Recent Updates

Sakayya Complete Hausa Novel


��[10/8, 9:09 PM] Ummu Meenal: *<�7�<�7�SAKAYYA<�7�<�7�*
*STORY AND WRITING BY MRS SADEEQ* (UMMU meenal)
*<��GORGEOUS WRITERS FORUM<��*
G.W.F
*Home of gorgeous,intelligent and expert writer's we the best among the rest*
*NOTE*
*wlh banyi littafin nan Dan inci xarafin wani ko wata ba, nayi shine Dan in nishaantar kuma in faakar Dan Allah idan abunda na faa yaxo dai dai da halinki /ka to ayimun afuwa dada sanina bane*
*page 1-5*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Wani matashin saurayi ne yake saukowa daga down stear yana Sanye da sweet cot kayan sunyi masifar yi mashi kyau duk da cewa dama can kakkyawa ne shi idan ka ganshi xaka rantse Dan qasar India ne saida ya shigo falon qasa ya fara kiran.mommy mommy mommy.ita kuma mummy tana qaramin falo falo kuma tanajinshi bata ansa ba saida taga ya fita daga babban falo xuwa qaramin falo saita ansa. Na am hydar gani nan. Hydar yaxo daf da ita ya dafa kafadar ta yace.mummy kintashi lafiya? Lafiya Lau hydar.har xaka fita ne? Eh mummy inason inje hospital ne.mummy tace to allah ya bada sa a,hydar yace amin ya sannan ya fita,
Hydra yana fita mummy tayi murmushin mugunta tace a ranta insha Allah baxaka kai labari ba sai nayi ajalinka,
*A QAUYEN FUNTUA*
wata yarinya na hango tana jan ruwa a rijiya .qaramar yarinya ce dan baxata wuce shekaru goma sha biyu ba, da qyar take Jan ruwan saboda gugan tayi mata nauyi. Da qyar tacika qaton botikinta ta samu ta Dora a kanta tabi hanyar gidansu,
Lokacin da yarinyar ta Iso gidansu tana murnar tagama ebo ruwa Dan harta juye ta xauna saboda gajiyar da Yunwa,
Saiga tabawa tafito daga dakin tace.
Mexan gani wato Dan ubanki xaunawa kikayi ko? Menace kiyi?
Yarinyar cikin tsoro tace cewa kikayi naje na ebo ruwa,
Tabawa tace to ebo ruwan kenan?
Yarinyar tace wlh na ebo yanxu ma nadawo hutawa nakeyi.
Tabawa tace kinci uwarki da hutawar xaki tashi ko saina shureki kin mutu a huta, tabawa taci gaba da cewa kadai anyi asara wlh uwarki bataji dadin haihuwarki ba
Yarinyar mai suna *zarah* tace . Yunwa nakeji dan Allah kibani abinci ko tuwo ne, tabawa ta quduma mata ashar tace baxata bayar ba saita gama aikin komai sannnan xata bata kunu tasha tunda ba ubanta ya kawo abincin ba,
Haka ta tashi tanajin tanajin yunwa ta dau tsintsiya tafara shara har wani jiri jiri take gani.Amma tabawa babu imani bata bata abinci ba saida tagama aikace aikacen ta bata Dan gutsuren tuwo ko miya babu ita kuma xarah sai murna takeyi ta samu abinci
*A KANO*
Sadeeq bayan fitarshi gidansu bai tsaya ko ina ba sai hospital ya tarar da patients suna jiranshi Dan haka yana xuwa ya fara aikinshi dama qwararran Dr ne kuma yanada tausayi shiyasa mutane suke sonshi duk da cewa shi miskilin mutum ne Amma kuma yanada tausayi sosai,
Saida ya duba petines in da xai duba sannan ya koma office dinshi ya dauko gorar ruwa faro a cikin Dan qaramin prict dinshi ya balle murfin ya Kwankwani ruwan sosai sannan ya jingina akan kujerar yafara tunanin wayeshi?
*WAIWAYE*
Alhaji mu axxam shahararren mai kudine kuma babban Dan kasuwa ne duk Wanda yake xaune a garin kano da sashen ta yasan wanene alhaji mu axxam, alhaji mu axxam yanada kamfani da yawa da gidaje dan har makka yanada gida,
Alhaji Mu axxam yanada mata biyu da a daya mai karatu xakayi mamakin jin cewa alhaji mu axxam duk tarin dukiyarshi yaron shi daya tak shine Dr sadeeq bayan shi bai qara haihuwa ba,
Hajiya sadiya itace uwar gidan alhaji mu axxam sai hajiya Aysha itace ta biyu,
A lokacin da alhaji mu axxam ya auri atika auren soyayya sukayi da junansu sai dai har suka shekara biyar atika bata taba ko batan wata ba, abun ya fara damun atika har tana addu a Allah yasa matsalar badaga gareta bane tun tana boye damuwarta har ta fadawa mijinta alhaji mu axxam, shi kuma ya kwantar mata da hankali yana cewa komai lokaci gareshi tayi haquri, hajiya atika harta shekara Tara bata taba ko batan wata ba, babu quasar da basuje ba Dan aduba lafiyar su agani Amma duk inda sukaje maganar daya ce wato mahaifarta tanada matsala, abun yaxo yana damunta ba ita ba har mijinta yana cikin tashin hankali,
Suna cikin wannan xaman alhaji mu axxam ya qaro aure matarsa ta biyu wato Aysha macece mai haquri da tawakkali, hajiya atika hankalinta ba qaramin tashi yayi ba da mijinta ya qara aure a cewarta Dan yaga bata haihuwa shiyasa ya qaro aure Dan ita macece mai kishin gaske sannan tanada baqin ciki a rayuwarta ,
Tunda atika ta gano Aysha tanada ciki ta shiga ruani tasama kanta damuwa
A ranar Juma a Aysha ta tashi da ciyon baya da Mara alhaji mu axxam yaji tausayin Aysha yanda yaga take wahala da gaggawa ya kaita hospital nurse suka ansheta sukace ya tsaya nan waje,
Bayan awa daya saiga Dr ya fito nurse suna bayanshi ya dafa kafaar alhaji mu axxam yace matarka ta haihu ta samu baby boyl
Alhaji Mu axxam ya washe baki yace alhamdlih, Dr yaci gaba da cewa Amma ita uwar sai dai muyi haquri Allah ya yimata rassuwa....alhaji Mu axxam baiji qarshen kalmar da Dr yace ba ya fadi ya some
*BAYAN SADAKAR BAKWAI*
Alhaji mu axxam ya damqawa matarshi atika amanar abubakar suna kiranshi da sadeeq , Amma atika bata auki amanar da mijinta yabataba a fili ta dauka Amma cikin ranta ba haka bane Dan sadeeq yasha wahala wajen atika wadda yake kira da mummy,
Daddyn shi kuma ya nuna mashi gata saboda shi kaai ya haifa kuma bai qara aure ba har kawowa yanxu
*WAYE SADEEG*
sadeeq dogo ne ba sosai ba fari ne tas yanada manyan idanuwa hancinshi dogo ne mai kyau kuma akwai saje a gefen fuskar shi sadeeq yanada qwarjini kuma miskilin mutum ne yayi primary a Sudan sannnan yayi secondary a America bayan ya gama yaje Malaysia yayi master dinshi a can sadeeq an boko ne sosai bayan yagama daddynshi ya bue mashi qaton katafaren hospital sannan akasa qwararrun doctors sadeeq a yanxu yanada shekaru talatin da biyar da haihuwa, kuma har yanxu baiyi aure ba Amma naji mummy tanason haashi da �ar qanwar ta Amma shi baya sonta saboda tacika rawar kai da shishige mashi, shi kuma yafison mace mai aji mai kamun kai duk da cewa shi an boko ne Amma bayason mace mai rawar kai.......
*Ummun meenal ce=؊�*
[10/8, 9:10 PM] Ummu Meenal: *<�7�SAKAYYA<�7�*
*Written-by* =؊�
*Mrs sadeeq*
*ummu meenal*
*<��GORGEOUS WRITERS FORUM*<��
G.W.F
*Home of gorgeous, intelligent and expert writer's, we the best among the rest*
*page 6-10*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*ANDAWO LABARI*
haka Dr sadeeq yagama tunaninshi, sannan ya tashi yaje inda yayi parking din motar shi cikin kasala ya shiga, bai tsaya ko ina ba sai gida,
Mummy tana xaune a qaramin falo itada daddy, tana cema daddy,
"Gaskiya yakamata ace sadeeq yanada mata, "daddy yace nima haka nagani, amma bamusan dalilin shi na qin yin auren ba, mayb bai samu yarinyar dayake so ba,
"Mummy tace, kadaina aure mashi kamar sadeeq ace bashida budurwa, to idan ma bashida ita ni inada wacce xan bashi
"Indai yarinyar tanada mutunci ai saiya ganta idan tayi mashi xanfi kowa murna,
Sadeeq yayi sallama ya shigo bai tsaya ko ina ba, Sai qaramin falo inda, daddynshi yaje ya xauna kusa dashi ,
"Daddy sannunku da gida, "yauwa sadeeq harka dawo,?
"Eh daddy,
Sadeeq ya kalli mummy wadda yanayin fuskarta ya canxa da ganin sadeeq din, shi kanshi sadeeq din ya rasa meya tare mata da har takenjin haushin shi,
"Mummy ya gida,?
"Lafiya Lau ,
Mummy tace sadeeq dama akwai maganar da mukeson yimaka,
"Toh mummy inajinku,
Daddy yace, wai sadeeq har yanxu bakada wadda xaka aura ne munjika shiru kasan fa da �a�anka xanyi alfahari,
Sadeeq ya sunkuyar da kanshi qasa, Dan yasan maganar daddy gaskiya ce, wato da �a�anshi xaiyi alfahari,
Amma Shi a xahirin gaskiya ba yanxu yakeson yayi aure ba, yanason yasamu macen da yakeso kuma yake qauna......,
Mummy ta katse mashi tunani da cewa, "kayi shiru baka bamu ansa ba,?
"Gaskiya a yanxu banida wadda xan aura, Mummy taji dai da yace bashida wadda xai aura wato xatayi amfani da tata damar,
Mummy tace "tunda bakada wadda xaka aura, dama akwai �ar qanwata yarinyar kirki ce kuma tanada nutsuwa dan haka can haa ku,
Sadeeq yayi saurin ago kanshi, dan yasan yarinyar ko kaan batada kamun kai, " Aa mummy gsky ni bana sonta Amma ku an qara mun lokaci xan nemo wadda xan aura da kaina,
Mummy taji haushin maganar da sadeeq yayi ,Dan haka bata qara cewa komai ba,
Daddy yace" tunda kace baka sonta baxan tilasta maka ba, dan haka nabaka wata daya idan har baka kawomun suruka ba to xan neman maka da kaina,
*A QAUYEN FUNTUA*
Zarah ce a gaban murhu tana hura wuta sai sai wutar taqi kamata,
Tabawa ce ta leqo daga aki tace" xarah wai kina aikin me har yanxu baki gama hura wutar bane,?
"Wlh inna wutar ce bataci kuma itacen anye,
Wani uban ashar tabawa tayima xarah tace " uwar son jiki kina xaune gaban murhu babu abunda kikeyi sannan kice itace anye ne,
Da qyar xarah tasamu wutar ta kama harda ajiyar xuciya Dan jin dadi,
Sannan taje injin ta anso niqa tayi tankae, duk tabawa tana xaune itada yaranta babu wanda ya riqa mata aikin
Xarah ita kaai tayi tuwon da miyar kuka, Sai dai wajen kwashewa ne tabawa ta kwashe ta xubawa kowa a kwana,
Xarah har taje ta auki nata tuwon sai tabawa tace, "baqar munafuka baxakici tuwon ba sai kowa yagama cin nashi, Sai kiyi wanke wanke,
"Inna yunwa nakeji, " ta kasheki ai ko mutuwa xakiyi sai kowa yagama cin nashi tuwon sannan kici naki, yanxu ki auki botiki kije ki ebo ruwa,
Babu yanda xarah xatayi, Haka ta dauki botikin taje inda ta Saba ebo ruwa......,
Saida tagama ebo ruwan sannan tayi wanke wanke da shara, Sai tabawa ta ebo mota tuwon an kadan Dan baxai isheta ba, Allah sarki xarah maimakon taci tuwon sai bataci ba,
Ta auki tuwon ta kai wani aki, akin an qarami ne Dan gaskya baxaka taba cewa akwai mutum yana rayuwa a akin ba,
Zarah ta kutsa kanta akin ta iske wata mata, matar kallo aya xakayi mata kasan itace mahaifiyar xarah,
"Gashi ummi na kawo maki kici Dan nasan kinajin yunwa,
Ummi ta kalli �ar ta cikin tausayawa Dan duk abunda tabawa take mata tanaji, tace ," aa �ata xarah kin fini buqata kici, tafaa tana hawaye
Duk da kasancewar xarah yarinya ce Amma tanajin tausayin mahaifiyar ta, tasan tabawa muguwar mata ce tanason rabata da ummin ta shiyasa take mata horo da yunwa,
Xarah ta girgixa kanta hawaye suna binta tace" ummi dole kici tuwon nan saboda ke bakici komai ba duk yinin yau, ni kuma axu nasha koko
Xarah tayi saurin ajiyewa ummi an gutsuren tuwon ta juya tana kuka, dan kada tabawa ta isketa cikin akin ummi,
Dan idan ta isketa xata qwace tuwon sannan tasha dukan tsiya, duk da cewa xarah yarinya ce Amma tana addu ar Allah ya kawo qarshen xamansu,
Dan tasama ranta idan ta qara girma xata dauki mahaifiyar ta gudu da ita,.......
*yawan comment yawan typing*
*ummu meenal=؊�*
[10/8, 9:10 PM] Ummu Meenal: *<�7�<�7�SAKAYYA<�7�<�7�*
*Written -by=؊�*
*Mrs sadeeq*
*ummu meenal*
*<��GORGEOUS WRITERS FORUM<��*
G.W.F
*Home of gorgeous, intelligent and expert writer's,. We the among the rest*
*page 11-15*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Bayan fitar xarah daga akin ummi, ummi tayi kuka kamar xata mutu, tana tausayin yarta aya tilo wato xarah, dan tasan xarah tana cikin matsananciya wahala, ita kuma babu yanda xatayi ta ceceta,
ummi ta kwanta kan buhun da take kwanciya shi kanshi buhun ya lalace, dashi da babu duk aya ne,
Wasu xafafan hawaye suke fita cikin kyawawan idanunta duk da cewa Sun lalace saboda tsabar wahalan dakesha wajen tabawa ,
Saida ummi tagama kukanta sannan ta auki tuwon da xarah ta ajiye mata,
Tas ta cinye tuwon dama ba yawa gareshi ba,
Ita kuma xarah tana fita daga akin inna. Tabawa ta jibgo mata wanki sannan tace tanason ta wankesu tas Dan idan basu fita ba to xata sake maimaita wankin.
Xarah ta dauki lodin wanki taje rafi tana gurxawa iya qarfinta. Har ta kusa gama wankin tanajin dai ta kusa gamawa saiga saude �ar tabawa ce tace. "Xarah gashi inji inna tace idan basu fita ba saikinci uwarki.
"Dan Allah saude kitayani wankin wlh nagaji". Saude ta harareta tace." Keni ko uwarki bata isa tasani wanki ba.
Maganar saude tabawa xarah haushi Dan ta tsani a xagi ummin ta.
"Saude karki sake xagin ummi na, "an xageta ita wacece da baxa a xageta ba mahaukaciya ce fa, "karki sake cema ummi na mahaukaciya,
"An faa xainabu umminki mahaukaciya ce,
Ai xarah batasan lokacin da xuciya ta ebeta ba ta wanka mata Mari, ita kuma saude ta juya gida da gudu tana kuka,
Tabawa tana aki tana sauraron radio saiga saude da gudu tana shigowa cikin gidan ta fai tana shure shure,
Tabawa taji kukan saude ta fito akin a guje tana tambayarta lafiya,? " xarah ce daga nakai mata wanki shine takamani tana duka harda marina tayi,
Ummi tana akinta taji saude tana faawa tabawa abunda xarah tayi mata duk da tasan qarya ne Amma tasan yau xarah saita anani kuar ta, tun kafin tabawa ta yanke hukuncin abunda xatayima xarah ummi ta fashe da kuka ita kaai cikin akinta babu mai lallashinta,
Tabawa tanaji abunda saude ta faa mata ta qunduma ashar tace xata dawo ta sameni,
Bayan xarah tagama wankinta ta shanya suka bushe ta kwasosu ta nike su, a lokacin har jiri take gani saboda Yunwar da takeji,
Da qyar take tafiya ga uban kayan wanki sannan ga yunwa tasamu takai gida da qyar
Lokacin da xarah ta isa gida tana shiga tabawa tana fitowa cikin aki, tabawa tace " ke Dan ubanki ubanme saude tayi maki kika kamata da duka,
Gaban xarah yayi mummunan fauwa cikin tsoro tace," xagina tayi harda cewa ummi na wai mahaukaciya,.......bata gama faar maganar ta ba tabawa ta yanka mata wani gigitaccen Mari, sannan ta auko muciya ta rinqa dukanta da ita,
Xarah ta rue sai bata haquri takeyi Amma kamar tana qara xugata, saida ta tabbatar ta axabtu sannan tace, " gobe idan ance uwarki mahaukaciya ce ki qara ko musu kiga yanda xan maki,
Xarah tana kwance inda aka duketa tana fitar Da numfashi da qyar jikinta duk yaji ciyo, ita kuma saude taxo gabanta tana yimata dariya hardasa qafa ta shureta,
Ummi itama tana aki tana nata kukan, tanajin tausayin yarta xarah tanajin da tanada hali da babu wanda ya isa ya dukan mata �ar ta xarah,
Xarah tagama kukanta ta tashi ta shiga akin ummi, ta iske ummi ita har yanxu bata gama nata kukan ba , xarah tasa kyawawan dogayen yatsunta tana sharema ummi hardware,
"Ummi na kiyi haquri insha Allah wata rana xan daukeki mu gudu mubar gidan nan banason xaman gidan nan, "haba xarah mu gudu muje ina,?
"Ummi idan muka gudu sai muje kano, ummi ta qara jawo xarah ta rungume ta tanajin qaunar �ar ta har cikin ranta,
*KANO TA DABO TUMBIN GIWA*
A kano kuma, qanwar mummy ta damu mummy akan maganar haa auren Dr sadeeq da �ar ta marwa, " wai yaron nan har yanxu baice komai ba gameda marwa,? Inji qanwar mummy mai suna lami, Mummy tace, " kedai bari lami yaron ya cika taurin kan tsaya ,
"Har yanxu bai amince ba kenan,? "Eh wlh narasa yanda xanyi dashi, dan nima kinsan nafison ya auri marwa saboda tayi ta kwaso mana kui kuma qarshe musa ta kashe shi, inji mummy.
Lami tayi dariya sosai tace "na kawo mana shawara, "inajinki,
Lami tace mexai hana muje wajen malamin da yake yimun aiki yayi mana aiki akan sadeeq yaji babu wadda yakeso sai marwa?,
Mummy tace, " lallai lami kin kawo shawara, yaushe xamuje?
"Ko gobe xamu iya xuwa tunda Naga alhaji baya nan,
"To Allah ya kaimu inji mummy,
Suna cikin muguwar shawararsu saiga sadeeq ya dawo, xuwa yayi ya gaishe su sannan ya kama gabanshi,
*WACECE XARAH*
*Yawan comments yawan typing*
*ummu meenal =؊�*
[10/8, 9:10 PM] Ummu Meenal: *<�7�<�7�SAKAYYA<�7�<�7�*
*Written-by=؊�*
*Mrs sadeeq*
*umma meenal=؊�*
*<��GORGEOUS WRITERS FORUM<��*
G.W.F
*Home of gorgeous, intelligent and expert writer's we the among the rest*
*SADAUKARWA*
*wannan shafin nakine kekaai amina umar fana AUFANA, na gode da kulawarki, ana tare >��<���*
*16-20*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*WACECE ZARAH*
Fatima xarah abdullahi shine cikakken sunan ta,
Malam abdullahi an asalin FUNTUA ne xama ne yakaishi qauyen funtua, yanada mata biyu da yara uku,
Mahaifiyar xarah itace uwar gida sunanta xainab, ita kaai ta haifa, Sai tabawa itace ta biyu, tanada �a�a biyu, saude da qasim ,
Mahaifin xarah Allah yayi mashi rasuwa tun xarah batafi shekaru biyar da haihuwa ba, tun lokacin da Babansu xarah yanada rai tabawa ta auki karan tsana da matsanancin kishi ta orawa xainab, wato maman xarah,
Ita kuma xainab sai Allah yabata haquri iya xama da ita, Amma duk da haqurin nan da xainab take dashi tabawa bata gani kuma bata nemi su xauna lafiya ba,
Akwai wata rana tun kafin a haifi xarah, tabawa taje wajen wani mutum ana kiranshi sale ta haa baki dashi akan yaje akin xainab
Yayi kamar kwarto ne ita kuma xataje akin malam tana ihu tace takama xainab da kwarto, shi kuma sale yace, "kinsan yanxu ba a aikin banxa Dan haka nawa xaki bani,?
