ƙanwarki Aneesah itace cikon farin cikina itace zaɓina da ita naji zan iya rayuwa in ƙare miki zance ma har na gabatar da ita ga Parents ɗina dukkansu sunyi na'am da zaɓina harma sun aminc......"
Wata ƙara Hasina ta saki tare da sakin wayar ta dafe kanta tana faɗin Innanillahi wa Innah Ilaihirraji'un Wayyoh Allah na ni Hasina na shiga uku na lalace lallai na yarda Aneesah ke micijin ƙaiƙayi ce wato duk wannan abinda nakeyi kallo na kikeyi ashe kece babbar yar iska....." Da sauri Hanisa ta katseta da cewa “Haba Yaya meyasa kike wannan kalamin me nayi miki?" Wata damƙa takai mata ta shaƙeta ta haɗata da bango tana dukanta ta ko ina tana kuka tana cewa “Wlh baki isaba Hanisa kinyi kaɗan kici amanata nabarki" kokowa sukeyi sosai Hayaniyar Hasina ce ta fito da Mama da Baba Suka ishe su sunata faman kokowa Hasina na dukan Hanisa ita kuma ta kasa ramawa sai kuka takeyi da ƙoƙarin ƙwatar kanta.
Daƙyar aka rabasu Hasina ta zube a gurin taci gaba da kukanta me ciwo Hanisa ma kukan take ta kwanta a jikin Baba tana cewa “Bantaɓa jin a raina wannan ranar zatazo da idanun ƴar uwata zai rufe ta kasa tsayawa ta saurareni ba tunda muka taso irin wannan ranar da za'a shiga tsakaninmu bata taɓa riskarmu ba sai yau kuma akan namiji Yaya meye Abdu da zaki zaɓi cutar dani akansa meye ya faɗa miki da zaki kasa tsayawa ki saurareni har kika iya yanke hukunci da kalaminsa......"
Sake zaburowa Hasina tayi tace “Na rantse da Allah akan Abdu ko rana ɗaya mukazo duniya saina kasheki maci amana azzaluma mayaudariya maci amanar ƴan'uwantaka kullum na tambayeki tsakaninki da Abdu sai kicemin Abota ashe rusheni kikeyi kina kafa kanki tabbas kin shammaceni Aneesah kuma nima zan shammaceki kamar yanda kika rusamin farin ciki nima saina tarwatsa naki".
Murmushi Hanisa tayi tace “ni kuma inada burin har gobe ki samu farin ciki koda zan rasa nawa kije ki rayu da Abdu Hasina bantabajin a raina zan rayu dashi ba domin bantaɓa yi masa kallon masoyi ba bakuma zanyi masa ba badon bai isaba a'a saidon farin cikinki ya samu"
Baba ne yace “Wai meye yake faruwa?" Sai yanzu hawaye ya zubowa Hanisa tace “babu ruwanku Baba kawai dai idan hukuncin da zan yanke yayi maku ƙunci ku yafemin zanyi ne don cikar farin cikin ƴar uwata inason ta rayu cikin farin ciki ne yasa na ɗauki wannan matakin" sulalewa tayi tayi ɗaki ta zauna gefen katifarsu ta haɗe kai da gwiwa ta rushe da kuka me gunji a tsakar gdan tana jiyo Muryar Hasina tanata bala'i tana faɗawa Mama abinda yake faruwa memakon ta tattarasu tayi musu nasiha kawai saita biyewa Hasina suka rinƙa ɗebewa Hanisa albarka kukanta ya ƙara ƙarfi ta dauko mayafinta da wayarta da ATM ɗin ta ta fito idanunta na tsiyayar da hawaye ta tsaya tace “Koda kike cewa na munafurceki na ɓoye miki wani abu Ni kaina bansan meke zuciyar Abdul-Ahad ba sai jiya kuma ban ɗauki abin da muhimmancin da zanji zan iya faɗa miki ba kiyi hƙr Yaya insha Allahu daga yau bazaki ƙara ganina ba harsai burinki ya cika" tana faɗin haka ta juya zata fice Mama tace “Eh aje wannan abin kunyar baza'ayishi a gdana ba banda tsabar iskanci ma tayaya hakan zata faru sun gama lole junansu da Yayarki sannan saboda ke watsattsiya ce ya dawo gurinki ki karɓesa sai aje wannan dai yafi ƙarfin ki aje abawa wasu suci shidai wannan na Hasina ne zanyi maganin ɗan iska"........
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*WATA KARUWAA* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800
_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_
Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932
Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265
♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡
*OUM HAIRAN*
[12/16, 2:33 PM] Oum Hairan&Affan: *WATA KARUWA*
*OUM HAIRAN*
*19-20*
*WARNING❌*
_Only matured ahead🔞 idan kika zageni ban yafe ba domin banyi littafina don ƴammata ba idan kinga zaki iya go ahead._
_Nayi warning akan littafina wasu ƴaƴan Ramatun Awaki sun samu damar Write-up akansa saboda nace under 🔞 so baku isa nayi muku bayani dan ku gane ba domin tun a baya ma banyi muku ba bare yanzun._
_Abu na ƙarshe shine na gama free page na book ɗin nan daga PAGE TEN idan kika karanta na gaba dashi ban yafe ba idan kinaso kici gaba da samunsa ki karanta ki fahimta cikin aminci, zaki iya tuntuɓata ta whattsAp number na 09013718241 ko kuma kibi hanyoyin dake ƙarshen page ɗin_
Juyowa tayi ta kalli Mama tace “Ba karuwanci na tafi ba zan matsa ne na baku guri har zuwa lkcn da burinku zai cika ni nasan bantaɓa cutar dake ba Yaya a cikin hayyacina amma idan kin kasance kina kallo na da wani abu saɓanin abinda ke zuciyata kiyi hƙr Allah ya sadamu da alkhairi"
Ficewa tayi daga gdan da sauri ta nufi titin unguwar tasu cikin Sa'a har tabar unguwar bata haɗu da wani idon sani ba tana tafe ne cikin fitar hayyaci gabaɗaya duniyar tayi mata ƙunci lkc zuwa lkc hawaye nabin kuncinta ƙuncinta yana ƙaruwa tayi tafiya me tsayin gaske a ƙafa tama manta da ana hawa wani abu abin hawa kamar daga sama taji ana mata horn ta matsa da sauri daga titin motar tayi parking me motar ya fito ya tsaya a gabanta yana ƙare mata kallo kaucewa tayi ta kuma bin hanya zata tafi yayi saurin riƙo mayafinta yace “Ƙarfe 11:15pm ƴammata ya kamata ace kina kwance cikin ɗakinki ko ɗakin mamanki bama wannan ba na wutto wata unguwa naga wani tsoho yanata kuka yana tare mutane yana nuna musu hotonki yana tambayar ina kike"
Hawaye ne ya zubo mata ta juya zata tafi yace “kiyiwa Allah ki tsaya naji inason taimakonki ne" kawar dakai tayi tace “bana buƙata" ta juya tayi gaba bai ƙyaleta ba saida yaga ta tsaya ta saurareshi yace “Kizo na kaiki gdana ki kwana da safe sai ki fito yanzu dare yayi akwai risk zaki iya faɗawa hannun ɓata gari"
Nacin da yasa shine kawai yasa ta yanke shawarar binsa tana shirin shiga motar wata arniyar mota tazo ta giftasu a guje har ta shiga taga yayo ribbors yayi horn wannan tasa me motar yaƙi shiga ya tsaya don ganin waye ke a cikin motar meye ya tsayar dashi, saida gaban Hanisa ya faɗi ganin Abdul-Ahad ya fito a cikin motar ya tsaya wasu mutane sun fito a motar dake bin bayansa sun russuna da girmamawa sunyi masa mgn ya ɗaga musu hannu ya taka a hankali ya isa ga motar da Hanisa ke ciki ya sunkuya ya riƙo hannunta ya kamota ya fito da ita ya dube mutumin ya basa hannu suka gaisa yace “Tnks good Jamal naji daɗi daka taimakeni batayi nisa ba mu ƙara sa" tsayawa tayi tana kallonsu da mamaki hawaye nabin idanunta yaja hannunta ta janye yace “Ina zaku kaini" kallonta sosai Abdu yayi yace “Aneey dare yayi kizo na mayar dake gda da safe mayi mgn"
Fir taƙi shiga motar ganin zata ɓata masa lkc ne yasashi ɗaukarta cak ya nufi motar da ita ya sanyata ya shiga ciki yana shirin tada motar ta riƙe hannunsa da ta zame ƙasan motar tace “Don Allah ka barni na tafi nayi alƙawarin bazan ƙara komawa gdanmu ba harsai burin Yaya Hasina ya cika" murmushi yayi ya tada motarsa yaja da gudu yabar gurin ta kuma rushewa da kuka.
Kai tsaye gdan daya kaita kwanaki can ya kuma nufa yayi parking ya fita ya buɗe mata alama ya gani na bazata fito ba ya sake ɗagota cak tanata kiciniyar ƙwacewa yaƙi bata dama saida ya shiga wani babban parlour ya direta ta miƙe da sauri ya riƙota ta fusge tana kuka yace “Kina ban mamaki Wyf nifa banga abinda akayi ba da zaki zaɓi barin gda akan wannan ƙaramin rigimar da kikasan da zuwanta kuma ta ɗan lkc ce yanzun dai muje muyi wanka mu kwanta"
Kukanta taci gaba dayi ganin tana neman bin hanyar waje ya finciko ta ta faɗa ƙirjinsa ya matseta sosai ya saki ajiyar zuciya ya ɗora hannayensa saman bombom ɗinta yaja fasali tare dakai hannu ya zare mata mayafin gashinta da bata ɗaurawa ɗankwali ba ya zubo gadon bayanta sai ƙamshin humra yakeyi ya tura hancinsa ciki yana lumshe ido wata wuta na ruruwa cikin zuciyarsa, ji yayi ta janye ya sake janyota yace “Wyf ki bari mana meye hakan" tureshi tayi ya sake janyota ya ɗagata cak ya nufi ɗakinsa da ita ya haura saman wani step me uku ya buɗe ɗakin ya direta a gadon ya mayar da ƙofar ya kulle ta miƙe shima ya miƙe ya nufota taja baya da sauri yakai hannu ya kashe glub ɗin kafin tayi wani yunƙuri ya finciko ta ya cillata gadon yace “Wlh banason gardama Aneey kince bakison waccan rayuwar na tafi na nema mana wata mafitar so kibarni na rayu dake cikin salama"
Matsowa yayi ya riƙota jikinsa ya sanya hannu ya zuge zip na rigarta ya sake turata gadon ya rage kayan jikinsa ya kwanta ya laluba yaji batanan ya miƙe ya haska wayarsa da sauri ya hangeta ta koma ƙarshen ɗakin ta rakuye tanata kuka me tafasa zuciya yakai hannu ya kunna fitilar ɗakin ya matsa gabanta ya tsugunna yace “wai yaushe zaki daina kukannan ne banason sa nayi tafiya na gaji inason hutawa kizo mu kwanta" maƙale kafaɗa tayi tace “Wai meye yasa bakison zaman lfy ne?" Ɗagowa tayi tace “Abinda yasa bakaso shine yasa banaso Abdu nayi danasanin haɗuwa dakai yafi a ƙirga idan kaci gaba da raɓata wlh ko Yaya bata kasheni ba zan kashe kaina" murmushi yayi yace “wai meye damuwarki ne Aneey banga abinda zaisa ki damu kanki ba wlh saboda ke na taho garinnan a yau kuma gobe zan koma Aneey nasan Al'adarmu ba me kyau bace wannan tasa na rabu dake a irin limit ɗin da kika kaini banyi alƙawarin zanci gaba da ƙyaleki ba don haka yasa naje na nemi izinin mahaifinku ya kuma amince ya bani ke matsayin mata ya turani ƙauyenku naje an ɗaura aurena dake a yau ɗinnan ko kinsan ko sanda mukayi waya dake ina ƙauyenku"
Numfashi yaja ya sauke lkcn data zabura ta miƙe yace “Nayi tunanin kina gudu nane saboda kina gudun aikata alfasha to yanzun kuma dame zaki gujeni?" Bai gama rufe bakinsa ba yaji ta ɗaukeshi da wani shammataccen mari daya gigita duniyarsa ya dafe gurin da tsananin firgici da tsoro gami da mamaki tunda yake a duniya babu wani hanu daya taɓa marinsa ya zauna lfy mamakinsa ne ya haifar masa da ƙanƙancewar ƙananun idanunsa ya zuba su akanta yace “Ni mijinki kika mara Aneey?" Ɗaga masa kai tayi tace “an mareka ɗin idan kazama mijina na cutu Meye nayi da Allah zai zaɓamin kai matsayin miji bayan ka kasance fasiƙi mayaudari Abdul-Ahad ka cutar dani iya haka ma kabarni don Allah bana ƙaunarka wlh haske bazai taɓa kusantar rayuwata dakai ba ka kusanci yayata sannan kazo kace nima zaka nemi kusanta......"
Bata rufe bakinta ba taji ya bazar da ita a gadon ya sanya dukkan ƙarfinsa ya keta rigar jikinta biyu ya watsar ya damƙi nononta da ƙarfi ta kuwa saki ihun azaba ya riƙe ƙasan gam ya dannasu a bakinsa ya kama nipples ɗin yana lasarsu yana zagayeshi da harshensa ta saki wata ƙara ta rinƙa tureshi shikuma yana ƙara sakar mata nauyi ya danna nonon gabaɗaya a bakinsa yana shansu kamar ya samu alewa.
Tureshi takeyi da dukkan ƙarfinta ko gezau bayayi wannan tasa dole ta ƙarawa jiniyarta ƙarfi ta barshi saboda gajiya kawai yake tara mata tanajin salon shan nonon nasa ya fara ratsata ta sake tureshi ya janyota ya zare mata pant nata shima ya cire komansa ya ɗorata a samansa ya saita ask ɗin ta a saitin twins ɗinsa ya sunkuyo da ita yasa nonon a bakinsa ta lumshe idonta tare da sakin ajiyar zuciya me ƙarfi tanajinsa yana goga mata twins ɗinsa a saman pupsy ɗinta wani sihirttacen daɗi da bata taɓa hasaso irinsa ba a duniya yana ratsa ƙwanyarta ita da take tureshi sai gashi tana biye masa suna jin daɗinsu.
Ɗagata yayi ya kama kakkaurar burarsa ya saitata a ramin pupsy ɗinta yana karkaɗata a samansa ta ƙanƙameshi daɗin yana neman haukatata tace “hoooo! ahhhhh!! Abdu kabarni ohhhh ashhhhh!!!" Zamar da ita yayi ya kwantarta ya buɗa ƙafafunta ya saita bakinsa cikin gindinta da yaketa tsiyayar da ruwan daɗi mamakin ni'imar yarinyar yakeyi duk da batasan daɗin maza ba hakan baya hanata tsiyaya, bakinsa yasa yana lashe ruwan yana nishi itama tanayi sucking ya rinƙa buga mata yana mulmula nononta gabaɗaya ya fitar da ita daga hayyaci ya shammaceta yayo sama yana mulmula gindin nata da hannunsa ya buɗeta sosai har tana gyara masa ya saita penis ɗinsa yana wasa da ita har saida yaga ta shagala sannan ya danna da ƙarfi ta saki wata ƙarar azaba wani zugi ya karaɗe kowacce kusurwa ta jikinsa inda shi kuma ya ƙankameta ta yanda motsin kirki bazata iyaba ya saki wani nishi yana ƙara dannan lafiyyayar Penis ɗinsa cikin durinta wato kuka ma dama yake badawa duk yanda Abdu yake tura burarsa cikin gindinta ta kasa hanashi ta kasa kuka kuma ta kasa motsi azabar da takeji ta wucce misalai suma tayi mutuwa tayi itadai a daren nan bata sani ba batasan lkcn daya ɗauka yana cinta ba sai farkawa tayi taganshi maƙale da ita har zuwa lkcn burarsa na cikin jikinta yana sokata a hankali.
Wani zugi raɗaɗi na masifar azaba takeji ta girgiza kanta tace “Na shiga uku Abdu ka cire zafi ciwo wayyoh Allah Baba na mutu na lalace Abdu....." Bakinsa yasa ya rufe mata baki yaci gaba da pomping nata da ƙarfi yana nishi yana yana kiran sunanta nononta na tsakiyar hannayensa ya riƙe su gam.
Tayi kukan tayi magiyar har saida ta sume masa sannan ya samu yayi release a karo na huɗu ya zare jikinsa a nata a hankali ya koma gefe ya kwanta saida ya saita numfashinsa sannan ya tashi zaune ya fara danna mata ƙirji harda ya samu yaji taja ajiyar zuciya yayi hamdala ya miƙe ya shiga bayi ya haɗa musu ruwa sukayi wanka tanata kukanta yana share mata hawayen farin cikin da yake ciki ne ya hanashi mgn saidai kallonta kawai da yakeyi yanajan ajiyar zuciya kafin su gama wankan an shiga Masallacin asuba suna fitowa yajasu sallah sukayi ya zauna yana azkhar itakam duk ƙoƙarinta da azkhar yau yanayin azabar da take ciki bai bata dama ba zamewa tayi ta kwanta yayi murmushi yasan yau taji maza dama yasan za'ayi haka ya lura bazata sauko ta daɗi ba shiyasa yayi mata irin wannan cin yasan idan tana tunawa da gamuwarsu babu daɗi zatake saita kalami akansa.
Bayan ya gama addu'o'insa ya ɗagata cak ya ɗorata a gado shima ya kwanta bacci ya ɗaukeshi me daɗi cike da nishaɗi yau shima ya cika namiji ya lashi zuwa a jikin da yake ƙauna, basu tashi ba sai 12:30pm shima shine ya tasheta da lalubensa ta janye jikinta da keyi mata ciwo ta koma gefe ya matsota ta buɗe idanunta cike da tsoro zatayi mgn yace “ba wani abu zan nema ba tashi zakiyi ki shirya mu tafi Minna nafison muje ido na ganin ido” kallon tsiya bai kuma samu ba balle na arziƙi saima bacci dake ƙoƙarin sake ɗaukarta ganin tana neman ɓata masa lkc yasashi sunkutarta ya shiga bathroom da ita zaiyi mata sabon wanka ta zame tace “kayiwa Allah ka ficemin zanyi" murmushi yayi mata yace “Ke gabaɗayanki matsoraciya ce nasan kinsha wahala ai sumanki biyu bazan ƙara shiga ba saikin huta Amma fah idan kinso kuma kin daina yimin gardama"
Shiru tayi masa ta matsa ta soma rage kayanta ya matso ya tara ruwan ya haɗa mata shi ya shammaceta ya sunkuceta yasata a ruwan ta saki wani ihu me ƙarfi tace “Wayyoh zafi wayyoh Baba nikam Abdu kana azabtar dani....." Jorner bakinsa yayi da nata ya tsotsa sosai tana hawaye tanajin azabar shigar ruwan ya zare bakinsa yace “kiyi wankan saimu tafi" batada mafita hakanan tayi wankan ta fito ya tuna batada rigar sawa ya ɗauki wata doguwar rigarsa ya miƙa mata yaje shima ya watsa ruwan parlour yajata suka koma abin mamaki ta tarar da kayan karin safensu a shirye tsaf ya zaunar da ita daƙyar yasata taci abincin har saida ta fara fusata shi ya fita ta koma ta kwanta saman kujera kasala tana damunta ko ina na jikinta ciwo yakeyi tana kwanciya bacci ya ɗauketa har saida ya dawo ya isheta tanata baccinta ya ajiye trolly na hannunsa ya ɗagota ta muttsuke idanunta ta dubesa yace “ki tashi kisa kayanki mu tafi langwaɓe masa tayi tasa zatayi kuka yace “kinga banson shagwaɓa fah Baba ma yace na gaisheki" da sauri ta dubesa tace “gdan kaje?" Ɗaga mata kai yayi tace “Ina Yaya Hasina" tsuke fuska yayi yace “Ni banganta ba daga ita har Mama basanan"
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*WATA KARUWAA* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800
_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_
Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932
Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265
♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡
*OUM HAIRAN*
[12/16, 2:34 PM] Oum Hairan&Affan: *Ki tausaya karki fitar mana dashi in kin siya ,Inkinsan siya zakiyi don kiyi sharing don Allah karki siya mun hutashsheki,Haƙƙin mallakar marubutanne su kaɗai,Ki tausaya masu plz ,Inkinga wani pages na yawo to na sata ne ki runtse idonki karki karanta ki biyo ki siya ,Mungode*
*21-22*
Zaro idanu tayi tace ina sukaje" yarfa hannu yayi yace “Iya Baba na tarar shima shigarsa gidan kenan" tashi tayi zaune tace “Ya jikinsa" murmushi yayi mata ya lura a duniya batada damuwar data wucce mahaifinta duk wata mgnrta Baba shigewa yayi dakin baccinsa ya ɗebo tarkacensa ya fito har yanzu tana inda yabarta ko miƙewa batayi ba suka haɗa idanu ya kanne mata ɗaya ya ajiye system ɗinsa da wayoyinsa ya matsa kusa da ita ya ɗagota ya zare mata mayafin ya tura hancinsa cikin gashinta ƙamshin sumarta yana kashe masa jiki tuni wata kasala ta fara saukar masa ya lumshe idonsa tare da ɗora bakinsa a kunnenta yana lasar bayan kunnen nata.
Wani yanayi me kashe jiki ta shiga daya nemi kaita ƙasa yayi saurin riƙeta tare da ɗagata ya zaunar da ita a kujera ya tsugunna a gabanta ya sanya hannunsa ya ɓalle bottle na rigarta ya sanya hannunsa cikin rigar ya kama nipples ɗinta idanunsa cikin nata, hawayen da yaga ya zubo mata ne ya sanyashi lumshe idonsa ya ɗora kansa a cinyarta yana sauke numfashi ta janye ta miƙe ta fice daga Parlourn bin bayanta yayi da kallo yana haɗiyar yawu babu yanda ya iya haka ya miƙe yabi bayanta da trolly ɗin ya buɗe mata mota ta shiga ya shigar da kayan yaja motar suka fice daga gdan.
Suna tafe tana ajiyar zuciya lkc zuwa lkc tana sharar hawaye sunyi tafiya me nisa ta sauke idonta akansa tace “Abdul-Ahad ina zaka kaini?" Taune lips ɗinsa yayi yana kallon titi ta cikin mirrow yace “Inda kika sani na kaiki" rushe masa tayi da kuka tace “Na haɗaka da girman Allah wanda ya halicceka ya halicceni yayimu jinsi jinsi kayiwa Allah ka barni a garinmu banason zuwa ko ina banason barin jahata....."
Hannunsa ya ɗora a bakinta yace “Shine me kenan don kin bar Kano meye kike tsinta a Kanon" kukanta taci gaba da rerawa baya ƙaunar kukan nata saidai ya rasa kalmar da zai tausheta da ita ya fahimci Aneesah tanada taurin kai batajin rarrashi tsakanin Kano da Niger birnin Minna akwai tafiya yana sane yaƙi amincewa su hau jirgi har booking Kin Abdul'Mutallab yayi musu amma ɗan nasa yaƙi aminta da hakan.
Har suka isa Minna babu wanda ya ƙara yima wani mgn ya nufi wata unguwa me kyawun gaske tun daga hanya taga ana ɗaga masa hannu duk da glass ɗin motar baƙine hakan bai hanashi shima ɗagawa mutane hannu ba har suka isa gidan sarautar wani katafaren gini ne na asalin sarakai mai fasalin gaske yanayin iskar gdan ma me sanyi da ƙamshi ta daban ce batasan sanda wata ajiyar zuciya me ƙarfi ta ƙwace mata ba daidai lkcn da yayi parking wasu mutane da green ɗin uniform Suka zagaye motar bai damu da mutanen da suka zagaye motar Ba ya riƙo hannunta ya sanya hannu ya ɗago fuskarta idanunta sun kumbura sun kaɗa sunyi jawur saboda kuka yayi ajiyar zuciya yace “ki ware ki saki ranki banason damuwa"
Bata bashi amsa ba ya buɗe motar ya fita yayi gaba wasu mata suka buɗe mata motar suka riƙo hannunta yanayin gajarta da girman matan saida ya firgitata dukkanninsu babu me riga a jikinsu sai daurin ƙirji zaninsu iya gwiwarsu biyu ne suka ja mayafinta suka rufe mata fuska suna wani waƙa da yarensu da bata gane komai ta kuma shiga tashin hankali ta rushe da kuka me tsuma zuciya wannan wacce irin masifa ce take tunkaro rayuwarta a duniyarta kalar waɗannan mutane bata taɓa gani ba ga gajarta ga faɗi saikace kwaɗi"
Wani sashi na gdan suka nufa da ita duk inda suka wucce zubewa sukeyi suke gaisuwa da wannan yare nasu da bata fahimtar komai suna tafe ne itadai Aneey batasan inda take sanya ƙafarta ba a haka har suka isa inda suka nufa buɗe idanunta tayi da sauri saboda jin suna taka wata matattakala mamaki da tsoronta ya ƙari maimakon suna taka matattakalar suna sama su ƙasa sukeyi abin mamaki sai gasu sun bayyana cikin wata babbar fada me zubin kyawun gaske jan mayafinta taja ta sake rufe fuskarta don ta samu damar karewa gurin kallo.
