Tsintar Aya Complete Hausa Novel
*TSINTAR AYA*
*BILLY GALADANCHI*
*Bansaniba ko a wannan lokacin alk'alamin dana d'aga ze samu daidaito a tsakiyar zuciyar makaranta litattafaina tsofaffi da wanda zasu fara a yanzu! Abu d'aya na sani shine tabbas wannan salon daban yake,
wannan salone me tsawon tafiya kana kuma salone da ban tab'a zuwar muku dashi ba. Ban shirya siyar muku dashiba, haka kuma bazan sayar d'inba, littafin kyautane babu tantama. Maganar dazan fad'a kai tsaye anan itace Akwai kalmomin dake jingine da nauyi acikin su, musamman awurin yaranmu, salone daze amfani kowa anawa ganin, amma ina roqon alfarma awurin yara su jingine wannan amfanin zuwa lokacin da karanta littafin ze amfane su.**Babu batsa aciki, sedai kamar yanda na fad'a kalmomi da abubuwa masu nauyin d'auka, banida hanyar sakaya kalaman masu jingine da nauyi abayansu, sedai inshaa Allahu zanyiwa kalaman kwaskwarima daidai da sakaye zuwaga zallar batsar.*
*Ban saniba ko zakuyi farin ciki da hakan, amma saukar kowane shafin zezone bayan na ajiye wanda ya gabacesa da kwana biyu, ina fatan hakan ze dawwamar da farin ciki a zukatanku masoyana.*
*A nawa b'angaren ra'ayi kuwa strictly matan aure zallah.*
*Tukuici zuwa gareki k'awata Ayusher muh'd, Alkhairin Allah ya kaimiki a duk inda kike, Allah ya d'auka kaki ya raya miki zuri'arki,yakuma albarkace su fiyeda iyawarki. Son so fisabilillah.*
*SHAFI NA D'AYA*
Duk yawan mutanen dake bayansa suna k'ok'arin ganin sun take gabansa da bayansa hakan yaci tura, sabida yanayin sauri da Hamood keyi, saurin kuwa tamkar ze tashi sama haka yakeji, sabida lokaci zuwa lokaci yakan wurga kallonsa zuwaga agogon hannun sa yana me k'ara sarrafa k'afafunsa zuwa ga d'an sassarfa, tafiya dabata wuce ta mintuna uku ba ya sauya akalar k'afan nashi daga sassarfa zuwa d'an gudu lokaci d'aya yana tattare hannayen rigar sa zuwa sama. Mabiyan nasa ma gudun suka soma tamkar wasu zararraru haka suka dawo acikin fadar kowa se kallon su yake ido k'asa sabida sunsan halin Hamood yanzun nan zece kana kallon sa kai munafiki ne. A sukwane suka k'arasa cikin fadar, a tsaitsaye ya taradda d'aukacin dattawan fadar da kuma masu babban muk'ami acikin fadar kamar su waziri,sarkin yak'i, Magatakarda da sauransu.Dukkansu sunyi layi gefe da gefe sunbar fili a tsakiyar su inda dagacen zaka hango me martaba a zaune saman wata kujerar mulki ta alfarma wacce aka k'era da zallan ruwan zinariya rubuce a saman ta an rubuta Daulatul Dinar! Be wani b'ata lokaci ba wurin k'arasawa kusa da me martaba lokaci d'aya ya sunkuya yana nuna alamar gaisuwa amma bakinsa be motsa ba babu kuma alamun ze motsa d'in! Kallon k'ur me martaba ke masa na wani lokaci yayinda wasu lafiyayyaun mintuna goma suka wuce amma har lokacin Hammood be gayar da Mahaifin nasa ba! gyaran murya murya Me martaba yayi inda sabo ya saba da halin Hamood d'in, wasu 'yan dak'ik'un seconds suka shud'e kafin yace.
"Hammood Menene dalilinka na kawo 'yan mata acikin fada? kana sani kuwa cewa hakan babban laifine da wannan masarautar bazata iya gafarta maka akanshi ba!Idan kana wajen masarautar kayi abinda kakeso mahaliccinka na kallon ka. Amma anan bazamu lamunta ba, sabida haka daga yau karna kumajin makamanciyar wannan halin a fadar nan" Shiru wurin ya d'auka na wuccin gadi, tsakanin mintuna da dak'ik'u an samu shud'ewar kusan minti talatin amma be motsa ba be d'ago kansa ba bakuma ze motsa d'inba kamar yanda koda ba gaskiya bane baze tab'a iya musawa ba. Shirun dayayi yawa ne ya sanya Me martaba cewa dashi
"You are dismiss" Be jira komai ba a sukwane ya mik'e tare da k'ara sauke kai k'asa alamun girmamawa sannan ya juya a hanzarce kamar yanda yazo yana shirin barin wurin kusa da galadima ya tsaya suka kalli juna, lokaci d'aya galadima ya d'auke kansa shikuwa seda ya gama k'are masa kallo sannan ya wuce cikin hanzari.
zuwa wannan lokacin gudu yakeyi amma idansa duka biyu a rufe yake, yayinda mabiyansa ke biye dashi cikin tashin hankali. Timing dama yake sabida haka adaidai sanda ya iso inda yakeson tsayawa sekuwa ya tsaya d'in yana mayarda numfarfashi sama sama, Babban cikin mabiyansa ya kalla sannan ya d'aga hannu ya masa nuni da cewar ya bashi biro da paper. Atake jikin su duka ya mutu dan kuwa sunsan an tsokano musu yau, a hanzarce ya rubuta
"Nextweek" ya mik'awa mutumin shikuwa jikinsa har rawa yake ya wurgawa takardan kallon baya ya karb'a sannan yace yana russunawa
"Sun dad'e sosai suna jiranka yallab'ai, dan Allah a dubawa uzurin su" Lumshe idansa yayi sannan ya bud'esu ya zuba tas akan mutumin sannan ya kuma yi masa nuni da biro da paper, da hanzari ya k'ara mik'o masa matsakaiciyar Joter...
"Kainane yake ciwo, kayi musu dukkanin abinda ya dace ka bani bayani a rubuce, kada ka manta ina kallon komai"
"Nagode da wannan karamcin yallab'ai, i will send ur doc right away" Murmushin gefen baki ya sakar masa sannan yad'anje baya da baya da gudu kafin ya juya ya runtuma aguje sekace wanda yake gasan tsere!
K'ofar part d'in nasa da kanshi ya bud'e ya shiga ciki, ma'aikatan dake gyaran k'asa ya tsaya ya k'urewa kallo sosai dukkanininsu sesuka zube suna kawo gaisuwa dukda yake sun tabbatar da cewar bawai ze tab'a amsa gaisuwar tasu bane, Lumshe idansa yayi sanda standing AC dake parlorn ya watso masa wani had'add'en sanyi da k'amshi sannan ya zube hannayensa duka a aljihun sa ya haura saman batare dayace dasu ci kanku ba. Yara 'yan mata biyu dake k'ok'arin gyaran b'angaren basusan da zuwan saba kwata kwata, wannan ya sanya me 'yan shekarun aciki take nunawa k'aramar wani hoto
"kalli da kyau ki gani Amina, yana magana fa, ba abinda ya iya se tsagwaran iskanci, amma mu sekace ba matan ba ya iya sha mana mur, kalli dai a hoton nan yanda ya rungune wannan macen sekace matarsa, uban kowa kuma yasan cewar be tab'a aure ba, haka zezo da mata da maza acikin gidan nan ayita sowa aci asha amma dazaran ya fito seki nemi koda murmushi a fuskar sa ki rasa tsinanne" k'aramar ciki ce ta karb'a da cewa
"Lallai ma, inatajin labarin mutumin nan, masarautar nan kowa ya bud'i baki prince Mood dai prince Mood, nina zata wani kamilalle ne ashe aminin shed'an ne" Dariya dukkansu sukayi kafin suka tafa suna shewa. Tamkar beji me sukace ba haka ya wuce batare dayace dasu kanzil.ba ya shiga bedroom dayake mallakin sa a part d'in. Sosai ganinsa ya firgita k'aramar harta riga babbar zubewa tana k'ok'arin gayar dashi muryanta yanata faman rawa, For the very first time ya waigo ya k'arewa dukkansu kallo, suna tsugune dazaka saurara a wannan a lokacin dakaji yanda cikin kowaccen su yake bada sauti k'uuuu alamun cewar tabbas k'ir suke jira su b'arke da zawo! batare daya ce dasu kanzil ba ya shiga d'aki abunsa, Babbar ce ta soma mik'ewa
"kurma ne dama kamar yanda akace uwarsa ma kurma ce, ni tunda nake dashi bantab'ajin maganar saba" Kallon ta Amina tayi
"Amma yanajin duk abinda ake cewa, cutar kurumtar ce dai ban saniba ko tabbas ce danko yanzu indai ba kurman bane ya dace yaji me muke cewa akanshi" Dariya siririya Babbar tayi sannan tace
"Ni idan naga ire iren hotunan nan a part d'in san nan se inga kamar tas yakejin komai damuke cewa, amma idan muna zaginsa ya kamamu kuma baice komai ba se inga kamar tabbas bayaji d'in,to amma fa komai a rubuce yake bayar dashi, idan an masa magana seya baka amsa a rubuce kinga dai inhar yana fahimtar maganar ka toko tabbas yana jin magana ba kurma bane" Cigaba da goge gogen da take tayi kafin tace
"Koma dai yanaji ko bayaji kanshi akeji, ni gwarama da naya magana akan wancen D'an galidaman me kafirin girman kan tsiya sarakan iya zagi" haka sukayita tsigarar wanda basaso har xuwa lokacin sa suka kammala ayyukansu tatas.
***************
Wayarsa dake kusa dashi ya janyo ya soma k'ok'arin aika sak'o kamar yanda yakeyi kullum sabida baya magana, yajima sosai rik'e da wayar a hannunsa yana aika sak'on shima kuma ana dawo masa dashi, rayuwar tana masa tsananin zafi zuciyar sa tana masa suya, mesa kowa baya sansa ne wai? me yayiwa mutane? akwai wani aibune a tattare dashi? waya matsawa a rayuwa? shidai gani yayi bako magana yake ba bare ace yana shiga harkar mutane, abinda Me martaba ya gaya masa ya tabbatar cewar galadima ne ya k'ulla masa wannan sharrin, kodai London ze koma ne? idan yabar musu garin yana ganin hakan shine mafi, A'ala agareshi kawai, amma ya zeyi da Mamin sa? ko duniya ze tara akanta ya tabbatar bazata tab'a bari ya k'ara d'agawa agarin ba, shiyaya zeyi? Kwanciya yayi a hankali yabi lafiyar lallausan katifar dake kan gadon ya kwanta tare da lumshe idansa, abubuwa da dama suke masa yawo akai, zabura yayi sannan ya zari wayarsa kamar ko yaushe da sassarfa yabar d'akin nashi zuwa k'asa kafin daga bisani yabar cikin gidan ma gaba d'aya da k'afarsa cikin sassarfa. Track suit ne ajikinsa kalar baki me ratsin ja da alamar mark ajiki me nuni da cewar kai tsaye kayan na k'irar kampanin Nike ne, Yanayi irin na zafi ya haddasa masa had'a uban gumi musamman dayake har yanzu gudu yake irin na masu motsa jiki, yayi tafiyar nisan zango dan kuwa har yaje ya zago ya dawo gaba d'aya, hankalin sane yakaishi akan matashiyar yarinyar daya gani xaune a gindin wata bishiyar baobab dake gefen wani gidan, tun sanda yabi ya wuce yaganta a wurin ga magarib tanayi yaya zata zauna a k'ark'ashin bishiyar kuka? wannan layin ba layi bane da mutane suke binsa shi kanshi dayake namiji kok'ari yake yaga cewar ya isa gida kafin sakkowar dubuwar daren nan to ita me take anan? dukda kanta acikin k'afafunta yake bawai yaga fuskarta bane ba amma ya tabbatar cewar yarinya ce k'arama sosai to menene haka kuma? tunawan da yayi cewan yanzu duniyar ba tabbas ya sanya ya d'auke kanshi daga dubanta kawai zuwa wani b'arin yaci gaba da gudunsa har zuwa lokacin daya isa masallacin k'ofar fada! Anan ya yada zango yayi alwala sanyin AC da fankar dake acikin masallacin sune suka busar dashi dankuwa duk tsananin gumin daya had'a tamkar gumin turare yakeyi, bebar masallacin ba seda ya sallaci isha kana ya d'aura da shafa'i da wutiri. Fitowar sa a masallacin yana k'ok'arin shiga cikin gidan seyaji zuciyar sa ta karkata akan son sanin halin da yarinyar cen take aciki, wani b'ari na zuciyar sa yana sanar dashi cewar tabbas yayi kuskure dabe ce tabar wurin ba amma shin ta iya karatu? 'yar bokoce? da wanne bakin ze mata magana? tunawa da hakan ne ya tilastashi jan burki zuwa shiga cikin gidan da sassarfa kamar ko yaushe, wata k'il Hamood yana ciwon dabaze iya tafiya bane a nutse kokuma hala aljanun gudu ne dashi dasam baze iya tafiya yanda kowa keyi ba se surfafa uban gudu.
kamar kullum yauma aguje yashiga part d'in nasa dukda yake gudun dayake bawai wanda zesa kayi tunanin ana binsa abaya bane amma tabbas ko shakka babu gudun yakeyi, irin na maza majiya k'arfi wanda suke a murd'e tako ina! yauma kamar kullum yana jiwo surutun ma'aikatan sa suna gulmar sa amma ko kallon inda suke beyiba sabida bashida lokacin su ko kad'an shikam! a gurguje yayi wanka ya shirya tsaf tamkar wanda zeje club acikin k'ananun kaya harda facing cap ya mannawa idanshi farin gilashi k'al, ras dashi idan ka ganshi se tashin k'amshi yakeyi, zuciyar sa ba komai se tunanin waccen yarinyar ta k'asan bishiyar kuka anya kai yanzu ma ai ta tafi, ya furta bayan ya wurgawa agogon hannun sa kallo yaga k'arfe 8:30 ta buga hadda k'arin mintuna biyu! nisawa yayi sannan ya fice daga part d'in sedai wannan karon ba gudu yake ba Tafiya yakeyi tamkar wanda k'wai ya fashewa aciki!
Jikinta har rawa yakeyi sanda taga duhun yana yawa, babu abinda takeso illa taga wurgawar motar mominta, idan ta tsaya anan tabbas wani abu ze iya samunta sabida k'arfe takwas da rabi ya wuce abinda agogon wayarta ya iya nuna mata kenan,tafi gwammace dukan da Mommy sauda zata mata akan dai ace yau ta koma gidan ta tarar Bilal yana gidan, amma ganin lokaci ya tafi haka ya tilasta mata bin hanyar gidan cikin tsananin fad'uwar gaba da tashin hankali. Cikin sand'a ta tura gate d'in gidan ta shiga sannan a hanzarce ta lab'e bayan flower's dake gidan karaf taji an damk'o hannunta cikin ihu tace
"Wayyoo momy" Fizgota Bilal yayi yaja hannunta har cikin parlorn su, hijabin jikinta ya zare yana murmushi sannan yakai hannunsa yashafi k'irjinta. juyata yayi ta fuskanci gaba shikuma ya manna k'irjin sa asaman bayanta hannayensa suna kan nonuwan ta, hab'arsa ya d'aura akan wuyanta sannan yace
"Ke banza ce Hafsat, ke bakisan arzik'iba, yadai dace ki sani ni jibi zan koma makaranta kuma kota k'arfin tsiya sena biya buk'atana akanki, wannan karon idan kika ce zaki gudu bundigar dana nuna miki zan saka in harbeki sekin shek'a lahira wlh" Jikinta yana rawa tace
"Bilal dan Allah kaji tsoron Allah, ka taimakeni ban maka komai ba ni marainiya ce kada ka lalatamun rayuwa" Zip d'in rigarta ya zuge ya zame har k'asa sannan yana dariyar mugunta yakai hannun sa ya b'alle botirin rigar mamanta, da lalubo ya shafko nonuwan ta,lumshe idansa yayi sannan yace cikin wani sauti "Asshhh shhhiiii, Haba Hafsat, tayaya zan rayu ban moreki ba, taya wannan lallausan maman naki zan bari su kufce a hannuna ban moresu ba, hak'uri kawai zakiyi" Runtse idan ta tayi ta soma ambatar sunan Allah a hankali, horn da aka rangad'a a bakin gate na gidan alamar dake nuni da cewar tabbas matar gidan ta iso shine ya tilastawa Bilal sakin Hafsat, cikin tsawa yace
"Tattare kayanki dan kutumar ubanki kije d'aki, ko alama na gani dake nuni da cewar na miki wani abu a fuskarki sena wulak'antaki wlh, oya now" Jikinta yana b'ari ta d'auki hijabinta da sauran rigarta tayi hanyar d'akin daya mallakin ta, rufe kanta tayi ta suturta jikinta kan nononta da Bilal ya matsa yana mata tsananin zogi sabida zuwan period d'inta, jitake inama k'asa ya bud'e ta shiga tsabar bak'in ciki, itama ace tanada dangi masu kirki, inama ace ita Hafsat a nemi wani a k'auye a had'ata aure dashi ta dena ganin Bilal, data huta data huta da wannan kayan bak'in cikin datake kwasa a rayuwa!
******************
Daga bakin gate kuwa Bilal ne ya bud'ewa hajiyar sa k'ofa ta shigo da mota, a small parking lot dabaze wuce d'aukar mota biyu ba tayi parking tuleliyar Lexus d'in ta fara k'al C350 model, kafin ta fito a motar bayan tayi parking ta zuge glass ta zube idanta a kansa, shikuwa cikin sassarfa yazo wurinta suka kafe juna da ido, dan kishingid'a tayi ajikin sit na motar cikin wata murya tace
"Malam Garba fa? har yau basu dawo ba kuma bakuyi waya ba" Sosa kansa yayi sannan yace
"Nakira su d'azu yace dani se gobe zasu dawo" Nisawa tayi sannan tace tana kafeshi da ido
"Bilal Nagaji, tausa nakeso, da wannan abin yau kuma sune suka motsa, acikin bayan motar nan akwai gasassun kaji hud'u, na k'aramar leda sune na 'yar shara, sauran namune yau kaza nakeso kaci nikuma in fanshe ajikin ka" Murmushi yayi
"Momy aiko baki bani kaza ba se yanda kikayi dani, ni nakine momy aurema se idan kin yadda zanyi" Yamutse fuska tayi
"Bilal banason shiririta wane irin aure kuma? aure kam aiba yanzu ba seka k'ara girma tukunna" Murmushi yayi bece komai ba
"Ka nutsu kasan me kake karnajika da shirmen 'yan mata, maida aure banan kusa ba, idan bakayi sallah ba kaje kayi dan yanzu nake buk'atar ganinka a b'angare na" To yace cikin girmamawa sannan ya kwashi kayan zuwa cikin gida....
Yar shara kuwa bayan ta karb'i Namanta a hannun Momy umarni aka bata akan karta kuskura ta k'ara fitowa waje se washe gari, haka nan ake rufeta ata wajen d'akin ta tanaji tana gani...... Lokacin dabefi sa'a d'aya ba kawai ta soma jiyo kururuwar muryan momy dana Bilal da irin wannan Shiiii Aaaa dayake mata duk sanda yake yagalgalarta, tunda su Baba Lami sujayi tafiya take cikin wannan halin, tagaji da wannan ihun, tagaji da wannan halin anya bazata gayawa Baba Lami ba kuwa, anya shirun nan zeyi kuwa, Momy da Bilal lalata sukeyi ita ta sani mesa momy zatayiwa su Baba Ladi haka, mesa zata zalunci ubangijinta akan me zata b'ata yaro k'arami? Sautin ihun su yana k'aruwa takai yatsunta duka biyu masu zaman manunai ta toshe kunnuwanta bazata iyaba inama zata iya kawar da kanta akan wannan bak'ar rayuwar? shin dabata hutaba wai, kai bazata shiru ba tabbas idan ta gayawa Baba Lami gaskia itama zata iya kub'uta a hannun Bilal, tabbas zata gaya mata cewan shida Momy lalata sukeyi.!!!!
**************
*Washe gari*
Bilal yana zaune da momy a parlor suna breakfast, wannan karon 'yar sha tana jinsu, a tsammaninsu bata gane abinda suke fad'a amma sarai tana jinsu, mopping d'inta kawai takeyi, hajiyar ce tace
"Bilal naga jiya ka k'ara himma sosai, ban saniba ko hakan baya rasa nasaba da kudad'en dana kashe wurin mayar da tsohuwa yarinya" Murmushi yayi
"Kai sosai abubuwan suka k'ayatar jiya wlh, nayi matuk'ar jin dad'in komai da komai, gabaki d'ayan hanyar shiga garin seta matse sabida yawan mutane ga kuma tsantsin ruwan saman da aka lafta abin ba'a cewa komai" Dariya shak'iyanci tayi
"Ni karka saka na makara dan Allah, yaro k'arami dakai se iya zubo zance" Dariya sukayi a tare sannan suka mik'e dukkansu.
*********** Su Baba Lami sun dawo, kuma lokaci d'aya 'Yar sha tayi summoning courage na gayawa Baba Lami abinda takeda yak'inin shi yake faruwa, sedai kuma yanayin fuskar Baba Lami kad'ai ya isa ya nuna mata cewar ba'a karb'i maganar tata da muhimmanci ba! Isowar Momy gida keda wuya se kukan Baba Lami tajiyo a parlor
"Yanzu hajiya ace yarinyar dakika rik'a tsakani da Allah dukda abinda ubanta da uwarta suka aikata kika taimaketa da mugun sharrin dazata biki kenan? me kika tsare mata arayuwa? maganar bazan iya gaya miki itaba sabida nauyinta amma ita tazo ta maimaita da bakinta" Jikin 'yar shara (Hafsat) ne ya fara rawa sosai sabida tsoro ta k'ure a toilet anata kiranta amma bata fitoba, seda momy taje ta fincikota sannan ta fito tanata zare ido, Baba Lami tace
"Ke 'Yar sha maimaita abinda kikazo kika gayamun Hajiya da yaro sunayi agidan nan" Jikinta rawa yakeyi sosai yanzu kam har fitsari ya soma fito mata tace
"Baba Lami dan Allah ki rufamun asiri" Mari Baba Lami takai mata
"Na rufa miki asiri kamar yaya? kina neman tona mana asiri kice in rufe naki, kimga hajiya zuwa tayi tana gayamun waikeda yaro Lalata kukeyi kullum cikin dare nan yake kwana sanda bama nan" Da mamaki momy ta kalli'Yar sha sannan tace
"Hoo yaron zamani, Lallai na yarda duniya tayi gurb'acewar dabazata gyaruba sesa gyaran Allah, kokin san dabakwa nan bilal k'ararta ya kawomun, fita takeyi idan na fita na zaneta namata fad'a shine zaki dawo da sharrin akanmu? ko shakka banayi wannan yarinyar dalilin kenan dayasa mutan garinsu ma bame sonta, amma ni bazance miki komai ba, bari Bilal yazo ya maidaki garinku tunkan kinb'atan suna agari, aniyarki ta biki Yar shara" Haka suka tasata agaba da uwar Bilal da momy suka mata tatas!
kuka ta kwanayi a wannan daren babu k'auk'autawa, washe gari bilal da duka ya tashi mata tamkar ze kashe ta, haka suka fita akan ze kaita garinsu insunso su kasheta, ita tasan cewar bilal baze barta ta rayu a farin cikiba, tanada yak'inin cewan abinda yakeso ajikimta baze hak'uraba harse ya karb'a.
*MOM NU'AIYM.*
*TSINTAR AYA* FREE BOOK.
*BILLY GALADANCHI*
*Sak'on gaisuwa zuwaga Babbar Antyna, mace me karamci kuma me girmama, babba da yaro, Alkhairin Allah yakai miki a duk inda kike Anty mejidda musa*
*Makaranta Littafin tsintar Aya nagode da rububin son dakuka nuna masa tun a shafin farko, Allah yabar k'auna.*
*SHAFI NA BIYU*
Dariya ya kwashe da ita sanda ta shigo motar jikinta yana b'ari, sanda ya fita a gidan ya saisaita kan motar sosai akan titi sannan ya waigo ya kalleta yana wani kashe ido
"Tsuntsu daga sama gashashe, wato lallai 'yar sha bakida hankali, tsammani kike wai Baba zata tab'a yadda da zancenki,kokuma kina tsammanin kamar akwai abinda ze tab'a hanani cimma burina akanki, wlh sekin gane kurenki a hannuna" Batace masa komai ba banda kukan datake kanta asaman cinyoyinta.Batayi tsammanin cewa zekaita garin nasu ba, amma ga mamakinta setaga ya d'auki hanyar garin nasu se faman wak'e wak'en sa yakeyi tamkar wanda akawa bushara da gidan aljanna!
Harsuka isa be kuma koda kallon inda take ba, gidan nasu babban gidane sosai me yalwar shiguhu kala kala, kana kuma ko wane b'angaren bayan ka wuce shiguhun runface ta bunu da kuma d'akuna wasu ginin laka wasu kuma bukka ce, tsarin gidan kana ganinsa zaka shaida cewar irin gidan daya had'a dukka kowa da kowa ne, ma'ana Extended family.... Tun a soro na k'arshe Bilal yake rafka sallama har ya bazama cikin gidan, harya cire rai da za'a amsa masa sekuma kaman daga sama ya soma ganin mutane tamkar ana yayyafin su suna fitowa, Atare d'aukacin mutanen wurin suka had'a baki wurin ambatar 'yar shara! wanda hakan ba k'aramin k'ara rikitar da ita yayi ba cikin tsananin firgici take kallon kowa idan ta ya sauka akan Baba jere daya tsatsareta da ido tamkar ze cinyeta d'anya. Bilal gaggaisawa yayi da mazan ta hanyar musabaha sannan yace
"Hajiya Barira ce tamun umarni akan in dawo da 'Yar shara gida, tace in sanar daku kuyi hak'uri da k'in zuwan datayi da kanta ta dawo da ita, tanajin kunyar kune ta kasa rik'eta kamar yanda tayi alk'awari, tace hakan ya biyo bayan cikin shegen dake jikin 'Yar shara ne harna tsawo wata biyu, bazata iya abun kunya ba ita kam, sabida haka na dawo da ita tushiyar ta" Tas wurin ya d'auki salati yayinda lokaci d'aya duniyar ta soma juyawa da 'yar shara tana shawagi da ita, wannan wane mummunan k'azafi ne Bilal yake shirin manna mata, sama sama tajiyo muryar Baba jere yana cewa
"Kayi tafiyar ka Bilal, zamu mata hukuncin daya dace da ita" Haka.ta ruk'unk'une wuri d'aya tana gunjin kuka amma sam ta kasa magana har Bilal ya juya sekuma ya dawo kusa da ita ya sunkuya ya ajiye mata wata leda, ga kati nan ajiki lambar wayana, idan azaba tayi azaba kika yanke hukuncin bani kanki seki nemeni a waya kud'ine acikin wannan biredin sekiyita tattalinsa dan nasan kwana bazaki k'ara agarin nan ba zasu koraki" Batace masa komai ba, babu kuma wanda yaji maganar dasuke se ita kad'ai sabida yanda yazo daf da ita yana magana k'asa k'asa...... Haka ya tafi banda kuka babu abinda 'Yar shara takeyi.Kallon tsana Baba jere yabita dashi sannan yace
"'Yar k'wai bani kayan wuta da alamar k'ira" Inna suwai ce tayi azamar kallon sa, murya yana rawa tace
"Jere me zakayi? kallon ta shima yayi
"Bakiji tayi shege ba, yanda nayi da ubanta haka itama zan mata" Idanta ne ya kawo ruwa babu musu ko gaddama a atsakanin su, babu wanda yake ja da hukuncin jere shine me garin garin gaba d'aya kuma biyayya agaresa batada hijabi awurin su dole sesunyi jikinta yana karkarwa ta zube akan gwiwowinta
"Jere ka dubi girman Allah ka sassauta mata, karka manta azabar k'irane yayi sanadin Djoro, kabar 'Yar shara itakam ita kad'ai ne a tsatson Djoro dazan kalla inji sanyi" Wani kallo ta wurga mata yanzu a hautsine
"Bana buk'atar tsatson Djoro a zuri'a ta, Yanda Allah ya kashe Djoro Allah ya kashe D'iyatai daya bari, Idan zan mata k'ira har a tafukan hannayenta zan manna mata sabida azaban wutan yajewa d'an shegen dake shikinta shima ya mutu atare da ita" Kuka ta saka da iyakacin k'arfin ta ruga ta rungume 'yar shara, zuwa lokacin da aka kawo kayan k'ira aka hura huta aka soma d'o'd'in k'arfen iyakacin gigicewa Hafsat ta gigice, batasan me ma'anar hakan ba, amma menene ya kashe mahaifinta ance rashin lafiya yayi, itama ciwon zasu zasu saka mata kome? k'aramar akwatinta ta janyo ta cura wayarta aciki sannan a hankali ta ware biredin nan ta zaro kudinta ta cura a rigar mamanta tanabin kowa da kallo, katin da lambar wayar Bilal yake aciki ma sanda ta d'auka ta adana ajikinta se zare ido take, batasan me za'a mata ba amma tabbas tasan akwai alamun zata dauki yar mitsitsiyar akwatinta ta kwasa aguje inhar ya kasance azabace! Lokacin da k'arfen yayi azabar zafi se wasu maza tagani datakeda yak'inin yan uwanta ne sukazo suka daddafeta tun a nan ta soma ihu mik'ar da k'afarta akayi aka dafe Jere ya daddage ya manna mata k'arfen a tsakiyar tafin k'afarta!!! Wata uwar k'ara data k'walla tsabar azaba seda ta saki fitsari a wando ba shiri, haka ya mata tambari biyu a kowace k'afa zuwa wannan lokacin ta suma batasan inda kanta yake ba, k'ara dafa k'arafan yake yana ik'irarin manna mata a hannu Inna suwai ta rungumeshi tana kuka akan yabar ta a haka, kallon ta yayi yana yamutsa fuska
"kona manna mata kokuma akaita kan hanya ta kama gabanta" Dama bata saka ran ze barta ta zauna ba dan haka da sauri ta amince akan a koretan tasan koba jima koba dad'e zata nemi gida, koda babu ransu kuwa. Kallon masu dafeta yayi yace
"Ko inuwar wannan karku barmun agidana, ku fita da ita daga garin nan kuje cen bakin titi ku ajiyeta itada kayan ta da komanta" Haka suka amsa masa suka kwasheta a some ita da kayan ta, akan hanyar su aka soma ruwan sama ga duhu ya soma sauka wannan ya sanya babu wata tazara da garin suka ajiyeta suka ajiye mata akwatinta suka juya inda anan dukan ruwan sama ya dawo da ita cikin hayyacin amma seme ta farka cikin tsananin azaba da radad'i sannan babu akwatin kayanta a ranta ta ayyana acen aka kwace mata, ta godewa Allah daya sanya bata saka kud'inta a jakar ba, amma me tana lalubar rigar mamanta seta ji wayam! bata sani wad'an nan yan uwan nata sunga sanda ta saka kud'i a wurin, sune suka zace wayarta da kud'in suka barta da akwati wanda kafin ta farfad'o wani mara imani ya kwace. Babu takalmi a k'afarta batasan ammata lahani ba seda ta mik'e nan take ta zube awurin sabida wata sabuwar azabar data ziyarce ta ga ruwa ana tsulawa ga dare yayi, kukan ma a wannan lokacin gagararta yayi, jefi jefi motoci suke wucewa gata a gurfane bazata iya taka k'afarta ba bare ta saka musu hannu su taimaketa!
**************
*Washe gari*
Anan ta kwana cikin tsananin radad'i da fargaba me tsanani, ilahirin ruwan akanta ya kare a gindin wata bishiya, da asuba ma se taimama tayi tayi salla a zaune, har azahar ba yalwar mutane akan titin, tunanin abinyi takeyi ga azabar k'unar dake tafin k'afarta, haka ta mik'e tanaji tana gani ta soma tafiya akan duga duganta inda wutar bata kaiba, haka tayita tafiya se la'asar ta samu wata motar yaji ta d'auketa asama nanma da k'yar ta samu hawa sabida wuyar datake ciki,tare da alk'awarin zata bashi Naira hamsin idan sun isa gari.
Yamma sosai ya dawo daga wurin motsa jiki ya tsaya yabi wurin da kallo, yau ina wannan yarinyar ne? idan baze manta ba ya ganta wurin yafi so bakwai, kota dena zama a k'asan bishiyar ne? meke damunsa na damuwa da ita sosai haka ya tambayi kansa? Bafa komai kawai tausayi take bashi ko ba'a fad'a ba yasan akwai abinda yake damun ta, besan fuskarta ba dan kuwa kullum kwanan duniya kanta a sunkuye yake amma ta masa tsaaye tsayin alif ajikin allo a zuci kome yasa oho! Nisawa yayi kawai yaci gaba da gudunsa jikinsa yana nan a murd'e se gumi yake had'awa a sukwane ya isa gida amma kamar kullum a masallaci ya tsaya yayi sallah tukunna har isha sannan ya shiga ciki. A gaggauce yayi wanka ya shirya yauma kamar kullum, wurin Muhsin ze tafi suyi maganar abinda ya shafi kasuwan cinsu sabida harga Allah k'asar yake neman dalilin daze d'aga mata idan ba yabar k'asar ba D'an galadima ze sanya yazo ya aikata abinda bashi kenan ba, D'an galadima munafiki ne...
'Yar shara kuwa a tasha da suka sauka anan dirama ta tashi akan kud'in motar da tace zata bayar idan sun iso, dan kuwa batada ko k'wandala banda uban zogin da k'afafunta ke mata na rad'ad'in k'una... wata iriyar kallon banza kwandastan motar ya wurga mata yana lashe leb'ensa sannan yace
"Idan kin yarda in bashi kud'insa in rufa miki asiri, kekuma ki biyani daga baya" jikinta yana rawa ta amince da hakan aganinta zata samu kud'insa seta biyasa daga bayan koma a inane, dan haka ta masa godiya shikuwa ya biya kud'in cas bisa ass. Godiya ta masa azuwan idan ta samu zata biyasa kud'insa shikuwa yace alambaran kwana zasuyi atare ya fanshe hamsin d'insa, tun suna magana a cikin rad'a har maganar ta tashi atasha aka zagayesu, atake ya murd'eta akan itace ta masa alk'awarin ze fanshe ajikinta, gashi ta gaji da tsayuwar sabida akan duga duganta take tsaye, wani mutum ne yace da kwandastan
"Shinkai Zubairu dakata, nawane kud'in nata" Seda ya kalleta sannan ya kawar da kansa yace "D'ari bakwai ne" Mutumin ne ya zaro d'ari bakwai ya mik'a masa sannan yace yana kallon sa
"Bata amince da kaiba, dan haka gankud'inka nan ta biyaka, wannan yarinyar yar luwai caras da ita bazatabi k'azami kuma karen mota irinka ba zubairu, kumama akan wannan gajeran farashi, yarinya muje nizan baki dubu biyu" Cikin kuka tace
"Niba karuwa bace dazaku rik'a cilli dani tamkar wata k'wallo, wannan salon wani wulak'ancine kuma, ni a k'auyen d'an biram suka d'akkoni akan idan munzo zan basu naira hamsin, yaya kuma zezo yace d'ari bakwai ne? banisa hamsin amma inada zoben azurfa na tabbatar zekai dubu biyun da kai kake ik'irarin zaka bani, sabida haka gashi kaje ka sayar kabiya karuwa irinka badai niba" Ta k'arashe maganar tana cilla masa zoben ya daki k'irjinsa ya fad'i a k'asa
"Abinda kukamun se anwa 'ya'ya ko matanku ko k'aninku wlh, na barku da Allah shine ze sakamu mugwayen banza" Ta juya tana d'ingishi ta fita tabar cikin tashan yayinda su kuwa sukayi cirko cirko suna kallon ikon Allah.
A bakin junction taje ta zauna ta sunkuyar da kanta, ga dare yayi koda babu waya a hannunta ta tabbatar cewar tara na dare yayi idan ma be gota ba, koda ganin yanayin yanda mutane suka rage kai kawo kasan cewar dare ya ruga sosai, Ganin zata b'atawa kanta lokaci ya sanya ta mik'e ta soma d'ingishin datake gidan momy zata koma, itace rufin asirinta gwanda zama wurin Bilal idan Allah yaso baze samu abinda yakeso awurin taba amma wadannan mutanen ba Allah a ransu ko dukkansu farmata zasuyi, tana wannan unguwar datasha yake da nisa sosai da gidan momy amma haka zata taka, bazata hau wani abin hawa batada kudiba dan batasan yanda za'a k'arb'eta ba agidan, da wannan shawarar taci gaba da d'ingishi tana takawa a hankali.........
Hamood be bar wurin Muhseen ba se k'arfe sha d'aya da 'yan mintuna, babu yalwar abun hawa kazalika jefi jefi zakaga mutane suna yawo, kuma duk wanda ka gani zakaga alaman sauri a tattare dashi, yanayin yanda take tafiya ya shagaltar dashi, d'ingishi takeyi alama sun nuna cewar da dugaduganta take takun tome yasa? yasan wannan kalan hijabin da zanen jikin amma a inane ma? yaya take tafiya babu takalmi a k'afarta? da wad'an nan tunane tunanen yaje gida batare daya tsaya wurin yarinyar ba sedai tambayoyi marasa amsa fal a kansa.
'Yar shara tayi tafiya sosai har k'arfe d'aya na dare ya tadda ta babu alamun zata isa gidan Momy, hankalinta ya soma tashi sabida ta kula cewan daga ita se karnuka akan hanyoyin datakebi d'in, sannan idan ta kaucewa titunama bawai b'ullewa zatayi ba, kana ko yanzu a yanda take hange akwai nisa sosai da inda take hari..... Takun dataji a bayanta ne ya sanya tayi hanzarin waigowa mazane sunkai su bakwai, a yanayin yanda ta gansu kuwa babu alamar mutunci a tattare dasu, wannan ya bata damar k'ara mai a tafiyar datakeyi dukda bata iya taka k'afarta sedai d'ingishi, tun suna k'ara saurin dasuke har suka soma gudu kad'an, ganin haka itama ta k'arawa dokinta linzami ta soma gudun cikin azabar k'una da radad'in da k'afarta keyi,dama gashi tana lokacin al'adarta wannan ya sanya mararta ta murd'e mata wuri d'aya lokaci d'aya jini ya kuma b'alle mata ga dama matarin data saka tuni ya jik'e sharaf! gudun fanfalak'i suka somayi atare suna ihu suna sowa suna mata dariya tsuntsu daga sama gashashe shine abinda suketa fad'a!
Agogon dake ajiye agefen bed side drawer d'insa ya kalla, k'arfe d'aya saura kwata, mesa ya kasa bacci, yarinyar batayi kama da cewar tana cikin nutsuwa ba, mesa yakeji a ransa tamkar ya baro wani aiki me muhimmanci atiti beyiba gameda yarinyar, ya ganta a yanayi irin na rashin lafiya yakuma ganta tabbas tana neman taimako, ba wannan bama ya ganta lokacin da dara yaja k'afar mata sosai tayi k'aranci akan titi shin mesa be tsaya yaji meke damun taba? zabura yayi sannan ya zari key na motar sa, gajeran wando ne ajikinsa iya gwiwa sekuma riga mara hannu med'an fad'i, hanyar waje kawai ya nausa aguje yauma kamar kullum, hadiman dake hidima a b'abgarensa wanda basuyi bacci ba se gulmarsa suke.....
A hankali yake tafiya da motar sa haryakai inda yake tsammanin ganinta, direction datakebi anan yabi amma sam ko alamarta babu, beji ya karaya ba haka yaci gaba da zagayen titunan yana k'arewa wuraren kallo, cen ya hangota a kwance sedai wannan karon babu zani ajikinta babu hijabin duk gasunan agefen ta, da hanzari yayi parking motarsa yafito aguje ya k'araso inda take, bin yanayin ta yayi da kallo yana me haske ta da hasken fitilar wayar hannunsa, hannunta taja ta rufe fuskarta inda zata karewa musamman idanta, sannan taja hanninta d'aya tana k'ok'arin rufe jikinta dake a tsiraice ko pant d'inta yana gefe cen a yashe iya rigarta ne kawai ajikinta kuma itama duk an yaga ta, alamomi tas sun nuna fyad'e aka mata tunda gashi harda jini sosai ajikinta, zaninta yayi hanzarin zara ya rufa mata sannan ya juya bayansa kawai ya koma motarsa.
*Idan baku manta ba na gaya muku bazan samu daman yin posting kullum ba, bayan kwana d'add'aya zankeyi da izinin Allah.*
*Mom Nu'aiym.*
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA UKU*
Sumar kansa ya shafa zuwa k'eya cikin tsananin damuwa da fad'uwar gaba mara misaltuwa, mekenan ya faru wa 'yar mutane? yaya zeyi da ita a yanzu? wannan laifin sane ko me? mesa dacen datake tafiya acikin dare tana d'ingishi be tsaya yaji inda zataje ba? menene amfanin zuwansa yanzu? ina ze kaita? Asibiti? they will surely ask of police report ta ina ze fara? besan komai ba, acikin dare yaganta akan ttii anyi raping nata sai kuma me? shi daga ina yake? iska me zafi ya furzar daga cikin bakin sa sannan ya juya ya kuma kallon ta. Wayarsa ya janyo ya kira Muhseen be d'aukaba dama baze d'auka d'inka ba dan yasan baze masa magana ba, dan haka ya masa txt na wurin daze sameshi yanzu amma shiru shiru babu alamun dawowar sako har zuwa mintuna goma,yanada yak'inin cewar tabbas Muhseen bacci yake. k'ara mayarda dubanshi yayi zuwa ga yarinyar k'ok'arin d'aura zaninta take daga kwancen, sanan kuma seja baya take dashi, ganin yana nufota ya tilasta mata mik'ewa da k'yar tana kuka tare da motsa labb'anta sedai sam baya jin metake cewa, gyaran zaman zanin take kokarin yi amma ina se jiri ya d'ebeta ta tafi luuu zata fad'i a sume, da hanzari yayi azamar rik'ota sannan ya zube akan gwaiwowinsa d'auke da ita, kallon fuskarta yake tabbas suma tayi, lallai abun yafi k'arfin tunanin sa, be b'atawa kansa lokaci ba ya zurata a mota ya finciki motar se gida, nanma kwasarta yayi hannu bibbiyu zuwa b'angaren sa yanzu ma aguje kamar kullum, sedai wannan karon kana gani kasan a uzurcen gaske yake, be had'u da kowa ba se mutanen dayake da tabbacin idansu biyu wato munafukan fada, ya tabbatar munafukan fada idansu yanzu yake bude ma, be wani damuba ya haura samansa da ita.
Yafi minti 30 yana tunanin abinda zeyi da yarinyar har lokacin idanshi be kaishi akan tafukan k'afarta, daga bisani sai ya mik'e ya debo ruwan sanyi ya soma kokarin dawo sa ita hayyacin ta ta farka amma ga alama she's unconcious dafe kanshi yayi ya kalli lokaci k'arfe hud'u saura yan mintuna, yaya zeyi? Family Dr. nasu yawa message akan by 6 ya kasance a b'angaren sa akwai patient daze duba masa sannan ya koma yaci gaba da aikin kallon ta har zuwa sanda yaji ana kiran sallan asubah wannan ne ya tilasta masa mik'ewa ya d'auro alwala ya fita masallaci!
Bayan idar da sallan yajima sosai yana lazimi bayan yayi azkhar d'insa da komai sannan ya mik'e tsaye yana duba message d'in likitan dake tabbatar masa da cewar baya k'asar gaba d'aya, k'aramin tsaki yaja ya fito sekuma yayi karo da Muhseen dake jiransa a k'ofar masallacin dakuwa ko ba'a gaya masa ba ya tabbatar cewar yana masallacin a irin wannan lokacin musabaha sukayi sannan yabi bayanshi zuwa ciki danya tabbatar baze samu amsar komai ba se'a rubuce. Turus Suka tsaya suka kalli jama'ar dake wurin motar Mood ciki kuwa hadda me martaba, k'arasawa yayi shida Muhseen atake muhseen ya zube ya gayar da Me martaba, shikuwa yayi tsaye tamkar an dasashi a wurin ya kafe Me martaba da ido yana jira yaji mezaice wanne kalan labari zezo dashi yau kuma da sanyin safiyar nan, shid'inma shi yake kallo cikeda takaici
"Munaso musan wannan jinin daya fito daga motarka daga ina yake? menene asalin abinda ya faru? munyi tsammanin cewar ai rauni kaji sekaga fess dakai, amma wannan layin jinin dayayita d'iga har zuwa k'ofar d'akinka yake tun daga mota, gashi ana iya hangowa daga motar daka hau jiya aciki akwai jini a sit d'in baya dukda bame yawa bane ba, meke faruwa?" Har wannan lokacin be motsa ba ya daddage ya kafeshi da ido bayako k'iftawa, Muhseen ne ya rik'o hannunsa suka kalli juna yamai magana irinta kurame ma'ana sighn Language yace dashi
"Bro mana meke faruwa? karka bari wani mugun abu ya faru dakai a wannan safiyar, bannason kafiyar nan kakuma sani please talk" Nan d'inma kallon Muhseen kawai yake seda ya gama k'arewa Muhseen kallo sannan yayi amfani da sighn language(Yaren kurame) yace dashi
"Duk Munafukai ne fa! bakaga suna kallona ba, sunsai komai kome zanyi konace bazan wanke kaina ba sun gama shirya komai tsaf so i will not say a word" Dafe kai Muhseen yayi, Me martaba yace da Muhseen
"Ni banna gane wannan yaren na kurame kai Muhseen meyace maka? Wasu yawun takaici ya had'iya sannan yace
"Ni d'inma be bani amsa ba" Gyaran tsayuwa Me martaba yayi sannan yace
"Idon Masarauta sun tabbatar mana da cewar da mace ya shigo rai a hannun Allah tana d'akin sa, mukasan wacece? yau bazan lamuntaba wlh, muje d'akin nasa" Matse hannunsa Muhseen yayi amma seya warce hannun ransa a tsananin b'ace ya juya zuwa d'akin duk suka rufa masa baya ciki kuwa hadda sarki....... Tun a parlor k'asa ya tarar ma'aikata sunyi cirko cirko suna tsegumin jiya ya shigo da mace a hannu kuma maybe rauni taji jini duk a k'asan tile basuma goge wurinba tsabar sonjin mezaije yazo, ganin me martaba ya tilasta musu zubewa a k'asa dukkansu suna kwasar gaisuwa shikuwa cikeda sassarfa ya haura saman inda duk jama'ar suka rufa masa baya. Be b'ata lokaci ba wuri bud'e k'ofar d'akin dayake mallakin sa, duk kuwa suka rutsa aciki ciki kuwa hadda Muhseen dake fatan abunda suke son gani karsu gani d'in sedai kuma turus suka tsaya kallon 'Yarsha dake zube akan gadon zaninta a yafe kawai rigarta ata gaba a yage sumar kanta a hautsine sannan yanayin fuskarta kad'ai ya isa bayyanar maka cewar bata cikin hayyacinta, Me martaba cikin k'araji yace
"Hamood!!! meka aikatawa 'yar mutane wai? wacece wannan kwance a haka, Hammod neman matan naka haryakai kawa 'yar mutane fyad'e ka kawota cikin fada!" Babu alamun tsoro ko fargaba a tattare da Hammod girarsa ta sama ta had'e tas data k'asa fuskarsa babu annuri, beko motsaba amma ya tabbatar wannan shirine, baze tab'a iya kare kansa ba anyi amfani da tsananin tausayin dayake dashi akan al'umma an had'a kai da yarinyar dabe saniba an cutar dashi, anyi destroying rayuwar sa acikin sa'o'i dabasufi 12 biyu, da wanne bakin ze kare kansa koda yanadashi tunda wanda suka aikata masa sun shirya abunsu tunkafin yasani, ya afka acikin muguwar ramin su, ya tsunduma sosai acikin bak'in kogin da aka k'irk'ira domin sa kawai!! Muryar yarinyar ne ya dawo dashi daga duniyar tunanin dayaje na wuccin gadi!
"Karka k'onamun k'afata, ban maka komai ba, kayi hak'uri, dan Allah kaikuma karka mun fyad'e, karka zo kusa dani, ku rabu dani karku ketamun haddi na, niba 'yar iska bace dan Allah kayi hak'uri" Wani uban ihu ta saka sekuma ta farka a zabure, ganin mutane a kanta kuma duk maza ya sanya tayi azamar soma rufe k'irjinta dake a bayyane, sannan ta soma gyaran zaninta tana kuka sosai! kalaman datake furtawa sune suka tabbatar da zargin dake zuciyar Hammood akan cewar had'a baki akayi da ita ake shirin cutar dashi, sannan tsawon dare yana tare da ita amma bata farkaba seda suka shigo wannan duk shiri ne. Salati wurin ya d'auka Manyan Fada suka dinga tsinewa Hamood, seda surutu ya lafa sannan Me martaba ya taka har wurin da yarinyar take yace yana kallon ta
"Ki kwantar da hankalinki yarinya, nan wurin kina wurin dazamu k'watar miki hakk'inki da tsare mutuncinki, kina hannun iyayen wanda basuda iyaye" Cikin kuka tace
"Hijabina zaku bani intafi dan Allah" Idan D'an Galadima ne ya sauka a kan tafukan k'afanta yahau salati
"Me martaba kalli k'afafun yarinyar nan, wai anya akwai imani akan Mood kuwa, haba mana se maganar karya k'ona mata k'afa takeyi" Ita dai se kuka take su kuwa mutane se lek'en tafukan k'afarta suke suna k'arawa da salati, sallamar kowa me Martaba yayi ya tura akan akira masa Jakadiya, yarage a d'akin iya shine dakuma Hammod se kuwa 'Yar Shara, kallon sosai Me martaba yayi masa sannan yace
"Ka sauk'ak'a abubuwa sosai agareni Hammood, nagode daka bari mukazo wannan lokacin acikin sauk'i kajiko" Har lokacin kallon sa yake bayako k'iftawa idan nan ya kad'a yayi jajir jijiyoyin dasuke a murd'e se walk'iya suke gaba d'aya sun k'ara fitowa sunyi rud'u rud'u, zuwa wannan lokacin zuciyarsa tafarfasa takeyi k'irjinsa se ciccira yake alamun abubuwan na shirin taso masa, suna haka Jakadiya ta iso, janye fuska me martaba yayi daga ta Hamood koda wane lokaci karonsu baya kwashewa lafiya besan dalili ba shikam
"Jakadiya a suturta yarinyar nan fyad'e aka mata, a duba idan akwai rauni a jikinta, a k'asan k'afarta duka biyu akwai rauni me alamun k'una ce, zan tura akawo likita kokuma akaiku asibiti, na baki izinin ajiye duk abinda kike ki kula da ita sosai dan kuwa Matar da Hammood ze aura ce, daga yanzu zuwa lokacin dazata samu sauk'i" Zubewa k'asa tayi tana me.jadda da masa bin umarnin sa shikuwa Hammod siririya dariya yayi yanzukam wacce harta bayyanar da sautin muryarsa da babu wanda ya tab'ajinsa a duk fad'in duniya! shi kanshi bazece ga amon sautin dariyar saba sabida bayi yake ba, Aransa yace here we are @ last! Dama nasan da manufa akayi dukkan wannan shirin, girar sa d'aya kawai ya d'age har lokacin murmushi bebar fuskar saba, Me martaba yace yana kallon Jakadiya
"D'akin dake kusa da nasa zaki gyara mata, ai b'arnar sace, idan mun gama gyarata sesu tare" Har lokacin bece komai ba se murmushi haka me martab'a ya fice yabarshi a tsaye, Jakadiya ta hau gyaran 'Yar shara da har lokacin kuka takeyi, tanayi tana mata sannu sabida yanayin tausayin datake bata a ranta tanata tsinewa Hammood akan b'akar halayyarsa mara kyau.....Yajima sosai tsaye yana k'arewa 'yar shara kallo, tunda yake tsanar mutane be tab'a tsanar wata halitta sama da wannan halittar daya zata abar tausayi bace ada, dajin sautin kukan nan nata gwanda jiyo sautin kukan mutuwar sa, ya tsani munafuki, bayason munafuki konan dacen, meya mata wacece ita? zata d'and'ani kud'arta a hannunsa tabbas! Muhseen ne yazo yaja hannunsa suka bar d'akin kai tsaye ma gidan yajashi suka bari sukaje gidansu muhseen d'in, atake ya rubuce masa tun farkon ganinsa da ita dakuma abinda ayake zargi zuwa yanzu, nisawa Muhseen yayi sannan ya fara magana a hankali
"Ban saniba ko abinda kake tunani hakanne amma banaso ka yankewa yarinyar hukuncin abinda bashikenan ba, wannan zargi kawai kake amma bamuda tabbacin cewar had'in baki ne, abu d'aya na sani, acikin biyu kodai hakan take had'in bakine kamar yanda kace kokuma inaga an sarane akan gab'a" Cikin fusata ya soma magana irin ta kurame ransa a b'ace
"Muhseen niba yaro bane ba, nasan sarai me suke nufi dani, tayaya wannan yarinyar duk inda nabi acen itama takebi? mesa ze zamana seni kad'ai, sunyi amfani da halina da suka sani na tausayi suka cutar dani, kaima kayi tunani mana ina iyayen yarinyar? daga faruwar abu se zancen aure? kaji sun tambayeta danginta ne? kokuma kaji sun tambayeta wani abu daya faru a tsakanina da ita, they used me suka kuma cutar dani, gayamun idan kaji sunyi wata magana dake nuni da cewar basusan komai akanta ba, ka dubafa ka gani muhseen awurin dana sameta ita kad'ai ba kowa, jinin dake fita ajikinta is not real, they planned everything they set me up" Ya k'arashe alamar maganar da hawaye a idanshi" Jinjina kai Muhseen yayi
"Yanzu na hango abinda kake hangowa tun d'azu mood, yanzu na harbo jirgin tabbas shirine, amma ya zamu b'ullowa lamarin? Da hannayensa yaci gaba da amfani da sign language wurin yi masa magana
"Sun rigada sunje sun gayawa Mami nssani, bansan mezance mata ba yanzu, she will not listen to me, please muhseen help me out" Rungumesa D'an uwan nasa yayi yana patting bayansa a hankali
"Calm down mana Mood, komai zezo ya wuce ne kamar yanda na baya suka wuce kaji" Shiru dukkabsu sukayi se sauke ajiyar zuciya da Mood keyi cikin jin zafin zuciyar sa.
**********
Gabaki d'aya kan Hafsat ya d'aure, bazata manta meya faruba itada wad'an nan gayun, lokacin da take k'ok'arin tserewa se k'afafunta suka gaza, k'unar dake k'afarta ya tsananta azaba, hakan ne ya tilasta mata tsayawa tana mayarda numfarfashi har suka cimmata, a lokacin ne ogansu ya musu umarni akan su b'are masa ita haka suka dinga jan kayan jikinta har sukayi nasarar rabata da zaninta da hijabinta suka kuma yaga mata rigarta, tayi iya k'ok'arinta taga cewar ta k'waci kanta amma haka suka daddage seda suka rabata da har pant d'inta, sesukayi rashin sa'a tana period, bayaga haka kuma ya b'alle mata tamkar ruwa sabida tsananin firgicin datake ciki, ogansu dayaji haushin haka seyace shiba k'azami bane bazeyi ba amma gudun data sakashi su lakad'a mata shegen duka, wannan ne abinda ya k'ara haukatar da ita dan kuwa tasha duka sanda sukaga bata iya koda iya d'aga k'afarta sannan suka tsere suka barta agun tsirara! To meyasa wad'an nan mutane masu magana daban suke cewa wani ya mata fyad'e ita babu wanda ya mata fyad'e, hasalima a fuskar wanda suke alak'antawa da fyad'en bata tab'a ganin saba, dan harga Allah sanda yaje gunta bataga fuskar saba batamasan me take ba, shin meke faruwa da itane a rayuwa? su waye anan kuma waya kawota nan d'in?.......
***************
Lokacin da Hammod da Muhseen sukazo wurin Mami sun jima a zaune kafin ta fito, bayan sun gayar da ita ta amsa sekuma sukayi shiru, sedaga bisani Muhseen ya gyara zamansa ya kwashe komai ya gaya mata yanda ya faru da yanda abubuwa suka juye, kallon nutsuwa tayi masa sannan dayake matsalar ta iri d'ayace da Hammood sunaji amma basa magana seta shiga mayar masa da sighn language cikin fad'a
"Shishi kad'ai yafi kowa yawan mak'iya a masarautar nan, idan bashi bane yayi meye nakaita d'akinsa, idan taimako yakeso ya kawota guna mana, koya kaita wurin daya dace, yakaita a sibiti mana ko ya kira en sanda, yanada iko isa da matsayin daba wanda ze tunkareshi akan yayi karya idan ya aikata d'aya daga cikin wad'an nan, ina goyon bayan me martaba, hukuncin sa daidaine tabbas seya aureta" Tana k'arashe maganar ta mik'e zuwa ciki ranta a b'ace. Mik'ewa Mood yayi ya lumshe idansa, banda mahaifiyar sa, baze tab'a jurar fushinta akan saba har abada, Muhseen da azama ya mik'e ya rik'eshi amma seya zame hannun sa ya soma aikin daya saba wato gudu yana zuwa b'angarensa gaba d'aya yayi umarni akan a sallami hadiman sa baya buk'atar aikin aransa yana nazarin yanda zeyi sa wannan wawiyar yarinyar seta yabawa aya zak'inta seya wulak'anta asalinta indai sunan sa Hammood!!
Mom Nu'aiym.
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA HUD'U*
kai tsaye d'akin da aka tanada dominta ya shiga yana me banke k'ofar da iyakacin k'arfin sa, idanuwansu suka tsark'e dana juna atake jikinta ya soma b'ari tana zaune asaman gado ta takure wuri d'aya se rarraba ido takeyi! Yafi mintuna goma a tsaye yana kallonta bece komai ba, seda dan kanshi ya gama tunanin dayake sannan ya juya da zummar barin d'akin abinda yajiyo je daga waje ya dakatar dashi ad'an lobin dake tsakanin waje dacikin d'akin
"Bari bari bari prince mood anji haushi, ai yanzu ance ko sarki yaji komai, jakadiya ta tabbatar wa sarki wannan yarinyar 'yar hannu ce cikine sukaje su zubar yazo da gaddama, ance tutsiye yarinyar akayi ta fad'i gaskia akan dama saurayintane dasukaje azubar da cikin daya mata shine fa aka samu matsala seya d'akkota ya kawo ta nan besan asirinsa ze tonu ba" Dariya d'ayar tayi
"Daba sunce aure zasu masa da itaba? to yanzu naji ance sarki yace a koreta tunda abun hakane, yazata hakk'inta yaci daze d'aura aurensu yanzu kuwa korace" Tafawa sukayi
"Bakiji yanda na tsani yarinyar ba wlh, da akace ze aureta nace su kurma an iya zab'e wannan yarinyar kyau kamar aljana shegiya se gashi,yanzu danaji labarin za'a koreta se wani sanyi ya mamayeni, dankuwa ni wlh inasan sa haka" Duka d'ayar ta d'aka mata a cinya
"Banza yafi k'arfin ma'aikata da bayi ki kama kanki" Be jira sun k'ara wata maganar ba ya fito daga d'akin,yauma kamar kullum beko kallesu ba ya shiga d'akinsa jikinsa a matuk'ar mace wai meke faruwa ne? menene gaskiyar maganar mutanen nan su kuma manyan munafukai ba? yaya yakejin maganar tana juyawa up side down?..... Mik'ewa yayi yanzun ma da sassarfa ya sakko k'asa ya nufi motar sa, beko nemi Muhseen ba dankuwa yaga motarsa a sukwane ya nufi gidan *UNCLE JAY*.......
Tunda Anty Barra taji tsayuwar motar da gudun tasan D'an kurma ne agidan yau kamar yanda take kiranshi, dan hakanda azama ta juya daga parlor zuwa ciki
"Uncle Jay bazan iya da rigimar Kurma ba, naji tsayuwar motarsa nakumaji gudunsa dan Allah ka tashi kaje" D'ago kai yayi ya kalleta yana murmushi
"Dama nasan zezo ban tsammanin zezo yanzu bane ba" Murmushin ta mayar masa "amma lafiya dai?"
"Ba lau ba dai, Mood ne bashida wayau ko kad'an, duk abinda zeyi seya saka rashin wayau se uban zurfin ciki da miskilancin tsiya" Tana kallon sa harya kai aya, nisawa tayi tace
"Ka saurareshi yanzu, tunda yazo mayi maganar daga baya" Mik'ewa yayi
"Noo wife agabanki zamuyi maganar muje kawai, its good kina wurin with those ur boosting idea's i belive abubuwan zasuje mana da sauk'i" Ba musu suka fita atare hannayensu sak'ale ana juna, a parlor suka sameshi harya shigo yana zaune akan sopa ya sunkuyar da kanshi hannayensa duka cure acikin sumar kansa. Gaisawa sukayi dashi da yarensa sannan ya mik'awa Uncle Jay duk abubuwan da suka faru a rubuce a takarda har gulman dayaji ma'aikatan dayace a kora sunayi, ga alama be isa yace ayi ba ayi a yanzu! Tare da Barra Jay ya zauna suka karance takardar tatas kallon sa yayi sannan yace
"Naje gidan da safe gun Maminka tamun bayanin farko akan yanda ka shigo da ita, dakuma ya da maganar ta k'ara juyewa akan na ciki, sedai sarki be yarda da maganar jakadiya ba akamar yanda kaji ana tsegumi, hasalima ya kashe wannan maganar, abu d'ayane ya dai ya kafe akan seka auri yarinyar ranar juma'a" Da sauri ya d'ago ya kallesa,cikin yare irin nasu kurame da tsananin b'acin rai ya soma magana da hannayensa wannan karon har kansa da wuya mosti yake yana yi tamkar ze tashi sama. Seda ya lafa sannan Uncle Jay ya kalli Barra
"Barra me kike hasashe, da gaske kema abinda muke zargi akan had'in bakine da yarinyar haka kema kike zargi" D'an shiru tayi na wani lokaci kafin ta nisa tace
"kaso saba'in harda biyar acikin d'ari yana nuni kai tsaye da cewar had'in bakine musamman idan akayi duba da yanayin yanda al'amura suke tafiya acikin fada tsakanin Mood da sauran 'yan uwansa kai harma da mahaifin sa daya haifeshi da cikinsa,na biyu kuma ita yarinyar bata musa akan dikkanin abubuwan da ake cewa ba alhali ya tabbatar mana cewar ta ganshi sanda yaje d'aukan ta har tashi tayi se kuma ta kasa, kaga anan ya dace ta kareshi idan har taimakon daya mata yakai mata matsayin taimako bawai sharri ake k'ulla masa da ita ba. Abu na biyu kuma shine kaso 25 acikin d'ari suna nuni da cewar faruwar komai co-incidence ne kawai aka samu, duba da irin wowtar dashi yayi, mesa sanda ya d'aukota bezo nan gidan ba, besa beje wurin Muhseen ba, shin mema ya hanashi zuwa gun Mami koya sanar da ita a waya, wannan zargine dabaze goguba musamman da idon Fada suka tabbatar k'arfe biyu ta wuce sanda ya shigo da ita, CCTV ma ya shaida hakan, bayaga haka ga jini kuma, bansan yaya ze faruba su k'ulla sharri irin wannan hadd fake jini, kaina yana k'ullewa sosai" Ta k'arashe maganar taname jingina bayanta da bayan kujerar. Gyaran zama Jay yayi
"Melon think mana, say something please" Nisawa tayi
"I need an audience with the f**king bitch, kafin ince komai Swt" Ta k'arashe maganar tana me zube lumsassun idanta akan mijin nata" Mik'ewa yayi
"Get ready now, kema kinsan halin kurma baze barni in hutaba harse ance an fasa aura masa Munafuka kamar yanda yake kiranta" Dariya sukayi sannan suka wuce d'aki a tare, shikuwa yana nan zaune dafe da kansa yana lissafa maganganun Anty Barra.
Tunda suka doshi b'angarensa aketa kallon su, shi yasan duk munafukai ne suke kallon sa, 'yan sa ido masu jira suji me zasuyi anan, sanda yakai k'ofar hawa a saman sa sannan ya tsaya ya kalli wani daga cikin securities d'insa dasuka shigo tare dashi ya mik'a masa hannu alamun ya bashi paper da pen, da sauri ya d'akko ya mik'a masa shikuwa ya rubuta
"Dismiss everyone from here" Da sauri ya juya ya soma aikin tattara mutanen har zuwa sama.
*****Da sallama suka shiga d'akin sedai yauma kamar kullum atakure suka tadda 'Yar shara rakub'e ta k'ule a k'arshen gado k'afarta d'aure da bandage duka biyu alamun an mata dressing na wutar har an rufe ta. Jay da Mood akan kujerar dake d'akin suka zauna yayinda Barra ta zauna asaman gado ta tattare hankalinta duka zuwa kan 'Yar shara tana sakar mata lallausan murmushi a fuskarta, tsorone bayyane akan fuskar 'yar shara wanda yasan abinda ake cewa tashin hankali yana kallonta ze tabbatar cewar hankalinta a tashe yake
"Sannu yarinya ya jikin naki kuma" Tsatsareta tayi da ido tana rarrabasu akan ta amma batace da ita ci kanki ba, anty Barra ce ta kuma cewa
"Wannan Uncle d'in Hammood d'in sunansa Jamil ni kuma matarsa ce sunana Anty Barratu amma yara kamarki suna kirana da Anty Barra, yayinda shi kuma kawun naku ake kiransa da suna Uncle Jay, dafatar zamu zama Ant da Uncle naki kema" Nanma batayi magana se k'ara matsawa take akuryar gadon sekace wacce za'a yanka.Shiru Barra tayi na adadin wasu seconds sannan ta kuma cewa da ita
"Banaso kiji kunyar idon mu ki gagara gaya mana gaskia, so bake ki gayamun tiryan tiryan meya faru, da gaske Mood shine ya miki fyad'e? Ta k'arashe maganar da alamar tambaya tana me nuna Hammod dake zaune yana fuskantar su" Jikin 'Yar shara ne ya shiga shivering lokaci d'aya duk sanyin ACn seya haifar mata da saukar wata iriyar zufa me wahalar controlling, idan ta ya kawo ruwa sosai har lokacin Barra take kallo amma batayi magana ba, banda ma rawa da jikinta ke k'arayi sekace wacce ta d'aura aure da zazzafan zazzab'i. Mik'ewa Barra tayi ta zagaya ta rik'o hannayenta duka biyu se a lokacin ta kula da cewar jikinta ciccira yake ma bako karkarwa ba, tsatsareta itama da ido tayi sannan tace
"Yarinya ya sunanki? kuka wiwi tasomayi sedai batayi magana ba sam,kan anty Barra sosai ya d'aure ta waigo tana kallon su Jay wanda suma mamakin sukeyi, amma kafin wani acikin su yayi magana se ji sukayi an bud'e k'ofar d'akin an shigo, atare suka kalli k'ofar Me martaba ne dasu D'an Galadima da sauran manyan fada, bayansu kuwa likita ne wanda sananne ne agidan, MOOD ne kawai baya dubawa shi likitansa daban. Mik'ewa sukayi Me martaba ya zauna sannan suka zube suka gayar dashi,Mood ya had'e rai tamkar an aiko masa da manzan mutuwa, ita kuwa Yar shara ganin Me martaba da wannan tawagar ba k'aramin tsoratata yayi ba atake tashiga zare ido fiye da da, wanda Barra tana lura da yanayin sabon firgicin data shiga ganinsu, d'akin ya d'auki shiru bakajin komai se saukar numfashin mutanen dake d'akin dakuma k'arar AC da Fan dake yawo a d'akin, seda aka shafe sama da mintuna bakwai sannan Me martaba yayi gyaran murya yace
"Abinda ka aikata Hammood ka cutar da yarinyar mutane, gashinan yanzu likita ya tabbatar mana tayi loosing memory d'inta, abun ma tamkar ace ya shafi kanta ne, ko sunanta bata sani ba, gabaki d'aya ma ga alama kanta ba saiti, sabida hakankamar yanda na fad'a kaine zaka aureta, tunda mu munyi k'ok'arin sanin ina iyayenta suke amma batada bakin magana dan batasan komai nata ba, sakamakon fyaden daka mata yasa k'walwarta ta shafe komai ba abinda take iya tunawa dan gane da abinda ya shafi rayuwar ta ta baya, wani lokaci cen idan Allah yaso zata warke seta mana bayanin dangin ta, dan haka na yanke hukuncin d'aura maka aure da ita a babban masallacin juma'a ranar juma'ar bayan an idar da sallah" Har me martaba ya gama maganar dayake kan Mood a k'asa yake be d'ago ba, babu me halin yiwa Me martaba musu seda Jay ya tattaro courage d'insa sannan yace
"Amma ranka ya dad'e tunda har an tabbatar ta manta ita wacece aibe dace a d'aura mata aure dashi ba, idan kuma memory d'inta ya dawo aka kuma yi rashin sa'a da aure akanta fa? bayan haka ni Hammood ya tabbatar mun bashi yayi mata fyad'e ba" Mik'ewa me martaba yayi
"Yarinya dai batada aure dan kuwa k'aramar yarinyace likita ya duba raunin ta ya tabbatar mana sabon shiga ce, se abu na gaba maganar bashi yayi ba idan bashi bane kaine? Da sauri Jay ya d'ago ya kalli Marik'insa tun yana yaro se kuma ya sunkuyar da kansa Tuba nake ranka ya dad'e ka gafarceni" Yana wani k'arewa d'akin kallo yace
"Hammood shine ya mata fyad'e Jay, banza girman mahaukaci akace k'aramin me wayau ya fishi" Shiru d'akin ya d'auka, me Martaba ya kalli Barra datake k'anwa awurinsa uwa d'aya uba d'aya yace
"Barratu dama inaso nayi kiranki, ki d'auki yarinyar kije da ita wurinki, bamusam menene a k'afarta ba amma dai nasan k'unace kamar an manna mata wani k'arfe me wuta dan akwai zane da tambari ajikin wutar se ayita kulawa, kullum akaita dressing asibitin Dr mark'az" Cikin ladabi tace
"Inshaa Allah Me martaba" Daga haka ya juya muk'arrabansa suka rufa masa baya se likita ne ya tsaya yana yiwa Barra bayanin yanayin wutar da abubuwan daya dace amata.
Mood idanshi yayi ja sosai, jijiyoyin wuyansa sunyi rud'u rud'u, ilahirin muscles nashi sun mik'e sun fita sunyi rad'am se k'yalli suke alamar ya fusata, yanayin yanda sautin numfashi da bugun zuciyar sa ke fita kanaji kasan a tsananin fusace yake, watsa idanshi yayi akan Hafsat datayi saurin janye nata har lokacin cikin tsananin rawar jiki take,tas ya k'arewa yarinyar kallo be yadda da ita ba, da ita aka shirya komai itama munafuka ce, koda yazo da ita bayan ta farka aida magana abakin ta, yanzu za'a gayan masa maganar kawai akan me!!!! Wani duka ya kaiwa Table dake gefensa gashi glass ne take ya tarwatse be damuba ya bige side lamp d'in dake kan bedside duka ya tarwatse komai duk iya k'ok'arin likitan da Jay akan su hanashi amma be hanu ba seda yajiwa kanshi ciwo, duka hannayensa glass ne, karo na farko dayayi hargowa irin na bebaye sannan ya buga kansa da gina, be saurara ba seda ya dena motsi dama abinda Jay yakewa gudu kenan, ya tabbatar idan me martaba ya matsa se ankaiga fin haka ma, ya tabbatar idan aka aurawa Mood yarinyar nan wannan ciwon nashi ya taso komai ma ze iya faruwa, besan mesa me martaba baya duba condition na Mood ba, besan menene tsakanin uban da d'ansa ba, Mood yarone me tsananin nutsuwa da kawar dakai, besan yanda akayi mahaifin sa baya gani ba, damuwa tayiwa yaran nan yawa har yana ganin tamkar kowama ya tsane sa, duk k'arfin hali irin na Jay seda yayiwa Hammood kuka, yasan yaron is innocent akan abinda yake zargin sa, sedai fuskar yarinyar ma looks so innocent bayaji wani conspiracy aka shirya harda ita, amma bari Barra ta nutsu zeji meta karanto akan yarinyar..... Likitan ne yayi k'ok'arin taimakawa Mood amma ya kasa dole aka wuce dashi asibitin sa dannkuwa likitansa baya gari, sedai asibitin likitan nasa suda suke da record na komai daya shafi rayuwar sa.
*****************
Lokacin da suka barta ita kad'ai acikin d'akin lokacin ne ta firgita sosai da ganin haukan da wannan yakeyi, mutumin data gane shine wanda aketa ik'irarin ya mata fyad'e kuma za'a aura masa ita, me yasa abubuwa suke faruwa da rayuwarta cikin sauri tamkar a mafarki,yaya wannan mutumin ze kashe kansa akanta, akan me zasu masa haka, bari taje ta gayawa wannan matar gaskiya, kome zasuyi sesuyi Allah baze kama taba danta fad'a gaskia, a hanzarce ta sakko daga kan gadon bata damu da irin azabar ciwon da k'afarta ke mata ba, so take taje kawai ta samu wannan matar datace sunanta anty Barra ta gaya mata gaskiya, so take taje ta samu wannan balaraben ta sanar masa gaskiya karya kashe kansa, ina zatakai hakk'i idan ya mutu?..... Da gudu ta fito a d'akin tana k'ok'arin sakkowa k'asa domin ta taradda Anty Barra setayi rashin sa'a Ameena ce a saman tana mopping, da gayya ta sanya mop stick a k'afarta abinda yajanyo ta fad'i harta soma gangarowa daga matattakalar benen babu inda kanta be daka ba kafin ta gama gaggarewan banda ihu babu abinda takeyi tun tana ihun zuwa lokacin data gama gangarewa ko motsi batayi, harga Allah Ameenan bawai da miyya tayi ba, tsammani take zata d'an zamene sesuyi dariya kamar yanda suka tab'a yiwa abokim Mood, segashi yarinya ta gangare harma ga alama ta suma.
***************
Jay kanshi yana kallon sama sanda Barra ta shigo d'akin lokacin tafito daga wanka d'aure da k'aramun towel a k'irjinta, saman kanta kuwa sanye da hulan wanka take, zama tayi a kusa dashi tana goge fuskarta da gefen towel d'in jikinta, hankalin ta kacokam ta mayar a kanshi sannan a hankali tace
"Jay" Be kalletaba yace
"Water melon" Murmushi tayi jin sunan daya kirata dashi sannan tace "Swt kasaka damuwa sosai aranka akan issue d'in nan, dan Allah ka ragewa zuciyar ka nauyin daka d'aura mata, kasani Mood baya buk'atar komai sama da addu'a a yanzu, bamuda wata hanyar dazamu karkare ko goge masa wannan mugun tabon, ubangijin daya k'addaro faruwar hakan shishi kad'ai ya isa ya warware matsalar nan" Nisawa yayi yana matuk'ar k'aunar barra, batada had'i agunsa shikam komai bata da dogon nazari take aikatashi, cikin tsananin damuwa yace
"Melon baki gayan komai dangane da abinda kika fahimta akan yarinyar nan ba d'azu" Lumshe idanta tayi sannan ta bud'esu a hankali ta zube su a kansa
"Jay yarinyar tasan wani abu, and ba wani memory datayi loosing,after that kuma duk abinda aka shirya da ita bawai bisa son ranta bane tsorata ta akayi da wabi abu gaskiya, na hango tsananin tsoro a idanta nakuma hango gaskiya shinfid'e a fuskarta" Zaune ya tashi ya karb'i man shafawar datake k'ok'arin bud'ewa ya b'alle murfin seda ya tsiyaya a hannun sa sannan ya sako k'afafuwanshi agefen bazaunanta ya sanya ta a tsakiya a hankali ya zame towel d'in jikinta ya soma shafa man a gadon bayanta a hankali
"Me kenan ya dace muyi yanzu barratu na" Ya k'arashe maganar habarsa tana kan gefen wuyanta yana goga masa gashin gemunsa a hankali, tare suka lumshe ido sannan cikin wani yanayi tace
"A haka kakeso muyi magana me muhimmanci Jay" Murmushi yayi
"Wannan irin zaman da akazo akamun, da wannan k'amshin dake tashi ajikinki kin fito daga wanka yaya kikeso nayi dan Allah Melon? Hmm ina magana" Shiru batace komai ba sabida harga Allah yanayin sak'on dayake aika mata tako ina ya soma karb'ar jikinta, tanaso ta gaya masa labari akan yarinyar data fad'o daga kan stair case d'azu amma batason d'aga masa hankali, bataji ya zata abun yayi tsanani har yanda aka sanar mata, yana cikin damuwa sosai ta ina zata fara? hannunta takai ta shafi gemun sa sannan tace tana me manna gadon bayanta asaman k'irjin sa
"Jay nice ma nake k'amshi, so kake ka kasheni da wannan salon, a duk lokacin daka mannamum wannan had'ad'en gemun naka ajiki, wani irin electric shock ne yake d'ibana wani zubin harsenaje America da k'afa ban sani ba" Siririyar dariya yayi ya d'aura hannunsa asaman dukiyar fulaninta yana shafawa a hankali, shiru wurin ya d'auka na wani lokaci banda saukar numfashin su babu abinda kakeji da ganta ta juya ta lalubi bakinsa ta saka a nata, passionately take kissing nasa tana murza wuyansa zuwa bayan kunnensa da d'ayan hannunta d'ayan kuma yana safa da marwa a bayansa cikin salon tafiyar tsutsa irin na k'warewa, bashida zab'in daya wuce sakar mata akalar rayuwar sa tayi yanda takeso dashi, seda ta gama kashe masa jikinsa sannan tabi lafiyar faffad'an k'irjinsa ta shige tare da d'aura kanta asaman k'irjin nasa, gsrgasan dake kwance luf akan k'irjin ta soma wasa dashi sannan a hankali tace
"Jay yarinyar nan tamkar anyi magana da bakin mala'iku, likita ya gayamun da yamma danaje asibiti cewa zamuyi CT scan, so munje munyi but before the result comes out nabar asibitin se yanzu Mami tamun waya" Hannunshi akanta yana shafa sumar kanta daya zare hular wankan dake kanta yace
"Emhm metace"
"Akwai matsala akan buguwar da kan nata yayi suna tsammanin cewar zata dawo tana wani behaviour kamar na yara haka, ban gama fahimtar bayanin Mami ba dai, amma akwai 'yar matsala" Wata iska me zafi ya furzar har lokacin idansa a lumshe sannan yace
"Hasbunallahu wa ni'imal wakeel, abubuwan nan suna yawa fa Barra, na rasa ta ina zan b'ullowa al'amarin nan, Allah kayi mana maganin musiba"
"Ameen" ta furta a hankali sannan tace
"Jay Zulaiha tana jiranka fa, ko wanka bakayi ba, ga 8 ya gota tuni please ka tashi" Shagwab'e fuska yayi
"kema kinsan banason fita idan ina tare dake, ni tausayin kaina ma nake duk ranar dazan kwana ba tare dake ba" Zame jikinta tayi a nasa
"Jay ya zakayi? Ehm dole dai kayi adalci ka sani, ni bazan iya kallo kake wuce ka'idar tafiya ba" Mik'ewa shima yayi bece komai ba ya fad'a wanka ita kuwa anan tayi wata irin rikitacciyar kwalliya ta d'auka hankali acikin atamfa kalar ka me ratsin fari da kuma bak'i tayi kyau ainun, kallon farko zaka d'auka cewan wurin wani taron biki zataje amma zahiri mijinta daze koma b'angaren abokiyar zaman ta shitayiwa kwalliyar ban kwana.... A parlor ya sameta ta gama turara gidan da turaruka masu k'amshin gaske, tana k'ok'arin goge takalmin da ze saka, murmushi tayi sanda ta hangoshi sannan da hanzari ta ruga ta rungumeshi tana dariya
"My jay kayi kyau kamar ango, irin wannan karkace hula harkasa naji kamar ka zauna inta kallon ka" Murmushi yayi ya zagaye kunkurunta da hannayensa
"Melon da safe zanzo muje wurin Mood, hankalina sam baya jikina, gabaki d'aya tunanina yana wurin yarancen idan ya farfad'o lafiya k'asar zansaka ya bari, hanlalina yafi kwanciya ace Mood baya k'asar akan wannan wahalan dayske sha sekace mara gata" Gemunsa ta shafa
"Please karka fita anan da damuwa Jay, banaso katafi ka barni da tunanin damuwar da kake ciki sam bazan iya bacci ba" Sumba ya sauke mata a wuya
"Bazan shiga wata damuwa ba Melon, wannan kalan wankan dakika mun sallama dashi kad'ai ya isheni guzurin dare, Allah ya miki albarka" Ringumeta yayi sannan sukayi sallama cikeda shauk'in juna, ko wannensu yanaji yana tsananin kewar d'an uwansa....
Tun daga k'ofar parlor part d'in zulaiha wani wari mara dad'i ze fara taryarka, bayaga haka kuma kana shiga acikin part d'in zaka soma cin karo da abubuwa kamar su kopi plate da sauransu, kawar da kanshi yayi ya zaga ya shige bedroom nashi, yafi awa biyu a gidan amma zulaiha bata nemeshiba, daga baya ma dayaje neman ta seya tarar tana kwance tana sharar bacci abinta. Washe gari ma harya shirya yabar gidan baccinta take cikin jin dadi.
kai tsaye asibiti suka nufa, shida Barra abinda yafi d'aure masa kai shine rashin ganin Mood a d'akinsa, a birkice ya soma tambayar mutanen sedai be samu gamsasshiyar amsa ba, hakan ya tilasta masa neman likita inda anan sukejin cewar har lokacin Mood be farfad'o ba, kuma sabida yanayin komai nasa deja ja baya an mayar dashi ICU karo na biyu kenan yana shiga irin wannan halin, gargad'in da wani likita ya masa a london ne ya fad'o masa arai.
"Kudena bari yana shiga damuwar daka iya haifar masa da soma buge buge, idan kunyi nasarar ciroshi daga ICU yanxu nan gaba kad'an faruwar irin hakan ka iya janyo rasa rayuwar sa gaba d'aya, har wannan lokacin bamu gano taka maimai wanne irin ciwone dashi ba amma koma menene akwai damuwa sosai a k'walwar sa" Zufa ce ta karyowa Uncle Jay, banda Mood shine ya raine sa da hannun sa, besan me Allah yake nufi dashiba akan rashin haihuwa amma ya tabbatar Mood d'ansa ne, idan wani abu ya sameshi seyayi gunduwa gunduwa da naman Wannan yarinyar kafin ya gama lalubo su waye suka sakata, ko yanzu baze k'yale taba, seya bata azaba fiye da tunanin me tunani akan Hammood d'insa!
Mom Nu'aiym.
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
Join my telegram page through the link below.
https://t.me/joinchat/FgfKMiS_mYc-DIjC.
*SAK'ON GAISUWA ZUWA GAREKI K'AWATA HAR ALJANNAH HAFSATUL ELHAM, INA MIKI FATAN ALKHAIRI ADUK INDA KIKE, ALLAH YA NESANTAKI DA AMINAI MASU FUSKA BIYU YAKUMA KAREKI DAGA SHARRIN DUKKAN WANI ABUN K'I....IYA WUYA K'AWAR ALKHAIRI.*
*SHAFI NA BIYAR*
Rik'o hannunsa Barra tayi yana kuka tamkar k'aramin yaro, bata damu da zaman likitan agun ba ta runguneshi gaba d'aya, daidai saitin kunnensa take rad'a masa
"Calm down mana heroin, ban sanka haka ba, karka yanke kowane hukunci acikin fushi, nutsuwa zakayi mu baiwa Mood duk kannin kulawar daya dace a yanzu, nasanka nasan halinka fiye da yanda kai kasan kanka Jay, a yanzu na tabbatar zuciyarka tana raya maka kayi wani abu mara kyau, please let it be,just let the situation be for now kaji" Sauke nannauyan ajiyan zuciya yayi sannan cikin rauni yace
"He's my only son Barra, how can this happened? duk iyakar k'ok'arina seda yarinyar nan ta tayar masa da ciwon nan, idan ya mutu yazanyi?" D'agoshi tayi tamkar wani k'aramin yaro suka fuskanci juna
"Bana so ka d'auki alhakin abinda ya faru ka d'aura akan yarinyar nan, har yau nidakai ba wanda yasan ainahin menene gaskiyar abin nan so dole semunyi taka tsantsan da shiga hurumin Allah dakuma hakk'in wani" Shiru sukayi dukkansu, likitan ya k'ara kwantar masa da hankalin sa akan komai ze daidaita sannan suka juya zuwa wurin likitan dake duba Yar shara.
"Bata samu wani injury a ko inaba se wannan na kanta, wanda shima ba wani matsala bane dukda matsalar nekam, zata iya warkewa yanzu, gobe kokuma anjima, zata iya bazata warkewa ba har abada, abune dayake tafiya da lokaci shi d'inma ba komai bane, memory d'inta yana nan daram sedai matsalar dazata fuskanta shine wani lokacin kawai zata rik'a muku al'amari tamkar wata k'aramar yarinya, yanzu yanzu setana lafiya yanzu yanzu kuma seta soma muku da childish behaviour,anan abinda zan iya cewa biyu ne, da farko dai zamu tura asibitin dasuke kula da masu matsalar kai sabida su d'aurata akan magungunan daya dace, na biyu kuma sekunyi hak'uri, kunce shekarunta 17 to akwai haushi ace babba abun yara wannan shine hak'urin dazakuyi da ita for the time bn, dan azahirin gaskia bazamuce se yaushe zata warke ba, k'unan k'afarta kuma munada wani likita daya k'ware a wannan fannin ya duba k'afar kuma harya soma saka mata wani cream yanzu haka wurin ya soma bushewa so within a week komai zai daidaita inshaa Allah" Tun sanda ya soma magana shi Uncle Jay yake kallo harya kai aya, abun akwai bam tsoro, dama akwai irin wannan ciwon ne shikuma? Nisawa yayi sannan yace
"Dama akwai irin wannan cutar kanne likita? Gyaran zaman file dake kusa dashi yayi sannan yace
"Sosai kuwa, amma gaskia da wahala kaga ansamu d'in, dan acikin shekaru biyar befi kaga irin case din so biyu ba koma k'asa ga hakan, ita kanta nayi mamakin abubuwan nata yanda suka juye akan k'aramar buguwa irin wannan, ina tsammanin dama akwai irin ciwon ajikinta batun yauba, samuwar sanadi se abun yayi k'amari" Jinjina kai yayi cikeda gamsuwa da bayanin sa sannan ya masa godiya sosai kafin suka juya b'angaren Mood. Basu samu daman shiga ba sabida ba'a shiga wurin sa, anan suka masa addu'a suka juya gida.
********************
Yanayin zaman da tayi awurin kad'ai zaka kalla ka tabbatar cewar tacika kamilalliya, dukda yake shiga ce ajikinta irinta wayewa sosai amma hakan be isa ya hanaka fahimtar zallar kamilancin taba, handout ne da biro a hannun ta tana karatun handout d'in yayinda take k'ananun rubutu a wani small jotter haka, gabaki d'ayan hankalinta yana kan karatun datake, zuwa yayi ya zauna kusa da ita,lokaci d'aya dadd'an k'amshin turaren sa ya daki hancin ta, d'agowa tayi a hankali ta k'are masa kallo cikin d'ak'ik'a k'asa da talatin, dukda bataga fuskarsa gaba d'aya ba sabida ba gefen datake yake kallo ba amma kallon farko ta ayyana aranta wannan kyakyawa ne, bayan saurin kawar da kan datayi daga dubansa hadda yakice tunanin daya ziyarceta mara tushe akansa. Yafi mintuna talatin agun yana wayarsa batare daya nuna yakosan da wanzuwarta agunba, hakan ne ya masifar k'ularda ita, bayan kammala wayarsa ta farko sekuma ya gincira sannan ya kuma dialing wata number, ana d'agawa kuwa ya soma magana cikin d'aga murya yana fara'a, wannan abun ba k'aramin k'ular da Khairiyya yayi ba, cikin zafi tace
"Haba bawan Allah, kai wane irin mutum ne dason kan tsiya, wannan ai shiga hakk'i ne" Dakatar da abinda yake yayi ya shiga waige waige kamar yana neman wani abu sannan daga bisani yace a wayar da yake
"I will get back to you" sekuma ya ajiye wayan ya kalleta sosai yace
"Are you talking to me? wata iriyar b'acin raice ta ziyarce ta, cikin tsananin fusata tace
"Noo am talking to your shadow" Sake baki yayi alamar mamaki sannan yace
"En mata meyayi zafi haka? Tsaki taja sannan tace
"Kawai kazo ka taddani ina karatu, kawani tsaya akaina kanata waya sekace a parlon gidanku" Da mamaki d'auke a fuskarsa yanzu kam yake kallonta, cikin isa yace
"kanki d'aya kuwa? Haryau cikin masifa tace
"Kaina d'ari tara ne da casa'in da tara cikon d'ayan nake nema ya zama d'ari, da naka zan cikasa da amma na fahimci gwanda nakan bola dakai" Yanzu kam maganganun ta sun soma tafarfasa zuciyar Bilal, yaso yayi hak'uri amma ya fahimci batada mutunci, wani shak'iyin murmushi yayi
"Jambito ceke ko, naga alama bakisan a jami'a kike ba, to bari kiji gwanda parlon gidanku akan nan din dan kuwa kaf school d'innan babu wanda yace dan wata bebin roba tana zaune karwani ya zauna" Idan tane ya kawo ruwa tace tana kallonsa
"Waye babin roba? ni kake gayawa haka? Yana d'age kafad'unsa alamun kanki akeji yace
"Toda nine? kece bebin robar an fad'a kiyi duk abinda zakiyi" Tab'e baki tayi ta soma ruwan hawaye
"Allah sena gayaka da Anna, abinda kamun se Allah ya sakamun akanka, mugu kawai" Dariya Bilal yayi yace aranshi"Yau naga sakaryar wofi, wannan anya a jami'a take kuwa?.... Daganan yabar wurin aranshi yana mamakin shirme irin na wannan yarinyar.
A b'angaren Khairiyya kuwa nanda nan seta d'aga waya ta kira Anna, tana d'aukan wayan seta saka mata kuka, a rud'e matar tace
"Alkhairin Allah waye ya tab'aki kike kuka keda ke makaranta, wane ja'irin ne kuma? cikin shagwaba da muryan kuka
"Anna bayan wanine ya gayamun waini bebin roba ce, ya zageni yace koma me zanyi inyi" Mik'ewa tsaye Anna tayi daga zaunen datake
"Kutme, aikuwa ya ebo ruwan dafa kansa, Alkhairin yake gayawa wannan maganar yasan ko wacece ke kuwa? karki damu, ke yanzu kin girma kidena kuka a makaranta, gobe idan zakije makarantar zanga wanda ya isa ya hanani zuwa insa a d'aure munshi harse igiya yayi saura" Tana murna tace
"To Annah na, ina sonki kinji"
"Nima inasonki sosai Alkhairin Allah, k'yale D'an jakar uba" Haka suka ajiye wayoyin Annah masifa nacinta arai, lallai dabadan hidimar bak'in nanba babu abinda ze hanata zuwa yau taci jakar uban yaron cen, amma ba damuwa idan darai da lafiya gobe ma rana ce!
Bilal yanada abinda ze kaishi gida, dan haka washe gari sammako yayi asubar fari ya d'auki hanyar barin gari. Koda ya isa ba kowa agidan tsakanin mahaifinsa dakuma mahaifiyar sa, se motar hajiya, da kanshi ya bud'e gate ya shiga ciki yayi parking sannan ya fito kai tsaye cikin gidan ya nufa yanata sallama amma ba amsa se wayar ta yashe a parlon saman kujera, zama yayi kusada wayar ya d'auka yana jujjuya waya, ta masa kyau ainun yanaso ya rik'e irin wayar be tab'a rik'e wayar Hajiya a hannun saba sabida sam bata bari, amma yau data shigo hannun sa seya tsinci kansa dason shiga phone gallary nata, yana bud'e screen d'in wayar abunda yaci karo dashine ya zaburar dashi zaune, Momy ce zaune da yarinyar dayakeda yak'inin cewar itace sun d'auki hoto sunyi kyau ainun, kuma kallo d'aya zakawa 'yar ka tabbatar wa kanka cewar tabbas yarinyar 'yartace sabida tsananin kamanin dasuke da juna, yarinyar Jiya itace wannan ko shakka bayayi menene alak'arta da momy? Ta tab'a gaya masa cewar tanada yara biyu mace da Namiji ko wannan ce macen, ta sanar dashi sunan macen Khairiyya Namijin kuma Bilal, ko wannan itace, da sauri ya shiga gallary ya soma duba pictures ba shakka, dukkansu biyun da ita suke kama, ga hotunan su nan bila adadin tare da ita, har wani zuwa da tayi dubai ashe tare taje da yaran ta, lallai matar nan tunda suke da ita babu wanda acikinsu zece ga koda garinsu matar, lokaci tayi da itama zata d'and'ani kud'arta a hannun sa, seyayi amfani da kyawun dayakedashi da cikar kamala ya lalata rayuwar Khairiyya kamar yanda ta lalata masa rayuwa shima, da hanzari ya fita a komai daya shiga ya ajiye wayar ya sauya mazauni gaba d'aya, daganan ma wayarsa ya hau latsa tamkar ba abinda ya faru. Sosai tayi kwalliya cikin doguwar rigar abaya bak'a wuluk, ta nad'e kanta da d'ankwalin abayar bak'i hakan ba k'aramin fito da kyawun fatarta dake fara sol yayiba, tayi caras da ita tamkar wata balarabiya, bazaka tab'a cewa ta ajiye 'yara kamar Bilal da kuma khairiyya ba, fuskar nan kamar yar 25yrs, kallo d'aya xaka mata ka tabbatar hutu ya ratsa ta sosai, se tanshin k'amshi take, da wani irin takun k'asaita ta tinkaro parlon tana wani irin k'ayataccen murmushi dayayi matuk'ar karb'ar fuskar ta. Akusada Bilal sosai ta zauna ta d'aura hannunta saman sumar kansa dake bak'a wuluk tasha gyara se shek'i take tana murmushi tace
"Son i missed you" Murmushi shima ya mayar mata dukda hankalinsa baya nan yace
"Same with me swt mom" Ya k'arashe maganar yana me d'aura kansa asaman k'irjinta, rungumesa tayi gaba d'aya
"Da Baba Audu da Baba Lami duk na turasu yawon ziyara dan kawai in huta dakai kad'ai, and kasan me? d'ago idansa yayi yana kallonta
"Menene momma? tana kashe masa ido tace "I have bought a new phone for you, amma bazan bakaba seka gajiyar dani gaba d'aya" Murmushi yayi yace
"Koba waya Mom aikin danazoyi kenan ai, in baki wahala sosai sekince son na tuba" Dariya tayi yanzu kam me sauti tace tana jan karan hancin sa
"Bayan haka kuma idan naji dad'in wannan ziyarar zan cika maka alk'awarinka" D'agowa yayi ya kalleta sosai da serious face
"Ban gane wanne alk'awari daga ciki ba" Mik'ewa tayi tana dariya tace
"2.5 million dakace rannan with a brand new car" Wara idanshi cikin tsananin mamaki dajin dad'i, cikinta yayi gaba d'aya ya d'agata yana zagayen parlon da ita tamkar wata k'aramar yarinya se dariya suke tamkar wanda suke raya sunnar ma'aiki suna tsumayin samun lada, bayan ya direta yace
"Tome zanyi na fanshi duk wad'an nan" kawar da kanta tayi gefe tace
"Abinda bakaso ne Bilal, sedai ni inaso, kasan ina maka kishin kaina bazan bari wani yazo koda kusa daniba, but seriously nagaji ina buk'atar wannan gently n sweet sucking naka, and for that even if i have to buy it with all i have, i will still buy it, because it worth it! ur just so different from everyone, i never get enough of u" Murmushi yayi ya rungumeta gefen kunnenta yaje da bakinsa, if thats what u really wan't so be it, i will suck the hell out of your juicy p*****y today, tomorrow and for ever, amma fa ba saya zanyiba, for the love we had for each other i can even sacrifice my life for you, bare d'an wannan kawai dan ina amai ne nake k'inyi, bansan kinaso sosai haka, amma tunda har haka kikeso swt mom koda zan amayar da duka hanjina i will keep sucking it till u cry and scream no more" Gaba d'ayan sa ta rungumesa yanzu kam suka fad'a wata duniyar masha'a tun a palon....Wal iyazu billah, Allah ka shiryar damu.
***********
Bilal bebar garin ba se monday da safe wanda aranar iyayensa zasu dawo, mom kuwa dama Manager ce ta banki, ya zame mata dole taje office momday d'in, 3.M ta saka masa a acc nasa sannan a sunday sukaje ta sayar da motarsa ta saya masa biggest dream of his life wato Lesus C350 bak'a wuluk! se shek'i takeyi kusan 11.M ta saya masa, shida kansa Bilal yasan cewar Momy bawai aikin datake yake bata kud'in datake samu ba, duk wata 300k take bashi, mutane da dama suna zaginsa akan me mahaifinsa har yanzu yake gadi bayan kowa ya gansa yasan cewar tabbas shid'in yanada rufin asirin Allah, ga k'anwar sama batada maraba da mara future tunda yake ank'i a sakata makaranta shekarun goma amma kullum tana makale da Baba Lami. cikin tsananin jin dadi ya koma makaranta zuciyarsa fara k'al duk department nasu babu wanda yakaishi zama d'an k'walisa sedai kuma be isa yayi budurwa ba, ya rasa dalilin dayasa ya kasa son wata, duk inda ta motsa Mommyn sa kad'aice aransa daram!!
*************
*Bayan kwana uku*
Se a wannan ranar aka samu kan Mood wanda dole Juma'a ta wuce me martab'a be d'aura masa aure ba sabida yanayin conditin nasa, wannan karon kuma se ayi rashin sa'a ya farka amma kowa bayawa magana, baya rubutu bakumaya demostraring da hannu kamar yanda ya saba, hankalin Uncle Jay yayi matuk'ar tashi akan wannan abun, hartakai baya iya kula kowa shima, yauma kamar kullum zaune yake kusa da Mood hannunsa sak'ale acikin na Mood, ya k'ure masa ido baya ko k'iftawa, Mood d'inma idansa biyu kuma shima Jay yake kallo cikin tausayin kansu Jay yace
"Mood please dnt punish me like this, bani nayi laifin ba please talk to me kaji" Murmushi ya k'ak'alo ya sakarwa Uncle d'in nasa, wanda shima atake ya mayar masa cikin tsananin farin ciki "Mood me kakeso zakasha fura? Yanzukam seda hak'waran mood suka bayyana ganin so na hak'ik'a a fuskar Uncle Jay d'insa, Banda Muhseen,U Jay barra da Mamin sa babu me k'aunar sa, mak'iya sun masa yawa yanzu kuma ga wata sabuwar Mayya munafuka tashigo rayuwarsa, babu dangin iya babu kuma na baba amma ta janyo masa matsala fiyeda tunanin me tunani.A hankali ya gyad'a masa kansa akan zesha furar aikuwa nan danan ya kawo masa furar da dama tun safe yazo masa da ita, shiya taimaka masa ya zauna sannan da kanshi ya bashi yasah sabida hannunsa akwai raunin daya jiwa kansa sakamakon dukan glass dayayi. Sosai yasha furar sannan aka d'aura masa da maganin sa, Ganin Maminsa tazo dubasa ba k'aramin kwantar masa da hankali yayi ba,matsalar d'ayace yak'i yayi magana, idan matsayin ka yafi k'arfin k'yaliya seyayimaka murmushi kokuma ya gyad'a maka kai, A haka harcika sati d'aya wanda aka sallamesu rana d'aya da 'Yar shara da aka kai asibitin k'walwa suka kuma d'aurata akan magunguna.