"Kajika sale da wata magana ai bance baxan biyaka ba, nawa ne kuin ka,?
Sale ya faa mata kuin da xata bashi kuma ta amince,
Washe gari ranar mijinsu yana gida ita kuma xainab ta shiga wanka , saiga sale ya shigo gidan yana tafiya a hankali tareda jagorancin tabawa harya shiga akin xainab yana sanye da gajeran wando, ita kuma xainab tana toilet tana wanka batasan abunda yake faruwa ba,
Tabawa tafasa ihu iya qarfinta harda kukan munafunci saiga malam ya fito akinshi da gudu yana tambayar tabawa lafiya,?
"Nashiga akin xainab da niyyar ince mata larai mai waina ta haihu kawai sai naga wani qaton mutum akan gadonta yana Sanye da gajera wando, ta qarashe maganar cikin kuka.
Malam yace "akin xainab fa kikace,? "Eh wlh kuma a duba a gani,
Suna cikin maganar saiga sale ya fito akin xainab da gajeran wando ya riqe rigarsa a hannu,
Malam ya bishi da gudu da niyyar ya kamashi inaaa sale ya ari na kare dan ya fence,
A xuciye malam ya shiga akin xainab saiya iske harda brexiya inta akan gado, saiyaga xainab batanan, yana tsaye akin yana qarewa gadon kallo gadon duk ya yamutse,
Saiga xainab ta fito daga wanka ta shiga akinta, tana kallon malam tasan ba lafiya , batakaiga tambayar shi ba, ya wanka mata Mari har guda biyu, xainab ta xube qasa tana kuka batasan hawa ba, batasan sauka ba taji ana dukan ta
Dukanta yakeyi iya qarfinshi hardasu Allah ya isa maciciya maxinaciya, cikin fushi ya yanke hukunci, ya saketa saki uku,
*Dan Allah mudaina yanke hukunci cikin fushi hakan xai iya janyo dana, yafi kyau katsaya ka tantance abu sannan*
A lokacin da malam ya saki xainab tanada ciki wata biyar,kuma ba a garin take ba, dan ita yar shuwa ce tsautsayi yakaita auren malam kuma tayi rashin sa ar abokiyar xama,
Dan haka anan gidan malam taci gaba da xama harta haifi �ar ta sambaleliya mai kama da ita komai na mamanta ne,
Tabawa tanajin haushin irin hidimar da malam yakeyi lokacin haihuwar xarah duk da cewa ba wani abun axo agani bane Amma tanajin haushi sosai,
*BAYAN SHEKARA BIYAR*
Lokacin da xarah ta shekara biyar da haihuwa tabawa taje wajen wani boka tace tanason a haukatar ta xainab (kai wannan mata kin cika xama muguwa mijin da kike kishi akanshi ya rassu kuma babu aure tsakanin xainab da malam harya rassu kuma kikeso yanxu a haukata ta Allah ya mana tsari da irinku)
Tabawa tayi sa a kuwa da xainab tayi hauka sosai har bola ta kwana itada xarah lokacin xarah tanada shekaru biyar da haihuwa mamanta tayi hauka, Sun kwana a kan hanya Sun kwana maqabarta, Amma tabawa ko a jikinta kuma duk aikin gidan xarah take yinshi, babu ruwan xainab tunda ita bata cikin hayyacinta,
Wata rana xainab da �ar ta xarah suna kwance a bola ranar a nan suka kwana, cikin ikon Allah sai xainab tayi mafarkin tana karatun Al qur ani, tana karanta baqara cikin barcinta, saida tagama karatunta sannan ta farka, cikin ikon allah sai tajita kamar bata taba hauka ba,
A hankali abubuwan datake lokacin da tana hakan suka riqa dawo mata har kawowa yanxu, tayi saurin juyawa ta kalli xarah kwance cikin bola, da sauri ta auko �ar ta xarah ta rungume ta fashe da kuka, lokacin xarah tanada shekaru shidda a duniya, kunga shekarata aya tana hauka kenan.
Tabawa tana kwance kan yar katifarta sai taji sallamar xainab, gabanta yayi mugun fauwa tayi saurin fitowa Dan tagani da gaske ne itace, aiko idanuwanta suka gane mata xainab ta warke daga hauka,
Komagana bata yimata ba tayi saurin aukar mayafinta ta koma wajen bokanta, lokacin da taje wajen bokan tayi mashi bayanin ai xainab ta warke daga hauka kuma batasan yanda akayi ba,
Bokan yace "nima nasha wahala Dan ta qona mun aljannuna,
Nan xainab tayi mashi bayani tanason a qara haukata ta,
Boka yace" tab ai baxai yiyuba gsky sai dai ayi mata wani,
"To inason ayi mata asirin da ko xan kashe xarah a gabanta baxatace mun komai ba, tunda ta warke daga hauka to inason �ar ta xarah taxama baiwata kuma ko xan yanka namanta gunduwa gunduwa baxata iya yimun magana ba,
Bokan yayi dariya sannan yace" ai wannan ba matsa bane,.
Masu karatu kunji dalilin dayasa xainab baxata iya yima tabawa magana ba idan taji tabawa tana xaluntar �ar ta, Amma kuma abun yana damunta har cikin ranta wani lokacin takan xauna dakin ta tayi kuka harta gaji kusamman idan taji ana dukan xarah, har kawowa yanxu da xarah ta qara girma Dan yanxu xamuce xarah takai 14years
*comments dinku shi xai qarfafamun wajen typing*
*ummu meenal =؊�*
[10/8, 9:10 PM] Ummu Meenal: *<�7�<�7�SAKAYYA<�7�<�7�*
*Written-by=؊�*
*Mrs sadeeq*
*ummu meenal*
*<��GORGEOUS WRITERS FORUM<��*
G.W.F
*Home of gorgeous, intelligent and expert writer's we the among the rest*
Https://www.facebook.com/
Groupsgorgeouswritersforum/
1726580770789237/
*Tukuici ga*
*Aysha galadima*
*page 21-25*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*ANDAWO LABARI*
Kwance yake shi kaai akan makeken gadonshi, maganar daddynshi yake tunawa, inda yake cewa yabashi nan da wata aya yafitar da wadda yakeso,
Sadeeq yayi ajiyar xuciya, dan shi harga Allah bashi da wadda yakeso, kuma cikin wata guda da daddy yabashi harya cinye sati biyu, saura sati biyu kenan, sadeeq yayi murmushi a fili yace,"yau xanga yanda xa ayima namiji auren dole,"
Tashi yayi yashiga toilet ya sakarma kanshi shawa,
Ita kuma mummy da qanwar ta lami Sun tashi tsaye, akan suga sadeeq ya auri marwa, wajen wani ,malami sukaje suka faa mashi buqatar su, malamin yace " maganin xaiyi wahala yakama sadeeq, Sai dai ayima daddynshi akan ya tilasta ayi auren sadeeq da marwa,
Basuyi musu ba suka amince, sannan mummy ta auko kui masu yawan gaske tabashi,
*A QAUYEN FUNTUA*
kamar kullum xarah tana cikin aikin bautar ta, lokacin tana wanke wanke saiga saude taxo wajen ta da kayan wanki tace," xarah idan kin gama wanke wanke ga kayana nan anjima xansasu Dan haka inason ki wanke mansu tas,"
Zarah ta ago kyakkyawar fuskarta tace," haba saude gida nawa kikeso na rabu,? Idan nagama wanke wanke kinsan ruwa xan ebo, kuma idan na ebo ruwan girki xan ora,
"Dan uwarki saikin wanke su ke har kin isa ina magana kina maidamu,?" Xarah cikin fushi tace ,"kidaina xagina, me uwata tayi maki ne saude,?
Saude ta cakumi wuyan riganta, ita kuma xarah tasa hannuwanta ta kwab'e mata mata hannu, ita kuma saude tasaki ihu harda kukanta, saiga tabawa ta fito cikin akin ta, tana cewa," ke xarah me kikayi mata me,?"
Zarah tace," wlh inna banyi mata komai ba," tabawa tasa hannunta ta bugema xarah baki," sannan ta juyo wajen saude tace," me tayi maki ne,?
Saudetace,"cewa nayi idan tagama wanke wanke ta wanke mun kayana shine tace baxata wanke ba harda marina tayi,
A ranar zarah tasha duka wajen tabawa sannan saida ta wanke kayan kuma tayi aikin gida, sannan tashiga akin ummin ta, ta samu ummin ta tana kuka, xarah itama ta fashe da kukan,
Ita lamarin ummin ta yana bata mamaki, wato ko kashe ta tabawa xatayi baxata taba ce mata uffan ba, xarah ta ago kanta ta kalli ummin ta tace," ummi meyasa baxamu gudu daga nan gidan ba,?
"Mu gudu muje ina xarah,"
"Ummi duk inda xamuje yafi mana wannan gidan,"
Ummi tayi shiru tana naxarin maganar �ar ta, haqiqa ta faa gaskiya, saboda suna Shan matuqar wahala a cikin gidan musamman ita xarah da komai na gidan ita Take yinshi ga uban dukan da akesha,
Ummi ta rungume �ar ta sannan tace insha Allah mun kusa barin gidan nan, nidai fatana inason Naga lokacin auren ki, dan nasan insha Allah idan kikayi aure wahalan ki ya qare a gidan nan,.
"Daddy Dan Allah kayi haquri ka qaramun wasu �an kwanakkin insha Allah xan kawo maka wadda xan aura," daddy cikin bacin rai yace," baka isa ba sadeeq wallahi ko kanaso ko bakaso dole ka auri marwa, ni ita nakeson ka aura,
Sadeeq kamar xaiyi kuka yace," daddy Dan Allah kabari xan xaba da kaina," daddy yace shekarar ka nawa yanxu? Shekara talatin da biyar fa, idan bakayi auren yanxu ba bansan lokacin da xakayi auren ba,
Sadeeq ya sukuyar da kanshi, cikin ranshi yasan maganar daddy gaskiya ce, yanxu a shekarushi ya kamata ace yanada aure kai harma da �a�a, a matsayin shi na mai lafiya yakama ace yanada mace a kusa dashi,
Dan haka bai yima daddy musu ba, ya ansa maganar auren shi da marwa, duk da dai basonta yakeyi ba, kuma bayason yayima daddynshi gardama Dan yaga ya auki xafi dashi,
Wajen marwa kuwa ba qaramin murna tayi ba lokacin da taji cewa sadeeq ya yarda xai aure ta, itama lami da mummy sunyi murna sosai kamar su taka kan jarirai,
A wajen sadeeq kuwa mummy ta tilasta mashi saiyaje wajen marwa Dan xa a sa bikin nan bada daewa ba, sadeeq yace,"mummy duk abunda yakamata ayi nidai ayi basai naje ba,"
Mummy sakin baki tayi tana kallonshi, a ranta tace yaro kakusa xama gawa idan akayi auren Dan haka yanxu lallaba ka xanyi Dan asamu ayi auren, dan haka bata takurashi ba ta qyaleshi
A wajen marwa kuwa gyara takesha sosai anyi dilka kuma lami sai ura mata kayan mata takeyi, marwa kuwa babu wasa sai Shan abunta takeyi,
Tunda aka tsaida maganar auren sadeeq da marwa, sadeeq sau biyu yaje gidan su marwa, Amma babu laifi suna waya sosai, dan marwa kullum saita kirashi safe da rana tun yanajin haushinta har ya daina, gashi yau saura sati aya bikinsu ,
Marwa ita da qawayenta ta tsara events, inda xa ayi kamu da dinner, shi kuma sadeeq yace sai anyi walima Dan haka harda walima aka cikin events in
A bangaren xarah kuwa, yau ummin ta tatashi da matsanancin xaxxabi, xarah duk ta damu sai kuka takeyi, Amma duk da haka tabawa bata qyale xarah ba tace saitaje ta ebo ruwa, xarah ta kalli ummin ta wadda take kwance batada lafiya sosai tace," dan Allah inna kiyi haquri kinga ummi na batada lafiya,"
Tabawa tace,"ina ruwana da rashin lafiyanta," ni ruwa nakeson kije ki ebo sannan kixo kiyi wanke wanke," muryan ummi qasa qasa tacema xarah," kije kiyi aikinki insha Allah xan samu sauqi,"
Haka xarah ta tashi badan ranta yanaso ba taje tayi aikin wahalanta, sannan ta dawo akin ummi taga jikin ya qara tsanani, xarah cikin tashin hankali taje wajen ummin ta tana kuka tace,"dan Allah ummi karki mutu kitashi idan kika mutu bansan yanda xanyi ba,"
Ummi ta riqe hannun xarah gam tace," tace kiyi haquri �a ta xarah haka Allah yaso naso ace na rayu har auren ki Amma Allah bai yarda," xarah ta rushe da sabon kuka, ummi taci gaba da cewa, " A duk inda kike kixama mai kare mutuncin ki, kuma duk abunda kika yimun nayafe maki tun kina ciki har kawowa yanxu, allah ya inganta rayuwarki,
Xarah kuka kawai takeyi da qyar ta iya cewa,"ummi baxaki mutu ba, bara naje na sassaqo maki rai ore ance yana maganin xaxxabi, bata jira ummin tayi magana ba ta tashi da gudu taje cikin daji Dan ta ebo rai ore,
Tasha wahala kafin tasamu rai ore bayan tasamu tanufi gida da gudu , tana shiga akin ummin ta saitaga kamar tana barci, xuwa tayi ta aga mata hannu sai taji hannu ya biyo ta, gabanta ya fai ta hau jijjigata tana fain," ummi na tashi kisha magani,
Gabanta ya fai lokacin da taji ummin ta bata numfashi, innalillahi wa inna ilaihir raj un, wato rai yayi halinshi, xarah ta fita akin a firgice taje akin tabawa, ta faa mata abunda ya faru,
Tabawa tashiga akin ummi ta an dubata, sai tace "To ai xainab lokaci yayi ta rassu,"
Nan take xarah ta fai sumammiya,......
*ummu meenal ce =؊�*
[10/8, 9:10 PM] Ummu Meenal: *<�7�<�7�SAKAYYA<�7�<�7�*
*Written-by=؊�*
*Mrs sadeeq
'<���*
*ummu meenal
'<���*
*<��GORGEOUS WRITERS FORUM<��*
*G.W.F*
*Home of gorgeous, intelligent and expert writer's we the best among*
Https://www.facebook.com/
Groupsgorgeouswritersforum/
1726580770789237/
*DEDICATED TO GORGEOUS WRITERS FORUM*
*TUKUICI GA*
*Aysha galadima*
*SADAUKARWA GA*
*Mahaifiya ta, hajiya ameenat wlh dake nake alfahari a duk inda nake, haqiqa banida abunda xan saka maki dashi koda kwatankwacin abunda kikayi mun, fatana Allah yasa aljanna taxama masaukinki da dukkan musulmi ameen*,.
*page 26-30*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
nan take xarah ta fai sumammiya,
Ita kuma tabawa taje kaqota tana kukan munafunci tace,"dan Allah sutaimaka suxo su duba mata xainab kamar bata numfashi",
Maqota sun San xainab mutuniyar kirki ce kuma sun San irin baqar wahalan da tasha gidan, dan haka basu tsaya bata lokaci ba sukaje gidan da gudu,
Amma koda sukaje sunduba babu alamar numfashi a tare da ita,
Kafin kace me gidan ya cika da jama a, har qanen baban xarah duk Sunxo, gidan ya cika da mutane kowa yana juyayin muguwar xainab, sauran maqota kuma suna tausayin rayuwar xarah, Amma sun San insha Allah Allah xaiyi mata *SAKAYYA*,
Lokacin da xarah ta farfao daga doguwar suman ta, har anyima ummin ta wanka, cikin tashin ahankali kukan ma yaqi xuwa ashe kuka dama yake samu, xarah taje inda akayima ummin ta wanka,
Ta iske gawar ummin ta, a hankali take tafiya harta isa wajen gawar ummin ta, ta bue mayafin da aka rufe mata jiki sai taga fuskar ta kamar tana murmushi kuma fuskar tayi wani haske mai kyan kallo,
Cikin qarfin hali xarah tayi mata addu a tana kuka, a qarshe kuka yaci qarfinta saida mutane sukaxo suka fitar Da ita cikin akin,
Xarah tace "ummi na Allah ya haa mu a aljanna",=�-�
Dubban mutane ne suka sallaci maman xarah inda kowa yake juyayin mutuwar baiwar Allah xainab,.
Yaune dinner amarya marwa ansha kyau Dan tanada kyau babu laifi, �an matan amarya suma kowace tayi kwalliya ta aukar hankali, marwa kuwa sai wani aukar kai takeyi saboda xata xama matar sadeeq abun qaunar ta,
A wajen sadeeq shima Sun shirya da abokanansa, abokanansa sai xolayar shi sukeyi,
*BAYAN KWANA BIYU*
Yau aka gama duk wani programs da xa'ayi, Abu aya ya rage wato aurin aure shima gobe ne,
Marwa tasha kayan mata kamar ba gobe duk Dan ta burge mijinta, buqatar ta kawai akaita gidan sadeeq, qawayen ta suke cewa,"amarya idan anje kar ayima sadeeq rowa," marwa kam cewa tayi ai andaina yayin wannan gudun da amarya takeyi," sukayi dariya gaba aya,
Bayan kwana biyu da rassuwa ummin xarah, ranar xarah tana akin ummin ta tana kuka tana tuna rayuwarsu lokacin da take rayuwa, saiga tabawa tashigo akin ko sallama batayi ba tace," to xarah hutu ya qare kin wani qunshe cikin aki sai kace manya saiki tashi kije kiyi aiki Dan na aga maki qafa ne na kwana biyu,
Xarah ta tashi xaune daga kwanciyar da tayi, ta tsura mata manyan idanuwanta, tabawa tace kin tsaya gabana sai kace aljana, xaki tashi ko saina mareki?,
Xarah cikin kuka tace kiyi haquri yanxu xan fita, tabawa ta juya tana masifa tace," dan uwarki kifara xuwa kiebo ruwa sannan kiyi wanki Dan Naga kayan saude Sun taru ta fita tana masifar ta,
Bayan fitar tabawa daga akin, sai xarah ta fashe da sabon kuka a lokacin da ta juya taga pix in ummin ta, a hankali taje wajen inda Ummin ta take ajiye kaya tafara duba tarkacen ummin ta,
Wasu hotuna tagani cikin kayan tarkacen ummin ta, bata taba ganin pix din ba sai yau cikin mamaki xarah ta duba pictures in,
Wani babban mutum ne fari tas dashi yana kama da ummin ta sosai, xarah ta saki baki tana kallon pix in kamar ummin ta,
Cikin rawar jiki ta qara duba wani pix in wata mata ce, mamaki qarara ya baiyana a fuskar xarah tsabar kamace tagani akan pix in da take dubawa wlh saika rantse kace ummin ta ce, xarah ta rungume pix in tanajin kamar na mahaifiyar ta ne!
Xarah taci gaba da duba kayan ummin ta sai taga wata xungureriyar takarda tayi saurin bua takardar sai dai me? Xarah bata iya karatuba, dan batayi makarantar boko ba,
Xarah bata taba Dana sanin rashin karatu ba sai yau, dan tanason tasan abunda yake cikin takardar Amma batasan yanda xatayi ba,
Xarah ta auki pix in wannan dattijon sannan ta auki ayan pix in matar Wanda takeji kamar ummin ta ce ta haa da wannan wasiqar tasasu cikin envlop ta boye cikin jikinta a ranta tace wannan shine gado na,
A hankali xarah take fita cikin gidansu Dan batason tabawa taganta saboda tasama ranta cewa yau saita gudu,
Tana fita cikin gidan tafara gudu sosai tanayi tana waige ita kanta batasan inda xataje ba, ba ita ta daina gudu ba saida ta daina hangen qauyen sannan ta daina gudu,
Tafiya takeyi sosai tana ratsa daji tana wucewa, tun tanajin tsoro harta daina, yunwa da qushirwa Sun dameta Amma babu alamar xataga ruwa,
Haka xarah taci gaba da tafiya, cikin sa a xarah ta hango bakin titi, tayi murna sosai, xarah ta qosa takai wajen titin Dan rabonta da ganin mutane tun jiya Dan a daji ta kwana,.