Wata ƙofa taji an buɗe suka tsaya waɗannan mata suka zube a ƙasa suna kwasar gaisuwa wani dattijon mutum ne sanye da koriyar doguwar riga tanajan kasa fuskarsa da kansa duk farin gashi, tsayawa yayi a gabanta wata kujera ta bayyana ya zauna a kai sai lkcn tayi ƙasa ta durƙushe kamar yanda taga kowa yayi wannan dattijo yakai hannu ya dafa kanta tuni kanta ya fara juyawa ya soma karanto mata wasu surkulle da batasan me suke nufi ba wani jiri ya ɗebeta daga zaune kawai ta kife daga haka bata sake sanin meye yake faruwa ba.
Wai ashe wannan suma shine shaidar amaryar tazo da ƙashin arziƙi a camfinsu daga wannan lkc biki ya ɓalle raye² da kaɗe² da yanke² dabbobi abin kamar bazaa daina ba sai dare sosai Aneey ta farka ta tashi zaune da sauri tanabin jikinta da kallo cikin mugun mamaki taganta ɗaure da wani zani blue me ratsin ja da baƙi a ƙirjinta babu ko bra a ƙirjinta sai have vest a ciki itace ta riƙe mata nonon duk da kasancewar dama a tsaye suke wuyanta sanye da murzani nadi huɗu sai hannunta shima an ɗaura mata shi an cika matashi hagu da dama harda zobensa ƙafafunta dukka an ɗaura mata tsakiya hatta kanta shima duk kwalliyar wannan kwarankwacaman ne zubawa kanta idanu tayi ta mudubin dake facing ɗinta tana ƙarewa kanta kallo a fili tace.
“Wannan kuma meye" bata samu amsa ba wata doguwar tankasheshiyar mata fara sol ta shigo ta zauna a gefen gadon da Hausarta da bata fita sosai tace mata “sannu ammarya" sunkuyar da kanta tayi matar tayi murmushi tace “yau za'ayi bikin kirɓa Sakwara Mother tace bazaki iyaba saboda haka akaiki part nata idan anyi dare ki ɓuya acan"
Zubawa matar idanu tayi tace “Wace Mother?" Da sauri matar ta ɗago tace “Mama na mijinki itane Mother ki tashi muje kada yan bugun Sakwara suzo" suna haka wasu mata suka sawo kai ɗakin matar tayi saurin rufeta ashe idon wata ya faɗa kanta da yarensu tace “Gatacan" kafin matar nan tayi wani yunƙuri sunyi kanta sun cafketa sun ɗagata cak sun fice da ita daga ɗakin suna cillata sama suna cafewa suna tafi suna rawa da manyan ɗuwaiwakansu.
Tsakiyar wani babban fili suka direta ta buɗe idanunta ƙirjinta ya doka da ƙarfi ganin wasu kankama²n turame da wasu jibga²n taɓare sai wasu tukwane manya guda kusan goma an cika su da doya sai zaɓalɓala sukeyi.
Bin kowa ta rinƙayi da kallo cikin abinda bai wucce second ba wasu hawaye masu ɗumi suka shiga zarya a idanunta ga wani sanyi da yake ratsata kasancewarta cikin sabuwar al'ada da bata saba da itaba itakam wannan lamari yayi mata nauyi gansamemiyar mace ta rinƙa yawo tinƙi tinƙi a ranta take tambayar anya ma waɗannan mutanen musulmi ne?
Tana cikin wannan tunanin taji an taɓa ta dawo hayyacinta ta zuba musu ido yanda suketa tsamo doyar daga ruwan suna zubawa a turmi wani turmi ne da yasha kwalliya gabaɗaya cikin turmin an naɗeshi da zani irin na jikinta hatta taɓaryar itama haka take aka miƙo mata taɓaryar ta tsaya tana kallonsu ba su take kallo ba tunanin ta yanda zata fara dukan sakwarar kawai takeyi taji wata tace “Kiyi zaki iya idan kikaji a ranki saboda mijinki zakiyi Allah zai haɗa miki ƙarfinsa dana danginsa gabaɗaya ki daka masa Sakwara kibashi a baki yaci wannan shine tabbacin zaki iya kula dashi kinsan mu culture namu duk amaryar data kasa dakawa angonta Sakwara to batada kwarjini kuma bata samun albarkar dodo"
Kuka ta saka ta riƙe hannun matar tace “Na shiga uku Ni Aneesah Mama ki taimakamin bazan iyaba banida lfyr ƙirji inada athmer idan ta tashi inashan wahala" duk matan gurin kallonta sukeyi cike da tausayi su kansu sunsan ba kowacce ƙabila ce zata iya da wannan al'adar tasu ba balle ita da yanayinta ma bai nuna tanada wani wadataccen karfi a jikinta ba" wannan matar ce ta dafata tace “Sorry Mother haka zaki gwada zaki iya" ganin taja suma sunja yasata shahadar karɓar taɓaryar tayi bismilla ta ɗagata ta buga aikuwa gabaɗaya doyar ta tarwatse suka hau ihu suna mata dariya itakuma banda kuka babu abinda takeyi tayi tunanin da doyar ta zube zasu ƙyaleta ashe wasa ma farin girki kawai sai taga sun kuma zuma mata wata.
Dakiya ta sanyawa zuciyarta ta fara dukan sakwarar tanayi suna tafi suna waƙoƙinsu na al'ada gabaɗaya ta jigata gashi bataga alamun sakwarar zata daku a gurinta ba kuka takeyi sosai tana jefa taɓaryar sama tana cafewa taji gurin yayi tsit hakan yabata damar dakatawa ta ɗora kanta saman taɓaryar tana haki, ƙamshin turarensa ne yasata juyowa suka zubawa juna ido yana takowa gareta da wani taku na izza yana fuskarsa a ɗaure babu alamun wasa.
Mutanen dake take masa baya duk suka juya musu baya sukayi ƙasa da kansu, tsayawa yayi a gabanta duk da kasancewarsa ba dogo ba sosai amma yafita tsayi wannan tasa taganta iyakar ƙirjinsa tayi ƙasa da idanunta ko a baya bata iya jurar haɗa idanu da Abdul-Ahad balle yanzu da ya ƙara mata matuƙar kwarjini.
Hannunsa ya ɗora a kafaɗarta yaja numfashi ya sunkuya yayi kissing nata yace “Aneey bakya nemana ko?" Shiru tayi masa yayi murmushi yace “kinga sabuwar rayuwa daban da ta garinku ko?" Nanma batace masa komai ba yaja numfashi yace “halan kina fasting na magana ne ko Aneey?" Nanma batace komai ba ya ɗago fuskarta ga mamakinsa yaga kuka takeyi sosai harda majina kafin yayi magana ta durƙushe ta riƙe ƙafarsa tace “Meyasa dole saini Abdu wlh ban shirya rayuwa dakai ba bazan iya rayuwa a wannan garin naku ba ni al'adunku da yanayin mutanenku sunamin kama da bana cikin jinsina na mutane Abdu komanku yafimin kama da wanda nake gani a Nigerian film nikam Abdu ka tausaya min ka barni Allah banason haɗa rayuwata da taka inajin tsoron abinda zai iya biyo baya Please Abdu ka tabbatar min da soyayyar nan Indai ta gaske ce ta hanyar fita daga rayuwa....."
Rufe mata baki yayi da ƙirjinsa lkcn daya ɗagota ya matseta sosai kowa dake gurin ya rinƙa zame jikinsa suna sulalewa saida gurin ya rage iyakar excourt ɗinsa ne matseta yayi sosai yana jan numfashi me kashe jiki ya ɗora haɓarsa a kanta ƙamshin turaren gashinta yana bugarsa yanajin wani yanayi me narkar da zuciya baisan meye yasa Allah ya jarabceshi da tsananin ƙaunar Aneey ba ya fahimci bayan son faranta zuciyar ƴar uwarta harma da ƙiyayyarsa a zuciyarta data kasa bata damar sakin jiki dashi.
Fasali yaja ya janyeta saboda spark ɗin da jijiyoyinsa suka fara bayarwa idan yaci gaba da mannata da jikinsa tsaf komai zai iya faruwa cikin murya me nuna gajiya ya dubi wata hadima yace “ki kaita gurin Mother banason aci gaba da wahalar da ita" rusunawa tayi tace “gdy nake ranka shi daɗe" kama hannun Aneey matar tayi suka nufi sashin Mother yabita da kallo yana haɗiyar yawu tun jiya yakeson yaji ɗumin matarsa ya kasa samun ko ganinta sosai feeling ke damunsa baya sha'awar zuba ruwansa a waje kamar yanda ya saba burinsa da fatansa tunda yayi aure ya daina aikata zina shi yasa yaketa daurewa gashi bikin al'adar tasu bana gamawar wuri ba a ƙalla sai an shafe wata guda anayi kuma bai isa yaganta ba saidai satar hanya yauma Jimba ce taje ta sanar dashi abinda ke faruwa shiyasa ma Mother ta bashi damar ganin Aneesan badon haka ba da sai ancishi tara ya karya doka girgiza kai yayi ya juya suka bar gurin.
Part ɗinsa ya nufa ya sallami excourt ɗin nasa ya kulle kofa ya shiga katafaren ɗakin nasa da aka ƙawatashi da duk wani nau'i na jin daɗi ya cire rigar ƴar sharar dake jikinsa ya cire T-shert ɗin da dogon wandon ya rage dagashi sai boxes da vest ya zauna a ƙasa yaja tumtim ya tada kansa dashi ya kishingiɗa ya lumshe idonsa a yanayin da yake ciki gindi kawai yakeson ci shikam koma wanne irin ne bazai iya sake kwana batare da yaci ba, wayarsa ya ɗauka ya kira layin Mother ta daɗe tana ring sannan ta ɗaga ya gaisheta ta amsa tare da cewa little meye take faruwa matarka tayi bacci" ƙasa yayi da muryarsa yace “Please Mom Ina buƙatar kulawa banida lfy fah" nandanan hankalinta ya tashi tace “Ina keyi maka ciwo" shiru yayi mata tace “kayi mgn mana little" Numfashi yaja ya sauke yace “Mom kibani Matana Please inason najita a jikina" shiru Mom tayi can tace “Kasan ba'a haka ko?" Katseta yayi da cewa Mom please wlh zan jigata idan kikaƙi little ɗinki ne fah"
Murmushi tayi tace “ka koyi juriya zan baka matarka amma sai an gama bikin al'ada little yarinyar nan ma ba daidai takeba da mukace kaje ka taho da ita saida ka kusanceta dakai da little father baku da hƙr akan mata so nikam bazan saɓawa umarnin dodo ba kai ka gde ma iya wata ɗaya aka baka su yayyanka daka masu wata uku sai masu wata shidda suna kallon matan basuda amfani a gurinsu su ya sukayi" kashe wayarta tayi yayi saurin miƙewa yana kiran Mom bafa addini bane don Allah kibani Wyf nayi miki alƙawarin babu wanda zai san a gurina ta kwana......"
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*WATA KARUWAA* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800
_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_
Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932
Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265
♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡
*OUM HAIRAN*
[12/16, 2:34 PM] Oum Hairan&Affan: *Ki tausaya karki fitar mana dashi in kin siya ,Inkin san siya zakiyi don kiyi sharing don Allah karki siya mun hutashsheki,Haƙƙin mallakar marubutanne su kaɗai,Ki tausaya masu plz ,Inkinga wani pages na yawo to na sata ne ki runtse idonki karki karanta ki biyo ki siya ,Mungode*
*23-24*
Cire wayar yayi a kunnensa ya zuba mata ido cike da takaice “ta kashe ya faɗa tare da komawa ya zauna ya sake latso wayar Mom ɗin saidai fir taƙi dauka layin Aneey ya kira kira yakai uku bata ɗagaba ya jinjina kai lamarin Aneey me girma ne dole saiya koyi zama da ita ya fahimci tanada shariya sa ƙyaliya, agogo ya duba 9:37pm yasan yanzun ma in yace zai fita wahalar da kansa kawai zaiyi wayarsa ya sake laluba ya matso lambar Jimba ta ɗaga da ladabi tace darenka lfy kiranka alkhairi ranka shi daɗe" “Inason a faɗawa Mai martaba inason kwana da matata yau ɗin nan Jimba kuma banason ɓata lkc" ya faɗa cikin wata kasalalliyar murya me nuna gajiyawa.
Shiru Jimba tayi tana hasaso ta yanda muradin uban ɗakin nata zai cika a a gajiye yace “ko kema bazaki iya bane?" Saurin saita nutsuwarta tayi tace “Ranka shi daɗe an tabbatar fah idan aka saɓawa umarnin dodo ana iya samun matsala zaifi ka bari ayi wankan buɗar kai sai akawo maka ita" “Okay ya furta kawai tare da kashe wayar tabbas yau bashida Sa'a duk ta inda zai buga tunda Jimba taƙi Mother taƙi to yau saidai ya hƙr da Aneey.
Lumshe idanunsa yayi yajingina da bango ya sanya hannunsa ya zare boxes ɗinsa ya kama kan kaciyarsa yana mulmulawa numfashinsa na sarƙewa yanajin daɗin hakan sosai, da sauri ya saki saboda tunawar da yayi babu kyau hakan komawa yayi ya kwanta ruf da ciki yana sauke numfashi wahalar yanayin na ƙaruwa shikam dacanma da bashida auren yafi samun nutsuwa tunda yayi aure kuma feeling ɗinsa saita nunku.
Daran ranar nan Abdul-Ahad bai rintsa ba kwana yayi yana juyi zuciyarsa na gurin matarsa washegari da safe aka ɗora da hidimar biki gabaɗaya Aneey rayuwa a cikin sabon ahlin data tsinci kanta a ciki ta zame mata me wahala hatta abincinsu bata iya ci.
Mom ta fahimci a takure ta kira Abdu ta sanar dashi yasan hakan zata faru shi yasa baiyi mamaki ba ya shiga ɗakin tana kwance ta zubawa p.o.p na saman ɗakin idanu sai hawaye kebin kwarmin idanunta tana jan zuciya, tsayawa yayi jikin ƙofar ya zuba mata idanu bayajin daɗin yanda taƙi sakin jikinta sosai yanayinta yana bata tausayi ya rasa meye yayi saura damuwarta.
Yana da tabbacin da Hasinan ce haka ta faru da ita da tuni ta saki jikinta amma ita duk tabi ta takura kanta ta hana zuciyarta nutsuwa, matsawa yayi jikin gadon ya zauna hannunsa ya ɗora a kanta “meye yake damunki" ya faɗa da muryarsa me nuna gajiyarsa.
Girgiza masa kai tayi lips ɗinsa ya lasa yace “Ok kawai burinki ki hana kanki sakat ki hanani?" Kawar dakai tayi ya jinjina kai ya miƙe “kinci abinci" shiru tayi masa ya gaji da wulaƙancinta ya daka mata tsawa yace “tambayarki nakeyi kinci abinci?" Tashi tayi zaune a tsorace ta rushe da kuka zama yayi da sauri ƙirjinsa na bada wani sauti fat² yace “oh God Aneey kiyiwa Allah ki daina yimin kukannan banaso"
Yanda yayi mgnr da ƙaraji yasata ƙarawa kukanta ƙarfi zama yayi ya ɗagota jikinsa gabaɗaya ya zaunar da ita a cinyarsa ɗago kanta yayi da hannunsa ya zuba idanunsa kan kyakkyawar fuskarta yaja wata wahalalliyar ajiyar zuciya yace “kinajin haushina ne kawai donna kasance mijinki Aneey to meye laifina a cikin aurenki?"
Jan zuciya tayi ya buɗe baki zaiyi mgn yaji an turo ƙofar ya ɗaga kansa ya kalli ƙofar suka haɗa idanu da Mother yayi ƙasa da kansa “Meye yake damunta?"
Ta faɗa tana dafa kan Aneey datake ta ƙoƙarin zamewa a jikinsa yasa hannu ya riƙe ƙugunta yace “wlh Mom Harda kaɗaici ma yake damunta bata saba irin wannan rayuwar ba dani kaɗai ta saba a garinnan kuma kun hanani ita da kun bani ita da bata shiga damuwar nan ba" janye Aneey tayi daga jikinsa tace “hakane Aneesah?" Kaɗa kai tayi alamar a'a ya dubeta da sauri yace “haba meye yasa kike mgn biyu kefa kikace kaɗaici ne ya dameki" murmushi Mom tayi tace “kaidai ka faɗa Ni ba cewa nayi kazo ka takura mata ba cewa nayi kazo ka dubata"
Janyeta Mom tayi suka barshi a ɗakin ya taune lips yace “shikenan ai zakiyi bayani kije" bata saurareshi ba Mom ɗin ma bata kulashi ba tunda ta riga tasan matsalarsa.
Ɗakin baccinta ta mayar da Aneey anan taci gaba da zama tsayin kwanaki masu yawa iyakar dabarar Abdul-Ahad yama gaji ya zuba musu idanu duk da wahalar da yakesha gashi yaci alwashin daina harka da matan banza shiyasa abin ya haɗe masa wahala sosai yakesha tunda ya balaga yasan daɗin mace bai taɓa ɗaukar wata guda batare da ya samawa kansa mafaka ba amma gashi yanzu ya tafi wata na biyu.
Sannu a hankali Aneesah ta ware ta fara sabawa da mutanen da take zaune a cikinsu abincinsu ne har yanzu ta kasa sabawa Abdu ne yake nemo mata abinda zataci yanzun ya zamana ma yasa an ware mata me girkinta dabankomai da takeso shine akeyi mata batada matsalar komai sai ta nacinsa da mitarsa kullum cewa yakeyi ta barshi bata kula dashi tama fara warewa saidai tayi masa murmushi kawai ita kanta abun ya fara damunta ace wata biyu batasan makomarta ba ba damuwarta mijin ba damuwarta itama ta samu ƴanci kamar kowa.
Yau tunda ta tashi ta gyarawa Mom ɗakin tayi wanka ta shirya cikin wasu riga da zani na atamfa tayi kyau sosai ta fito daga ɗakin taje ta zauna kusa da Mom kamar yanda Mom ɗin ta sabar mata Merry ce ta iso itama ta zauna tana matsawa Aneey ƙafarta tace “Mom little bro fah bashida lfy....." Wata faɗuwar gaba ce ta dirarwa Aneey gabaɗaya jikinta yayi sanyi Mom tace “Ya Allah meye yake damunsa kuma shifa little bashida ƙwari bashida aiki saina ciwo" narkar dakai Merry tayi tace “Ciwon cikinsa ne ya tashi tun dare yanzun haka King ma yana wajensa saida aka kira masa Dr yazo kansa ɗazun ma da naje baisan waye akansa ba"
Lumshe ido Aneey tayi Mom ta dafa kanta “ubangiji ya bashi lfy tashi muje mu duboshi" a matuƙar sanyaye ta miƙe zuciyarta ta cunkushe ruhinta yayi mata babu daɗi tsayawa tayi a tsakiyar ɗakin tama rasa meye zatayi taji an dafata ta juyo suka haɗa idanu da Merry tayi ƙasa da kanta tana ƙoƙarin mayar da hawayenta Merry tace “mene na kuka kuma Matar bro?" Mgnr da Maryam tayi sai ta zama kamar ta ƙara mata sautin kukan tayi saurin rufe bakinta da sauri Maryam ta zauna a kusa da ita tace “don Allah meye na kukan kinsan bro bayason kukanki" kwantar da kanta tayi tace “kince fah baisan waye akansa ba don Allah kice masa yayi hƙr wlh bansan da gaske yakeyi zai iya shiga wannan halin ba" wani kallo Maryam keyi mata na rashin fahimta tace “dama ya faɗa miki bashi da lfy?" Sake rushewa tayi da kuka tace “wlh tun shekaran jiya ya faɗa min idan banji ƙansa ba zai iya samun matsala Ni bansan meye yake nufi ba jiya kuma ya turomin Jimba nace mata bazanje ba shine tacemin bashi fah da lfy nikuma naƙi yarda so tun safe nake kiran wayarsa bai ɗagaba" kallonta Maryam tayi tace.
“Amma matar bro ke wawuya ce Ni wlh bansan irin zaman da kukeyi kenan ba kawai kin zauna kin biyewa tsoffin nan zasu kashe miki miji ke wai in tambayeki gurin bayayi miki ƙaiƙayi?" Sunkuyar da kanta tayi Maryam taja fasali tace “meye yasa zaki zauna kina cutar da kanki da mijinki to ai gashinan Gidadancinki abinda ya haifar bro yanada matsala baya da juriya ke daga ganin idanun bro kinsan jarababbe ne dole ce kawai zatasa ya iya kawar maki da kai kuma babu dolen bare Allah yasa masa tawakkali dallah tashi muje ki duba mijinki wlh idan kika bari ya mutu kece kikayi asara kuma mu nan al'adarmu idan mijinki ya mutu baki isa ki ƙara aure ba dama mu babu saki a tsarinmu saidai in dole takai dole"
Mom ce ta buɗe ƙofar tace “zaman meye kukeyi ina jiranku" miƙewa sukayi suka fita sashin nata da bata taɓa shiga ba suka shiga babban gurine shima an zubawa filin harabar gidan ƙananun duwatsun wuta manyan bishiyu sun yima gurin rumfa masu zubar da fure aka sake buɗe musu wani get ɗin suka shiga shima kamar wancan Amma shi irin simintin nanne me duwatsu da ake gogewa a gefe da gefe tsakiya kuma duwatsu sai wani green ɗin carpert da aka shimfiɗa dogo tun daga farkon ƙofar har ƙarshenta inda take hangen wata babbar ƙofa da aka rubuta *PRINCE AHAD PALACE* inda akayima margool ɗin gefensu flowers ne an gyarasu sai ƙamshi da wani sanyi me kashe jiki suke fitarwa.
Kawar dakai tayi saurin yi Princeses Maryam na amsa mata gaisuwar da barorin sashin suketa kawowa suna isa ƙofar fadar kofar ta buɗe wani ƙamshin daɗi da sanyi ya daki Aneey Mom ta shiga Maryam tace “Matar Bro ki shiga fadarki ce mijinki na ciki gaba ɗaya jikinta nauyi yayi mata daƙyar take ɗaga ƙafarta tana bin falon da kallo iyakar kallonta batasan da wacce kalma zata fasalta haɗuwar falon ba manyan hotunan kakansa da babansa da Mom ne a maƙale jikin frame ɗin saka hotuna bangaren yamma ɓangaren gabas kuma nasane da Aneey cak ta tsaya tana kallon hotunan da matukar mamaki tace “kayyy ya akayi wannan hotunan sukazo gurin Abdu?"
Murmushi Maryam tayi tace “Kina mamaki ne? Matar Bro bafa ƙaramin kamu kikayiwa Bro ɗina ba waɗannan ma ai ba komai bane saikin shiga falonsa zaki tabbatar da ya cancanci kulawa daga gareki" bata ƙara cewa komai ba Mom ta buɗe wata ƙofa cikin ƙofofi biyun da suke cikin falon ta sanya kai suka bita wani falon ne saɓanin wancan shi wannan akwai kujeru asalin royal ƴan ubansu shima da manyan hotunansa biyu nata uku sai wani guda ɗaya da sukayi shi da ita da Hasina ta zubawa hoton ido ta haɗiye wani yawu me ɗaci taji Mom na cewa “shigo mana Aneey"
Bayan wannan falon saida suka buɗe wata ƙofar suka shiga ƙaramin falo ne da yaci uban haɗuwa kamar yanda Maryam ta faɗa hakan ce ta faru ta ko wacce kusurwa hotunanta ne wanda camera ta ɗauka da wanda hannu ya zana duk inda ka juya sune zaka gani taja wata ajiyar zuciya me ƙarfi ta tsaya cike da mamakin lamarin Abdu yaushe ya tara waɗannan hotunan nata har yazo ya bazasu a gdansa haka? Batada amsa kafin tayi tunanin nemota ta jiyo Muryar King yana cewa “Ina matar tasa?" Mom ce ta ƙwala mata kira ta amsa ta shigo da sallamarta yana kwance saman wani haɗaɗɗen gado ƙarshe wajen kyau ɗaure da drip a hannunsa taja ta tsaya zuciyarta na bugawa kamar zata faso ƙirjinta tsabar tashin hankali abinka da me arhar hawaye take hawaye ya fara yi mata zarya idanunta ya sarƙe cikin nasa ya miƙa mata hannu tayi ƙasa da kanta a wahalce cikin zafin ciwo ya buɗe bakinsa yace “Bata tausayina King na faɗa mata zan sami matsala taƙi tausayamin...."