********************
Lokacin da Bilal yashiga school wuri ya samu a tsakiyar mini mart yayi parking motarsa, dama kuma Bilal sananne ne sosai a school d'in yanada gayu mabiyan sa kamar su masa sujjada, lokaci d'aya wurin ya d'auki sowa da hargowa aka soma yi masa kirari Bilal Babban Yaro Bilal babban yaro, seda sowar ta lafa sannan yace
"A wannan cafteria zakuci abinci ko a waje" Da ihu gayun sukace anan ma girmane Babban yaro" Yana wani jinkai yace
"Kowa yayi ko tayi iya yinta, daga nan zuwa k'arfe goma na daren yau a sanar nace duk wanda yaci wani abu a wurin nan nine zan biya" Ihun ne ya k'ara yawa sannan yace ciki isa
"D'an madami ze baiwa duk wanda ke wurin nan kyautar naira dubu goma daga yanzu zuwa k'arfw goma na dare" Nanma wata sabuwar sowar ce shima d'in a babban wurin dayafi kowanne k'ayatuwa ya nufa shida manyan abokanan sa don suci nasu abincin.......
Lokacin da khairiyya ta kammala cin abincin ta tana zaune jiran waitress d'in for payment amma batazoba.Wani ne yazo kanta ya irga dubu goma ya ajiye agabanta,kallonsa tayi "Na meye malam?" ta buk'aci sani cikin zafi "Calm down mana sis, kyauta ce daga Babban yaro" K'are masa kallo tayi "Bana karb'ar gift from strangers ka mayar masa" Wani xaro ido yayi "Ke ba'a mayar da kyautar babban yaro, cikin takaici tace "Malam na gode ka had'a nawa da naka nabar maka" Godiya ya mata ya juya ko'a jikinsa, aranta tana mamakin waye kuma wani babban yaro? se zuba tsaki take lokaci zuwa lokaci tana kallon agogon hannunta, ganin waitress d'in batada niyyan zuwa ya tilastawa Khairiyya mik'ewa taje reception nasu, kallon waitress d'in tayi tace "What is my bill you guys kept me waiting since, it is unusual naga kune kuke zuwa karb'a ko? Matar tana fara'a tace
"Bakiji ba kenan, ai Babban yaro ya biyawa duk wanda zeci abinci yau kud'i daga yanzu har goma na dare" D'an k'aramin tsaki tayi
"Count me out of that bullsh**t , my dear will u please tell me my bill" Kallon k'ofar tayi dake bayan ta,tace
"Ma'am its as simple as that fa, ba kud'inki ya huta ba" Duka Khairiyya ta kaiwa table d'in abinda k'aranshi ya karad'e ilahirin wurin harya janyo hankalin d'aukan mutan wurin akansu
"I said i will settle my bill, i have spoken!!! wane d'an iskan ne ya isa ya biya kud'in abincina, who the hell did he think he is, bannaso bana buk'atar alfarma awurin kowane d'an rainin hankali" Bilal dayaji kalamanta tamkar gaushin wuta seya kasa hak'uri ya tako yazo har gabanta yana watsa mata wani kallo
"ke! waye d'an iska" D'agowa tayi ta kalleshi ta wani yamutsa fuska
"Ohh God you again, Annah the mad man is here again" Be fahimci inda kalamanta suka dosa ba, kafin yayi magana wasu gayu sunyo kanta tamkar zasu cinyeta d'anye cikin isa tace
"You guys calm down mana, is he ur hero? kodan ya saya muku abincin wuni d'aya? waigawa tayi ta kalli waitress d'in datayi tsaye tamkar an dasata tace tana murmushi
"Daga yau zuwa wata shekarar iwar haka duk wanda zeci abinci a wurin nan na saya masa, be it breakfast, lunch or dinner or both the 3 meals per day!! Jakarta ta zuge ta zaro wani card a wata k'aramar waled ta d'aura akan table d'in
"Kullum kije ki cire kud'i adadin yawan abincin da kuka sayar a wannan card d'in" Harta juya babu wanda ya koda motsa ciki kuwa hadda Bilal, sanda takai k'ofa sannan ta waigo tana murmushi tace "3753 is the code, remember wata shekarar iwar harka i will come for my card so take care of it sosai sosai" Tana kaiwa nan ta juya tabarsu da sakakken baki kowa se mamakinta yake, Bilal wani bak'in ciki ya ziyarcesa yama rasa me zaiyi, ya tsani yarinyar dayakeda yak'inin 'yar sugar mommyn sace shizata wulak'antar har haka, amma idan yace ze gwada fushi yanzu shine zai wahala, dan baze samu abinda yakeso ba kenan, da sauri yabi bayanta dogarawa yagani a wurin motar dataje shiga atake aka bud'e mata k'ofar har zasu rufe ya k'araso yana haki
"I come to appologise, am very sorry please, am not bragging, am not doing it for my name, I'm only trying to help, bansan kina cikiba, dana zare sunanki aciki Ur royal highness" Ya k'arashe maganar kanshi a k'asa, this is exatly what Princess Riyya want, a duk'a mata, a nuna mata ita watace ,a girmama ta and he got her just right there, lokaci d'aya ta manta daduk wani abu daya shiga a tsakanin su na b'acin rai, ta sakar masa murmushi
"Bakada matsala, mun fahimceka" Yana murmushi yace
"Nasan ban isaba nasan ban kaiba, amma ina neman alfarma" Tana murmushi tace "Haka mukeso tame kenan?" Sosa sumarsa yayi
"I just want to befriend her Royal Highness" Tana murmushi tace
"Grab this. 08030000000, princess Riyyah from the kingdom of Baihatul Mulk. the code is 3753, i will be expecting ur call friend" Wayewar ta ta gama dashi, wannan tashin k'asar nan ce kuwa? ya ayyana a ranshi lokaci d'aya ya haddace komai sedai kuma be gane wanne code bane wannan, any ways kallon ta yayi
"Thanks for everything your royal Highness" Matsawa yayi aka rufe mata sannan ta zuge glass tace dashi
"Remember just friends" Had'e hannunsa yayi alamun godiya sannan yace
"My pleasure" Ya juya yana murmushin samun nasara!!!!
**************
Tunda suka dawo be sanya wannan munafukar a idanshi ba, bayamason ganinta, yanaso yaje gidan U jay amma bayaso yaga wannan mayyar Munafukar, dan haka bejeba se waya ya masa, a wannan yammacin ne aka aiko neman sa daga fada, badan yasoba ya shirya sosai ya nufi fadar idanshi a lumshe yana aikin daya saba na gudu. Mutanen fada yauma kamar kullum suna nan a jere kamar yanda suka saba, a tsakiyar su ya ratsa yaje gaban sarki, bayan ya duk'a ya gayar dashi sekuma yayi shiru seda fada tafi mintuna goma shiru sannan sarki yace
"Hamood yarinyar daka lalata zamu d'aura maka aure da ita nanda sati biyu, dukda kaji tanada matsalar k'walwa." bece komai ba se kallon uban dayake, shikuwa sarki yaci gama
"Na gayawa Aminina kuma abokina Sarkin masarautar Baiha, na Baihatul Mulk yakuma yi fad'a sosai akan zubar mana da mutinci dakayi, yace lallai a aura maka wacce ka lalata d'in bayan haka ya baka auren 'yarsa Khairiyya sabida dolene jini irin naka se naka, wato sarauta, 'yar talakawa sam bata dace dakai ba, dankai kajane" Wani irin bak'in cikine ya lullub'e Hamood tozarcin har nisan wata masarauta aka kaishi? Lallai mahaifinsa baya k'aunarsa, auren mata biyu aciki babu wacce yakeso, da k'yar ya had'a hannayensa biyu alamar godiya ya sunkuyar dakai sannan ya mik'e, me martaba cikin isa yace
"You are dismiss" Ba musu ya juya da gudu kamar yanda yazo da gudu, koyau dayazo kusada D'an galadima seda ya tsaya suka kalli juna atake ya karanto zuciyar D'an galadima dake kallon sa yana murmushi!!!
*****************
"Annah, wane magana nakeji wai, aure ni kuma am just 18 fa kasheni zakuyi, kuma bansan mijinba bance ina sansa ba se wani aure, wani abun takaicin ma shine wai kurma ne fa, duk ajina? Mik'ewa Annah tayi tana zagayen d'akin ta amma batace komai ba, me Sarki Mu'az yake nufi da itane wai? ita ba uwarsa bace ba, matsayinta da queen mother batada wani isa ne kam da za'ake mata wannan abun?..
*Bansaniba ko kuma kun rud'e yanda na rud'e, ku sani ko hawa bamuyi bare gangara, kuna kallon wannan puzzle d'in, anya zamu iya kuwa....kumuje zuwa, kuci gaba da bibiyar alk'alamin Mom Nu'aiym domin jin yanda zata kaya..
Yawan comment yawan typing, i cannot come and kill my self....lolxxx.
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*JOIN OUR TELEGRAM PAGE TROU THE LINK BELOW.*
*https://t.me/joinchat/FgfKMiS_mYc-DIjC*
*WATTPAD @68billygaladanchi*
*My Sunita this whole page is for you, nagode da tsaftatacciyar k'auna Allah yabar so ya nunamun aurenki.*
*SHAFI NA SHIDA*
"A parlon k'asa ya taddata a zaune da cup a hannunta da alama wani abun takesha, tsayawa yayi yana kallonta ita kuwa idanta yana kan tv zahiri amma a bad'inin ta wani abun ne daban a ranta, rayuwarsa tana raya masa cewar yaje ya shak'o wuyanta seta dena numfashi, kamar ance ta waigo segata tana kallon sa, da fara'arta ta mik'e tazo daf dashi tace
"So nake inje inyi wanka aruwan sama, amma ba'a ruwan sama ya zanyi?" Wani irin kallon tsana ya wurga mata sannan ya janye jikinsa daga nata ya nufi sama, bin bayanshi tayi ta rik'e masa riga ta baya
"Dan Allah yaushe za'ayi ruwa, nace dakai so nake inyi shillalo na aciki" Hannunsa yakai ya bige mata hannu cikin fusata ya d'are matattakalar da gudu yanzu kam, shagwab'e fuska tayi wane zatayi kuka, shikuwa seda ya d'are sannan ya tsaya ya waigo yana kallon ta cikin wani yanayi mara misaltuwa tana abin yara tace
"Niko Niko banama sonka, idan kaga ina wasana karkazo kace ka sanni ma,nama gaya maka" Ta koma kan kujera ta zauna ta sadda kanta acikin cinyoyinta tanata k'unak'uni!!!
Ameena ce ta kalli barira suka shek'e da dariya k'asa k'asa, Barira tace "Sabon salo gemu a kafad'a yarinyar nan fa da sabon samfuri ta dawo daga asibitin nan, batasan d'an kurma bane ba, zataci ubanta" Amina na dariya tace
"Bakisan iskancin datamunba d'azu ai, kawai basega yarinyar nan ta zauna duk ta b'ata wuri da soyayyen k'wai ba, kamar 'yar shekaru biyu fa, aikuwa na fakaicin ido na mammari shegiya, abinda yaban haushi ma shine yanda ta koma tana kuka tamkar wata k'aramar yarinya" Tsaki Barira taja
"Tsiya d'inkin ludayi, ni kuwa d'azu rok'ana tayi in kunna mata TV cikeda ladabi, nace a ina suka samo wannan wawiyar, wai a haka prince mood zata aura, Allah da farko naso sosai tabar gidan nan, naso idan Fada abinda suka soma yad'awa ya yad'u" Tab'e baki Amina tayi
"Dama ta koma gidan princess Barra niba k'aramin dad'i najiba, ko uban me tazoyi mana yau oho" Dariya Barira tayi me sauti
"Ameena sekinyi kyau da zama princess, kafatanin hadimai da bayin gidan nanke babbar suce a iya iya hege,idan yau ace ki zama sarauniya niko zanta miki bauta kodan indinga kallon yanda zakike yarfa mutane" Kan Amina ne ya kumbura tana wata tafiya tace
"Da kuwa tafiyana ma canjashi zanyi zuwa irin na Prince D'an galadima" suka kuma kwashewa da dariya har suna tafawa...
Wayarsa ya zaro a aljihunsa yana mamakin zuwanta gidan, wane irin behaviour ne haka yarinyar nan kanta d'aya kuwa, da sauri ya rubuta wa anty Barra message
"What is she doing here?" Anty Barra tana zaune kusa da Mami suna magana da yaren kurame wayarta tayi k'ara alamar shigowar sak'o, a hankali ta d'aga wayar ta duba, murmushi tayi, gaba d'aya mur'add'en hali irin na kurma yana bata mamaki, tana tunanin amsar dazata bashi kawai wani text ya kuma shigowa
"She's acting wired! please take her away" Kallon Mami tayi damuwa bayyane a fuskarta, cikin tsananin damuwa ta soma mata magana
"Mamina wannan itace alfarmar dazakimun, ku baiwa yaran nan time, a k'alla 6 month or a year Mami, abin ze masa yawa wlh" Mami cikin fad'a ta soma magana da yarensu tana demonstration da hannu
"Da yasan ba auren yakeso ba meya kaishi lalata yarinyar mutane, Barra kinsan masarautar nan da idanduna dubu kunnaye dubu ko ina kabi kunne ne da ido caa a kanka, harse yaushe Hammood ze dena janyomun magana ina zaman zamana, tun yana k'aramin sa komai aka bud'i baki Mood baya koyi da galadima sam, shi haka yaga anayi, shine d'an cikin gidan shine d'an gidan amma d'an rik'o yafika iya sarrafa masarautar ka, ni mulkin be damen ba, amma k'imana ya dameni, babu wani me martaba dazanje incewa wai a janye maganar auren nan amma ke zaki iya zuwa da kanki" Dafe kai Barra tayi
"Amma Mami kun tabbatar haka d'inne shine ya aikata, saraki fa Mami baya auren macen da k'afar wani ya riga tasa shura"
"Koda shine ya shureta a sahun farko idan ba daga ciki bane babushi babu sarauta har abada" Da sauri ta d'ago ta kalleta cikin tsananin takaici muryanta har yana rawa tace
"Mami haddake a tsanar Kurma wlh, ku zurfafa bincike ku sauraresa, niya gaya mana komai kuma mun yarda dashi, idan akawa yaran nan haka sam ba'a masa adalci ba" Mik'ewa Mami tayi
"Barratu ki tashi ki tafi" Tana kuka ta mik'e tsaye itama
"Mami please listen to me" Hararar ta Mami tayi tana me k'ara jaddada mata barin wurin da hannunta, badan tasoba ta fita, yayinda mami bak'in ciki ya tarnak'e ta shige cikin d'akinta ta rufo k'ofa, zama tayi a bakin gado tana mayarda numfarfashi, tasani sharri akebin kurma dashi, tasan mak'iyane barkatai akan kurma, tasan duk wannan abubuwan sharrin sarautar nan, akan mulkin masarautar Daulatul Dinar aketa so a kashesa, tanatayi masa nasiha, tanata nunar masa yayi taka tsantsan amma sam kurma baya fahimtar komai, yanzu ya basu dama zasu dama shikuwa ko oho, ta godewa Allah da kurma be dogara ga sarautar ba, sam shi busineses d'insa yake kuma masu kawo ci gaba da samu me tsananin yawa, dabadan hakaba daya kad'e bashida madafa sam!
Barra replying message nasa tayi da "On My way to ur part" sannan da sauri ta kama hanyar dukda tafiyar akwai nisa sosai bako kad'an ba.
A bed room nasa ta taddashi ya had'a kai da gwiwa abin tausayi, zama kusa dashi tayi ta dafa kafad'arsa, a hankali ya d'ago jajayen idansa ya sauke su a kanta, yau bayajin yin bayanin da hannayensa ko kai dan haka jotter ya janyo da biro ya rubuta
"Ant please help me out, Am not ready to marry 2 girls, bama d'ayaba mena musu, kowama ya zama munafiki so suke su kasheni, yes zan auresu but ayishi d'aya bayan d'aya shi d'inma banan da sati biyu masu zuwaba, su barni in huta for a year or 2,please aunt help a soul" Kallon sa tayi yanzu kam kanta a matuk'ar d'aure, cikin mamaki tace
"Two girls @ a time how? Jotter ya karba ya zayyane mata komai da yanda sukayi da Sarki ya kara da cewar
"K'imana ya zube Aunt, Me martaba kawai ya gayawa Sarkin Baiha komai batare da shaida ko hak'ik'ani ba, kawai ni an wulak'an tani" Nisawa Tayi sannan tace tana mik'ewa
"Ya isa haka Mood, yanzu kam gwanda masarautar nan ta girgiza kowama ya huta, i will have to act fast" Rik'o hannun ta yayi ta waigo suka kalli juna, saketa yayi ya had'e hannayensa biyu idanshi ya saukar da ruwa har saman wuyansa, alamun ta taimakesa he's deeply in pain, share k'wallan idanta tayi sannan tace
"Prince calm down kaji, komai ze wuce soon inshaa Allah" Mik'ewa yayi ya sake d'akko jotter d'insa ya rubuta
"That piece of trash! tabar nan b'angaren please" Dariya tayi dukda k'walla ne a idanta sannan ta gyad'a masa kai alamar ok.
******************
Kai tsaye wurin mahaifiyar ta taje a fadar SARAUNI, Sarauni bahar tana ganin Barra ta washe baki tare da gyaran zama a saman kilisarta, tsohuwa shekaru sunja amma se dad'a jin izzar mulki take da cikar kamala, zubewa Barra tayi ta gaisheta sannan tana fara ta amsa tace
"Barratu, Bahar tana fushi dake! gabaki d'aya bakya ziyartar Fadar Sarauni sekinada matsala ko" Murmushi tayi har duka hak'waranta suka bayyana, sannan tace
"Bahar afuwan, kinsan ina zuwa aiki, kuma wannan yasa koda wane lokci ina makale dake awaya" Tab'e baki Bahar tayi
"Tambad'a banza, yooni wannan wayar dakike damuna dashi ciwon kunne yake sakani, tuni na la'anci me k'erin waya" Dariya tayi dama tasan dirama se anshata anan yanzu zata fara la'ance la'ance
"Hakuri zakihi Bahar, waya zamanine yazo dashi domin sauk'ak'a mana al'amura" Tab'e bakin ta k'ara yi
"Na la'anceta dai niba ruwana, zamanin ma na la'ancesa, yazo ya sauya mana komai, banda lalacewar zamani da la'ancewa ace sarauniya guda tana yawo da yagaggen zani irin na jikinki Barratu, ina kayan jida mulkin naki duk kin watsar, da anyi magana kice zamani la'antacce" Wannan dalilinne ya sanya Barra sam bata zuwa wurin Bahar, masifaffiyar tsohuwa ce tamkar ba itace ta haufe taba,ga bakinta ya saba da kalmomin da irin na rashin dad'i da dinga la'ance la'ance kenan indai abu be mata
"Bahar nifa wata magana ce ta koroni wurinki" Kallonta tayi
"Dama ince nikam ai banza bata tab'a kai zomo kasuwa har abada Barratu bazakizo gaisheni ba se inkinada matsala, kamar bani na haifeki ba, nidai ban tab'a la'antar kiba, banda albarka ba abinda na tab'a saka miki amma sekace na tsinance miki bakya zuwa neman tarin albarka" Nisawa tayi, satin daya gabata ma iwar haka a wurin Bahar ta wuni me takeso ta mata ne wai?
"Bahar sharri akawa kurma akace yayiwa wata fyad'e, yaran nan yace bashi bane amma sun kafe akan lallai sesun aura masa ita, bayan haka suka dad'a cewa zasu aura masa 'yar sarkin masarautar Baihatul mulk Khairiyya, dududu shakarun kurma nawa dazasu aura masa mata biyu, kuma ba wacce yakeso, nayi nayi Mami ta taimaka ta dakatar da abun itama ta goyi bayan su, narasa yanda zanyi shine nazo wurinki kawai" Mik'ewa tayi jikinta har yana rawa
"Wasu la'anan nunne suke tattalin yiwa Hammude sharri? aiko wlh sesun san shayi ma ruwa ne, sena tsine musu yau, shikuwa Tahir harya isa? a harya isa ya yankewa Hammude hukunci inada rai ban saniba, idan na mutu yaya kenan? la'ana suke nema zanko la'ancesu ayau, fyad'e a zuri'ata, aimu ba la'anannu bane ba bare wani acikinmu yayi fyad'e, tashi muje fada" Barra ba haka take soba, a nutse takeso ayi komai, amma taga Bahar ta d'auka da zafi
"Bahar ba haka ya dace kiyi ba, a nutse ya dace muyi komai" Harara ta wurgawa Barra
"Kina haukane? La'anace akaina dazan bi wannan maganar a hankali? ai wannan tambad'addiyar maganar ba abin bi a hankali bace, niba tambad'add'iya bace ba bare nabi komai a sannu" Mik'ewa itama tayi
"Bahar kinsan halin me martaba, Allah yaa Tahir seya b'allani, sedai kije ke kad'ai" Hannunta ta kamo
"La'anace zata hau kan duk wanda ya nemi miki koda kallon banza ne, kurma meya musu, bawan Allah, ga yanda Allah ya haliccesa kuma bazasu barshi ya hutaba, tunda yaran nan ya taso yake ganin tasku, dududu shekarun sa nawa, Tahir yana sani yamun wannan sharrin, danyasan k'a'ida sarki baya magana biyu shine ze zalincin yarn nan, wannan karon wlh sedai nabar masa gidan amma seyayi magana biyu" Nan danan tasa kuka abinda ya rud'a Barra, shisa taso b'oye maganar bataso Bahar taji dantasan tsohuwar yanzu zata tarwatsa masarautar!!
**************
Bilal yayi iyakacin kok'arin sa wurin samun lambar Princess Riyya amma sam bata tafiya, kwata kwata ma ba'ace masa komai kiran yake katsewa, yashiga damuwa me yawa, gashi acikin kwana biyun nan ya fahimci cewar ba sa'ar sa bane ba,dankuwa ko a school d'in ganinta ya masa wuya, yama rasa tsakanin soyayyar ta da kuma son zaluntarta wanne ne yafi dakumsa, yaudai yaci alwashin ganinta kota halin yaya, bazeyiyu kawai tazo tayi tafiyarta a banza ba, alhali yanaso ya jefi tsuntsu biyu da dutse d'aya koba komai the way her taste is super amazing, yakosan tsohuwa da wannan dad'in yakenan awurin yarinya...... Luckly for him yana zuwa school se gashi sun had'u a mini mart, tana zaune a cafteria tanacin chips with salad, da fara'arsa ya zauna a kujerar dake fuskantar nata
"Good morning your highness" Ya fad'a yana me washe bakin sa" Batako kallesaba tace
"Morning, can u excuse me please?
"Your highness baki gane niba? Kallon wulak'anci ta dire masa sama da k'asa sannan ta wurga idanta kan agogon hannunsa ta k'are masa kallo na wuccin gadi, she hate cheap people though dai yana girmamata but he's too cheap for her as friend,cikin k'yama tace
"Aughhhh disgusting" A sarari, d'an karkace kansa yayi tamkar bejiba
"Pardon? ya furta yana me k'ura mata ido, gajeran tsaki taja
"Waye kai? wani k'ululun bak'in cikine ya tokare k'irjin Bilal, shi yarinyar nan zata rainawa hankali? cikin tsananin b'acin rai ya kalleta amma ina, baze iya fad'a ba, baze yadda tayi nasarar wargaza masa shirinsa cikin sauri haka ba, dannewa yayi ya k'ak'alo murmushi
"Bilal ne your highness, wawan gayen daya b'ata miki rai kwana biyu a cafteria nan, damuka zama friend's harna karb'i number wayarki? D'an shiru tayi tana yamutsa fuska kafin tace
"What is the code then?" Ta k'arashe maganar tana wara yatsunta k'waya biyu dasuke d'auke da manya manyan Nails farare tas se shek'i sukeyi.... Wasu yawu ya had'iya kafin yace yana nazari
"3753" A tak'aice, murmushi tayi sannan tace
"Good, zan yadda cewan kai friend d'inane sabida ka fad'a wannan code, badan hakaba ni bazan iya tuna inda naga face d'in kaba" Shiru yayi yaba zuba yak'e ita kuwa ta zauna tas ta cinye abinta sannan ta mik'e da zummar barin wurin yace da sauri yana kallonta
"Your highness ke nake jira fa" Sauke wata nannuyar ajiyan zuciya tayi sannan cikin kosawa tace
"Immaka me? Dukda yaji zafin kalamanta amma seyace
"Dama so nake ince dake wayanki koyaya nayi trying bayya tafiya" Yamutsa fuska ta kumayi kafin tace
"Did u try sending the code" shi ta soma k'ular dashi komai turanci ubanwaye be iya turancin ba, shegiya da iya kirsa kamar uwarta ya fad'a a zuci, a sarari kuma seyace
"Pardon i dont grab" "Idan harni na baka number na then try sending the code via sms to me, i will save ur number then zaka iya samuna,if not har abada bazaka sameni ba" Mik'ewa shima yayi
"But ur highness kene da kanki kika bani number ai" Ya k'arashe maganar abun tausayi, tab'e baki tayi
"Thats the main reason why i need to confirm, see i dont normally give my number to stranger's, and when ever i do i need to confirm first, so if kanaso ka kirani ka samu send the code for confirmation" Tana kaiwa nan ta soma tafiya bin bayanta yayi
"Your Highness the code is 3753"
"Via sms" Ta furta dad'an k'arfi sannan ta k'arawa tafiyarta sauri zuwa barin inda yake........Tsayawa yayi yana kallonta harta b'acewa ganinsa, gaba d'aya ta rikirkitasa @ first ya zata ya gama kamata a hannu, se yanzu ya gano cewar da sauran rina akaba, seyabi da lallab'awa kenan, amma ba komai kowane irin wulak'anci ze jure harseya cimma burinsa akanta kamar yanda uwarta tayi masa,tun yana d'an shekaru 17 yanzu gashi yana 25 amma bata bar tsuliyar sa ta hutaba kullum yana kanta yana sukuwa!
******************
Lokacin da Bahar ta fito daga fadar Sarauni kai tsaye fada ta wuce jikinta har rawa yake, hannunta rik'e da hannu Barra, se zare ido barra keyi alamun rashin gaskiya ita sam ba haka tasoba, so kawai tayi Bahar Sarauni ta nemi Me martaba daban bawai fad'a a fada ba! Seda suka shiga har cikin fada sannan ta saki hannun Barra ta daidaita nutsuwarta, gabaki d'aya mutanen fadar dake zazzaune sunyi zaman tamutela suna fuskantar juna ana tattauna maganganu masu muhimmanci ganin Bahar Sarauni mik'ewa sukayi suka sunkiya suka gayar da ita ta kwashesu kawai ta zubar bata amsaba, Barra kuwa jikinta se rawa yake dan kuwa ganin yanayi irinna sarki ya tabbatar mata ya gane me tayi, bayan sarki ya mim'e ya gayarda mahaifiyar sa dama tsarin fadar akwai wurin zaman manyan iyaye irinsu wanda yake agefen sarki idan maganar dole ta kama sesunzo to anan suke zama, Bahar sarauni bata zauna ba dukda tayin zaman da akayi mata ta kalli d'aukacin 'yan fadar tace
"Waye yazo da maganar yarinyar da ake cewa Hammude kurma yayiwa fyad'e?" Tsit fada ta d'auki shiru tamkar ba kowa agun" Gyaran tsayuwarta tayi
"Bazan k'ara maimaita tambaya naba, amsa nake jira" Me martaba ne yace
"Ammu Bahar, D'annGaladima ne da idan fada suka ganshi suka tabbatar da hakan" cikin takaici tace
"Suka ganshi k'irik'iri akan 'yar mutane yana mata fyad'e? Da sauri kowa ya kalleta
"Ba haka bane Ran Bahar ya dad'e" Sarki ya fad'a yana k'ara k'ask'antar da kansa cikeda ladabi
"Inajinka gayamun da bakinka yanda komai ya faru" Seda sarki ya kalli mutanen wurin sannan yace yana gyaran zaman rawanin sa
"Ku bamu wuri" D'aga murya tayi
"Zan La'anci duk la'anannen daya fita daga fadar nan, tare daku aka k'ulla agabanku za'a warware komai, Kai Tahir maza ka aika kiran Hammude da gaggawa" Cikin girmamawa ta bada umarnin kiram kurma, sannan ya fuskance ta sosai ya kwashe komai ya sanar da ita, seda yakai aya sannan tace
"Su waye shaidun kace"
"D'an galadima ne da kuma idan fada"
"Su waye idan fada, munafukan fada zakace, kai Tahir ashe bakada hankali? me irin tunaninka samshi ba sarki bane, ban tab'a ganin sarki mara adalci irinkaba, katab'a gani ko a hikayar marasa hankali mutum yayiwa yarinya fyad'e daga waje ya kawota gidansu to tamasa me? tukunna ma ka saurari nashi b'angarin dalilin kawota gidan? Cikin sanyin Jiki yace
"A'a Ammu, naga zahiri shisa ban nemi jin mezaice" Dage gira d'aya tayi ta k'ank'ance ido
"Zahiri kake k'ara gayamun ka gani, Tahir anya sanda malamin islamiyyar ku ke zuwa kana saurarar sa kuwa? bakasan musulunci baya karb'ar shaidun zinaba harse mutane hud'u sun shaida sunga mazinatan turmi da tab'arya, kai jini kawai shine shaidarka, tukunna ma wai ka shirya gayawa Allah ka sauya nashi shaidun zuwa naka dankai sarkine? cikin rawar murya yace
"Subhanallahi, Ammu ba haka nake nufi ha wlh" Suna haka segashinan ya shigo yauma kamar kullum da gudun sa, a gabanta ya tsaya ko haki gudun be cika sakashiba sabida ya zame masa d'abi'a, dafa kafad'arsa Bahar tayi tace
"Harse yaushe zaka dena wannan guje gujen Hammude? Murmushi ya sakar mata abinda yake fin wata beyiba sannan ya mata alama da hannu akan ze dena" Tana murmishi tace
"Nasanka da saurin rubutu, maza mazq rubutamun duk abinda ka sani akan yarinyar da ake zargin ka mata fyad'e" Jinjina kansa yayi lokaci d'aya annurin fuskarsa ya kau, ya zaro jotter da pen a aljihunsa, cikin lokacin dabe gaza 10mns ba ya fayyace labarin iyakar abinda ya sani!!!!!
Barra ce ta karance tsaf a tsanake kowa yayi tsit yana sauraren ta harseda ta kammala.Nisawa Bahar Sarauni tayi yanxu kam ta fahimci duk abinda ya faru, tana jinjina kanta tace
"A matsayinmu na masu hankali be dace sabida munga jini acikin yarinya muce fyad'e aka mata ba, musamman shi jinin kawar da budurci baya zuba bare harya d'iga, kai Galadima baka tab'a kawar da budurci bane, kainkuma D'an galadima kaima matanka biyu ko dukkansu ba sabon takinka bane ba, Sarkin yak'i kana me akayi wannan shirmen ina matanka hud'u harda k'wark'wara? so kake kacemun bakasan jinin kawar da budurci ba, kaikuma sarkin baka, inace matanka uku, dukkanin ku anan kunada mace sama da d'aya cikin hadda sarkin ku? idan har kun d'auka yawan jikin daya zuba haryana d'iga ajikin yarinyar jinin kawar da budurci ne to kuwa dukkanin ku anan an rigaku takin takalminku, in hakane har sarki sena saukeshi a kujerar mulkin sa? kokunsan a k'a'idar mulkin k'asarnan idan ka taki takalmin sauri a matsayin auren fari baka mulki? Kame kame kowa ya hauyi, atake ta tsawatar akayi tsit ta waigo ta kalli D'an galadima ido cikin ido tace
"La'anannen nan dukshi ya shirya komai, soyakeyi tarihi ya maimaita kansa, ba'a rufin asiri nina rufa maka, idan tunanin ka zanje kabari da sirrin ka tokama janye, d'anka yana naj ajiye, kuma kafin aurenka kayiwa baiwar ciki niwa na gayawa? na tilastaka aurenka ne ? abinda kake gudu nan gaba kad'an asirinka ya tonu mulki ya tashi a hannunka, hak'uri zakayi rashin kamun kanka ya b'ata komai, magaji kuma kurma ne, koda kuke cewa kurma ne kunyi kuskure, kurma shine wanda bayaji, Amma Hammude yanajin magana tsaf, lalurarsa a harshensa take bawai a kunnen saba, kuma inshaa Allahu ze mulkeku koda bakwa so, ina abun yin Allah ne bana la'anannun Allah bane irin ku" Kowa yayi tsit taci gaba
"Da D'an galadima da idan fada, suje su yad'a cewar Bahar tayi bincike ta gano cewar yarinya jinin hailarta ne ya zuba a k'asa bana kawar da budurciba, Kurma taimakonta yayi kamar yanda kukaji bayani yanzu a kuma tabbatar cewar lallai munafukai sunyi nasarar da kowa ze wanke kurma daga zargi" Amsa mata akayi cikeda ladabi ta waiga suka fuskanci juna da kurma tace cikin nutsuwa
"Acikin yaran guda biyu da akeso a aura maka waccece kake so,waye kuma bakaso, idan duka kana sonsu zansa a aura maka dukkansu, idan kuma duka baka sonsu zan tsinewa wanda yayi gigin koda tashin maganar ne in la'ancesa har k'arshen rayuwarsa" A hankali Kurma yake kallon ta ya gama karantar iyakar gaskiyarta kenan, sauke idansa yayi zuwaga mahaifin sa cikeda kulawa danyasan akan sa aka tozartar da mahaifin nasa agaban bayinsa da mukaraban sa, bashida zab'in daya wuce zube idanshi a wurin da ake kallon sa, gaba d'aya jikinsa yana bashi Uncle Jay yana kallonsa, jira yake yaji mexaice, kallon juna suka tsayayi na wuccin gadi, ga Uncle Jay acikin manyan fada a jere dan kuwa shine wakili a wannan masarautar amma ba bakin magana, seda ya gama karantar zuciyar uncle Jay sannan ya mayarda dubanshi zuwaga Bahar Sarauni......
******************
*To nima dai gani na kasa kunnen sauraren wacce kurma xe zab'a, shin anya ze zab'a kuwa, befasan koda fuskar khairiyta ba, gashi ya tsani Yar shara.....*
*Mom Nu'aiym.*
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*JOIN OUR TELEGRAM PAGE THROU THE LINK BELOW*
https://t.me/joinchat/FgfKMiS_mYc-DIjC.
*Assalamu Alaikum, Readers hak'uri zamuyi da juna, kui hak'uri zakuyi inkeyin post yau gobe bazan yiba, kunga ina sab'a alk'awari gwanda na daina, dan Allah kumun wannan alfarmar, Nagode.*
*SHAFI NA BAKWAI*
Jotter sa ya mik'a hannu ya karb'a a hannun Barra sannan ya rubuta
"Bahar i will marry them both, but please not now, se bayan shekara d'aya, and lastly i want to leave the country kafin lokacin auren, i really need some fresh air, this place is like a hell, bazasu tab'a bari in samu nutsuwaba" Barra ya mik'awa seda ta karance sannan seta sauya maganganun daga yanda yayisu, tace tana kallon Bahar
"Ammu Bahar, yace ze auri yaran duka amma yana neman alfarmar abari senan da shekara d'aya, kuma dan Allah a rok'a masa izinin sarki yanaso yabar k'asar kafin zuwan lokacin sabida akwai wasu ayyuka dazeyi k'asar dazeje" Nisawa Bahar tayi dajin hukuncin daya yanke tace a nuste tana kallon sa
"Kada tsoron wasu la'anannu ya sanya ka amsa abinda bashine bane aranka, ka tabbatar haka kakeso? A hankali ya gyad'a mata kai, yayinda me martaba ya sauke wata nannauyan ajiyan zuciya, ta waiga ta kalli Me martaba tace
"Hammude ya zab'i barin k'asar, yakuma ce aure zeyi dasu duka amma se bayan shekara d'aya sabida haka yanda yakeso haka za'a masa, a k'ara masa da miliyan goma sabida yanayin tafiya, a bashi bayi maza da mata ko wanne b'arin k'waya goma sannan kuma kamar ko yaushe a karrama tafiyarsa" Badan sarki yaso hukun cinba ya amsa komai da "to"
"Yarinyar da ake magana akanta a mayarmun ita b'angarena kafin musamu iyayenta,kuma kafin ta samu lafiya" Nanma To aka amsa mata dashi ba musu ta kuma cewa
"Tafiyar sa Nanda sati biyu nakeso a shirya komai" Cikin girmamawa Sarki yace
"Amma ya dace yaje yaga ita Khairiyya d'in, tunda yake ba sanin juna sukayi ba Ammu, kinga daganan ma sesu fahimci juna kafin yabar k'asar kuma" Jinjina kanta tayi alamun gamsuwa sannan tace
"Zeje ya ganta" Iyakar abinda tace kenan ta juya, Barra da sauri tabi bayan ta cikin sassarfa, gogan ko motsawa beyi ba daga inda yake har ammu dabar fadar, Me martaba yayi fushi sosai da faruwar wannan tozarcin, Takowa yayi har zuwa gaban hammood ya tsoma idansa ana sa, shikuwa yana nan tsaye tamkar wani statue, ganin idan Me martaba ya masa k'warjini ya sanyashi sauke nasa idan a k'asa acikin zuciyar yace "Abi am so sorry" A sarari kuwa idan nan yayi jajir, cikin murya kamar meyin rad'a Me martaba yace
"You broke ur promise Hammood, haka mukayi dakai? da dare ka sameni a taska" Lumshe idansa yayi yana tunano alk'warin dayayiwa mahaifin nasa amma ya zeyi, Abi d'insa ya sauya masa, Abi ya soma bin maganar mazuga, Abi yabi layin masu yi masa caaa a kullum, Abi yana d'aukan komai dayaji da zafi akan sa koda bekai abun zafi ba ya zeyi? D'aga masa kansa kawai yayi alamar to ya kauce daga wurinsa ya juya, yau beyi guduba a hankali ya taka har gaban D'an galadima daketa muzurai cikin tashin hankali, kallon juna sukayi na seconds haka, sannan se Mood ya soma wani shu'umin murmushi a hankali har Murmushin sa ya koma dariya mara sauti, ilahirin k'irjinsa da kafad'unsa sesuka soma cirawa alamar dariyar daga k'irjin sa take, seda yayi me isarsa sannan ya dafa kafad'ar sa yana bubbuga, ya masa tumb's up sannan da yare irin nasu na kurame ya soma demonstration da hannu, duk wanda yasan abinda yake nufi ya gano cewa D'an galadima yake
"Kayi kok'ari sosai da tsaya akan kalamanka na cewa seka rigani haihuwar magajin ka bayan ka zama sarki! Yana kaiwa ya shiga aikin gudun daya saba yabar cikin fadar kowa yayi sororo ido ya koma akan D'an Galadima.
******************
Shigowar message da code d'inda kairiyya ta baiwa Bilal ne ya bata daman saving number sa, wanda dama ka'idane idan batayi saving number mutum ba yayi kad'an ya sameta a waya, bayan kamar 30mns da shigowar Text message d'in sega kiransa ya shigo seda ya kusan katsewa sannan ta d'auka amma batace komai ba shine yace
"Your Royal Highness, barka da wannan lokacin" Murmushi tayi, kafin tace
"Bilal" Lumshe idansa yayi jinta kira sunan sa da wata zazzak'ar murya sannan yace
"Your Majesty" Murmushi taketa zubawa kafin tace
"Ya akayi?
"Nakira ne kawai in gaisheki ur highness, dafatar kin tashi lafiya" Nisawa tayi tayi wani juyi akan k'aton gadon ta sannan tace
"Na tashi mana amma na gagara tashi daga kan gado, Anna na batazo ta tasheni ba, fushi takeyi dani"
"Eyyah me kika mata haka" Tabare fuska tayi wane zatayi kuka tamkar yana ganin ta
"Toba kawai dannace zanje wurin Momyna ba, its being long na ganta fa almost 2yrs, they are making things hard for me i really wanna see my mother" ta k'arashe maganar cikin kuka med'an sauti, Bilal a take ya rud'e dama ba laifi Bilal akwai tausayi
"Nooo please do not cry, kuka dai da kanki ur highness kiyi hak'uri, zaki ganta kuma Anna zata dena miki fushi, amma me kikawa Annah?
"Granny wai? ka rabu da ita just because i refuses to eat, shikenan fa, kuma tasan bazan iya hak'ura take fushi dani ba"
"Eyyah, kinga nima zan miki fushi akan zama da yunwa, kawai tashi zakiyi kije ki gaidata sekici abinci agabanta, shikenan fad'a ya k'are and issue na ganin mommyn ki, zamuyi magana daga baya inshaa Allah zanzo da idea yanda zakije gareta" Mirginawa tayi jin maganar sa ta k'arshe
"Bazasu barni bafa, ga kuma yaa Bilal baya nan" Yana murmushi tamkar tana gabansa yace
"But am here, am here for you, waye Yaa Bilal?"
"My only Brother yana U.S idanda yana nan zakaga koda kowa be yadda ba, ze sace ni mu gudu gunta, tafiyan awa nawane dududu"
"Ayya, thank God another yaa Bilal is here.... Dariya me sauti tayi
"Alright then bye bye" Yana murmushi yace
"Ok bye" suka ajiye wayoyin kowa yaji dad'in maganar sa da d'an uwansa, Bilal kansa ya soma juyawa akan khairiyya, zuciyarsa tanaso koda fyad'ene yayiwa khairiyya amma cen k'ark'ashin zuciyar sa so yake ya k'aryata hakan, dukda haka yayi k'udirin abinda duk yayi niyya akan khairiyya baze fasa ba.
*******************
Kallon sosai Dr Sunita kewa Momy, harga Allah tausayin k'awarta takeji, cikin rashin kuzari tace tana kallon ta
"Bintu banaji kinawa kanki adalci akan lafiyarki, hawan jini ba cuta bace ta wasa Binta, ni ina gaya miki gaskia ne ba'a matsayin likitaba ina gaya miki gaskiya ne a matsayina na k'awarki, abu seya hauhawa yake kaman farashi, me kika nema a rayuwa kika rasa da zaki cutar da kanki har haka? Dafe kai Momy tayi
"Sunita akwai wani abu dake damuna ne dana kasa ciresa a raina nakuma kasa denawa dukda nasan girman zunubin danake kwasa, ina kuma kyautatawa kaina rayuwa mara kyau a rana gobe k'iyama" Da sauri sunita ta ajiye biro dake hannun ta
"Subhanallah Bintu, wannan wace irin magana sekace wacce tayi kisan kai? Nisawa tayi
"Sunita yau zan bayyana miki labarin koni wacece kamar yanda kika dad'e kina son sanin ainahin ni wacece, tattare nutsuwa sunita tayi tana hanko tashin hankali sosai a fuskarta client d'in nata kuma friend d'inta.....
Fatima Bintu zuhrah wad'annn sune sunayen da ake kiran bintu dasu, mahaifin Bintu, sananne ne kuma me kud'i ne sosai d'an boko ne kuma d'an kasuwa sunansa Alhaj Mamman me Tabarau. Bintu ita kad'ai k'wallin k'wal Allah ya azurta Mamman me tabatau da ita shi da matarsa Khadeeja wacce itama ta kasance 'yar boko sedai asalinta ba 'yar Nigeria bace 'yar mutan sudan ce a wata ziyara dayakai k'asar ta aiki suka had'u soyayya me tsanani tashiga tsakanin su, a haka ya daddage seda yaga an aura masa khadeeja sannan hankalin sa ya kwanta, ya kwasota gaba d'aya suka dawo Nigeria inda mutane ukune kawai suka rakota. Soyayya lafiyayya aka k'ulla tsakanin Mamman da khadeeja agidan aurensu, amma me seda suka shuka shekaru goma cur kafin Allah ya baiwa khadeejah ciki ta haifi Fatima Bintu, bayan haihuwar Fatima Bintu da shekaru uku khadeeja ta samu ciki wanda agarin haihuwar sa da 'yar da uwar duk suka koma ga Allah, wannan mutuwar ta girgiza Mamman kasancewar shifa bashida wasu 'yan uwa a birni duk suna k'auye kuma baze tab'a barin Bintu ta koma sudan gun dangin mahaifiyar taba, wannan dalilin ya sanya yaje ya sanar abokin sa, sarkin Baihatul mulk,inda atake rik'on Bintu ya koma wannan masarautar, sedai akan dole suka barta tayi karatun boko me zurfi harta zama Banker! a wannan yanayin ne sarki Abduljabar ya dan tsohon sarkin baiha ya ganta yace yanaso, ba musu aka aura masa ita mahaifinta se murna yake, dama dangin babarta sunso sanin inda take yaki gayamusu gudun kada su karb'e 'yarsu se lokacin aurenta aikuwa sukace bazasu zoba sunbar masa 'yar ala dole ya shafa musu lafiya.
Auren khadeeja da Abduljabar beyi shekaru biyar ba alokacin ta haifi yaranta duka biyu Bilal me shakru hud'u da kuma Khairiyya 'yar wata shida me martab'a na wancen lokaci ya rasu, hakan ya tilastawa Abdullajabr zama sarkin baihatul Mulk meci yanzu, a wannan gab'ar Abduljabar yace Lallai se khadeeja ta ajiye aikinta dan kuwa matar sarki babu ita babu zuwa aiki ita kuwa ta kafe akan tana jin dad'in aikinta babu wanda ya isa ya hanata, mahaifinta ma yace ta hak'ura amma ta kafe, a haka shekara bata zago ba mahaifin nata ma yace ga garinku. Abduljabbar ba yanda beso khadeeja ta hak'ura ba amma tak'i daga k'arshe tace lallai seya saketa, mahaifiyar Abduljabbar Anna mulk tayi tayi akan ta hakura ta kafe taki, haka suka k'yaleta taci gaba da zuwa aikin bankin datakeyi.
Cikin shekaru biyar datake aiki abubuwa da dama marasa dadi da kananun maganganu sun faru akan matar saraki tana yawo amma haka ya toshe kune, katsam sega transfer anmata zuwa wani garin inda Daulatul Dinar suke mulka, yayi yayi akan ta share maganar tafiyar ze nema abarta anan amma taki akan dan tana auren sarki bazata zama koma baya ba, duk abinda yazo naci gaba seta karbeshi a wannan lokacin bak'in ciki ya sanya Sarki ya saketa saki d'aya akan inta tafi babushi babu ita babu yaranta. Haka cikin fushi tabar gidan ta tafi ta kama hayar gida taci gaba da zuwa aikin ta. Bintu ko bayan auren saraki da aikinta ta gaji dukiya me tarin yawa daga wurin mahaifinta dakuma mahaifiyarta, ganin ta kafu a wannan daular seta fad'a sana'a itace hadda siyan share's a wasu manyan kamfunna dakuma siye da siyarda kayan suturu datake d'akkowa daga waje duk sanda ta dauki hutu!!! Abu na farko daya fara ragargazar rayuwar Bintu itace Sha'awa! dama Bintu yarinyace me tsananin sha'awa dason kasamcewa tare da Namiji, lokacin dataga tafi k'arfin haya seta saka kud'i ta k'ea gida acikin wata shida tun a shekarun baya, ganin gidan ya mata girma ita kad'ai seta ebi 'yan aiki susu biyu takuma d'auki me gadi wani buzu wanda yake da mata me suna Baba Lami, a wannan lokacin sunada yaro namiji me shekaru sha biyar, se kanwarsa datake jinjira.......
Momy tana cikin kewar gida da kuma tsananin son ganin yaranta amma batada halin zuwa, fada gidansu ne,tun tana 'yar shekaru uku take hannun Annah, tare suka taso da Abdullajabbar dukda ya girmeta sosai, taga gata da gatantawa awurin su, yanda ake yiwa kowanne dan sarki haka ake mata, tun bata zama matar sarki ba ita d'in dama 'yar sarki ce princess Deejah, kowa yasan Gimbiya Deejah kafin ta dawo Sarauniya khadeejah, amma duk ta watsar akan aikin banza, bata fito dan karta koma ba, tayi zaton ko sati bazatayiba Abdullajabr ze biyota se gashi shekaru sun tunzura baya waiwayarta, tana son mijinta tana tsananin matse k'afa akan sha'awarsa amma babu inda zata d'aura kanta, bazata komaba ta wulakanta rayuwar ta awurin su! katsam wata rana 'yan aikinta sukace zasuje bikin mauludi gida tunda sun shekara 2 basujeba, hakan ya sanya ala tilas ta hak'ura suka tafi sedai me a wannan daren seta kwana a tsorace ta kasa bacci ita kad'ai wuraren k'arfe biyu na dare ta fito, kai tsaye Baba me gadi ya taso yazo ya durk'usa
"Hajiya lafiya kuwa? acikin daren nan? Hamma tayi tana rufe bakinta sannan tace
"Bacci na kasa, tsoro nakeji ban saba kwanciya nini kad'ai acikin gidan ba, dan Allah ko Baba Lami zata taimaka tazo ta kwanamun a parlor kafin gobe in shiga mak'ota neman wanda ze tayani bacci, dama nini kad'ai nake kwana a d'akina amma idan nasan da mutum akusa dani kaga se in samu nutsuwa" Gyaran tsugunon sa yayi
"Hajiya ga d'anki Bilal mana, seyake kwana a parlor, koda wani abinne kinga seta tare miki dandai shi bashida nauyin bacci, kuma akwai jarumta amma Lami Allah na tuba 'yarta ma idan tana kuka sena shiva ciki da k'yar nake tashin ta tsabar nauyin bacci, kinga yarinyar ma kukan ta seya hanaki bacci" Murmushi tayi tace
"Baba kawai kace kana zagin mata to a tasomun Bilal d'in ai gwara Namiji ma acikin gida" Haka yaje ya tasoshi suka wuce, anan ta bashi bargo da pillow ya kwanta a saman carpet AC tana ratsashi, ita kuwa ta wuce d'akin ta ta kwanta.
kwana biyar zuwa sati biyu Bilal ne yake taya Momy kwana agidan, sedai a yan kwanakin se ciwon daya saba zuwar mata ya soma taso mata wato sha'awa, wani daren ma seya kasance bata samu bacci se zafin jiki, hakan ya sanya da zuciyar ta d'aya seta tashi Bilal akan batajin dad'i, hakan ya tilasta masa zaunawa tare da ita a parlor har asuba sannan ya kira mahaifiyarsa, nan tace zazzabine aka samo mata magani seda ta warstake sannan tace office, wunin ranar sukuku tayishi, da dare bayan ta koma gida lokacin kwanciya yayi sega Bilal yazo kwanciya, har lokacin batajin dad'in jikinta, bayan ya gayar da ita setace yaje d'akinta ya kwaso kayan shinfid'ar sa ya wuce ya d'akko, kallonta yayi cikin damuwa yace
"Momy (Haka yake kiranta yanda yan aikim gidan ke cewa) nace kozamuje senayi shinfid'a a k'asa na kwana sabida kar ciwonki ya taso ba kowa a kusa" Gyaran kwanciyarta tayi a saman doguwar kujera tace
"Bilal aishi yasa zan kwana a saman wannan kujerar, idan ina buk'atar wani abu sena tasheka ya zamarmun dole in nemo mace gobe ai"
"Mom nan ai gajiya zakiyi, kwanciya asaman kujera kizo muje d'akin aida nan dacem duk d'aya nayi shinf'idana a k'asa in kwana" Haka suka shiga d'akin dakeda yalwar girma suka kwanta ita akan gado shikuwa a k'asa! Abubuwa suka sauyawa Bintu a lokacin, amaimakon ta nemi tsarin Allah da shed'an seda soma sheshekar kukan tausayin kanta, zuwa wani lokaci ta soma murk'ususu akan murd'ewan da mararta yayi! Bilal acikin bacci yaji kukanta hakan yasanyashi tashi ya matsa kusa da gadon
"Momy lafiya kuwa? Cikin wata murya tace Bilal cikina ke ciwo" Yaron d'an shekaru sha bakwai yace
"Subhanallah Momy sannu, Baba Lami tanada wani ruwan maganin ciwon ciki inshaa Allahu idan kika sha zaki warke" Batace komai ba harya fita, Baba lami kuwa itace ta bata maganin ciwon cikin kuma a wannan daren tare suka kwana akan ta se kusan asuba ta samu bacci dan haka bataje office bama sam.
*******************
*Bayan kwana uku*
Tad'an samu sassaucin komai tadai koma sukuku gaba d'aya hankalinta yana wurin Abduljabbar, haka tayita hak'uri.
wani dare tana kallon NTA new a lokacin tana tsammanin dawowar 'yan aikinta nanda jibi kawai sega Abduljabbar a tv yana wani jawabin godiya na tallafin marayu, ganin mijinta ba karamin kara wutar sha'awa yayi a kanta ba, duk ta gigice harta yanke shawarar komawa ta bashi hakuri tabar aikin, a wannan daren kuma akayi rashin sa'a Bilal ya soma nashi ciwon ciki, wanda dama tun faruwar abun yake kwanciya a d'akinta k'asa, ganin tanada boskofon ya sanya ta d'auko se murk'ususu yake ta bashi yasha, anan ta barshi akan jikinta yanata birgima harya soma samun sauk'i, harga Allah babu wani abu a zuciyar Bintu a wannan akan Bilal, amma me ga dama tana cikin tsananin sha'awa shikuwa ya daddage se murk'usus yakeyi ajikinta, yaron yana murk'ususun ciwon ciki ita kuwa tana fama da kanta, daga bisani ta soma rarrashinsa tana shashafa masa jikinsa, a haka har abubuwa suka sauya, lokacin da yasoma samun sauk'in murd'awar cikin sekuma jikinsa ya soma karb'ar sabon yanayin daya tsinci kansa aciki!! atake awurin ya zube mata hankalinta sam baya jikinta sanda ta rabashi da rigar jikinsa akan nonuwansa ta fara sauke hannayenta tana shafawa tana lumshe ido, shidai Bilal besan me take nufi ba, amma yayi imanin koma menene ba alkhairi bane ba, haka ya dinga zare ido lokacin datake murza nipples nashi seya soma lumshe idansa, bakinta yana wurin kunnensa tanata zuk'ar yaji aciki, Allah sarki yaro besan komai ba dan haka duk inda tajasa cen yake binta, hartakai hannunsa asaman nata nonuwan, kallonta yanzukam yayi idan sa a lumshe tana kuka itama bataso zuciyarta tana hanata gangar jikinta yana zigata da k'yar tace
"Bilal ka taimaki momyn ka inbaka munba mutuwa ba, matsamun zakayi" kallon ta yayi da riga ajikinta ta bacci me santsi sedai babu rigar mama, bekai hanmunsa ta kuma hannun nasa ta d'aura akai nanma beyi komai ba seda ta mase hannun nasa da mamanta, dukda gama rikita yaron mutane dukda ba abinda ya iya ko nuna masa take kokarin yi baya ganewa shidai kawai abu biyu yasani, na farko abinda suke ba kyau nabiyu kuma tabbas koma menene wannan akwai dad'i, dukda batace ya mata komai ba amma har wandonsa seda ta zare tayita wasa da Stick d'insa tana sucking tana bashi hand job har seda Bilal ya sake wata iriyar k'atuwar k'ara ya ruk'unk'uneta yana gumza, har ruwan tas ya gama fita a hannunta, se'a lokacin hankalin sa ya dawo, ya kalli ruwan daya b'ata wurin da hannunta yace cikin kasala
"Momy wannan menene?" Kallon sperm d'in tayi sannan ta janye hannunta daga kan abarsa dataketa mamakin girman ta, kawar da kanta tayi kafin tace
"Sperm ne Bilal" Be gane me take nufi, Bilal bashida waye wa, makarantar ma ita ta sakashi ta gwamnati yake zuwa kuma duk shekarunsa a J.S.S 3 yake sabida yanayin girman sa sanda aka kaishi makarantar, cikin sha'awar da har lokacin ke cizgarta ta shafi sumar kan jan buzum dake gabanta tace
"Maniyyi ne Bilal, me kaji sanda yake fito maka? Yanan lumshe ido yace
"Momy wani abu naji me dad'i kuma kamar ba dad'i ba, kamar yafi dad'i ma" Matseshi ta k'arayi
"Bilal karka gayawa kowa munyi wannan abun me dad'i, ka daiga kuskurene be dace muyi ba kaji?" Gyad'a kansa yayi sannan yace
"Yanzu me zanyi? Murmushi tayi tace
"Bilal so kake ka k'arajin dad'ine? da sauri ya gyad'a mata kansa, tace
"Amma idan har kanaso kaji dad'i sosai kawai zuwa zakayi muyi wani abun dayafi wannan dad'i" Kallonta yayi seyaji nnauyita ya kamashi, ya sauke idanshi k'asa yace
"Momy Nifa tsoro nakeji" Shafa kanshi taci gaba dayi tana murmushi
"Ba damuwa Bilal kaje kayi wankan tsarki tunda kanajin tsoro bazan matsa makaba" Kasa tashi yayi seda ta tashesa, towel d'inta ta bashi ya amsa yanata sunne kai sannan ta rakashi har toilet, ta kallesa tace dashi
"Bilal ka iya wankan janaba?" Tunawa da yayi da abunda malam ya fad'a musu shine janaba shine ya kayar da gabansa sosai, yace
"Nasani, na iya" Murmushi tayi tace
"To wankan zakayi" Haka ta gama masa bayani ta fita, a wannan daren daga ita harshi babu wanda ya runtsa!
Washe gari babu acikinsu wanda ya tashi da walwala, sukuku Bilal ya wuni, haka zalika Momy Bintu, ta wuni tana zargin kanta da cutarwa ga Bilal, innocent soul take shirin b'atawa. Sanda yazo kwanciyar bacci a parlor ya kwanta, itama kuma bata nemeshi, sedai me kawai hango wannan abar ta Bilal takeyi yaro k'arami da baiwar zakari kamar me, lallai bazata rabu da Bilal ba seta cimma burin ta akansa. Dan haka washe gari tunda yake weekends ne seya zamana ta shirya da yamma suka fita tare acen ta saya masa waya 'yar yayi a wancen lokacin,k'irar black berry potch, bata b'ata lokacin taba ta sa aka sanya masa abubuwa kala kala sannan ta saya masa suturu ta sayawa iyayensa, daya dawo gida mahaifinsa yaso hanashi amfani da wayar amma mahaifiyarsa Baba Lami gaba d'aya ta dinga masifa dole ya kyalesa.
Da dare kuwa sanda yaje kwamciya a wurinta, a parlor yauma ya kwanta har yau abunda ya shiga a tsakanin su Bilal ganin komai yake tamkar a mafarki, zuwa tayi ta samesa tq zauna kusa dashi shima seya tashi zaune ya matsa kad'an daga matse san datayi, dake itama ta saya sabuwar waya setace
"Bilal me saka mana abubuwan nan a waya Allah yasa be saka maka irin wannan dake wayata ba? ni ya sakamun abubuwa iri iri kalli wannan dai" Ta mik'a masa wayar tana danna play a video batsar da atake ya hasko mace tsirara haihuwar uwarta namiji yana aikata masha'a da ita, bilal jikinsa yana rawa ya dauke kansa ya sake mik'a mata wayar ta
"Momy ki mayar masa har tawa ya share mana, ni banason abun yan iska" Tana dariya tace
"Bilal zan mayar masa ai gobe dole ma, amma bari mu kalla koso d'aya ne, nima ban tab'a kalla ba" Kaucewa yayi daga mik'o masan datake
"Momy ni bazan iya kallo atare dake ba wlh" Mik'ewa tayi ta ajiye wayar asaman jikinsa
"Kafin na gama dafa indomie bilal ka kalla, bafa haramun bane nataba ji ance yanada kyau a kalla din, sabida idan kayi aure ze maka amfani" Miko mata wayarta yayi
"Dan Allah momy ki kashe" Dawowa tayi ta zauna
"Bilal ka tuna nace dakai zan sakaka makarantar da akace za'a kai abokanan ka ta kud'in nan? gyad'a mata kansa yayi
"Yauwa toka kalla kaji, idan baka kalla ba bazan saka ba" Seda ya gama nazari sannan ya dauki wayar ya k'urawa video ido, haka tabarshi yanata kallo, besan meyake jiba harga Allah tunaninsa ya fita ajikinsa, haka harta dawo lokacin se ihu suke atare, sanda namijin cikin video d'in ze kawo seya zare abarsa ya furxar a waje, yawu Bilal ya had'iya lokaci d'aya moment d'in rananr ya fad'o masa take a wurin joy stick d'insa ta soma motsi segata tsaye k'ik'am acikin wandon sa, Se murmushi take tace
"Bilal yanaga kayi shiru, ka gama kalla ne in nuna maka wani? gyad'a kai kurun yayi ta karb'i wayar ta sauya masa, nan ma yaga namiji yanatashan farjin mace macen baya ya gama mata tayita sucking nasa seda ya fitar da wannan ruwan. Jikinsa a mace yace yana bata wayarta
"Momy nagani Allah kyauta" D'auke plate d'in indomie dinta tayi da wani hatsabibin wando iya duwawu data saka tace
"Bilal kai bakaso kayi irin wannan ihun dasuke sanda zasu kawo" A hankali ya nanata kalmar kawowa a bakinsa, ea wannan abun ne abokinsa shamsu kece masa yanayi da budurwarsa me dad'i, tabbas yace masa inkana kawowa seka kusa suma, dama abun rannan shine kawowa? kawar da wannan tunanin yayi yashiga wata duniyar tunani katsam sega hannun Momy akan Stick d'insa, tace tana shinshinar wuyansa
"Bilal kasan mesa wannan abar taka tayi tsaye tak'i kwanciya? idan har baka bari anmata me takeso ba ta kwanta zafi zatake maka kamaso ta dinga ma ciwo ? kokuma duk inda kasa k'afarka ake kallonka me d'uwawu a tsaye? idan bakayi kowa ze gane ka kalli wannan abun shisa tak'i kwanciya" Shidai k'allonta kawai, hartayi nasarar rabasa da wandonsa da komai ta shiga sucking nasa, Bilal besan komai ba haka ya soma shan yaji cikin washhh Ahhhshh, shuuuu, yafice a hayyacinsa ta tilasta masa shan nonuwanta, haka ta soma kokarin tura masa abar a ramin jikinta, se'a sannan yasoma kokarin kwacewa
"Momy ba kyau, dan Allah ki bari wlh haramunne, malamin islamiyyar mu yace duk wanda yake tab'a jikin matar dabe auraba to zina yakeyi kuma se an konashi" Kusa da kunnenshi taje
"Bilal Ni ai mamankane ka manta"
"Idan ke mamana ne bazakimun haka ba dan Allah ki barni" Sharesa tayi ta koma tana sucking nasa, seda taga ya fita hayyacinsa sannan da kanta ta hayeshi ta cura abarsa a ramin jikinta, a lokacin ne Bilal ya d'imauce ya soma surutai, kasancewar sa yaro me jini ajiki ya sanya tayita yanda taga dama dashi tsawon minti talatin kafin ya kawo, kawowar dayakeji a jikinsa kamar yana wata duniyar gajimare tafi waccen shiga kansa, haka suka yi kwance sunata mayarda numfarfashi sama sama har bacci ya kwashe su" Ta safe Bilal kuka ya xauna zamanyi mata, yace shikenan shi wuta za'a sakashi, kallon sa tayi tace
"Bilal ka dena kuka, bazaka shiga wuta ba, ai tuba zamuyi ka manta Allah yana yafiya ? namaka alk'awarin wlh idan mukayi so goma nadena damumka semu tuba kawai, amma kaga wlh idan kace zaka gujeni hmm, kotu zanje dakai ince ka sacemun sark'ar gwal da miliyan biyar daga tayani kwana, ka kumasan xan iya ko? kallonta yake ta k'ara had'e rai
"Wlh tallahi kokamun cikon tarana kona maka sharri, kuma dai kasan cewar bakuda kud'in dazaku kadani akowace kotu ko? zance hadda waya ka saya me tsada? da sauri ya kalleta, "Aina maka hoto kana rike da wayar kana murna" Kukansa ya k'ara
"Dan Allah kiyi hakuri" Tana murmushin mugunta tace
"Tomu k'ara d'aya ya zamana saura takwas semuyi wanka" Badan Bilal yaso ba sedan tsoron dayakeji ya amince mata!!!
*Mom Nu'aiym.*
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
Follow our telegram page throu the following link
https://t.me/joinchat/FgfKMiS_mYc-DIj
Wattpad@68billygaladanchi.
*SHAFI NA TAKWAS*
Sanda Bilal ya samu kansa yabar cikin gidan seyake kaiwa dare a waje, sam yadena dawowa da wuri, zamanshi yake abunshi se k'arshe irin shabiyu ya gota, idan yazo mahaifinsa yace bazeje ba seyace tarigada ta rufe ba dad'i ya tasheta, da haka ya samu kwana biyu ya sulale ana haka kuma segashi 'yan aikin ta sun dawo. Bintu ba k'aramin damuwa ta shiga ba dan harga Allah Bilal dukda zaman jikinsa ma be gama zama na cikakken namiji ba amma kayan aikinshi sun nuna cewar tabbas yaroma namiji ne, wannan ya sanya ta soma neman hanyar dazata had'u dashi kota halin yaya, da wannan Allah ya kawo mata ranar asabar, Bilal yana zaune tare da Mahaifinsa akan benci k'ofar gida ko uniform na islamiyyar sa be cire ba sega Momy tayi horn, Baba ne ya bud'a mata gate d'in ta fito suka gaisa, da fara'arta tace
"Baba ashe Bilal ya taso daga makaranta naketa neman wayarsa baya tafiya" Kallon Bilal Baba yayi
"Aikau tun d'azu ya dawo, kin ganshi cen tun d'azu nake masa fad'a akan ya tashi ya cire uniform amma yak'i" D'an murmushi tayi
"Ayyah toni yazo ya rakani kasuwa, yama dace ace yasan wuraren danake siyayya insa zanke hutawa yana tafiya Bilal yanzu ai ya girma, har mota ya dace ace an koya masa" Washe baki Baba yayi
"Ayi haka Hajiya, ina Bilal ina mota, ina laifin babur sabida aika irin haka"
"Ehm ehm Baba gwanda motar, kaga babban lalura ze iya kamawa dase an hau mota amma bamuda yanda zamuyi idan nice me lalurar kokuma ya kasance bana kusa, amma idan akwai wani kaga an huta" Gyaran hula Baha yayi
"Dukda haka hajiya Bilal yayi yaro da hawa mota, yaje ma ya buga motar mutane agarin shirme kinga aida matsala gwanda haka dindai kodan karamin babur sabida aika"
"Hakane Baba ba damuwa yanzu dai abani aronsa muje kasuwa" Haka ya waiga yayi kiran yaro yashi motar ransa ab'ce! kallon sa tayi bayan sun hau titi sosai yanda tunda ya gayar da ita yakeshan mur tace
"Son meye haka? Momynka kake wahalar wa haka, ka bani wahala sosai kwana biyun nan, ina matuk'ar kewarka wlh" bece mata komai ba ta d'auki hanyar kasuwa siyayyar kayan abinci sosai tayi sannan suka shirya juyawa gida, amma amaimakon suje gida seta d'auki hanyar Ni'ima hotel, shidai Bilal besan amfanin zuwan su hotel ba, kuma be kawo komai a ransa ba, ta saya musu lemo ta bashi kuma yasha sabida k'ishiruwar data addabesa
"kazo muje ciki, akwai sak'on dazan karb'a sannan kuma akwai kayan dazaka tayani dubawa" Ba musu suka shiga ciki, har d'akin suka shiga inda yaketa kallonta yana mamakin me suke a d'akin to, waye ze bata sak'on datazo karb'a anan d'in to? zama tayi kusa dashi tana murmushi sannan tace
"Bilal inson yanda kake kulada tsaftarka, shisa ma na saya maka turaruka ka gansu na manyan yara, na saya maka singlet da boxer's d'an mommy" Ta k'arashe maganar hannunta asaman kafad'ar sa" Idansa a lokacin harsun fara sauya launi zuwa ja, jijiyoyin jikinsa sun mik'e asalin tashin balagar dayake ciki se tasawa take, duk wannan abun sakamakon desire tablet data saka masa ne a lemo! bece mata komai ba se lumshe idansa dayake yana zube su akanta, hannunta takai akan wuyan sa ya kama ya rik'e hannun
"Bilal bakada lafiya ne tashi muje gida" Ta mik'e ya rik'e hannun ta, cikin kirsa tace "Muje gida mana, ai ba laifi mun dade" Tsatsareta yayi da ido kafin yace batare daya shirya ba
"Momy bashin kifa saura takwas fa" Girgiza kanta tayi
"Haba Bilal ka manta wa'azin malamin kune, gwanda karka fara wannan abin, aimun tuba ko" Jikinsa yana rawa yace
"Momy idan mukayi d'aya semu tuba" Dawowa tayi ta zauna
"Amma Bilal yanzu kaga kaine kaja abun nan karkazo daga baya kace nice" Allah sarki yaro yana ta kamo tsohuwar mace yace
"Momy so d'ayan nan fa" Haka ta biye masa taketa koyar dashi abubuwa fiye da tunanin me tunani.
Mahaifin Bilal bawai zargin yake momy tana zina da d'ansa ba, A'a yana zargin tana shirin b'ata masa yaronsa da kud'i,wanda yasan bame d'orewa bane ba,kar yaron ya lalace masa anan gaba, amma duk sanda yakeso ya nsanta alak'ar momy da Bilal se Baba lami tace shid'in d'an bak'in cikine dan kawai yaga yaranta ze samu alkhairi inba haka ba yanda Hajiya ta d'aukesu ai yafi k'arfin wulak'anci dan dole yake hak'ura dan haka yaso yakai yaran boading school amma k'ememe Baba lami ta hana wannan zancen tafiya boading!!!!
*************
*Bayan shekaru biyu*
lokacin da Bilal ya zana jarabawar waec ya gama tanturancewa wurin biyewa hajiya, har wani girma ya taso masa jikinsa ya k'ara zama na isashen namiji alokacin yake 19yrs, be samu admn ba dan haka haryayi shekaru 21 yana nan Hajiya tana yawon hotels dashi, farinsa ya samu hutu yayi luwai, fatar nan se shek'i take ya tara suma irin buzu bak'u wuluk se gyarata ake da mayuka, hajiya dashi da iyayensa ta mayar dasu 'yan uwanta, ga motar hawa ga kudad'e a acc, a haka ya samu admtn awani garin daban wanda ya tilastawa Bilal barin momyn sa kamar yanda yake kiranta ita kuwa take ce dashi son.
Zuwa wannan lokacin Baba Lami tasoma fahimtar cewar tabbas akwai wani mara kyau dake shiga tsakanin uwar gijiyarsu da d'ansu amma son abun duniya ya rufe mata ido harta kasa yim magana, kafin zuwa 'yar shara rayuwar su kuwa masu aiki an kori sunkai goma, dan duk suka gani sesun tsegun tawa uwar Bilal amma seta had'asu da hajiyar sabida son duniya, acikin wanda aka kora d'in akwai biyu da Bilal yayiwa ciki, idan hajiya batanan anan yake holewa abunsa dasu sabida ta sabar masa da kanta, ta gama lalata masa rayuwa gaba d'aya hankalin Bilal inba mata ya gani ba baya kwanciya. Ga kud'i da ake zuzuta Bilal dasu har kawo wannan gangarar kuma suna aikata masha'ar su" Cikin tashin hankali Dr. Sunita ta zare glashin idanta, a hautsine take kallon Bintu kafin tace
"Bintu!! Wannan wane irin rashin imani ne, 17yrs fa kikace, yaro yana 25yrs yanzu good 8yrs kina tatse masa ruwan jikinsa, zina kika koyar dashi, harkinsan yanawa 'yan aiki ciki amma seki koresu akan laifin nasune yaya kike tsammanin iyayen su zasuji, Gaskia Bintu am sorry to say bakida hali me kyau, i cant even imagine irin wannan rayuwar akaina, kai not even in my bad dreams, Allah ya kiyaye mana imaninmu amma wlh tallahi its not too late to repent, kiyi maza kiyi taubatun nasuha!!!!!! Nisawa Bintu tayi kafin tace
"Friend say what ever u want to say, call me with any bad name, yea i deserve it i'm a monster, i'm a bad which a big devil friend!!! Sunita cikin jin zafi tace
"What do you really plan with your life now? Tana sosa kunne tace
"I dunno really, but deep down i know i love Bilal, kuma inaso ne ya aureni, abubuwa sunmun yawa Sunita, inajin tsoron rabuwa da Bilal, inajin tsoron in furta masa kalmar aure ya gujeni, Sunita ina sane da cewar Bilal ya samu duniya ta hannu na yanzu, ya gina katafaren gida, yanada shaguna sunkai bakwai a kasuwa, yana shigo da kayan gini na zamani daga waje Bilal duk wannan abubuwan b'oyemun yake, na tabbatar chance kawai yake nema, wasu lokutan ina kallon k'wayar idansa tsanata sosai nake gani manne a idansa, tabbas Bilal yayi wuya ya isa yanke, banida tabbacin ze yarda ya aureni, sunita inaso na tuba, wlh summa tallahi ina nadamar rayuwa ta, nayi danasanin abubuwa da yawa, kinga ada ban gane yarana ana hanasu zuwa guna ba sabida halin danake ciki da Bilal ashe kowa ya sani ni ina kallon na b'oye, shekaruna biyu ban sanya yaran nan a idoba, hawan jinina befi akan Message da Yarona Bilal yamun ba, yace in dena kiransa dan baze tab'a d'aukar wayana ba, yakuma ce dani ai yaga na samu sabon yaro Bilal muna shek'e ayarmu toya bar masa, bayako nigeria fa, ya akayi ya sani" Shiru sukayi na wuccin gadi dukkansu kafin Sunita tace
"Amma kinsan da wahala yaran nan ya aureki ko? shekarunki kusan 50 fa komafi, shi yana tak'ama da kud'i yanzu mezaiyi dake, bayan ma dayake da kwad'ayi da wanine aida tuni yayi ta kansa ya kwahse iyayensa, kuma bari kiji wlh koki yadda ko kada ki yadda bilal yanada target mummuna akanki, koda bansan ko meyeba amma ki shirya wannan" K'wallan idanta ta share
"Dr. Sunita tunda nake kece mutum ta farko dana fayyacewa cikina, sabida kece hankalina ya kwanta dake akan tabbacin zaki d'aurani a madaidaiciyar hanya, dan Allah ki ceceni, banida nutsuwar zuciya koda bazan samu Bilal ba Allah nakeso ya yafemun" Nisawa Sunita tayi, tasan wannan itace mummunar k'addarar da ake cewa mu nemi Allah tsari da ita ta tsakiyar rayuwa shisa taketa bata tausayi
"Ki fara neman yafiyar Allah, ki nemi Bilal shima ki nusar dashi ku tuba, kada kuma kiyi k'asa a gwiwa wurin sanar dashi k'udirinki" Sauke ajiyar zuciya itama tayi
"Zan gwada yin hakan Dr. nagode sosai Allah ya saka da alkhairi" Harta mik'e takai k'ofa sunita tace
"Fatima" waigowa tayi amma bata amsa taba tace
"When ever u need a shoulder to cry on, just give me a call, lastly ki aikamun number Bilal na wurinki ba wannan farkan naki ba" Murmushin yak'e tayi dukda kalmar farkan ya daketa sannan ta gyad'a mata kai bata iyayin magana ba tafita tabar office d'in!!!
*****************
Jay abubuwa sun masa yawa akan Mood, bayaso yaron ya koma U.S, kuma yace acen zeje ba UK ba, gabaki d'aya shi bayaso ya masa nisa shishi kad'ai, bakuma yason ya auri macen dabayaso, dazebi shawarar sa daya tsaya sun fahimci juna da yaran, amma wannan tsarine mara kyau ya d'auka, inama ace yanzu haka yana tare da Barra, daya d'ebe takaicin abubuwa da yawa, yana cikin wannan tunani Zulaiha ta shigo d'akin tana wak'a, tasha k'aramin mini skirt da riga iya cibiyarta, kannan cike da attachment tasha makeup tamkar wacce zataje partyn dare, zama tayi kusa dashi tace tana kallon sa
"Jay abincinka yana dining yana jiranka"kallonta yayi yana murmushi yace
"To muje mana" Tab'e baki tayi
"Naci nawa kaje kaci naka kawai" Ba musu ya mik'e yaje yayi serving kanshi ya zauna yanacin abincin, ba laifin tuwon garine da miyar egusi yau ansamu kanta, seda ya k'oshi sosai sannan ya mik'e yaje ya wanko bakinsa yayi wanka sannan yayi shirin kwanciya, Zulaiha se rawar kai akeyi ansha kayan mata fin na dubu hamsin, ansha tsumi, ansha tabaje, ansha gumbar sosa gaye, ansha gumbar ungo kama, ansha ruwan wanke ango ba uban tsiyar da ba'a shaba. Lokacin da Jay ya kula matarsa tana buk'atar sa itama seya kalleta yana murmushi yace
"Zulaiha kinsha kyau, matso maza in baki tukwicin wannan wankan" Kamar an jeho sandar sunuka haka ta tashi ta matso bawani kwarkwasa kamar an ajiye masa icce" Kallonta yayi ya hasaso yanda Barra take masa karairaya ji wannan to meye haka? had'iyar yawu yayi sabida yanason matarsa, shine da kansa ya zab'o abarsa ya auro bayan Barra, fuskarta ya kamo ya manna mata kiss a lips nata sannan yace
"Yau wace tsarabar zan samu ne ehn my baby" Murmushi tayi aladole ita me kyau da diri
"Me kakeso" Ta fad'a a tsatsaye, yana shinshinar jikinta yace
"Haba mana baby, kina magana cen bazaki matso kusa dani ba ehn" Wani juyar dakai tayi gefe batace komai ba, duk yanda yake tab'a jikinta tana nan tak'i tayashi se basarwa take gani take tamkar jay baze rayu ba idan babu ita sabida yanda yake nunar mata so da k'auna, haka Jay ya k'araci kid'ansa da rawarsa amma sam kwata kwata bata tayashi komai ba dan haka babu wata cikakkiyar gamsuwa sabida yanayin ta, duk yanda yaso ya nuna jin dad'in sa haka ya kasa sukayi shiru bayan komai ya lafa"
*Note:*
*Wasu acikin mu zasuyita cewa basason hiran gidan Jay, waye waye, to haka zakubi labarin haka yake akwai alk'awarin wayar wa mata da kai akan matsalolin dasuke fuskanta na aure, nan gaba kad'an zaku fahimci dalili yawan sako maganar Jay da ahalinsa acikin labarin nan, inshaa Allahu duk zamu amfana, dukda yake na sanar daku zamuyita cin karo da maganganu masu nauyi a tafiyar nagode*
*******************
Haka aka shirya Hafsat aka kaita fadar sarauni wurin bahar, inda aka shaida mata acen zata zauna, lafiya lau ta kwana d'aya washe gari tunda asuba Bahar ta tasheta tayi sallan asuba, seta sanya bayi suka wadata gaban yarin yar da abun kari iri iri. Anan tashiga ciki domin shiryawa Kamar an juyar dakan ta sekuma ta soma wasa da abincin irin yanda yara sukeyi, atake ta b'ata wurin ta masa kaca kaca, sagaga Bahar ta sake baki sanda tafito kafin ta kama salati
"Na shiga uku ni Salamatu, yanzu yarinyar nan dan la'ancewa akanki ta fara zaki zauna ki b'atamun wuri haka da girmanki da komai, iskancin da ke nan wannan ai, aikuwa wlh sekin gyara, ba hadimar dazata gyara wurin nan dan babu tambad'adden daze d'auki wannan sakarcin tundasu ba la'anannu bane ba" Kallonta Hafsat tayi yanda taga tanata fad'a seta tsorata irin na yara nan danan seta soma kuka kamar wacce aka daka, cikin mamaki Bahar tace
"Yau naga la'ananniyar yarinyar, ni zaki nunawa tambad'ewa, sangarta, sangarta ya'i, Allah ni zaneki zanyi" Mik'ewa Hafsat tayi ta soma bubbuga k'afa daga baya kawai seta shige cikin jikin Bahar tana kuka" Zareta takeyi ita kuwa se manne mata takeyi, ajiki suka soma zagaye a haka
"Yau nashiga uku ankawomun mayya, ke da hankalinki kuwa, kajimun la'ananniyar yarinya, b'alla ni zakiyi" Cikin wannan halin Mood ya shigo, tsayawa yayi yana kallonsu, gaba d'aya ya shagala da yanayin yarinyar, ita kuwa idanta yana sauka akanshi tace dawa Allah ya had'ata bada shiba, nan take ta rugo ta k'ank'ameshi tace
"Yauwa kaga kaka tanamun fad'a ko, ban mata komai ba" zareta yake k'ok'arin yi ajikinsa amma k'ememe tak'i ta sakeshi, nan Bahar tahau salallami
"Hammude agidan ubanwa ka nemo wannan gayyar mayun, anya ba 'yar iska bace ba kuwa ? ke balagai balagai dake kike wannan sakalcin" sakeshi tayi tasoma bubbuga k'afanta a k'asa se kukan gaske kuma, nan ta zauna tayita yi, Bahar se banbami take, kawai jiri hafsat ta soma gani, da sauri ta dafe kanta daga tsayen datake, cikin seconds kad'an segata ta sulale a sume da sauri ya tareta ta fad'o jikinsa, an sanar dashi matsalarta, ba'aso tana yawan kuka, idan akaga tana abun rarrashi takeso ba fad' ba, zatayita samun suma ne har abinda ake gudu ya faru, kwantar da ita yayi agefe ya kalli bahar, da hannu ya mata nuni da ruwa ruwa, bata ko motsa ba se baiwace ta kawo ya yayyafa mata ta soma sauke gaurayen numfashi hular kanshi ta facecap ya cire yanata mata fita, bahar ta hard'e hannayenta tace
"Sabon salon la'anta, lallai ma kurma ka iya iskanci, rabu da wannan shashashar maza kazo abinda yasa nake nemanka daban" mik'ewa yayi ya soma janyo wayar sa, sak'o ya tura kamar haka
"Anty Barra, kizo fadar sarauni, that witch is sick again,suma ma tayi, kuma kuyiwa bahar bayanin yanayin ta, she's messing off here kuma sarai kinsan halin Bahar" yana aikawa ya kalli inda take kwance, har yanxu bata bud'e idanta ba, baze tafiba se Barra tazo dole, yana tunanin kiranta sega reply nata akan dama gidan zatazo.
Mom Nu'aiym.
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
JOIN OUR TELEGRAME PAGE TROU THE LINK BELOW.
https://t.me/joinchat/WVNVv7LzJdo-DIjC
*ASSALAMU ALAIKUM, INASO NAYI AMFANI DA WANNAN DAMAR WURIN MEMAN YAFIYAR DUK WANDA WANI ABU YA TAB'A HAD'ANI DASHI A MEDIA, DA WANDA MUKA FADA, WANDA NA ZAGESU A BAYANSU, WANDA NAYI GULMANSU IDAN MA NAYI, WANDA AKACE NAYI GULMANSU KODA BANYIBA,WANDA KE GANIN NA HAD'ASHI FAD'A DA WANI, WANDA KE GANIN RASHIN ADALCHINA, KAI DAMA WANDA KODA SUNANSA NA AMBATA A BAYANSA,DAN ALLAH YA YAFEMUN, ANATA MUTUWA BANNASO IN MUTU DA HAKK'IN KOWA AKAINA, NIMA NA YAFEWA KOWA DA ABINDA KAMUN INA SANE DA WANDA BAN SANIBA DUK NA YAFE, ALLAH YA SANYAYA ZUCIYAR DUK WANDA NA ZALINTA YAJI YA YAFEMIN HAR ZUCIYAR SA AMEEN. SAK'O BILLY GALADANCHI.*
*SHAFI NA TARA*
Be gama zama a parlon ba ta Barra ta shigo, a hautsine kallon sa tayi
"Meya sameta? K'ureta yayi da ido amma bece mata komai ba, kallon mahaifiyarta tayi
"Ammu Bahar, meya sameta haka? Yatsine fuska tayi
"Daga sama aka jehoki ne? Cikin damuwa tace
"Ammu dan Allah meya faru, koda yamun sak'o ina kan hanyar zuwa nan d'in dama"
"Yarinya sekace mahaukaciya Barratu, iya hege kala kala, abinci anbata ta dagula wuri, se sakalci wai dan an mata fad'a taketa kuka daga k'arshe segata tana fad'awa ajikin Hammude nace wannan wai salon son a la'anceka ne kaga laifin mutane" Nisawa Barra tayi
"To Ammu seme kuma ya faru?" Tab'e baki tayi
"Suma tayi hakanan kawai, shine sarakan tausayi ya rud'e dukya fita hayyacinsa, amma na kula tana numfashu ta dawo hayyacinta kamar baccine ya kwashe ta" Jinjina kai tayi
"Abinda Jay yace nazo na miki bayani kenan akan yarinyar nan Ammu, batada lafiya akanta, anan aka rasa meya fad'ota daga bene ta buga kai, shine ta samu cutar irin ta tab'uwar wani b'ari acikin kanta da wasu lokutan kawai seta sauyin abubuwa irin na yara, amma zaki iya wuni da ita koma kwana biyu abun be tashi mata ba, sabida haka dan Allah Ammu kiyita hak'uri da 222,idan ana hantarar ta inji likita setayita samun attack irin na suman nan, kuma idan har yaci gaba wata rana idan ta suman bazata sake farfadowa ba se mutuwa" Wara ido Bahar tayi
"Yau naji labarin Assha, anan gidan haka ya faru? Nan dai barra ta kwashe komai ta gaya mata har rashin lafiyar Hammude da aketa b'oyeta, anan Bahar ta fahimci tabbas gadar zare ake shiryawa Hammuden ta, sedai ita sam bata zargin yarinyar, duk yanda akayi wasu ne suke bibiyar ta ya ceceta, tinda har aka ganta da wuta me alamar k'arfe da zane ajiki, wama ya sani ko 'yan yankan kaine sukaso su hallaka ta ? Cikin nutsuwa ta kalli Hammood tace
"Hammude nasan kana jina, dalilin dayasa nayi kiranka anan dama shine in gaya maka, tafiya dai dazakayi America k'afata k'afarka, kana cika son sanya damuwa aranka kuma ni dama nagaji da zaman fadar nan, kasan halina batun yauba tun zamanin da banason takurar da akewa matam sarki, inaso inje ind'an sha iska inke d'ebe maka kewa, to amma wannan maganar da Barratu tazomun da ita akan maganar baiwar Allah cen ta sanya na sake shawara, ni dakai dakuma yarinyar nan atare zamuje America, dole semun nema mata lafiya acen d'in, lakurarta a hannunmu ya sameta dan haka ka shirya tafi banda bayi harmu biyun, akwai wasu bayi guda biyu dasuke b'angaren ka mata ina yabawa da kokarin su Barira da Amina dasu za'aje, Hammude banasanjin kamun gaddama munsan halin juna ai" Jinjina kansa yayi sannan da hannu yayi mata alamar aiba matsala, yazone ya gaya mata zeje wurin waccen yarinyar daze aura me martaba yace yaje gobe, to yau zebar garin sabida nisa inyaso ya isa gidan nasu gobe" Rabin rayuwar Hammude yayita ne awurin Bahar, lokacin kawunsa Jay shima hannun Bahar yake duk yanda yake magana ta fi k'owa k'warewa a wannan fannin,batace komai ba se jinjina kanta yaci gaba
"Mezan je dashi? yayi alamar tambaya? Gyaran zaman ta tayi
"Ka tab'a zuwa ka duba wannan wama sunanta" Gyaran zama Barra tayi tace
"Tace dani sunanta Hafsat ana kiranta 'yar shara" Da mamaki Bahar tace
"Yar shara kuma wannan wane irin suna ne na wulakanci?
"Haka dai tace sunan da ake kiranta Bahar"
"Karnaji wannan sunan agidan nan, akirata da Hafsat d'in nan, inba tsinancewa da lalacewa ba meye kiran sunan mutum had'e da kalmar shara fisabilillah, kai ina jinka nace itafa ka kai mata kyauta kaje kun gaisa? K'urawa Bahar ido kurin yayi aranshi yace wannan bak'ar munafukar zewa wannan akan me? ganin yayi shiru yace tace masa
"Nice uwarta Hammude, idan ka dawo daga Masarautaul Baihatul Mulk wurin amaryarka Lallai a kawowa uwargida Gaisuwa ta musamman tare da kyautar ban girma, ka girmi millions ina sane da hakan, kanada kud'i sosai dan haka kyautar gaske zaka shiryawa kowaccen su daidai" Barra ce tace
"Amma waccen ai saraki ce Ammu, yaya xa'ayi mata kyauta daidai da wannan tsintsacciyar magen sabamuda tabbas akanta ma" Harara ta wurgawa Barra
"Nice uwarta kuma nice ubanta, itama saraki ce dan kuwa itama 'yace awurin uwar sarki, sarki yayanta ne kuma d'an sarki zata aura, ku bakuda tunani tayaya za'ayi su shirya masa gadar zare da yarinyar kuma har yabi layi har haka, Allah shine yasan dalilin had'asu da Hammude amma ni wannan yarinyar dakuke gani koda ku yarda ko kada ku yarda nasan batada laifi batada masaniya, in har zata dauki komai banda azabar wuta, shidai ya taka sawun b'arawo su kuma sunyi amfani da wannan damar sunso su murd'e abubuwan su saka har ita, likitan dasukace yace ammata fyad'e ma k'arya suke, duk shirine shi Yayanki Tahir mugun gab'o ne sarautar ma da mace nayi ke zan bawa, yana kallo da sanya hannunsa ake cutar da nasa sekace besan halin fada ba da masarauta" Mik'ewa Hammood yayi ze fita ta rik'o hannunsa
"Banda iya shege mun gama da kaine? gidan wa zakaje da sanaben tsiya" kallon mamaki ta wurga mata sannan da hannu yace
"Duk abinda kikeso bahar ba musu zan miki zanyishi, kawai banda zuwa zance wurin waccen mayyar" Harara ta wurga masa a karo na barkatai
"Iya shegen banza, kaji yaro da kafid'inin tsiya, ban haifi mayya ba, duk wanda yace da Hafsat Mayya tokuwa tabbas niya cewa, zuwa gaisuwa kuma sekaje uwar saraki ma bare sarakin aikin banza aikin wofi, duk abinda ze la'anceku shi kukeyi dan shashancin wofi" Nisawa yayi Barra ta masa alama da ido akan yace to ya kalli Bahar ya mata nuni da cewa tayi hak'uri zeyi. Anan tace
"Lau dadai inga karshen fi'ili, yarinyar nan ina kallonta naji ta kwantamun arai, dan haka dole kowa ya sota, zanje in gayawa me martaban dakuke tak'ama dashi lallai abata matsayin gimbiya, ya mayar da ita halastacciyar 'yarsa niko tazama jikata, Tazama 'yar Sarauniya Maryama inga k'arshen wulak'anta ta, yarinya ko lafiya batada na tabbatar labarin ta seyayi abun tausayi" Nisawa yayi danyasan duk abubuwan nan data fad'a tabbas zatayi su, yana murmushi yace
"Nizan tafi" da hannu yayi alamar tace tana d'auke kanta
"Yadai fi mutum ya tsaya nemawa kansa la'anta, kuma ka tsaya kuduba yarimyar nan idan bataji sauk'i ba asibiti zamuje" Beyi musu sukaje kanta anan aka tasheta daga baccin daya sureta, tana farkawa ta takure wuri d'aya da sauri ganin Hammood, gayar da su tayi duk suka amsa banda hammood tace da Barra
"Anty Barra yaushe kikazo? Murmushi ta sakar mata kafin tace
"Kinata aikin bacci yaushe zakisan nazo" Murmushi tayi sannan tace
"Anty Barra dan Allah kije da Ammu Bahar take barina ina aiki, Allah banajin dad'in komai amun, nasaba da aikatau sosai, jikina baya karb'ar zaman nan" Murmushi Barra tayi tace
"Kinsan lafiya be isheki ba, ban b'oye miki komai ba akan Lalaurarki Hafsat, idan kikazo kina yawan aiki se abubuwa su iya taso miki"
"Anty na fahimci idan nacika zama ni kad'ai kaina seyayita ciwo daganan se inta bacci, gwara ina aikin sena dena tunanin komai" Shiru ta d'anyi kafin tace
"Zan soma tambayar likitanki idan zaki iya ayyuka Hafsat idan har babu matsala, amma idanda matsala sedai ki hak'ura gaskia".
******************
Tunda wannan maganar ta shiga tsakanin khairiyya da Bilal seya zamana kullum kwannan duniya suna mak'ale a waya, harma yau yayi nasarar shawo kanta akan ze kawo mata ziyara palace, da wannan ta tanadi kayan ciye ciye iri iri a babban masaukin bak'i na wannan b'angarin domin sa kawai. Bilal yayi kyau sosai cikin shigar manyan kaya, dukda yake d'inkin big man ne daya kameshi a sama amma rigar iya cinya yadin kalan maroon color ba karamin karb'ar fatar bilal yayi ba, asaman kansa bak'ar hula ya saka, agogon sa bak'i tare da bak'ak'en takalmi, yasha turaruka duk a ciki black sudanese Oud me k'amshine yafi tashi, sumar kansa dayake tarawa tasha gyara matuk'a bayaga haka kuma gabaki d'aya gashin gaban girar sa ya had'e da wanda ya zago ta goshinsa, sajen fuskarsa ya zaga har zuwa gefen kunnensa ya had'e da gashin kansa, fari ne fat,me sirkin ja aciki, Leb'en bak'insa me duhu ne irinna jan buzu, hakance ta k'arawa asalin jar fatarsa yi masa kyau, Bilal irin mutanen nan ne da zakiga Allah ya haliccesu da kwallin su a ido, farin idan sa fari fat, bak'in idan nasa kuma tsakiya Ash ne zagaye da cikin bak'in shine bak'i, Eye lashe's d'insa zara zara, jikin sane kawai bana buzu ba, sabida yanada cikar haiba ba k'aramin jiki bane ba yanada murjewar sa damuke tsammani hutu ne ya haifar da ita, sabida yawan k'wallon da Bilal yakeyi da exercise ya tara 6 paks ga jikinsa yanata murd'ewa alamar yanaji da sabon jini ajiki....Seda Khairiyya ta gama k'are masa kallo sannan tayi murnushi ta zauna a kujerar dake fuskantar tasa, dama k'waya biyu ne masu samfurin coffee chairs da table a tsakiya, Murmishin sa ya fad'ad'a kafin yace
"Lil sis wannan kallon fa? Murmushin ta ta fad'a kafin tace
"Yaa Bilal Allah kyau kamun kamar me, harna manta ina tsaye ina kallon kama" Murmushi yayi
"Shisa acikin k'awayenki zaki samomun kyakyawa iri na, dan bazan auri mummuna ba" Tab'e baki tayi tawani kallesa,sannan tace
"Wai nikam when did the table turn ne? daga friends zuwa brother and sister? Dariya siriri yayi
"Kinaso ne ake cewa ke k'anwar handsome Bilal d'in nan na enginearing kawai se kima manne mun, yana iya dole nabi da lil sis, koba komai kina kamada larabawa ur royan higghness" Dariya itama tayi sannan daga bisani ta langwab'e kai irin shagwab'abb'in yara
"Yaa Bilal alk'awarin mufa? murmushi yayi
"Kinaso kije kiga momy ko? da sauri ta gyad'a kai, yana murmushi yace
"Then u need kiss me first anan" ya fad'a yana nuna gefen kuncensa, Dariya tayi
"Dan wannan me sauk'i ma, haka Momyna kome zata maka setace seka mata kiss a kunci, haka yaa Bilal ma yanxu kaima haka kake ko? Dariya ya d'anyi tunawan dayayi awurin mahaifiyarta ya d'auki wannan d'abi'an sannan yace
"To when zaki dad'e a school ne zan kaiki har garin datake kuma zan dawo dake before 6" Tsalle ta daka tana mik'ewa
"Yaa Bilal thursday zanje school 8 har 6" Dariya yayi sannan yace
"Zan kaiki amma da sharad'i, ni bazanje k'ofar gidan ba dan kinsan seta tambayeki wanene ni, kuma banaso ta sanni yanzu sabida bamu wani saba dake ba zatace kin yadda da stranger, na biyu kuma a tasha zan saukeki ki hau adaidaita ki k'arasa gidan idan zaki tafi akaiki tashar zan d'aukeki acen" Jinjina kai tayi
"D'an wannan me sauk'i, ba damuwa" Seda ya kurb'i lemon dake gabansa sannan ya kalleta yace
"Mesa kika matsu kije gun momy ne" Nan kuma sega ruwan hawaye
"Yaa Bilal i really dont want to talk about it, its piecing up" Da mamaki ya kalleta
"Kuma hadda kuka ? hope dai lafiya" Hawayenta ta d'auke da tissue dake wurin sannan tace
"Ina tsananin son saraunta, ajikina yake a girmama ni, ina som girma inason mulki amma nisam takurawar mulki ne da gidan sarauta bannaso, yaya Daddy zece ze aurawa kurma ni dan yana d'an sarkin Daulatul Dinar, gobe fa ake tsammanin zuwan sa guna, kuma kasan saraki sam basa magana biyu,Yaa Bilal ina ni dan Allah ina auren kurma? Wara idansa yayi
"Kurma kuma? wai da gaske kurma kurman gaske? Share hawayenta tayi a karo na barkatai
"Ea mana kuma wlh bana sansa, ni garin zan bari guduwa zanyi" Aransa yace
wannan itace damar dazanyi amfani da ita wurin ramawa kura anniyar ta, mik'ewa yayi yazo daf da ita ya rik'o hannayenta duka biyu
"Please karkiyi kuka kinji lil Riyya, idan ina raye waye ze miki auren dole, auren ma da kurma sedai ko inna mutu, amma bazan lamunta ba inada rai, dama wanda ya dace dakene kurma fa" K'ara fashewa tayi da kuka
"Annah itane last hope d'ina itama kuma tace bazata iyaba, sarki alk'awari ya d'akko idan ta tirsasashi aka fasa ta k'afawa wannan masarautar mummunan tarihi kuma nan gaba babu wata masarauta dazata kuma yadda ta k'ulla wata alak'ar alk'awari dasu" Ta k'arashe maganar taname k'wace hannayenta tace ta dafa gini da jingina hannunta ta d'aura kanta akai, tana k'arawa kukanta sauti meban tausayi. Da azama yaje ya rumgumeta ta baya, ya sassauta muryarsa tamkar yana kuka
"Bazasu faraba Riyya, bazan bari su ruguza miki rayuwa ba Riyya na, ki shiru karkisa nima inyi kuka, bana son na ganki a tashin hankali" Bata dena kukan ba harya juyo da ita ta fuskance sa hab'ar ta ya rik'e tana kallon sa sannan yace
"Kin yarda ni yayanki ne? da sauri ta gyad'a masa kanta yaci gaba
"Toki saurareni, goben idan yazo ki zazzageshi shida 'yan rakiyar sa ki gaya masa bakya sansa ko kad'an, ni kuwa ki shirya ranar dazamuje gun mamanki bazaki dawoba se bayan sati d'aya sesun nemeki sun tashi hankulansu, dama zaki yadda dabazakije gun mamanki kiba dankuwa shine wuri na farko dazasu fara nemanki idan basu ganki ba" Jinjina masa kanta tayi cikin gamsuwa da bayanin sa sannan tace
"To idan na dawo ina zance naje? Shiru yayi na wani lokaci kafin yace
"Akwai wata friend d'ina dake zama a wajen school gida ta kama zaki cene kina gidanta sabida ance za'a miki auren dole kika gudu, kinsan iyaye basa son yarinyar su ta shiga duniya, kiyi barazana akan ida aka matsa zaki gudu shikenan" Jinjina kanta tayi alamar gamsuwa sannan tace
"Allah yaa Bilal idan nayi haka zasu rabu dani da maganar auren kurman nan ko? Yana kallonta yace
"Ea mana" Murmushi tayi dukda akwai sauram hawaye ajikinta shi kuwa ya mannata a k'irjinsa yana patting bayanta a hankali kamar wata jinjira, sunfi minti uku a haka seda ya gama sak'e sak'en sa sannan ya saketa suka k'ara zaunawa, yau dole zeje gida, dole yad'an zuba furniture sabida hak'arsa tana daf da cimma, ga kiran waccen mayyar, shifa ya kula so take ta gama da mazakutarsa, tsofai tsofai ita se jarabar tsiya, haka ya gama tunane tunanen sa sannan suka rabu aranta tana cewa "Inata kewar yaa Bilal ga wani Allah ya kawo daze ceceni ya cireni a k'angibyazo da shawara me kyau.
