Return of the King Complete Hausa Novel
[1/6, 8:56 PM] +234 708 603 7570: 🤴🏾 *RETURN OF THE KING*🤴🏾
( _DAWOWAR SARKI_)
By Aphserteen khairee
ELEGANT ONLINE WRITERS
BISMILLAHI RAHAMANIR RAHIM
Any resemble story,character or event in this novel is purely concidential 🙏🏻
_Wannan littafin sadaukarwa ne gareki NIMCYLUV #Sarauta ❤️
Page 1
KADUNA STATE....
Gaba daya garin ya ɗau lbryn dawowar shahararren mutumin nn mai taimako da tausayi al'umma,koh ena ka shiga a garin zancen dawowarsa akeyi yanayinda zukata da fuskokin jamaa ya kasu kashi uku,kowanne bangare da yanda sukeji na dawowar tasa.Wasu na cikin tsantsar farinciki da murnar dawowar tasa, haka kuma wani ɓangaren suke cikeda tashin hankali da bakin cikin jin wannan labari musamman wa'inda suke dauka baya ma duniyar gabadaya.Bangaren karshe kuwa zukatansu ya kasa tsaiwa waje guda sun kasa banbance farinciki zasuyi da dawowar tasa koh akasinta.
Tuni en jarida da ma'aikatar gidan radio da tv suka cika daga wajen airport din dayake cikeda tsaro sosai daga kan sojoji zuwa en sanda ana jiran saukar jirginsu,ga bodyguards dinsa da suke cikin baƙaƙen kaya sun toshe fuskokinsu da ba annurin fara'a koh kadan da bakin glass.
8:10pm jirginsu ya sauka a filin tashi da saukar jiragen,hamdala yayi ga Rabbi daya dawo dashi,kasarsa mai cikeda abubuwan al'ajabi da mamaki lafiya bayan shekara daya daya har 6 dayayi rabonsa daya shaki iskar numfashinta,hamdala ya qara yiwa Allah daya bashi lafiya da aron kwana a karo na biyu bayan cire rai da tsammanin kara numfashi koh tashi ya taka da kafafunsa.Tabbas Allah shine abin godiya,shine karshen fita daga jirgin ya tsaya a bakin kofar.Sanye yake cikin brown suit daya dace da kalar fatarsa da take wankan tarwada,bazaka taba cewa ya bawa shekara 40 baya ba saboda yanda jindadi ya boye shekarunsa.fuskarsa mai cike da nutsuwa,kamala da kwarjini ga duk mai kallonsa.kasa daga kafa ya daura kan steps din jirgin yayi ya tsaya yana karewa filin kallo.Take wasu abubuwa da kowanne days,hours,minutes koh seconds da zaizo ya wuce saiya tuna su, zuciyarsa ta fara tafasa cikin bacin Rai da tsantsar bakin ciki tareda alwashi kala kala a cikinta.Kokarin seta kansa yayi ta hanyar aro jarumta da nutsuwa ya tako a hankali harya sauka daga jirgin. Bodyguards dinsa suka karaso inda yake suka zagayeshi.Daya a cikinsu ne ya matso gab dashi ya sunkuyar da kanshi qasa cikin ladabi da jindadin dawowar shugaban nasu yace
"welcome back king"
Dafa kafadarsa yayi,kai tsaye bazaka iya fassara yanayin da fuskarsa take ciki ba yace "thanks zaki,hope na sameku lfy"
Alhamdulillah yace tareda bashi hanya yayi gaba suna take mishi baya cikeda wani irin salo da saiya burge duk wanda ya gansu.Dandazon en jarida ya gani wanda ya bashi mamaki,dakatawa yayi da tafiya tareda dagawa guards din nasa yatsu biyu alamar sudakata da binsa cikeda qasaita dakuma wani salo na izza dazai nuna maka cewa wannan suna ta King da'ake fada masa ba banza ba hakan dayayi babban yaronsa zaki ya tabbatar da en mulki yau suna kusa wani alama yayiwa sauran guards din nan take su kasu Kashi biyu Daya suka dawo gaban king dayar ayarin Kuma sukatsaya abayansa cikin taku ta sadaukai Zaki yaqaraso gabansa tareda risinar dakansa Dan kallo daya yayiwa king yagane akwai matsala gyaran murya king yayi nan Zaki ydago ya kalli idunuwan king masu girma da kwarjini wadanda yanuna masa neman qarin bayani yake
"Sorry king,wlh nima banida masaniyar inda suka sami labarin dawowarka daya baza koh ena" Girgiza kai kawai yayi ya cigaba da tafiya,en jarida kuwa sukayi caa kowanne da nasa tambayar en tsoro na karesu har suka karaso inda akayi masa parking motocin dake jiransa.Wata tambaya yaji an jefo masa wanda ta sashi tsayuwa daga shiga motar da bodyguard dinsa ya bude
"Me zakace gameda zargin da ake maka na kashe iyayenka,matarka da jajiran yaranka guda biyu ta hanyar tsafi dasu?"
Saida ya dau kusan 30seconds tukun ya juya yaga mai masa wannan tambaya,gabadaya kallone ya dawo kanta.
Wata kyakkyawar matashiyar er jaridace sanye cikin top da wando palazo sai baby hijab da tasa da katin shedar aikinta a wuyanta.Kallon daya zaka mata ka hasaso damuwar dake fuskarta,kowa kallonta yake cikeda mamaki.Wani murmushi mai tarin ma'ana ya mata ba tareda ya tanka ba ya shigewarsa mota sauran gurds dinsa suka shiga sauran motocin.
Watsewa aka farayi kowanni dan jarida da magana a bakinsa ama bbu damar yi.Durkushewa tayi a wajen tana kuka kamar ranta zai fita,vibrate din wayarta ne ya dawo da ita daga duniyar da ta tafi.Private number ta gani cikin hanzari tayi picking
"Weldone beb,aikinki na kyau"
Kit aka kashe waye,bin wayar tayi da kallon kamar wata sokowa har sede wani security yazo ya mata magana tukunna ta mike ta nufin inda tayi parking er karamar motarta cikeda damuwa da tashin hankali.
Zata ta karajin shigowar kira.Boss ta gani a rubuce cikin kasala da damuwa tayi picking,kafin tayi magana taji yace
" *Fahima aliyu* meet me in my office now"
Yayi cutting ba tareda ya jira amsarta ba,cikin sanyin jiki ta shiga motar.Da taimakon Allah ta kai kanta ma'aikatar tasu,ba kowa duk an tashi ta rasa me boss yakeyi haryanxu bai tafi gida ba.
Koh gaisuwar da take masa bai amsa ba cikin bacin rai yace
"kinsan abinda kikayi kuwa,a kullum ina biyewa foolishness dinki ama this time around bazanyi ba.Sbd wannan karan ba kanki kawai kika jefa hadari ba,tho wlh tun wuri ki gyara abinda kika fara in ba haka ba kisan nayi don bade anan ba.Rubbish! get out of my office now"
Ya fada cikin wani tsawan da har saida fahima ta razana,tana hawaye ta fita.Wai yau ita boss zai kira aikinta da foolishness.
Cikin wani rough driving ta iso gida,gabadaya bata cikin nutsuwa ta rasa ta ina zata fara.Ji take kwakwalwarta na neman tarwatsewa,toilet ta wuce bayan ta cire baby hijab dinta ta jefa wayarta kan gado ta sakewa kanta shower ba tareda ta cire kayan jikinta ba
***********************
Gidansa dayake cen bayan gari suka nufa.Dan madaidaicin gidane daya tsaru iya tsaruwa,babban parlor ne a kasa sai 2bedrooms da kitchen a jiki sai benen da zai kaika sama inda shima dan madaidaicin parlor da one bedroom yake ciki.Sama ya wuce direct,zaki na take masa baya sauran gurds din kuma duk suka tsaya daga parlorn kasa.Cire jacket din suit din yayi ya jefa kan gado tare da sassauta tie dinsa ya kalli zaki dake tsaye yace
"me schedules dinmu na gobe?"
"na dauka zaka dan huta tukunna kafin mu fara aiwatar da abinda ke gabanmu"
"No zaki,bamu da lokacin bata lokacin.Zuciyata da gangar jikina bazasu taba hutawa ba har sai burina ya cika,inason da safe na fara kaiwa su Baba ziyara snn ina bukatar a kawomin fahima aliyu"
"okay king,Allah ya nuna mana"
Ameen yace tareda bubbuga kafadar zaki
"Nagode sosai zaki,tabbas kai ZAKIN gaske ne"
Murmushi kadan zaki yayi yace "You're the real lion king,i promise to save and protect u till my last breath"
******************
_GOV'T HOUSE_
10:45pm
Sai zagaye yake cikin makeken master bedroom dinsa hannunsa goye a bayansa ya sanye da sleeping dress blue black masu taushi.Gabadaya ya rasa nutsuwarsa,kwakwalwarsa ta toshe.Tunaninsa menene makomarsa yanxu? Sai lokacinda yake tsaka da mulki cikin jindadi da kwanciyar hankali tareda tunanin King baya duniyar gabadaya,kwatsam saide yaji dawowarsa.Inaaa bazai taba yuwa ba wlh,yana cikin tunaninsa yaji anyi hugging dinsa ta baya.Tsaki yaja yana kokarin cire hannunta daga jikinsa
"relax my excellency,nasan meke damunka ama it's not a big deal.Let's chill up now"
Ta fada tana cusa kanta a wuyansa tareda shinshinarsa kamar irin tsofin mayun nn,juyuwa yayi cikin bacin rai yace
"please zee ki kyaleni naji da abinda ke damuna tunda ke all u know is sex,tho am not in the mood"
Yaja tsaki yayi ficewarsa ya barta a dakin tsaye,wasu arnar red sexy sleeping dress ne ajikinta wanda ya mutakar karbar farar fatarta ya mata kyau sosai.Kwafa tayi cikin takaicin abinda ya mata tace
"wallahi wannan karan sai burina ya cika akanka,welcome back my king"
Tayi wani shu'umin murmushi,cikin sake saken abubuwa dayewa aranta.
**********************
Kuka take tana ihu kamar ranta zai fita har muryarta ya dashe tsabar kukan azabar da take sha,tana kwance cikin wani daki mai duhu ita kadai akasan tiles kife da cikinta bbu komai ajikinta sai buga kanta take kasa sbd tsananin azabar da takeji,aranta adduar mutuwa takeyi kawai.Wasu irin tsutsotsi ne kecinta ta cikin duwawunta ta baya wanda har wani ruwa ke fita.........
Share fisabillah 🙏🏻
[1/6, 8:57 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
2
FAHIMA ALIYU
Da kyar ta daidaita kanta ta cire kayanta da suke jike tareda daure pink towel ta fito.Bakin gadonta ta zauna fuskarta tayi wani fayau idonta duk sun zurma ciki,photo frames da suke kan side drower ta kalla take idonta ya qara jaa.Daya frame din itace da mijinta sai kyakkyawan yaronta mai shekara 5 dukkansu fuskokinsu dauke da kyayataccen murmushi wanda ya bayyana fararen hakwaransu a waje sai daya frame din kuma ita da mamarta sai yaron nata akan cinyar mamar shima.Wani wahallen numfashi ta sauke..
A rayuwarta bayan iyayenta da danta ba abinda takeso sama da aikinta,zata iya rabuwa da komai da kowa akan aikinta tunda harta rabu da uban danta akanshi,a koyaushe cikin riskyn din rayuwarta take kan aikinta duk wani lungu da sako na lbry sai ta shiga duk hatsarinsa don kawai ta binciko gsky da kokarin kawo karshen ta'addanci da barna a kasarta.Shiyasa kaff ma'aikatarsu dama kasa gaba daya ake alfahari daita wajen jajircewa da kokari akan aikinta snn ta zama abin kwataccen da koyi wajen matasa.A kullum neman inda lbry yake da kokarin kwakulo ainahin inda gaskyr taje ama yau gashi lbry ya risketa har inda take,maimakon tayi farinciki da hakan sai ya zame mata barazana da tarwatsewar rayuwa ya zama sanadiyyar saka masoyanta cikin mummuna tashin hankali da hadari abinda kullum Fu'ad ke nusar da ita knn wanda har yayi sanadiyyar rabuwarsu.Bata taba tsanan kanta da aikinta ba kamar wnn lokacin,kaiconta da ta zama sanadiyyar shiga hatsari ga rayuwar mahaifiyarta da danta.Ya zatayi,wajen wa zataje.Wanda akullum yake goya mata baya akan aikinta da bata kariya da taimakonsa yanxu bbu damar tunkararsa..
Ta rasa awani rukuni zatasa dawowar KING,shin farincikin dawowarsa a raye zatayi ko kuwa bakinciki da dawowarsa ta zama barazana ga rayuwarta ya jefa masoyanta cikin hadari duk adalilin dawowar tasa..
KING
A firgice ya farka dauke da salati a bakinsa sbd mummunan mafarkin da yayi da matarsa,jikinsa a jike da gumi jagabb har inda yake kwance.Dafe kansa da yake sara masa yayi cikin tsananin tashin hankali da damuwa yana addua a zuci da bakinsa gabadaya har sai da ya danji nutsuwa aransa bayan ya duba agogon dake ajiye kan side drower yaga 3:15am.Tashi yayi ya zura slippers dinshi ya shiga dan dauro alwala,nafila yayi sosai tareda adduar neman zabi da taimakon Allah akan kudurinsa da cikar burinsa.Tabbas yanaji a ransa da gangar jikinsa Matarsa na raye cikin tashin hankali da tsananin azaba wanda take bukatarsa cikin gaggawa,kuka yasa kamar yaro karamin deep inside him wani irin radadin da quna zuciyarsa take kawai aro jarumta yake,he really need a shoulder to cry on.
Bai bar kan sallarya ba har aka kira sallar asuba ya gabatar da nashi a wajen,yaso fita masallacin dake jikin gidan ama yanda kansa ke sara masa yasa kawai yayi a dakinsa.Ya iddar da sallah yana zaune yana lazimi akayi knocking kofarasa,yasan Zaki ne kai tsaye yace "come in"
Da sallama a bakinsa ya shigo dakin,yana sanye cikin baqaqaen kaya as usually fuskar nn a dinke bbu annurin fara'a koh kadan ya rusuna kusada King yace
"barka da asuba king,lfy baka fito sallah ba?"
Sanin cewa King baya wasa da sallah cikin jam'i koh a ena sbd falalarta da darajarta da Annabi yace mana tafi sallar mutum daya da daraja ashirin da bakwai.Dan murmushi kadan king yayi cikin karfin hali da jindadin yanda Zaki ke kulawa da dukkan al'amarsa cikin amana
"lfy klau zaki,am just having a little bit headache"
"Allah ya sawwake" king ya amsa da Ameen
"Koh zaka huta yau"
"No,i'll be ready at 7 insha Allah"
Jinjina kai kawai zaki yayi ya tashi cikeda mamaki karfin hali da taurin zuciya na king din,don fuskarsa ta nuna halin damuwa da tashin hankali da yake ciki ama jarumtarsa taki bari hakan yayi tasiri kansa.
7:10 ya sauko downstairs inda ya samo tarin gurds dinsa suna jirin fitowar tasa,dukkansu suka gaisheshi cikin girmamawa.Yatsunsa biyu kawai ya daga ya wuce dining inda Zaki ya hada masa breakfast.Zaki na kokarin zuba masa abinci ya daga masa hannu
"coffee kawai"
Idonsa akan wayarsa yana kallon yanada jama'a keta suki butsuru akan tambayar da Fahima Aliyu tayi mishi jiya,ji yayi bazai ma iya shan coffee ba ya mike kawai.....
***********************
ABIA STATE
Wani anguwa dake cen bayan garin kamar jeji,bazaka taba zatan akoi gida awajen ba sbd haryanxu jeji ne wajen.Tsap za'a iya kashe mutum a binne awajen ba tareda kowa ya sani ba
Wani gida dake tsakiyar jejin da akayi gininsa kamar kango.A zagaye yake da wasu bakaken masu qirar samudawa wanda kana ganinsu zakasan bbu digon imani koh kadan aransu,tafiyace mai nisa tsakanin gate din da inda dakuna suke.
Wani makeken parlor ne daga farko wanda aka mishi ado da red and black,komai na parlorn color red and black ne haka sauran dakunan dake cikin parlorn.Wasu maza biyar ne a zaune kan cushions da manyan kwalaban giya a gabansu kan center table sai gurds a zagaye dasu sunata shewa cikin nishadi.Uku daga cikinsu kana kallonsu kasan ba hausawa bane daga kamaninsu zuwa shigarsu,biyu kua tabbas kana kallonsu zakasan cikakkun hausawa ne dadi da kari ma musulmai don harda tabon sallah a goshinsu
Ihun mace daya cika ilahirin parlorn ne ya fara isarsu.Daya acikinsu ne ya mike yace
"this bitch is calling,bari naje na ci mata uwa na kadan"
Kwashewa da dariya dukkansu sukayi,daya a cikinsu yace mishi cikin turanci
"Boss kasan yarinyar nn ta fara rubewa,kwana biyu ba'a bata abincinta ba dazu dana lekata naga tsotsoci naci duwawu nata.Kasan daman sai mun buga shegiya tukunna suma tsotsan suke samun abincinsu"
Wanda aka kira da david ya yatsine fuska ya koma ya zauna yace
"kai nama fasa" ya nuna daya a cikinsu wanda ya kasance bahaushe
"Gboy jeka kwashe min qazantar nn and make sure u ***k da bitch hard"
Zaro ido wanda aka kira da gboy yayi yace
"Boss ni kuma?"
"you ofcourse,dolene kaima yau ka ɗana sbd murnar dawowar KING"
"No boss please,ga micheal koh Killer cikinsu wani yayi please"
Tsawa boss ya daka mishi cikin bacin rai yace
"dolenka yau kai zakayi,matsalata daku Hausa people knn.Gashi daya dan uwankun don ya samu mun taimaka mun bashi muqami mai girma shine yanxu yakeyin abinda yaga dama haryau ma yaqi xua meeting tho from now on ku zaku ding ***king dinta har lokacin da zata xama gawa yayi"
Tashi Gboy yayi ya doshi hanyar dakin da ihun ke fitowa,yana shigewa suka kwashe da wani irin dariya na bosawa.Glass cup din hannunsa boss ya daga cikeda farinciki yace
"welcome back KING"
Switch din dakin ya laluba ya kunna sbd dakin dulum yake ba'a ganin komai sbd duhu,cen ya hangota a yashe akan tiles tanata burgiman .Tsaki yaja,ya fara kokarin cire kayan jikinsa ya rataye jikin hanger ya doso inda take,yana hade yawo ganin surarta muraran bbu komai jikinta.Take yaji wani muguwar sha'awa ta taso masa
Gashin kanta dake baje ya finciko cikeda mugunta da rashin imani ya dagota,sai wani irin nishi take tana karkarwar azaba koh idonta ta kasa budewa
Mannata da jikin bango yayi yasa hannu yana mammatse mata kirjinta dake cike fam,saida ya gama luguiguyata iya son ransa tukkuna ya juyata ta baya ya fara shigarta...
Wani irin wahalallen ajiyar zuciya ta fara saukewa,saida ya kai kusan 20mins tukunna ya zare jikinsa tareda cilli da ita qasa kamar ba mutum ba.......
[1/6, 8:57 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
3
KING
Cikin jeri da tsari haddadun motocinsu 5 da suke black dukka dauke da tambarin plain number *KING* ke tafiya akan titi. Sai da suka fito sosai daga anguwar da guest house dinsa yake tukunna suka fara cin karo da jama'a, nn take jama'a suka fara ihu da kiran sunan KING cikeda jindadi ganinsa. Zuge tint glass din window yay fuskarsa a toshe da bakin space sbd boye damuwar da take bayyane a kwayar idonsa, Zaki na daga gaba mota kusada driver. Cikin fara'a da sakin fuska king ya miko hannunsa daga waje yana gaisawa da jama'a ba tareda motocinsu ya tsaya ba, mutane kua sai tururuwa suke kowa yanason ya gaisa da King sai ji yayi an yankeshi ahannunsa. Take jini ya fara kwaranya da alama anyi amfani da abu mai kaifi ne, awwchh ya dan ce wanda yaja hankali Zaki da drivern waigowa.Ganin jini yana zuba ahannun king yayi take ya balle kofar motar ya fito a fusace koh damuwa da tafiya da motar take baiyi ba,tsayawa motocinsu sukayi wanda yaja hankalin sauran guards din fitowa suna muzurai, baza ido Zaki ya dingayi cikin muzurai koh zaiga wanda yayi wnn aika aikan acikin mutanen dake tsaya cikin mamaki don bbu wanda yaga faruwar abu ama koh alama bai gani ba.
Naushi ya kaiwa iska cikeda takaici ya cije lips dinsa na qasa ya bude back sit inda King yake rikeda hannunsa jini na zuba harya bata masa farar shaddan dake jikinsa, Zaki ya cire jacket dinsa cikin sauri ya yaga farar rigar ciki dake jikinsa biyu ya nade hannun King dashi idonsa yayi jajir wani irin tafasa zuciyarsa take har ransa yake jin radadin
"muje asibiti, quick" ya cewa driver
"calm down am fine" king da sai yanxu yay magana
Kallon yanda jini ya jika rigarda ya daure masa hannun yayi yace
"but you're still bleeding?"
"I said am fine" King ya fada a tsawace cikin nuna gajiya da yin magana. Shiru ne ya biyo baya kowannensu da abinda yake saqawa har suka iso graveyard (maqabarta)
Haka king ya fito ba tareda ya damu da 6acin da kayan jikinsa yayi ba, Zaki na take masa baya tareda wasu daga guards din sauran kuma suka tsaya daga waje.Suna gabb da shiga gate din maqabartar Zaki yaji alamar shigowar sako wayarsa,photo ya gani an tura mishi da unknown number ta WhatsApp kamar zai share sai kuma ya shiga ya bude
With a little bit shock ya daga kai ya kalli king da har ya shige ya qara mayda kallonsa kan wayar, sai kuma ya fara waige waige ama baiga alamar komai ba ya mayda wayar aljihunsa yabi bayan King..
***********************
FAHIMA ALIYU
Wani zazzabi zazzabi takeji ajikinta ga kewa daya dameta, ji take gidan ya mata fadi da girma tun tana kukan ido harta koma na zuci dayafi radadi da quna. Daga jiya da safe zuwa yau duk ta zabge sai zuru zuru da idonta yayi, duk bayan daqiqa saita duba wayarta koh zataga saqo koh kira daga wajensu. Hanyar yanda zata kubutar dasu kawai take nema koh tayaya, haka ta kintsa kanta cikin riga da skirt koh wanka batayi ba ta dau abubuan buqatarta ta keys din motarta tasa hijab din da ta cire jiya ta fito parlor. Ihu tasa ganin qarten maza 3 zaune a parlor ta cikin baqaqen kaya, fuskarsu bbu annuri kamar kafiran farko.
Daya a cikinsu ne ya nunata da gun tareda sa hannunsa a baki alamar tayi shiru harya tako inda take. Runtse ido tayi ganinsa daf da ita sai qarqarwa kawai takeyi cikeda tsoro.
Ya ciro farin handkerchief cikin aljihunsa kafin da bude ido harya shaqa mata a hanci, luuu ta fada jikinsa....