Hannunsa yasa ya cizge allurar drip ɗin yace “bashi nake buƙata ba King kace tazo gareni don Allah...." Miƙewa ya fara ƙoƙarin yi da sauri Abdulmunaf ya riƙeshi yace “kabarni naje gareta tunda ita baza tazo ba...." Murmushi King yayi ya matsa ya riƙo hannunta ta taka a hankali suka isa gareshi ya wawuro hannunta da hannunsa dake zubar da jini tayi saurin damƙe gurin tace “kaga kajiwa kanka ciwo Abdu meye yasa?" Lumshe idanunsa yayi ya ɗora kansa a saitin mararta yace “Zaki bani ko?" Kallonsa tayi gabaɗaya a ɗarare take tace “Me?" Zuciya yaja yakai hannunsa saitin gabanta yace “nan" juyowa tayi taja numfashi ganin daga ita saishi ya janyota ta faɗo jikinsa ya haɗe bakinsu ya sauke wani wahalallen nishi yanajin wani sauƙi na saukar masa ya sanya hannayensa biyu ya zagayeta ya lumshe ido yana tsotsar harshenta da lips ɗinta.
Itama lumshe idonta tayi jikinta ya dauki kyarma lkcn da taji hannunsa cikin rigarta.
Zare bakinta tayi daga nasa tace “don....don Allah Abdu Allah tsoronka nakeji....." Buɗe idanunsa yayi tar akanta ya turata gefe ya yunƙura daƙyar ya miƙe ya zare doguwar rigar dake jikinsa ya cire boxes ɗinsa ya diro a gadon yana layi yayi maza ya dafa bango ya dannawa ƙofar key ya dawo har yanzu bata buɗe idanunta ba ya kwanta yace “Tashi" buɗe idanunta tayi suka shiga cikin nasa “ki cire komai naki" kizo ki shamin dick ɗina" wani zaro ido tayi ya haɗe rai yace “kada kiyimin jayayya ke kika fara wahalar dake yimin musu shine zai sanya na fanshe haƙƙina na wata biyu da kika samu ɗaurin gindi kika danne"
Raurau tayi tace “Wlh bansan da gaske kake ba don Allah ka tausayamin kada ka wahalar dani irin ranar can" lumshe idanunsa yayi yace “banida ƙarfin da zan iya kece zakiyi komai idan kinso samawa kanki sauƙi ki tashi ki cire kizo kicini" toshe kunnenta tayi ya lashi lips yayi mata shiru ganin ya haɗe fuska yasata miƙewa ta fara zare kayan tana sharar hawaye ya zubanta idanu bayan ta cire kayan ya nuna mata bra ɗin bataga wasa a fuskarsa ba hakanan ta cire ya kuma nuna mata pant ɗin tayi ƙasa tace “don Allah...." Tsawa ya daka mata ya miƙe yace “saboda kinga ina wasa dake kika rainani ina baki umarni kina musamin why?" Miƙewa tayi ta zare pant ɗin yaja numfashi ya zuba mata idanu yana kallon kyawunta tunda yake baitaɓa ganin halittar da take dakyau a tuɓe ba sai Aneey.
Hannu ya miƙa mata yace “Zo nan" takawa tayi idanunta a rufe yayi murmushi yace buɗe idonki ki kalleni" cikin kuka tace “bazan iya....." Rufe mata baki taji yayi ya haɗa bayanta da gabansa ya kwantar da dick ɗinsa a bayanta yaja wata wahalalliyar ajiyar zuciya ya damƙi boobs ɗin ta yace “Ahhhhh Aneey" banƙareta yayi ya cafki nipples ɗinta da bakinsa jikinsu ya ɗauki wata rawa a tare, ganin ƙafafunsa suna neman gaza ɗaukar sa ya ɗagata ya ɗorata a gadon ya rinƙa shafa ta jikinsa na ɓari yanabin kowacce kusurwa ta jikinta yana sunsuna yana jan numfashi sake kama nipples ɗinta ya sakeyi yana murzawa yana tsotsa zafi takeji sosai ta taɓe baki zatayi kuka ya ɗora mata hannu a baki yaci gaba da tsotseta janyewa yayi a jikinta ya ɗagata ya sanya mata cikakken nipples ɗinsa me faɗi a bakinta yace “Ohhhh Aneey shamin" cirewa tayi a bakinta tace “ban iyab....." Janyewa yayi ya zuba mata idanu ta fara bashi haushi “ke komai baki iyaba?" Ya faɗa yana miƙewa yace “koya zakiyi bazan juri ban iya ba babu wanda aka haifa da iyawa" yana faɗin haka ya kama Penis ɗinsa ya saita ta a bakinta yace “ki shamin" turewa tayi ya kuma danna mata ta kuma turewa ya jata ya kwantar da ita ya buɗa cinyoyinta ya danna Penis ɗinsa a gabanta da ƙarfi ta saki wata mahaukaciyar ƙara yayi saurin rufe mata baki jikinsa na ɓari yana ƙara danna Penis ɗinsa cikin gindinta ta ƙanƙameshi tana cewa “Wayyoh Allah Abdu wayyoh zaka kasheni zafi Abdu zaka kash wayyoh Baba wayyo Mama wayyoh Mom..... Rufe mata baki yayi da hannunsa duk wata gaɓa ta jikinsa rawa takeyi saboda azabar jarabar daya tara sai wani nishi yakeyi da gurnani, itakam banda kakarin amai babu abinda takeyi tana tureshi tana kuka tana masa magiya yanda yake sukuwa akanta saida taji kamar yana zare mata rayuwa gashi Bama a hayyacinsa yake ba bare yaji magiyarta
Ya ɗauki yafi awa guda a samanta ƙwanƙwasa ƙofar da aka fara ne yasashi dawowa hayyacinsa yaja wata ajiyar zuciya yayi ƙasa da kansa ya zubawa fuskarta ido duk ta dame kwalliyarta da hawaye ya miƙe ya nufi bathroom ya haɗa ruwa ya ɗauke ta yasata a ciki ta saki ihu yaja towel ya ɗaura ya fito yana tambayar waye........
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*WATA KARUWAA* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800
_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_
Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932
Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265
♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡
*OUM HAIRAN*
[12/16, 2:36 PM] Oum Hairan&Affan:
25-26*
“Nice Mom ce tace idan Matar Bro ta gama tazo" wani takaici ne ya cika masa zuciya yace “Maryam" tace “na'am Bro" buɗe ƙofar yayi yace “ina ganin mutuncin ki ki ja ƙafafunki kije kice nace bata gama ba" matsawa tayi da sauri jin yanda ya bugo ƙofar da ƙarfi ya koma bathroom ɗin ya wanketa tsaf suka fito shima yayi wankan yasa kayansa ya fita ya shiga ɗakinta ya buɗe wadrobe ɗinta lefen da akayi mata kusan duk a ɗinke suke an jeresu a wardrobe ɗin ya zaro mata wata doguwar riga mara nauyi ya miƙa mata ta juya rigar ta dubeshi babu alamu na wasa ashi wannan tasa dole tasa rigar.
Tana wani mammaƙale hannu a ƙirji ya kalleta ya kawar dakai ya shiga ya gyara kansa ya fito ya jata suka kwanta zuciyarsa wasai ya samu abinda yakeso burinsa ya cika, sunyi bacci me tsayi sosai kafin kiran wayar ya tashesu yakai hannu ya ɗauki wayar tata Jinin jikina abinda yaga an rubuta kenan.
Yasan me sunan yake nufi ya miƙa mata ta duba gabanta na faɗuwa zuciyarta na bugawa jikinta ya ɗauki rawa hakanan taji batason ɗaga wayar, gyara kwanciyarsa yayi yana cewa “kinaji fah ana kiranki" a sanyaye ta ɗago tace “Me zance mata Abdu?" “Ki ɗaga kiji me zata ce miki abinda ta faɗa shine zai haska miki amsar bata" ya faɗa yana jan duvet taja fasali lkcn da wayar ke ƙara ɗaukar ruri ta kara a kunnenta tace “Hello Yaya" wani gwauro numfashi Hasina ta sauke tace “Ina garinku na shigo har ƙofar sashinki an kawoni amma dogaran sun hanani shigowa" wani tsalle tayi ta dire a gadon tana cije lips tace “don Allah da gaske Yaya wayyoh daɗi Prince ka tashi munada babbar baƙuwa"
Ƙit ta kashe wayar ta wawuri hijjab ɗinta ya riƙota yana lumshe ido tace “Zanje na taho da yaya ne tana bakin get" lumshe idanunsa yayi ya janyota jikinsa ya dauki wayarsa ya kira number masu gadin ya basu damar su barta ta shigo Jimba yakira ya sanar da ita sunada baƙuwa.
a waje taje ta shigo da ita, aje wayar yayi ya zarenta hijjab ɗin ya riƙo weast ɗin ta ya kwanto da ita ya ɗora bakinsa a nata tare da zaƙulo harshenta ya haɗe da nasa yana tsotsarshi yana lumshe ido da wani salo me rikita zuciya, ajiyar zuciya ta rinƙa saukewa tanajin wani yanayi me fusgar zuciya kuzarin jikinta gabaɗaya ya tafi dashi ya kwantar da ita ya haye samanta ya sake haɗe bakinsu
Ta lumshe ido ƙirjinta ta bugawa da sauri da sauri fargabarta tana ƙaruwa iyakar hasashen ta sai take ganin yayi wuri ya buƙaci ƙarin kwanciya da ita bayan daga wanka babu abinda sukayi..... Bata gama saita kanta ba taji yana zare mata riga ta rintse idanunta ta buɗe baki zatayi mgn yayi saurin ɗora hannunsa a bakinta batare da yayi furuci ba ya ƙara sa cire mata rigar ya ajiye ya kwantar da ita ya ɗora bakinsa a nipples ɗinta ya lasa ya lumshe ido ya saki wani sassanyan nishi me huda zuciya ya sake lasa sannan yasa bakinsa ya kama gabaɗaya yaja kan nipples ɗin da bakinsa ta saki wata ƴar ƙaramar ƙara.
Rufe mata baki yayi da sauri ya cafki nononta yanasha yana wani lumshe ido daƙyar ta samu ya saketa ta ɗauka barinya zaiyi ashe gyarawa kansa hanya zaiyi kawai sai taga yayi ƙasa da kansa ya zubawa gabanta ido can taji yasa harshensa yana lasarta hannu yakai ya kashe musu fitila yaja musu bargo Aneey ta gane kurenta ashe ɗazu fami yayi mata yanzun ne takejin zafi ta rinƙa kiransa tana kuka tana
Masa magiya shikam
Nishi káwai yakeyi yana lumshe ido yana cewa Sorry Please Wyf daɗi ahhh...... Wohhhhh" ta
Bata fara tsinkewa ba saida taji yayi release ya ɗagota sosai ya danna dick ɗinsa jikinta saida ta fasa ƙara saboda azabar da taji taji kamar zai kasheta.
Maimakon da yayi release ya ɗagata kawai sai taga ya ƙara saita kwanciyarsa yaci gaba da gashi tayi kuka har ta gaji ta ƙyaleshi waya kam daga tasa har tata babu wacce ba'a kira ba taƙi daguwa saida ya samawa kansa nutsuwa yanda yake buƙata ya sakar mata ruwansa ya ɗagata yana miƙa yace “bakiji daɗi bane?" Kawar dakai tayi ya shafa kansa yayi gaba.
Wanka yayi ya dawo ya tasheta tayi wankan taja ƙafarta ya rakata ɗakinta ta ɗauki wata atamfa tasa batayi kwalliya ba ta fito gabanta na faɗuwa daidai lkcn daya fito shima ya janyota suka fita falon idanun Hasina akansu yanata janta jikinshi ta janye da sauri yayi murmushi yace “Ai kin samu na tausaya miki" ƙasa tayi da kanta har lkcn idanun Hasina nakan mijin ƙanwar tata da takejin sonsa yana neman kaita lahira wani murmushi tayi data tuna da kudirin daya kawota ta saki fuskarta tace “jinin jiki daga aure kuma saiki manta dani ashe dama akwai lkcn da zaki iya mantawa dani"
Sunkuyar dakai tayi Abdu yayi saurin cewa "Nop kawai abubuwa ne sukayi yawa auntynmu ashe muna ranki bamuyi tunanin zuwanki yanzu ba munyi tunanin sai kinzo mana Barka....." Wata dokawa ƙirjinta yayi tace "what kardai har an samu ƙaruwa" murmushi Aneey tayi lkcn da yake cewa da ita kiji da baƙuwarki zanje office" da sauri tace “Prince bafa ka warke ba don Allah kada ka fita...." Numfashinta ne ya dauke saboda jin bakinsa cikin nata ya saketa a hankali yace “Dama kece matsalata kuma kin bani magani nasha sai gaba kuma" binsa tayi da kallo har ya fice daga sashin taja ajiyar zuciya ta zauna suka gaisa da Hasina Hasina ta ware kamar babu komai take bin falon da kallo tace “Wow gdan da nake mafarkin samu My Jinin jiki kin samu wlh ki godewa Allah yana sonki yanzu meye yayi miki saura gashi kin kusa cinye gdan yanzu kina haihuwar cikin nan shikenan kin cinye gdan"
Murmushi tayi tace “Yaya kenan wlh banida komi" zaro ido tayi tace “kina me kika sake haka?" Ƙasa tayi da kanta tace “yaya kenan ai abin rabone tunda bani zan bawa kaina ba kinga ai dole na jira abani balle ma yaushe akayi shukar da har zatayi tsiro" ajiyar zuciya tayi ta fara zagaya gdan Hanisa ta nemi guri ta zauna saboda ƙafarta rawa takeyi rashin sabo gashi ta gurzu yau zagaye gdan Hasina tayi sosai itace har ɗakin Aneey harda buɗe wadrobe ganin yanda wardrobe ɗin take shaƙe da kaya wani bakin ciki ya ƙara dasuwa a ranta tace “Hmmm da tuni nice anan fah koda yake lkc tunda nazo bazan bar gdannan ba saidai ita tabarmin gdana dama ita ta cuso kanta"
Ɗakinsa ta shiga ta tsaya tana karewa dakin kallo ga robar drip ɗinnan daya cire gajeren wandonsa bra ɗin Aneey da pant ɗinta ga kuma kayansu duk a yashe a ƙasa wasu hawaye suka zubo mata tayi sauri gogewa kishi ya tokare mata maƙogaro.
Buɗe ƙofar da taji anyi ne yasata saurin juyawa suka haɗa idanu da Aneey dake yar duniya ce ta maze tace “Kin samu duniya yarinyar nan wato da ranar ma bazai barki ki huta ba shifa mijin nan naki idan kika sake wlh saiya kwance miki notin tsuliya baya gajiya da sex kamar masifa" haɗe rai Aneey tayi tace “Kizo ki huta" waskewa tayi suka fito suka zauna ma'aikata sukayita hidima a sashin abinci gashinan kala² saida ta zaɓa sannan sukaci Aneey dake a gajiye take suna hirarsu tana tambayarta Mama da Baba Hasina tace “Yo Mama da taso hanani zuwa nifa zuciyata ce taki nutsuwa naji inason zuwa naganki banji daɗin abinda ya faru ba Aneey zuciya ce batada ƙashi wlh sai bayan kin fito hankalina ya tashi maganganunki suka rinƙa dawo min bai kamata ace na biyewa shaiɗan namiji ya shiga tsakaninmu ba kiyi hƙr don Allah wlh daga baya na gane Abdu ba ƙaddarata bace kuma nayi nadamar ƙin tsayawa na fahimci ƴar'uwa me adalci kamarki....."
Rufe mata baki tayi tace “bantaɓa jin haushinki ba hasali ma kunyar ki nakeji har gobe ina kallon kaina a naci amanarki Yaya banida yanda zanyi da Abdu ne amma wlh ni zuciyata ta kasa karɓar auren nan har yanzu da ace zai yuwu zan iya bar miki shi....." Saurin rufe mata nata bakin tayi tace “Habadai ai har abada kawai kedai ki zauna ki rayu da mijinki lfy Amma fah gsky kada ki yarda ki bari yayita sukwaneki akwai matsala"
Dubanta tayi da sauri tace “Saboda me Yaya?" Murmushi tayi tace “zan fahimtar dake a hankali" bata zafafa ba sukaci gaba da hirarsu har bacci ya ɗauke su tun daga wannan rana da Hasina tazo Aneey ta zamewa Abdu kamar nama abinka da rashin sabo duk saita damu juriyarta ta kasa ɗauke shi shiɗin irin mazan nan ne da basa gajiya da sex a dare sai yayi sau huɗu haka don babu yanda zatayi take jurewa su kwana ba bacci da rana ma ya nema duk bata gaza masa A gefe kuma Hasina na bugun cikinta amma taƙi faɗa mata damuwarta har suka ɗebi wata guda itadai Aneey abin ya fara isarta ganin Hasina batada niyyar tafiya da farko tayi mata mgn sai tace karatu takeson farawa a garin shiyasa tazo take karantar yanayi kullum zasuyi wanka da yamma su fice da Maryam su zaga gari ganin Aneey ta fara nuna mata alamun zata iya cewa tabar mata gida yasata neman Admission ɗin gaske abinka da 9ja kuma tanada abin badawa nan danan ta samu ta fara shirye-shiryen karatunta.
Abdu ne ya samu Aneey yake tambayarta yaushe Hasina zata tafi ta dubeshi idonta ya ciko da ruwa tace “nima na matsu ta tafi taƙi yanzu haka ma ta samu Admission anan karatu zata fara a makarantar su Merry Ni bansan waye ya shige mata gaba ba ta samu Admission ɗin" ganin yanda ta damu yasashi kwantar mata da hankali yace “karki wani damu ai kema zakifi jin daɗin zaman kina ganinta zatake rage miki kewar gda" kwantar mata da hankali yayi sosai ya yaudareta suka lula sama ta bakwai, yaɗuwar jinin Marry da Hasina da kuma yanayin ɗabi'arsu da tazo ɗaya shine dalilin da yasa Aneey ta samu sauƙi Hasina ta tattare kayanta ta koma sashin Marry suketa iskancinsu tare babu kwaɓa bare harara ita sai hakan ya zame mata sauƙi ta samu damar kula da mijinta.
Watansu huɗu da aure ta fara rashin lafiya me zafi bata iyacin komai kullum ita kenan bacci likitan gdanne yazo ya dubata yayima Abdu albishir ciki ke gareta yayi farin ciki sosai itama tayi murna abu ɗaya ya fara basu matsala yanzu kwata² bata iya ɗauke buƙatarsa da ya hau kanta saita kama amai, son da ƙaunar daya ɗorawa cikin ne yasashi bai wani damu ba yaci gaba da kula dasu.
Yayin da ita kuma Hasina take cikin tashin hankali da samun cikin na ƙanwarta tabbas tana neman wasa da damarta yauma tana zaune a ɗakin Merry ta rafka uban tagumi wayarta tayi ring ta ɗaga ganin number Aneey tayi kamar bazata ɗagaba Marry tace “Sis Matar Bro na kiranki fah" firgigit tayi ta ɗauka tace “Jinin jiki ya jikin?" Kuka taji tanayi tace “ya Salam meye yayi zafi haka?" A gajiye tace “Don Allah kizo inason ganinki" miƙewa tayi ta fita ta nufi sashin ta tarar da ita a kwance a ɗakinta ta zauna tace “meye ya faru?" Cikin kuka tace wai dama haka maza suke?" Da sauri ta dubeta tace “me yayi miki?" Kukanta ta tsayar tace “da baya damuwa amma yanzun ya fara damuwa Jinin jiki na cewa yayi banida wani amfani waishi baiga amfanina ba"........
*Ki tausaya karki fitar mana dashi in kin siya ,Inkin san siya zakiyi don kiyi sharing don Allah karki siya mun hutashsheki,Haƙƙin mallakar marubutanne su kaɗai,Ki tausaya masu plz ,Inkinga wani pages na yawo to na sata ne ki runtse idonki karki karanta ki biyo ki siya*
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*WATA KARUWAA* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800
_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_
Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932
Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265
♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡
*OUM HAIRAN*
[12/16, 2:36 PM] Oum Hairan&Affan: *Wata karuwa*
*Oum Hairan*
*Bonus27-28*
*OUM HAIRAN*
[12/16, 2:36 PM] Oum Hairan&Affan: **
Zaro ido Hasina tayi tace “me kikayi masa haka?" Nan ta kwashe lbrn abinda ke faruwa ta bata farin ciki ya cika zuciyar Hasina a zahiri kuma ta nuna asalin damuwarta tace “Ayyah sufa maza wani lkcn basuda tausayi nidai ina ganin tunda idan yayi mararki tana ciwo to ki manta dashi kawai kici gaba da rainon cikin ki abu da ba sallar farillah ba ai dole saida lfy" tunda Hasina ta fara mgnr take kallonta saida tayi shiru taja numfashi tace “Zai iya shiga matsala Ya faɗamin ya taɓa samun matsala da ta haifar masa da damuwa idan ya tara sperm a mararsa ciwon ciki yake sashi wani lkcn sai yayi kamar bazai tashi ba" taɓe baki Hasina tayi tace “yanzu hakama ƙarya yakeyi miki ya faɗa miki ne don ki rinƙa biye masa yana sakwarkware ki nifa yanzu namiji Allah kaɗai zai kiramin na yarda dashi shima don nasan ɗaya ne" murmushi Aneey tayi me haɗe da hawaye tace “baya ƙarya Abdu komansa gskyrsa yake faɗa"
Murmushi Hasina tayi tace “bakisan sharrin maza bane jeki kiyi abinda kikeso tunda kin bawa miji amanna" miƙewa tayi ta fice daga ɗakin Aneey ta tsaya tana jujjuya maganganunta itakam bazata iya watsi da lamarin Abdu ba tunda tariga tasan matsalarsa wayarta ta ɗauko har yanzu idanunta hawaye yakeyi ta rubuta masa test message na ban hƙr da kalamai masu sanyi shi kansa saida jikinsa yayi sanyi ya karanta test ɗin yakai so goma yana ajiyar zuciya duk yanda yakeson tsare kansa Aneey nema take ta mayar dashi ruwa bayason zina amma takasa ɗaukar lalurarsa.
Iska ya furzar me zafi yace “Ki gyara Aneey karki saki maciji a ciyawa" miƙewa yayi ya nufi bathroom na office ɗin nasa ya fito ya ɗauki key ɗinsa ya nufi gda jiya da ciwon ciki ya kwana gashi yau ma wani murɗawa mararsa takeyi bazai iya jurewa ba dole yaje ya lallaɓata ya zubar da abinda ya dameshi, bai isheta a falo ba sai Maryam da Hassy suna games kafeshi da ido Hassy tayi Maryam tayi ƙasa da kanta cikin ladabi tace masa “Barka da rana Bro" fuskarsa babu alamun walwala yace “Barka dai ina Wyf?"
Hanyar ɗakin su ta nuna masa tace “tana ciki batajin daɗi" jinjina kai yayi ya juya yayi ciki ya buɗe ɗakin ya hangeta saman sallaya a kwance alama ta nuna sallah ta idar ya matsa gabanta ya tsugunna ya kamo hannunta ta buɗe idanunta ƙamshin turarensa yana zagaye ƙofofin hancinta ta tashi zaune tace “Barka da dawowa" zubanta idanu yayi iya jiya kaɗai ta rame yaja numfashi tare da miƙewa ya fara rage kayansa yace “Biyoni ɗakina inason mgn dake" miƙewa tayi ta cire hijjab ɗinta ta yafa mayafin rigar jikinta ta nufi ɗakin yana kwance saman kujerar hutawa ta russuna a gabansa tace “gani" shiru yayi mata ya kafeta da ido har saida kallon ya dameta taji yaja ajiyar zuciya ya tashi daga kwanciyar ya riƙo hannunta.
“Kina sona?" Abinda ya furta kenan ta dubeshi da sauri nandanan sai hawaye ya ƙwace mata ya damƙe hannunta yace “Oh God bana ƙaunar kukan nan ban munafurceki ba na faɗa miki meye yasa bazaki daina ba?" Kwantar da kanta tayi a cinyarsa cikin kukan tace “Meye yasa baka taɓa ganin juriyata kullum cikin kushe ƙoƙarina kake Prince bafa yin kaina bane baby ne bayason takura....."
Hannu ya ɗora a bakinta yace “Shikenan naji amma shima yayima Dad ɗinsa uzuri mana Aneey Mgnr gaskiya cutuwa nakeyi bana iya bacci ciwo nake shiga idan na buƙaceki kikaƙi ko kuma kika gwadamin rashin juriyarki kiyi hƙr dani nayi hƙr dake Aneey kinsan inasonki wlh banaso nake takura miki nima babu yanda zanyi ne"
Da wannan kalaman ya haɗeta da jikinsa ya ɗora bakinsa a wuyanta yasa harshensa yana lasarta yana shaƙar ƙamshinta da hikima ya jata suka zube a gadon ya cire komansa ya kwanta ya ɗagata idonsa a lumshe yace “kisha nonona kiyimin wasa da dick ɗina ki koyi wasa da ita zaki rinƙa samun sauƙi"
Yau kam tanason faranta masa ta cire kunyar dake hanata sakewa dashi ta ɗora bakinta a nipples ɗinsa yanda taji yanayi mata haka ta rinƙa yi masa aikuwa ya rikice mata ya rinƙa nishi na ficewa hayyaci tun daga samansa ta rinƙa tsotseshi har cibiyarsa hannunta na rawa ta kama Penis ɗinsa a hannunta tsayinta da kaurinta yana tsorata tana mamakin yanda yake shiga jikinta koda yake tanaji a jikinta kafin ya shigan shafata ta rinƙayi tana lumshe ido tana ƙara bada ƙaimi wajen tsotsar cibiyarsa.