***************
Seda Bilal ya gama jin labarin momy tatas da abinda takeso a wurin sa sannan seyayi wani malalacin murmushi yace
"A'a Bintu, bazamuyi haka maniyyina tunbe isa tatsaba kike tatsar sa, yanzu kinga na soma zama namiji shine kuma zaki daddage ki hanani in auri sabon jini, dama cewa kikayi 'yarki da hotonta ke aka wallpaper naki zaki auramun keki auri Babana dazanfi ganewa yaren amma yaya zan tare a gindin tsohuwa, idan har da gaske kin tuba kin dena tatsata tokuwa ki auramun 'yarki keki auri Baba" A hautsine ta kallesa
"Bilal kanada hankali kuwa? inani ina auren Baba me gadi, haba Bilal" kallon ta yayi shek'ek'e
"Tsuliyar dakika raina itace mafarin wacce kike tatsa, ki rufawa kanki asiri kawai ki bani auren Khairiyya" Da mamaki ta kallesa
"Ina kasan khairiyya kuma? Yar dariya yayi sannan yace
"Inako zan santa kina hanani ganinta, ko garinku babu wanda ya sani bare tarihinki, kece kika samar dani kinada 'ya'ya biyu, Bilal da khairiyya rannan kuma naga hotonki atare da ita asaman walpaper wayarki kuma ina ganin 'ya'ayan itaciyar na tabbatar wa kaina se sunfi itaciyar dad'i da ruwa me dad'i" Mari ta sauke a fuskar sa
"Duk iskancinka Bilal ya tsaya iya kaina karya tab'a kaiwa awurin yarinya ta" Dariya yayi yana dafa wurin sannan yace
"Nida kika lalatani tunda k'ananun shekaruna kika koyamun zina iyayena basuce miki 'yar iska ba seke zakicewa d'ansu d'an iska eee? Zubewa tayi awurin akan gwiwowinta ta had'e hannayenta wuri d'aya sannan tace
"Bilal dansan manzan Allah, ka taimakeni Bilal, ka ceceni Bilal ka aureni ka rufamun asiri, nayi maka alk'awarin wlh tallahi kowa kakeso zan aura maka ita in gina maka gida ka kaita in bata motar hawa da jari, bazan tab'a kwatanta kishi da ita ba amma ka daure ka aureni kai" Kallonta ya tsaya yanayi lallai wannan shegiyar matar tama gama raina masa hankali, seda ya tab'e bakin sa sannan ya rik'o kafad'unta ya mik'ar da ita se kallon sa take jikinta ma ya fara saki alamun tsufa har sumar kanta gamin hamsin tana hararota ya sanya ta soma juyawa zuwa grey hair, ba laifi Momy tanada dad'i ya yadda dad'i ba ruwan sa da tsufa amma shikam gaskia baze k'are dayin wuf da wannan matar ba, Allah na tuba ince nayi me arayuwa? amma ba komai let play the game
"Momy na? ya kira sunanta da sigar yaudara kallonsa tayi "Son" Juya mata baya yayi
"Nayi fushi tunda kika mareni" Hak'uri ta hau bashi seda ya sakko sannan yace
"Ba damuwa zan aureki amma gaskia da sharad'i" Kallon sa tayi da mamaki tace
"Sharad'in me Bilal? murmushi yayi sannan yace
"Zaki bani duk abubuwan dakika lissafa, zakimun aure amma gidan dazaki bani kece zaki zauna acikin sa amaryata na gina mata gida tuni, za'a d'aura mata aure rana guda da ranar da za'a d'aura aurena dana amaryar sesai sharad'in shine nata za'a fara d'aurawa dan gaskia momy dukda ina masifar sonki, bazanso wata sama dake ba gaskia bazan yadda inyi uwar gida da tsohuwa irin kiba" Godiya ta hauyi tana murna tace
"Bilal wannan ai me sauk'ine na yadda wlh, duk ayi hakan, gidan dazan baka ginawa dama zanyi zan saya fili sena baka kud'in gidan tunda nidakai zamu zauna, kayan lefe da komai na waccen duk zan baka kud'in su yau bama se gobe ba, kaidai kawia ka rik'e alk'awari" Murmushi yayi sannan yace
"Momy bazan tab'a iya rayuwa babu keba, na saba dake kobaki rok'eni kinmun wad'an nan abubuwan ba dole ya zamemun na aureki dan inasanki fiye da yanda nakeson kaina" Mace dai macece ko shekarunta nawa ya ayyana aransa sokuwa kawai
"Nagode Bilal, yanzu nawa ze isheka lefe, kuma wacece yarinyar? Murmushi yayi yace
"Momy mubar zancen lefe nifa akan sonki banida wata budurwa yanzu zan nema, kuma akwai sauran kusan 2.m cikin acc nawa please save your money,basekin mun aure zan aurekiba, kawai so nake tubanki ya zama na gaskia mun d'auki zunubu da yawa momy, tukunna mawai sau nawa kika zubar da cikina" Yanxu kam kunyace ta tilasta mata sauke k'wayar idanta k'asa kafin tace
"So d'ayane kuma da kansa ya zube Bilal, banmasan dashiba seda ya zube inaga ko k'wari ma beyiba"
"Daganan kuma sekiketa shan maganin hana d'aukar ciki ko? ya furta yana tsatsareta da ido, tarasa dalilin daya sanya takejin tsoron Bilal a yanzu
"Nafi shekaru uku ban shaba wlh, kawai cikinne Allah ya tsare be kuma zuwa ba" Nisawa yayi kafin yace
"Yau zan koma fa" Jinjina kai gwanda Bilal ya tafi, gwanda baya kusa da ita shed'an baze dena kwad'aita mata shiba har abada
"Ba damuwa zan tura ma kud'in idan naje office da safe" Murmushi kawai yayi ya juya.
*****************
Bak'in k'irin da Rai khairiyya tayi yayinda Muhseen keta xuba zance akan setayi hak'uri abokin sa baya magana sedai tabbas duk abinda take fad'a yana jinta, shek'ek'e ta kallesa
"Allah ya tsari gatari da saran shuka, ina zan zubar da ajina wurin yiwa namiji magana shi bemunba, idan har baze bud'e baki yayi magana ba tokuwa har abada zamu tabbata ne muna kallon juna, banda sanabe mema yazoyi guna ga yanda Allah ya halicce sa, kawai yaje ya nemi mara magana irinsa, tunda yana jin me ake cewa na tabbatar cutar mata kurumta bace ta maganta ce, katab'a ji an kira mutum da kurma kuma ance yanaji? Da mamaki Muhseen ya kalleta da wannan cin fuskar ta wulak'anci yace
"Haba gimbiya? bak'onka ai annabin kane dan mutum yanada lalura seki hau gaya masa magana shima ai bashi ya halicci kansa hakanba, kurumta kuma dakike gani farkon da aka haifesa koji bayayi, yanada shekaru goma akayi nasarar magance ya dawo yanaji amma har yanzu Allah be bashi ikon yin magana ba" gyatsine tayi kafin tace
"Toni dai kam Allah ya bani ikon magana, kuma yabani ikon ji, yaje cen ya nemi kurma kuma bebiya irinsa karyazo ya manna mun masifa, salon kawai inzo in haifi 'ya'ya kurame da bebaye, Allah kiyaye" Kallon sa Muhseen yayi yaga yanata dariya cen cikin k'irjinsa, not bad she's really beautiful above all kuma yanasan tsiwar ta tana burgeshi, da hannu yayiwa Muhseen alamun yabarta taci gaba da tsiwar tata, mik'ewa tayi tana harararsu
"Allah ko, gwanda kaje ka sanar agidanku baka sona ka ga ninan sun addabeni da maganar sesun mun auren da kurma, kai kuma namiji ne zaka iya dasu" Mik'ewa kawai shima yarigata ficewa amma me da sauri tasha gabansa
"Kaji, dansan manzan Allah kace baka sona, wlh banaso in auri kurma, inba hakaba zan gudu daga gidan nan wlh" Kakkafeta yayi da ido amma beko motsaba, shi soma yake tayita tsiwar kokuma ta bashi hanya yayita gudu
"Yaya Kurma dan Allah fa" Muhseen ne yace da ita
"Malama ga kayan gaisuwa cen, bamu gadi rashin tarbiya ba, saraki a masarautar mu baya magana biyu, dan haka kisan me kike ciki, idan tashi gudu kije bangon duniya" Waigowa Mood yayi yana kallan sa da mamaki, beso ya biyeta ha seta rainasu ai, cikin tsiwar tace
"Kadena mun magana banida lokacin ka inadai bakai bane kurma? da wata mummunar fuskarka awurin" Muhseen yaji zafin kalamanta cikin jin haushi yace
"Nagode hurul ain" mood murmushi ya kalleta yanayi sannan yakai hannunsa ya janyo nata ya tura mata wani zoben zinari a yatsanta daba komai kallon sa tayi sannan ya zaro jotter ya rubuta mata
"Na biya sadakin ki wannan zuwan danayi, kin rigada kin zama rabi ta kurma" kafin ma ta gama karantawa yayi gaba abunsa beko sake kallon taba, itakuwa zama tayi tana kuka, Muhseen kam bayan sa yabi yanata banbami. Tunda suka bar masarautar suka d'auki hanyar barin garin yake zuba murmushi, wato da gaske wannan sarakan tsiwar burgeshi take, yanda take masifa abun seya k'ayatar dashi gatanan kyakyawa da ita son kowa k'in wanda ya rasa, Muhseen ya fahimci abokin shi ya kamu dason wannan k'wayamar shi harga Allah takaici take bashi yarinya ba komai a kanta se fitina da rashin mutunci shegiya....
Tunda Hammood yake an dasashi shida Hafsat ala dole yazo su gaisa bece mata ci kanki ba, gashi shishi kad'ai yazo duk se ya kasance atakure Hafsat take ganin sun shafe 30mns beyi magana ba ya sanya tace
"Ranka ya dad'e dan Allah kayi hak'uri, wlh duk abubuwan dakake tsammani da sanina suka faru wlh bansan komai ba, nima kaina tsintar kaina kawai nayi a yanayin daka sameni, gidan nan bansan kowa ba, zargin da aketa laftawa akanka dani bansan komai ba dan Allah kayi hak'uri" Tab'e bakinsa yayi sannan ya mik'e tsaye ya soma shirin barin parlon, da gudu ta ruga ta tsuguna a gabansa
"Dan Allah badanni ba koda bazaka yarda dani ba ka saurari labari na" Wani mugun kallon tsana yake zagayar ta dashi tafi minti uku bece mata komai ba, kafin daga bisani ya zagayeta gaba d'aya yanemi barin d'akin, kanta ne ya sara mata tayi hanzarin dafewa.
****************
Duk wani shirye shirye na guduwa Khairiyya tagama tsarashi itada Bilal, dan haka yauce ranar tafiya tagama tsarawa saga 8 na safen data fita tafita kenan se bayan sati daya sesun tsorata sun fasa mata auren dole, letter ta ajiye da wayoyinta gaba d'aya kamar yanda Bilal ya tsara mata, he sure knows that zasu iya nemanta through mobile tracking, bayaso sam a b'ata masa aikinsa, badai Momy ta bashi 50.m ba tace gini 45.m ga filin data saya da sunan sa, ga kuma 5.m na lefe lallai yagama samun abun zaman duniya dan haka bashida case yagama da yarta ya bada video ta kalla dama ya kammala karatunsa sedai ta nemi wani amma har iyayensa dare d'aya zata nema ta rasa!!! Daga baya ya karb'i takardun sa na school.ko baya kusa.
*Mom Nu'aiym.*
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
~NA SADAUKAR DA WANNAN SHAFIN GAREKI MEENAT A 'YANDOMA, ALLAH BAYAR KAUNA YA SAKA DA ALKHAIRI~
"SHAFI NA GOMA"
Mik'ewa tayi tabi bayanshi da kallo, bazata koma gidan Momy ba sabida Bilal baze tab'a barinta ba kuma sannan momy batada halaye na garin daya dace a zauna da ita, bakuma zata tab'a komawa wancen garin wanda yake tushe kuma mafarinta, idan har wanda ya kawo ubanka duniya ze cutar dakai a rayuwa waye baze cutar dakai ba? Wannan mutumin kuma gashi nan kansa a murd'e yak'i ya saurare ta, shikenan bazata matsa masa ba amma wlh zezo lokacin dayakeso yaji labarin wani abu daga bakin ta bazata furta koda kalmar ci kanka bane. Kannata yanaci gaba sara mata, tasoma fahimtar irin ciwon dake damun ta, yanzu yanzu zata suma kokuma tama rasa metayi sedai ta farka ta ganta a kwance kaman tayi bacci ta tashi, zuwa tayi ta kwanta akan doguwar kujerar dake parlor d'in amon sautin muryar D'an galadima yana ratsa dodon kunnenta
"Na fahimci matsalarki danginki basa sanki, na fahimci cikin shege akayi aka haifeki, nagama fahimtar bakida gata, to bari kini wannan masarautar dakike gani ta kowa ce, muna baiwa marayu irinki masauki, idan kinyi abinda nakeso in baki matsayin ko baiwa , idan kika kuskura kika bud'e bakinki kika baiwa wani labarin ainahin gaskiyar meya faru kokuma ke wacece tabbas sena azabtar dake, wlh maza hamsin zasu miki fyad'e kuma in wurgaki a teku ba abinda za'ayi mukeda mulkin, karnaji kin bud'i baki kinyi maganar asalinki ko danginki, yanda zakiji likita ya fad'a bakya iya tuna komai lallai komai nisan zaman dazakiyi agidan nan ki tabbata a haka, ranar daduk kika tonamun asiri wlh sena tona miki asiri kema" Lumshe idanta tae, after all she decided to talk and this man is feeling himself, like seriously what is he feeling like? sarki kokuma d'an sarki, ita Allah yayi acikin bayinsa talakawa, amma ya d'aga darajarta tayi primary dukda a primary 4 tayi common entrance tashiga j.s.s. 1 kuma bayan tazo nan garin ta baro garinsu mamanta tana 'yar JSS 3 kuma data koma garinsu Babanta suka turota aikatau momy ta sakata school kuma tana shirin zana wa'ec ma wannan abun ya sameta, tanada ilimin addini daidai gwargwado tome yayi zafi shiba wutaba da har ze soma tunanin yafita ilimi kome? duk tayi irin nasa kuma ita sam ba jahila bace ba, bahar ta sanar da ita an karb'eta agidan a matsayin 'Ya awurin bahar hakan ya bata daman zama 'k'anwar sarki wanda a musulunce tasan an halasta adoption, mesa zatayiwa Allah addu'an neman d'auki ya kawo mata agaji kuma ta watsar, bazata yiwa Allah butulciba zataje wurin da aka shirya don gabatar da ita matsayin 'yar gida, zata karb'i sabuwar rayuwar datazo mata, shi kuwa Mood su zuba shida ita, bata masa komai bazata d'auki dizgi da wulak'anci ba, after all abinda yakeji dadi jinin sane kawai babu ajikin ta amma itama tanaji da irinsa yanzu!!
****************
A lokacin da akaje bikin k'addamar da Hafsat matsayin adopted child agidan, se kawai waziri ya zuga sarki akan shiya d'auki yarinyar mana matsayin 'yarda ya haifa kadafa ya manta banda Hammood bashida d'a bashida jika, bayaga haka 'ya mace ma rahama ce, yace daga baya seya nunawa bahar hikimar yin hakan gwanda ta zama kaka tunda koba komai aita tsufa..... Dukda Bahar tayi mamakin jin sauyawar maganar amma se hakan yayi mata dad'i koba komai ya nuna mata yafita son abinda take so, kowa se gulma yake tun a wurin, yarinyar da Mood yayiwa fyad'e tazama 'yar sarki, wasu suce ai ciki ne ya bayyana ajikinta ake b'oyewa, wasu suce ai an zubar da cikin kowa dai da abinda yake fad'a.... Mood sanda me martaba ya had'asu yana zancen sun zama d'aya banda gajerun tsaki mara sauti ba abinda yake zubawa, samun wuri da rainin hankali, wannan yarinyar tabbas yanzu ya k'ara yadda turota akayi, kuma dasanya hannun su galadima a faruwar komai, baya rab'a d'ayan biyu tabbas da sihiri suke aiki sun sihirce kakarsa da Mahaifinsa harma da mahaifiyarsa, kai kafatanin mutanen masarautar ma, banda haka bakusan asalin yarinyar ba sekuce kun mayar da ita 'ya 'yarma ta sarki wai taku, haba haba wannan maganar wlh da sake wai an baiwa me kaza k'afa.
Lokacin da Khairiyya tabar gidan su zuwa school tare da fadawa da direbobin motoci har hud'u dake rakata makaranta, ciki hadda bayinta mata guda biyu setayi umarni akan su jirata a waje idan ta kammala lecture d'inta zata fito su tafi, amma data shiga lecture hall d'in ta k'ofar k'asa, seta tattaka matattakalar dake kaika saman kujerun k'arshe tayi hanyar waje gaba d'aya tabar cikin hall ta sama, daga cen ta b'ulla bayan faculty nasu ta nufi daidai inda suka shirya itada Bilal, dama ba abinda ta d'auka se jakarta data k'arawa girma daga k'arama zuwa me size d'in small kit wanda card's d'inta kawai ne se wasu abubuwan mata irin su turaruka,powder da lipstic, tayi niyyan idan sunje garin dazasuje zata siya abayu haka take sakawa kafin sati ta cika.Tana zama a motar ta kallesa shi d'inma ita yake kallo
"Yaa Bilal" Ta furta tana kwantar da bayanta ajikin sit din motar tare da d'aura kanta saman head rest ba saman kan kujerar, lumshe idanta tayi ta zube masa su kafin tace
"Naga kurman nan yaa Bilal amma yanada kyau fa, dabadan kurman gaske bane ba Allah da manage zanyi dashi, kad'an kafishi kyau fa" Dariya siririya yayi
"Lallai bakida kunya Riyya, ni kike gayawa kamannin saurayin ki" Tab'e baki tayi a daidai lokacin da yake riverse yana shirin harbawa kan hanya da kyau
"Wai saurayina, Allah ya tsari gatari da saran shuka, kurma fa" Yanzu kam darawa yayi sosai
"Allah Riyya kin gama raina gayen nan, amma dai kinsan kyakyawa ba abun rainawa bane ko? Tana dariya tace
"Wani kyakyawan zezo amma dai ba kurma ba" Hannunsa ya d'aura akan nata suka kalli juna yace
"Inama Yaa Bilal ze aurawa talaka k'anwar sa, inama sarki ze yarda ya bada auren her royal highness wurin d'an me gadi, ina ma Her Royal highness zata yarda ta auri d'an megadi da yau nashiga yak'i tsakanina da kurma harsena tabbatar na rabata da auren kurma nina aureta" K'ura masa idanunta tayi wani abu na fizgar ta, zuciyar ta yana mata yawo akan abubuwan dataketa ji bata gano menene ba se yanzu akan Bilal, tunani ya mata kamun bazata seda ta tsinkayi muryarsa yana cewa
"Kiyi hak'uri Khairiyya, nasan wannan maganar danayi nayi ganganci, na tabbatar cewar na cancanci hukuncin kisa ma, ammun dukkanin abinda ya dace ambani matsayin aboki bayan ban cancantaba, aka kuma bani matsayin Yaya dukbe isheni ba seda nayi katsalandan akan harkar aurenki, tuba nake Princess Riyya nayi azarb'ab'i, ba laifina bane laifin zuciya tane dataketa gayamun in furta abinda yake cikinta" Murmushi ta sakar masa kafin tace
"Bilal kai jaruminane, komai naka yana burgeni,.kaina namiji na farko arayuwata dana tab'a magana dashi me tsayi bayan Yaa Bilal, ko me martaba Daddyna bana magana me tsayi sosai dashi, kowa yana yawan fad'ar ina masa k'warjini, a yanda nakeji akanka koda kaine kake gadin zan maka runfa" Da sauri ya kalleta
"Ban fahimci hausar ba Ur highness" Kawar da kanta tayi
"Nafiso kake kirana da suna Lil sis kawai, kabarwa wad'ancen suyita highness d'in" Murmushi yayi ya sake hannunts dahar ya soma sabawa da nasa sannan yace
"Mahaifina gadi yake a gidan wata ma'aikaciyar banki shekara da shekaru, ita tamin gata ta sanyani a makaranta taketa bani kud'i har kyauta gida katafare ta bani" Kallon sa tayi tace
"To a school kowa yasan ka ai, kaine kake kyautar kud'i a duk cikin d'aliban dasuke makarantar da abinci da suturu, kana d'anme gadi yaya akayi kakeda wannan kud'in" Murmushi yayi kafi yace yana kallonta ido cikin ido
"Har kyautar miliyan biyar take bani, kuma bayan wani lokaci seta kuma bani amma har yanzu albashin mahaifina na kowane wata dubu sha biyar ce bata k'ara masa ba, koda yake shekarun baya dubu uku ce maz zuwa zuwa yaketa samun karin albashi yana sana'arsa ta trader a k'ofar gidan" K'irjintane yayi mugun dokawa tace muryanta yana rawa
"Tambayoyi da yawa akaina sedai dan Allah wace unguwa kuke agarin? seda ya fahimci yanayinta sannan yace
"Shiyar Fada" Nannauyan ajiyan zuciya ta sauke kafin tace
"Amma mesa zatake baka wad'an nan kud'in, idan taimakon ku takeso tayi mesa bazata taimaki babanka ba sekai" Kafin ya bata amsa wayarsa yayi k'ara dama akwai bluethood a kunnensa d'aukan kiran kawai yayi yafi 40mns yana magana dame kiran nasa yana sharara gudu a k'walta, magana ce data shafi ginin daze fara wanda yake d'auke sa sunan sa, seda ya kammala sannn yace
"Zamu tsaya muci abinci anan ko" Batace masa komai ba, ita gaba d'aya Riyya abu biyu ta iya, daga cin abinci se karatu kamar alhuda huda.... Har suka isa garin da zasu basu sake maganar ba, bayan sun isa suka doshi wani matsaksicin gida me kyau 2bed room acikin sa se wani k'aramin parlor me dauke da set na kujeru ba masu tsada ba sosai amma very cute masu kyau na asali, akwai dining tables bugun sampurin nigeria coffee brown me kyau, labulaye karamar carpet da kayan kallo,akwai dining shelf shima zube da plate mugs nashan tea da sauran tarkacen abin dukda zaka buk'ata nadai cin abinci ko debarsa, gefen saman dining din kitchen me asalin kyau d'an matsakaici akwai Table gas ajiye asaman worktop d'in da tsirarun kayan kitchen dazaka iya amfani dasu a cikin drowers, kuloli kala ukune kawai, se k'ofar baya ajikin kitchen d'in, d'akunan kuwa sekad'anbi wani walkway tukunna zaka isa inda zaka shiga d'akunan da ko wanne ke kallon d'an uwan sa kuma kowanne gadone aciki k'irar Nigeria matsakaici da wardrop me kofa biyu se toilet dashima komai akwai aciki.na gayu, bayan ua gama nuna mata suka dawo d'akin dazata zauna seda sumaci abincin dasumazo dashi da ka shi ya wanke kwanukan sannan ya dawo ya zauna d'an nesa da ita yace
"Toh ban saniba ko akwai abinda zaki buk'ata ur highness amma daidai gwargwado komai akwai agidan nan, acikin shelf d'incen na dining akwai, goldenmn,cornflakes,rice crispies,coconot flakes, akwai kayan tea, na kawo loap of breads danasan yana kwana biyu beyi tauriba koya lalace, a fridge akwai lemuka iri iri akuma kwai fresh milk da youghurt" Kallon sa take harya kai aya sannan tace
"D'azu na tambayeka baka bani amsaba" Yasan me take nufi dan haka mayarda kallonsa yayi zuwaga TVn dake parlor d'in ya k'urawa TVn ido kafin yace
"She made me became her sex slave since i was 17, and now she want to marry me" Da sauri ta kallesa kafin tace
"Yaa Bilal, kace me? kallonta yanzu kam yayi sosai yace
"Yea abinda kikaji na fad'a haka nace, tunkafin insan ciwon kaina tun kafin insam meye sex, tun kafin insan na balaga kafin mafarki ya balagar dani itace ta tatseni ta fitar mun da ruwan maniyyin farko daseda na tambayeta meyeshi take cemun Bilal ai kawowa kayi maniyyi ne!! Da sauri ta toshe kunnenta seda yayi shiru sannan lokaci d'aya hankalinta ya tashi jikinta ya soma rawa ta mik'e tsaye
"Ni bance ka sanar dani wannan maganganun ba, Allah ya kyauta ya shiryar daku, mu kuma ya karemu da fad'awa halaka da aikata aikin dana sani" Murmushi yayi kafin yace
"Yanaga kin razana? kinsan zama da manyan mata, shisa bana shayin fad'ar magana ko kad'an"
"Yaushe zakazo ka tafi ne? nifa na saba kwana ni kad'ai" Murmushi yayi sannan yace ki zauna akwai abinda nakeso mu kalla a tare dake" Yamutsa fuska tayi
"Yaa Bilal banida nutsuwa wlh, da safe inka dawo zamu kallo" Mik'ewa yayi yazo daf da ita har suna jiyo bugun zuciyar juna sannan yace
"Acikin babban abinda nafi tsana arayuwa musu ne babba, dare yayi ne aise dare zan tafi, tayaya zan d'akko 'yar sarki inzo da ita nan inbarta ita kad'ai, d'aki biyu ne zan kawo me tayaki kwana, amma for now zama zakiyi zan miki wani bayani daga bisani semuyi kallo sannan seki yankewa kanki hukunci" Tsatsareshi tayi da idanu jikinta ya soma yin sanyi, wannan shine babban dalilin dayasa taso ta sanar da Yaa Bilal shirin ta amma wayarsa baya tafiya, dukda yake ta dire masa sak'on waya. Komawa tayi ta zauna tana sauke ajiyan zuciya masu nauyi a jere jere, idanuwan Bilal suna nuna mata cewar tabbas akwai cutarwa a d'akkotan da yayi ya kawota nan. shid'inma zama yayi yace
"Kamar yanda na sanar dake mahaifi na kutumin Niger republic ne, aikin ga ruwa yafara kawoshi Nigeria daganan ya fad'a harkar shoe shiner, bayan nan kuma se yasoma tunanin yin gadi a lokaci d'aya yana sayar da ruwan sa, Anace da mahaifina Baba tun zamanin k'uruciya mahaifiyata kuma sunanta Bilkisu amma Lami ake kiranta wannan ya sanya muke kiranta dasuna Baba Lami, munyi gadi a wurin mutane da yawa sedai kuma d'aya kawaice me kirki aciki wato Hajiya Binta wacce muke kira da momy" Da sauri ta kallesa, k'irjinta banda bugawa ba abinda yake
"Bamu tab'a sanin wacece Hajiya Binta ba danko sunan garinsu koda kuskure bata tab'a ambatar mana ba, sedai kawai mun imanin cewar ita mutuniyar kirki ce..........gaba d'aya abinda ya shiga tsakaninsu har sanda ya gane yartace har zancen aurensu seda ya zayyane mata yace yana wani shu'umin murmushi yace
"Mahaifiyar kice ta lalatani Khairiyya, abinda na d'auka had'uwata dake danna rama abinda mahaifiyarki tamun ne akanki, zuwana rayuwarki tunda na gane ke wacece shirine, kawoki nan ma shirine, yanzu nutsuwa zakiyi muyi kallo" Mik'ewa tayi
"Wallahi karka kuskura ka nunamun irin abinda kake cewa mahaifiyata ta nuna maka" 'yar dariya yayi
"Your royan Higness, me kikeci na baka na zuba, ba abinda zan miki da wannan nikam, idan da shine aida bazan baki labari ba" Hannu yakai aljihun sa ya zaro bindiga da sauri taja baya, dariya yayi yace
"Abinda zefi baki dariya shine tanada licence, abu na biyu idan baki zauna kin nutsu munyi kallon nan ba wlh zan wulak'anta ki, zan tarwatsa k'walwarki da alburushi yanzun nan wlh" Jikinta yana rawa ta zauna se gumi take dukda akwai AC a parlor ga fan kuma, jone jonen sa yayi a laptop segashi ya kunna video tashin nishi da khairiyya taji ya hanata d'ago kanta seda ya daura bundigar asaman kanta
"Innalillahi wa inna ilaihiraji'un" shine kalmar datake furtawa ganin fuskar mahaifiyarta rad'am tana saman kneels nata tana aikin baiwa Bilal blow job, haka ya tilastata kallo se kuka takeyi tana toshe bakin ta, agaban idanta ya wangale k'afar mahaifitar ta ya kafa baki ya tsotse farjinta tatas se surutai ni nishi sukeyi, daga bisani ya hau kanta, sunfi awa uku yana kunna mata videos tun tana kukan hawaye me sauti harta dawo tana sauke ajiyar zuciya, kallon ta yayi yace
"Nan gidan gidane na musamman da mahaifiyarki ta gina muke zuwa muna cin iskancinmu kamar yanda kika gani a videos dinnan bayan tagaji da biyan kud'i a hotel, mahaifinta a yanda na kula me kudi ne danta bibiyi tarihinta tanada dukiya kam, daga ranar danasan ita multi billionare ce daga ranar na soma k'udirin d'aukan fansa ta hanyar cinye rabi da kwatan dukiyar ta, wanda hanya d'ayace dani ta wannan videos d'in, batasan duk inda muke masha'a da itaba inada camera's da recorders a zube ba, bazaki hanani in k'waci dukiyata ta hanyar videos dinnan ba wurin uwarki tacinyemun k'uruciya, tun ina iya yin 1 hour ko 30ms ban kawo ba incita so biyar kofi dare haryakai yanzu na dawo da k'yar nake minti ashirin shima a zagaye biyu yaya zan gafartawa wannan shegiyar, abu d'aya zan gaya miki inada abokina Ma'aruf yanada wad'an naj video's, kodai ki bani had'in kai inciki irin cin da masoyi kewa masoyiyarsa kokuma acikin d'ak'ik'a d'aya duniya tasan wacece mahaifiyarki niba D'an Nigeria bane ba sena gudu abuna garinmu, kuma ni namijine me naira ko nan na zauna ba abinda zaku iya dani, as you c in those videos dai, ba dole na mata ba she's always asking for more. Runtse idanta tayi batace komai ba, bakin bindigar datake karama yasanya yaja layi asaman wuyanta yana murmushi
"Bazan yi raping naki ba, bazanyi sex dake da k'arfi ba, romantic sex zamuyi koki bada had'in kai kona fallasa uwarki abinda harke inya fita bawai kurman dan sarki ba ko kurman bawa baze aureki ba wlh, so dabara ya ragewa me shiga rijiya kodai yashiga takai kokuma ya dira ta k'afafu dan kansa, in kira Ma'aruf ne ya sake su inciki ta k'rfin tsiya kokuma ki rufawa zuri'arki asiri inbaki sex alokacin danakeda tabbacin baki tab'a yiba, abun mirna ur just 18!!! namaso ace a 17 na sameki? Har lokacin Khairiyya bata bud'e idanta ba batasan wace duniyar takeba seda taji saukar numfashin Bilal daf da ita sannan ta bud'e idan ta ta zube a k'asa tace
"Bilal bazan iya aikata xina ba wilingly wlh, bakuma naso kamun fyad'e, so nake dan Allah kayi hak'uri ka barni intafi, wlh wannan videos din kad'ai sun gama da duniya ta inshaa Allahu lahirata ta tsaya nikam, kayi hak'uri ka rufa mata asiri, kaga ita kad'ai ta maka laifi amma idan kace zaka fitar da Videos d'innan, hatta sarki kaci masa mutunci, mu 'ya'yanta kaci zarafinmu kuma martabarmu ya zube kenan har abada" Mik'ewa tsaye yayi yayita dariya sannan seda ya tsagaita yace
"Khairiyya,Wallahi summa tallahi billahi acikin biyu idan kikaga banyi d'aya ba numfashinane ya d'auke a yanzu, naso na aureki amma nasan mahaifiyarki bazata bari ba, yar iskar matace bazata dena bibiyata ba, yanda nakeson ki khairiyya kimaga na kakkafe akan sena ruguza rayuwarki kema kinsan ammun mummunan tabo, inaso in dena zina amma ta zama jinin jikina, yau idan na mutu wlh wuta zani, tace ta tuba ko fine, nima inna ramawa kura anmiyarta zan tuba ai" Hannayenta ta had'e wuri d'aya alamar rok'o
"Bilal dansan manzan Allah karka lalatamun rayuwata, Bilal wlh banason in rasa budurcina a wannan hanyar, bilal na dad'e da yawan sha'awa, nakai shekatu hud'u ina hak'uri ina rokon Allah ya nunamun lokacin aurena senayi abinda nskeso da mijina, bazan juri sab'awa mahaliccina ba, bazan juri cin amanar musulunci ba, bazan juri zalintar 'ya'yana masu zuwa ba, dan Allah da musulunci ka barni da budurcina da mutuncina ka kuma yafewa Momyna dan Allah karka watsa wannan fitinar" Dariya yake harya zauna
"I have already made up my mind, komai nau a tsare yake ba abinda zan sauya akanki, yanzu haka akan videos dinnan na samu over 300.m agun mamanki, so yanzu saura budurcinki, ta k'wacen budurcina tana second hand zan k'wace budurcin 'yarta ina second hand, what a great turning!! Jikinta ne ya soma rawa
"Zan baka morethan that ka rufa mana asiri nida ahalina"
"Khairiyya kenan, yaseen sena mayar dake my sweetest sex machine for 7days, nama miki mutunci 7yrs ina bautawa tsohon gindin uwarki!!!
******************
Kawai kwanakin nan Mood bayajin dad'i, yarasa dalilin sa na yawan tunanin Khairiyya, tana burgeshine kawai and thats all, dazaran ya tuna tsiwarta seyayi murmushi amma seya rasa meke dagula murmushin cen k'asan zuciyar sa komenene be sani ba, saura masa kwanaki 8 jal yabar k'asar, ana gobe ze tafi dole yaje garinsu kodan ya samo lambar wayarta inayso tayi ta masa tsiwar!!
Har aka aka wuni Bilal be fitaba, ta kasa koda cin abinci banda kuka da magiya ba abinda take masa ta nemi hanyar guduwa harta gaji, yau bacci dayake b'arawo shine ya saceta, cikin bacci taji ana murza mata jikinta, ga mamakinta sanda ta farka seta gagara hanashi yin komai, a wannan lokacin tsananin sha'awace take fizgar ta, cen k'asan zuciyarta tana gaya mata cewar ta yakice bilal, amma ta kasa, a gefensa kuwa se murmushi yake acikin ruwan gidan gaba d'aya k'wayace ta sanya mummunar sha'awa, baze tab'a raping mace ba wannan ba tsarinsa bane ba!!!
*Gobe ba post je jibi*
*Mom Nu'aiym.*
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*NA: BILLY GALADANCHI*
*Assalamu Alaikum, Readers sannunku da k'ok'ari, naga comment naku kaca kaca nagode, kuma naga sab'anin ra'ayoyin ku akan al'amarin daya shafi Khairiyya da Bilal, to anan abinda zan iya cewa shine wannan littafin akwai manufar rubutashi wanda nake fatan daga bisani zaku fahimceni har kuyi aiki ilimin dana kokarin sanar daku. Dan Allah duk wanda yaga sab'anin ra'ayin sa yayi hak'uri, haka abubuwan suke tafiya, wannan rubutun a tsare yake kuma nayi bincike me zurfi kafin ma rubutashi, cewa zan d'auki hanyar ra'ayin wasu ze b'ata komai ya sauyawa alk'alamina manufa sabida haka kuyi hakuri, farin cikin ku shine nawa.*
*Ashafin daya gabaci wannan munyi magana akan cewar musulunci ya halasta adoption wanda wannan kuskurene musulunci be halasta ba kamar yanda bicnike ya nuna idan kayi taimakon rikon dan wani dan Allah da kyakyawar niyya ba laifi bane, wata baiwar Allah me suna Nafisa itace ta ankarar damu, Allah ya saka mata da alkhairi.*
*SHAFI NA GOMA SHA D'AYA*
Dukda tsananin azabar sha'awar dake addabar Riyya amma haka ta daddage ta ture Bilal daga jikinta
"Allah ya la'ance ka Bilal, Allah ya tsine maka albarka, nasani banida wata mafita hannun ka, na yarda da k'addarar dazata zo kaina daga b'angarenka ko wace irice, kawai inaso ka rik'e abu d'aya a ranka baka isa ka cutar daniba se abinda Allah yayi, Allah yaga zuciyata ze kareni da sharrin ka" Kallon sama da k'asa ya wurga mata sannan yace
"Khairiyya kenan, abinda baki gane ba shine halinki iri d'ayane dana uwarki, bakuda kamun kai, yanzu ke gaba d'aya wata d'ayane da 'yan kwanaki gaba d'aya sanin dakikamun, sannan bayan haka sabona dake gaba d'aya befi a sati biyu ba, amma sabida ke 'yar iska ce kin iya bina muyi tafiyar sati d'aya, d'an ubanki janyoki nayi? kokuma tilasta miki nayi? kinsan kuskuren da kikayi? batace masa komai se kallon sa datakeyi
"Kuskuren da kika aikata duk befi takowa da k'afarki ki bud'e motana ki shiga ba, inada video naki tun daga fitowar ki a acikin hall ta sama har zuwa barinmu cikin school, ni d'innan dakike gani shu'umin gaskene, samsam banida ko d'igon tausayi araina indai akanki ne" Tabare fuska tayi cikin yanayin tashin hankali
"Haba Bilal, dan Allah karka mun haka, dan Allah kayi hak'uri kaji" Tab'e bakinsa yayi
"Inaga zan k'ara azaba me yawa awurin mahaifiyarki har bak'in ciki ya sanya ta shek'a lahira ba shiri" Zubewa tayi akan gwiwoyinta akaro na barkatai
"Bilal dan Allah da musulunci ka rufamun asiri, wlh a masarautar dazanyi aure ba'a auren sakakkiya, ka rufawa rayuwata asiri Bilal kayi duk abinda kakeso kayi da dukiyar Momyna amma ka barni da inganci na" Lafiyayyen mari ya sauke akan fuskarta
"Wannan wlh idan kika kuma gayani da Allah sena ci ubanki, uwarki batada imani so nawa nakewa 'ya'yan mutane ciki wanda take d'akkowa aiki sannan tasanya in mayar dasu gidajensu akan bani bane, so nawa inawa yara fyad'e masu aikin datake d'akkowa amma daga k'arshe ta d'auremun gindi su basuda iyaye ne? kokuma A'a su kalan gabanki daban nasu daban, idan ban wulak'anta kiba naga na kawar da budurcinki hankalina baze tab'a kwanciyaba wlh, duk nabarki a haka taci bulus, na fahimci bazan samu kanki ba ta hanyar lallami ko desire fills, Raping naki zanyi setafi jin zafi in kuma gayyatota tazo se inga yanda zatayi idan ta ganki a halin datake tilastani d'aukar 'yan aikinta ina mayarwa da iyayensu akan wanine yayi, ai irin uwarki tun a duniya ake fata hukunta su, ninan dakike ganina na tabbatar hukuncina yana nan zuwa, amma wlh sedai idan bana numfashi zan tafi ki tsammacemi duk ranar dakika cika sati d'aya da zuwa gidan nan, duk gidannan idone, inada me gadi a waje ba inda zaki iya zuwa balantana ma a d'akin nan zan rufeki kyasha ruwan toilet idan na fridge ya k'are tsinanniya d'iyar tsinannu" Yana kaiwa nan ya zira rigarsa ya fice atawajen d'akin ya rufota ya rufe ko ina na gidan yayi ficewar sa...
****(*********
Gabaki d'aya hankalin Masarauta ya tashi Princess Riyya ta b'ata, Anna ita kad'ai seda aka kwantar da ita asibiti, sannan babu wanda ya kula da wayoyinta da wasik'ar data rubuta har aka kwana uku, se'a kwana na hud'u sannan Hadimarta Innori taga takardar da wayoyinta akai, bata b'ata lokaci ba wurin kaiwa matar sarki tunda Annah batasa lapia, nan take hankalin kowabya tashi dajin abinda ta rubuta, sarki kuwa ransa ya b'aci sosai yakai kar a kuma neman ta, amma a sirri seya aika gidan mahaifiyarta a duba masa sedai me hankalin Momy ne ya tashi dan kuwa Riyyar batazo mata ba hasalima kwana biyu ko wayarta bata samu!!
Wayarsa tayi ringing daidai a lokacin da yake parking a parking lot na gidan, kallon allon wayar yayi yaga momy ce, d'an gajeran tsaki yaja sannan yayi cikin gidan yana k'unk'uni aransa, da sallama ya shiga parlor sannan ya nemi wuri ya zauna suka gaisa
"Bakaga ina kiran wayar ka bane Bilal?" Kallon sama da k'asa yayi mata sannan yace
"To tunda cikin gidan zan shigo dole saina d'auka ainasan kina nan yau weekends, ya maganar resighning danace kiyi a awurin aiki kinyi kuwa?
"Na rubuta ainace zan ajiye aikin ko"
"Ahtoh dan naga son aikin naki ya rabaki da sarki bareni talaka, kika guji me kud'i bareni talaka" Labgwab'ar dakai tayi abinda ya ishe ta ya isheta
"Bilal danna sanar dakai asalin labarine bashi ze baka damar riqa jifana da duk kalaman dasukazo bakin kaba" Tab'e baki yayi
"Dama ita gaskia ai d'aci ne da ita, inba rashin hankalin mata ba yaya kina auren sarki ki zab'i aure akansa, ni mace tamun wannan izgilancin wlh bazan sake taba" Batace masa komai ba akam magamar se cewa tayi
"Bilal ina cikin matsananciyar hali, khairiyya ta gudu daga gida wai dan zasu auramata d'an sarkin garin nan, bata sansa sabida kurma ne, Bilal tsoro nakeji, khairiyya is just 18 fa, an binciki card d'inta kotana withrawing kud'i amma card d'in yana hhunnun wata me sayar da abinci a school nasu akan wai tana sayawa mutame abinci kullum ana zarewa kaji wani shirme, ance tabar wayoyinta gida ta rubuta letter akan bazata dawo se idan an fasa aura mata kurman, narasa yanda zanyi kartq fad'a hannun b'ata gari" Kansa ya sosa
"Ai kaji shi ake gudu, uwa ta guji aure gashi 'yama tunkafin a ayi auren tana gudunshi, yarinyar nan so take ta d'aga mana hankali abanza wlh, yanzu meye mafita nikam? Kallon sa tayi
"Sunce sati d'aya ta bayar, kuma mahaifinta yace koda zata shiga duniya baze fasa aura mata shiba sabida shi baya magana biyu" Tab'e baki yayi kafin yace
"Ki kwantar da hankalinki tunda har da k'afarta tabar gida ai zata koma ne, tashin hankalin duk befi ace kidnapping d'inta akayi ba, kokuma ma babu wani labari akanta, amma yarinyar jami'a aitasan inda ta dosa kam" Nisawa tayi kumafa haka ne
"To Bilal maganar yarinyar daka nema aure fa? nifa bannaso awuce nanda watanni biyu, sabida kagafa wlh kasan halina" Murmushi yayi
"'Yar talakawa ce, sunce basuda zarafin kayan d'akinta senanda shekaru biyu imzan jira, dama maganar danazo muyi kenan" Kashingida tayi
"Bilal amma nikam aikasan bazan juraba, kace zamu basu kud'in gara, dana kayan d'akin duka" Kallon k'asan ido ya mata yana murmushi
"Abubuwa bazasu miki yawa ba,kud'i fa ba'a musu haka" Mik'ewa zaune tayi
"Bilal kasani ina kud'i kud'in dabammasan adadin su ba ni kaina, abubuwa da yawa dakakemun Bilal ina sane dasu batun yauba, kanata mun barazana da videos d'in nan kana karb'ar kud'i a wurina Bilal, gani kake kamar bana gabe komai, ka sani ina gane komai dakakemun, kawai banida zab'in daya wuce in kare mutunci na dabazan baka ba, bazaka karyani ba Bilal, koda kuwa zakayi shekaru hamsin kullum kana karb'a Bilal wani abun nama manta dashi a kadarorina, wata dukiyar tawama sekaje Sudan wurin dangin mamana, Bilal wata dukiyar tawa ma sekaga Bilal wata dukiyar tawa bata hannuna bare kaci Bilal, wlh idan kazamarmun d'a ,kamun adalci kazamarmun miji na gari sekafi kowa jin dad'i arayuwa danni banda 'ya'yana banida komai, Khairiyya kad'ai tanada dukiyar dazata isheka zaman duniya menene na had'ama, me kake tunani akaina ne wai? kasani har gobe ban yadda cewar wai zaka aureni ba ina kallon kane kawai, na k'udurta araina idan ka cutar dani hmmmm" Murmushi yayi
"Momy kenan, ashe kice bansan komai ba ni shirme nake" Tana dariya yanzu kam tace
"Bilal hoo, Bilal matsalar da aka samu tunkan kayi wayau nasanka, nasan halinka fiye da tunanin me tunani, na san duk abinda kake nufi da sanda ake nufin abu da gaske da sanda bada gaske kake ba, nasan idan kanaso ka cuci mutum yanda kakeyi, inada yak'inin shirinka akan idan ka auri zab'inka bazaka bari ka aureni ba, nasan ka sayar da filin dana saya ayi gini domin bada gaske maganar ginin ba, nasan cewar akwai mugun abun dakake shiryawa a k'asan ranka yanzu haka, tashin hankali na daya bansan menene kake shiryawa ba, ina sane da cewar ka tura su Baba Niger ne sabida idan ka gama koma me kake kabi bayansu, ka nunamun sun tafine su sanar da maganar aurenka amma nasan k'arya kake" Mik'ewa yayi
"Idan kina tsammanin kinada dukiyar dazanyi k'arya akan zan aureki to kije naji haka d'inne, amma yanzu na fasa, ina dai ina acc number ki, zan turo miliyan hamsin na gini dakika turamun, da kuma kud'in dana sayarda fili miliyan takwas, shikenan na fasa bari re ranar auren na fasa" kallon mamaki ta masa, bata zata wuyan Bilal yayi k'wari haka sam, lallai ya tara dukiya a yanda yake gani fa, ga mamakin sa seyaji tace
"Ba komai Ni manager main branch d'inmu yace ze aureni, kaje zan maka auren da kud'in ginin da zaka maidomun inaga ai sun isheka ko? Gwara na auri manager dan duk videos dakake turamun ya gama saninsu na nuna masa, shima yanada irin matsalata akwai me videos na lalatar dasukayi kaga munyi matching, and above all we r so rich, far far away from what u ever think so zamu resighning mubar muku Nigeria" Cikin tsananin fusata yace
"Wlh baki isaba, sena gama da tsufanki yanda kime shirin gamawa da k'uruciya ta" Dafe kanta tayi kad'an, Bilal kenan, idan kasan wata ai inaga bakasan wata ba ko? k'uruciya yana d'awainiya dakai ur not thinking straight" A fusace ya kama hanyar waje tace tana d'an murmushi
"Bilal kada ka manta bakada wani acc se k'waya biyu wanda duk nice na bud'asu, d'aya a banki na d'ayar kuma a d'ayan bankin da k'awata ke aiki, banyi niyyan maka butulciba nima amma na tabbatar so kake ka cutar dani kaci mutunci na, kaje ka sake videos d'in abune fa dazeyi trending for just a week, niba kowa ya sanni ba, yarana duk yaran manya ne tsaf zasu auru amma kai fa? Bilal kona baka kud'i koban baka kud'iba seka watsa wannan videos, nashaji kana ikirarin d'aukar fansa akaina waina b'ata maka k'uruciya, na yarda nice na koyar dakai koma miye amma shin nace ka kai yanzu kana bibiyana? ba abinda kakeso sama da kud'i kaida Lami, toni meye nawa aciki, acc naka duka na gama kaomai akan kanamun sata kaine kake transfer da kanka dan haka tas banki sun k'ank'are acc d'inka duka biyu tare da mayarmun da kudad'ena a acc d'ina, alert ma dabaka gani nina saka akayi de-activating nasa, ka tsira da gida amma duk motocinka wacce kake hawa ce kad'ai da sunan ka, wawa kawai" Ta k'arashe maganar a fusace, Bilal duk se ya rud'e ya haukace
"Ni zaki zalinta? ni zaki cuta wlh sekinyi kuka, sekinyi dana sanin sanina a rayuwarki wlh, yau zan nuna miki koni wanene wlh" Zama tayi tana mirmushi
"Kaine macuci Bilal, ka shirya cutana sosai kawai ni sa'a nayi nayi tuban gaske Allah ya duba lamarina yake d'aurani a kanka,kaikuma greadyness ya maka yawa, son duniya ya saka ko gabanka baka gani se kud'i, maye kawai" yanata faman banbami ya fita agidan..
Mood gabaki d'aya hankalin sa ya tashi tunda yaji labarin guduwar khairiyya akan maganar auren sa, yaya ze rayu da tunanin 'yar wani ta shiga wata rayuwa sabida shi? ta dawo abinta ze fasa auren kwata kwata indan shine, meye dole aciki shikam! Sauri yake ze tafi gun muhseen yaci karo da Hafsat tayi shiga irinta alfarma tana sanye da kaya irin na 'ya'yan sarakuna harda alkyabba, tsayawa sukayi kallon juna na wuccin gadi, ita bataga abunso awurin Mood ba wlh, namiji banda k'irar jikinsa zaka rantse macene? koda yake mahaifiyarsa tas yayo dole yayi fusjar mata da kyau, koda yake yana kama sosai da Uncle jay...Tab'e baki yayi aransa yace
"Ba sabanba wata ta sanya suturu irinna alfarma, wannan da'a gidan sarauta aka hattamota da anga yanga, ji wata tafiya datake sekace uwar masu gida" Zubewa bayi sukayi da kuyangin dake bayanta suja gayar dashi ita kuwa ta d'auke kanta daga dubansa, bayaso ana masa magana shi waye dazeke jiji da kansa, tsaki k'arami tayi wanda seda kowa yaji fitowarsa ciki hadda Mood sannan ta farayi gaba abinta duk sukabi bayanta, har suka b'acewa ganinsa yana nan yana kallon ta, ohhh me wannan ke tunani haka? dariya yayi sannan ya juya zuwa mota....
"Lokacin da Bilal yabar gidan momy seyaji kawai bashida lokacin b'atawa kaca kaca zeje yayiwa khairiyya bazeyi asara biyu ba, thank God yana baiwa abokin sa Ma'aruf ajiyar kud'i ko gidansa daya sayar shiya baiwa ajiya yanada miliyan kusan d'ari da wani abu a hannun Ma'aruf amma Momy ta cucesa, wlh yanda yakeji yanaga seya kashe momy...... Zuwa yayi ya bud'e gidan ya rufe ta ciki yashiga har d'akin daya bar khairiyya, anan ya sameta har lokacin tana kuka, be b'ata lokaci ba wurin wanketa da mari sannan yace
"Bari kiji nason in raga miki, harka Allah sonda nake miki yaso ya cutar dani amma nagodewa Allah da wawiyar uwarki ta gayamun komai...... nan take ya kwashe komai ya gaya mata ya k'ara da cewar
"Abinda duk mukayi a shekaru bakwai a wannan wunin zan fanshesa akanki wlh, jaka kawai" Jikinta yana rawa ta soma jada baya tana salati fincike d'ankwalin kanta yayi take sumar kanta ta bayyana ya sanya hannu ya cizge ribbon d'in kanta ya wurgar, sumar kanta ya wargaje ya damk'o sumar iya k'arfinsa seda ta k'wallah k'ara cikin muryan kuka ta furta
"Annah...." Beko saurareta ba ya turata ta fad'a akan gadon yace yana cire botiran rigarsa
"Khairiyya ki kwatanta zakin da aka daddage aka kashe masa uwarsa idan ya kama makashin uwarsa ya kike tunanin zeyi dashi? dariya yayi jin sautin kukanta kawai ke tashi batayi magana ba yace
"To a yanda duk kike tunanin zakin nan ze wulak'anta makashin mahaifiyarsa haka zan cire duk haushin da uwarki ta bani akanki" Ya k'arashe maganar da dariyar shak'iyanci yana ragewa zariyar wandon sa d'auri kafin ya sake wandon gaba d'aya zuwa k'asa, boxer d'insa ma be bariba bare vest tsirara ya dawo haihuwar uwarsa, takowa yayi kawai ya tsaya yana kallon yanda ta rubtse idanta, jin shiru ya sanya ta bud'e idanta fess ta zubesu akanshi, da gudu ta mirgina daga kan gadon tana ihu, hankalin ta ya tashi da ganin namiji tsirara agabanta, dariya ya kwashe da ita kafin yace
"Ke meye haka, gwanda ma ki kwantar da hankalin ki dan shure shure baya hana mutuwa, yau d'innan na gaya miki idan kikaga ban far miki ba na yaga 'yar wannan tayin fatar toki tabbatar banbar gidan nan da k'afana ba mutuwa nayi aka kwashi gawana" Dama tun d'azu daya fita ta ajiye bundigar daya manta akan bedside, da sauri ta d'auketa jikinta yana rawa ta nuna masa
"Aikuwa yau mutuwar zakayi, da gawarka za'a fita bakai zaka fita da k'afarka ba daga gidan nan" Murmushi ya somayi yana takowa kusa da ita, jikinta ne ya tsananta rawa ganin hana ya kwashe da dariya, zuwa yayi daf da ita ya d'aura bundigar akan goshin sa yace "Wayyoo khariyyan momy Binta dan Allah karki kasheni" daganan wata dariyar ya kumayi ya warce bubdigar ya wugata saman gadon "Jeki d'akko to" Anan ta durk'ushe tana kuka mara sauti shikuwa yashiga dariya dukda zuciyarsa babu dad'i sam, dukan tsiya ya fara yiwa khairiyya dan seda ta suma ya yayyafa mata ruwa ta farfad'o, sannan yace
"Hajiya bud'e bakin ko" yace bayan ya sakata kneeldown suna fuskantar juna gashi tsirara" Kuka ta saka masa tana magiya yace
"Abinda uwarki tamun a wannan video shi zakimun irin sa kinji"
"Bilal dan Allah ka kasheni in huta, wlh bazan iya ba" Gigitaccen mari ya sakar mata sannan ya tura mata shi a mak'oshin ta tana kakarin amai haka yayita danna mata shi, seda tayi amai, idan nan yayi k'ulu k'ulu... Dariya yayi kafin ya tureta
"Haka nike lasar g****dn uwarki harse nayi amai, yau gashi ana ramawa kura aniyar ta" Kukan ma ya gagari khairiyya, se ajiyar zuciya take tasha wahala ainun...... Daga k'asan datake ya d'agata ta mik'e zaune batama iya tsayi duk Fuskanta ya kumbura yayi suntum sabida duka dq azaba, hancinta har jini yake fitarwa kad'an k'adan, saman gado ya wurgar da ita sannan yace
"Da haka na saba a hannun uwarki ina d'an shekaru sha bakwai, ni zata yiwa na 'yan duniya takwashen dukiya ko?" Ya k'arashe maganar yana tsatsareta da jajayen idanuwan sa wanda kallo d'aya zaka musu ka tabbatar cewar babu imani acikin su, dama ya gama yiwa khairiyya b'intir dan haka be wani sha wahalar sanya yatsunsa duka biyu ya danna mata su cikin farjinta atake ta sake wata razananniyar k'ara tana ambaton sunan Allah, haka yasanya yatsunsa masu zara zaran farce da k'umba zagum zagum yayiwa gabanta kaca kaca, banda Allah babu abinda take ambata taba juje juye ilahirin gabanta zugi da zafi yake mata, dukta fita hayyacinta, da hannu kad'ai Bilal yayiwa khairiyya muguwar b'arna mara misaltuwa, ba inda be yanka a farjinta ba ta waje, tun tana ihu harta dawo tana sauke ajiyar zuciyar
"Bazan baiwa kaina wahalaba wurin hudaki Khairiyya, da hannu zan fasaki in shiga a sa'a" Batace komai ba se numfarfashi ta gama sarewa akan zata kuma rayuwa, ta yaddarwa kanta yau itace ranar mutuwarta...... Lokacin da Bilal yazo yana k'ok'arin shiga jikinta ta gama sadak'arwa kanta cewar batada amfani a duniya, amma me bilal yasha mamakin yanda abarsa ta yank'wane gaba d'aya ta tsuk'e masa tak'i koda rabin tashi kuma ta k'ank'ance tamkar tochilan hamsim, yayi iyakar yinsa har dungurata yake abakin farjinta amma ina bata iya amfanar sada komai, yasha mamakin hakan yakuma tsorata ainun be tab'a samun irin hakan ba arayuwar sa, yasha magunguna harna hauka danso yayi idan yafara cakalarta seya wuni a kanta amma meye hakan, wani mari yakai mata yace
"'Yar mayu me kikakum? me kima aikatamun abata tak'i tashi taketa k'ank'acewa? khairiyya dai ba bakin magana se numfarfashin wahala, gani yafi 1hour har wasu magungunan yasha amma abar se dad'a yank'wanewa take ya tilasta sa masa dawowa kanta a fusace sabon duka ya mata sannan yaci gaba da b'urma mata hannunsa, seda yaga jini ya wanke masa hannu sannan ya rabu da ita
"Tsinanniya gwarani wlh, gwarani dad'i nasha kekuma bak'awar wuya zata kasheki, tayi.ihu harta gaji taji tsani uwar data haifeta, batajiba bata ganiba ta tilasta mata tayata girbe mugun abun data shuka, seda ya sanya kayanshi ya tattare duk muhimman abubuwansa sannan ya lakad'a mata shegen duka akaro na barkatai takai harta kuma suma ya farfaf'o da ita sannan ya kira momy a waya ta d'aga tana fatan karyar data masa akan manager ze aureta ta shiga kunnen sa yadawo yace tayi hakuri suyi auren, dama shisa ta tatale kud'in acc nasa tak dantaga yana shirin gudunta bawai da gasken ta hak'ura ba, yana huci yace
"Hajiya Binta 'yarki khairiyya tana nan agidan mu damuke iskanci na unguwar malam, na mata fyad'e na mata shegen duka kije ki d'auketa ina fatan bak'in cikin ganin jinin budurcinta yana malala yakaiki lahira shegiya" Yana kaiwa nan ya kashe wayar ya fita gidan da sauri ya tashi motarsa yabar garin gaba d'aya, dama tun a hanya yacewa Ma'aruf duk takardun gidan sa da filayensa ya had'a masa su kud'i kuma ya tura a acc dinsa na banki me alamar giwa shine waccen bata san dashiba, bege alert ba kuma dudu acikin acc din 565k ne aciki, sannan yana samu alert d'in kowanne transaction dake shigowa, kiran ma'aruf ya kuma yi amma wayarsa akashe, da wannan yace ze kwana yau a hotel na garin kaduna inyaso gobe seya tatatre kudinsa idan ya samu wayar Ma'aruf uabar k'asar zuwa Niger...
***********
Mom bata gaskata zancen Bilal ba dantasan be tab'a sanin khairiyya ba, amma jin alamun shigowar video a whatsapp dinta yasanya ta duba, sunan Bilal ne tana bud'ewa secin karo tayi fuskar 'yarta suna hira suna dariya, hankali a tashe tabar gidan tamkar zata tashi sama...
A haustine ta shiga musamman ganin ba me gadi dama Bilal ya samoshi, babu kayanshi kuma gidan abude, cikin rashin nutsuwa ta afka cikin gidan har bedroom na farko, bed room na biyu ne taci karo da tashin hankali mara misaltuwa tabbas dukda tasha duka kuma fuskar nan ta kumbura wannan khairiyya ce, da sauri tayi kanta
"Khairiyya menene da gaske Bilal ya miki fyade, dama shine ya saceki? da k'yar ta bud'e idanta ta kalleta, cikin wata irin murya tace
"Mom na tsaneki, keba uwatq bace, kin cutar dani, kin lalata Bilal gashi ya fanshe akaina banjiba ban ganiba, na tsaneki wlh" Rik'o hannun 'yarta tayi amma ta bige hannunta, ta kalli jikinta datama kasa had'e k'afafunta gashinan kaca kaca da sauri ta rufe bakinta da kukan dayazo mata, nan take ta dafe k'irjinta ta soma tari, mik'ewa da k'yar khairiyya tayi ta zari jallabiya ta saka ta yafa mayafinsa sam a tottole take tafiya bata iya had'e k'afarta ga jiri jikinta duk ciwo yake sabida duka ga fuskarta duk a kumbure, haka tana bin bango ta fito a gidan tabar mahaifiyarta dake a durk'ushe tanata tari..... Muhseen ya ce yana kallon sa
"Amma zaka iya hak'ura ne dakake cewa kai zaka bada damar fasawa, naga kana son yarinyar sosai" Gyad'a masa kansa kurun yayi alamar e yaci gaba da tuk'in sa, da sauri kuma seyayi wani wawan burki sannan ya tsaya, fitowa yayi da sauri shima Muhseen seya fito daga motar, da hannu ya nuna masa khairiyya da kallon farko ya ganeta se d'ingishi take hannunta d'aya dafe kwankwasonta, Muhseen be ganetaba sesa ya rubuta ya mik'a masa, shima seya k'ura mata ido, tabbas itace, da sauri atare suka je inda take, suna mata magana amma se kuka take, Muhseen ne yace
"Princess koma menene muje gidana, muje ki huta dagani bakida lapia kidnappers ne suka dakeki ko ? tosu ai da kud'i suka tambaya" Bata iya bud'e bakinta se jiri ya d'e beta take ta zube wurin a sume.
*To masu karatu sekub gafarceni, a haka tsarin labarin nan yazo, ida na sanja zuwa ra'ayi wasu tabbas ma'anar labarin zata sauya sabida haka kuyi hakuri*
*Dawuya na samu damab post a gobe, inada aiki fita zanyi.*
*Mom Nu'aiym.
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*#@ SURAYYAHMS, WANNAN SHAFIN NAKINE UWARGIDAN PRINCE MOOD, KECE JAGORA DUK WATA MATA AWURIN KURMA KECE SHUGABARSU, AMMA BANDA BAHAR, KINSANFA JIKANE KARTA LA'ANCEMU ATOH.*
*SHAFI NA GOMA SHA BIYU*
Shida kanshi ya d'agata, k'urawa fuskarta ido yayi, dukta kumbura har idanta,ga k'wancin jini nan ko ina a fuskarta yayi jajir, gaba d'aya bata cikin hayyacinta, kallon sa ya Mayar akan Muhseen cikeda mamaki, shi d'inma shi yake kallo, Muhseen yace
"Kidnappers ne, ko wasu 'yan iskan, amma su bazasu saketa haka kawai ba" Girgiza masa kansa yayi yana tunano yanayin yanda ya hango tafiyar ta, k'irjinsa yana dokawa, akwai wani abu amma ita gata acikin kyakyawar sutura, idansa ne kaishi ak'an bushashen jinin daya bushe a k'afarta, kuma tabbas daga k'ark'ashin jikinta ya fito, wazgewa yayi da sauri ya k'ara jan rigarta ya rufe k'afar bayaso ko kad'an Muhseen yagani, bayaso sam! A daddafe Momy ta biyo bayan ta, ita d'inma tari take da k'yar take tafiya, muryanta ne satake faman kiran "Khairiyyah, khairiyyah!! shine ya ankarar dasu dukkansu suka kalle inda take takowa, takowa tayi harta k'araso inda suke, zubewa tayi a kusa dasu ta rik'o hannun khairiyya
"Ki tashi dan Allah khairiyya, karkimun haka, ki dubi girman Allah ki tashi kice kin yafemun dukkannin abinda na miki" Kallon juna sukayi shida Muhseen da mamaki.Muhseen yana kallonta yace
"Baiwar Allah kamar nasanki, bake bace Head of operation (H.O.P ) ta Solara bank ba? Hajiya Fatima Bintu? D'agowa tayi tana kare bakinta saboda tarin daya taso mata tace
"Nice, ka taimakeni ka kaimun 'yata asibiti a duba ta, bazan iya tuk'i ba nisam, banida lapia nima" Kallon ta yayi sannan ya kalli Mood, da hannu Mood yamasa alama akan baze bari akai khairiyya asibiti ba seyasan meya sameta"
"Haba Mood meye haka kuma? yarinyar nan batada lapia ga mahaifiyarta atare da ita mezai hana ka bari a akaita asibiti" Kwantar da ita yayi k'asa yana me k'ara jan rigarta zuwa k'afarta sannan ya zaro jotter ya rubuta
"Seen kasan bannason gaddama ko kad'an, ka d'auri matar nan kuje asibiti, am taking Khairiyya to my guees house, i will call my doctor zeje ya duba ta acen" kallon sa yayi bayan ya gama karantawa yace
"Amma ai ita lafiyanta k'alau ko" Sake karb'an jotter yayi
"Something is not right here Seen, i can smell something fisshy, who knows ko aikin galadima ne? quiet sure they really look alike but what on earth are they doing here at thesame time, i believe khairiyya is badly injured but this woman here, i doubt her, yarinyar da akace ta b'ata ta gudu daga gida meze kawo ta nan, dough banida wani ilimi akan family ta, but she's claiming to be her mother mezesa kayi tunanin matar sarki tana wani aikin banki kuma ta amsa ita d'incce did that sound right to you? Sauke nannauyan ajiyan zuciya Muhseen yayi ya kalli matar data fara aman me jini aciki sabida tari da sauri ya hefar da jotter hannunsa ya rik'eta
"Sannu, dama bakida lafiya ne? Tana numfashi da k'yar tace
"Kayiwa Allah ka kaini National hospital wurin Dr. Sunita ga key na mota na, am dying here? kallon ta yayi yanda take matse hannta d'aya a kafad'arsa yace
"Ina motar yake" kasa magana tayi tun tana iya yunk'urawa tayi tari harta kasa, anan ta zube tana numfarfashi sama sama, muhseen waige ya somayi haryayi karo da motar daya kalli ya tabbatar itace, kia ce vaganti baka wuluk me asalin kyau, d'agata yayi yayi k'ofar gidan da hanzarin sa yana gudu har ya isa bakin motar da sauri ya turata a ciki shima ya fad'a!!ya tasheta ya bar wurin kai tsaye National hospital ya nufa aguje....
wannan ne ya sanyata ran Mood dake Hammood mutum ne me tsananin sirri, bakomai daya shafesa yakeso wani yaji ba, dan haka kai tsaye masaukin daze kaita ya sauya daga inda ya gayawa mood zuwa wani gidansa daya gama gini yana shirin zuba 'yan haya wanda akwai komai daya shafi Funiture acikin sa.... Seda ya kwantar da ita sannan ya farfad'o da ita numfashi take da k'yar amma bata iya bud'e idanta ba sam, haka ya kira Dr. Yaseer ya kwatanta masa gidan yazo ya samesa..... Bayan sun gaisa yakaishi wurin da Khairiyya take ya mik'a masa jotter
"She was my fiencee but not anymore, any way i think she's raped ga duka kuma dannaga duk ko ina an daddaketa please ka duba mun ita" Kallon sa Dr. yaseer yayi
"Ea to a ina abun ya faru, and mesa kake tunanin rape ne" matsawa yayi ya fahimci kamar ta sake zama unconcious sannan yace yana d'age rigarta k'afanta ya bayyana ga layin jini nan kam ya bushe amma alamar bawani kamar hauka ya zubaba, kallon sa Dr. Yaseer yayi
"Bara na duba d'in" Kayan aikinsa ya d'eba ya soma duba jikinsa dukane sosai akai mata, yana tunanin ma ta samu targad'e a hannu ga kuma mak'oshin ta ma harta wuya ya kumbura, seda ya d'aga har bakinta da wasu instrument na k'arfe haka, dake dama da wata macen nurse yazo itane ta tayasa dubawa, lokacin dayake k'ok'arin duba jikinta Mood parlor ya koma bayan ya idar da komai ya bata injection na jutawa da pain reliever sannan ya dawo wurin mood, zama yayi suka fuskanci juna dukda Yaseer ya girmi Mood amma tare suka karanci likitanci a U.S hakan ya tilasta masa zama abokin sa, yasar matsalar Mood har wacce ta tilasta masa barin aikin sa na likitanci ya dawo gida gaba d'aya,cikin nutsuwa yace
"Who is that to you? Kallon sa yayi sosai sannan da hannu ya nunar masa cewar matar daze aurace, jinjina kai yayi sannan yace
"Amma Hammood waya yi mata wannan mummunan aikin? Take gaban hammood yayi mummunan fad'uwa ya d'ago kai da sauri ya kalli yaseer, wayarsa ya janyo cikin hanzari ya rubuta masa
"Me aka mata? sannan ya bashi wayar, data karanta seya nodding kansa a hankali kafin yace
"Da farko na zata cewar maza sunkai biyar da sukayi raping nata bayan mummunan dukan da aka mata , amma daga bisani koda muka duba jikinta zallan mugunta ne babu raping nata da akayi, they used maybe sharped object, something like a blade suka saka a jikinta suka yayyanka ta, nurse d'ina tana tunanin faratane masu k'umb'a akayita tura mata, ga full verginity ga k'ananun shekaru, to cut the long story short d'ai, an mata mummunan duka, anyi amfani da bakinta aka tura mata wani abu da k'arfi anyi nasarar ji mata rauni a maqoshi, dana duba bakin da kyau naga sperm acikinta, so probable someone force it on her through her mouth, and lastly they used maybe a sharped object or fingers with long nails to destroy her verginity, sunyi nasaran fitar da ita hayyacinta sunyi masarar yayyankata, yankanta gaskia se ammata d'inki, coz ko haihuwan fari tazo se haka wlh, fata na farko dana biyu duk sun yaga mata, kuma wurare da yawa" Gabaki d'aya tsigan jikin Mood seta suka tashi, hankalin sa ya tashi ainun ya shiga d'amauta gaba d'aya besan ma me yake soba, lokaci d'aya komai nasabya tsaya cak, wane me neman zuwa lahira ne ya tab'a masa Riyyan sa ? wanne me tsautsayin ne? idan har babu abinda namiji yayi da ita se wannan kenan zallan mugunta ne? idansa jajir ya kalli Dr. Yaseer, wayarsa ya k'ara d'auka ya rubuta masa
"Yanzu menene mafita? kallon sa yasir yayi sanda ya tura wayar agabansa
"Mafita d'aya shine amata d'inkin nan tunkafin wurin ya mata tsami, danya rigada ya soma inaga abun befi sa'o'i biyu dudu da faruwa bafa, amma dan Allah ina kuka ganta? iyayenta sun sani kuwa? Da wayar ya k'ara rubuta masa
"'yar sarkin Baihatul Mulk ce, itace tabar gidansu da sunan bazata aureniba ni kurma ne, tace lallai idan har iyayenta basu janye zancen aurena da ita ba zata shiga duniya, toni bansan daga sama ba kawai dai a hanya muka had'u da ita tana tafiya tana layi a hannunmu ta suma nida Seen" Jinjina kai Yaseer yayi
"Amma gaskia yarinyar nan an cutar da ita, inaga wasu miyagun ne suka had'u da ita suka cutar da ita amma yanzu meye shawara, muje asibitinne kokuma anan za'ayi d'inki? Nisawa yayi kafin ya masa alama da hannu akan ayi d'inkin anan bayaso maganar ta fita ze mayar da ita gidansu inta wartsake ne" Hakan kuwa akayi da yamma sosai Yaseer ya dawo aka d'inke wurin data samu raunukan da wannan karon hatta Mood seda ya duba da kansa, yakuma tabbatar cewar hak'ik'a yatsune duka hannu ma sukutum akayita tura mata shisa duk ta yage......
Muhseen tunda yakai Momy asibiti bebar wurinba har seda ta dawo hayyacinta, tana samun sauk'i sunan khairiyya shine abakinta, anan yayi kokarin kwantar mata da hankali sannan ya nemi sanin a 'yan uwanta wazai kira? dan kuwa Dr. sunita koda ya kawo ta an sanar masa taje Dubai tafiyar yin wani course ta sati biyu dukda yake ta gayawa momyn ma mantawa tayi. Lokaci d'aya hankalin Momy ya tashi, tabbas 'yan uwa rahama ne, seda mijinta ya nemi yi mata sutura ta tsere daga wurin sa, seda yaso rufa mata asiri tayi masa izgili, seda yaso ta zauna acikin yan uwa taki, ace duk dukiyar data mallaka tome aikin ya tsinana mata yanxu ? kallon Muhseen tayi tace
"Nagaji da b'oyewa mutane wacece ni, nagaji da b'oyewa mutane ainahin mugun halina, sunana Bintu ni tsohuwar matar sarkin Baiha ce, nice mahaifiyar Khairiyya dakuma Bilal, sannan nice wannan matar daka sani ina aiki banki, banida kowa se 'yan aikina, suna cen gidana zan baka address sekaje ka tahomun dasu da d'an abincin da zanci, ka kuma bincimamun wancen abokin nata yaya khairiyya take, kawo hak'uri yaro nasan na takuraka da yawa" Jinjina kansa yayi yana murmushi kafin yace
"Kibani address my driver will go instead, i will stay here with you kafin suzo, i cnt just leave you here ma" Murmushi ta sakar masa kafin tace
"Muhseen kace sunan ka ko? Gyad'a masa kanta yayi tace
"Muhseen ban saniba kozanyi tsawon rai, ban saniba kozankai safiya, muhseen zuciyata tanamun tsananin nauyi da zafi, muhseen na tab'a Allah da yawa banaji ze gafartamun, bansanka ba amma tabbas hankalina ya kwanta da kai, bansaniba ko Allah ne ya dubeni da idan Rahama ya jehoka a rayuwata a daidai lokacin danake tsananin bukatar kafad'un dazan dafa in mik'e" Murmushi yayi yanajin taisayin ta
"Ma babu a duniyar nan girman laifin dazaki rayu kina yiwa Allah harki tuba tsakaninki da Allah akan bazaki k'ara aikata zunubi ba, Allah be gafarta miki shiba, istigfari yana tsananin kankare zunubai, kuma babu wanda yasan ze mutu ko sanda ze mutu, inshaa Allahu zaki samu lafiya ma, nidai koma menene kiyi kok'arin ciresa a ranki zekiji zuciyar taki ta miki sauk'i" Nisawa tayi kafin tace
"Hadda inna samu yaron mutane yana d'an shekaru goma sha bakwai besan komai ba inada shekaru kusan ashirin da shida da 'ya'ya biyu na tab'a aure na fito na lalata shi? kana gani Allah ze tab'a gafartamun wannan mummunan zunubin, nina lalata rayuwar Bilal, nice da kaina na sanya hannu wurin ganin na la'anta rayuwar sa, shekaruna bakwai ina d'aurasa akan hanyar danakeso yabi, daga k'arshe yayi gurb'acewa mara muni, ya lalata 'yan aikina sunkai biyar yayiwa biyu ciki amma duk sabida biyan bukatana na d'aure masa gindi, yanzu gashi yayimin ramuwar gayya mafi ciwo" Muhseen gaba d'aya ji yayi bayason jin zancen yace
"Kinga Ma bakida lafiya,yishiru kawai da wannan zancen kinji? zaki warware ne da yardar Allah, da izinin Allah zaki mik'e kiyita istigfari, yanzu ki bani address d'in dai" Haka tq bashi atake ya kira driver ya masa duk bayanin daya dace sannan ya kashe wayar, ya k'ara kiran waya wani restaurant yayi placing order na abinci sannan ya dawo kusa da ita ya zauna aranashi yana tunani iri iri..
****************
Mood ya rasa yanda zeyi da khairiyya, duk iya tunanin sa ya tsaya cak waze tinkara da ita ahaka? hatta muhseen bayaso yasan wannan abun ya faru da khairiyya, toshi ya zeyi? idan yace ya d'akko wasu daga cikin bayin sa ya gayyato munafunci da kud'insa, idan yace yaje da ita fada yasan wannan ma masifa ce, idan yace ya dawo nan ya kula da ita abu biyu ne ze biyo baya na farko Galadima seyasan inda yake da abinda yakeyi na biyu kuma.shi yaya ze rayu iyashi da mace acikin gida? anya baze turata gidan iyayenta ba kuwa? wannan jarabawar dame tayi kama ne haka? zamanyayi akan kujera ya dafe kanshi, bayaso yayi tunani me yawa dan tabbas ze iya haddasawa kansa ciwon kai daze iya janyo masa komai ,dukda bayasob kiwa yaji abinda ya samu khairiyya amma ya xame masa dole ya gayawa Uncle Jay da ant Barra, dan bashida yanda zeyi da ita, wannan tunanin ne ya sanya ya mik'e yaje har asibiti wurin Dr. Yaseer ya rok'esa sukaje har gidan Uncle Jay bayan ya masa bayanin sanda sukaga Khairiyya ita da wacce ke cewa uwarta ce sekuma ya baiwa Yaseer dama ya zayyanemu abinda yakeda yak'inin shine ya faru, Ant Barra ta tausaya mata ainun tace tana kallon Jay
"Jay anan gidan babu wanda ze zargi komai akan khairiyya, yadai dace mu d'akkota ta dawo nan inyaso senake kulawa da ita zamanta acen bashida wani amfani koda yake babu wanda yasan da gidan amma dai idon fada idon masifa ne idone na duniya ko ina yawo suke" Saukar da kanshi yayi a k'asa yana wani nazari kafin daga bisani ya gyad'a kansa cikin gamsuwa da bayanin datayi.
******************
Lokacin da Khairiyya ta farka babu kowa a d'akin se ita kad'ai, sosai takejin jikinta yana mata zogi, har ranta tanaji cewa bazata iya tafiya konan dacen ba, a zuciyar ta kuwa tayawa take zata kashe kanta har abada, gwanda ace bata duniya akan wannan mummunanr bak'ar rayuwar data fad'a, motsin tab'a k'ofar dataji shine ya mayar da hankalin ta zuwa wurin bazata iya tuna komai ba, yaushe tazo nan? waya kawota nan kuma? kallon sa tayi ganin kurma ba k'aramin tayar mata da hankali yayi ba da sauri tasoma kok'arin mim'ewa zaune sedai azabar dataji ya tilasta mata k'walla k'ara ta koma da azama da kwanta lokaci d'aya idanta ya kawo ruwa a hankqli tace
"Wayyoo Annah its really painful" da azama shikuwa ya matsa ya rik'e hannunta, da ido suka kalli juna lokaci d'aya hawayen idanta ya gangaro, bakinsa ya motsa amma be iya cewa ko k'ala ba, da azama ya zaro wayarsa ya rubuta
"Please dont cry dear, u'll soon get better" Haska mata screen d'in yayi ta kawar da kanta batare data kalla ba, hannun sa ya sanya ya waigo da hab'arta ta kalleshi ya nuna mata screen d'in wayarsa, badan taso ba ta kalla, kallon sa tayi bayan ta gama karantawa sannan tace cikin kuka
"Banaso na warke, so nake in mutu wlh, i just want to meet with Annah na before i die, zan gaya mata wasiyya idan na mutu kada su bari momy na tazo kusa da gawana, she's evil, she's a monster i hate her" Kallon mamaki ya mata, sannan ya hasko matar datace mahaifiyar tace, da sauri ya goge wance ya rubuta
"Subhanallah khairii, she's ur mother remember? take back ur words now! ya k'arashe maganar yana tsatsare ta da ido, tana karantawa ta d'auke kanta tace
"Noo never, i will never take those word's back! i hate her she's evil, she's a selfish mother, ta wargazamun rayuwata, ta cutar dani, ta zalinc.....Da sauri yakai hannunsa ya rufe mata baki suka soma kallon juna, a hankali tasanya hannunta ta ture hannunsa dake bakinta tace
"Dan Allah ka saurara kaji mezan gaya maka, idan naci gaba da rik'e maganar nan mutuwa zanyi kafin inje gun Annah na" Da idanshi ta fahimci yana sauraren me take fad'a dan haka a hankali ta fara bashi tarihin rayuwar ta.
**************
"Lokacin dana tashi bansan kowa ba se Annah na, itane ta haifi mahaifina so she's my granma, Anna love's me so much a yanda take fad'a tace tanajin tausayina, sabisa mamana ta tafi ta barni when i was very young i mean a little cute Annah's pet, bansan wani damuw aba nida brother na Bilal, kawai nasan sauran siblings namu ba mamanmu d'aya ba, and mu muna rayuwa ne awurin granny su kuma sauran a main part na gidan wurin sa sarki yake da family nashi, inada son mulki sa izza, inada jinkai kamar yanda naji ake fad'a kowane lokaci, nayi primary school na a k'asar nan, amma a UK nayi High school na wurin yaa Bilal a lokacin yana college acen, ni 'yar gatace sosai sanda na kammala secondry school naso inci gaba a UK but Annah tace sam ita indawo gida kawai haka na hak'ura na dawo nan da zama ba samu admn nashiga 100 level ban saniba ashe duk mutunci na danaketa kariya a UK shirme nake, ban saniba ashe budurcin nan danake tak'ama dashi mahaifiya ta sayar dashi tun kafin in gama sanin darajar sa aguna! Sanda nake zuwa jami'a a met with a guy Sunansa Bilal, had'uwa na dashi na farko dana biyu duk fad'a a na uku ne muka soma zama ftiends, wannan kafin nan kawai se maganar aurena dakai ya fito, Jinkai da isa ya sanya naji bana son auren wani abu wai kurma, da haka dana gaya masa ya xigani ..............
............ tas ta kwashe komai ta gaya masa ta k'ara da cewa
"My mother sold out my dignity, she let him with no option but to take away my virginity which i value the most, i just hate her i hate my self, how can she be so heartless? she's inhuman she's an animal, she should have marry idan tasan bazata iya rik'e kantaba, now u ce because of what she did i lost everything am a looser!! ta k'arashe maganar cikin d'aga murya tana kuka" Bashida bakin magana a wannan gab'ar, besan ta ina ze fara ba, tausayin ta ya kashe shi, amma wannan Bilal d'in idan ya had'u dashi seya kaishi lahira, wane irin haukane zaka nunawa yarinya tsiraicin uwarta tana aikata masha'a, wannan yaran ya cancanci a kashe sa ma. Hannunta ya rik'o se kuka take ta kallesa girgiza mata kansa yayi alamar ta dena kuka sannan ya zaro yawar da dauri ya rubuta
"U know i can't talk ko? Haska mata yayi ta karanta kafin ta girgiza masa kanta, mayar da wayar yayi zuwaha dubansa kafin ya rubuta mata
"Please zanyi rubutu a jotter ki daure ki karanta" Nanma daya haska mata d'aga masa kanta tayi alamar "to" Da sauri ya zaro k'aramar jotter da pen ya duk'ufa rubutun kusan 19mns kafin ya mik'a mata ta karb'a tana daga kwancen sannnan ta soma dubawa
"Khairii pleasee wannan maganar ya zama sirri a tsakanina dake, karki sanar da kowa har Annah ma kinji, wannan mummunan labarine mara dad'in ji, wabban labarin idan ya bazu ke kanki se fita ya gagareki, ba komai ake gayawa kowa ba Khairii, ki rufawa mabaifiyar ki asiri ina yace dake ta tuba ? toki yarda da tubanta ki k'addara cewar koda babu wannan abun daya shiga tsakanin ke da mahaifiyarki da wannan yaron se hakan tafaru dake, just be grateful to Allah daya kareki ma, karki d'auka cewar addu'ar dakike bata karb'u ba a lokacin, keda kanki kince bakisan mesa ya fasa raping naki da gaske ba so kikasan wanne kalan ciwon ne ajikin sa Allah ya kareki? so please karna kuma jin kin gayawa mamanki wannan munanan kalaman, ki yafe mata tunda k'addarane baya wuce kan kowa, sannan kuma wannan maganar na kasheshi daga yanzu nan nidake ban yarda ki gayawa kowa ba. maganar mutuwa kuma karna kuma ji addinin musulunci ya mana umarni da yarda da kaddara ta alkhairi dakuma akasin ta ke musulma ne, kisan me kike ciki, wasu yaran zakiga basukai 18 bama amma samari sama da goma suke raping nasu at thesame time su me kikeso suce? ehm? d'agowa tayi bayan takai k'arshen jotter d'in sannan tace
"Amma mesa momyna zatayi haka? yaya kakeso in rayu ina kallon mugun abub da Bilal ya nunamun a allon computar sa, duk yanda naso na manta wannan abun ya gagara fita daga kaina, bazan tab'a iya rayuwa a rumfa d'aya da mahaifiyata ba daga yanzu har abada" Gyaran murya yayi sannan ya rubuta bayan ya kuma ansar jotter
"Ki k'addara cewar duk wannnan abun daya faru mafarki kike, d'auka cewan sharri ya mata, kin manta harkar technology ne wai? munkai wani babban matsayi da zaki iya tarar wa cewar fuskarta kawai ya saka ba ita bace d'in, ki nutsu mana, wannan umarni ne khairii karki fitar da maganar nan daga d'akin nan ki bunne ta har abada kinji ko? Haska mata yayi jotter na hannunsa, seda ta gama karantawa sannan tace
"Ba damuwa inshaa Allahu bazan gayawa koda kaina bane amma mezancewa 'yan gidanmu?
"Zaki tsaya nan for 2 days, gidan uncle d'ina zakije ki kula da kanki bayan kwana biyu zan kaiki hostel, daga nan zaki bari wani ya ganki idan anje anzo dake seki sanara hostel na school kika b'oye, idan har yanzu bakya son auren so be it, i will respect ur decision" Tana kallo dubansa tayi
"Noo, ina so wlh, never thought kai mutum ne me kirki haka, kayi hakuri akan abubuwan dana fad'a a baya akanka kaji" Murmushi ya sakar mata, kafin ya rubuta
"zan aureki next week idan kin yarda, Zanje US tare dake, so that u can forget ur bad memories and leave them here, we moveee" Kallon sa tayi bayan ta gama karantawa sannan tace
"Ur too kind for me, kafi k'arfina yanzu hammood, ka nemi daidai kai kawai, ni yanzu rayuwata batada amfani wlh" Girgiza mata kansa cikin b'acin rai sannan ya rubuta
"Na gaya miki ki dena maganar nan, zanyi fushi sosai idan kika kara tashin ta, aure kuma ko bakya so zan aureki ni ina sonki, akwai rauni sosai ajikinki sekinbi abinda likita yace, dough akwai nurse dazata ke kula dake kwana nan" Bata kalleshi ba bayan ta gama karanta, kanta na gefe muryanta yana rawa tace
"Thank you so much Hammood Allah yabar k'auna"
Gabaki d'aya cikin sambatu Momy kaf seda ta gayawa Muhseen komai, ya tausayawa kalan rayuwar datake ciki, ya mata nasiha sosai sannan yaketa kwantar mata da hankali, ya sanar mata ba abinda ya samu khairiyya ta kwantar da hankainta.
******************
*Bayan kwana biyar*
Labari ya karad'e masarautar su khairiyya akan dawowarta, lokaci d'aya kuma aka yayata a inda ta b'oye. shimuwa Hammood ya gama gayawa mutan masarautar sa cewar suje nemar masa izinin a d'aura aure ranar asabar, gashi yau juma'a. mahaifinsa se murna yake inda Bahar keta masifa wannan dalilin ne ya sanya ta aika aka kira mata shi ita shida kawun sa da anty Barra.
Seda ta gama k'are musu kallo sannan tace
"Magana zakayiwa yaranka yasan me ake ciki, ni yanda mukayi dashi shine ze fara auran wannan yanzu kuma haka kawai seya sauta magana, idan mulkin wad'ancen ke rud'arsa karfa ya manta itama Hafsatun tana tak'ama da wannan mulkin, babu ta yanda za'ayi yamata rashin adalci irin wannan" Nisawa Jay yayi dama yasan za'a rina wai an ari zanin mahaukaciya
"Bahar kiyi hak'uri, ni a nawa ganin wannan yarinyar ki barta ta samu sauk'i tukunna, ba dad'i ace an aura masa ita had'e da wata tun yanzu suna kishi sannan kuma ita batada lfiya, a nawa hakan ma ze iya cutar da lafiyar ta amma yanda duk kika ce" Tsaki taji
"Watsewar duniya, wannan ai salon la'ana ne, ke Barra ashe dama mijinki bashida tunani me kyau, ita wannan yarinyar idan kukayi haka ai kun zalince ta, tunda maganar tace a sahun farko kafin ta wannan, kai munafikine wlh Hammude, inba munafurci ba da farko ai cewa kace baka san ita waccen ko? yamutsa fuska yayi ta wurga masa pilon kujera
"Kai d'an ranin hammatan me shayi ni kakewa gyatsine, toka gaytsini uwar ka da ubanka, yarinya kuma sesai a had'a auren su duka biyun" Barra ce ta sharb'e zancen sa cewa
"Ammu ki fahimci yaron nan, wasu tsegubguma yaji shiyasa ze auri khairiyyan yanzu, anma ai yafi son Hafsat ma, kawai dan batada lafiya ne shi yanzu yace so yakaita asibiti a turai ta warke asha biki, wannan fa ba wani bikin daza'ayi kawai yaji gulmar anaso a masa sharrin bin mata a waje shiyasa yakeso yaje da mace, shifa da farko hasaft din yaso suje tare ma amma semuka nuna masa lalurar ta ko? idan da munsan haka da bazamu bari me martaba ya tura sakon son daurin auren ba kuma kinga gobene warwarewa ze zama kamar k'aranta dan Allah kiyi hakuri Ammu" Nisawa tayi cikin takaici
"Idan ta samu lafiya muna daga cen zamu dawi ayi biki bazan kalli bak'in cikiba wlh" Haka akayita bata baki, shida gogan bece komai ba har aka tashi a taron.
****************
Hafsat jin labarin auren da mood zeyi ba k'aramin dad'i ya mata ba, harga Allah ita batason auren sa, yacika jinkai.gwanda ta nemi ajinta d'an talakawa wanda zasu rufawa juna asiri, ba wannan me kamada mutanen farkon ba akan kafiyar tsiya gajin kai. shirin tafiyar ta ma take zasuje US a k'alla zata ga duniya cikin jin gata, ba zuwan banza ba, ta godewa Allah ma daya kasance gaba d'aya babu me tambayar ta maganar iyayen ta, kowa ma ya d'auka cewar tayi loosing memory kamar yanda D'an galima ya tsara.
*Bayan d'aurin auren Khairiyya da Hammood*
Atare aka shirya tafiyar su dan batama tare anan ba, dukda ya bada gida a garinsa amma bata tare ba, sabida kwata kwata kowa ya rasa gane kan khairiyya wasu suna d'auka dan ammata dole ne, ciki kuwa hadda Annah, kullum ita ke taya jikarta kuka, dan kuwa khairiyya ba abinda take banda kukan nan tun dawowar ta, dukta fita hayyacinta dan harga Allah har zuwa wannan lokacin batason hammood.
*Shin ina labarin Bilal*
Bilal ya samu lambar wayar abokin sa daga baya, seda ya kwana ya wuni sannan ya samesa duk yana b'oye a hotel, mahaifinsa se kiransa yake dan ya dad'e beje gidaba, ya sanar dashi zezo shisa ya jirasa yafiso yayi ya dawo su taho tare danshi banda Baba Lami besan komai ba akai. Lokacin da abokin ya tashi ziyartar sa a hotel seda yaje sannan ya kirashi yace yazo ya rakashu unguwa Bilal yaso yak'i fita ganin goman dare ya gota amma se abokin nasa ya nuna mata wata harka zasuje yi dan haka suka fita, acen ya tilastawa Bilal dole seyayi sighning takardun gidansa daya rage kwaya daya akan ya barwa abokin sa, sannan seyana bashi miliyan 30 ze bashi kud'insa dasuke da yawa sosai, ganin baze iya ba ga bindogogi har uku akansa ya sanya ya bayar daduk abinda suke so yabar garin washe gari zuwa tawa Niger republic.
Bilal be b'oyewa mahaifin sa komai ba dangane da abinda yafaru tsakanin sa da momy, kawai ya b'oye abinda yayiwa yarta ne, bak'in ciki ne ya kusan kashe Baba, Baba Lami ta cucesa danba ita bace ta haifi yaran nan shisa zataci gaba da hura masa iskanci yanayi? lallai ya yarda duniya ba amana, akan abun duniya kabar yaranka yana zina, kuma sannan a had'a baki dashi ayi sata dan wannan satace babba ai bako k'arama ba, cikin fushi ya rantse se Bilal ya mayar da kud'in nan koya tsine masa albarka ko k'wamdala baze bar Bilal dashiba na momy, ko yanzu ya tab'a Allah da yawa momyn aiba dole ta masa ba bare yace, Bilal jin haka ya zab'i tsinuwar iyaye akan ya maida kud'in dan haka yace ai Nigeria da fad'i gwanda ya koma ya sauya gari.
***************
A jirgin zuwa US Mood a VIP yakaisu, inda kujerar Hafsat take fuskantar ta khairiyya, khairiyya batada labarin hafsat amma kallo d'aya tayi mata taji ta tsaneta, ta dad'e sosai bataga mace wacce tafita kyau ba, wannan haukar wacece ita kuma, takula yarinyar iko takeji dashi se shishigewa wannan Bahar d'in takeyi, kasa hak'uri tayi ta rubutawa Mood text tun kafin jirgin ya tashi
"Who is this girl? mesa zamu tafi da ita, bayi da kowa suna baya why is she with us? Murmushin gefen baki yayi ya replying nata da
"She's nobody, just a maid, kawai Bahar tanason ta kusa da ita ne shisa kika ganta anan" Kallon sa tayi da mamaki bayan ta karanta sannan ta kalli Hafsat
"Batamun kamada 'yan aiki ba sam, kalli yanda tasaka gwala gwalai" Tsaki yayi kad'an sannan ya manna mata reply
"Bahar tanason 'yar aikin sosai sabida marainiya ce, itace take mata wannan kashin kud'in, she's a maid and nothing more just treat her as one" Murmushi itama tayi bayan ta gama karantaw lallai zataci ubanta a hannuna, yarinya sekace aljana tsabar kyau, ta tsani me kyau a rayuwa, batasan mace me kyau sam.....Daganan jirginsu ya cira dama ana announcing saka belt sabida ana shirin yin boading.......
*Masu karatu banaji kun soma son wannan littafin tukunna, banaji munyi nisa ma a wannan tafiyar yanzu muka fara fa, yanzu book ze fara bada wuta, shin anya abinda hammood yayi ya kyauta kuwa ? yanaciwa hafsat zarafi da yawa a nawa ganin fa. Mu had'u a shafi na gama don farantawa juna rai nagode da kulawa amun afuwar rashin post kwana 2 please.*
Mom Nu'aiym.
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*NA: BILLY GALADANCHI*
*SUMOOD TACE TANA GAYAR DA DUK 'YAN MATAN HAMMOOD, KU SANI ITACE UWARGIDA*
*SHAFI NA GOMA SHA UKU*
Hada ido sukayi atake khairiyya ta wurgawa hafsat harara tana wani yamutsa fuska, hafsat mamakin duniya ne ya kamata aranta tace sabon salo gemu a kafad'a lokaci d'aya wani gajeran murmushi ya sub'uce mata wanda akan idan khairiyya, abun yayi matuk'ar baiwa khairiyya haushi uban me takewa dariya tana 'yar aiki? ita dai hafsat saukar da kanta kawai tayi asaman kafad'ar bahar tana turo baki irin na shagwab'abb'u, cikin kulawa Bahar ta kalleta tana murmushi
"Yarin yar nan idan mumaje k'asar nan naje na dawo za'asha fama, kefa sam bakya girma ko? k'ara turo bali ta sak'alo hannunta ya zago cikin na bahar sannan tace
"Ammu, bacci nakeji fa" Tab'e baki Bahar tayi
"Halin ja'irancin ya motsa kuma, se kace kina jinjira kina zuba wannan shagwab'ar dan kinajin bacci" Nan da nan idanta ya kawo ruwa
"Ammu nifa baccin gaske nakeji zo zan kwanta so nake nayi pilo da cinyarki" D'auke kai Bahar tayi, k'wallan idanta ya gangaro
"Ammu dan Allah fa" Sauke ajiyar zuciya Bahar tayi sannan tace
"Tozo ki k'arasani, ubanki yana biyana kud'in jinyar k'afana idan kika b'allani da sakarcin ki" Tana murmushi tana share hawayen ta
"Dududu how many kg nake waighying haba Ammu"
"Naji zo ki kwanta d'in" Ran Khairiyya ya b'aci gata ita za'a nunawa gata ita dakeda Annah, in yanzu takeson ganin Anna kuma ta k'irata a waya tace tanaso su had'u acen tanaga se hirgin Annah ya riga nasu U.S, d'an gajeran tsaki taja wanda Hammood ma ya jita sannan ta kawar da dubanta daga garesu a ranta tana zagin dukkan su, ita ko wannan tsohuwar bataga dalilin dazesa a had'o ta da itaba a rayuwarta gaba d'aya ta tsani takura, dagani seta dinga shiga hancin ta, sam ita bazata lamunci shiga hanci ba dan babu wanda take zaman sa.
********************
Zaman shirun ne ya ishi Jay ya kalli Barra cikin kulawa da tausayawa yace
"Barratu" Ita kanta duk sanda taji Jay ya kira sunanta gaba d'aya kai tsaye haka ta tabbatar koma menene magana ce dake neman nutsuwar ta, cikin tausayin kansu ta kallesa, amma batayi magana ba
"Kiyi Hak'uri Barra, banaso ko kad'an na ganki a irin wannan yanayin, gabaki d'aya hankalina seyake tashi gani nake tamkar nine sanadi, Barratu da sam ba haka kike ba, kowa yasanki da walwala amma acikin shekaru biyun nan kinfi ko yaushe sauyawa, Barrana tamkar akan aurena da zulaiha ne kika shiga wannnan rayuwar" Hawayen idanta ta share sannan tace
"Jay ba haka bane wlh, kawai tausayin mu nakeji, ka k'ara aure ma amma ace ko zulaiha shiru har yanxu ko b'atan wata bata tab'a yiba ya zanji nikuwa" Murmushi yayi sannan yace
"Barratu mufa shekaru goma kawai mukayi bamu haihuba, wayasan inda rabonmu yake? kika sani ko lokacine beyi ba? inaga wannan ai shiga hurumin Allah mukeyi kawai hak'uri zamuyi da kuma addu'a" Aman dataketa yi tun safe ne ya kuma taso mata da sauri ta mik'e tana dafe bakinta tayi hanyar toilet, this fast few day's yana ganin sauyi sosai a wurin Barra, meke damunta batason sanar dashi? ya rasa gane kanta kwata kwata, da sauri ya bita toilet d'in ya taimaka mata ta kuskure bakinta sannan suka dawo bed room d'in, kallon tsukakken waist d'inta yayi acikin rigar dake jikinta wacce tabi lafiyar jikinta gaba d'aya, Barra jiki ta k'ara haka ya ayyana a ransa tana tsaye tana shan ruwa ajikin bedside, zuwa yayi ya d'aura hannun sa akan waist d'inta
"Barratu meke damunki wai? Kallon sa tayi idanta yana lumshewa
"Bacci nake yawan yifa, nafi 3month ina fama da cutar baccin nnan aika sani ko? to yanzu ko kitchen nake a zaune ma bacci nake, daga tsaye gyangyad'i nake" Murmushi yayi
"Ba bacci nake magana ba, wannana aman" D'an shiru tayi na wuccin gadi
"Amai ko? kaman zekai sati uku ba dama insha kamu, kuma inaso nasha amma duk nasha sena amayar nikuma bawai bari zan ba, kaga zulaiha tana jiranka please kazo ka wuce" Hannsa ya sanya ya shafi cikinta
"When last kikayi period? Da sauri ta juyo suka fuskanci juna
"Ko? hakane kuma yakai 4month yanzu, amma kasan bawai na saba yana zuwa wata wata bane shisa ban damuba, nikanyi 50days bezo ba amma 4moth bantab'ayi ba" K'irjin sane ya harba sannan cikin tsatsare ta da ido yace
"Kikace dani last week bakyason warin tea ko? kallon sa tayi "Ea bana so kam, k'arni madarar take mun?
"Amma nasan kinaso or have u ever felt that before? tana kallon sa tace "Wait could it be...... noooo that cnt be bazan tab'a haihuwa na sani" Murmushi tayi
"Banaso in saka raina yazo ba haka bane ba, but i notice some changes Barra, kin tab'ayin k'aton cikine? look at this fa wannan rigan dak'yar kike numfashi aciki" kallon cikinta tayi da sauri ta janye sa daga jikinta ta bud'e wardrop its being long tayi amfani da pt strip d'inta dakae ajiye park d'aya, toilet ta fad'a bayan ta zari hud'u seda tayi fitsari sannan dukkansu ta zura aciki ta jere akan wash hand base ta zuba tagumi🙀, gabaki d'aya atare suka jere mata result ta zuwan postive layi biyu ko wanne, cikin d'aya murya sosai tace JAYYYYYY..... A hanzarce ya rugo da gudu zuwa toilet d'in fad'awa tayi jikinsa
"Jay please take me to a near by hospital dukka layuka biyu suka nuna mun, inaso na tabbatar" Binsu yayi da kallo yana murmushi sannan cak ya d'aga suka nufi asibiti.