Ana gobe aurin auren Dr sadeeq, ranar yanar jumma a daddynshi yace xai aikeshi FUNTUA akwai wani amininshi dayake funtua, yanason yakai mashi saqo, daddy yace,"nakira no Shi ban samu ba kuma inason nafaa mashi auren ka gobe,"
Sadeeq yace," to daddy Amma sai naga kamar lokaci ya qure, "
"Yanxu lokaci bai qure ba nan da funtua ai kaje kadawo tunda ba yau bane aurin auren,"
Haka sadeeq ya tashi ya anshi saqo wajen daddyn shi, ya shiga mota yabi hanyar funtua,
Ita kuma xarah bayan ta huta cikin wata innuwa saita tashi tabi hanyar data hango titi axu,
Sauri take kamar xata tashi sama, tun tana sauri har tafara gudu saboda ta qosa ta isa wajen titi, tana ganin titin kamar kusa ashe akwai tafiya sosai,
Xarah gudu takeyi sosai Dan tana gab da hawa kan titin, shi kuma Dr sadeeq yana cikin mota shima gudun yakeyi duk da ya shiga garin funtua Amma wajen dayake tafiya babu mutane Dan haka yake gudu,
Ita kuma xarah batasan ta kawo kan titin ba, taci gaba da gudunta, saboda a yanxu xamu iya cewa tafita cikin hayyacinta tun jiya rabon da taci abinci, dan haka tana kawowa tsakiyar titin jiri ya ebeta ta fai a tsakiyar titin kuma a lokacin sadeeq yana daf da ita,
Shi kuma sadeeq a lokacin yaxo a guje saiya hangi xarah a tsakiya titin lokacin da jiri ya ebeta, yayi qoqarin ya tsaida motar Amma dukda haka saida ya bugeta a qafa kaan
Cikin tashin hankali ya fito cikin motar, yaxo wajen xarah datake kwance tana ganin jiri ga kuma qafar ta da mota ta buga tanajin xafi, sadeeq ya ora kyakkyawar fuskar shi akan kyakkyawar fuskarta, Bai tsaya tunanin komai ba ya auketa yasa cikin motar shi Dan yakaita asibiti,.,..............
'<���
*yawan comments yawan typing*
*ummu meenal
'<���*
[10/8, 9:11 PM] Ummu Meenal: *<�7�<�7�SAKAYYA<�7�<�7�*
*Written -by=؊�*
*mrs sadeeq
'<���*
*ummu meenal
'<���*
*<��GORGEOUS WRITERS FORUM<��*
*G.W.F*
*Home of gorgeous, intelligent and expert writer's we the best among*
Https://www.facebook.com/
Groupsgorgeouswritersforum/
1726580770789237/
*DEDICATED TO GORGEOUS WRITERS FORUM*
*<��qungiyar mu, abun alfaharin mu harda reader's, Allah ya qara samaki albarka ya qara daukaka mana ke tsintsiya maaurinki daya*<��
*TUKUICI GA*
*Aysha galadima*
*page 31-35*
Sadeeq gudu yakeyi sosai dan yanason ya ceto rayuwar xarah, duk da basanin yanayin garin funtua yayiba hakan bai hanashi isa asibiti da wuri ba,
Sadeeq yana xuwa asibitin yayi parking in motar shi, cak ya auki xarah har emergency, wasu nurse suka karbi xarah Dan xuwa yanxu xamu iya cewa batasan inda takeba ,
Hankalin sadeeq ba qaramin tashi yayi ba saboda ganin �ar qaramar yarinya ta fito cikin daji, to daga ina take,? Kuma a ina xan samu iyayenta,?
Babu mai bashi ansa Dan haka ya shiga akin da aka kwantar da xara, har xuwa yanxu batasan inda takeba, xaunawa yayi kusa da ita yana kallon kyakkyawar fuskar ta kuma yanajin wani yanayi a tare dashi,
XARAH fara ce tas kyakkyawa ce ta qarshe, kyanta ko a littafi bantaba jin makamancin kyau irin na xarah ba, tanada hanci kuma tanada idanu hancinta dogo ne har xuwa wajen an qaramin bakinta,
Xarah siririya ce Amma duk da haka tanada hips da bres irin masu tsayawa cif in nan Dan idan batasa brexiya ba xaka xaci tasa brexiya, baxamuyi mamakin kyawan ta ba, saboda tanada Jinsi da shuwa xamu iya cewa xarah yar shuwa ce ,
Haka sadeeq ya qarewa xara kallo, anan take yaji yanason yaji labarinta domin yanajin wani abu gameda yarinyar, yana cikin tunanin shi saiya tashi yaje daf da ita yana gyara mata kwanciya kawai sai yaga hotuna guda biyu Sun fai daga jikinta hae da wata takarda,
Saurin auka yayi ya duba pictures in bai sansu ba Amma suma kyawawa ne kamar xarah, wasiqar ya shiga juyawa Dan wata xuciyar tana cewa karda ya bue, a xahiri kuma yanason bue wasiqar Dan yana San yasan meyake ciki,?
Yana ciki tunanin ne sai yaji alamun kamar xarah tana magana,"ruwa xansha ruwa Dan Allah ataimaka mun," saurin auko ruwa yayi gorar faro ya b'alle murfin ya bata ruwan da kanshi,
Aiko ta shanye ruwan gorar faro anan take kuma tana neman qari, mamaki qarara a fuskar sadeeq sannan ya qara bata wani ruwan, shima tasha sosai sannan kuma ta dawo tana cewa yunwa takeji,
Sadeeq ya siyo mata take away , abunda yabashi mamaki tas tacinye abincin jikinta har rawa yakeyi, saida xarah tagama cin abincin sannan ta tuna da pictures unta da wasiqar ta,
Xabura tayi ta tashi tana dube duben neman kayanta, Amma bata gani ba, sadeeq kamar yasan abunda take nema ya auki pics inta da wasiqar ta yabata ,
Cikin sauri ta anshi kayanta ta qara duba picture in ta macen saita fashe da kuka saboda ta tuna da ummin ta yau kwana uku da rassuwa, kuka takeyi sosai tana maganganu kamar mahaukaciya tace, "Allah sarki ummi na narasaki bansan yanda rayuwa ta xata kasance ba bayan ba ranki, ummi na meyasa kika tafi kika barni,?
Sadeeq ya qwace picture in saboda ya lura shi yakesata kuka, a hankali sadeeq yasa lallausan hannunshi akan kumatun ta yana share mata hawayen da suke gangarowa daga idanuwanta,
Xarah tasa hannuwanta ta kwab'e mashi hannu sannan tace " ni kadaina tabani babu kyau, lokacin da ummi na tana raye tace Karna bari namiji ya tabani,
Sadeeq kallon xarah ya tsaya yanayi, shi kanshi baisan abunda yake damunshi ba Amma yanajin yarinyar har cikin ranshi, bai qara tabata ba sai yace," Allah sarki Allah ya jiqan ummin ki," xarah ta ago fuskarta harda murmushin ta har cikin ranta taji dain addu ar da yayima ummin ta tace," Amin ya Allah na gode
"Ya sunanki,?"
"Sunana xarah,"
Sadeeq ya maimaita sunan sai yaji sunan yayi mashi nice, shidai komai na yarinyar burgeshi yakeyi, kuma da alama duk inda ta fito batada gata,
Suna cikin haka saiga Dr yaxo ya qara dubata, baiwata unguwa qafar tayi ba Dan haka saiya basu sallama,
Sai lokacin xarah tafara kuka, saboda idan aka sallameta batasan inda xataje ba, sadeeq ne yake tambayar ta lafiya take kuka ,? Amma bata bashi ansa ba,
Haka sadeeq da xarah suka shiga mota, saida suka shiga mota sai sadeeq yace mata," A wane unguwa kike,?" Xarah cikin kuka tace wallahi bansani ba," cikin mamaki sadeeq yake kallonta yace, "Inane gidanku?"
Xarah tace ita ba anan garin take ba guduwa tayi daga gidansu, duk da yaji yanason xarah Amma saiyaji ta an fita ranshi saboda baisan dalilin dayasa ta gudu ba, to waima inda ta faa a hannun banxa fa?, cikin ranshi yace bara ya bata uxuri yaji dalilin dayasa ta gudu,
Dan haka bai tsaya neman shawararta ba suka wuce hotel, yakama masu aki, bayan Sun xauna ne sai sadeeq ya lura da kayanta duk sunyi datti Dan haka yaje kasuwa ya siyo mata wata doguwar riga mai kyau baqa,
Lokacin daya dawo ya iske xarah har tayi wanka, dayake yace tayi wanka kafin ya dawo, lokacin da sadeeq yabata doguwar rigar fita
Yayi, saida tasa sannan ya dawo, lokacin da yaganta tasa doguwar rigar sai yaga ta qara mashi kyau sosai,
Xarah tana xaune, sai sadeeq yaxo kusa da ita ya xauna sannan yace, "xarah inasonjin mene labarinki da har kika gudu daga gidanku?"
Xarah ta ago dara daran idanuwanta nan take suka cicciko da hawaye, sadeeq ya bata hankie yace ta goge hawayenta, bayan ta goge xarah ta shiga bashi labarinta har xuwa lokacin mutuwar ummin ta yau kwana uku har xuwa yanxu da suke tare,
Sadeeq ya jinjina labarin kuma ya matuqar tausaya mata kuma ya auki alqawarin saiya taimaketa, Amma tayaya xai taimaketa ? Gobe ne fa auren ka , xuciyar shi take faa mashi haka,
Xarah ta auko wasiqar ta durqusa tana kuka tace,"Kaine mutum na farko daka taimakeni a rayuwa ta bansan dame xan saka maka ba, sannan ta auko wannan wasiqar ta damqa mashi a hannunshi tace, "Dan allah ka karanta mun tabbas nayarda da kai,
Sadeeq baiyi musu ba anshi wasiqar cikin sauri ya bue yafara karantawa kamar haka.........
*kubiyoni*
*ummu meenal
'<���*
[10/8, 9:11 PM] Ummu Meenal: *<�7�<�7�SAKAYYA<�7�<�7�*
*Written -by=؊�*
*by mrs sadeeq
'<���*
*ummu meenal
'<���*
*<��GORGEOUS WRITERS FORUM<��*
*G.W.F*
*Home of gorgeous,intelligent and expert writer's we the best among*
Groupsgorgeuswritersforum/
1726580770789237/
*DEDICATED TO GORGEOUS WRITERS FORUM*
*TUKUICI GA AYSHA GALADIMA*
*MUMMYN MUSADDIQ INA TAYAKI MURNAR KAMMALA LITTAFINKI HAR GUDA BIYU QIN AMINCEWAR IYEYE DA ALJANA CE HAQIQA SUN FAAKAR SUN NISHAANTAR FATANA ALLAH YA QARA KAIFIN BASIRA DA LAFIYAR IDO SAI MUNJIKI A NEW NOVEL INKI,*
*page 36-40*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Sadeeq baiyi musu ba ya anshi takardar ya bue yafara karantawa kamar haka
�ata xarah, wannan takardar wasiyya ce a gareki, inason idan kikaga takardar nan Dan Allah kiyi qoqari kiyi amfani da abunda yake cikinta,
Xarah tunda kikaxo duniya baki taba ganin dangina ba, haka kuma lokacin dana haifeki suma basuxo ba, kuma basu taba xuwa inda nake ba Amma Naga kamar ke bakiyi mamakin haka ba,
Nasan bakiyi karatu ba, kuma nasan wannan wasiqar bake xaki karanta ta ba, tun inada rai ina roqon Allah yasa Wanda xai karanta wasiqar nan yaxamto mutumin kirki ne shi , domin inason nahaa aurenku da Wanda yake karanta wasiqar nan,
Sadeeq ya ago fuskar shi ya kalli xarah, itama shi take kuma gabanta yana fauwa, a bangaren sadeeq tausayinta ya qaraji, xarah ta marairaice murya tace,"Dan Allah kaci gaba da karanta mun, inajin dain ta", sadeeq ya Maida kallonshi ga takardar,
Ina roqon duk Wanda ya karanta wasiqar nan to Dan girman Allah ya auri �a ta xarah, kuma cikin qanqanin lokaci saboda inason ta fita cikin qangin wahalan datake ciki,
Akwai wani qanin mahifin ta yana cikin garin funtua sunanshi malam hadi yana unguwar �an guga idan kaje kace a nuna maka gidan malam hadi kowa yasan gidan,inason yaxama waliyyinta,
Kuma Dan Allah kataimaki �a ta xarah idan aka aura maku aure da ita katafi ta ita gidanka, kuma inason bayan aurenku ka kaita garinmu maiduguri inason dangina suganta, kuma kafadawa xarah idan taga dangina ta nema mun afuwar su,
Akwai pictures guda biyu, ayan babana ne, ayan kuma qanwa ta ce, Amma ita qanwar tawa ta dae da rassuwa ita kuma a kano tayi aure,
Ina fatar Allah yabaku xaman lafiya da xuriya ayyaba,.
Xarah kam fashewa tayi da kuka lokacin taji qarshen wasiqar, shi kuma sadeeq juya takardar ya rinqa yi, ba komai yake tunawa a takardar ba sai auren xarah da ummi ta roqeshi yayi,
Haqiqa koda batace ya aure ta ba, tunda yaganta ya kamu da sonta da sha'a war ta, tunda yake bai taba ganin macen da yake masifar so irin xarah ba, a hankali ya isa kan gadon da xarah take kwance tana kuka yasa hannayenshi ya tallabo fuskar ta sannan yace,
"Ba kuka yakamata kiyi ba, abunda yakamata kiyi shine, kixo muje mushiga mota muje unguwar �an wanki mu nemi gidan malam hadi ya aura mana aure,"
Xarah cikin tace, "yau ummi Na kwananta uku da rassuwa, bangama juyayin mutuwar ta, sannan kuma ace inyi aure,"
Sadeeq yayi an murmushi mai qara mashi kyau sannan yace,"aka Allah yaso, kuma karki manta wasiyya ce mamanki tabaki umarni ne ba shawara ba, kuma na tabbata inda ummi tana duniya xatafi kowa jin dain aurenki yau,"
Xarah a ranta ta tuna lokacin da ummin ta tanayi mata addu ' ar samun miji na gari, har tana cewa idan tayi aure xatafi kowa murna, xarah cikin qwarin gwuiwa ta tashi tasa hijabin ta tace, "mutafi a aura mana aure inason nacika burin ummina,"
Cikin mota sadeeq ya kira wasu abokanansa guda uku yayi masu kwatance unguwar da xasu tafi, suma Sun an sha wahala kafin sugane gidan, koda suka tafi gidan har abokanansa Sun rabashi, sabodasu �an gari ne su kuma saida sukayi tambaya,
Sadeeq ya gaisa da abokanansa sannnan ya faa masu buqatar shi, nason auren xarah, sunyi mamaki saboda sun San gobe ne auren shi,
Sunyi sallama da malam hadi, ya fito koda yaga xarah cikin mamaki yake kallonta yace ,"wannan kamar xarah,?" Xarah tace,"eh nice ina wuni," "lafiya Lau xarah kuna lafiya,?"
"Lafiya Lau, "
Malam hadi yayi masu iso cikin gida, bayan Sun gaisa sai lokacin yakeyin labarin mutuwar ummin xarah, yayi jimami sosai saboda yasan tanada kirki kuma yasan baqar wahalan da xarah takesha ,
Bayan Sun gaisa sadeeq yayi mashi bayanin abunda ya kawo su, saida yayi mamaki Amma ganin wasiqar yasashi cewa, "eh gskiy idan aka aura auren katafi da ita can gidanka yafi, kuma kataimaki rayuwar xarah,"
Nan take malam hadi ya Tara mutane Dan su shaida aurensu xarah da sadeeq, sadeeq ya duba cikin motar shi Dan ya auko kuin sadaki sai yaga dubu Saba'in ne kawai suka rage mashi, malam hadi yace,"Aa yabata dubu hamsin na sadaki ya riqe sauran saboda matafiyi ne,"
Qarfe shidda na yamma aka shaida aurin auren Dr sadeeq da zarah, akan sadaki dubu hamsin,bayan aurin auren ne, malam hadi yace," ya tafi da matarshi duk inda xaije ya kwana ya tafi da ita,"
Baiyi musu ba yaja hannun xarah suka shiga mota ita kuma sai kuka takeyi, tsakanin funtua da kano akwai tafiya kuma sadeeq bayason tafiyar dare Dan haka yaje ya kama masu hotel,
Har suka shiga akin hotel in xarah kuka takeyi, abun harya fara bawa sadeeq mamaki yace,"zarah baki sona ne,?"
"Ina sonka sosai,"
"To meyasa kike kuka tun axu"?
Xarah tayi shiru tarasa abunda xatace, sadeeq ya rungumeta tsamm a jikinshi saida yaji wani shock, xarah jikinta rawa ya rinqayi tace," dan Allah bawon Allah kabari banaso,"
Sadeeq yayi dariya datace mashi bawan Allah, tabbas shi bawon allah ne Amma kalmar ta bashi dariya, yace "kin manta yanxu ke matata ce kuma inada haqqi akanki,?
Xarah ta xara manyan idanuwanta cikin tsoro tace," dan Allah kayi haquri wlh inajin tsoro dayawa ,"
Yanayin maganar ta yabawa sadeeq dariya yace," my zarah kikwantar da hankalinki babu abunda xan yimaki kinji baby na,
Haka suka kwana har safe sadeeq baiyi mata komai ba saboda yaga a tsorace take , bayan sunyi sallah asuba sunyi break suka kama hanyar kano dashi da xarah ,
Sai a lokacin ya tuna wayoyinshi duk a kashe suke kuma yasan daddynshi da sauran mutane baxa surasa kiranshi ba a matsanshi na ango,,,,,,,,,,,,,,,,,,
*SHARHI*
*ina labarin tabawa da �ar ta saude,?*
*idan sadeeq ya tafi da xarah kano mexaicema iyayenshi ita wacece,?*
*idan akaji cewa auren ta yayi daga xuwa funtua har Sun kwana aya hotel mexai far?*
*wane mataki marwa da mummy da maman marwa xasu auka,?*
*ummu meenal tace kuci gaba da binta da sannu xata warware maku komai*
*yawan comments yawan typing*
*ummu meenal ce
'<���*
[10/8, 9:11 PM] Ummu Meenal: Https://www.facebook.com/
Groupsgorgeouswritersforum/
1726580770789237/
*<�7�<�7�SAKAYYA<�7�<�7�*
*written-by=؊�*
*Mrs sadeeq
'<���*
*ummu meenal
'<���*
*<��GORGEOUS WRITERS FORUM<��*
*G.W.F*
*Home of gorgeous, intelligent and expert writer's we the best among*
*DEDICATED TO GORGEOUS WRITERS*
*TUKUICI GA AYSHA GALADIMA*
*SADAUKARWA GA MAHAIFIYA TA, HAJIYA AMEENATU, ALLAH YA QARA GIRMA DA AUKAKA, YA ALLAH KA YAYE MATA DAMUWAR TA, ALLAH YASA ALJANA TAXAMO MASAUKINKI, DA DUKKAN MUSULMI, I LOVE U MAMANA,*
*page 41-45*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Gaban sadeeq ya fara fauwa, duk da jarumtar shi Amma yau yasan shi mai laifi ne, na farko wayoyinshi duk a kashe suke, na biyu kuma bai tafi funtua da niyyar kwana ba gashi saida ya kwana bayan yasan yaune aurin auren shi, na uku yayi aure bai Sanar da kowa ba kuma yasan xa a aura mashi aure ,
Tafiya sukeyi babu wanda yayima wani magana, sadeeq yarasa yanda xaiyi, gashi kuma bai faawa xarah yaune xa a qara aura mashi wani auren ba,
Shirun yayi yawa sai sadeeq ya riqema xarah hannu sosai sai kace wani xai qwace mashi ita, xarah ta saki qara kaan, sadeeq yayi dariya yace,'" daman kinada raki,?"
"Sosai fa kariqe mun hannu ko kaine ai sai kayi kuka,"
Dariya sadeeq yayi mata, cikin ranshi yakeji inama ace xarah baxata fukanci wata matsala daga danginshi ba,
Tafiya sukayi sosai cikin ikon allah sai gasu a kano, haka kawai xarah taji gabanta yana fauwa, sadeeq ya lura da hakan Amma ya share ya nufi hanyar gidansu,
Cikin mintuna kaan sadeeq ya karya kwanan gidansu, mutane sosai sadeeq yagani a qofar gidan su, ko ba'a faa ba kasan cewa har an aura mashi aure,
A hankali yake tafiya da motar harya iso wajen dubban mutanen dake qofar gidan su, suna isa cikin katafaren gidan maroqa sukayiwa sadeeq caaaa ko ganinshi bakayi,
Anan take saiga abokanansa sunxo cikin sauri sukace,"kai wlh an rainin hankali ne daga xuwa funtua kaje kadawo shine harda kwana, to kadawo a sa'a Dan yanxu maganar danake an aura maka aure da marwa,
Sadeeq duk da yasan da , maganar auren Amma saida gabanshi ya fain, yayi saurin kallon xarah wadda ita kuma duk ta firgice dajin cewa an aura ma sadeeq aure,
Kallon xarah yayi ya hango tsoro cikin idanuwanta yace," xomu qarasa ciki," kaita girgixa alamar Aa, sadeeq ya hae rai yace,"yace nace kixo kince baxakixo ko,?"