Hannunsa yasa ya kama nata ya ɗora a circle na penis ɗinsa ta rinƙa binsa da yatsanta tana shafawa zagayewa yanajan ajiyar zuciya yana nishi yatsanta tasa ta rinƙa danna masa hudar yaja wani nishi me ƙarfi ya ƙanƙameta yana kiran “wayyohhhh Wyf daɗi tashi ki cini da daɗi wlh zakiji daɗina" ɗagata yayi ya zare mata rigar jikinta ya ɗorata a samansa yana motsa ta yana goga Penis ɗinsa a pupsy ɗin ta daga ita harshi wani daɗi sukejin na musamman sun jima a haka ta rirriƙeshi ta saki yar siririyar ƙara wani ruwa me ɗumi ya fara tsiyaya a gabanta yayi saurin ɗagata ya juyota ya kafa kansa a gurin ya sanya bakinsa ya rinƙa zuƙota yana lashewa jikinsu yana rawa can ta saki jikinta shikuma sai lkcn ya miƙe ya daga mazaunanta sama yasa hannu ya taleta gwiwaowinta a kafe jikin katifar ya saita Joystick ɗinsa a pupsy ɗinta ya soka da sauri suka saki ihun daɗi tare ya rinƙa zungurarta yana nishi yana tanɗar baki itama tana tayashi sun bata hours sannan ya sake sakin wani ihun ya fara tsiyaya mata madararsa pure me garɗi.
Janyewa yayi a jikinta ya rungumeta yana shafa bayanta bacci ya ɗaukesu a haka abinka da me ƙaramin ciki.
Hasina da Maryam dake falo sukayita mamakin shiru ɗin na Aneey Hasina ce tace “Wato wannan Yayan naki kwai jarababbe kinji daga bari tai sallah ta dawo yasata a kwana ya hanata fitowa" murmushi Maryam tayi tace “ai mazane da gaske ba mata ba nifa inason irin wannan mijin zaaji daɗi iya daɗi abawa sama hayaƙi" malolon takaici ne ya cika zuciyar Hasina ta ɗaure fuska zuciyarta na kwaɗaita mata mijin ƙanwar tata ta sauke nannauyar ajiyar zuciya tace “Lkc dai" kallonta Maryam tayi tace “lkcn me?" Saurin sakin fuskarta tayi tace “not bai shafeki ba wani abu na tuna" daga haka suka miƙe suka tafi sashinsu Aneey ta fito ta tarar basanan taja numfashi ta zauna a kujera Liyo me kula da abincinta ta kawo mata ɗan waken da tace tanaso ta sauko ta fara ci tana lumshe ido Abdu ya fito cikin shirinsa na sake fita ya tsaya yana kallonta yana murmushi ya tsugunna ya ɗauki cokali ya sanya ɗan waken a bakinsa yace “wannan babyn ya cika kwaɗayi gayyar typot" murmushi tayi tace “Dan bakasan daɗinsa bane shiyasa kake cewa haka" “Ya kaiki daɗi?" Ya faɗa yana kafeta da ido ta rufe fuskarta tana dariya shima yayi dariyar yace “zanje na dawo ki shiryamin abun daɗina"
Itadai data samu fita zaiyi bata biye masa ba ya fice bayan ta gama cin ɗan wakenta ta shiga kitchen ta haɗa masa dinner dake yau tanajin ƙwari itane harda haɗa masa juice tayi wanka ta ɗauki kwalliya tayi kyau sosai ta zauna tana kallo a falon Merry da Hassy suka shigo Marry tace “Wow! Mrs Bro kinfi kyau haɗuwa dole Bro ya manta da kowa ke kinganki kuwa" murmushi tayi ta kalli Hassy data haɗe rai tace “jinin jiki yadai?" Saurin basarwa tayi tace “kinyi kyau" murmushi tayi tace “ai bankaiku ba kuda kukejin ƴan matanci"
Kallon juna sukayi sukayi dariya ta hararesu tace “kukam kun cika gulma" zama sukayi suka fara bata lbrn makarantarsu tanata murmushi basu suka bar sashin nata ba saida sukaji tsayawar motar Abdu.
Kwana biyu tsakani Hassy ta shirya domin zuwa ganin gda lkcn watanta huɗu a Minnah data tafi saida Aneey tayi murna itadai hakanan zuciyarta bata nutsu da zaman nata anan ba duk da a yanayi na zahiri tana nuna ta nutsu sannan kuma ta fahimci Abdu ko fara'a bai fiye yi ba idan Hasina na gurin wannan ya ɗan kwantar mata da hankali ta saki ranta.
*******
Hasina tunda ta dawo Kano take shige da fice akan taga ta shiga tsakanin Aneey da Abdu sannan ta karkato da hankalinsa kanta sun ɗinke sunci gaba da rayuwa ko ta bayan fage ne tasha wahala kafin ta samu abinda takeso satinta ɗaya da ƙarfafawar gwiwar Mama ta koma da shirinta tayi Sa'a kwananta uku da dawowa Aneey ta kama jinya harda suma aikuwa hankalin kowa ya tashi musamman Abdu suka kaita asibiti kwananta huɗu a asibiti ya zamana komai na gdan Hasina da Maryam keyi a wannan lkcn ne Hasina ta samu damar aiwatar da shirinta magungunan da aka bata da surkullen duk ta aiwatar dasu yanda akace sannan ta miƙe ƙafa jiran lkc.
Aneey ta ji sauƙi suka dawo gda da sabbin abubuwa sauyi sosai take fuskanta gurin Abdu duk da cewar bai rageta da duk abinda yakeyi mata ba amma ya ɗauke mata wuta ya daina sauraronta sosai shida suke faɗa dashi akan abubuwa sai gashi ya nema ma baya nema da farko ta zaci tausayinta yakeji shiyasa ya daina takura mata sai a hankali ta rinƙa fahimtar canjin nasa na gayya ne musamman daya shiga ɓoye mata abubuwan da suka shafeshi sai tayi kamar ta sanar da Hasina sai kuma zuciyarta ta hanata hakadai ta rinƙa haɗiye abin tana dariyar dole.
Zuwa lkcn Hasina ta tattataro nata ya nata ta dawo sashin ƙanwar tata wai taga ta fara nauyi ne tana buƙatar mutum a kusa da ita koda yaushe harga Allah Aneey taji daɗin yanda ta nuna damuwarta da lamarinta sukaci gaba da rayuwarsu a haka idan dare yayi duk da baya kulata haka zatayi wanka tayi kwalliyarta ta nufi ɗakinsa ta zauna tana jansa da mgn wata ya amsa mata wata yayi mata shiru.
Yau Laraba ce daren Alhamis kamar yanda ta saba tayi wankanta ta shirya cikin shirinta ta nufi ɗakin nasa bayan ta gama yi masa tanadi hakanan yau ta tsinci kanta da bala'in son kasancewa da mijinta taje ɗakin nasa ta buɗe yana kwance idanunsa akan silling ta zauna kusa dashi ta ɗora hannunta kan shaffafen cikinsa tace “barka da hutawa Own" ajiyar zuciya ya sauke ya sauke idanunsa akanta yace “Kina lfy?" Murmushi tayi tace “gata da sauƙi sai kewar mijina nikam bansan laifina ba a faɗamin nasani na nemi yafiya"
Tashi yayi zaune yace “kinsjin kinyi wani laifi ne?" Ɗagansa kai tayi yaja numfashi yace “To me kikayi?" Ƙasa tayi da idanunta tace “ka canzamin baka kulani Prince dama nasan meye laifina kaga zan gyara bansan yaushe mijina ya canza ya koma riƙe abu a ransa ba nikam ina neman tuba" jinjina kai yayi ya janyota jikinsa yace “Ok Wyf bakiyi komai ba kawai wani yanayi na keji na ƙuncin zuciya share dai kawai Ina Hasina?" Fasali taja tace tana ɗakin baƙi tana assignment kaɗa kai yayi suka kwanta yaja musu bargo sosai Aneey taji daɗin yanayin inda shi kuma ya rinƙa daurewa da gaske abin kullum ƙara ta'azzarar masa yakeyi baya sha'awar matarsa sai yayarta yanata ƙoƙarin gujewa faruwar komai amma kullum juriyarsa ƙarewa takeyi.
*Ki tausaya karki fitar mana dashi in kin siya ,Inkin san siya zakiyi don kiyi sharing don Allah karki siya mun hutashsheki,Haƙƙin mallakar marubutanne su kaɗai,Ki tausaya masu plz ,Inkinga wani pages na yawo to na sata ne ki runtse idonki karki karanta ki biyo ki siya.*
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*WATA KARUWAA* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800
_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_
Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
*08081202932
Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265
♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡
*29-30
Cikin Aneey yana ƙara kwanaki abubuwa suna ƙara yi mata zafi zuwa yanzun Abdu da Hasina sun ɗinke a bayan fage ko yaushe suna tare Indai baije aiki ba to yana tare da ita a garden house nasa suna sheƙe ayarsu Allah ɗaya zuciyarsa batason yanayin da suke kasancewa amma ya kasa bijire mata tun ranar da taje har ofishinsa ta sameshi ta faɗa masa buƙatarta ya kasa yi mata musu gashi babban abinda yake ɗaga masa hankali Aneey tafi Hasina ɗanɗano nesa ba kusa ba amma baya sha'awarta koda yana tare da ita to zuciyarsa tana gurin yayarta.
Wannan yanayi yayima Aneey ƙunci tana azabtuwa ta riga ta saba da jarabar nacin mijinta cikin watanni takwas ɗinsu gashi tun tafiya batayi nisa ba ya canza mata baya kulata saidai ita ta kulashi idan ma ta kulashi ɗin baya wani sauraronta sai ya kama kawo mata uzurirrikan ƙarya dake bata saba takurawa ɗan adam ba haka zata haƙura koda kuwa zata cutu maimakon kullum abin yayi baya sai taga kamar ma gaba yakeyi cikinta yanada watanni bakwai tayi ƙiba sosai duk da hankalinta ba'a kwance yake ba yau ɗin asabar ce yana gda tayi wankanta suna zaune a falo suna kallo tana kwance kanta a cinyarsa yana wasa da sumarta tayi luf a jikinsa zuciyarta a ƙuntace rabon da ta samu lkcnsa haka har ta manta.
Hannu yasa ya ɗago fuskarta ya zaro idanu lkcn da yaga hawaye ya wanke mata fuska cikin ɗimuwa yace “Ya Salam Wyf mene na kukan me nayi miki?" Kukan ne ya ƙwace mata ta zame ƙasa ta riƙe hannunsa tace “Na roƙeka Prince ka sanar dani abinda nayi maka yasa ka juyamin baya wlh tallahi ina cutuwa meyesa saida ka sabarmin da abinda kasan banida inda zani na sameshi bayan gurinka sannan zaka janyemin tallafi Abdu matarka ce Ni kuma na faɗa maka ba sau ɗaya ba ina cutuwa da wannan matakin daka ɗauka a kaina idan ma laifi nayi maka zuciyarka ta kasa yafemin ka canzamin hukunci wannan yayimin tsauri....."
Cikin tsananin mamaki ta ɗago idanunta dake zubar da hawaye abin firgici shima hawayen yakeyi tayi saurin kai hannunta ta share masa hawayen tace “Na shiga uku Ni Aneesah meye me zafi cikin kalamai na da ya sosa zuciyar mijina har tasashi zubarmin da hawayen da zai iya zama azaba garen....."
Rufe mata baki yayi ya ɗagota ya zaunar da ita a jikinsa ya haɗe bakinsu suka rinƙa ajiye zuciya a tare kowa damuwa ce ƙunshi² a ransa ta yaya zai fara furta mata baya sha'awarta? Ta yaya zai iya nusar da ita shima baisan dalilin ba ta yarda?" Bashi da amsa hakanan ya janye bakinsa a nata ya rinƙa tausarta da kalamai masu daɗi abinka da mace da miji da ba'a shiga tsakani kawai sai gashi sun ware sun manta da wannan babin yajata suka shige ɗakinsa tun kafin ya fara komai ta kama rigarsa ta zare masa ta sanya yatsunta ta kama nipples ɗinsa ta murza ya saki wata ƙaƙƙarfar ajiyar zuciya yayi miƙa kafin ya dawo daidai ta ɗora harshenta akai tana lasa tana lumshe ido tanajin wani shauƙin kasancewa da mijin nata.
Yanda take lasar kan nonon nasa da ƙwarewa yasashi saurin matseta jikinsa yana ɗaukar rawa ta sake narkewa ta sanya hannunsa cikin wandon Jacy ɗin dake jikinsa ta ɗora shi kan babynsa data wani zabura ta miƙe sai wani kaf² takeyi ita kaɗai Aneey taja wata ajiyar zuciya ta kama zagayen kaciyarsa tana mulmulawa ya sake ƙanƙameta yana jan nishi me kashe jiki nandanan ruwan sha'awarsa ya fara tsartuwa a wutsiyar tasa yana jiƙa mata hannu ta janye hannunta ta sanya a bakinta ta lashe ruwan me garɗi ta lumshe ido shima lumshewa yayi ya zube cikin kujerar dake ɗakin ta durƙushe da sauri ta zare masa wandon ta sunkuyar da kanta ta kama twins ɗinsa da lips ɗin ta tana tsotsarsu tana jansu yaja wata gwauruwar numfashi ya banƙare ya sake danna mata kanta ta janye ta kama dick ɗinsa tasa a bakinta tuni ya gama susucewa ya fara sakin mata ihu yana kiran sunanta daidai lkcn Hasina ta kawo kai taje ɗakinta bata sameta ba shine tajiyo alamun suna ɗakinsa ta laɓe tajishi yana nishi yana faɗin “don Allah kibini a hankali karki zautar dani Wyf ohhhh daɗi kishamin sosai nima zanshaki zan tsotseki sosai sai kinyi release a bakina......
Wani malolon baƙin ciki da kishi ne ya tokarewa Hasina maƙoshi ta cije leɓe tayi baya tanajinsa kafin tabar gurin yana cewa “miƙe Wyf bani nononki insha daɗi oh daɗi Aneey zanciki a tsaye tashi ɗagamin ƙafa ...." Rufe masa baki tayi da nononta ya fara sha yana tsotsa yana lumshe ido ta sake tura masa ya rinƙasha yana wasa da ɗayan, janta yayi ta zauna a cinyarsa ya budata ya saitata yana zaune a kujerar ya saita Joystick ɗinsa a pupsy ɗinta ya fara shigarta suna sakin nishi tare tana riƙe shi tana masa ihun kirsa duk ta fitar dashi a hayyaci ya fara soka mata aiki da ƙarfi irin crazy ɗin nan farko daɗi takeji amma kafin ya gama ta jigata saboda cikin dake jikinta.
Yana gamawa suka zube a gurin suna mayar da numfashi ta miƙe a gajiye ta shiga bayi tayi wanka ta fito ta shirya koda ta gama yayi bacci ta fito falon gabanta ya faɗi ganin Hassy zaune a falon tace.
Yaya Hasina yaushe kika shigo?" Kasa jurewa tayi ta galla mata harara tace “ke tsabar jaraba da tsohon cikin ma bazaki hƙr da miji ba" zuba mata ido tayi cikin faɗuwar gaba tace “Saboda me xan hƙr da farin cikin mijina?"
Tsaki dogo Hasina taja tace “ai sai kije kiyita biye masa yana sakaɗeki wahalar haihuwa ma ta isheki" taɓe baki tayi ta zauna tace “tunda na ɗauko ko na farantawa mijina ko karna faranta masa ba fasa shan wahalarta zanyi ba garama na mori kaina ƙila alfarmar hakan Allah yaji tausayina ya sassauta min Ni faɗi meye damuwarki don nasan semester tayi nisa acc ƴammata yayi low ko?" Bata kulata ba ta ɗauki wayarta tayi mata transfer na wasu kuɗaɗe masu nauyi tace “ki rage zafi nima banida kuɗi" taɓe baki Hasina tayi tace “oho dai ni banida matsalar kuɗi tunda inada abin bawa ƴan maza" zuba mata idanu Aneesah tayi kafin taja numfashi ta kaɗa kai tace “kidai rinƙa bi a sannu rayuwar nan batada tabbas mazan ma ba tabbas ne dasu ba"
Murmushi tayi tace “ni kya faɗamin rashin tabbas tunda har ƴan uwan ma ba tabbas ɗinne dasu ba kana sakewa sai ayimaka sakiyar da babu ruwa Ni ai yanzu nice zanbada labarin hakan" tunda ta fara mgnr jikin Aneey yayi sanyi ta kafeta da manyan idanunta da suka ciko da ruwa tayi wani murmushi me ciwo tace “nikam Yaya Hasina kina bani mamaki da wani lkcn kike barin zuciyarki takewa bakinki linzami wajen furta duk abinda yazo bakinki akaina kina mantawa da cewa ruwa bai taɓa wanke zanen ƙaddara ko kuwa kina nufin wannan cikin dake jikina zanyishi a titi ne kamar yanda kikayi sau ba ƙirgawa kina zubarwa Yaya kada ki bari ki kai hƙr na ƙarshe akan lamarin mijina wlh kinada ƙima a idanuna amma ki sani Ni ɗin nan na zamewa duk wata me jin na rabata da Abdu dankalin kan kashi baƙin cikin ƴan kala, so ki rinƙa saita bakinki bani naci amanarki ba ke kikaci amanar kanki da kika kasa tsare kanki da mutuncinki ke Yaya nan fah gdan mijina ne da iyayensa idan har ba karatunne ya kawoki ba kinzo ne don ki rinƙa kallona kina faɗamin mgn akan mijina ƙofarki a buɗe take zaki iya tafiya inda kika fito idan nazo ayi zumuncin"......
Miƙewa Hasina tayi tayi dariya tace “Wai miji ke yanzu har proud kikeyi kinada miji lallai kin ha'inci kanki Indai wannan shine mijin naki mijin da nake kallonsa tsirara mijin da ya sanar dani rashin jin daɗin mu'amala dake da rashin iyawarki yasa ya zaɓi cigaba da rayuwa dani mijin da kullum sai mun ci juna dashi wai shine miji waima waye ya ɗaura muku auren ne shin mijine ko farka? Am Hanisa kada na cikaki da surutu ɗan duba nan" wayarta ta ɗauka ta miƙa mata tace “ki buɗe whattsAp ɗinki zakiga duk abinda nakeson kigani kuma zakiji ina fatan ki gane abinda nakeson ki gane don bakina ba komai zai iya ganar dake ba amma idan na samu time zan kiraki kizo kigani da idanunki"
*
*OUM HAIRAN*
[12/16, 2:36 PM] Oum Hairan&Affan:
*31-32*
Kasa karɓar wayar Aneey tayi saboda kanta da yayi mata nauyi Hasina tayi mata wani murmushi ta juya ta fice mata daga falon a ƙofar ta tsaya tace “yanzu ne wasan zai fara da fatan kin nemi filin bugashi" itadai guri ta samu cike da sanyin jiki ta zauna zuciyarta sai zafi take ɗauka a hankali ta rinƙa karanto addu'ar da tasan zata sanyaya mata zuciya da kuma istigifari.
Wayar ta ɗauka ta buɗe data gabanta na faɗuwa ganin Hassy ta turo mata saƙon video sunkai uku a wayarta batabi saƙon kowa ba ta buɗe na Hasina ta fara dubawa cikin wani firgici ta zabura ta miƙe ganin abinda ko a wasa ko a mafarki bata taɓa tunanin gani ba mijinta ne kwance da yayarta Hasina sunata more junansu yana nishi yana kiranta yana Hassy ohhh Hassy kiyimin haka haka zakimin daɗi ahhhhh!....."
Tashin hankalin data shiga ne yasata jifa da wayar ta zube a kujera daidai lkcn daya fito daga ɗakinsa cikin yanayi na tashin hankali ya matso saboda ganinta da yayi zaune jikinta sai rawa yakeyi tana kuka tsugunnawa yayi gabanta yace “kuka dai kuka dai Wyf meye yayi zafi?" Janyewa tayi ta miƙe ya riƙota da sauri yace “wai meyene?" Bata bashi amsa ba ta kwace tayi ciki a guje yabita da sauri ta datse ƙofar ya buga yaji ta sanya mata key jinjina kai yayi ya juya zai fice yaga wayarta a yashe a ƙasa ya ɗauka ganin video nayi yasashi neman guri ya zauna ya zubawa wayar ido miƙewa yayi a razane yace “ya Salam ya haka?" Da sauri ya goge jikinsa na rawa ya fice daga gdan ya nufi part ɗin Maryam ya shiga ya tarar dasu ita da Hassy sunata busa shisher.
Damƙar wuyan Hassy yayi ya bugata da bango yana huci idanunsa sun kaɗa sunyi jawur ihu Marry ta fasa daya janyo hankalin Mom ta shigo a guje suka nufeshi suka ƙwaceta daƙyar tuni ta suma jini sai bin fuskarta yakeyi Abdulmunaf ya kamashi ya riƙe yana ƙoƙarin ƙwacewa yana cewa “wlh idan yarinyar nan batabar gdannan ba saina kasheta Mom kice tabar gdannan" kamosa tayi tace wai meye yake faruwa ne kaifa baka iya fushi ba koma meye tayi maka ai taci arziƙin matarka"
Suna tsaka da tattankawa da Mom da Abdulmunaf wani bafade ya shigo ya zube a gabansa yace “Ranka shi daɗe Gimbiya ta fice daga sashinta da alamun kuma bata cikin nutsuwa" wata zabura yayi a guje yayi waje yana cewa “ina? Ina ta tafi meyesa kuka barta ta fita" nandanan suka bazu a gidan lungu da saƙo suna nemanta basu ganta ba abinda ya bala'in tashin hankalin Abdu tuni jiri ya ɗebeshi yayi baya luuuuu ya faɗi nan fah King Abdul'Mutallab ya shiga tashin hankali ganin ɗansa yana neman rasa rayuwarsa take yasa akabada cigiyar nemanta.
Amma ina ta gaza ganuwa.
*********
Ita kuwa tunda tabar part ɗin nata ta nausa wani ɓangare na gdan sarautar taje ta zauna cikin wasu bayi dake keɓance a gdan basu santa ba saboda haka bata sami matsala dasu ba sukayita kallonta suna mamakin inda ta fito.
Shugabar bayin ta samu tace tana buƙatar kayan aiki aikuwa basuyi musu ba suka bata tasa ta koma gefe ta zauna tanata kukanta me taɓa zuciya wannan bala'i ya isheta gabaɗaya rayuwar gidan tayi mata ƙunci mijinta farkan yayarta ya kwanta da ita ya kwanta da yayarta wannan wacce irin masifa ce ita meyasa komanta yake zuwar mata da tsanani tabbas ko ta wanne hali sai tabar gdannan itakam ta hƙr da zama dashi bazata iya kallonsa da wannan mummunar kamar da yayima kansa ba bata taɓa tunanin har yanzu suna tare da Hasina ba.
Cikin tsananin damuwa ta kira Mama saida tayi ring uku sannan ta ɗaga tana kuka ta zayyane mata komai maimakon hankalin Mama ya tashi kawai sai taji tayi tsaki tace “To ai kece kikaci amana ba itaba dama itace zaɓinsa bake ba ke matar cushe ce wadda bata daraja saboda haka zaifi miki ki kawar dakai Hasina dai bazata baro garinnan ba saita gama karatunta kuma idan mijinta ya zaga bazance karta bashi ba ta bashi ya lasa abinsa ne"
Cikin kuka da sallamawa tace “Mama Abdul-Ahad mijina ne fah kuma kece da bakinki kike cewa bazaki hana yayata taci gaba da bibiyarsa ba Mama wannan shine irin naki hukuncin wannan shine adalcin da zakiyi tsakaninmu?"