_WACECE FAHIMA ALIYU_
Asalin mahaifinta UCHENNA JULIUS EKWONWA Igbo ne dan garin ABIA STATE wanda ziyara da yawon bude ido ya kawoshi Kaduna wajen abokinshi ABEL.Kullum da yamma kamar bayan la'asar inya fito shan iska kofar gida yana ganin wata kyakkyawar yarinya cikin uniform din islamiyyarta da take matukar burgeshi da daukar hankalinsa sbd nutsuwarta.Haka zaita gaisheta taki tanka mishi harta wuce, yau da gobe dole ta fara amsa mishi yana kiranta Nyayniya mai chau (yarinya mai kyau)
A kwana a tashi sabo ya fara shiga tsakaninsu da Maryam matashiyar budurwa da bazata wuce shekara 17 ba kullum zataje islamiyya shi yake rakata suna hira, sabo yay sabo ya kuma shaquwa har abin yaso rikidewa ya chanza salo dukda Maryam kullum tana tsawatarwa kanta akan zurfafa mu'alamansu sanin cewa bbu aure tsakaninsu.
Uchenna ya kasa jurewa har saida ya fito fili ya fadamata sirrin zuciyarsa akanta na son aurenta da iya gaskiyarshi nn ta fadamishi cewa bbu aure tsakaninsu kasancewarsa Christian.Nn take ya cemata sai shiga addinin musulunci inde zai zama sanadiyyar mallakarta ya yarda ya bar komai da kowa nashi ya kasance da ita, da farko taki amince masa saida yayta masa naci tukunna ta hadashi da mahaifinta Malam Hamza yay masa gargadi sosai da karin hankali akan lalle saide yasa aransa zai shiga addinin musulunci badan soyayya ba sai don gane cewar shine tafarkin gaskiya.
Uchenna ya karbi addinin musulunci Malam hamza ya zaba mishi sunan ALIYU tareda daurashi kan hanyoyi da koyarwa ta addini.Ganin yanxu bai isa ya tunkari garinsu ba yasa Aliyu fara bin abokinsa Abel wajen sana'arsa ta saida bread da yake karba wajen mai gidansa da yake da bbn gidan bread yana bashi akan sari.
Sana'ar saida bread ya karbi Aliyu sosai hakama mai gidan nasu yana matukar jindadi yanda kasantuwar Aliyu yasa gidan bread sa kara bunqasa da tarin costumers koh ta ena.
Bayan Maryam ta kammala secondary ta Malam hamza mahaifinta ya daura mata aure da Aliyu sbd jarabasa da yay tayi akan yanda yay riko da addini yasa ya bashi ersa, haka suka kasance tare lokacin Aliyu ya dan tara kudi bbu laifi ya nemi shawarar Surukinsa da yake tamkar uba yanxu awajenshi akan bude nasa gidan bread koh karami ne..
Alhamdulillah kamar wasa saiga gidan bread Aliyu mai suna TOPTASTE ya bunqasa duk costumers dinsu na tsohon gidan bread dinsu sun dawo nn wanda abin yay matukar qonawa Alh Saminu mai gidansu nada rai harya hada baki da Abel abokin Aliyu da shima yake qule dashi sbd yanda lokaci daya yazo ya cigaba ya barshi.
Nan suka hada baki Abel ya shiga gidan bread din Aliyu ya zuba maganin bera wajen kwabin inda ya jawo asarar rayuwa da dama kuma bincike ya nuna duk sanadiyyar bread din top taste da sukaci ne, nn jama'a sukayi ayarin zua daukar mataki akansa
Aliyu ya shiga matuqar tashin hnkl a dare ya tattara matarsa da FAHIMA tana er shekara biyu ya daukesu suka gudu zua garinsu ABIA STATE
Kin karbarsa en uwansa sukayi don sunji lbryn musuluntarsa awajen abokinshi Abel har saide in zai koma addinin Christian tukunna zasu karbeshi har su bashi jari.
Dayake daman musulunci ba ratsashi yay ba kuma soyayyace ta jashi nn ya yarda da buqatarsu nan ya qara komawa ruwa, Maryam kuwa ganin haka yasa ta saci jiki ta dau erta Fahima ta gudu gida Kaduna..
Bayan Aliyu ya koma Uchennan da en uwan nasa da suka masa alkawarin jarin da wajen zama suka juya masa baya daman iyayensa sun mutu tuntuni sai church ya koma yana burgima...
[1/6, 8:58 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
4
_cigaban lbryn Fahima_
Haka Maryam ta cigaba da kulawa da Fahima agidan iyayenta tana sana'ar dinki da taimakon Mahaifinta Malam Hamza har fahima tayi wayo aka sata a makaranta mai kyau da tsada.
Fahima ta kasance irin yaran nn masu bin kokkofi akan Abu da nacin tambaya tun tana yarinya shiyasa da tayi wayo ta mallaki hankalin kanta bbu abinda takeso aikin jarida ga boyayyen burinta akan gano asalin gaskiya akan mahaifinta na lbryn da mamarta ta bata na dalilin rabuwarsu da baban nata.Tana part 2 a university inda take karantar mass communication suka hado da Fu'ad lokacin yana final year dinsa yana gama karatu kua bayan ya sami aiki sukayi aure ya cigaba da kula da karatunta harta kammala ta samu aikin a _Kaduna daily trust_
Jajircewarta ta kokarin yasa ta zama zakaran gwajin dafi a ma'aikartasu,ake ji da ita sosai.Tasha shiga hadarurruka da dama wajen bincoko gsky wanda yasa kullum suke samun matsala da fu'ad har yace da zabi daya tsakanin aikinta dashi.Dukda yanda take kaunarsa kua haka ta zabi aikinta akansa wanda ya zama sanadiyyar rabuwarsu knn,ta dawo gaban gaban mahaifiyarta dake zauna ita kadai bayan rasuwar iyayenta tareda yaronta Salim, har lokacin Maryam bata sake wani auren ba don haryanxu tana tsananin son Uchenna dukda kaddara ta rabasu.
Suna zaune cikin jindadi da kwanciyar hankali sbd kyakkywan tsaro da Fahima ke samo karkashin jagorancin King dayake bata goyon baya 100percent akan aikinta ya zama tamkar uba agareta don Daddy ma take kiransa tun akan wani aikin da tayi akan wasu en ta'adda da ta dau pictures dinsu.
Har King ya bar garin bata taba samun wani matsala ba dukda rashinsa na tsawon sheraka 6,ta shiga damuwan rashinsa sosai kullum addu'arta Allah ya dawo dashi lfy in yana yare in koma ya rigamu gidan gaskiyane Allah ya masa rahama..
Kwatsam a ranar da King zai dawo bayan ta dawo daga aiki da yamma kusan after 6 agajiye ta tarar da bbn tashin hankali na rashin ganin Maminta da salim agida sai sakon video ta WhatsApp dinta da tagansu a daure cikin azaba da fitan hankali sai koma ga call daga private number na qudorinsu akanta da aikin da suke so ta musu da gargadin kuskure daya a bakin ran Maminta da danta salim.....
_CIGABAN LABARI_
_GOV'T HOUSE_
_*GOVERNOR ABDULSALAM AMINU KAITA*_
Tunda ya fita ya bar Zee a dakin daddaren bai dawo ba sai yayi wucewarsa daya bedroom ya kwanta cikeda sake sake da tunani kala² game da dawowar King da matakan da ya kamata ya dauka tun wuri kafin abubua su kwacame mishi.
Bayan an idar da sallar asuba ya shigo ya samu Zee tayi daya² akan makeken gado dake dakin,wani dogon tsaki yaja cikeda takaicin halin Zee da mugun jaraba ace mutum bazai taba iya kwana daya without having sex ba,da zaiyi spending all the night akanta bazata taba nuna gajiyawarta ba saide shi ya gaji ya kwanta.Haka yana gani za tayta biyawa kanta buqata saide ya fita ya kyaleta a dakin,koh yau ma ya tabbata saida ta kwakwule kanta kafin tayi bacci..
Kallon yanda tayi daya² yayi,er ficiciyar sleeping dress din duk ya tattare ta wajen cikinta,kirjinta a bayyane hakama daga kasanta duk waje.Take yaji tsikar jikinsa ya tashi,yasan kuma yana tabata yanxu ya tabowa kansa aiki ne
Hadiye abinda ya taso masa yayi,ya hau tashinta tayi sallah.Dakyar ta bude ido ganinsa a tsaye akanta yasata bankaro kirjinta tana wani nishi cikin wani irin salo na tsantsar iya bariki da jan hankali.
Kwada kansa yayi daga kallonta,shiyasa yake bala'in kaunarta sbd inde ta harkar jan hankali ne Zee gwanace.Ta karanci iya karuwanci da bariki kala kala,ga gyara da takewa jikinta ciki da waje don koh sau nawa zeyi zamzam yake jinta.Ga wani fresh skin da figure 8 structure mai daukar hankali
"Tashi kiyi sallah don har rana ta fito" ya fada tareda juyawa ya fita
Tsaki taja kadan, haryanxu a matse take ba abinda take buqata kamar namiji.Namijin ma KING, tana da buri akansa tun ranar ta fara daura idonta akanshi take tsananin son sa da buqartasa.
Tasha kai masa kanta,tasha yi masa trap kala² ama bata taba cimma nasara ba,sbd ta mallaki King ta auri AA kaita.Shekararsu biyu da aure ita da AA aka nemi King aka rasa take dagon sonsa da sha'awarsa kuma take addu'a da fatan dawowarsa don cimma burinta kuma tayiwa kanta alkawari wnn karan sai burinta ya cika akan King,sai ta dandani zumarsa,sai ta maidashi mallakinta ta juyashi iya son ranta. Ta dandani dadin da matarsa DIJA ke bata lbry akan KING
"Wallahi wnn karan sai na kashe qishi da kwadayina akanka My King" tayi maganar tareda wani shu'umin murmushi
Tashi tayi ta shiga toilet don tsarkake jikinta tayi wanka tareda dauro alwala don gabatarda sallar asuba lokacin har 6:45am
Sai 8:30 ta sauko downstairs cikin wani arnan doguwar rigar na material Orange color da akayiwa dinkin fitted gown, lafe a jikinta ta fitowa da surarta Kamar a jikinta aka dinke.Tako take daya² sai qarar takalminta dake hills akeji,tayi kyau masha Allah abinka da mai kyau ga kudi ga mulki ga uwa uba gyara da jikinta ke sha..
A dining ta hadu da AA kaita yana breakfast don so yake ya fita dawuri,so yake ya hadu da KING ayau dukda aikin da yasa a fara masa tun daga yau akan King din don da farar safiya ake kama fara,kafin King ya dau wani steps yakeso ya rigasa don yasan tabbas da shirinsa ya dawo.
_KING'S MANSION_
10:30am
Zaune yake kan wata kureja da take daban da sauran cushions din dake parlorn,yayi cross leg cikin shigar kananan kaya da tushe idonsa da bakin glass as usually sbd boye halin damuwar da yake ciki wanda ya kasa boya a idonsa
Kallonta innocent face dinta kawai yakeyi tana kwance a 3seater,Zaki na zaune a kujerar dake kusada ita da waya a hannunsa har lokacin saqon da aka tura masa dazu a graveyard yake gani,kuma yaga anyi blocking dinsa da number da aka turu sakon, sauran gurds din koma duk suna waje
Da alama farfaduwarta kawai suke jira.A hankali ya fara bude idonta da suka mata nauyi ga wani irin sarawa kanta yake mata,tana bude idon gabadaya ta saukeso kan King ta kujerarsa ke facing dinta tayi.
Cikin razana ta mike,sai kuma ta dafe kanta sbd yanda taji ya koma sara mata tace
"Ahhh...wayyo Allah kaina"
Tambayar da King ya jefo matane ya sata dagowa da sauri ta kalleshi
"Wa ya saki wnn aikin FAHIMA ALIYU?"
Maimakon ta bashi amsa sai kawai ta fashe da kuka,Zaki ne ya daka mata tsawa da budaddiyar muryarsa da take abin tsoro don shi koh a hankali yay magana sai ka jita da girma
A rayuwar Zaki in akoi abinda ya tsana tho mata ne barin ma in yaji suna kuka abin na matuqar tunzurashi da bata mishi rai don gani yake duk wani kukan da mace zatayi na qaryane kawai son gwanance wajen iya karya da pretend ne
(Komai dalilin Zaki akan wnn ohoo 😏🤷🏻♀️)
Kallon daya King ya masa wanda ya sashi tashi ya bar parlor inya cigaba da zama zai iya kaimata mari don a kwullace yake da ita daman.
Kura mata ido King yayi kamar mai nazartar wani abu daga kukan nata ya qara mata tambaya
"I ask you for the last time,su waye suka saki?"
Dago idonta dake gaje² da hawaye cikin tsoro da rashin makama tayi,jikinta sai rawa yake da dunkule kafafunta akan kujera tace
"Ba kowa,bbu wanda ya sani don Allah ka barni na koma gida"
Cikin nuna rashin damuwa King ya mayda idonsa kan wayarsa zaiga Zaki ya shigo da alama kiransa yayi
"Take her back"
Tashi yayi ya haye sama ba tareda ya koma waiwayowa ba.Cikin tsawa Zaki yace mata ta tashi,jikinta na rawa ta tashi tabi bayansa har wajen motocin dake gida..
Suna zuwa kofar gidanta gurds dinda ke zaune tareda ita a bayan motar ya bude ya cillata kamar er tsana sukaja motarsu suka barta awajen
Er qara tasa sbd zapin da taji dakyar ta tashi tana kuka hamnunta dukya kurje ta shige gida,bedroom dinta ta wuce direct tana kuka kamar ranta zai fita,A bakin kofar dakin taci karo da handbag dinta da key motarta data dauko dazu da zumar tafiya aiki
Har zata shige dakin tayi wayarta na vibrate a cikin jaga,Private number ta gani tana dagawa aka cemata
"Ki bude WhatsApp dinki mun ajiye miki aikinki na wanda yake daidai da ran mahaifiyarki in bakiyi abinda ya kamata ba"
Kitt aka kashe wayar,hannunta na rawa da shiga WhatsApp inda taga tarin messages duk yawanci tambaya ake mata akan tambayar da tayiwa King jiya a airport har ta iso kan wanda take kyautata zaton shine nasu
Wani ihu tasa ganin sakon nasu, cikin razana batasan lokacin data cillar da wayar ba jikinta na rawa,ta durgushe a wajen tana wani irin kuka da mai cikeda tausayi..
More comments more typing guys 😎
Share fisabillah 🙏🏻
[1/6, 8:59 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
5
KING
Yana shiga bedroom dinsa ya bude wardrobe ya dauko wani 'katon album mai kamar diary,before then he loves to captured every moments. Yanason taking pictures ya ajiyesu cikin wannan album din tareda short note akan kowanni picture,dukda ya taso yaga taking pictures a matsayin sana'ar mahaifinsa don har babban studio ne dashi ama shi ya dauki daukar photo one of his best hubby yana son abin sosai shiyasa ko ina zaije cameran sa na gefe koh akan hanya yaci karo da abinda ya mishi kyau sai ya dauka.
_*ALIYU MOHAMMED GIWA*_ Shine farkon abinda ke rubuce cikin album din wanda ya kasance asalin sunan shi daga baya KING ya boye sunan kowa yafi saninsa da KING.
Picture din farko dake cikin album din ya kalla,tareda shafawa cikin tsananin damuwa da kewar iyayensa lokacin yana jariri akayi photon shida Amminsa da Baban sa ya riko kafadarta suna kallo kyakkyawar fuskar jaririn nasu dauke da murmushi akayi capturing wanda pic din ya kasance black and White.
Cigaba da bude kowanne pages ya dingayi yana murmushi shi kadai har yazo kan wani wanda ya tsaya ya kura masa ido sosai yana kallo
Irin _*BARAROJIN*_ nan ne Uwa da erta akan titi,yarinyar bazata wuce 16yrs ba cikin shigarsu ta asalin fulani da buhunsu a rataye a hannunsu kamar jaka ya daukesu sai zabga murmushi suke wanda kana ganinsu zaka iya karantar tsantsar jindadi da farinciki dake fuskarsu
Shafa fuskar er yayi idonsa ya kada yay jaa atake,ya yamutsa fuskarsa kamar mai son yin kuka yace
"I really missed you my FULANI, please come back to me"
Tuna ranar da ya fara haduwa da ita yayi,cikin traffic yana jira a basu hannu su wuce da yamma lokacin ya tashi daga office zaije gida
Ta mirror glass din motarsa ya hangosu itada mamarta da take kira DADA yaga suna bin mota mota,yanda sukeyi da fuskarsu in sun bar gaban kowanne mota ne ya bashi dariya dukda baisan me suke fadaba ama daga gani yasan rashin kunya sukewa mutanen cikin motar har suka karaso tashi motar.
"Muna bara muna karuwa"
Cikin mamaki da bazata yaji muryar uwar da abinda take fada,dariyace ta subuce mishi ya kalli uwar da er da kyau
Gashi de uwar ta manyata,er kuma bazata wuce 15 to16 ba.Toh waye yake karuwar acikinsu,su kuma nasu salon baran kenan?
No wonder shiyasa suke barin sauran motocin a tsiwace,horn da aketa faman zabga mishi daga bayansa ne ya sanyashi tunawa da inda yake alamar an bada hannu tuntuni kenan har en bayansa sun fara fusata
Harya wuce kuma sai wata zuciyar ta sashi zagayowa ya dawo wajen wannan bararojin yaci sa'a kuwa suna tsaye daga bakin titi basu tafi ba.Waje ya samu yay parking ya fito har inda suke
"Sannu" yace musu
Uwarce ta amsa mishi da fulatanci wanda shi baimaji abinda tace ba,sai ya kara tambayarsu
"Mesa kuke bara ahaka?"
Itade er sai binsa kawai take da ido irin kallon burgewa din nan take ta mishi sai uwarce ta kara bashi amsa cikin gurbatacciyar hausarta da ake ganewa dakyar tace
"Ka'don (hausawa) binni kunfi son karuwa shiyasa muke hadawa duka biyu ama duk shegun wai sede an basu DIJA ta tai musu karuwa ni bashasho ni kuma wollah bani bada DIJA tayi karuwa,GAR'KO (Miji) mai cheu zan nema mata tayi aure.Kaina in karuwa kakeso saide ka shii ni tunda ni mijini ya tsufa"
Tunda ta fara KING yake gimtse dariyarsa bayaso yayi karya katseta har seda ta gama tukunna yace
"Zaki bani DIJA na aureta?" Da murmushi a fuskarsa yake kallon DIJA data kureshi da ido dukda ita bamajin mai suke fada shida DADAn nata takeyi ba ama kawai mutumin ya burgeta ne sosai har bata gajiya da kallonsa
Wani dadine ya cika Dada cikeda murnar jin wnn dan gayen binnin yace zai auri DIJANTA da fulatanci take cewa dijan ta samu miji wannan yace zai aureta take nunamata shi sai kuwa itama Dija ta hau murna yace zai aureta shide kawai kallonsu yake cikeda mamakin murnar da suke daga haduwa da mutum lokaci daya bakasan wanene ba bakasan irinsa ba lalle sai yanxu ya kara gaskata zancen mutane da suke fadar wautar Fulani shi da ya dauka duk sharrine kawai ake musu.
Ce musu yayi su tsaya yana zuwa,binsa sukayi da kallo har yaje motarsa ya dauko cameransa ya dawo kusada su ya sasu tsayawa da kyau suna zabga murmushi yayi snapping dinsu.
Zo kuga murna daya nuna musu kansu acikin camera...
Wata er karamar dariya CE ta subuce masa tunawa da dramarsu ta farkon haduwarsu da DIJAnsa,Fulaninsa,abar kaunarsa wacce ya bawa dukkan soyayyarsa da gangar jikinsa gabadaya.Ya wahala,ansha drama kala²,wauta,da shirme iri² kafin DIJA ta zama cikakkiyar mace kamilalliya.An rabasa da DIJA a lokacinda ya fara jindadi da girbar wahalarsa akanta,a lokacinda yafi muradinta da kasancewarsu tare
Wasu irin kwalla masu zafi ne suka zubo mishi wanda radadinsu ke fitowa deep inside his heart,kiran sallar azahar da aka farane ya fargar dashi da irin time din daya bata a zaune daga kasan bed dinsa kan lallausar rug din dake shimfide a wajen.Tashi yayi ya shige toilet ya dauro alwala ya fita a dakin cikin sauri....
_GOV'T HOUSE_
Ba tareda damuwa da P.A dinsa dake wajen ba ZEE ta karaso daidai wuyan AA KAITA ta baya tasa hannyenta ta dago habarsa tareda daura fuskarta kan nashi ta soma aika mishi da wani lafiyayyen kiss wanda ya kashewa AA kaita jiki,Zee zata haukata shi da salonta kala kala da baya karewa shiyasa yake bala'in kaunarta.
Dauke kansa P.A yayi don take wani abu ya tokareshi a wuya sbd wani tsantsar kishi daya taso mishi,yana takaicin halin first lady da bata kunyar yiwa Excellency abu a gabanshi ama zaiyi maganinta ne.Ya fada a zuciyarsa tareda jan wani tsaki mara sauti
Saida ta tabbatar AA kaita ya harbu da kyau don har tana iya hango yanda ****** ya mike,wani murmushin mugunta tayi koh ba komai itama ta rama abinda ya mata jiya
"Morning my Excellency"
Ta fada bayan ta nemi kujerar dake kusada shi
ta zauna don hadawa kanta tea,shi kuma AA ji yayi abincin ma ya fice masa arai ya mike kawai ba tareda ya amsata ba.Sai lokacin P.A ya gaisheta
Cikin wani salo,ta aika mishi wani irin kallo mai tarin ma'ana da shi kadai yasan shi amsa masa tay ,murmushi P.A yayi don take ya harbo jirginta yabi bayan Governor AA KAITA da sauri don har yayi gaba.
"Ka kira Zaki?"
AA ya tambayi P.A dinsa bayan sun fito inda akayi parking motoci ana jiran fitowarsa ga securities dinsa a tsaye a wajen
"Nayita kira beyi picking ba kuma nasa a bincika inda King din ya sauka ama haryanxu ba'a gano ba but I send him a message akan kanason ganin King din"
"Meya ce?"
"No reply yet Sir"
Cikeda kululun takaici AA KAITA ya shige motar,PA ya shiga gaba sauran securities dinma suka shiga sauran motocin..
_FU'AD HASHIM_
Wata kakkaurar bakar matace ke saukowa daga stairs cikin shigar alfarma da atamfarta exclusive wanda aka mata dinkin manyan mata en boko da waya a hannunta,kana ganin fuskarta zaka karanto bacin rai shimfide.Tun kafin ta gama sakkowa take kwalla kiran Fu'ad dake zaune a parlor yana shan tea da remote a hannunsa yayi shirin fita aiki.
Daga kai yayi jin muryar mahaifiyarsa
"Mummy lfy da sassafe haka?"