****************
Zuwan su U.S.A da kwana biyu akayi waya akan maganar cikin barra lokaci d'aya Bahar ta tashi hankalin ta akan akawo mata 'yarta harta samu k'afa, Jay baze iya barin Barra ta tafi ita kad'aiba wannan ya sanya ake shirin tahowar su a tare.
Hafsat sosai takejin dad'in zaman garden, kwana biyu da zuwansu amma ta soma sabawa da zama wurin, yau gaba d'aya batajin lissafinta daidai koyaya Mood d'innan ze dubeta da 1yrs yace ze mayar da ita SS2, tayi wannan karatun yana gaya mata karatun cen dana nan ba d'aya bane after that kuma kawai har Ammu Bahar zasu daddage su sauya mata suna zuwa sunan sarki, sam bata k'aunar abinda ze rabata da marigayin ubanta mesa arayuwa zasu mata wannan rashin adalcin, Hafsat Habu mak'eri wannan shine sunan datafi sha'awar akirata dashi amma wani Hafsat Muhammad Takawa, sam tagode da d'aukakar amma banda na ture sunan mahaifinta, tsaki taja a karo na barkatai sannan ta mik'e zuwa cikin part gidan gaba d'aya fuska a shagwab'e, karo tayi dashi yana hanyar barin gidan, yauma kamar mayya hijabine ajikinta ya rasa uwar datake b'oyo, k'in matsawa tayi ya wuce ta daddage ta tsare gabansa, kamar yanda Ummin su ta Nigeria tace take kiranshi da suna Yaa Mood haka tace a shagwab'e
,"Yaa Mood magana nakeso zanyi dakai" Rab'eta yayi yana shirin wucewa ta rik'o hannun rigarsa
"Dan Allah ka tsaya ka saurareni mana yaa Mood" Lafiyyen mari ya sauke a kuncinta dayayi hanzarin gigita duniyar ta,lokaci d'aya ta dafe kuncinta cikin k'araji tace
"Ammu" k'afa yasa ya tad'e k'afarta datake shirin rugawa da ita atake ta fad'i wurin a kife ta buga goshi ta goga hanci bakinta ma seda ya bugu lokaci d'aya jiri me tsanani ya d'etaba, dafe kanta tayi tana ambaton sunan Allah, kukan ma ta gagareta, tana kallon sa ya wuceta yana tsaki yabar gidan, tun tana ganinsa dishi dishi har d'if komai ya d'auke mata. Khairiyya dake jikin k'ofa tsaye tare da kuyangin ta juyawa tayi ciki suma duk suka rufa mata baya, zama tayi ta d'aura k'afa d'aya kan d'aya sannan tace
"Akwai wata Hadima acikin Hadiman b'angaren prince na Nigeria sunanta Ameena akwai watama Barira kaman itako tace sunan ta, ke Ummalo jeki ki kiramun su" A hankali ta mik'e bayan ta amsa da "To Ranki ya dad'e" sannan ta fito itace ta d'auki Hafsat dukda ba imata takeyi ta tafi da ita cen side d'in Bahar,gabaki d'aya ganin Hafsat a haka hankalin bahar tashi tayu ta soma k'ok'arin zuba mata ruwan sanyi ta samu kanta dak'yar, lokacin datake tambayar ta meya sameta se Hafsat ta tsinci kanta da kasa gayawa Bahar Gaskia tace fad'uwa tayi bayan datayi tintib'e..... Lokacin da su Amina suka isa wurin khairiyya zubewa sukayi cikeda ladabi suka gayar da ita ta amsa a wulak'ance sannan tace
"Ku zauna akwai abinda nakeeso in tambayeku, Allah yasa wata shegiya tamun k'arya kn ganeta kuga yanda zanyi saku" Amina ce ta fara sunkuyar dakai "KainHaba mu mun isa, ai rayukanmu ma zamu iya baki yar sarki jikar sarki matar eqrku kuma uwar sarki inshaa Allahu, ki dad'e kiyi k'arko ranki ya dad'e, da girman kunerar ki uwar marayu, kai dama masu iyaye duk uwarsuce ke, Allah yayi jagora me taimakon talakawa" Gyaran zama tayi kanta yana mata nauyi sabida ana shirin fasa mata shi, dukda zuciyar ta a jagule take sabida abinda ya faru da ita hakan be hanata jin tamkar tana akan gajimare sabida son girma
"Kece Amina ko? tana washe baki
"Nice Allah Ranki ya dad'e sarauniya a masarautar Baihatul mulk kuma Sarauniya a masarautar Daulatul Dinar, darajarki daban take data kowa, wanda duk Allah yaso bashida mak'iya, mak'iyanki fadawanki gimbiya khairiyya, Alherine ganinki me sunan Alheri" Kallon sosai khairiyya ta mata kafin tace
"Wacece uwargijiyar ki a fad'in masarautar ku?" Zubewa tayi tana k'ara k'ask'antar da kanta "Dakon jiran zuwanki nake Gimbiyar Alkhairi, banida wata uwarginiya sama dake kaf duniyar nan, me kike buk'ata daga gareni ya tabbata yanzu base anjimaba" Murmushin fuskar khairiyya ne ya k'aru da kalli mutanen ta tace
"Kubamu wuri" Sumsum duk suka watse banda Barira da aka kirasu tare, seda ta gama k'arewa yanayin su kallo sannan tace
"So nake ku bani labari gameda waccen baiwar datake tare sa Bahar sarauni, kunsan ni bak'uwace, Prince ya sanar dani cewan 'yar aikice in sakata duk aikin danake so amma mesa zatake takaran saka suturu irin na alfarma dani, hankalina be kwanta da ita ba sam" Kallon juna sukayi ta k'asan ido, Amina sarakan tsegumi ce tace
"Ai Ranki ya dad'e mu 'yan na gadane amma ita ai taka haye tayi, tsintarta akayi kinsan sarki da tausayi shine ya sakata acikin bayin gidan uban talakawa kenan, tofa shine aka turata Fadar Sarauni acen ne bahar tace tayi kamanceceniya da 'yar ta Zainaba da Allah yayiwa rasuwa, kinsan tsofaffi shine tace ta 'yanta ta ta mayar da ita yanda kika ganta, prince mood yafi kowa tsanarta, ko yanzu beso zuwa da ita amma Kinsan Bahar dolece ta saka akazo da ita badan rai yana soba" Nisawa Khauriyya tayi cikin samun relief
"Ohh Hakane, zan tabbatar mata da cewar itad'in 'yar aikice, seta yabawa aya zak'inta naga alamun neman had'a kafad'a take dani, ni zata kalla ta kirani khairiyya gatsai tsintacciya da ita" Cikin neman k'ara hura wuta Amina tace
"Amma koninan yau Hafsatu ta kalla ta kirana Amina aisaina wanka mata mari, wannan ai iskanci ne Ranki ya dad'e, maganar gaskia ta cancanci horo me tsanani" K'ara b'ata fuska khairiyya tayi
"Duk yanda zanyi sena tabbatar tabar k'asar nan zuwa Nigeria i hate seing her face, idiot! nan suka zauna sukayita zigata harta hau daram ta d'are akai tayi kane kane.
kallon Amina Barari tayi cikin mamaki tace "Ke bala'i ce Meena, yanaji gaba d'aya kin sauya labarin, mesa bazaki gaya mata gaskiyar matsayin Hafsat a wurin mijinta ba? Harara ta wurgawa Barira
"Ea tabbas Barira na yarda gulma kad'ai kika k'ware ayi amma sam bakida hankali, kin manta gargad'in Bahar akan b'oye matsayin Hafsat awurin Prince? sannan ai bazamu zira kanmu a ko inaba se inda mukaga zata b'ulle, wannan fa 'yar sarki ce muna k'in gaya mata komai zakiga ta tsanemu, wata k'ilma tayi sanadin da za'a mayar damu Nigeria mu shiga uku,Allah na tuba banda k'udirar Allah ko filin jirgi kyaje?" Dariya suka saka atare sannan Barira tace
"Bari bari, ni wlh makaranta nakeso nakoma, baka mutu a bauta ba" Tsaki taja
"Nifa kurma nake hari, kindai san ba wacce tafini kyau a matansa ko" Tab'e baki Barira tayi "Ba mamaki ta faru, abun Allah budurwa da jika".......
A garden suka had'u da Hafsat wacce sam ta kasa gayawa Bahar abinda ya faru, tunani take sosai akan irin rayuwar data fuskanta tun daga tasowarta har kawo wannan lokacin, agidan momy akwai 'yanci babu takura ba komai, a matsayin 'yar rik'o ta d'auketa wannan ya bata lasisin zama da momy tamkar itace uwarta,momy batada wata matsala amma matsala d'aya agidan momy itace Bilal, ta rasa dalilin daya sanya ta kasa cire momy a ranta har gobe tana mata kallon uwa, meyasa momy ta zab'i rayuwar sab'on Allah akan tagode masa bisa dukkan ni'imomin sa akanta ? tanajin ciwo, tanajin zafi idanda a Nigeria take a halin yanzu babu abinda ze hana ta ziyarci momy ta mata nasiha koda zata kashe ta kuwa? b'angaren zuciyarta kuma yana mata yawo akan tsananin kamanceceniyar Khairiyya da momy, kai bama wannan tanbas a duk inda tasan khairiyya ta santa kamar gidan momy? amma wannan ai 'yar sarkin Baiha ce momy kuwa ta tab'a gaya mata ita mutuniyar sudan ce amma kamar fa ? tabbacin cewar tasan khairiyya ya tsaya a ranta amma a ina ? shine tambayar datake addabar ta amma babu amsa sam! A gabanta khairiyya ta tsaya suka tsaya wurgawa juna kallo cikin isa tace
"Ke baki ita gaisuwa bane ba, waye ubanki tsintacciyar mage? da har ina tsaye zaki zauna" Hafsat waige tashiga yi kamar tana nemann wani abu kafin ta sake kallon khairiyya "Wai dani kike? ta furta tana kallon ta ido cikin ido, cikin takaici khairiyya ta kawar da kanta
"Banngane ba? ni kike kallo kike gayamun dawa nake, dankin samu d'aurin gindi a awurin stohuwar danake da tabbacin takusa kutuwa shine kike d'add'aga ta mutu abarni dake inci uwarki" Yamutsa fuska Hafsa tayi dukda a kumbure take sabisa buguwa gashan mari amma zaka gano kyakyawace ajin farko tace
"Anya kuwa bamu kuskureki da 'yar gidan sarkin Baiha ba ? kodai ba'a gabansa aka raineki ba, koni dana sako k'afa gidan sarauta jiya nasa cewa ba haka mutuncin sarauta yake furta kalamai ba, kamar yar hanyar kawo, U doesnt have a language at all, ur using thug language and that, is not a language, know how and when to talk to me ok" Kallon mamaki khairiyya ta mata tana k'ara mamakin wai 'yar tsintuwa ce kuma yar aiki ce! kafin ta gama tunanin hafsat ta mik'e "Excuse me please" Tana juyawa khairii ta rik'o rigarta tayi dragging nata gabanta
"Are you by anychance taking me for granted? D'age gira d'aya Hafsat tayi
"Take ur hand's off me, as u can see am not in the mood to tolerate ur bullsh***t" Cikin d'aga murya khairiyya tace
"Amma kin iya rik'e rigar mijina ko? tambad'add'iya i can see u really wnt to seduce him" Wata dariya siriri Hafsat tayi sannan ta kallo ta sama da k'asa
"He suppose to be mine first babe, i just let u have him first sabida ni sam baya gabana, after all we r sharing thesame surename with him, ke kikeda lokacin wannan shirmen kuma" Kwad'a mata mari khairii tayi
"Me kike nufi da kalaman ki? Dafe kunci Hafsat tayi cikin mamaki sekace tana jiranta, hawaye ya sakko daga fuskarta tace "Ask ur damn Ass!! sannan ta juya da gudu dafe da kuncin ta, Khairii zuciyarta yana tafasa ta juya zuwa part d'in su tana nanata kalaman Hafsat aranta "He suppose to be mine first beb, i just let u have him first!! what those that mean for goodness sake? is she up to sokething kome? Hafsat da gudu ta wuce cikin gida,tararwa tayi Bahar bata wurin ya sanya ta wuce d'akinta aguje, kan gado ta fad'a ta soma kuka me ban tausayi, me tayiwa mutumin nan yakeso yaga bayanta ne? bata cewa kowa ya mata fyd'e ba yanda ya tsinci maganar nan haka ita ta tsinta me yakeso tayi? wannan tsanar da tushe ta faro babu wata maganar akan abinda ya faru ne, shine yakeso ya cutar da ita, tayi alk'awarin bazata tab'a aurar Hammood ba, amma su zuba itada matar sa seta dasa mata hawan jini sannan tabar mijin, shi kuwa wlh tayi alk'awarin indai har ta amsa sunanta mace seya zube gwiwowinsa a k'asa, ya tuke gemunsa ya dire rawanin sa yana rokon gafarta, a lokacin zata nuna masa iyakar sa wlh, zatayi amfani da sirrin sa data sani ta juya shi son ranta.
Acikin ambaliyan ruwan turaruka Khairii tayi wanka, har yanzu raunukan jikinta da saura dukda ba ciwo ciwon, ta saka abin daya faru aranta har bata sukuni, ita sedaga baya tayi danasanin faruwar komai, upon all people kuma ace Kurma ne ya taimaketa haryasan sirrin ta, momynta batasan illan datayi wa rayuwar taba har wannan lokacin, ko bacci ta kwanta video batsar mahaifiyarta ne yake mata yawo akai, a hankali take murza man ajikinta tafi 40mns da fitowa daga wankan amma she's lost, batamasan tana eban man tanata laftawa jikinta ba, shikuwa yayi tsaye daga jikin k'ofa yana k'are mata kallo sanye take da bathrobe ta d'aure kanta da towel fari kalan bathrobe d'inta, ganin gaba d'aya bata tare da kanta ya sanya ya taka har kusa da ita ya xauna ya rik'o hannun ta suka kalli juna, yana murmushi ya girgiza mata kai" Kallon sa tayi sannan itama ta k'ak'alo murmushin k'arfin hali
"Sannu da zuwa, yaushe ka shigo? kawar da kansa yae gefe sannan ya zaro wayarsa ya rubuta mata
"Meke damunki khairii?" karantawa tayi wani k'ululun bak'in ciki ya kuma tarnak'eta, tace tana kallon sa
"Bazan juri cewar duk sanda zanyi magana dakai ba sedai ka rubuta na karanta, sekace wasu tab'abb'u irin haka aiseka kurumtani nima" Da mamaki ya kalleta, seyayi mata alamar tayi hak'uri da hannunsa sannan ya mik'e ze fita, hannun sa ta rik'o ya dakata amma be waigoba tace cikin sanyi murya
"Baka zama gida bare ka koyar dani yanda kakeyi da Bahar, nikuma zanfison kamun da hannu sena mayar maka da bakina ko, naga kaji haushi maganar ne ban daidaita ba amma ba haka nake nufi ba" Sauke ajiyar zuciya yayi cikin jin dad'in abinda tace sannan ya juyo ya rungumeta gaba d'aya, k'amshin jikinsa ya kusa sumar da ita, gaba d'aya ya mata rumfa acikin faffad'an k'irjin sa, saitin kunnenta yakai bakinsa ya manna mata kiss sannan ya shafi gefen kuma tunta, saketa yayi sannnan da hannu ya nuna mata "Zan koya miki" kallon sa tayi bata gane ba ya rubuta mata yana nuna mata tayi murmushi.
Babban gidane suke acikin sa, b'angaren su shine agaba, se part biyu dasuke baya iri d'aya, part d'in farko na dama shine na Bahar se part na biyu shine na Bayi da kuyangin da akazo dasu gabaki d'aya Bahar ita kad'aice a part d'inta se kuwa Hafsat da wasu susu biyu masu kula dasu, Bahar zaune tana mitar an baro mata miyan kukanta a gida Hafsat se hak'uri take bata wata baiwa tazo tace wai inji khairiyya Hafsat taje, kallon masifa Bahar tayiwa Baiwar
"Ilele kike ko? baiwar ta k'ara k'ask'antar da kanta "Nice Bahar sarauni" k'wafa tayi
"Me zata mata ne ? la'ana take nema kome? yarinyar nan yanzu take zaunawa tun safe na kula tunda mukazo take yawan aikowa kiranta ke Hafsat aikin me zaki mata ne? Kallon Baiwar Hafsat tayi ssannan tace
"Ba komai Ammu, hira nake tayata" Tsaki taja
"Banta gantalewa tarasa me mata hira seke? ina daga masarautar su an bata kuyanga? Mik'ewa Hafsat tayi
"Nidai Ammu dan Allah ki rage yawan fad'a, cewa akace yana saka hawan jini, idan kika kamu da ciwon hawan jini aina shiga uku ko? duka ta kaimata
"Ke tafi cen danla me neman rigimar tsiya" Tana dariya ta fito zuwa part d'in da sallama ta shiga a parlor ta samesu zaune suna kallo d'an russunawa tayi tace
"Yaa prince barka da yamma" Beko kalleta ba, tace tana kallon khairiyya "Sannu khairiyya gani" A haustine khairiyya ta kalleta
,"Kutmar uba, kina 'yar aikin gidan nan ki kalleni ki kirani khairiyya gatsai, shi kuma sarkin gaba d'aya kike kalla kina wani yaa prince, agidan uwarki ya zama yayanki ko yaya eee? ko motsawa beyi ba bare ta saka ran ze amsa ta, kallon sa Hafsat tayi aranta tace 'yar aiki a sarari kuma seta kalleta tace
"Pardon? shafa sumar kai khairiyya tayi data baje ya sauka a saman kafad'unta kafin tace
"Wai mekenan, zaki durk'usa kiji kiran me nake miki kiyi gaisuwar girmamawa kosena hallakaki tukunna" Tsaye kawai Hafsat tayi tana kallon ta, ruwan dake gefen side table me asalin sanyi ta janyo cup d'in ta antayawa Hafsat a fuska da jiki gaba d'aya
"Da uwarki nake magana dabazaki yi abinda nace ba" Nan ma tunda Hafsat ta zabura dajin ruwan sanyi ajikinta bata kuma cewa da ita komai ba, kallon Hammood tayi
"Dear yarinyar nan wane irin dama aka bata ne wai? ni zata raina haka idan agaban bayi tamun haka bata wulakantani ba, kuma kana kallo bazaka ce komai ba" Kallon su yayi dukkansu da hannu ya soma magana wanda hafsat ta k'ura masa ido tana kallon sa, duk abinda yake fad'a tana ganewa, suwa yanzu tafara sabawa da yan da sukeyi da Bahar da Uncle Jay
"She's just a maid do as u pleases" Tab'e baki Hafsat tayi tana shirin kuka
"Ammu na, kizo zasuci zalina ban musu komai ba" Harara ya wurga mata ta juya da sauri zata bar wurin khairi ta damk'o kanta tayi dragging nata agabanta, marinta tayi seda d'an kwalin kanta ya zare tace
"Who are you calling Ammu here? are you mad? k'ara wage baki tayi irin na yara ta soma doddoka k'afarta a k'asa
"Kika mareni ban miki komai ba,Allah kuwan sena gaya ki da Ammu, muguwa dake" Sumar kanta ta kaiwa cafka azaba ta sanya Hafsat ta k'walla k'ara lokaci d'aya hawaye ya wanke fuskarta sunkuyewa tayi ta juya suka fuskantar juna ta murd'e hannun Khairii abinda ya sanya tayi k'ara, hannu bibbiyu ta sanya ta tureta taje cen ta fad'a jikin Hammood suka afka akan kujera gaba d'aya, aguje Hafsat ta kwasa zuwa part d'in su, Hammood ma ya mik'e da sauri ya kalli khairii data soma kuka
"Am sorry babe are you hurt? tana kuka tace "She's too much" Be tsaya ba yana soma aikin gudun nasa yace "Dont worry baby i will deal with her" Yasha mamakin yanda Hafsat ta lashe aguje ta tsere masa, daga isarta d'akin kawai ta shige ta banko k'ofar hartana murza masa key, segashi shima aguje yaje ya banki k'ofar, da sauri Bahar ta rik'eshi
"Kurma hauka kake meta maka zaka biyota da gudu haka" Kallon Bahar yayi da hannu ya mata alamar wai ta ture khairii ta fad'i" Tsaki Bahar tayi
"Ta tureta ta ture banza, shine ka biyota haka kaiga me mata, kasani ko karo sukayi, Hafsat dai batada abokin fad'a, wlh tallahi idan ba la'ana kakeso ba kar inji kar inga hannunka akan K'anwar ka,tun yanzu zaka fara tare fad'a akan matarka da 'yar uwarka, hauka kake" Kallonta yake cikin b'acin rai da hannu yace
"Tana sani tayi komai wlh, ba wani karo bata girmama tane" Dak'uwa ta sake a fuskar sa
"Ta girmama ta uwarta ce? nace ta girmamata uwarta ce? sabon sanabe da kinibibi,dame take tak'ama mulki ko sarauta? itama tana dashi" Juyawa yayi yana k'wafa, tace tana bugar k'ofar
"Fito abunki Hafsatu Manga 'yar sarki, wacce maza ke rarrashi, inga wanda ya isa ya tab'aki fito abinki, waccen la'ananniyar ake cewa kin ture, yaushe kika tab'a tsokanar magana ma bare a miki sharri" Fitowa tayi tazo tana fiki fiki da ido, cikin shagwab'a tace
"Ammu kinga yaa prince ko, matarsa fa ban kula da itaba mukayi karo nina na buga goshi amma kinji me yake cewa ko" k'wafa Bahar tayi
"Barni da la'anannu duk zasu gane kurensu".
Koda ya koma part d'in bega khairiyya ba, yaje d'akinta ya tarar ta rufe da key, yayita knocking ta masa banza, iskanci nema wannan yabi k'atuwa da gudu d'uwawunta yana wani b'atar b'atar, ita ze renawa hankali? Gayen nan ya gane itafa auren nan neman rufin asirinta kanta kawai ya sanya ta yishi dough dai ta kula tanason zama wuri d'aya dashi he's so caring and loving also, amma batason ko kusa taga yana shiga shirgin hafsat.
******************
Bilal ganin ba wanda ya damu da nemansa kawai ya sanya ya dawo garin, gida ya nema ya saya abinsa yaci gaba da harkar kasuwancin sa daya dakatar yana k'ara yaga duk wata macen datazo gabansa, har gobe yana mamakin yanda akayi abarsa ta zama lagwanin dayasha kalanzir a ranar dayaso yasha zumar khairi, kuma ko yanzu in yabada hanta seya huta da ni'imar shegiyar, but seriously he's missing momy fa, ba wasu kud'in dake zuwar masa daga masa sedai na kasuwanci shikuwa ina zeyi almubazzaranci ya shiga uku...Bilal kenan.
Momy na zaune a parlonta itada 'yan aikinta, damuwa ta mata yawa, an sanar mata anyiwa khairii aure, amma su basuda tunani, kodai bata gayawa kowa bane? da wannan d'anyen jikin zasu mata aure, wanan tunanin shine abinda yafi cin mata rai sama da tunanin Bilal, shi kamma batada niyyan d'aukan wani mataki a kanshi, ta zalince sa tasani, amma ya d'eba da zafi, ba raping nasa tayi ba, ko seducing nasa laifine? tasan koma menene tunda Allah ya haramta ta halasta setaji wuya Allah ya kare mata martabar khairin ta, Allah ya baiwa mijinta hak'urin jure yanda ze sameta, k'irjinta ne ya doka tunawa da yanda take mayarwa iyaye yaransu da Bilal yake lalata wa su yaya sukeji ne? anya idan abinda takeji sukeji zasu rayu kuwa? watak'il duk bak'in ciki ya cikasu, in hakane dole naje in rokesu gafara.da sauri ta zaro wayarta tayi dilaing wata number yana d'agawa tace
"Muhseen kazo gida ina neman ka dan Allah" yana russunawa yace
"Ok ma zanzo yanzu".....A k'ofar parlon suna fitowa da mahaifin Bilal sukayi karo Baba!!!
********************
Sati biyu da zuwan su Hafsat U.S abubuwa da yawa sun faru ciki hadda komawar ta makaranta ss2 d'in, batada wata damuwa seta khairiyya, wacce a yanzu ita kuma damuwar ta Hammood ne, yak'i ya kusance ta sesai yazo ya mata wasanni suma sama sama, hug kiss on the forehead,on her lips,chicks sometimes amma iyakar sa nan, tunani take ko bashida lapia mesa baze nemi hakk'in sa agunta ba? kodai shima out of pity ya aureta amma baso a ransa?, Hafsat kuwa damuwar khairiyya takan ragu a duk sanda taje school ta samu new friends har su biyu, d'aya cylia sunanta 'yar America ce d'ayar kuwa sunan ta Chidimma bayerbiya ce a lagos take Nigeria, wannan k'awayen nata kuwa wayewa tana neman blasting kansu danji suke da kansu musamman chidi datayi shekaru biyu a U.S d'in tare take zama da family nata kowa yana nan, abunda ke b'ata ran hafsat duk befi wannan gajeran skirt d'inba iya cinya, gashi abubuwa suna nema su mata yawa sabida su basuda yalwar mata masu k'ugu irin nata, dan haka tanashan kallo..... Yau suna zaune awurin wani shan coffe itada cylia sun dawo daga school suka d'an tsaya sabida sanyi susha coffee, suna hirar su kawai sukaga wani kyakyawan saurayi a kansu kana kallonsa kasan ba bature bane yafi kamada larabawa yana murmushi yace
"Hii Am Bilal" Kallon sa Hafsat tayi ta d'auke kai Cylia ta bashi hannu suka gaisa ya zauna suka soma hira da cylia, duk yanda yaso Hafsat ta saka bakinta bata saka bakin taba har suka tashi daga zaman dasukeyi.....
Washe gari weekends ba school tana zaune a garden tana duba wani book nata sega Khairiyya tare da wannan gayen na jiya dayace sunansa Bilal, kallo d'aya ta musu ta tabbatar yan uwane sabida kamar dasuke, mik'ewa tayi zatabar wurin Bilal ya rik'o hannunta
"Hey pretty, me kike a gidan k'anwata" Warce hannunta tayi "Bakada hankali ne kake rik'emun hannu" Sake kamo hannunta tayi wannan karon tana warce hannunta ta sauke masa lafiyayyen mari a fuska mamaki ya sanya kawai yabita da kallo se khairiiyya ce tazo zata mareta yauma kamar ranar tureta tayi taje zata fad'i kawai Bilal ya rik'eta, tana juyawa zata gudu kawai Mood tagani agabanta, nan danan ta soma neman hanyar b'ullewa, seda sukasha zagaye tayi nan ya tare tayi cen ya tare sannan ta arce ta gefen sa ta runtuma a guje, dariya Bilal yayi yana jallon khairii
"Gidan nan baze tab'a zama boring ba, dole zan kwaso kayana inzo inta zama, whose that gal, i saw her yesterday at my coffee shop tak'i magana, k'anwar mijin kine? I like her!!! sosai kalmar yayan nata ya daki k'irjin ta tace
"Haba yaa Bilal, she just slaped u fa, kaga tarbiya anan kai sa'an tane? Allah ya tsareka da son waccen mayyar, tsintarta fa akayi" D'age kafad'unsa yayi "What ever" Tsaki tayi ta soma k'unk'uni ya rik'o hannun ta
"Share su, zokiji k'anwata zoki bani labarin dakika ce kinji..
*Hahhhhh to Readers ina fatan kuna lafiya, na gaisheku kyauta, bari inbisu da gudu inga zasuje kafin jibi dan nasan semun wuce gobe muna gudu lolxxx....
*Mom Nu'aiym.*
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*NA:BILLY GALADANCHI*
*Hajiya Maryam (Sakatariya) Nagode da irin k'ok'arin dakike mun, Allah ya k'ara d'aukaka da laifin basira, littafin Ido da tsakuwa yana tafiya yanda ya kamata, masoya Billy Galadanchi ku bibiyi litattafan Haj maryam akwai tarin fad'akarwa acikin su.*
*SHAFI NA GOMA SHA HUD'U.
Tana shirin shiga parlor ya rik'o ta, da sauri ya ajiyeta agabansa, tsatsareta da idansa yayi ita d'inma shi take kallo lokaci d'aya idanta ya kawo ruwan sanin cewar Bahar bata nan,muryan ta yana rawa tace
"Allah Yaa Mood sune suka tsokaneni, wannan yaran ne yake tab'ani, d'an iskane yanata rik'emun hannu na, nace ya dena ya kama ya rirrik'eni shine ni kuma sena.... sekuma ta k'asa k'arasa durta kalmar marin data masa, hannunta daya matse tak'e k'ok'arin ta wace cikin kuka tace "Yaa Mood please am sorry bazan k'araba daga yau kaji" Har lokacin hannun yake dad'a matsewa amma be sak'eta ba idanshi kuma yana kanta yama rasa mezeyi mata, wace irin mara kunyace yarin yar nan wai? yazata kalli babba girman Bilal ta antaya masa mari dan kawai ya rik'e hannun ta, she's so mean wlh, hannunta dake hannunsa yajata har gaban Bilar ya direta a durk'ushe yana had'e rai da hannu yayi mata alamar
"Apologize" D'auke kanta tayi dan bataji zata iya bada hak'urin, itafa dama hafsat she's very stubborn , ko a school zaka sameta ajerin masu zafin school abu kad'an ya k'ular da ita kuma acikin mutanen datake hurd'a dasu zakaga ba k'auyawa tanason waye wa, wasu sabida yawan rashin shiga harkar mutane datake suke cewa da ita she's very arrogant, juyo da fuskarta tayi suka kalli juna ya nuna mata Bilal ya kuma mata alamar
"Appologize" Nan ma bata dena kallon sa ba kuma batayi abinda yace d'in ba, zuciyar sa gaya masa take ya wanke ta da mari amma bayaso yake dukan mace ba halin sa bane ba, amma me yarinyar nan take nufi dashine haka wai? cikin fad'a sosai yanzu kam ya kuma mata alamar ta bada hak'uri amma bud'ar bakin ta se cewa tayi
"Shine ya dace ya bani hak'uri and thats what am waiting for, i did nothing wrong then why should i be the one to appogize, how can he just grab my hand d'an iskan inane shi daze kaman hannu na" Mamaki sosai ya k'aru a fuskar Mood what is this girl wai? ya tambayi kansa a sarari kuma masifa yaso ya fara da hannayensa Bilal yayi saurin cewa
"K'anwata am sorry, i really am, kinsan na rayu anan shenaru sunkai goma sha biyar, am used to, anan ba komai bane sam na manta da hakan shisa akeso kake zama tushiyar ka kodan gudun manta irin wannan abubuwan, amma God know's i mean nothing" Murmushi ta masa
"What ever" Tana shirin mik'ewa Mood ya saka k'afarsa ta durk'ushe awurin da hannu ya kuma mata alamar "Apologize now" Tab'e baki tayi
"Wainikam baka ganewa ne? shi yama fika hankali ya gane me nake nufi dan kaga ya bada hak'uri" Damk'o kanta khairii tayi
"Me kike tunanin kice? cewar Prince dak'ik'i ne kome? ke kanki d'aya kuwa? Yauma kamar ranar haka ta durk'ushe tajuya fskantar khairi hannun ta ya langwashe ta k'walla k'ara kuma dole ta sake mata sumar da har hular kanta ya fita ta barbaje, hannu bibbiyu ta saka ta tureta taje cen Hammood ya rik'e ita kuwa ta kwasa a guje sumar kanta daya baje kamar wata haihuwar indiya tana gudu sumar kan nata tana shawagi sabida gyaran datasha an kashe kud'i wurin gyaran ta sosai, dan kuwa Bahar ba baya ba akwai tsafta, Hammod tsaye yayi ya rik'e k'ugu yana kallon ta shi kuwa Bilal yana dariya yana tafa hannu yace
"That funny thing, she's very honest inason mutum me irin halinta, so staright forward, gaskia tafimu gaskia" Kallon takaici Hammood ya masa yama rasa mezeyi, kawai barin wurin yayi. Kallon 'yar uwarsa yayi yace
"Khairii be very carefull with that girl, nasan ki da fad'a da tsanar me kyau, that poor thing u see there ko, zatayi wuyar sha'ani a murd'e take kaman namiji karki rik'a cewa zaki shiga sha'anin ta kinji ko? Murmushin yak'e tayi sannan tace
"Yaaa Bilal i really want to get rid of her, na tsani ganin ta agidan nan wlh, yarinyar batada kunya" Yana murmushi yace
"And she's beautiful nasan ki da tsanar masu kyau karki damu da wannan my sister is the most beautiful of all, by the way who is she? badai k'anwar saba naga suna kama" Wara ido tayi cikin takaici
"She's just a maid ba, k'anwar safa Allah ya kiyaye" Dariyar sa ya kumayi yana tafawa "You most have gone crazy, maid? lallai kin manta ma, kinsan school datake zuwa a garin nan is the most expensive of all, yaran masu kud'i sosai ne suke zuwa wannan school d'in idan me aikine ita waya saka ta" Tab'e baki tayi
"Allah kuwa yar aikine, wai uwar sarkice take mugun sonta shine ta 'yanta ta kaga tana rainawa mutane hankali" Murmushi yayi
"Ohh is that so, but still she's cool ai" Bata kuma magana akan Hafsat ba tace dashi
"Is mom still calling you? yana kallonta yace
"Kin manta na gaya miki tafi 4weeks bata neman a waya ha, dama ba d'agawa nake ba, inaga ta huta abinta" Nisawa tayi kafin tace
"Yaa Bilal what am about to tell u now is the most terrible and traggic story da inaga ka tab'aji arayuwar ka, but i have no option there is no one i can share this secret with except u, bayita dannan zuciyana akan karna gayawa kowa but the is ko" tayi shiru tana kallon sa da hawaye a fuskar ta shima ita yake
"Its really killing me inside wannan abun shine zeyi ajalina idan nayi shiru" Da sauri ya kalleta "Subhanallah khairr, wannan wane irin magana ne?" Zaunawa tayi shima ya zauna tana share hawayenta tace
"Wannan auren nawa dakake ta tambayar dalilin dayasa aka yishi agurguje bakanan bakama sani ba to dalilai biyu ne suka sanya kaga anyi auren nan, Na farko mijina kurma ne sanda aka bashi aurena na nuna bana so harna gudu daga gida wanda na tabbatar an gaya maka wannan, na biyu kuma dalilin dayasa na amince ina dawowa da maganar auren sabida ammun fyad'e ne" Cikin tashin hankali ya kalleta
"Innalillahi wa inna ilaihiraji'un, khairiyya yaushe haka ta faru ban saniba? share hawayen ta tayi
"Babu wanda yasan ammun fyad'en dagani se wanda yamun fyad'en se momy se kuma mijina" Mamakin sane ya k'aru
"Momy kuma da mijinki? why ? nisawa tayi sannan a hankali ta soma labarta masa komai har kawo aurenta da Hammood ta k'ara da cewar
"Ni abinda yake damuna shine gaba d'aya na rasa meya hau kaina na gayawa Hammod sirrin mahaifiyar mu tabbas bana cikin hayyacin kaina, gaya masa sirrin momy yafi damuna akan maganar abinda Bilal yamun, ze iya tausayamun akan ba laifina bane amma mutuncin mahaifiya fa, anya Yaa Bilal inada kai kuwa? meya kaini gaya masa? mema yasa na masa bayanin wani abu? gabaki d'aya narasa yanda akayi nayi wannan katob'arar, narasa meke kaina, narasa inda hankalina ya tafi, mutuncin mahaifiya na sayar na tona mata asiri duk sanda na tuna wannan abin it keeps hunting me" Nisawa yayi yana d'auke hawayen idansa kafin yace
"Am so sorry khairiyya, duk wannan abun ya faru dakene sabida am not a good brother, da ina kusa dake bazaki bi shawaran wani banza ba, nice na wofintar dake nabarki bana tuntub'ar inji me kike ciki,ki gafarceni k'anwata kinji, wannan abun da Bilal ya miki na godewa Allah dabe samu sa'a duka a kanki ba, dana shiga uku, momy kuwa banaji abinda take ya shafeni ko wanda tayi itada Allah abu d'aya na sani dolene mu mata biyayya, dolene mu saurareta mu mata wa'azi, dolene mu kwantar mata da hankalin ta, dolene ayau musan me take ciki, bata kyautaba data lalata yaran mutane amma shima k'wad'ayayye ne and for abinda ya miki wlh senaga bayansa acikin ruwan sanyi, seyasan cewa ni Bilal sunan mu kawai iri d'aya amma hali yasha banban, abinda kika gayawa mijinki ki manta dashi kawai haka Allah ya tsara ba tsarinki bane ba, amma dolene kiso Hammood idan de ke 'yar halas ce, dolene ki masa biyayya ki kuma so duk abinda yakeso He sure is a good husband"Nisawa tayi cikin jimami
"Now i am relieved, now i can rest, now i can sleep in peace, at last na gaya maka abinda yake cina, maganar momy dakake cewa yaya zan b'ullowa labarin toh? nifa ta gagara ma ko kirana a waya" Murmushi yayi yace
"Allah sarki Momy, bazata ita kiraba ai, Allah ya k'yaleta tanata aikata masha'a tazata taci bulus ashe akanmu abin ze k'are kada ki damu kinji, zan kirata a waya anjima zan bata numberki na nan ita da kanta zata kiraki, ki dena damuwa kinji" Jinjina masa kanta tayi alamun to sannan sukaci gaba da tattaunawa.
***************
Mood bebi takan Hafsat yayi tafiyarshi yabar gidan, sanda ya dawo ma beko tunata ba danshi bata gaban sa, yau dai ya kula Khairin sa tana cikin damuwa wannan ya sanya ya zaunar da ita a k'asa yashiga yamutsa matsa sumar kanta yana sosawa a hankali, murmushi take zuba masa tana so suyi hira amma rashin sa'arta d'aya mijin nata baya magana, nisawa tayi data tuna yanda yanzu take tausayin rashin maganar sa, inama ace wannan kyakyawar fuskar tabud'i baki tayi magana, ta tabbatar da babu abinda ze hanawa muryar sa dad'i, kwantar da kanta tayi asaman k'afafuwansa fuskar ta tazo sama, suka sakarwa juna murmushi, tace dashi
"D'azu Bahar Sarauni tazo neman ka Hammood, wai wannan yarinyar bayada lafiya ta suma kuma bata farfad'o ba dan haka sunje asibiti da ita, tace baka d'auki wayaba idan kazo in gaya maka, mantawa nayi se yanzu gashi kuma har k'arfe shabiyu ya gota" Shiru bece mata komai ba amma aranshi yanajin wani iri me kuma ya sameta? ya tambayi kanshi ganin babu amsa ya sanya bata kuma magana ba.
Tunda ta tashi takejin ta tamkar babu abinda ya sameta jiya, kallon Bahar tayi data tare k'ofar wai bazata fita zuwa school tana dariya siririya ta fad'a jikinta
"Ammu na, nafa warware, kuma yau zamuyi test ne so kike karnaci komai, nanfa ba kamar Nigeria bane Ammu, idan na fad'i da gaske bazan kara ajin gaba ba" Nisawa Ammu tayi cikin tausayi
"Kiyi ki gama wannan test d'in, gwanda kawai amiki aikin nan ki huta, nayi nayi ki gayamun meke damunki kink'i, waye yake takuraki agidan nan? Murmushi ta k'ara k'ak'alowa
"Ammuu!! kina kusa dani fa, waye ze takurani, ni bansan tunanin meye akai naba" Murmushi Bahar tayi
"Waye ya isa ya tab'aki yau la'ana ta tabbata akansa shalelen Bahar" Rungumeta tayi tana dariya, bahar tace tana janyeta ajikinta
"Zata b'alla tsohuwa, yanda kiketa murjewa hakan nan nikam nace anya Hansatu bazakike sanya k'aton skirt zuwa makarantar nan ba, koma ki dinga sanya hijabi kawai" Kallon kanta tayi tana murmushin takaici
"Allah kuwan Ammu nikaina nasan banyiwa addinina adalciba, ba yanda zanyine amma wannan bujen shisa na matsu in kammala karatun nan, kalleni fa" Dariya Ammu tayi
"To kike sanya wani abu akai kafin kine school d'in" jinjina kai tayi tayi tana dariya
"To Ammu inna dawo yau zansan abunyi kinga yanzu Bus ze iya tafiya yabarni" Janye mata tayi tana mata addu'a ita kuwan ta wuce tana tunanin yanda xata kaya ance yau zasuje da Hammood bud'e acc d'inta a bank..... Tundaga nesa ya kafeta da ido, tana sanye da skirt wanda kad'anne ya wuce cinya, doguwar safa ce a k'afarta har zuwan gwiwar ta sannan kuma da rufaffen takalmi a k'afarta fari kamar yanda safarta take fara, kalan skirt d'in nata light brown ne kaman amma shirt d'inta me d'auke da tie fara k'al se tie dayake brown kalan skirt d'inta ta d'aura sweater brown bud'add'iya agaba asaman kanta d'an kwaline datayi ado dashi wurin d'aure gashin kanta, tana rataye da jaka brown wacce ta bala'in karb'e ta, daga nesa zaka iya jiyo k'amshin turarukan data haddabi jikinta dasu masu sanyin k'amshi, amaimaikon tafiya d'an tsalle take tana wak'a tanabin layin interlock tamkar wata k'aramar yarinya, tanada tulin tarin damuwa sedai harko yaushe bakinta ne take taimakar ta, dan kuwa dashine take mayarwa setaji wasai, abinda tayiwa Mood jiya ya dameta bata kyautaba amma bazata iya bashi hak'uri ba sam, Allah ya rabata da wannan me fad'in ran, harta matso daidai gate inda yake ta tsallen wasa da interlock take tana rera wak'ar ta, k'ara gyaran tsayuwa yayi ya hard'e k'irjinsa da hannayensa yana sauraren gaisuwar ta amma ga mamakin sa wucesa kawai tayi tana wak'e wak'en ta, Murmushin dabesan dalilin saba ya sub'uce masa aransa yace
"Sakarya me halin yara, inbanda shiririta ina ita girman ta 17yrs ina rawa banda hauka? Juyawa yayi kawai se karo yayi da Khairii datake shirin d'aukan shawarwarin yayanta akan girmama mijinta ta koyi san sa, murmushin sa ya fad'ad'a dankuwa dama murmushin ne a fuskar sa ya k'arawa tafiyar sa sauri ya zuwa gabanta, rik'o kafad'unta yayi ta sakar masa murmushi sannan tace
"Dama zuwa zanyi inje in duba jikin waccen data fita, amma naga se tsallen rawa take ga alama she's a good actor naga ko gayar dakai ma batayi ba" Murmushin sane ya k'aru da hannu ya nuna mata alamar dama yasan k'aryane ba abinda ke damunta. Murmushi tayi kafin tace
"Breakfast ya kammala, kazo muje muci abinci" Jan hannunta yayi suka shiga ciki sannan ya wuce da ita kai tsaye a d'akin sa, k'ananun kayane dama ajikin ta hannunsa ya d'aura akan waist d'inta sannan a kankali ya rik'o hab'arta ya manna bakinsu awuri d'aya, passionately yake kissing nata wanda atake itama abin ya soma fizgarta dama khairii tanada yawan sha'awa kawai d'auke idanta take idan yana yagalgalarta, hannu takai a bayansa batare datasan abinda take ba tasoma shafa bayansa a hankali, shi kanshi Hammood besan abinda yakeyi ba, kawai abinda ya sani yanayin daya gani a tattare hafsat na tsantsar k'uruciya ya tattare nutsuwar sa sunyi garin gumel, bashida zab'in daya wuce rage zafi awurin Khairin sa, koba komai itace zab'in sa, tun suna tsaye har tsayuwar ta gagari dukkan su suka saukewa gado nauyin dasuka ebo suna sauke numfarfashi atare, yanaso ya kankare abinda yakeji amma sam ya ratsa nutsuwar sa gaba d'aya, biye masan da khairiyya tayi shine abinda ya k'ara ruruta wutar sha'awar sa yasoma azalzalarsa zuwaga tilastawa kansa shiga hurumin rigar mamanta, lokacin dayakai hannunssa akan dukiyar mamanta atare suka nemi suma, dan kuwa dukkansu se shan barkono sukeyi, Hammood yacika namiji dankuwa be sassautawa khairii ba harseda ya cimma burinsa sosai akanta, dukda beyi tsammanin matsewarta ba amma haka yasha mamakin yanda take gagam, sedai kam yasha raki dan har yakushinsa seda akayiyi, lokacin daya dawo hayyacin sa kunyar khairii ce ta kamasa, aibedace ya mata hakan ba da sanyin safiyar nan amma shin ya zeyi, seda ya taimaketa wurin yin wanka da gyara jikinta sannan ya sanya sukayi salla sukayiwa Allah godiya kafin yabar d'akin, message ya tura mata bayan daya bar gidan
"Its a blessing to have you as a wife, Allah ya miki albarka, yakuma albarkaceki da dukkan ni'imomin sa" She boost in to tears sanda ta karanta sak'on sa, Hammood wane irin mutum ne me karamci? wane irin mutum neshi me sowa kowa abinda yake sowa kanshi, Allah ya saka masa da alkhairi ta furta a sarari.
************
Be dawo gidan ba seda yaje ya saya mata wasu dogayen riguna masu kyau, da rigunan sanyi da kuma zoben gwal harma da sabuwar waya k'irar iphone, zumudi yake akan khairii ba abinda ya hanashi kusantarta illah tunanin bata warke raunin taba, Hammood irin mazan nan ne masu son kulawa, yana tsananin son soyayya ya tab'a dating wata yarinya a Nigeria yana son yarinyar amma sabida baya magana ta nuna sam koshine sarki bama d'an sarki ba bazata auresa ba, haka ya hak'ura dukda yarinyar tanada kulawa sosai, ya sani zigata akayi akan sa, tunba yauba yakeso yayi aure amma ya sani tabbas duk macen datasan baya magana bazata aure saba, wannan ya tilasta masa shafawa kansa lafiya. Sanda taga kayan banda washe baki babu abinda take, duk da khairii yarinya ce me tsananin kud'i hakan be hanata godiya wa mijintaba musamman wani had'add'en turare daya d'auki hankalin ta k'amshin sa me sanyi, kallon sa tayi tana dariya
"Thank you so very much husband, i love you" rungumeta yayi yana dariya har tana jiyo sautin fitowar dariyar daga k'irjin sa, kallon sa tad'anyi bayan ta janye jikin ta
"Idanda Allah yayika me magana na tabbatar da sautin muryarka seyafi kyakyawar fuskarka kyau, inama ace Allah ya baka ikon bud'e kace khairii kawai dana zama mace mafi sa'a a duniya" K'ureta yayi da kallo abubuwa da dama suna masa yawo, batare dayace komai ba ya janyota ya rungume yashiga shafan sumar kanta.
Hafsat dama ta shirya tsaf domin rama cin fuskar da ake mata koda kuwa zata wahala, dan haka ta kimtsa ta sanya doguwar riga bak'a wacce take a d'ame daga saman ta, amma daga kunkuru zuwa k'asa tanada fad'i sosai, tufke gashin kanta tayi a tsakiya ta yane kanta da mayafin abayar, turare kuwa seda Bahar tayi masifa akan haramcin sakashi sannan ta sarara masa, ta sanya maroon lipstick a fuskarta, sannan kuma ta shafa poundation da powder kalar fatarta tayi kyau sosai dukda iya abinda ta saka kenan, takalmin k'afarta jane me tsini cylia ne ta batashi sabo dal, tayi kyau fiye da tunanin me tunani, kallon Bahar tayi tana takun gayu
"Ammu na yakika ganni? ta k'arashe maganar tana juyi, dariya Ammu tayi kafin tace "Hoo yar sababi, kinyi kyau wlh tamkar jinin larabawa, to se ina kuma? tana murmushi tace
"Yaa Mood ne yace na shirya zancen bud'a acc d'ina, k'arfe biyu yace ban iya fitinar saba shisa nayi salla na shirya abuna" Rik'e hab'a tayi
"Ohh na tuna kuwa, to kinga yi maza ki samesa a b'angarensa kuje ku dawo da wuri ba nason shiririta" Gaba tayi tana mata sallama, kai tsaye part d'in ta nufa aranta tana rok'on Allah yasa karta karaya akan shirinta na wargaza farin cikin khairiyya tunda take shirin takurawa rayuwar ta. Da sallama ta shiga parlor d'in tana mamakin babu wanda ya tab'a cewa ze saya mata waya, ita bazata iya cewa a saya mata ba amma cylia ta fara tambayar ta akan rashin wayarta, har kunya taji, bayi kawai ta tarar a wurin kitchen kallo d'aya tamusu ta d'auke kanta, gayar da ita sukayi cikin ladabi sannan ta zauna a kujera ta d'aura k'afarta d'aya akan d'aya tana k'arewa parlon kallo, khairiyya ce ta fito ganin Hafsat a zaune ba k'aramin kayar mata da gaba yayi ba, da k'yar ra saisaita kanta ta soma yamutsa fuska, Murmushi Hafsat tayi tace
"Khairiyya sannu da gida" Bata amsa mata ba taci gaba da tafiya zuwa kawai tayi ta nemi wuri ta zauna, ta d'aura k'afarta d'aya akan d'aya tana yauk'i tace da kuyangar dake binta
"Ku dafamun Noodles da lemo me sanyi" Hafsat dai ko motsawa itama batayi ba taci gaba da k'urawa TV ido wanda zahiri bashi take kallo ba, k'amshin turaren daya daki hancin tane ya sanya ta waiga tana kallon k'ofar, ganin Hammood ita kanta seda k'irjinta ya doka, daure wa tayi tace tana kallon sa
"Sannu da gida Yaa Hammood" Kallonta kawai yayi ya d'auke kanshi, k'irjinsa yanaci gaba da lugude, ya rasa dalilin dayasa zuciyar sa take masa lugude a duk sanda yaga yarinyar nan, zama yayi a kusada khairi ya d'auki remote ya sauya channel, itako seta lank'washe k'anta ta d'aura akan kafad'ar sa tana murmushi
"Dear harka fito" Sumbatar kanta yayi yana murmushi ya zagayeta da hannayensa zuwa k'irjin sa
"Wayarsa ya zaro ya rubuta tana kallon sa
"Zanje bud'awa waccen acc ne, ni take jira, mezan zo miki dashi? kallon sa tayi ta shagwab'e fuska
"Honey zan bika dan Allah" Murmushi yayi ya mata alamar ta tashi su tafi" Haka suka fita itama seda ta cab'a uwar kwalliya, tare da driver suke dan haka duk a baya suke zaune, Khairiyya ce a tsakiyar su ta wane nannad'e ajikin mood, har suka isa bank d'in basu koda kalletaba, ita ba waya bare tayi aikin gabanta, duk setaji ta tsargu.... Seda suka kammala komai a banka sannan suka wuce shopping acen suketa jibgar kaya itadai tana biye dasu ba abinda ta d'auka, seda ya gaji dan kansa a waya rubuta mata
"Me kikeso ne banga kin d'auki komai ba" Haska masa wayar yayi ta kalli screen d'in, seda ta gama kalla sannan ta kallesa tana wani lumshe idanta kamar yanda cylia ta kouar da ita tace
"Ni waya kawai nakeso, k'awayena kowa yanada waya ni banida shi, ko abun school me muhimmanci ne akwai group amma ni banida waya" Tsatsareta yayi da ido yanda take magana tamkar daga tsayen bacci ze kwasheta, kawar da kansa yayi daga dubanta sannan ya rubuta mata
"Ok" Juyowan da Khairiyya tayi anan ta gansu a tsaye tanacen tana kwasar kayan kwalliya, gaba d'aya ranta seda ya jagule amma batayi magana haka ta tako tazo taja hannun mijinta tana masa lank'wasa, Hafsat murmushi kawai tayi dan ita harga bazatace ga wani namiji a duniya dazata so har take gwada kishi sosai akansa haka ba...... Khairiii tsabar bak'in ciki bata shiga shagon sayar da wayoyin ba, iya Hafsat da Hammood ne suka shiga, lokacin datake zaban wayar acikin wayoyin da aka jere mata k'irar iphone wata fara ta d'auka tana kallon wayar, murnushi tayiwa me shagon sannan tace
"I like this, but pink color" Daga gefen ta taji wata murya dabata tab'a jiba tace
"Your too childish me zakiyi da waya pink kuma?" waigowa tayi suka kalli juna ita da wanda ke maganar a tare suka zare ido, shiya rufe bakinsa ita kuma ra nunashi da yatsa tana k'ok'arin yin magana amma gaba d'aya ta kasa furta komai tsabar mamaki..
*Mu had'u gobe inshaa Allah danjin shin waye wannan kuma maganar sa ta rikitar da hafsat..*
Mom Nu'aiym.
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*NA:BILLY GALADANCHI*
-Babu wata k'awa datake tona miki asiri face kin tonawa kanki asiri, ku dena ganin laifin k'awaye dan abu ya had'aku dasu kuma sun muku tonon silili, kece kika gaya musu kikace kuje ku fad'a.Ba zancen dena yin k'awa kuyi k'awayen ku na alkhairi amma ku adanawa cikinku abinda be shafeku dasuba, koyin tsegumin wani, idan kika sirrinta sirrinki babu wata wacce ta isa ta yayata sirrinki.-
*SHAFI NA GOMA SHA BIYAR*
Cikin wazgewa ya sauke hannun sa, jotter sa ya zaro a hanzarce ya rubuta
"Your wasting my time" Haska mata jotter yayi amma be kalleta ba, waige ta shiga amma tana mamakin mesashi gwale ido hadda rufe baki, babu kowa awurin se ita dashi kawai se kuwa mutumin dake gaban table nashi yana displying mata phones dasuke dasu, kallon rubutun tayi sannan setayi wata siririyar dariya tace a sarari
"Zargina ya tabbata kenan" Amma bashi take kallo ba koda tayi maganar, d'auke kai tayi ta ksrb'i farin wayar kawai suka bar shop d'in bayan ya biya kud'in, seda ya saya mata sim cards har biyu da layinsa akayi gwaji sannan suka d'auki hanyar gida, lokaci zuwa lokaci a mota suna satar kallon juna wanda khairiyya ma ta kula dukkansu basa cikin nutsuwar zuciya kaman yanda suka fito agida, amon sautin muryar Mood yana ratsa dodon kunnen Hafsat, tabbas magana yayi wannan shine karo na biyu dataji maganar sa sedai kuma wancen karon waya kawai ta hango yanayi amma ta tabbatar magana yake, yanzu kuma murya rad'am lafiya lau mezaisa yayi hakan to? akan wane dalili ze takure rayuwar sa alhali yana magana? to kuma ance mahaifiyar sama kurma ce kodai ita d'inma tana magana akwai abinda yasa sukewa mutane kwantan b'auna? zuciyarta tana azalzalarta akan sanin waye Hammood menene ainahin gaskiyar labarin sa shida mahaifiyar sa, daga wacce masarautar suka fito ance kakansa ma na wurin uwa sarkin wata masarautar ne shin menene dalilin dayasa Uncle Jay yana k'anin Ummin hammood amma yake zama a masarautar da yayarsa ke aure a maimakon tasa masarautar, batada wata alak'a da kowacce masarauta seta k'auye, a k'auyensu mahaifinta mahaifinsa shine me garin k'auyen nasu amma banda hakan batasan komai akan sarauta ba, abu d'aya ta sani akwai mak'iyan Hammood a masarautar daga lokacin da akace ze aureta mutane sama da goma sunce ta kashe sa zasu bata dukiya, kodai itama kurmar zata zama ne sabida ta samu amsar tambayoyinta? Har suka isa gidan batasan sun k'arasa ba, seda Driver ya mata magana so kusan uku sannan tafita tabi bayansu tana godiya wa Hammood.
Kai tsaye Toilet ya fad'a ya sakarwa kansa shaya, ya akayi yayi sub'utar baki haka? ze iya cewa a shekaru biyun dayayi a Nigeria koda kuskure be tab'a yiwa wani magana ba seso d'aya shi d'inma a wayane, wayar kuma ta zama dole ne sabida daga U.S d'in aka kirasa, lumshe idansa yayi ruwan me zafi yana sauka ajikinsa, dukda dad'in ruwan dayakeji hakan be hanawa xuciyar sa cunkushewa ba, idan har zargin sa akan Hafsat hakane na turota akayi ta dagula lissafin sa tabbas yau ta samu makamin dashi kad'ai ya ishi mak'iyansa kawar dashi dan kuwa sun saki jikine akan bazasu tab'a bari kurma ya mulke suba, daga lokacin dako yau akace sunsan yanxu ya samu lafiya yana ji yana kuma magana tokuwa sesun yi duk yanda zansuyi sun kashe ruwan daya cika masa baki ya furzar sannan ya fito yabzura bathrobe d'insa ya zauna a bakin gado, wayarsa ya janyo ya k'urawa number ta daya gwada kira d'azu, shin magana ze mata ko me, kokuma ya bata kwana biyu ya gani koda zatayi wata alamar dake nuni da cewar taji kai tamaji, reaction d'inta kawai ya isa ya nunar masa cewar tabbas taji yayi magana, ajiye wayar yayi agefe ya shafi sunar kansa datasha gyara tamkar ta larabawa anyi style da sumar ata gaban kansa, Khairii ce ta shigo ta zauna a kusa dashi
"Menene yake damunka you look really tensed, tunda kuka fito shagon wayar nan naga mood naka ya sauya, kaddai wani izgilin waccen wawiyar tayi maka" Murmushi yayi ya janyita gaba d'aya ya ringum'e a k'irjin sa, sumba ya manna mata a goshi yanajin sonta yana ratsa shi, be tab'a zata qrayuwa zeso wata mace kamar yanda yakeson khairiyya ba amma me wannan yarinyar ta gama da ilahirin gabb'an jikin sa da zuciyar sa, bece komai ba a haka suka fad'a sabuwar duniya, ga alama khairiyya tanada yawan sha'awa sedai kuma tabbas raguwa ce, batason sakin jikinta ayi sha'ani daga zaran tabiya buk'atarta a wurin wasanni seta soma yangace masa ala dole ita ta gaji.
Kai kawo hafsat keyi da wayar dake hannun ta ta rasa tunanin da take, bazata iya ci gaba da rik'e wannan abun a ranta ba, dole acikin biyi setayi d'aya, kodai ya sanar mata gaskiyar maganar sa kokuma ta nema da kanta amma bara ta jarraba magana da Bahar. A zaune ta taddata tanacin Apple zama tayi ta d'auki d'aya itama ta gutsura tana murmushi tace
"Ammu hutawa ake tayi" Murmushi Bahar tayi
"Yo wane hutu da jiki irinna na tsufa kuma? aiba zancen hutu kedai se abinda Allah yayi, likita yace inta faman shan 'ya'yan itatuwa yana k'ara lafiya shisa kikaga gaba d'aya na duk'ufa da shansu" Kwantar da kanta tayi a saman cinyar Bahar kafin tace
"Ammu nikuwa wani abu yana damuna?" Kallon ta Bahar tayi
"Kaddai yawan ciwon kanne ko? Yamutsa fuska tayi tace
"Bashi bane Ammu, kawai akan rashin lafiyar Hammood ne, wainikam anya ba iska bane dashi, amma ayi mutum yana ji amma baya magana? Nisawa Bahar tayi kafin tace
"Hammude haryakai shekaru tara a duniya bayaji bakuma ya magana, makaranta ma seda yakai aka sakashi ta kurame, yanada shekaru goma a duniya akayi masa aikin k'walwa anan garin aka samu nasarar jin sa ya dawo sedai maganar ce tak'i yiyuwa, ita kanta maganar likitoci cewa sukayi damu daga lokacin da akayi aikin zuwa kowane lolaci ze iya dawowa yana magana kamar kowa tunda yake lalurar tasa bada ita aka haife saba, dankuwa harya soma yin magana yanada shekara da wata uku, Abbi Ummi duk fad'a yake, ni kaina yakan fad'e sunana Bare uncle Jay, tuni ake cewa UJay , yaro wasa wasa ya dena magana mun zata shiru shiru ne bayason surutu sekuma abu ya dawo kiyita masa magana baze waigoba sekin tab'asa, koda akaje asibiti sukace cutar kurumta ce akayita magani abun beyiba, jida farko ina kallon komai a matsayin wasa har ina ce masa kurma amma daga bisani sema abun ya shallake tunanin mu, akace a k'walwarsa ne jini ya shiga wani wurin akayi aiki so 2 amma ba nasara, seda yakai 9 aka sake aiki anan akayi nasarar ji ya dawo amma babu magana, Kurma ya wahala arayuwa Hafsat ina masa fatan macen dazata yi tattalin sa, dukda na kula jininku be had'u ba amma inaso kiyita hak'uri da kurma, yakai matsayin da be yadda da kowa ba a duniya sabida wahalar daya sha abaya, idanda yanada bakin magana daya gaya miki irin wahalar dayasha a hannun mak'iyan sa, har gobe sharri ake k'ulla masa agun mahaifin sa, sannan sun kasa aiwatar da komai akansa, kurma yayi kud'in da ko mahaifin sa banaji yanada rabin su, ya samu sa'ar k'warewa a harkar zane da taimakon Shammaz (Likitan yaso a littafin Sa'a tafi manyan kaya), yanzu haka yana kulanda babban kamfanin sa dake UK, ya k'ware a zanen motoci da jirage ke harma da kekuna, ya kware sosai a zanen komai ma daidai da kamfanin k'era tile Hammood ne yake zana desighn duk sanda zasu fito da new, ya shahara a harkar dukda haka nake tilastawa mahaifinsa bashi kud'i sabida kawai yaji kwanciyar hankali akan cewa yanada mahaifa, a Nigeria seda masu tsaro yake yawo, sannan bazaki gansu tare dashi suna yawo ba amma duk inda ya saka k'afarsa suna cen a b'oye. Mangalo dan Allah karki guji Hammude akan halinsa, karkice zaki gujesa sabisa lalurar sa ni nayaba da hankalin ki, wannan ya sanya nake masa sha'awarki dukda dai dayake ina duniya babu wanda ya isa ya miki dole" Nisawa Hafsat tayi kafin tace
"Amma kun k'ara bincikawa koda maganar tasa ta dawo? Dariya Bahar tayi"Ai sunce indai ta dawo muna zaman mu zamuji yana magana, so munata dai addu'a amma har yau shiru" Nisawa tayi
"Allah ya bashi lafiya me dorewa Ammu, inshaa Allah wata rana se labari" Shafa sumar kanta Bahar tayi "Hafsatu, Allah kuma ya bani ikon aske kan nan tatas a huta da rashin zama da hula ko kallabi" Turo baki tayi
"Allah Ammu ina kokari ma, amma kiyi hakuri zanke sakawa"
"Yauwa koke fa? Allah ya miki albarka yar k'warai" Ameen tace tana kara shigewa ajikinta, ta dad'e sosai bata samu wannan kalmar abakin kowa ba, kada Allah ya kashe mata ammunta da wuri....
Zubewa Baba yayi akan gwiwowinsa, tuba nake akan abinda Bilal yayi na rashin hankali, banida ikon lank'wasa Bilal Hajiya, nayi nayi ya maida miki kud'inki amma yak'i, dan Allah dan Annabi ki yafe mana rashin amanar dabamu rike miki ba" Sauke ajiyar zuciya Momy tayi
"Baba ba laifin Bilal bane ba, bashida laifi ko kad'an duk abinda ya faru laifi nane Baba, da banshiga hurumin Allah ba da yanzu ni daku da Bilal muna sha'anin mu babu abinsa ya samemu, amma nasanya son zuciya agaba dan Allah Baba ku gafarceni" Nan aka shiga neman yafiyar juna har suka sulhunta, Muhseen yana tsaye k'ik'am har suka gama sannan Baba ya wuce b'angaren su su kuwa suka wuce inda zasu. A hanya bayan sun dawo daga neman gafarar iyayen yan aiki Muhseen ya kalli Momy yace
"Mahaifina Bashida lafiya momy, bashida mata kuma.Mahaifiyata ta rasu shekaru hud'u baya, kullum nine a tare dashi, ina tausayin sa ga jikin tsufa ga kuma rashin mace, idanda zaki taimakeni damunje kun gaisa" Kallon sa tayi cikin jimami
"Kaddai baya iya tashi? share k'wallan daya gangaro masa a ido yayi sannan yace
"Yana iya tashi sosai ma, yana yawon sa sedai hannu d'ayane bashida shi, yana shan wahalan rashin hannun sabida da jikin stufa abun ya sameshi garin k'wak'ule gaban yaran mutane yayi karo da wanda baze hak'uraba ya guntule hannun" Da sauri ta kallesa
"Subhanallah Muhseen, yaran mutane kuma? Kawar da kansa yayi gefe yace "Ea fa, mahaifina mutum ne me tsananin dukiya da tarin kud'i, sesa matsalar sa d'aya son b'ata yara k'anana, bak'in cikin sa ya kashe mahaifiya ta, anyi anyi ya dena be dena ba seda ya kawo me gadi buzu yaci karo da mahaukaci ya tab'a masa farjin 'yarsa kafin na dawo ya sanya adda ya datse hannun sa" "Innalillahi wa inna ilaihiraji'un wannan wace irin masifa ce, Allah ka rabamu da mugun ji da mugun gani" Nisawa yayi
"Dan Allah Maa kozaki je din" Tana sauke numfashi tace
"Ea muje babu damuwa wlh"
**************
Bayan isha hafsat shiryawa tayi cikin shigar k'ananun kaya riga da kuma wando sedai rigar ta kawo cinyarta, hula kad'ai ta saka tafice waje, duk yanayin sanyin garin dad'i sosai yake mata, wak'enta take tana zagayar interlock kamar kullum, yau kanta zafi yake mata, tanason sanin gaskiyar abinda yake tafiya arayuwar Hammood, ada be dameta ba sam amma yanzu dataga Ammun ta acikin damuwar halin da Hammood yake ciki taji tashiga damuwa sosai, mesa to zasu tasoshi agaba? karo tayi da mutum da sauri ta d'ago cikin bada hak'uri, karo tayi da Bilal lokaci d'aya plan d'inta ya bijiro mata, da sauri ta sakar masa murmushi
"Ya kake" ta furta tana tsatsaresa da ido, shi d'inma yana murmushin sa me sanyi yace
"Am cool dear n u? Tana meci gaba da murmushin ta tace
"Same here" Hanyar barin wurin tabi yad'an had'a da gudu ya sameta
"Fine girl bazaki bari muyi hira ba" Dariya tayi tana kallon sa
"Hira fa kace wane irin hira? d'age mata girarsa yayi "Labarin U.S zan baki, harma wataran in kaiki yawo" Jinjina kanta tayi
"Danaji dad'i kuwa, to meye labarin U.S d'in? Murmushin sa ya fad'ad'a
"So ur this kind" Dariya siririya tayi "Kamun kamada wanda na sanine a Nigeria" Kallonta yayi
"Nikuwa kinga wannan kyakyawar fuskar ban tab'a tsammanin akwai irinta a Nigeria ba sam, dan ban tab'a ganin irin taba" Dariya ta kumayi
"kana kamada khairiyya sosai, kai d'an uwanta ne ? Shafar sumar kansa yayi "Yea she's my Lil sis" tab'e baki Hafsat tayi
"But you look younger, tafika fuskan girma" Dariya yayi "A gat a fine baby face u know, haka aketa cewa tuni, agarin nan zokiga 'yan matan dake bina tsabar kyauna, nifa kawai dan ina k'yank'yamin fatan turawan nan ne, hajiya da nayi kud'i" Dariya tayi
"Kai ai Yariman babban masarauta ne babukai babu auren mejan kunne" Dariya yayi
"I hate all those sarauta stuffs shisa nafi k'aunar zamana anan kawai, ka dinga maka manyan kaya kenan kaman limamin masallacin maka ina zan iya ka garin zafin azaba" Hara rarsa tayi
."Badai kada yanda zakayi gari nakune sarauta takuce, sarki kuma semun radaka ehe" Dariya yayi ya kula tanada son zolaya, barkwanci abakinta kaman jamfa a jos
"Idan zaki zama sarauniyar ai zan yarda koma gobe a rad'a kai koma yanzu ne" Kallon gefen fuskar sa tayi ta yatsine fuska
"Magana ta Allah kamun kyau da yawa, nifa bannson namiji yacika kyau, bakinka kamar na mata, ido a manya manya, dogon siririn hanci suma kamar jini arabi ina zan kaika, bi d'an daidai nakeso wanda bata haddasa hawan jini" Dariya yayi har yana rik'e ciki yanxu kam
"Kinganki wani kyau, kyau gashinan a gunki yana zuba muna kwashe wa" Dariya tayi bataso ya saba sosai da ita dan ita amfani kawai zatayi dashi don cimma wata manufarta
"Yanxu Ammu zata soma nemana, zanje saga ciki nagode daka d'eban kewa" Murmushi yayi
"kozan samu number waya, so bake wai kozan samu daman kafa gwamnati na agunki inga kozan iya komawa Nigeria" Bata b'ata lokaci ba ta bashi, kafin tamai sallama kukan Bahar ne ya d'auki hankalinta!! Da sauri tayi wurinta ta rik'eta
"Ammu lafiya dai? tana jan majina tace "Hoo ni Bahar, ina ganin tashin hankali, yanzu akamun waya wai Barratu tanata zubar da jini ga aman jini kuma, ina zanshiga inga haske, gwanda kawai in tafi gida, ku kirawomun Hammude ya sakani a jirgi gida zan tafi" Rarrashinta ta hauyi suka d'unguma part d'in, kallo d'aya yayiwa Hafsat ya d'auke kansa idan nan yayi jajir tamkar wanda ya had'iyi d'anyen attauhu, Bahar ya rik'e yana bata magana jin bayanin datake, an gaya masa tinda rana ya mata banza ne sabida bayason ta tashi hankalin ta, ya hana a gaya mata yarasa wanne wawan ne ya sanar mata
"Bahar wanne jirgi zamu samu zuwa Nigeria kai tsaye yanzu" Khairiyya ta furta cikeda k'osawa da kukan da tsohuwar keyi musu, cikin masifa Bahar tace
"Mad'aurin auren ubanki da uwaki zakije ki tambaya, ja'irar yarinya ni zaki gayawa D'ibar albarka la'ananniya, wlh ki fita a idona ba dake nake magana kinaji na" Ta kuma share majinar data zubo mata sanadin kukan datayi, Hafsat ya rubuta w
"Ki rarrasheta zuwa safiya, inshaa Allah zamu samu jirgin daze tafi da ita" Haka sukayita bata baki harta dena kukan bayan ankira mata barran sunyi magana da ita.
**************
Tafiyar Bahar Nigeria ya tilastawa Hafsat komawa b'angaren su Hammood, wanda sam batason abinda ze had'asu da khairiyya dan kuwa cin kashi khairiyya ke mata har'a gaban kuyangi da bayi, batason yanda take yarfata amma yata iya Bahar ce tace lallai bazata barta ita kad'ai ba. Yauma kamar kullum tayi shirin makaranta tsaf da ita, tayi kyau dukda bata saka makeup ba,k'amshi kuwa sekace wacce zataje gasar wanda tafi kowa kamshi a nahiyar africa, kai tsaye kitchen ta shiga ta dafa spicy noodles ta fito dashi a hannu cikin plate, time take kallo idan ta wuce 7 Bus ze barta gashi yanzu 6:48 am, ganin khairiyya a main parlor ba k'aramin haushi ya bata ba, ta tsani ganin wannan yar anacen antyn masifaffun duniya, bata kalleta ba tace
"Barka da asuba" Kallon tsana khair ta wurga mata sannan tace
"Bani wannan kije ki dafa wani, dama yunwa ta fito dani" Gwalo ido tayi tana kallon ta
"Zanyi late sosai a school,.yanzu 11 mns ya ragemun bus yazo, inban fitaba zasu barni" kallon kinma rainani ta mata sannan tace
"Zaki bani kokuma saina mareki" Tab'e baki tayi
"Nida abuncina kuma aci zalina a k'wacen" harara khairiyya takai mata kafin tayi magana Hammood ya fito, matsawa tayi da sauri kusa dashi
"Honey kaga yarinyar nan, na saka an dafamun Noodles inaso zanci yunwa nakeji, ta k'wace a hannun Illele wai ita zataci tace school na gaya mata yunwa nakeji wai sedai naci kaina" A fusace ya tako tazo ya karb'e plate d'in a hannunta yana shirin mik'awa khairiyya Hafsat ta saita k'afanta ta ruga ta bige plate d'inta ta auna aguje
"Mugwaye zakuci zalina, Allah yafiku wlh sedai duk mu rasa" Sarkin yak'in magudanan africa ta yamma aguje shima yabita,cikin ikon Allah yau agate ya damk'o hannun ta!!
*Mom Nu'aiym*
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA GOMA SHA SHIDA*
Kawai tsayawa yayi yana kallonta sanda take haki alamar tasha gudu, yanayin idanta dariya ma yaso bashi, ya kula hafsat rigimammiya ce tak'in k'arawa, tanada neman tsokana ainun, batada tsoro sam sannan bata b'oye b'oye, idan dai akan gaskiyar ta take tokoda kasheta za'ayi zata tsayawa kanta, zuwa yanzu ya soma gane cewar bazata dena sakashi gudu ba, shikuwa gudun dama tammar jiransa yake, duk sanda yaga ta ruga idan ba binta yayiba ba dad'i yakeji ba, hannunta ya sake, itama seta tsaya tana kallon sa, turo baki tayi gaba
"Idan kaci zalina Allah yana kallon ka" D'an zabura yayi tamkar ze kuma rik'ota ta arce da gudun fanfalak'i batako waigo saba, daidai titi Bus d'insu ya tsaya, da sauri ta shige tana lek'ensa, shi d'inma tsaye yayi har seda Bus d'in nasu ya b'acewa ganin sa, yana juyawa ya koma ciki da murmushi d'auke a fuskar sa kawai yayi karo da Khairii, d'anja baya yayi ya akayi besan da zuwan taba, ko k'amshin turarenta ma beji ba, koda yake gaba d'aya daddad'an k'amshin arab oud na hafsat ya gama mamaye ilahirin wurin, had'e fuska tayi
"Abinda kace zakazoyi kenan, nifa na soma zargin kamar soyayya kuke da yarinyar nan, bini bini ka bita da gudu sekace kuna wasan tsere, nasan cewar gudu halittar kace a cikin jinin jikinka yake amma why always Hafsat? idan kudu kakeso kayi tare da wani banida nauyi ai as u can c, kawai ka shirya mu ringa wasan b'uya, am very good at hide and sk game, after that kuma kana zuwa wurin Hafsa u just grab her hand bazaka iya marinta bane meye na tab'ata tun farko?" Sororo ya tsaya yana kallon ta amma harta k'araci surutan ta bece da ita ci kanki ba, rab'awa kawai yayi ta gefenta ya wuce, bin bayansa tayi har suka isa cikin gidan bakinta be mutu ba masifa kawai take, shi hankalin sama baya jikin sa, gaba d'aya tunanin sa ya ebesa ya kaishi wata duniyar....A b'angaren Hafsat kuwa tunani take anya Man d'in nan kansa d'aya kuwa ? yaya ze rik'a wani kwasowa a guje duk sanda ta tserewa muguntar sa? yanayin gudu sekace d'an shekaru sha biyu, wata zuciyar tace da ita kekuma me 17yrs kina tik'ar uban gudu ace dake me? lokacin da suka tsaya station nasu Cylia suka d'aukesu bata hak'uraba seda ta baiwa cylia labarin Yaa Mood sarakan tsere, nan suka dinga dariya abinsu, duk abin nan har yau Hafsat bata tab'a gayawa k'awayen ta labarin wani abu daya shafi gidan suba, ita dai kullum Bahar ce abakinta granny d'inta sekuwa Yaa Mood wanda koda yaushe cikin bada labarin tserensa akeyi.
**************
Gabaki d'aya anrasa gane kan meke damun Barra, Gadai ciki ajikinta amma gaba d'aya banda zubar jini babu abinda takeyi, Bahar ta shiga rud'ani dan kuwa har an dawo mata da Barratu a b'angaren ta, yau abun yafi k'arfin nako yaushe dan kuwa tun cikin dare jini yake b'ulb'ula daga jikinta, hankalin Bahar da Jay ya matuk'ar tashi hakan ya tilasta musu d'aukar ta su kaita asibiti, abin mamaki shine likitoci basa ganin komai, duk wani dake jikinta yana nan lafiya lau musamman cikin dake jikinta, ba laifi tana shan addu'a iri iri awurin bakuna masu yawa sosai, dan kuwa mahaifiyarta a tsaye take k'ik'am tana mata addu'a. Zulaiha da yayarta ce suka kawowa Barra ziyarar dubiya a asibiti wanda sosai suka jajanta yanayin ciwon Barra, barinsu d'akin keda wuya suka had'a hannu suka tafa, Anty Safara'u ta kalli k'anwarta tace
"Ba se idan mun yarda zata haihun ba, tayaya munzo mu k'wace gida mu kuma sake baki wata jaka tazo ta shiga gabanmu, dacen tasan zata haihun tajira seda kikazo kika kasa" Murmushi Zulaiha tayi
"Tokuma ai anty safara kinji boka yace ze kashe d'an cikin nata ni kuma ze bani ciki" Dariya suka bushe dashi Safara tace
"Ki bari Boka yana kashe mini canjina da yawa, shegiya tayita sumy sumy da ita kamar ta Allah, nina tabbatar tana shiga bokaye ace duk kayan matan dakike sha itace miji kewa cin tuwon mayunwaci, ke kuma sedai ya lasa ya mik'e" Cikin k'unan rai adaidai lokacin dasuka shiga mota suka zauna Zulaiha tace
"Bashi bake yake b'atan raina irin yanda dan salon iskanci yake lasar kona ina nata, sedai kiji ihunsu, Baby more of that, suck it well thank u baby, ur killing me, ba kunya a idan Barratu nan dakike ganinta, ni anan nake lalacewa wurin musu lab'el ta windon d'akinsa har taku nak'e d'auka da yamma naje in bud'e window dan inji me suke ciki da dare, amma kinsan matar nan wasu lokutan tsabar kirsa suna magana amma bakyajin me suke cewa, bama wannan ba har wani shiri akeyi duk ranar daya gama kwanakin sa biyu agidana zakiji ana zancen ranar daze koma wai romantic slow Sex zasuyi, aranar komai k'wak'warki bazaki me suke ba sedai kijiyo nunfarfashi ko surutun su ma bazakiji ba, har ranar cewa na masa muyi Romantic slow sex amma seda muka kwanta ya nunan k'iri k'iri wai am not co-operating cewa banma iyaba kwata kwata" Nisawa Ant Safara tayi
"Tsinannu yan iska, wlh basusan dawa suke zancen ba, a haka zatayi ta zubar jini harta shek'a lahira, yar iska" Haka suka bar asibitin sunata surutai...
Hafsat yau daga school coffee shop suka wuce, koda tazo d'abi'ar dasu cylia sukeyi kenan, babu ruwan su kullum suna hanyar coffee shop, chidi tana kallon Hafsat tace
"What u did to that our English teacher is not good, ur very strongheaded and sometimes arrogant, how can u do that? Tab'e baki tayi
"Shine d'an iska meye na wani tab'ani? Murmushi chidi tayi
"Kema kinsan al'adan sune hakan, mezai dameki hannunki kawai ya rik'e, kuma bayan haka abu yake nuna miki fa bare kice haka kawai ne" Kafad'unta ta d'age alamun ko'a jikina sannan tace
"Niku rabu dani abinda ya isheni ya isheni, tana zaunawa ta zaro wayarta, 3msd colls all from yaa Mood, shin shi meye na kiranta a waya? ze iya magana ne aishi kurma ne tana? shirin kiransa ta somayi back sega message d'inshi
"Your not at school, kuma bakya gida, kina ina? Dukda tana d'aukar wannan a matsayin freedom nata seda k'irjin ta ya soma dukan uku uku, ta kalli Cylia tana wara ido tace da yaren bature
"Cylia yanzu yayana yamun text cewan bana school kuma banje gidaba, nasan yau nashiga ukuna, hadda tsaraban 4msd cols" Daria Cylia tayi
"Ku gaba d'aya bakuda right ba kuda freedom, just text back an tell him directly that you are at the coffee shop" Seda tayi nazarin cylia sannan ta aika masa reply
"At a coffee shop with my friend's, akwai wani damuwa ne?" Mik'ewa yayi tsaye da mamakinta d'auke a Fuskar sa sanda ya karanta sak'on nata, aranshi yace "Ni takewa magana haka, lallai yarinyar nan kinji gishiri, jikinsa yana rawa ya kara aika mata sak'on
"Which area" Nunawa Cylia tayi sukayi dariya Cylia tace
"Brother d'in kin nan yanada abun daria, ur no more a kid fa" Dariya sukayi tayi mass texting address d'in sukaci gaba da hirar su, Bilal dama duk bayan kwana biyu yakanzo domin karb'ar balance asan me ake buk'ata a shop d'in, Dan haka yauma yana zuwa sukayi karo dasu Hafsat, kai tsaye wurin datake yaje ya zaune yana dariya ita d'inma dariyar tayi ganin sa yace
"'Yar k'asarmu, Kingston coffee namu da yawa fa, duk nazo sena ganki anan" Murmushi tayi sannan tace
"Kaima ai coffee d'ance take kawo mana kai anan, toni danazo meye naka aciki? Yana Murmushi yace
"Wannan shop d'inane fa, kuma ni ina ruwan karb'ar balance ne kawai, kinsan ni inason kasuwanci Lamar me, banaso Nike dogara da kud'in mahaifina ko something like that, Kuma kinsan agarin nan basa rena Sana'a koma meye zaka kass to kuwa zasu siye, shisa kikaga inata k'arewa wurin nan girma, bayan coffee kinga akwai snacks da irin dishes nasu" Murmushi tayi
"Zanso nima na iya kasuwancin nan, amma yanzu karatu nake sena kammala tukunna" Jinjina kansa yayi
"Allah ya taimaka, d'an jirani ina zuwa please" Ya k'arashe maganar yana barin wurin, be komaba ya dawo koda yazo harsun mik'e tsaye shi d'inma bin bayansu yayi yaketa ayiwa hafsat hiran zezo gidan su da dare, k'awayenta sula hau bus ita kuwa ta jeru dashi suna magana cikin sakin fuska, dama sosai takeson sabawa dashi. Mood ganin message nata kuwa be tsaya komai ba ya kamo hanyar zuwa inda take, sedai abinda ya bata mamaki ganin ta tsaye tare da Bilal suna hira cikin raha da sakin fuska "Yarinyar nan tana hauka ne wai? Yaya za'ayi ace tana mingling da Maza tamkar batasan matsayin ta na auren as dazatayi ba, meye haka Bilal yake shirin koyawa Hafsat d'in? Yana nan mota a zaune yaga Bilal ya bud'e mata mota ya wangale k'ofar ta zauna a mazaunin me zaman banza shikuwa ya zagaya yashiga ya tashi motar suka bar wurin, kasa hak'uri yayi ya rubuta mata message
"Where do you think you are going with that man? Batako zaro wayarta daga hakaba jin vibration alamun shigowar sak'o, Bilal yana Murmushi rik'o hannunta kallon Data wurga mai ne ya tilasta masa sakin ta yace
"Am sorry na saba ne da mutanen wannan k'asar mantawa nake karkiyi zargin wani abu daban" Murmushi tayi
"Ba komai ka kiyaye kawai" Yanajin dad'i yace
"Hafsat kina burgeni sosai, ur very straight forward, bakida kwana kwana, ina son mutum me irin halinki na gaskia, zanso ace in auri made nagartacciya kamar ke" Murmushi tayi Kafin tace
"Aure kakeso kayi? Kallonta shima yake
"Auren bawai ya sameni bane, kawai ganin ki ne ya bijiro dason auren" Murmushi tayi
"Yanaga bakabi hangar zuwa gida? Yana Murmushi yace
"Akwai abinda nakeso in nuna miki ne" Jinjina kai kawai tayi sukayi shiru na wasu mintuna, har suka isa wani katafaren wuri babba me kyau, Murmushi yayi mata sannan yace yana kallon ta
"Wannan kamfanina babba na sarrafa sanyaye zuwa ganyen shayi, Bilal Tea dazaki gani a duk fad'in k'asar nan tokuwa nawa ne, na bud'e coffee shops a kusan state bakwai dake garin nan inayi ne matsayin marketing kinsan 'yan k'asar nan basason musulmai, yanzu yanzu sesu manna maka hauka, yanzu haka ina gina irinsu a Nigeria da Kuma k'asar Cairo suma suna shan shayi sosai, saudia ne next target d'ina, duk abinda na mallaka a duniya yana k'ark'ashin harkar nan, harkar Tea kuwa Harna tafarnuwa inayi yanzu, kuma ban tsaya anan ba nikam shiga tafarnuwa daga Nigeria dakuma citta da kanunfari duk sunaso amma basuda shi sosai ina samun alkhairi sosai, ina miki wannan bayanin ne ina Kuma nuna miki dukiyata sabida akwai rai akwai Kuma mutuwa, na nunawa Khairiyya da mijinta kwanaki yanzu ke Kuma na nuna miki" Murmushi tayi arayuwa tanajin dad'i sosai mutum ya nuna mata muhimmancin ta arayuwar sa, tana kallon sa tace
"Your a very hard working man, Kuma dama haka akeson Namiji a jajirce, me tsayawa tsaye k'yan akan neman na kansa na maka murna sosai, Allah ya Sanya alkhairi da albarka acikin duk wata Sana'a dazaka Sanya agaba" Yanajin dad'i yace "Ameen My rose" Murmushi tayi ta langwab'ar dakai
"Sunan yayi dad'i sosai fa" Hannu ya zira a aljihu
"Muje ciki kiga office d'ina" Agogon hannunta ta kalla tace dashi
"Ka Mayer dani gida, Wataran idan muka fito zanzo nagani" Shagwab'e fuskar sa yayi abun tausayi "Haba mana Rose why not now? Langwab'ar dakai itama tayi
"Yaa mood zemun fad'a sosai, Hasan time damuka tashi a school" Jinjina kansa yayi sannan yace
"Amma gaskia sena saya miki chicken wurin wani d'an Nigeria daya k'ware sosai a harkar gashin kaza anan garin" Murmushi tayi
"Ba damuwa muje" Suka k'ara jiyowa suna jere suna hira tamkar sun shekara da sanin juna, kallon skirt d'in Hafsat Mood yayi na uniform daga nesa bak'in cikine ya taso masa tamkar zeyi ihu, haka yaja motar da yabar wurin zuwa gida aranshi yace "Nigeria zata koma, zaman me zatayi anan tana yawo da wannan mugun skirt d'in fake bayyana tsiraici, ace duk rad'in garin uniform nasu haka yake a d'age, ina sam baze iyaba wannan ai iskanci ne, Kuma meye na yawo da Bilal, yaran nan bajin magana yake ba akan me zataje fita yawo bayan an tashi a school? Su kuwa seda sula sayi ice cream, kaza, chocolate sannan suka wuce gida gaba d'aya,a gate ta sauka da kaya nik'i Nik'I ta Nufi cikin gidan, gaba d'aya hankalin Hammood a tashe yake, shida kansa yasan cewar bashida nutsuwar zuciya, a k'ofa ta had'u dashi fuskar nan tsabar b'acin rai yayi ja sosai, idan nan ma yayi jajir hankalin sa kana kallon sa kasan atashe yake, wanda Kuma duk yasan yanda Hammood ke fitina daya ganshi ze tsere dan kuwa iya wuya yake, amma Hafsat dayake akwaita da kafiya akan abu seta d'auke kanta gefe garda sanya wak'ar jirginso a bakin ta, sanda tazo daf dashi d'an sunkuyawa yayi a hankali ya bayar dashi beko kalleta ba harta shige ciki dan kuwa ze iya shak'eta har lahira. Da sallama ta shiga kai tsaye Kuma d'akinta ta wuce ta tub'e uniform nata ga fad'a ban d'aki dana period take, seda ta gyara ajikinta sannan ta dawo d'akin tiger dress ta zura kawai ta Zare ribbon dake kanta sumar manta ya tarwatse taja wanda ke rufe mata fuska zuwa bayan kunnenta taja gajeran tsaki a hankali
"Kitso nakeso nayi wlh, bansan ta ina zan fara neman me kitso agarin nan ba, San tambayi kuyangin nan waye aciki ta iya kawai tamun, ban Mason wahalar da sumar nan ke bani, aske rabinta ma zanyi bazan iya ba" Tana nan tanacin kazar tana lumshe idanta akan banko k'ofar d'akin ganin Hammood ne ya Sanya ta mik'e a tsaye tana Zare ido
"Yaa Mood sannu da zuwa" Ta furta muryan ta yana rawa, abincin yabi da kallo kafin ya k'are mata kallo itama, sumar kanta data baje ya taka a hankali har inda take ya damk'oshi tamkar ze tube gashin ihu ta k'walla abinda ya janyo hankalin khairiyya zuwa d'akin kenan tace
"Ayyah wai nikam baka hak'ura ba? Nace maka Kayi hak'uri tunda Bilal ne zan masa magana ya dena d'aukan ta suna yawo, ita Kuma ka mata maganar kwad'ayi kullum haka take dawowa daga makaranta dan baka nan ne, dan yanzu kaga bamuda tabbacin cewar iya Bilal d'in kawai take bi, gaskia Hafsat baki kyautawa kanki ba, bin Maza kina yar gidan girma ina dad'i, shidai gaskiya Bilal namasa waya yace coffee shop ya had'u dasu kawai ya zaga da itane taga gari Kuma yaune farkon fitarsu a tare" k'ara matse sumar kan nata yayi ya Sanya idansa anata, seda ta tsorata da ganin yanayin sa amma gaba d'aya seta kasa koda motsi, kantane yake tsananin sara mata, a hankali ta soma ganin jiri gashi ya rik'o gashin kan nata da iya k'arfin sa,hannunta takai ta d'aura Akan nasa hawaye ya gangaro daga idanta, bece komai ba Kuma be saketa d'inba, so take ya daketa akan wannan yawon zuciyar ta hanashi sukuni, bean mesa yake kasa aiwatar da hukuncinakan Hafsat ba shi sam bayason take yawo, tsoron maza yakeyi har gobe yana tunawa da Maryam, budurwar sa ta farko data fita yawo da friend d'inta yayi mata fyad'e harta rasa ranta, dukda maryam ita ke haukanta akansa amma besan yanason maryam ba seda ta mutu, tunawa da yanda Bilal keda mugun son matan tsiya ya Sanya shi k'ara matse sumar kanta, yauji yake kamar baze iya danne maganar datakeso yayi ba, cikin murya cen k'asa tace
"Yaa Mood Kayi hak'uri, ka sakeni kaji, ban tan's zuwa yawo ba wlh, yauma yaa Bilal ne yace na rakasa" Jin sunan Bilal data ambata ya Sanya ya k'ara sanya iya k'arfin sa ya matse suma, bata iya k'ara koda motsi bane, hannunta dake kan nasa kawai ya tafi luuuu ita d'inma gaba d'aya seta saki nauyinta akan sumar daya rik'e idanta ya rufe ruf, da sauri ya taro ta, ya sake sumar kan nata yana Jinjjigata, khairii dale fatan Allah yasa Hafsat mutuwa tayi tace
"Honey la gani ko, kasanfa Bahar tace mana ba lafiya ta ishi Hafsat ba akanta, lallab'ata kawai zakayi bawai dukaba, kuma rik'on sumar kai irin haka akwai azaba" cak yayi sama da ita zuwa kan gadon ta, ya bud'e k'aramin fridge dake wurin ya d'akko ruwan sanyi ya b'alle murfin robar ya kwarara mata amma ko gezau! Hankalin sa ne ya tashi sosai, ya kwasheta driver kawai ya kira suka bar gidan, bayan motar ya sakata ya zaune shima a abaya ya d'aura kanta a saman cinyar sa, banda kallonta babu abinda yake, lana ganin yanayin ta kasan cewar she's in deep pain, to meyayi zafi haka? Se danna k'irjinta yake amma ba numfashi, da k'yar yaga sun isa asibitin, aka karb'eta zuwa Emergency. Iyashi da driver suka zo Kuma ko wayarsa bezo da iya ba, kusan 2hours tana jiran gawon shanu Kafin likita yazo kiransa.
A Office likitan ya kalle sa da kyau yace
"Na duba file na patient d'inka, lokacin da akace ku dawo a mata surgery baku dawo ba, Kuma yanzu gashi wani abu ya k'ara dukan kanta kome jinin kan nata ya k'ara yawa, jijiyar dake kula da d'abi'un d'an adam na kanta wani jinin ya Kuma harbawa aciki, na rasa dalilin dayasanya bakwa kulawa da lafiyar yarinyar nan, anya kuwa iyayenta suna tare da ita? Kofa damuwa bamaso tana shiga kaga yanzu da k'yar muka shawo kanta, Zata tashi lafiya lau amma tabbas bazata iyayin komai da babba keyi ba, zakuyita hak'urin behavious nata zuwa wata uku masu zuwa, semuyi aiki mu cire jinin duka, Zara samu lafiya bayan nan, yanzu idan muka tab'a kanta komai ze iya faruwa" Nisawa yayi, mekenan yayi? Kawai sabida zuciyar sa ta rufe seya hauta da zalinci, kallon Dr d'in yayi
"Nagode dr, zuwa yaushe zamuke zuwa check up Kuma yaushe zaku sallame mu?
"Se zuwa gobe gaskia koma jibi, se munga jinin dake fita a hancinta ya dena zuba gaba d'aya" Jinjina kansa yayi sannan yayiw likitan godiya ya karb'i takardar maganin yafita, driver ya tura yaje ya d'akko masa kuyangi biyu inda yafita sayen maganin.
Lokacin da yake magana da nurse d'in akan zancen maganin daya saya,lokacin ne Amina da Barira suka shigo asibitin barre dayasan dasu ba, atare suka kalli juna sannan da sauri suka koma da baya suka lab'e, Amina jikinta had rawa yake sanda ya zaro wayarta da aka Tanada aka bata aka turo mata wani ya kawo mata layi takanas sabida irin wannan aiki, Message ta turawa wata lamba da cewa
"Bayan was biyu ka kirani, akwai labari meban al'ajabi" Seda sula kimtso kansu suna ganin ya nufo kofar barin wurin suka fito, atare sula gaishesa be amsaba ya kaisu d'akin Hafsat suka duba ta, sannan yabarsu anan ya tafi.
*Jiya taro ya tab'an keyboard d'ina gaba d'aya na gagara typing, da k'yar ko yanzu nayi wannan ya sayan keyboard bana gane kansa, zuwa dare zan Baku post d'inku na dare, nisha Allah, koma yamma*
Mom Nu'aiym.
*Mutan wattpad sam bakwa kyautawa, Rowan comment, ga rowan votes, da gaske zan dena posting muku.*
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*NA:BILLY GALADANCHI*
*Masu tambaya akan yanayin ciwon hafsat, tabbas ana samu, anyi a unguwar su antyna, nasan yarinyar kuma har yanzu datayi aure ta haihu befi idan abun ya tashi mata ba tayi wasan k'asa, idan fatan kun gamsu.*
*SHAFI NA GOMA SHA BAKWAI*
17.
Seda suka zauna sannan suka kalli juna, gano yanayin cewar Hafsat bata cikin hayyacinta ya sanya Amina tace
"Kinji abinda naji kuwa? Kinga abinda na gani Barira? Kamar fa Prince Mood nagani tsage tsage yana magana da waccen nurse d'in ko" Ita kanda Barara mamaki bawai ya barta bane ba ta kalleta cikin jimami tace
"Amma ke Amina banace ki rabu da shiga shirgin Idan fad'a ba? Banace ki rabu da d'aukar muhimman maganganu kina gaya musu ba, ke yanzu 'yar wannan gulmar damuke a tsakanin mu bata ishemu ba sekin d'auki magana kinkai wa idan fada, kuma kina sane da cewar k'yas kawai suke jira kisa ma zasu iya yi" Turo baki gaba tayi
"Haba Barira ke sam bakya tab'a dubawa ci gabanmu koda wane lokaci ci bayanmu kawai kike kallo, a bauta zamu mutu? Iyaye da kakanninmu haka suka k'are suka auri bayi suka tabbata a bayin su, yanzu mu banbancinmu dasu d'aya shine munsamu mund'anyi makarantar bokon nan, a duk cikin fad'in fada gayamun idan ba idan fada ba wayake ta tamu? Magana idan kikaga sun mana toko tabbas aiki zasu sakamu, da gaske tona masa asiri zanyi kowa ya huta" Rik'o hannunta Barira tayi
"Kada kiyi haka Amina, nifa ina ganin ma kamar bawai magana yake mata ba, koke kinji sautin muryar sa, akan wane dalili ze dawwama da harshe me motsi yana dak'ushe tasirin sa, wane d'an adam ze tabbata kurma har'a wurin matar sa alhali yana magana, nida ina tunanin kawai motsi yake da bakinsa tunda kinga har hannun sama yana motsi, ta yiyu matar batajin yaren kurmanci, kinga dole yayi yanda zata fahimta" Shiru Amina tayi tana kallon yanayin Barira tare da tunanin kumafa hakane? Barira ganin Amina ta d'auki maganar datake gaya mata yasanya tace
"Idan fada ko jininsu basu ragawa ba bare mu, ya dace mu tabbatar dakoma meye kafin mu sanar dasu, bayaga haka yanada kyau sosai mu iya kame bakunan mu mu dena shiga sha'ani irin wannan daya shafi rayuwa da mutuwa, kiyi komai amma ki kiyayi d'aukan hakk'i wannan shine iyakar abinda zan iya gaya miki, idan kunne yaji gangar jiki ya tsira" Nisawa tayi
"Toni dana rigada nakira Baba babba yanzu inya kirawoni mezan gaya masa" shiru Barira tayi kafin tace
"Kice dashi kina tsammanin ciki ajikin amaryar prince" Jinjina kanta tayi alamun gamsuwa "Dama kuma kinsan suna tsammanin baze nemi mace ba"
****************
Barra dai jiki yak'i dad'i, daga asibiti an kuma dawowa da ita gida, wannan karon da kanta take addu'ar neman mafita daga wurin Allah, tasani wannan wata ayace, watak'il sabida yanda take neman haihuwa ne ido a rufe Allah ya jarabe ta a yanzu kam gwanda mata lafiyar ta akan wannan bak'ar wahalar ga zullumin ganin kamar zata mutu. Sun dawo asibiti da kwana biyu lolacin cikinta yacika wata biyar ta haihu, haihuwar d'an tayi ba'ako gama halittar saba amma kana kallon jinjirin zaka gano cewar mace ce, shida kanshi yasha wahala ainun, kuma anan se jini yak'i d'aukewa baya dai b'ulala kaman da amma tas yak'i ya d'auke se wasa yake mata da hankali, hankalin uwarta ya tashi tashiga damuwa me tsanani akan rayuwar da Barra take ciki, anan aka duk'ufa wurin karb'o mata magunguna da addu'o'i irin gargajiya tunda asibiti yaki yi.