Hannunta ya riqe gam yabi hanyar da xata sadashi da babban falo,
Xuwa yanxu labari ya baxu cikin gida cewa sadeeq ya dawo, kuma yaxo da wata kyakkyawar yarinya, Mummy tayi saurin fitowa xuwa babban falo, su kuma sadeeq lokacin har Sun isa cikin falon yana qoqarin xaunar da xarah wadda duk a tsorace take bama kamar ganin gidansu da tayi, tasan cewa sadeeq yafi qarfinta,
Mummy ta dagama sadeeq tsawa tace," gidan ubanwa kaje har aka aura auren baka nan,?" Kuma ita wannan Wacece,"? Cikin daga murya take maganar,
Babu tsoro babu fargaba sadeeq yace,"Mummy matata ce,"
Saida mummy taraxana jin kalmar sadeeq, Mummy tayi saurin kallon xarah wadda kanta yana qasa tsoro ya cikata,
Mommy taje wajen xarah ta tsura mata idanuwa tace," ke meya kawoki nan gidan,?"
Xarah duk ta rue Dan daga ganin mummy kasan masifaffiya ce,
Xarah tayi shiru takasa bata ansa Dan ko kallon mummy takasayi, jikinta sai rawa yakeyi kamar maxari saboda tsoro,
Suna cikin haka saiga daddy shima ya shigo, daddy yana xuwa ya wanke sadeeq da wani gigitaccen Mari har guda biyu, daddy yace, "kai ka isa kamaidani mutumen banxa, daga na aikeka kaje kadawo kasan gobe ne auren ka shine kaje kayi xamanka har aka aura auren baka nan ko,?"
Sadeeq ya sunkuyar da kanshi qasa yace,"dan Allah daddy na kayi haquri wlh wani uzuri ne ya tsaidani,"
"Uzurin banxa, meyasa baka kirani a waya ba kasanar sani,? Meyasa ka kashe wayoyinka,? Sannan ita wannan wacece?"
"Daddy kayi haquri nasan nayi laifi Amma kayi haquri,"
Daddyn sadeeq yana matuqar sonshi saboda shi kaai ya haifa a rayuwarshi kuma yanason farin cikin an nashi, shiyasa yayi saurin saukowa daga fushin daya auka,
Daddy yace," nayafe maka komai ya wuce," sannan daddy ya kalli xarah yace ,"my son ita wannan wacece,?"
Sadeeq ya sunkuyar da kanshi, cikin fargaba yace," daddy matata ce, jiya aka aura mana aure da ita,
Daddy ba qaramin taxana yayi da jin kalaman sadeeq ba, duk da yanason sadeeq yayi aure ya Tara xuri'a Amma saida ya raxana, da maganar sadeeq,
Daddy yace," yanxu sadeeq harka kai matsayin daxa' a aura maka aure bansani na,?"
Cikin kwantar da murya sadeeq yace, "kayi haquri daddy akwai dalilin dayasa na aure ta, kuma xan Sanar da kai komai Amma wlh nayi auren nan badan na nata maka rai ba, daddy Dan Allah ka karbi xarah a matsayin suruka a wajenka inaji a Jikina auren zarah alkhairi ne a wajenka,"
Kalaman sadeeq Sun kashema daddynshi jiki, ya juya ya kalli zarah �ar kyakkyawa da ita, kanta yana qasa da alama akwai kunya a tare da ita,
Daddy cikin gaisuwa da kalaman sadeeq yace, "Allah yasama auren albarka, axun nan aka aura maka aure da marwa hankalinta duk ya tashi na rashin xuwan ka aurin auren,"
Sadeeq baice komai ba, farin ciki ne fal a xuciyar shi, yayi saurin shawo kan daddynshi, a ranshi yace tunda daddy na ya yarda to komai xaixo da sauqi,
Daddy yaji shirun yayi yawa sai yace, " dama tsarin gidan na mace biyu ne, kuma yau marwa zata tare, itama zarah yakamata ta tare yau, "
Farin ciki sosai ya lullube sadeeq harya kasa boye shi, yace, " Daddy na naji dai sosai da kayi saurin fahimta ta, Allah yabarmu tare Allah ya qara girma ,"
Shidai Daddy dariya kawai yakema sadeeq, saboda ya lura an nashi ba qaramin son zarah yakeyi ba, sannan yayi mashi nasiha akan yayi adalci tsakaninsu,
Lokacin da marwa taji labarin sadeeq yayi aure, hankalinta ba qaramin tashi yayi ba, tasha kuka kamar ba gobe, qawayenta suma sunyi mamakin wannan lamarin,
Maman marwa kuma mummy takira tana faa, Mummy kam cewa tayi tafisu baqin cikin faduwan wannan lamarin, maman marwa kuma cewa tayi, "wlh sadeeq bai isa ba Dan wlh baxai taba jin dain rayuwar aure da zarah ba, dan haka banga taxama ba yanxu xan tashi xanje wajen malamina,
Mummy dariyar jin dai tayi tace, "ina bayanki qanwa ta, kije duk abunda xakiyi kiyi, kuma baki sani ba, zarah itace uwar gida,"
"Ai wallahi sadeeq yayi kuskuren auren wata, dan sainasa malamina ya maidashi kamar mace idan yana akin zarah, sai yakoma akin marwa sannan yake namiji,"
Dariya dukansu sukayi, sannan sukayi sallama suka kashe wayan, ita kuma maman marwa ko xaunawa batayi ba, tatashi taje wajen malamin ta,
A bangaren sadeeq kuwa dai sosai yakeji dan yau yanason yakasance tareda zarah a matsayin ma' aurata, tuni yabada saqo nan take aka siyowa zarah kayan aki masu kyau harda kayan sutura, sannan ya auki xarah yakaita gidan matar abokinshi Dan itama a gyarata,
Zarah kam tasha kuka sosai, lokacin da taji sadeeq inta an sake aura mashi wani auren yau, zarah harda kishinta sai kuka takeyi kuma tana fargabar zama da kishiya
Saida murja matar abokin sadeeq tayita bata baki kuma tana bata shawarwarin zaman takewar aure, sannan hankalinta ya an kwanta,
Murja tasa zarah tayi wanka da ruwan lalle da humra harda sauran kayan gyaran amarya masu qamshi tayi dasu, dama anyima saloon gashinta ya qara tsawo sai qamshi yakeyi,
Hmmm readers idan kukaga zarah ko yarinyar littafi baxata kaita ba, kuma sai kaji kamar kasaceta ka gudu, dama zarah kyakkyawa ce ta qarshe,
Sai bayan mangarib akaje auko amarya marwa itama ba laifi tayi kyau, ita kuma zarah sai wajen qarfe goman dare sannan akaje aukarta,
Ankai amaren a katafaren gidansu, ginin xamani kuma kowace da part inta daban, part in sadeeq shine tsakiya saina marwa daga farko, na zarah shine qarshe,
Bayan ankai amare kowa ya watse sai amaren kuma kowace tana akin ta, sadeeq ya shigo da abokanansa inda ya fara xuwa akin zarah yace ta fito falo, sannan yaje akin marwa itama yace ta fito,
Bayan abokanansa sunyi addu'a sannan sukayi masu fatan xaman lafiya suka kama gabansu,
Sadeeq yayi masu nasiha sosai sannan yace, '"akin zarah zai fara kwana saboda itace uwar gida,"
Marwa ta yamutse fuska tace, " gaskiya ban yarda ba duk kwanan da kukayi a hotel bai isheku ba sai nan ranar kwanana kuma kace akin ta xaka kwana,"
Zarah tace ," ni nayarda kaje akin ta ka kwana babu matsala,"
Sadeeq har xaiyi magana zarah ta qara marairaice murya, ta roqeshi akan ya kwana a akin marwa, baiyi mata musu ba yace ya yarda, cikin ranshi yace kema naki dutyn xaixo , sannan kowa ya watse,
A bangaren sadeeq da marwa soyayya sukeyi sosai, da sadeeq har yaje kan gado ya kwanta Amma marwa taje ta rinqa sarrafa shi son ranshi, abun ya an bashi mamaki , Amma kuma ta Riga taja hankalinshi, dan haka ya biye mata, sadeeq ya rue sosai da abunda marwa take mashi, dan haka kawai sai yaji buqatar shi kawai ya shigata,
Tuni sadeeq ya fara qoqarin shigar marwa, marwa kuma sai wani qara mimmiqewa takeyi saboda itama sadeeq ya rikita ta,
Wani irin zafi taji ya ratsa qasanta lokacin da sadeeq yake shigar ta, marwa tasaki wata qara sosai,
Qaran da marwa tayine ya farkar da zarah daga barcin da takeyi, tatashi xaune tana sauraron marwa mai kuka , dagaji kasan taji maza
Hankalin zarah ba qaramin tashi yayi ba, lokacin da taji marwa tana roqon sadeeq yayi haquri ya qyaleta,
Zarah tayi godiya ga Allah dayasa yau bai kwana a akin ta ba, dayanxu itace take cikin wannan halin, kawai zarah itama tasa nata kukan, a cewar ta yau saura kwana biyu nata girkin yaxo , kuma tana tsoron 1nyt,
Dan ta Kula sadeeq mugun ne, idan ba mugunta ba, marwa tana roqonshi ya qyaleta Amma ko sauraronta baiyi ba, wani sabon kuka yaxo mata, aiko ta rushe da kuka, kuma tana mai tausayin marwa,
*ummu meenal
'<���*
[10/8, 9:11 PM] Ummu Meenal: *<�7�<�7�SAKAYYA<�7�<�7�*
*written-by
'<���*
*Mrs sadeeq
'<���*
*ummu meenal
'<���*
*<��GORGEOUS WRITERS FORUM<��*
*G.W.F*
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we the best among*
*DEDICATED TO GORGEOUS WRITERS*
*TUKUICI GA AYSHA GALADIMA*
*Page 46-50*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Haka zarah ta kwana kuka kafin safe idanuwanta Sun kumbura,
Washe gari sadeeq da kanshi ya haama marwa ruwan wanka, da taimakon shi tasamu ta gyara jikinta,
Misalin qarfe goman safe sadeeq ya tafi akin zarah, koda ya shiga yaganta qarshen gado a takure, hawa gadon yayi ya isa inda take ya tallabota ya sumbace ta,
Zarah ta ago dara daran idanuwanta cikin rarrauniyar murya tace, " ina kwana,"
"Lafiya Lau, kintashi lafiya?"
"Lafiya Lau," sannan ta kauda fuskar ta gefe,
Sadeeq ya lura da yanayin da zarah take ciki, ya juyo mata fuskar ta, fuskarta tana kallon fuskar shi, sai yaga duk idanuwanta Sun kumbura da alama kuka tayi,
Cikin nuna damuwa sadeeq yace, "subhannallah meya samu baby na,?" Zarah tace babu komai harda yin an murmushin qarfin hali,
Sadeeq yayi juyin duniya akan tafaa mashi abunda yake damunta amma zarah taqi Sanar dashi, kawai tace babu komai,
Haka ya qyaleta bai qara tambayar ta ba, tashi tayi ta shiga toilet da niyyar wanka, harta shiga toilet saiga zarah ta fito daga toilet in,
Sadeeq ya taso zuwa gareta yana tambayar ta, "lafiya," zarah tace, " narasa yanda zanyi wanka banga inda zanyi wankan ba,?"
Sadeeq yace," zo muje na nuna maki yanda zakiyi wankan,"
Bayan Sun shiga toilet in sadeeq yayi mata bayanin komai na toilet in, sannan yace ,"yau ni xanyi maki wanka,"
Zarah ta xaro manyan idanuwanta Dan ita yanxu sadeeq tsoro yake bata lamarin shi yafi qarfinta, cikin tsoro tace, " Aa dan Allah ka qyaleni zanyi wankan da kaina," dan ita yanxu haushin shi takeji, kishin shi takeji da kuma tsoronshi,
Haka sadeeq ya fita yabarta tayi wankan da kanta,
Bayan zarah tayi wanka, ba wata kwalliya tayi ba, mai kawai ta shafa ta murza farar fauda da kwalli,
Doguwar riga ce tasa blue ta yayi , ba qaramin kyau zarah tayi ba duk da cewa ba wata kwalliya tayi ba dama ita can kyakkyawa ce,
Bayan sadeeq ya fita akin zarah kai tsaye akin marwa ya tafi, yasamu harta shirya cikin Swiss les milk clour, xuwa tayi ta rungumeshi sosai tace, "daga ina kake,?"
"akin zarah mana"
Turo baki marwa tayi sannan tace, " yaufa kwanana ne, meya kaika akin zarah,?"
Cikin mamaki sadeeq ya kalleta yace, " kina nufin bazanje naga yanda zarah ta kwana ba kenan,?"
"To ai yanxu ba kwanan ta bane saika bari sai ranar kwananta,"
"To baki isaba zarah amana ce gareni Dan haka, kema ranar girkin ta zanzo mugaisa, kuma baki isa kicanxamun tsari ba,"
Marwa tayi shiru Dan ta lura da sadeeq ranshi ya baci, ta lura ba qaramin son zarah yakeyi ba, Amma cikin ranta ta qudiri niyar sai tayi maganin zarah,
Haka suka hau a falonshi sukayi breakfast abincin da mummy ta aiko masu dashi, da ba Dan marwa ba da baxa' a aiko dashi ba,
*ina labarin tabawa?*
Tabawa lokacin da taji shiru shiru zarah bata dawo ba a zaton ta ebo ruwa taje, Amma kuma sai taji shirun yayi yawa, da tace idan zarah ta dawo saitaci ubanta, Amma ganin shirun yayi yawa yasa tabawa zuwa inda ake ebo ruwan,
Lokacin da tabawa taje inda ake ebo ruwan saita iske babu kowa, ta tambayi wani dattijo Wanda kullum yana gurin zaune ko yaga xarah,? dattijon yace, "ni yau gaba aya banga zarah ba,"
Tabawa ta koma gida, tana cewa shikenan zarah ta tafi yawon karuwanci ,
Bayan kwana biyu, tabawa aikin gida yayi yawa kasancewar wadda takeyin bata nan , kuma saude bazata iya yin komai ba saboda an riga an shagwab'a ta,
Abun yafara damun tabawa, dan kotace saude tayi aiki cewa takeyi gsky ita bata iya ba Dan haka baxata yiba,
Sai yanxu tabawa tafara gane amfanin zarah a cikin gidan , dan haka babu shiri ta bazama neman zarah a cikin qauyen wannan kenan ,
Yau zarah ita takeda girki, zarah hankalinta duk a tashe yake, ba komai take tunawa ba sai ihun da marwa takeyi, " marwa itada take babba tayi ihu toni fa ai saina kusan mutuwa",
Haka zarah take saqe saqen ta a cikin xuciya, saiga salamatu ta shigo wadda sadeeq yasa takoya mata girke girken zamanai, salamatu tanada kirki, ta tab 'a yin aure mijinta ya rassu tanada yara uku,
Salamatu tayi sallama ta shigo, tasamu zarah ta zuba uban tagumi,
Salamatu tace, " lafiya amarya kika zuba tagumi haka, Nayi sallama duk bakiji ni ba?
"Babu komai salamatu, "
Salamatu tace, " to dame zamu fara,?
"Zarah tayi murmushi sannan tace, " mushiga kitching in sannan,"
Saida suka kammala komai na girke girken, sannan zarah ta tayi wanka tasa riga da sket, tayi parking in gashinta tayi kyau sosai,
Sadeeq lokacin daya shigo yaga zarah, ruewa yayi ga wani qamshi da takeyi, wannan hain murja ne,
Zuwa yayi ya rungumeta yana kiss in ta ko ina sai kace xai cinye ta, ita kuma gaba aya Jikin ta rawa yakeyi kamar maxari,
Da qyar ta lallab'a shi da suje yaci abinci, sadeeq yace bara yakira marwa a waya taxo itama taci saboda batada lafiya,
Wani kishi ne yakama zarah, dan haka batace mashi komai ba tayi banxa dashi, harya kira marwa a waya,
Akan dinning sai kallon xarah yakeyi yanajin kamar ya saceta ya gudu, ita kuma marwa ta lura da sadeeq zarah yake kallo, itama kishin nata ya motsa,
Suna cin abinci suna an tab'a fira, ita dai zarah batace komai ba, dataji xuciyar ta bazata auka ba ta tashi ta shige bedroom in ta,
Bayan Sun kammala cin abincin, sadeeq yayi niyar tashi Amma sai marwa tace, " nifa tsoro nakeji kwana aki ni kaai,"
Cikin mamaki sadeeq yace, " yanxu ya kikeso ayi,?"
"So nake muje aki na, idan nayi barci saika dawo nan,"
"Gaskiya baxai yiyuba, Amma tunda kince kinajin tsoro zan kira maki salamatu kinga saita tayaki kwana,"
Ran marwa ya b'aci, dan haka ta tashi tafita fuuu, batace komai ba,
Shikam sadeeq bedroom in zarah ya shiga, yaganta tayi kwance akan makeken gadonta, sadeeq yayi mata rumfa da faffaan qirjinshi,
Wani sabon tsoro ne yakama zarah, tace ," na shiga uku Dan Allah kayi haquri ka qyaleni," sadeeq bai saurareta ba, yasa bakinshi cikin nata yanasha kamar yasamu lollipop ,
Zarah tuni ta fara hawaye sautin qarar da marwa tayi a ranar da yafara kwana akinta take tunawa, tasan ba qaramin wahala zaisata tayi wannan qarar ba,
Da qyar zarah ta qwace bakinta cikin nashi, sannan ta durqusa har qasa tace, " Dan Allah ka qyaleni barci nakeji, wlh barci nakeji,"
"Yanxu ba barci yakama kiyi ba, abunda xamuyi shine muyi alwala muyi sallah, mununa godiya ga Allah daya haamu a matsayin ma'aurata, kuma mu roqi albarka a cikin auren mu,"
Zarah batayi mashi musu ba, sukayi alwala sukayi sallah raka'a biyu,
Sadeeq ya dae yana addu'o I sosai, sannan ya dafa kanta yayi mata addu'a,
Sadeeq da kanshi ya auko mata wata doguwar riga iya gwuiwa sleeping dres ce, kuma sharara komai na Jikin mutum ana gani, yace tasa,
Zarah ta aga rigar, da ita da babu duk aya ne, sannan ta shagwb'e fuska hae da marai raice murya tace, " kalli fa wannan rigar komai na jikin na za' iya gani,"
"Haka nake sonta shiyasa na auko maki," ya aure fuska,
Gaban zarah sai fauwa yakeyi, musamman da taga babu alamar wasa a tare dashi, cikin sanyin jiki zarah ta anshi rigar tana jujjuya ta,
Hakan yabawa sadeeq dariya, Amma saiya gumtse dariyarshi, saboda gudun raini,
Babu yanda xatayi, haka tasa rigar komai na jikinta ana gani,,,,,,....