"Ina kua lfy,bakaga abinda shashashar tsohowar matarka tayi bane jiya shiyasa tun farko na dinga nusarka akan auren er kafiri da ba wanda be san maiya aikata ba a kaff garin nan toh wallahi tun wuri kaje ka dauko min jikana kafin shegen nacin kwakkwafinta ya jawowa yaro matsala gwanda cen ita da uwarta data daure mata gindi su karata don na tabbata this time around ta tabowa kanta abinda saiya shafi kaf danginsu bama ita kadai ba"
Ajiye kofin hannunsa yayi cikeda takaicin Fahima yacewa mummyn nasa
"Mum nima niyata knn koda bakiyi magana ba tun jiya da naga lbryn abinda Fahima tayi a social media nayi niyyar yau ina tashi a office naje na taho da Salim,bansan me Fahima take nema ba,I think wannan so called profession din nata is driving her crazy"
Yaja wani tsaki ya mike
"No,ai bbu zancen saika tashi a office yaushe zaka jira har yamma.Kasan me zai faru? Yanxu nakeso ka fara tsayawa gidan nata ka daukoshi tukunna"
"Mum ai yanxu Salim yana school,pass 9 fa and nasan itama Fahima tana office by now"
"Kaide ka fara zuwa gidan ka tabbatar tukun,Idan basa nan kaje har school din ka dauko shi"
Okay kawai yace ya fice a parlor.Harga Allah yana tsananin son Fahima shiyasa haryanxu ya kasa kula kowacce mace dama shi mata basu dameshi ba ama ya rasa irin taurin kai da naci akan Abu irin nata.Gashi bbu wanda ya isa ya sata koh hanata abinda tayi niyya sai tayi,harya shiga motarsa ya fice a gidan yana mitan shi kadai
A kofar gidan yayi parking inda yaga karamar kofar gate din a bude,ga kuma motar Fahima a cikin gidan.Yayi mamakin haka bayi tunanin samunta agida ba sai kuma yace maybe yau bata fita da motarta bane don yasan inba wani kwakwaran dalili ba bbu abinda zai hana Fahima fita aiki.
Ya daga hannu zaiyi knocking kofar parlor yaji ta bude masa,he was very surprised tun kafin ya karasa shigowa parlor ya hangota a kofar dakinta yashe a kasa.
Da gudu ya karasa inda take ya dagota jikinsa yana kwalla kiran sunanta da koh numfashi batayi,gabadaya ya rikice ya rasa yanda zeyi gashi baiji alamun akwai mutum a gidan ba.Toh ina Mami, ina salim?
Shi kadai yake
tambayar kansa,sanin bbu mai bashi amsa har zai dagota saiya hango wayarta acen gefe.Dauka yayi koh zaiga wani Abu ama saiya ganta a tarwatse glass din yayi kwatsakwatsa
Haka ya ciccibeta yayi waje da ita inda yayi parking motarsa ya sata a baya,gudu yake sosai yanayi yana waigota harya isa nearest private hospital inda nurses suka fito cikin gaggawa aka daurata akan gado akayi emergency da ita
Kai kawo yake tayi shi kadai cikin tsananin damuwar halinda Fahima ke ciki yanajin wani sabon sonta da tausayinta na dada shigarsa,addu'a kawai yakeyi cikin ransa Allah ya tashi kafadunta don bayason rasata shi kadai yasan ya yakeji rabuwarsu ma don de bbu yanda ya iya ne yanaso ta gane kuskurenta gameda yanda take zurfafawa akan aikinta da kullum take sa kanta a matsala a matsayinta na mace kuma uwa.
Kusan 40mins tukunna doctor ya fito tareda nurses biyu a bayansa,tsare doctor yayi da tambayoyi kan Fahima koh ta farfado..
"Biyoni office" kawai doctor yace masa
Dakyar yaja kafarsa yabi bayan doctor cikeda tsoron abinda za'a fadamishi akan condition din Fahima,harya soma cire rai daga yanda yaga fuskar doctor....
_ABIA STATE_
Koh ena na parlor duhu ne kamar dare dukda rana ne haryanxu don 1:20pm ne,baka iya banbance mutanen cikansa sai wani red light da haskensa bai kai ya kawo ba sai sautin murya dake tashi kawai
"Mesa jiya daddare mukayi calling meeting bakazo ba?" Wani daga cikin mutanen dake zaune yayi magana da turanci
"Boss amin afuwa,ina cikin rudani ne jiya"
Wata dariyar bosawa akayi snn wanda aka kira da boss yace
"Kai kana cikin rudani mu kuma muna cikin farinciki kaima kuma dole kiyi farinciki dawowar King, zamu baka assignment for the second time na sake dawo mana da KING cikinmu ama wnn karan shuld be different with the first time.Kungiya na bukatar dawowar King kota wani irin hali,nasarar kungiya na qaruwa ne da kusantuwar KING tareda mu don lokacin Matarsa ya kusa cika saura 12days,so we seriously need KING kafin lokacin ya cika.Try ur possible best and bring back our KING to us"
Dariya dukka mutanen dake parlor sukasa.....
Share fisabillah 🙏🏻
[1/6, 8:59 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
SA'KON TA'AZIYYA GA 'YAR UWA MARUBUCIYA```
Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un kulli Nafseen za'ikatul ma'ut😭😭😭😭😭😭😭😭
Muna mi'ka sa'kon ta'aziyyar mu ga 'yar uwar mu Marubuciya Nanatou abisa rashin mahaifin ta da tayi tabbas mutuwa tana da ra'da'di da kuma zafi Ubangiji Allah yagafar ta masa zunubansa ya Kuma haskaka kabarinsa Ubangiji ya ji'kan duk kan musulman da suka rigamu gidan gaskiya muna sake mi'ka ta'aziyyar mu gareki 'yar uwa Allah yabaku juriyan rashin babban jigo Kuma katanga agareku...
SIGN
By
Elegant online writer's```
6
_FU'AD HASHIM_
"Menene ala'karka da patient din?" Doctor tambaya fu'ad bayan ya gama rubuce²nsa ya dago tare da cire farin glass din dake idonsa
"Mijinta ne ni"
Kallonsa doctor yayi na kusan 4secs tukunna yace
"Yanxu kai kana matsayin mijinta shine harka bari ta shiga wnn irin mummunan halin,kana ina har matarka ta kamu da serious heart attack and meyafaru ta shiga mummunan shock haka wanda badan Allah yayi da sauran kwananta a gaba ba da yanxu saide wani zance kuma"
Dafe kansa fu'ad yayi cikin tashin hnkl jin halinda Fahima ke ciki yace
"Duk ba wnn ba doctor,yanxu ya condition dinta yake"
"Hmmmm,you've to be very very careful sincerely inde kanason ceton rayuwar iyalinka don yanxu haka tana cikin worst stage anything can happen to her in aka cigaba da sata a damuwa sbd ta kamu da mummunan heart attack ama we try our best da taimakon Allah mun samu numfashinta ya daidaita. Evrtn will be fine insha Allah"
Ya miko mishi wani paper yace
"Wnn shine abubuwan da ake buqata"
"OK doctor, thanks a lot ama zan iya ganinta please?"
"She's still unconscious mun mata allurar bacci so she need some rest ama zaka iya lekata"
"OK ngd,ngd doctor"
Bayan ya fito daga office din doctor ya wuce dakin da aka kwantar da ita,da oxygen a bakinta don taimakawa numfashinta da har lokacin bai daidaita ba,a take idanunsa suka tara kwalla sbd tausayawa halinda ya ganta a ciki wanda tabbata abinda yaketa mata gudu ne.Gashi rashin jinta ya janyo mata
Salim da Mami ne suka fado ransa,tho idan salim yana school ita mamin fa? Snn meyafaru ma inda first place,definetly sumtin is fishy
"KING" ya furta a tsorace tare da zaro ido,fita yayi a dakin cikin sauri yaje inda yayi parking motarsa ya fice a asibiti yana sharara gudu harya iso gidansu Fahima
Koh gyara parking dinsa baiyi ba hakama bai kulle motarta ya shige cikin gidan yana kwalla kiran MAMI,SALIM harya shigo parlor.
Cikin tsantsan shock ya zaro ido tareda kwalla ihun kiran..
"MAMIIIII.......
Rawa jikinsa ya fara gabadaya ya rikice,zuciyarsa sai tsintsinkewa takeyi yana sauke wasu irin tagwaye numfashi ya karaso inda Mami ke kwance a tsakiyar parlor cikin jini tana wani irin nishin azaba,bakinta na son furta abu ga wuka a soke daga cikinta
Hannu ta daga dakyar tana mikowa fu'ad,durkushewa yayi a kusada ita cikin jinin ya rasa ta ina zai fara duk jikinsa rawa yakeyi.
" Innalillahi wa inna ilaihi raji'un" kawai yaketa ambato,hannunsa na rawa yakai kan wukar dake soke a cikinta
Yana sunkuyowa yaji kamar tana magana,kawo kunnensa yayi daidai bakinta sai yaji tana cewa
"Kin....
Kafin ta karasa rai yayi halinsa shikuma yana kokarin cire wukar knn yaji ana
" you're under arrest " daga bayansa
Cikin kidima ya jiyo sai ganin en sanda yayi sun zagaye parlor duk suna pointing dinsa da bindiga
"Wallahi bani bane,Allah bani bane"
Tashin hankali da ba'a sa masa rana gashi dama Fu'ad matsoraci ne na karshe take ya fara kuka wiwwiii yana kiran
"Mummy wallahi bani na kasheta ba"
Basu wani saurare sa ba sukayi handcuffed dinsa suka titsa keyarsa har cikin motarsu,sai ihu yake yana kiran sunan mummy bashi bane.En anguwa kuwa an cika daga layin ganin motocin en sanda
KING
Bayan sun fito daga masallacin dake jikin gida wanda dagashi sai Zaki wasu guards dinsa da suke musulunmai sai mai gadin gida dake limanci
Parlor ya wuce tareda Zaki dake bayansa,bayan ya zauna kan kujerarsa Zaki dake tsaye yace
"P.A din AA KAITA nata kirana kusan 15missed calls da message akan AA nason ganinka"
Remote King ya dauka yana duba wasu channels a TV yace
"Kayi arranging komai,acen zamuyi dinner yau"
Okay kawai ZAKI yace ya fice a parlor, shima King bai wuce 10mins ba ya tashi ya haye samansa.
30mins later saiga Zaki ya dawo da alamun bacin rai ya haye sama wajen King,knocking kofar yayi
King dake zaune kan cushions din dake dakin da Qur'an a hannun sa yace ya shigo
"Yanxu naga wani lbry na yawo a social media na kisan mahaifiyar FAHIMA ALIYU kuma wai tsohon mijinta ne suspect din,shi aka samu dumu² kan gawar"
Ajiye Qur'an yayi gefe yace
"What,yaushe kuma a ina and ina ita FAHIMA ALIYU?"
"Banida masaniya tukunna ama yanxu zamu bincika Insha Allah"
"And what are you waiting for? quick"
OK,Zaki yace ya fita a dakin cikin sauri.Dafe kansa King yayi daman yasan tabbas trap akasa Fahima shiyasa yaso ta fadamishi gsky ama ta zabi ta boyemishi
"Innalillahi wa inna ilahiraji'un" kawai yake ambata cikeda damuwa da tausayin Fahima
Yasan rayuwar pure innocent girl na cikin hadari a dalilinsa gashi harta rasa mahaifiyarta
"Ya salam,me mutanen ke nema dani ne? Mesa suke saka rayuwar wa'inda basuji ba basu gani ba akansa? Why?"
Ya yiwa kansa tambayar da bashida amsarta,wani irin huci mai zafi ya fesar yana wani irin numfashi, take zuciyar ALIYU ya taso idanunsa suka kada sukayi jaaa cikin wata irin muryar mai ban tsoro
yace
"Dole na tauna tsakuwa don aya taji tsoro,you guy's av made ur own steps yanxu lokacin KING ne,yanxu ne zaku san THE REAL KING HAVE RETURNED..........
SHARE FISABILLAH 🙏🏻
[1/6, 9:00 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
🔥FITACCE🔥 FITACCE🔥
IDAN KAJI SAREWA🎺🎺🎺🎺 NA TASHI TO TABBAS AKWAI SARAKAI A WAJAN, *SARAUTA* HAYAƘI KIKE BA KYA ƁUYA, FARAR ANIYYA MAI FARAR ZUCIYA, KADA NA CIKAKU DA SURUTU, DAGA FARKON MGN TA KUN SAN INDA NA DOSA, FITACCIYAR MARUBUCIYAR NAN WACCE TAYI FICE A RUBUTUN LITTAFAN HAUSA, A CIKIN JERIN MARUBUTAN ONLINE WTITERS, TANA FARIN CIKIN SANAR DAKU SABON LITTAFIN TA MAI SUNA *🌈ABU_MALEEK🌈*
*🌈ABU_MALEEK🌈* LITTAFI NE NA TSANTSAR SARAUTA DA KUMA ZAZZAFAR SOYAYYA MAI NARKAR DA ZCYR MASOYA, ZA KUJI YADDA *FOOTBALLER⚽* KUMA DA GA *SARKIN YARUBA (OBA OF YARUBA)* WATO *YAREEMA* YAKE ƁUGEWA DA SOYAYYA DA MAKAUNIYA KUMA ALMAJIRAR KAN TITI, WACCE TA KASANCE ABAR ƘYAMA GA KOWA😭.
*ABU_MALEEK* YA TUƁE YA SHIGA JERIN MANEMA AURAN MAKAUNIYA KUMA ALMAJIRAR KAN TITI INDA YA SHIGA JERIN MUTANAN DA ZA'AIWA *SHAƊI* 🤺, ANA DARA GA DARE YAYI A YAYINDA YAKE NEMAWA MAI MARTABA MAGANI A WATA ƘASAR YAY KATARI DA *ARNAN DAJI* KAFIN WANI ABU SUN CIZAR MASA ƳAR MAKAUNIYAR SA, NAN TAKE TA KAMU DA LALURAR MAITAR SHAN JINI🙆🏾♀️ A DUK SANDA ABUN YA TASHI JININ JIKINSA SHIKE MAYE MATA GURBIN ABINCI.
MAZA KU HANZARTA NEMAN NAKU, MARUBUCIYAR TA SHIRYA TSAF DOMIN BAKU FARIN CIKI, ILIMANTARWA, NISHAƊANTARWA, SOYAYYA ZANBA CIKIN AMINCI.
ZATA FARA POSTING BAYAN AN KAMMALA BIYAN KUƊIN WANNAN LITTAFIN, WANDA YA KASANCE BOOK 1 2 3, ZA'A KAMMALA PAYMENT ZUWA END OF NOVEMBER BA ZATA FARA POSTING SAI TA KAMMALA BOOK 1✍🏾🔥, MASOYA *NA'IMA SULAIMAN NIMCYLUV* KU SHIRYA DOMIN DA SOYAYYAR KU TAKE TAƘAMA A KODA YAUSHE.
BOOK 1 2 3
AMOUNT: #500
ACCT NO: 0116886423
ACCT NAME: SULAIMAN NA'IMA S
BANK NAME: UNION BANK
EVEDANCE OF PAYMENT
08119237616, GA ƳAN NIGER KUMA SUYI MGN TA NAN 84506476
MARUBUCIYAR SIRRIN MU🔥 UNCLE NE🔥MOON🔥AURAN FANSA🔥 THE NEW EMIR🔥JUYAYI, JIDDA, LAMRAT DA DAI SAURAN SU.
DAN ALLAH DAN ANNABI SHARE FISABILILLAHI🤲🏼🤲🏼🤲🏼
7
_An old enemy_
_UNGUWAN GANGARE_
Washegari
Unguwace ta yaku bayi wato masu karamin karfi, inda King ya tamfatsa ginin gidansa a unguwar tsakiyar talakawa da masu kananan karfi. Kasancewarsa a anguwan yasa ya zama daya daga cikin anguwanin da ake ji da ita kowa ke muradin samun muhalli a anguwan don ya gyara anguwan tun daga farkonta har inda ya fita bakin babbar titin express. An shimfida musu kwalta ga lafiyayyen kwata ta yanda ba yanda za'ayi ruwa ya taru akan hanya kamar yanda da yakeyi
Haka jama'a anguwan duk yabi ya kara kowa jari don bunkasa sana'arsu. Gidansa na tsakiyar layin yanda kana shigowa zaka iya hangoshi, daga kan gate din gidan har zuwa paint da komai dake cikin gidan milk colour ne da touches din gold. Tsayawa fasalta muku kyau da tsarin gidan ma bata lokacine kawai de mai karatun ya kiyasta aransa
Gidane dayake da bbn tarihi arayuwan King, haka nan kowanne image na abinda ya faru dashi those sweetest memories and also the horrible moments. Gashi yau ya dawo rayuwa acikinsa for the second time ba tareda mutanen da ya gina rayuwarsa dasu ba aciki sai memories din da bazai taba gushewa aransa kowanne kwana da yini.
Zaune yake kan kyataccen family dinning dinsu shi kadai yana breakfast sai Zaki dake gefensa yana masa wasu bayanai akan aikin da suka aiwatar jiya, ajiye spoon din yayi tareda dauko tissue ya goge bakinsa ya duba agogon dake makale a hannunsa yace
"Ya jikin nata?"
"Ta farfado ama she's still in shock, so nasa doctor ya kara mata allurar bacci"
"ka tabbatar ansa kwakwaran tsaro a inda take, ka samu officer in charge akan case din?"
"ehh, i'll be handling the case now"
"good, King yace masa tareda yin gaba don fita a parlor. Yana fitowa compound din gidan gurds dinsa suka mike dama already anyi arranging motors shi kawai suke jira, har zai shiga mota yaji hayaniya daga bakin gate
Ba tareda damuwa ya shiga motarsa zaki ya shiga gaba driver ya tada motar, mai gadi na wangale makeken gate din ya hango wata mata tareda securities dinsa da emmata biyu ana tokareshi suna kuka sai sun shiga sunga King, cewa driver yayi ya tsaya
Mahaifiyar fu'ad ce da kannensa mata su biyu, sauke glass din yayi ya dagawa gurds din hannu akan ya barsu su karaso. Cikin kuka Hajiya Hawwa ta karaso wajen window da king yake tace
"Don Allah ka taimakamin, wlh nasan fu'ad bazai taba iya kisan kai ba don Allah ka taimaka kar ayi masa komai shi kadai gareni mahaifinsa ya rasu banida kowa sai shi,Don kaunarka da ma'aiki kasa ajanye zargin nn akansa wlh shi bayama tareda Fahima tsautsayine kawai ya taka sawun barawo"
Ta karashe tana wani irin kuka, yaranta matan na rikota suma suna kuka.Har ransa yake jin kukan nasu, gabadaya yaji bbu dadi duk laifinsa ne, duk shi ya jawowa innocent people shiga tashin hnkl. Dawowarsa bai zamewa jama'arsa alkhairi ba, gashi sanadiyyar dawowarsa 'ya ta rasa mahaifiyarta, uwa na barazanar rasa danta.
Dafe kansa yayi cikin kunci da takaici, shi kadai yasan irin quna da radadin da yakeji a zuciyarsa, shi da kansa yanxu yana buqatar wanda zai kaiwa kukansa yaji sanyi a ransa.
Wata zuciyar ce tace masa,Ka qara zama jajirtaccen, jarumi snn kayi amfani da sunanka na KING wajen kalubalantar kowanni irin tarnaqi da yake gabanka dama wanda zai tunqaroka nn gaba.
Ajiyar zuciya ya sauke ya dago jajayen idanunsa da yau suke abayyane ba tareda ya toshesu da mudubin ido ba ya kalli Mahaifiyar fu'a
"Mama ki kwantar da hnkl insha Allah danki zai fito lfy bbu abinda zai sameshi, i promise you that"
Godiya ta fara mishi cikin murnar da samun nutsuwa, murmushin dole ya musu driver yaja suka bar layin.Duk inda sukayi jama'a na mishi ihun
"sai kayi, sai kayi"
Poster dinsa ne koh ena a like
_AA KAITA_
Sai kai kawo yakeyi acikin office dinsa, P.A na tsaye daga gefensa yasha jinin jikinsa. Cikin fusata AA yace
"So, haryanxu yana da guts din da zai fito takara as a governor bayan duk rade raden da jama'a keyi akansa"
"yes of course"
Yaji an basa amsa, cikin bazata ya jiyo jin kamar muryar wanda bai taba expecting gani ba a wannan lokaci kuma cikin office dinsa
KING ya gani a tsaye tareda Zaki da gurds dinsa guda biyu, sai yaga duk ya chanza mishi ya karo kyau, kwarjini da cika ido.
Gabadaya yaga ya sauya mishi kamar ba king daya sani ba, kamar ba mutumin da suka taso sukayi rayuwa tare ba. Wani irin kwarjini da cika Ido yayi masa, still yayi a wajen ya kasa motsawa kamar wani statue sai King ne ya tako cikin izza da kasaita ya karaso gabansa
Kafin AA ya ankara yaji King yayi hugging dinsa yana bubbuga bayansa
"I miss you friend" yace mishi a kunnensa, sai lokacin AA ya aro wata er karamar jarumta da kokarin boye shock dinsa yace
"Miss you more, am glad you're back"
Sakesa King yayi yana murmushi mai tarin ma'ana
"Bismillah" AA yace masa tare da nuna masa kan cushions din dake gefe a zagaye, bayan sun zauna AA ya kallisu PA da Zaki yace
"Exucuse us" fita PA yayi bayan ya gaishe da King shi da kansa acikin rudu yake ganin King yanxu a office din excellency ama baiso fita ba yaso yaga yanda zata kaya, juyawa AA yayi ganin gurds din King da Zaki su basu fita ba ya kalli King.
Kallonsu kawai King yayi suma suka fita banda Zaki daya kasa ya tsare
"So what's are your plans?" AA ya tambayi King
"Am sure, kaga first step din" king ya bashi amsa ba tareda ya kalleshi ba ya dau glass cup din da AA ya zuba mishi drink yana sha, kokarin seta kansa AA yakeyi yace
"Meyasa ka zabi ka chanza party, bayan kasan wnn kujerarka ce and am ready to step down"
Wani gutun murmushi king yayi ya kafe AA da ido kamar me son karantar wani abu cen kusan 10secs tukunna yace
"Allah ya bawa mai rabo sa'a, best of luck"
AA zaiyi kara magana knn sukaji sautin takun takalmi na shigowa, yasan ZEE ce cikeda takaici ya dago ya kalleta yaga yanda ta kafe King da idonsa ke kan wayarsa ama hnklnsa na nn tare dasu.
Kamshin turarenta ne ya fara musu sallama, tana sanye cikin wani arnan red gown sai wani dan mayafi data daura kan kafadarta. Fuskar nn kamar wata dan daren sha 15 sai wani shekin kyau na daukar hankali take, wani kyataccen murmushi tayi ta karaso wajen AA tayi mishi peck. Kallo daya Zaki ya mata ya dauke kansa ya mayar kan wayarsa, takowa tayi har wajen kujerar King tace
"welcome back my king"
Ta zauna daf dashi kan kujerar da yake, dago ya aika mata da wani irin killer smile yanaji tana gogan jikinsa ya basar. Wani dadine ya kasheta ganin yau king bai yarfata ba koh ya shareta kamar yanda yakeyi yake mata da, bata isa ta zauna inda yake ba dukda a farkon haduwarsu ba haka bane sai daga baya data nuna maitarta a fili wanda har mijinta ya sani
"Thanks, ZEE manya hope na sameku lfy?"