Murmushi Mama tayi tace “sai kuma kiyi Aneey Ni nariga na sallamawa duniya ke" ƙit ta kashe wayarta Aneey ta rungume wayarta tanajin wani sabon kuka ya kwace mata a fili tace “Ni wacce irin uwa ce damu?" Kuka takeyi sosai tun ranar har zuwa dare bata daina ba tanata kukanta taji an safa kanta taja ajiyar zuciya da sauri ta ɗago ganin surukarta saida gabanta ya faɗi tsoro ya shigeta Mother ta durƙusa tace “akwai abinda kuke ɓoyewa dagake har mijinki Aneey Please meye yake faruwa ne da yake neman haifar muku da matsala"
Wani kukane me ciwo ya kufce mata karon farko a rayuwarta da wani cikakken mutum ya tsaya domin jin damuwarta har ya roƙeta sanin dalili bayan mahaifinsu kwantar da kanta tayi jikin Mother nan hankalinta ya ƙara tashi hƙrn matar ɗannata yana ɗaya daga cikin abubuwan da suke ƙara mata ƙima a gurinta ta shafa kanta tace “Idan har kin ɗaukeni uwa ki faɗa min meye matsalarku Prince yanacan tunda yaji labarin barinki gdan ya faɗi sai yanzu da akace anganki a ɓangaren bayi sannan ya samu nutsuwa don Allah meye ya faru shi yaki faɗamana komai"
Cikin muryar kuka tace “Babu komai Mom nidai don Allah Hasina tabar gdannan wlh idan bata barshi ba Ni zan barshi bazan iya zama ina kallonta matsayin kishiyata ba" zaro ido Mom tayi tace “kishiya kuma ta yaya?" Shiru tayi taci gaba da kukanta ganin alamun bazata magantu ba yasa Mom janta Suka tafi ta nufi sashinsu da ita saida ta kaita har kan gadonta sannan tace “duk da kunƙi faɗa mana abinda ke gaskiya bazanƙi baki hƙr ba tabbas nasan ke akayiwa laifi Aneesah kiyi hƙr kowacce mace da take zaune da mijinta hƙr takeyi kiyi hƙr don Allah" kafin Mom ta fita ya shigo ganinta zaune tanata sharar hawaye yaja wata gwauruwar ajiyar zuciya ya zubanta idanu itakuma ta ɗauke nata akansa Mom tayi musu sallama ta fice sun jima babu wanda yace da wani komai saida ya gaji yaja jiki da sanyin gwiwa ya matsa gabanta ya zauna a gefenta ya zuba mata idanu ya rasa da wacce kalma zaiyi mata mgn daƙyar ya aro juriya yasawa kansa yace “Aneesah wlh bansan ya akayi hakan take faruwa ba ina roƙonki ki tayani da addu'a ko na samu na samu kaina Aneey Ni kaina zuciyata baƙi takeyi da wannan abin da yake faruwa na ɗauki kusan wata uku bana iya yima Hasina musu komai tace binta nakeyi ban samu kaina ba sai cikin satinnan shine na janye mata ita kuma taci alwashin rabani dake....."
Daga masa hannu tayi tace “don Allah na roƙeka kayi shiru bazan taɓa ganewa me kake cewa ba bare na fahimceka Abdu kabarni kawai na yarda da duk abinda ƙaddara zata zaɓamin wlh ji nake kamar na kasheka Abdu bana ƙaunarka a yau naji na tsanarka bantaɓa jin tsanar wani abu kamark..... Rufe mata baki yayi da sauri jikinsa na rawa yace “wlh Aneey bantaɓa jin kunyar wani kamar yanda nakejin kunyarki ba ki taimakeni ki rufamin asiri" bige masa hannu tayi ta haye gadon ta ƙudunduna zuciyarta naci gaba da ƙuncin da takeyi haka suka kwana kowa da sako a zucci.
Washegari da safe ta fice daga ɗakin ta shirya break ta koma ta zauna a parlourn ya fito ya tsugunna a gabanta yasa hannu ya ɗago fuskarta ya ɗora bakinsa a kuncinta hakanan taji kamar ya ɗora mata garwashi wani baƙin ciki ya disashe mata hasken zuciya daƙyar tace masa “ina kwana"
Murmushi yayi yace “me zanyi ki yarda dani....?" Bai rufe bakinsa ba yaga ta miƙe ya saki baki yana binta da kallo yaja fasali yaje shima ya zauna a dinning ɗin ta haɗa masa break ta miƙa masa itama ta haɗa takai bakinta taji kamar ta zuba ruwan dalbejiya dole ta aje ta rinƙa juya cokalin zuciyarta na karyewa hawaye nabin kurmin idonta.
Hannu yasa ya ɗago fuskartata ya zuba idanunsa cikin nata ta kawar dakai tare da lumshe idonta jikinsa duk yayi sanyi baya ƙaunar ganinta cikin damuwa yace “kiyi hƙr" daga haka ya juya ya fice a kasalce tausayin kansa yakeyi Allah ya jarabceshi da tsananin ƙaunar Aneey bayason damuwarta bare kuma damuwar da yasan shine sanadinta a wahalce ya yini ranar yana ganin kiran Hasina yaƙi ɗagawa ƙarshe ma ya watsata a blacklist shikuma yayita Kiran ta Aneey taƙi ɗagawa baya ƙaunar ya kira waya aƙi ɗaga masa musamman nata da yasan da gayya taƙi ɗagawa, gashi aiki yayi masa yawa baisan ta inda zai fara ba bare ya samu dama ya fice ya koma gdan.
******
Tunda ya fice take kwance a parlourn kallo take amma idanunta abinda tagani jiya kawai yake hasko mata kashe tv ɗin tayi ta tashi ta koma ɗakinta ta kwanta tanajin yanda ɗan cikinta yaketa motsi daga lkc zuwa lkc tana share hawaye tashi tayi zaune cikin kuka tace “Allah kafini kafi uwata kafi ubana sanin daidai ɗin rayuwata Allah ka kawomin mafita ka yassarewa zuciyata yafiya ka azurtani da iya rintse idanu akan abinda yafi ƙarfina Allah na roƙeka ka shiryamin mijina ka cire masa ciwon zina a zuciyarsa Allah ka ɗaukemin wannan jarabtar ka musanyamin da wata wadda tafita sauƙi"
Ji tayi an turo ɗakinta ta kwantar da kanta tunaninta Abdu ne jin baayi mgn ba shine yasata buɗe idanunta ta saukesu akan Hasina zuwa yanzu bata ƙaunar ganinta wata dariya Hassy tayi tace “baki tsammaci ganina ba ko musamman dake kinsan kin haɗani da masoyina ya nemi illatani hhhhh Hanisa kenan kada ki ɗauka kinci bulus wlh kamar yanda kikasa ya dakeni ke naki hukuncin sai yafi nawa zafi mijinki ne kina taƙama da abar wandonsa nima da ita nake taƙama muddin ina raye baki isa na barki ki kwashi daɗinsa ke kaɗai ba banza shashasha dake kin yarda saboda ƙauna nazo gurinki, ai ƙauna ta kare tun lkcn da kika shirya cin amanata"...........
*SANARWA DAGA ALƘALAMIN OUM HAIRAN*
_Assalamu alaikum_
_Barkanmu da sfy da fatan kuna lfy_
_Alhmdllh Dukkan shirye-shirye sun kammala online class ɗin mu na *DOMINKI ƳAR GATA* zai fara a ranar Litinin 15/12/2021 ajin na wata ɗaya ne akan Naira 500 idan ta PC kikeso kuma 1000k ne kada ku bari a baku lbr._
_Zamuke koyar daku abubuwa da dama kamar Haka👇🏼_
_1- Sirrin gadonki domin siye zuciyar mijinki ba boka ba malam_
_2- Kishiya ƴar'uwa_
_3- Yanda zaki gamsar da mijinki koda bakwa tare_
_4-Tarairaya_
_5- filin sama ruwa_
_6- yanda zaki haɗa magungunan da zasu dawwamar miki da ni'ima batare da kin kashe manyan kuɗaɗe wajen haɗawar ba._
_7- Zamu koyar daku yanda ake gamsar da master ta hanyar wasanni batare daya shigeki ba_
_Zamu koyar daku yanda ake dafa ƴan shila na masu jego, da gumbar yar gata, da wasu fitinannun haɗe² na manyan mata._
_8- Akwai filinmu na tsafta wato ado da kwalliya_
_Hhhh kada fah kuce oum hairan zata koya muku kwalliya wlh Ni yar aƙidar zero make-up ce🤗_
_Akwai filin ƙamshi inda zamuke koyar daku turaruka farar humrah baƙar humra brow humrah kulacca dadai sauransu._
ga me buƙatar shiga zai biya ta wannan account ɗin 3184512451 Fauziyya Tasiu First bank
Idan baki da account zaki iya tuntuɓata ta whattsAp number 09013718241 pls only WhatsApp ne wannan bana amsa kira dashi.
Don kira domin samun ƙarin bayani zaku tuntuɓeni ta wannan number 09031307566.
Taku a Kullum me burin ganin kowanne aure an zauna lfy da son ganin kowacce mace ta zama ƴar lelen mijinta.
*Ki tausaya karki fitar mana dashi in kin siya ,Inkin san siya zakiyi don kiyi sharing don Allah karki siya mun hutashsheki,Haƙƙin mallakar marubutanne su kaɗai,Ki tausaya masu plz ,Inkinga wani pages na yawo to na sata ne ki runtse idonki karki karanta ki biyo ki siya ,Mungode*
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*WATA KARUWAA* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800
_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_
Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932
Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265
♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡
*OUM HAIRAN*
[12/17, 4:54 PM] Oum Hairan&Affan:
*33-34*
Murmushi Aneey tayi batare da tace komai ba Hassy ta fice ita kuma ta koma ta kwanta zuciyarta wasai ko ba komai tayi nisa da mijinta zata samu nutsuwar zuciya tana ganin kiransa taƙi ɗagawa saida taji tsayuwar motarsa ta gyara kwanciya tama ƙi fitowa ya tsaya akanta yana mamakin kafiyarta da taurin zuciyarta.
Zama yayi a kusanta ya ɗora hannunsa a cikinta yace “nasan nayi miki laifi fa Wyf ki fahimci mijinki yanzu dai Bama wannan ba" zubewa yayi a ƙasa yayi knelldown yace “banida wata daraja dana cancanci tausayinki da jinƙanki saidai ni na kasance me tarin zunubi Allah kaine shaida kuma kaine zaka kareni ina roƙonka ka nisantani da duk wani abu da zai Girgiza zuciyar farin cikina kuma ka bata ikon dubana ta tausayamin tayimin afuwa nasani kaima munayi maka laifi kuma kana yafe mana munacin darajar annabin Muhammad (S.A.W) Wyf naci darajarsa don Allah"
Jinjina kai tayi taja ajiyar zuciya Annabi Muhammad yafi gaban wasa a gurinta, da sanyin jiki tace “ya wucce" wata runguma yayi mata
ya ɗora bakinsa a nata suka saki ajiyar zuciya ba mantawa tayi ba ba gogewa yayi a ranta ba sanin cewa ƙaurace masan ma shima kamar bada lasisi ne garesa hakanan ta saki jiki ta faranta masa sukayi wanka yajata suka fice suka shiga gari wani gurin saida motoci yayi parking yace ta fito hakanan ta fito suka shiga wajen maneger sukaje suka gaisa yace da manajan yanason a kaisa ɓangaren motocin mata babu musu aka kaisu suka zagaya sosai saida suka zagaye gurin sannan suka tsaya a tsakiya yace ta zaɓi wacce tayi mata.
Zaro ido tayi tace “Ni Prince ni kuma? Me zanyi da mota waccan mafa daka bani har yanzu ban fara amfani da itaba".
Lumshe idanunsa yayi ya kamo hannunta yace “zanyi miki kyauta da dukkan mallakina har sai kin daina fushi dani" murmushi tayi tace “ai na daina ka daina salwantar da kuɗaɗenka a kaina........." Kamo hannunta yayi ya nuna wata baƙar Honda LE yace a fito masa da ita a duba masa ita sake kallonsa tayi tace “ai wannan bata mata bace" kama kunnenta yayi yace “bakyaji ko?" Dariya tayi masa data sanyashi jin wani shauƙin ƙaunarta ya janyota jikinsa ta kwantar da kanta tace “ya zanyi da kai tunda ka koyamin sonka My Prince ka tausayawa zuciyata kada ta buga ka daina wlh inajin idan na ƙara samunka da wannan matsalar zan iya haɗiyar zuciya......
Rufe mata baki yayi yace “kiyi shiru don Allah ki daina dawomin da jiya yau" bakinta taja ta kulle suka nufi mota suka tafi bayan an kammala cinikin motar tana cike da farin ciki zuciyar mace har ta manta da abinda ya faru ta zage wajen nunawa mijinta soyayya tare da aminta da alƙawarinsa na cewa hakan ba zata kuma faruwa ba.
*******
Hasina koda tabar gdan sarautar bata bar Niger state ba tana cikin garin Minnah ta samu wani babban Alh ta sashi ya kama mata gda ta fara baje kolin karuwancinta tare da cin alwashin ganin bayan ƴar'uwartata da take kallo a maci amana sannan taci burin babu wani da ya isa ya rabata da Abdu hakan ya bata damar samun wata hatsabibiyar ƙawa Zainab ta shige mata gaba wajen samun wani shahararren boka yaci mata alwashin.
Wannan auren sunansa ƙararre zaiyi duk me yiwuwa yaga ya rabashi sannan yayi mata kiranyen Abdu gareta ta yanda duk inda yake sai ya nemota, taji daɗi sosai ta koma gdanta ta baje aiki sosai kwananta uku tana aiwatar da sihirinta da dare wajen takwas saiga wayar Abdu ya kirata ta kalli Zainab suka kalli juna suka kwashe da dariya Zainab tace “Dan ja masa aji karki ɗaga" harararta tayi tace “haukama kenan kawai naƙi ɗagawa yaki sake kira" karawa tayi a kunnenta tace “hello" ajiyar zuciya ya sauke yace “Hassy ina nemanki fah urgent" murmushi tayi tace “toh ikon Allah ta barka kenan" kawar da zancen yayi da cewa “ina zan ganki wlh a matse nake ke nakeson naci yau" taɓe baki tayi tace “bananan naje Kano" ƙasa yayi da muryarsa yace “please don Allah kada ki jani a ƙasa ni ki faɗamin inda kike a Kanon zanzo yanzu"
Ganin ya kamu a hannunta yasata jan zuciya tace “ina nan cikin gari" take tayi masa kwatance yace mata “Ok ki jirani yanzun zanzo" daga masallaci bai koma gdanba ya wucce inda sukayi zasu haɗu zuciyarsa cike da ɗoki yanajin happy na zaiganta, ya jima a gurin sannan ta iso sanye da wasu riga da wando matsattsu da suka fito da surarta itama tanada suma kamar Aneey hakan ya bata damar donnut da ita taci uban glass no respect sai ɗaga hanci takeyi.
Horn yayi mata hakan ya bata damar ƙarasawa gareshi ta buɗe motar ta shiga suka kalli juna yayi mata murmushi yace “ina zaune naji yau idan ban kasance dake ba zan iya mutuwa" zaro ido tayi tace “mutuwa kuma Abdu meye yayi zafi ina Matar taka?" Tsuke fuska yayi yace “tananan ta kusa haihuwa ai EDD ɗinta saura kwana shidda ya cika" taɓe baki tayi tace “kuma wai cikin na gaske ne?" Shiru yayi mata ta kuma cewa “nifa Abdu wlh har yanzu inason aurenka gsky kasan yanda zakayi ka shigar dani gdanka" nanma baiyi mata mgn ba ta rinƙa bashi kwatance har suka isa gdan yayi parking ta kama hannunsa suka shiga ciki ta kulle ƙofar tare da shigewa jikinsa ta maƙaleshi ta ɗaga kanta ta sanya bakinta cikin nasa tace “nayi missing wannan big dick ɗin naka My Abdu kabani na ƙoshi Ni takace kaji"
Haɗe bakinsa yayi da nata suka zube a parlourn suna matse²nsu da tsotse² saida suka kunna juna sosai sannan ta miƙe ta cire komai nata shima ta cire masa ta kwanta ta tura masa gabanta ya kawar da kai iya ƙazantarsa a gurin matarsa ya ƙare shan gindi baitaɓa shan gindin karuwa ba ganin bazaisha mata ba yasata cafkar two ball ɗinsa tasa harshe ta fara tsotsarsu da ganɗarta ya saki wani nishi me ƙarfi hakan ya bata tabbacin ya fara shigowa hannu ta kuma sanyasu a bakinta ta rinƙa jujjuyawa yana nishi yana danna kanta ta ɗago ta kama dick ɗinsa tasa a bakinta taci gaba da jujjuyata da salon cikakkun matan bariki.
Wannan rana ankar daɗi a wannan haɗuwa kamar bazasu rabuba sunci juna iyakar ci Hasina tayi ta zuba masa shagwaɓa don tasan ta gama dashi tunda yazo yaci yasha sannan ya shiga sihirtacen gindinta tasan ƙarshen Aneey yazo a wannan gda........
******
Ba karamar damuwa Aneey ta shiga ba da rashin jin mijin nata kira ta kira wayarsa yafi ɗari daga dare zuwa wayewar gari amma bai ɗagaba daren rayashi tayi daga kuka sai sallah sallar ma a zaune takeyinta saboda cikinta yayi tsufa da ba komai take iyayi a tsaye ba.
Gari na wayewa ta nufi sashin surukanta tana shiga Mother tace “Aneey Ina mijinki ne?" Zama tayi ta rushe da kuka tace “nima shi na fito nema Mom jiya fa ni kaɗai na kwana a sashina gashi inata kiran wayarsa tana shiga amma baa ɗagawa" sosai Mom ta shiga tashin hankali tace “To meye yake faruwa dashi ne nima na kira wayarsa bai ɗaga ba" kuka Aneey ta rushe dashi tace “na shiga uku Mom Ina mijina don Allah a nemomin shi wlh inason mijina kada wani abu ya sameshi nasani shi ba ma'abocin sanya waya a silent bane sannan ko zaiƙi daga wayar kowa Indai ƙalau yake bazaiƙi daga tamuba Mom kisa a bincikamin lfyr mijina ita nakeson ji wlh....."
Dafa kanta Mom tayi tace “insha Allahu babu abinda zai faru dashi sai alkhairi ki kwantar......" Shigowarsa ce tasasu miƙewa Aneey taja wata doguwar ajiyar zuciya ta nufeshi da sauri ta kama hannunsa ta dudduba jikinsa taga ƙalau yake har wani ƙamshin turare yakeyi sai ta faɗa jikinsa ta rushe da kuka ta buɗe baki cikin In...ina tace “Ba...bani....da kowa bayan ubangijina da Manzonsa a duniya sai kai sai ɗan da zamu haifa duk ranar dana samu tasgaron kulawarka jigata nakeyi mijina ka tausayamin kasani kaine almakashin daya datsemin igiya ɗaya dana ta'allaƙu gareta ta farin cikina dama Babane kaɗai gatana shi kuma jinya ta jingineshi Prince ko zan rasa komai a rayuwata karna rasaka don Allah kada ka sake azabtar da zuciyata da wannan salon zansha wahala....."
Ɓanbareta yayi a jikinsa yaja tsaki tare da tureta yace “Dalla Malama ki dakatamin da wannan ɗan iskan surutun naki da bashi da ma'ana ni zaki tsara ki yaudara waima uban wa yace ki dameni da kira haka an faɗa miki Ni yarone ko ance miki zan ɓata ne? To bari kiji na rantse da Allah duk ranar dana ƙara fita wani dalili yasani kwana kika dameni da kira wlh sai kin koma gdan ubanki sakarya kawai mara lissafi...."
Baya tayi da sauri tace “Abdu Ni.... Ni kake zagi? Meye laifina cikin damuwa da abinda yake mallakina kaiɗin fah nawane ni kaɗai kaine kayimin wannan alƙawarin meye aibu danna damu da mallaki......" Ɗauketa yayi da mari tayi baya taga² zata faɗi Mom ta riƙe ta da sauri tare da ɗauke shi da marin shima tace “Ubanka nace Little meye yarinyar nan tayi maka wacce kalma ta faɗa mara daɗi cikin kalamanta da zaka sanya ƙazamin hannunka ka mareta wlh karka ƙara waima tukunna ina kaje?"
A fusace ya juya ya fice yana cewa “Akanta kika mareni Mom to ta zauna dake karta dawo sashina wlh bana ƙaunar ganinta zan iya yanke hukuncin da bazai yiwa kowa daɗi ba a gdannan"..........
*SANARWA DAGA ALƘALAMIN OUM HAIRAN*
_Assalamu alaikum_
_Barkanmu da sfy da fatan kuna lfy_
_Alhmdllh Dukkan shirye-shirye sun kammala online class ɗin mu na *DOMINKI ƳAR GATA* zai fara a ranar Litinin 15/12/2021 ajin na wata ɗaya ne akan Naira 500 idan ta PC kikeso kuma 1000k ne kada ku bari a baku lbr._
_Zamuke koyar daku abubuwa da dama kamar Haka👇🏼_
_1- Sirrin gadonki domin siye zuciyar mijinki ba boka ba malam_
_2- Kishiya ƴar'uwa_
_3- Yanda zaki gamsar da mijinki koda bakwa tare_
_4-Tarairaya_
_5- filin sama ruwa_
_6- yanda zaki haɗa magungunan da zasu dawwamar miki da ni'ima batare da kin kashe manyan kuɗaɗe wajen haɗawar ba._
_7- Zamu koyar daku yanda ake gamsar da master ta hanyar wasanni batare daya shigeki ba_
_Zamu koyar daku yanda ake dafa ƴan shila na masu jego, da gumbar yar gata, da wasu fitinannun haɗe² na manyan mata._
_8- Akwai filinmu na tsafta wato ado da kwalliya_
_Hhhh kada fah kuce oum hairan zata koya muku kwalliya wlh Ni yar aƙidar zero make-up ce🤗_
_Akwai filin ƙamshi inda zamuke koyar daku turaruka farar humrah baƙar humra brow humrah kulacca dadai sauransu._
_ga me buƙatar shiga zai biya ta wannan account ɗin 3184512451_ _Fauziyya Tasiu First bank_
_Idan baki da account zaki iya tuntuɓata ta whattsAp number 09013718241 pls only WhatsApp ne wannan bana amsa kira dashi._
_Don kira domin samun ƙarin bayani zaku tuntuɓeni ta wannan number 09031307566._
*Ki tausaya karki fitar mana dashi in kin siya ,Inkin san siya zakiyi don kiyi sharing don Allah karki siya mun hutashsheki,Haƙƙin mallakar marubutanne su kaɗai,Ki tausaya masu plz ,Inkinga wani pages na yawo to na sata ne ki runtse idonki karki karanta ki biyo ki siya ,Mungode*
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*WATA KARUWAA* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800
_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_
Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932
Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265
♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡
*OUM HAIRAN*
[12/20, 11:23 AM] Oum Hairan&Affan:
*35-36*
Jikin Aneey har wani rawa yakeyi tsabar tashin hankali Mom ta zaunar da ita tace “karki sanya damuwar wannan abin a ranki ki kwantar da hankalinki ki zauna anan da kansa zai nemeki" bata iya cewa komai ba sai jinjina kai da takeyi anan sashin Mother ta zaunar da ita har dare bai nemeta ba itakuma hankalinta na gurinsa da lkcn kwanciya yayi ta kwanta a ɗakin data zauna farkon kawota gdan anan ta zauniyarta kwanaki suka yita tafiya babu bayanin Abdu ko sashin Mother baya shigowa.
Ranar da sukayi sati basa tare ne ya shigo sashin ya tarar da ita a zaune ta ɗago idanunta cikin nasa suna kallon juna sosai ya tako ya matso gabanta ya kama hannunta ta janye tare da sunkuyar dakai ta gaisheshi da girma.
Numfashi ya sauke yace “Kina lfy ya babyna" sunkuyar da kanta tayi idanunta ya ciko da ruwa batakai da yin mgn ba ya wucce yace “ki tashi ki koma gdanki banson shirmen nan naki kinzo kin zauna anan babu ruwanki da lamura na" ciki ya shiga gurin Mother ya jima sannan ya fito bai ko kalleta ba ya fice taja fasali gabaɗaya tun ranar da abin ya faru tsoronsa takeji.
Ya lura da hakan shiyasa daya fito baice mata komai ba bata wani bawa mgnrsa muhimmanci ba taci gaba da harkokinta saida yamma sosai sannan Mom tace ta tashi ta shirya ta tafi sashinta gabanta na faɗuwa tayi wanka ta shirya Marry ta rakata sashin nata suka zauna suna ƴar hirarsu Merry nason yi mata tsegumi tanajin tsoron ta kife da ita wannan tasa taja bakinta tayi shiru har isha tayi mata sallama ta tafi sashinta tananan zaune so take ta tashi nauyin jikinta ya hanata har taran dare taji an buɗe ƙofar an shigo ana dariya jin Muryar mace yasata ɗagowa da sauri ta miƙe gabanta yabada wani rass ganin Hasina taci wasu uban riga da wando taci attachment da farcen kanti fuskarnan tayi fayau ansha mai.
Saurin fuskewa Abdu yayi ya zauna a inda ta tashi yace “Na manta ban sanar dake ba ta dawo nan da zama inda taje ta kama haya hankalina bai kwanta dashi ba garanan kya rinƙa jin motsinta" kafeshi tayi da manyan idanunta shima itan yake kallo ta buɗe baki tace “Amma Prince....." Ɗaga mata hannu yayi yace “Dakata Malama banson jayayya akan abinda na tsara gdannan dai nawa ne saboda haka hakan shine abinda nakeso idan kinga bazaki iyaba ki kama gabanki Ni banyi miki dole ba"
Jin ya fusata ya fara sababi yasata buɗe bakinta jikinta a mace tace “kayi hƙr yanda kakeso haka za'ayi" juyawa tayi ta shige ɗakinta Hasina ta rakata da wani dogon tsaki daya caki zuciyar Aneey amma bata juyoba saboda ranta a matuƙar ɓace yake batason ta gane shiyasa ta zaɓi barin falon.