*kubiyoni*
*ummu meenal
'<���*
[10/8, 9:11 PM] Ummu Meenal: *<�7�<�7�SAKAYYA<�7�<�7�*
*Written-by
'<���*
*mrs sadeeq*
*ummu meenal
'<���*
*<��GORGEOUS WRITES FORUM<��*
*G.W.F*
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we the best among*
Https://www.facebook.com/
Groupsgorgeouswritersforum/
1726580770789237/
*DEDICATED TO GORGEOUS WRITERS*
*TUKUICI GA AYSHA GALADIMA*
*SADAUKARWA GA MAHAIYATA DA MAHAIFINA* *INA MATUQAR QAUNAR KU*
*WANNAN SHAFIN KAM NAKINE KE KAAI, KIYI YADDA KIKAGA DAMA DASHI, NAMECY SAINAH UMMU MEENAL,*
*Page 51-55*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Babu yanda zatayi haka ta auki �ar qaramar rigar tasa, komai na jikinta a bayyane, sadeeq ba qaramin ruewa yayi ba da ganin Jikin zarah, nan take ya fita hayyacin shi,
Ita kam zarah bayan tasa rigar saita koma gefe a tsorace tana kallon sadeeq, sadeeq ya matsa daf da ita ya rungumeta yana kissing in ta ko ina,
Kukan da zara take b'oyewa ya fito fili , cikin kuka tafara cewa, "nidai banaso Dan Allah ka qyaleni,"
Ko kulata baiyi ba ya auketa cak sai kan gado, duk ya fita hayyacin shi, a hankali ya fara sarrafa ta, tako ina yanajin yau duniya babu Wanda yakaishi,
Zarah babu abunda takeyi sai kuka, tun tana roqonshi harta kasa magana sai kuka kawai takeyi,
Sadeeq cikin oki ya cire mata �ar rigar ya jefar gefe, ya manna bakinshi akan bress in ta , ayan hannun kuma yana qasan maranta,
Zarah taga kukan bazai fitar da ita ba saita fara kiran ummin ta ,
Amma duk da haka sadeeq ko jinta bayayi Dan hankalinshi baya tare da ita, aikin gabanshi kawai yakeyi,
Saida yagama sarrafa ta son ranshi sannan yafara neman hanya,
Abun mamaki lokaci guda sadeeq saiya tsinci kanshi kamar ba lafiyyan namiji ba, ga sha'awar ta yanaji kamar zai mutu Amma kuma baxai iya saduwa da ita ba,
Sadeeq ya sauka daga kanta ya koma gefe, yanajin raai da ciyon abunda ya hanashi kusantar ta, kuma yanada tabbacin shi lafiyayyen namiji ne, to meyasa,? Yana tambayar kanshi kuma bashida mai bashi ansa,
Zarah kuma lokacin da sadeeq ya sauka akan ta wani dai taji, a cewarta ya tausaya mata ne tunda takira sunan ummin ta, dan haka saita matsa can qarshe gado ta bashi baya, tayi kwanciyar ta,
Sadeeq yayi iya qoqarinshi Dan yaga <�L�ta koma normal Amma yakasa, kuma har yanxu yanajin matsananciyar sha'awar zarah, dan jiya harda mafarkinta yayi,
Sadeeq ya tashi xaune ya kalli zarah can gefen gado ko a jikinta, baisan lokacin da hawaye suka fara sauka akan kumatunshi ba, wannan wane irin al'amari ne,? Amaryar da nake zumui kuma nake oki yau gata kusa gareni Amma baxan iya kusantar ta ba,
Danasan wannan ranar zatazo wallahi da tun a hotel ranar da aka aura mana aure na kusanceta,
Matsawa yayi can wajen zarah ya qara rungumeta, ita kuma zarah lokacin da taji sadeeq ya rungumeta saitasa mashi kuka,
Sadeeq ya hasala a xuciye yace, " waike me kike nufi dani ne,?"
"Dan allah ka qyaleni barci zanyi,"
Sadeeq ya damqi gashinta har saida tayi qara sannan ya jawota har wajen dressing mirro yace, "karki rainamun hankali ni namiji ne lafiyye babu wata �a macen da baxan iya saduwa da ita ba, Amma ke naga kinason kimaidani nakkasashen namiji to wallahi baki isa,
Zarah bata gane abunda yake nufi ba Dan haka taci gaba da kukanta,
Sadeeq yace, " ina maki magana kin qyaleni ko,? ba kuka nace kiyi ba ansa xaki bani,"
"Wallahi banaso Dan Allah ka qyaleni,"
Sadeeq ya qara hasala da lamarin xarah, gashi har yanxu sha'warta yakeji sosai kuma babu damar ya kusance ta, a xuciye sadeeq ya tarwatsar da kayan da suke kan madubi, wasu turarrukan duk saida suka farfashe,
Zarah yau taga ikon allah Dan ta rasa abunda yake damun sadeeq, tsoro ya qara bata ganin barnar da yayi, zarah cikin tsoro tafara ja da baya baya Dan taga yau a xuciye yake,
Sadeeq dayaga zarah tana ja da baya baya sai wata xuciyar ta qara xuwan mashi, yace wayo tsorona ma kikeyi ko? ya damqi hannunta ya jefar da ita cikin kayan madubin nan da suka tarwatse,
Zarah qafar ta tayi karo da wata kwalbar turare wadda itama ta fashe, kwalbar ta yanki qafar ta wajen yatsa,
Kuka sosai zarah takeyi, lokacin da taga jini a qafar ta qara ruewa tayi kuka kawai takeyi,
Shikam sadeeq baisan zarah ta Jimu ba, dan haka ya cigaba da masifar shi, "gashinan tsoron da kike yimun yasa <�L�ta kwanta baxata iya yimaki komai ba, Amma kisani kin cutar dani, dan har yanxu inajin sha'awarki , kuma zan nemi magani kisani wlh duk ranar da na riqaki nima baxanji tausayin kiba tunda kema bakiji tausayi naba,"
Juyowar da sadeeq zaiyi sai yaga jini sosai duk ya bata wajen, dukda kasancewarshi Dr saida ya firgita, dan bayason yaga zarah tana wahala,
Sauri yayi ya auko an qaramin akwatin na kayan aiki ya isa wajenta yana qoqarin tsaida jinin
Zarah tayi kuka sosai lokacin da sadeeq yake tsaida jinin,
Saeda ya gyara mata qafar sannan ya gyara wajen da jinin ya b'ata , ya auke ta yakai kan gado sannan yaja masu mayafi tareda yin addu'oi
Haka suka kwana kowa da b'acin rai, dukkansu basu yi wani cikakken barci ba, kowa da abunda yake saqawa a ranshi,
Zarah tana tunanin abubuwan da suka faru itada sadeeq, dukda cewa bata gane meyake damunshi ba, Amma ta hango damuwa sosai a tare dashi,
Shi kuma sadeeq yana tunanin yau meyake faruwa dashi ne, shidai yasan tunda ya balaga bai taba jin shi a yanayin da yake yanxu ba, tabbas yasan shi yanada cikakkiyar lafiya, Amma kuma yanxu bazaice shi mai lafiya bane,
To idan hakane ita marwa fa, nasan na sadu da marwa ko jiya ma na sadu da ita, kuma banga wata alama da xata hanani saduwa da ita ba,
*ummu meenal
'<���*
[10/8, 9:11 PM] Ummu Meenal: *<�7�<�7�SAKAYYA<�7�<�7�*
*Written-by
'<���*
*Mrs sadeeq*
*ummu meenal
'<���*
*<��GORGEOUS WRITES FORUM<��*
*G.W.F*
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we the best among*
*DEDICATED TO GORGEOUS WRITER'S*
*Page 56-60*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Har garin Allah ya Waye sadeeq bai runtsa ba, yana mamakin kanshi,
Ita kuma zarah sai daf da asuba sannan tasamu tayi barci,
Washe gari haka kowa yatashi ranshi rai a bace, bama kamar sadeeq, dayake jin haushin zarah,
Zarah tayi wanka cikin wata amfa super ja tayi masifar kyau dukda cewa ba kwalliya tayi ba, taxo inda sadeeq yake ya zuba tagumi ta durqusa har qasa tace, "ina kwana,"
Ko kallonta baiyi ba bare ya ansa mata, zarah ta qara maimaita gaisheshi, bai kalleta ba yaci gaba da Shan tea inshi,
Zarah ta tashi ta shiga bed room in ta, ta bue shafin kuka, kuka takeyi sosai tana mamakin yanda sadeeq ya sauya mata lokaci guda, kuma its batasan tayi laifi ba,
A bangaren sadeeq kuwa, lokacin da zarah ta bar wajen sai yaji tausayinta ya kamashi sosai, shi kanshi yana mamakin kanshi Dan yasan zarah amana ce gareshi,
Tashi yayi yashiga akin zarah ya sameta kwance tana aikin kuka, tsayawa yayi yana kallon kyakkyawar surar jikinta kamar ita tayima kanta,
Zuwa yayi ya tallabo fuskar ta ya lashe hawayen, sannan ya dorata kan cinyarshi, zarah ta saki baki tana kallon shi kamar bashi ne ya wulaqanta ta ba,
"Dan Allah zarah kiyi haquri da abunda ya faru jiya tsakaninmu,"
Sunkuyar da kanta qasa tayi tana sauraron kalaman shi,
Cikin muryan kuka zarah tace, " ni nagane baka sona ashe ka aureni ne Danka wulaqanta ni, "ta qarashe maganar cikin kuka,
Saddeq ya qara rungume zarah a jinkinshi har saida ta anyi qara,
A hankali abubuwan da suka faru jiya suka rinqa dawo mashi, yayi ajiyar xuciya daga nan bai qara cewa komai ba,
akin marwa ya shiga ya iske tasa wata fitinanniyar riga duk rabin nononta a bue suke,
Marwa tana ganinshi taje ta rungumeshi tana mashi kiss, wani shock yaji a jikinshi nan take duk tsigar jikinshi ta tashi,
Bayan Sun gaisa sadeeq yace zai tafi hospital, marwa ta marairaice murya tace,
"Darling ban gaji da ganinka ba,"
Sauri yayi ya manna mata kiss a goshi, dan ya lura idan ya qara minti goma to zatasashi ya shiga haqqin zarah, dan haka yayi saurin ficewa daga akin,
Zarah yauma ita takeda girki Dan haka Sun kammala komai na girki itada salamatu, sannan tayi wanka tasa riga da sket English wears ne, idan kaga zarah koke mace saita burgeki,
Lokacin da sadeeq ya shigo falon zarah qamshin yaji ya gauraye falon, zarah taxo tayi mashi sannu da zuwa,
Kallonta kawai yakeyi dan yau tafi mashi kyau akan kowace rana,
Lokacin da sadeeq yakecin abincin babu irin santin da baiyi ba, a cewarshi girkin yayi dai,
Yauma kamar jiya bayan sadeeq ya gama wasa da zarah, saida yaxo babbar harka sai yaji ya koma kamar ba lafiyyan namiji ba, wani qololon baqin ciki yaji ya tokare mashi wuta,
Ita kuma zarah kamar jiya, yauma kuka tasawa sadeeq akan ya qyaleta,
Sadeeq yana kan zarah baisan yanda zai iya sarrafa ta ba, baisan lokacin da wasu xafafan hawaye suka wanke mashi fuska ba, zarah tana kuka shima yana kuka, zarah tana kukan tsoron 1nyt, shi kuma yana kukan yakasa kusantar ta,
Sadeeq da kanshi ya agata, ya rasa yanda zaiyi, kuma ga matsananciyar sha'awar yanaji,
Toilet ya shiga ya, ya sakarma kanshi shawa,
Ita kuma zarah batasan meyake damun sadeeq ba, ita a zaton ta kukan data keyine yasa ya qyaleta, Dan haka yana sauka kanta ta mirgina can qarshen gado tayi kwanciyar ta,
Haka sadeeq ya fito bayi, lokacin da ya fito sai yaga zarah ita barci ma takeyi, wani irin haushinta yaji, zuwa yayi ya yaye bargon da ta rufa dashi,
Zarah ta farka a firgice tace, "lafiya,?"
"Tambaya kike lafiya ko,?"
Zarah cikin jin tsoron yanayin da taganshi tayi hanyar falo A guje,
Da sauri sadeeq ya riqo hannunta ya Kifa mata Mari,
Zarah kam gigicewa tayi da xafin Marin da yayi mata, tayi tangal tangal xata fain, sauri yayi ya riqeta ta faa jikinshi tana kuka,
Sadeeq cikin kakkausar murya yace, "meyasa kika tsanani,? Baki jin tausayina , banyafe maki ba,"
Zarah kuka takeyi sosai Dan haka lokacin da sadeeq ya saketa, da gudunta ta shiga toilet tasa key, dan ita yanxu tsoronshi takeyi,
Haka suka kwana har wayewar gari, zarah ranar a toilet ta kwana,
Shi kuma sadeeq a qofar toilet in da zarah take ciki ya kwana, ko ince duk basuyi barci ba,
Washe gari zarah tayi alwala a cikin toilet in, A hankali ta bue qofar toilet in ta fito, sadeeq duk baisan zarah ta fito ba saida yaji tana kabbarta sallah,
Da hanzarin shi ya tashi ya shiga toilet in yayi alwala ya tafi masjid,
Ya dae yana addu'oi akan matsalar shi da zarah,
Itama tana gama sallah anan kan dardumar barci yayi awon gaba da ita,
Sadeeq koda ya dawo daga masjid sai yaga zarah kwance kan dadduma tana barci, tsayawa yayi ya tsurama kyakkyawar fuskarta idanu,
Baisan lokacin da yakai bakinshi cikin an qaramin bakinta ba,
Zarah ta farka a firgice nan take jikinta ya fara rawa Dan ita yanxu tsoron sadeeq takeyi, dan ta lura da yanayinshi ya canxa, nan take ta tuna da marin da yayi mata, cikin tsoro tace Dan Allah kayi haquri,
Sadeeq ya kalleta cikin tausayawa yace, " tashi muje kan gado ki kwanta kinzo kin kwanta qasa sai bayanki yayi ciyo,"
Muryanta tana rawa tace, "toh, "Dan ita yanxu tsoro yake bata,
Sadeeq tsayawa yayi yana kallonta, tabashi tausayi sosai kuma sai yanxu yayi nadamar marinta, jiyake kamar ya gutsire hannunshi daya mareta,
Zuwa yayi yaje ya kwanta kusa da ita, zarah ta qanqame jikinta,
Sadeeq ya qara rungumeta jikinshi kamar wani zai qwace mashi ita, yana mai tsananin jin tausayin ta, a kunne ya raa mata *I lv u*
Zarah dai shiru tayi tana sauraronshi, Amma a zuciyar ta tana mamakin sauyawar sadeeq, wani lokacin ya lallashe ta, wani lokacin kuma ya bata mata rai, yanxu harya kai ga marinta,
Kuka zarah ta farayi lokacin da ta tuna ummin ta ,
Sadeeq sai lallashin zarah yakeyi harda cewa, " wallahi zarah Banida kamar ki a duniya, abunda ya faru jiya kiyi haquri bazan sake Marinki ba, Amma kuma zan cigaba da neman haqqina har Allah ya nunamun ranar da zanyi nasarar saninki �a mace,
Wlh wannan ranar banida kamar ta, kuma kisa a ranki bazan taba guje maki ba, kuma insha Allah sainasaki cikin farin ciki, kuma nayi magana da wata aunty zatazo tariqa yimaki lesson,
Kinga idan kikasa wasu abubuwan sai nasaki makaranta,
Duk da cewa zarah cikin baqin ciki take Amma saida tayi murna harda yimashi godiya,
Yau marwa ita takeda girki, sai rawar kai take yau miji zai dawo gareta,
Yau zarah ita kaai ta kwana a akinta, hakan yafi mata kwanciyar hankali,
Marwa kam ansha soyayya da sadeeq, shi kam sadeeq yanxu abun mamaki yake bash, dan ya fara tunanin akwai matsala, kuma matsalar badaga gareshi takeba ,
Dan idan yana wajen marwa komai yanayi na auratayya, Amma kuma akin zarah bashida wannan damar ,
Ranar da zarah ta anshi girki, hankalinta ba qaramin tashi yayi ba, saboda tasan rigima sadeeq,
Zuwa tayi inda ta ajiye pictures in nan ta auko ta rungume tana kuka, kuka takeyi tana tunanin yanda xasuyi da sadeeq a daren yau, gashi babu mai taimakon ta,
A hankali ta fara tuna daren farkon su saida ya jimata a qafa kwalba ta yanke ta kuma shine sanadi,
Dare na biyu kuma saida ya mareta, wani kukan ne yaxo mata tana tsoron kwanan sadeeq a akinta, dan ita yanzu tsoro yake bata, batasan yau dame zaizo mata ba, tana cikin kukan saitaji sallamarshi......,,,,,
*ummu meenal
'<���*
[10/8, 9:12 PM] Ummu Meenal: *<�7�<�7�SAKAYYA<�7�<�7�*
*NA MRS SADEEQ
'<���*
*ummu meenal ce*
*<��*GORGEOUS WRITERS FORUM<��*
*G.W.F*
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we the best among*
https://www.Facebook.com/
*DEDICATED TO GORGEOUS WRITERS*
*Page 61-65*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Zarah tana cikin kuka sadeeq yayi sallama ya shigo, duk sallamar da yayi zarah batajishi ba saboda kukan da takeyi,
A hankali ya tako yaxo wajen ta ya ago kanta, saida taji tsoro saboda batasan da shigowar shi ba,
Sadeeq ya tsaya yana kallon �ar kyakkyawar fuskarta, sannan ya share mata hawayenta,
Sadeeq yace, "me akayiwa baby na take kuka,?"
Zarah ta sunkuyar da kanta qasa batace komai ba,
Sadeeq ya agota ya qara share mata hawayen sannan yace, "da naxo maki da wani albishir Amma kuma na sameki kina kuka, hakan baxai bani damar faar albishirin ba,"
Zarah tace, "bansan me nayi maka ba kakejin haushi na, sai inga wani lokacin kana tsananin so na, Amma wani lokacin sai inga ka tsaneni, bansan meyasa ba," ta qarasa maganar cikin kuka,
Sadeeq yayi shiru yana nazarin maganganunta, tabbas ba qarya ta faa ba, shi kanshi yana mamakin kanshi, yadaisan yana tsananin son zarah, kuma zai iya zama da da ita a kowane hali,
Amma kuma wata rana sai yaji yanajin haushinta, hakan ya faru ne saboda tsananin son ta da kishin ta da kuma sha'awar ta dayake yi,
Zarah ta katse mashi tunani shi da cewa, "ko nayi maka wani laifin ne? Dan Allah idan nayi maka laifi kayafe mun, kasani banida kowa a duniyar nan sai kai,"
Sadeeq ya tsura mata, yasan gsky take faa, Amma shi kanshi yanxu yanason yagane ina matsalar take?
Zuwa yayi ya rungumeta yanajin sonta da sha'awar ta suna shigar shi, sannan yace, "zarah akwai abunda yake aure mun kai a gameda rayuwar auren mu, Amma koda nayi maki bayani baxaki gane ba saboda ke yarinya ce,
Zarah ta kalleshi da dara daran idanuwanta batace komai ba,
Sadeeq ya qara rungume ta sannan yace, "ko bakison nafaa maki albishir in,?" "Inaso" ta faa tana murmushi,
"Zarah akwai abunda baki sani ba, wato tun bayan auren mu dake na tura mutane maiduguri Don su nemo mana gidansu ummi, sunsha matuqar wahala kafin su gane gidan, dukda kasancewar ba boyayyen gida bane, kinsan me,?"
Zarah ta girgixa kai alamar Aa,
" anyi nasarar gane gidan, axu suka kirani a waya sukace Sun gane gidan kuma har waya nayi da wannan dattijon Wanda kullum saikin kalleshi a picture,"
Wani uban tsalle zarah tayi saboda murna, harda rungumeshi tayi tana mashi godiya saboda ya faranta ranta,
Lokacin da zarah ta rungume shi saida yaji wani iri har saida tsigar jikinshi ta tashi,
Shima murna yakeyi saboda yanda yaga zarah tana murna, tace, "wlh mijina kafaranta raina, kuma kacika alqawarin ummi na, na tabbata inda ummina tana raye wlh da saitafi kowa farin ciki,"
Sadeeq ya ago fuskar ta ya manna mata kiss sannan yace, kishirya gobe da safe xamuje gidanmu kiyiwa mummy sallama, kinga jibi saimu tafi maiduguri,"
Fain irin dain da zarah taji ba a magana, dan saboda farin ciki yau tasama ranta itama saita faranta ran mijinta, duk tsananin xafin da zataji yau bazata nuna mashi tsoro ba xata dake ta cire tsoro saboda itama ta faranta ranshi,
Bayan Sun kammala cin abincin cikin farin ciki zarah ta tashi ta qara wanka tasa wata �ar qaramar rigar barci komai na Jikin ta Ana gani, farar riga ce mai kyau, sannan tayi parking in gashinta, tayi masifar kyau,
Shi kanshi sadeeq daya ganta saida ya Uue, zuwa yayi ya rungumeta, wani daddaan qamshi yaji tanayi, hakan ya qara tsokano mashi da sha'awar ta,
Abunda yabawa sadeeq mamaki yau zarah ko kaan bata nuna mashi tsoro ba, harda ita take mayar mashi da martani, hakan ba qaramin jin dai yaji ba,
Sai dai abun mamaki kamar kullum yau in ma yakasa iya kusantar ta, yayi iya qoqarinshi Amma yakasa, ita kuma zarah runtse idanuwanta tayi, tana tsananin jin tsoron abunda xai faru,
Sautin kukan sadeeq zarah taji, tayi saurin bue idanuwanta sai taganshi gefenta yana kuka, cikin tsoro tace, "lafiya?"
Sadeeq bai ansa mata ba yaci gaba da kukanshi, zarah cikin tashin hankali take tambayar sadeeq abunda ya faru Amma yayi banxa da ita,
Kawai itama saita fashe da kuka, kuka suke sosai babu mai rarraahin wani,
Sadeeq kam yasha kuka, abunda yake bashi mamaki to meyasa baya iya saduwa da zarah kuma yanajin matsananciyar sha awar ta? Meyasa idan yana akin marwa yake cikakken namiji ?