Tunda aka sallamo Hafsat asibiti abubuwan datake sunfi k'arfin tunani, gabaki d'aya be wuce ta zauna tayita gwab'e abinci a wuri ba kokuma, tayita surutai irin na yara, ko irin tabi'un yara, kuka ba komai bane akan tanason abu idan ba'ayi mata ba, ga Mood se b'oye b'oye yakewa Bahar bayaso tasan halin da ake ciki, kusan sati hudu kenan yana fama da Hafsat ga tsananin tausayin datake bashi, bahar naso tayi waya da Hafsat amma wayar hafsat d'inma tana hannunsa ya kashe ko school ta dena zuwa sabida yanayin ta. Yauma kamar ko yaushe yana zaune yana aiki a laptop dake gabansa, wani kamfani suka bashi aikin zanen tiles yake so ya kammala yaje yanzu takai musu yanada presentation ba, zama tazo tayi kusa dashi shiru kamar me nazarin wani abu,se cen kuma ta sanya rigarta abakinta tana tsotsawa, kallonta yayi rigar ma gaba d'aya be dace ta sanya shiba, ya gayawa Barira kuma take kula da ita tadena barinta tana sanya gajerun kaya tunda ba hankali bane akanta, yanzu ta yane rigar zuwa bakinta duk ga pant d'inta nan afili, kawar da kanshi yayi sannan ya mik'e daga wurin zuwa d'akin sa batare daya d'auki komai na aikin saba,ganin ya tashi a wurin ya sanya ta saka hannunta tayita dandanna lambobi gaba d'aya seda tayi erasing aikin dayasha wahalar yi wuni d'aya, koda ya dawo da sauri wurinta yazo ya karb'i laptop d'insa yana duba, a zuciyar sa ya soma ambaton Allah sannan ya juyo ya wanka mata mari, so yake ya taushi zuciyar sa akan karya ci gaba da dukanta amma seda ya shureta, da gudu ta nufi d'akin ta tanata zuba kuka me k'ara sekace ta goye, haka yabar gidan ransa a b'ace a dole ya lalubo zanen farko daya gama yace be masa ba ya nuna musu, ga mamakin sa se murna suke suka karb'a hadda k'arin kud'in aiki, yayi godiya sosai sannan ya wuce presentation shima na zane nez sedai wannan bedding company ne ke neman zanen sa yaje ya nuna musu tasa k'warewa danshi be tab'a zanen gado wa kampanin ba, bashi ya dawo gida ba se after 9, inda ya tarar da hafsat still tana kuka. Kuyangin ya tara shiba sabawa yayi da magana dasu ba, yarasa dalilin dayasa tunda hafsa tashigo rayuwar sa yake yawan son yayi magana, yanzu da wanne bakin ze tambayesu dalilin kukan hafsat gashi khairiyya tayi bacci, wayarsa ya zaro ya rubuta
"Ina hafsat? Kallon Ameena yayi ita yagani da waya rannan ya haska mata wayarsa karancewa tayi a hanzarce tace tana duk'ar dakanta
'Ai ranka ya dad'e gaba d'aya tunda ka fita take kuka, ga jikin nan nata ya d'auki zafi, se jijjiga takeyi, mun rasa gane kanta, nayi rarrsshin duniyar nan tak'i, kowama ya rarrasheta don ganin yanayinta amma sam tak'i ta saurare mu, daga baya Princess tace mu barta tunda tak'i tayi shiru ta kashe kanta, yanzu kuma danaje gunta bayan marib sena tarar har yanzu kukan take ga jikin nan rau" Dafe kanshi yayi, bashida zab'in daya wuce lallai ya gayawa Bahar matsalar nan, bayaso ta dinga fad'ane ta tashi hankalin ta ga abinda ya faru da Barra amma ya zeyi, ta soma shinshino gaskia dan bayan magrib ba rigimar da bata saka masa ba akan tanason magana da Hafsan, shiga yayi d'akin datake ya zauna a bakin gado, kai hannun sa yayi ya shafi wuyanta nan take yaji zafi rau, nisawa yayi ya dafe kansa, ya kwaso gajiya ga kuma wata gajiyar nan akan sa, magungunan ta ya duba ya d'akko yazo ya tsaya kawai yana sauraren sautin kukan ta tana bashi mugun tausayi, yama zeyi ya bata maganin, juyawa yayi yaje ya yafito wata kuyanga dabhannu ta biyo bayansa har d'akin, nuna mata magani yayi da ruwa nan take ta gano me yake nufi,tasan yasha yi musu fad'a akan irin wannan sakacin da maganin ta. Tashinta zaune tayi amma tayi tayi tasha maganin tak'i, kallon ta Mood yayi ya mik'a mata hannu ta zuba masa maganin ta ajiye ruwan, shine da kansa ya tallafeta ya bata maganin kuma ba musu ta karb'a tasha, tea ya had'a da kanshi ya tilasta masa shanshi..... Be zauna cikin gidan ba mota ya hau yafita seda ya samu wuri me sirri sannan ya kira Uncle Jay, bayan sun gaisa Jay yace
"Son mesa zaka alk'awarin daka d'aukarmun? Kafasan koni nan baso nake muke magana dakai ba koda a wayane kuwa, meye yasa kaketa nacin kira amaimakon message? Nisawa yayi
"Amma U Jay bana kok'ari, abun nan yana damuna, ga abu ina kallo inaso nayi magana ba hali ka barsu su kasheni mana, ni wlh nagaji" Cikin tausayin sanyace
"Mahaifiyar ka fa baka tunanin ta? Kuma nifa baka tunani na ehn Hammood? Yana share k'wallah yace
"Its really hard for me to leave like this Uncle, matar aurena bazanyi magana da itaba, wannan yarinyar Hafsat batada lafiya sosai, abubuwan sunyi yawa yanzu yamafi yawa she's always behaving childish, kuma ni setake mammak'ale mun tamkar mi ubanta ne, abinci ma seta ce sena bata, kuma sosai take shiga jikina, bayan haka tayita saka suturu irin kamar tana tsirara uncle kasan be dace nake ganin ta a haka ba, uncle tayita nanuk'emun inaso na saka hadimai su mata abu banida bakin magana, ko magani se idan ina nan zatasha, ga b'arna kamar yar shekaru uku, wannan abubuwan kuma sunata haddasa fitina a tsakanina da khairiyya ta matsa akan na mayar da ita gida nikuwa abinda nake dubawa aikin ta saura sati shida, yazan maidata gida a haka" Nisawa Jay yayi kafin yace
"Duk na fahimci matsalolinka amma wannan bashi bane ze sanya kayi magana koda danine kuwa, a U.S kasan bana hanaka magana, amma yanzu bakai kad'ai bane, idone da yawa akanka kamar me, kowa motsi kad'an yake jira" Shiru yayi kafin yace
"Yanzu gaba d'aya Uncle so kake na tabbata a haka, so kake inci gaba da zama a wannan rayuwar ta rashin 'yanci, magana yana cina abin nan yanamun zafi yana dagulan lissafi" Cikin tsawa yace
"To Umminka mutuwa tayi? Waikai mesa wani zubin sam ba'a gaya maia magana kaji ne? Ya kakeso nayi, Barira ma gatanan bata tsira ba, idan suka mayarda hari a kanka tun yanzu zaka iya dasu ne, na gaya maka lokaci beyi ba, ba yanzu zakayi magana kowa ya sani ba, kuma daga yanzu karka kuma mun wannan maganar" Sauke wayar yayi daga kunnensa,guntun hawayen dake mak'ale a idansa ya dauko, mesa aka haifeshi a cikin wannan gida me duhun gaske, mutane suna masa kallon d'an baiwa danshi ubansa sarki ne, amma shi irin rayuwar su itace take burgeshi, itace yake muradin samu, rayuwa me cikeda kwamciyar hankali......Jay dafe kansa yayi lokacin dayake gudun yazo yazo masa da sauri, ga Barran sa babu lafiya itace tunaninta yake da amfani a irin wannan gab'ar, yaya zee tinkareta da wannan maganar alhali tana fama da kanta!
Yana shigowa gidan da Barira yayi karo, da sauri zube ta gayar dashi beko kalleta yau halin ya motsa, ganin haka da sauri tace
"Ranka ya dad'e Princess Hafsat fa sam jiki ya hanata sukuni, tun fitarka take ta amai, ga kuma jini dataketa fitarwa daga hancinta" Da sauri ya kalleta, cikin jimami yayi d'akin datake acen ta sameta wahale, yanzun ma aman take kwad'awa, rik'ota yayi yana mata kallon tausayi tamkar shima zeyi kukan, seda ta gama sannan da kanshi ya goge mata baki ya tafi da ita gaba d'aya jikin sa, jinin hancintane ya kuma b'allewa idanta se lumsashewa yake, yanzu kam yama rasa me zeyi, zuciyar sa tana bugawa sauri da sauri, hannun sa ta rik'o tace
"Ka kaini wurin Baba jere in gaya masa sharri Bilal yamun ya yafemun su barni in zauna awurin su, dukana kakeyi kaina yanamun ciwo, so kake ka kasheni nikuwa banaso in mutu yanzu, Bilal ne ya rabani da dangina gwara intafi wurin su sumun azaba da wutar k'arfe akan wannan ciwon kan, kaina ze tsage gida biyu, nagaji da dukan nan da kakemun, kayi hak'uri ka dena dukana ban maka komai ba" kallonta kawai yake amma bece mata komai ba hartakai k'arshen maganarta, wani azababben yaji ya tokare masa mak'ogwaron sa,me kenan hafsat ta samu sauk'i ne kome? Yana tsakiya da tunanin yaji ta sake kamo hannunsa
"Wurin Baba jere zanje, da kakata me sona, kaina yanamun ciwo sosai" Khairiyya ce ta shigo d'akin kamar zata tashi sama, tana yatsine tace tana kallon su
"Haba Hammood, wannan wane irin salon tambad'ewa ne? Yaya zaka tasa baliga a gaba kana mulkar jikinta? Bayi da kuyangin wurin yabi da ido kafin 1 sec duk sun b'acewa ganin sa, mayar da idanshi yayi akan khairiyya ita kanta bata tab'a ganin irin yanayin data gani a fuskarsa ba, dukda sabida ta fusata hannu takai ta figi Hafsat ta wurgar da ita a k'asa tana haki
"Shegiya karuwa, ki mik'e daga aikin ciwon k'aryar dakike kibar nan wurin, haba jama'a yaya za'ayi ka ringa biyeta kaima naga alamun tsohon d'an iskan n.....kafin ta rufe bakinta taji saukar lafiyayyen mari, da d'an yatsan sa ya mata alama akan cewa karta kuskura tayi tunanin alak'an tashi da wannan kalmar, tana hauka ne! Da kanshi ya d'auki Hafsat bashida zab'in daya wuce ya kaita asibiti, ya zame masa dole yasan meke sanyata wannan hab'on ga alama ma ta dena abubuwan k'urciyar dasuke neman addabar tunanin sa, Allah ya bata lafiya.
Bayan dogon Bincike likita ya tabbatar betab'a ganin jinin daya haura acikin kai ya sauka da kansa ba se yau, dan haka yake congratulating Mood akan ba'a buk'atar wani surgery sedai a yanda ya kula jinin yabar tabo ajikinta, duk abinda yake ba damuwa ko hayani ya tashiga kanta zeke rik'a sara mata, kuma jinin hancinta kowane lokaci ze iya fallewa ya dinga zuba, se se'a kiyaye faruwar abubuwan, allurar bacci aka mata sannan aka bata jonin ruwa, yayi addu'a yayi hamdala so dubu, danshi harga Allah ya gaji da wannan Hafsatun, tunda tazo rayuwar sa yau wannan gobe wancen hartakai yanzu ace ya d'aga hannu akan khairin sa abinda koda wasa be tab'a tsammanin ze tab'a yiwa matar auren saba, turai nurses ne suke kulawa da patient sedai relatives suzo dubiya amma banda kwana wannan ne ya tilasta masa barinta ita kad'ai ya komai aikin rarrashin matar sa.
Tunda Bahar taga Barra ta warware se hankalinta ya kwanta, jinin daine yak'i ya d'aga k'afa seyayi kamar ya tafi sekuma ya kuma dawowa sedai wannan karon bame yawa bane ba, dan haka suka d'auketa suka mayar da ita gidan mijinta dayake ta sintiri kaman zariyan dillali. Da kanta tai ayyukan ta gaba d'aya har girki ta tsala ado kamar ko yaushe ta zauna a parlor tana jiran shigowar mijinta, lokacin daya zo kallo d'aya zaka masa ka tabbatar cewar yana cike da farin ciki, mik'ewa tayi suka rungume juna lokaci d'aya suka soma hawaye atare, tallafo kanta yayi yana murmushi kafin yace
"Barratu 'yar aljanna, nayi kewarki sosai, Barra na duk kin gama ramewa narasa meke damunki haka" kallon sa itama takeyi
"Kewarka kad'ai ta isa tayi arangama da nutsuwar dazata bani damar cika k'ugu, banida nutsuwar ciyar da kaina ban saba hakan ba, haka kuma banida kwanciyar hankalin dazan kwantar da hankalina tunda bana tare dakai, nayi kewarka sosai mijina, banida tamkar ka a duk fad'in duniyar nan, bana fatan yau ace baka duniya ni ina cikinta, gwanda na tafi sabida idan baka raye banga amfanin rayuw....rufe bakinsa yayi anata lokaci d'aya suka fara saukar da numfarfashin missing juna dasukayi, yanda yake rik'e da bayan k'eyarta haka itama take rik'e da kunkurun sa shawagi take akan iskar gajimaren dad'in ma'auratan dake d'ebanta ya d'aura tafukan k'afafunta asaman nasa k'afafun sabida ya daidaita tsawon su, hakan ya sanya ya d'age dukaduginsa yana mata lilo, tun a parlor ya zuge zib d'in rigar ta, sannan ya sanya hannayensa duka biyu ya raba jikinta da bra d'inta yana me sake mata sambatu, ita d'inma hannayenta duka biyu suna cikin rigar k'ananin kayan dake jikinsa tana shashafshi cikin fita hayyacin ta da tsananin shauk'in yanayin dasuke ciki, lokacin daya rabata da skirt d'in ta cak ya d'agata zuwa bed room nasu, inda tuni zaliha ta lab'e tana sauraren holewar da suke.......
*Bayan sati uku*
Yauma kamar kullum Hafsat dabaran zama tayi acikin k'awayen ta wato Barira da kuma Ameena,wanda ta shigewa cikin jiki take nunawa so da kuma kyautata musu a tsakankanin nan, chocolate dake hannunta ta kaiwa cizo kafin tace tana kallon Ameena
"Gaba d'aya agidan nan babu wacce ta rainani irin khairiyya, itafa bata ganin girman mutame, nida ta tawa za'abi da tuni na koma wurin Bahar abuna, karatun nan ba sansa nake ba" Murmushi Ameena tayi, tana k'ask'antar dakai tace
"Ranki ya dad'e nifa laifin duk akanki nake d'aura su, sabida kin bata dama da yawa ne yasa take miki izgilanci, banda haka ina kema zaman auren nan yinsa zakiyi da prince d'in" kallon ta tayi tana murmushi
"To ai yanzu dan taga tashiga gabana ne ki rabu da ita, garin zan bar mata" Murmushin yak'e Amina tayi
"To Ranki ya dad'e ba gwamma zamanki atare da khairiyya ba, duk hatsabiban cinta ai batakai idan fada ba ko? Kuma su indai za'ace yau kai Hammood nashine kai tokuwa yaseen sesunga bayanka" Zabura tayi irin da mamakin nan
"Bayanka kuma? Kamara yaya? Kina nufin wai akwai wasu mugwaye sama da khairiyya a fada, amma ni ai bansan dasuba" Murmushi Ameena tayi
"Tayaya zaki sansu? Ai idan fada baka isa ka sansu ba, sedai kuyi waya komai kaiwarka k'arshe a naci bazaka tab'a sanin su waye idan fada ba, sedai idan kana musu aiki to a san nan ne fa, zakaga iya yin waya dasu duk masifar ka sedai kaji muryar su" Jinjina kai tayi sannan ta sunkuyo cikin rad'a tace da Meenan
"Nifa inaga sune sukayo hayata inzo in kashe musu hammood, dan kuwa ban tab'a ganin suba, kawai mahaifina ne bashida lafiya sukace zasu kaishi asibiti sun had'u damu akan hanya, sukace indai mun yarda zasu taimakemu amma da sharad'i, inzo awa prince sharrin yamun fyad'e daga nan sunsan aura masani za'ayi naci riba biyu" kallon Meena tayi ta d'aka mata duka
"Koda yake be dace ina gaya miki sirri naba, ban gama yarda dakuba, nasani ko kuma idan fadan ne" Barira cikin hanzari tace
"Ban shiga k'ungiyar ba amma Meena ta shiga" rik'e baki Hafsat tayi
"Mesa bazaki shiga ba? Ki shiga hanyace dake b'ullewa, dan kin ganni nan, se inda k'arfina ya k'are akan nemawa mahaifina lafiya kuma fa gwala gwalai duk sekin saka idan kikayi aikin dasuke so" Murmushi Barira tayi
"Allah ranki ya dad'e ni sone banayi a cutar dawani ata sanadiya na" Murmushi itama tayi
"Nidai dan Allah ku rik'emun sirrina, banason wani abu makaman cin tonon asiri, ku bakusan idan fadaba amma ni nasan su, kuma anan garin zamansu nakeyi, abinda ya b'atawa aikina gudu d'aya ne shine wannan rashin lafiyar kuma yanzu na warke, sabida haka aiki tuk'uru yanzu ma na fara, kuzo mu had'e kai dukkan mu 'ya'yan talakawa ne, kowafa kansa ya sani muyi aikin mu atare kowa da aikin dazatayi, ku dubi kanku karku dubi wanin ku" Barira yanzu kam tafara hawa kan netwrk yanda ya kamata tace tana gyaran zaman ta
"Wane irin aiki zamu miki Ranki ya dad'e" Murmushi Hafsat tayi kafin tace
"D'aya daga cikinku dole zata koma Nigeria, itace zata zama idanmu acen, kunga yanzu idan nace da Bahar auren nan nakeso ayi wlh ko sati baza'ayiba se an d'aura kunga munsan sirrin juna ku kwantar da hankalin ku duk zan taimakeku, ke Barira kinfi Amina wayo ita kuwa tafiki iya munafurci" kallon juna sukayi tace taba dariya
"Mamaki na baku ko? Nifa da aljanu nake aikina? Dan kar wata acikinku tayi tsammanin zata iya cutar dani, bara na baku misali
"Sanda aka kaini masarauta bakwa k'aunar ganina, ke Amina kina sani kika jefoni daga sama, kuma idan fada ne suka sakaki alokacin suna tsoro in tona musu asiri! Da sauri ta kalleta, murmushin cin Nasara hafsat tayi ta k'udurta aranta seta binciko ainahin tarihin masarautar Daulatul Dinar ta tonawa Idan fada asiri
"Karkiyi mamaki idan na gaya miki cewan nasan cewa kinso kiran waya ki sanar akan wai Hammood yana magana" Atare suka kalli juna Barira tace
"Ranki ya dad'e kodai kinji sanda muke maganar ne mun zata bacci kike lokacin? Murmushi tayi kafin tace
"To itama gulmar dakukaje kukayi wa khairiyya akan niba kowa bace ba ina bacci awurin kukayi? Ke Amina kece bakinki a sama se bayan kun fito Barira ke tattareki" Sautin cikin Meena ne ya bada k'uuuuuu, Hafsat tana murmushi taci gaba
"Ko idan fada a tafin hannuna suke, dan uban dasuke takamar sun hadu dani atare dashi duk shirin boka nane banko sanshi ba, sannan kuma ke dan tsaurin ido wai hammood kikeso" Fitsari ne kawai batayi a wando ba amma seda ya d'an d'igo, Hafsat ta tab'e baki taci gaba
"Har number wayarki inada ta k'asar nan kuma kodai kumun biyayya kona had'aku da Hammood a k'asar nan seya sanya a kashe yarinya tazama tarihi kamar ba'ayi taba, duk abinda kuke fad'a inajin ku boka yana gayamun, duk zagin dakukewa hammood inadashi tas a akaina, na gaya muku wannan ne sabida karku d'aukeni da sauk'i, Hammood da gaske kurma ne sabida haka kar inji kinje kin fad'i akasin hakan, ke kuma Barira ya zame miki dole kimun aiki, idan ba haka ba wallahi abinda mahaifiyar ki 'Yar shuwa tayiwa sarki sena tona" Da sauri Barira ta zube a k'asa dan wannan sirrin ko Ameena batasan dashi ba
"Ki rufa mata asiri Ranki ya dad'e, wlh duk abinda kikeso zanyi" Murmushi tayi ta kuma gutsirar chocolate d'inta kafin tace
"Karkuyi tsammanin na gaya muku sirrina dan banida wayo, banzo fadaba seda na shirya, neman duniya shine abinda ya fitondani, na gaya muku komai ne daya dace ku sani sabida kusan Ni Hafsatou ban fitoba seda na shirya" Amina manyan munafukai take jiki ya d'auki rawa
"Ranki ya dad'e duk abinda kikeso wlh shi za'ayi, bamu isa muja da maganarki ba, sarauniyar masarautar Dinar inshaa Allahu" Wata dariyar jin dad'i tayi sannan tace
"Ke Barira idan na gama shirya tafiyar ki zaki tafi, ke kuma Amina duk wani aiki da Idan fada suka sakaki ki fara gayamun ni zan gaya miki abinda zaki fad'a musu, sunga alamun inaso na musu zarra shisa suke mun b'oye b'oye, da farko sanda suka turoni aiba haka suke mun ba, nice da masarauta ku bini a hankali ku zauna lafiya" Amina tana fara'a tace
"Ai Ranki ya dad'e mu shaidane akan irin yanda Yarima Hammood yake tattalinki, ko ciwon nan dakikayi waccen uwar mulkin seda suka sab'a da juna, Allah dai yabar k'auna" Tab'e baki tayi
"Ni MOOD bawai ya wani dameni bane, kawai mulkin nake kwad'ayi" Nan suka dinga fadanci itadai ta basu wuri, tana barin wurin ta kira Nigeria, bayan sun gaisa da wacce ta kira tace
"Komai yana tafiya yanda muka tsara, a b'angaren kuyangin khairiyya ma na saye biyu daga ciki, nakuma tsoratar dasu, sedai a tayamu da addu'a Allah ya bamu sa'ar ceto Hammood daga wannan mugwayen mutanen"
"Ameen aka fad'a daga d'ayan b'angaren sannan sukayi sallama.... Hafsat ta wuce zuwa cikin gida tana mamakin sharrin mutane, dukda batada ishashen lafiya sanda suke maganar tona masa asiri amma tanajin su tas, bayan haka wasu abubuwan tana sani take yinsu, ta d'aura niyyan taimakon Hammood dankuwa dabe taimaketa ba da yanzu batasan inda take ba arayuwa. Shikuwa da tun sanda suka fara magana a garden basu san yana nan zaune a cikin manyan itacen banana yana shan islaba, runtse idansa yayi, tabbas shida Hafsat sesunga bayan juna, baze tab'a bari tayi nasara akan saba, su dama wad'an nan yasan da zamansu manya manyan munafukan fada musamman Amina, yajima yana zargin tasan wasu acikin Idan fada, su zuba ita dashi, wato Ita Hafsat aurararsa takeso tayi danta samu dukiya? Shida ita za'aga waye zewa wani kaye, ba boka ba ko shed'an ne akanta seyaga iyakarta.
*Toooh jama'a yanzu littafin tsintar aya ya soma zafi, yanzu ne za'a tsinci iyakar tsakuwar dake cikin ayar, gadai 'yar shara ta d'aura d'amarar taimakawa hammood, amma shi ga abinda yake tunani, shin wazefi shan wahala acikinsu? Shin waye yake baiwa Hafsat information akan su Ameena? Su waye Idan nan na fada? Anya Hammood be d'auka da zafi ba kuwa? Ku biyomu muci gaba da tayasu tsince ayar don ganin inda wannan abun ze kaimu, sonso masoyana kuyi hakuri jiya ban cika alk'awari ba*
*Mom Nu'aiym*
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA GOMA SHA TAKWAS*
Mik'ewa yae yana zagayar wurin, kanshi ya d'auki zafi sosai, shin a ina Idan fada suka samo wannan yarinyar? Anya kuwa wannan mutum mace kuwa, gaba d'aya be fahimci zuwanta a rayuwar saba a baibai, ta hanasu fad'n abinda suka gani to kenan shiri take akan ta gaya musu da kanta amma se yaushe? Mesa zata hanasu magana akan hakan? Ba yau aka fara zuwa ace yana magana ba, ba yau aka soma ba'a gansa ba aje ace an gansa sabida kawai anaso a tabbatar da zargi, babban abinda yafi damunsa shine besan su waye idan fada ba, amma gashi Hafsat tace tasan su ita, idan har so take tayi wasa da hankalin sa akan idan fada, idan so take ta kwashe sirrin sa ta gayawa Idan fada to yanada maganin ta, zeyi amfani da ita shima, ze wasa k'walwar ta, dama burinsa yasan su waye idan fada, togashi tace ta sansu bara ya barta sesu buga wasan bari ya gani shida ita waye zeyi kaye.
*************
Shiru d'akin taron ya d'auka ana jiran isowar shugaban k'ungiyar, mutane sunkai su ashirin kowa yayi tsit aciki talatainin dare, se k'arfe biyu daidai sannan shugaban ya shigo ya nemi kukera ya zauna kowa ya mik'e seda ya zauna sannan auka zauna suka gayar dashi tammar yanda suke gayar da sarkin Daulatur Dinar, bayan yayi gyaran murya seya fara magana kamar haka
"Anyi sanya sosai da aikin da aka baiwa yarinyar nan, ance shekarunta 17 anya batayi k'ank'anta ba? Shiru shiru babu wani k'wak'waran bayani daga wurinta yanzu watannin su nawa kenan a k'asar, tahau jirgin banza taje tanashan sanyi a turai ana bata kudad'e amma aikinta sam baya gudu mekenan muke zaune wangale da baki muna jira? Bazata iyaba a datse mata hanyoyin sadarwa inaga yafi" Seda yayi shiru sannan wani daga cikin su yace
"Inaga ba haka zamuyi ba, zaburar da ita zamuyi, a firgitar da tunaninta yanda aka saba, kada muzo ya samu wani ci gaban amma bamu sani ba" Bece komai ba wani daga ciki ya kuma cewa
"Shugaba inaga a matsayin mu da manya masu kaifin tunani sanadi kawai zamuyi masa daze dawo Nigeria, sanda yake kusa damu ai munyi nasarar shiga tsakanin sa da mahaifinsa,kokuma mu kasheshi kamar yanda tun farko mukaso, a wannan karon semu kashe har sarkin sannan mu namu sarkin seya maye gurbin su, danmu har duniya ta nad'e kaine sarkin mu, kuma da izinin Allah kaine zaka zamto jagoran talakawa nanda lokaci k'ank'ani, ko babu komai mahaifinka shine da sarautar nan bashida wani magaji kuwa sekai" Murmushi yayi najin dad'i kafin yace
"Tabbas lokaci yayi dazan nunawa mutumin nan iyakar sa, nayita kallon hankalin sa akan ya bani sarautar nan tunda gadon ubanace amma shi ta kansa kawai yakeyi se d'an cikinsa, nikuma ya mayar dani ko oho, zargina akan tabbas Hammood yana magana yak'i ya tabbata tunda be tab'ayi agaban kowa na, ansha a bisa masallaci ko shago ko dai wani wurin daba gidaba amma sam baya magana, yanzu akwai mutanen mu a U.S takanas nayi sponsoring nasu suke bibiyar sa amma narasa gano kan yaran nan sunce har acen baya magana, sabida haka kasheshi kawai zamuyi, dama naso ace yana magana ne sena tabbatar sena kashe sa, yanzu kuwa kurman gaskene to kuma uban bashida niyyan hanashi sarautar dukda cutar kurumtar daya gada awurin uwarsa, gwanda baya doron k'asar, gwanda ya mutu in huta da zullumi, amma shin anan zamu kashesa kokuwa?" Wani daga cikin su ne yace
"Shi wannan mutumen dasuke kira sarki bashisa adalci kuma be cancanci ayi masa sassauci ba, mahaifinka rik'on k'warya kawai ya bashi se Allah yamai rasuwa shin base ya mayar maka ba?, A'a sabida zalunci seyayi tazarce yace kai yarone a wancen lokacin yanzu ka hayyafa kayi gemu harya fara zama fari amma yana ihun cewar d'ansa ne magajin sa wannan ai mugun xalincine dan haka jininsa dana d'ansa ya halasta, dama duk wanda yakeso ya gifta maka bayan su" Gyaran murya ya kumayi sannan yace
"A shirya masa mugunta, a shirya masa makirci, a lafta masa k'aya ayi duk yanda za'ayi ya dawo Nigeria shida iyalin sa da ajayi masa auren gata yana kurma, ita gaggawa aikine dake b'ata dukkanin shiri sabida haka bazamu aiki da gaggawa ba, amma iyalansa dayake aure zasu shiga cikin sahihin shirin salwantar mana da tunanin sa zuwa tafiya me gangara" Dariya sukayi dan kuwa duk sun gane yaren seda suka tsahirta yaci gaba
"Munada labarin uwarta, muna kuma da labarin ita kanta duk a wurin wani saurayi me suna Bilal,yaran da yakeda video na komai daya shafi lalacin uwarta da ita kanta wanda yayi da ita, ayi amfani da wannan a girgiza duniyar ta, lallai koda k'arfin tuwo ne semun k'wato mulkin dayake mallakin mu munci gaba da wanzar da adalci a wannan masarautar" Nan surutai sukaci gaba na yanda za'ayi tilas Hammood da iyalansa su dawo Nigeria!
**************
*Shin ina labarin Bilal?*
Tun bayan da Bilal ya dawo garin seya samu kansa da bak'in cikin rashin cimma burinsa akan khairiyya, gabaki d'aya hankalin Bilal be kwanta ba musamman saya samu labarin aurenta da d'an sarkin garin dayake zaune, daganan seya k'ulla alak'a da wani yaro me suna Sabir wanda a masarautar yake zaune yana d'aya daga cikin 'yaran kuyangin gidan wanda baya aiki sedai yakanje shago a kasuwa, kuma babu laifi yanada abun hannun sa daidai gwargwado. Bilal ya bashi dukkan dama, hadda kyautar dubu d'ari uku akan ya k'ara jari, Sabir kuwa wannan batu ya masa dad'i yaji a duk fad'in duniyar nan babu wanda yakeso sama da Bilal...... lokacin da tafiya tayi tafiya a tsakanin su wata rana suna zaune agidan Bilal ya gayyato Sabir suna tsakiya dacin abinci se Bilal ya dire cokalin hannun sa ya kallesa yana murmushi yace
"Sabir ina inama nine kai? Ina matuk'ar k'aunar rayuwar sarauta koda kuwa daga sama ne kawai ace gani acikin babban masarauta bad'an kuyanga dake da matsayi ba, kod'an baiwa zanzo danayi farin ciki" Murmushi Sabir yayiwa uban gidan sa yace yana kallon sa
"Ranka ya dad'e rayuwar fada dakake ganinta gaba d'aya ba rayuwa bace me dad'i, banda k'iyayya hasada da kuma bin juna da sharri babu abinda yake cikin sarauta, bamawai awurin wanda sukeda sarautar ba ko magadan sarautar a'a wlh hatta wurin mu 'ya'yan bayi da kuyangi kowa hassada, kowama ji yake tamkar ya kashe d'an uwansa kaga yanxu akan sarautar gidan nan gaba d'aya akwai wata kafaffiyar k'ungiya anrasa waye shugaban ta, sannan koda kai member ne bazaka tab'a sanin wani member ba a k'ungiyar dan kuwa ance se cikin dare suke meeting kuma acikin duhu sukeyinsa sannan kowa da lullub'i a fuskar sa, shugaban k'ungiyar shishi kad'ai yasan kowa, kuma amma zakakeyin waya dasu da sauransu, kamar a film fa, su burinsu kawai su hallakar da sarki da d'an sarki kai ayanda naji ma sune suka kurumtar dashi, kuma baka sani ba ba akan gaskiyarsu suke so suga bayan bayin Allah nan ba wlh, sharri ne kawai irin na d'an adam, anace da k'ungiyar aci duhu amma mu dabamu sansu ba munace dasu idon fada, komai sun sani kuma idan kashiga kace zaka fita bazasu hanaka amma baka isa kayi awa ba'a lahira ba" kallon sa sosai Bilal yayi yace
"To yanxu kai duk ina kasan wannan labarin idan ba cikinsu kake ba" k'urawa juna ido akayi tsakanin Bilal da Sabir na wani lokaci kafin Sabir yace
"Ina d'aya daga cikinsu, sedai kuma aduk duniya kai kad'ai kasan wannan maganar, mahaifiyata ta hanani shiga k'ungiyar amma dolece ta saka na shiga sabida sharrin da akayiwa mahaifiyata, kuma sune suka nemeni akan in k'watar mata hakk'inta" kallon sa Bilal yayi yana wata shak'iyiyar dariya seda ya lafa sannan yace
"Amma kai Sabir wane sharrine zekaika k'ungiyar dasuke iya kashe mutum" Nisawa yayi kafin yace
"Bansan da sharad'in ba seda na shiga kaga ba zancen fita, bayaga haka kuma suna mana albashi duk wata dubu d'ari sabida basu information" kallon tsanaki Bilal ya masa sannan yace.
"Mecece ma'anar k'ungiyar?" Seda Sabir ya d'an waige waige sannan yace "Ture wannan Mulkin sukeso suyi su d'aura nasu sarkin, abinda kenan shine shi sarki meci yanzu yayansane uwa d'aya uba d'aya ya sauka akan mulkin, koda yake ciwo yayi to bayan yayi ciwo seya zamana baya komai kuma babban yaransa be wuce shekaru goma sha biyar na seya d'aura k'aninsa rik'on k'warya seya zamana ya rasu kafin ya warkewa ciwon tofa shine k'anin aka rad'ashi sarki, shikuwa ya kafe sarautar ta ubansa ce abar masa bayan daya girma kenan shiko sarki d'ansa yakeso ya gaji sarautar, to duk wata fitinar data taso a k'ark'ashin wannan mulkin ne" Gyaran zama yayi kafin yace "please tell me more" Murmishi sabir yayi kafin yaci gaba
"A yanzu haka so suke su samu dalilin daze hanawa D'an sarki meci yanzu wato Hammood yin sarauta, kaga sarki idan matar farko daya aura bashi ya fara tarawa da itaba to kuwa baze tab'a mulki ba, an camfa akan idan akayi haka lallai masarauta zat rushe tun kaka da kakakanni, sannan basa son nakasasshe kuma shi kurma ne da farko ammaya samu lafiya yanzu yanaji amma harshensa baya motsi ma'ana baya magana sam" Hannu Billal ya d'aga masa yana murmushi sannan yace
"I've heard enough dakata anan" k'ara nutseshi yayi da ido kafin yace
"Kanaso ka zama gwarzo sosai? Well respected acikin wannan k'ungiyar ka zama kaine kan gaba bayan shugaban k'ungiyar? Murmushi Sabir yayi
"Ranka ya dad'e ai akwai manyana" Shafar gemunsa yayi kafin yace
"Yaro kazo a sa'a ina k'aunarka sosai, ina tsananin sonka Sabir, kasan me? Kallonsa kawai sabir keyi yace
"Inada video na matar Hammood tsirara muna aikata masha'a kafin tayi aure, kuma har wanda nayi sa uwarta inada, kaga idan kashiga k'ungiya bame sanin ka tonima a shigar dani mu kai musu wannan mu tona musu asiri kaga dole a hanashi sarautar, daganan nidakai zamu shana dole a girmama mu a masarautar" Wata mahaukaciyar dariya Sabir yayi kafin yace
"How true? Wayarsa ya janyo ya kunna masa video ya tura agabansa, to waye besan khairiyya ba amaryar Hammood tabbas itace bilal yanata cakalkalarta" Dariya yayi hadda tsalle
"Me gida Allah ya k'ara girma, wlh ka biyani zan b'oye sirrrinka har abada yanzu meye abinyi" ...... Da wannan suka shigar da Bilal acikin k'ungiyar aci duhu wacce akafi sani da Idan fada, sedai kuma gaba d'aya Me neman kujerar sarki be shirya sakin video ba ya shirya amfani da matar Hammood ne ta wannan videos seyaga bayansa cikin ruwan sanyi, acewarsa idan ya sake video za'a zargesa kuma har abada baze bari a gano k'ungiyar saba kodan wasiyyar mahaifin sa........
*Tirk'ashi gadai Bilal, ga kuma khairiyya, ga hammood ga kuma Hafsatuwalle, kowa ya fito tsintar aya, ohh how time flie's, the table shake and turn very first love u bohot bohot readers.....*
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA GOMA SHA TARA*
Zaman fada ake cikin tsananin jin zafin juna, kowanne da abinda yake sak'awa aransa game da d'an uwansa, tsananin takaicin juna akeji a wannan zaman, gyaran murya Me martaba yayi sannan yace
,"Hammood ya bada sak'o a gaya mana ta hanyar kawun sa yana neman alfarmar a k'ara d'aura auren sa da waccen yarinyar da abu ya had'asu a baud'e" Zabura magatakarda yayi sannan cikin girmamawa yace
"Ranka ya dad'e ayi haka? Kallon sa me martaba yayi sannan ya d'auke dubansa daga gareshi yace yana kallon Jay
"Menene kake tunanin ya dace akan wannan maganar, naso sosai hankalin sa ya soma kwanciya akan matarsa ta farko, banason rigima" Zubewa yayi yana me bada girmamawa kafin yace
"Idan mukayi duba da yanayinsa na farko akan maganar auren zamu iya yiwa Allah godiya hakan yana nuni ne kai tsaye da cewar hankalin sa ya kwanta da iyalansa har yake sha'awar k'ari, dan haka ina ganin gwanda acika masa burinsa kawai" Magajin garine ya zube kafin yace
"Allah yaja daran sarki, banaji hakan tunani ne me kyau, idan har akayi hakan ita gimbiya khairiyya nasarautarta bazuji dad'iba sam, duba da cewar dududu auren nanfa ko wata shida be rufa ba" Sarkin baka cikin girmamawa yace
"Mahaifin gimbiya khairiyya yasan da maganar ita wannan yarinyar ai, ai gata ya masa dacen farko kuma yanzu akan gimbiyar ai bazamu fasa cikawa yarima me jiran gado burinsa ba Allah yabaka nasara" haka kowa da abinda yake fad'a akan maganar daga k'arshe Sarki yace zeyi tunani akai............
******************
Yau Hafsat sun tashi a aschool kai tsaye Bus stop sukaje itada k'awayenta, tunda taketa wannan ciwon tadena yawo ma sam, tana nan zaune suna jiran isowar Bus se ganin Hammood tayi a gabansu, mik'ewa tayi ganin ya jingina da mota ta matsa kusa dashi, seda suka kalli juna na some seconds sannan tace
"Yaa Mood Barka da rana" kallon sa take yanda yake wani yamutsa fuska kuma ga mamakin ta seya motsa bakinsa amma ba magana yayi ba, hannu ya nuna mata ta shiga mota seda ta gama karantar yanayin sa sannan ta juya dayiwa cylia da chidi sallama ta bud'e gidan baya ta shiga, shi d'inma baya ya zauna ya janyo New's paper ya soma dubawa abinda yake shirinyi rayuwarsa banda harbawa babu abinda take amma duk yanda yaso yaji maganar Uncle Jay yau ji yake baze iya ba, shi d'inma namiji ne, ya mallaki hankalin kansa, yanada matuk'ar muhimmanci ya yak'i mak'iyansa, yanzune lokacin daya dace ya zauna acikin mak'iyansa ya dena tsoron su ya nuna musu iyakar su....A b'angaren Hafsat kuwa Allah ya halicceta da saurin karantar halayen mutane, indai har ta nutsu mutum ya nutsu tokuwa sedai idan bashi take kallo ba, amma muddin idanta yana kan mutum to kai tsaye zata iya karantar zuciyar sa akowane yanayi suke atare musamman idan akace idansu yana sark'e dana juna, a irin hakan ta karance Bilal tunkafin ya bayyana manufar sa akanta, a irin haka ta karance halin da Bilal da momy suke ciki tun kafin ta fara jiyo sautuka muryoyin su suna shek'e ayarsu, a irin haka take janye jikinta daga duk wani me sak'a gadar zare iri biyu a rayuwar ta, Hafsa yarinyace da magana be wani dameta ba, amma tanada wayau fiye da tunanin duk wani me tunani, wayonta yakaita gacin nasara ta k'waci kanta a hannun Bilal! Wani mayaudarin murmushi ta sakarwa kanta tunawa da yanayin idan, labarin da zuciyar sa ke bata daban akanta amma idansa yana yawan k'aryata nazarin sa, zuciyar sa tak'i tsayawa akan cutar dashi zatayi idan nashi ma basu gama yadda da hakan ba, abinda ta lura dashi a yanayin sa na yanzu akwai abinda yake shirin aikatawa sedai ya gagara nutsuwa ya aikata koma menene, kawar da kanta tayi daga dubansa zuwa ga hanya taga gaba d'aya ba hanyar gida suka d'auka ba, wani siririyar dariya tayi me had'e da Hmm tana son wannan baiwar da Allah yayi mata, tana tsananin jin dad'i idan tayi karatun faifan fuska da zaren zuci ta canka daidai kanta har wani fad'i yake, d'agowa yayi ya kalleta idansu ya sark'e dana juna ko wannensu ya gagara d'auke idansa ana d'an uwansa har lokacin murmushi ne k'unshe a fuskar ta yayinda yake k'ara had'e tasa fuskar sa a zuciyar sa yanaji tamkar yarinyar nan ta gama raina masa wayau dariyar me take, k'ara fahimtar abinda yake tunani aransa ya tilasta mata k'arayin wata dariyar babu shiri wacce a wannan lokacin kasa hak'ura yayi ya damk'o k'aramun d'an k'walin data rufe kanta dashi me zubin hankici ya had'o tare da sumar kanta, idansa anata amma ga mamakin sa go gezau batayi ba, bata motsa ba, bata kuma nuna alamar taji zafin rik'on ba, d'auke nashi idan yayi anata sannan ya cillar da ita gefe yana jan gajeran tsakin daya fallasa tabbas harshensa yana motsawa ya kwantar da kansa akan jikin sit motar yarasa mesa hankalin sa yake yawan d'aukewa zuciyar sa bata masa sassauci akan kai hannun sa jikin Hafsa, besan wane irin k'i yake mata ba haka, koda yake shi halittarsa ce k'in duk wani mak'iyin sa indai har ya fahimci kai mak'iyin sane tokuwa tabbas shima daga ranar ya dena sonka har abada, driver daya gaji da shawagi dasu seyace
"Yallab'ai ina zamuje? Beyi magana ba bashida niyyan yi, har yanzu yana b'oye ainahin gaskiyar magana hafsat ce ta kallesa ya lumshe ido amma bashida niyyan magana tace
"Take us home" Bud'e idanshi yayi ya zube su tas akanta tace tana gyaran sumar kanta
"Take me home i mean, bansan inda yakeso yaje ba shi, amma ni gida zanje" Parking driver yayi ya waigo yace "yallab'ai muje gida ne?" A hankali ya gyad'a masa kai ita kuwa ta d'auke kanta ganin driver ya d'auki hanyar gida tace a sarari
"Ko'a tarihin hikayoyin da suka gabaci zamanin mu ban tab'ajin labarin ko wanda ya tab'a ganin kurma wanda takejin komai amma baya magana ba, se kai yaa Hammood kai d'an baiwa ne, sam harshen ka baya motsi" Yi yayi tammar beji taba, dankuwa ko motsawa beyiba harta k'araci maganganun ta na rainin wayau aganin shi..........Motar yana parkawa da sauri ta fito ta zari jakarta, kanta yana mata ciwo sosai akan rik'on sumarta da yayi, tarasa metayiwa wannan man d'in yakeji da kansa sosai, mugu kawai. A k'ofar shiga parlor tayi karo da khairiyya zata fito ita da muk'araban ta, kallon juna sosai sukayi sannan da k'yar Hafsat tace
"Sannu da gida khairiyya" Dama khairiyya ta shak'a ganin Hammood ya d'akko Hafsat daga school sekace ba Bus take dawowa dashi ba, rigarta ta janyo tayi dragging nata gabanta dan ita hartayi gaba abunta
"Ban hanaki kiran sunana ba gatsai, ni sa'ankice gimbiya khairiyya zakice jahila kawai" yamutsa fuska hafsat tayi har seda duka gefen chicks nata suka lob'a, tana kallon cikin idon khairiyya tace
"Koda wane lokaci ina mamaki idan akace waike gimbiya ce haihuwar babbar masarauta irin ta Baiha, gabaki d'aya yanayin magana kike irinta 'ya'yan buje, wannan dalilin ne ya sanya bazan tab'a jinginka ainahin sunanki da wata kalmar gimbiya ko princes ba, ki bari tukunna randa duk kika zama me irin kalaman tushenki, ni matsa ki bani wuri danla" Cikin d'aga murya khairiyya tace "Kutmar uban cen kai ni kike gayawa magana a baud'e, hannu ta d'aga zata kaiwa Hafsat mari Hafsa ta tare hannun ta cillar dashi
"Idan kika sake kai hannunki jikina karyaki zanyi wlh, sannan kuma dakiketa izgilin cewar ke sarauniya ce kije masarautar Daulatul Dinar kiji wacece ni, nima haka ake kirana Princess Hafsat, kuma nima gimbiyar ce, mijin dakike tak'ama dashi soon enough zamu fara sharing nashi dake, ya kamata kisan me kike ciki danna kula sam bakida wannan ilimin, idan kinaso inke kiranki da suba Princess Riyya kema daga yanzu kike kirana da suna princess Hafsah ina fatan kin gane, laslas karki k'ara tareni a hanya kinamun hayaniya sam banason irin wannan wuce gona da iri" Tana kaiwa nan tayi gaba abinta tabar Riyya sororo baki a bud'e tana mamakin wannan rashin mutunci.
Da yamma Mood yana zaune a garden Uncle jay ya masa text message
"Gaba d'aya a fada komai ya cab'e, zasu d'aura maka aure sa wannan yarinyar gobe amma sunce se idan ka amince zaku dawo Nigeria koda na 4month ne, acewarsu zasuyita fitinane matan" Nisawa yayi yana tunanin mezaice shi bawai danze kwanta da ita koyana wani santa ze auretaba kawai close mark yakeso ya bata ta hanyar dazesan duk abinda take shiryawa akansa, layintama bawai k'yalewa xeyi ba dole seya ringa sanin dawa take waya kuma a wane lokaci, suna kammala aikin dake gabansu ze tattarasu har ita har yan iskan dake sanyata subar masarautar, kansa yayi zafi besan mezaice
"Hakan yayi zamu dawo nanda sati biyu su d'aura a goben inyaso bazan gayawa dukkansu ba semun dawo se Bahar ta gaya musu har amaryar" Nisawa Jay yayi, ya tabbatar Hammood is up to something bayason gaya masa ne kawai dan yasan ze iya hanashi yin koma menene, amma bari ya bashi dama tukunna, lolaci yayi daze gwada nashi ilimin ya gani ko zasu dace.....
*****************
Sarki be b'ata lokaci ba Bahar kawai ya gayawa daganan aka d'aura auren dan ita dama burinta kenan, wayarta ta d'aga ta kira Hafsat da zumud'i Hafsa ta d'auka tana murnar ganin kiran kakarta me sonta
"Ammu na oyoyo" Dariya me sauti bahar tayi kafin tace
"Amarsu ta ango, amarya ansha lalli" Da mamaki hafsa tace "Amarya kuma Bahar a ina amaryar take" murmushi irin na manya Bahar tayi ta gano kenan Hammood be sanarwa Hafsat ba setace
"Ji nayi ance za'a d'aura muku aure da Hammude ne ai" B'ata fuska tayi
"Mejan gashi zakice Bahar mugun zan aura tab Allah ya kiyaye nisai me kirki" Dariya Bahar tayi
"Kiyi hak'uri Attatuna kinsan fa alk'awarin dakikamun ko wannan damace da samemu, dan Allah karkiyi musu akan D'an kurma yana neman taimakon ki" Nisawa tayi
"To kaka Bahar i lobiyu, zanyi maneji dashi, shid'inma dandai yana yanayi da larabawa ne da badan ba ruwana dashi, kuma Allah ki kirasa a waya ki gaya mar ya dena cin zalina inba hakaba zan rotsa masa waya aka in gudu wurinki" Murmushi Bahar tayi na manya
"Attatuwa zanga ranar da xaki girma kinji, nidai yanxu wannan maganar sirri ce karki gayawa kowa" Tana murmushi tace
"Bahar na kusa inzo in ganki yaa Hammood yace wai dana kammala exams zamuzo hutu"
"Mezan dafa miki.im zakizo? Tsalle tayi daidai lokacin da hammood yashigo parlon tana rawa tace
"Bahar ina wannan miyan yauk'in dakejin daddawa sosai? Wanda kike dafawa da kanki acikin wannan tukunyar na laka? Bahar tanata dariya tace "Naganeshi Hafsat"
"Yauwa sweety kin ganeshi sosai toshi zakimun da tuwom dawa me santsin nan seki saka a soyamun zabi kuma sannan amin kunun gyada" Bahar tace
"Duk da kaina zan miki ma, ni kinsan ina son shiga kitchen dandai tsufa yaxone amma ko zamanin sarki me rasuwa nice sarauniya acikin matansa amma ninake masa girki ba ruwana"
"Yauwa Ammuna i lobiyu lodi lodi zan sayo miki wannan madarar dakikeso sosai" Nan sukayita hira shikuwa yayi tsaye k'ik'am yana kallonta yama rasa meyake kallo ajikinta, yau da aka tabbatar masa an d'aura masa aure da ita shida yayi auren manufa segashi ya tsinci kansa cikin wani irin farin ciki mara misaltuwa. Sanda ta ganshi tsaye abayanta turo baki tayi, shikuwa ya tsaya yana k'arewa d'an tsirut d'in bakin da data turo gaba kallo, cin k'unk'uni tace
"Shi mutum kawai baze yi sirri ba se an saka masa ido abinda banaso kenan" Ta antaya da gudu dantasan yaji me take cewa sarai, kuma inya damk'i sumar kannan nata dababu d'an k'wali setayi fitsari, murmushi kawai yayi ya girgiza kansa ya wuce d'akin khairiyya........kallon sa khairi tayi tana mamakin annurin dake d'auke a fuskar sa kafin tace
"Ranka ya dad'e wannan farin cikin dakake yau ya dace muje yawo gaskia, musha iska mu shak'ata" Rungumarta yayi yanajin wani yanayi na musamman dabazece ya tab'a tsintar kansa a irin wannan yanayin ba gaba d'aya rayuwar sa! D'agowa tayi suka kalli juna tace
"Honey muje yawo please" Murmishi yayi tare da gyad'a mata kansa, k'ara rungumeshi tayi "Thank you love" Sannan ya soma shiri sauri sauri. A bangaren hafsa kuwa batada masaniyar cewar an d'aura aurenta da Mood dan haka sun gama shirinsu akan zasuje yawo itada Bilal da k'awarta Cylia dan haka batare da b'ata lokaci ta shirya taje gidansu cylia acen aka cab'a ado na musamman Bilal yazo ya d'aukesu suka daushi hanyar Beach.....
Sunsha wasannin a Beach sunta ciye ciye, sun shiga ruwa sunyi jagab, yayinda shima Hammood da khairii Beach d'in suka je, basu suka had'uba seda kusan yamma sosai lokacin har Hafsat suna shirin zuwa gidan kawai Hammood se hangota tayi suna wasa da ruwan da ita da Bilal,idan ya watsa mata itama ta watsa masa, dake tuni khairi taje hawan lilo acewar ta tana tsoron ruwa sosai, Wani irin yanayi mara dad'i Mood ya tsinci kansa aciki, hafsat wane kalan iskanci take koya awurin Bilal da wannan baturiyar me kamada kazar k'auri ? Yaushe yayi saken da har sukayi sabo da Bilal haka? Yasan Bilal yana zuwa dubata sosai ko sanda batada lafiya amma beyi tsammanin shak'uwar su hartakai suyi sakim jiki haka da juna ba, a fusace yaja khairii suka nufi gida, ita kanta tayi tsananin mamakin sauyawar yanayin sa lokaci d'aya! Amma batace masa komai ba har sukaje gida, bayan ya shiga ya watsa ruwa zuwa yayi bakin gate ya tsaya, yana nan har Bilal ya sauke Hafsat lokacin dare yayi kam dandai sedai hasken fitilun street amma ba komai me kamada haske sam! Tana takowa har lokacin wandon dake jikinta da top a d'ame suke da ita d'am babu inda wata iska zata iya kutsawa kuma yasan duk waccen cylia ke rikitar mata da kai, kamar daga sama yaja hannunta seda ta k'walla k'aramar k'ara kafin ta gane shine, har cikin gidan yajata suka shiga kai tsaye d'akinta yashiga da ita seda ya manna masa key tana tsaye tana kallon sa gaba d'aya ta tsorta da yanayin sa dan kuwa ta gama hango fitina kwance a fuskar sa, Juyowa yae a fusace bayan ya gama yiwa d'akin key sannan ya soma tinkarota a hasale, a hankali ta soma ja dabaya ta fahimci bin shawarar Cylia akan ta dena tambayar fita ba abu bane me sauk'i dan ta tabbatar shine abinda yaa mood kewa wannan ciccikar, har seda suka matse bango sannan ya mata rumfa, goshinsa yakai akan nata nan take ta runtse idon ta, k'irjinta yana tsananin dokawa hannunsa ya kai daidai fatar cikinta agefe kunkurunta yayi mugun matsewa seda tayi k'ara, janye kanshi yayi daga goshinta baze iya hak'ura ba yau seyayiwa wannan sharar magana yace muryarsa cen k'asan mak'oshin sa
"Idan kina tunanin zan k'yaleki akan abubuwan dakikemun na fili dana b'oye toki dena wannan tunanin danba k'yaleki zanyi ba sam, idan kuma tunani kike kin isa ki fita bada izininaba agidan nan ki kuma gwadawa ki gani, karna k'ara ganinki tare da Bilal, koda gaisuwa ban yadda kukeyi ba bare har kije beach dashi kuna wasan watsawa juna ruwa kinajina ko? Rashin kunyane da Hafsa tak'in k'arawa cikin masifa tacw
"Dankai ubanane? Kodan kai waye awurina da duk kake tunanin zanyi duk wad'annan abubuwan dakake lissafomun" hannunsa dake kan kunkurunta ya sanya ya k'are matsewa sesa ta kai hannunta tana magiya kafin yace ko yanzu k'asa k'asa cikin kunnenta
"Sabida ni mijinki ne, an d'aura mun aure dake tun safe yau, wannan kayan dakike fita dashi sekace chidera jikar inyamurai ma idan na kuma ganinki dashi a waje sena b'abb'alaki" D'agowa yayi suka k'urawa juna ido cikin ido sannan ta kanne tsoron datakeji tace
"Bantab'ajin hikaya mafi ban dariya irin naka ba, ni bebin roba ne? Kokuma a'a ni totuwar rake ce dazakace an d'aura aurena dakai" Bakinta ya matse da hannun sa k'wayar idansa yana yawo acikin nata
"Hafsat kinsan Allah, bazan tab'a ragawa rainin wayon nan naki ba, idan kikace tsiwa zakimun a hankali zanyi maganin tsiwar" k'wallah yana fita a idanta tace bayan ya sake bakinta
"Mugu kawai me k'aryar kurumta" Tana fad'ar haka ta zame ta k'asa daga rumfar daya mata ta fece ta oc d'insa, toilet ta fad'a amma shi sam bebi bayanta ba tsayawa yayi kawai yana tunanin dalilin daya aikeshi yi mata magana!!!
*************
*Bayan sati biyu*
Har sati biyu ta cika wasan b'uya akeyi tsakanin Hafsat da Hammood tunda ta kira bahar aka tabbatar mata da zancen auren gaba d'aya se hankalinta ya tashi, wata irin damuwa mara misaltuwa ta shige ta, lallai tabbas yau ta tabbata mara gata wannan wane irin aure ne? Ace koda Ummi bazata iya kiranta ta sanar mata ba, rayuwarta gaba d'aya a baud'e take, koda wanda ya tsinci kansa agidan marayu yafita gata ayau, tanada family, na uwa dana uba yaya zata k'are a haka, babu me saurarar ra'ayin ta, bame saurarar uzirinta bameso yaji me take so ita kenan ba kowa bace, da wannan damuwar ta rage walwala sedai tas kudirinta yana nan nason shiga al'amuransa dasuka shige masa duhu.......A b'angaren Hammood kuwa banda damuwa ba abinda yake ciki, yayi imanin cewar yayi katob'arar yin magana ya bud'ewa hafsat sautin muryarsa, besan da wane ido ze kalli Uncle Jay ba, bare kuma Barra datasha gargad'insa aka ko khairiyya kartasan bakinaa yana bud'ewa dan kuwa mata wawaye ne, acewar su kosu haka suke fama da magana dashi irinta wahala ta kurame,dan haka ya zame masa dole ya iya takunsa, mesa bakinsa yake k'aryata zuciyar sa akusa da Hafsat kullum se idan be ganta ba, amma duk suka kasance a tare babu abinda ke hanawa zuciyar sa bugawa dason furta kalamai irin na baki agareta, yaudai yayi kudirin nemanta su fita dan kuwa nanda kwana d'aya zasuje Nigeria yana da kyau ya sanar mata karta kuskura ta gayawa wani wannan sirrin dan haka sak'o ya tura mata akan k'arfe 5 na yamma ta sameshi a mota parking lot zasu fita, dan magabar tafiyar ma baharce ta sanar mata.
Yau d'inma wandone d'amamme ajikinta sedai wannan karon kaftan top ta saka tare da d'aura k'aramin d'ankwali ke zubin hanky akanta, sumarta se yawo take abayanta dan kuwa batayi parking na sumar ba ta zubar dashi abayanta se shek'i take, tana yawan sonyin mu'amala da makeup wannaj ya sanya fuskar nan rad'am take da light makeup wanda gaba d'aya yake shirin turata a jinsin larabawan usul! Kallo d'aya ya mata ya d'auke kanta yauma kamar kullum atare suka zauna a bayan motar driver cikin girmamawa ya gayar da ita sannan suka kama hanya, wani restaurant suka je acen suka jeru domin shiga daga ciki, hannun ta ya kama ya rik'e batare daya kalle taba ita d'inba bata k'wace hannun nataba bata kuma ko kalle saba har suka zauna inda takeda yak'inin an tanadesa ne domin su, lemo aka aka ajiye haka sukai shiru ita ma yau fuskar nan a d'aure tamau, seda yasha lemom ta hanyar zuk'a da straw ya zare gilashin idansa ya ajiye sannan ya shanye idansa anata ya tangale hab'arsa da hannayensa daya dunk'ule sannan yace yana kallon ta
"Kinsan dalilin dayasa muka zo nan" Kallon sa tayi ta yamutsa fuska ya dinga yin abubuwa da izza sekace ajiye mutane yayi cikin takaici tace
"Saukar wahayi ne inaga" D'an had'e fuskar sa yayi "Me kikace ? Kallon sa take har lokacin sannan cikin tsiwa tace "ka manta" Wani gajeran murmushi yayi da gefen bakinsa kafin yace
"Hafsa Abu biyu zan gaya miki, da farko dai wannan shigar dakike kina fita bazan lamunta ba har abada, karki kuskura ki k'ara koda tunanin fita a haka, abu na biyu kuma magana ce akan wannan maganar ta fatar baki damuke nidake, ki sani ko.Ummi na bana magana da ita sabida wani babban dalili damuka barwa kanmu sani, matata zab'ina khairiyya ma dakika gani batasan wannan harshen nawa yana kad'awa ba, inada tarin mak'iya irinki masuso kawai susan sirrin harshena, dan haka ya zame miki dole ki adana wannan sirrin, idan kikayi gangancin zuwa Nigeria koda shadow d'inki kika gayawa mun tab'a magana haka dake wlh sena b'atar dake a doron k'asa, abu na k'arshe dazan gaya miki kuwa shine daga yanxu, karki kuskura kokuma kiyi tunanin zan k'ara miki magana a haka, munyi na farko bisa rashin sani, mukayi na farko bisa kuskure wannan ya zama ma k'arshe kuma munyishine bisa tilas sabida haka anyi farko anyi k'arshe kinaji na ko" sake baki tayi kamar me mamaki seda yakai aya sannan ta tab'e baki tana murmushin kama rainani sannan tace
"Kasan Allah wlh sena tona maka asiri, sena gayawa duniya bama masarauta ba duniya setasan kai butulu ne ka butulcewa Allah da Ni'imar bakin daya baka kana living fake life, ur all fake bakada godiyar Allah, sabida haka sena fad'a coward! Kalmar ta ta k'arshe da matuk'ar dakesa a k'irji dukan ya kaiwa table d'in sannan ya tarwatse duk abinda ke table d'in cikin k'araji sannan isa gabanta ya cafki sumar kanta, atake jijiyoyin kansa suka bayyana tsananin b'acin rai ya haddasa masa ganin jiri da kuma harbawar zuciya, take ya sake kanta yayi azamar zaunawa, ya dafe kansa kusan minti biyar be motsa ba, dan haka hankalinta ya tashi da sauri taje ta dafa shoulder's d'insa
"Dan Allah kayi hak'uri" hannun sa ya sanya ya doke hannunta dake kan kafad'arsa da sauri tayi waje kai tsaye taxi ta hau tawuce gida tanata kuka a motar, tayi danasanin abinda ta gaya masa, tarasa dalilin sayasa take yawan fusata akan sha'anin Mood, koda gaje zalinta yakeci shisa.
Basu kuma had'uwaba sesa zasuje airport, nanma dai irin wannan shigar ta kumayi amma wannan khairiyya ce ta mata magana akan bazeyiyu ta doshi masarauta a hakaba ko kallon khairiyya batayiba har suka hau jirgi zuwa Nigeria. K'asar dasuka tsaya transit ma bakinta da nashi be had'uba, anan ta sauya kaya dan sesa suka kwana ta sanya jallabiya cream me adon dutse bak'i tayi matuk'ar yi mata kyau, sannan suka d'auki hanya dukda a k'ule take da Hammood dankuwa wannan karon iya shisa Khairii ne kawai a VIP ita tare da kuyangi sukabi yarima sukasha kid'ansu.
*Nigeria*
Tunda sukazo khairiyya b'angaren hammood sabo acen suka sauka sabida dama yayi gini acikin masarautar me d'auke da part biyu gefe gefe manya da madaidaici a tsakiya, na gefen dama khairiyya anan danginta suka gyare mata wanda dama tanada labarin hakan se hagu da aketa hidima acikinsa na kai kaya k'awata wuri.
Durk'ushe yaukam Ameena take agaban Hafsat tana gaya mata yanda akayi
"Ranki ya dade anmun waya da kuma sak'on inda zamuyi meeting da 'yan k'ungiya a daren yau, tun zuwanmu dama aketa shirin hakan" Murmushi Hafsat tayi kafin tace tana kallon Ameena
"Kai abin yazo a daidai lokacin danake sha'awar faruwar hakan, nice zanje taron ba keba" Da sauri Ameena ta kalleta ita kuwa taba dariya tace
"Karki damu ai kince basa bari wani yaga wani ko, bazan bari asirin mu ya tonu ba, bazan mayi magana ba akwai abinda nakeso najine da kunnena Meena" Jinjina kanta tayi sannan tace
"To babu damuwa ranki ya dad'e, sunce da magrib zasu ajiyemun kayan sakawa a wani wurin zanje na d'auka" Jinjina kai Hafsat tayi kafin tace
"Wannan yayi daidai, zanyi basaja da magrib sena sauka a d'akinki kekuma karki fito harse zuwa safiya" Meena kanta a k'asa tace
"Amma ranki ya dad'e keda kika fini sanin suma inaga ai kyau kema ace sun gayyaceki sunce babban tarone" Murmushi Hafsat tayi aranta tace ba laifi itama wannan yarinyar akwai brain "Idan suka gayyaceni Hammood ze gane kekuwa, kinsan fa ni komai nawa anfiso ya zama sirri" Jinjina kai Ameena tayi "Ea gaskia Ranki ya dad'e hakane" Hafsat gyaran zaman ta tayi sannan tace
"Ina mutumin damukayi zaki had'ani dashi idan mun dawo? Shiru Ameena tayi kafin tace "Na bincikesa ance wlh ya koma ghana" Tsaki kad'an Hafsat tayi sannan tace
"Yadai zamar mun dole in ziyarci tsohuwar secondry school d'ina, uncle computer nake nema, akwai abinda nakeso na tambayeshi ni banda waya ba abinda na iya operating sosai gwanda ma laptop yanzu nad'an iya"
"Ranki ya dad'e me zakiyi dashi to" tab'e baki tayi
"Ba ruwanki kinji, tashi kije" Haka Ameena ta mik'e tana mamakin wayo irinna Hafsat, yarinyar nan seta warwasa ilimin tantiri kai tsaye.....
********************
Se k'arfe uku da rabi na asuba sannan aka tashi daga wannan taron wanda tsabar tsorata dajin abubuwa Hafsat kasa d'auka kanta tayi, a wannan safiyar kuwa Hammood yana zaune da waya a hannun sa yana duba labarai na wannan safiyar yaci karo da wani heading .
BREAKING NEW'S..*Ashe dama prince Hammood na masarautar Daulatul dinar ba kurma bane?* Da sauri ya mik'e tsaye ya nanata wannan rubutin yakai so goma kafin saitin kansa ya tsaya akan abinda ya gani, k'irjin sane ya doka, tabbas wannan aikin Hafsa ne, dama abinda ya kawota kenan, abinda tazoyi kenan kuma gashi tacika burinta a wurin mak'iya, idan hakane se yarinyar nan ta yabawa aya zak'inta, seya nuna mata iyakarta ayau, setayi danasanin zuwan sa a dumiyar ta me cikeda hazo!!! Wayoyin sane suka hau ruri kusan a tare, nan Uncle Jay ne d'ayar kuma Ummin sane gaba d'aya babu d'aya daga d'aga dankuwa yasan ko zancen me zasu masa!!!
Hafsat dake rik'e da wayarta a wannan lokacin tana karanta New's d'in itama murmushi tasake wanda ita kad'ai tasan ma'anar sa.
MOM NU'AIYM.
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*NA: BILLY GALADANCHI*
*Ohhhh gaskia Reader's kuna bani nishad'i, harga Allah inajin dad'in comment naku dakuma k'aunar dakuke nunawa wannan littafin na tsintar aya, Allah yabar tare..... Wannan shafin gaba d'ayan sa sadaukarwa ne ga duk wata me bibiyar littafin Tsintar Aya, kuyi yanda kukaga dama dashi.*
*SHAFI NA ASHIRIN*
20.
Gabaki d'aya kanta ba k'aramin d'aurewa yayi ba, tayama za'ayi wannan maganar ta fita? Waye yaje ya buga wannan labarin meke damun wannan gidan jaridar dazasu buga labari kansu tsaye batare da wata hujjar ba? Mik'ewa tayi kawai tabar Fadar sarauniya cikin sassarfa har tana had'a hanya kai daga bisani ma da gudu ta had'a dashi, sedai lungu da sak'o na masarautar mutane sunyi gungu d'aya idan ba wayace a hannunsu ba to jarida ce, wannan abin ne ya sanya ta k'arawa gudun gudu zuwa na fanfalak'i har zuwa lokacin data iso gidan Hammood, tana haki ta kalli hadiman dasuma jaridar suke kallo tace fuskarta a had'e
"Ina prince mood yake? Kallon ta sukayi sannan d'aya daga cikin su yace
"Ranki ya dade tunda ya dawo daga masallaci be fito daga ciki ba, kai tsaye b'angaren dayake mallakin sa ta nufa a k'ofar parlor sukayi karo yana sauri ze fita, hannun sa ta rik'o batare da b'ata lokaci ba ta juya ciki dashi, shikuwa haka ya dawo tamkar rak'umi da akala be iya hanata ba dukda so yake yaga k'arshen iyashegen ta dan ubanta... A tsakiyar d'akinsa ta sake masa hannu sannan ta waigo gaba d'aya suka fuskanci juna har lokacin huka take na gudun datasha dan haka seda ta d'anja fasali sannan tace
"Labarin dake yawo gaba d'aya a masarautar nan na tabbatar kaima ka ganshi, zuwa kawai nayi in baka shawara k'waya biyu, na farko idan ka fita waje pretend as if nothing happened, i mean bakaga komai ba zakayi kamar bakasan da wannan labarin ba, na biyu kuma karka k'aryata 'yan jarida, am only telling you this because i care in kayi sab'anin abinda na fad'a zaka wargaza komai, zaka basu lasisin ci gaba dayin barazana da rayuwar ka, bance dole sekayi abinda nace ba bankuma ce dole seka yarda daniba wata rana zaka fahimci inda na dosa" Tana kaiwa nan ta juya zata bar d'akin ya damk'o hannunta ya wulwulo da ita ta fad'a jikin sa suka tsaya kallon juna a hankali yace
"U really are a drama queen, so kike ki mayar dani sakarai ko? Aikinki yana kyau sosai, abu d'aya zan.....hannu takai ta rufe bakinsa sannan tace shhhhhhhhhh
"No where is safe in this palace, please no matter how angry you are karka kuma furta koda kalmar A ne a palace d'in nan" Tana kaiwa nan ta k'wace jikinta ta ruga gaba d'aya tabar cikin gida, amma me tana zuwa waje sega dandazon 'yan jarida sunkai su goma sha kowa yazo ne yin magana da Hammood, shi d'inma bayanta ya nufo tun daga bak'in k'ofa daya hangosu seyayi tsaye kawai ya jingina da k'ofar ya hard'e hannayensa a k'irjinsa yana murmushin dake d'auke d'auke da ma'anoni daban daban....., tamkar wacce k'wai ya fashe a ciki haka ta dinga takawa harta isa gabansu,waigawa tayi ta kalle sa yanda yake murmushi ya matukar kashe mata jiki T bataso ya b'ata mata shirinta taga alamar zarginsa akanta me yawane baze tab'a saurararta ba. Kallon su tayi tace
"Waye ya bud'e muku main gate, kuma waye ya baku izinin zuwa nan ku tashi prince hammood daga baccin sa? Speakers suka kawo kusa da ita da masu waya kowa dai da abinda yake amfani wurin yim recording
"Ranki ya dad'e me zakice game da gaskiyar wannan al'amarin daya faru gameda jita jitan da aketa yad'awa akan k'aryata kurumtar Prince Mood da mutane sukayi? Bataso kulasuba amma bari ta ari action tayi acting kamar actrees ta indian film!!!
"Akan meyasa ku kuna aiki amma kwata kwata bakusan aikin kuba, ita kanta jaridara data buga wannan labarin k'aryar semunje kotu dasu, dan wannan labarine mara tushe? Idan tushensa ? Kuntab'a gani meji yana magana yayi kurumtar k'arya? Akan me sarki me jiran gado zeyi putting up wannan act d'in? Wannan labari ne ya samo tushene daga mak'aryata mak'iyan prince, kunsan duk inda mutum me babban matsayi irin prince yake dole seya samu mak'iya, sabida haka nake baku tabbacin wannan labarin k'aryane, kuma ni matar prince ce, sabida haka kunji daga bakina, koyazo bashida bakin baku amsa koda akwai wanda ya iya maganar kurame ne anan nakirashi seya muku bayani da kanshi? Wanine daga cikin 'yan jaridar yace
"Amma Ranki ya dad'e majiya me tushe ta tabbatar ance yanayin magana da zab'abb'un mutane ne kawai akan wani babban dalilin daya barwa kansa sani, mezakice game da wannan" Murmushi tayi
"Mekakeso nace maka to? Idan har akwai zab'abb'un mutane a rayuwar sa tokuwa koda banzo ta farko ba zanzo ata uku, kuma ni kaina dazanji sautin muryar mijina danafi kowa farin ciki, inama ace Allah ya amshi bakunansu yanda ya bud'e masa jinsa harshensa ma ya soma motsi aida munyi farin ciki, banaji idanda ace prince Allah ya bashi damar magana zamu b'oye wannan baiwar, dan kuwa har gobe bamu dena nema masa magani akan hakan ba" Wani daga gefe yace
"To Ranki ya dad'e ke a haka kina magana kika yarda kika aureshi matsayin sa na kurma wanda baya magana" Yanxu kam hawayene suka wanke fuskarta cikin fad'a tace
"Kurma ba mutum bane? Ko gani kake kafishi? Acikinku babu wanda ya baiwa kansa ilimin ji gani ko magana, kyauta ce Allah ya baiwa wanda yaso sabida haka ni koda gurgune yafiyemun mutane marasa nagarta irin masu yad'a labarin k'arya, dik wanda ya kumanbuga labari mara tushe akan prince da ahalinsa wlh kotuce zata rabamu, ku barshi yaji da abinda ya dameshi, kokuma nayi sanadin da gaba d'aya gidajen jaridunku da gidajen radio ku dama na tv zasu dena aiki har abada" Nan sukaci gaba d'a wurgo mata tambayoyin su amma bata kula kowa ba tasanya kaintabar wurin tana sharar k'walla, abun ya mata ciwo ainun mesa mutanen nan basuda adalcine akan komai? Meya tsare musu bata ganinsa da hayaniyar komai, baya shiga shirgin mutane, wayarta ta janyo ta duba acc nata taga ruwan dala aciki kud'ad'en da aka ware mata musamman dan biyan buk'atunta na yau da kullum, kawai daga zuwa Fadar sarauni wanka tayi ta shirya ta kira waya aka shirya mata driver sannan ta fita, bata tsaya ko inaba se tsohuwar makarantar datayi secondry school anan garin, batasha wahalar ganin malamin nasu ba, yasha mamakin ganin ta sosai kafin suka keb'e tana murmushi tace
"Sir taimakonka nake nema dan Allah" kallonta yayi sannan yace
"Bakida matsala Miss arrogant, ina saurarenki"
"Sir nasan ban isa na samu ilimi akan computer ba tunda dacen ma baso nake ba, as u know dai sam banason karatu, amma a ire iren kallon american films danake naga idan sunason su gano abu suna amfani da abubuwan dasuka shafi computers wurin gano abubuwa da dama kaman su trackers dinnan, CCTV camer'as irin wanda basa buk'atar dogon wiaring na wutar lantarki da dai sauran abubuwa, to ban saniba ko kanada ilimi akan hakan" kallon mamakinya sakar mata
"Ke kuwa Miss Arrogant meya kaiki? Me zakiyi da wannan abubuwan? Mirmushi tayi
"Malam dik wanda ya taimakeni akan wannan aikin nawa zan bashi dala dubu d'aya" Kallon ta Malam yayi
"Hafsat a nufinki dubu d'ari biyar da goma sha biyu? Ke ina kikaga wannan kud'in? Wani murmushi tayi
"Malam idan ka had'ani da wanda ze taimakeni zan baka dala d'ari biyar, albashinka na wata nawa kenan a kwana d'aya" Mik'ewa yayi tsaye
"Idan dai zaki bani wannan kud'in muje na had'aki da Zubairu mass com danshi k'arshene sosai a wannan b'angaren" Tana murmushi tace
"Muna zuwa zan bakasu bawai se anjima ba Sir" Yana washe yace
"To Miss Arrogant muje" Haka suka fita ya shiga gaban motar dogarawa ya zauna ita kuwa tashi k'atotuwar jeep baka k'irar land cruiser prada akaja suka tafi.
Basu wani sha wahalar neman Zubairu Masscom ba, anan dai bata b'atawa uncle nasu lokaci ba ta sallameshi ya tashi yana godiya tare da mamakin yaushe 'yar shara ta samu duniya har haka take yawo tare da dogarawa cikin manyan motoci na alfarma?
Hammood kai kawo yake da jaridar yamma a hannunsa yana nanata karatun maganganun da Hafsat ta fad'a, wato tsakani da Allah dai Yarinyar nan so takeyi tayi wasa da hankalin sa, ta gama fallasa asirinsa kuma sannan yanzu takeso tayi amfani da hikima da dabara wurin kawar da tunanin sa akan cewar itace ta fad'a, yaya ze aminta da wannan? Banko k'ofar d'akin da akayine yaja hankalin sa ya juya yana kallon Khairiyya da gaba d'aya wunin ranar be sanyata a ido ba, a hankali ta tako zuwa inda yake fuskarta gaba d'aya tashin hankali ya bayyana tace
"Me kakeso ka mayar danine wai Hammood? Anya baka baiwa Hafsa dama da yawa ba kuwa? Tafita a media tana yayata cewar ita matar kace, kai sa'anta ne tana 'yar aiki? Bayaga haka menene ya sanya ajeta zargin maganar da ake tunanin kanayi? Me zakacemun game da wannan? Kaucewarsa yayi kawai batare dayace komai ba, ta rik'o hannunsa
"Menene gaskiyar abinda yake tsakanin ka da Hafsat? Mesa zata shigo har b'angaren ka? Akan me kake nema ka mayar dani shashane wai? Dafe kansa yayi dake barazanar rabe masa gida ba, mesa zuciyarsa takeso tayiwa Hafsat biyayya ne nak'in cewa kowa komai akan maganar nan? Akanme ze zauna a haka? K'wace hannimun sa yayi yayinda ta sanya wata mahaukaciyar k'ara ta zauna a bakin gadon tana k'ara me sauti, be sairateta ba yabar cikin part d'in zuciyarsa babu dad'i, sak'on waya ya turawa Uncle Jay kamar haka
"Ya dace kazo ka gayawa khairiyya maganar auren nan, tasoma zargina tanamun tambayoyi akan Hafsat, banaso tsegumi ya tashi daga cikin gidan zuwa gaba akan bana mata adalci" yana gama tura wannan sak'on ya nufi wurin mahaifinsa dake kiransa.
***************
-Zama zakiyi suna wulak'antaki akan wata, ki bincika kiji wlh aure aka d'aura musu, kwata kwata prince be miki adalci ba, kiyi gaggawar yin ramuwar gayya tun kafin lokaci ya k'ure miki-
Dafe kai khairii tayi wannan shine karo na barkatai da ake turo mata ire iren wad'an nan sak'unan tun bayan dasuka sauka a k'asar nan, cikin fusata wannan karon ta tura reply da
"Inaso naga me turon wannan sak'on ido da ido, zamuyi maganar sirri" Tana aika sak'on wanka tayi ta shirya tsaf irin shirin 'ya'ya dakuma matan sarakuna sannan ta jeru da kuyangin ta ta nemi a jagoranceta zuwa Fadar Sarauni dan bazata iya kai kanta ba dama dama so d'aya taje....... Gaisuwa irinta girmamawa sukayida Bahar sannan tace
"Ranki ya dad'e magana nazo muyi akan Hafsat" Hafsat dake cikin d'akin bahar k'irjinta yayi mugun dokawa ta k'ara matsawa sosai jikin k'ofar d'akin dukda label ba halinta bane amma wannan karon setaji ta kasa nutsuwa, bahar ta tsatsage hak'waranta ta kalleta tace
"To kumadai Gimbiya to meke tafe dake yau kenan? Murmushi khairii tayi sannan tace
"Rad'e rad'in magana nakeji da kuma k'ananun maganu daketa tashi ana gaya mun wai saura sati biyu muzo garin nan aka d'aurawa Hafsat aure da Mijina, nikuma na tabbatar duk fad'in masarautar nan ke kad'aice bazaki gayamun maganar daba gaskiya bace ba, shiyasa nazo inji daga majiya me tushe" kallon ta Bahar tayi sannan ta kawar da kanta tace
"Kafin zuwanki masarautar nan wani al'amari ya faru me d'aure kai wanda shine ma sanadin mik'aki aure da mahaifinki yayi awurin hammude, to al'amarin ya faru ne akan wannan Hafsat dakike gani, kuma an rigada anshirya yi musu aure atare tun kafin naki dan haka shine yanzu aka cika alk'awarin" kallon mamaki khairii ta mata sannan tace
"Auu wai dama Wannan itace karuwar tasa da akace yayiwa fyad'e ko yayiwa cikine kuketa kare kare, shine tsabar ci baya kuka aura masa ita dan kutuwar zuciya, shine sabida ni banida daraja aka had'ani da karuwa zuwa U.S aka mayar dani wawiya dabatasan me takeyi ba? Lallai ma kuncika" B'ata fuska Bahar tayi sannan tace
"Ke idan rashin Daraja kikeji kisan dawa kike magana kinji dan ninan bansan komai ba se darajata,duk wata hatsabibiya la'ananniya bata isa ta tako k'afarta har nan tace zata gayamun la'anata ko rashin daraja ba, idan bakinki ya kuma bud'ewa kika k'ara tunanin aika muggan kalamai akan Hafsat d'ina wlh zan d'ebe darajar dake kanki in wurgar a bola" Cikeda rashin kunya ta mik'e
"Yarinyar batada wani suna daya wuce karuwa, dan kina uwar sarki ko kakar yarima se akace a gagara gaya miki gaskia? Kun zalinceni nima inada yanci ai" Mik'ewa Bahar tayi sannan tace
"Rashin darajar ta isa haka khairiyya yanxu kinga fita anan, kuma karki kuskura ki kuma tunanin zuwa inda nake daga yanzu har abada, nime daraja duk wanda kikaga yana rab'ata tokuwa tabbas babu la'anta akansa d'an daraja ne, ke kuma bakida darajar dazaki fad'a ni kuma in fad'a dan kuwa nayi sa'a da kakar ki" Fuuuu Khairri ta fita daga d'akin tana k'unk'uni kwashe da alkhaybba me tsananin sauyin tsiya, a k'ofar fita daga d'akin tayi karo da Hammood shikuwa ya baro wurin sarki yazo gun bahar! Wani kallo yabita dashi dashi kad'ai yasan ma'anar sa lallai wannan yarinyar ba saiti a kanta!!
Sheshekar kukan Hafsat ce ta dawo dashi daga duniyar tunanin dayaje, inda Bahar ma taje ta tsaya a k'ofar d'akin tana kiran hafsat, takawa shima yayi dan tun zuwan khairii yake bayanta yasan kukan me Hafsatun keyi, anan ya sanya hannunsa ya murd'a handle d'in take awurin kuwa k'ofar ya bud'e a hankali ya tura kansa aciki ganinta yashe acikin a saman tile ya sanya ya tura jikinshi duka aciki, wannan ne karonsa na farko dayaga tana kukan gaske, tabbas kalmomin khairii sun mata zafi, Bahar bata bi bayansa ba yanayin sa kad'ai ya isa ya nunar mata cewa yaji komai, sunkuyawa yayi ya d'auketa cak ya d'aurata akan gado sannan ya sunkuya daidai kunnenta yace
"Do not take what she said to your heart, i appologize on behalf of my queen" D'ago jajayen idanuwanta tayi ta sauke a kanshi sannan tace
"Ur repeatedly making thesame mistake all the time, So kake ka tona mana asiri,i told you not to talk ever again amma kaman bakajini ba, ko ina idone akanka ko rogar jikinka kada ka yadda dashi just go to your queen and let me be please"
"Idan.....rufe bakinsa tayi da hannunta sannan tace shhhhhhhh "Dont you dare say a word just leave please" Bece komai ba se yatsansa daya kai ya share mata hawayen idanta sannan ya mike, ya koma gun Bahar, zaman kuka ta saka masa
"Yau naga rashin Daraja Ni Tumba, yanzu kai Hammude dama da wannan mara darajar kake rayuwa, wacce la'ana tayi yawa akanta har bara ganin girman babab" Da hannu yaketa bata hak'uri amma daga k'arshe kukan dai yabarta tana yi seda hafsat ta ajiye nata kukan ta soma ban hak'uri.
******************
Yau a wurin meeting ma Hafsat ce ta shirya zataje a maimaikon Ameena, k'arfe d'aya da rabi na dare ta fito da shirinta mask ne kawai bata saka ba yana hannunta, muryar dataji a gefenta ne ya tilasta mata tsayawa ta lab'e basu ganta ba dankuwa daga gefenta suke, tana kallo suka nufi indabta nufa, itama da sauri ta sanya mask d'inta tabi bayansu cikin sand'a, haka suka taka atare susu biyu ita kuma ita kad'ai! Seda meeting yayi nisa sannan ta tsinkayi muryar da bazata tab'a mantawa da itaba tana cewa
"Wannan video sunada yawa a hannuna, banaji dan ammata barazana wata tsiyace, idan har sak'onninmu basu shigeta ba to wannan shishi kad'ai ne makamin mu" Nisawa wani daga ciki yayi sannaj yace
"Ai sak'on k'arshe ta amsa mana dame mukeso? Kuma na bata adresshing inda zamu had'u gobe, a mararraba hotel room 113rd floor" Babban cikin sune yace
"Ka samu wuri me kyau gaskia, karka bata damar jin tsoro ka gaya mana dukkanin sirrukan Mood dabata sani ba, ga k'ara da wannan abun na cewar uwarsa zalintar sarki tayi shi shege ne, gaba d'aya ka lalata matashi aranta" Murmushi wannan yayi sannan yace
"Allah yaja daran sarki na k'ware sosai a wannan harkar, ka kwantar da hankalinnka" Gyaran zama sarki yayi sannan yace
"Mutane 12 muka gayyata a wannan taron, yaya nake ganin wuri sha hud'u suke aciki lallai a tabbatar da an damk'e masu mana kutse kuma kamar ko yaushe a kashesu anan a binnesu anan, bazasu tsiraba" Cikin Hafsat ne ya bada wani sautiiii k'uuu daya sanya kowa seda yaji dankuwa tabbas Ameen ta sanar mata yau ba'a gayyaceta meeting ba tace ai bazasu gane ba setaje, kenan ta kira mutuwar ta kome? Tana tsakiya da wannan tunanin ta tsinkayi muryar Ogan yana cewa
"Kowa ya fad'i lambar sa muji idan munyi gayyata dashi, kowa da lambar da muka bashi kuma kunsan bama bada lamba a jere kamar ni yanzu nine lamba ta dubu bakwai da casa'in da hud'u" Anan kowa ya fara mikewa yana fad'ar lambar sa har akazo akan wani yana mik'ewa seya sanya hannunsa ya rufe bakin Hafsat da kuma hancinta da hannunsa ya watsa wata powder take ya cizgi hannunta sukabar cikin hall din a guje, itadai Hafsat batasan ko waye ba biye kawai take a guje tayi gujin har ranta ya b'aci, gashi kuma binsu ake da gudun fanfalak'i!!!!
MOM NU'AIYM.
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*ASSLAMU ALAIKUM,KAMAR YANDA NA FAD'A DAGA FARKO DAI HAKANE, BA KULLUM ZANKEYIN POSTING BA, IDAN NAYI YAU BAXANYI GOBE BA, DUK RANAR DAKUKAGA NAYI YAU NAYI GOBE TO NASAMU CHANCE KENAN INA FATAN ZAKUMUN UZURI*
*SHAFI NA ASHIRIN DA D'AYA*
21.
Wata hanya ya d'auke tare da d'auke hankalin masubin bayansu, hannu ya sanya ya rufe mata baki bayan sun shiga lungun ga duhun dare bazata iya gane waye ba suka k'urawa juna ido acikin duhun dukkaninsu suna iya jiyo yanda sautin bugawar zuciyoyin junansu ke bugawa da k'arfi, zuwa wani lokaci dabaze wuce minti uku ba ya sake ta sannan ya fita daga lungun yana fitar da sautin hakin k'arya daga huhunsa yana tambayar wasu
"Kunyi nasarar ganinsu kuwa? Ni ban same suba" D'ayan yana kallon sa yace
"Bibiyar su a yanzu baze amfanemu da komai ba, shugaba ya suma dan haka mu koma kawai kafin k'ubgiyar kwantacciyar maciji ta ganmu ta gane sirrinmu" Haka suka juya zuwa d'akin taron na sirri zuciyoyin su babu dad'i suna mejin rad'ad'in abinda suka fad'a agaban wad'an nan. Dafe zuciyarta tayi dake k'ok'arin faso k'irjinta ta fito ta soma sauke numfarfashi sama sama tsananin tsoron data shiga, jikinta ba k'aramin rawa ya hauyi ba seda ta denajin takun sawun tafiyarsu da mintuna biyu zuwa biyar sannan ta zare mask ta cire bak'ar rigar dake jikinta, ta zubesu anan sannan ta fito daga cikin wurin tana waiwaye...... gab dazata shiga part d'in Bahar aka rik'o hannunta a zabure ta k'walla k'ara da sauri ya rufe mata baki da hannun sa cikin rad'a a kunnenta yace
"Daga ina kike cikin wannan daren" gano cewar Hammood ne ba k'aramin kwantar mata da hankali yayi ba, tace cikin sauke numfashi
"Alhamdulillah" sannan tayi lamo ta lafe ajikin sa, shikuwa hakan datayi ba k'aramin tasiri yayi ajikin saba, sungumarta gaba d'aya yayi nan d'inma lafewa tayi a k'irjin sa tana sauke gajerun numfashi a wahale, ji takeyi tamkar wani macecin rayuwarta yazo, kai tsaye cikin gidan yashiga dogarawa masu tsaron k'ofar basuce dasu komai ba, har d'akin dayake mallakin ta ya shigar da itabya ajiye ta akan gado, hannu yakai ya janyo mata hular dake kanta ta rufe sumar data lek'o ata gaban kanta, yana nazarin yanayin ta yace
"Daga ina kike yanzu? Kawar da kanta tayi daga dubansa sannan tace
"Kai daga ina kake yanzu? Murmushi yayi kafin yace
"Kinada ban mamaki Hafsat, kina ganin kamar ke kinfi kowa wayau ne kome? Tsammani kike kamar kin samu power dazaki iya kayar dani, ki sani nan masarauta tace kuma duk wani wanda yake k'ulla sharri ko alkhairi akaina inada masaniya akansa, lokaci kawai na baiwa kowa daze yabawa aya zak'inta a hannuna, wlh bakina dana rufe na tsawon shekaru sena fansheshi akan mak'iyna cikin k'asa ga wata watanni shida, idan kikaje ki gayawa manyan ki su shirya, kuma sunyi sake d'an zaki ya girma, a shirye nazo kuma tabbas sena kayar dasu nine da nasara, suna tak'amar suna iya wargazani, nikuma ina tak'amar zan iya wargaza dukkan shirin su, sena zame musu k'arfen k'afa fiye da yanda Takawa me martaba sarkin masarautar hankaka ya wargaza azzaluman masarautar sa. Duba littafin TAFARU TA KARE dan samun yanda ta kaya a wannan masarautar. Sena tabbatar na rugurguza anniyarsu kuma wallahi, summa tallahi billahi ni Hammood nayi alk'awarin koda raina ze zama fansa sena wargaza sirrin mak'iyana sannu a hankali" Mik'ewa tayi zaune sannan tace tana kallonsa ido cikin ido
"Na tab'a gaya maka cewar ur a coward ko? To yauma zan kuma nanata maka ur nothing but a cowar and just that, ni kake zuwa kana yiwa barazana nida banda k'addara bankosan da wanzuwar kaba, kazo kana fad'a da mace macen ma 'yar shekaru sha bakwai kai kuwa ka takewa talatin baya, kaje kayi fad'a da maza mana bani ba, yes am an informer yanda kake tunani haka ne, ina bibiyar rayuwar kane kuma sakani akayi bazan sauraraba kuma senaga bayan wannan coward life da kake living, do your worst and lastly ni kadena yimun barazana dan duk abinda nake ba fasawa zanyi ba, i promised wanda suka sakani sena tabbatar naga k'arshen wannan rayuwar da kake, So idan barazana zakayi kaje ka nemi magautanka maza bani ba" Bakinta ya matse seda idanta yayi ja amma batako yi k'ok'arin k'watar kanta ba, shi kanshi idanshi yayi ja jajir jijiyoyin gefen kansa duk sun fito rad'o rad'o fatar fuskarsa tayi jajir sabida tsananin fusata yace
"Ni kike cewa coward, ni kike gayawa magana yanda duk kikaso, meya kawoki rayuwata? Me kikeso ne? Idan kud'i kike zan baki amma ke fitinace a rayuwata, an turoki kiyi kusanci dani sabida kawai ki wargaza rayuwata, ke kikafi kowa cutar dani, kin b'atamun suna kin yimun tabo irin wanda baze goge ba har abada, kinzo kin rab'eni sabida burin wasu bakida alak'a da wannan masarautar akan me zakiyi haka" ya k'arashe maganar yana ture kanta gefe, Murmushi tayi me ban takaici sannan tace
"Ina tantama idan wannan sarautar ta dace dakai, what a fool king zamu samu agaba, kai bazaka tashi tsaye ba kana daga kwance me zaka iya, ni bana fallasa sirrin kowa sabida haka bazaka iya samun komai awurina ba, use ur talent if u have any, ka k'wace kanka, in haka ta kasance will makesure i gather mak'iyanka duka then we both will give a round of applause for you" Sumar kanta ya cafko cikin fusata kafin yace
"Nawa suka biyaki? Da nawa aka siyoki kizo ki wargazan rayuwata, miliyan d'aya 'yar talakawa biyu zuwa biyar, iyakar abinda ko wanne d'an iska acikin mak'iyan nawa ze iya biyanki kenan, toni zan baki miliyan hamsin kije kiyi rayuwarki amma ki fita a tawa" Buge hannunsa tayi ta k'wace sumar kanta tace tana zagayar d'akin tare da kakkab'e sumar ta daya cukurkud'a mata
"You see i told you ur nothing but a coward!! Tsammani kake zanbar muk'amina na zamtowa ta princess a wannan masarautar sabida wasu 'yan canjinka, kokuma an sanar maka dan ina mace k'aramar yarinya banida wayau, nifa muk'amaina sunfi k'arfin kaf dukiyar ka, kaga ni yanzu nazama sarauniya kashi biyu, sannan kuma ina auren yarima me jiran gado dan haka akwai chances zan haifa masa magaji shima wataran ya zama sarki har kake tunanin cewar zan bar duk wad'an nan in anshi wani 50.m daga hannunka, Allah ya tsari gatari da saran shuka, baze tab' faruwa ba inada wayo fiye da tunanin ka." Wuyanta yanzukam ya rik'o seda tayi k'ara amma ta dage tak'i bari tayi kuka
"Harke kina tunanin kin isa macen dani Hammood zan had'a shinfid'a dake, k'azama sauran gayu, muci gaba da bibiyar rayukan junanmu,indai ina numfashi a doron k'asa bazaki tab'a haihuwar yariman wannan masarautar ba, se idan bani bane zan miki cikin sa, dan kuwa kin saba" Hannunta ta sanya tana k'ok'arin ya sake wuyanta amma seda yakai k'arshen maganar sa sannan ya cillar da ita seda ta fad'i, mik'ewa tayi rik'e da wuyanta tana tarin wahala amma Hafsat sabar kafiya bakinta be mutu ba
"Be brave enough to fight ur haters and defeat them, as for me ur just a coward and nothing more, u can never defeat me not even in ur damn dream's....I know ur weakness kuma kai bakasan koni wacece ba har yanzu, curse and insult me as much as it pleases u, just know that kalamanka bazasu girgizani ba, bazasuyi tasiri akaina ba, wlh lokaci yana gab da zuwa dazakayi danasanin duk abubuwan dakake mun, so d'aya ni Hafsat na tab'a tsoron mutum, akan Bilal na tab'a tsoron mutum akanshi kuma na dena tsoron mutum kai baka isa ka tsiratar dani ba" Yanzu kam huci hammood ys soma yi, yana k'ok'arin yin magana Bahar ta shigo d'akin, tana salallami tana tafa hannu
"Iskanci da kenan ma wannan, dan neman la'anta yanzu kai Hammude shine bazaka bari a yiwa yarinyar nan wankan al'adaba ka shigo kana neman hayyak'e mata tun bata tare ba? Da sauri Hafsat tabfad'a jikinta
"Ammu na kice ya fitamun anan, hakanan kawai ina bacci ya fad'omin a d'aki" Hannu Bahar takainta daki k'irjin sa
"Rashin Darajar zaka nunawa k'aramar yarinya? Maza ka fita anan kafin in maka yayyafin la'anta rasa kunya b'eran tanka, shiyasa mana kaketamun zarya anan sekace zariyar dillali tun dawowar ku, ashe zaryar ta neman d'eban albarka ce" Bece komai ba ya juya yana k'ara jinjina makircin Hafsat aranshi yanacin burika iri iri...
**************
Manyan muk'araban k'ungiyar aci duhu sun yanke shawarar had'uwa da khairiyya inda suka gama magana akan zasu had'u da member d'aya acikin su, anan suka yanke shawarar zasu kame me bibiyar su dan kuwa sun tabbatar kowaye tunda meeting d'in na jiya akanta ne seya kuma bin diddigin son sanin me zasu tattauna da ita..........
Tun safe Hafsat ta shirya tsaf ta nufi hanyar zuwa barin masarautar sedai kuma duk abinda takeyi idan Hammood kacokam yana kanta, dan haka fitarta seda yabi bayanta ta hanyar tracing location nata through her mobile phone number ta Nigeria, wanda duk ammata setting a wayar ta indai har ana tracing wayarta asan insa take to wayar zeke nuna mata, da wannan tayi branching wurin wani bawan Allah me saka caji ta bada wayar cajin k'arya tace zataje ta dawo kawai tayi tafiyarta aranta tana murmushin mugunta tace lallai Hammood idan yasan wata ai besan wata ba. Kai tsaye hotel d'in ta wuce taje reception nasu ta zauna tana dannan wayarta data saya me new sim wanda bama ita tayi register layin ba gaba d'aya tana nuna cewar hankalin ta baya wurin kowa se abinda take, obseving ta gamayi gaba d'aya masu shige sa fice musamman cleaners, wani cleaner data kula tunda ya shigo ake barkwanci dashi shita bi bayansa zuwa upstairs, seda ya shiga rom 1 second floor itama tayi azamad fad'awa d'akin kallonta yayi ganin ta rufe d'akin sannan yace
"Baiwar Allah lafiya? Murmushi tayi masa sannan tace
"Taimako nake nema" gyaran tsayuwar sa yayi
"Amma seki rutseni a d'aki, bake nagani reception a zaune ba? Mesa bakimun magana ba acen reception ba se nan" murmushi tayi masa sannan tace
"Maganar ce take buk'atar sirri" Jinjina kansa yayi
"To Bismillah ina jinki" murmushi tayi sannan tace
"Aikine zan baka kuma aikin riba biyu ne, na farko zaka samu ladan taimakawan da zakayi a ceci rayuka da dama na biyi zan biyaka kud'in aikinka" Murmushi yayi
"Hajiya kenan shi aikin lada ai baya buk'atar biya a duniya, guxurine na lahira ai" Murmushi tayi kafin tace
"Hakane idan bazaka damuba nawane albashinka as a cleaner duk wata? Gyaran sandar mop dake hannun sa yayi kafin yace
"Kai dayawa fa dubu ashirin ake bani duk wata, dukda bawai ta wadaceni da iyalina bane amma alhamdulillah da kafin na samu aikin ma ko karin kumallo bama samu yanzu ko alhamdulillah kobamuci me dad'i ba mukanci so d'aya a rana kuma wani zubin niman kwashi abincin da ake ragawa innazo cleaning naje da abuna gida" Gyrana mayafinta tayi kafin tace
"Anya zamuyi aiki dakai kuwa kanada surutu tambaya d'aya amsa ashirin" D'an matsowa yayi yace
"Am very good at keeping secret bana fallasa sirin wani" Jinjina kanta tayi kafin tace
"Idan kamun abinda nakeso kai tsaye zan saya maka babur,zan baka albashin ka na wata rib'i so goma kai tsaye zan kuma ciyar da gidanka da ingantaccen abinci na wata shida" Kallonta yayi a tsorace
"Hajiya kisa zaki sakani ? Yanzu kam daroya tayi siririya
"Allah ya kiyaye ko kiyashi na biya akashe, ko d'aya kaga wannan? Ta nuna masa wani k'aramin abu a hannun ta tace
"Wannan recoder ce dazaka lak'amun a wani d'aki acikin hotel d'in nan, maganar da wasu zasuyi kawai nakeso na sani banda wannan ba komai, ka nemi kamar bayan gado ka lak'amun ita ka kuma zaromun ita bayan sunyi checking out" Murmushi yayi
"Dan wannan aiko kyauta sena miki, aiki indai bame had'arin gaske bane ba ai zanyi, base kin bani ko k'wamdala ba" Murmushi tayi a karo na barkatai
"Zanma biyaka amma menene sunanka?
"Aminullah" ya bata amsa a tak'aice
"Ba damuwa yanzu ungowa wannan dubu d'arice ka rik'e kafin aikin ya kammala, sannan kuma.Aminullah banda garaje kasan akwai CCTV ko ina a wannan hotel d'in dan haka sekayi k'ok'arin amfani da style wurin sak'ala shi yanad gum kana d'aya wannan bak'in bayan ze manne jikin koma meye" Jinjina kai yayi
"Amma hajiya hanzari ba gudu ba, bani zanyi aikin yamma ba kozan dawo se gobe da safe" Jinjina kanta tayi
"Bakasa matsala bani number ka zan saving sannan saganan semuke commumicating"
"To hajiya wanne d'akin ne?
"Room 11 ne a 3rd floor" Jinjina kansa yayi kafin yace zan gama da wannan da wuri sena haura, nagode sosai" Daganan sukayi sallama ta fito kai tsaye wurin shopping ta nufa.
Hammood kuwa daya isa location nata na k'arshe yasha mamaki da ganin wurin tome zatayi anan kuma a ina take? Ganin dai tabbas indai wayarta tana hannunta ta tona wurin ya sanya ya sauka ya soma tambayar kosunga k'anwarsa waye waye anan me saka cajin ya tabbatar masa tabar wayart charge ne tace zataje da tawo, dawowa yayi cikin mota ya soma murmushi
"Yarinyar nan shu'uma ce, tana sani ta ajiye wayar ta, waime ta d'auke sa ne, how much does she know about him by now? she's very cleaver tadad'e tanayi be ankara ba se yanzu!!