Wani fari ta mishi cikeda salon bariki, AA kua ji yake kamar ya shaqesu don bakin ciki. Zee tace
"Lfyr de dasauki my king, we missed you a lot"
Mikewa King yayi ba tare da ya kuma koh kallon inda take ba ya mikowa AA hannu yace
"friend ni zan koma, i av alot to do"
"Ok, zan shigo nima anjima daddare"
Suka fito tare Zaki na bayansu, ita kua Zee na zaune har lokacin kan kujera tana sake saken iska. Har wajen motocinsu ya raka KING sukayi sallama kowanne da abinda yake saqawa aransa
Saida suka dau hanya Zaki yace
"kana da ganawa da en jarida zasu maka tambayoyi gameda gubernatorial election dinka"
_FU'AD HASHIM_
Riko hannunsa tayi tana kuka shima yanayi kamar karamin yaro harda sheshsheka,acikin kwana daya da yayi a cell duk ya zabge idanunsa sun zurma sai tabon ciwon dukan da yasha wajen en sandan akan saiya fadi gaskiya
"Mummy please do sumtin,mummy wallahi zasu kasheni ne koma bani na kasheta ba kema kinsan bazan taba iya kisa ba koh bera bana iya kashewa"
Ya karasa tareda fashewa da wani matsanancin kuka kamar ba namiji ba don fu'ad irin ragwayen nn ne masu uban tsoro,cikin tsananin damuwa da tausayawa dan nata ga idonta itama sai zubar sa kwalla yake ta kasa controlling din kanta balle ta kwantar mishi da hankali.Dakyar ta saisaita kanta sanin ba wani lokaci mai yawa aka basu ba don dakyar ma aka yarda ta ganshi
"Fu'ad calm down,evrtin will be fine insha Allah ba abinda zai sameka kajii.Ka kwantar da hankalinka" ta shafo gefen fuskarsa tana hawaye
"Mummy kiyiwa lawyernki magana da wuri a fitar dani a wajen nn"
"Ka kwantar da hankalinka Son,naje wajen KING dazu yace zai taimaka mana zai fitar da kai anan insha Allah"
Zaro ido yayi yace "No mummy,King bazai fitar dani ba saide yasa a kasheni mummy shi ya.....
Bai karasa magana ba wani police yazo ya daka mishi tsawa akan lokaci yayi,haka Hajiya hawwa na kuka Fu'ad nayi suka rabu yana
" wallahi mummy King kasheni zeyi shi yasa aka kashe Mami"
Qurki wani police ya buga mishi akai sai kuma ya fadi luu....
*************************
Dandazon en jarida da ma'aikatar gidan radio da TV ne a cike a wajen kowannensu a shirye yake tsapp da tamboyoyi fal bakunansu,kowa fatansa ya samu damar yiwa KING tambaya
Cikin takunsu na burgewa da kasaita KING da tawagarsa suka karaso,yana gaba cikin shigar black suit ya tushe idonsa da bakin glass sai Zaki daga gefensa na dama da sabon P.A daya karancin harkar politics sosai Wanda Zaki ya dauko shi musamman akan takararsu.Daga bayansu kuma tarin guards din King ne fuskar nn a dinke as usually
Inda aka tanada musamman dominsu suka zauna KING na daga tsakiyarsu,wajen a zagaye yake da securities koh ta ena suna kallo motsin kua snn ga CCTV dayake dauke da kowanne lungu da saqo na wajen
Bayan an gabatarda duk abinda ya dace,aka fara bada damar tambaya ta hanyar daga hannu shi kuma mai gabatarwa sai ya zabi daya cikin en jaridar don dogace baka isa kayi cross question ba.Haka King ya dinga amsa tambayoyinsu kai tsaye
"A matsayinka na dan kasa mai kishin kasa,zaka iya zaben wanda yayi sanadiyyar iyayensa,matarsa tareda yaransa.Snn ya gudu na tsawon shekaru har shida sai dare daya ya dawo da neman kara mulkar al'umma,mutumin daya jefa rayuwar Iyalinsa cikin hadari yaya kake tunanin makomar sauran al'umma zai kasance karkashin mulkinsa?"
Tsitt wajen ya dauka don kamar saukar aradu haka sukaji saukar tambayar daga bakin wacce KING bai taba tunanin ganinta awajen ba don kafin su karaso saida ya biya ya dubata tana kwance
"U AGAIN?"
SHARE FISABILLAH 🙏🏻
[1/6, 9:00 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
8
Kallo ne ya dawo kanta, kaf wajen kallonta suke da tsananin mamaki.ZAKI kuwa ji yake kamar zuciyarsa zata fito yanda take hantsilowa a kirjina na tsananin 6acin rai gashi he can't make any attempt sbd idon en jarida dake cike a wajen.She looks so sick don dakyar ta iya tsayuwa da kafafunta,kokarin controlling kanta kawai takeyi don ta samu ta aiwatar da abinda ke gabanta shine kawai burinta a yanxu.KING kuwa kureta kawai yayi da ido yana karantar yanayinta ba tare da nuna shock koh damuwa akan tambayar tata ba,gyaran murya yayi wanda ya dawo da attention din jama'a da suka kura FAHIMA da kallo kansa
"Komai na rayuwa na tafiya da lokaci,kaddara, sanadi, wanda bawa bai Isa ya tsallake kaddararsa ba kamar yanda kema kike fuskantar taki kaddarar. *FAMILY* sune ginshikin mutum Wanda bbu sacrifices da cikakken dan halak bazai iyayiwa danginsa ba kema nasan yanzu haka sukikewa fighting idan har zaki iya yin abinda kikeyi yanzu akan mahaifiyarki da danki meyesa Ni zankashe mahaifiyata, mahaifina, matata, sannan gudan jinina en biyun da bazasusan me duniyar ta qunsa da ababen cikinta ba idan harke ke dakike mace Mai rauni zaki iya fuskantar kowanne qalubale akan danki da mahaifiyarki meyesa ni da nake namiji fitacce sannan politician bazan shiga challenges da masifu kala kala ba"
Cen ya sauki numfashi tare da dan runtse idonsa ya bude,jama'ar wajen kua jikinsa yayi sanyi kowa ya hadiye maganar dake bakinsa.Bayan kamar 30secs King ya cigaba da magana da dakakkiyar murya wanda kowacce kalma take fitar da amon tsantsar gaskiya snn direct daga zuciyarsa
"Allah shine shaida snn madogarata kuma banyiwa wani dan qasata da garina tilas cewa sayya zabeni ba,ina kira ga talakawa daduk wanda yakeda yancin zabe kada kusiyar da quriarku, kuzabi abinda zuciyoyinku suke muradi Kuma kuke ganin shine daidai domin gobenku.
Next question please?"
Tsitt wajen ya dauka kowa yasha jinin jikinsa don maganar king ba kamarin kashe musu jiki yayi ba sai kallon kallo da sukeyiwa junansu,mikewa KING yayi yace
"Then,let's call it a day"
Takowa yayi gurds dinsa na mara masa baya,FAHIMA dake tsaye still kamar an kafata wajen yazo ya wuce ta gabanta ba tareda ya kalli koh inda take ba.Har aka watse tana tsaye a wajen,kafe kanta ta taji ya fara sara mata tayi sai kua ta zube a kasa....
Gida direct su KING suka nufa inda jama'a keta masa ihu sai kayi,suna isa ya wuce bedroom dinsa dake sama ba tareda ya tanka kua ba.Suma kansu guards din sun san ran maza ya baci,Album dinsa ya dauko yana kallon photon iyayenshi zuciyarsa na tafasa don ba karamin fami FAHIMA ta masa ba sai yakeji kamar yanxu ne ya rasasu komai ya dawo masa sabo fil. Tunawa yayi da rayuwarsa ta baya,abubuan da suka shude...
_*WANENE KING*_
_ALIYU MOHAMMED GIWA_ Shine asalin sunan KING,mahaifinsa MOHAMMED GIWA dan asalin Garin Kaduna ne karkashin GIWA local govt wanda GIWA ya zama inkiyar familyn su,Mohammed GIWA na rayuwa da iyayensa anan Unguwar gangare main house dinsu knn,kasancewarsu ba masu haihuwa sosai ba shiyasa Mohammed ya zama 'da tilo wajen iyayensa MALAM IBRAHIM GIWA da mahaifiyarsa AISHA wanda duk en gari dayane Sana'a da kawosu cikin garin Kaduna daga GIWA. Mohammed ya tashi da sun daukar photo harya zame masa Sana'a tun yana bin anguwan² har ya samu shagon kansa ana zua dauka,iyayensa sun rasu bayan yayi aure da matarsa RUKAYYA da shekara kusan 5 har lokacin Allah bai basu haihuwa ba,a takaice saida ya kusa shekara 8 da aure tukunna Allah ya basu cikin ALIYU wato KING.
Bayan haihuwar KING abubua alkhairi da arziqi yayta hauhawa ance kowanne yaro da irin arzikinsa yake zua don lokacin sana'ar daukar photo na mahaifinsa ya bunqasa sosai don ya bude babban studio,ya zama daya daga cikin gidan photo da ake ji dashi kaf garin.Har lokacin suna nn unguwar gangare sai renovating gidan kawai da akayi ya dawo na zamani
Ansa Aliyu a makaranta mai kyau da tsada don duk wani hope na Mohammed GIWA na kansa sbd shima tun bayan haihuwarsa Rukayya bata kuma koda bari ma haka suketa rainon ALIYU cikin nuna masa tsantsar so da kulawa wanda suka daura dukkan burinsu akanshi
Kaf anguwansu bbu wanda baisan Aliyu ba yarone shi mai garin jinin sbd fara'arsa da son jama'a gashi da son daukar photo abu kamar mahaifinsa duk abinda ya masa kyau sai ya tsaya yayi capturing shiyasa kullum yana makale da er cameransa da Babansa ya sai masa dukda yana yawan zua studio babansa bai dauki daukar photo a matsayin sana'ar da zai gina rayuwarsa akai ba shi.Ba abinda yakeda buri kamar yaga ya tara al'umma suna amfanowa da wani Abu da zai kawo musu na chanji da cigaban kasarsa shiyasa tunda ya fara yawo ya tashi da son harkar siyasa yake burin yaga ya zama daya daga cikin manyan kasa da al'umma zasuyi alfahari dasu.
Bayan ya gama secondary school ya takurawa mahaifinsa akan lalle University of lagos yake son zua,ba yanda Babansa baiyi dashi ba hakama Amminsa ama ya dage akan ra'ayinsa wanda su kuma soyayyarsu gareshi yasa su hakura aka nema masa UNILAG ya samu course din choice dinsa kua wato Political science, ya tattara ya koma hostel gabadaya sai Hutu ke kawosa gida.
Su hudu ne a dakinsu na hostel,David da Emmanuel en yaran Igbo sai shi da Abdulsalam Aminu kaita wato AA KAITA da asalin garin Katsina wanda ya zama amini sosai wajen ALIYU kasancewarsa musulmi kuma bahaushe gashi department dinsu daya shiyasa shakuwarsu tafi yawa sosai.
Yanda ALIYU keda farinjini cikin dalibai a makarantar harma da malamansu sbd kokarinsa gashi kullum a cikin qirqiran abubuan cigaba ga dalibai yake shiyasa har suka nadasa shugaban dalibai a makaranta suke kiransa da KING don kullum cikin kawo musu sabbin abubuan cigaba yakeyi....
Ajiyar zuciya ya sauke jin kiran sallar azahar dake tashi daga masallacin jikin gidansa yasa shi tashi daga kan gado don zua gabatar da ita.Bayan an idar da sallah ya tsaya gaisawa da jama'ar da suke masa fatan alkhairi a takarsa yana amsa musu cikin sakin fuska har ya musu sallama ya shiga gidansa,a parlor farko ya zauna kan cushions ya kalli ZAKI yana jiran bayani daga bakinsa.Gyara tsayuwa Zaki yayi yace
"She fainted,nasa an dauketa a wajen a chanza mata waje"
"Ya akayi tazo wajen nn bayan duk tsaron dayake inda take snn ina CCTV dake dakin?"
"Abinda nake bincike akai knn,don anyi disconnecting CCTV daga time din da tabar wajen.Ina tunanin akoi mai taimaka musu cikin mutanen mu"
"Wa kake tunanin zaiyi haka?"
"Banace ba,but am suspecting evr1 nasa ido kan kua.Zaka samu zua wajen nata ne?"
"Yeah,bari nayi freshen up"
Ya tashi ya haye sama,wani huci mai zapi Zaki ya fesar tare da ciro wayansa a aljihu yayi dailing wata number
*******************
_FAHIMA ALIYU_
Kuka take sosai kamar ranta zai fita, kallonta kawai King yakeyi ba tareda ya hanata kukan ba shi kua Zaki sai kananan tsaki yakeyi.Saida tayi mai isarta tukunna King yace
"Enough, I asked u for the last time su waye suka saki?"
Batada zabi daya wuce ta fadamishi gaskiya,haryanxu photo Maminta a kwance cikin jini take gani ga Salim dinta a daddaure.Cikin kuka da har muryarta ta dashe tace
"Sunce idan harna kuskura na fadamaka zasu kashemin yarona,sun kashe min Mami banaso na rasa Salim.Please ka taimakamin bansan ya zanyi ba wlh zasu kashemin yarona"
Ta karsa tareda fashewa da wani irin kuka mai ban tausayi,ajiyar zuciya King yayi cikin tausaya mata yasan duk a sanadinsa ta Shiga wnn mummuna tashin hankalin
"Calm down ki kwantar da hankalinki ki fadamin su waye, had it been kin fadamin tun farko da bazan bari su kashe Maminki ba ama Allah ya kaddara lokacinta yayi bamuda wani zabi.Yanxu kiyi shiru ki fadamin su waye suka saki?"
"FIRST LADY ZEE KAITA"
COMMENTS AND SHARE FISABILLAH 🙏🏻
[1/6, 9:00 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
9
"ZEE" King ya maimata sunan,murmushi yayi ya mi'ke tsaye.Kallon Fahima da har lokacin kuka take yace
"Bring her along" ya fice a dakin,wani tsawa Zaki ya daka mata wanda ya sata razana ba shiri ta mike jikinta na rawa tabi bayansu.Kasancewar da mota daya kawai suka zo ya sata shiga baya kusada King sai driver da Zaki daga gaban mota,tsit motar ta dauka sai driver dake ta aikinsa har suka karaso unguwarsu King bbu wanda ya gane motarsu King ce sbd bai cika fita shi kadai ba da mota daya gashi motar irin dark tint din nan ne, gate man ya wangale musu gate suka shige har kusada entrance na gidan.Jin motar ta tsaya yasa Fahima dawowa daga duniyar tunanin data tafi,ficewa sukayi suka barta cikin sauri itama ta fito tabi bayansu da dan gudu²nta harta cimmasu a parlor
"Ka kaita dakin Dija ta kintsa kanta,a sama mata abinda zataci"
Yana gama fada ya haye samansa dama shi kadai ke amfani da saman duk sauran dakuna na daga kasa,da kallo kawai Fahima ta bishi harya 6acewa ganinta sai muryar Zaki dake kada mata hanjin cikinta taji yana
"Tsayuwar uban me kike a wajen?"
Cikin sauri ta karasa inda yake,hanyar wani dan corridor suka bi inda dakuna yake a jere harya bude mata wani daga ciki da shiga. Tanaji ya sawa dakin key
Ajiyar zuciya ta sauke,bata cikin nutsuwar da zata tsaya karewa dakin kallo sai kofar toilet kawai ta nema ta shige.Cire kayan jikinta tayi, wani danko² takejin jikinta na mata ta tsaya a gaban shower ta sakewa kanta ruwa
Har lokacin photo gawar Maminta take gani a idonta kwance cikin jini, wani irin kuka tasa mai kamar ihu ta durkushe a kasan wajen tana rerawa
"Mesa zaku kashemin Mamina, me mamina ta muku,mesa zaku jefa rayuwar wanda basuji ba basu gani ba akan cikar burinku.Wayyo Mamina Allah ya jikanki shiknn sun rabani dake,shiknn bazan sake ganinki ba,shiknn sun raba Uwa da erta.Rabuwa ta har abada"
Ji tayi hawayenta sun 'kafe,zuciyarta ya bushe.Kuka ba nata bane yanxu,she really av to be strong.Cikin muryar mai cikeda 6acin rai tace
"ZEE KAITA,Wallahi wallahi sai na zama ajalinki,sai kinyi nadamar saka rayuwata cikin gagari"
Wanka ta tashi tayi cikeda karfin hali da dakewar zuciya tayi alwala ta fito,closet dake kusada toilet din ta bude.Kayane a Jere wasu a hanger wasu a jere a kasa kamar wani karamin shagon kaya.Gown mara nauyi ta nema tareda hijab ta saka ta dawo kan rug dake gaban gadon ta tada sallolin da suka wuceta,tana cikin sallah Zaki ya shigo ya ajiye mata tray da plate din abinci a rufe sai bottle water da cup akai
Bayan ta idar da sallah ta gama addu'o'inta tareda nemawa Maminta gafara,sai lokacin ta samu karewa dakin kallo.Kana gani kaga dakin mace don komai yana nn kamar mai shi na dakin haryanxu,a ranta tace
"Koh ina matarsa take,ta rasu ne itama koh haryanxu tana raye, mesa matar amininsa da kowa yasan hakan will chase after him,me dalilinta na kokarin tarnishing image din King,meya takashe iyayensa lokaci daya,garin yaya aka nemi matarsa da yaransa biyu aka rasa immediately her delivery kuma a hospital kuma daga ranar ba'a kara ganin KING ba sai bayan 6yrs,meyasa,ina yaje,ina yakai matarsa da yaransa?"
Numfashi ta sauke tareda kankance ido tace
"there's sumtin behind king's life,wanda harya shafi rayuwata yayi sanadiyyar Mamina ga Salim dina shima cikin hatsari.I must find out,dole sai na nemi duka amsan tambayoyin nn by all means"
Shigowan Zaki ne ya dawo da ita daga tunanin data fada, kallon juna suka fara ido cikin ido don ya cire bakin glass din da koyaushe yake idonsa. Fahima kuwa duk wani tsoronsa ne taji ya kau a zuciyarta sbd abinda tasa a ranta yanxu na cikar burinta wanda tasan Zaki shine first step dinta dukda batasan takamaimai alakar Zaki da King ba ama kowa yasan shine very close da King duk inda kaga King tho tabbas Zaki na wajen
Kan cushions dake dakin Zaki zauna yana facing dinta,juyawa yayi ya kalli tray din abincin daya kawo mata ya dauke kai.Har lokacin idon Fahima na kansa
"Meyasa bakici abincin ba?"
"I don't feel like eating" ta bashi amsa tareda mayarda kanta kasa
"Ranar yaushe suka kiraki akan aikin?"
"Ranar da king zai dawo"
"By which time?"
"Around 6 bayan na dawo daga aiki na tarar sun kwashe Mami da Salim"
"Zaki iya tuna number?"
"Private number ne"
"Me suka ce miki?"
Ranta ne ya soma 6aci da tambayoyin nasa kamar bazata amsa ba sai kuma tayi wani tunani
"Ce min sukayi na duba message dina inada sako kuma wnn aikin daidai yake da ran Mamina da Salim,then they cut off the phone"
"Me a sakon?"
"Tambayan da nayiwa KING ne a ranar daya dawo"
"Zaki iya gane wanda ya fito dake dazu?"
"Fuskarsa a rufe yake,ina cikin bacci naji kamar ana yimin allura bayan na farka naga mutum a kaina na tsorata har zanyi ihu yayi pointing dina da gun kuma ya nunamin pics din gawar Mamina"
Wannan karan kasa daurewa tayi ta fashe da kuka sosai,tashi zaki yayi ya fice ya barta a dakin saida tayi mai isarta tukunna tayi shiru.
Kogin da taji cikinta nayi ne ya sata tashi dole ta dauko abincin,fried rice ne da chicken lap kana gani kasan abincin restaurant ne haka taci kadan badan taji dadinsa ba don bakinta bbu taste koh kadan tasha ruwa kadan ta kwanta kwanta kan rug din wani wahallen bacci yayi gaba da ita.
Ba ita ta farka ba sai jin kiran sallar magrib tayi ta tashi tayi sallar,tana zaune kan rug din Zaki ya kara shigowa dauke da wani tray a hannunsa ya ajiye ya dauki na dazun ya fita. Bata mike ba a wajen har aka kira isha sai da ta gabatar da kamar 20mins Zaki ya dawo dakin ya zauna kan cushions din yana kallonta
"Zaki iya gane wani abu a pictures koh video da suka turumiki,I mean kamar wajen da aka dauki photo?"
Shiru ta danyi tana tunani cen tace
"Bazan iya tunawa ba"
Shiru Zaki yayi na en seconds sai kuma ya mike da zummar barin dakin yaji muryarta tana
"Menenen alaqarka da KING and how long av u been together?"
Zaki cikin tsananin 6acin rai da mamaki Fahima ya juyo yana kallonta,saida ta tsorata da irin kallonda yake mata ama ta dake itama tana kallonsa
"Wato ke duk halinda kike ciki yanxu bai isheki ba koh tukunna ma ya akayi kikasan ZEE KAITA ce ta saka aikin bayan kince bakiga fuskar daya daga cikinsu ba?"
Dauke kai Fahima tayi cikin halin koh in kula tace
"Idan ka shirya amsamin tambayata kaima zaka samu duk abinda kake bukata"
Kwafa yayi yace "Fine Allah ya baki sa'a" yayi ficewarsa
_KING_
Tunda ya haye sama bbu wanda ya qarajin motsinsa,toilet ya wuce direct ya cire kayansa yayi wanka tareda dauro alwala.Wata jallabiya fara kal mara nauyi ya saka ya gabatar da sallah la'asar daya basu sami damar yi a jam'i ba,saida yayi addu'o'insa sosai tukunna ya mike ya koma kan gadonsa.Album dinsa dake kan side drower ya dauko don shine kadai abinda yake debe masa kewarsu,idan yana kallon pictures dinsu sai yaji kamar suna kusada shi.
Yau daidai kan pics din Dijah ya tsaya,murmushi yayi yana shafa photo yace
"My fair lady" kallon pics dinta yayi daya bayan dayan har yazo kan wani da take tsugunne a kitchen da hawaye a idonta sharbe² yayi snapping dinta ba tareda ta sani ba
Wata er dariyace ta su6uce masa tunowa da drama da yasha ranar.....
_RAYUWAR KING DA DIJANSA_
COMMENTS AND SHARE FISABILLAH
[1/6, 9:01 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
10
_IN LOVE_
From the very first moment he saw her begging along the road side sumtin inside of him told him that she's the one,definetly it was love at first sight.He loves evrtin about her more especially that craziness. A ranar da ya fara ganinta,daga lokacin da ta zama mallakinsa,tsawon lokacin da suka dauka tare da kuma ranar da kaddara tayi sanadiyyar rabuwarsu har zuwa yanxu dayake da fatan da burin dawo da ita cikin rayuwarsa,those memories are really unforgettable.
Zuciya,ruhi da gangar jikinsa basasu taba hutawa ba har sai yaga DIJANSA a tareda shi cikin koshin lafiya da walwala kamar yanda take a da.Idan da gawar DIJA ya gani dole zai fawwala ransa kamar yanda ya rasa iyayensa ya hakura sanin cewa dukkan mai rai mamaci ne,ama yanaji a jikinsa DIJANSA na raye cikin tsananin bukatarsa.Kuma alkawari ya dauka bakin rai bakin fama sai ya nemota duk inda take da yardar ALLAH.
Bayan yayi snapping din DIJA da Dadanta sunata murna bakin nn har kunne,shi da kansa wani irin nishadi ya tsinci kansa ciki haduwarsa dasu.He can't get rid of looking at that cute smile on her cute face,yaji matukar dadi ganin ya sasu farinciki dukda basu san shi ba shima bai taba ganinsu ba
"Wait a minute please" KING yace tareda daga musu yatsa daya,da kallo kawai suka bishi don basu san meyace ba.Bude motarsa yayi ya ciro kudi masu yawa ba tareda ya kirga ba ya taho
Wani irin zaro ido dukkansu sukayi ganin kudin masu yawa a hannunsa ya taho wajensu tareda mikawa DADA yana murmushi yace
"Ga wannan,daga yau banaso ku sake bara sannan ku bani address dinku insha Allah zanzo tunda kince kin bani DIJA"
cikin nuna tsoronta DADA ta zaro ido jikinta na rawa tareda ririke DIJA kamar wani zai dauke mata ita tace
"Kai ka'do Ashe kai dan yankan kaine, kai ba karuwa kake so ba kan mutum kake nema.Wallahi bani baka DIJA,na fasa, na fasa bama sho ka rike kudin tsafinka bama sho"
Ta riko DIJA sosai,ita batama san me DADA ke fadi ba ama yanda taga jikin DADAn na rawa tasan bbu lapia itama nata jikin ya fara mamar² tana zaro manyan fararen idonta.Shi kuwa KING dariya suka bashi ba kadan ba ama ya daure sai murmushi kawai yake yana kallon yanda duk suka firgice, mutanen dake yawon neman kudine kuma bayan sun samu suke tsoro.