Ganin tabar musu falon yasa Hassy isa gareshi ta zauna a gefensa tare da ɗora kanta a kafaɗarsa tace “Babe matarka tanada kishi bansan meye yasa bata ƙaunar taganni tare dakai ba...." Kissing kuncinta yayi yace “karki wani damu babu abin fah data isa tasa ko ta hana kawai zata zauna ne saboda cikin dake jikinta amma tana haihuwa zata barmiki Ni muyi aure muci gaba da rayuwarmu banason wannan rayuwar da mukeyi" fari tayi masa da idonta tace.
“Na ko yi maka tanadin farin ciki me yawan gaske" miƙewa yayi ya nufi ɗakin Aneey ya isheta kwance a kan gadonta tanata sharar hawaye ji yayi jikinsa yayi sanyi ya zauna kusa da ita yace “nifa ba wani abu ne yasa na dawo miki da ƴar'uwarki nan ba sai don banasonki cikin kaɗaici tunda bakiso bari zan kama mata gda" miƙewa tayi tace “kabarta tunda hakan yayi maka" murmushi yayi ya kwanta kusa da ita ya janyota ta ɗora kanta a jikinsa tanajin wata nutsuwa na saukar mata ƙaunar mijinta na ratsa ruhinta da wannan ya kawar mata da duk wata damuwa da take ciki wannan dare ya nuna mata ƙauna matuƙa kamar babu wani abu dake faruwa da safe ma abin gwanin gwasama.
Zamanta tayi a ƙaramin falonsu bata fito ba sai rana bayan ya fita koda ta fito Hadiman gdan har sun gama gyaranshi ta zauna tana danna wayarta Hassy ta fito shirye cikin shigarta ta banza ta kalli Aneey ta watsar itanma batayi mata mgn ba taja tsaki ta fice daga gdan mamaki.
Ya cika Aneey ita da gdan mijinta amma itace baason gani
Murmushi tayi ta miƙa ta koma ciki yinin ranar bata ƙara fitowa ba sai dare ta fito sanye da rigar bacci doguwa me yauƙi milk tayi mata kyau sosai ta tsaya sake da baki ganin Hassy zaune a falon tana busa shisher zuciyar Aneey tayi baƙi ta dubeta tace Mgn ta gaskiya Hassy bazan ɗauki wannan bushe²n a da'irata ba wannan gdan mijina ne inada ikon sawa ko hanawa kamar yanda yakejin ikon ya isa nice mataimakiyarsa sai dani ne cikar ikonsa zai cika saboda haka ki bari banaso"
Kallon Abdul-ahad dake shigowa Hassy tayi ya dubesu dukkansu Ya tsayar da idanunsa akan Aneey yace “Ya akayi ne Wyf" numfashi ta sauke tace “ba komai bane kawai nace mata banason tanamin bushe² a gdana idan zatayi ta rinƙayi a waje tunda haka ta zaɓawa kanta" tana faɗin haka ta juya ta shiga kitchen Hassy ta saki baki tana kallonsu yaja fasali yace “toke tunda matar gdan bataso ki daina nima banaso"
Yana mgnr yanabin bayan matarsa Hassy ta haɗiyi wani takaici taja ƙwafa wato da gaske asirinta bazaiyi dogon zango a gdannan ba ta shiga tsakaninsu cikin sati biyu har komai ya rushe dole ta sake shiri.
Miƙewa tayi ta shiga ɗakin da aka bata ta kwanta zuciyarta na saƙa mata irin matakin daya kamata ta ɗauka akansu bata fatan ta barsu su huta da wannan tunanin bacci ya ɗauke ta ba sallah ba salati sai mugun tanadi.
Shiga kitchen ɗin yayi ya tsaya a bayanta ya dora hannunsa a cikinta yayi kasaƙe yanajin yanda cikin yake motsawa yayi murmushi yana ƙaunar cikin nan ji yake kamar ya janyo lkcn haihuwarsa ya matsu ya gansa a hannunsa, janye hannunsa tayi ta juyo ta sumbaci ƙirjinsa ta sanya hannunta tana shafawa ya sauke ajiyar zuciya ya ɗora bakinsa a saman kanta tare da tura hancinsa cikin sumarta yace “i....inasonki Wyf meyesa kwana biyu nakejin damuwa game dakene?" Murmushi tayi tace “ni banajin komai sai soyayyar mijina"
Matseta yayi yana tsotsar bakinta tare da ɗagata yanason barin gurin da ita ta janye tace “Bbynka cin abinci ne dashi yunwa yakeji" ajeta yayi ya buɗe miyar da take dumamawa ya lumshe ido yace “wannan ba girkin Liyo bane" dariya tayi tace “kwaɗayi ji nayi na gaji da zama shiru na tashi nayi" yawu ya haɗiye yace “nima zanci" yana shafa ciki tayi murmushi ta zuba musu farar taliyar ta zuba miyar a ɗan bowl ya dauka ya fita ita kuma ta tsaya haɗa musu salat ta dauko lemo ta fito suka baje a ƙaramin falonsu sukaci sukayi hani'an ya janyota jikinsa yana shafa mararta yace “badan banson takura miki ba da na sauke girki a gdannan sai naki" zaro ido tayi tana kaɗa harshe yayi dariya yace “zanyi miki uzuri ki haifemin bbyna" Kaɗa kai tayi ya manneta da jikinsa ya miƙa da ita suka shiga ɗaki ya kwantar da ita ya rinƙa sarrafata da ƙwarewa sun bawa juna aiki sannan sukayi wanka suka kwanta.
Cikin kwanaki ukun rayuwar ma'auratan gwanin daɗi basa gajiya da farantawa junansu a daren rana ta huɗu ne sukayi wani kwana na wahala kwana Aneey tayi da ciwon mara idan ya motsa saita mike idan ya lafa saita koma ta kwanta shi kuma kansa yayi masa wani nauyi hakanan yaji zuciyarsa na suya baya ƙaunar ganinta ya miƙe ya fita lkcn ta samu bacci me daɗi ya ɗauketa can ciwo ya addabeta ta tashi da sauri taganta ita kaɗai sai juyi takeyi zuciyarta cike da mamakin inda mijin nata ya tafi a wannan daren bayan ciwon ya lafa ta miƙe daƙyar ta fito tana jan ƙafarta ta buɗe ƙofar ɗakin ta fita ta wucce ƙaramin falon.
Ta shiga babban bataji alamun sa ba ta kunna hasken gurin bayanan ciwon marar da bayan ya sake sanyata zama ta durƙushe tana murƙususun azaba tana keta gumi saida ya sake lafawa sannan ta miƙe ta nufi ɗakinsa ta murɗa ƙofar ta shiga ɗakin duhu tayi kasaƙe ƙirjinta na bugawa jin motsi a ɗakin ta nufi sweech na ɗakin ta kunna, kunnawar yayi daidai da bugawar zuciyarta ta zube a jikin bango jikinta yana ɓari ba komai idanunta ya gane mata ba face tashin hankali mijinta kwance da yayarta turmi da taɓarya sai nishi yakeyi wani ƙarin tashin hankalin sunanta yake kira faɗi yake Aneey ki taimakeni kada mafarkina ya tabbata idan kika barni mutuwa zan....." Bata gama tantance kalaminsa ba ta durƙushe ta saki ƙara saboda azabar da taji jikinta ya ɗauki wata rawa ta riƙe kofar kawai saiji tayi wani ruwa yana zuba a gabanta ɗan cikinta na dannota ƙarar data saki daidai da faɗowar jaririn duniya da kukan daya tsandara ne yasa Abdul saurin janyewa cikin wani yanayi yayi firgigit kamar me bacci sai ya wani zabura ya diro a gadon yace “Kay innanillahi Aneey...." Idanunsa ne ya sauka a jinin dake gudu ya nufota da sauri takuwa sanya hannu ta hankaɗeshi ya zube a gefe daidai lkcn da Hasina ke miƙewa zuciyarta wasai yau burinta ya cika ta cusawa Aneey baƙin cikin da bazai taɓa gogewa ba a zuciyarta.
Sake tasowa yayi kukan jaririn na fuzgarsa ya nufota har yanzu jikinta rawa yakeyi ta buɗe baki cikin wata irin murya da batasan tanada irinta ba tace “Billahillazi ka taɓani ko ɗana saina kashemu dukkanmu fasiƙi azzalumi Abdul ka cutar dani wannan wacce irin masifa ce me na rageka dashi yayata Hasina mijina....." Saita rushe da kuka bai iya bata amsa ba sai kallon Hasina da yayi da wata muguwar tsana yace “meye ya kawoki ɗakina....." Kanta yayi Aneey ta miƙa hannunta kan mudubi ta janyo wani almakashi ta saita cibiyar yaron duk da bata taba ganin yanda ake yankewar ba amma taji ana faɗa ta datse masa ita ta ɗaukeshi cikin jinin ta yunƙura zata miƙe wani jiri ya ɗebeta kawai ta zube a gurin ya kuwa iso cikin tashin hankali da wata matsananciyar damuwa ya tallafota ina babu hayyaci da sauri ya tashi ya dauki wayarsa ya kira Mother ya faɗa mata kafin ta iso tuni Jimba ta iso ta ɗauke yaron cikin jini Hasina tuni ta sace jikinta tabar ɗakin cikin tsoron irin mugun kallon da taga Abdu yanayi mata.......
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*WATA KARUWAA* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800
_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_
Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932
Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265
♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡
*OUM HAIRAN*
[12/21, 5:18 PM] Oum Hairan&Affan: *_WATA KARUWA_*
*Bonus 37-38*
Kinkimar Aneey yayi ya fita da ita da mugun gudu yana jijjigata cikin tashin hankali yana cewa “na shiga uku Aneesah kada ki mutu wlh Ni dake na kwanta bansan ya akayi kika zama Hasina ba wlh tallahi tunda kika nunamin ɓacin ranki ban ƙara sha'awar zina ba Aneey ki taimakeni kada ki mutu ki tsaya kiji abinda zan faɗa miki gashi ki bari mu raini Mutallab tare Please....."
Jefata yayi a mota Jimba ta shiga ita da Mother suka fice daga gdan suka nufi Royal hospital ɗin dake jikin gdan sarautar yanda ya taka birki ne yasa dukkan likitawan fitowa ganin Little Prince ne da kansa yasasu rugowa a guje suka cacumi Aneey cikinsu babu wanda ya damu da jinin da take zubarwa suka shige da ita ICU saboda tafi gaban emergency ɗakinta guda ita kaɗai suna shiga suka jorner mata na'urori a ƙoƙarinsu nason ganin sun daidaita bugun zuciyarta amma abin ya faskara har saida Prince Abdulmunaf yazo yasa hannu sannan suka samu bugawar zuciyar ya fara hawa me makon ƙasan da yayi.
Jini suka jorner mata sannan sukayi mata allurai suka fita dukkansu suna sharce gumi Abdu dake zaune ya tashi ya tari Prince Munaf yace “Bro ya jikin Wyf?" Wata gwauruwar ajiyar zuciya Munaf ya sauke yace “Meye yasa zuciyarta wannan bugawar ta rashin shiri ko kasan ikon Allah ne kawai ya kawota yanzu kuma har yanzun ma bamuda tabbacin zata tashi domin ta shiga yanayi na doguwar suma waima Abdu ya akayi ta haihu a gida bayan kasan cewa tun farkon cikin nan an faɗa muku zuciyarta tana ɗan kumbura meye ya kawo me kakeyima yarinyar nan....."
Kunya ce ta sanyashi shafa kansa ya ɗago idanunsa suka haɗa idanu Munaf yace “Tun kafin wannan lkcn nasan yarinyar nan hƙr takeyi dakai Abdu nasamu lbrn duk abinda yake faruwa a gdanka ka mayar da neman matan banza ɗabi'arka ka kora matarka sashin Mother ka kawo WATA KARUWA ka ajiye a gdan Ahad da ka kashe ƴar mutane da wannan baƙin cikin ina ganin gara kabarta ta koma ga iyayenta zaifi sauƙi"
Jikinsa ne yayi sanyi tsoro ya kamashi wato duk abinda yakeyi ashe ansani kallonsa kawai akeyi lallai yana cikin matsala Mother ce ta zuba masa ranƙwashi tace “mugu dashi Allah dai saiya biwa yarinyar nan haƙƙinta kasan cewa bazata isheka ba meye yasa ka aureta Abdu yarinyar nan batason auren nan kayi ƙarfa² ka aureta maimakon ta samu kulawa da tattali na musamman a gurinka sai akasin haka to gakanan ga duniya nan ga Allah nan kaci gaba idan zakakai labari kaima dai yanzu ubane ga Mutallab nan yazo duniya bamusan adadin nawa ne zasu biyo bayansa ba"
Tana mgnr tana gyarawa yaron rufar da tayi masa da wani towel me laushi, tuɓus jikin Abdu ya mutu wata kunya da tausayin Aneey ya shige shi ya tambayi kansa ashe dama tasan yana neman mata amma bata taɓa nuna masa ba? To wai shima meye yasashi bin matane bayan duk abinda yake nema gurin mace matarsa tana dashi?"
A kasalce ya fice daga asibitin shima ƙa'idar asibitin ce ba'a zaman jinya hakan yasa kowa ya tattara ya koma gda sai ita kaɗai a asibitin, abu kamar wasa saiga Aneey tayi wata guda a asibitin satinta biyu ta farko amma bata iya mgn sai hawaye kawai Mother da kanta ke jinyarta abinda Mother ta lura dashi ko idonta biyu Indai Abdul-Ahad ya shigo to zata rintse idonta bazata buɗe ba har sai yabar asibitin tausayin kanta da Mutallab na damunta ƙasan zuciyarta na tambayarta meye ribarta a nuna Abdu tace uban ɗanta ne babban tashin hankalinta kullum idanunta gizon yanayin da taje ta tarar da mijinta da yayarta yakeyi mata da ta tuna sai zuciyarta ta kama zafi hawaye ya ƙwace mata wannan rana tayi muni a rayuwarta batason tunawa da ita.
Ranar data cika kwanaki talatin aka sallameta a asibiti suka koma gda wani abun tashin hankali daya damu ruhinta Mamansu taji haihuwarta amma bata iya zuwa tayi mata sannu ba Baba da yake fama da jikinsa shine ya hawo mota yazo har asibitin ya dubata saida yayi kwana shidda ya tafi, Hassy kuwa tun ranar da abin ya faru da daren ta sace jiki ta fice daga gdan wannan karon taci alwashin ko zata tafi baibai saita watsa auren na ƴar'uwarta.
Ita kuwa Aneey ƙoƙarin danne abinda ya faru takeyi tunda suka dawo gda amma abin ya faskara kullum abin ƙara cin zuciyarta yakeyi inda shikuma Abdu kunyarta yakeji idan ya zauna yanason fahimtar da ita abinda ya faru a daren sai kawai yaji zuciyarsa ta karye tunba idan yaga ta lumshe idonnan ta rungume Mutallab tana hawaye ba.
Juriya ya aro ya azawa ransa yau dai yayi niyyar ko Aneey bazata saurareshi ba saiya zayyane mata komai musamman ma da yaga tabarshi ta zubansa idanu babu uhm babu uhm-uhm saidai kallo gashi iya bala'insa ta haramta masa ɗaukar ɗanta saidai ya hangeshi da taga zai ɗauke shi zata ɗauke abinta ta shige ɗaki ta kulle wannan horo nata yayi masa tsauri a ganinsa Gara ta zazzageshi ta huce zaifi masa sauƙi. Ko kaɗan bayason yaren shiru gashi Aneey dashi take azabtar dashi.
Tun yamma yake fakonta har dare yayi Sa'a ranar data cika kwana sittin da haihuwa taci kwalliyarta ta goye ɗanta a baya ɗan da rabonsa da taɓashi tun kafin ta samu hayyaci yanason yaji ɗuminta dana gudan jininsa ya kasa yayi mata kawaicin har ya gaji.
Fitowa tayi daga ɗakinta ta nufi kitchen saboda yunwa da taji tanaji ta zuba abinci jallop ɗin Shinkafa ce da taji hanta da kifi sai ƙsmshi takeyi ta ɗauko lemo ta fito tana jijjiga Mutallab wanda suke kira da King little ta nufi ɗakinta batare data duba ba ta mayar da ƙofar ta danna mata key tabar key ɗin a jiki ta nufi gadon ta aje abincin saman wani ɗan ƙaramin table ta kwanto little King ta cillashi sama ta cafe tace “Baban kowa ka cika rigima ka daina kuka kaji bani na zaɓa maka ba ƙaddararmu ce a hak....."
Numfashinta ne ya ɗauke ta ɗauke wuta gabaɗaya saboda ɗumin hannunsa da taji a bakinta ta saki wani numfashi me ƙarfi daidai lkcn da yaja hannunta ta fuzge tare da ƙanƙame ɗanta ta buɗe baki zatayi mgn kawai sai hawaye ya zubo mata sharrr tayi saurin juyawa zatabar ɗakin ya maza ya zare keyy ɗin ya tsaya jikin ƙofar jikinta yana rawa tayi ƙasa tace “na roƙeka da girman Allah ka barni na fice maka daga ɗakin nan inma gdan kakeson nabar maka zanbar maka"
Buɗe ƙananun idanunsa yayi akanta yace “Duk abinda kika zaɓawa rayuwarmu kiyi Aneey amma kafin nan kiyimin Alfarma ɗaya ki saurari me zance miki na rantse da Ubangijin da yake nufina da numfashi ina azabtuwa da matakinnan da kika ɗauka a kaina Aneey wlh tallahi bansan ya akayi na kwanta da Hasina a wannan daren ba nidai kawai muna kwance dake naji kaina yana ciwo zuciyata ta ƙuntata sai na tashi na fito na shiga ɗakina nayi tagumi daga haka bacci ya ɗaukeni a zaune kawai sai nayi mafarkin mun tafi kilisa daji na nemeki na rasa na rinƙa nemanki lungu da saƙo banganki ba shine fa na zabura na tashi ina salati ina ta ƙwala miki kira sai naga kin turo ƙofa kin shigo kika zauna kusa dani na zamo ina kallonki kinamin murmushi kina shafa kaina daganan muka kwanta Allah shine shaidata ban bambance badake nake tare ba sai lkcn da naji ƙarar ki da kukan Mutallab daganan na dawo hayyacina Aneey inasonki wlh bansan meye yasa nake kasa faranta miki ba kiji tausayina addu'a nake buƙata bansan meye yake karakaina da rayuwata ba......"
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*WATA KARUWAA* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800
_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_
Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932
Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265
♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡
*OUM HAIRAN*
[12/24, 10:21 AM] Oum Hairan&Affan:
*39-40*
Wani huci tayi me ciwo ta sake juyawa zata fice ya riƙota ya haɗe ta da jikinsa yaja numfashi yana lalubar bakinta ya haɗe su wani hawaye ne azabar zafi ya zubo mata zuciyarta tayi ƙunci ta abun ya kasa goge mata wannan rayuwar tayi mata wahala bazata iyaba ya barta zaifi mata sauƙi.
Taso ta ƙwace yaƙi bata dama ɗagata ma yayi cak ya ɗorata a saman gadon ta tashi da sauri ta diro cikin wani kuka me gunjin ciwo tace “Wlh bana ƙaunar ganinka Abdul-Ahad banason kake shiga sabgata kaje kayi rayuwarka yanda ka zaɓawa kanka nima ka ƙyaleni nayi tawa ni kaɗai bazan iyaci gaba da haɗa rayuwata da taka......"
Saurin cacumota yayi ya haɗe bakinsu tana hawaye yana hawaye dukkansu zukatansu harbawa sukeyi da mugun ƙarfin da babu wanda yasan cewa akwai lkcn da hakan zata faru, Abdul banda ɗaci dake taso masa ta ƙasan zuciyarsa babu abinda yakeji gabaɗaya ruhinsa ya dagula misƙala baya ƙaunar ganin matar tasa cikin damuwa hankalinsa tashi yakeyi.
Jin ta tsagaita da kukanne yasashi janyewa cikin rawar murya ya durƙusa ya kama ƙafafunta idanunsa na tsiyayar da hawaye cikin rawar murya yace “Don.... Allah ki daina cewa baki ƙaunar ganina Aneey ki tambaya a gdannan kiji bana cikin jerin mutanen da suke mgn su maimata saboda ba ɗabi'ata bace ƙarya wlh Allah ɗaya bansan ya akayi na tsinci kaina kwance da Hasina ba maimakon ke...." Cikin ƙaraji tace “banson ji Abdul banson ji ka ficemin a ɗaki banson ji...." Ficewa yayi da sauri bayan ya ɗauki Mutallab ya saɓa a kafaɗarsa ya koma ɗakinsa ya zauna ya zubawa yaron idanu yana hawaye baƙin cikinsa na ƙaruwa nadamarsa na nunkuwa matarsa ɗaya tilo da yake ƙauna taƙi sauraronsa ɗansa na farko a duniya yazo a rana mafi muni a rayuwarsa me za'ayi da zina meye ribarta shikam bai ƙirga ribarta ba asararta ya ƙirga.
Kwantar da yaron yayi ya rinƙa zagaya ɗakin yana sharar hawaye ganin abin bazai kai masa ba gashi yau matuƙa yake buƙatar jinta a jikinsa.
Wannan ta bashi ƙwarin gwiwar ɗaukar Mutallab ya fita ya nufi part ɗin Mother ya shiga ya tsaya yana ƙarewa parlourn kallo can ya hangota tana saukowa daga sama ganinsa dauke da Mutallab yasata ƙarasawa suka haɗe a tsakiyar Parlourn ta miƙa hannu zata karɓi yaron ya zube a ƙasa ya riƙe gwiwarta cikin karyewar zuciya yace “Please Mother tana ganin girmanki ki bata hƙr da yawuna wlh bazan jurewa wannan matakin data ɗauka akaina ba ina azabtuwa zan iya mutuwa don Allah Mom....."
Yanda yake mgnr ne ya tashi hankalin Mother ta kamoshi Suka zauna ta dubeshi tace “Na daɗe da fahimtar akwai yar tsama tsakaninka da Matarka tun kafin abin yayi nisa na tambayeka kace babu komi still itama na tambayeta tacemin babu komi little to me zanyi muku?"
Sunkuyar da kansa yayi yace “Nayi tunanin zata manta da sauri amma naga taƙi mantawa Mom kada ki tambayeni menene wlh bazan iya faɗaba nidai kawai ki bata hƙr" jinjina kai tayi tace “Bansan girman laifin ba taya zan bada hƙr ka faɗa min meye sai nabada hƙr da hope" miƙewa yayi ya nufi ƙofa tayi saurin kiran sunansa ya tsaya.
Matsowa tayi tace “kaje ka ƙara bata hƙr nasan matarka me hankali ce kuma tanasonka zata fahimceka bawai bazan maka abinda kakeso bane not kawai ba komai nakeson sanya baki ba yess tana ganin girma na idan ya kasance komai ina shiga tanayi dole domin Ni to babu adalci idan mutum ya nuna zaiyi dankai to kada ka takura masa har kakai hƙrnsa ƙarshe ina fatan ka fahimta" jinjina kai yayi ya fita ya koma part ɗin nasa ya jima zaune a parlourn saida agogo ya kaɗa 11:30pm sannan ya samu ƙwarin gwiwar tashi ya shiga ɗakin tana zaune saman sallaya da littafin hisnul Muslim a hannunta har yanzu hawaye take sharewa ya matsa ya karɓi littafin ya sanya mata Mutallab ta rungume yaron taja wata ajiyar zuciya saita rushe da kuka bakinta na rawa tace “Don kaga banida kowa banida me tausayamin banida wanda zaiyi fafutuka domin haƙƙina shiyasa kakeson kasheni Abdul, babu komai idan har hakan zaisa ka samu nutsuwa na roƙeka ka kasheni Abdul banida burin fita daga gdan mijina da sunan yaji kuma ina roƙon Allah ya dawwamar dani a ɗakin mijina duk rintsi duk wuya domin nasani ubangijinmu yanajin tausayinmu fiye da yanda mukejin tausayin kanmu Abdul duk da tasgaron da tarbiyyarmu ta samu Ni nasan daidai domin kuwa mahaifina yayi bakin ƙoƙarinsa ya bani ilimin Islama sannan secondary dai ta government nayita, kaje Abdul insha Allahu bazan ƙara cewa dakai ka gyaraba zan roƙi Allah ya kawarmin da zuciyata daga bijire maka......"
Zubanta idanu yayi cikin tsananin tausayinta yace “Aneesah ki yarda dani nima zan roƙi Allah ya hanani ikon cusgunawa rayuwarki wlh duk lkcn da nasanyaki damuwa nakan fiki shiga damuwa kinga kenan ashe nima ina buƙatar addu'a"
Ɗauke Mutallab yayi da yayi bacci a jikinta ya kwantar dashi a gadonsa ya matso ya ɗagota taso janyewa ya marairace murya yace “Please Wyf...." Hijjab nata ya zare mata daga ita sai wata figigiyar rigar bacci, take yaji wani shorck yana haɗa masa jiki yaja wani numfashi me ƙarfi tare da mannata a jikinsa yana sauke nishi me fusgar ruhi.