Zarah ta matso daf dashi tace, " Dan Allah kafaa mun meyasa kake kuka?"
Ran sadeeq ya qara bace, sai yaji tausayin kansu yakama shi, bai qara yimata magana ba, ya tashi ya shiga toilet yayi alwala sannan ya yayi sallah yana kai kukanshi wajen ubangiji,
Zarah kuma tana kwance kan gado tana kallonshi anan barci yayi awon gaba da ita,
Washe gari zarah ta shirya cikin shadda tayi kyau sosai Dan anko sukayi da sadeeq, lokacin da sadeeq ya shiga akin marwa, marwa ta tareshi cikin kissa da kisisina, harda ce mashi tayi,
"Dear wai meyake damunka ne sai inga idan kana akin zarah ranka yana baci, inason kafaa mun abunda kakeso, idan baka samu a can ba anan xaka samu shine amfanin mata biyu,"
Sadeeq yayi mamakin kalamanta, dan haka yace mata, " my love me kike tunanin narasa a akin zarah,?" Marwa ta wayance da cewa, "kasan fa kai mijina ne Dan haka dole zan lura da farin cikin ka da baqin cikin ka,"
Sadeeq yace, " hakane my love, yanxu sauri nakeyi xamuje gidan mummy da xarah, kinsan nafaa maki cewa gobe xamuje maiduguri shine nakeson tayi mata bankwana,"
"Shagwabe fuska marwa tayi tace, " laaa nima xanje gidan mummy inason inganta,"
Baiyi mata gardama ba yace tayi sauri ta shirya,
Lokacin da za'a shiga mota marwa tayi saurin shigewa gidan gaba,
Zarah ko kallon inda take bata yiba, ta bue baya tashiga,
A gidan mummy zarah kam taga banbanci, Dan mummy kamar ta goye marwa, Amma ita ko oho,
Cikin sanyin jiki xarah taje gaban mummy ta gaishe ta,
Mummy ko kallonta batayi ba, saida zarah ta qara gaisheta sannan tace,
"Lafiya, "
Saida sadeeq ya fita sannan mummy tace a kira mata xarah,
Bayan zarah taje gabanta yana fauwa ta xauna an nesa da mummy,
Mummy tace, " matso kusa mana xarah aike �a tace,"
Cikin mamaki zarah ta matsa kusa da ita, Mummy tace, " dama inason natambayeki akan aurenku da sadeeq, inason kifaa mun ko akwai matsala da yake nuna maki ko kike gani?"
"Aa mummy banida matsala" mummy ta bata fuska sannan tace,"
"Aa zarah baxa'a rasa matsala b, ni kamar uwa ce a gareki Dan haka kifaamun"
Xarah tace, "wallahi mummy babu komai,"
Mummy cikin hasala tace, " tashi kibani guri tunda bazaki faamun matsalar ki ba,"
Xarah kam tashi tayi taje qofar shigowa falo ta xauna,
Shikam sadeeq bayan ya fita, bai tsaya ko ina ba sai inda ake saida maganin qarfin maza, haka sadeeq ya siyo maganin qarfin maza dayawa yaje cikin kayan da sukayi parking Wanda xasuje maiduguri yasa ya rufe jakar,
Washe gari da asuba su sadeeq suka kama hanyar maiduguri,
Sunsha tafiya sosai cikin ikon Allah saigasu a maiduguri, dayake dama sadeeq yasa a nema masu gidan kafin suxo, dan haka basu wani wahala wajen gane gidan ba,
A qofar gidan suka tsaya sukayi sallama da mai gidan,
Dama yasan da xuwansu, kuma su yake jira dan ya qosa yaga xarah, dama da sukayi waya da sadeeq yayi mashi bayanin komai dan haka duk family an taru ana jiran zuwan zarah,
Lokacin da su sadeeq suka tsaya a qofar gidan sadeeq ya kira wayar wannan dattijon ya faa mashi cewa gasu a qofar gida,
Dattijon yasa wani matashin saurayi yaje ya shigo dasu,
Lokacin da su sadeeq suka shiga cikin gidan, kamar Ana biki dayake babban gida ne, kuma duk family Sunxo har daga wani gar,
Sadeeq yayi sallama tareda zarah, wata babbar mata da wannan dattijon suka miqe tsaye, sakamakon ganin abun al'ajabi da sukayi,
Lokaci aya suka haa baki da cewa, " wannan kamar abubakar sadeeq,"
Sadeeq ya kalli wannan dattijon, saiya firgita a hankali ya fara tunanin ina yasan wannan dattijon,
Zarah itama ruewa tayi, lokacin da taga wannan matar da sauran family's in, saita tuna da ummin ta, Amma abun mamaki sai taga kowa yayi kan sadeeq da alama ansanshi,
*taku ummu meenal=�M�<���*
*SHARHI*
*To readars nidai ummu meenal bansan sadeeq yanada alaqa da wannan families in ba, Amma abun mamaki Naga kamar akwai alaqaa ta jini tsakanin sadeeq da zarah*
*Amma inason naji ra'ayinku*
[10/8, 9:12 PM] Ummu Meenal: *<�7�<�7�SAKAYYA<�7�<�7�*
*NA MRS SADEEQ
'<���*
*ummu meenal ce*
*<��*GORGEOUS WRITERS FORUM<��*
*G.W.F*
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we the best among*
*DEDICATED TO GORGEOUS WRITERS*
*WANNAN SHAFIN SUKUTUM NAKUNE, SAKAYYA FANS GROUP, LALLAI INAJIN DAIN COMMENTS INKU KUMA NASAN KUNA TARE DANI, DAN HAKA WANNAN SHAFIN NAKUNE KUYI YANDA KUKAGA DAMA DASHI NI UMMU MEENAL NABAKUSHI KYAUTA*
*NA GODE DA QAUNARKU A GARENI*
*raliya*
*aisha humaira*
*ZahraMuhammad*
*Mrs otu*
*fatyh*
*maman bashir*
*matar hamza*
*matar nas maman bilal*
*Zainab gie*
*hauwa abudullahi doma*
*Dama waanda basuji sunansu ina sane dasu*
*page 66-70*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Wannan dattijon yaza daf da sadeeq suna fuskantar juna yac, " wannan babu tantama abubakar ne yaron Aysha wadda ta dae da rassuwa tun kana jarirai,"
Sadeeq ya tsurama daddijon idanu sai yanxu ya lura dattijon yana kama da wannan pix in Wanda kullum zarah saita kallesu,
Zarah lokacin da taga wannan dattijon wani irin dai taji har cikin ranta, domin tasan wannan dattijon shine na cikin pix in da ummi tabata,
A hankali ta matsa wajen dattijon ta tsurama kyakkyawar fuskar shi idanu saboda tsantsar kama yake da ummin ta, wannan dattijon ya Maida kallonshi wajen zarah, duk da bai taba ganinta ba Amma yaga masifar kama da �a�anshi takeyi,
Dattijon ya Maida kallonshi ga sadeeq sannan yace, "Allah na gode maka, yau na hau da jikana, nasan baka sanni ba saboda baxaka ganeni ba, lokacin dana ganka kana jariri ne shiyasa bazaka sanni ba,
Amma ni tsananin kamar da kakeyi da �a ta Aysha yasa naganeka,"
Sannan ya juyo wajen zarah yace, " wannan ban taba ganinta ba, amma alamu ya nuna itama jikata ce saboda kamanninku aya da wannan yarinyar," ya nuna zarah,
Sauran families kowa ya fara sallallami da al'ajabi, sadeeq kuma zarah ya qara kallo sosai, sai a lokacin ya lura kamanninsu aya, Amma kuma meye alaqarshi da ita,?
Sadeeq ya kalli dattijon yace, " yanxu kana nufin kasan mahaifiya ta,?"
"Qwarai kuwa, dan mahaifiyar ka �a ta ce"
Wata cikin families in wadda ake cema auntynmu tace, " lallai ba shakka wannan shine sadeeq in da mama aisha tabari,"
Zarah kam kuka tafarayi, tana tunanin mayb ba'a gane gidan da ummi take nufi fa, sai aka gane families in sadeeq,
Kowa hankalinshi ya koma kan zarah wadda take kuka,
Auntynmu taje gabanta ta ago fuskar ta sannan tace, " sadeeq wannnan kuma fa? Nasan babu tantama wannan jinin families in nan gidan ne,"
Wannan dattijon wanda naji suke kira da abbu yace, ni naji a jikina wannan yarinyar itama jikata ce, kuma sadeeq ya fara yimun bayani tun a waya, sai dai nace yabar bayani sai idan Sunxo,"
Mutanen gidan suka rinqa mamaki, akan sadeeq da zarah, abbu yace, " yanzu yakamata mu qarasa daga ciki, sunyi wanka suci abinci su huta,
Sai suyi mana bayani dalla dalla, autynmu tace, " haba qanwsrmu mu, kidaina kuka murna yakamata duka muyi," sannan taja hannunta suka shiga cikin babban falon,
Shi kuma sadeeq abbu ya riqa mashi hannu kamar qaramin yaro duka shiga cikin falon abbu, abbu harda tsokana irin na jika da kaka,
Saida suka huta sannan duka families in aka hau babban falo kowa yana zumuin jin labarin baqin nasu,
Sadeeq shine yabada labarin duk abunda ya faru tun farkon hauwarsu da zarah, har abunda yake cikin wasiqar nan pictures har zuwa yanxu da suke a matsayin ma'aurata,
Sannan sadeeq ya auko pictures in yabasu, sannan ya karanta masu wasiqar da ummi tayi,
Kowa na cikin falon saida jikinshi yayi sanyi, abbu kam harda hawaye yayi yace, "oh Allah sarki zainab ashe ta rassu ban sani ba,"
Sadeeq yace, "abbu kana nufin zarah �ar uwa tace?"
Abbu yayi murmushi sannan yace, " da mamanka Aysha da mamanta zainab �an biyu ne, mamanka ita aka fara haihuwa, an haifeta da minti goma aka haifi maman zarah, sannan na ban banta masu sunane saboda inason insa sunan mamana da mamanta,
Sunan mamana Aysha, shiyasa nasama mamanka aysha saboda sunan mamana ne,
Bayan minti goma aka haifi maman zarah, ita kuma nasa mata fatima, sunan maman tana, dan haka da maman zarah da maman sadeeq ciki aya suka fito, kuma �an biyu ne,"
Ba sadeeq da zarah ba kowa saida yayi al' ajabin wannan labarin,
Watawadda ake cema Ammi tace, " qwarai kuwa Aysha da zarah �an biyu ne, domin ni na haifesu da kaina,
Sadeeq yace, " Ammi yanxu kina nufin ke kakarmu ce kuma mu jikokin kine?"
Ammi tayi murmushi tace "sosai ma kuwa,"
Zarah wani mugun dai taji, da taga �an uwanta na jini,
Zarah ta kalli abbu tace, " abbu to ya akayi ummi bata taba xuwa inda kuke ba sannan kuma Baku taba zuwa wajenta ba, sannan bata taba faamun tanada �an uwa a maiduguri ba?"
Abbu yace hakan ya faru ne saboda wani laifi da tayimun,"
"Abbu Dan Allah idan ummina tayi maku laifi kuyafe mata, ina nema mata gafaraku," ta qarasa maganar cikin kuka sosai,
Abbu yayi gyaran murya yace, " tabbas zainab tayimun laifi, Amma tuni na dae da yafe mata, dan nasan lokacin da tayi laifin akwai quruciya tareda ita, sannan so ya rufe mata idanu,
Ammi tace, " haqiqa zainab mutuniyar kirki ce kuma tanada kunya sosai, kawai dai lokacin so yariga ya rufe mata ido,
Zarah cikin kuka tace, " wane irin laifi ne ummina tayi maku da har zaku yanke xumunci da ita,?"
Abbu yace, " yanxu dare yayi, yakamata dukanmu muje mu kwanta gobe da safe zan Baku labarin dalilin dayasa zainab tunda tayi aure bata taba zuwa maiduguri ba, sannan mu kuma Bamu taba zuwa ba,"
Kowa yace Allah ya kaimu goben,
Auntumu taja hannun zarah tace muje akina yau can xaki kwana,
Shi kuma sadeeq ya shiga akin da aka sauke masu kayansu, lokacin da sadeeq ya shiga akin wajen jakarshi yaje ya auko wannan maganin na qarfin maza da yasiya ,
Maganin kala biyu ne akwai na bature sannan akwai na Islamic cemis, duka biyun ya haa yasha dayawa, Sanann ya auko computer inshi ya shiga yanar gixo,
A bangaren zarah kuwa, auntynmu ta nuna mata qauna, kuma tayi murna da ganinta, sai taji kamar Sun shekara tare, koda yake jini aya ne, dan haka saida suka qara labari sannan sukayi shirin kwanciya,
Shi kam sadeeq bai dae da Shan maganin ba sai yaji duniya babu abunda yakeso sai mace, sai a lokacin ya gane yayi wautar sha maganin, bayan yasan ba a gidansu suke ba,
Yayi iya qoqarinshi Dan yaga yasamu yayi barci Amma abun sai qaruwa yakeyi, hankalinshi ya tashi lokacin dayaji maranshi tafara ciyo, dan yasan duk tsananin sha'awar shi bai taba ciyon nataba , dan haka ya yanke shawarar qara ya tafi akin auntynmu ya kira matarshi,
Da qyar ya tashi yana tafiya ya riqe maranshi yaje har akin auntynmu, lokacin da yaje akin saida yayi knocking sannan auntynmu tace, "waye"
"Auntynmu kibue nine" inji SADEEQ
Lakacin da auntynmu ta bue sai taga sadeeq ne,tace " lafiya sadeeq bakayi barci ba?"
Cikin daburcewa yace, " auntynmu ina neman wani abu ne cikin kayanmu kuma bansan inda yake ba shine nakeson zarah tazo ta tayani nema,
Aunynmu tagane halin da sadeeq yake ciki, sai tace, "to gatanan zuwa,"
Zarah tana kwance tana jin duk abunda suke cewa, gabanta ya fai Dan tasan halin ogan nata, dan haka sai tayi kamar tana barci,
Auntynmu taxo wajen zarah tace, "zarah nasan ba barci kikeyi ba, dan haka kitashi kije wajen kiran da mijinki yake maki, gaskiya nayi wauta danace kizo aki na ki kwana batareda izinin mijinki ba, dan ban saniba ko yanada buqatarki a kusa dashi,"
Zarah ta marairaice murya tace, " wlh autynmu na gaji munyi tafiya sosai fa,"
Da qyar auntynmu tasa zarah gaba har qofar akin sadeeq, sannan ita ta juya ta koma akinta,
Sadeeq kam yana ganin zarah ya taso kamar tsohon maye ya fara kissing in ta tako ina,
Zarah tsoro ya kamata saboda taga salon yau yafi na kullum, dan jikinshi har rawa yakeyi,
Cikin muryan kuka tace, "wallahi zanyi maka ihu kowa yaji"
Sadeeq cikin kakkausar murya yace, "kin dae bakiyi ihun ba" sannan ya cigaba da harkar gabanshi,
Zarah kuka take wiwi tana bashi haquri Amma ko saurarenta bayayi,
Sadeeq kam lokacin dayaji wajen babbar harka kamar kullum sai yajishi kamar ba namiji ba, kuma duk a lokacin yanajin matsananciyar sha awar ta, Amma kuma yakasa iya saduwa da ita,
Kuma ga ciyon cikinshi sai qaruwa yakeyi, sadeeq lokacin da yaji maranshi tayi wani mugun murawa baisan lokacin da yasaki razananniyar qara ba,
Zarah ba qaramin firgita tayi ba, dan tunda take dashi bai taba yin haka ba,
Bata ankara ba sai taganshi ya sulale qasa kamar Wanda Bashida rai,
Zarah cikin ruewa tayi saurin bue qofa taje akin auntynmu tana kuka,
Auntynmu harta fara barci sai taji Ana knocking kuma sai taji kukan zarah, cikin tashin hankali tayi saurin bue qofa sai taga zarah tana kuka,
Auntynmu tace, "subhanallah zarah ya akayi"
"Wlh yaya sadeeq ne gashican kwance bashida lafiya,"
Auntynmu tayi saurin barin akin taje akin da sadeeq yake kwance cikin wani hali,...,,,,,,.....
*kubiyoni*
*ummu meenal ce
'<���*
[10/8, 9:12 PM] Ummu Meenal: *<�7�<�7�SAKAYYA<�7�<�7�*
*NA MRS SADEEQ
'<���*
*ummu meenal ce*
*<��*GORGEOUS WRITERS FORUM<��*
*G.W.F*
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we the best among*
*DEDICATED TO GORGEOUS WRITERS*
*Page 71-75*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Lokacin da auntynmu ta shiga akin hankalinta ba qaramin tashi yayi ba,
Tayi saurin juyowa gefen da zarah take tace, " zarah me yasameshi ne,"
Hankalin zarah ya qara tashi ganin sadeeq ko motsi bayayi cikin kuka tace, "auntynmu wlh nima bansani ba", sannan ta fashe da kuka,
Auntynmu tayi saurin auko wayarta, no Dr in gidan ta kira tace Dan Allah yazo yanxu emergency, sannan tayi saurin zuwa sashen Ammi ta faa mata halin da sadeeq yake ciki,
Ammi cikin sauri da firgita ta sanar da abbu halin da sadeeq yake ciki,
Cikin mintuna talatin Dr ya iso tareda kayan aikinshi, lokacin abbu da Ammi har da auntynmu duk suna akin, kuma anyi sa'a lokacin sadeeq ya farka daga sumewan da yayi,
Lokacin da Dr ya shigo akin su kuma abbu da Ammi sun bar akin, sai auntynmu da zarah sune cikin akin, zarah sai kuka takeyi, auntynmu tana bata haquri,
Dr yayi mashi ya duddubashi sannan yayi mashi tambayoyi,
"Maran naka ta dae tana ciyon ne,"
Sadeeq cikin qarfin hali yace, "Aa yau tafara ciyo,"
Dr yayi �an gwaje gwajenshi sannan yace, "A gaskiya matsalar ka babba ce, sannan Dr ya juyo ya kalli auntynmu yaci gaba da cewa, auntynmu yakamata sadeeq yayi aure, saboda wannan ciyon Maran dayake yi, ba komai bane sai tsantsar sha'awa,
Wato idan sha'awarshi ta motsa kuma bai samu biyan buqata ba, sai swarm in ya tarar mashi a Mara, Wanda hakan har kissa yanayi,"
Auntynmu ta zabura lokacin da taji bayanin Dr sannan tace, "Dr yanada mata fa, matanshi har biyu ne"
Dr yace, " koda ace matanshi huu ne, to gsky bai samun nutsuwa dasu," sannan ya juya ya tafi abunshi,
Auntynmu taje gaban sadeeq Wanda yake kwance yana riqe da maranshi tace, " sadeeq ina fatar kaji abunda Dr yace, inason kifaamun maganarshi gsky ne?"
Sadeeq cikin qarfin hali yace, "wallahi auntynmu gaskiya ne, hasalima ban taba kusantar zarah ba,"
Auntynmu cikin tsananin mamaki tace what? Bangane abunda kake nufi ba,"
Zarah kam ruewa tayi dan taji sadeeq yana tona sirrin rayuwar aurensu,
Salallami auntynmu ta rinqayi sannan tace, "kana nufin baka taba sanin zarah a matsayin �a mace ba?"
Sadeeq ya aga kai alamar eh sannan yaci gaba da cewa, " kuma wallahi auntynmu badan banaso ba, kullum da tsananin sha'awar zarah nake kwana da ita nake tashi, Amma kuma har yanxu Allah baisa na sadu da ita ba,"
Auntynmu ta juya ta kalli zarah, sannan tace, "zarah kinji abunda sadeeq yace, kina nufin baki taba yarda ya kusanceki ba?"