Kafe DIJA yayi da ido yana murmushi don ba karamin kyau ta kara mishi a ido ba yanda ta firgita ta zazzaro ido saiya kara mata wani kyau sosai,kan ya ankara yaji DADA tace
"DIJA zo mu gudu" da fulatanci,baiji abinda suka fada ba sai gani yayi sun ruga a guje sun bar shi a tsaye a wajen da kudi a hannu. Kasa rike dariyarsa yayi yana dariya harya shiga motarsa..
Washegari da safe yayi shirin fita office yau da wuri tun 7:30 ya gama shirinsa dukda sai 9 yake zuwa office.
Cikin irin uncompleted building din nan,DIJA na zaune a gefe kan irin buhun simintin nn sai DADA da Babanta daga gefe suma kan irin buhun ama yafi nata girma.Koko sukesha da kosai kasancewar da sassafe suke karyawa kafin kowannensu ya kama gabansa sai ganin KING sukayi akansu
Murza idonta Dada tayi tagwalalo dan son tabbatarda da gaske ka'don dasuka gani jiya ne taqara murza Ido wai a tunaninta gizo yake mata saboda sun kwana da tsoro da firgicin haduwa dashi aekuwa ya sakar mata murmushi danta tabbatar shidinne kawai saita qurma ihu tareda da fadin
"shikenan,hande min bone ya tabbata mun mutu mun mutu wlhy dija, ya'akayi yasan gidanmu dan Allah kado kayi haquri tunda bamu amsha kudinki.Ka kyalemin kan yarinyata,wollah aradun Allah ita kadai muka dasi"
Jin sumbatun Dada da yanda ta firgice yasa DIJA kallon direction din da Dada ke kallo don ta juya masa baya ne,suna Ido biyu dashi kua take kokon datakesha ya kwareta nan ta hau tari kamar zata shide ganin tarin dija bana qare bane yasa King komawa daga baya saigashi da bottle water ya bude ya kafa Mata abaki saida ta shanye tasss ya kamata ya zaunar idon nan nata yakada yayi jajir dashi tsabar azabar da tasha na tari dukda a tsorace take dashi tunda Dada tace mata dan yankan Kaine ama data kwanta bacci saida tayi mafarkinsa,har lokacin fa Dada bata dena kuka ba shikuwa wani tsamurarren mutum dana gani da rawani fari akansa amma zaku dauka ruwan toka ce tsabar datti shigarsu ta buzaye ne ajikinsa qafar wando daya ta yage tundaga gwiwa har idon sawu dayar kuwa kamar wanda akasa qusa aka daddatsa ta.
Daga kai king yayi ya kalli inda wadannan bayin Allah ke zaune kuma ga dukkan alamo anan suke rayuwarsu,wajene mai matuqar hadari a wannan zamani namu domin ko wannan er tsohuwar marasa tsoron Allah saisu Mata fyade balle gasu da yarinya dirarra don DIJA irin emmatan nn ne masu cikar halita mai daukar hankali ga kuma kayansu da koh mayafi bbu.
Karewa gurin kallon tsaff yayi kamin ya juyo da kallonsa kan Dada da keta yare da alama bawa wannan tsohon labarin abinda yafaru ajiya take Abu daya ya fahimta tsohon dayaji tana kira da babaji ya fisu nutsuwa dan haka ya qarasa garesa tareda mishi sallama ya mi'ka masa hannu yana 'kara fadada murmushinsa su Dada kua sun cure waje daya suna karkarwa.
Kama hannun King Babaji yayi da hannunsa biyu² suka gaisa don gani daya yayiwa King yasan shirmen matarsa da yarsa ne na kira wnn kamilin mutumin da dan yankan kai, nan KING ya fadamasa sunansa tareda gabatar masa da kansa da bukatarsa garesu shidai tsohon gyada kai yakeyi saida King ya gama sannan ya juya ya kalli dadaji da yare yamata bayanin abinda king ya fada da alama tasa hausar tafi tasu dada dadinji da kuma fahimta nan dai Dada ta nutsu Dija kuwa sai zare ido take daga gefe ta nutsu kamar shege akwali dan tun ajiyan tagama tsorota da king saboda Dada taita fadar yanda en yankan kai suke
King sallama yayiwa Babaji tareda fiddo kudi wanda bai kai na jiya ba dan yaga alama su dumus a wurin mutum dayane basa so sunfiso suyita yawo kwararo kwararo har sutara miwawa yace
"Ga wanna kuyi amfani dashi kamin anjima zan dawo muyi magana mai muhimmanci"
Ya fada tareda jaddada rokonsa akan su dena fita bara, Babaji yaso yaqi karba amma sayyaji zuciyarsa ta aminta da king shiyasa ya karba tareda addua da godiya. Sallama yayiwa Dada da bata gama sakin jiki ba tace
"Sai da shafe ka'do"
dariya ma abin ya basa wacce safiya kuma banda wacce suke ciki a yanzu juyawa yayi yayiwa dija kallon Ido cikin Ido sannan ya sakar mata murmushi mai burgewa kana yafita a kangon da wannan murmushin a fuskarsa yana kara jin nishadi da wani irin nutsuwa a ransa tareda wani irin bakon yanayi a jikinsa,sai sabga murmushi yake shi kadai yana driving wani nishadi yakeji sai shafa sumar kansa yake da hannu daya,dayan kuma yana driving.
Wayarsa ya juna da radio motarsa yasa wakar Right next to you na Chris brown da JB yana bin wakar cikin shauki...
U got the smile that only heaven can make,I pray to God evrday that u keep the smile............💃🏻💃🏻💃🏻
_THE MOST ROMANTIC PART_🥰 _muje zuwa TEAM KING AND DIJAH_
COMMENTS AND SHARE FISABILLAH 🥰🥰🥰
[1/6, 9:01 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
11
Harya shiga ma'aikatar tasu ta Ministry of foreign affairs fara'ar fuskarsa bata gushe ba,dukda en office dinsu daman sun san KING da san jama'a ga fara'a kowa nasa ne ama duk wanda ya gansa yau zai san lalle yana cikin nishadi.Rabin hankalinsa na kan aiki rabi na wajen tunaninsu DIJA da iyayenta da plans dinsa na son chanza rayuwarsu tare da ingantata,har lokacin tashi yayi ya tattara kayayyakinsa ya dau hanya.
Ya karaso kangonsu DIJAH da fatan Allah yasa basu fita ba yau kamar yanda ya rokesu,yaji dadi sosai ganinsu a zaune waje daya basu tafi kara'de gari ba har BABAJI ma yana nan yana tsumayin jiran dawowar KING.Dija na kwance kan cinyar Dada tana tufke mata yalwataccen gashinta mai santsi dukda datti ya chanza masa kala don bazaka iya tantance a tsefe yake koh da kitso ba gashi nn ne de.Da sallama ya shigo wajen hannunsa cikin wandon jeans dake jikinsa,da fara'a Babaji ya amsa tareda mikewa ya iso inda King yake zuwa yanxu hankalin Dija ya soma kwantawa da King don itama tunda ya tafi take ta Allah² BODDO (sunan da tasa mishi a ranta knn,ma'ana kyakkyawa) ya dawo ta sake ganinsa don ba karamin kyau da burgeta yake ba tunda suka shigo garin ma ita bataga wanda ya burgeta sosai kamarshi ba.Bayan sun gama gaisawa harda Dada da har lokacin bata gama sakewa dashi ba BABAJI ya shimfida masu buhu a kasa King ya zauna ba tareda damuwa da k'uran wajen ba,Babaji ma ya zauna daga gefensa ama a k'asa.
"Baba koh zan iya sanin labarinku,ma'ana daga ina kuke sannan meyasa kuke zaune anan kuma ka bari iyalinka suna bara?"
Ajiyar zuciya Babaji yayi har ransa yaji King ya kwanta masa dukda bai sanshi ba,duk irin zurfin ciki na Fulani saiya tsinci kansa da amsawa King din
"Mude asalinmu Fulanin Yola ne ama kasan mu Fulani akoi masu yawo gari² suna kiwon dabbobinsu in sun sami wani gari su d'an yada zango na kwana biyu snn su cigaba da tafiya toh muma hakane har Allah kaddara ta kad'o mu wani gari da ake yaki ana kashe² muma dakyar mukasha wai koh D'andugur naji mutanen da muka tsira tare suna fada"
Murmushi King yayi yace "kode Maiduguri koh?"
"Oho toh kila shine,toh ina fadamiki a haka shanayenmu gabadaya suka salwanta yoo wama yake ta shanu ana ta rai.A haka muna tafe muna hutawa gari²,Debbu da bingel am suna d'an bara muna samun abinda zamusi haka kuma in mun samu gini mara murfi kamar wannan da muke ciki sai mu dinga kwana,wani lokasin masu shi suna koremu haka² de har Allah ya kawo mu garin nn"
Cikin tsananin tausaya musu King ya girgiza kansa wato idan kaga rayuwar da wasu sukeyi saika k'ara gane cewa duniyar ba komai bace,gashi muna da shugabanni da Allah ya daurawa hakkin talakawansa kansu ya basu mulki da wadata don su tallafi rayuwar na kasa sai idonsu ya rufe kowanninsu burinsa ya gina kansa da iyalinsa kawai,son kai da zuciya ya yiwa shugabanni da wasu masu kudi k'atutu a rai.Basaji da ganin kowa sai kansu kawai shiyasa ta'addanci da sace² yayi yawa ga yawan mabarata ta koh ena,wani boyayye kuma ajiyayyen burinsa ne ya tashi yasan yana da wadatar da zai iya kuma wnn ne daidai lokaci da zanyi.
Tun kafin ya gama jami'a yake ganin abin al'ajabi ga rayuwarsa,koh naira biyar ya ajiye sai ta koma goma,tun abin na bashi mamaki harya koma bashi tsoro da al'ajabi.Tun da Babansa na raye bai tab'a barinsa yayi amfani da kudin da yake zaton aljanu ke ninka masa su ba har kawo yau da bayan rasuwar iyayensa lokaci daya abin ya k'ara yawaita don har cikin wardrobe dinsa inya bude sai yayi karo da kudade masu tarin yawa sai kawai yake tarasu a wani daki wataran ya k'ona don bai tab'a sha'awar amfani dasu ba.
Daya ga abin yay yawa ne yaje wajen wani malami yake fadamasa sai malamin ya bashi shawara da kawai ya dinga sadaqa da kudin shi kar yayi amfani dashi,yayi amfani da abinda yake hakkinsa kawai wanda yasan me yayi ya samesu ama yanxu ya yanke shawarar amfani dasu don cikar burinsa da manufarsa.
Kallon indasu Dija suke yayi snn ya mayarda idonsa kan Babaji yace
"Baba ina neman wata alfarma wajenka in babu damuwa zan daukeku Ku dawo gidana da zama don ni kadai ne daman,Allah ya yiwa iyayena rasuwa watannin baya da suka wuce"
Shiru Babaji yayi yana nazari maganansa,gashi de a zahiri ba shida siffar mutanen banza ama duniya ta lalace bazaka taba gane nagari da mugu ba don suma mugayen yanxu rikid'a suke cikin nagartattun suyi basaja suna ha'intar jama'a tareda zamba cikin aminci,cen ya numfasa yace
"Yaro na rokeki dou Allah kaji tsoron Allah karka shushemu,na yarda zamu bika amma ka rike amana"
Murmushi King yayi ya gyara zamansa cikin son k'ara tabbatar masa da kyakkyawar manufarsa akansu yace
"Ka kwantar da hankalinka Baba,Insha Allah bazaka taba samun matsala dani ba.Inaso ka daukeni tamkar d'a don nima tunda na ganka nakejin ka kamar mahaifina tunda na rasa iyayena nake cikin damuwa da kewa da rashin wani makusanci a kusa dani,yardarka kawai nake nema akaina"
Hankalin Babaji ya kwanta da yarda da kalaman King dari bisa dari
"Tho shiknn,Allah ya maka albarka ya taimaka maka wajen aiwatar da kyakkyawar manufarka"
"Ameen ya Rabbi Baba,nagode"
"Yawwa,kace sunanka Aliyu koh?"
"Ehh baba"
"Bashakka asalin Zaki ne kai don ina kyautata zato akanka"
Cikin jindadin yabon Babaji,King yace
"Nagode baba,Insha Allah zaka sameni fiyeda zato da tsammaninka"
Murmushi Babaji yayi yace
"Bara na musu magana koh"
Gyada mishi kai kawai King yayi,Babaji ya doshi indasu Dija suke sun k'uresu da idanu.Zama yayi kusada Dada ya kwantar murya kasa cikin fulatanci ya fara koro mata bayani,zaro ido Dada tayi cikin yare tace
"Wallahi bazaiyu ba,da hankalina bazan yarda na kai kaina gidan mutuwa ba.Lala lala Dija tashi² mu kama gabanmu Babanki yayi cinikin kanmu"
Ta fara daga Dija tana hawaye,ita de Dija jin abinda Babanta ya fada yasa zuciyarta rabuwa biyu ta wani bangaren murna take koh ba komai zata dinga kallon BAD'D'O kullum wani bangaren kuma tsorone kamar yanda Dada ta fada karfa dagaske yanke musu kai yayi ama ai tasan yanda Babaji ke matukar sonta bazai taba kaita inda zai zama ajalinta ba don Babaji shiyasa koh kiwo zai tafi yake yawo dasu gari² ita da Dadanta.
Dakyar da sud'in goshi Dada ta yarda akan zata bi King ama sai danqarawa King din harara take shi kuwa ya mayar mata da murmushi, haba ganin haka Dada ta koma turjewa tace allambaram ba inda zasu gashi yana musu murmushin mugunta.
"Kai kad'o kiji tsoron Allah,ki kyalemu muyi rayuwarmu ahaka bamu nemi taimakon kowa ba balle musa kanmu a halaka.Miyatti Allah miyatti Annabijo a yanda ya barmu da ranmu da lfy,don Allah kaima ka kyalemu na hadaka da Allah"
Dada keta mishi magiya Allah,Annabi.Babaji kuwa ganin bazata yarda ta dadi ba yasa shi daukar bacon buhunsa ya rataye ya dau sandarsa yace
"Kaga Aliyu muje,ka kyalesu masu kawo musu hari suna so suyi Karuwa da Dija kaga sun samu kenan daman nine nake karesu daddare"
Haba jin haka yasa Dada kara cafko hannun Dija sai gasu a gaban motar King suna tsaye jiki na rawa..
Babaji na daga gaban mota Dija da Dada a baya sun cure waje guda sai zaro ido suke,ta mirror gaban motar King yake kallonsu ya girgiza kai kawai yana murmushi cen yaji zazzak'ar muryar Dija na yiwa Dada magana da fulatanci.Bai tabaji tayi magana a gabansa ba sai yanxu,lumshe ido yayi ya dan kwantar da kansa kan kujerar yana driving a hankali kamar wanda kwai ya fashewa a ciki don wani irin kasala ne ya ziyarce shi a take
'Haka muryarta yake da d'an karan dad'i mai ga dad'in sauroro koh kuwa shine yake jin hakan?'
A ransa yake maganar take kuma yaji koli²n takaici ya tukare masa aransa tunawa da jiya daya fara ganinsu suna bara,knn haka kuwa yakejin muryarta.Ya godewa Allah daya tsaresu a inda suke rayuwa ya d'au d'amarar basu kariya da kulawa sosai iya karfinsa don he can't hide the fact,he's madly in love with the girl zai iya yin komai akanta
COMMENTS AND SHARE FISABILLAH 🥰🥰🥰
[1/6, 9:02 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
12
Har suka iso makeken gidansa dake tsakiyar unguwar gangare bbu wanda yace kala sai Dada da Dija dake magana kasa² tsakaninsu suna rarraba ido,bayan yayi horn maigadi ya bude masa gate nn su Dada suka kara tsurewa ganin wnn aljannar duniyar mai ban tsoro a idanuwansu sai kukan Dada suka jiyo wanda yasa King da Babaji juyawa bayan King yayi parking a compound din gidan
"Sikenan,sikenan hande min bone ya tabbata yau kwananmu ya k'are. Allah ya jikanmu ya jikanki bingel am"
Ta kara fashewa da kuka tana rike Dija da itama tasa kuka ganin Dada nayi badon taji abinda take yiwa kukan ba,girgiza kai kawai King yakeyi yana murmushin halin kafiya irinna Fulani, wato su inde suka kafe akan abu tho dakyar a juya musa ra'ayi.A da yanajin lbrynsu bai taba yarda ba sai yanxu daya gani ra'ayal ayn
Fitowa yayi a motar ya zagayo ya budewa Babaji shima ya fito don shi tsabar takaicin matar tasa koh magana ya kasa, bude musu back site din yayi. Dariyace ta su6uce mishi ganin yanda suka dungule waje daya suna kuka,Dada kuwa sai girgiza mishi kai take tana kara makalkale Dija a jikinta
"Rabu dasu kayi wucewarka,Ai'se ta fiye taurin kai kamar kafuran farko"
Babaji ya fada cikeda takaici,murmushi King yayi yace
"Aa Baba ayi hakuri,kazo ka lallabasu su shiga ciki"
Tsaki Babaji yaja ya matso kusada kofar baya,fada ya fara musu da fulatanci kamar zai ari baki yacewa Dija in bata fito ba sai ya kwakwkwada mata sandar hannunsa ba shiri ta dirgo daga motar kamar mai sauka akan machine saura kadan ta fadi kasa King da hankalinsa ke kansu yayi saurin rikota dukda haka saida guiwanta ya gurshe da kasan ai kuwa ta tsala wani gigitaccen ihu da saida gidan ya dauka wanda yasa Dada fitowa da sauri itama kamar zata fadi tayo kan Dija dake durgushe tana tsala ihu a kasa dukda kurjewar kadan ne saide ita duk k'ank'antar jini ta gani a jikinta tada mata hankali yake bataso.
Guri Babaji ya samu daga gefe yay zamansa ya dauke kai daga kallonsu, Dada kuwa zaman dirshen tayi a agaban Dija dake zabga kuka ta zuba uban tagumi kamar wasu marayu.
Magiyan duniya King ya musu akan su tashi a wajen don har an fara kiraye² sallah magriba ama sunk'i, kwallawa Baba maigadi kira yayi ya taho cikin hanzari
"Baba a aka kaisu waccen flat din na baya ka hadasu da masu aikin nn su nuna musu komai don ALLAH"
Ya juya inda Babaji yake zaune shima a kasa yana kallon wani waje yace
"Baba, ga Baba Audu zai nunamuku inda zaku zauna bari na shiga ciki lokacin sallah yayi"
Mikewa Babaji yayi yace
"toh yaro mungode kaide Allah yayi albarka" King ya amsa da Ameen ya wuce ciki da sauri.
"Muje baba" baba audu mai gadi yace tareda yin gaba, kallo daya Babaji yayiwa Dada da Dija da suke ragu6e waje daya a kasa sai wuri wuri da ido suke yayi wucewarsa batareda ya tankasu ba. Mikewa Dada tayi da hanzari tana cewa Dija ta tashi suka bi bayansa da dan saurinsu.
Saida aka yayi sallah Isha'i tukunna King ya shigo gidan tunda ya fita sallah magriba daman ya fadawa kukunsa akan yau ya kara sanwar girki yana da baki a baya snn inya gama ya kaimusu nasu da wuri. Flat din da su Dija suke direct ya wuce dauke da leda a hannunsu, a parlour ya samu Dada da Dija raku6e a kasa koh sallah basuyi ba. Shi kuwa Babaji daman tunda aka nuna masa dakuna da toilet da yanda zaiyi amfani dashi yay shigewarsa ciki bai kara bi ta kansu ba.
"Ha'a ya kuke zaune anan basu nunamuku dakunan bane, ina Baba?" king ya tambayesu, Dada tace
"Mude kayiwa Allah ka kyalemu gashi daga zuwan mu gidanka har jini ya fara fitawa 'yata tun kafin a yanka mu"
Cikin soma gundura da zancen na Dada dayaki ci yaki cinyewa King yace
"don Allah Dada ki bar zancen nn haka, ki yarda dani wallahi ni ba mugu bane. Ku kwantar da hankalinku ku dauki nn tamkar gidanku don Allah, yanxu de ga kaya na siyo muku da dan abubuan amfani. Ku tashi muje na nunamuku daki sai kuyi wanka kuyi sallah ga abinci ma naga an kawo muku"
Badan hankalin Dada ya kwanta da maganarsa ba dande bbu yanda ta iya ne, koma me ya samesu Baban Dija yaja musu, hakan nn ta daure ta mike tareda cewa Dija itama ta tashi.
Ita kuwa Dija tunda King ya fara magana take kallon bakinsa kawai, cewa take aranta inama tanajin abinda yake fada. Dakuna ne biyu a parlour sai kitchen da toilet, daya dakin ya bude ya samu babu kuwa Babaji na dayan knn ya shiga har ciki suka bishi, ya nunamusu toilet da komai ga furniture masu kyau wanda yasa su Dada sake baki suna kallo dakin kamar shashashai
Har ya juya zai fita ya tsinkayi muryarta tace
"BAD'D'O"
Juyowa yayi dukda baida tabbacin da shi take sai caraf idanuwansu ya sark'e dana juna,lumshe nasa idon yayi yanajin wani irin yanayi a jikinsa ita kuwa da sauri ta mayar da nata idon kasa ta fara wasa da zara²n fingers dinta tana cakud'asu da juna.Kura mata ido Dada tayi cikeda mamakin sunan da taji Dija ta kira King tana jira taji mai zatace masa
"Inason nayi wanka,a ina zanyi,a ina akeyi,dame zanyi kuma tayaya zanyi?"
Ta jero masa tambayoyi kusan hudu akan abu daya snn dayace mai hankali abin takaicin ma da fulatanci mutumin da koh zo na kasheka bayaji da yaren ama ita koh oho don duk tunaninta daga jiya zuwa yau ya fara koyan yaren nasu shiyasa tayi mishi tambayarta kai tsaye.