Ya sanya hannu ya ɗago fuskarta ya ɗora harshensa saman kuncinta da keta zubar hawaye ya lashe hawayen yace Please stop crying Wyf...." Yana mgnr yana haɗe bakinsu ta lumshe idanu tanajin yanda yake zaƙulo harshenta da nasa yana sakin ajiyar zuciya me ƙarfi yana sake shigar da ita jikinsa da wannan hikimar ya jata suka zube a gadon ya zare mata rigarta tare da kama nipples ɗinta da hannunsa ya fara murzawa yana lalubesu suka saki ajiyar zuciya me ƙarfi a tare ya janye bakinsa daga nata ya ɗora harshensa saman nipples ɗin ta yana lasa da wani salo me kashe jiki yanda yake shan boobs ɗinnata yana lumshe ido tare da shafa cinyoyinta ya tabbatar mata da ba ƙaramin kewarta yake ciki ba hakanan bataso ranta bayaso ta rinƙa sanyawa zuciyarta dangana hardai ta samu ta dangana ɗin ta sakar masa jiki yayi duk yanda yakeso aikuwa taci wahalarsa lkcn da yayi ƙoƙarin shigarta taci wuya kafin ya samu ya shiga.
Kasancewar surukar tata tayi rawar gani wajen hidimta mata musamman ɓangaren gyarawa ɗanta gonarsa wannan dare Abdul ya kwashi gara matuƙa kafin suka samu kansu ta zame a jikinsa yana sanya mata albarka ta shiga wanka zuciyarta na ƙunci tana kokowa da shaiɗan da A'uziyyah da komai sannan ta ɗanji relief ta dawo ta shafa mai yana kallonta tasa rigarta ta matsa gadon Mutallab ta gyara masa kwanciya sannan itama ta kwanta ya janyota jikinsa bacci ya ɗaukesu bayan sunyi addu'a shikam wankan da baiyi ba kenan saida asuba yayi sukayi sallah shine ya fara ɗauko ƙur'ani itama ta ɗauko sukayi karatu daidai yanda ya sawwaƙa sannan suka koma suka kwanta.
Batakai da bacci ba Mutallab ya tashi wannan tasata miƙewa ta ɗaukeshi ta buɗe wani gongonin zuma ta rinƙa lasa masa Abdul na kallonsu tana lasa masa tana bismillah har saida ta lasa masa sau bakwai sannan ta sanya masa nono ya kama yasha iya shansa ya saki ta tuɓeshi ta shiga bathroom ta wankeshi da ruwa me zafi ta dawo ta zauna ta shiryashi cikin kayan sanyi masu ɗumin gaske kafin ta gama shiryashi ma yayi bacci ta kwantar dashi kusa da babansa yasa hannu ya janyo sa jikinsa ya ɗora shi a ƙirjinsa da haka bacci ya ɗauke su Aneey bata koma ta kwanta ba ta fita da doransu break tanayi tana gyara gdan bayan ta gama ta shirya a dinning ta koma tayi wankanta ta shirya cikin shigarta ta alfarma tana juyawa taga Little King ya tashi yanata wutsil² ɗinsa ta ɗaukeshi ta rungume tanayi masa gaisuwa da waƙe cikin Yaren su Abdul ɗin da yau da gobe yasa ta fara fahimtar Nufancin shima ya buɗe idanunsa ya zubanta ido tayi masifar yi masa kyau kamar tauraruwa.
Hannu ya miƙa mata ta noƙe ya lumshe idanunsa tare da janye duvet ɗin ya miƙe ya iso garesu ya ɗora hannunsa a weast ɗin ta ya zagayeta yace “Morning My Life...." Kallonsa tayi da sauri ya kanne mata idanu kawai sai hawaye sharrr tayi saurin janyewa ta fice daga ɗakin ya tsaya sororo yana kallon hanyar da tabi cike da mutuwar jiki kafin ya daure ya nufi bathroom yayi wanka ya koma ɗakinsa ya shirya ya fita parlourn tana zaune rungume da ɗanta ya matsa ya rungumeta yaja numfashi yace “Idan ban samu tagomashi yafiya da tausayawa gareki ba tabbas rayuwata zata shiga kwale²n taɓewa da lalacewa My Aneey ke nakeso cikin rayuwata ki tausayawa mijinki ki soshi ki daina kallon kura-kuraina a matsayin ma'auni na yankemin hukunci wlh duk abinda ya wucce Insha Allahu bazai maimaitu ba, Aneey jiya ta wucce yau muna cikinta gobe kuma sai Allah tun jiya ake gyaran jibi idan jiyan ta samu tasgaro yi ƙoƙari ki saita yau ta ɗore to goben ma sai tabada mamaki kinsan me Aneey. Wlh cikin kwanakin nan ina cikin damuwa Kakarmu Mahaifiyar King ta takura saina kara aure dukkan iyayena basaso nima banaso nace musu bana buƙata sunce zasuyi duk me yiwuwa suka ba'a shiga rayuwarmu ba so don Allah ki tayamu da addu'a Allah kada ya jefo Zainab cikin rayuwarmu bare ta lalace wlh nasan Zainab itace mace ta farko data fara lalatani ta ɗanɗanamin zumarku na kasa control ɗin kaina Aneey Zainab itace macen da ta fara sanina a duniya Itakam bani ta fara sani ba, kuma ƴar ƙanwar King ce banason nake ɓoye miki komai a lkcn abubuwa marasa daɗi sun faru daƙyar komai ya wucce nazo na tsaneta kwatsam cikin watannin nan taje tayo ciki a wani gurin tace nine nayi mata na rantse da karshen rantsuwa Wlh billahil'azeem ba cikina bane rabona da wani abu ya haɗani da zainab.
Anfi shekara goma saidai kuma ita Granny taƙi yarda taci laya wai tunda na lalatata saina aureta........
*Ki tausaya karki fitar mana dashi in kin siya ,Inkin san siya zakiyi don kiyi sharing don Allah karki siya mun hutashsheki,Haƙƙin mallakar marubutanne su kaɗai,Ki tausaya masu plz ,Inkinga wani pages na yawo to na sata ne ki runtse idonki karki karanta ki biyo ki siya ,Mungode*
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*WATA KARUWAA* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800
_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_
Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932
Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265
♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡
Wata miƙewa da Aneey tayi saida ta kusan faɗuwa ya tarota yayi maza ya rike Mutallab yace “kina meye hakane Aneey bafa aurenta zanyi ba kawai ina faɗamiki ne" janyewa tayi ta koma ta zauna dafe da ƙirji wannan karon ta yarda kukanma Rahmane tayi tayi ta janyoshi yaƙi zuwa sai kawai ta miƙe ta shige ɗakinta ta zauna .
Bin ta yayi suka zauna rarrashinta yakeyi da duk kalmar da yasan zatasa hankalinta ya kwanta amma ina saima karyewa da zuciyarta tayi ta ɗago tace “Anya akwai alkhairi cikin zamana dakai?...." Katse mata mgnr yayi da cewa “Ya isaaaa Aneey kada kisa kokwanto cikin zamana dake tabbas alkhairin ne yasa abubuwa suketa faruwa baibai" janyewa tayi tace “Abdul tunda fah mukayi aure har yanzu bazamu ɗorar da wani daɗi game da aurenka ba Abdul-Ahad aure fah Kishiya fah zakayimin cikin shekara ɗaya kuma ƴar'uwarka...."
Miƙewa yayi ya nufi ƙofa saboda bazai iya jure kalaman nata ba ta kira sunansa ya tsaya tace “Idan har ƙaddarar aurenka ta rantse kayi Abdul nidai burina ka tsayar da adalci don Allah....." Ficewa yayi da sauri ya zauna a parlourn yana mayar da numfashi, tun daga wannan lkc komai ya koma musu daidai tana bakin ƙoƙarin faranta masa tare da tsayawa wajen yi masa addu'a tana roƙon Allah ya kawo musu mafita da jin daɗi cikin rayuwarsu a hankali komai ya rinƙa goge mata ta saki jikinta suna kula da junansu yanda ya kamata har suka cinye shekara guda babu wata fitina data sake shigowa rayuwarsu sai wata rana da basa mantawa lkcn Aneey tayiwa Mutallab yayen dole saboda laulayin data fara jikin Baba ya rikice wannan tasa Abdul ya shirya musu zuwa Kano suka dauko hanya cikin marmarin juna dason farantawa junansu.
Ba ƙaramar murna Baba yayi da ganinsu ba yayita sanya musu albarka Mama kuwa Abdul-Ahad kawai tayima sannu daƙyar ta amsa gaisuwar Aneey jikin Aneey yayi sanyi itace ma take tambayarta Hasina ta taɓe baki ta kawar dakai tun daga wannan suka ajiyewa Baba kayan da sukazo dashi da dare Abdul ya ɗauke ta suka koma gdansu na nan Kano anan suka sauka sukayita harkokinsu kullum tana zuwa ta gano Baba ta dawo ana jibi zasu tafi ne jikin ya rikice aka bashi gado a asibiti ita da Mama suke jinyarsa kafin daga ƙauyensu wani yazo ganin jikin ya rikice ne yasa Abdul barinta anan ya koma garinsu kullum suna waya kuma yana turo mata kuɗaɗe ranar wata juma'a da safe suka tashi jikin na Baba da sauƙi sunata murna duk da ba mgn sukeyi da Mama ba.
Kwatsam da yamma baba Haladu ya fito yana kiran likitan yazo jikin ya rikice suka shiga ɗakin a guje suna shiga Baba ya riƙo hannunta yana sauke ajiyar zuciya yace “Idan kun koma gda ki shiga ɗakina ki daga shimfiɗa ta akwai wata jakar fata ki duba cikinta zakiga wata takarda ki duba zata warware miki komai don Allah idan kin karanta wannan takardar kada kiyi jayayya da hukuncin ubangiji ki nemawa kanki mafita Anisa nasani ganin idanuna ne yasa duniya tayi miki shiru idan babuni zakiji abubuwa mabanbanta so kiyi hƙr kuma ki dage kiyi abinda nace miki zaki samu salama......."
Yana gama bayanin numfashinsa ya sarƙe ya kama kakari isowar likitan tayi daidai da fara karanto kalmar shahada take jikinsa ya saki idanunsa ya kafe numfashinsa ya tsaya cak jini ya daina zagawa a jikinsa.
Da sauri Aneey ta zube a gurin ta ɗora hannu aka ta rushe da kuka tace “Shikenan Allah shikenan ya tafi ya barni Allah na gde maka da kake jarabtar rayuwata.....
Daidai lkcn saƙo ya shigo wayarta batada hayyacin dubawa nan aka gama cike²n da za'ayi suka dauki gawar Baba Suka nufi gda domin suturtashi wannan mutuwa ta girgiza kowa a unguwar dattijon arziƙi me hƙr komai na rayuwa bai dameshi ba.
Aneey tayi kukan rashin mahaifi ta rungume Mutallab taci gaba da kukanta tare da ɗaukar wayar ta Kira number Abdul Kira kusan goma bai ɗagaba ƙarshe ma kiran ya rinƙa dawowa dole ta hƙr bayan an fita da gawar Baba mutane sun ragu ta shiga ta bankaɗa shimfiɗar tasa taga jakar ta ɗauka daidai lkcn da Hasina ta shigo suka haɗa idanu Aneey ta girgiza kai tana mamakin halin ƴar'uwartata mahaifinta ya mutu amma ta shigo gda da tangaɗi tabbas Allah yana sonta da rahama daya tsareta daga faɗa wa wannan rayuwar.
Ɗakinsu ta nufa tana shirin zama saboda kukan da taci har jiri ya fara ɗibanta taji wayar Tata ta ɗauki ruri ta ɗauka ganin sunan mijin nata yasata aje numfashi ta kara a kunnenta yace “Ina jirgi lkcn da kike kirana ina ƙofar gdan yanzu nake samun lbr ashe kuma baba ya rasu" hawaye ta ɗauke daidai lkcn da Mama ta bankaɗo ɗakin tace “To bankaɗau kwashe² sai azo a fice mana a gda tunda Mal ɗin daya haɗa ya tafi asara baƙar haihuwa...."
Miƙewa tayi a mamakance tace “In fita kuma Mama ina zani...." Mari Hasina ta ɗauketa dashi ta dafe gurin da sauri daidai lkcn da Abdul ke shigowa Hasina ta nunata da yatsa tace “Darajar wannan tsohon daya tunkuyi burji kikaci da tuni na daɗe da tarwatsaki shashasha da bata gane abinda ke faruwa waike makira to yau zaki tattare naki ya naki ki ƙara gaba mijinki kuma ki jira shigowata gdanki nan bada jimawa ba abin takaici na jima ina janki jikina mutane har cewa sukeyi muna kama ashe tsintacciya ce ke asara ashe gara ma Ni aure akayi aka haifeni ke kuwa da ganinki ƴar zina....."
Mgnr ce ta maƙale saboda marin da Abdul ya zuba mata ta faɗa jikin mama ya nunata da yatsa sai kuma ya fasa mgnr yaja hannun Aneey tana kuka ya saɓi ɗansa suka fice ya cillata a mota yaja da ƙarfi sukabar gurin yana huci kamar shi aka ciwa mutunci kukan matar tasa yana dukan zuciyarsa, bai katseta ba har sukaje gdan ya kashe motar ya fita ya buɗe mata ta fito suka shiga ciki ta zube a bakin ƙofar tace “Baba ya mutu kafin mutuwarsa yabarmin wasiyyar na dauko jakar fata a karkashin katifarsa kuma na ɗauko amma meye kalaman yaya Hasina suke nufi Abdu?"
Sunkuyawa yayi a gabanta yasa hannu ya karɓi jakar ya buɗe wasu takardu suka faɗo guda uku sai wata leda a ƙulle bai damu da ledar ba ya buɗe takardar farko an rubuta.
_NAFISA ANWAR SHINE SUNANA NI ASALIN ƳAR LIBYA CE AMMA BAZAN IYA TUNA SUNAN GARINMU BA MIJINA SOJANE DAN ASALIN NIGER STATE YA AURENI LKCN DA SUKAJE YAƘI ƘASAR MU YA TAHO DANI ƘASARSU INADA CIKI WANI HARGITSIN ƳAN TA'ADDA YAYI SANADIN MUTUWAR MIJINA AKWAI HOTONA DA HOTON MIJINA A CIKIN WANNAN JAKA SANNAN WANNAN YARINYA HAFSAT SHINE CIKAKKEN SUNANTA NIDA MAHAIFINTA MUNA KIRANTA ANEESAH SABODA SUNAN MAHAIFIYAR MIJINA NE DA ITA BANSAN GARINSU MIJINA BA NA HAU MOTA DOMIN NEMAN GARINSU MUKAYI HATSARI WANDA INADA YAƘININ BAZAN TASHI BA SHIYASA NA BAR AMANAR WANNAN YARINYA GURIN ME LEMON BAKIN ASIBITIN DA NA KWANTA JINYA._
saurin kallon Aneey Abdul yayi ya miƙe Itama ta miƙe jikinta na tsumar tashin hankali suka buɗe daya takardar saiga hotunan biyu sun faɗo daya na aure ɗaya kuma wata mata ce me tsananin kama da Aneey a jikin hoton ita da wani kyakkyawan matashin saurayi ya ɗora hannunsa akan cikin matar sunata murmushi.
Karɓar hoton Aneey tayi tana wani kuka me ciwo ta rungumesu Abdul ya dauki wannan ledar ya buɗe wani zoben gold ne me masifar kyau da mugun sauri Abdul ya mike yana ƙarewa zoben kallo yace “Aneesah nasan zoben nan wlh nasashin a family ɗin su Mother wannan zoben shine yake nuna cewa kanada jiɓi da sarautar gidansu Mother, ɗagowa tayi ta zuba masa idanu tace “Me tace a takardar?" Ɗauka yayi jikinsa na rawa yace “Da wannan zoben zakiyi saurin gano ahlinki yake ƴata idan Allah yasa kinyi tsahon rayuwa ki nemi dangin mahaifinki nasan sunaji a ransu Hamza ya ɓata ne ki tabbatar musu da ya mutu ne....." Jefar d takardar Abdu yayi ya dauki hotunan da bai kalla ba ya ya dubi namijin sai taga ya rungumeta ya rushe da kuka yace “Wlh shine Uncle Hamza ne Aneey ƙanin Mother ne uwarsu ɗaya ubansu ɗaya"........
*Ki tausaya karki fitar mana dashi in kin siya ,Inkin san siya zakiyi don kiyi sharing don Allah karki siya mun hutashsheki,Haƙƙin mallakar marubutanne su kaɗai,Ki tausaya masu plz ,Inkinga wani pages na yawo to na sata ne ki runtse idonki karki karanta ki biyo ki siya ,Mungode*
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*WATA KARUWAA* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800
_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_
Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932
Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
[12/27, 8:44 PM] Oum Hairan&Affan:
*41-42*
Wata ajiyar zuciya taja me ƙarfi daga nan kuma numfashinta ya ɗauke gabaɗaya bata dawo hayyaci ba sai washegari ta fara buɗe idanunta abubuwa na dawo mata ta sauke idanunta akan wani dattijo da ya zuba mata idanu yana sharar hawaye tare da yunƙurawa zata miƙe Abdu ya riƙeta ta lumshe idanunta hawaye ya zubo mata tace “Da gaske ne Abdu Baba da Mama ba sune suka haifeni ba dama da gaske yaya Hasina ba ƴar'uwata bace ta jini Abdu amma meye yasa suka riƙeni a matsayin ƴa meye yasa Baba bai taɓa nunamin wata alama da take nuna bashine ya haifeni ba meye yasa yasoni ya nunan kulawa fiye da ƴarsa ta cikinsa meye yasa bai yarda na sani ba sai yanzun?"
Ji tayi an kama hannunta ta buɗe manyan idanunta ta saukesu kan wata dattijuwa dake tsaye gabanta matar ne cikar kamala da nutsuwa tayi mgn cikin yarensu na Nufe tace “Mun daɗe muna tsumayi tare da addu'ar dawowar mahaifinki cikin ahlinsa ashe shi tuni ya tsaye a madakata kece zaki dawo mana Tabbas Hafsat ɗana Hamza yayimin alƙawarin Indai ya haihu sunana zai sawa ƴarsa ya cikamin alƙawari ina alfahari dashi sannan inayi masu addu'ar samun rahamar Allah shi da Mahaifiyarki Hafsat na godewa Allah daya zamana kece kika zo a jikata kuma matar jikana ki kwantar da hankalinki zaki samu kulawa a wannan dangin kiyi hƙr da abinda Allah ya tsara miki har ƙarshen rayuwarki"
Jinjina kai tayi zuciyarta na karyewa tare da wani kuka me ciwo tace “Bantaɓa zata ba ban taɓa tsammata ba haka Allah yake tsara komansa cikin rayuwar ɗan Adam ina gdy daya kasance ban samu cewa Ni ɗin ina cikin mutane marasa nasaba ba sannan ina gde masa daya kasance ya jefoni cikin dangin da suka kasance masu cikakkiyar daraja...."
Saita kuma fashewa da kuka Abdu ya kamo hannunta yace “Amma yanzu babu inda keyi miki ciwo ko?" Ɗaga kanta tayi ya shafa gefen fuskarta yace “to muje gda ki huta baby na ma ya huta" gabadayansu suka ɗunguma suka tafi gdansu saida suka rakata har sashinta sannan suka koma tare da Abdu suka gyara sashin suka zauna zuciyarta duka babu daɗi kewar Baba na damunta lkc zuwa lkc tana zubar da hawayen rashinsa da haka komai ya fara huccewa tana rainon cikinta.
Cikinta yana da watanni bakwai wani sabon rikici ya bullo na auren da Abdul ya tattago sarai hankalin Aneey ya tashi da auren nasa duk da cewar batasan wace zai aura ba amma tayi bakin ƙoƙarin dannewa duba da cewa iyayensa duk sunƙi karɓar mgnr auren nasa shi kuma ya dage wannan tasa ta sanyawa zuciyarta dangana.
Sosai Mom take yaƙi da wannan aure amma Abdul ya dage Aneey da kanta taje ta samu Mom ta Bata hƙr tare da nuna mata babu komi Indai don itane abarshi yayi aurensa badon Mom naso ba ta haƙura ta zuba masa ido yanata rawar ƙafa akan auren har biki ya rage sati biyu bai kawo matar da zai aura angani ba wanda a al'adarsu tun biki saura wata ɗaya ake kawo amarya ta gaisa da uwargidanta da kuma dangi
Shikam yayi mursisi yaƙi kawota Aneey ido ta zuba masa ita a yanzu ba shine a gabanta ba burinta kawai ta rabu da abinda ke cikinta lfy, abinda yake bata mamaki yanda yake kafkaf da duk wani abu da zaisa ta gane wani abu hatta katin bikin bai bari a gdanba saboda kada Aneey ta gani to itama dake ba abinne a gabanta ba ko mgn batayi masa ba harkokinta kawai takeyi.
Ana gobe ɗaurin auren ne da dare suna kwance aka kirashi a waya ya mike ya fita kamar ance ta tashi sai ta tashi zata zaga bayi abinka da me tsohon ciki kawai sai taga wata Jakar wasiƙa ajiye da takardu a ciki tasa hannu ta zaro ɗaya taga IV ne na biki tayi murmushi ta fara dubawa sunan mijin nata ta fara gani takai dubanta ka sunan macen _Hasina Ibrahim Garko_..... Ai bata gama karantawa ba ta sulale a gurin sumammiya tsabar tashin hankali hakan yayi daidai da shigowarsa yaganta cikin halin neman agajin gaggawa ta
Ya nufeta da sauri yana jijjigata baiga alamun zata miƙe ba Hakan yasashi ɗaukarta sai asibiti tashin hankali suna zuwa likitan yace sakamakon faɗuwar da tayi saidai ayi mata aiki a cire mata babyn inba hakaba za'a iya yin biyu babu juyawa yayi cikin tashin hankali ya sanar da Mom abinda ke faruwa itama ta shiga ɗimuwa ta kira Granny ta sanar da ita suka ɗunguma sukayi asibitin a ranar akayi mata aikin bata farfaɗo ba sai washegari karfe goma da rabi lkcn saura minti talatin a ɗaura auren Abdul-Ahad da Hasina koda ta farfaɗo da abinda ya buɗe baki kenan Mom dake da ita ta zubanta ido cikin faɗuwar gaba tace “Hasina kuma Aneey wacce Hasinan?" Kama hannun Mom tayi tace “Na shiga uku Mom Ni nasan watan barina gdan mijina ya kama wlh Hasina bata ƙaunata da Abdu tayi alƙawarin ko zata rasa komanta saita rabani dashi Mom kiyimin wani abu kada ta rabani dashi wlh inasonsa....."
Rufe mata baki tayi tace “Ƙuddun ubancan dama shine yasa yaƙi nunata a dangi aikuwa zai gane ya yaudareni ya munafurceni itama zata gane kurenta haba wannan wanne irin munafurci ne da cin amana....
Kuka ta kuma rushewa dashi tace“Wlh Mom ba ita taci amana taba nice naci amanarta...." Ɗaga mata hannu tayi tace “nasan komai bakida laifin komai ƙaddara ce ta rubuto hakan kima daina damun kanki ki kwantar da hankalinki ki kula da ƴaƴanki" miƙa mata yarinyar tayi tace “Ki bawa yarinyarki nono tasha ki manta da komai"
Yanda Mom ta rinƙa kwantar mata da zuciya yasata samun nutsuwa"
Ta zubawa babynta idanu kyawun yarinyar yana fusgarta tana sauke ajiyar zuciya tanajin wani farin ciki me gauraye da baƙin ciki farin cikinta na samun lfyrta da kuma ganin ƴarta a hannunta baƙin cikinta kuma tunanin yanzu mijinta ya zama nasu su biyu ita da Hasina? Hasinan da take kallo matsayin shaƙiƙiyar ƴar uwarta ta jini yanzu itace kishiyarta?"
Ta jinjina girman al'amarin amma ta barwa Allah ikonsa tasan zai shiga lamarinta ya dafa mata.
Kwanansu uku a asibitin sannan aka sallamesu wani abin mamaki tun ranar ɗaurin auren da safe har zuwa ranar da aka sallamesun baije asibitin ba wannan abu ya girgiza duniyar Aneey matuƙa musamman data samu labarin amarya ta tare ta girgiza gabanta ya rinƙa faɗuwa da ƙarfin addu'a ta samu zuciyarta tayi sanyi, suna komawa babu kunya ya fito daga sashin amaryarsa ya shiga sashinta tana kwance da babynta a gefenta ta lumshe idanunta taji ɗumin hannu a goshinta ta buɗe idanunta akansa ya lumshe nasa tare dayi mata murmushi yace “kiyi hƙr ban dawo ba wlh ƴar'uwarki ce tunda aka kawota batada lfy so kuma kinsan bata saba da mutane ba Gara ke kinga a cikin danginki kike....."