Cikin muryan kuka xarah tace, "wallahi auntynmu tsoro nakeji, saboda naji ranarda ya fara kwana akin marwa sai naji tanata kuka sosai,"
Maganar tabawa auntynmu dariya Amma saita guntse dariyar ta, a ranta tace kai zarah akwai quruciya,
A fili kuwa cewa tayi, " wallahi zarah baki isa ba, so kike ki kashe mijinki? Kinason tsinuwar Allah ta hau kanki ? To bara kiji duk matar da mijinta ya nemeta taqi yarda wlh tsinuwa Allah yana kanta, dan haka ko kinaso ko bakiso yau sai aadeeq ya anshi haqqinsa a wajenki,"
Kuka sosai zarah takeyi, batace komai ba sai kuka,
Auntynmu tace, "sadeeq zan fita zan Barku akin, inason kayi abunda kakeso da zarah, Sannan idan tayi gardama kasanar dani, idan nazo ke kuma zakisha dukan tsiya,"
Gaban zarah yayi mugun faduwa sai ta qara fashewa da sabon kuka,
Auntynmu har ta kai qofar fita zata fita cikin akin, sai sadeeq ya kiranta, zuwa tayi kusa dashi ta tsaya,
Cikin daburcewar murya yace, " auntynmu bazan iya kusantar taba wallahi,"
Cikin tsanani mamaki tace, "saboda me?" Sadeeq ya sunkuyar da kanshi qasa alamun kunya,
Auntynmu tace, " sadeeq ka ago kanka ka kalleni, kuma kafaamun matsalar ka, saboda babu wanda zaku faawa matsalarku kamarni, da mamana da mamanka uwa aya uba aya ne, sannan kema zarah da mamana da mamanki uwa aya uba aya ne, mamana itace aka fara haihuwa, sannan mamanku tundasu �an biyu ne",
Sadeeq sadeeq ya yarda da maganar ta, lallai ita yakamata ya faa wa matsalar su, dan idan ya zauna a haka babu ranar da zai kusance ta,
Sadeeq ya ago kanshi ya zuba idanuwanshi cikin na auntynmu Sanann yace, "auntynmu wallahi tunda mukayi aure da zarah ban taba saduwa da ita ba, kuma a cikin jikina inajin sha'awar ta sosai, sannan koda na aure ta ina sonta,
Kuma abun mamaki zanyi rmisng da ita amma da zarar nayi niyyar shigarta sai injini na koma kamar ba namiji ba, sai inji Abun tafiyar ta laqume, bansan meye dalili ba,"
Aunty tayi Dogon numfashi tace, "danqari to abun tambaya anan, itama marwa haka kakejin kanka idan kana tareda ita,?"
"Aa wlh idan ina tareda marwa lafiya lau nakejin jikina,"
Auntynmu tace, " sadeeq akwai matsala babba, domin a gaskiya ina tunanin kamar akwai abunda yake faruwa dakai, kace idan kana akin marwa zakaji kai cikakken namiji ne, Amma idan kana akin zara gabanka zai laqume ?"
Sadeeq ya aga kai alamar eh,
Auntynmu tace, " to a gaskiya nafara tunani kamar asiri akayi maka,"
Sadeeq yace, "asiri kuma auntynmu,"
"Eh asiri, inda ace duka matan idan kana tare dasu kakaejin kanka ba lafiyyen namiji ba to da sai ince bakada lafiya, Amma kanada mata biyu aya zaka iya komai da ita, aya kuma sai dai ka kalleta bazaka iya sex da ita ba, dole akwai asiri,"
Sai yanxu sadeeq yayi wannan tunanin, cikin ranshi yace idan asiri akayimun to wlh bazan taba yafewa duk Wanda yayi mun ba,
A fili kuma" yace auntynmu yanxu ya za'ayi,"
Auntynmu tace" zanyima su abbu bayani, gobe da asuba sai muje wajen wani malami mai karya sihiri, kuma shi wannan ba boka bane,"
Sadeeq cikin jin dai yace, " Allah yabarmu tare auntynmu na gode kuma naji dai zaki nema mun farin ciki na, kuma idan ta samu ciki ta haifi �a mace sunanki xansa mata,"
Auntynmu tsayawa tayi tana kallon rashin kunya irinta sadeeq,
*kuyi haquri da wannan babu yawa, ban samu na xaunaba*
*ummu meenal
'<���*
*comment, 09062884594*
[10/8, 9:13 PM] Ummu Meenal: *<�7�<�7�SAKAYYA<�7�<�7�*
*NA MRS SADEEQ
'<���*
*ummu meenal ce*
*<��*GORGEOUS WRITERS FORUM<��*
*G.W.F*
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we the best among*
*DEDICATED TO GORGEOUS WRITERS*
*WANNAN SHAFIN NAKUNE SUKUTUM �AN GORGEOUS WRITERS, A GASKIYA NAJI DAIN QAUNARKU A GARENI, LALLAI GORGEOUS WRITERS TSINTSIYACE MAAURINKI AYA, SABODA HAKA WANNAN SHAFIN BANIDA BAKIN MAGANA NAKUNE NABAKUSHI KYAUTA KUYI YANDA KUKAGA DAMA DASHI BANIDA BAKIN MAGANA*
*Page 76-80*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Antynmu ta kalli zarah tace, " ki kwana a nan akin gobe da sassafe zamuje wajen malamin,"
Zarah tace, " to"
Bayan auntynmu ta fita cikin akin sai sadeeq ya dafa maranshi sannan ya kalli zarah yace, " babyna matsalar mu takusa zuwa qarshe insha Allah,"
"Yayana inajin tsoro fa,"
Sadeeq yasa hannunshi ya riqe bakin ta sosai har saida ta anyi qara, sannan yace, " wato ke harkin taba jinmu nida marwa ko,?"
"Aa yayana lokacin daka fara shiga akin ta sai naji tana ihu sosai,"
Sadeeq yayi murmushi sannan yace, "ai ke nasan baxakiyi ihu ba, dan nasan ke jaruma ce,"
Zarah ta turo an qaramin bakinta tace, "Aa nidai inajin tsoro "
Dariya sadeeq yayi a cikin ranshi yace yarinya xaki daina jin tsoro nidai fatana inga nasamu lafiya,
Jawota yayi jikinshi ya rungume yanajin sonta yana qara ratsa zuciyar shi, da haka suka kwanta, asuba ta gari,
Bayan auntynmu ta koma akinta sai tayi alwala ta tayar da sallah tana roqon Allah ya kawo qarshen matsalar sadeeq,
Lokacin da akayi asuba auntynmu bata koma barci ba, sai taje akin Ammi, bayan Sun gaisa anyunmu ta faama Ammi abunda yake damun sadeeq,
Ammi abun ya tsorata ta, dan haka tace xama bai gansu ba, nan ta tashi tashiga akin abbu Dan ta sanar dashi matsalar sadeeq,
Abbu shi kanshi saida ya jinjina lamarin, sannan yace insha Allah kafin su koma gidansu sadeeq ya samu waraka,
Lokacin dasuke breakfast auntynmu sai cewa takeyi, "kufayi sauri muje mu sameshi gida dan anjima kaan xai shiga islamiyya, shikam sadeeq cikin ranshi dai ne fal a ranshi, dan harya fara tunanin �a�an da xasu Haifa,
Ita dai zarah kanta yana qasa batace komai ba Dan taji abunda yafi qarfinta,
Haka suka kammala breakfast insu suka tashi suka shiga mota sai gidan malam aliyu,
Lokacin da sukaje gidan sunyi nasarar samunsa, sadeeq ba qaramin murna yayi ba da suka iskeshi,
Bayan bayan an gaisa sai malam aliyu ya kalli abbu yace, "kwana dayawa mun daina hauwa," dayake daman sun San juna,
Abbu yace "lafiya lau wlh, sai dai kuma jikan naka yake da matsala," saiya nuna sadeeq,
"Subhanallah meyake damunshi,?"
Nan take sadeeq ya faawa malam aliyu matsalar shi tun farko har zuwa yanxu,
Malam yace, " A gaskiya sadeeq sihiri akayi maka, Amma insha Allah yau saina warware wannan sihirin, yau in nan,
Sadeeq har cikin ranshi yaji dai sannan yace, "malam su Waye suka yimun wannan sihirin?"
Malam yayi murmushi sannan yace, "A gaskiya baxan San ko su Waye ba, saboda bana duba Amma insha Allah yau saina warware wannan sihirin, zan baka wasu addu'oi kayisu, sannan yanxu xanyi maka addu a A cikin zam zam, kasha yanxu kuma kasha anjima, insha Allah yau saika kwanta da matarka,"
Malamin yaci gaba da cewa "kuma yakamata ka riqe addu oi, kamarsu azkar, akwai azkar na safe da yamma, duk San bakasu, kuma karkayi sakaci dasu,"
Sadeeq cikin murna yace, "insha Allah malam baxanyi sakaci da askar ba,"
Malam yayi addu'oi sosai a cikin zam zam sannan yabashi ya sha rabi zuwa anjima kuma zai qara shanye rabin, sannan malam yace yau ya gwada kwana da zarah yagani, insha Allah yau komai zai dawo normal,"
Sadeeq yace, "Allah ya yarda malam na gode sosai, "
Auntynmu tsaya tayi tana kallon rashin kunya irinta sadeeq, ita kuma zarah idanuwanta sukayi rau rau alamar kuka,
Bayan Sun dawo gida auntynmu taja hannun zarah suka shiga akinta, nan take ta haama zarah maganin mata tace kuma saita shanyeshi,
Zarah tasa mata kuka wai batasan sha, auntynmu tasata dole saida ta shanye shi tas, sannan akwai wata qawarta tana haa amare, tace tanason ta dafama zarah kazar amare,
Babu bata lokaci sai gata ta kawo kazar da kanta, auntynmu tasa zarah ba tace dole saita ci,
Zarah tana kuka haka taci kazar maganin, sannan ta kora da tsimi,
Qiri qiri auntynmu ta hana zarah Shan ruwa, a cewarta sai dai tasha ruwan tsimi na, zarah kam tayi kuka da taci kazar maganin nan, dan gani take kamar idan sadeeq ya riqeta baxai Barta ba, to kunsan halin �an maiduguri basu wasa da kayan mata da kayan qamshi gyara kam zarah tasha gyara ,
A bangaren sadeeq kuwa harya qosa dare yayi, kuma da alamu yanaji a jikinshi kamar sihirin ya karya, dan haka ya qosa yaga zarah kusa dashi,
Misalin qarfe goman dare zarah tana akin auntynmu tanashan wata gumba da aka dama mata, sallamar sadeeq yasa saida �an hanjin cikinta suka kaa,
Tayi saurin ajiye cup in hannunta cikin muryan tsoro tace, '"sannu da zuwa,"
"Yauwa sannu, me kike dabakije kin kwanta ba,?"
Zarah ta kalli auntynmu ta sunkuyar da kanta,
Auntynmu tace, "lallai kam dare yayi , nima yanxu xan kwanta Dan haka kema tashi kije ki kwanta,"
Zarah tuni tafara kuka tace, "haba auntynmu ni anan San kwana,"
"Ke banason rashin hankali, idan anan zaki kwana ni sai nafita nabaki akin sadeeq ya shigo,"
Zarah ta qara fashewa da kuka tace, "Dan Allah auntynmu kitaimakeni yau nashiga uku auntynmu zan mutu,"
Zarah tabawa auntynmu tausayi, Amma babu yanda xatayi haka kowa taji a 1nyt in ta, dan haka qara taje kawai ayi a wuce wurin,
Auntynmu ta dafa zarah tace, "kiyi haquri zarah babu wani wahala, kuma ai qara kawai ayi kiwuce wajen, ai kinga kishiyarki marwa harta daina jin zafi yanxu,"
Zarah tace, " wallahi itama nataba jin tana ihu ranarda yafara kwana a akinta, dan haka ni tsoro nakeji,"
Sadeeq kam dayaga zasu bata mashi lokaci , saiya tako zuwa wajensu, hannun zarah ya riqe gam kamar wani zai qwace mashi ita, sannan yace, " zaki tafi ko saina aukeki"?
Cikin mamaki auntynmu tace, "zarah kitafi saida safe,"
Sadeeq sai jan zarah yakeyi, ita kuma tana kafewa alamun bazata tafi ba,
Da haka har suka bar akin auntynmu, sukaje masaukinsu,sadeeq jikinshi har rawa yakeyi, ita kuma zarah sai haquri take bashi tun ba' aje ko ina ba............
*ummu Meenal
'<���*
[10/8, 9:13 PM] Ummu Meenal: *<�7�<�7�SAKAYYA<�7�<�7�*
*NA MRS SADEEQ
'<���*
*ummu meenal ce*
*<��*GORGEOUS WRITERS FORUM<��*
*G.W.F*
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we the best among*
*DEDICATED TO GORGEOUS WRITERS*
*INA TAYAKI MURNAR AURENKI, MARYAM YUSUF INGAWA (MAN'U) WANDA ZA'AYI YININ BIKI A YAU ASSABAR, MARYAM YUSUF TANA AYA DAGA CIKIN CLASS MATES INA A G.G.S.S JIBIYA,INA ROQON ALLAH YA KAE FITINA A TSAKANINKU, ALLAH YABAKU ZURIYA AYYABA*
*Page 81-85*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Zarah kuka take sosai tana bashi haquri akan ya qyaleta Amma sadeeq ko saurarenta bayayi,
Zarah hankalinta ya qara tashi lokacin da taga sadeeq ya auke ta ya ora ta akan makeken gadon,
Sadeeq ya fara qoqarin cire mata riga duk ya fita hayyacin shi, bakinshi ya manna akan bress in ta ya fara tsotson su, a hankali ya zura hannunshi qasan maranta yana wasa da wurin,
Zarah ta fara lumshe idanuwa alamun tafarajin dain abun, dan haka batayi mashi gardama ba itama tarinqa mimmiqewa,
Sadeeq kam gaba aya ya fita hayyacin shi, buqatarahi kawai ya cimma burinshi,
Sadeeq ya auko hannunta ya ora akan maranta, nanfa zarah ta rue dataji abokiyar tafiyar qaruwa ce, hankalinta ya tashi kuma ta lura salon yau yafi na kullum, dan yau taga alamun bazai aga mata qafa ba,
Zarah ta fashe da sabon kuka tayi saurin cire hannunta a qasan maranshi ta fara bashi haquri, "Dan Allah kayi haquri wlh ni kafi qarfina zan mutu",
Sadeeq kam jinta bayayi, dan haka yaci gaba da qoqarin rabata da pant in ta, zarah ta riqe mashi hannu tana fain, "Dan Allah kaji tausayina na shiga uku wlh inajin tsoro,"
Sadeeq ya qwace hannunshi baiyi mata magana ba, dan bazai iya magana a wannan yanayin ba,
Cikin ikon allah sadeeq ya fara neman hanya, sai yaji har wani qarfi yakeji sabanin da,
Ruf yaji hanyar babu alamun buewa a tare da ita ko kaan,
Zarah kam jin tayi baqon lamari yana ratsata, wani irin raai da Zugi taji suna ziyarta ta, kukan ma yaqi zuwa sai kiran sunan Allah takeyi,
Sadeeq yabi zarah a hankali Amma kuma idan yace yabita a hankali bazai samu yanda yakeso ba, dan a matse take sosai, dan haka yaci gaba da shigarta iya qarfinshi,
Zarah tun tana kiran sunan Allah harta dawo taciga da ihunta, shima duk a banza kawai saita hau dukanshi, shikam sadeeq duk baimasan tanayi ba, harkar gabanshi yakeyi,
Sadeeq kam ya samu abunda yakeso, dan haka bai saurara mata ba saida yaji ya biya buqatarahi sannan ya qyaleta,
Zarah tasha wahala sosai, sai numfashi takeyi sama sama,
Saeda nutsuwa tazo mashi sannan yaga barnar da yayi, cikin jin tsoro yafara girgizata yana kiran sunanta, "zarah dan kitashi karki mutu wlh ina sonki, son danakeyi maki ne har yasa nayi maki haka, Amma bansan kinsha wahala haka ba,"
Zarah daqyar ta bue idanuwanta duk Sun kumbura saboda kukan da tayi, a hankali ta fara magana qasa qasa, " yaya kana nufin wannan shine son da kake yimun,?"
Sadeeq cikin jin tausayin ta yace, "wallahi zarah ina sonki har cikin raina,"
Zarah har zatayi magana saita kasa saboda kukan dayazo mata, sadeeq ya auke ta ya rungume ta yana lallashin ta, sai a lokacin ya lura da zanin gadon duk ya baci da jini,
Zarah kuka takeyi tana fain, " ni indai haka zaka rinqa yimun to gsky bazan qara kwana tare da kai ba Dan wata rana zaka kasheni,"
Sadeeq yace, "insha Allah hakan bazai qara faruwa ba," sannan ya tashi ya cika baho da ruwan umi ya zuba gishiri, sannan ya auketa yakai toilet in,
Cikin ruwan umin ya zauna da ita, aiko zarah ta saki uban ihu saboda azabar dataji,
Sadeeq yace, " kiyi haquri ki zauna hakan zaisa wajen ya warke," zarah kam kuka takeyi sosai tana fain,
"Wallahi zafi nake qaraji idan nashiga ruwan,"
"Yi haquri zaki daina jin zafin gaba aya, Kibari idan safiya zanje nasiyo maki maganin da zaisa kidaina jin zafi a gurin,"
Cikin lallashi sadeeq ya gasama zarah jikinta, sannan ya nao ta a towel ya ajiyeta akan bed,
Da safe auntynmu ta gama shirya breakfast ta ajiye a dinning, Amma shiru kakeji babu wanda ya fito, dan haka itama taje tayi kwanciyar ta a akinta,
Sadeeq da kanshi yayima zarah wanka, ya auko mata doguwar riga marar nauyi, ba wata kwalliya tayi ba, saboda jikinta duk babu dai kuma idanunta Sun kumbura saboda kukan jiya,
Auntynmu ta gaji da jiransu Dan haka tafito da niyyar taci nata abincin tundasu basu tashiba, sai ganin sadeeq tayi ya fito shikaai batareda zarah ba,
Sadeeq ya gaishe ta, itama ta ansa sai auntynmu tace, "ina zarah take ne, itama tafito tayi breakfast mana,"
"Antymu yau zarah batada lafiya shine zan kai mata nata break in,"
Antymu tace, "to shikenan Amma yakamata tafito ta an motsa jikinta, shine qarfin jikinta zai dawo, Amma idan tana aki zata dae bataji qarfin jikinta ba,"
Sadeeq baiyi musu ba ya juya ya shiga akin da zarah take, a kwance ya ganta sai hawaye takeyi, yace, " kiyi haquri zarah muje falo kici abinci, hakan zaisa kiji qarfin Jikin ki,"
Har zatayi musu sai sadeeq yace, "idan nakine ba to wlh saina qarayi yanzu ni dama bai isheni ba,"
Zarah cikin ta zaro idanu cikin tsoro tace, " Aa bari inje falon, " da qyar zarah take tafiya saboda har yanxu wurin yana mata zafi,
Lokacin da xarah take shigowa auntynmu ta tsura mata idanu, da alama ta gane sadeeq ya cimma burinshi, a ranta sai taji dai da asirin ya karye, Amma kuma ta tausayawa zarah sosai,
Auntynmu ta tashi ta isa inda zarah take, ta riqo hannunta har zuwa wajen inda ta jera abinci,
Zarah tana zaunawa saida tasaki ihu Dan azabar da taji, sadeeq da antymu sai sannu suke mata,
Antymu tace, "sadeeq yakamata kasiyo mata magani tasha Dan nasan kai Dr kafini sanin maganin daya dace da ita,"
"Eh auntynmu so nakeyi tafara break ne,"
Da qyar aka tilasta mata Sanann tasha ruwan tea, Sannan sadeeq ya kaita akin auntynmu ya kwantar da ita dan jikinta yayi zafi da alama zazzabi takeji,
Abbu da Ammi kuwa basusan abunda yake faruwa ba, Amma dai suna roqon Allah yasa asirin nan ya karye,
Abbu ya kalli Ammi yace, " yau inason nabawa sadeeq da zarah labari, "
Ammi cikin girmamawa tace, " wane irin kabari kuma,?"
'"Kin manta nace zan faa masu dalilin dayasa zainab maman zarah bata taba zuwa inda muke ba, sannan mu kuma Bamu taba neman taba,"
Ammi tace, "Eh gaskiya ne, yakamata ka faa masu,"
Abbu ya tashi yace, " kitashi muje yanzu muje mu basu labarin iyayensu mata,"
Dukansu suka tashi sukaje babban falo..........
*oh ni nadaina jin labarin tabawa bansan wane hali suke ciki ba?*
*waishin wane labari ne abbu zai bawa sadeeq da zarah dan naga har sauri yakeyi?*
*muje zuwa*
*ummu meenal
'<���*
[10/8, 9:13 PM] Ummu Meenal: *<�7�<�7�SAKAYYA<�7�<�7�*
*NA MRS SADEEQ
'<���*
*ummu meenal ce*
*<��*GORGEOUS WRITERS FORUM<��*
*G.W.F*
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we the best among*
*DEDICATED TO GORGEOUS WRITERS*
*Page 86-90*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Lakacin dasu abbu suka tafi babban falon sai basuga kowa ba, abbu yace, " to inaga kamar basu tashi barci ba Dan haka ni nafita sai anjima kaan zan dawo,"
Ammi tace, " adawo lafiya,"
Zarah ce kwance a akin auntynmu sai rawan sanyi takeyi saboda zazzabin datakeji ga kuma ciyon kai,
Auntynmu ta qara haa ma zarah ruwan zafi ta surka mata sannan tace taje toilet ta qara gasa kanta,
Auntymu tashi tayi ta shiga akin su zara zarah da niyyar ta auko kaya, jini ne tagani sosai akan gadon dan zanin gadon duk ya baci da jini,
Jinjina kai auntynmu tayi, sannan tayi murmushi a ranta tace, sadeeq yayi aiki,
Cire zanin gadon tayi ta bue wdrp ta auko wani zanin ta shimfia,
Lokacin da sadeeq ya siyo maganin kai tsaye akin auntynmu ya shiga, ya sameta kwance sai rawan sanyi takeyi, hankalinshi ya tashi lokacin dayaga har yanxu kaka takeyi,
Sadeeq ya qarasa wajenta ya tab'a jikinta sai yaji zafi rau sadeeq a hankali ya agota ya orata kan jinkinshi yace,
"Kiyi haquri zarah wlh banason inga kina kukan nan, wannan kukan shi yakesa kanki yana ciyo," sannan ya auko maganin hae da robar ruwa faro ya bata yace tasha,
Da qyar tasamu tasha maganin saboda batason Shan magani, zarah ta ago fuskar ta suka haa idanu saita sunkuyar da kanta qasa,
Sadeeq yace, "ya akayi ne my sweetheart?"