Tunda ta fara magana King ya k'ureta da ido yana kallon d'an karamin bakinta yanda take motsa shi dakyar tana maganar kamar an sata dole sai yaji ta k'ara burgesa sosai har baisan lokacin da tayi shiru ba saida yaji hargaggiyar muryar Dada tana mata magana cikin fada da fulatanci
Turo baki gaba Dija tayi irinna shagwa6a66un yaran nn
"Malam ki tafi kawai mungode,jeki abinki mun gane komai"
Murmushi King yayi ya fita tareda rufo musu kofar.Bangarensa ya wuce direct ya haura samansa sai lokacin ya shiga yayi wanka yasa jallabiya mara nauyi ya fito parlornsa dake hade da bedroom dinsa daya hannunsa glass cup ne filled with fresh milk yana dan sipping sai dayan kuma wayarsa ce yana dannawa,wata number da kana gani kasan bata nn kasar bace yayi dailing ringing daya biyu maishi yayi picking
Shiru yayi yana murmushi da alama maishi kai magana daga dayan bangaren,king ya yace
"So ya karatun, yaushe zaku samu hutu? I missed you here"
Murmushi ya kuma yayi yana sauraren mai magana
"Okay tho Allah ya nunamana,best of lucks"
Yayi cutting off,sai kuma ya kara dialing wata number bayan an dauka yace
"Yane guy,koda yake yanxu tsoho ne kai" dariya yayi bayan maishi yayi magana yace
"Nide ba wnn ba please inason gobe ka turomin Zee zata min wani taimako"
Tsaki yaja bayan maishi yayi magana yace "an gaya maka ni d'an iska ne kamar kai kuma in zanyi iskancin ma sai na rasa wanda zanyi dashi sai matarka ai saide kace nabi a hankali kar matarka tamin fyade a gidana"
Dariya yayi yace "OK OK sorry man,please tho tunda weekend ne goben sai kuzo tare it's urgent please"
"Yawwa ko kaipa,Allah ya kaimu Bye"
Shima ya yanke call din,TV ya kunna ya danyi kallo duk rabin hankalinsa yana cen wajensu Dija yanaso yaje ya sake dubasu kuma yana tsoron hargagin Dada,murmushi yayi ya ajiye cup din hannunsa kan table ya zura slippers dinsa tareda ficewa ya sauko kasa,saida ya duba koh ena masu aiki duk sun tafi part dinsu ya duba abincin da kuku ya jera kan table tukunna ya fice a flat din ya nufi nasu Dija.
Yaji dadin yanda yaga BABAJI a parlour yayi wanka ya chanza kaya ya sake yana kallo abinsa dama yacewa Bala mai gyaran gidan ya kunna musu TV,zama yayi akan kujera suka kara gaisawa da Babaji yana kara sa masa albarka.Cen suna zaune suna hira jifa² ama hankalin King ya kan kofar dakinsu Dija sai jin ihu sukayi daga cikin dakin kuma kamar muryar Dija......
More comments more typing 🌚
Share fisabillah 🙏🏻
[1/6, 9:02 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
13
Da sassarfa King da Babaji suka k'arasa kofar bedroom d'in nasu, kicibis sukayi da Dada itama ta fito aguje dan fa ita har yanzu bawai ta gama yarda da gidan bane fadi take
"Babaji kazo ka duba meye samu Dija,na shigu uku ni A'ise"
kai tsaye king ya shige dan ya tabbatar da babu wani abin cutarwa a gidan,kusan karo sukayi da Dijan ma king yaja burki.Tsayuwa yai yana binta da kallo dan so yake ya gano abinda ya firgitata ganin a jike take jagab kayanta yamanne a dirarran surarta kamar ba er sweet 16 ba,kasa daukarsa kafafunsa sukayi sbd wani irin bakon yanayi daya kawo mishi ziyarar bazata cikin en seconds sai neman jikin bangon toilet din yayi ya jingina jikinsa don wani irin abu yakeji tunda ga yatsar kafarsa har tsakiyar kansa yana bin dukkan wani magudanar jinin jikinsa tareda aikawa zuciyarsa da kwakwalwarsa wasu irin sakonni masu wuyan fassara,jan kafarsa yayi ya juya yaci sa'a kuwa cikin kayan daya kawo musu sun bajeshi kan gado ya dauko hijab.
Daga bakin kofar toilet din ya wurgo mata hijabin din kawai komai bace ba sai wani lumshe ido kawai yakeyi,har lokacin Dija bata cikin nutsuwarta hannunta na rawa ta saka hijab din wajen wuyan na gefe.Sa hijab din yayi daidai da shigowarsu Babaji da Dada dakin magana king yayi yunk'urin yi sai yaji muryarsa ashak'e saida yayi gyaran murya ya had'iye abinda ya tuk'are masa a mak'oshi dakyar tukunna yana kallon Dija badan yanada tabbaci zataji shi ba yace
"Meyesa ki ihu?"
Babaji ne ya maimata mata da fulatanci sai lokacin Dija ta budi bakinta cikin sanyayyar muryarta daya hadu da kuka a take cikin fullanci take fadawa Babaji
"Na shiga zanyi wanka zan tari ruwa a waccen karfen da Dada ta nunamin ina murd'a wurin ruwan sai kawai naji ruwan zafi a kaina, garin gudu kuma santsi wnn ledar dake shinfide a k'asa da ruwa ya zubo akai yaso kayar dani toh garin qoqarin na gyara tsayuwata na sake murd'o kan wnn k'arfen sai ji nayi ana ruwan saman ruwan zafi daga kaina sai jin ruwan zafi nayi a gadon bayana da gefen fuskata,kamar an watsa min garwashi haka naji don azaba har na kusa fita hayyacina.Wajen gudun kuma nn ma ban tsiraba saiji nayi santsin ledan nn ya debeni ya watsar dani gefe,kaga gwiwar hannuna ma ya bugi wnn tukunyar dake ciki sannan na fadi dabas a qasa shine nasa ihu"
Ta karashe zancen da fashewa da wani sabon kuka,kallonta dukkansu sukeyi cikeda takaici babaji ya tambayeta
" Meyesa baki tambaya ba tunda bakusan yanda ake amfani dashi ba?"tace
"Na tambayi bad'd'o shine Dada ta ce tasani zata nunamin"
har lokacin kuka take sbd zugin da hannunta ke mata,tsaki Babaji yaja yace Allah ya kyauta muku yayi ficewarsa a dakin shi kuwa King kamar ya dawo dashi ya tambayeshi abinda ya samu Dijan har ransa yakejin kukan nata,ji yake kamar yazo yayi cuddling dinta ya sharrashi abarsa
"Kinga ya isa dena kukan haka,meya sami hannun? naki in gani"
Dasauri Dada ta rikota yace
"Aa k'ad'o yi tafiyarka kawai mun de mun shiga ukun mu mun lalace tunda mukazo gidan mutuwa gashi har mun fara ganin bala'i"
Girgiza kansa kawai yayi yace
"Bari na kawo mata magana"
Da harara Dada ta raka bayansa harya fice a dakin bai samu Babaji a parlor ba ya fita a flat din ya wuce nasa,harya dauko ointment din zai kawo musu sai kuma ya fasa.Wayarsa ya dauka ya kira Bala mai aikin dake bangarensu baifi 5mins ba sai gashi ya bashi maganin yace ya kaiwa bakin nn da paracetamol sachets har zai mika masa dukka sachet din saiya fasa ya b'alle dukka ya bar kwaya biyu kawai a jiki..
_Washe gari_
Tunda ya dawo daga masallaci ya koma bacci sai 9 ya farka cikin shauk'i don jinsa yake kamar wani sabon angon da aka kawo masa matarsa jiya, wanka ya shiga yayi ya shirya cikin Jersey black da wandonta iya guiwa ya mishi kyau sosai ya k'ara fito da ainihin chocolate fresh skin dinsa, ya brushing d'an gashin dayake tarawa kadan akansa da sajensa.Slippers dinsa ya zura ya fito madaidaicin parlornsa dake sama,dinning ya nufa direct sanin cewa duk weekend anan yake cin abincinsa hankalinsa duk yana kansu Dija koya suka kwana suka tashi oho? kwarmaton Dada ne ya hanashi zua dukda ya had'u da Babaji a masallaci da asuba don ya fito sallah yace mishi suna nn lfy ama hankalinsa bai kwanta ba ya fison yaje ya gansu da kanshi ya tabbatar da lfyrsu wanda yakejin yanxu kamar hakkine akansa yanxu tunda sun dawo karkashinsa.
Saida yaci ya koshi dam don baya wasa da cikinsa koh kadan tukunna ya bar kan dinning ya dawo kan cushions din dake parlor dama weekend sallah kawai ke fitar dashi waje yini yake a gida abinsa.
Favourite channel dinsa yasa mbc2 don yanason action films sosai,yayi lucking kuwa ana Ninja Assassin one of his favourite movies.Yana cikin kallo wayarsa ta fara ringing, AA KAITA ne a rubuce jikin screen din da murmushi yayi picking
"Muna downstairs"
Cutting kawai yayi ba tareda ya amsa ba ya kashe TV ya nufi hanyar stairs,tun kafin ya karasa sakkuwa idonsa ya sauka kan Zee data kafe kan stairs din da ido tana jiran fitowarsa.
Tunda King ya kira take Allah² gari ya waye,ta so AA ya barta ta taho ita kadai da koh bata kashe ishinta ba sai ta jiyarda kanta dad'in King ko kadan ne.Sanye take cikin wani arnen peach colour lace da akayiwa dinkin Riga da siket daya lafe kamar a jikinta aka dinka ga wuyan off shoulder ne wanda ya bawa lafiyayyen fresh white skin dinta bayyana ga boobs dinta kusan rabi a waje don mayafin ma one side ta yafa shida bbu duk daya ta bazo attachment har gadon baya tayi daurin ture kaga tsiya ga wasu shegun hills a kafarta tana taunar chewing gum cikin wani irin salo na riqaqqun en bariki.
Kallo daya king ya mata ya dauke kai harya wuce ta gabanta inda ya ajiye mata kamshin turarensa daya kara tafiya da ita wata duniyar ya doshi inda AA yake zaune yana masa murmushi shima yana mayar masa, hannun ya mika masa suka gaisa ya zauna kusa da shi suna hirarsu koh kallon inda take baiyi ba.Ita kuwa wani kasala ne ya ziyarceta ta kasa magana ta lumshe ido tanajin wani irin feelings a jikinta, ji take kamar ta tashi ta fada jikinsa ta masa tight hug tayi kissing warm soft lips dinsa wanda taga gani zasuyi shegen dadi.
Ajiyar zuciya ta sauke tana kokarin saita kanta wajen aro nutsuwa data rasa meyasa duk randa ta hada ido dashi snn ta shaqi daddadan kamshin turarensa take rasa dukkan wani nutsuwarta ba wnn inaga body contact ya hadasu fah?
Dakyar ta bude bakinta tace
"Morning my King"
Shi kua bayason My da take kiransa sam² ba tareda ya kalleta ba yace
"How're you Zee"
"Somehow"
Ta bashi amsa,still bai kalleta ba sai AA ne ya aika mata wani irin kallo na gargadi sarai ta gane ama ta basar.AA yayi saurin cewa King
"Man kace kana neman mu,hope lfy?"
"Klau, kawai wani taimako zaku min"
Caraf Zee tace "you're always my king,kuma menene just consider it done"
"Thanks" kawai yace mata ya mayar da kallonsa kan AA kamar shi zai masa aikin
"Dama inada baki ne a flat din baya da nakeso ki taimakawa yarsu tunda naga macece er uwarki"
Nn de ya basu labarinsu Dija ama bai fadamusu burinsa akan dijan ba yade ce kawai yanaso Zee ta taimaka mata wajen nunamata wasu abubua kuma yanason sata a school
[1/6, 9:02 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
14
Flat dinsu Dija ya kaisu suna biye dashi a baya har AA daya kasa zama yanaso yaga wani irin aiki matarshi zatayiwa King din.Babu kowa a parlour don BABAJI na cen wajen Baba Audu mai gadi
"Ku jirani ina zuwa"
King yacewa su Zee ya wuce bedroom dinsu Dija yasan suna ciki,suna raku6e a k'asa dukkansu sai Dija daketa gabzar kuka Dada kuwa ta zuba uban tagumi kamar marayu.Hankalin King ne ya tashi ganin kukan da Dija takeyi "lfy?" Ya tambayi Dada,harara ta zuba mishi ta dauke kai daga kallonsa.Cikin fullanci Dija tace
"Yunwa nakeji Bad'd'o,Dada ta hanani fita a dakin kuma Babaji ma bai shigo ba tun jiya"
Cizan lips nashi King yayi sbd takaicin rashin jin abinda ta fada kuma yasan Dada bazata fassara mishi ba
"Dada don Allah ki yarda dani koh kadan ne wallahi banida niyyar cutar daku ki saki jikinki kiyarda da Allah zai kareku a duk inda kuke kuna tareda kariyarsa da yarda Allah bbu wanda ya isa ya cutar da ku"
Kallonsa Dada takeyi ido cikin ido harya gama,Allah daya ambata yasata jin nutsuwa a ranta da d'an kwanciyar hankali.Tabbas su kansu sunsan Allah ne kawai yake karewa irin gararin da sukeyi daga nan zuwa can kuma bbu guri daya dayake safe gwanda ma nan za'ace gidane saide zukatan masu gidan ne haryanxu bata da tabbas akai don ance mugun mutum ba shida kama.
"Toh sikenan k'ad'o na yarda da Allah ama ban yarda dakai ba,nasan Allah ne ke karemu a duk inda muke haka a nan ma shi zai cigaba da karemu.Bansan me a zuciyarka ba daka nace mana lalle saika taimaka mana ama mun yarda zamu zauna a gidanki Idan kika shushemu keda Allahnki"
Ta fada sound so helpless irin bbu yanda ta iya d'in nan.Ajiyar zuciya King ya sauke at least de ta yarda zata kwantar da hankalinta ta zauna don amincewar Dada shine na Dija,sannu² zasu gane wani irin mutum ne shi da manufarsa akansu na son inganta rayuwa
"Nagode da amincewarki Dada insha Allah bazaku ta6a nadamar kasancewa dani ba"
"Munji tho,yanxu a kawo mana abinci bingel am tanajin yunwa don tun jiya rabonmu da abinci"
Tashi King yayi cikin hanzari yace tho ya fita a dakin inda ya samu Zee da AA na zaune zaman jiranshi,dinning ya wuce ya dauko warmers din abincin da aka jera wanda Babaji yaci nashi ya bari don plate dinma na wajen ya hada da plate da spoon ya kara wuce dakin nasu sude su Zee da kallon mamaki kawai suka bishi harya rufe kofar dakin.
Dija na ganin King da warmers din abinci ta hadiye kukanta dukda batasan meya dauko ba ama tana kyautata zaton kwanukan abinci ne na en gayu,ajiyewa yayi a gaban Dada yace
"Ga abincin nan Dada,idan kun gama ku fito parlor don Allah"
"Toh sannu mungode,ina fatan bakasa guba a abincin ba?"
Murmushi King yayi ya girgiza kansa kawai ya fice a dakin
"Sorry na barku jira"
Ya zauna kusada AA,kallonsa AA yayi yace
"What's going on man?"
"Karka damu aikin ba naka bane"
Ya fada yana maida dubansa kan Zee yace
"Ermmm Zee please taimako zakimin,inada baki en Fulani ne a nan gidana that I want to help.Family ne I mean Baban da mamar sai er su duk suna nn wajena"
Da mamaki AA da Zee suke kallonsa
"Man a ina ka samesu,na tabbata bakuda en uwa Fulani?"
"Abeg AA ka kyaleni nace maka aikin nan bai shafeka ba,just listen in kuma bazaka iya ba then set your way kawai"
Dariya AA yayi yace
"Kaide a kwashe² zaka kare wallahi"
"Ehh naji,mind ur business please"
Wayarsa ya ciro yana dariya shi kuma King ya kara maida dubansa kan Zee data kuresa da ido tun dazu
"Kinaji Zee,yarinyar nakeso ki taimakawa don inason kaita school gashi koh Hausa bataji Kinga ba karamin aiki bane"
"How old she is?" Zee ta tambayeshi
"Bazata wuce 16 ba"
Wani irin tuquqi Zee taji a ranta dukda bataga yarinyar ba
"Can I see her"
"Yeah,zasu fito yanxu suna cin abinci ne"
"Okay,so yanxu me kakeso na maka akai?"
"Yawwa,like I was saying zaki taimaka mata wajen koya mata wasu abubuwa na zamani da kuma karatun please kinde gane mai nake nufi.Irin fulanin dajin nan ne masu yawo kiwo,she needs to know a lot"
"Karka damu zanyi iya kokarina Insha Allah"
"Yawwa nagode sosai,yanxu wani school kike ganin zata fara?"
"Ehmmm,we'll think about it"
Bude kofar da sukaji ne ya mayda hankalinsu wajen inda Dada ta fita Dija na rukube a bayanta,tashi King yayi da fara'a a fuskarshi yana nuna musu kujera yace
"Bismillah Dada,ga dan uwana da matarshi sunzo gaisheku"
Wani kallo Dada ta bisu dashi ta tsaya kallon Zee din sama da kasa kamar taga kashi,AA ne ya fara gaisheta ta amsa a dakile snn Zee tace musu
"Morning"
Wani sheqeqe Dada ta kalleta tana wani sake baki tace
"Kaji kafura er gidan kafurfur jikar k'aruna"
Wani kallo Zee tabita dashi tana mamakin wannan village woman d'in da ko kallo Bata ishetaba take cemata kafura karde sune King yake magana akai?kallon AA tayi tana fadin
" Wonder shall never end, can you imagine see dis old rag"
gyaran murya king yayi Zee ta juyo tana kallonsa ranta a 6ace daman ita akoi saurin hasala yace
"Take it easy lady,Dan Allah don't take it personal help them for my sake"
Hadiye wani tuquqin bakin ciki tayi daya tokareta a wuya dakyar,Dada kuwa tashak'a takai har wuya jin suna zuba yaren kafirai.kallon king tayi tace
"k'ad'o shinikin kanmu kakeyine mude mundogara ga Allah"
AA yayi gyaran murya yamaida kallonsa ga Dada yace
"Mama ki kwantar da hankalinki indai agidan nan kuke wurin wannan bawan Allahn to bakuda fargaba dan mutumin kwarai ne in yanason cutar daku bazai kawo ku gidansa ba ya kawo kune kawai dan inganta rayuwar ku data erku
Kuyarda da Allah ku yarda dashi bazai cutar da kuba"
kallon zee yayi yana guntse dariya cikin murya kasa² yace
"Saikin dage dan kansu a tukunya yake"
Gyada kai tayi tana mai jinjina aekin da king ya bata murmushi tasakarwa Dija dan ita Dada tagama shaqar da ita duk da taga yanda jikinta yayi sanyi da maganganun AA tace
"Emmata ya sunanki?"
King ne ya bata amsa da DIJA,murmushi tayi tunawa da abinda King ya fadamata dazu akan batajin Hausa.Still tana kallon Dijan da kanta ke k'asa tana wasa da fingers dinta ta maqale a jikin Dada tace mata
"DIJA,masha Allah Khadijah kenan ko?"
Jin ta kira sunanta yasa Dija d'aga mata kai kawai badan taji mai ta fada ba saide yanda Zee keta mata murmushi ne ta burgeta har taji itama ta kwanta mata arai tana mayar mata murmushi ta mai kyau wanda yasa zuciyar zee bugawa dan zallar kyau da quruciyarta daya bayyana sharewa tayi ta mayda kallonta kan King tareda lumshe idonta da gyada masa kai alamun komai zai tafi dai²,itade Dada kallonta kawai takeyi a yatsine don sam yarinyar bata kwanta mata ba...........
🤥🤥🤥
Kar kuyi sanya,ku cigaba da biyoni don ba'a ma fara wasan ba tukun 🤙🏻
"
[1/6, 9:03 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
15
ZEE basu bar gidan ba saida ta tabbatar taja Dija a jikinta sosai ta sake da ita dukda Dada na tsawata mata dole ta hak'ura ta kyalesu ama idonta na kansu kar a cutar mata da 'ya.Ran Zee fes cikeda nishadi don wnn aiki da King ya sata tamkar wani tsani ne na cimma nasara wajen biyan buk'atarta,mutuk'ar gyara wnn er dajin ne farincikin King toh ta daura d'amarar biya masa buk'atarsa ta tabbata hakan ne kad'ai zaisa ta samu kusanci da shi.
Sun tafi akan kullum zata dinga zua tana yini dasu Dija harsu sake da ita kafin a sama mata makaranta,Babaji kua yana cen wajen sabon abokinsa Baba Audu mai gadi da yake cewa Bandarawo (abokina) ya sake sosai suna hirarsu Babaji ya dafa musu shayi a er butar shayin mai gadi sun karkace akan benci suna shan kidarsu a tashar radio.
Koda King ya rakusu AA suka gansu abin ya mishi dad'i sosai don har saida kwalla ya taru a idonsa tunawa da Babansa don shima yana yawan fitowa wajen mai gadi su sha hirarsu, yana fatan Dada ma zata sake ta kwantar da hankalinta su daukeshi tamkar d'a.
Su AA zasu shiga mota King ya tsaida su
"Ga baban Dija cen wajen Baba mai gadi muje ku gaisa"
"Ohh King toh ka bari mu shiga motar ai sai mu tsaya mu gaisheshi" inji AA
"NO,wallahi baka isa ba wani irin gaisuwa ne a mota"
"Hahaha,Man anya kua ba wata a k'asa kode²"
"Kai kasani,nide muje ku gaisa lokacin sallah yayi don iskanci ka tsaya kayi sallah tukun ama zakace wani sauri kake.Haryanxu bazaka dena missing sallah a jam'i ba koh?"
Basar da zancen AA yayi yace
"Kaide muje mu gaisa dashi kana 6atamin lokaci bansan yaushe ka koyi surutu ba yau,Zee taho da motar bakin gate kawai ki sameni anan"
Okay tace bayan sunyi sallama da King ya shiga tayi warming motar su AA kuma suka doshi wajensu Babaji dake kishingid'e Baba mai gadi kuma ganin Zee ta tada mota ya nufi gate
Bayan sun gama gaisawa AA ya shiga mota suka wuce gida cike da sake² a ransa,shima zuciyarsa fess don yana ganin lokacin cikar next burinsa akan King ya kusa dama Allah² yake a zo wajen
"You're smiling?"
Zee da tagama noticing dinshi don yana driving yana zabga murmushi kana ganinshi kasan yana cikin farinciki,cikin er basarwa AA yace
"Kuka kikeso nayi?"
"No,but what's the reason behind d smile? Tunda muka fito kamar kana cikin nishadi"
Dariya AA yayi ya d'an buga sitiyari yace
"Zee sa ido,kawai mutanen King ne suka bani nishadi.They're really funny,I like them"
Ya fada yana murmushi,6ata fuska Zee tayi taja tsaki kawai har suka iso makeken gidansu dayafi na King tsaruwa da kele²n duniya don ba karamin kudi AA yake kashewa kansa ba haka zasuyi ta fada da King akan ina yake samun irin kudi daya yake kashewa haka don yasan aikinsa de bai kai ya dinga samun wnn mak'udan kudin ba sai yace mishi yana k'ananan harkokine.Haka ma wajen suturu da motoci duk ya kere King ama dukda haka farin jinin jama'a da samun nasara akan komai King ya fishi don koh a wajen aiki ya fishi matsayi saide kawai AA ya nunamasa kudi wanda baisa jama'a kaunaceshi ba kamar yanda sukewa King.Sau tari ma mutane na mu'amala dashi ne sbd kusancinshi da King din
A kwana a tashi ba wuya,duk abinda aka sawa naci da addu'a tareda fatan nasara sai an cimma gaci saide wani ikon Allah don ba lalle ba komai kake so saika sameshi ba arayuwa duk nacinki wani abin saide ka hak'ura,haka ma idan kaga kanata addu'a da rokon Allah akan abu kaga bai baka ba toh karka sare shiyasa akeso ka barwa Allah zabi akan komai da zakasa gaba arayuwarka.Allah ya mana zabin alkhairi
Yau da gobe tafi karfin wasa don duk kulafici,taurin kai da kafiya irinna Dada saida ta hakurewa kanta don kusan wata kenan bata taba cin karo da abin 6atanci ba a gidan King ba,sunyi fresh fatarsu da kalar tayi kyau sosai sbd nutsuwar zama waje daya da samun ingatattun abinci masu lafiya da gina jiki ga ra6ar AC ga rashin shiga rana.A cikin wata daya ba Wanda zai gansu yace sune masu yawo kwararo² sako²
'Suna bara suna karuwa' ba,dukda Allah ya karesu ba'a taba karuwar dasu ba 😂
DIJA an fara d'an gane Hausa ana kwakkwab'awa don irin yaran nn ne masu karambani da son koyan abu ashe rashin sakewar Dada ne yasata ta zama wata sukuku lokacin, gashi ta fara zuwa makaranta gand'an² a primary 4 both boko da islamiyya King ya sata dukda wahalar da karatun na bata wahala yanda komai tayi a aji sai yara sun mata dariya a makarantar baya sata losing hope hakan nn take dagewa ta kwab'o abinta koda za'a dariya ita koh oho abinda tasa a gabanta kawai takeyi itama tanaso ta zama er gayu kamar yanda take ganin Zee yana bata sha'awa a koda yaushe.