Zuwanta shopping tana zagaye a hankali tana d'ebar abubuwan buk'atarta kanta a k'asa kawai wani k'amshi dabazata tab'a mantawa dashi ba ya daki hancinta, da sauri ta d'ago idanta sukayi karo dana momy, cikin tsananin jin dad'i da k'auna tace
"Momy" Momy kuwa da take wa Hafsat kallon sani ganin ta k'ara haske da murjewa tace tana kallonta "Kamar Hafsat ko" Fad'awa jikinta hafsat tayi
"Momy nice baki gane ba dududu kwana nawa? Rungumarta momy ma tayi kafin tace
"Allah sarki 'yata, nayi kewar rashinki, naje garin kuma labarin danaji bemun dad'i ba, acen naji sharrin da Bilal ya miki abin ya d'auren kaina sosai, na gaya musu gaskiyar niba haka ya faru ba, kece ya rage na nemi gafararki hafsat, muje gida, dama kekam ina shirin sanar dake dukmanin abinda ya faru tun daga farko har k'arshe" Murmushi Hafsat tayi kafin tace
"Idan na dad'e banje gidaba zasu nemeni momy, ki bari gobe zanzo" rik'o hannunta tayi to muje mota zan baki labarin duk abinda ya faru acikin minti uku zuwa biyar" Hafsat bazata iya yiwa momy musuba dan haka ta bita har mota, anan taji labarin daya girgiza ta kuma ta tabbatar khairiyya itace kishiyarta a yanzu dama tayi imanin akwai inda tasan khairiyya, kenan Bilal fyad'e yayiwa khairiyya? Kuka kam atare suka shashi itada momy daga k'arshe suka rabu bayan exchnaging number waya suna yiwa juna alk'awarin sake had'uwa, dan hafsat ta nunawa momy cewar bazata iya bata labarin taba a yanzu sesun sake had'uwa sabida tana sauri, dan kuwa momy tace tanaso hafsat ta dawo gidanta da zama gaba d'aya.... Aran Hafsat tace Momy wannan bame yiyuwa bane yanzu.
Ko wannan karon a k'ofar shiga Fadar Sarauni sukayi karo da Hammood,kallon juna sukayi sannan tayi gaba abinda batare datace masa ci kanka ba, a fusace yabi bayanta zuciyar sa tana harbawa, yayi sa'a Bahar bata parlor dan haka yabita har cen cikin d'akinta, kallon juna suka tsayayi tace tana zare abayar dake jikinta da dankwali ta dawo iya riga da wandone a jikinta
"Malam lafiya"
"Daga ina kike ? Ya tambayeta yana muzurai murmushi tayi
"Mesa kakeso ka sani ? Dakabi bayana bakaga inda naje bane dakake tambaya na" kallon ta yayi yarasa wace irin mara kunyace Hafsat
"Kinsan dai daga fitarki har dawowarki kina tare ne da tsinuwar Allah da mala'ikunsa ko? Kina matar aure kike fita babu izinin fita, daga yanxu ban yarda kije konan dacen batare da izinina ba" Wata dariyar raini ta masa
"Ban gane me kake nufi ba ? Tun yaushe ka bani izinin fita tunda har kai kayi kwance? Yazan biye maka mu lalace?
"Me kike nufi da kalamanki?
"Oho a tambaye ka" Rugowa yayi se damk'e ta ta kauce masa ta arce aguje zuwa waje yabiyo bayanta, a parlor ta zagaye bayan bahar shikuwa segashi aguje
"Nashiga Uku Ni Bahar Sarauni, yau naga d'ebar albarka la'ada wuri, kai yanzu dan bakada mutunci shine bazaka dena bibiyar yarinyar nan ba, Allahu bazakamun abinda kakeso agidaba, gobe zan kaima ka matarka" Mak'e kafad'a hafsat tayi cikin muryan sangarta tace
"Mugune Bahar, karki kaini wurinsa dan Allah, ya dinga jamun suma na idan banyi abinda yake so ba"
"Aikuwa idan ya kuma ja miki suma senaja mai la'anta yaseen, kwanakin nan rashin Daraja Hammude keji, ita waccen matar taka bazata iyaba bane ba? Kake bibiyarmun jikata da sabon dalon d'angwalar yaji, banason renin hammatan me shayi kamaji na gaya maka" A harzuk'e yabar gidan bayaso yayi magana amma tabbas seyaci kaniyar hafsat.
*************
Dukkansu su uku atare sukayi shirin fita, Hammood, khairiyya da kuma Hafsat, khairiyya da Hafsat munsan destination d'insu mararraba hotel zasuje, hammood ne bamusan inda zashiba, ga kuma idan fada dasuma suka d'auki destination d'aya dasu khairiyya..........
*Sorry na muku kad'an, ba charge a phone d'ina, gashi naso sosai inga yau ko Hafsat zata tsira......to mu had'u gobe dai inshaa Allah.*
*Mom Nu'aiym*
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA ASHIRIN DA UKU*
23.
Tunda wad'annan mutanen suka fara shigowa se gaba d'aya hammood yabar reception sabida shima bawai ya fito haka kawai bane, tsaf acikin motar sa seda ya sauya kaya zuwa wata matacciyar yadi da hula kayan daud'ar jikinsu kad'ai ta ishe su, gaba d'aya yayi dressing irin na me garin k'auye da wani karkataccen madubi bayau ya saba basaja irin haka ba, dan kuwa gaba d'aya motar dayake kanta ba wacce aka sanshi da ita bace, wata iriyar starlet ce me sanya ciwon jiki, gaba d'aya rawanin dake kansa ya wani cukurkud'e wuri d'aya gashi a karkace, wannan shirin ba k'aramin b'atar da kamanin sa yayi ba fiyeda yanda ya kawar da kamanin Hafsat, shi kanshi shirin barin wurin yake dan haka kusan atare suka shiga abun hawa, ita tahau napep shikuwa ya shiga wannan kwarab'abbiyar starlet danake da tak'inin ta girmewa shekarun haihuwar sa, kallon matar yake data shiga keke napep d'in, tun d'azu me napep d'in yake wurin bayan ammasa bayanin wani abu an nuna masa waya, kuma wanda yabi bayan matar yashiga napep d'in bawai tare suke da matar ba, sannan kuma yaga yana wata magana dame napep d'in kafin fitowar ta, kenan parking d'in natane dama ita ake jira? Dama motarsa a kunne take hakan yasa yayi azamar zuwa domin yayi overtaking nasu amma me seyaga matar ciki wuyanta ya tafi baya tamkar matacciya har mayafinta ya zame baya, seda wata mota ta tashi bugun nashi sannan ya saisaita kansa, me napep kuwa zuwa yayi da azama ya wuceshi sunata sauri tamkar zasu tashi sama wannan ne ya k'arawa abun k'aimi a zuciyar sa yace lallai seyaga inda suka dosa!
Sanda yabi ta d'ayan layin daya ajiye motarsa yayi parking wannan motar sannan yashiga tsakanin gutter's ya tsallaka ya b'ulla ta wannan layin dayayi parking acikin motarsa ta alfarma ya sauya kayan jikin sa nanma, seda yayi branching guest house nashi yashiga ya ajiye wannan motar sannan yafita da wata motar ta k'ofar baya ya nufi masarautar sa a sukwane tamkar zakin daya shekara beci namaba! Kai tsaye part d'in khairiyya ya nufa acen ya tarar ta dawo, kallon ta yayi sosai sannan ya haska mata wayar sa, sesa ta karanta abinda yake nuna mata sannan ta kawar dakai tare da cewa
"Anguwa naje" Cikin fusata ya kuma rubuta
"Yaushe kika isa kije unguwa batare da izinina ba? Kuma unguwar wurin wa? Wa kika sani a garin? Tana gama karantawa ta kallesa
"Ajiyeni kayi ne? Kokuma kaine raina yake hannunka kaga Hammood dan Allah ka shafawa lafiya ta lafiya, abinda ya isheni ya isheni" Fusata yanzu kam yayi ya matso kusa da ita a harzuk'e ita kanta tayi mamakin yanayin sa, tunda suke yaune rana ta farko data hango masifa haka a idansa, matseta yayi har jikin bango amma bece mata ci kanki ba kawai ya tsatsareta da manya manyan idanuwan sane dasuka sauya launi, runtse idanta tayi cike da tsoro, she really need a shoulder to cry on, mesa yake mata fad'a, gaba d'aya mahaifiyarta ta janyo mata mummunan tabon daze illata rayuwarta, menene amfanin wannan mugun aikin data aikata, akan me Bilal zeje wannan matakin a tonawa mahaifiyarta a siri, zuwa wannan lokacin gaba d'aya kukan datakeso tayi tun d'azu bezoba se yanzu ya wanke fuskarta dukda idanta a rufe yake, duk yanda taso ta had'iye kukan nata seda yazo da iyakacin k'arfin sa, kukan ta saka sosai wanda ya sanya yayi kasake kawai yana kallon ta cikin mamaki, maganar sace ta b'ata mata rai kome? Metakeyi tare dasu Baba Usman? Me suka ce mata? Is she alright? Janyota yayi zuwa jikinsa ya soma patting bayanta a hankali ziciyar sa tana harbawa ya tabbatar akwai wani abun dasuke shiryawa tare da khairiyya kuma yanzu ne suke so suyi trapping nata tun ita batasan asalin halayyar suba, meke shirin tasowa kuma, be hanata kukanba seda tayi me isarta sannan ya kwantar da ita kawa yabar d'akin dan kuwa hankalin sa yanakan waccen yarinyar dayabi bayan 'yan keke napep yaga sun kaita unguwar Shiyar fada cikin tsohon guest house d'in me martaba dayake k'ark'ashin kulawar Baba Usman a yanxu, mecece alak'ar dake tsakanin Baba Usman da khairiyya, mesa kuma ya sanya aka d'auke matar mutane zuwa shiyar fada danya tabbatar cewar shine ya sanya aka d'auketa, to Amma ina hafsa taje? Metajeyi a wannan gidan? Kai tsaye part d'in Bahar ya nufa dan yasan a k'a'ida yau akace zata tare agidan ta, koda yaje ya binciki bahar batanan, driver dasuka fita atare ya tambaya ita inda ya tabbatar masa da cewar ga unguwan daya kaita kuma tace k'arfe shida ya koma ya d'auketa, yaje ance tafita tin yamma bata dawo ba, yajira har bayan magrib bata dawo ba wannan ya sanya ya taho a tunanin sa ta koma gida! Kai tsaye gidan Hammood ya nufa inda yaje ya tarar da Baba me gadi dan tuni ya dawowa aikin sa agidan, seda ya waiga baya yaga ba kowa sannan yace
"Ka shiga ciki Baba dan Allah ka sanar wai Hafsat ta fito inji mijinta zasuje gida" Jin wannan sak'on ya tilastawa Momy fotowa daga cikin gidan tazo suka gaisa da Hammood inda kallo d'aya yayi mata k'irjinsa ya doka da kamanceceniyar dake tsakanin ta da khairiyya, gayar da ita yayi sannan ya sake maimita abinda ya sanarwa Baba me gadi, da mamaki tace tana kallon sa
"Hafsa a charge tabar wayarta kuma k'arfe shida tacemun zata dawo,bansan inda ta tafi ba bankuma san meya tsareta a inda taje ba, ni kaina na shiga damuwa sosai" Nisawa yayi sannan yace
"Ba damuwa nagode sosai, inaga tayi yamma ne ta wuce gida" Cikin rashin kuzari tace
"Ze iya yiyuwa hakan ne, zekuma iya yiyuwa wani abin ne, koma menene dai i will keep u updated idan tazo idan ma batazo d'inba" Godiya yamata amma be karbi lambar wayarta ba a hanzarce ya juya shitar fada batare da wani tunani na biyu ba, ko shakka bayayi wannan matar Hafsa ce, she can go to any extend akan abinda takeso, yayi iyakar tunanin dazeyi akanta ya gagara gane wa tskewa aiki akansa, kome menene wannan al'amarin tabbas babbane a wurinta indai har zata iya amfani da wannan hanyar me cike da hatsarin gaske wurin cimma burin ta! Yana shiga gate ya kira masu gadin gaba d'aya da masu kula da shuke shuken furannin gidan gaba d'ayansu wayoyin hannunsu yanfara karb'a sannan yace yana kallon me gadin
"Its been long i cm here show me in" Ranka ya dad'e duk datti ga k'ura ba shiga ake ba" kallon masifa ya wurga masa kafin yace
"My friend will you do just as i say? Gyaran zaman rigarsa yayi jikinsa yana rawa sannan ya shiga gaba Hammood yabishi a baya ko ina seda suka shiga beganta ba, rik'e bakin sa yayi sannan ya juya da zummar barin gidan amma me freezer dake gefensa seta motsa kallon me gadin yayi daya gama cewa gidan duk datti ne ko ina fesfes yace
"Bani ruwa a wannan freezer nasha" Jikin me gadin yana rawa ya kuma cewa
"Ai basa amfani da ita yallab'ai sedai wancen fridge d'in" Hannu yakai ze bud'e danyaganta a kunne amma me se me gadin yayi azamar rik'o hannunsa d'agowa yayi suka kalli juna jikin me gadin dukda yanda yake mazari hakan be bashi damar sake hannun ba, jijiyar me gadin ta wuya me taken mukwana lafiya Hammood ya kalla sannan yayi wani malalacin murmushi sekuma ya daddage yakai mata wani lafiyayyen sara da gefen hannun sa, take agun me gadin ya zube a sume, shi kuwa ya bud'e deep freezer d'inda har lokacin bata dena motsi ba, da sauri yaja baya ganin mitum ga dakakken yaji a barbad'a ako ina shi kanshi yana bud'ewa sanyin k'ank'arewar datayi tare da tashin hayak'in yaji ya daki hancin sa abinda yayi saurin sanyashi atushawa, seda ya matsa sosai sannan ya kuma dubawa tabbas yaribyar d'azu ce ko mata zece be gane komai ba se kayan jikin ta, da azama ya cicib'ota, ab daire hannunta da k'afafuwanta a had'e ankuma tura mata wani abu a baki, abin bakin nata ya soma zarewa kafin take ta soma atishawa tana ruwan k'walla sannan ya warware hannunta da k'afa be b'ata lokaci ba yabar gidan baya ya sakata a mota, abinda yafi bashi mamaki shine dayawa daga cikin yaran daya wurga wayoyin su a mota basa nan, sun gudu kenan kome? Asibiti ya nufa da ita yana k'are mata kallo, ko shakka bayayi yanayin yanda zuciyar sa ke bugawa akan Hafsat yasan yanxu kam itace, tome ya kaita? Meye nata na zuwa ta wannan matakin, sanda suka asibiti tama fita a hayyacin ta, k'afafunta ya kalla da hannayenta atake ya k'ara tabbatar da zargin sa akan Hafsat ce, dake private hospital kuma sun masa farin sani hakan ya sanya dashi suka shiga bata taimakon gaggawa, gaba d'aya sanyin k'ank'ara ya gama da lafiyar ta, ta kwashe sama da sa'o'i hud'u acikin freezer me azabar sanyi da yattafin yajin barkono, mamaki yake yanda aketa yaga kayan dake jikinta da almakashi se yagawa ake basa k'arewa lallai yarinyar nan batada bankali, meya kaita? Haka har ta dawo iya pant be da bra ajikin ta, kallon likitan yayi yana yamutsa fuska kafin tace
"Dr. Ba wani privacy cover her body please" kallon sa likitan yayi
"Yanzu zamu rufe ta karka damu" yana nan tsaue har suka sanya wani blue zani suka rufe ta, anan suka shiga dudduba ta kayan data tulawa jikinta sun taimaka wurin hanawa sanyin freezer shiga jikinta sosai amma idanta da mak'oshinta da komai ma ya gama shiga azabar sanyin da turirin yajin wannan ya sanya gaba d'aya wata azababbiyar mura ta taso mata ta lokaci guda tasamu taimako dai, an shafa mata mayukan rage azaba sabida zafin d'aurin datasha sannan akayi mata abinda ya dace tukunna sukace bazasu sallameta ba se zuwa safiya idan sunga dacewar hakan shima!
Wayar sa ya zaro ya kira Uncle Jay wanda yana d'auka yace dashi
"Mesa zaka sanya ta irin wannan aikin? Akan me duk a cikin mutane masu wayau da girman shekaru se ita kad'ai" Nisawa Uncle Jay yayi danyaso hana faruwar abinda ya samu hafsat amma besan ya akayi sukayi outsmarting nashi ba akanta
"Hammood magana ce wannan me tsayi bazatayiyu a phone ba ka bari idan mun had'u" Cikin takaici yace
"Your crossing the line Uncle Jay, she's my wife remember? Yaya zaka sakata aikin dani mijinta na kasayi? Kasan me suka mata yanzu? Nisawa Uncle Jay yayi cikin jimami
"I hope she's now safe" Tsaki gajere Hammood yayi kafin yace
"She's not and please count her out of this bullsh****t" Nisawa Jay yayi
"Ka saurareni mana Mood bawai da wani niyyan na sakata ba kawai naga ka d'aura zargi ne akanta shine nakeso nayi diggin meke k'asa ta b'angaren ta, am just trying to proove her innocence"
"What ever" ya furta sannan ya kashe wayar sa ya juya yana kallon ta, kowama indai akace sarauta ne kowa kansa hayak'i yake, meye wannan 'yar tatsutsuwar ta sani, wama yasan kalan shirmen dazata kwab'a idan ba sonkai ba kawai aikin da manya ma basuyi ba se ita taje tayi. Wayar sace ya kuma yin k'ara ya d'akko Uncle jay ne bayaso ya masa rashin kunya dan harga Allah ya shafe shekaru yana masa biyayya, ya gaza gane inda ya dosa akan harkar nan, me suka isa su masa idan sun gane yana maganar daze takurashi ya hanashi yi, lokaci yayi daze yiwa tufkar hanci tunda har aka soma had'awa da Hafsat abin ya zama jin dad'i ma kenan, zama yayi akusa da ita fatar fuskarta dake fara tayi kaman jikin gawa sabida sanyi daya dazk'arar da jini yayi bak'i, yanzu kam bacci take tana sauke numfashi a hankali, wacece Hafsat? Menene ainahin musababbin zuwanta a rayuwar sa, ya sani Hafsat bata kunya ko kad'an tanada tsiwa da sakin magaba yanda duk taso amma she's very honest, sam bata tsoron fad'ar gaskiyar komai d'acin ta, mesa yake zargin ta amma hakan baya rasa nasaba dak'in kareshi datayi da zargin da ake masa akanta tun farko, wayarsace ta kuma k'ara a karo na uku kuma duk Uncle Jay ne, d'aga wayar yayi yanxu kam amma beyi magana ba, Uncle Jay cikin mutuwar jiki yace
"Bani bane na sakata wannan aikin, Bahar ce da Maminka, naso in d'auki wannan blame d'in amma banaso yarda da amincin dake tsakanina dakai ya watse akan hakan, nayi k'ok'arin nusar dasu kuskuren yin hakan amma Mami ta kafe akan Hafsat zata iya tono sirrin b'oye ni me zanyi? Cikin tsananin b'acin rai yace
"Uncle daka sanar dani akan hakan, tasha wuya a hannuna, duka, mari,tsangwama dik akan ina zarginta, dakun sanar dani sena taimake ta" Yana gyaran murya yace "Hammood baka taimaki kanka ba akan mak'iyan ka kake tsammanin zaka taimaki macen dake shirin taimakon ka, kai bazaka iyaba ai" Tunawa yayi da kalmomin ta "Ur a coward!! Tabbas abinda kowa ke kallon sa kenan ciki hadda uncle jay
"But Uncle kaida kake cikin su meka tsinana? All these years ka taimakeni ne? Cikin jin zafin sa yace
"Nida kai duk d'ayane bazamu iya yin komai ba akan wannan abun" Dafe kansa yayi
"Fine then ku barsu su kasheni saime, amma dai wannan 'yar alhakin a zareta a wannan maganar zan gayawa ummi, kuma ka sanar a masarauta a taramun duk manyan fada daduk wanda ya dace ya sani inada magana da dukkansu gobe" cikin sauri yace
"Me kake shirin yi?
"Magana" ya bashi amsa a tak'aice
"Wace iri? A masife yace
"Da baki uncle irin wacce nakeyi dakai yanzu a wayar nan, gobe iwar haka kowa a duniyar Daulatul dinar ze tabbatar wa kansa harshen Hammood ba tattaura bane yana motsawa" Nisawa Jay yayi
"Son please calm down, yanzu gayamun me sukawa Hafsatun" kallon fuskarta yayi sabban yace
"Kasheta sukayi" yana kaiwa nan ya kashe wayar sa ya kira Barra, tana d'agawa yace
"Ki gayawa Bahar Hafsat tana wurina karta nemeta a yau, har mami ma"
"Kawun kane yace ka somayin magana da mutane? So yayi ya gaya mata magana amma kuma seya fasa kawai yace
"Bashi bane kamawa tayi"
"Daka aikon message kawai ai" Bece komai ba ya datse kiran yaje ya kuma rik'e hannun Hafsat yana mata wani kallon dabesan ma'anar saba.
****************
Aminulla kuwa yayita neman wancen layin dasuke waya amma be samu ba, wannan ya sanya gaba d'aya hankalin sa ta tashi, gashi dai komai datace yayi ya kammala amma baya samun wayarta, da wannan ya yanke shawarar kawai ya adana mata sirrinta har sanda tazo wannan itace amana, koda yake har yanzu hoton yarinyar da masu napep suka d'auke a bakin hotel d'in suna masa gizo, seyake ga kamar itace tayi basaja...........
Asaman kujera ya kwana yana rik'e da hannun ta, babu kiran da khairiyya batai masa dole ta hak'ura sabida dama tunda suka dawo basa kwana wuri d'aya sedai yakan zo idan yana buk'atar hakk'in sa daganan ya koma, ta masa magana yace tradition d'in kenan, tarasa gane wanne mahaukacin tradition ne wannan daze nesantata da mijinta, wuraren k'arfe hud'u hafsat ta farka da sambatun ta
"Karku sakani a freezer, sanyi baya bani lafiya kuyi hak'uri" daganan ta tuna sanda aka tura mata wani abu a baki kawai seta mik'e zaune a zabure, da sauri ya farka ya rik'eta dama be kashe fitilan d'akin ba, waige waige ta somayi kafin da azama taja baya a tana rirrike bargon daya rufeta dashi, matsawa yayi har saman gadon ya k'ara rik'ota
"Hafsah" ya furta yaba d'aura kanta asaman k'irjin sa
"Calm down ur safe now, ina tare dake ba abinda ze sameki" kallon sa tayi tana k'ok'arin yin magana attishawa ya taso mata gaba d'aya tayi ajere ajere yakai so goma sannan ta nemi langwab'ar dakai cikeda tsoro
"Wurin Bahar zaka kaini, sunce kasheni zasuyi, kuma ina abubuwana, banga wayana bafa, ina mayafina? Kallon ta yake
"Keda bakida lafiya me zakiyi da wad'annan abubuwan? Rik'o hannun sa tayi
"Wannan ne lokacin danake gaf da cimawa Bahar burinta, ka taimakeni ka baki wayana da mayafina akwai abu me muhimmanci a bayan mayafin nan nawa dan Allah karka hanani" Tausayinta yaji wato shi takeso ta k'watowa 'yancin sa amma yaketa shirme akaron banza, rungumarta sosai yayi sannan yace
"Hafsat calm down naga jakar hannunki a inda na d'akkoki, nakuma d'auka miki, wayarki yana ciki, but banga mayafin kiba nidai" Tana dube dube tace "That is the most important thing ai, shi mayafin sa abayan sa akwai abun amfani ka bani wayar zan kira Aminu" Agogon wayarsa ya kalla
"K'arfe hud'u da kwata na asuba, bazan bari ki kira kowaba a wannan daren, ki bari gari ya waye, kanki yana ciwone? Kokuma kinajin yunwa" kwantar da kanta tayi akan k'irjinsa
"Menake anan to?
"Ki dena yawan surutu bakiji muryanki ba,mura ya kamaki da yawa" Wani yanayi yakeji mara misaltuwa, gaba d'aya jikinsa se k'aryata sa yake a wannan yanayin, jan jikinta tafarayi tanaso ta raba jikinta da nasa ta kula so yake ya soma sha'awar zama awurin, da sauri ya ya sake maidata k'irjinsa
"Hafsah please, stay still" Kasa yi masa musu tayi, why is he so cool today?he's acting so wired, is this real or is she dreaming? Ta tambayi kanta, lafewa tayi na wani lokaci seda yagaji dan kansa yace
"Mesa kika zab'i yin wannan aikin sayar daran? Am not even worth it, mesa zakimun irin wannan sadaukarwar" Janye kanta tayi suka kalli juna sannan tace
"Wanne irin aiki kake magana kenan? Ni in sayar daraina akanka? EHM Allah ya kiyaye" Murmushi yayi, she's still rude kodatake fama da kanta
"Sanda Bahar da Mamina suka sakaki mesa ke baki gaya munba" Yanzukam gaba d'aya tureshi tayi daga jikinta
"Ni bansan abinda kake magana akai ba" Allah sarki, wato dai bazata fallasa sirrin data d'aukarwa iyayen saba akan taimakon sa, lallai yanzu ya dace ya shirya ya d'auki d'amarar sanin wacece Hafsat donya saka mata da mafificin abinda tamar dukda bawai 100% zuciyarsa ta gama nutsuwa da itaba, mik'ewa yayi
"Zanje gida a babban masallacin fada nakeso inyi salla tare da sarki" batace masa komai ba harya wuce yabar d'akin, wayarta ta janyo akan gadon asibitin datake kwance bata fasa aikata abinda tasa agababa!!
Ganin ya fita yabar cikin d'akin ya sanya wad'anda dama fitarsa suke jira sukayi hanyar waje domin dawowa tare da wad'ansa ake jiran suzo domin gamawa da rayuwar Hafsat gaba d'aya kafin shima ya koma fad'a ya tarar da ajalinsa, tunda yaji sirrinsu bazasu barshi ya kara rayuwar koda 1 second bane har itama........Abin mamaki yau a babban masallacin fada Hammood ne ya bada sallah dakansa, inda mutane da dama sun ganshi yana bada sallan, be fitoba seda haske ya bud'e ko ina lokacin ya gama azkhar d'insa, tare suka jeru da muhseen daya masa dirar mikiya sabida yanayin dayaji muryan sa jiya dasuke waya wuraren 12 na dare, suna tsakiya da tafiya kawai sautin bindiga sukaji wanda atake suka zube k'asa atare shida muhseen, mutanen dasuke wurin kuwa wasu suma tsere wasu kuwa sukayo kan muhseen da kuma Hammood ciki kuwa hadda sarki, kafin wani yunk'uri se tashin wani harsashi sukaji atake sarki ya zube awurin shima!!!
*Readers kumun uzuri, yara nata fama wlh musamman Nu'aiym, ga kuma yanayin abubuwa, book yana gangarewa zamuce baze wuce mu 40pages dududu to mucigaba da hak'uri, wamda suka kira Nu'aiym da ayaan suna godiya sosai, nima ima godiya Allah yabar zumunci.
*Mom Nu'aiym.*
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA ASHIRIN DA HUD'U*
24.
Lokacin da Hammood ya fita gaba d'aya se hankalin Hafsat yak'i kwanciya, wanda suka mata abinda suka mata bazasu tab'a barin taba, wama ya sani ko dama dakun jiran suke ya tashi a wurin su far mata, da sauri ta nemi abayar ta ta zura ta d'auki jakar ta, k'arewa d'akin kallo tayi kawai taje ta murza key ta rufeshi ata ciki sannan seta fita ta window lokacin banda tari da attishawa babu abinda take, ta jima sosai a wani wuri cikin asibitin seda haske asuba ya soma washewa sannan ta fito titi, batasha wahalar samun abun hawa ba kai tsaye gidan momy ta wuce, Baba me gadi jin kmocking ba k'aramin mamaki ya bashi ba, amma a haka ya taso yazo ya bud'e mata ya kafeta da ido duk ta fita a hayyacin ta
"Hafsou kece da asubar fari, lafiya kuwa? Kafin ta bashi amsa ata bayanta kawai aka rotsa mata wani abu akai dayasa kai tsaye ta fad'o ajikin baba me gadi a sume, da sauri ya ajiyeta a k'asa yabi bayan wanda sukazo, sandar da dama da ita yazo bud'e gate d'in ya saita ya wurgawa wanda ya daketa, sannan cikin azama ya zaro wuk'a saga kunkurunsa ya kuma saitawa ya wurgawa d'ayan a kafad'a segasu zube gaba d'aya a kwance da gudunsa ya k'arasa yaje ya janyosu yazo ya d'auresu acikin gidan sannan ya kira momy
"Baba lafiya dai? Kallon ta yayi
"Wasune suka biyo bayan Hafsou bansan daga ina suke ba da wannan sanyin asubar ba, nayi nasarar saita d'aya da wuk'ar lak'ani, na kuma jefe d'aya da sandar lak'ani" cikin tashin hankalintace
"Inji ita Hafsat ba abinda ya same ta" Da hannu ya nunata a kwance
"Gatacen ya mata sanda akai, amma kizo ki kamata sena mata turare tas zata mik'e" Jiki na rawa momy ta fito tazo ita da masu aikin ta suka kama Hafsat sannan sukayi ciki da ita Baba yazo da garwasu a tray ya bad'ad'e kanta da hayaki take ta soma shak'uwa segashi ta dawo a mutum sak, dukda kanta yana mata ciwo, momy har kuwa seda tayi, idan masifar dake wannan masarautar takai haka akan Hafsat yaya khairiyya take? Inama zata saurareta? Inama zata tarbi uzurinta su tallafi maraicin juna, Bilal ya sakko tun zuwansa Nigeria amma ita sam se k'ara d'aukar zafi take da ita, Hafsat se zazzare ido take tace
"Momy bazan zauna a gidan nan ba, dole zan koma masarauta idan bacen ba babu inda nakeda tsaro, ta raina ake momy kar masifar dana janyowa kaina ta shafeki" Baba me gadi ne yace
"Anan gidan dai, banda k'arfin ikon Allah babu wanda ya isa yazo yace xe tab'aki, wancen yaron ma na zare wuk'ar jikinsa na shafa masa maganin tsayar da jini, seyayi bayani tiryan tiryan waye ya aikoshi dan bazan masa lamuni ba" Jinjina kai momy tayi, dukda haka zanwa Daddyn muhseen magana ya turo mana motar mopol biyu wannan shine kad'ai ze taimakeka Baba, idan kanada maganin k'arfe dana Bindiga Baba mifa? Gwanda dai a samu tsaron semu k'ara da naka, muyita addu'a kuma" Rik'e hannun momy Hafsat tayi
"Momy ki sanya mopol d'in su kaini masarauta, inason sanin halin da hammood yake ciki gaskia"
"Bara in kirawo khairiyya muji kenan" Tana janyo wayarta ta kira khairiya sega kiran Bilal (Yaron momy dakeson Hafsa dasuka had'u a US nake magana,yayan Khairiyya)
"Bilal ya akayi? Gyaran muryarshi yayi sannan yace
"Khairiyya ta kira waya tana kuka yanzu, wai mijinta da abokinsa da me martaba duk an harbesu" kallon Hafsat tayi kafin tace
"Innalillahi wa inna ilaihiraji'un, harbi kuma a ina?
"Sun dawo masallaci ne kaman tace da asuba, ya kamata ki shirya zanzo muje yanzu" Da sauri tace
"Mu had'u agidan Bilal ba lokaci" Ajiye wayoyin sukayi sannan momy tana kallim Hafsat tace
"Ku tashi yazama dole muje masarautar ku yanzu" Batace komai ba sebin bayan momy datayi duk suka fita suka bar Baba me gadi da wannan mutanen tare da 'yan aikin gidan.
A k'ofar Gabas dake da babban gate na shiga fadar anan tarone sosai wanda baze baka damar shiga ciki ba kai tsaye seda k'wak'waran bincike, Hafsat ce ta sauka a motar ta soma k'ok'arin kutsawa cikin mutane batasha wahalar wucewa ba sabida saninta da akayi har kusa da ambulance dake wurin ta isa gasu kwance susu uku kamar gawarwaki, hannunsa daya sakko daga kan gadon da aka d'aurashi zuwa bayan ambulance d'in kawai ta kalla ta gano wanne ne shi acikinsu, badai abinda take gudu ne ya faru ba, badai duk wahalar data gama sha akan Hammood ba rayuwar kenan? Ciki hadda takawa da Muhseen bawan Allah bejiba be gani ba? Gabaki d'aya tsayawa tayi ta daskare agun tamkar an dasata!! Duk hada hadar da police da soja keyi awurin tare da sauran mutane batajin muryoyinsu akusa nesa da ita takejin tashin maganganun su, seda aka dafata sannan ta juyo a firgice ganin Bahar ce ya sanya ta fad'a jikinta ta fashe da kuka
"Ammu nashiga uku" rungumarta Bahar tayi tana bubbyga bayanta a hankali
"Addu'a zaki musu ba kuka ba Hafsatu, ki musu addu'a kizo kuma dummanmu zamuje asibiti, tunda suna numfashi dukkansu, ya zama dole muje har muga k'arshen ibtila'in daya afko mana" Batai magana ba tabi bayan Bahar Bahar tana janye da hannunta seda suka kai wurin mota ganin Baba Uthman ya sanya ta tsaya tana kallon sa seda Bahar ta kuma jan hannun ta sannan tace
"Mahaifiyar khairiyya tana waje, banaso mu tafi mu barta" Bahar na sanya jikinta da k'afarta acikin motar tace
"Mu isa waje tukunna" Ita kanta k'arfin hali take amma jikinta se rawa yake, tarihi ne yakeso ya maimaita kansa, haka akayiwa wancen sarkin haka aka kashe mijinta akan sarautar da ayanxu bako wani power sukeda ba se sunada d'aurin gindin 'yan siyasa!!! A waje kuwa Hafsa bataga momy va wannan ya sanya kawai suka wuce tana k'ok'arin kiranta a waya. Gaba d'aya a asibiti anyi cirko cirko, duk sanda Hafsat zata had'a ido da Baba Usman seya sakar mata Murmushhin zaki gane kurenki kokuma ya wurga mata sak'on hararar, shida kanshi shine ya yanke mata hukuncin antayata a freezer a kashe ta, ko shakka batayi mugunta a jininsa take, bayajin tsoro ne wai? Meyasa yake mata murmushi gani yake kamar bazata iya tona masa asiri ba? Dame yake tak'ama meya tink'aho dashi? Lokacin da likita ya fito neman 'yan uwan patient d'in Baba Usman ne yaje, haka kawai hankalinta be kwanta dashi ba tabi bayan sa batare daya sani ba, k'arewa yanayin ofishin kallo tayi a asirce sannan seta dawo jikin k'ofar da aka rufe jakar hannunta dai dake jikinta da bud'e ta d'akko wani karamin abu ta saka masa irin batir na agogon hannu sannan ta sunkuya k'asa k'ofar dabe gama had'ewa da k'asaba ta sanya siririn hannun ta tana addu'ar kar wani ya ganta acen ta sak'ala Atom recoder d'inta ta mik'e a hanzar ce tabar wurin dukda ciwon kan datake bazata tab'a bari a cutar da ahalin dasuka tallafeta ba, bazata tab'a bari aci galaba akansu ba, batada details na abinda ya faru a yau amma taji an ambaci harbi kenan da gaske jiya dasuke cewa they will end every thing today, Allah ya tashi kafad'un bayin nan naka, hadda Muhseen bejiba be gani ba.
Kallon Baba Usman likitan yayi cikin nutsuwa jin abinda yace kafin daga bisani yace yana sauke numfashi
"Wannan aikin aikine me hatsarin gaske yallab'ai, musamman da yake shi Hammood d'in a kafad'a aka same shi, dama ace irin acikine, mara ko wani wurin dakai tsaye mutum ze iya shek'awa lahira, amma magana ta gaskia a yanzu kowama ze iya zargin komai idan akace yau ya mutu, koda ni na yarda da aikinka zan kasheshi amma sauran abokan aikina zasu iya fallasaka koma suk'i amincewa dani anan gaba" Cikin takaici yace
"Kai yanzu a shekaru nawa zaka tara miliyan talatin, bawai harkace ta tsiya bafa, akan rai d'aya ko'a busa kuskure ne ai zaka iya k'arasashi, kawai ni ina ganin bakason yin aikin ne, nikoda ubansa banaso ya mutu a yanzu shine banason rayuwar sa kwata kwata" Cire madubin ido Dr. Yayi "Ranka ya dad'e dama zaka bamu 50.m ne amma meye wani 30.M yayi kad'an gaskia, sannan dama tsohon kakeso a gangarar shida aka sama a ciki sannan ga shekarun tsufa amma dukkansu dakake gani indai ba wani ikon Allah ba zasu rayu gaskia" Cikin k'ufula Baba Usman yace
"Ka had'a dukkansu uku ka kashe zan baka miliyan d'ari" Mik'ewa likitan yayi kafin yace
"In that case zanyi musu alluran wani poison inyaso zan gayawa duniya acikin harsashin da aka harbesu dashi akwai Poison me dafi dan haka duk sun amma seka zube 75% na deal namu a acc na wani k'anina dan bazan bada nawa ba zargi ze shiga bayan nan idan mun kammala seka bayarda sauran kud'in" Hannu ya baiwa likitam yana mik'ewa
"Very nice of you babban likita, idan kayimun haka bawai 100.M ba hadda wani taimako zan maka ka k'ara gaba daga nan asibitin kuma zan baka kyautar gida da mota duk dan ka huta" Likita yana washe baki ya hau godiya sannan ya hau shirin sa na aiwatar da abinda aka sanyashi.
*****************
Aminullah a asibiti ya sameta suka lab'e acen bayan wata itaciya ya bata duk abinda ya samu har videos da kuma Atom recoder daya mak'ale ta kwaso duk abinda suke tattaunawa a wannan lokacin, kai tsaye wurin d'akin Dr taje ta zaro wannan tazo ta shirya komai ta nemi wuri ta nutsu domin saurararsu sedai bata ko kunna na farko ba aka aiko akan tazo an kama wanda sukayi harbi" Tayi sa'a dama ta kira Masscom yana xuwa ta mik'a masa komai akan bata saurara ba tukunna sannan tace ya mata sending duka ta whatsapp zasuyi waya daga baya yanxu hankalinta ba'a kwance yake ba. Suna zaune ita da Aunty Barra suna tattauma matsalar akan har yanzu ba'a shiga aiki dasu Takawa ba acire musu wannan harsashin har sha biyu ya gota an rasa me likitocin da Baba usman suke nufi kawai sega police hadda soja da wasu matasa, abinsa yafi bata mamaki shine hadda Aminullah a yaran da aka gabatar akan cewar wai sune maharban! Ganinnsa ba k'aramin tsoratar da ita yayiba wanda hakan ya sanya ta mugun tsorata har tsoron yafito a sarari bawai tsoron tonuwar asirin tayi wani laifin na tsoron ta baiwa Aminu dama, ido suka had'a da Usman yayi mata wani kyakyawan kallo tare da sakar mata wani malalacin murmushi atake k'irjinta ya kuma dokawa seda Barra ta rik'e hannunta tace murya k'asa k'asa
"Hafsa lafiya dai? Kafin ta bata amsa Baba usman yace
"Munje fada duk kunce babu ita aciki nan kuma fa? Wani daga cikin su ya nuna Hafsat, yace "Wannan ce ta sakamu, kuma itace ta kai mana bundigogi guda biyu" kallon mamaki tayi masa kafin ta kalli Barra datayi hanzarin sakin hannun ta tana k'ank'ance ido akanta, d'ayan ma yana kallonta yace
"Haba Barde, amma kasan mun mata alk'awarin ko za'a kashemu bazamu tab'a tona mata asiri bako? Kan kowa awurin d'aurewa yayi ciki hatta Bahar, baba usman yace
"Ohhh shiyasa gaba d'aya Hammood be yarda da yarinyar nan ba, koda wane lokaci maganar sa d'ayace akan tazone ta cutar dashi, yarinya k'arama se rashin imani shegiya dagani bayin kanta bane wasu ne suka sakata kuma wlh kashinki ya bushe tsinanniya" ya k'arashe maganar yana sauke mata mari, yace yana kallon Barra
"Ai dole daya farfad'o ya saketa, dan bazakije gidan yari ko lahira da igiyar auren wanda kike neman ransa ba, Allah yayiwa wad'an nan jami'an tsaron albarka, shi wannan Allah ne ya kamashi dayazo wurinta har cikin asibitin nan karb'ar balance d'insa ashe police suna kalle damu dakuma wa muke hurd'a dasu, har hotel d'in mararraba taje tayo hayarsa shine yake bibiyar al'amuran Hammood din dan haka badashi akayi harbi ba, kafin muzo nan a CCTV na hotel d'in an gansu a tsaye suna magana a d'aki, munafukar har siffarta take sauyawa in zata k'ulla ta'asa" Bahar jiri ne ya d'ebeta bazata tab'a iya gaskata wannan maganar ba har abada, Barra kuwa seja da baya take yayinda momy ta saka kukan tausayin 'yarta, khairiyya se murna take zata rabu da hafsa na har abada!!! Ita kuwa gaba d'aya komai ya tsaya mata cak! Bata fahimtar komai se kallon kowa takeyi da ido tarasa a ina duniyarta take shirin kaita a wannan mugun mafarkin? Haka aka tasata a gaba se tura k'eyarta akeyi tamkar wata 'yar ta'adda. Baba Usman se masifa takeyi akan iyashegen ta "Duk uban daya turoki wlh sekinyi bayani, nasan wasu mak'iyin d'an uwanane suka turoki, gunduwa gunduwa zanyi da naman jikin ki shegiya me sifar aljanun farkon duniya!
Likita kuwa ya gama tsara duk abinda zeyi harya had'a wasu azzaluman likitoci irin sa, sun gama yanke shawarar su shiga dasu aiki su fara ciro bullet din bayan sun ciro su fara sakawa bullet d'in poison sannan sesu samesu a ward bayan k'afa ta d'auke su k'addamar musu da wannan shawarar suka shiga cire bullet d'in sannan aka mayar dasu ward.
*Kuyi Hak'uri da wannan na cika alk'awarine kawai amma inada patient ga Oga kunsan yau weekends ne, a matse da wannan*
*Mom Nu'aiym.*
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*INA 'YAN KASUWA WANDA SUKA SHAHAR SUKE KUMA SON SU K'ARA SHAHARA TA FANNIN KASUWANCIN SU? TOKU GARZAYO NESA TAZO KUSA,DOMIN MUN SHIRYA TSAF DOMIN TALLATA MUKU HAJAJOJINKU AKAN FARASHI ME SAUK'I TA HANYOYI SADA ZUMUNTA NA YANAR GIZO DABAN DABAN AKAN FARASHI ME SAUK'I, NEMI WANNAN LAMBAR DON K'ARIN BAYANI..07084161619.
*Miss Hindu wannan shafin nakine, nani dad'in yanda kike nuna tsananin k'aunar ki agareni, Allah yabar zumunci*
*SHAFI NA ASHIRIN DA BIYAR*
25.
Lokacin da likitoci sukazo d'akin da Hammood yake se suka tarar baya nan, abin ya matuk'ar d'aure musu kansu, gaba d'aya sun rasa tunanin ina zeje, har toilet sun duba baya nan, likitan cikin tashin hankali yace
"To ina zeje? Shida yakeda rauni? Yaushe ma allurar baccin ta sake sa? Karmu b'ata lokaci anan mu duba sauran patient d'in, Dr. Anwar kai seka duba mana patient relatives d'in kaji inda yaje" Juyawa yayi sukuma sauran likitocin suka juya d'akin me martaba nanma bayanan, hankali atashe suka juya d'akin Muhseen nanma bayanan, tashin hankali wanda ba'a saka masa rana! Dr. Gaba d'aya jikinsa rawa ya d'auka ya rasa inama ze saka kansa, tomeke shirin faruwa? Idandai ba wani abu sukaji ba tayaya zasu bar asibiti acikin sirri kuma ba tare da kowa ya gansu ba? Kai tsaye office d'insa ya nufa ya d'auki waya ya kira Baba usman bayan sun gaisa yace
"Yallab'ai akwai matsala fa? Cikin tashin hankali Baba Usman yace "Matsala fa, Wacce iri kenan?"
"Gabaki d'aya munje muyi aikin allurar nan kamar yanda muka alk'awaranta dakai amma semuka tarar duk patient basa d'akunan su, kuma patient relatives sunce basusan yaushe suka fita ba, abun akwai matuk'ar d'aure kai" Cikin tashin hankali da d'aure kai yace
"Wannan wace irin magana ce? Sekace wasu cinnaku ka gayamun duk baka gansu ba wannan maganar ai zancen wofi ne" Zufa Dr. Ya share sannan yace
"Maganar gaskia kazo da kanka ka tuntub'i relatives naku da kuka bari dakuma wannan fadawan da dogarawan, danni gaskia zan iya mayar ma da kud'ad'enka akan in shiga wata fitinar" Cikin masifa yace
"Deal.ya rigada ya k'ullu likita, zanzo inji inda suka tafi dai amma maganar mayar da kud'i batama taso ba, shin ku bakuda CCTV a d'akunan kwananku ne da waje? Cikin k'aguwa likitan yace
"Bamudasu, a main gate ne kawai akwai" Tsaki k'arami yaja kafin yace
"K'aramin asibiti kukeda kenan ba babba ba, bansan mesa me martaba yake zuwa asibitin kuba, koda yake dak'ik'in gaske ne shima" katse kiran likitan yayi kafin yace shi kad'ai
"Wannan mutumin inaga lauye aniyar sa zanyi, ban tab'a kisaba dama, inaga Allah ne ya taimakeni danya tseratar da rayuwarta daga fad'awa halaka, sabida aniyarsa ce zansa tabisa, wanda dik ze iya sanadin jininsa har haka tokuwa tabbas a dubawa rashin imanin sa"
*****************
A station gaba d'aya hafsat be kawo wuta seda ta shafe kusan awa biyu a cell tana nazari kafin azo interogeting d'inta!!! Mutumin gaba d'aya wani irin mutum ne me tsananin cikar kamala da haiba, kana ganin sa zaka tabbatar wa kanka cewar wannan a k'ware a harkar sa, beyi mata kama da police officer me kaki ba sedai ko d'an sandan ciki ne, cikin dak'ik'a dabefi biyar ba ta gama karantar yanayin sa, katse tunanin ta yayi da cewar
"Sunana Sifeta Sufyan amma anfi sanina da Data, nazone in miki wasu 'yan tak'aitaccin tambayoyi akan wannan al'amarin daya faru, duba da yanayin shekarunki na tabbatar sakaki akayi" Murmushi kad'an tayi sannan tace
"Bazan baka amsa ko d'aya ba a yanzu malam Data, duba da yanayin shekarunka da wayewar ka na tabbatar kaiba jahili bane ba, dagani kuma koban tambaya ba na tabbatar cewar kai d'in nan kasan aikinka fiyeda tunanin me tunani, dan haka anan taimako d'aya zan maka sabida bazanso kasha wahala ba, ba wani taimako bane me wahala, da Farko.zan baka lambar wani wanda xe taimakeka ka samu amsar tambayoyin ka acikin sauk'i, kokuma zan baka dama ka gayyatoshi ayi komai agabana, na biyun sa kuma zan baka wani assighnment idan kaje kayi shima ze taimake ka" Langwab'ar da kansa yayi yana mamakin yarinyar kafin yace
"To Malama Hafsah ina saurarenki" murmushi tayi kafin tace
"Lokacin danaje gidan sarautar Daulatul dinar sena tsinci kaina a wani hali na rashin galihu,amma acikin k'ank'anin lokaci sena fahimci akwai wata kitimurmurar da ake shiryarwa wad'an su en na gada acikin gidan, bayan kwana biyu aka so ayi amfani dani se Allah ya hana ya kuma kare, daganan se aka auramun babban dan sarkin daular, zamana dashi da kakarsa sena fahimci akwai wata matsala, acikin fadar akwai wata b'oyayyiyar k'ungiya me zaman kanta wacce sukeda mummunar manufa akan son k'wace sarautar, daganan sena duk'ufa nida kakarsa akan son neman su waye jagorori acikin wannan tafiyar, nayita lalube acikin duhu, nasha fama na shiga had'arurruka da dama kafin Allah ya bani sa'ar sanin su waye suke neman ran sarki da d'ansa d'a d'aya tilo, daganan sesuka d'auki matakin gaggawa na aikawa a kashe sarki da kuma d'ansa su huta, se sukayi rashin sa'a sarki da d'an nasa basu rigada sun mutuba, nima kuma akayi akayi a kasheni kwanana basu k'areba se kawai suka d'auki matakin rataya laifin akaina ta hanyar kawo shedun k'arya" kallon juna suke suna wani murmushi atare kawar da kanta tayi sannan taci gaba
"Raina fansa ne akan ubana dankuwa Me martaba ya 'yantani a matsayin 'yarsa tuni, Raina fansa ne akan mijina dan kuwa yasha matuk'ar wahala arayuwata kuma shine ya d'akko ni a lokacin da ake neman yagan rigar mutunci yamun sutura, idan na mutu agarin ceton sa ban damu ba, ka k'addara nid'ince na sanya akashe su, amma kuma tare da had'in bakin wasu acikin fadar nan, wannan shine Assighment dazan baka matsayin ka na babban me bincike alaji Data" Gyaran murya yayi har lokacin yana murmushi kafin yace
"Ban fahimci wanne Assighnment ba aduk wannan labarin da kika bani a baud'e" Murmushi tayi kafin tace
"Ka nemo su waye makasan sarki da d'ansa acikin fada bayan ni" Nisawa yayi kafin yace
"Idan ina binciken mutum akan kowane irin laifi ina duba zuciyar sane lolacin dayake magana, bana duba kalamansa, amma narasa yanda akayi kika raba zuciyata kashi biyu a wannan lokacin, na farko kalamanki suka d'auki mafi rinjayen kaso a k'walwata da zuciyata, na biyu kuma harbawar zuciyar ki ya tabbatar mun da cewar keme gaskiya ce hakane?" Murmushi tayi
"Ehm Ehm banda azarb'ab'i bance dakai inada gaskia ba, nadai gaya maka hanya mafi b'ullewa ne amaimakon ka b'ata lokacinka wurin jiran in baka wata amsa danni babu amsar dazaka samu daga gareni a wannan lokacin" Shiru yayi yana nazarin yarinyar be tab'a had'uwa da mutum mara tsoro irinta ba, meke damun kanta haka?
"Idanda zaki bani had'in kai, da munyi wannan tafiyar atare Malama Hafsa, banaso muyita zagaye nida ke, na soma fahimtar kalaman ki dakuma gaskiyar ki" batace masa komai ba yace yana kallonta har lokacin
"Idan zaki bini zan dawo anjima na d'aukeki samuje gidana inada mata hadda yara biyu so karkiyi wani tunanin,akwai muhimman abubuwan danakeso mu tattauna a tare masu buk'atar sirri" Shiru har lokacin batace masa komai ba, seda kusan mintuna uku suka wuce sannan ta sauke nannauyar ajiyan zuciya tace
"Banaso fitana atare dakai ya samu saukar idon polisawan wannan wurin, ka sani idon fada akwaisu a ko'ina na tabbatar anan d'inma akwai mutanen su dan komai zan bikane amma zuciyata batada nutsuwa akan bazaka cutar dani ba sam! Murmushi yayi sannan yace
"Kinada tsananin kaifin basira da k'wazo wannan shine abinda ya ankarar dani akan gaskiyar ki, ya kuma kwad'aitamun son yin tafiya atare dake, idan haka kike tunani zan murd'e kalamai na daga yanzu zuwa yin basaja na wuccin gadi kafin mu samu gaskiyar ke wacece! Murmushi tayi dankuwa tsaf ta gane kalaman sa kafin tace
"Abin ze amfanar da mutane da yawa Detective, kawai inasone ka sani kaima ka shigo wani hannun dayake a rub'e bashida sanayya kota ina tashin wari yake abinsa ka kiyaye" Cikin gano zancen ta yace
"Hakane zan tafi amma ki sani bazan tab'a saurara miki ba idan har ya tabbatar cewar ke mai laifice, dan kuwa kin kasa kawo wasu k'wararan hujjojin dazasu nuna cewar bakida hannu a wannan tafiyar, detective ze baud'e hannunsa yakaiki d'akin horon dayake mallakin humumar su ya azabtar dake cikin k'una" Murmushi tayi
"Ina fatan wannan basajan ya zame maka alkahiri, ina maka tsoro kayi sakacin da santsin miyan yauk'i ze jaka zuwaga gangara" Mik'ewa yayi
"Gwara ki tanadi hujjojin kariya dakai, dan kuwa daga yanxu bazanmiki yare irin wannan ba, had'aki zanyi da horo mafi muni, sarki da d'ansa rayuwar suce a tsakiya"
"Gaba d'aya Allah yana bayana yana dafamun a irin lokutan danake tsananin buk'atar hakan, nayi farin ciki danayi nasarar gano amsa kuwwar d'an mage, ban tab'a sani inada hikimar gano wannan hanyar ba, zan jirayeka zuwa duhuwar ina maka fatan samun nasara" Seda yakai k'ofa sannan yace
"Daga yanzu babu wata magana me kamada dad'i a tsakanina dake, idan baud'e yayi baud'e zaki iya samun tsaraba harta duka kisan wannan, bayaga haka kiyi hankali wurin gayamun magana dan kuwa daga wannan lokacin mun gama tausasa kalamai se saukar horo me tsanani" Bata bashi amsaba ta fahimci da haka yakeso ya rabata da wurin tana fatan police biyu dake tsaye basu fahimci komai ba, dan bata yadda da kowa ba a yanxu!
************
Ranka ya dad'e hak'uri zakayi ka kwanta zuwa lokacin dazaka samu lafiya, kayi hak'uri ko zuwa jibi ne" kallon mitumin yayi a k'ufule ya saba darashin yin magana har yanzu bakinsa nauyin bud'ewa yake masa, idan ba ambaton Allah yake ba seya wuni beyi magana ba
"Yaya zasu mata sharri, akan zasu sauke akan ta, meta musu k'arya sukeyi kuma inaso inga matata yanzu yanzu" Nisawa Uncle Jay yayi kafin yace
"Hammood kokasan ba inda zan barka kaje, kana hauka ne wai, su hukumar aiba mahaukata bane ba dazasu yanke mata hukunci babu wani bincike" kallon mamaki yayiwa Uncle Jay
"Uncle ban gane me kake nufi ba, so kake in barsu suyita dukanta, kokuma so kake sauro da k'udan cizo yayita cizonta, agun kwanciya ake kashi ayi fitsari gaskia zuwa zanyi in dawo da ita" Khairiyya da kishi ke shirin hallakawa tayi gajeran tsaki sannan tace a k'ufule
"Yarinya tana neman ranka, kai kana neman ka ceceta, gaskia Hammood kanada matsala, i will make sure she rot in jail" d'aga ido yayi daga kwancen dayake yace
"Kidena alak'anta hafsat da maganar nan, batada wani alak'a da ita kuma ita ba muguwa bace ba, zargi ne aka jefa a zukatan ku akanta kuma kada ku bari ayi nasara akan hakan" Wani tsakin taja
"Ko shakka banayi asiri ta maka, an jik'a an baka kasha, kasan me kake ciki kuma fita ba inda zakaje da wannan raunin" Mik'eea yayi zaune yana k'walla k'ara yana dafe wurin kafin yace
"Khairiyya idan bazaki fad'a alkhairi ba to kiyi shiru dan Allah, babu i repeat babu wani wanda ya isa a duk fad'in duniyar nan ya hanani fita idan ba Allah ba, yanzu zanje i want to bail her out" zata k'ara magana Uncle Jay yace
"Khairii please, ki rabu dashu, Hammood tunda yamun musu abin yafi k'arfin sa, just let him go" Tashi zaune yayi da ssuri Ummin sa ta rik'esa tana kallon sa, shi d'inma kallonta yayi
"Ummi dan Allah karki hanani, yarinyar nan nini kad'ai nasan abinda nakeji akan halin nan datake ciki, tayi mana sadaukarwa bazan tab'a bari ta shiga wani hali ba akan rashin gaskiya! Zama ta koma tayi sannan da ido tayiwa Uncle Jay alama akan yace masa wani abu
"Ka bamu mintuna goma mu nemo wanda zasu baka tsoro" Tashi yayi tsaye kafin yace
"Abinda banaso kenan, hankali ze dawo akaina, da abun hawa na kasuwa ma zan fita" Damuwa sosai ta bayyana a fuskar ummi ta sadda kanta a k'asa cikin son b'oye damuwar ta, seda yakai k'ofa sannan ya waigo ya kalli mahaifiyarsa
"Ummi kimun addu'a" Murmushi ta sakar masa wanda bekai zuci ba sannan ta gyad'a masa kai" Dawowa yayi ya karb'i kud'i hannun Uncle Jay sannan yabar cikin d'akin da tunani kala kala aranshi.
***************
Koda ya iso station d'in ya tarar da motar Baba Usman da wasu muk'araban sa, fasa shiga ciki yayi ganin akwai yalwar duhu awurin seya lab'e agefen bishiyar da Baba usman yayi parking, yana nan tsaye har aka shafe minti sama da goma sannan segasu sun fito, tsayawa sukayi suda D.P.O. Baba usman ya mik'a masa kud'i ya karb'a sannan yace yana kallon sa
"D.P.O banaso abaiwa yarinyar nan dama ko k'afar dazatayi wani bayani, idanda daganan station d'in zaku turata jail batare da alkhali yabita kanta ba danaji dad'i, amma ko yanzu idan alk'alin naku ne semu siyeshi mu siye lauyeyun su murd'eta, kasani idan asirina ya tonu naka asirin ma ya gama tonuwa" DPO yana 'yar dariya yace
"Ai ka rabu dani da ita kawai, narasa waye ya turo Detective Data akan binciken ta, mutumin dayayi yak'i da mutanen harma da aljanun gidan madubi, dabadan shiba da duni zansan yanda zanyi kawai na hanata xuwa gun shari'a, abin ma dayazo da sauki tunda kace batada galihu batada kowa" Baba usman yana dariya yace
"Ance ba'a siyen Detective data da kud'i, idan nabi ta kansa da nera ya taka ya wuce zan sace matar sa, ko 'yar sa inyanada su inga ta tsiya" Dariyar mugunta DPO yayi kafin yace
"Ranka ya dad'e inama ace nice nakeda irin tunanin ka, dana mori ilimina" Dariya jin dad'i yae kafin yace
"Mu zamu koma, ka tuntub'i detective d'in kaji idan yayi musu zamu karb'e case d'in daga hannun sa" Sallama sukawa juna sannan suka wuce shiya koma, sauke ajiyar zuciya Hammood danya samu wata shaidar akan Baba Usman yayi recording na komai a wayarsa, kai tsaye cikin station d'in yashiga bayan sun gaisa dashi yace
"Office na DP0 nake nema" kallon sosai sukayi masa kafin d'aya daga cikinsu yace malam lafiya?
"Sunana prince hammood daga masarautar Daulatul Dinar" Take suka fara kai masa gaisuwa, yamutsa fuska yayi sabida yanda wurin bullet d'in ke masa ciwo sosai yace yana kallon d'aya daga ciki
"Lead the way" da azama ya shiga gaba shikuwa yabi bayan sa. Bayan sun gaisa yace yana kallon D.P.O
"Kada kayi tunanin zakayi wasa da abubuwan dake hannun ka, domin duk abinda kuka tattauna kaida Ubandoma ina jinku kuma nayi recording na komai a wayana, harna turawa aminaina ta whatsapp kusan su goma, yazame maka dole kayi duk abinda nakeso batare dako k'wandala ba kuma idan bakayi ba, in wulak'antar mafarin ka" jikin d.p.o yana rawa yace
"Yallab'ai babu yanda xanyi da matsalar Yallab'ai Ubandoma, idan ma banyiba ze b'ullo ne ta wata sigar" Gyaran zama yayi kafin yace
"Daga yanzu duk abinda nace ka gaya masa shi zaka gaya masa, sannan kuma duk abinda ya gaya maka kake gayamun ta hanyar lambar wayar dazan baka b'oyayyiya sabida a wannan suna bibiya ta, na biyun sa kuma wlh idan ka sake wanima yaji nazo nan wurin ko naji hirarrakinku senayi mafarin rufe ganin ka da k'asa" Nan take ya amsa da angama ya rufa masa asiri kodan aikin sa, sun tattauna sosai ya samu sirrikan su kafin ya buk'aci ganawa da Hafsa inda kai tsaye suka gabatar masa da ita har offishin D.P.O
Mik'ewa yayi tsaye ya matso da sauri inda take ya kama hannunta inda atake D.P.O ya basu wuri, hannunta yake murzawa wanda yaga alamun shatin sanda rud'u rud'u ajiki cikin tashin hankali ya kalleta
"Waye ya dakeki a hannu haka? Murmushi tayi ta shafi k'afad'arsa
"Ya raunin hannun ka, harbi da zafi ko? Sannu yaa mood, hankalina yana wurin ku kaida Me matraba da wannan Muhseen d'in" K'ara shafa hannun ta yayi sannan yace
"Cewa nayi waye ya dakeki Hafsah? Murmushi tayi kafin tace
"D.P.O naji kaman suna kiransa ko, so yake ince nice na saka a kasheku, tayaya zan amsa laifin daba nawa ba, kuma tayaya zance nasa akashe mahaifina da mijina? Kuma kaga dukan nan Allah da zafi" kawai seta soma sheshekar kuka ga alama dama kukan takeso tayi tuni amma taurin kai ya hanata tayishi agaban su, iskar bakinsa yasanya yana hure mata hurin da hannunta ya tashi cikin kulawa
"Dame ya dakeki? Tab'e baki tayi irin na yara
"Sanda ne babba baka ganshi ba, niba abinda na masa so suke su kasheni, nace su kasheni amma ni kowa yasanni bana k'arya bakuma zan fara k'aryaba sabida karsu dakeni" Zuciyarsa tazo masa iya wuya yama rasa mezeyi kallon juna sukeyi kowa da abinda yake sak'awa har lokacin kuka take, k'ara kallon ranin yayi farcenta d'aya harya kumbura
"Shidawa yazo? Ya tambaya yana k'ara hura mata iska agun
"Baba Usman ne, shugaban k'ungiyar aci ta duhu da fada"
"Ya akayi kika san shine" Tana me share k'walla da gefen kafad'arta sabida ya rik'e hannayenta tace
"Dama inaso in gaya maka komai kafin su kasheni" Had'e jikin sa yayi da nata
"Kisa wai kike magana, kinada hankali kuwa? Waye ze kasheki? Kukan ta ta k'arawa sauti
"Wannan mutumin da suke kira DPO wanda ya kawoni nan dakuma Baba Usman sune sukace sauramun kwana uku a kasheni" Runtse idansa yayi sanya fahimci sunyi nasarar tsoratar da ita, k'ara matseta yayi da hannun sa me lafiya
"Babu wanda ya isa ya kasheki ina numfashi, k'yalesu kedai duk abinda kika sani ki sanar dani"zare jikinta tayi a nasa sannan tace
"Wani zezo na aminta da aikinsa da gaskiyar sa sunansa Detective Sufyan Data, munyi akan zece dasu zeje dani special investigation centre nasu ya tuhumeni, amma gun matarsa ze kaini, inada manyan shaidu awurin wani dakuma kaina, ze taimakeni yace inna gaya masa komai ze fitar dani lafiya" kallonta yayi
"Nasan Data ai, dama dashi ne naso in had'a yayi mana bincike, zan masa waya yaxo ku tafi, gidansa akwai tsaro ba abinda ze sameki acen, amma kinsan wannan dukan da aka miki sena rama, Allah har Baba usman sena saka ammasa fiye da wannan" Murmushi tayi tana kallon sa
" Laa Babba ne fa? Shima dariya ta bashi yace yana kallon ta
"Hafsah mesa kika sanya rayuwarki a hatsari har haka, mesa baki tab'a yimun bayani akan komai ba, se Uncle Jay ne ya gayamun komai da komai d'azu" tana kallon sa ta shagwab'e fuska
"Kaine kace baka sona ai, kuma ka tsaneni, Bahar kad'ai ke sona se Ummi" Murmushi yayi kome yasa wowtar Hafsah take burgeshi?
Mom Nu'aiym.
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA ASHIRIN DA SHIDA*
26.
Sanye ajikinta wata farar rigace shara shara me santsi, ta tufke gashin kanta a tsakiya, ta sanya wata shara sharar hula itama fara akanta, fatarta dake shek'in wani haske tana asalin glowing abar d'aukar hankali takai hannu ta murza gefen fuskarta lokaci d'aya tana lumshe idon ta
"Yaa Sufyan bacci nakeji, tara ya gota fa, kake shirin fita? Hannun sa yakai ya tallafota jikinsa daidai kunkurunta
"Laurah wannan babban al'amari ne daya zamar mun dole senayi fitar dare, a k'aida kowa yasan 8 ana gama sallan isha ina gida, to wannan fitar basaja ne kin gane? Nisawa tayi kafin tace
"Dabadan kayi nasarar tarwatsa gidan madubi ba, da bazan barka kafita ba, amma duba da yanayin sharrin dakafi k'arfin sa na tabbatar kaime bautar Allah ne, da wannan nakeda hak'ik'a akan cewar aduk inda kake Allah mabuwayi yana tare dakai" Sumba yakai mata a agoshi sabida yanayin gajarta irin nata yana dariya yace
"Acikin shekaru hud'u Laurah baki ya bud'e, girma ya kawo kanshi" Zame jikinta tayi tana murmushi sannan tace
"K'waila tasha raino zakace" sarai yasan neman maganar sa take amma bebi ta kanta ba, murmushin sa kawai yake yafita yabar gidan.
Ta k'ofar baya yabi, wata iriyar k'oface ta sirri wacce bazaka tab'a sanin akwaita awurin ba, Likitan yaso shammaz (Littafin Sa'a) shine yabi dare ya gina masa wannan k'ofar ta sirri... yayi tafiyar kusan mintuna goma kafin ya isa wurin wata motar ya bud'e ta ya shiga batare da yayi magana ba, kai tsaye police station ya nufa inda ya tarar D.P.O anata rafka gumi yana bakin kantarsu a tsaye, hannu ya mik'a masa suka gaisa sannan yace
"Detective Data" D.P.O ana muzurai akace
"Na gane sosai sir" hular daya sako wacce ke had'e da riga ya ture taje bayan wuyansa"
"Inaso zanyi magana da suspect tamu" Muryansa yana rawa
"What is the use? Tana tare da prince hammood shisam be yadda akan ita bace take neman ransu" Murmushi Data yayi
"Interesting, haka ma wani babban taimakon ne, because inaso nayi bincike da tushe, and right now am taking the suspect with me" kallon sa cikin tashin hankali
"Wai yallab'ai mesa baka tab'a bari muyi aikin mune? Waya turo ka kuma wannan karon" K'ank'ance idansa yayi
"C.P Mai doki ne ya turoni (ACP mai doki yake magana na littafin gidan madubi, yanzu ya tashi daga ACP ya zama babba shine commissioner.) Sosa k'eya D.P.O yayi kafin yace
'If that is the case, i will like to help" Murmushi yai masa
"Kai D.P.O Maharazu ka san waye ni kuwa? Bana son taimakon ka kamar yanda banason shishigi, wannan aikine na intelligence agency me zaman kansa, ka gayawa masu baka wasu kud'i kana shirin murd'e al'amura suyi hankali da kansu, maza abisa kansu inada tarin dukiya bazasu iya sayana ba, inada tarin gaskia k'aryarsu bazata rikitar dani ba, inada tarin basira datafi k'arfin masharranciyar basirar su, now lead the way? Juyawar dazasuyi sega Hammood a fusace janye da hannun Hafsat kallon A.C.P yayi sannan yace
"Waye acikin ku yakai hannun sa ajikin matana saraki ce fa? Kallon tuhuma duk yaran sukayiwa ogansu sannan wani jikinsa yana rawa yace
"Amun aikin gafara yallab'ai nine na daketa, alokacin anata so tayi magana tak'i tayi" Da mamaki Hafsa ta kalle sa, sannan ta narke fuskarta cikin shagwab'a tace
"Allah sarki me k'arya d'an wutane fa, wancen ogan nasu shine ya samu sandar sa me zafin tsiya, ya d'aura hannayena asaman bench ya dinga rotsamun seda na suma na farfad'o" ta k'arashe maganar tana sauke fuskarta asaman d'aya kafad'ar hammood me lafiya, hannun sa yakai yana patting bayan ta a hankali
"Koma waye wlh sena rama mata, sekunci ubanku a hannuna 'yan sandan kawai, kune kuke b'ata mana k'asa, haka ake bincike inaga ta kanku zan fara" Data ne ya matso ya mik'a masa hannu sukati musabaha sannan yace
"Ranka ya dad'e babban son ya akayi kazo nan bayan raunin dake jikin ka haka? Murmushi yayi cikin girmamawa sanin cewar Babban abokin Uncle Jay kenan ya sanya yace
"Am sorry Uncle Sufyan, hankali na yana kan yarinyar nan, she sacrifice alot for her family, and mak'iya are busy trying to accuse her of something big as this, yarinya da kind soul irin hakan nan ai gobe bazataji dad'in k'ara taimakon kowa ba" Nisawa Data yayi
"Polisawan k'asar nan gaba d'ayan su kaso 75 acikinsu sunada raunin saitin kai, Allah kad'ai ze mana maganin su" Anan suja tattauna kafin su shiga mota subar gidan, gaba d'ayan su gidan Data suka isa ata wannan b'oyayyiyar k'ofar. Da kansa yayi kiran matarsa lokacin 11. Yayi tazo ta gayar da Hammood yana mata murmushi yace
"Ga d'an gidan Jay fa, yaran da ake xuwa aita mana kuka akan sa, kai Jay wlh ya iya shak'iyan ci, shida matar sane, tana buk'atar taimakon ki Anty Laurah matar Data" Murmushi tayi
"Yanzu nice anty dan Allah? Ta furta tana shagwab'a, dariya yayi "Jibi zatayi 18yrs ina ke harkin cinye cake naki na 19, so ke antyn tane ai ko yaya? Murmushin ta ta k'arawa fad'i
"Hakane na zama anty, yanxu ina muka kwana,?" Murmushi yayi
"So nake ki nutsu mu saurari labarin ta" gyaran zaman ta tayi kafin tace "Malama Hafsat Bismillah" Seda tayi gyaran murya sannan tace
"Na tasone a hannun kakata wacce ta haifi ubana, tun sanda na bud'i idona na ganni duniya nake kuma shaida mutane babu abinda nafi sabawa dashi sama da fuskar kakata, bansan waye Babata ba amma tabbas yanayin d'acin harshe na yana tabbatar mun da cewar babu saukar d'and'anon nono uwar haihuwa acikin sa, yanayin yanda gabb'an jikina,zuciya da ruhina suka kwad'aita dason jin dumi irin na mahaifiya ya tabbatar mun dacewar tabbas ban tab'a sanin d'imin jikin uwar haihuwa ta ajikina ba, wacce na bud'i ido da ita itace Baba suwai kakata kenan. Na taso gidan yawa gidan shugaban wani babban gari na fulani me zaman kansa, gaba d'aya ba ruga bace babban garine me d'auke da sassa sassa na fulani acikin ruga iri iri, wanda duk wannan suna k'ark'ashin kulawar Kakana Baba Jere wanda shine limamin garin shine kuma babban me gari na duka yankunan garin da kuma rugagen dake mak'otaka da ahalin garin sa. Acikin gidan namu akwai tarin samari da 'yan mata wanda idan wannan ba uwarku d'aya ba tokuwa d'an qanin uba ko wan uba ne, acikin fulani dana sani gidan Baba jere kad'aine basuda gadon kiwo ko noma sedai k'ira, mak'era ne da suka shahara a wannan fannin sedai irin fulanin nan ne dasam basuda d'igon addini a al'amuran su, gaba d'aya komai nasu yana tafiya ne bisa wata wahaltacciyar al'ada mara tushe,ko kak'i kokaso tilas ne kabi wannan al'adar, koda na tashi bansan sunana Hafsah ba sedaga baya 'yar shara shine sunan danasan yake mallakina, bayaga haka banida wani suna agidan, kyara da tsangwama yanda kukasan a duniya niba mutum bace wata halittace ta daban, inada shekaru shida a duniya akazo neman yara masu son aikatau kawai se Baba suwai ta rok'i alfarmar Baba jere yabarni in tafi burni aikatau nan take kuwa yace dama ya tsani d'aga ido yaga 'yar shara acikin gidan sa, dan haka in tattara in tafi har yau kalaman sa sunamun amsa kuwwa sanda yafito ya kalleni ina musu sallama yace
"Garin da ubanki ya tafi be dawo ba Allah ya sanya dagacen kibi bayanshi 'yar shara" Bansan menene asalin tarihina ba seda na shekara biyu a birni a lokacin ina aiki wani gida na wata malamar makaranta ina mata rainon yarta dan haka dani take zuwa makaranta, aji biyu take d'auka a wancen lokacin nikuwa seya zamana duk karatun da akewa yaran yana nan daram akaina bayako motsi kuma banida wata wasa abakina se karatun nan, ganin haka malama ta sanyani aji d'aya a primary, dukna girmi yan ajinmu dankuwa nafi shekaru shida haka na dage Allah ya sanya inada tsananin k'ok'ari matsala ta d'aya ce inada kafiya, fad'a ga kuma rashin kunya, sam bana lank'wasuwa wanda wannan ya sanya ina aji shida a primary a lokacin ina shekaru sha biyu kawai na rasa aikina agidan malama, ina gama common interance ta mayar dani gida akan wai banajin magana ana fad'a ina fad'a, nan Baba jere yamun duka ya kusa sumar dani, daganan duk inda akazo d'eban yara 'yan aiki sekiga ance nayi girma har Allah ya kawo Hajiya Barira garin ita kuwa ta dawo ne dame mata aiki akan tayi shege bataji kuma ita batason yara, ana haka aka ce gani nan take Baba jere ya hau gaya mata mugwayen halayena, inda tace aid'a na kowa ne, dan haka ita taji ta gani ba akan 'yar aiki bama ta d'aukeni a matsayin 'yar rik'o, zata rik'eni amana dukda halina, haka muka kwaso muna dawowa Burni na nuna mata takardar primary na nace nifa so nake in zama lauya Baba jere zan d'aure, haka na shiga bata baki harta sakani secondry school aji d'aya nake zuwa abuna, na zama yar gidan masu kud'i bana mason ace yau inje k'auyen mu, haka nazo bayan nakai S.S 1 se wani al'amari ya soma faruwa dani mara dad'i, dama cen daga secondry school danake zuwa kullum se an kawowa momy k'arana, nayiwa malami kaza rashin kunya nayiwa malami kaza rashin kunya, wannan ya sanya momy setake sanya D'an me gadin ta wato Yaya Bilal daya xama d'an gida kamar ni yakemun duka wannan ya sanya a duniya banida wanda nake tsoro sama da yaa Bilal, sabida muguntar sa yaga damar ya sanyani tsallen kwad'o idan banyi ba kuma inci duka, hakan ya tilastani rage yiwa malamai na rashin kunya sekuma abun ya dawo kullum se anmun tsakani da wani a class d'inmu danni sam banida hak'uri kona kwabo ni kaina na sani, haka akayita gwagwarmaya dani momy tanata hak'uri har zuwa lokacin da Yaa Billal ya tsiro da wata d'abi'ar banza a kaina" shiru tayi tana kallon su wanda dukkansu ita suke se Hammood ne dake k'arawa matsowa kusa da ita cikin tashin hankali
"Wane irin d'abi'a ne wannan? Meyake miki duka? Share hawayen idanta tayi ta girgiza masa kanta
"Tab'amun jikina yake yana cewa zeyi iskanci dani, kuma idan ban tsayaba ya dinga marina yana cewa seya k'ullamun sharri, koda wane lokaci Allah ze kawo dalilin daze hanashi cimma mugun burinsa akaina, ta wata hanya mafi sauk'o, tsoron abinda yakemun ya sanya duk sanda nadawo saga school kafin momy ta dawo daga gun aiki nake sauri inbar gidan zuwa gun wata bishiyar bayan layin mu indai yana gari, be tab'a sanin inda nake zuwa ba, da haka har wata rana yazo yadinga yagalgalar jikina yana dukana, katsam sega momy ta dawo lokacin dabata saba dawowa ba, ba wannan lokacin na saba jiyo sautukan zantuttukan banza da iface iface marasa kan gado agidan ba tsakanin Momy da Bilal amma tabbas a wannan ranar na gano ihun meye nakeji, hankalina ya tashi akan yanayi mummunar alak'ar dana fahimta akwai tsakanin su, dake banida hankali nima se kawai naje na samu Baba Lami wadda itace uwar Bilal na zayyane mata komai nan naga rashin dattako dan kuwa atake taje ta gayawa momy wai ina mata sharri itada Bilal momy bata fad'i mummunan kalma ko d'aya akaina ba kawai tace bilal ya mayar dani gida, dama kuma yasan k'auyen mu kuma shine yake kaini, akwai lokacin daya soma koyamun mota acewar momy inna iya inyana school koda cefane na rik'a yi mata amma seyazo da iskancin sa seban iya sosai ba na dena zuwa kawai, dama Bilal yana cike da haushi na yanzu kuma gani gashi abanza ance ya kaini k'auyenmu" kuka ta tsaya ta d'anyi wanda da sauri Hmmood ya matso ya rik'e hannun ta, meya miki dayaje kaiki gida? Tab'aki ya kuma yi? Wani abun ya faru ne" tana share k'wallah tace
"Banaji mahaifiyata da akace ta mutu batamun addu'a har wannan lokacin, sabida Bilal bayan ya kaini gida seyace da kakana inji Hajiya Barira wai a mayar dani sabida nayi cikin shege, wannan ya sanya kakana da dama baida imani yace yanda yayida uban haihuwata haka zemun nima, kayan k'ira ya d'akko seda suka d'auli wuta ya mannamun a tafukan k'afana wanda daganan bansan meya faru ba se farkawa nayi na ganni abakin titin garinmu yashe, haka nasha dukan ruwan sama na tuna kafin Bilal ya tafi ya bani kud'i da katin sa waina nemesa a waya danyasan in aka koreni dole naje na bashi kaina, amma duk wad'annan abubuwan ba abinda na tsira dashi face suturun jikina" Da sauri yakai hannu ya d'aga k'afarta ga wannan tabon nan kowacce k'afa wuri biyu, zuface ta keto masa yana jinjinawa rashin imani irinna wadancen mutanen, murmushi tayi sannan taci gaba
"Da k'yar na samu nahau wata mota tayi loding kayan masarufi sukace zan basu hamsin haka na yadda koda mukazo banida ko anini, na hadu da shakiyanci karen motar yace ajikina ze fanshe hamsin dinsa hankalina be kuma tashiba seda wani ya baiwa karen motar dari bakwai yake cewa aini me tsadane ga dari bakwai yabar masa ni, da k'arfin hali da rashin kunyar da ake cewa inada ita a wannan lokacin sesukamun amfani na fatattakesu na baiwa karen motar zoben azurfata nayi tafiyata ayanayin dako tak'a k'afana bana iyayi sabisa rad'ad'i da zabar k'una, a haka nayi yunk'urin komawa gidan momy da k'afa, na yanke shawarar bazan nemi taimakon kowa ba dukda nisan dake ga unguwar sabida naga kowama dan iskane, haka nake tafiya a d'age har dare a tsala cen k'afa ta d'auke sega zauna gari banza suka afka mun sesukayi rashin sa'a ina cikin al'adata, dan haka sumamun duka suka gudu abunsu, bansha wahalar neman taimako ba dan kuwa a wannan lokacin hammood yazo mun, daganan ya d'aukeni har gidan su a lokacin bankosan shi waye ba, zuwa wayewar garin ranar sena fahimci a gidan sarki nake, maganganun da ake akan cewar d'an sarki yamun fyad'e sune abubuwan dana yi karin safiyar ranar dasu! Haka nan wasu mutane suka sameni suka ce na basu labarina ban boye musu komai ba kuwa na zayyane musu labarin abinda ya sameni kamar yanda na baku, senaga suna dariya d'aya daga cikin su yace
"Ke daga yau daga yanxu ma duk abinda zakiji kibarshi a haka ma'ana karkiyi musu, za'azo ana cewa yarima hammood ya miki fyad'e ki tafi ahakan, indai kinason wanda ya taimakeki.ya rayu, indai kinason karmu kasheshi tokuwa ki mana biyayya inba haka ba nan bakida kowa kasheki kawai zamuyi mu kashe banza" wannan maganganun sune suja tilasta bakin gaza motsawa dukda kuwa inaso ya motsa akan fad'ar gaskiya, haka na tabbata a zillimi bana iya cin komai, har maganar aurena dashi tazo kunnena, wata ziyara da Ummin sa ta kawomun baki ta bud'e ta gayamun gaskiyar ita ba kurma bace in sanar da ita gaskiya kuma na gaya mata gaskia, daga baya ne labari ya sameni cewar tayimun magana dan kawai ta tabbatar turoni mak'iya sukayi setaji shiru har gobe babu tashin zancen, a gurguje abubuwa da dama sun faru, mutane da dama sun zo akan ran Hammood sa hannuna sukeso, wasu na amsa musu da to wasu na bisu da dabara wasu kuma na zagesu dama kamar yanda na fad'a na iya tsiwa. Bayan munbar k'asar sena fahimci hankalin fada gaba d'aya yana kanmu, acikin kuyangi da bayi ma akwai wanda takanas ko motsin me yayi sesun fad'a, sena shige acikin su, hatta Kuyangin Khairiyya akwai wanda sukeda aiki akan Mood kawai, bayan na fahimci komai da kowa nasan kowa abinda yake ka sa senayiwa Bahar tiryan tiryan daganan tayi waya da ummi inda atake muka had'e kai da Uncle Jay da kuma Barra acikin taimakon kai da kai gani mun tsamoshi a hannun mak'iya, kuskuren farko da Hammood yayi shine rashin yarda dani, na biyu kuma ya barwa kansa tunanin cewar inya bayyana kansa mak'iya zasu kashesa, ni kuwa nake tunzurashi da kalamaina masu zafi dan kawai nasanya ya dena shakka yafito yayiwa kansa fighting, uncle jay bayaso yayi magana amma ni inaso, da wannan na gayawa 'yan jarida tabbacin yana magana har akayi caa akansa dama haka nakeso, k'ungiyar danake da tabbacin akwai sena shiga acikin ta a b'oye...... tabasu labarin duk abinda ya faru sannan tace
"Wani dare a k'ungiyar munkai ziyara nida Hammood a tare inda aka tashi kamamu shinema ya ceceni, amma seyayi canjiya da uncle Jay shi uncle jay seya koma yana gaya musu be ganni ba, Uncle Jay tsohon d'an kungiyar Ne wanda yake nuna musu atare amma ina zargin sa akan bayason Hammood ya gaji wannan sarautar sabida dalilai masu yawa, ban yanke masa hukuncin komai ba senaga yanda ta yiyu, se iya yiyuwa hujjar dayakeda ita me k'arfi ce. Na fahimci cewar khairiyya 'yace awurin tsohuwar marik'iyata wato Hajiya Barira, na fahimci anaso ayi amfani da ita a cutar da hammood abinda ya sanya nayi gangancin fita kenan wanda hammood keta bibiyata kuma nasan da hakan, nayi sanasar tattare muhimman sirrikan Idan fada, sedai kuma sun murd'e abin ta hanyar daban zata ba, inada shaidu sosai, inada hujjoji inada sautikan muryoyin su a ajiye suna maganganun cutarwa agaremu baki daya, ganin na kamasu a saukake shine sukamun wannan sharrin" kallon nutsuwa Data ya mata
"Mesa kika gayawa 'yan jarida yana magana" Tana kallon cikin idansa tace
"Sabida yana magana, akan me ze rayu a kurumce akan wasu banzayen mutane, akan me yana namiji ze zama wani irin mace ma ta fishi, akanme ze rik'a rayuwa ta rashin 'yanci alhali shi saraki ne, koni nan danake mace aka d'aura aurena da d'an sarki inajin izza tana fizgana akan me yarima ze mayar da kansa sakarai? Danme yasa Uncle Jay ze tilasta masa datse harshen sa? Akan me ? Nisawa Hammood yayi kafin yace
"Akan me kika sadaukar da rayuwarki akan tawa ? Mesa zaki taimaki wawa kamar ni? Murmushi tayi
"Wawane ya fara taimako na dole in biya bashi, bayaga haka kai yayana ne ka manta? Above all kuma akwai k'auna" Murmushi Data yayi kafin yayi gyaran murya yace
"Kin d'auki hanya me kyau sosai sedai kuma hanyace mafi hatsari agareki, sedai dabadan keba bansan yanda za'ayi abubuwa su warware acikin sauk'i haka ba, yanxu da kikayi nasarar gano komai da kowa menene taimakon gaggawa dakika shirya bamu sabida bamuda lokaci, bamu kad'ai muke shiri ba harsu nasan sunacen suna shirin yak'i babba damu" Kallon sosai tayiwa Hammood kafin tace
"Dabadan mahaifiyar khairiyya ba dabazan kawo wannan lokacin a wannan garin ba harna samu wayewa, da k'arfin dukiyar ta nayi nasarar samun ilimi na addini dana zamani, itace take ciyar dani banda so dakuma k'auna babu abin ta nunamun, har lokacin danayi yunk'urin tozartar da ita in tona mata asiri ko bak'ar magana bata gayamun ba, tayi zaman amana dani, ta d'aga darajata har kawo wannan lokacin tayaya zanyi kishi da 'yarta data rayu batare dajin dad'in uwartaba har zuwa aurenta, ni abokiyar zaman khairiyya ace nasan sirrin mahaifiyar ta mafi muni, nakuma san nata mafi muni duk a matsayinta na kishiyata anya anmata adalci kuwa? Tayaya zata rayu a farin cikin sanin cewar abokiyar zamanta tasan labari mafi muni akan mahaifiyarta da wani b'angare anata, da wannan nakeso kafin na bayar duk wasu hujjoji da kuma shaidu dana tara in sanya sharad'i na" kallon ta sosai Hammood keyi lokaci d'aya zuciyar sa ta shiga luguden tashin hankali, me yarinyar nan take nufi, Data dake nazarin ta yace
"Toohh wannan wane irin sharad'ine haka? Gyaran zaman ta tayi sannan tace
"Tun daga kan sarki da sarauniya har duk wani wanda baya cikin k'ungiyar aci duhu ta idan fada rayuwar su tana cikin hatsari, ya rage na Hammood ya cecesu ta hanyar rubutamun saki har k'waya uku in bashi duk wani abu daze tarwatsa mutanen fadar sa danakedasu a hannu, kokuma yak'i ya sakeni in adanae hujjoji da shaidun danake dasu al'ummar dasuke iyayensa, da talakawan sa su mutu a banza akan sonkan sa, banaji wannan aikine me wahala agaresa yasha gayamu ya tsanani, bashida wata alak'a dani na mata da miji tun bayan auren mu bare yace mun saba, dan haka yanxu dabara ta ragewa me shiga rijiya" Yanayin sa kad'ai zaka kalla ka tabbatar wa kanka cewar wani sabon tashin hankali ya ziyar cesa, gaba d'aya ya gid'ime wata iriyar zuface ta keto masa ya kalli Data cikin tashin hankali yace
"Uncle Sufyan kanajin wani zance kuma na mata, wannan wane irin magana ne" Shiru Data yayi na wani lokaci sannan ya kalli Hafsa, seda ya had'a rai sannan yace
"Ke waya gaya miki aure abun wasa ne? Kokuma mu sa'anninki ne dazaki gindaya mana wannan sharad'in e ? Turo baki taki tanajin azuciyarta iya abinda take so kenan, sannan tace
"Nidai abarni da zab'i na kawai, Uncle mutumin nan yanda yakecin zalina, ya tugemun gashin kaina, ya dinga marina kuma ba sona yake bafa, daga kawai na tausaya masa na rabashi da abinda bayaso, ni idan yanaso in tattare komai in bashi ya bani takardana, in bayaso kuma kowa ya rik'e abinda yakeda iko dashi" Sosai data yake kallonta ee lallai batada kunya yarinyar nan, shi zata gayawa magana, kallon Laure yayi yace
"Laurah jeki kawomun biro da takarda" Jiki a mace ta mik'e taje ta kawo karb'a yayi ya baiwa Mood yace yana kallon sa
"Kasan dai akan mace bazamu sadaukar da rayukan dukka wad'an nan mutanen bako, dan haka kq rubuta mata saki ukun datake buk'ata yanzu yanzu" Sororo yayi yana kallon Data shi kuwa ya d'auke kansa daga dubansa cikin basarwa yana furta
"Kai muke jira"
*Nagode da addu'oinku, yara sun samu sauki Alhamdulillah, na lek'okuna daba samu sararin yi hakan, nasan idan muka shiga week days aka soma maganar aikin yarona daya zakuji ni shiru nagode da son so.*
Mom Nu'aiym.
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA ASHIRIN DA BAKWAI*
27.
Be rubuta komai ba se kallon Data da yake, wanda shi kuma ya gama karantawa matarsa abinda yakeso tace akan maganar, gyaran murya tayi sannan tace
"Wannan ciwone na 'ya mace babu wanda ze fahimceshi semu mata, tabbas Hafsat kinada kaifin basira kin cika 'yar halak me adalci kuma sannan ni kinyi matuk'ar burgeni da wannan sadaukarwar taki,zamu baku wurin kuyi shawara amma mintuna goma kacal, muje ciki Hafsat" Tana zumb'ura baki ta mik'e duk suka bisu da kallo, Data yana murmushi yace yana kallon Mood
"Yaro ka d'akko ruwan dafa kanka, wannan yarinyar dakake gani rigimammiya ce, tanada wayo sosai amma tanada wawta, idan muka mata uzuri muka duba maganarta tana kokari ne kawai ta zama me kirkin gaske, sedai kanta zata cutar keda bakida wani dangi tsayayye idan ka sake ta gidanwa zataje? Koda yake anyi adopting nata agidanku zata yita zama anan ko bayan kun rabu, yanzu kai me zakace game da wannan" Kallon Data yake sosai yana wani tunani kafin daga bisani yace
"Ni bawai son yarinyar nake ba, kawai dai ni son rabuwa da itane banayi, sabida wasu dalilai kaga ai kaima shaidane ta taimakemu da iyakacin k'arfinta, sannan batada wani jigo kuma batada gata semu se Allah" Gajeran murmushi Data yayi tunawa da yanda yayi akan soyayyar dayakewa Laure daya kasa ganewa seda ta kusa kashesa, bazece da Mood komai ba, ze barshi dan kanshi ya gane da kanshi
"Yanzu kaga bamuda lokaci, yaya zamuyi da ita? Kawar dakai Mood yayi gefe guda sannan yace
"Barni da ita, k'aryar rashin kunya takeyi, ni zata gayawa saki? Bari su dawo" Da ido kawai Data ya bishi ya barsa da dabarar sa yaga iya gudun ruwan sa a wannan lokacin, shin mezeyi? Haka sukayi shiru har zuwa lokacinda suka dawo palon se kumbura suke, yana ganinsu ya soma b'ata fuska tamkar akwai abinda yake damun sa lokaci d'aya yakai hannun sa saman kafad'arsa inda aka harbesa ya soma furta wai! Da azama ta k'araso cikin parlor sosai ta durk'usa kusa dashi hartana d'aura hannun ta akan kafad'ar sa
"Yaa Mood meya same ka? Kanne ido d'aya yayi yace
"Kawai senaji wannan raunin yanamun zafi har cikin zuciya ta, inaga mutuwa zanyi kidacen likita ya sanar dani da k'yar inzan rayu, idan na mutu ki yafemun duk abinda na miki kinji" kallon Data tayi cikin rud'u
"D'an sanda mukaishi asibiti mana" Sunan data kira Data dashi ga kuma k'aryar da hammood ya karkace kai yana laftawa yasanya Data jin wata uwar dariya tana shirin tasimai da k'yar ya danne yace
"Hammood tun d'azu naso kaje ka kwanta ka huta amma kak'i, ba yanda banso karkayi wasa da lafiyar kaba kabi ka dage" Yamutsa fuska ya kumayi
"Ba haka bane ba, inajin tsoron na mutu ne da hakk'in Hafsa akaina, likita ya gayamun harsashin nan har kusan zuciyata ya lek'a, hafsa ga wasiyya ko bayan raina ki daure ki gabatar da shaidun nan dankuwa an gayamun cewar tabbas niba me tsawon rai bane, kodan ki karewa yaron cikin dake jikin khairii martabar sa da sarautar sa tunda yar uwar kice" Hawaye ta farayi
"Likitan nan k'arya yake maka bazaka mutuba tukunna mawai shine yake da rai a hannun sa? Wannan ma ai mugunta ne, ka kwantar da hankalin ka inshaa Allah bazaka mutu ba" Dafe wurin yayi yakai kwance
"Koda ban mutu akan harsashiba su Baba Usman bazasu barni in rayuba nida me martaba tunda yake banida shaidun dazan karyasu, da wannan bak'in cikin gwanda na mutu na huta" Kukanta ta k'arawa sauti, komai yna wurin masscom, ka kwanta ka huta anan, da sassafe zankai yaa d'an sanda gun Masscom ya bashi komai" Hannunta ya rik'o
"Nidai koda na mutu ki taimakeni, ki ceci yaro ko yarinyar da za'a haifamun kuma kimun takaba, idan bazaki iya yimun talaba ba kuma kawai kawo biro da paper" ya soma laluben k'asa, hannunsa ta rik'e
"Kaida kake fama, tukunna bari ka warke mayi wannan maganar" Lafewa yayi hadda rufe ido irin na karyar nan,Data ya kalli Laure ya kashe mata ido d'aya sannan yace bayan yayi gyaran murya
"Abinda nake gani d'ayan part d'incen zan kaiku, babu security ace ku fita waje kunsan ana farautar rayukan ku, ke Hafsa seki tayashi kwana tunda kinga bazamu bar mara lafiya shishi kad'ai ba ko kuwa? Sororo ta sake baki tana kallon sa
"Intayashi kwana kuma, sekace jinjiri kaidai ka tayashi kwana nizan kwana tare da anty Laurah"
"Nida matata tunda mukayi aure bamu tab'a raba wurin kwanciya ba, akan me zakizo yanzu ki nemi rabamu, ina wannan mijin kine, kinga nifa banason zak'ewa idan be miki ba ki barshi kawai" Mood ne yace
"Ka k'yaleta ta kwana anan, nida zan mutu koda mutuwa nayi nasan banida wani gata a duniya, an barni na mutu ni kad'ai" kallon Mood hafsa tae bafa haka bane ba" Yana kanne dariyar sa yace
"Ka tayani in tashi inje masaukin" Data ma d'agashi yayi ya mik'e da k'yar sannan ta tayashi suka wuce har d'ayan part tana jera masa sannu, a darare ta xauna asaman gadon bayan an kwantar dashi, yana yamutsa fuska yace
"Kinga xafi nakeji, tayani cire rigarnan zakiyi, ni bazan iya d'aga hannuna ba" kallon sa tayi wane zatayi kuka ta langwab'ar da kanta sannan tace
"Yaa Mood dan Allah ka xauna dashi, kaga AC dukda yanzu aka bud'eta amma tana sanyi sosai, nanda anjima kad'an zaka soma jin sanyi ma" Yana meci gaba da yamutsa fuskar sa yace
"Idan tana goga wannan mikin nawa zafi nakeji sosai dukda a rufe yake" Rasa ma me zatace dashi tayi dole badan taso ba ta matsa kusa dashi tayashi mik'ewa zaune tayi sannan tana langwab'e kai tace
"Toka d'aga hannun ka mana" Cije leb'ensa d'aya yayi kafin yace
"Bazan iya d'aga hannuna konan dacen ba, ki taimakamun" kamar yanda akewa majinyaci haka ta cire masa rigar jikinsa, lokaci d'aya faffad'an k'irjin sa ya bayyana, wanda yakeda yalwar kwantacciyar gargasa ko ina ajikinsa, yayiwa fatar sa me haske kyau ainun, kallo d'aya tayi masa ta kawar da kanta aranta tace dama maza suna k'aton nonuwa haka sekace mace, tab'e baki tayi kafin a sarari tace ko meye ruwana oho!! Kallonta yayi
"Meyene? Juyar da kanta tae
"Ba komai, zanje wancen d'akin inkana buk'atar wani abu ka k'wallamun kira, tunda ba waya a hannun na" Kallon ta yayi yana wara ido
"Nan nefa tushen gidan madubi bakida labari? Kallon sa tayi kamar zatayi magana sekuma ta mik'e
"Kai kasan meye wannan" Tana juyawa hartakai k'ofa ya k'walla k'ara, da sauri ta dawo
"Menene kuma? Dafe wurin yayi
"Kwnaciya nazoyi na kasa, hannun nan tamkar an watsomin barkono" Da sauri ta dawo kusa dashi
"Sannu, bara na kwantar dakai" Tayashi kwanciyar tayi sannan seta zauna kusa da dashi
"Menene agidan madubi? Kallonta yayi sannan yace
"In baki labari? Nima uncle Jay ne yaje har U.S ya sameni yake bani labari a wancen lokaci, yace abokin sa ne sosai shi wannan kuma yana daga cikin mutane mafi alkhairi daya sani, amma labarin zuri'arsa tamkar a littafi kokuma a film............(Meson jin labarin da Mood ya baiwa Hafsah akan Gidan madubi ya bemi wannan number domin mallakar littafin Gidan madubi, donjina shin menene acikin wannan gidan?07084161619.*) Gabaki d'aya koda ya gama bata labarin tana jikin sa a mak'ale, banda gumi babu abinda take tana zare ido, kallon ta yayi yana me rik'o hannunta guda
"Ya naga duk kin firgita, ehm Hafsah? K'ara manne masa tayi
"Cewa fa kayi da gaske kake bawai labarin k'arya bane ba, kuma kace har a cikin gidan nan seda akazo da abin tsafin" Murmushi yayi
"Yanzu dai kiyi bacci duka wasa ne" K'ank'ame shi tayi
"Me k'arya dai d'an wuta ne" Yana murmushi ya lumshe idansa batare da yayi magana ba, a yanda suke a gincire haka bacci ya d'auke dukkansu basu suka farka ba se bayan takwas na safiya ya gota inda shi d'inma Hammood ne ya farka jin k'arar wayar sa, yanayin yanda haske ya ratso kawai ya kalla ya tabbatar yau sun sab'awa Allah akan rashin yin sallah cikin lokaci, Data ne yake kiransa, be tsaya amsa kiran ba kawai mik'ewa yayi da zummar zuwa toilet sedai me gaba d'aya jikin sa inda Hafsat ta rab'esa jini ne, cikin tsoro yaja da baya yana k'are mata kallo ita har lokacin bacci take abinta, rabin k'asan jikinta hakane, gajeran tsaki yaja sannan ya bubbugi kafad'arta ta farka a d'an razane, hannayensa duka biyu akan kunkurun sa yace
"Meke damunki haka? Wannan jinin fa? Da sauri ta sauke idanta akan jikinsa sannan ta saukesu a saman shinfid'ar da jikinta, a sarari ta furta
"Innalillahi wa inna ilaihiraji'un! Gaba d'aya wata iriyar hatsabibiyar kunyace ta kama ta, batayi tsammanin hakan a daren yauba, se nanda kwana biyu meya kawo haka? Haka take fama da uban rushing indai tana period tamkar an yanka k'aramar dabba, kuma baze tashi zuwar mata ba se cikin dare sedai ta farka ta ganta a jik'e, kanta a k'asa tace
"Kayi hak'uri, ni bansan zezo yau ba, kuma banji alamun sa ba, bankuma san yanda akayi ya tab'a jikin kaba" cikin fad'a yace
"Wannan wane irin sakarci ne? Tayaya ma zakiyi sakacin da ranar dakike al'ada ze sub'uce miki, yanzu niba gidanaba banida kaya anan, ban yarda da kowa ba ya kikeso nayi" Batace masa komai ba, batama san me zatace masa ba tukunna, tsaki yaja sannan ya zari wayar sa ya kira d'an me ruwa, gaya masa abinda yake buk'ata yayi sannan ya kashe ya tura masa sakon address. Kiran wayarsa ya sauya akalar sa zuwa ga Data anan yake neman taimakon kayan sakawa dakuma aturo masa Laurah.