Zarah ta marairaice fuska kamar zatayi kuka tace, "Dan Allah yaya karka sake yimun abunda kayimun jiya,"
Tabawa sadeeq dariya, saida yayi dariyarshi mai isar shi sannan yace, " haba sweetheart ai bazai yiyu ba, Amma idan za'a sake na biyu baxakiji zafi ba sai dai da zakiji,"
Zarah ta shagwab'e fuska batace komai ba ta kwanta a faffaan qirjinshi,
Misalin qarfe biyu na rana sadeeq da zarah hardasu auntynmu suka hau a babban falo kamar yanda abbu ya buqata,
Abbu yayi gyaran murya sannan yace, " yau inason na baku labarin dalilin dayasa tunda xainab tayi aure bata tab'a xuwa inda muke ba sannnan muma Bamu taba zuwa inda yake ba,"
Kowa na gurin sai ya qara zama yana sauraron abbu,
Abbu yace, "shekaru goma sha shidda da suka wuce, zainab ta bijirewa magana ta, sannan so makaho ya rufe mata idanu, kuma ta fifita baban zarah a kaina,"
Abbu ya anyi shiru sannan ya Maida hankalinshi a kan zarah yace, " lokacin auren mahaifiyarki ni a matsayina na mahaifinta na zab'a mata miji na gari Amma ta bijirewa magana ta, ta nuna ita zab'in kanta take so batason zabina,"
A kawai wata rana Wanda na zab'a mata a matsayin miji yaxo wajenta domin su fahimci juna sai ce mashi tayi idan ya yarda ya aure ta saita illata shi,
Tun ranar da tayi mashi wannan mummunan kalaman ya daina zuwa wajenta,
Kuma abun mamaki shi wanda takeso in ba an gari bane kuma batasan iyayenshi ba, a kwai ranar da na zaunar da zarah na fahimtar da ita illar auren ta da wanda takeso amma ina tayi nisa akan sonshi,
Bata auki magana ta ba, dan haka tace ita tana nan akan bakanta na auren ta baban zarah,
Ni kuma a lokacin na zuciya nace, zan aura maki aure da wanda kikeso, Amma karki kuskura kixo gida na kuma muma bazamujeba,
Nayi hakan ne Dan na tsorata ta, Amma sai naga tayi murna tace ta yarda,
Hakan ba qaramin haushi naji Dan haka babu b'ata Dogon lokaci akayi bikin,
Ranar da za'a za'a tafi da ita, lokacin tabani tausayi danaga tana kuka, dan haka nima nashiga aki na na matse hawayen da suke son gangaro mun,
A lokacin kuma �ar uwarta Aysha maman sadeeq ta an dade da rassuwa, dan A gurin haihuwar sadeeq ta rassu,
Saboda ita aysha maman sadeeq tayi saurin aure Dan batayi karatu ba,
Ita kuma zainab tayi karatun ta dan har diploma tayi,
Tunda akayi auren kuma Allah baisa tazo waje na ba, sai dai saqon wasiqar ta ya riskeni, wasiqar tana magana ne akan in yafe mata,
Allah sarki batasan na dae da yafe mata ba,
Abbu ya share hawayen da suka gangaro mashi yace, " lokacin zainab bata fahimceni ba, nima ban fahimce ta ba, ashe ma ta rassu,"
Abbu yayi shiru yana share hawaye,
Sadeeq yace," abbu kadaina kuka insha Allah ummi tana cikin rahamar Allah,
Abbu yace, " zainab ina sonta a cikin �a�a na, dan haka dole ne zanyi jimamin rashinta,
Zarah ita tunda abbu ya fara bada labarinin take kuka, saida su auntynmu suka lallashe ta sannan tayi shiru,
Abbu ya kalli sadeeq yace, "yakamat kuyi shirin komawa kano tunda kasan kanada wata matar,"
Sadeeqyace, " Eh abbu zansa ranar komawa ne,"
"Aa sadeeq kudai shirya ku koma gobe yafi,"
Zarah ta waro dara daran idanuwanta tace, "abbu Amma badani zai koma ba ko,"
Abbu yace, "kai zarah akwai wauta, idan bai koma dake ba to dawa zaije?"
Zarah ta zumburo baki ta tashi tabar wajen,
Da haka aka rufe taron da addu'a, kowa ya tashi ya kama gabanshi, kuma kowa najin son zarah da sadeeq a zuciyoyinsu,
Zarah tana shiga aki ta faa kan gado ta fashe da kuka, tana cikin kukan saiga sadeeq ya shigo , a hankali ya qarasa inda take ya rungume ta tabaya,
Zarah ta an firgita saboda batasan da shigowar shiba, sadeeq yace, "matsoraciya kawai, me kikema kuka,?"
Shagwabe fuska tayi tace, "kajifa abunda abbu yace wai gobe zamu koma kano,"
"Indai wannan ne to kiyi haquri Dan na lallashi abbu akan tafiyarmu gobe sai yace to ya haqura ya bari sai jibi,"
Zarah cikin shagwaba tace, wallahi ni yayimun kusa sai dai nan da wata biyu,"
"Wane wata biyu kinsan fa mun baro marwa kuma ta dameni da waya kuma itama tanada haqqi a kaina qara inje in sauke nauyin dayake kaina,"
Zarah cikin fushi tace, " kai dai kawai kace kanason kaje kaga marwa inki,"
Dariya yayi Dan yagane kishin nata ne ya motsa, zuwa yayi daf da ita ya kama an qaramin bakinta yace, "sai nayi maganin wannan bakin mai yimun tsiwa "
Sannan ya haa bakinta da nashi ya fara tsotsa kamar ya samu lollipop,,,..
*Taku ummu Meenal
'<���*
[10/8, 9:13 PM] Ummu Meenal: *<�7�<�7�SAKAYYA<�7�<�7�*
*NA MRS SADEEQ
'<���*
*ummu meenal ce*
*<��*GORGEOUS WRITERS FORUM<��*
*G.W.F*
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we the best among*
*DEDICATED TO GORGEOUS WRITERS*
*INA TAYAKI MURNAR KAMMALA LITTAFINKI MAI SUNA SANADIN ALJANA, A GASKIYA KITTAFIN SANADIN ALJANA YA WA'AZANTAR YA NISHAANTAR KUMA YA FAAKAR, IDAN HAR BAKI/KA KARANTA SANADIN ALJANA BA TO KIYI GAGGAWAR NEMANSHI KI KARANTA KUMA INA MAKU ALBISHIR DACEWA MARUBUCIYAR TAGAMA LITTAFIN COMPLET ,MARUBUCIYAR TABAJE BASIRARTA WAJEN RUBUTASHI, KADAKUMANTA SUNAN LITTAFIN SANADIN ALJAN NA RUKYN MAMA*
*Page 91-95*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Ita kam tabawa tun lokacin da zarah ta bar garin hankalin ta duk a tashe yake, yanzu babu mai yimata aikin wahala Dan idan tace saude tayi mata ko wanke wanke ne batayi saita ficewarta yawo,
Dan yanxu saude bata cika zama gida ba, dan har akin samari take kwana,
Lokacin da saude ta fara kwana akin samari tabawa bataji haushi ba saboda tana kawo mata kayan kwaayi wani lokacin harda kui,
Amma yanzu sai tafi sati aya bataga saude ba, abun ya fara damunta, ga rashin kui kuma babu abunci sannan wadda take ayukkan gidan bata nan,
Ranar wata assabar ranar saude tana gida, tabawa tacema saude " Dan Allah saude kije ki ebo ruwa kinga yanxu ko ruwan sha bamudashi"
Saude cikin kallon rainin hankali kamar ba uwar ta tace, " gaskiya babu inda zanje Dan banajin dain jikina"
Tabawa ta tsura mata idanu sai taga duk ta canxa tayi fari sai kace mai qaramin ciki,
Tabawa tace "wai saude me yake damunki Naga duk kin canza sai kace mai qaramin ciki?"
Gaban saude ya fain Dan kuwa rabon da taga al'adar ta wata biyu kenan,
Bata gama tunani ba tabawa ta shaqo wuyanta tace "Dan ubanki sai kin faamun wanda yayi maki ciki ko kuma inkashe ki"
Saude cikin tsoro tace " wallahi ban sani ba Sunada yawa"
Tabawa ta rinqa sallallami tace " yanzu saude abun kunyar da zaki ja mana kenan, yau na shiga uku ina zansa kaina?"
Tabawa kuka take sosai kamar anyi mata mutuwa, itama saude sai kuka takeyi,
Tabawa ta miqe tsaye tace " kiyi sauri ki tashi muje a zubar da cikin nan Dan bazaki ja mana abun kunya ba"
Haka tabawa da zarah suka fice cikin gidan Dan zuwa zubar da ciki,
Ana gobe su zarah su koma kano antymu taje da zarah gidan wata aminiyar ta, saboda tanason a gyara zarah Wanda idan sadeeq ya kusance ta saiya gigice,
Matar ta kalli zarah tace "yarinyar nan tanada kyau ta burgeni Dan haka zan gyarata sosai"
Ita dai zarah gabanta sai fauwa yakeyi saboda tanajin tsoron ayi mata abunda zaisa ta wahala wajen sadeeq,
Matar ta haa ma zarah abubuwa da yawa wani kuma anan take tabata ta shanye, sannan aka ware mata Wanda xataje dashi kano ta rinqasha,
A bangaren su marwa kuwa sai murna takeyi miji zai dawo, dan haka itama bata tsaya wasa ba ta tashi tsaye wajen gyaran kanta,
Ranar da zasu koma kano zarah tayi kuka na rabuwa da auntynmu tanajin kamar karsu rabu, wannan karon basusha wahalan xaman mota ba saboda a jirgi su dawo,
Lokacin da suka isa gida marwa da qannenta suna gidan Dan anyi girki kala kala na tarbon mai gida,
A gaban kowa marwa tayi saurin zuwa gurinshi ta rungumeshi sosai,
Wani kishi zarah taji ya taso mata kamar zatayi hauka Dan har saida ta fara ganin jiri, ganin baxata iya juran kallonsu A haka ba yasa tayi saurin yin gaba ta shiga akinta,
Tayi tunanin zai biyo ta akinta Amma sai taji shiru, cikin ranta tace yana can tare da matarshi kawai sai tafara hawaye,
Marwa ta jere abinci a gaban sadeeq tace ""darling yakamata kazo kaci abinci gashinan yana jiranka tun azu"
Sadeeq yace " kamar kinsan inajin yunwa Amma bara inje inkira zarah sai muci tare"
Marwa ta yamutse fuska tace "nifa kai kawai nayima girki ban girka da ita ba"
Kallon mamaki yayi mata yace "kina nufin ita mu barta da yunwa kenan"
"Ina nufin ta girka da kanta ni bata isa nayi mata girki ba"
Sadeeq ranshi ya baci nan take sai yaji abincin ya fita ranshi Dan haka yace" nafasa cin abinci bazanci ba kici kayanki"
Saurin kallon shi tayi tace " yanxu darling Dan nace zarah bazataci ba ta girka nata shiyasa kace bazakaci ba? To indai haka ne bara naje nakirata sai taci babu damuwa, dama ni abunda yasa nace bazataci ba ban sani ba ko bata buqatar abunda na girka"
Sadeeq yaji dai har cikin ranshi Dan haka yace "mezaisa tace bazataci girkin ki ba, tafiya fa mukayi Dan haka nasan tana buqatar abinci kije ki kirata idan mun gama cin abinci inada albishir in da zan faa maki"
"Darling wane irin albishir ne wannan?"
"Sai mun kammala cin abinci zan faa maki"
Saurin tashi tayi tace " bara naje nakira ta"
Murmushin jin dai yayi ya aga mata gira alamar to,
Lokacin da marwa ta shiga akin zarah qamshin maiduguri ne
Hancinta ita kanta taji dain qamshin Amma saita fuske, lokacin ita zarah har ta fito daga wanka tagama murza manta da humra jikinta sai qamshi yakeyi,
Wata riga tasa marar nauyi tsayinta dai dai gwuiwa tayi parking in gashinta tayi kyau abunta, sai ganin marwa tayi tsaye a gabanta ko sallama batayi ba,
Qani matsanancin haushin zarah taji ganin harta shirya sai qamshi takeyi kuma tayi kyau abunta sai ta tsaya tana kallonta,
Zarah ta auke kanta tayi kamar batasan da shigowar marwa ba,
Marwa cikin jin haushi tace "tsintacciyar mage dai bata mage Dan mu bamusan asalinki ba"
Maganar ta batawa zarah rai Amma kasancewar bata iya faa ba yasa tayi shiru,
Marwa tace " wai anyi wanka ansa turare dan a auki hankalin miji ko ? To wallahi baki isa ba an sadeeq nawa ne ni kaai, kuma ina qara faa maki sai dai ya kalleki dan Dan babu wata mu'mula ta aure da zata shiga tsakaninku haka zakuyi zamanku ku gama daga qarshe ki kama kanki ki koma inda kika fito"
Kwanta kwata zarah bata gane abunda marwa take nufi ba Dan haka batace mata komai ba tayi banza da ita sai dai ma ta kauda fuskarta daga inda take,
Marwa tace "idan kinga dama kitashi kije muci abinci Amma fa kisani badake na girka ba, mijina ne ya lallabeni da na yarda muci abincin tare da qyar ya shawo kaina Dan haka idan kinga dama kitashi muje muci"
Zarah ta kalleta ta watsa mata harara sannan tace" ke kike da yunwar abinci Amma ni kisani bana buqatar shi Dan babu abunda zanyi da girkin ki"
Dariya marwa tayi tana yimata kallon rainin hankali tace " idan dai miji kike tagama dashi to kisani babu abunda zai iya yi maki tsintacciyar mage kawai"
Kalaman Sun fara damun zarah dan haka tayi saurin tashi da sauri tayi shigewarta bedroom,
Hakan da zarah tayi yayima marwa dai Dan haka ta juya ta koma akinta, sadeeq yana zaune yana jiran isowarsu saiga marwa cikin kissa ta qaraso wajenshi,
Kallonta yayi yace " ina zarah take"
"Darling nayi mata magana akan tazo muci abinci Amma sai cewa tayi ita tafi qarfin taci girki na Allah ya sauwaqe taci girki na, kagani sai da nace muci abincin mu kaai Amma kaqi yarda gashinan qaramar yarinya ta wulaqanta ni"
Shiru yayi yana nazarin maganganun ta kamar ya yarda kamar Mar ya yarda,daga qarshe dai saiya share suka zauna shida marwa sukaci abinci,
Bayan Sun kammala marwa taci "faamun albishir in dakace xaka faamun"
"Kefa bakida mantuwa ki nutsu ki saurareni da kyau zan faa maki yanzu "
Sadeeq yace gaba da cewa " marwa zuwan nan da mukayi maiduguri ashe alkhairi ne a tare damu"
Marwa ta qara gyara zama a zaton ta wasu kuin ne ya qara samu ,
"Marwa tun can naso inkiraki UN faa maki Amma kuma sai nafasa saboda inason inbaki surprise, marwa na gane �an uwa na na dangin mamana"
Marwa bataji dain maganar ba Amma sai tayi murmushi tace "alhamdlillahi Allah mun gode maka"
"Kuma bakisan wani abuba marwa ashe zarah �ar uwata ce da maman da mamana uwa aya uba aya asalima �an biyu ne"
Bai qarasa maganar ba marwa ta katseshi da cewa "qarya ne babu wani �an uwa kawai dai anason ayi maka wayo ne Amma zarah ba �ar uwar bace"
Sadeeq ya tsaya yana mamakin marwa yanda duk ta rue cikin qanqanin lokacin yace " ya zakiyimun gardama Al halin family mu aya da zarah ke bakisan komai bane Amma zarah qanwata ce kakanninmu aya"
Sai yanxu marwa taga tsantsar kamar da zarah takeyi da sadeeq, kafin tagama tunaninta shi lam harya fice,
Marwa tayi saurin kiran mamanta cikin ruewa ta fara shaida mata abunda sadeeq yace mata,
Maman marwa itama hankalinta ya tashi sai tace mata "ki kwantar da hankalinki muda zamu kasheshi wane kishi zaki a kanshi ai sadeeq sunanshi gawa nasoma ace kinada ciki ki haifi a namiji kinga shikenan gado yazama namu gaba aya"
Da haka sukayi sallama ta kashe wayar a ranta tace "hmmm sadeeq banyi niyyar kashe ka ba ,Amma tunda zarah ta kasance �ar uwa A gareka to wlh saina kashe ka Dan nasan saikafi son zarah a kaina, kana nufin yanzu families inku aya kenan, muje zuwa sadeeq,
*nima ummu Meenal nace muje zuwa readers*
*wasa farin girki*
*Taku ummu Meenal
'<���*
[10/9, 10:30 PM] Ummu Meenal: *<�7�<�7�SAKAYYA<�7�<�7�*
*NA MRS SADEEQ
'<���*
*ummu meenal ce*
*<��*GORGEOUS WRITERS FORUM<��*
*G.W.F*
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we the best among*
*DEDICATED TO GORGEOUS WRITERS*
*INA BAKU HAQURIN RASHIN JINA DA KUKAYI KWANA BIYU AMMA YANZU INSHA ALLAH ZAKU RINQA GANIN POST KULLUM*
*Page 96-100*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Maman marwa tana gama waya da marwa ta auki gyalenta bata tsaya ko ina ba sai wajen bokan ta,
Lokacin da ta isa wajen bokan hankalinta duk a tashe yake Dan haka batayi qasa a gwiwa ba ta faa mashi buqatar ta tace, " malam abunda nakeso yanzu so nakeyi a kashe sadeeq kowa ya huta"
Bokan yayi wata dariya sannnan ya hae fuska kamar bashi bane yayi dariyan, cikin kakkausar murya yace, " indai akan maganar kashe sadeeq ne to angama kisa a ranki sadeeq yazama gawa"
Wani irin dai taji har cikin ranta tace, nan ta auko damin kui tabashi, Shi kuma ya washe baki ya ansa yanajin dai,
A bangaren zarah kuwa, lokacin da marwa ta fita cikin akin ta saita shiga kitching ta ora indomie dan dama yunwa takeji, bayan ta kammala cin indomie inta gado ta hau tayi kwanciyar ta,
Lokacin da sadeeq ya shiga akin zarah sai yaga tana barci dan haka bai tashe ta ba dan yasan akwai gajiya a tare da ita,
Haka marwa tayi girkin ta na kwana biyu Amma abun mamaki babu alamar ko rashin lafiya a tare dashi kuma abunda bokan ya faa masu kwana aya bazai qara a duniya ba, Amma gashi har anyi kwana biyu babu abunda ya sameshi saima lafiya daya qaraji a jikinshi,
Hakan yabawa marwa mamaki sosai dan ta zaci kwanan sadeeq ya qare kamar yanda mamanta ta faa mata, gashi kuma yau zarah zata karb'i girki kuma ko alamar rashin lafiya babu a tare dashi,
Cikin sauri marwa ta auki wayanta ta kira mamanta kamar yanda ta umurceta akan duk abunda tagani tayi saurin kiranta,
Maman marwa tana xaune a kujera saiga kiran marwa ya shigo cikin wayar ta, saurin auka tayi Dan a zaton ta sadeeq ne ya mutu,
Cikin zumui maman marwa ta auki wayar ta Kara a kunnenta tana cewa, "ya mutu ne "
"Bai mutu ba mama yana nan da ranshi da lafiyar shi"
Gaban maman marwa ya fai tace " kina nufin har yanxu bai mutu ba? Amma ni boka cewa yayi ko kwana aya bazai qara ba A duniya"
Marwa tace " wallahi yana nan da ransa yau ma akin zarah zai kwana"
"To ina ruwanmu Dan zai kwana akin zarah bayan munada ta

No comments