Zee ma na iyakar kokari akanta don sun saba sosai tana qoqarin fahimtar daita yanda zata kula da tsaftar jikinta dan dija ba Arabia bbu boko ko jinin haila batasan yanda zata kula ta tareshiba balle akaiga zancen wanka ranar da jinin yazo zee tana nan ita takoya mata yanda zatasa pad aekuwa ranar haka ta dinga tafiya tana kwale² Jim kadan sai ta tafi toilet ta leka in taga jini koh d'an diss ne sai a chanza wani,a takaice de kan tayi wanka saida aka karar da pad yakai leda 6.Zee kuwa tana cin dariya
Bra kuwa da Zee ta siyo mata masu shegen kyau ta nuna mata yanda zatasa,suna zaune a parlor da Dada sai ganin Dija sukayi da fito ba riga
"Dija ya haka ina rigarki kuma ya zaki fito parlor haka?"
"Ai wollah wnn riga mai cheu din bani rufeta,Zee am kinga yanda tamin cheu kuwa"
Haba Zee mai zatayi banda dariya,Dada kuwa ta shak'a tace
"Kai Zoo karuwa zaka koyawa bingel am,koda ban bari tayi karuwa ba sai yanxu zakizo ki fara koyamata yawo tsirara shiyasa har yanxu ban gama sakewa dake ba don daga ganinki kema karuwa ce Aradun Allah"
Cikin fullanci ta cewa Dija ta wuce da kuma ta saka rigarta,turo bakin gaba tayi tana tattaka kafa irinna shagwaba.Ana cikin wnn drama saiga King ya shigo da sallama idonsa ya sauka kan kirjin Dija,a guje ta koma daki sbd tsananin kunya ita tama manta da zai iya shigowa.
Zee CE ta bashi lbry abinda ya faru ya ka'da kansa kawai ya fice don ba karamin harbuwa yayi ba har junior na bashi sign 🙈
Ranar wata Saturday,Driver ya d'auko Dija daga islamiyya around 12 ta wuce flat dinsu da gudu SBD yunwar da ta kwasu don batayi breakfast ba,a parlor ta yarda hijab din islamiyyar da dankwalinta tayi kitchen ama bata samu komai ba don Dada ta fitar da breakfast din Sanin za'a kawo lunch kuma tasan Dija kota dawo bazata ci ba.
Dakinsu ta shiga ta tarar da Dadan na bacci dama ta baro Babaji a wajen bandarawonsa,yasa mai zatayi tayi gashi har kamar ji takeyi manyan hanjin cikinta na had'iye kananan,fito tayi ta doshi flat din King for the first time.Bata samu kowa a parlor ba ta danyi dube² koh zataga wani ama shiru sai kawai tayi hanyar steps da tagani
Kofar farko da bude a hankali Wanda yake parlorn King inda bedroom dinsa yake,tayi sa'a kua YANA parlor a kwance yana kallo jin bude kofar yasa shi kallon bakin kofar
Yayi mamaki ganinta don basu ta6a shigowa flat dinsa ba,tashi yayi ya zauna yana kallonta cikin shigar uniform dinta sky blue riga har guiwa da wando Wanda ya fito da asalin kuruciyarta kanta ba d'ankwali ga gashinta a tsafe yasha gyara don Zee na kula mata da kan sosai.
Bai taba noticing changes dinta ba sai yau,ta mishi matuk'ar kyau sosai harya kasa dauke idonsa akanta.Ji yayi yawun bakinsa ya qame ya kasa furta komai kawai ya kafeta da ido sai saukar muryarta yaji tana
"Don Allah zakici buyoti?"
Kasa gane me take nufi yayi kuma ya kasa kara tambayarta,ita kuwa duk ta soma galabaita don batada jimirin yunwa sam yau ma don tayi latti ne ama bata fita bata karya ba.
Cikinta ta fara nuna masa snn ta mishi in kiya dasu hannuta a baki alamar abinci sai lokacin ya gane tana nufin
"Don Allah zanci bread" kenan
Hanyar kitchen ya nuna mata don shi kam har lokacin jikinsa a mace yake dama kwana biyu ya kasa gane kansa tun ranar daya ganta bbu riga. Da sauri ta wuce kitchen din saide tana shiga ta tsaya turus don bataga komai a sarari ba sai kawai ta durkushe a wajen tasa kuka
Jinta shiru² bata fito bane yasa King tashi ya bita kitchen din,tun kafin ya karasa ya hangota a durkushe a kasa tana kuka shame² koh ganinsa batayi ba
Cikin sand'a ya koma baya yana gintse dariyarsa ya dauko camera sa dake parlor don dazu ya game duba wasu pictures daya dauko,dawowa kitchen din yayi ya tsaya inda bazata gansa ba har lokacin kuka take iya karfinta ga majina da hawaye har bakinta yayi snapping dinta..............
_CIGABAN LABARI_
Knocking kofarsa ne ya dawo dashi daga cen shudadden duniyar daya tafi na tsawon lokacin da bai sanma ya bata ba wajen
"Come in"
Yace dakyar don murya koh fita dakyau batayi kuma yasan Zaki ne,budewa yayi ya shigo da sallama King ya amsa ciki²
"AA KAITA da matarshi suna jiranka a kasa"
"OK ina zuwa"
Share and share fisabillah 🙏🏻
[1/6, 9:03 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
16
K'arar spoons ne kawai ke tashi akan dinning table din,kowa ya maida hankalinsa kan abinci yayinda suke having dinner a nutsuwa da burgewa.Cikin zukatansu kuwa tunani ne da sake² kala² kowannensu keyi
AA ne ya fara ajiye spoon din ya d'au tissue ya goge bakinsa,d'an gyaran murya yayi dukda King ya jisa baisa ya d'ago ya kallesa ba ya cigaba da aikin cin abincinsa.Zee kuwa juya spoon din kawai take ama hankalinta sam baya jikinta ta rasa dukkan nutsuwarta ganin wani irin kyau mai daukar hankali da King yayi,gashi k'ananan kaya ne a jikinsa don kafin ya sauko saida yayi wanka yasa wata iri armless da three quarter trouser wanda ya k'ara fitowa da ainihin mazantakarsa ga kamshin turarensa daya gama tafiya da nutsuwarta.
"I must say it's good to have you back again after a while"
Ba tareda ya d'ago daga cin abincinsa ba yacewa AA
"Thanks"
Murmushi AA yayi cikin son basar da abinda King din yayi na nuna halin koh in kula akansu daga shi har Zee din yace
"So,wani irin taimako zan maka yanxu"
"Akan me kenan?"
"Your upcoming gubernatorial election, naga yanxu baka da komai baka da abinda zaka tsaya campaign dashi and I know baka da wani dan uwa da zai tsaya maka bayan ni"
Ajiye spoon din shi king yayi ya kalli AA yana masa murmushi yace
"When a King's palace is burnt,a more beautiful one is rebuilt. Kar ka damu I need no one help,kaji da naka campaign din.I can do and undo as I wish"
Tashi tsaye AA yayi shima King ya tashi suna fuskartar juna kowannensu da murmurshi a fuskarsa ita kuwa Zee kawai binsu take da ido kamar an kafeta a wajen haka Zaki ma na tsaye daga gefensu,AA ya mikawa King hannu yace
"Allah ya Bawa mai rabo sa'a,best of luck Man"
Rike hannun AA yayi still smiling yace
"Ameen ya hayyu ya qayyum,thanks so much Old friend"
Sallama sukayi AA yayiwa Zee da ta kasa furta koda kalma daya magana akan ta tashi su wuce,har wajen motocinsu King ya rakosu ya daga musu hannu yayinda suke fita a gidan.
Dakin da Fahima take ya wuce direct inda ya sameta a bakin gado tana kwance kan praying mat tana kallon ceiling, she's deep in her thought har bataji shigowarsu King da sallamarsu ba.Sautin gyaran muryar King ne ya dawo da ita hayyacinta,ganin King a zaune ya sata mikewa da sauri ta zauna tana kokarin hada kalmomin bakinta ama ta kasa sbd firgici don bataji shigowarsa ba sam
"I inaaa kwa..kwana..
Ta fada kamar mai koyon magana,sarai ya gane yanda ta firgita sai kawai ya basar ya kara hade fuskarsa tamau yace
" Dukda abinda ya faru dake nasan you'll still eager to know much about me koh?"
Cikin dan tsoro Fahima tace
"No no Sir"
Daga mata hannu king yayi alamar tayi shiru ya cigaba
"Nasanki Fahima Aliyu,nasan nacinki da son bin kwakwafinki akan aiki kuma nasan kowanni irin hali zaki shiga bazai saki qara jajircewa akan aikinki ba and I like that,keep it up.Inaso ki cigaba da aikinda kika fara a kaina but this time around ya zama kanki da kasarki kike yiwa aiki ba don buqatar wasu ba"
Idonta ne ya tara kwalla jin abinda king yace,tho koh Zaki ya fadamishi tambayar da tayi masa ne dazu.Ama kuma menene bazata zubda mukamanta ba,tabbas yanxu ne ma take qara jin wani irin karsasshi akan aikin nata
"Ama yarona fah?"
Ta fada idonta na kawo kwalla,dauke idonsa yayi daga kallonta yace
"He'll be safe,kema zaki koma gidanki ki cigaba daga inda kika tsaya"
"Kana ganin zasu kyaleni?"
Tashi king yayi ya juya ba tareda ya kalleta ba yace
"You're free and safe insha Allah" yayi ficewarsa a dakin
************************
A durgukushe suke gaban wani k'aton bak'i mummunan mutum wacce halitta ta rikid'e ta chanza ta koma kamar wani dabba mafi muni da tsoro,zaune yake kan wata k'atuwar kujera wacce kafin ka hau ma sai ka taka wani steps uku dake jikin kujerar daga kasa.Kujerar da kanta abin tsoroce don kan zaki ne daga hannayenta sai kan mutum daga samanta an mishi ado da wani kyalle red and black kamar yanda komai na dakin yake bak'i sai ratsin ja²,dakin da suke kira da
'ROOM OF DARKNESS' (DAKIN DUHU)
A duk lokacinda suka hallaru a dakin tho tabbas wani Abu mai mahimmanci ne ya taso koh kuma za'a fida muku mutanen da aka fidda daga cikin en uwanka wa'inda k'unqiya ta buk'aci jininsu a matsayin sacrifice
*'ODUBARIBA'* shine sunan shugaban wnn kunqiya wanda koyaushe yake rayuwarsa cikin D'AKIN DUHU don baya taba fitowa,naman jarirai sune abincinsa tareda jinin al'umma.
Shi yake gabatar musu dukkan wani tsafi na kunqiyar shiyasa duk wani abu shi yake yanke yanda za'ayi,hatta en kunqiya basason ya kira meeting sbd tsoron abinda zai buk'ata don in sunji kiransa tho tabbas kungiya na buqatar jini wani daga cikin en uwansu koh akoi wani muhimmin aiki.
Sujjada suka mishi dukkansu cikin tsoro da mutuk'ar girmama,kana ganinsu kasan zuciyoyinsu sun bushe,hankulansu ya gushe haka ma imaninsu ya k'afe sun manta da akoi wani abin bauta basaji basa gani sai wnn shugaban nasu (wa iyazubillah)
"ODUBARIBA,ODUBARIBA,ODUBARIBA"
Saida suka kira sunansa sau uku kansu na kasa tukun suka mike,kowannensu ya maida hannayensa baya tareda sunkuyar da kai cikin tsananin girmamawa.
Cikin wata irin kakkausar murya mai ban tsoho da wani irin amo mai firgitarwa shugaban nasu ya fara magana cikin turanci
"Nan da 11days k'unqiya na buqatar jininta sannan dukkan ku 8 din nn sai kun shigeta don na mata aiki mai karfi a jikinta wanda duk zai zama babbar sa'a ga rayuwarku.Nan da 10days zaku kawomin ita DAKIN DUHU nima zan shigeta don zan hada jina da nata sbd kafuwar kunqiya kafin ranar da zamu yanka tho"
Hada baki dukkansu sukayi wajen amsawa
"ODUBARIBA,ODUBARIBA,ODUBARIBA. Your wish is our command"
Wani irin dariya mai ban tsoro yasa yana nuna daya daga cikin cultists din yace
"Ya aikin da kunqiya ta baka?"
Cikin tsananin girmamawa wanda aka nuna ya durqusa kan guiwarsa yana kara sunkuyar da kansa kasa yace
"ODUBARIBA, ina buqatar taimakon kunqiya sosai he's not accepting anything from me"
"Wannan aikin kane,sbd ba yanda za'ayi mu sameshi yanxu kamar da don ya tsayawa kansa yanxu sosai,dole ne ka kawo mana shi by all means.You have to and you must"
A firgice King ya farka yana salati sbd mummunar mafarki da yayi wanda ya mutakar bashi tsoro duk ya jik'e da gumi,alwala ya daura ya fito ya tada sallah.
Saida yayi raka'a shida tukunna ya zauna,ya d'aga hannayensa sama yana kuka sosai kamar yaro yace
"Ya Rahamanir Rahim,Ya malikan kuddus,Ya Allah ga bawanka mafi kasqanta daga cikin bayinka,Ya Allah ga bawa nka mai yawan aikata sa6o da zunubi,mai tsoron azabarka mai kwadayi da kaunar rahamarka.Ya Allah don girmarka da buwayrka ina rokonka ka yafemin kurakurai na.Ya Rabb ya Kareem ina godiya ga dukkan ni'imoninka gareni da aron lokaci daka bani,Allah na rokeki ka haska min gabana ka bani ikon cika burina cikin taimakonka.Ka daurani kan maqiyana,ka karemin Matata a duk inda take ka bani ikon cika mata alkawarina akanta da iyayenta.Allah na rokeka ka nunamin maqiyana ka daurani a kansu. Ya Allah kaine shaidata kaga zuciyata bani nufin kowa da sharri ka kareni daga sharrin masu sharri,Ya Allah...."
Kukane yaci karfinsa ya durgushe a wajen yana yin
"Who am I fighting, who's fighting me,meyasa suke son tarwatsa min rayuwa,meyasa suka rabani da dukkan farinciki na,meyasa haryanxu basu kyaleni ba,ina suka kaimin DIJAna,why me..why..."
Shi kadai yake yiwa kansa tambayar da bashida mai amsa musa sai wata zuciya yaji tana fadamasa cikin tsawa
"Kana kara azabtar da kanka while maqiyanka na cen suna cikin farinciki,kana nn kana zubar musu da hawaye su kuma suna cen suna celebrating.Kuka ba naka bane,you needs to do what has to be done.
_A NEW DAY A NEW BEGINNING_
_FAHIMA ALIYU at work_
Tunda ta shigo ma'aikatar tasu ake binta da kallo kamar sunga sabon abu with so much surprised on their faces don bbu wanda ya ta6a tsammanin zata dawo aiki upon all abubuan da suka sameta na rashin mahaifiyarta ga 6atan yaronta da kuma kama ex husband d'inta da ake suspecting akan mutuwar mahaifiyar nata.
Takunta takeyi daya bayan daya da murmushi a fuskarsa tasa farin glass a idonta cikin shigarta as usually palazzo da top sai baby hijab dinta ta ratayo wani mini side bag dinta da wasu files rungume a kirjinta.
Duk inda ta wuce saide ita ta gaishesu su amsa a daburce don kallo ya dauke musu hankali har ta iso office din boss dinta.Knocking ta farayi inda yace mata Come in kansa duke a kan wasu takardu yana dubawa bai ma san wanda yay knocking din ba
"Good morning Sir"
Ya tsinkayi muryarta,cikin mmk ya d'ago kai yana kallonta shi kansa bai dauka FAHIMA ALIYU zata iya dawowa aiki ba.Lalle sai yanxu ya k'ara yarda da nacin aiki irinna journalism da yake jikin kowanni journalist.Ajiye pen din hannunsa yayi ya yana girgiza kansa,nemawa kanta mazauni tayi kan kujerar dake gaban table dinsa tayi cross leg tana murmushi
"FAHIMA ALIYU are you back again"
Ya fada still sounds surprised, murmushi Fahima tayi tace
"When there's life there's hope"
"Hmmmm,FAHIMA ALIYU jajritacciyar er jarida wacce bata sarewa"
"Thank you sir"
"So, yakike,ya hakuri and where av u been all this while you're no way to be found don all d press munje miki ta'aziya da jaje ama gidanki is under security"
"As you can see Sir,am perfectly fine"
"Toh Alhamdulillah, yaronki fah?"
"He's fine too"
"Masha Allah,zaki iya komawa aikinki"
"Thank you Sir ama ina buk'atar taimakonka please ka saurareni"
"Ina fatan ba akan case din nn bane"
"Akanshi ne Sir"
"Ama kinsan career suicide ne koh?"
"I know Sir,ama wnn karan ba wani nakewa aiki ba am working on my own kuma zanyi aikine akan both candidates din.Dole ne en kasata su san irin mutanen da zasu za6a a matsayin shugaba,please Sir ina bukatar goyon bayanka"
Ajiyar zuciya yayi yace
"But you know it's dangerous"
"Insha Allah bbu abinda zai faru,wnn karan I'll be more careful bazan taba abinda cutar da ma'aikatarmu ba.I promise you Sir"
"OK then,best of luck"
Cikin jindadi Fahima tayita mishi godiya tareda fita a office din ta koma nata
_GOVERNMENT HOUSE_
_ZEE KAITA_
Zaune take gaban k'aton dressing mirror dinta da yake shaqe da kayan mayuka da turare kala² da kayan kwalliya iri² masu kyau da tsada kamar wani d'an karamin shago kayan cosmetics
Wani kyakkyawar pink towel ne d'aure a jikinta da alama yanxu ta fito daga wanka tana shafa mai a jikinta da alama yanxu ta fito daga wanka,a hankali take shafar kamar batason ta6a jikinta tanayi tana lumshe ido dirty mind d'inta na k'awata mata yanda takejin dad'in shafa man,ji take kamar King ne ke shafa mata passionately.
K'arar sautin shigowar message wayata ne ya dawo da ita daga qazantacciyar duniyar data tafi, kamar zata share sai kuma ta dauko tunawa da aikin da ta bayar a mata.Ta WhatsApp aka turamata saqon picture sai rubutu a k'asan data gani akan screen d'inta
"Keep the boy safe or else....."
Da sauri tayi unlocking wayar ta shiga saqon,cillar da wayar tayi ta tashi daga kan stool din tasa wani ihu ganin pics din da aka turamata jikinta na rawa har bataji shigowar AA ba saiji tayi an rungumeta ta baya ya zare towel din dake jikinta ba tareda ya kulada halinda take ciki ba ya fara sarrafa albarkatun jikinta,duk soyayyarta da abinda yake mata ji take kamar yana d'ana mata wuta a jikinta don a matuk'ar rud'e take
Juyawa tayi cikin hanzari zata mishi magana yak'i bata wnn damar don caraf ya cafke bakinta cikin nasa yana kissing dinta passionately and out of control har tsayuwa ya gagareshi ya jata zuwa gado.Suna zuwa bakin gadon kuwa ta hankad'ashi ya fada kai
"Stop please AA am not in the mood"
Da mmk yake kallonta wai yau itace take cewa bata mood,lalle akoi wani abu.Tashi yayi ya zauna a bakin gadon ita kuma ta dau towel dinta a kasa ta daura a jikinta ta d'au wayarta da haryanxu pics din yake fuskar screen din wayar ta kashe wayar gabadaya
"Meyafaru?" AA ya tambayeta
"Bakomai,I need to be alone please"
Tashi yayi ya matso inda take ya rike fadarta dukka biyu yace
"Tell me,me kikeyi koh me kike shirin yi?"
Sauke hannayensa tayi daga kan fadarta tace mishi
"Nace maka bbu komai,kuma ina ruwanka da abinda nakeyi koh nake shirin yi"
Gaban closet dinta ta wuce ta nemo gown da mayafinta,koh inner wears bata saka ba ta zura rigar ta yane kanta da mayafin da d'au wayarta da key din mota
"Ina zakije a wnn time din?"
Agogon jikin bangon dakin ta kalla taga quarter to 11,batace kala ba ta wuce ta kyalesa a wajen.Cije lips dinsa na kasa yayi,yana sosa goshinsa da karamin yatsansa.Yaso a yau dinnan ya samu kan Zee inda zai samu ta fara aiwatar masa da aikinsa cikin ruwan sanyi ba tareda itama ta sani ba...
I only see ur complains,page yayi kadan yayi kadan not an appreciation by comments, fine 🤷🏻♀️ I do what I can......
[1/6, 9:05 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
ELEGANT ONLINE WRITERS
17
Yau ma kasa fita sallar asuba yayi sbd ciwon da kansa yake masa sai a d'akinsa yayi sallah,bayan ya idar ya gama addu'o'insa tare da azkar yana zaune still akan rug d'in dake shimfid'e a bakin gado.Wani tunani yazo kansa lokacin da yake tareda Dijansa.....
_Mid_night_ Bayan sun gama samun nutsuwa tana kwance akan kirjinsa wasa take da gashin chest dinsa dake kwance luff yana shafa bayanta cikin shauk'i da jindadin kasancewarsu tare.D'ago kanta tayi tana kallon kyakkyawar fuskar mijin nata da takeji tafi kowacce mace sa'a a rayuwa da wnn kyauta mafi daraja da Allah ya bata..
Saukar warm lips dinsa taji akan forehead d'inta yana mata murmushi
"Dijahna me kike tunani?"
"You"
K'ara cuddling d'inta tightly yayi a jikinsa kamar zai mayar da ita cikinsa yana jin kaunarta na ratsa kowanne sassa da mugadanar jini na jikinsa yana jin kamar bazai iya rayuwa da wata macen ba bayan ita
"Tunanin me kike akaina,bayan am all yours?"
Ajiyar zuciya tayi ta kwantar da kanta kan kirjinsa yana shafa gashinta na asalin Fulani da yake tsefe
"Tunda ka shiga harkar siyasan nn ka zama very busy,duk time d'ina ka rabawa jama'ar waje"
Tayi maganar tana turu bakinta alamar shagwab'a
"O'o am so sorry dear, kinsan yanxu ne muke kan campaign da zarar an kammala primary election komai zai zo da sauki i promise you'll be having my full time just like before,kinji"
"Gaskiya nide bana sonka da siyasa wlh don de ka dage ne,kuma a ina kake samun kudin da kake campaign din dashi?"