Bayan sunyi knocking yaje ya bud'e musu k'ofar ya tsaya yana kallon su, cikin takaici yace
"Waccen abar har yau bata wayau, ki dubata please tayimun shirme a banza" kallon sa Data yayi bayan ya janye jikinsa Laura ta shiga yace
"Meke faruwa kuma? Yamutsa fuska yayi
"Sha'anine irin na mata, ka sauyamun d'aki please zanyi wanka" Janyo hannun sa yayi suka bar wurin sannan yace
"Yallab'ai likitan ka ya tabbatar mun raunin jikinka yana damunka, ance baze warke ba inhar muddin bakashan magungunan ka, mesa bakayin ta lafiyar kane wai, sannan wannan yarinyar a hankali zakake mata, daga kallon yanayinka na tabbatar fad'a ka mata, kakeyin komai a hankali a kanta, sadaukar war datakeso tayi tabbas idan tayishi tayi abinda ake cewa halacci sedai kawai muce aure ba wasan yara bane ba, dan haka zamuyi wasa da hankalin ta acikin ruwan sanyi" Jinjina kansa yayi sannan yace
"Uncle waikasan wawiyar gaskece yarinyar nan, ita khairiyyan datake mawa batada wacce ta tsana sama da ita" Murmushi Data yayi "Ba wawanci bane ba kawai irin nata tunanin ne haka, bakaga yanxu tayi hikima wurin nemo suwaye mugwayen dake binku da sharri, amma ta sanya wawtar daya fallasa ta, ai tanada wayau ne amma batada dabara abinda yake cutar da ita kenan" Sanda suka isa d'aya d'akin ya mik'a masa biro da takarda
"Ka rubuta mata sakinta anan, zata bamu abinda muke buk'ata, tayiwa kanta" kallon tuhuma yayiwa Data kafin yace
"Uncle are you sure? Zama yayi akan gadon
"Sure mana ba abinda take buk'ata ba kenan? Nisawa Hammood yayi sannan ya zauna ya karb'i biro da takardan ya zauna ya soma rubutawa...
*****************
Hannu ya sanya ya share zufar data tsatsafo masa sannan yace "Menene amfanin wannan aikin dana sakakaku, ina amfanin kud'ad'en dana baku idan har bazakuyi amfani dashiba yanda ya dace, kun d'auki hayar makasa wanda bazasu iyaba basu k'ware ba, asirin mu yana nema ya tonu, k'aramar yarinya ace itama kasheta ya gagareku, gaba d'aya a binciki wa dawa take huld'ar sirri dasu a kashesu ma abun ya gagara,sannan ku zauna anan kuna gayamun maganar banza da cewar wai in kwantar da hankalina, inama naga hankalin bare na kwantar dashi, wlh kunji na rantse na baku awa ashirin da hud'u ku nemo mun prince da matarsa wannan hafsatun ku kashesu, banaso su wuce wannan lokacin a duniya, sarautar wannan garin ko anaso ko ba'aso tawace, wannan daula ce data kafa tarihin ruwan daham, ruwan d'anyen gwal daulace me arziki da tun kahuwar tarihin k'asar hausa ba'ayi daula me arzikin taba, yaya zan rayu jinina yana yawo dana wannan daular in mutu ban mulke taba, ko Masarautar Daular Dahamiyya wacce tafi dukkan masarautun dasuka gabaci wadannan arziki bazata kara da wannan ba ko'a duniyar da, dukda yake sunci kakan kakanmu da yak'i, wlh summa tallahi billahi bazan saurara ba senaga bayan wad'an nan abokan hamayyar nawa kamar yanda Marwan na masarautar Daular dahamiyya yaga bayan nasa abokan hamayyar kamar yanda yazo a tarihi!!!( Meson jin labarin Daulatul Dahamiyya, ya neki littafina na gaba inshaa Allah domin jin wannan labarin me cikeda abubuwan ban mamaki tsoro da kuma al'ajabi, bazan sauke saba seya zama complete yanda zakufijin dadin siyensa, don haka a shirya a bude bakin aljihu a kwashi garab'asa.).
"Ranka ya dad'e Allah yaja zamanin ka, wannan sarautar takace, kai d'an na gada ne ba taka haye ba, nasara a hannun ka take ka kwantar da hankalin ka, yau bazan rufe idonaba, ruhina bazeje rangaji ba harsena tabbatar Yarima Hammood da wannan tsintacciyar magen basa numfashi, zan kashesu zan lalata gawarsu yanda bazasu samu damar a gane suba, zan tabbatar inshaa Allahu jama'ar musulmi bazasu sallace su ba, sena tabbatar ayau basu runtsa ba, majita me tushe ta tabbatar mana agidan detective Sufyan suka kwana na intelligence agency, idan tak'ama yake yana aiki da kwamputa zan nuna masa yanda ake aiki da k'walwa, yana cikin gidan sa zan had'a harshi tunda ya nemi shiga hakk'in mu" Mik'ewa yae
"Kowa yana murna na zuwansa duniya a zamanin wayewa, nayi matuk'ar bak'in cikin daban ziyarci daulata a duniyar data gabaci wannan ba, na tabbatar da hakan ta kasance bazan tab'a shan wahala akan neman mulki ba"
"Hakane sarkin sarakuna, ko yanzu kaine da sarautar bazamu sauraraba semunga bayan wannan azzalumin gawa k'ink'i ramun, dama ya gama komad'ewa" Shidai a fusace yabar wurin su kuwa suka zauna meeting na musamman akan yanda zasuyi dasu hafsah.
**************
Sanda suka shigo itada Laurah gaba d'aya hankalin Hammood ya karkata ne akan Hafsat, zuba mata ido yayi bayako k'iftawa har sanda suka zauna, dafe kansa yayi sannan ya sake ya d'ago ya kalli Laura adaidai sanda suka zauna yace
"Anty Laurah kindaiga abinda Hafsa tamun ko, ta tilastani na rabu da ita akan abinda ni bawai ya shafeni bane, ga Uncle ya kafe akan dole haka zanyi, hankalina ya tashi sosai, ba yanda na iya amma inaso na ceci al'umma ta da mahaifina, dole na mata yanda takeso ga takardar nan hannun Uncle sufyan Allah ya kyauta" Kallon sa tayi dukda tasan basonta yake ba amma ta tausaya masa yanda yayi maganar
"Hak'uri zakayi Hakan shine tsarin Allah" Gyaran murya Data yayi ya warware takardar dake hannun sa sannan ya soma karatun takardar kamar haka
-Assalamu Alaikum-
-Ni Hammood na saki matata Hafsa saki uku bisaga wani babban dalilin damuka barwa kanmu sani, idan ta gama idda inta samu miji tayi aure.- ya k'arashe yana nannad'e takardar ya kalli Hafsa yace
"To kindai ji kamar yanda kika buk'ata an sakeki d'in, seki bamu abinda muke buk'ata" Tunda dama ya soma karanta wannan takardar take kallon Hammood as easy as that ya saketa, shi bayako tausayin rayuwar ta, koda ita ta nema aida seyayi koda d'ayane ko biyu haka zatafi ganin ya kwatanta mata adalci amma har uku, hawayen datake k'ok'arin tarewa ne ya silalo mata tana sharewa tace
"Sunan sa Ayatullahi amma mutane suna kiransa da suna Masscom 2, akwai Masscom 1 amma dashi nayi basaja, naje wurin Ayatullahi yakemun aiki sabida ogansa ne, duka lambobin wayar shi Ayatullahi suna kaina, a hannun sa akwai dik wani record na meeting da ake gudanarwa na idan fada me taken aci duhu, bansan fuskokin suba amma tabbas muryoyin su sunyi nuni da fuskokin su wannan shine kuskurensu na farko, aciki akwai kawunka Uncle Jay wanda yana daga cikin planners dasuke tsara yanda za'a kasheka akowace safiya, nasha bashi k'afa ma, hatta me keke napep daya d'aukeni a ranar da aka saceni Uncle Jay ne yayi hayar sa, kuma akwai muryar sa acikin bayanai na na sirri masu yawa, abinda ya faru harya fallasa shine...A ranar danaje hotel bani kad'ai nake ba, kafin na shiga keke napep spyies dina sun d'auki plate number sa, kafin nayi komai ina zama ajikin keke napep ba d'ana tracker sabida ban yarda da kowa ba wacce Ayatullahi yake bibiyarta koda bakaje shi dama zeje lokation harma yaje ya gama tsara yanda ze fito dani seka rigashi, ina zama sanda wani ya rufamun k'yalle na gama afka masa tracker a zoben hannunsa sanda nake k'ok'arin kare kaina daga gareshi na rike hannun sa, UncleJay yana yawan murd'eni baibai, bansan dalilin sa na aikata abubuwa da yawa ba, acikin fada zan iya yarda kowa ze cutar da Mood amma Jay, amma me bansan mesa duk inda zan buga seya bayyana ba. A hannun Ayatullahi akwai recording na umarnin da aka bayar akasheku, wanda Uncle Jay ne ya baiwa makasan wannan umarnin cewar suyi harbi! Kullum tunani na shin wanene Incle Jay wai? Menene ainahin zuwansa duniyar ka? Anya antab'a masoyi kuma b'oyayyen mak'iyi? Ina zanbi na harbo bakin zaren? Bazan iya ci gaba da magana ba amma ku nemi Ayatullahi kubi komai a sannu, ku saurari komai, komai yanzu na kirawo shi nan yazo da komai" Nisawa Mood yayi zufa tana tsatsafo masa tin yaushe ake gargad'in sa akan Jay! Tun yaushe Muhseen yake yawan son ankarar dashi akan Jay! Menene wannan yarinyar take magana akan sa akan Jay? Yaya ze rayu idan wannan tambarin ya daki k'irji ya tabbatar cewar Jay ne matsalar sa!!!!
"Ki gayyato mana Ayatullahi anan, bazamu iya fita waje ba a wannan yanayin ko medications na prince daga waje aka siyo za'a kawo mun, nan shine tsaronmu ko ina camera ne, suspicious person ma yana tinkarar bangon gidan nan zanji alert na tinkarowar sa ta hanyar waya ko agogon hannuna koma duka gidan xe d'auki sauti me ratsi. Runtse ido Hammood yayi sannan yace yana kallon Hafsa
"Banaji Jay zemun haka Hafsa mecece hujjarki ta kafewa akan hakan? Murmushin takaici tayi
"Ka rigada ka sayi duk wani information dake bakina ta hanyar manna mun saki har uku sabida haka anan ko Bahar ce batada gaskia zan tona ta bare duk wanda yayi saura, ku bani waya zan kira masscom" kallon ta yake ya gaza gane inda akalar zancen ta yake dosa, komenene dalilin dayasa gaba d'aya wannan take a baud'e? Bece mata komai ba ya zaro wayar sa alamun number yake jira, kai tsaye ta zube masa lambar ya kira ya mik'a mata anan tace da Masscome
"Bansan yanda za'ayi dattijan taka ya bayyana a jikinka ba, ban saniba ko zaka iya zuwarmun a siffa irinta dattijo me neman gadi a layin gada biyu ba, layin dake bayan shiyar fada a zaurawa road gida me bugun lamba sha bakwai harafin dake bin bayan A a rubutu acikin sa'a d'aya ko k'asa ga hakan ba" Wata magana akayi a d'ayan b'angaren daya sakata yin murmushi tace
"Kaine kakeda basirar baniba Ayatullahi, idanda baka fahimta gaba d'aya da banga amfanin sauyawa rawar kid'aba" Godiya tayi kafin ta ajiye wayar inda Data ya kafeta da ido yana mamakin irin baiwar dake kanta, komai itace take tsarashi gaskia tana k'ok'ari sosai.
Mom Nu'aiym.
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*Sak'on gaisuwa zuwa gareku mutanen Daraja kuma nagartattu, Lallai na aminta ita darajar gaskia ta Allah ce, Allah ya saka muku da alkhairi masu alk'alamin daraja, Nu'aiym yana matuk'ar godiya da addu'o'inku da kulawarku da kuma jajircewa, bazamu manta dakuba Sister Batul Mamman, Ant Mejidda musa, antyna Zuwaira maman ja'afar, Ayusher muh'd, Maman khady da sauran wanda ban ambata ba, Allah ya karrama darajar ku ya d'aukaka darajar alk'alumanku, ya saka da alkhairi.*
*Sak'on gaisuwa na musamman zuwaga d'aukacin mutanen duniyar kafar sadarwa ta whatsapp, ubangiji yanda kuka hana wayata sakat da kira domin jin labarin lafiyar Nu'aiym ya hanaku bak'in ciki duniyar sa da lahirar sa,Allah ya saka da alkhairi yabar zumunci, tabbas kun nunamun halacci kun tabbatar mun da cewar ina zagaye ne cikin nagartattun mutane, Allah ya biyaku da aljanna mad'aukakiya.*
*Anty Ramla @ mai dambu, inji Nu'aiym yace a gaisheki da k'ok'ari.*
*SHAFI NA ASHIRIN DA TAKWAS*
28.
Yanayin shigar sa irinta mutanen Niger, yanayin sa gaba d'aya tamkar wani bak'in buzu, gaba d'aya kayan tarkacen sanduna ne ajikin sa, d'auke da kaya tare da matar sa d'aya wacce itama kallo d'aya zaka mata ka tabbatar cewar wannan wata yankice daga cikin bak'ak'en buzayen Niger,adaidai k'ofar gidan ya zauna saman wani banci inda matar sama ta zauna, Detective ne yazo yana fara'a ya tarbesa da cewar ya hanya, dama shi yake jira yau me gadinsa zebar gari yayi tafiya inda me gadin ya fito da kayansa shi kuwa har yana musu sallama iya securities kawai ya bari dama basa zama seda me gadi dayake buzu! Kai tsaye ciki Data ya shiga dashi har zuwa cikin parlor, daga waje kuwa yana d'aga murya akan cewa Maharazu me gadin sazeyi tafiya
"Kayi rana a wannan tafiyar, nizan nuna masa komai karka damu ka tafi abunka kawai,maharazu me gadi se godiya yake kafin yabar wurin.
Gaba d'aya Hafsa bata cikin walwala amma hakan be hanata shek'ewa da dariya ba ganin Ayatullahi a yanayin sa, zama tayi kusa da Laura sannan tace
"Gaba d'aya Ayatullah duk yanda nake tunanin hikimar ka ka wuce nan, ko a ina ka samo wannan attire d'in acikin sa'a d'aya? Murmushi yayi
"Ranki ya dad'e ai irin wannan ai ajiye suke,dama kawai muke jira" Murmushi Detective yayi danya gane Ayatullahi mutumin amana kenan, yana aiki dashi sosai bedai furta bane ba
"Kana k'ok'ari sannunka da fama, akwai babban abinda yake gabana ayanzu bayan wannan, yanzu taimakon dazaka mana shine ka bamu dukkanin bayanan damuke buk'ata, menene labarin yallab'ai Jay bayan da suka kamani" Zaman sa ya gare sannan ya d'akko burgamen sa ya janyo Laptop yayi jone jonen sa kana ya zaro wani gajeran memo ya kalleta yace
"Zamu fara da b'angaren dakika bani aiki a kansa kafin faruwar komai sabisa kisan irin bayanin da zakiyi, magana ce akan Bilal, tunda wannan abun ya faru ban rage komai ba na dangane da bibiyar sa harna samo wasu daga cikin muhimman abubuwan danake buk'ata game dashi, da farko dai gobe zeje gidan Momynki acikin dare shida wasu 'yan fashi, ya sanar dasu mahaifin sa yanada garkuwa amma wacce mahaifin sa yasanya aka masa tafi ta mahaifin k'arfi, dan haka ze masa rauni tunda yafishi k'arfi abinda yace zasuyi acen shine. "Da farko yace idan sun shiga gidan Momy zasu tutsiye ta acikin matasan 'yan fashin nan dazasu ziyarci gidan ko wannen su seyayi amfani da ita susu bakwai ne, yace shima zeyi shine ma farko" Da sauri ta kallesa jikinta ya soma b'ari
"Meke kan Bilal ne wai, bashida hankali ne kokuma d'an iska ne? Tayaya zeyi wannan tunanin, to shikam akan Momyna k'addara irin wannan ta fara afkuwa ne dabaze k'yale taba? Yana cikin nutsuwar kansa kuwa?" Kanta ta dafe jin yanda jijiyoyin kan nata ke harbawa da sauri ta zauna amma bata k'ara cewa komai ba se dafe kan datayi shi kuwa yaci gaba
"Bayan wannan sunce zasu kwashe duka gwala gwalan dake gidan, duk wani ko takardun gidaje kona filaye data mallaka zasu kwashe shi su gudu dashi sannan yace saga k'arshe zasu kashe ta, ze dab'a wuk'a a k'ahon zuciyar ta so yake tayi mutuwa mafi k'ask'anci itace ta b'ata masa rayuwar sa, dan haka bayan ya kashe ta, ze binneta acikin gidanta ya gudu yanda musulmi bazasu sallace taba, a cewar sa gawarta bata musulma bace ba! D'aga masa hannu tayi alamar ya isa, sannan tace
"Barni in gama da wannan matsalar tukunna, wannan ma ya isheni, na saurara da kyau naji duk abinda nakeso naji akan maganar, yanzu bani wayar ka ta sirri" kallon ta yayi sannan yace
"Suna bibiyar dukkan wayoyin datake amsawa, a shirye suke tsaf domin cimma burinsu, naso in tsayar da abun, amma yin hakan babbar illa ce, zasu iya fahimtar ta fahimci wani abu su sauya akalar shirin su" Dafa kai kad'an tayi kafin ta d'ago su had'a ido sannan tace
"Kace gobene ko? Murmushi yayi "Gobene fa, haka naji sunce" Jinjina kai tayi
"Rabu dasu suje goben mu gani" kallon ta Data yayi yana mamakin ta
"Wawtar zaki k'ara yi mana kenan" Mirmushi yanzu kam tayi
"Kawai Bilal ne yake bani tausayi wlh, gaba d'aya bashida hankali baya neman yin sa, ya takura akan an zalince sa ba'a ragowa shi Allah ya raga masa? Gaba d'aya maganin sa zanyi wlh" Hannu Mood yasa ya rik'o hannun ta
"Kinsan condition na rashin lafiyarki, kinsan gabaki d'aya kanki baya jurar abubuwan nan mesa kike son d'aurawa kanki abinda bashi kenan ba? Hannunta daya rik'e dayanayin dayayi rik'on ta tsaya kallo wani abu ya tokare mata mak'oshibta data rasa ko meye abu d'aya ta sani ya kusa ya sanyata amai sabida yanda takejin tsananin d'aci a mak'ogwaranta
"Koma mezai sameni kanada asara ne malam? Ina tuntun tuni kakeso kaga na shek'a lahira, wane gadon asibiti ne baka kaini ba da hannun ka, malam dan Allah dont try to act smart with me, i know very well how u hate dislike me so save those acts, watarana ze maka amfani" A hankali ya janye hannun sa akan nata, sannan ya kalli Ayatullahi yace
"Idan ba damuwa karta san saura matsalolin sabida batada lapia ba'a sonta da yawan damuwa" kallon Ayatullahi tayi
"Ayaa kamun bayani rabu dashi kawai kaji" Saukar da kansa k'asa yayi kafin yace
"Shi Bilal d'in ainasaka an sacemun shi a yanzu haka yana hannuna a damk'e, bayaga haka matasan da Baba me gadin gidan momy ya damk'e suma duk suna hannuna kuma wuya tasanya sunyi bayani, abinda yake matuk'ar d'auren kai anan fa shine gaba d'aya yaran nan sunce Uncle ajay ne ya turosu su kashe Hafsat, Bilal banida lokacin sabisa abinda nakeso namar shine k'arshen tutiyar sa" kallon sosai Mood yayiwa Ayatullahi
"Mesa kuke neman zautar dani ne wai? Tayaya zakuke alak'anta mafari da tushen matsalolina ga mahaifi babban uba kuma uban riko Jay, kanku d'aya kuwa" Murmushi yayi agefen bakin sa kafin yace
"Wannan itace wowtarka ta farko yallab'ai, bazan tsaya mu b'atawa juna lokaci ba amma tabbas, da Jay da kuma Mamin ka sune suke neman ranka rai da rai, inada cikakkun hujjoji akan hakan" Kallon tuhuma duka d'akin sukayi masa kafin Mood cikin fusata yace
"Hafsat wannan wane irin wasane? Dama ba taimakona kikayi ba k'ara jefani a rud'ani kike? Kuskurena na farko shine sakin jikina dake, yarda dake shine wowta na ta farin, tayaya mahaifiyata anya Hafsat kanki d'aya kuwa" Duk'ar da kanta tayi a k'asa cikin sanyin jiki sannan tace
"Yaya zanyi dakai idan baka aminta dani ba Mood? Bazan maka tilas ba babu uwar komai a tsakanina dakai a wannan lokacin kakkab'ewa zanyi in barka ka rub'e,bari kaji tundaga kan ummi har Jay bame k'aunar ka, bansamiba koka tab'a sanin Zulaiha matar sa matsalar kace,ban saniba koka tab'a bincikar asalin zulaiha, koda yake bazaka aminta ba harseka tabbatar da cewar shida kanshi shine yake hanawa Barra d'aukar ciki idan kuma ta samu ya zubar, kai bari kaji a tsakanin wannan lokacin dabadan tsoron harsashin bundiga ba dana tashi gaba d'aya masarautar ku na baka sarautar dake mallakin ka na kashe kowa ciki har Ummin ka!! D'an kwalin dake kanta ya cinzge idan nan ya kad'a yayi jajir ya damk'i sumar kanta tare da mik'ar da ita a tsaye cikin tsananin fusata yace
"A yau senasan wanda ya turoki arayuwata kuke yawo da hankalina kona kasheki yanzu anan" Hannunsa ta rik'e yayin da su Data sukayi kansa suna aikin ya sake ta!!
*Wannan sak'one ba oage ba,sak'on gaisuwa zuwaga masoyana nanda anjima kad'an page ze sauka inshaa Allah, dukda na rigada na masa lak'ani da shafi na ashirin sa takwas,sekun jini, yanzu ba charge ne a wayar.*
Mom Nu'aiym.
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA ASHIRIN DA TARA*
Data ne ya k'waceta yana kallon sa cikin tsananin takaici.
"Mekenan kakeyi Hammood? Kanka d'aya kuwa? So kake ka kashe 'yar mutane, tsuntsaye ne a kanka ko k'wari? Yana hushi yace
"Bakajin metake cewa? Bakajin metake gayamun? Ummi na take alak'antawa da muggan kalamai, uwa fa, kasan meye uwa kuwa? Runtse idanta tayi kafin ta bud'esu fess a kansa
"Banaji kanada iko ko hurumin dazaka k'ara kai hannunka jikina immaka banza, idan izgilanci ya kuma turaka kamun wannan shirmen wlh rashin kunya me balaga zan maka, tsammani kake kafi zuciya kome? K'ura mata ido kawai yayi batare da magana ba a fusace tace tana kallon Data
"Uncle idan wannan baze sauraremu ba zamubar nan yaje yanemi maganin matsalar sa da kansa, nifa banida lokacin dazan b'ata anan" Rik'o hannun sa Data yayi sannan yace
"Hammood karka k'ara cewa komai, bari muji abinda sukazo dashi" zama yayi yana sharce gumin fuskar sa, hafsa tana kalla masa harara cikin nutsuwa tace.
"Sanda rayuwa tayi tsanani a gareni a duk fad'in gidan sarautar masarautar daulatul dinar ban samu majingina me kyau ba se awurin dattijuwar alkhairi wato Bahar Sarauni. Banyi wani zama me tsayi da ita ba ma fahimci rigimarta babba ce sedai komai nata akan tsananin gaskiyarta take yinsa, nasha farkawa acikin talatainin dare se in tarar da ita tana kuka wasu lokutan nikan tarar tana d'aga hannayenta asama tana addu'a tana kukan dana rasa dalilin sa, gashi a d'aki d'aya muke kwana sabida yanayin ciwona, sedai na fahimci tsantsar damuwar datake ciki. Wasu lokutan nikanyi alwala inbi bayanta muyi sallah intana addu'a ina binta da Ameen, wasu lokutan tana nuna bataso haka nake nacewa hardai wata rana nayi nasarar zama da ita donjin matsalar ta.......
"Bahar wai nace dan Allah menene yake damunki kike yawaita kuka, kinga wata rana dana raka uwar rik'ona asibiti abinda likita ya fad'a agabana shine, shekarunta yana ja, tadena sanya damuwa a ranta kar hawan jini ya kamata, kinga ke kinmafi Momyna tsufa zanma iya cewa kin haifeta ko wanda yafita meyasa kike tunani? Meyasa kikeso ki janyowa kanki wani ciwon" kallon Hafsat bahar tayi sannan cikin tsananin damuwa tace
"Da shekaru na tsufa kusan saba'in da d'oriya zan iya cewa inada cikakken darasin dana haddace akan rayuwa dakuma abinda rayuwar ta k'unsa musamman sha'anin daya dangaji abinda ake kira D'an adam da halayyarsa, na zauna da mutane iri iri, na rayu acikin dubbun dubatar motane wanda gaba d'aya sukayi sanadiyar shigata wannan halin, acikin duniyar dana rayu, k'alilan ne suka bani farin ciki, k'alilan ne suke sona, duk ranar da akace yau Allah yayi maka d'aukaka ta mulki, sarauta, kud'i koyaya suke to rabi da kwatan hak'oran dake haske agabanka inka lek'a k'asansu duhu ne, shekara da shekaru ina tsintar aya, shekaru masu yawan gaske na rayu kaina a duk'e ina faman cinye tsakuwa daga cikin aya amma tamkar k'ara watsamun ita akeyi, Hafsa ina cikin damuwa, rok'on Allah nakeyi koda wane lokaci ya nunamun ranar da zuri'ata zata zauna lafiya a masarautar nan kozan samu kwamciyar kabari cikin kwanciyar hankali bayan raina" Cikin tausayawa Hafsa take kallon Bahar kafin cikin tsananin nuna so tace
"Bahar ni wannan hausar taki sam bana ganewa, gaba d'aya kin batar dani dan Allah ki bani labari akan matsalar ki" Murmushi irin na manya Bahar tayi sannan tace
"Ba labari na zan baki ba, zan baki labarin gaba d'aya abinda ya shafi wannan masarautar da tarihin rayuwa ta a tak'aice" Gyaran zama Hafsat tayi
"To Bahar tawa ina jinki"
"Asalina ni cikakkiyar bahaushiya ce wacce tarihin jinin rawani yake zagaye dani a k'ark'ashin masarautar Bauran dawa dake mulki b'angaren yankin Baura a wajejen saharar bahaushe dake yankin nan, gaba d'aya ni tuwo ce me lillib'e da miya datasha manshanu wanda aka dafa aka soya da zallan albasa tare da watsa kanwa acikinsa don kashe tsaminsa, domin kuwa iyaye da kakannina a sarauta muka tashi, tun kafin mulki ya zama wata tsiya ahalina suke mulki a k'asar hausa, a yanda tarihi yazo kakan kakanmu yana daga cikin wanda suka taya shehu yad'a addinin islama a sanda yazo mana dashi.
Mahaifina yanada 'ya'ya maza guda hud'u seni mace jal da Allah ya bashi wanda kuma duk a cikin matayen sa mahfiyata kad'ai ce da wannan jerin se kuwa kuyanga d'aya data haifi mace itama aka 'yanta ta ta zama me fad'a aji dalilin haihuwar ta, na taso abar so awurin mahaifina ya sanya mun suna Salama tu sabida shine suna awurin uwar haihuwar sa, ya nunan gata sabida nice sanyin idaniyar sa a wannan lokacin, yayinda sarakuna suke tsananin son ganin sun samu magaji se Allah ya jarabi mahaifina da son samun magajiya acewar sa mata rahama ne. Seda nayi shekaru hud'u a duniyar mu sannan aka haifi k'anwata Maryama, a lokacin senayi tsaikon samun mijin aure sabida mahaifina yace baze barni in auri kowane b'eran dawa mara gata ba, haka wata rana bazan manta ba yak'i ya b'arke atsakanin masarautar mu da yankin arewan daular wannan masarautar danake ciki alokacin inada shekaru sha uku a duniya, haka akazo se akayi rashin sa'a yankinmu sunata fad'uwa ana kashe mana sojojin yak'inmu, dan haka se mahaifina ya nemi sulhu a maimakon ci gaba da zubda jini, a zaman sulhu ne Allah ya kad'oni shaidawa me martaba mahaifiyata tana kakarin mutuwa dan muna tsammanin guba taci, duk yanda akaso a ceto ranta inaa magauta sunyi nasara akanta sun bata guba taci dama tare da sarki takeci takesha, to wannan sha'anin yak'in ya sanya dole takeci ita kad'ai se sukayi amfani da wannan damar suka kashemun uwata abar sona, anan ne d'an sarkin Daular nan na wancen lokacin yace shisam aduniya bega matar aure ba saini, dan haka ana ihun mutuwar uwata suka nemi a aura masa ni kosu tashi yankin mu, mahaifina yana cikin bak'in cikin rashin mata mafi soyuwa agareshi segashi kuma anaso a rabashi da 'yarsa dayafiso ta K'arfin tuwo kuma a irin lokacin dayake cikin d'acin rai! Badan yaso ba ya zab'i zaman lafiyar yankinsa akan soyayyar 'yarsa da farin cikin sa dana 'yarsa wato ni Salamatu. Zuwan da akayi dani wannan Daular sena fahimci a yankina mun gaji mulkine amma tsagwaran mulki ga inda akeyin sa nan. Gaba d'aya komai se ammaka sannan duk inda ka juya hararace, ina zuwa sirikata tashi masifa akan lallai se an aurawa Marwan 'yar k'anwarta dake masarautar Jijiga kamar yanda tun farko aka tsara, dan haka inaji ina gani akamun kishiya da wuri, Marwan yana matuk'ar sona tun bana sakin jikina dashi harnima nazo na cire d'ard'ar muke matuk'ar son junan mu, b'angaren Jaruma kuwa kamar takasheni dan kishi, ban damu ba sirikata bata sona amma se Allah be mata tsawon rai ba dan haka na samu sassaucin azaba nakeji dana Jaruma kawai har Marwan yazo ya karb'i sarautar garin nan wannan itace tushiyar komai!!!
Bazan iya baki labarin daya gabaci wannan ba dankuwa semu shekara anan bamu tashi ba amma a tak'aice abinda ya faru shine, k'anin sarki wato Baban sarki Marwan shine ya k'wace sarautar a hannun Marwan bayan Marwan yayi shekaru goma sha shida akan k'arakar mulki, wani yak'i da akayi akacimu da yak'i seyace baze iyaba yana mayarda masarauta baya ya karb'e mulkin, da wannan semuka koma baya akan komai na gidan nan har yanayin isarmu muka dawo wasu al'amarin k'ashin baya ba'a sakawa damu ba'a fitarwa damu agidan nan. Tafiya tayi tafiya akazo yaranmu suka tasa suka girma, wancen sarkin ya fad'i ya mutu, dama kinsan idan aka cire sarki a mulki barin k'asa yake gaba d'aya wannan ya sanya mu bama k'asar se aka gayyacemu akan mu dawo a mayar da Marwan akan mulkin sa hakan yasa muna murna Allah ya karb'i addu'armu muka dawo kwanan mu biyu aka mayardashi anan mukaci gaba dajin dad'in mu, har akazo rana d'aya aka kashe marwan acikin fada da ranar Allah munaji muna gani yaron wancen Baban na marwan daya mutu ya dab'a mar wuk'a kuma ya d'are mulkin, babu wanda ya isa yayi magana dan haka dole akayi shiru badan rai yaso ba, muna nan yaranmu suka girma suka kai abun isa, shi wannan azzalumin sarki seya kwanta ciwo toshima alokacin yashiga tsoron shiga hannun Allah da wannan seya nemi mahaifinku shine babban yarona ya d'aurashi akan wannan mulkin amaimakon shi nashi yaron wato Usman, kuma kafin yaji sauki seyace ga garinku ya fad'i ya mutu wannan shine dalilin shigar wannan masarautar ta zubda jini.
A gefen kwarkwarar mahaifiyarta kuwa 'yarta wato k'anwata tayi aure a wani k'auye dake kusa da yankinmu harta hayayyafa, da wannan k'wark'warar mahaifiyar tamu bata samu nutsuwa ba seda ta d'aura 'yarta akan mugun nufi, nifa Allah ne shaidana harna manta dasu amma me segashi gaba d'aya an turo 'yar k'anwar nan tawa a zuwan sirikata aka nunawa duniya nace banason 'yar k'anwata ta auri yarona, badan nasoba na hak'ura sabida nasan wacece uwarta Maryama, agaba aka tasani ba seda suka tabbatar auren nan an d'aura shi! Tun zuwan ta a duniyar mu banda sharri babu abinda take k'ullawa, lokacin dana kula gaba d'aya hankalin Tahir baya jikinsa sabida bayason Bilkisu sena nemar masa auren Surbajo wata 'yar fulani wacce take 'yar sarkin wani rugar fulani me fad'i a wani k'auye ya aurah, lokaci d'aya kansu ya had'u suke matuk'ar son junan su. Zuwan Surbajo da befi shekara ba ta haifi d'anta Namiji kyakyawa son kowa k'in wanda ya rasa, wannan haihuwar sa seta tashi hankalin Bilkisu itada bata tab'a haihuwa ba, nan danan ta shiga rud'ani, tayita k'unci hadda kwanciya ciwo, yaro yaci sunan kakansa Marwan daganan seda ya shekara biyu uwarsa bata k'ara haihuwa ba, Tahir yanason Marwan sosai yana ce dashi yarima sabida sunan me martaba me rasuwa dayaci rana, dan haka koda Surbajo ta sake haihuwar Namiji se yake tsokanar da bayan tukunya me bak'in jini bameyi dakai, haka yara suka tasa har zuwa sanda babban yayi shekaru 6 k'aramin yanada hud'u, daga nan kuma daga surbajo har maryama kowa haihuwa shiru.
Wata Raba yara sun tafi yawon farauta wacce take ta al'adace sukan d'auki kibau suje farautar b'eraye ko burguna da zomaye acen aka dawo mana da gawar duk au biyun, a yanda aka sanar damu Zaki ne ya ritsastu abinda muka gani ajikinsu tabbas yagace sosai wannan ya sanya aka je neman zakin amma babu labarin sa a wannan dawar, dan haka mukabar maganar sa akayita jajantawa sarki, Bayan shekaru uku sega ciki ya bayyana acikin Maryama wanda iko da mulki a lokacin ya tashi, har akam Mulkin taga Sarki Tahir yanaji da ita sabida cikin ta d'akko k'anin ta daga masarautar su acewarta tunda mahaifiyarsu ta mutu ake wulak'anta sa me suna JAY. Alokacin dayazo ganin girmansa ya sanya gaba d'aya Tahir yace ya dawo masarautar sarauni awurina inda nice na rainesa alokacin yanada shekaru goma nikuwa ina rainon Barra ya kasamce sun taso atare shine uban rainonta.
Babu wanda yasan da ciki ajikin Surbajo se ranar da akace Maryama tana Nak'uda anan itama aka sanar akan nak'udar take, nayi mamaki sosai dukda na dad'e ina zargin cikin nata amma ban nuna ba sabida ta b'oye kanta tun mutuwar yaranta, haka aka had'asu d'aki d'aya da ungozoma ta masarautar ta karb'i haihuwar su rana d'aya a tare!!!! Dukkansu kusan atare aka sanar da haihuwar su cewar Maryama ta haifi D'a Namiji ita kuwa ta haifi Tamace sedai ta macen ma takoma, fada ana murna ana kuka haka aka wuni akai kwana bakwai aka samu Namiji D'an bahillace kyakyawa sosai yana tsananin kamanni da yayan sa Marwan amma shi seyaci sunan Hammood, Maryama tanata iyayi itace me magaji hankalina yak'i kwanciya nidai banga gawar 'yar jinjirar surbajo ba amma kullum ita kuka take babu bakin magana daga bisani cutar Hauka ta kamata yanxu haka tana nan a masarautar yamma ana kula da ita, hakanan yanayin kamanin Hammood da yaran Surbajo a wancen lokacin ya sanya akayita gulmar cewar kamar Surbajo.ta haifo Hammood amma waya isa yace haka uwar tanata fara'a akan yaro jinin 'yan uwasa marigaya ya d'akko kuma kowa yasan ze iya kamanni dasu koda kuwa uwarsu suka yo. Ana haka Ungozoma tazomun da wata magana me girma amma senak'i aminta jikina yana rawa sena kwasa naje gun Maryama amma me daga ranar dana b'ulguta mata kwanan maganar se gaba d'aya ta dawomun kurma tak'i bud'e baki tayi magana nayi nayi wai tanaji amma ammata asiri bata magana akan haka ta kwanta ciwo har rainon Hammood ya dawo hannuna inda adole Jay ya dinga kulawa dashi. Iyakar abinda zance dai shine Hafsa Jay yana matuk'ar k'aunar Hammood yaran nan harya shekara 2 lafiyar sa k'alau kawai daga baya ya dena magana, haka seda ya shekara goma da taimakon addu'a ya soma ji amma baya magana, nafi shekaru goma da sanin maganar sa ta dawo amma narasa dalilin Jay na hanashi bud'e baki, ban yadda da kowa ba hafsah har Jay, banaji Maryama ita tahaifi d'an nan, Jay ya auri Barra kafin in gama gano cewar bashida hali me kyau dukda zargi nake amma yana tsananin bani tsoro bansan komai ba se zargi amma akwai abinda yake faruwa ta k'ark'ashin k'asa tun sanda ya k'ara aure na fahimci hakan, har yau Maminku batawa kowa magana amma tanayi da Jay, abun tamabaya anan shine akanme batawa mijinta magana tsawon shekaru a zuwan maganarta ya d'auke yayita yawo k'asashen duniya sunce lafiyarta k'alau muka barshi akan asiri ne, har yau batawa kowa magana se Jay shi d'inma a asirice bata san na saniba shin akan me? Har gobe batada kyakyawar alak'a da Hammood shin akan me, ga usman da tashi tawagar yace mulki na ubansa ne rik'on k'warya aka baiwa Marwan harya barwa Tahir a maimakon sa, gaba d'aya na rasa gane komai akan masarautar nan, badan komai nake kuka ba sedan ganin bansan halin da zuri'a ta take ciki ba, kullum addu'a ta anan itace kar Allah ya karb'i raina senasan ainahin gaskiyar wacece mahaifiyar Hammood, menene tarihin ciwon Surbajo, mesa gaba d'aya Tahir baya maganar ta koda yakaita turai kowani wurin neman magani, waye Jay? Meyake acikin zuri'ata? Su waye suke neman ran Hammood? Wannan itace damuwata Hafsa" Cikin tausayi hawaye yana zuba a idan Hafsa tace
"Wannan al'amarine me rikitarwa, wannan duka labarin a dunk'ule yake abu ne dayake neman fashin bak'i akowace kalma, gaba d'aya rayuwar tundaga kan haihuwar a baud'e take, banaji Jay yana turbar damuke masa fata amma kuma Mami! Bantab'a kawota a macuta ba, sedai kuma a maganar farko ban yarda da itaba, akwai zambo a juyewar samartakar gauro, ki kwantar da hankalinki Bahar zanyi amfani da zamani insan me ake ciki a wannan rumfar me duhuwar gaske, ban saniba ko zamuyi aiki a tare? Bahar tana kallon ta tace
"Ashekarun k'uruciya ma ban tab'uka komai ba se yanzu da tsufa ya dabaibayeni" Murmishi hafsou tayi kafin tace
"Ki koma Nigeria Bahar, aiki yanzu yake akanmu, so nake ki bibiyi dalilin b'arewar cikin dake jikin Anty Barra dan ni ban yadda da wannan aikin na rashin haihuwar taba" Da tuhuma Bahar ta kalleta
"Me kike tunani kuma ata ina zan fara? Murmushi me ciwo tayi
"Ki nemi likitan daduk ya dubata a asirce, yanada kyau ki fara amfani da ruwan darham na wannan daular, ki siyeshi da kud'i kisan menene asalin abinda ya b'arar da cikin! Barin Bahar U.S kuwa tazo gun 'yarta cikin hikima seta gabo wani abu, cewar tabbas Uncle Jay shine yake bata k'wayar hana d'aukar ciki a hikimce kuma duk indai zata samu seya zubar! Lokacin da hafsa nan a bada labarin Mik'ewa tsaye Hammood yayi
"Hafsa wai kanki d'aya kuwa? Mik'ewa itama tayi
"Idan ka fara haka a yanzu yaya zakayi idan kaji sauran labaran? Inyi tsammanin zaka zauce mana inna tabbatar maka cewar Surbajo dake a turu itace mahaifiyarka ta haihuwa!
*Mom Nu'aiym.*
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA TALATIN*
*HAFSATY AN RIGIMA GA SHAFIN DARE NAN NA SAUKAR MIKI DASHI,NADAI CIKI ALK'AWARI KO?😂
30.
Maganar data fad'a ne ya k'wank'wasa kansa akan labarin daya gabaci wannan, hannayenta ya rik'o ita kanta seda ya bata tausayi jikinsa yana b'ari kansa yana sara masa yace.
"Hafsa please tell me more, banaso ya kasance tunanina ya tabbata gaskia ne, its being long danaga Baba Surbajo, nakanje gaidata Bahar tana turani wurin ta sosai, apart from Uncle Jay Baba Surbajo kad'ai tasan ina magana, that woman suffered alot, tana fama da matsaloli lafiyar ta k'alau but she still have to act like she's mentally ill, when ever i visit her, tanamun nasiha wa'azi and tana yawan gayamun cewan she's doing everything for me, Hafsa kin tab'a ganinta, muna kama sosai ko? Sadda kai k'asa hafsa tayi hawaye yana zuba daga idanta sabida tsananin tausayin hammood dataji ya kama, muryanta yana rawa tace
"Nikanje gayar da ita sosai Hammood she help me with alot of information, she's ur mother she loves u so much yaa Mood, she endue everything alot of pain just so you live, am sorry to say amma gaskia Uncle Jay da Mami bazasuga annabi ba" Had'e jikinsa da nata yayi yana wani kuka me sauti tare murza bayanta da hannayensa da k'arfi, sosai ya matseta dankuwa taji zafin matsar gunjin kukansa ya sanya ta sake wani kuka meban tausayi ita kanta se yanzu abubuwa suke dawo mata sosai, lallai an cutar da Mood, acikin k'ank'anin lokaci Allah ya taimaketa tasan komai dole ta kwantar wa Mood da hankali, wannan shine time datake jira tayi calming nasa, cikin murya k'asa k'asa tace kusa da kunnenshi
"Ka saurareni , ka kwantar da hankalinka muyi mahana Yaa Mood, ka d'auka duk abinda zakaji jinsa shine mafi alkhairi agareka kaji" Data ne ya mik'e ya janyo hannun sa shima ya soma ban baki "kayi hak'uri Hammood, dama haka rayuwar nan take ups and down ne sukayi yawa acikinta, dik abubuwan dazakaji tamkar a film kawai akeyinsu wlh anan ma anayi a duniyar zahiri sukan faru, balantana rayuwar sarauta mutane da Mulki da kuma Kud'i suna iyayin komai a kansa, akwai labarin wani gidan sarautar dana sani d'a ya kashe mahaifin dayake gargarar mutuwa yana fama da ciwo shekaru kusan biyar be mutu ba kuma be bashi sarautar ba kawai yaran nan ya kashe uban yace ya gaji da jiran sa tunda shi mulki yake so, ashe naka bame sauk'i bane ba? Ehm Hammood" kwantar da kanshi yayi ajikin Data tamkar wani k'aramin yaro yashiga sauke gaurayen ajiyan zuciya, seda Hafsa ta hadiyi zuciya sannan taci gaba
"Lokacin dana ziyarci Baba Surbajo kallo d'aya na mata k'irjina ya doka sabida tsananin kamannin datake da Mood,lokaci d'aya na harbo bakin zaren, sabida ita kuyangar dataje da maganar awurin barra batada cikakken ililmi akan meya faru a wannan daren da lokacin haihuwar, bayan na zauna kusa da ita na gaisheta bata amsani ba haka kuma bata nunamun hankalin ta sosai yake ajikinta ba, seda nai gyaran zama nace ina kallon ta
"Baba ina wuni, ya lafiyar jikinki? Bata amsani ba har lokacin wannan ya sanya kawai na zauna na kama kanta nayi addu'a tare da mata fatan samun lafiya sannan a tak'aice nace da ita
"Baba nizan koma, sabuwar 'yarkice Bahar tace inzo in gaisheki, me martaba ne yake matsayi uban rik'ona a yanzu ta sanarmun rashin lafiyar ki tace kema uwatace ina miki fatan alkhairi" Da wannan naga ta bini da ido, kallon datamun ya dasa wani abu a raina harnabar wurin bata dena kallo naba, a k'wayar idanta na hango tsantsar k'auna, tabbacin cewar tana tsananin jin duk abinda nake cewa, a hakan na kasa bacci a wannan daren ban yadda batada lafiya akai ba, inada yak'inin garas take,mesa take pretending? Kasawar hak'urina ya sanya najewa Bahar da maganar lallai Baba surbajo lafiyar ta k'alau kokuma dai ta warke, da farko bata yardaba akan cewar cutace datak'i samun waraka fin shekaru talatin aduniya amma dana k'ara komawa namata addu'a sanda zan tafi seta rik'e hannu ta k'ara mayarwa akanta alamun tana buk'atar addu'an fiye da yanda nake mata, dan haka sena k'ara k'aimi na d'auki tsawon sati d'aya ina zuwa ahaka harna soma samun damar tana mun magana, lokaci zuwa lokaci sedai na kula cewar a sirrance takemun magana dan haka wata rana senaja bahar mukaje wurinta acikin talatainin dare, wanda na jefi tsuntsu biyu da dutse d'aya a wannan daren, na farko A ranar nafara yin arba da mutan k'ungiyar aci duhu, aranar kuma mukayi nasara Baba Surbajo ta bamu cikakken labari akan lokacin haihuwar ka, tace damu.....
"Bayan na samu ciki sena dinga b'oyon cikina, badan komai ba sedan dalilai guda biyu na farko dai sabida an tabbatar mun da cewar Maryama itace ta sanya aka kashemun yarana guda biyu, nayiwa Me martaba maganar a wancen lokacin amma se gaba d'aya ya nunamun be aminta ba gulmar gidan sarauta ne! Na biyu kuma an tabbatar mun dacewar tace bazata k'ara barin ciki yayi k'wari ajikina ba ga wannan cikin nima bansan dashiba har seda ya soma motsi, nayi mamaki sosai danko girma bayayi, haka nida kuyanga ta ta wancen lokacin muka rufe maganar, ga mamakina rana d'aya ina lissafin ciki wata bakwai sega nak'uda gadan gadan, kuyangata taso sosai ta karb'i haihuwata da kanta amma se haihuwar tazo da gaddama yasa dole ta sanar a Fadar me martaba inda ala dole aka had'ani da Maryama wacce a lokacin itama tana gargarar haihuwa. Dukda azabar datake ciki hakan be hanata d'agowa ta kalleni ba tace cikin bak'in ciki
"Yanda kika b'oyemun wannan mugun cikin dake jikinki sena nuna miki iyakarki idan har na haifi Mace ke kuma kika haifi Namiji" Bance da ita komai ba kawai na kawar da kaina abinda nakeji a lokacin ya isheni, haka inaji ina gani aka sallami masu taimakona ya rage dagani se ita sekuwa Ungowar zomar dabata amsa umarnin kowa sena Sarauniya Maryama. Itace ta fara haihuwa kafin ni sedai Na mace ta haifa, akan idona ta kawar da kanta gefe sanda aka nuna mata yarinyar sannan tace
"Banason ganin ta tazone takanas danta wargazamun shirina, so take ta lalatamun duniya ta, tanason kafawa bayana mummunan tarihi, inzo in k'are da haihuwar mace! Akan me gwandamun mutuwar ta da rayuwar ta akan rayuwar ta" Ungowar zoman ce ta soma bada hak'uri tana ban baki, a lokacin nikuwa wata azababbiyar nak'uda ta tasomun wacce tasa nakusa fita hayyacina koma ince na fita hayyacina! Cikin ikon Allah sena haifo yarona Namiji santalele me tsananin kamanni da yayunsa marigaya, koda na dawo hayyacina abinda suka bani shine abinda yafi bani tsoro Maryama ce rik'e da yaron tana murmushin mugunta, ta kalleni kallo me kyau tace dani
"Surbajo ya rage naki ki zab'i d'aya daga cikin biyu abinda zan fad'a, kindaiga iyani dakene se Ungozoma a d'akin nan ko? To kodai ki amshi wannan yarinyar data rigada ta mutu a matsayin abinda kika haifa kokuma wlh tallahi summa tallahi billahi in kashe yaron nan har lahira yanzu yanzu in sauya akalar zancen, zance kin haifi mace kin kashe danna haifi Namiji, kuma kin had'a harshi muna k'ok'arin k'arb'arsa kika kashe shi zan sokawa kaina wuk'a a kafad'a duk ince kece kika sokamun, kinga dai gaba d'aya bayan kinyi asarar d'anki zakuma kiyi asarar mutincin ki k'arshe kema a kasheki a banza" Cikin bak'in tashin hankali na mik'e jiri yana d'ebana nace cikeda rauni
"Maryama wace irin mara imani ceke wai? Yanzu jinjirar nan kasheta kikayi? Hankali a tashe na karb'i yarinyar hannun unguwar zoma ina kuka ita kuwa seta baiwa unguwar zoma jinjirin hannunta tace
"Yauwa yanzu kinga 'yata tana hannunku, tsaf dani na shiga wanka in kimtsa kaina in fito na tarar kin shak'eta har lahira ta mutu kin kuma ce nice na kashe miki 'ya'ya shisa kika kashe tawa! Ya kikaga wannan wasan? Ina sharar k'wallah nace
"Keda Allah Maryama, Allah yafiki wlh, muguwar mace kawai" Wata dariyar shak'iyanci tayi ta amshi jinjirin nawa ta matse masa hanci a haukace nayo kanta nayi wurgi da gawar jinjirar ina k'ok'arin k'watar yarona a hannun ta, kawai se gani nayi ta baiwa Ungozomar yaron da sauri ta k'wallah uwar k'ala take matan dake waje da kuyangi sukayo d'akin tana kuka ta kasa ciro jinjirar ashe a tafasashen kaskon ruwan zafi ta fad'a ban kulaba Allah ma ya sani, ganin sun shigo ta nuna yarinyar tana kuka tace
"Kunga Surbajo ta haukace, sabida haihuwar mace Surbajo ki d'auki d'anyar jinjira ki wurga a ruwan zafi dan zafin kishi a dole sekin haifi magajin sarki, ni sanda banida d'a banda jika kike hayayyafa haka kikaga nayi musu? Take wurin ya d'auki salati aka ciro yarinyar, wata tace zataje ta sanar, nidai gaskiyar datamun yawa ta sanya banje komai ba, kallon marar Maryama tayi
"Ku rufa mata asiri,abarshi akan bisa kuskure yarinyar ta su 'buce mata,ni ina tausayin ta na tabbatar tab'in hankaline ya sameta amma kubar nan wurin da jinjiri na, karta hallaka shi, ban yarda koda kallom sa tayiba, kishi ze iya sakata aikata komai dan haka da sauri kubar nan wurin dashi" Inaji ina gani suka gudumun da yarona ko nono ban bashi ba! Haka ina zaman zamana akazo da Likitan gargajiya ya dubani yace na samu tab'in hankali, maryama seta ziyarceni da sunan dubiya tace duk na kuskura nace da hanakali na seta hallakar da Jinjiri na dake hannunta har lahira, indai inason ya rayu tokuwa sena kawar dakai daga gareshi! Akan tilas na rayua haka dan inason yaron dako ganinsa ban tab'ayi ba ya rayu a duniyar nan.
Sanda Hafsa tazo nan abada labari sadda kabta tayi a k'asa ta dinga rusar uban kuka tamkar babu gobe! Hankalinta a tsananin tashe, Hammood ma kukan yake su Data kowa yayi shiru dan a yanda Hafsa tayi laushi ga alama sesun bata break na 1 hour!!!
Mom Nu'aiym.
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA TALATIN DA D'AYA*
31.
Gabaki d'aya banda sautin kuka Hafsat da saukar numfashin Hammood babu abinda kake ji, seda ta nutsu sannan taci gaba cikin raunin Murya.Baba Surbajo tace "Abinda yafi bani mamaki shine yanda gaba d'aya Sarki baya ziyartar inda nake, sanda se labaru nakeji barkatai akan Hammood, akace kurma ne aka dawo akace yanaji amma baya magana, akace Maryama ta kurumce alhali ni tana zuwa tamun tatas da bakinta me tsini tamkar jab'a tasha fiya fiya. Duk wannan bidirin da ake fa ina gaya miki awurin bayi da kuyangin dake zuwa mun aiki nakejin su, tsammani suke banajin me suke fad'a tunda na kurumce amma ni nasan tabbas akwai mugun abun da ake k'ullawa Hammood batare da sanin saba, wani lokacin zezo mun kamar baya cikin nutsuwar sa, wani zubin inyazo wurina seya wuni be tashi ba, yana nan dai muna kallon kallo, hardai rana d'aya na bud'e baki na masa inda ga mamakina shima mayarmun yayi anan nayita so in bashi labarin nan danake baki amma sam seya zamana bakina yanamun nauyi, inajin tsoron yanda ze d'auki abun, amma seya zamana na rok'eshi akan ya rufe sirri na nacewar ina lafiya nakuma sanar masa ya rage kawomun ziyara da rana dan kuwa ido ze iya kai sak'o kuma tabbas wani abu mara dad'i ze biyo baya akaina ko kuma shi, ashe ban tsiraba dankuwa maganar barin k'asar gaba d'aya nashi ya sameni, na kuma tabbatar dan kawai an gano yana zuwar munne, daga haka dai na dena jin labarin sa se bayan wasu shekaru ina nan zaune a zullumi da fargaba, haka har labari ya riskeni akan ya dawo ya zama babba amma yanada fad'in rai da jiji dakai, haka harna soma samun labarin yanada mak'iya anaso a kashe sa! Shiru Hafsa takumayi kafin tace
"Acikin k'ananan bayi da hadiman b'angaren ta ta samo mana labarin ainahin wanene Uncle Jay, kuma su waye 'yan k'ungiyar aci duhu dake k'ark'ashin kulawar idan fada! Nida kaina nayita ziyartar tarukan na idan fada, nayita aikawa wakilai na anan nagano wani abu, da farko dai shi Uncle Jay yayarsa itace ta sanyashi ya shiga wannan k'ungiyar sedai tsuntsu biyu zasu jefe da dutse d'aya, da farko dai babu wani magaji kuma jinin sarautar daze iya gadon wannan sarautar se Usman, shikuwa bashida d'a baikuma da jika sun shigar masa ne dan idan ta tashi sesuce kai suke wa aikin sirri se'a kashe Usman ko'a korashi inyaso seya zamana kai kad'ai kayi saura, bayan nan kuma sesu maka kisan mummuk'e kaida me martaba gaba d'aya kaga fada zata tashi babu makusanci se Jay! Wanda shi kuma k'anin matar sarki ne ze yak'i mutanen fada da rabinsu mutanen sane ciki haffa D'an galadima da Galadima shi seya d'are kujerar mulki, ina fatan ka fahimce ni?" K'ura mata idanshi yayi da suka kad'a sukayi ja, cikin tsananin mutuwar jiki yace
"Hafsat yanzu abinda kikeso ki gayamun shine gaba d'aya matsalar rayuwata makullin rayuwar tawane yake bud'ewa kowa k'ofofi da zasu shigo su cutar dani, barni haka Hafsat banason jin sauran mutuwa zanyi idan kikaci gaba zuciyata fashewa zatayi akan Mulkin dabeko dameni ba" kallon tausayi tayi masa sannan cikin raunin murya tace
"Yas Mood bazaka tab'a gujewa jin zallan gaskiya ba, gwanda ka saurareni" Bece komai ba taci gaba
"Gabaki d'aya Jay auren Barra dayake bawai soyayya bace ba, bayan kai d'an sarki, usman d'an sarki me rasuwa sekuma Barratu data zamto 'ya awurin Bahar wacce hakan ya bata babban matsayin zama k'anwar sarki kuma wacce zata iya mulk'ar k'asar ta kai tsaye idanda namiji ce, to bayan babu magaji se Barra lallai Mijin Barra da aka rena agidan shine ze zama magajin sarki. Ina fata na had'a maka wannan puzzle d'in cikin sauk'in daze baka damar had'e sauren kai tsaye, koda yake na manta ban gaya maka ba, ita Zulaiha itace tsohuwar budurwar Jay auren ta is part of their plans ai, gabaki d'aya kaga anan bazaka fuskanci soyayyarta a tattare dashi ba alhalin itace take k'ara taka rawar gani wurin tabbatar da ganin cewar ita Barratu bata haihu ba, idan Barra ta haihu ai shirinsu ya lalace dan tabbas gado ze fad'a a hannun d'an mace su kuwa kansu kad'ai suka sani dan basuda power a tasu k'aramar masarautar.
"Ranar daya ceceni a hannun Idan fad'a k'amshin turaren sa ya k'ara tona masa asiri, ya ceceni ne dan kawai in dena binciken sa yana nunamun cewar yanayi ne dankai a yanda na fahimta, wanda hakan shine ya k'ara nutsar da zargina akan tabbas shi mugu ne! A sanda yake kokarin ganin bayanka kaikuma kanacen kana wahalar da kanka wurin ganin bayan D'an Galadima alhali shi babu k'iyayya a tsaninku zallan kishin kane yake sabida shikuwa so yake ya zama d'an gaye kamar ka, gani kake kamar D'an galadima baya sonka kawai shidai yanaso ne kowa ya tsane ka, dukda tarin mak'iyanka masoyanka sunfi mak'iyanka yawa wannan shine hasadar sa. Tunani kake D'an Galadima ya turoni awurinka amma sam ba haka bane, banaso inta janka da surutu, a wannan audio's zakaji da kunnenka yana bayarda order akan akashe ka, zakaji labarin dana samu akan Zulaiha daya zamana tana tsanar Jay sabida yanxu shi kuma Jay so yake Barra ta haihun sabida kita dalilin d'an ze hau kujerar bayan ba ranka, sab'anin da daya zamana shine da kansa bayason haihuwar da ita. Jay ne ya aika a kashe Baba Surbajo satin daya gabata sabida ya gano tana bani informations sosai har sukayi nasarar zuwa..." Hannunta ya rik'e seda ta zabura
"Yayi nasarar kashe ta? Tausayin kansu take yau kad'ai wani iri takeji aranta gameda Mood gaba d'aya rayuwar sa yanayinta ne aduhu! Shafa gefen fuskarta tayi da d'ayan hannunta
"Na sauya mata wurin zama kafin suje kuma nasa ankama su, a bakinsu naji har abubuwan daban san dasu ba, kasan dalilin dayasa Jay yake hanaka magana? Kallonta kawai yake beyi magana ba, taci gaba
"Gaba d'aya yasan wannan masarautar bazata tab'a bari nakashashe ya mulketa ba, haka tsarin yake su kuwa wad'an cen sunasone su tabbatar kana magana su kashe ka, idan baka magana basa buk'atar sesun kasheka dan sunsan Idan Sarki ya mutu Usman za'a baiwa, shikuwa usman yana shirin kashe sarki amma yana tsoron ya kashe sarki ka bud'e baki! Theme biyu ne sukaje kasheku bayan kafito daga masallaci, da mutanen Jay alokacin dayakeda yak'inin ka bada salla a masallaci wannan ranar, se mutanen usman dasuma abinda sukajeyi kenan, harbi biyu akayi ranar kai mutanen Jay ne suka harbeka shi kuma Me martaba mutanen Usman ne suka harbe sa" Jinjina kansa yayi yaja majinan dake shirin zubo masa sabida kuka kafin yace
"Wacece Zulaiha? Auren soyayya sukayi da Jay tabbas amma daga baya yawan k'azantarta ya sanya gaba d'aya baya sonta nine ma nake rarrashin sa akan ya zauna da ita yaya yanzu kuma zakice tana masa wani mummunan aiki me kamada wannan? Nisawa tayi kafin tace
"Wannan shitasa akace mugu baida kama sam, wlh Mood gaba d'aya acikin duk wad'annan mutanen babu mutumin dayafi cutar dakai sama da Uncle Jay, sabisa ka yarda dashi amma shi burinsa kawai ya hallakar dakai yanzu dai saurari wad'an nan audios d'in" Ta k'arashe maganar tana kallon Ayatullahi, wanda shikuwa a take ya soma playing musu audi'os ko wanne da bayanin sa! Zuwa lokacin da yagama hak'ik'ancewa kansa Jay masifa ne kansa ya rigada ya soma sara masa bashida zab'in daya wuce ya kama kansa ya dafe, daga zaunen dayake jiri ya soma d'ebansa cikin tafiyar luu ta ya sulale ragwaf tamkar wani kayan wanki, sulalewarsa dayin kansa da dukkansu sukayi yayi daidai da harbin da aka yi ya ratso har cikin palon tako ina daga waje k'arar bundiga kakeji!
Mom Nu'aiym.
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA TALATIN DA BIYU*
32.
Tsoro me tsanani ne ya kama Hafsat yayinda Data yace yana kallonsu a firgice, wannan harbin daya shigo ta window yabi, ginin bullet proof ne, harsashi bata iya huda ginin da kuma k'ofar sedai window d'in shi d'inma dan yana a bud'e ne, maza ku kowa daga kwance ya rerafa zuwa b'arin da ba window ku rab'u da gini" Ba musu aka soma gungurawa se Hafsat data kafe da hannun Mood dabesan me ake ciki ba yana zube a sume, Data ne kinkimesa ya kwantar dashi gefe take ya zari bundiga ya lab'e jikin window ya soma musayar harsashi dasu, inda yayi nasarar harbe bakwai daga cikinsu, uku tsuka gudu, har wannan lokacin Mood be farfad'o ba, Hafsat se kuka takeyi nak'in k'arawa tana jinjigar yayan nata dake tsananin bata tausayi, tare da ganin cewar tabbas ayau rayiwar ta ta k'are, sabida inba yanzu ba bata tab'ajin k'arar bundiga haka kamar saukar aradu ba se a film, ilahirin duniyar ta seda ta gigita, ganin komai ya lafa ya baiwa Data damar kiran waya police suka cika gidansa, sannan akayi k'ok'arin farfad'o da Mood, bayan ya farka aka kaishi d'aki yaso sosai barin gidan amma ina, Data kyakyawan tsaro ya tilasta aka baiwa gidan sannan ya fita farautar 'yan iska.
Jay zirga zirga yake a tsakiyar d'aki tamkar me yunk'urin nak'uda ilahirin jikinsa kuwa rawa yakeyi na yanda aka kama yaransa bakwai, dan an tabbatar masa dukkansu ba harbin mutuwa aka musu ba, maharbin k'wararre ne, idanda ze samu dama daga asibitin ze sanya a hallakar dasu gaba d'aya sabida gudun karsu tona masa asirin sa, tayaya abubuwa zasuke tab'arb'are masa kamar daga sama? Komai ya nemi muhalli ya darb'e wuri d'aya se jagulewa al'amura suke wannan wace irin rayuwa ce ta rashin 'yanci, tayaya Mood ze rayu da kwnan tonon asirin sa? Menene matsalar wannan tafiyar wai, wayarsa ya zaro ya danna kiran wata lambar kafin yace
"K'afa ya zakamun haka? Na sanar dakai ilairin gidan ku kashe su, Mood da Hafsat gaba d'aya inso samune a biznesu a gidan, yaya labari zezomun mara dad'i akan sun kasa? Cikin murya irinta 'yan daba K'afa yace
"Kad'an d'agamun k'afa me gida, wannan aikin daka bamu na kasada ne gashi ko kud'in k'warai ma baka biyamu ba, tayaya zaka tursmu gidan Detective gaba d'aya harsashi baya b'ula ginin gidansa, yanzu mekenan ka mana? Asaran Harsashi kokuma hasaran yaran aiki? Nazan d'agama k'afaba, duk yaro d'aya daya shek'a lahira akan wannan mission d'in sena huda cikinka da alburushi alk'ur'an" Cikin d'aga murya yace
"Kai har ka isa in fad'a ka fad'a, ni zakayi musayar yawu dani kaiga d'an jagaliya ko, daga kai harsu babu wanda ya isa wlh, sena girgiza tarihin kafuwar k'ungiyar ta addancin ku" Dariya irinta 'yan daba k'afa yayi kafin yace
"Kai bud'a danla gafara, ni zaka gayawa rashin suma aka?! Nafika jin tsinin balaga wlh tatas zan kwaye maka aiki, kasan fa sirrikanka a tafin hannuna suke ko? Kawai ka kiyayi kwayewar bayanka a hannuna, banza dako zuri'arsa be ragawa ba d'an ragga kawai! Yana kaiwa nan ya kastse kiran tare da cewa
"Ni Ranka ya dad'e zewa wowta kirawomun wannan Detective d'in sanar masa cewar K'afa ne zanzo muyi magana akwai aikin bud'a k'afa zan bada kai ne" Da mamaki yaransa me suna karan d'ori ya kallesa
"Oga anya haka zamuyi kuwa? Sosa sumar kansa yayi
"Gaba d'aya tun mutuwar d'an haza da kuma jikan malam na tsorata da harkar nan karan d'ori, kawai gwanda mu d'aga k'afa zamufi samun sassauci" Girgiza kai yayi shima cikin gamsuwa "Se Oga, hakan ma yayi sosai muyi hakan bara a masa waya kawai"
******************
Baya baya Barra tayi zuwa d'ayan d'akin tana sauke numfarfashi masu nauyin d'auka, gaba d'aya aduk halayyar Jay wannan b'anagaren ne bata yarda dashi ba, duk iyakar bayanan da Hafsa take mata duk tayi bincike tabbas hakane amma kisa, mijinta? Koda baya son nata kamar aka fad'a mata auren manufa yayi da ita bata kawo ze iya kisa ba, bare rayuwa ba d'aya ba, bazata iya bari wani yaji wannan maganar ba, zata rufe asirin Jay har k'abarinta bayan ta tallafi Family d'inta, wata zuciyar ce take raya mata taje tayi masa maganar kanta tsaye, amma tana tsoron abinda ze biyo baya a duniyar ta idan har Jay yasan cewar tabbas tasan bad'inin zahirinsa! Kamar daga sama ta ganshi akanta, hakan ne ya tsanantawa k'irjinta dokawa, mik'ewa tayi duk yanda taso adane bayanan sirrin dake zuciyar ta hakan seyaci tura dan kuwa firgici sosai ya nuna a fuskar ta, wanda baze tab'a b'oyuwa ba awurin mutum irin Jay da kamar shine ya raineta, gaba d'aya halayyarta babu wacce be sani ba. Takunsa ya k'arawa tsayi zuwa daf da ita yanda xuciyarta ke lugude kana jiyo sautin bugun numfashinta dukda k'arar na'urar sanyaya d'aki dake d'akin, tafukan k'afarsa duka ya d'aura akan k'afarta kamar yanda sukeyi a duk sanda zasuyi wata mu'amalar aure dake riskarsu daga tsaye, jikinta ne ya tsananta rawa gumi take har akan fuskar ta, d'age k'afafunsa yayi ya tura a k'ark'ashin nata ganin batada shirin yin hakan kamar yanda ta saba, sosai ya d'ageta sama ya kai hannayensa ya rik'o fuskarta sannan ya soma goga tsinin hancinsu wuri d'aya lokaci d'aya yana mata lilo tubda ya d'ageta da k'afafuwan sa, cikin wata murya dabata tab'a sanin Jay yana ita ba me razanarwa tare da nuna rashin imani k'arara yace
"Barratu amma kinsan banason lab'el" Janye jikinta take k'ok'arin yi daga nasa tana b'ata fuskar ta
"Ban fahimce kaba? Ta furta har lokacin tana k'ok'arin zame jikinta daga nasa, farcensa me d'auke da k'umba me tsayi ya caka sosai a kuncinta seda tayi k'ara wurin atake ya fashe ya soma jini sannan yakai hannunsa kunkurun sa ya sanya yatsunsa ya caka acikinta ya matse seda ta sunkuya, turata yayi ta fad'i ta buga bayanta akan gado nanma k'arar tayi tare da cewa
"Wayyo Bahar" Dariya yayi kafin yace
"Itama na tura a kasheta, matsala ce wannan tsohuwar arayuwata, zanma iya cewa barazana ce arayuwata, na tabbatar zuwa wannan lokacin an gamamun sa ita, bake wai me basira ba, bakewai kin iya wayau ba, halinki wan nene ban saniba, ko cewa akai dake bansan duk bibiyata da kike ba, bakisan komai ba har yanzu jahilar 'yar sarki, ba abinda kika sani tukunna sena kashe duk zuri'arki zakisan koni waye! A firgice tayi hanyar waje ya rik'o hannunta ta k'wace ya kuma kamota ya cillar akan gado
"Bahar data tsufa dukta rukub'e, idan na kasheta ba rage mata hanya nayi ba, watak'il ma wuta zataje amma inna kashe ta taje aljanna, kinyi kuskuren zurfafa bincike akaina dakin barni kawai da kaina zan karb'i mulkin in barki amma yanzu sena gama dasa miki azaba bayan azaba sannan in turaki rami, Bahar kuma na tura a akashe tsohuwa me diddigi" Mari ta sauke akan kuncin sa
"Kai Jay Barratu cefa da Bahar d'inka, kanka d'aya kuwa? Kodai nace wai bakada hankali ne, shaye shaye ka fara? Mari me gigita duniya ya dire mata
"Ubanki da uwarki nasha ba shaye shaye ba, banza me mugun hali, kina tsammanin zan baro masarauta tane haka kawai inzo nan in zauna sabida ku kuyita ci gaba, wabban mission ne daze zama successfull ko bakay so, dan kuwa anfi shekaru Ashirin da shirin sa,danma na saba da sanki ne, danma na saba da cinki ne, danma kinada dad'i ne Barratu naketajan abun da tsayi dan kawai inta cinki amma dabadan haka ba, aikema da tuni kin zama tarihi" A masife tace
"Idanda kana sona bazakantab'a cutar da ahalina ba Jay, mun maka dukkan adalci akan me zaka butulce mana? Akan meye bazaka duba halaccin muba ka tafi ka barmu babu cuta babu cutarwa, idan wani abu ya samu Bahar wlh sena d'auki fansa akanka" Wata mahauciyar dariya yayi
"Barratu gani kike tamkar duk wata hanya da Hafsa ta d'auraki akai me b'ullewa ce wannan shine babban kuskuren ki a rayuwa, ni banida niyyar cutar daku kamar yanda Sarauniya Maryama takeso, nida so nayi wai inna b'atar da Usman, sena k'arasa yayanki wato sarki bayan haka shi dama Hammood is answerable to me as u know, sena d'are kujerar mulki, ita Maryama dake tunanin in gama wahala tazo inhau mulki amma ina matsayin puppet king, tana mulkana senayi shawarar kaita fadar Sarauni ta huta! Bayan nan ke zaki zama Gimbiya Barratu, Zulaihaty zata Zama Sarauniya Zulaiha shi kuwa Hammood tuni na cire masa sarautar a ransa zance dashi danshi nake komai kinga ze barni na huta, Bahar idan taso kawomun wargi ita soma nayi in d'auketa daga kusa damu zuwa bayan masarauta kinga nayiwa kowa adalci kenan ko? Amma ke sabida dak'ik'iyace ke bakida wayau seya zamana kin biyewa waccen Hafsat kunata kawomun wargi gaba d'aya kunbi duk inda nakawo ku toshe, a tsammaninki bansan kina yawon neman duk wani sirri nawa ba, namiki shirune san ayanda nasan kwanyarki bataja nayi tsammanin bazaki gane komai ba se yanzu na fahimci kuskurena, dan kuwa na fahimci Hafsat itace take jujjuya kanki yanzu, ita kuma kaine da ita shegiya tamkar itace ta halicci kanta" Haryakai k'arshen maganar sa idansa na kanta tana hawayen bak'in ciki tace
"Honey dan Allah ka canja, dan Allah honey ka dawo kamar Honey Jay d'ina nada, ka sanar dani bakai bane wannan kace dani komai wasa ne ko mafarki nake kaji? Wayarsa ce tayi k'ara ya dena kallonta ya janyo wayar daga aljihun sa sannan ya kara kunne ya saisaita muryarsa, Bahar ce dan haka cikin girmamawa ya gaisheta tace
"Kuzo Fada kaida Barratu babu lafiya, daga mab'oyar daka kaimu anje harcen an kashe Sarki, nima da k'yar nasha wlh, yanzu haka harsashi seda yabi ta gefen hannuna ya wuce seda akamun dressing, muna cikin matsala Jay, kai kad'ai ka rage mana" Cikin Tashin hankalin k'arya yace
"Innalillahi wa inna ilaihiraji'un, me sukawa sarkin Bahar? Tana kuka tace
"Hatsashi suka d'ana masa a k'ahon zuci, gaba d'aya da tsaro me yawa mukazo fada ka kirawo Hammood a waya tin jiya be dawo ba, ni kirashi be d'aga kiranba" yana kuka yace
"Gamunan zuwa Bahar, Allah ya isanmu" Ya katse kiran tare dayin dariya yace yana kallon Barratu
"Hajiya Bahar ta kub'uta amma yayanki ya zama tarihi, abinda nakeso dake shine kokiyi shiru tamkar bakiji bakuma kisan komai ba a kaima kokuma wlh insaka a kashe Bahar, karki Kuskura koda Hamood ne ya gano wai wani halin nawa dabe saniba, ki zab'a rayuwar raggan uwarki ko rufe wannan abin dakika sani, kindai ga ko yanzu yayanki na kasheshi kai tsaye" Tana k'wallah tace
"Koma me zakayi kayi amma abu biyu nake rokon alfarma awurinka, na farko babu ruwanka da mahaifiyata ka barmun ita a raye har lokacin ta yayi, na biyu kuma.babu ruwanka da rayuwar Hammood ka barmunshi a raye, Mulki kuma idan har zaka bani matsayin Sarauniya inhau babban matsayi ka barni in rayu dakai kakuma bani dama in haihu namaka alk'awarin zamma taimakeka ta hanyar d'aurawa Hafsa manyan laifukan dazata barnan araunace yanda bazatayi marmarin waiwayarmu ba har abada,shikuwa Hammood zamu nuna masa be isa mulki ba se zuwa gaba kad'an! Kallonta yake cikin ido sosai yanaso ya gano gaskiyar zancenta a idanta kuma tabbas daga zuciyarta take furta kalaman cikin tsananin mamaki yace
"Bakiji kin tsaneni ba akan kashe yayanki danasa akayi? Share hawayen idanta tayi
"Banso ace kana kisaba Jay ina tsananin sonka bazan iya rayuwa in babu kai ba, amma kuma banaji kaine ka kashe yaya Tahir, gawar daba takaba kawai ka k'arasar amma naji tsananin ciwo jay, mesa zakayi tunanin ashe Bahar bayan duk tsananin son danake maka, da tun farko kace dani Mulkin kakeso.da tuni munyi yadda zamuyi Yaya Tahir ya baka kujerar" kallonta yake tabbas Barratu tana sonsa kuma zata iyayin komai akan sa, amma be zata abun yakai haka ba, cikin jimami yace
"Kiyi hak'uri hak'uri Barratu, banaji bana gani, bazan yafewa koma waye ze hanani isa akan mulki ba ciki kuwa hadda ke, dan haka yanzu ya zakiyiwa Hafsa" Murmushi tayi me ciwo
"Zan d'aura alhakin kashe yaya Tahir awuyan Hafsa, tunda ba'a kama makasan ba, zamu tilastawa d'aya daga cikinsu zuwa yace shine yayi kisan kuma Hafsa ce ta turasa, amma zamuyi arranging yanda zamu kamashi, inyaso semu bashi kamar 5.m seya confessing bayan an kamashi zamu masa dabara ya kub'uta, kaga Hammood tukunna besan komai akanka bare yayi bincike" kallonta yayi
"Amma kina ganin bata fad'a masa ba, sunafa tare tun jiya" B'ata fuska tayi kad'an
"Bazata fad'a ba dan bance ta fad'a ba, tin dama cen nace ta tufawa mijina asiri kaine dai baka sona" Rarrashinta ya somayi akan tayi hak'uri tare da neman yafiyar abinda yayiwa Yayanta Tahir! Nan tayita kukan mutuwar yayanta tace dashi tabbas dabadan shi bane seta tona masa asiri amma girman soyayyar datake masa baze bata damar yin hakan ba" Jay Se murna yake yayi nasara haka suka d'unguma fada...Jay yanata k'ok'arin kiran Hammood ya sanar masa mahaifinsa ya mutu yayi hanzarin zuwa amma wayar bata tafiya.
Gamu gani dai idan tusa zata hura wuta!!!
"Mom Nu'aiym.
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA TALATIN DA UKU*
33.
Kallon Hammood Bahar tayi yanda yake sauke numfashi sannan tace "kwantar da hankalinka zakayi na musu waya kamar yanda kace, kuma suna kan hanyar zuwa nan, idan yazo base muji daga bakin saba, na fad'a masa Tahir ya mutu kamar yanda kowa yaji a fada bari yazo muji da wacce zezo kuma gaba d'aya na kasa aminta Jay ze cutar damu, nasan zuciyar sa ta rashin imani tun yana k'arami amma wlh na d'auka cewar Jay ze dena wannan mugun halin, nayi tsammanin irin tarbiyar dana baiwa Jay ta sanya rayuwarsa da tunanin sa komawa irin na mutanen kirki, ban zata cewar shahararren mugu bane ba" Cikin raunin Murya yace
"Banshirya tarbar wannan ranar ba Bahar, ban shiryawa aminta da wannan cin zarafin ba Bahar, gaba d'aya duniyata ta shiga d'imauta, ace wai Jay ne da kansa zeyi hayar mutanen dazasu kasheni Sarki, su kasheni har dake me muka masa? Sumar kansa ta shafa cikin kulawa
"Ka rabu da mutum Hammude, ka dena biyewa salihar zuciyar ka tuni dama cen Jay la'ananne ninasan halin sa, tsammani nayi ya sanja, sabida daidai gwargwadon tarbiya na baiwa Jay ita, na tsaya tsayin daka seda naga ya dena nuna yawan sonkan nan dayake, dacin zali, yaudarar mu yayi ashe, niya mayar tsohuwar kawai" Runtse Ido Hammude yayi kafin ya bud'esu ahankali akan Hafsa sannan yace
"Ke bazaki ci abincin bane, kizo kusa dani ki zauna" kawar da kanta tayi sannan ta turo baki
"Bazan ciba, gidan momy zan tafi da wancen yazo an kamashi, kaji dai abinda ake shirin musu" Kallonta khairiyya tayi"wace momyn? Ta tambaya a tak'aice
"Momyna mana, tana cikin wani yanayi" Cikin takaici khairiyya tace
"Ke tsintacciyar mage har wata mommy c3 dake, ki dena alak'anta uwata da kanki dab bakuda wani had'i na jini, yarinya kin shigo rayuwata kinbi kin tattare komai kin k'wacemun, mijina mahaifiyata, dangin mijina gaba d'aya farin cikina ya dawo naki wlh senaga bayanki" K'ank'ance ido tayi tana me zubesu akan khairiyya sannan tace
"Baiwar Allah matsalarki ta farko itace mijinki, tuni ya sakeni saki uku sabida haka matsalar farkon ta kau, ta biyun itace dangin mijinki wannan kuma mune danni k'anwar sace ke baki isa ki karkare wannan ba, se matsala ta uku shine Momy kije da kanki ki sanar mata ta dena kirana 'yarta idan kin isa" Bahar ce cikin mamaki ta kalleta
"Kanki d'aya kuwa? Magana kike akan Hammude ya miki saki uku, wannan ai rainin hankali ne, a gidan wane la'anannen akayi haka bana nan? Sosa kai tayi
"Nidai Bahar karkiga laifin Yaa Mood nice da kaina na nemi sakin" kallon takaici Bahar ta wurga mata kafin takai mata duka a kafad'a "Shirmen banzan shirmen wofi, yanzu kuma damu zakiyi irin wannan wasan" Sosa wurin da Bahar ta doke ta tayi "Allah ba k'arya nake ba, cewa nace ya sakeni kuma ya rubutamun sakin har uku gama takardar nan a hannun Yaa Sufyan da anty Laurah" cikin sabon tashin hankali Bahar ta kalli Hammude "kai da gaske wannan tab'ararriyar take ka nuna hali irin na rashin daraja ka saketa? Kallon Hafsa Hammood yayi baze iya da rigimar Hafsa ba, ba yanxu yazo ta tashi fitina akan maganar sakin ba, gabaki d'aya soyayi se komai ya lafa, gajeran tsaki yaja sannan ya dafe kansa, Cikin hikima Data yace "Bahar yanzu fa gaba d'aya ba'ason abinda ze tab'a lafiyar Hammood ki dena masa maganar sakin nan har zuwa gaba" Kallon su take atare inda lokaci guda ta harbo akwai abinda ake b'oye mata tabbas! Bata nuna damuwar taba taja bakinta ta tsuke zuwa lokacin da Jay da Barra suka k'araso wurin, Jay tin shigiwar su masarautar bega wata alama dake nuni da cewar sarki ya mutu ba, musamman da yake kasheshi akayi, kallon Barra yayi a lokacin suna daf da shiga babbar fadar inda akace suje yace
"Banaji nan akace muzo Barra, labarin daya riskemu sedai idan be riski masarauta, idanda ya riski masarauta da tabbas bazamu samu hanyar wucewa ba batare da munsha bak'ar wahala ba, da farko na yarda da kalamanki har cikin zuciyata amma zuwa wannan lokacin na soma fahimtar d'inbin wowtar dana aikata, ubanme kika kawoni nan amun keda tsohuwar uwarki" D'agowa tayi batare datace masa komai ba a bazata ta sanya gefen hannunta ta dire masa mugun duka a jijiyar mukwana lafiyar dake gefen wuyansa wacce atake tayi sanadin suman sa ya zube agun, kallon tsana ta wurga masa sannan da sauri ta janyo waya ta kira Bahar take su Data suka zagayeta akayi sama da Jay zuwa inda aka tanada domin sa, ruwa me sanyi akayi amfani dashi wurin farfad'o dashi inda yana farkawa yayi arba da Maryama tanata zare ido, Hafsa ya gani tsugune kusa dashi tana wani murmushi, tana binsa da kallon shak'iyanci tace "Welcome back Jay, duk nan kai muke jira" Wani mugun kallo ya zuba mata ita d'inma shi take kallo, a k'ufule yace "Haka mukayi dake? Butulu kawai" Dariya tayi sannan ta mik'e daga durk'ushen datake ta nemi wuri ta zauna tace "kai gaula ne, kai banza ne, kai jaki ne, akuya ma tafika wlh, inbanda kake dak'ik'in jahili se kawai dan zaka bani miliyan biyu in cutar da jinina, an gaya maka kowa irin kane? Koda yake na manta tsintacciyar mage, dama cen kutse kayi basuda wata alak'a dakai kazo ka nuna kai nasu ne kabi jikinsu kana ha'intar su" Zabura yayi maza suka rik'eshi ita kuwa tayi dariya "Wannan ranar senakeji tamkar ina kallon wani series film ina nishad'i abuna, yauga Boss durk'ushe agaban actor, gaba d'aya bakada tunani kayi shekaru kana aikata sharri amma gaba d'aya bakada tunanin kanka, yau idan Maryama ta d'auraka akan hanyar datake so, gobe seka shiga k'walwar Barra ka mata dabara ta b'ulle dakai hanyar dakakeso, jibi kuma seka lula acikin idan fada ka nemo satar amsa, gabaki d'aya kai d'innan mutum mutumine bakada kai saina jibgar kaya kawai sakarai mayaudari" Kallon yanayin Mood keyi harta kai aya yayinda Jay yace yana zabure zabure "karku yarda da maganar ta, muguwar yarinyace na yadda na cutar daku amma dasa hannun ta" Matsawa tayi ta zare takalmin k'afarta ta kwad'a mai a baki seda ya fashe, dawowa tayi ta zauna kowa yana binta da kallon mamaki
"Idan bace ba kada basira kace gazance ga magana, kai bakasan me ake cewa Tit for tat ba? So kake kace ka fallasa sirrikan da mukayi dakai duk sunji audio ai, ba maganar sirri d'aya damukayi dakai dabanyi recording ba, da 'yar zamani kake magana, barin maka fashin bak'i cinikayya mukayi tsakanin bayanai, ma'anai na sayar maka da bayanai nima kuma na saya bayanai a hannun ka, banbancin mu d'aya ni na sayar maka iya wanda nakeso ka sanine kai kuma ka bud'en cikinka, ni banida niyyan cutar dakai amma kai so kawai kake ka kasheni waika ga d'an tab'ara, idan yarinta ce nafika jin k'uruciya ingaya maka, gaba d'aya kai bakasna yanda zaka tafiyar da rayuwar kabama bare ta wani" Yawu zubar jinin daya taru a bakinsa ya fito sannan yace yana kallon ta
"Idan nabar nan wallahi sena kasheki" Dariya tayi "bakada hankali uban waye yace dakai zaka bar nan, naso ace ni namiji ce dana maka shegen duka sekaci kashinka a hannu shashasha me kamada biredin tamanin, kanshi kamar murfin masai da ido fiki fiki tamkar agolan nufawa" Yanzu kam Bahar seda tayi dariya, yayin da Hammude ya k'ure hafsat da ido ilahirin motsinta burgeshi yake, she is a genius irin wannan ta sabu aiki a turai b'angaren intelligence tayi 3yrs ta dawo Nigeria seta iya bud'e aiki, batada kunya batada tsoro inama ace ze iya wlh saya rungume ta, tabbas koda baya sonta tanada babban matsayi a rayuwar sa fiye da tunani. Sarki ya fito yaci mutuncin Jay dukda bashida lafiya raunin hannun sa yana damunsa, atake aka had'a shedu aka tattare duk wani munafuki dake fada, abinsa ze baku mamaki rabin mutanen masarautar suna cikin k'ungiyar aci duhu, shiyasa ko kashi kayi se wani yaji!
Hafsa batayi k'asa a gwiba seda ta kawo mommy masarauta, har part d'inta, khairiyya bak'in ciki kamar ya kashe ta, seda ta nutsu zuwa yamma sannan ta fita tareda guads zuwa inda ayatullahi yakai Bilal!!!
Kallon kallo ake a tsakanin su ga Bilal a d'aure yanashan wahala, matsawa tayi kusa dashi tana wani murmushi seda ta rik'e kunkurunta tamkar bazatayi komai ba sannan ta zare hannun ta d'aya ta kai masa lafiyayyen mari cikin izza tace "Bilal wannan marin marine na yagalgala jikina dakayi a baya" Ta k'ara ware hannu ta sake masa lafiyayyun maruka guda biyu sannan tace "Billal wannan marukan na wulak'anta rayuwar 'yar uwata khairiyya da kayi ne" Ta k'ara ware hannunta ta zabga masa mari seda jini ya gwafce ata hancin sa sannan tace "Bilal wannan marin daka gani duk zafin sa nakai kanka inda Allah be kaika bane,ubanme kake a masarauta? Shida kanshi courage d'inta ya d'imauta shi, tana zare ido tace Ayatullahi mutumin nan ya gama goge komai na iskancin daya ajiye an tabbatar? Ayatullahi data gama burgeshi yace "yagama Hajiya Hafsa, yarinya me halin girma"
"Yauwa duka dukiyar sa fa, da gidajen da komai?" "Suma duk an had'a komai yana nan" muemushi tayi
"Akan tunanin dayake na yiwa mahaifiyata fyad'e shida yan iskan gari ayi masa sabuwar kaciya lafiyayya!! Akan hannayensa daya turbud'a acikin matancin Khairiyya a datse masa 'yan yatsunsa manunai guda biyu amasa dressing, kashiyar ma amasa dressing, idan angama akaishi bakin gari a ajiye ya jinyaci kansa, idan kazo ka warke sekaci uwarka ba momy naba Bilal, sannan seka d'aukaka k'ara, koda na kaika ga hukuma bulus zakaci nikuwa nayi alk'awarin ganin bayan jin dad'in ka na har abada, mugu kawai, idan zaku ajiyeshi a bakin gari ku bashi dubu d'ari yaja jarin tireda" Ayatullah yana dariya yace"kaciyar ta asibiti ranki ya dad'e kota gida?" Dikda taji nauyin maganr seda tace "Ayatullahi wacce tafi zafi? Yana murmushi yace "wanzamai tasu tafi kaifi tunda basa kashe ciwo hajiya Hafsatu" Murmushi tayi tanason mulki itakam "Ayi masa me zafin a kashe zafin wurin da turate da gishiri haka ake mana a k'auye, akawai tabon dake zaune a tafin k'afata sabida Bilal nima a bakin gari aka yadani" Jinjina kanshi yayi "Lallai Bilal beci yafiya ba" Juyawa tayi shikuwa Bilal ya soma magiya "Dan Allah Hafsat kimun rai, wlh na tuba, ki k'wace duka dukiyar amma dan Allah banda mazakutata" Murmushi tayi sannan tace "Dama ace nasan amfaninta dana bar maka, Allah yasoni batada darajar dazan raga mata akan ta" Ihu yahau yi tayi gaba abinta, Ayatullahi kuwa se murmushi yake, dama ashe akwai inda rashin kunya yakeda rana, kalli yarinyar nan gaba d'aya ta iya hukunci.
Mom Nu'aiym.
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA TALATAIN DA HUD'U.
Hlo sister's if you dnt use this soap before try and buy one use it you will never use any other soap again except mg's herbal whitening black soap🧖🏻♀️ it treat all skin prblms like
Sunburn
Acne
it fade away black spot
Clears pimples
Reduces stretch mark it treat all skin prblm even if you don't HV any skin issue you can still use the soap it nourish nd keep ur skin fresh nd smooth,it will make ur skin to glow like never before nd gives ur body a pleasant smell🤭
This soap you jst HV to try it and see for yourself is one in a million this soap is organic soap 100% natural it does not bleach it will just bring out the beauty in you
just give it a try your skin will thank you
Just chat or call 08062991549 to plc ur orders
Note you will not get this soap in the market it hvnt reach market for now you will only get it via this number
Soap price:3k
Location:kaduna buh we deliver Nationwide
Delivery is not free
Hurry nd grab urs dnt left behind😊
You can still order ur slice cake, cupcakes,meatpie,samosa nd spring rolls @mg's bakery for ur events at affordable prices kindly chat 07067210195
08062991549
Mg's always gvs you the best🤭.
34.
Tana zaune a parlor itada momy tana kissime kissimenta khairiyya ta shigo part d'in, zama tayi kusa da momy suka gaisa sannan ta kalli momy tace
"Momy dama nace an gyara miki wurin kwanciya da komai a b'angarena naga kuma har yanzu baki zoba, shine nazo inji dare yanata tsalawa" murmushi irin na manya Momy tayi kafin tace "khairiyya kenan, mezanje b'angarenki nayi kuma? Ko k'anwarki gatanan rigimar damuke kenan, ni wurin Bahar zanje na kwana" Harara ta aikawa Hafsat sannan tace "Wannan mayyar momy kike cewa k'anwata, Allah ya tsari gatari da saran shuka" Kallon nutsuwa momy tayi mata, seda ta k'are mata kallo tatas sannan tace "Baby sallami kowa dakenan zamuyi magana dake da Hafsa" Tana k'unk'uni dukta sallami kowa Hafsa taje ta rufo k'ofar ta dawo sannan momy ta kallesu tace "Khairiyya na tabbatar daga ranar da kikaga mummunan Video abinda na aika nida Bilal kikaji kin tsaneni, inama ace bani bace na haifeki? Inama ace nakizo duniya ba hakane?" Ta k'arashe maganar tana kallon Khairii, ita kuwa cikin takaici tace "Ea momy amma wannan maganar be dace kiyita anan ba, Hafsat fa kishiya tace koda tace an saketa amma seta samu abun gorantamun ko?" Murmushi Momy tayi sannan tace "ke Video kika gani Hafsat taga zahiri, tagani da idanta ina aikata masha'a da Bilal amma matsayinta na 'yata bata gujeni ba, sema tattalina datake hartaso ta rabani da aikata abun na koreta, still duk abinda na mata nida Bilal danyasha yagalgala jikinta amma bata fasa yimun kallon uwa ba daga rik'onta da nayi, ta mana rufin asirin da koke iyakar abinda zakimu kenan amma shine kike ganin bekenta akan hakan, kinbi kin rainata akan Namiji kin tsane ta, Hafsa 'yar uwar rufin asirinki ce, duk masife masifen danake shiga itace take tsamoni da taimakon Allah, duk irin abinda mijinku yake ciki itace take cetonsa, amma kishin banza ya rufe miki ido kin kasa gane gaskia, idan zaki rik'e ta a matsayin daya dace ki rik'eta idan bazaki rik'eata a hakan ba ke kika sani, yanzu haka dakika ganni nan dabadan tana bibiyar me nake ciki ba da tuni Bilal yayi Nasarar rabani da kimata dankuwa yan fashi ya had'a za'aje a yak'eni amun fyad'e a k'wacen dukiyata amma tayi ruwa tayi tsaki bamma saniba aka kama Bilal yanzu haka yanacen tasa amai hukunci kuma inagama an zartar fin abinda ya mana, bazan hanata ba sabida inada takaicin Bilal! Yanzu kice baki tsani kowaba se ita akan namiji?" Ta juya ta kalli Hafsa sannan tace
"Ke kuma shashashar banza sakatyar wofi kinawa mijinki zancen saki dan ubanki bakida labarin tsinuwar Allah tana tabbata akan duk wata mace data nemi saki awurin mijinta da kanta? Allah yace ayi saki kuma ya fad'a bayason sakin akan me zaki taka haddi kikai matakin neman saki? To abinda zan fad'a miki shine mijinki da wannan Sufyan da Laurah sunzomun da maganar ankawomin takardar daya rubuta abinda Sufyan ya karanta miki bashi bane abinda ya rubuta, kinga takardar ma a hannuna" Ta zaro takardar ta soma karantawa a sarari
"Matata Hafsat ta nemi in saketa, ni kuma bazan tab'a iya sakin taba har abada, aurenmu na zobene Hafsat dan haka kiyi hak'uri. Nasan bazakiji dad'i ba idan kikaga sab'anin abinda kike tsammani a rubuce amma dan Allah kiyi hak'uri da abinda kikaji. Mijinki har abada Hammood" kallon Momy tayi tana dariya sannan tace "Allah momy k'arya suke so kawai suke suyiwa abun kwaskwarima amma gaba d'aya niba haka aka karanta takardan agaba naba" Tsaki gajera momy taja "Ni sun gayamun yanda akayi, shi Sufyanun bawai abinda yafada ya gani da takardan ba, bayaga haka kuma waya tab'a saki mace na cikin jinin haila? Mijin naki aiba jahili bane dase miki saki har uku, jini nan Hafsa kinsan Allah idan kika k'ara tashin mun zancen sakin nan baniba ko wanine agidanan koshi mijin nakiz wlh sena kakkaryaki mara kunyar banza me rank'walelen kai" Turo baki tayi tana sharar k'wallah
"Tunda ya yaudareni shida Allah" Dundu momy ta dire mata abaya "Rashin ta idan nan yana nan ko Hafsa,mijin naki kike gayawa magana haka gatsai, Allahu yasha gobe a d'akinki zaki kwana idan kinje kya mutu daga cen" Zumb'uro baki tayi tana hawaye, khairiyya kuwa ilahirin jikinta yayi matuk'ar sanyi dajin Hafsa tasan sirrin mahaifiyarta danata gaba d'aya, koda wasa bata tab'a nuna mata ba, kenan wannan shine halacci? Idan hakane tabbas itama zata nuna mata kalar nata halaccin. Komawa tayi a saman gwiyoyinta ta fuskanci mahaifiyar ta sosai sannan tace "Momy dan Allah kiyi hak'uri da duk shirmen dana ringayi, inshaa Allahu zan kiyaye nan gaba bazan kuma kwatanta aikata irin shirmen danayi akan koma meye ba" Jinjina kai momy tayi tana murmushi tanjuya zuwa ga Hafsa cikin k'ask'antar dakai tace "Hafsa dan Allah ki yafeni duk abinda na miki kiyi hak'uri bans.....rungumeta Hafsat tana me k'arawa kukanta k'arfi "Dan Allah kicewa momy tabarni asakaneni, wlh bazan iya wannan auren ba, tayaya zanyi kishi da 'yar uwata ba" Khairiyya da gaba d'aya bata jin kanta a dai-dai ta ce "Hak'uri zakiyi Hafsa, ni bazan rok'i momy ko mijin ki akan wai a sake ki ba, kanki d'aya kuwa? Cewa aka miki aure wasan 'yar tsana ne, kinga kima dena wannan shirmen" Ihu ta k'walla me firgitarwa tamkar wata tab'ararriya "Anty khairiyya baya sona, ya tsaneni, dukana yake ke shaida ce, so yake ya kasheni kuma ni bana so na mutu, dan Allah da manzan sa kisa ya sakeni, keya tab'a dukanki ne? Shiru khairiyya tayi ita kanta tana mamakin yanda Hammood komai k'ank'antar laifi indai akan Hafsa ne se ya nuna fusatar sa da sauri, dafe gefen kuncinta tayi tana share mata hawayen ta sannan tace "Koma waye shi ba sarki ba idan ya kuma dukan ki zan gaya masa kotu ce zata rabani da shi" Hafsa bata sake cewa komai ba se kukan datake ita ko khairii lallab'awa tayi tabar part d'in d'auke sa nauyin zuciya abubuwa da dama suna mata yawo a zuciyar ta.
Kallon tausayi Momy tayiwa Hafsa gaba d'aya ita rayuwar ta a sadau karwa ta k'are, babu abinda take se faranta ran wasu koda na ta baze yi dad'i ba, cikin wani yanayi mara dad'i tace da ita "Hafsa Nayi bincike me zurfi akan dangin mahaifiyar ki kuma nagano wani babban al'amari a tattare dake, abba ba zan gaya miki komai ba zan jingine maganar zuwa nanda kwana biyu idan abubuwan sun tafi, amma dai ki sani keme daraja ce sosai Hafsat, sabida haka ki aikata aiki irin na masu daraja" batace komai ba se kuka datake ta fama dashi.