Murmushi Aneey tayi ta yunƙura ta miƙe zaune ta zubansa idanu sai taga duk ya rame tayi ajiyar zuciya tace “Babu komi" yanda tayi mgnr yasashi saurin kallonta tayi ƙasa da kanta ya sunkuya yasa hannu ya ɗago kanta yace “ya Salam meye kuma na kukan?" Janyewa tayi ta kwanta tana jan zuciya yace “kinga don Allah kada kisa wannan abin a ranki kinga kinada heart problem wlh Aneey inasonki a duniyata bazan taɓa son wata mace kamar yanda nake sonki ba nifa tsoron halin da zaki shigane ya hanani sanar dake Hasina zan aura amma yanzu ai komai ya wucce kuma ina sanya ran insha Allahu lfy lau zaku zauna domin naja kunnenta akan banason fitina idan tanason kwanciyar hankali na to ta zauna dake da ƴaƴanmu lfy idan kuma bataso to tayi duk abinda taga dama kuma kema nasan bazan samu matsala dake ba"
*Ki tausaya karki fitar mana dashi in kin siya ,Inkin san siya zakiyi don kiyi sharing don Allah karki siya mun hutashsheki,Haƙƙin mallakar marubutanne su kaɗai,Ki tausaya masu plz ,Inkinga wani pages na yawo to na sata ne ki runtse idonki karki karanta ki biyo ki siya ,Mungode*
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*WATA KARUWAA* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800
_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_
Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932
Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265
♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡
*OUM HAIRAN*
[12/28, 6:04 PM] Oum Hairan&Affan:
*43-44*
Girgiza kai tayi tare da sakin murmushi me ciwo ta koma ta kwanta zaiyi mgn tace “kaje don Allah kaje amaryarka na nemanka" banson shiga rayuwarta wannan tasa ya fice daga ɗakin bayan ya ɗauki Nafeesah ya zauna a falon yanajin wani nishaɗi yau shine da yara biyu tabbas Allah ya cika abin gdy, yananan zaune Hassy ta fito ta ɗauki wankanta na kyau abinka da dama gwanar kwalliya tana ganinsa da yarinyar taji wani mashin baƙin ciki ya caki ƙirjinta taji zuciyarta na raya mata ta juya haka dai ta ƙarasa ta zauna a gefensa tana shafa kuncinta tace “Bby shine ka gudo ka barni wannan jaririyar fah?" Zuba mata ido yayi yana raya abubuwa da yawa a ransa can tace “kayimin shiru baka bani amsa ba" kawar dakai yayi da cewa “na zaci na faɗa miki matata ta haihu ana gobe ɗaurin aurenmu...."
Saurin zaro ido tayi da sigar mamaki tace “Wow! Abdul baka faɗamin ba ka manta kodai niɗin na manta muga babyn gata kuwa kyakkyawa" yanda ta rungume bbyn tanayi mata wasa yasashi jin nishaɗi ya saki ransa suka rinƙa ƴar hirarsu suna zaune Mother ta shigo ya miƙe da girmamawa kamar yanda suka saba itakuwa Hasina mursisi tayi taƙi tashi Mother ta dubeta ta watsar tare da duban Abdul tace “ka kawomin Nafeesah ɗakin uwarta ba kowanne hannu nakeson yake taɓa ta ba"
Ba ƙaramin Girgiza Hassy tayi da jin kalamin uwar mijin nata ba amma batada ta cewa haka ta miƙawa Abdul-Ahad babyn ya karɓeta yabi bayan Mom ya isheta tana aikin rarrashin Aneey data kifa kanta a cinyarta taketa kukanta me ciwo sosai Abdul ya shiga damuwa ya juya ya fice da sauri gabansa saici gaba yakeyi da faɗuwa baibi takan Hassy ba ya fice a gdan Hasina tabisa da kallo tare da taɓe baki tace “yaro man kaza dagakai har matar taka da uwarka saina hanaku rawar gaban hantsi muje zuwa dai tunda kunce zakuja dani nima zan ja daku"
Tana gama faɗin haka ta shige ɗakinta ta ɗauki waya ta kira number Mama ta zayyane mata komai Mama tayi dariya tace “saura ƙiris ki ƙara hƙr nan da kwana biyu komai zai kammala yanzu dai ki turo kuɗi in akwai Mal na kan tsauni kuɗi yake nema kafin yayi aikin nan don yace shaiɗanun da zaisa suyi aikin masu taurin kaine dole sai sunsha jini zasuyisa" babu musu Hasina tace “Ok zan turo yanzu" tana kashe wayar tayima Mama transfer na msnyan kuɗaɗe sannan ta faɗa wanka bayan ta fito tayi shirin kwanciyarta ta haye gado.
Tun bakwai ya shigo gdan ya tafi gurin Aneey yanata janta da hira duk a burinsa na ganin ta saki jiki dashi duk da zuciyarta tana raya mata abubuwa da yawa akansa h
Motsinsa batason gani a sashinta hakan baisa taƙi sauraronsa ba har dariya take tayashi, idanunta takai ga agogo taga 11:30pm ta dubesa da sauri tace “Prince dare yayi fah matarka tanacan tana jiranka" kanne mata idanu yayi yace “ke kuma budurwa tace?" Kawar dakai tayi tace kaje ka kwanta Allah bamu alkhairi"
Murmushi yayi yace “kinason ki rinƙa korata ko Wyf meye laifina ne akan abinda ban isa canzawa ba kiyi hƙr dani ki manta da komai ina yawan maimaita miki inasonki bazan taɓa daina sonki ba idan na cika gdannan da mata to kece gwanata kece rayuwata kece zuciyata....."
Rufe masa baki tayi tana murmushi tace “nasani nima inasonka mijina kaje gurin matarka
Banason shiga haƙƙinta idan muka fara yanzu gaba nima zakuyimin kuma zanji babu daɗi kabarni kaje Please Abdul saida safe" ya zaiyi dole ya miƙe yayi kissing nata ya fice ta share hawaye ta kwanta zuciyarta na kai kawo a ƙirjinta tana kishin mijinta tanajin dama komai ya zame mata ba komai ba tashi ta kumayi zaune ta ɗaga hannunta tayi addu'a me tsayi ta sake kwanciya.
Cikin kwana biyun kulawar da Abdul yake bata ko haihuwarta ta farko bata samu hakan ba har akayi suna riritata yakeyi.
Itakam Hassy zuciyarta har neman tarwatsewa takeyi saboda yanda zaman gdan ya zame mata babu daɗi gadai Abdul ta samu ta aura amma ta kasa samun farin ciki dashi bashi da lkcnta ko kaɗan Indai taganshi yana walwala yana dariya to shi da Aneey ne gashi ƙarin tashin hankalinta tunda aka kawota gdan yaƙi haɗa jiki da ita ko taɓashi tayi saiya janye idan ta matsa masa ya rufeta da faɗa wannan tasa dole ta tattarashi ta watsar dashi taci gaba da aikinta ta ƙarƙashin ƙasa.
Bayan suna mutane kowa ya koma gdansa gdan ya rage sai su isu Aneey lfy bata isheta ba bata iya yima yaran komai ita kuma Hassy ko falon bata fitowa ya zamana saidai komai Jimba tayi a gdan wai sunan da mace bayan mara lfyr a gdan, ransa ya ɓaci ya shiga har ɗakinta yayi mata mgn ta kuwa fusata ta kama farfaɗa masa maganganu aikuwa ransa ya ƙara fusata shi dama tun da can a rayuwarsa baya ɗaukar raini aikuwa baisan saida ya ɗauketa da mari ba kuma yace mata dolene tayi ko bataso ita kuma ta rantse akan ba bautar uban wani tazo ba.
Baiyi tunanin komai ba yace mata muddin zata zauna dashi to saita cire komai a ranta idan kuwa taƙi to tama haɗe kayanta ta koma inda ta fito, to jin furucin da yayi ne yasata dole take fitowa take ayyukan gdan shi kansa aikin bawai tanayi yana burgesa bane kawai dai tanayine saboda kiyaye aurenta.
Cikin lkcn ne kuma ta samu nasarar abinda take shiryawa komai ya fara jagulewa tsakanin Aneey da Abdul to abin baiyi ƙarfi ba sai ranar da tayi arba'in ya kama zai koma ɗakinta tun yamma yaji gabansa yana faɗuwa tsoro yana shigarsa har zuwa dare ya dawo ya shigo gdan ya ishe Hassy zaune a falon ita da Mutallab tanajin tsayuwar motarsa ta kamo Mutallab ta fara yi masa wasa yanzu salon data ɗauka kenan dake namiji soko ne shikuma wani daɗi yakeji wai tanason ƴaƴansa.
Zama yayi yayima Mutallab wasa ya dubeta yana murmushi yace “Duk kin rame meye yake damunki ne?" Sunkuyar da kanta tayi idanunta ya kawo hawayen kirsa tace “ni bansan meye yasa ka aureni ba kwana arba'in da ɗaura aurenmu amma ko yatsana baka riƙewa don ra'ayin kanka Abdul ya kakeso nayi ne in a baya inada yanda zanyi na samawa kaina sauƙi yanzun wacce hanya ke gareni dubi tun jiya kake rawar ƙafa matar sonka zatayi arba'in zaka samu abinda kakeso Ni kuma ko oho"
Miƙewa yayi da Mutallab a hannunsa yayi gaba batare da yabata amsa ba yana taka ƙofar sashin na Aneey yaji kamar an buga masa wata guduma a bayansa ya durƙushe da sauri jikinsa ya ɗauki rawa yace “Innanillahi Wa Innah Ilaihirraji'un....." Daƙyar yakai saboda bugawar da zuciyarsa takeyi da ƙarfi daidai lokacin da Aneey ta fito sanye da wani blue ɗin leshi ɗinkin doguwar riga tayi kyau sosai ta baza gashinta a kafaɗarta sai walwali yakeyi ta tsaya ta zuba masa ido yayi shima ita yake kallo ya miƙa mata hannu ta miƙa masa ya rike ya miƙe tare da janyota jikinsa ya mannata yanajan wata wahalalliyar ajiyar zuciya yace “Inajin kamar banida lfy Wyf" saurin ɗora hannunta tayi a ƙirjinsa tace “baka addu'a ne baka damuwa da karatun ƙur'ani shiyasa shaiɗanu suke saurin hudaka Prince banso na Barka ka shigo sashin nan ba naso kayi zamanka nazo na sameka"
Ɗago fuskarta yayi yace “For what?" Lumshe idonta tayi tace “ka manta zaka fahimta daga baya karka damu da yanzu kaji" bai sake tambayarta ba tajashi suka fita suka shiga ɗakinsa wani abun mamaki sai yaji kamar an cire masa yanayin da yakeji Aneey ta zage ta cire kunyar komai ta kula da mijinta hatta wanka ita tayi masa yanata haɗiyar yawu yayi matuƙar ƙoƙari tunda ta haihu bai sake kusantar mace ba shi ya rasa meye yasa kawai yanzu yake ƙyanƙyamin Hassina baya ƙaunar haɗa jiki da ita.
Mai ta shafeshi dashi ta fita har yanzu Hasina na falon ta haɗiyi takaici kamar ta tarwatse tayi mata murmushi tare dace mata “Sannu" ta wucce cikin kitchen din ta buɗe abincinsa data shirya masa kawai zuciyarta taji bata nutsu da abincin ba ta bude frigde ta ɗauki nono da farar shinkafa ta kaɗa masa ta zuba masa suger da madara ta jefa ƙanƙara ta ɗauka da lemo ta wucce Hassy ta nufi part ɗin nata ta ajiye masa sai binta yakeyi da kallo da wata muguwar mutuwar jiki yace “ni ki ƙyale abincin nan kiyimin maganin matsalata wlh sex kawai nake buƙata"
Girgiza masa kai tayi tace “kasan komai da ƙoshi yafi tafiya idan ka koshi zakafi ganewa wancan ƙoshin ma ina fatan ka gane" turo baki gaba yayi yace “ni ban gane ba...." Dariya tayi taja da baya ya mike ya janyota suka zube a gadon ya kalleta itama shi take kallo suka haɗa idanu suka sakarwa juna murmushi yace “nono zansha abani nasha" rintse idanunta tayi tana dariya ya zuge zip na rigarta ya ɓalle bra ɗin ya kama nononta da suke tsaye kamar ba shayarwa takeyi ba yaja ajiyar zuciya ya ɗora bakinsa akai itama ta sauke me ƙarfi ta tallafe kansa zatayi mgn ya rufe mata baki tare da kai hannu ya kashe musu glub daga nan babu abinda kakeji sai nishinsa da magiyar da takeyi masa Hassy data laɓe jikin ƙofar kamar tayi hauka saboda kishi tanajinsa yanata yiwa Aneey kukan daɗi sai yau ta raina kanta ta yarda iya masifarta bazata iya shiga tsakaninsu da ƙaramin asiri ba dole saidai tsafi ɗakinta ta shiga ta kira wayar ƙawarta Zee ta zayyane mata komai tace “Zee dubu ɗari da hamsin na bayar akan yau ɗin nan ayi komai a gama gayyar ta watse akace nayi turaren a kofar ɗakinta sannan na yayyafa ruwan rubutun ma a ɗakinta Indai yashiga to tarihinta ya goge sai yayi mata korar kare amma shegiyar kamar wadda ta gani duk ta rusamin komai tajashi ɗakinsa acan sukayi komai har laɓewa nayi don naji ya zata kaya amma banda damuwa babu abinda na jiyowa kaina Zee kiyi wani abu Allah ko nawa zan iya kashewa".........
*Ki tausaya karki fitar mana dashi in kin siya ,Inkin san siya zakiyi don kiyi sharing don Allah karki siya mun hutashsheki,Haƙƙin mallakar marubutanne su kaɗai,Ki tausaya masu plz ,Inkinga wani pages na yawo to na sata ne ki runtse idonki karki karanta ki biyo ki siya ,Mungode*
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*WATA KARUWAA* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800
_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_
Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932
Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265
♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡
*OUM HAIRAN*
[12/30, 8:54 PM] Oum Hairan&Affan: *FINALLY*
*45--46*
Murmushi Zee tayi tace “tashin hankali tabbas yau kina ruwa domin kuwa boka yace idan har abinda da aka shirya baiyi tasiri akansu ba to zai juyo kanki yanzu kawai kije ki shirya girbin abinda kika shika" ƙit ta kashe wayarta daidai lkcn da suka fito Hasina ta miƙe tayo kansu a guje tana yage ɗankwalinta suka dare da sauri taje ta daki tv ta tarwatsota ta fado kasa ta fuzgi wuƙa a dinning ɗin tayo kansu Aneey ta kwasa da gudu saboda taga ita take harowa shima ƙoƙarin janyewa yakeyi amma ina ƙaddara ta riga fata kawai Hasina saita sauke masa wuƙar nan a cikinsa ya saki wata ƙara daidai lkcn da Mom ta shigo sukayi kansa da gudu ita da Aneey Hasina ta sake cakawa Aneey wuƙar a gefen cikinta itama ta sokawa kanta a maƙogaronta take suka zube dukkansu a ƙasa cikin mawuyacin hali nandanan mom ta rinƙa kurma ihun neman taimako take gdan ya cika da mutane aka ɗebe su sai asibiti wani babban tashin hankalin dukkansu babu wanda baisha jini ba daƙyar aka samu Aneey ta farfaɗo Abdul kam shi baimasan meke faruwa ba don yafi kowa jigata tunda Aneey ta buɗe idanunta take kiran sunan mijinta babu wanda ya kulata sai likitan yace.
“Madam kiyi hƙr insha Allahu shima muna sanya ran zai warke" cikin kuka tace “nidai don Allah ku kaini naganshi don Allah" daƙyar King yasa baki aka samu ta hƙr badon ranta naso ba kwanansu uku Abdul ya farko inda Hasina take cikin wani yanayi me kama da hauka tana roƙon abarta ta kashe kowa itama ta kashe kanta saida aka sadata da asibitin mahaukata suka tabbatar da batada wata matsala aikuwa take aka makata a kotu da zargin ƙoƙarin kashe rayuka.
Suka koma gda Aneey taci gaba da jinyar Abdul cikin sati biyu ya warke yaci gaba da harkokinsa satinsu biyar da komawa gida aka ɗaura auren Abdul-Ahad da Zainab Zainab tayi sanyi saboda ganin daraja da matsayin Aneey gurin Abdu batada niyyar cutarwa sukaci gaba da rayuwarsu kamar ba kishiyoyin juna ba Zainab taja Aneey a jikinta itama ta sake da ita gidan yayi musu daɗi duk da cewa kishi halitta ce Aneey na matuƙar kishin Abdul amma ta iya salonta bata fito dashi yanda za'a gane kuma ta iya allon ta tana ɓoye damuwarta har a gurinsa bare gurin Zainab.
Da sanya hannu da sahalewar Aneey Abdul ya yafewa Hasina da take fama da ciwo aka sallameta daga gdan yarin da suka ɗaureta ta koma gida da sanyi jiki Aneey taso Abdul ya dawo da ita yace aa ya gama zama da ita dole ta ƙyaleshi itanma tayi ne kawai ba har zuciyarta bane Zainab ɗinta ta isheta a matsayin kishiya bata addu'ar ya ɗauko musu wacce zata damesu.
Shekarar Nafeesah biyu Suka haihu dukkan su biyun Aneey ta haifi Namiji Zainab ta haifi mace Aneey ce ta fara haihuwa kwana uku tsakani Zainab ta haihu hakan tasa suka hade sunan abin kunya saiga Hasina tazomawa Aneey suna tare da bata hƙr akan abubuwan da suka faru duniya tabi da ita ta nutsu hijjab har ƙasa harda casbaha tana lazumi Aneey taji daɗin ganinta a wannan yanayi tayi murna ta godewa Allah domin Allah ma ya sani takasa manta alkhairin Baba mahaifin Hasina a gurinta ya riƙeta yayi mata gata fiye da ƴar cikinsa ya tsare mutumcinta kullum burinsa yaga ta zama ta kwarai to ita meye zai hana bayan ƙasa ta rufe idanunsa tayi bakin ƙoƙarinta wajen ganin ƴarsa ɗaya tilo ta zama ta ƙwarai.
Abinda ya ƙara faranta ran Aneey da Hasina tace aure zatayi saura sati Uku murna sosai Aneey tayi tayi mata fatan alkhairi tare da kyauta me tsoka gami da alƙawarin zuwa mata biki, kwananta huɗu ta tafi Aneey ta sanar da Abdul batare da bawa abin muhimmanci ba yace “Allah ya sanya alkhairi" yanda yayi mgnr saida jikinta yayi sanyi da dare ta sameshi take tuntuɓarsa tanason zuwa bikin da farko yaso yaƙi saida yaga tayi shiru da alamun hukuncin nasa baiyi mata daɗi ba sannan yace “Zaki iya zuwa amma bazaki kwana ba zanzo Kano ɗin nima duk dare zaki dawo gdanki na can ki kwana" taji daɗi daya bata dama tayi masa godiya sannan tace “Amma da sister zamuje ko?" Murmushi yayi yace baki rabo da wasa kuma saina ɗebeku duka na turaku biki Ni kuma fah?" Ƙasa tayi da kanta tace “kayy Daddyn King naga kace ba kwana za'ayi ba" rufe mata baki yayi yace “shikenan yanzun da kuka haihu lkc ɗaya sai kusan yanda zakuyi dani"
Kallonsa tayi tayi murmushi tace “baban jarab sai kaci ai idan akwai nikam wannan karon ma arba'in biyu zanyi nagaji da kwanika kai babu wuya kayima mutum ciki" lakace mata hanci yayi yace to ya zanyi tunda inada lfy kinsan me?" Girgiza kai tayi ya matso jikinta yace “ki godewa Allah kin samu jarumin namiji wata tananan neman me ƙwaƙwularta kullum takeyi bata samu ba kekam kin samu idan aka hau samanki saidai ke ki gaji....."
Rufe masa baki tayi tace “naji azaƙwaiƙwai tashi ka tafi ɗakinka saida safe" noƙe kafaɗa yayi dole ta rabu dashi suka kwana yana lalubarta bacci dai a daren nan basuyi ba ƙarshe tashinta yayi waishi ta sama masa mafita dole sai haɗe masa nononta tayi yasa dick ɗinsa a tsakiya ta shafa masa zaitun ya rinƙa gogawa har saida yayi release sannan ta samu salama sukayi bacci da asuba kuwa bayan ya dawo masallaci sata yayi ta tsotseshi tas ya zubar mata a bakinta sukayi wanka suka kwanta bacci sunyi bacci sosai sai 11:30am Aneey ta fito Zainab ta gama komai suka kalli juna sukayi murmushi tace “Inata fama da mijinki na barki da aiki" murmushi tayi tace “nasani ai tunda najiki shiru" zama sukayi sukaci gaba da hirarsu sunata dariyarsu ya fito ya zauna a tsakiyarsu yaran suma sukazo suka rungume iyayen nasu sukayi dariya a tare Abdul-Ahad yace “Alhmdllh gdana aljanna ta My Aneey Kece kika zama jagorar dawwamar dani cikin farin ciki nima inason nasaki farin ciki Zainab kema kinyi ƙoƙari wajen ganin gdana yayi walwala soyayya ce ta kawo haka kowacce ta fadi meye takeso nayi mata Aneey inajinki murmushi tayi tace “nikam bana buƙatar komai daya wucce farin cikinka Indai zaka kalleni kayi farin ciki to ka gamamin komai" sake shigar da ita jikinsa yayi yace “bayan nan fah?"
Rufe idanunta tayi ya shafa kanta yayi dariya yace zakije China zakije Turkiya zakije Germany zakije Egypt kiga Pyramid kigano gawar fir'auna sannan zakije Saudiyya kiyi hajji kiyi Umrah kiyi ziyarar shugaban Halitta Annabi Muhammad (S.A.W) ki zayarci sahabu Rasulullah ki ziyarci ahlinsa to daganan saime?" Dariya tayi tace sai nayi addu'a Allah ya ƙaramin soyayyar mijina shima Allah ya ninka masa ƙaunar matarsa ƙanwarsa" zaro idanu yayi yace kasheni sonki kikeso yayi kenan" dariya tayi tace sai nabika mu tafi tare" Zainab ce ta tsoma baki tace “Allah ya ƙara dankon ƙauna masoyan asali kukam Kuna cikin mutane masu saar rayuwa samun so kuma asoka abune me matuƙar wahala kamar yanda Deputy Governor Alh Adnan Sooraj ya kasa samun soyayyar Hauwah yarinyar da yake ganin samun soyayyarta zaifi masa komai sauƙi ashe kallon kitse yakewa rogo Hauwa ƴar cikinsa a haihuwa ta zame masa jarabtar da take neman tafiya da rayuwarsa" zaro ido sukayi gabaɗayansu Abdul yace “wannan wacce mara sa'ar ce?"
Jinjina kai tayi ta dubi Aneey tace nasan bazaki rasa sanin lbrn shahararriyar marubuciyar nan ba Mai GIDAN UNCLE DUBAI da JUHUD ZARRAH da RUWAN JIRA ba to a gurinta zaki samu wannan Gawurtaccen lbr me suna THE DEPUTY GOVERNOR'S BRIDE kuma kinsan wani abun burgewa 70% na labarin gaskiya ne, Sister koni me bushasshiyar zuciya saida na zubarwa da wannan labari hawaye bare ke me arhar hawaye tabbas so makaho ne sis baisan gwani ba Dattijo me kimanin shekara hamsin da biyar ya sanya yarinya me shekara ashirin a gaba yanayi mata kukan ta zauna dashi ta rayu dashi wannan lamari akwai tausayi sis muyi kuɗi kuɗi mu sayi special 1k ta rinƙa turo mana ta private nikam tun yau zan tura nawa"
Waya Aneey ta zaro tace “Allah sarki ADN Sooraj ya bani tausayi Ni har nama tura mata nawa kinsan dake mutuniyata ce Oum Hairan akwai tellant wlh bana bari book ɗinta ya wucceni nayi mamaki da kika rigani samun labarin THE DEPUTY GOVERNOR'S BRIDE (Amaryar mataimakin gwamna) yazo da zafi da tiriri da cakar da brain" rungumesu Abdul yayi yace nikam na Allah ya isa zan karanta" sukayi dariya dukkansu tare da sauke masa kiss a goshinsa.
Tammat bi Hamdullah
Wannan shine ƙarshen wannan lbr idan baku manta ba tun a tallansa na sanar daku bazaiyi tsayi ba amma ma'anarsa zata fita alhmdllh nasan kuma kunsan ya fita.
Ina gdy gareku masoya son so fisabilillah,
Jinjina da fatan alkhairi gareka mijina Abdul Isah Haruna(A.A FANSA) yeah yau na yarda na kuma gasƙata kalmarka true love never end Ina fatan ɗorewar farin ciki da yalwatar arziƙinka me albarka, fatan nasara Me farkon me ƙarshen👍🏼
Don neman ƙarin bayani ko sharhi zaku tuntuɓeni ta whattsAp a wannan number 09013718241
Ta ta kowa Banda munafuki banda ɓarawo banda zulwaji hayniy
*OUM HAIRAN AND AFFAN*
No comments