**************
Gaba d'aya wannan d'ure d'uren da momy ke mata ta gaza gane kanshi, duk anbi an rud'a mata cikin ta, Laura ma datazo mata bata kula taba acewarta da ita aka had'a kai akai sakin zalinci aka yaudare ta, tana yatsina fuska tana wannan tunanin sanda tazo zata wuce kitchen Laura ta rik'o hannun ta ta waigo fuskarta babu walwala, murmushi Laure tayi sannan tace
"Haba k'awata, munfi kusa fa nidake, menene abun fushi kuma dani? Dan Allah kiyi hak'uri" Tsayawa tayi gaba d'aya tana kallonta tare da shagwab'e fuska "kawai hadda ke sesu zalince ni" Janta tayi suka nufi kitchen d'in cikin dabara tace
"K'anwata tayaya zaki nemi saki, ko bayan tsinuwar Allah zakiga sakama ko, ta yiyu ma ki shekara arba'in wani mijin be kuma zuwa ba" kallon ta tayi da mamaki "Akan me? Murmushi Laura tayi "Hakk'in mijinki mana dana Allah, meya miki dazaki tilasta ya sakeki, duk rashin sonki da abu idan musulunci bayaso ki rabu da yinshi ki fahimce ni, shawarar da zan baki ki rik'e mijinki tsakani da Allah komai me wucewa ne, ingaya miki da farko mijina ya tsaneni amma yanzu a duk fad'in duniyar nan banaji akwai mijinta yakewa so irin wanda Sufyan yakemun, kiyi hak'uri irin nawa dannima na tab'a cewa seya sakeni, amma daga baya daba barwa Allah yanzu komai ya zama tarihi" Nisawa tayi sannan tace
"Shikenan Laurah tunda kince mu k'awayene naji shawar warin ki na d'auka kuma inshaa Allah zan kiyaye" Dariya tayi "Ba anty kenan? Tana murmushi tace
"Besty zanke ce miki" Tana dariya tace "Nifa ba 'yar boko bace" kallon tuhuma tabita dashi kafin ta ce "Ban gane ba?" Tana dariya tace
"Allah kuwan zan baki labari akan samun ilimina, amma ni sam banyi makarantar boko ba" Jinjina kai tayi sannan tace "Ba damuwa wata rana zamu tattauna akaina" Shigowar Hammod ne ya katse musu hirar su inda Laura ta gaisa dashi tanufi hanyar barin wurin ita kuwa tabi bayan Laura, bece mata komai ba se hannunta daya kama, cak ta staya amma bata waigo ba, dragginta nata yayi a gabanshi, sannan yakai hannun sa asaman kuncinta inda yayi alamun k'urji yayi ja, kallon ta yayi cikin ido kafin tace
"Meya sameki anan d'in? Zumburo baki tayi "Ina ruwanka" ta bashi amsa a shagwab'e. Murza wurin yayi yana murmushi sannan yace
"Amarya har yanzu fushin kike dani? Tana langwab'ar dakai tace "To meye na tab'ani kuma" ta k'arashe tana kamma hannunsa zata zare a fuskar ta, tace "Abun 'yan iska kakemun" yana murmushi yace "Nima ki cikamun hannuna abun 'yan iska kikemun" da sauri ta sakeshi tana gajeran tsaki "Allah ya kiyaye" ta fad'a a hasale. Kallonta yayi yace "zuwa nayi ince ki had'amun wannan Milk Shake d'in danaga kin had'a ranar a U.S banaji akwai abinda babu a nan part d'in" Kallon kama rainani ta masa "Akan me zan maka wannan d'in, gwanda ma ka rabu dani, ni akwai abinda nake yanzu" kafin yayi magana seya tsinkayo muryan Bahar da alama nan take tinka rowa, da sauri ya manne jikinsa da nata ya shiga laluban bakinta, tana kici kicin k'watar kanta ya rik'eta gagam,jin salatin Bahar ya sanyashi ya saketa ya soma muzuran k'arya
"Rashin darajar zaka nuna mana anan, duk laifin uwar kine, data biyewa ta tawa da tuni gidan cen b'angarenki ta tattaroki kukazomun nan b'angaren, rashin kunyarka ta balaga wlh Hammude, bazaku tonamun asiriba, yau yau zaka tattare matar ka ku tafi cen inyaso ka jik'ata a ruwa kasha" Sosa kanshi yayi sannan yace "Bahar bafa haka bane ba, abune ya fad'a mata a ido shine zan cire mata" kofin robar dake gefen fridge ta rarumo ta rotsa masa akai "K'aniyar kane ba abu bane ya fad'a mata a ido" Dariya ya shiga yi ita kuwa Hafsat tayi tsamo tsamo tamkar b'eran daya fad'a a ruwa, rik'o hannunta yayi "Nida Matata bazaki hanani zuwa inda take ba" Warce hannu ta tayi ta ruga wurin Bahar itako ta tureta "Ke tafi cen k'aryan rashin kunya kike ai" kuka ta saka Bahar tayi waje, kawai ta mik'e ta soma aika mai duka a k'irji tana kuka
"Mena maka ne ka tsaneni wai yanzu da Bahar kuma kazo haka kawai ka had'ani, mugun banza" Tsayawa yayi tayita dukanshi harta gaji sannan ta kwantar da kanta a k'irjin sa, dariya yake k'asa k'asa ya rungumeta gaba d'aya, kusa da kunnen ta yace a hankali "Wayace na tsaneki ne wai? Nifa kawai matata nakeso a bani kuma na samu" zare jikinta tayi a fusace sannan tace
"Allah kuwa sena tsere, guduwa zanyi inbar maka garin, mugu kawai" Tana kaiwa nan ta bar kitchen d'in da gudu, shima barin wurin yayi yana dariya aranshi babu abinda ake burgeshi kamar rigimar Hafsa, gaba d'aya idan tanayi burgeshi take, shisa yake k'ok'arin mayarda tsokanar ta abincin sa, tun kwana biyu daya wuce dabe sanyata a ido ba bashida walwala se yau, musammam akan Jay har gobe yanada damuwa akanshi.
Hafsat toilet taje ta sanya sabulu tayita dirzar bakinta daya manna da nashi, ilahirin jikinta ma k'amshin sa yake, tarasa dalilin son k'amshin na jikin sa, dan haka ta zare kayan tanata banbami tayi wanka amma a banza, shab'e shab'e tana kuka laura ta sameta, tana mamakin kukan ta. "Meke damunki kuma?" Ta tambayeta cikin kulawa" kwashe komai tayi ta gaya mata har wankan datayi akan k'amshin jikin Hammood data tsana, Laura tana kuka tace "Waike Hafsat dama wayon naki danake gani bawai ya balaga bane? Wannan ai wowta ce babba, yanzu meye abun kuka anan" Zumb'uro baki tayi sannan tace "To iskanci dai ba kyau" Dariya Laura take hadda rik'e ciki sanda wayar Hafsat tayi k'ara tana ganin Hammood ne tace bazata d'aga ba, ita kuwa Laura ta d'aga ta kara mata a kunne
"Kizo sashina ina son ganinki yanzun nan" Yana kaiwa nan ya kashe, ita kuwa ta k'ara turo baki "Bazan jeba tunda ba aniyeni kayi ba" Cikin mamaki Laura take kallon ta
"Wainace nikam Hafsa kinada hankali kuwa? Maza tashi indai kiranki yake kije kiji menene, wai meyasa kika rainashi ne? Ba kyau fa wlh, mijinka nakane koya yake" Batayi magana ba dai har zuwa sanda ta mik'e ta sanya hijab.
*************
Tunda Jay yashiga Cell yaketa faman bribing officers akan su barshi ya gudu, har dai yau yayi nasarar guduwa daga cell, be b'ata lokacin shirya sharrin saba kamar yanda ya saba, dan kuwa da kanshi ya adane kanshi a parr d'in Hammood da zummar dare yana rabawa ze kasheshi har lahira!! Kuma labari ya riski Hammood akan Jay ya gudu daga cell dan hakane yake neman Hafsa dan kuwa gaba d'aya hankalin sa ba'a kwance yake ba. Da wani attitude ta shigo masa ta nemi kujera ta zauna sannan tace "Gani" Gyaran zaman sa yayi cikin tsoro yace "Waya na samu daga station akan Jay yabar cell yagudu ma gaba d'aya, yamutsa fuska tayi sannan tace "Nasani ai" da sauri ya kalleta yana mamakin maganar ta
"Ya akai kika sani? Tana murmushi tace "Nasan dama ze gudu ai, ammq baka ganin mubar part d'innan shiyafi? Kallon tuhuma yake mata tamai alama akan yayi shiru da ido, haka ta mik'e ta rufe ko ina da key, sannan tace yau da dare a d'akinka zamu kwana shiyasa ma na rufwshi bayan na kunna AC inason sanyi sosai, yanzu rabu da Jay baze iya aikata mata komai ba inama yaganmu ze dawo ne da k'afar sa" Mamakin ta kawai yake har suka fito sannan tajashi zuwa part d'inta har cikin d'akin ta.
Mom Nu'aiym.
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA TALATIN DA BIYAR*
Sister's duk wacce batayi anfani da sabulunnan ba anbarta abaya acan karshen bayama kuwa duk Mai tantama akan sabulai nagyaranjiki cewa basa Aiki toh yacire mg's domin kankat ne insha Allah babu Wanda yayi anfani dasabulunmu yace baiyi ba koyaushe mg's sai sanbarka amare da uwargidaye hardama yanmata kuhanzarta kusamu naku ba karya domin bama cika Baki kugwada kubada labari da bakunanku sabulu daya tamkar dubu wadandama basasan using cream sabulun mg's herbal whitening black soap yawadacemuku jikinku zaiyi kyau koyaushe kukasance clean cikin kamshi Kuna glowing koda bakusa turare ba🤗
Kayanmu bana bleaching bn organic ne sunagyarajiki fiye da tsammaninku zaifiddomuku da ainihin natural beauty dinkine Wanda yagwada shi zaitabbar amare kuyi kokari kumallaki mg's domin baruwanku da zuwa adirjemuku jiki zakuga yanda fatarku zata dinga walwali
Ina masu pimples
Tabo(spot)
Sunburn
Black head
Kyasfi dama dukwani matsalar fata kuyi kokari kunemi soap dinnan before 2weeks zaisharemuku hawaye kuzama abun kwatance
Sister's masu nankarwa kuma kunemi soap dinnan Yana rage nankarwa sosai🧖🏻♀️duk me shakku tayi kokari tagwada mg's insha Allah bazakiso rabuwa dashi ba
Akwai maisa haske Amma kayanmu nafada bana bleaching bn zaifiddomiki d ainihin halittarkine yagoge dukkan dattin jiki
Akwai Kuma Wanda zaimiki maintaining skin dinki yasaki fresh fatanki tazama kalar hutu
Pls bamacika Baki you HV to try it and see for yourself
100%tested nd trusted
Soap price:3k
Location:kaduna buh munaturawa ko Ina Amma delivery is not free
Maiso kindly message 08062991549
Call 08064532391
Note:Babu inda zakusami mg's herbal whitening black soap sai a number dinnan bairiga yakai market b inyakai we will let you know buh as for now wnn numbern ne kawai🙏
Maiso yahanzarta before yaji sold out akwaisu available now insunkare you HV to wait akawo so maiso yahanzarta🙏adade anayi sai gsky🤭🤝
Mg's bakery🤤
Masu event ko wani sha'ani zaku iya order din small chops a mg's bakery Wanda dukwanda yaci sekunnanshi yamotsa munayin abubuwa kamar
Meatpie,shawarma,slice cake, cupcakes,samosa nd spring rolls at affordable prices meso yayi mgn 07067210195
08062991549
Mg's collections🥰
Sisters mg's fa yatanadarmuku kayan ado tundaga gyaranjikinku fatarku harzuwa tufafinku a mg's collection munada Kaya kamar haka
Kayan kitchen kala kala na zamani
Abaya,takalma da jaka,laces,atamfa,fabrics abundai saiwanda yagani masu bukata kindly chat 07068707979
08062991549
Call 07046881166
08064532391
Pls serious buyers only🙏.
35.
Seda suka isa cikin d'aki sannan ta sake hannun sa ta kalle sa tana haki tace "Yaa Mood gaba d'aya kaso ka b'atamun shiri na, ai Ayatullahi da Yaa Data dik sun san da shirin sa, tun dama sanda aka kaishi munsan seya nemi guduwa, gaba d'aya ma nice nace su bashi k'afa ya gudun, duk abinda yake ana biye dashi, ai a wowtar sa bazamu ganeshi ba, yana cikin gidan ka fa, yana bedroom naka inda ya b'uya aciki ne ban saniba, amma cewa yayi ze kasheka a yau. Nice nace karsu yaa Data su gaya maka banaso ka k'ara shiga damuwa sabida yanayin ka, amma tas na shiryawa maganin sa" Sauke nannuyan ajiyan zuciya yayi kafin yace "Wai dan Allah Hafsah da gaske kike Uncle Jay nawane yazo har cikin gidana ya lab'e ze kasheni" Juyawa tayi cikeda gundura sannan tace "idan baka yarda ze iya kashe ka ba ka gwada zuwa ka kwanta mana, inka ganka a lahira zaka shaida ai" Rik'o hannun ta yayi ta juyo ta fuskance sa sosai, cikin raunin murya yace "Hafsah wannan wane irin magana ne kuma?ki tausaya mun mana, mahaifi fa uba, Jay tamkar ubana ne, na d'auki duk abubuwan da yayi matsayin kuskure mesa yanzu yakeso ya kasheni kuma?" K'wallan data gani a idansa ne ya sakar mata da gwiwa yanda yayi mata rumfa da k'irjin sa haka ta shiga bubbuga bayansa a hankali bata ture saba
"Be brave mana yaa Mood" muryan sa a sark'e alamun kuka yake yace "Dama kin gayamun i am nothing but a coward, kinada gaskiya i am a coward" K'ara d'aure hannayenta tayi a k'irjinsa sannan tace a hankali "Am sorry i dnt mean that, kawai a lokacin inaso ne kayi hanzarin gano waye Jay, kayi abu kamar namijin gaske ka dena sakarwa Jay akalar rayuwar ka, ba inasone na sanya wannan kalmomin nawa su maka karan tsaye ba su hanaka sukuni" Yafi minti biyar yana kuka kamar wani k'aramin yaro ajikinta, be tsagaita ba seda ta soma kukan itama sannan yayi shiru ya soma rarrashin ta, seda suka nutsu tukunna suka zauna sannan ya ce a rauna ce "Yanxu me kika tsara" kallon sosai tayi masa sannan tace
"Na sanar idan har tabbas abinda yake fad'a yaxone ya kashe ka to police dasuke gidannan cikin farar hula su bada shoot @ sight akanshi" kallon ta yayi yana sharce gumi sannan yace
"Hafsa ki huta please, i will deal with him my self" Idanta ta k'ank'ance sannan tace "A kaina kawai kakeda zafin zuciya, bayan ni kowa sauk'in zuciya kake masa, Jay fa mugun gaske ne, jiya nakejin labarin dalilin dayasa kaketa faman gudu ko yaushe" Da hanzari ya matso kusa da ita kafin yace "Abun yana damuna Hafsa, wasu lokutan ko meeting muke idan abun ya tasomun sekiga sena ajiye koma meye nayita gudun nan, idan raina ya b'aci ma gudu nake, idan ina cikin damuwa gudu nake, naje asibitoci da dama sunce basuda tab'a jin irin wannan case nawa ba, har psychatric naje sunce babu irin lalurata" Nisawa tayi sannan tace
"Zulaiha da kanta ta gayamun cewa sanda Jay yakeso ace kai nakasha shene seya nemi boka ya haukata masa kai, babu yanda ba'ayiba seya zamana kana rikon addini dukda kai yarone, dan haka se kawai aka nasarar sanyaka gudu a cewar bokan wai zakayita gudune harka bar gari, amma bokan be kammala aikin ba ya mutu wanda dalilin kenan daya sanya har yau kake aikin gudun, amma munyi nasarar samun wani bawan Allah yana maka addu'a musamman akan hakan" Sosa kansa yayi cikin takaici sannan yace
"Kinada tabbacin yana part d'ina yanzu?
Jinjina kanta tayi sannan tace"Yana nan kuwa, ai binsa na sanya akayi abaya, kuma yanxu haka masu bibiyar sa suna nan tare dashi sedai suna wajen part d'in, bayaga haka kuma ta baya data gaba akwai masu sauraren fitowar sa" Shafa sumar kansa yayi akaro na barka tai "yanzu ya za'ayi dashi?, bafa nason maganar kisan nan" Tsaki gajere tayi sannan tace
"Bashida imani Guy d'in, kawai a mik'a lamarin sa kotu, amma kamun favor d'aya mana" Kallonta kawai yayi beyi magana ba harta kammala bayanin ta, murmushi yayi sannan yace "Guru Hafsat" D'an dariya tayi daya bayyana hak'orinta gaba d'aya a waje sannan ta mik'e tace
"Sena shigo ko?" Shi d'inma mik'ewa yayi sannan yace "Idan kuma akayi rashin sa'a ya rigaku kuma to" Da sauri ta kalleshi ta dakata k'irjinta yana dokawa
"Mesa zaka kashemun gwiwa? Tayaya zanyi wasa da rayuwar ka irin haka? Bazan tab'a bashida damar daze kashe kaba sedai idan kwanan kane ya k'are wannan banida zab'i" Murmushi yayi
"Nima kaina da kayan aikina zan shiga bargon!! Juyawa tayi tabar part d'in gwiwar ta a sace, gaba d'aya tunanin zasu iya samun matsala ya sanya jikinta yayi matuk'ar sanyi.
******************
Daga lokacin da Jay yaji shigowar su Hafsa part d'in ya tabbatar da cewar dabarun da take tasan da zaman sa, dan haka kai tsaye seya sauya shawara ta hanyar zuwa ya kunce wata wayar sucket dake toilet ya jonata da wata charger ya sake a k'asan tile, sannan yayi amfani da dogon iccen mopping yana daga wajen toile d'in ya kunna sucket d'in ta hanyar da Hammood yana zuwa ya tura k'ofar toilet d'in ze taka wayar shock yajashi ya shek'a lahira. Dariya yayi sanda ya kammala komai sannan yabi hanyar windows dake zubin na baturw ne manya manya sannan babu buglary ya fita agidan gaba d'aya. Masu kulawa dashi sun tabbatar wa Hafsa cewar yabar cikin masarautar zuwa wani hotel inda anan tayita kiran wayar Hammod ta sanar masa yana gun sallan isha, yana dawowa kuma bebi kan wayar sa ya nufi toilet domin watsa ruwa, sabida bayaso gaba d'aya yak'iyin abu d'aya cikin abubuwan daya sabayi Jay ya fahimci ya gano cewar yasan da zaman sa, gaba d'aya ya shirya wa ci masa mutunci ayau, harya kama handle na k'ofar ze shiga kiran waya ya kuma shigowa a wayar tasa hakan ya tilasta masa dawowa ya d'aga kiran bayanin komai Hafsa ta masa na barin Jay gidan inda yace ta bashi mintuna uku zuwa biyar ya ze watsa ruwa, bayan ya juya aje wayar kuma Muhseen ya kuma kiransa dole ya tsaya ya dauki wayar sa. Sun dad'e sosai suna magana dan hana ya b'ata lokaci yana gama magana da Muhseen,kiran Hafsa yana kuma shigowa, tsammani yake zatace tana jiran sane wannan ya sanya ya ajiye wayar kawai ya nufi toilet d'in!!
A b'angaren Hafsat kuwa gaba d'aya tunda Ayatullahi ya kira wayarta ya sanar masa a jikin tracker dake jikin Jay tabbas yajiyoshi yana waya yana gayawa wani ga abinda ya shiryawa Hammood!!! Dan haka da gudunta ta ruga part d'in tana kiransa a waya!!!!!
Mom Nu'aiym.
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA TALATIN DA SHIDA*
*Hiii everyone fatan duk kuna lafiya, sak'o daga malamar ku data muku wani VN daya matuk'ar ankarar daku akan sha'anin auren ku wanda tsawon sa yakai mintuna goma sha shida,tace a sanar daku ta shirya aji na musamman domin baku had'add'un lecture's dazasu amfaneku, bugu da k'ari kuma tace a sanar daku ajin bawai ya tsaya anan bane, domin zaki koyi yanda zaki had'a kayan mata masu inganci kina zaune daga gidan ki, abinda yafi burgeni befi datake gayamun tabbas akwai special consultation dazata keyi wa duk wata mace me matsala a sirrance ta kuma samo solution na matsalar ta inshaa Allah. Duk fa wannan romon N500 kawai zaki biya a sakaki, idan hakane me kike jira maza hanzarta ki tura naki ta wannan lambar akawunt d'in 0026971316,Balkisu Musa, Gtbnk. Sekiwa wannan lambar magana domin tabbatar da biyanki 07084161619.*
36.
Isar hannun sa a handle d'in k'ofar d'akin yayi daidai da d'auke wutan da akayi, tsaki yaja ya soma lalube a duhu, wayar sa ya lalubo ya kunna torchlight take haske ya mamaye ilahirin d'akin, akaro na hud'u kiran Hafsa ya kuma shigowa, a darare ya d'aga kiran, had'e da cewa "Hafsah bani mintuna biyu wan.... "Yaa Mood karka shiga toilet d'in dan Allah" Datse kiran yayi wannan yarinyar bazata fahimci dole seyayi wanka ze iya fita ba, akan me taketa sauri haka? Yana kama handle d'in toilet d'in tana banko k'ofar d'akin kuma a daidai wannan lokacin masu kula da gen d'in gidan gana d'aya suka tashi gen d'in, fincikoshi tayi gaba d'aya suka fad'i akan carpet dake wurin ta buga bayanta ya fad'o mata, yamutsa fuska tayi sabida azaba sannan cikin inina da shesheka azabar gudun data sha tace dashi
"Jay ya jona maka wayar dazata ma shorking a toilet kana shiga, please karka shiga" D'agata yayi gaba d'aya ya tallafeta zuwa jikinsa bayan ya zauna "Me kike k'ok'arin gayamun?" "Munrigada munyi abinda duk wayar da Gimbiya Maryama zatayi senyayi ringing a wayana, kuma zanji dik me take fad'a! Yayi waya da ita da wani layin yake gaya mata ya gudo daga station yayi amfani da kayan dogarawa yae basaja yashiga part d'inka,inshort (A tak'aice) ya sanar mata cewar ya had'a shock da wani wayan charger da sucket na toilet d'inka kana shiga ka taka ze baka shock ka mutu, abinda yasa naketa ma waya kenan" Tsatsare ta da ido yai,lokaci d'aya idanshi ya kawo ruwa. Cikin tausayin kansa yace "Hafsah nagode kinji, bansan mezan ce miki ba wlh,irin wannan gudun dakika ce u almost risk ur life for me inda kuma ajikin handle na k'ofar toilet d'in shock d'in yake fa, na tab'a kinzo kin tab'ani" Nunfarfashi take mayarwa sauri da sauri sabida gudun datasha, a hankali tace "Ka bani ruwa please" Da hanzari ya mik'e bayan ya kwantar da ita akan pillow daya janyo sannan yaje ya dakko ruwan roba yazo ya tsiyaya a kofi ya mik'a mata, zaunawa tayi sannan ta karb'a tasha seda nutsuwar ta ta dawo mata sannan tace "Jay bashida hankali gaskia, something is definately wrong with his head, ban tab'a ganin wawa irin saba, yana residing @ Shabana hotel room 113 3rd floor, nariga da na gaya wa Data sunkuma je domin su kamashi, amma yanzu intelligence agency department ze zauna" Kallonta yake yanda take magana har yau secondry school ma Hafsat bawai gamawa tayi ba, amma kanta yana matuk'ar ja, how beautiful! Kasa hak'ura yayi ya sumbaci soft chick nata na hagu sannan batare daya ankare ba yace "I so much like you Hasah, ur my world" Tsatsaresa tayi da ido sannan ta kawar da kanta tare da sakar masa gajeran tsaki "Ur making me unconfortable ka dena please." Dariya kawai yayi sannan ya kira waya aka turo masa Electrician, anan ya tsare Hafsat yana rirrik'e da ita ko wani motsi nata seya tambaya lafiya har electrician ya iso. Bayani yayi masa a atak'aice lokacin Har Data ma yazo d'aukan rahoto shida me hoto inda atake sukaga mugun tuggun daya shirya suka warware sunata mamakin muguntar sa, Mood se k'ara godewa Allah yake da irin baiwar dayayi masa wacce la shakka Hafsat baiwa ce babba a rayuwar sa.
Jay wurin da aka kawoshi ya kalla, mafi k'ask'anci acikin wurare, ko ina kashine sannan kuma ga mahaukacin zarnin fitsari! Tun farkon dare har zuwa asubahi banda tunanin rayuwar sa babu abinda yakeyi, meya tab'a aikatawa a rayuwar sa na alkhairi? Ilahirin rayuwar sa yayi tane a k'ark'ashin munafurci dacin amana, zuciyar sa batada kyau tun yana k'arami ya sani, duk abinda yakeso ko buri to tabbacin ba nasa bane ba, duk wani abu da wani ze mallaka shiyake k'wad'ayin samu! Tun yana abun a wasa har zamana da gasken gaske haka halayyar sa take. Zuciyar sa gaba d'aya setayi masa nauyi rayuwar sa setayi masa tsananin k'unci, lokaci d'aya se wata nadama mara iyaka ta shigeshi atake wani zazzafan zazzab'i ya lullub'eshi. Ya sani a duk duniyar sama bashida wata wacce yakeso sama da Barra, yasan yayita shirya mata yaudara amma tabbas soyayyar ta tana nan kwance a k'asan zuciyar sa, koda zuciyar sa ta gaya masa bayason Hammood, ya tabbatar k'arya take yi amma son da yake wa duniya ya rinjayi soyayyar su da har ta kai ta kuma kawo ze iya cutar dasu akan ya mallaki abinda yakeso mecece amfanin rayuwar sa. Yasan yana d'auke da mummunan ciwon zuciya amma ya yi imani da kalmar datake cewa cuta aiba mutuwa bace ba dan hakane be fasa neman duniyar sa tare kuma da neman lafiyar sa ba!! Sufyan shine mutumin daya fara zuwa wurin sa a wannan safiyar, sedai mamakin abin da aka gaya masa ya hana shi sukuni, atake ya tabbatar cewar lallai d'an adam ba'a bakin komai yake ba, Yanda sukazo da Jay jiya yanata turje turje yanzu kuma ace gashi bayama iya motsa d'an yatsar sa, ba shiri sika kwashe shi zuwa asibiti anan aka hau bincike nan da nan aka gano zuciyar sace ta kumbura sosai. Duk wannan rashin mutuncin nasa se dole aka kira yan uwansa wanda su Hammood ne. Maryama da farko an barta ta zauna agidan sarki kafin agama bincike amma daga wayar datayi da Jay akan kisan mood se kawai aka d'auke ta zuwa station dan haka su Barra sukaje masa asibiti anan ya hau neman yafiya kamar me, Hammood atake ya yafe masa, Barra ma haka, Zulaiha ta saci dukiyar sa ta gudu dan haka batanan har Jay ya shek'a lahira a wahale sabida zuciyar sa data buga.
*A gurguje please*
*Bayan sati uku*
Zuwa wannan lokacin an gama yankewa su Baba Usman da Maryama da duk wani me hannu a al'amarin hukuncin daya dace dashi a kotu. Dan haka kowa ya kama gabansa gidan yayi lafiya. Bilal yaci k'aniyar sa sosai dan kuwa am masa kaciyar k'arfin hali dukda momy ta tabbatar musu su mayar masa da dukiyar sa dan duk lalacewar da Bilal yayi itace sila, abu d'aya ne batada haKk'i a kansa shine muguwar halayyar sa mara kyau! Dan haka shida kanshi ya tuba yashiga taitayin sa ya komawa Allah.
***************
"Hafsah gaba d'aya abinda kike nufi ne bam gane ba, anyi anyi dake ki tare part d'inki babu abinda babu aciki sai ke, hatta hadimai da komai an zuba miki amma kin k'i ki tare kin mayar dani sakarai dabesan meyake ba, su Bahar sun zura miki ido kin mik'e k'afa kina abinda kika ga dama to wlh ki shirya yau zaki tare dan bazaki mayar dani sakarai ba" Turo baki tayi tana d'auke kanta gefe guda sannan ta ce da shi "Gaba d'aya so kake kamun tilas a auren ka sekace ana dole,nikam tunda nace banayi ana dole ne? Kallon takaici ya bi ta da shi sannan yace "Maganar banza zaki gayamun?" Tsaki taja masa gajere "kaine dai kaja koma meye auren namu na zobe ne da baze rabu ba?" Hannun sa yakai ya daki bakin ta seda tayi k'ara sannan ya ce "Idan har kika mayar dani sa'an ki duk maganar da ta fita a bakinki kikace zaki gaya mun kinsan Allah se na b'arar da rabin hak'orin ki, na gaya miki yau by 8 ki shirya ki tare tun muna shaida juna, na sanar da Bahar Saraki yana buk'atar matar sa" Tana rik'e da bakin ta daya daka ta ce "Doki ne ba saraki ba" Zabura yayi ze cafko ta ta ruga aguje tabar masa wurin seda tayi nisa ta tsaya ta waigo shi tace "Banya banya tunda kaci zali na" Gudu ya soma yi akan ya cafko ta ta k'arawa dokin ta linzami. Juyawa yayi yana dariya wato yarinyar nan gaba seta mayar dashi abun kwatance a masarau tar nan, gaba d'aya idan al'amarin wasu ne ta iya zama serious amma lamari idan ya shafe sa gaba d'aya koma masa takeyi wata irin yarinya 'yar shekaru sha biyu.
Tunda Bahar ta sanya ta a gaba akan seta koma ta shiga rikici, sam bazata je wurin Mood ba zalin ta yake ci, seda aka kirawo momyn ta sannan aka yi mata tilas aka kaita part d'in ta da sunan amarya.
Bata b'ata lokaci ba wankan ta tayi ta shirya acikin rigar bacci kara nauyi me asalin santsi kalar purple, ta tufke gashin kan ta da roba fara siririya a tsakiya. Har lokacin da Hammood ya shigo da ledoji a hannun sa bakinta yana nan da tsini tana mita. Da sallama ya shiga d'akin yanda ta kwasa aguje ne ya tilasta masa tsayawa kallon ta, hijabi ta soma nema bata samu ba,ba wani zani a kusa kuma kawai setayi cikinsa ta k'ank'ameshi
"Dan Allah kafita kafin inga hijabi na,ko ka nemomun zani in d'aura kaji" kallon ta yake yana mamakin meye hakan takeyi? Ba yau ya saba ganinta da suturu maka mantan wad'an nan ba, mesa zatayi haka?
"Ki sake ni mana, meye hakan?
"Yaya zaka ganni a haka wai? dan Allah ka fita waje" Sake kayan hannun sa yayi yana dariya "Naji bazan gan ki a haka ba amma tayaya to?" K'ara matse shi tayi ga gam "Fita zakayi waje mana" "Idan so kike na fita ba sai ki sakeni ba in fita, nifa na gano abin 'yan iska kike mun" bud'e idanta tayi da sauri taja baya sega kuka wiwi "Sharrin dazaka mun kenan? Ina kaine ka shigo mun har cikin d'akina babu sallama, tunda kamun sharri banya banya... bakinta ya kaiwa duka "Idan kika k'arasa fad'ar kalmar nan sena b'abb'a laki anan, maza zoki tattare kayan nan" kallon jikin ta ta kuma yi sannan tace
"Zan tattare amma dan Allah ka fita" Ma tsawa ya dinga yi kusa da ita tanaja baya har suka manne a bangon d'akin, yanayin fuskar sa ba k'aramin tsoratar da ita yayi ba, ya wani had'a rai tamkar be tab'a dariya ba, hannun sa ya kai a saman waist d'inta ya saukar da hannun a hankali sannan yabi santsin rigar zuwa bayan tsararta ya murza a hankali, numfashin ta yana sark'ewa ta d'age kanta a sama tare da rufe idanta, a hankali ya gangara da hannun sa zuwa saman mazaunan ta, wanda abun ya zo mata a bazata da sauri ta kai hannunta tana shirin b'anb'are nasa,hannayenta duka biyu yaja zuwa saman ginin ya manne su da bangon ya soma lalubar bakinta, janye fuskarta ta soma yi tak'i tsaya amma ta kasa magana, da hanzari ya rik'o hab'arta ya manna bakin sa da nata ya soma kissing nata tamkar mayunwacin zaki, tun tana k'ok'arin k'watar kanta harta sare da wannan ta barshi yafi 15mns a bakin ta seda ta soma jin zafi a saman lips nata tamkar ze ciresu ya wurgar. Yana sakin ta ta soma neman hanyar guduwa rik'o hannun ta yayi, a zabure ta kalle sa cikin tsoro sannan ta ce murya yana rawa "Kayi hak'uri bazan k'ara fad'an banya banya ba d'in tunda baka so" Ganin abinda yakeso yayi tasiri akanta wato tsoron sa yasa yace
"In k'arajin bakin tsiwa anan kin gama raini, maza ki tattare kayan nan ki nemo plate kizo nan" Kallon sa tayi ta sunkuya tana tattare wa amma k'unk'uni takeyi, hannunta ya rik'o ta kuma kallon sa a zabure, yana tsare ta da idan sa yace "Me kike cewa? Zo nan naga alama bakin ki bawai ya nutsu bane" k'walla ne ya taru a idan ta "kayi hakuri yaa Mood wlh na tuba har yanzu baki na zugi lips d'ina suke mun" Mik'ar da ita yayi tsaye "Da yana miki zuk'i baza kimun mita ba hajiya, maza zo in k'ara hora ki" Warce hannun ta ta ruga aguje "wlh gun bahar zan koma, bazan zauna kanacin zalina ba mugu kawai" Zama yayi akan gadon sabida yasan halinta ba inda be k'ulle ba ya zare key's d'in ya tabbatar yau akan daru a zaune zasu kwana.
Mom Nu'aiym.
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA TALATIN DA BAKWAI*
*ƊAN ƊANO DAGA LITTAFIN SIRRIN MU*
Yadda kake tunanin rayuwa ba haka take ba,da lokota da dama kana iya gane SIRRIN wasu, Amma wani lokaci naka SIRRIN dake bibiyar Rayuwarka wahalar gane masa kake,Yau Uban daya haifesa ya kawosa Duniya shine da gansa ya masa sharri,Shi ne ya saka za'a kai shi gidan yari,Matar da yafi so fiye da komai nasa,wacce ta zame masa Uwa,Uba,Yaya,Ƙanwa,Aboki yau itace Mahaifinsa ya kwanta da ita har ta ɗauki cikinsa,Kuma yanzu shine ake cewa shi yay mata CIKIN,da me zaiji? Da nakasar da take damunsa?ko kuma da BAƘON YANAYIN daya tunkaro sa?Wannan SIRRIN MU ne bai kamata ace kowa ya jishi ba,SIRRIN MU ne nida mahaifi na,SIRRIN MU ne nida Matar da nakeso, SIRRIN MU ni da Aljanun da suke tare da ita.
_JAMA'A WANNAN MARUBUCIYAR CE DAI WACCE TA NISHAƊANTAR DAKU A LITTAFIN *MOON* DA *UNCLE NE* GA KUMA *THE NEW EMIR* SBD NIN DAƊIN MASOYA YASA SAI TA GAMA PART ONE ZATA FARA SAKINSA WANDA ZATA NA BAWA ƳAN *VIP* POSTING 2 KULLUM A RANA ƳAN *NRML GRP* KUMA POSTING ƊAYA A RANA NASAN KUSAN *NIMCYLUV* TAURARUWAR MARUBUCIYA MAI TASHE😂
ZAKU IYA PAYMENT TA WANNAN ACCOUNT ƊIN
0116886423
Sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616
400 for nrml grp
600 for vip
Nima BILLYGALADANCI na shiryar tsaf domin karanta littafin *SIRRIN MU*
37.
Ihu ta k'walla ganin batada hanyar fita, iyakar k'arfinta ta saka tana jan handle na k'ofar fita daga gidan amma gaba d'aya nauyin k'ofar kad'ai ya isheta, dawowa tayi tana zagayar d'akunan dake part d'in gaba d'aya ko ina a k'ulle, zama tayi parlor akan kujera tana kuka a hankali. Kukan magen sataji acikin parlon shine abinda yafi tayar mata da hankali fiye da komai, takure wa tayi wuri d'aya har zuwa sanda magen tazo ta soma lasar k'afar ta, uwar k'ara data k'walla ne ya janyo hankalin Hammood daya ware kayan baccin sa yana shirin sakawa bayan ya fito daga wanka, da farko har ya so zuwa yaji me take wa ihu se kuma ya banza tar da ita sabida sabin hali da akace yafi sanin gari! Yana shirin saka rigar sa ya ware hannayen sa asama kawai ji yayi amfad'o jikin sa anan ihu, mamakin yake anya kan Hafsa d'aya kuwa? Wannan wane irin shashan ci ne haka? Zare rigar yayi yanda ta ruk'unk'u ne shi ta bayan sa abin ba'a magana, towel d'in jikin sa ya ware ya zame k'asa, shida kanshi k'ok'ari yake ya sunkuya ya d'akko towel d'in amma yarinyar yanda kasan biri haka ta mak'ale shi tana ihu
"Wayyo Allah na mage, ka taimake ni karna shiga uku na" Tsawa ya daka mata wanda ya tilasta mata sakin shi ta bud'e idan ta, amma me tana ganin sa tsirara agaban ta kawai ta kuma k'walla k'ara ta ruga da gudu tabar cikin d'akin! Tana zuwa dai-dai k'ofar fita ta kuma yin karo da magen nan tana k'ok'arin shigowa d'akin, aikuma da gudu ta dawo takuma mannewa da jikin sa "Na tuba nabi Allah na bika yaa Mood, rashin kunya wlh na dena maka" Murnushi yayi ya rik'e ta, ya hango magen sa daya shigo da ita ya tabbatar itace ta firgi ta ta, tabbas shi d'an gata ne abubuwan sazeyi maganin ta dasu kad'ai yake samu. A hankali a kunnen ta yace "Calm down mana, mage nane zance ta tafi yanzu, zance ta barmun Dholl na ta huta irin wannan firgicin haka" D'an nutsuwa tayi ta waiga ta k'urawa magen ido har lokacin tana nan mak'ale dashi. Zaunar da ita yayi ya matsa kusa da magen ya sunkuya ya soma shafar bayanta a hankali "My Lulu u go please, kina firgitamun popcorn d'ina kinji" Magen kamar tasan me ake fad'a kawai ta juya tabar d'akin shikuwa ya tira k'ofar sannan ya dawo ya zauna kusa da ita yace "Mutanen dake kewaye damu zasu zata yanka naman jikin ki nake a wannan daren inaci, maza tashi sallah zamuyi mu godewa Allah daya nuna mana wannan ranar" Hararar sa tayi ta turo baki "Tabb'un jam, lallai ma yaa Mood ka iya zak'ewa, irin wannan abun a littafi akeyin sa bawai a zahiri ba, suma sabida su taya annabi kashe arna ne, kuma su neman lada suke bayaga haka auren soyayya sukayi, amma kawai kai daga zuwan ka auren had'i sekace nayi alwala muyi salla, alwalo ne ma ba alwala ba Allah bazan ba" Da mamaki ya kalle ta yanzu kam "Godiya wa Allah ne kuma bazaki ba Hafsa?" Seda ta juya masa baya tace "kullum cikin godiyar Allah nake akan ni'imo min sa akaina, amma banaji wannan auren naka ya isheni hadda suyin sallah, idan sallah kake so muyi nemo wani dalilin banda wannan" Had'a rai sosai yayi sannan yace yana mik'ewa "My Lulu musmusmus" ya k'arashe yana wangale k'ofar d'akin da gudu magen ta antayo aciki inda gaba d'aya Hafsah ta kuma rikice wa,ta nemi yin wurin sa, ya kauce ya d'auki magen ya wurga ta wurin da take ta haukace ma sa tayi "Kayi hak'uri,zan mutu dan Allah ka rabani da magen nan, Allah daga yanzu ma dena maka musu har abada, muje zanyi alwala in maka naka, sallan ma kayi baccin ka zan had'a nawa da naka inyi" Kiran magen sa yayi yai fitar waje sannan ya ce yana nuna ta sa d'an yatsan sa manuni "Naga alamar sena bud'e miki wani faifan littafin halaye na kinga sabo acikin jerin babin dabaki san da zaman sa ba,maza wuce ki d'auro alwala" Jikinta yana makyarkyata ta wuce taje tayi alwala tazo ta zura wani zundu memen jilbab sannan ta shinfid'a sallaya. Bayan sa tabi ya jagoran cesu salla raka'a biyu kacal sannan yaja dogon addu'a fin awa d'aya harta soma jin bacci ma, seda ya idar ya d'akko soyayyin kaji a wata kular data kula tana d'akin tun kafin yazo amma bata bud'a shiba ya bud'e side fridge ya d'akko lemuka da youghurt yazo ya ajiye agabansu yace taci, tak'i ci banza ya mata sannan ya ci abinshi son ranshi ya kwanta, zaune take anan tana gyangyad'i, har a cikin ranshi da zuciyar sa baya so yayi wani abu irin na dabbobi da Hafsa amma ya fahimci ta wannan hanyar kad'ai ze ladabtar da ita. Had'a fuska yayi ya ce yana kallon ta "Kizo ki kwanta" Yamutsa fuska tayi kafin tace "In kwanta a ina? Kai dai ka kwanta na yafe gadon" Murmushi yayi "kodai ki hau gadon nan salun alun kokuma in hanka d'aki a parlor kije cen keda Magen nan kuyita zarya acikin daren nan" Idan ta nan da nan ya kawo ruwa "Mesa baka k'aunar ganin farin ciki na ne wai? Mena maka? Yanzu kuma meya kawo maganae kule anan? "Zaki hau gadon ko kuwa?" Tana k'unk'uni tazo ta hau gadon batare data cire hijabin ta ba. "Malama me haka? Nida matata, Ina sanadi na biya? Akan me zaki makomun hijabi akan shinfi d'ata kinsan Allah yauma hakk'ina zan k'arb'a" Idon ta ta zaro danta fahimci me yake nufi amma batace komai ba, a ranta tace "Wannan ranshin kunyar a yau bazata fitar dani ba, mutin cina d'aya in dena masa musu in bashi abinda yaketa yiwa wannan zagayen a huta" Zare hijabin tayi ta kwanta a tak'ure k'irjin ta se dokawa yake, shikuwa batare daya damu da yanayin taba ya kashe fitilar d'akin ya soma lalubar ta cikeda zumud'i, gaba d'aya abinda yake dannewa tsawon lokacin nan yakeso ya amayar dashi a yau ba se gobe ba. Tanajin sanda yakai hannun sa akan kuncin ta, da hanzari ta rik'o hannunsa inda ya sauke kuncin sa a hannun data d'aura a nasa ya waigo ya sumbace sa, sannan ya shiga shinshinar fuskar ta zuwa wuyanta, runtse idanta tayi ta soma karanta "Allahumma ajirni fi musiba ti" Murmushi yayi acikin duhun duk da bashida niyyan sassauta mata, haka ya lashe ilahirin wuyanta zuwa k'irjin ta, numfarfashi yake a hankali dake nuni da cewan tabbas yana samun wata nutsuwa me tsanani amma gaba d'aya ita hankalin ta baya wurin a tsorace take, banda addu'a ba abinda take yi, gangan rawa yayi har zuwa gadon bayan ta yana binta da shinshi na amma se kuka take da addu'a. Haka ya jagalgaleta harshen sa a wannan daren babu inda beje ba ajikin ta, gaba d'aya k'amshin jikinta ya gama ratsa shi yana neman zautar dashi, daidai da farjin ta launin k'amshin sa daban, iya fita hayyaci gaba d'aya ya fita hayyacin sa! Haka ya shirya shiga wurin kwamishinan jin dad'i na jiha nan take Hafsa ta rikice masa, amma ina gogan yayi nisa baya jin kira sam!!! Sanda Joy stick d'insa ta doshi wannan hanyar gadan gadan Hafsa taji azaba tayi azaba ta ce "Allahumma inni a'uzu bika minal khubsi wal khaba is, hasbullahu, Astagfirullah ya Allah, Allahumma yassir wala tu'assir, innalillahi wa inna ilaihiraji'un" Gaba d'aya babu wata addu'a da Hafsa bata harhad'a ba da daidai daba daidai ba seda ta mabata a wannan daren. Taci kuka addu'ar shiga ban d'aki kuwa tayi yafi so dubu goma. Gaba d'aya a dare d'aya seda Hammood ya mayar da Hafsa cikakkiyar mace. Har tayi bacci a wannan daren addu'a takeyi tana sambatu, dazeje sallan asubahi be tashe taba sabida gaba d'aya tana buk'atar taimako ya bari akan yaje yayi iya sallah ya dawo amma me ga mamakin sa Hafsat bata nan ba alamun ta, babu inda be nema taba agidan amma bata nan.
Ko ina hafsa taje oho????
*Mom Nu'aiym*
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA TALATIN DA TAKWAS*
*ASSALAMU ALAIKUM ALL. FAN'S HOPE DIK KUNA LAFIYA, INASO ZAN SANAR DAKU CEWA AKWAI LITTAFI NA DAKE KAN HANYA ME SUNA SAMA DA FAƊI! LITTAFIN YA SHIRYA SANYA NISHAƊI A ZUKATAN KU AKAN KUƊI ƘALILAN,MASOYA NA MAKARANTA LITATTAFAI NA KUNSAN YA RUBUTU NA YAKE SO I DNT NEED TO BRAG HAHHHH. INSHAA ALLAH SECOND WEEK OF SEPTEMBER ZE FARA ZUWA MUKU,KU SHIRYA AKWAI ALƘAWARIN YIN POST AKAN LOKACI KU TASHI TSAYE KU BIYA 300 KAR A BAKU LABARI.ZAKU IYA FARA BIYA YANXU TA WANNAN ACC NUMBER 0026971316 GTƁNK BALKISU MUSA GALADANCHI.*
38.
Waje ya fita yana mamakin inda taje da wannan uwar safiyar, anya Hafsa kanta ɗaya kuwa? Shiri take ta tona masa asiri a wannan fadar kowa ya gama sanin sirrin sa? Kanshi ne ya harba masa Bahar! Nan take ya juya zuwa part ɗinta zuciyar sa tana harba wa, da sallama ya shiga ciki amma salallamin da Bahar keyi ya hana aji sallamar tasa,ta ko ina kake ji kake tashin salallamin ta, a hanzarce ya kutsa cikin parlor inda ya tarar Hafsa tana kwance akan doguwar kujera Bahar tanata aikinta na La'ana, ganin da Hafsa tayi masa ne ya sanya cikin tsoro ta janyo bahar "Wa innahu min sulaimanu, nari kunu bardan wa salaman ala ibrshima, hasbunallahu Bahar ɗi ta ki ɓoƴe ni, wlh mugu ne" Waigowa Bahar tayi tana ganin shi yayi turus amma ya haɗe fuskar nan tamau tamkar be taɓa dariya ba ta ce "Lallai sarakan rashin kunya, me kazo kuma ka mata, dan rashin imani gardi kamar kai ka kama yarinyar mutane ka matse ka nuna mata fin ƙarfi sannan yanzu ka biyo ta anan, ai kuma kayi wa kanka" Hafsa dske ta ruƙunƙune ido ya kalla yace cikin tsawa
"Ke Sakaryar wane ƙauye ne wai? Me kikazo kuma kika gayawa Bahar din? Daƙuwa Bahar tayi masa "Uwar ka da Uban ka ta gayamun, harma seta faɗa? Irin cin mutunci da zalincin da kayiwa yarinyar nan duk wanda ya ganta ai seya mata kuka, ita waccen matar taka me yasa ba ka yi mata haka ba? Sassauta murya yayi ya matso kusa da Bahar yace "kiyi haƙuri Bahar kuskure fa aka samu wlh" Ya mutsa fuska ta yi sannan ta kyaɓe baki tace tana hararar sa "Ka gayan kuskure mana tunda kaciyar ka tayi ƙwari, Allah dai yasa nice nayi jiyyar kaciyar harta zama abar ƙwarai, shine kayi amfani da wannan damar ka cutar mun da yarinya ta yoto bagaruwar danake maka tsarki dashi badan ka zama namiji bane, amma ni ba namijin zalinci nace ka zama ba, kuma ba cuta bane danna maka gashin bagaruwa, wato duk abinda na maka a lokacin Jiyyar kaciya shine ka sauke akan abinda nafiso kai da Allah" Wani mugun takaici Bahar ta baiwa Hammood da wannan tonon asirin Bayin dake wurin ya dakawa tsawa seda suka watse, tsawar da Hafsa taji ne ya ƙara tsoratar da ita ta ƙara ruƙunƙune Bahar tana kuka, shikuwa a ƙufule yace,
"Haba mana Bahar? Meye haka dan Allah? Yaya zaki yarfani agaban yaran nan, irin wannan maganar na girmi a gayamun ita fa, mata na biyu fa yanzu" trow pillow ta ɗauka ta kwaɗa masa "Kasan Allah kabar nan ɓarin, maza barmun gidana tunda ba gidan ka bane, ƴata kuma bazan baka ba ta fasa auren" Bece komai ba ya fi ta ransa a ɓace sosai gaba ɗaya Hafsa wayonta ya zama na banza ta rasa inda zataje se wurin Bahar wannan abun kunyar dame yayi kama? Wayar sa ya zaro daga aljihu ya kira Momy tana ɗagawa suka gaisa yace yana sosa kai tamkar tana gaban sa "Momy dan Allah nace ko zaki samu kizo wurin Bahar Hafsa tana bukatar kulawar ki sosai a yanzu" Bata wani saurare shi ba ta kamo hanya tazo a rikice. Da sallama ta isa ɓangaren inda ta tarar Hafsah da bahar sun fito daga ɓan ɗaki se tagwayen sannu Bahar ke jerewa Hafsa, Zama tayi suka gaisa sosai sannan tace,
"Bahar Lafiya kuwa? Naga Hafsatun duk a rikice tamkar wacce ta shekara a kwance? kyafe baki tayi
"Inafa lafiya? Yaron nan yayi wa Hafsa Mummunan rauni, ƴarinya shekaru sha takwas ka hayyake mata seka ce me haihuwa biyar, gaba ɗaya ya gama nuna mata shi Namijin duniya ne, seda nida Barratu muka gaggasa mata jiki yanzu" Nisawa Momy tayi kafin ta ce,
"Shine ya ɗebo ta ya kawo miki?
"Waye ai da kanta tabi duhun asuba ta gudo yaje masallaci yanzu haka tsoron sa take" Harara Momy ts kaiwa Hafsa a fakai ce hadda ƙwafa sannan tace
"Fisabilillah Bahar yarinyar nan ranar daren farkon tama seta yaya tawa duniya kuma a haka goyon bayan ta kike? Meye na wani ebo ƙafa tazo nan, tasan idan mutane, wannan ɗan raunin ina duk mace kafin ta girma seta taka wannan matakin, magana ta gaskia Hafsa ta rainawa mutane wayau" Barra ce ta karɓe zancen da cewa,
"Haka fa take, komai seta sako iskanci idan taga Bahar, banda shirme muma ai haka aka mana amma wayaji, se ita sarakan rashin kunya nina mammaka mata mari ai ɗazu" Juyawa Bahar tayi akan Barra,
"Da kika daketa wata kikai? Zalunci kun taru kun mata kuma bata yafe ba" Momy cikin rarrashi tace
"Bahar, asirin mu a rufe a mayar da yarinyar nan ɗakin ta, mijinta ze kula da ita ai shi ba yaro bane ba" Tsaki taja ts miƙe
"Ɗauke ta ki kai masa, amma wlh mikin ta yafi haka zuwa safiya na rantse da Allah se kunga fushi na" Nan suka hau ban baki da ƙƴar ta sakko tukunna aka ɗauƙi Hafsa tana kuka aka kaita, momy tamkar zata cinyeta ɗanya akan rashin hankalin datayi.
****************
*Bayan kwan uku*
Wasan ɓuya ake da Hafsa da Mood har aka kwana uku, Barratu keta kulawa da ita har mikin ya warke dama fa ba wani abun azo agani bane, abu ne dame shekaru irin nata dai ze iya kulawa da kansa. Yau dai tun ƙarfe biyar na yamma Mood ya tare a ɗakin Hafsa ya kasa ya tsare akan lallai seya kwana, wani irin tsoron sa aka saka mata ko kallon gefensa bata son yi. Bayan Magrib tazo ta buɗa wardrob yana zaune ta zari wasu kaya zata fita, gyaran murya kawai yayi ta rikice ta soma rero addu'ar dikda tazo bakin ta a hankali, tana taku tamkar wacce ƙwai ya fashewa a ciki. Seda takai ƙofa yace,
"Hafsa zo nan" Diriri ce wa tayi ta rasa inda zata je, a hanzarce ta zo ta duƙa a kusa da shi, amma batayi magana addu'a take
"Ina zaki je? Ɗagowa tayi idan su ya sarƙu cikin ruɗu tace,
"Wanka zanyi" Gyaran zaman sa yayi sannan ya ce
"Nima wanka zanyi kawo towels sena tayaki" Da sauri ta kalle shi
"Na'am?"
"Zamuyi wankan a tare, ni zan miki" Ƙwallan idon ta ne ya nemi zubowa ta ce murƴan ta yana rawa
"Gabaki ɗaya tun inada shekaru biyar nake yin wanka da kaina ks rufamun asiri" Miƙewa yaƴi,
"Shiyasa duk ki kayi baƙi, daga yanzu nine zan riƙa yi miki wanka kinji My love" Kalmar daya furta ƙarshe ba ƙaramin dukan ƙirjin ta yayi ba dan haka ta ƙura masa ido kawai batayi magana ba, hannayen sa ya saka ya miƙar da ita tsaye zare mata hijabin jikinta yayi sannan ya soma ƙoƙarin cire mata zip na doguwar rigar material dake jikin ta, hawayen idan ta ya kwaranya ba shiri a hankali tace "Bazan ƙara zuwa gun Bahar ba na rantse, zan maka wanki da guga da shara zan maka komai ma amma dan Allah karka ce zaka ƙara yimun" Daidai Lokacin rigar ta ta zube a ƙasa rungumar ta gaba ɗaya yayi sannan yakai hannu ya ɓalle maɓallan rigar maman ta ya zare shi, bakin ta be mutu ba har lokacin addu'a take, ya mayar daga ita se Inner wear me santsi, hannun sa duka biyu yakai akan mazau nan ta lokaci ɗaya santsin Inner skirt ɗin ta ya ƙarawa laushin mazaunan ta daɗi, lumshe idan sa yaƴi yakai gashin gemun sa ya sosa gefen wuyan ta atske tsigar jikinta duk ya mik'e, soft lips nashi ya saka ya sumbaci wuyan tare da sake goga mata wannan gashin na gemun sa, daga tsayen da suke batare da yaƴi magana seda ya tabbatar addu'ar datake furtawa ta dawo numfarfashi, dan kuwa be saurara ba da gashin gemunsa babu inda be zaga ba ajikin ta, lokaci ɗaya hannayen sa suna kan mazaunan ta yana shafawa a hankali. Ƙafanta gaba ɗaya seya gaza ɗaukan ta gashi ita kanta batasan a wacce duniyar gajima ren take ba, a hankali ya ɗagata zuwa kan gado yana meci gaba da aika mata daƙonnin da gaba ɗaya ƙwalwar ta ta gagara ɗauka! Murya a sarƙe ta ce,
"Yaa Mood wanka fa zanyi" Bakinsa yakai a saitin kunnen ta "Wanka danke so kiyi me dalili Damsel! Banaso ki ƙara kai ƙara na akan ina cutar dake, wannan dalilin ya sanya zan sakaki wankan gaske" Runtse idanta ta yi sabida yanayin yanda hucin zafin bakin sa ya tasiri agare ta, a hankali tace
"Ka dena mun magana a kunne na, zaka zautar dani" be janye daga kunnen nata ba yace,
"Me kike jine Damsel? Ya ƙarashe maganar yana yawo da hannun sa a tsakanin cinyoyin ta, hannu takai ta riƙe hannun sa,
"Dik waɗannan abubuwan dakake mun tsoro nakeji, yaa Mood ji nake tamkar ina mafarki, kamar ina yawoo akan gajimare, dan Allah ka bari" Wannan maganar dats faɗa ya sanya gaba ɗays yaji wani shauƙi ya ɗebe sa ya ƙara ƙaimi wurin rikita mata lissafi da wasannin sa, gaba ɗaya seda ta shiga duniyar al'ajabi sannan ya nemi yaɗa manufar sa, taso tayi masa gaddama amma gaba ɗaya bakinta kaɗai yake furta kalmar yayi haƙuri da zafi gaɓoɓin ta sun miƙa wuya,
"Kayi mun rai yaa Mood, abin nan akwai zafi sosai" Gogan gaba ɗaya ysnayi ruwan daya tsinke ajikin ta ya ruɗar dashi, 'Dausayi' ya faɗa a zuciyar sa, kwanciyar rub da ciki yayi asaman jikin ta bayan ya raba jikin sa da tufafin sa, kafin a hankali yace,
"Damsel trust me i will be gentle this time around (Wannan karon) Na miki alƙawarin baza kiji zafi ba" Batace komai ba dan harga Allah yanda batasan me take faɗa ba haka batasan me yake cewa ba, haryayi nasarar yin ƙutse acikin ramin nagartar ta, Yanayin yanda wurin yake da santsi ya sanya ya samu wucewa suluf in a gentle manner, ƙutsawar farko abinda ya furta is Hasbunallah! Shida kanshi yasan wannan ne karon farko daya rasa duniyar dayake yawo a kanta. Hafsa taji zafi ko yau amma bata isa ta ce bataji daɗi ba na gaske kuwa, musamman wasanin sa, shiru tana sauraren bidirin sa har zuwa lokacin da sautin ihun sa na Ahhhsssss ya daki kunnen ta, zuwa cen ya ƙanƙameta tare dayi masa surutan da takeda yaƙinin besan yanayin su ba, kisses kuwa tako ina zuba mata yake, ita kanta bawai ta farfaɗo bane gaba ɗaƴa amma tasani tabbas wannan tubali ne dayake shirin ɗaga darajar Mood a wurin ta.
Bayan shuɗewar wasu mintuna suna shiru manne da juna, dukkan su sun dawo normal senses nasu yace yana shafa sumar kanta
"Damsel yau ma da zafi? A hankali ta girgiza zanka alamar A'a,yana murmushi yace "Tunka kika hau gajimare a mafarki na tabbatar baze miki zafi ba" kyafe baki tayi, a shagwaɓe ta ce "Ni yaushe?" Yana siririyar dariya yace
"ki tashi muje gun Bahar in rakaki ki ƙara gaya mata namiki abin rannan" Kawar da kanta tayi gefe "Ni wlh danaje ba abinda nace mata, data ganni tana alawala shine fa tace tafiya na ya canja zata dubani, data tambayeni ban mata ƙarya ba" cikin haske akayi komai basu samu daman kashe fitila ba, kallon ta yayi "Mesa kikaje cen to?" Seda ta kalle shi itama sannan tace
"Tsoron ka nakeji" Murmushi yayi "Damsel am so sorry for that day, namiki alƙawari gajimare kawai zan riƙa ɗaukar ki muje tunda naga shi akwai daɗi" Rufe fuskar ta taƴi da tafukan hannayen ta
"Yaa Mood bakada kunya" Ta furta har lokacin fuskar ta a rufe, yana dariya yace...
"Suuuuuu yaa mood na gaji da tsayuwa" Tunawa da tayi tabbas ta furta hakan kawai seta ɓare masa baki ta fara kuka seda ya dawo rarrashi, gaba ɗaya Hafsa ta tsani a tsoka ne ta shikuwa Mood yafi tsokana nan gaba kaɗan setayi tekun hawaye indai Mood ne. Seda ta dena kuka loƙacin ys rufe mata jikinta sannan yace bayan ya rufe nasa jikin
"Maza tashi na miki wanka, gwara muje in gayawa Bahar ina tattalinki kuma in gaya mata yau har duniyar gajima re na kaiki, dama inason in ƙara aure, kinga idan taji na iya tattali, ƙawar nan taki Ameena, wannan baiwar ita zats auramun inason fararen mata" Filo ta ɗauka ta wurga masa ta kuma fashewa da kukan daya rasa dalilin sa...
Jama'a na tafi hawan gajimare lollxx...
*Mom Nu'aiym.*
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA TALATIN DA TARA*
39.
Daƙyar ya yi aikin rarrashi, sannan yau Hafsa ta tabbatar wa kanta wannan rayuwar itace zaɓin ta, meyafi daɗin ayi maka wanka, a san ya maka tufafi bayan an lafce ka da man shafawa.
*SAFIYA*
Ƙarfe takwas na safiyar rananr agidan tayiwa Bahar, tazo ta tarar Hafsa tana bacci, Mood dake falo ta harara kafin tave tana taɓe baki "Kai ina Jikata kums ƴata" Girgiza kanshi yayi kafin yace "Ohh matata wai? Bacci take meye? Dundu ta ɗaka masa a baya
"Ja'irin yaro ni zaka gayawa sanabe? Matarka ma kake gayamun, zakamun bayani ko kuwa, yau inaga ka ɓalla mata ƙafa ɗaya ko? Murmushi yaƴi sannan ya gyara zaman sa
"Dama wurinki zanje yanzu, maganar Hafsa. Jiya Momyn ta tamun waya akan maganar mahaifiyar ta, nasha mamaki sosai wannan ya sanya nake cewa zanje nayi ƙwaƙwaran bincike akan hakan, ban gama aminta ba" Kallon sa tayi cikin mamaki sannan tace tana kaiwa zaune
"Meta sanar mata ne? Gaba ɗaya ni bata sanar dani akan komai ba" Murmushi yaƴi sannan yace
"Idan aka motsa kice Jikar ki ƴarki, gashinan dai kinga nafiki matsayi a gunta" kallon takaici tayi masa kafin tace,
"kaga zaka gayan ne ko kuwa?
"Bahar kinsan meta sanar dani? Tsaki taja cikin masifa tace "Dole in sani mana tunda abun saukar wahayi ne" Dafa kanshi yayi yana dariya kafin yace
"Cewa tayi ƴar sarkin fulanin wuro ce taya haka zata kasan ? Magana take akan Masarautar Sarki Me Fura, Malam Arzika Djoro" Shiru Bahar tayi kafin tace "Tunani na bawai akan gaskiya ko ƙaryar abin bane ba, tsananin kamannin Hafsa da kuma Surbajo nake hasashe kamar karka ambaci Sarkim Fulanin Wuro" kallon ta yayi da mamaki "Surbajo kuma da Hafsah? Tayaya? Gyaran zaman ta tayi kafin tace
"Surbajo da kake gani mahaifin ta shine tsohon Sarkin fulanin wuro me rasuwa, a yanzu haka ɗan sa ne akan mulkin wato Arzika Modibbo Djoron daka faɗa, ita sunan mahaifin ta Modibo Djoro,abin ma daya ƙara kawoni shine akan matsalar ita Surbajon, sam bata maganar gida idan na mata maganar seta saka kuka tamkar dai am mata kurciya" Ɗan kallon Bahar yayi cikin mamaki sannan yace
"Kaina ya ƙulle sosai, tayaya haka zata faru? Babu shakka Ubangiji me girma da ɗaukaka ne, idan har ya zamana Hafsa jinina ce to ko tabbas zuwanta a rayuwa ta akwai wani dalilin, ambatar kalmar kamanin da kikayi tanayi da Surbajo seyaja tunani na zuwa ga kawo siffar Surbajo a kusa, tabbas murmushin su kaɗai yana kamancece niya dana juna" Nisawa Bahsr tayi ƙafin tace
"Maza tashi muje wurin.Momyn tata, inason sanin gaskiyar labarin" Miƙewa yayi ya shiga ciki ya ɗakko key sannan yazo suka bar gidan.
**************
Lokacin dana koma ƙauyen dana dakko hafsa da sunan zan bata haƙuri akan abinda ya faru senayi rsshin sa'a dajin akasin labarin abinda nake tsammani, gaba ɗaya Bilal ya lalata sunan Hafsa ta dawo mara tarbiƴa a idan dangin ta, haka fito gwiwa a sace sedai me kakarta wacce ta haifi ubanta wato Baba suwai seta janyoni gefe tace dani
"Barira akwai abinda nake so in gaya miki akan Hafsa" Nan take cewa dani,
"Yarona Kabir ya taso yana son kiwo sosai mu kuwa gaba ɗayan mu nan gidan maƙera ne bama noma baku ma kiwo. Yasha wahalar duka da kyare akan yaƙi gadon gidan su awurin mahaifin sa da kuma sauran ƴan uwan sa, amma sam.be saka yaja baya ba, ni kaina nayi dukan nayi faɗa amma a banza, dukda ni bawai na hanashi kiwo bane nace ne ya haɗa da ƙirar amma sam seyace bazeyi ba, nayi rashin sa'a ne Kabir yanada kafiya! Haka girma yazowa Kabeer yace tas matan garin nan bayaso kowa se wata Nufaina ƴsr ƙauyen tsallaken nan wacce gaba ɗaya mahaifinta da Jere me ƙira basa shiri haka yarinya ma ta kafe amma me se kawai suna zuwa da maganar iyaye suka ce basusan zancen ba, shekarar su biyu suna faman neman ysnda za'ayi amma ina kowa mahaufin sa ya dage. Wata rana muka tashi wuni cur ba kabeer! Babu wanda ya damu saini, dik rintsi baya magarib a ko ina sai a nan gidan amma ranar shiru, muna nan sega samari maza daga ƙauyen mijiye sunzo neman wai ƴarsu da makmai akan Kabeer ya sace ta. Nan aka shiga nema da ban baki amma ssti guda ko labarin wanda ya gansu bamu jiba, hankalin kowa ya tashi akayi ta neman har aka haƙura babu labarin wanda ya gansu ma. Watanni suka wuce har wata goma sha ɗaya kullum ba dare ba kuma rana addu'a nake akan dawowar su, katsam rana guda sega su a gidan mu a tare amma tare da jinjira a hannu! Nan take ƙauyen nan ya ɗauka akan sunce sun dawo da shegiya! Sukayita rantse rantse babu wan ya saurare su seni bayan sati biyu na saurari kabeer sabida tausayin yarinyar datake a yashe kullum bame kulawa da ita, dana ɗauketa jere har sakina yayi naƙi in tafi ko ina, haka dai na saurari kabeer ga labarin daya bani.
_"Lokacin damuka bar gida ƙauyen samarin shaho mukaje domin Malam Bargu ya ɗaura mana aure amma semuka yi rashin sa'a malam ya rasu a ranar da muka isa,dan haka bamu ɓata lokaci ba muks ƙara gaba, bamusan ko inaba sedai akwai kuɗi a hannuns dan haka bamusha wahala ba sabida shanu na na sayar! Muka isa wata rugar Fulani se kawai mukace miji da mata ne dan haka aka bamu masauki ɗaki daya, haka muke kwana tare amma wani mummunan al'amari be taɓa shiga tsakanin mu ba dan haka bayan wata tara da kwanaki a garin semuka nemi zuwa wani garin a ɗaura mana aure, anan semu ka isa wata babbar ruga me shirin bunƙasa saboda arzikin su zanma iya cewa rugar ta zama babban garin fulani naga sunada wayewa har karatun boko suke ba irin mu bane ba, anan muka sauka mukayi kusan wata biyu sedaga baya na gayawa Sarkin gaskiya inaso a ɗaura mana aure, nan take ya hau yimun wa'azi akan lallai mu koma gida a mu baiwa iyayen mu haƙuri akan su barmu muyi auren mu idan har muka kuskura muka bari mukayi aure ba slbarkar iyaye har abada zamu tabbata acikin dana sani! Da wannan muka juyo gida munyi nisa a jeji muka haɗu da wata mata ga jina jina ga alama da wuƙa aka yanki gefen cikin ta tana cikin suturu irin na bororin gidan sarautar yamma damu na shaida hakanne danna taɓa ganin su wata rana munje siyan shanu. Tana ɗauke da jinjira ƙarama ɗanyen haihuwa da kuma wata takarda tare da wani abu me kamada ruwan ɗanyen gwal, munso mu ceceta seta ce mu karɓi yarinyar mu gudu mata da ita tanaso ta cikawa mahaifiyar yarinyar alƙawarin tseratar da ran yarinyar datayi, ta bani takardar hannun ta da ruwan wannan ɗanyen gwal tace in adana idan akaƴi shekaru biyar in kaita inda akayi bayani acikin takardar nan, tare da ssyar da wannan ɗanyen gwal in ciyar da ita, tace ƴar mulki ce a bata kulawa! Hadda zoben zinare a hannun jinjirar, muna tsakiya da cewa bazamu karɓi ƴar ba matar nan ta mutu, muna tunanin ya zamuyi da ita kawai muka jiyo muryar ƙarti suna ga layin jini inda ya zuba, ku bita ku kashe ta har jinjirar, da wannan muka yanki jejin a guje bamusan ya sukayi da matar ba. Ya ƙarashe maganar da wlh Baba haka akayi.
Uwar tace "mahaifin sane ya masa tambarin ƙira na fanɗararrun ƴaƴa yaƴi ajalin sa, ta bani takardar da zoben hannun jinjirar da kuma ɗanyen gwal ɗin tace in nemi gaskiyar magansr. Sanda na buɗe takardar sena tarar da bayani kamar haka
"Sarki me adalci, ko bayan raina kasani ƴarka ce wannan dako suna baka raɗa mata ba, na haihu bayan baka nan kayi tafiya, amma Fulani se neman ran ƴar jinjirar takeyi! Na baiwa Adama ita ta gudu mun da ita se bayan shekaru biyar zata dawo da ita, babu tabbacin zan rayu dan haka idan na mutu ta dawo da ita yarinyar tana tsananin kamannu da kai tamkar an tsaga kara, sannan a gefen hancin ta na dama akwai baƙin ƙololo, ayanzu haka inta yamutsa fuskarta kumatunta duka biyu sukan loɓa, zoben daka bayar a sakawa kome aka haifa yana hannun ta. Masarautar sarkin Fulanin wuro, Malam arzika Djoro. Saƙo daga matarka Fulanin Yarima Djoro Hinda".
Sanda na gama karantawa seda nayi ƙwalla, ko wacece Fulani kuma? Kanaji kasan makircin sarauta ne tsagwaran sa, menene daliƙin ta na neman ran jinjira kamar wannan. Driver na ya kaini har garin inda na nemi iso a masarautar da ƙyar, matsalar dana samu ta farko itace awurin Fulani Babba aka kaini, kallon farko naga tanayi mun kallon wulaƙan ci anan na nemi ganin Fulani ƙarama setace ni wacece? Ana haka kawai sega Sarki ban ɓata lokaci wurin sanar masa wa nake nema ba, anan yace a jagoran ceni zuwa gunta har yana faɗa akan lallai idan baƙo yazo ya tabbatar da inda yazo ziyara amasa iso cen, har zan bar wurin sekuma na duƙa na nemi alfarmar ganin su a tare, shida Fulani ƙarama bayan mun zauna sena gabatar da abinda yazo dani tiryan tiryan na miƙa zobe da kuma ɗanyan gwal sannan kuma na haɗa da karanto takardar nan da nan Fulani ƙarama ta rikice akan lallai tanason ganin Hafsa danna gaya mata sunanta, hatta zanin saƙin fulani datazo dashi nannaɗe tana jinjira kai dama kayan jikinta da Babar Kabeer ts bank na nunar mata, haka tayita kukan farin ciki, da ƙyar mukayi akan yau zasu zo kuma tabbas suna kan hanya dan ita da kanta tamun waya akan hakan" Nisawa Bahar Tayi atake ta zube tana godiya wa Allah da irin wannan girman dayafi ƙarfin duniya da abinda ke cikinta, tabbas Allah mabuwayi ne, wato Hafsa Jinin Surbajo ce sannan kuma jinin Hammood ce! Bahar ta ce,
"Surbajo Mahaifiyar Hammood ƴar sarkin Fulanin wuro ce wato Marigayi Modibbo Djore, nice naje har garin a wancen lokacin na auro wa Tahir ita sabida Jarabar Maryama, sannan kuma dalilin auro masa sedan danganta kar dake tsakanin mahaifiya ta dasu, danni kakar data haifi uwata 'Yace awurin Sarkin Fulanin wuro tun suna ruga, mahaifiya ta ta rasu dan haka na haɗa su aure sabida ƙarfafa zumunci, ni Surbajo ƴar uwatace ta jini, dan kuwa da kakar datafi haifi uwata da kakar datafi kakarta ƴan wa da ƙani ne, wannan shi ake kira TSINTAR AYA, Ayau tas na gama regaye aya ta na tattare tsakuwar na watsar ys tsbbata zuri'ata ta dawo wuri ɗaya, domin bayani a taƙai ce shine ita Hafsa 'ya ce awurin yayan Surbajo babba, kunga taubasan taka ta jini a tsakanin su. Zan iya fassara dalilin neman ran Hafsa, don kuwa ko durbajo anso a kasheta. A ƙabiƙar fulanin wuro akwai al'ada dake ɗaga darajar mace sabida ita bats mulki, sukan baiwa ƴar sarki mace damar yin mulki kafin taje gidan aure, se abinda ta faɗa akeyi idan ko bata auru ba haka zata ringa juya kowa har sanda tayi, wata al'ada ma idan sarki bashida mace to saukeshi ake, a cewar su zeyi baƙin mulki, ita Fulanin a sanina yaranta duka maza ne, na jima sosai banda labarin su basa zuwar mun bana je musu inaga hakan yanada alaƙa da asiri gaskiya danko Surbajo bata maganar su" Shiru kowa yana saƙe saƙen sa har sukaji sallama, me gadi ne ƴace anyi baƙi! Atake aka tarbesu nan aka zauna shaida juna inda Yayan surbajo yaji labarin ta suka rankaya zuwa Fada. Duk wannan budirin Hafsa bata san anayi ba, tanacen tana mita akan shegen yawon Hammood yasan mutane na farautar ransa!
Mom Nu'aiym.
*TSINTAR AYA* FREE BOOƘ
*BILLY GALADANCHI*
*SHAFI NA ARBA'IN*
Gaba ɗaya a fadar Mai Martaba Sarki Tahir suka sauka inda ɗaukacin mutanen fadar suke. Aka kira Hafsa hsr khairiyya ma, Tiryan Tiryan Momy tayi bayani inda Sarkin Fulani ma yayi nashi jawabin,
"Sanda Tafiya aikin hajji ya kamani nabar Fulani ƙarama da juna biyu tsoho ma, amma ashe kuskuren lissafi muka samu, seya zamana tafiƴa ta da sati biyu ta haihu, koda na dawo anata farautar rayuwar ƴar, daga ƙarshe kuma se labarin ɓatar ƴar na samu ita kuma uwar tunda akaga gawar kuyangar ta seta shiga ruɗu, babu inda bamu shiga neman yarinyar ba amma bamu ssme ta, se muka ɗauka sun kashe ƴar dan haka muka haƙura" Kowa se jaddada godiya yake awurin Allah mabuwa yi. Hafsa kuwa kuka tiryan tiryan itada Baba Surbajo, nan Baba surbajo taga yayan ta Arzika aka shiga hirar yaushe gamo sun yada ta, anan takejin sabom labari wai sarki Tahir ya aika takarda me hatimin sa akai cewar Surbajo an kama ta da wani bawan sarki suna zina an kuma kashe ta itada bawan da yaran dats haifa dan haka karma masarautar ta ta kuskura ta ziyarce sa sun bashi mugun iri, wannan ne babban dalilin daya hanawa zuri'ar ta neman ta duk tsawon wannan lokacin akan tayi abun kunya ta mutu a banza, kuma sun aiko takardar ban haƙuri aka mayar musu akan an raba jiha! Baba Surbajo tayi kuka iya kuka da kyar aka rarrashi juna.
*Bayan wata ɗaya*
Hafsa taje garin su tayi kwana 13 yau ta dawo, taga gata sosai kuma taje hsr wurin su Baba jere da ƙauƴen su budurwar kabeer inda acen sukaji labarin mutuwar ta bayan ta samu labarin mutuwar kabeer. Baba Suwai tasha kyaututtuka 'ƴar Shara ta zama sarauniya.
Sati biyu bayan dawowar ta dannan Mood ya dawo daga tafiyar aiki ta emergency daya je UK gaba ɗaya Hafsa tayi kewar sa, wata iriyar tsananin sha'awa ke damun ta tun bayan satin farko da saduwar su ta biyu. Tana part ɗin bahar tana fama dacin ƙwallon dabino ya shigo, sam bata zata cewar yau ze dawo ba kuma jiya da dare ma sunyi waya yau ne kaɗai bata samu wayar saba data kira. Da dauri ta miƙe ta falla aguje se cikin ƙirjin sa "Ga yaa Mood ga yaa Mood, yaa mood oyoyo" Ta ɗage ƙafafuwanta sama ta ƙanƙameshi. Kunkurunta ya riƙe ya soma juyi da ita yana zaga palon tana dariya, Bahar se murmushi take tana kallon su har ya dire ta, sumbatar ta yayi a goshi sannan yace
"Yar Fara kyakyawa Hafsa, kinyi babban suna Hafsa...." Dariya ita da Bahar sukayi sannan Bahar tace "Wayaga kurma anyi baki har waƙa kake?" Yana dariya ya zauna kusa da ita
"Bahar nayi kewar ki, yaushe wannan ta zo nan" Dariya tayi tace "Tunda safe fa, ka ganta nan muna faɗa da ita, bataci bata sha ƙwallon dabino dakake gani shine abincin ta" Kallon Bahar yayi da mamaki "ƙwallan dabino kuma? Wannan ai bazema ciwu ba ko?" karɓe zancen tayi
"ze ciwu mana, bakaga daɗin dayake mun ba wlh, idan ban shi nake ciba wani tashin zuciya nake, wani bin ma ko ƙamshin abinci banaso amma nikanci tuwon dawa miyar kuɓewa me man shanu da nonon shanu, yanzu ma shi nake jira a gamamun in tafi dashi cen" Da mamaki ya kums mayar da dubansa zuwa gs Bahar "Dawa kuma? Ya furta cikin mamaki da alamar Tambaya Bahar tace "Wannan da kake gani dawowar ta da sati biyu rak yanzu amma naci bone a hannun ta, yau wannan gobe wancen" Murmushi kawai yayi "To Allah ya kyauta" Shiru falon yayi ya ƙureta yanda take gwagwiyar ƙallon dabino harna wani lokaci sannan yace
"Ashe kuma Momy da Abbin Muhseen aure ya ɗauru? Yanxu nakeji shi kuma Bilal Ɓarayi sun shiga gidan sa sun kasheshi" Kallon sa tayi "Ea wlh, Allah gafarta masa, momy anje honey moon" Adaidai lokacin kuna Amina ta shigo falon, zama tayi ta gayar Mood yana fara'a ya amsa sannan yace
"Zanyi tafiya kuma na bada saƙo a baki kin karɓa? Sunne kai tayi a ƙasa "Ea na karɓa Allah ya ƙara ya girma" Gemun sa yaɗan ja "To kuma ina alƙawarin mu?" Rausayar da kanta tayi cike da kunya "Yana nan yariman yarimomi" Hafsa mugun haɗe rai tayi
"ke tashI Bar nan wajen" kallon mamaki Amina tayi mata "Zaki tashi ko dai na kakkarya ki" Sumsum ta miƙe, itama kuma Hafsa ta miƙe zatabar wurin! Fuuu, bayanta ysbi yanata kira bata saurare shiba har suka isa cikin gidan su. Kai tsaye ɗakinta ta wuce yabi ta hsr ciki zata shiga toilet ya riƙo hannun ta, juyo da ita yayi ta fuskance sa yace yana kallon ta "Damsel dirowa na ina zanzari zan ganki seki fara halinki? Hawaye ne shaa a idanta "Kaine kake cewa zaka suri Amina, kanata mata murmushin soyayya agaba na, imma soyayya zakuyi ku bari kuyi auren tukunna"Murmushi yayi "Blood kinfi ƙarfin amiki kishiya da baiwa, Muhseen zata aura dashi na haɗasu shine saƙon danake cewa ta karɓa, kuma tamun alƙawarin ta amince shine alƙawarin danake magana akai" Bayan hannu ta saka ta share hawayen ta sekuma ta rungume shi
"Dama jiya a waya baka saurare ni ba kace zakayi bacci abu nakeso in gaya maka" kallon ta ya ɗago yayi
"Menene kikeso ki gayamun" Shagwaɓe fuska tayi "Dabinon Uk nakeso ka saya mun inji ya ɗanɗanon ƙwallan sa yake" Wara idanshi yaƴi aƙamar mamaki "Damsel wai yaushe zaki girma ne? Kefa sarauni ya ce ta masarautu guda biyu, wowta kika mayar sutura" Turo baki tayi "Nadai gano kai kaɗai ne baka yaba mun, komai nayi s gunka wowta ne" Murmushi yayi
"To na dena yi haƙuri, inna koma zan saya miki" Bata yi magana ba se cura kanta a ƙirjin sa da tayi tana lumshe ido, da mamaki ya tsaya yana kallon ta sunkai 2 minute a haka kafin ta ɗago kanta taja numfashi me tsayi "Naƴi kewar ƙamshin jikin ka, wata ɗaya fa ban ganka ba kai bammaga alamar ka damu dani ba" Murmushi yayi "Damsel wlh nayi kewar ki, Allah ranar dana tunaki kawai kuka na saka, gaba ɗaya yanzu idan bama tare hsr wani zazzafan zazzaɓi nakeji" kallon ƙuri taƴi masa sannan ta juya masa baya
"Dazaka tafi ai Anty Khairiyya ka ɗauka kuka barni nini kaɗai, kunacen kunacin soyayyar k.. Dakatawa tayi ta kalle sa "Yaa mood mema kuke tayi wai duk tsawon sati biyu a Uk? Kafin yayi magana wayar sa tayi ringing da sauri ya zaro ta, sega hoton sa da khairiyya yana yawo an rubuta wa sunan ta My Princess tana zaune akan cinyar sa sun haɗa kai, wani wahalallen yawu ta haɗiya data rasa na meye sannan ta dube sa ya zare jikin sa daga nata juya sannan ya ɗauki kiran
"Riyyah dear how far? Ya furta yana ɗaga kiran daga ɓangaren ta tace "Abinci nake jira kazo muci kace zakaje ka dawo am really hungry" Ɗan waigawa yayi ya kalli Hafsa ds wutdiyar idon sa sannan yace,
"On my way, yanzu zan zo" Batace komai ba ta ajiye kiran ya waigo gaba ɗaya ya kalli Hafsa
"Am mun dawo a gajiye sosai, nazo kawai danna ganki bara naje naci abinci na kwanta na huta sena dawo anjima" Kawai se taji ba daɗi a ɗage tace,
"Allah ys huta gajiya" Ya juya shima yana tunanin anya hakan daidai ne kuwa? Wayar ta ta ɗakko ta kira Barratu tana ɗagawa suka gaisa tace
"Anty Barra dama tambayarki zanyi, nace da aka ɗaura aurenku da Yaa Sufyan satin dakukayi tafiya a tare kuna dawowa shekaranjiya a ina ya sauka? Murmushi Barra tayi "Kin dena fushin dani kenan, na aure mijin ƙawar ki? Ɗan Murmushi tayi "Anty ba fushi bane ba, kunyar Laurah nske wlh matuƙa" Tana murmushi tace
"Itama ta fahimci ƙaɗɗara ne, ba yanda zamuyi ne Hafsa, babu wanka a tsakanina da Jay ya sskeni kafin mutuwar sa na kammala idda ta da wuri kinsan yanda nake al'adata yace ze surenk danna rage damuwa ya zanyi Hafsa? Tana murnushin yaƙe tace "Haka Allah yaso ya tsara ba damuwa" Nisawa Barratu tayi
"Ya tsara mana kwana bibbiyu, to muna dirowa a gidan ta muka sauka mukaci abinci dake tasan zamu dawo, daga nan semuka rabu, zeyi mata kwanakin ta biyu yau ze dawomun" Jinjina kai Hafsa tayi "Haka ya tsara ko haka musulunci ys tsara? Barra ta gano akwai matsala tanada labarin dawowar Mood cikin damuwa tace "Hafsa wani abinne? Haka tsarin yake a musulun ce" Wani gauron Numfashi Hafsa taje "Dama shine kawai zan tambaya, ba wata damuwa na tambaya ne kawai" Haka sukaƴi sallama Hafsa ta kwanta kanta asama tana tunanin irin son datasan Mood yana yiwa Khsiriyya tun farkon ganin sa da ita, dama tasan bazatayi fada ba, amma ba komai bazata tilasta masa komai ba. Haka gaba ɗaya ranar ta wuni baci ba sha, ko ƙwallayen dabinon tarasa dalili ɗaci suke mata, shi kuwa gaba ɗaya be kuma waiwayar ta ba.
Mom Nu'aiym.
*TSINTAR AYA* FREE BOOƘ
*BILLY GALADANCHI*
41.
Gaba ɗaya a wannan daren Hafsa kasa bacci ta yi, haka nan ko madarar shanun dake bata kuzari bata nema ba, tuwon Dawar ma batako bi ta kansa ba, daga ɓangaren Bahar aka kawo mata kuwa. Wayewar gari seta tashi da azababben ciwon kai, da ƙyar ta yi sallan asubahi anan ta kwanta wani nannauyan bacci ya kwashe ta.
Gaba ɗaya daga kammala cin abinsa baƙi yaƴi a part ɗinsa, bashi ya samu zama ba se bayan isha, ya gincira a saman sopa ɗinsa take agun bacci me nauyi yayi awon gaba dashi, bashi ya farka ba se 7 na ssfe, a gaggauce yayi sallah sannan yayi wanka da jallabiya ya buɗa a guje dama gudu ba wani wahala yake masa ba, kai tsaye part ɗin Hafsa ya nufa. Zazzafan kishi dabatama san tana dashi ba ya haddasa mata zazzafan zazzaɓi, shigar sa ɗakin da sallamar sa be tsaya komai ba inda take kwance akan carpet ya nufs ya ɗago kafaɗun ta sabida tun daga ƙofa kana jiyo sautin numfashin ta sannan se rawar ɗari takeyi, jin jikinta da zafi sosai ya sanya da hanzari ya rabata da hijab ya shiga jere mata sannu, amma se baccin wahala take da yunwar masifa data addabe ta, kan gado ya kaita sannan da sauri ya fita wurin hadiman ɓan gare, kitchen ya nufa dan acen yake tsammaninn ganin su. Yana isa suka zube suna kwasar gaisuwa, be amsa su ba yace,
"Tun Yaushe ne Hafsa batada lafiya kuma me tace yana damun ta? Kallon juna sukayi sannan da ƙyar ɗayar tace, "Sanda kuka shigo a tare jiya shine ƙarshen ganinmu da ita, tuwon ma da aka saka mata bata fito taci bs har yau, dabinon ma mun ɓare ƙwallayen amma bats fito ba" Cakuɗa fuskar sa yayi tamau cikin masifa yace
"Ita Sarauniya Hafsa, itace kuke jiran ta setazo tace ga abinda takeso? Rabon daku ganta tun jiya wuraren la'asar and baku neme ta ba, gayamun ma kuke cewar bats nemi tuwo ba kuma ku kun kammala amma baku kai mata ba. Yaushe gidan sarauta ya zama haka? Hafsa saraki ce fa! Jikinsu ne ya ɗauki rawa yayinda shi gaba jikinsa yafi nasu rawa tsabar ɓacin rai "ku fita daga part ɗin nan kuje waje ku jirani, badai da yunwa kuka barmun itaba ba wata kulawa, ƙarshen wata a biyaku sannan a ciyar daku ga wurin kwana me kyau. Haƙuri zasu bashi ya daka musu tsawa sannan ya buɗa fridge ba komai se fresh milk da yghurt. Su ɗauka ya nufi ɗakin, kanta ya ɗago ya tace ta, gaba ɗaya yunwa ce asalin ciwon ta seko kishi, batayi musun shan yoghurt ɗinba tuleliyar roɓa ɗata ta shanye tatas sannan ta lafe a jikin sa. Sai dai me wani amai ne ya taso mata dik yanda taso ta hanawa aman nan zuwa seda yaci ƙarfin ta, gaba ɗaya seda ta wanke jikin sa da nata da aman yoghurt ɗin da yanda ya shiga haka ya fito kawai zafine ya ƙara a maimakon sanyi, a galabaice taje ragwaf, cike da tausayi yace
"Damsel meke damun ki? Menene damuwarki baki gaya mun ba, mesa bakya cin abinci? Nashiga uku ni Hammood" Wani aman ne ya taso mata tasoma yunƙuri ba ƙaƙƙautawa amma ba komai acikin ta, toilet ya kaita atare ya musu wanka sannan ya dawo da ita, doguwar riga kawai ya zura mata shima ya duba kayansa a ɓangaren ya samo shirt ya saka ds jeans. Kwanciya tayi har lokacin yunƙurin amai take amma ba komai acikin ta, gaba ɗaya ruɗu ya shiga ya zauna ya rasa me zai yi se sannu yake jere mata. Da ƙyar ta buɗi baki tace,
"ka kaini wurin momy na ko Bahar, mutuwa zanyi" Hankalin sane ya kuma tashi ya tallafeta gaba ɗaya,
"Damsel muje asibiti kawai, mesa kike wannan maganar wai? Bata bashi amsa ba, se numfarfashi take sama sama tamkar zata sheƙa lahira. Beko tsaya saka hijab ko ɗankwali ajikinta ba, haka ya kwasheta da gudun da har lokacin yana nan ajikin sa, se ɓangaren Bahar. Fadawa da kuyangi se kallon sa suke, Bahar se ganin su tayi tamkar anjeho su akanta ya zube Hafsa akan kujera,
"Bahar ki taimake ni, Hafsa cewa take zata mutu tana yunƙurin amai ba komai acikin ta, ance bataci komai ba tun jiya kuma bata fito ba se yanzu danaje na tarar batada lapia" kallon takaici Bahar tayi masa kafin tace "Ban gane ba? A gidan uban wa ka kwana kai ka barta ita kaɗai? Sanda bakanan anan take kwana, inacen ina murna kana kulawa da ita dik dare wahale take kwana ashe kai kana cen wurin waccen tsuntsuwar ka bar yarinya acikin sababin ciwo! Miƙewa yaƴi tsaye,
"Bahar babu wanda ya sanar dani Hafsa batada lafiya, har ita kullum sena mata waya sau yafi goma arana da bana nan, bata sanar dani batada lafiya ba" Dundu ta ɗaka masa a baya
"Saboda rashin daraja dan bakasan batada lafiya ba seka ɗauki kwanan ta ka kaiwa wata? Kai dai anyi siddiƙin ƙaton banza wlh, kuma kwananta dakai bayar seka biyata" Sororo ya tsaya yana kallon Bahar, fuuu ta wuce shi taje ta ɗakko jiƙaƙƙen kanun fari a roba tazo ta tashi Hafsa ta bata, sannan da sauri ta ciro goro ta saka abakin ta bayan ta ɓalla, "Maza ki tauna goron nan aman ze faɗa miki" Ba musu ta tauna tana yamutsa fuska. Shidai ya miƙe ƙafa ya zuba tagumi yana tunanin abinda Bahar ke masifa akai, Hafsa kusan 30mns sannannta tashi zaune da kanta se jere mata sannu yake amma bata kula saba, ta ce tana kallon Bahar
"Bahar dan Allah zanci goba ko masara" Cikin mamaki bahar tace,
"Hafsa wai kanki ɗaya ne kuwa? Yanxu ba lokacin goba bane ba har gwara masarar" Shagwaɓe fuska tayi ts taɓe baki sannan ta saki kuka,
"Akaini wurin momy, bame ƙauna ta a gidan nan, ni gobar nakeso kuma me taurin nan green" Mangare kanta Bahar tayi "Wannan cikin dake jikinki komai akayi ubansa ya ɗakko da kafiyar tsiya, tayaya za'aje ba abu ya dage" Ta nuna cikin.da hannun ta "Dan ubanka tun kafin ka fito duniya gwara ka san wannan idan akace babu to babu" Matsawa Hammood yayi kusa da Bahar yana mata kallon Mamaki
"Waye yakeda cikin wai? Harara ta wurga masa "Nice nakeda ciki Hammude! Nace nice da ciki ɗan kurma, ka aikatawa yarinya tu'annati yanzu kazo kana gayan iya hege" Hafsa ma kallon Bahar tayi cikin mamaki, "Bahar wai wane kalan ciki kike magana, nifa rashin bacci ne ya sakani ciwon kai kuma shine ya sakani amai" Gajeran tsaki taje,
"Shine ma ya sakaki cin ƙwallayen dabino da hsnkaɗar tuwon dawa miyan ƙaton icce dan jaraba, idan ba manshanu ki nemi tashin gari, danla cen sakarya banda wowta me kika sani" Ɓare baki Hafsa tayi zata soma kuka Hammood ya ɗagata sama gaba ɗaya yana dariyar tsantsar Farin ciki fuskar da a washe ya direta yace da Bahar,
"Idan tuwon dawa tske so a bata mana, koma meye idan tanaso lallai abata, kai wannan yarinyar ina sonki da yawa, Papa ni Hammude gaba ɗaya shiyasa kike kama dani ƴar baiwa" Dukan sa bahar,
"Aggwalumi, ka zalinci yarinya yanxu kazo kace kana sonta, soso ne ba so ba, naci uwar son da uban sa bar nan ɓarin" Dariya yayi
"kawai Bahar kishine dake na jaraba wlh a part ɗina na kwana ki tambayi kowa ma, baƙi nayi se bayan isha suka wuce, daga inɗan gincira se bacci Allah kuwa dakinsan yanda nake ɗokin ganin ƴar nan taki ko ince jika Allah da maka zaki kaini da ƙafa" Kallon ƙasa ƙasa ta masa "Ka rantse da Allah haka akayi? Yana murmushi yace "Haba Bahar, tayaya zan miki ƙarya wlh kinji na rantse haka akayi, asuba na farka salla kawai nayi na nufe ta, kuyangi da hadiman ɓangaren ta basu ma san batada lafiya duk a koresu basuda amfani" Sauke ajiyar zuciya tayi sannan ta jashi cikin ɗakin ta tace suna kallon juna,
"Hammude dama inaso zanyi magana da kai akan yarinyar nan, da farko naso ince tunda baka sonta ka sake ta, amma sega ɓullar yaron ciki ajikin ta, idan mukayi mata haka bamu mata adalci ba, shisa nace zan kiraka in roƙeka alfarmar dan Allah ka koyi so dakuma ƙaunar yarinyar nan, kadai ga a wahale ta tashi dan Allah" Kallon Bahar yake hartakai ƙarshen maganar ta sannan yace a nutse,
"Bahar zan ajiye nauyinki danake ji in gaya miki gaskiya, Wallahi summa tallahi, Billahi Bahar banaji inawa kaina soyayyar danake wa Hafsa, zan iya sadaukar da rayuwa ta inhar zata rayu a farin ciki, aduk cikin ababen halitta bayan Annabi (SAW) da iyaye na babu abinda nake ƙauna sama da Hafsa, Bahar har tsoro nake yanda zanyi adalci a tsakanin ta da khairiyya, kafin nasan wacece Hafsa nake sonta, tun tana zama ƙasan bishiyar bayan layin nan nake mata so na dukan ƙirji, ni bansan yazan nuna mata bane ta gane ina ƙaunar ta! Gaba ɗaya bugun zuciya ta yana tafiya ne da tunanin Hafsa, da ƙyar na haɗa wata ɗaya ban ganta ba a wahale, dazaki tbaye ta har isanta nake da kiran waya takance wai yaa mood ba yanzu muka gama waya ba, itace bata sona amma ni ko wuƙa zaki ɗauramun a wuya bazan taɓa iya sakin Hafsa ba har abada" Wata nannauyan ajiyan zuciya Bahar ta sauke,
"To Alhamdulilah, zata soka ne kuma tana ma sonka, a tsakanin ta da khairiyya kuma kaji tsoron Allah ka zama me yawan adalci da riƙon gaskiya da amana, ciki kuma na tabbatar shine zefi sati huɗu yanzu kodai ace satin sa huɗu, tanata laulayi amma batasan tanada ciki ba se yanzu dana faɗa, na mata banza ne sabida nasan rigimar Hafsa" Murmushi yaketa zubawa kafin yace,
"Bahar inshaa Allahu Hajjin Bana zaki koms akan wannan albishir, kuma ki kawo mutane biyu kkoki sanar dakoma su waye kinbiya musu hajji akan wannan albishiri, Allah ya saka da alkhairi Bahar" Ihuuu ta rangaɗa kafin tace,
"Surbajo zaka biyawa tare da Momyn Hafsa" Russunawa yaƴi yana godiya sannan yazo kawai ƴa ɗaga Hafsa suka bar parlon zuwa cikin gidan su, ƙamshin jikin sa take so wannan yasa tayi lamo, gashi kuma duk maganar su da Bahar a kunnen ta wannan ya sanya taji wani sanyi yana ratsa ta. A kan gadon baccin su yabi ya kwantar da ita sannan ya shiga shishinar ta tako ina, wannan abune datake tsananin buƙata dan haka bata hanashi ba, sema biye mata datayi dukda zazzaɓin dake jikin ta, gajimaren dasuka hau yau harda hazo suka keta, dan gaba ɗaya seta suka amayar da missing ɗin juna dasuka yi, yasha mamakin yanda take ambaliya, nan kuwa besan tasha Haɗin Maliya ba harta gode Allah.
***********************
*Bayan shekaru bakwai*
Ishashiya kuma ƙosashiƴar mace ce tashigo cikin wani katafaren gida tana takun ƙasaita, adaidai ƙofar dazata sadaka da cikin gidan tayi karo da Hammood, kallon ƙuri sukaƴi wa juna sannan ya sumbaci kuncin ta bayan ya rungume ta "I missed you Damsel" Tana ƙanƙameshi tace "Same here Boo" Ɗagata yaƴi zuwa cikin gidan kai tsaye bed room ya zubeta akan gado, dariya tayi "Boo yanzu fa na dawo ko ruwa ban watsa ba, bakinsu ya manne ya shiga tsotso harshen ta, yana bata wani passionate kiss dake shirin zautar da ita, a hankali ya zare duk wasu kaya dake jikin ta, sannan ya shiga shinshinar ta tako ina, ita ɗinma binsa take da lasa, tsabar sunyi missing juna har basusan inda kansu yake ba! Wata huɗu rabonsa da ita kenan, jikinsa har rawa yake sanda yayi kutse a dausayin ta, yanayin ruwa me santsin dake wurin daya baiwa abar damar shiga ba wani kuskure ya sanyashi furta "Auucchhh shhhhhh batare daya shirya ba, zallo yashigayi tsakanin ramin dausayinta da waje cikeda kewa har sukayi nasarar gamsar da juna. Rungume ta yayi yana bata kisses,
"Babu ranar da bakya ƙara daɗi Damsel, gaba ɗaya sunannki Daɗi ma" Sumbatar wuyan sa tayi "Boo Nayi kewar ka, kana mun daɗi fiye da tunanin ka" Dariya yayi sannan yace
" Yaranki suna buƙatarki Hafsa, munyi kewarki ki dawo ya isa haka kiyiwa ƙassrki hidima" Murmushi tayi "Boo.nima na gaji,narigada na cika burina na zama me cikakken ilimi akan computer,inada hanyar kama ɓarayi tafi dubu ya dace mu juya hakanan.
****************
*Nigeria*
Yusrah da yumnah da babban yayansu Tahir da ake kira Waleed gaba ɗaya sun zagaye mommyn su suna mata hirar yaushe gamo, khairiyya cikin farko datayi ya zube bata ƙara samun wani ba, se yanzu watannin sa 4, ita taketa wa hafsa reno harta kammala karatu a America ta dawo ta musu aikin shekaru 2, yanzu haka tanada tulin dukiya, kuma ta fara aiki da Nigerian internal security, a ƙarƙashin intelligence agency. Zaman lafiya ake, masarauta ta zauna lafiya, Barratu ma ta haifi yara biyu ita da Data dakuma Laurah zaman amana ake. Bahar an ƙara tsufa yauma da sabuwar rigima aka tashi
"Ina Hammude kana ina" Yana jin murƴarta seda gabansa ya faɗi, ta shigo parlon ta rungume Hafsa,
"Yata na gode da kika dawo yau shekarata guda banga nama bare na cishi, kai ko tuwo na shekara ba'a bani da, La'ana suke so amma ban musu ba, rashin daraja na ganshi da bakya nan" Dariya gaba ɗaya suka saka, yanzu Bahar setace dakai shekarar ta biyu ko ɗaya bataci abu kaza ba...
Tammat bi Hamdillah. Abinda muka faɗa daidai Allah ya bamu ladansa, wanda mukayi kuskure Allah ya yafe mana.Allah ya bamu ikon da darussan dake ciki. Mom Nu'aiym tana muku fatan alkhairi.
*✨TAURARI✨*
*WOOOHOHOOO* A inda ba ƙasa anan gaddamar kokawa🤼♀️🤺🤺, Akace Malam yazo salla tazo👩🚀. Ina gwanayen ku niga nawa Taurari masu haskawa, marubuta masu alƙalamin lu'u lu'u🖌️🖌️. Haziƙai na masu Fikrah, Shalele na masu amfani da Basira wurin sanya nishaɗi a zukatan makaran ta litattafan su, ina magana akan shahararriyar marubuciyar da akeji da ita me basira kuma fikirarriya wato SADNAF💃🏻💃🏻. Da kuma Tauraruwar ku datake baku nishaɗi wato BILLY GALADANCHI💃🏻💃🏻. Sunce a sanar daku cewa wannan karon sunyi tattaki zuwa wani sabon salo domin faɗakarwa da ni'imantar daku, sun ɗaura ɗamarar yaƙi domin nisha ɗantar daku kamar yadda sukayi a litattafan su da sukayi fice suka kumayi zarra a wannan shekarar *NAGA TA KAINA DA KUMA TSINTAR AYA💃🏻💃🏻.
Wannan karon ma sun shirya tsaf domin faranta muku da sababbin litattafai, Inda shahararriya kuma gwanata tace zata baku tukuicin littafin HUDA💃🏻💃🏻💃🏻 carkwai mazaƙwai. Yayinda Haziƙa BILLY GALADANCHI tace zata baku tukuicin littafin GAMO Dik akan farashin naira Ɗari biyar a duka biyun💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻.
Sukace a baku wannan sassaukan lissafi.
2 books: 500
1 book: 300
VIP 2 books: 800
VIP 1 book: 500
Oya shake body💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻.
Domin samun damar yin wuf da waɗannan litattafan ku tura kuɗin ku ta wannan lambar Acc ɗin.
2029764071.
First Bank
Nafisa Nuhu.
Shaidar biya ta wannan lambar
08033719070.
Idan kuma katin waya zaki tura,seki tura katin mtn ts wannan lambar wayar.
07084161619
Shaidar biya ta
07084161619
Muna maraba daku.
Mungode💃🏻💃🏻💃🏻
No comments