Shiru yayi yana nazarin tambayarta
"Ba ina aiki ba Dija"
"I know your salary won't be enough"
"Waya fadamiki ana kashe kudi a campaign"
"Nayi bincike ne"
Jan hancinta yayi yace
"Karki damu muna samun tallafi daga manyan committee"
"Please bad'd'o am, don't put urself into mess.Komai zakayi kayi da iyakar gaskiyarka da kuma abinda yake halal a gareka gudun jefa kanka a matsala don ranar mu'allim dinmu yace mana duk abinda aka ginasa ta hanyar k'arya da haram baya tab'a tasiri"
Jikinsa ne yayi matuk'ar sanyi da maganganun nata..
Wani irin iska mai hucin zafi ya fesar daga hancinsa tunawa da shawarar Dijah,tabbas maganarta haka yake duk abinda aka ginasa da haram baya ta6a tasiri dukda bashida haryanxu ya kasa tabbatar da hallaci da rashin akan tarin dukiyar daya tsaya takara da shi a baya har ya samu dubbin goyon baya daga kan talakawa har zuwa manyan kasa.knocking kofarsa akayi yace
"Come in"
Zaki cikin jallabiyarsa fara kal ya shigo da sallamarsa bayan ya gaisheshi ya amsa masa
"Lafiya baka fito sallah ba?"
"Headache ama zansha drugs yanxu na d'an kwanta kafin anjima hope yau bbu wani schedules?"
"Allah ya sawwake,saide in P.A ya iso"
Jigina yayi da jikin gadonsa yace
"Ka zauna inason muyi magana"
"Okay" ya zauna kan cushion dake fuskantar King yana sauraron sa
"Menene tunaninka akan takarar nan?"
"All is well insha Allah"
"Kana ganin bbu wata matsala?"
"On my on view,babu ama zamu tattauna da P.A muji ya abin yake daga 6angarensa"
"Okay,that's all bari na dan huta"
Mikewa Zaki yayi yace
"A huta lafiya"
ya fice a dakin,tashi yayi ya kuma kan gadonsa ya zauna daga bakin gadon wajen side drower.Panadol ya dauko daga cikin drowern ya 6alli biyu ya kora da ruwan dake kan drower yana jin yanda kansa ke sara masa,kwakwalwarsa na buk'atar hutu da nutsuwa koh dan ya samu yayi tunani da kyau sbd abubuan dake gabansa dole ne ya d'inga samawa kansa nutsuwa.Ya kwanta tareda runtse idonsa,bacci yayi awon gaba dashi.
Bai farka ba sai quarter pass 9,Alhamdulillah ya tashi wase bbu ciwon kan sai na zuci wanda bazai ta6a denawa ba har sai ranar da burinsa ya cika.Toilet ya shiga saida yayi kusan 30mins yana k'alk'ale jikinsa tukun ya nad'a towel a k'ugunsa karami a hannunsa yana goge jikinsa da gashin kansa,shiryawa yayi cikin favourite d'insa black colour suit ya fito tsaf kamar bbu d'igon damuwa tattare dashi ya sauko downstairs inda tarin guards dinsa,Zaki da P.A ke zaman jiran saukowar tasa ya nufi dinning direct bayan ya amsa gaisuwar da suke mishi
P.A da Zaki ne suka mara masa baya,Zaki ya fara serving dinsa breakfast P.A kuma na tsaye daga gefe.Tea ya fara hada masa,sai chips da fry egg daya zuba masa a plate bayan Zaki ya gama zai bashi waje yaji yace mata ya zauna,zama yayi yana fuskantar King
"Ka tattauna da P.A akan maganar da na maka dazu?"
"Ehh munyi ama bari ka sake ji daga bakinsa"
Kujera ya nunawa P.A shima ya zauna ya kallesa alamar ya masa bayani
"Campaign dinmu na tafiya lfy sbd kullum muna k'ara samun magoya bayan election d'inka,kana da jama'a da suke son fitowarka takara sosai ama fah duk masu karamin karfine I mean talakawa gashi ba muda means din da zamu cigaba da campaigning, the little we have komai yayi k'asa wanda hakan zai iya sawa party ya zama weak duba da yanda Governor AA KAITA ke 6arin makauniya da kudi wanda yanxu shine abu mafi rinjaya wajen al'umma shiyasa duk wasu manya k'asa suna bayanshi hakan kuma ba karamin barazana bane"
Tsap King ya gama sauraron P.A yana yiwa maganganunsa fashin baki dalla² yace
"Idan muka chanza party fah?"
"How can this be possible Sir?" P.A ya tambaya
"Party president fah?"
"You mean ANP?"
"Yes"
"Already suna da gubernatorial candidates dinsu daya fara campaigning kusan shekara kenan"
Shiru King yayi ya cigaba da cin abincinsa,shima P.A bai kara magana ba harya gama ya dau tissue ya goge bakinsa.Fita yayi gurds dinsa suka mara masa baya sai P.A dake gefensa don yanason kaiwa babban malaminsa SHEIKH IMAM MOHAMMED SULEIMAN ziyara..
_ZEE KAITA_
Gudu take shararawa cikin rashin nutsuwar jiki dana zuciya tareda tunani kala² a ranta hatta mayafin ma ajiyeshi tayi gefe gashi bbu gashin attachment d'in da take sawa akanta sai kwakwuidon kashinta da baifi tafin hannun ba a waje
"Who's behind all this,waye yake min haka,waye yake blackmailing d'ina? An sani nayi aiki ba tareda sanin wanda ya sani ba ama nasan koma waye he's close to me wanda yasan sirrina ne yasan komai nawa since from day1 yanxu kuma ance nayi freeing yaron.Sun sani kidnapping yaronta da mamanta daga baya kuma sun sace mamar sun kashe,why why"
Abinda yafi d'aure mata kai shine tho duk aikin mutum daya ne koh kua wani daban ne ya sata ta sake yaron
Ita kadai take magana kamar zautacciya tana rough driving har ta iso wani uncompleted factory wanda yake kamar store cikin wata anguwa da take kamar bayan gari sbd rashin jama'a ga koh ena duhu bbu haske wuta,parking tayi daga cen nesa ta fito daga motar cikin sauri ta karaso wajen.
Ta dade tana knocking shiru,tunawa da thugs d'in da tasa bazasu bude kofar ba inde ba waya ta musu ba ita shaf tama manta
"Ohh shit"
haka nn ta kara komawa motar ta dauko wayarta cikin sauri har rigarta na hard'eta kamar zata fadi.Kiran wayansu dukka ta dingayi ama shiru yanata ringing ba'a picking, inda ranta yayi dubu toh duk a 6ace yake dakyar d'aya daga cikinsu ta samu yay picking cikin muryar layi yace
"Alooo wai wani d'an shegiyar ne,don mai cin uwarsa zai dameni ina cen Paris tareda masoyiyata"
Tsawa ta daka mishi a wayar
"Kai dan iska kazo ka budemin ZEE KAITA ce"
"Oh oh sorry sorry"
Yana layin maye yazo ya bude mata sai faman sorry sorry yake ce mata sauran kua koh kansu bbu duk sunsha sunyi tatil.
Salim kuwa har yayi baccinsa a k'asan wajen, tun yana musu kuka harya hakura duk ya rame ya lalace
Cikin takaicin en daban Zee ta shiga tana zaginsu oho basu san ma tanayi ba sai dayan dake layi bai gama cakewa bane yake cika ta da sorry
d'aukar salim dake bacci tayi ta fito dashi.Haske ta gani kamar flash din camera cikin tsoro ta fara waigawa ama bbu alamun kuwa a wajen haka ta doshi mota tasa Salim a baya lokacin har 12 ta wuce ta bar wajen dashi
Tana hawa titi kira ya shigo wayarta da private number tayi picking cikin sauri
"Ki ajiyeshi a wajen ki wuce"
parking tayi a gefen titi kamar zatayi kuka duk ta rud'e ta fito a motar ta bude inda tasa Salim a baya tana ta6ashi kua ya tashi daga baccin ta fito dashi kan titi da yake shiru tayi ta waige² ama bataga kua ba ita de ta barshi a wajen taja motarta cikin wani wawan speed wanda ikon Allah ne kawai ya kaita gida,da mmk securities din government house din ke kallonta bbu damar tambayar daga ina take hakan nn suka bude mata ta shiga lokacin har AA ya koma dakinsa ama yana ganin time din data shigo yay murmushi kawai
A wannan daren a ranar da King yayi magana da Fahima kenan bayan su AA sun wuce yasa aka mayar da Fahima gidanta da aka ajiye mata securities biyu,tana zaune a parlor ta kasa shiga ciki har 12:30 taji knocking kofar parlor
Jikinta a sanyaye ta tashi ta bude inda tayi arba da Salim dinta a kafadar security, cikin tsantsar murna da farinciki ta kar6eshi sai kuma kuka tana kissing dinsa all ova his face da wani irin shauki na kewa.
Wanka ta mishi da ruwan zafi ta gaggasa mishi jikinsa tanayi tana kuka tana gamawa ya koma baccin wahala ta shimfide sa a gado tana kallonsa.
Bata runtsa ba a wnn daren har kusan asuba tana nafilfilo da addua neman tsari da taimakon Allah akan aikin da zata sa a gaba tareda nemawa mahaifiyarta gafara wajen ubangiji da yiwa mahaifinta adduar neman shiriya.
Haka ta tashi da safe da wani irin karfin guiwa ta shirya Salim da kanta ba tareda tsoro ba tayi dropping dinsa a school ta wuce aiki itama with full confidence and believed akan maganar King daya ce mata she's free and safe
5 ta tashi a office da tarin gajiyar aikin da tasha yau ta biya school dinsu Salim dama sai yamma suke tashi sbd school din hade take da islamiyya,bata tarar da guards din da suna kwana tare jiya a gidan ba sai kawai ta ta6e bakinta ta wuce a ranta tace
"Allah ne zai cigaba da karemu ba wasu katti ba" (ta shaqa🤭)
Tana shiga parlor ta zube akan kujera tana rage gajiya
"Jeka cire uniform dinki salim"
"OK mummy"
ya amsa mata ya wuce dakinsa,sai tajita kamar ta zauna kan takardu ta tashi ta duba.Wani katon envelop ta gani an rubuta
"NEW PACKAGE FOR YOU"
bude envelope tayi dauke ta addua a bakinta da tunani,what's again? ta ciro wasu pictures, Innalillahi wa inna ilaihi raji'un kawai take ambata.Photon King ne a bakin maqabarta cikin farar shadda da gabanta ya 6aci da jini,daya papern ciki ta ciro taga an rubuta
"Who's King?"
Samun kanta tayi da maimaita Kalmar
"waye king?"
Sanin batada mai bata amsa a yanxu kuma tana buqatar wnn amsa koh ta wani hali
"ZAKI! yes shine kadai mafita,a wajensa kadai zan samu wnn amsar ama tayaya?"
"Mummy mummy yunwa nakeji"
Salim ya fada YANA ta6ata sai lokacin ta dawo hayyacinta
"Laa mummy kinga photo wani da jini,shine ya yanka Mamin mu koh? Na ganta a kwance cikin jini"
Sai yasa kuka tunawa da Maminsa,rungumeshi tayi itama tasa kukan suka hau rerawa tare....
😤🤧I need pepper soup, this catarrh don tire me aswear
[1/6, 9:06 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
SORRY JIA NAYI MISTAKEN PAGE NASA 18 INSTEAD OF 17,YAU MUKE PAGE 18 🙏🏻
_SHEIK IMAM MOHAMMED SULEIMAN_
"Tunda naji labarin dawowarka nake expecting zuwan ka gashi bbu hanyar samunka koh ta waya"
Cikin girmamawa da sunkwui da kai King dake zaune kan lallausar rug din dake malale da parlor yace
"Wallahi nayi busy ne sosai Sheikh nima zuwan yana nan a raina"
"Tho masha Allah,an dawo lfy ya ka baro su SHEIKH ABDULHAMEED din?"
"Duk suna lfy,suna gaisheka da iyalin dukka"
"Muna amsawa"
Shiru sukayi na en seconds tukunna Sheikh yayi gyaran murya yana kallon King
"Aliyu"
"Na'am Sheikh"
"Inaso ka dage da addu'a sosai,lalle akoi masu farautar rayuwarka banda mak'iya da suke bayyane akoi na 6oye da suke tare da kai masu matuk'ar hatsari.Muma nan muna tayaka da iya gwargwadon sanin da Allah ya bamu insha Allah bazasu ta6a cin nasara akanka ba"
Wani huci mai zafi King ya fesar yace
"Sheikh, ina cikin tashin hankali.Na rasa dukkan nutsuwata,na rasa ta ina zan fara ga rashin Dija da nake ji a jikina tana raye. Bansan ya zanyi ba,bansan ta ina zan fara ba kaina da kwakwalwata duk ya toshe don Allah Sheikh a taimaka min"
Cikin tausayawa yace mishi
"Ka tashi tsaye ka nemi a wajen Allah karka dogara da wani koh ni ka roka da kanka, ka sani Allah baya bacci snn baya zalunci kuma baya goyon bayan azzalumai.Da yarda Allah,Allah zai bayyana maka mak'iyanka zaka gansu ra'ayal ayn.Zasu durgusa a gabanka suna mai neman afuwa da yafiya,Allah zai kare maka matarka a duk inda take inde tana raye.Ka kwantar da hankalinka kayi ibadarka cikin nutsuwa nima insha Allah zan tayaka"
Sai yanxu King ya danji relief kadan a zuciyarsa,with full confidence and hope ya bar wajen Sheikh bayan sun gama tattaunawa akan siyasarsa snn ya bashi shawarwari masu kyau da inganci.Ya k'ara masa wasu addu'o'i
Bayan King ya shiga mota ya kwantar da kansa kan seat ya lumshe idonsa kamar mai bacci yaji anyi knocking window,ya bude Zaki ya miko mishi waya
"Ga secure line d'inka,Chairman din political party na son magana dakai"
Yana kar6a sukaji wani girgitaccen sound..
_FAHIMA ALIYU_
Washe gari dakyar ta tashi da safe ta hau shirya kanta da Salim,cikin sauri take komai sbd makarar da tayi don through out the night batayi bacci ba tana aikin bincike inda taci nasarar binciko asibitin da Dija ta haihu HEALTH CARE PRIVATE HOSPITAL.
Bugun gate ta dingaji lokacin tana 6alle karfen bra dinta Salim kuma yana shan tea a parlor, sbd yanda take sauri yasa ta kasa ma saka karfen ga bugun gate din da ake k'arayi.
"Ya Salam, dole ma na nemi gate man"
Ta fada tareda jan tsaki,hijab din da tayi sallah dashi ta dauko kawai tasa ta fito
"Waye"
Shiru akayi,ta kara maimaitawa
"Who's that?"
ta fada d'a d'an karfi tanaji yanda gabanta ke dukan uku² zuciyarta ke tsinkewa
"Fu'ad"
Aka bata amsa daga wajen,F'uad kuma ta k'ara maimaitawa gashi tabbas muryarsa ce. Bude gate din tayi,idonsu ya sark'e dana juna take nata ido ya tara kwalla ganin yanda ya chanza yayi duhu ya lalace har wani kashin wuya yayi ga idonsa duk ya zurma ciki.
Wani mugun tausayi da kaunarsa taji a ranta Wanda tilas ya haddasa kwalar idonta zubuwa ba tareda ta shirya masa ba,cikin sanyin jiki suke kallon junansu kallo irinna so da kauna ga dumbin kewa da buqatar juna.Ji yake kamar yayi hugging dinta tightly a jikinsa koh ya rage zugi da radadin da yakeji a ransa,dakyar ya bude bakinsa yace
"Zan iya shigowa?"
A d'an daburce ta bashi hanya ya wuceta ta rufe gate din,kamar sokuwa yana gaba tana biye dashi a baya kamar wacce kwai ya fashewa a ciki har suka iso parlor. Salim kua yana ganin daddynsa yayi tsalle harda zubar da tea din hannusa ya rungume Fu'ad cikin tsantsar murna da kewar baban nasa
"Daddy I missed you"
"Miss you too,hope you're fine now"
"Naji tsoro sosai daddy inata kuka ina nemanka kai da mummy ama dukkan baku zo ba har suka yanka Mami irin yanda akeyi a film na ganta kwance a kasa bata magana cikin jini kuma naga photo wanda ya yankata wajen Mummy"
D'aga kai Fu'ad yayi ya kalli Fahima data zuba musu ido
"Are you still working on it?"
"Salim jeka jirani a mota ina zuwa yanxu"
Makalewa jikin babansa yayi yace
"Uhm uhmm ni yau daddy ne zai kaini school"
Shafa kansa fu'ad yayi yana mishi murmushi
"Jeka jirani tho,yau tareda daddy zakaje school"
Cikin murna yana tsalle ya fita a parlor
"Heema why are you so stubborn,me kike nema da har kike saka kanki a hadari akansa,kikasa zuciyata take muradin kasancewa tare da yin nesa dake.Meyasa bazaki hakura ba haka?"
"Bazan iya hakura ba fu'ad har sai burina ya cika"
"Har sai sun salwantar da sauran rayukan innocent people dake tare da ke koh? Fine,zan tafi da Salim I don't think this is safe for him anymore"
"No Fu'ad,no u can't do this to me.You can't take him away for me,bazaka rabani da kanka kuma ka rabani da d'ana ba"
Ta fashe da kukan da har cikin ransa yake jin radadinsa
"Ke kika raba kanki dani Heema,u choose your work over and over again.Aikin da yayi sanadiyyar mahaifiyarki ya kusa da ki rasa yaronki da uban d'anki ama still....
Kasa karasawa yayi don takaici yayi tsaki kawai yayi hanyar fita a parlor, da gudu Fahima ta rungumeshi ta baya tana kuka
" please fu'ad,please don't leave me again karka rabani da d'ana I need you both please"
Juyawar Fu'ad yayi daidai da breaking news da akasa a TV dake kunne a parlor, wanda yasa fahima juyawa ya d'auke hankalinta.Tsaki Fu'ad yayi yayi ficewarsa cikeda takaicinta suna mltsaka da argument ama all she care is news.....
Kuyi manage zuwa anjima 🙏🏻
Don't forget to share and comments 🥰🥰
[1/6, 9:06 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
ELEGANT ONLINE WRITERS
19
_ZEE KAITA_
Dakinta ta wuce direct ta kulle kanta a cikin don bata buk'atar kowa sbd halin rud'un da take ciki,wajen closet d'inta ta nufa cikin sauri take birkice kayan tana neman abu kana ganinta kasan bata cikin nutsuwa.Wani abu kamar powder cikin farin leda dake cen kayanta ta d'auko har wani ajiyar zuciya tayi data ganshi, dawowa tayi bakin gadonta ta zuba wnn abun akan side drower.Cikin wani irin kwarewa ta kafa hancinta tana zuk'a har tsakar kanta take jinsa,haka ta dingayi inta zuk'a sai ta wani d'aga kai tana lumshe ido tana jin wani nutsuwa na shigarta,take idanunta suka sauya kala.
Tafi 30mins tana zuk'an wnn powder har bacci ya kwasheta a wajen.
Hannu taji yana yawo a jikinta tun daga kasanta har zuwa kan kirjinta kamar a cikin mafarki take jin yanda ake mata wasan dayasa jikinta mutuwa ta k'ara wani mikewa tana bank'aro jiki harya cire mata rigar dama bbu komai a jikinta ya shiga sarrafata iya son ransa hakan nn ta biye mishi koh bude ido batayi ba suka nitsa cikin luguiguita junansu,tun yana biye mata da iya karfinsa har ya soma gajiya daman yasan halin Zee bata dau chaji bama ya aka kare balle yaga yau tasha cocaine din nata.Har kusan asuba yana abu daya ama sam bata nuna gajiyarta ba sai silalewa yayi ya gudu ya barta ita kadai tana faman biyawa kanta buqata.Bayan sallar asuba AA ya shigo dakin nata don dubata ya,kunna wutan dakin yayi nn ya hangota tsakiyar gado bbu komai a jikinta har bacci ya dauketa.
Jin ana k'ara ta6a jikinta ya kai bakinsa kirjinta yasata wani irin qara cikin nuna jindadi ta d'ada turlmishi kirjin tana k'ara danna kansa
"Yawwa Shams (P.A)ka cigaba please,I still need u"
Dago kansa AA yayi yana kallonta da mamaki,jin ya tsaya ita kuma ta bude idonta zata mishi magana sai ganin mijinta tayi cikin dan diriricewa tace
"Emm emmm AA yaushe ka shigo?"
Tana kokarin jan blanket din ta rufe jikinta,murmushi yayi ya kara yaye blanket ya kaiwa ***sy hot peck cike da bariki ya kara jawota jikinsa yana shafata tareda daura bakinsa setin kunnenta yana d'an lasa
"Shiiii...calm down beb,aiki zan bawa sugar pot dina yamin"
Kokarin seta kanta tayi itama tace
"Aiki zaka bashi koh aiki zai maka,kasan pot dinka is always filled with honey sweeter than sugar"
Dan cizon kunnenta tayi yana wani shek'iyin murmushi tace
"Awwchhh"
Tana kara shigewa jikinsa
"Bani zanyi aikin ba,nide zan bashi aiki yamin"
Cikin rashin fahimta tace mishi
"Wani irin aiki?"
"SEDUCE KING"
Ya rada mata a kunne,zaro ido tayi tana kallonsa da dumbin mamaki
_FAHIMA_
Cikin sauri ta shiga dakinta tama manta da wani fu'ad koh Salim ta saka kaya koh breakfast bata tsaya yi ba ta dau key da sauran abubua ta fito,direct inda taga abin ya faru ta nufa inda ta samu d'and'azon jama'a ga en sanda kota ina sai en jarida da aketa turesu suna kokarin daukar rohoto.Sai kokari itama take ta hango wajen da asalin mutanen da abin ya shafa addu'arta Allah yasa ba motar su King bace
"A k'aro mana ambulance daya don bayan motar tasu akoi mutanen da sukaji boom din ya shafa ama su da sauran numfashinsu,quick please"
Ta tsinkayi muryar wani police dake waya daga gefe ga wajen haryanxu hayak'i yakeyi tama kasa daukar komai sbd yanda aka cika sai hak'ura tayi ta shiga motarta ta wuce office bayan ta d'auki iya abinda zata iya.
Tunda ta shiga office ta kasa aiki hankalinta ya kasa kwanciya fatanta Allah yasa King yana lfy ama da harda shi ai dole za'a fada don koh a news cewa sukayi boom ya tashi da daya daga cikin motocinsu King.
"Who's attacking him? I must found out"
Ita kadai take magana a office din sai kai kawo take,wani tunani ne yazo kanta tace "yes" ta fito a office din ta nufi na boss dinta.Knocking ta farayi yace bata izinin shigowa,bayan sun gaisa yace
"Kinga abinda ya faru yau?"
"Yes Sir yanxu ma daga wajen nake"
"But you're late,don har press dinmu daya ya rigaki d'auko rohoton tun dazu"
"Na makara ne yau,sai a TV naga news din"
"Allah ya tsare" tace "Ameen"
"Fahima this is what av been warning you,kinde gani koh shi da kansa King din bai tsira ba balle ke kice zakiyi kutse cikin hakarsu.Am warning you for the last time,stay out of it"
"Sir please karmu sare, remember a real journalist can take any risk just to find a true information about anything, please ka bani goyon baya inaso gabatar da wani program"
"Wani irin program?"
"Hira da dukkan wani gubernatorial candidates na kowanni party harda Governor AA KAITA"
Shiru yayi na en seconds yana tunani
"That will not be a problem, zaki iyayi but I warn you again and again Fahima Aliyu be very careful. Infact shawarar da zan baki ma shine go home,go back to ur husband,tell him how much u missed him and hug ur son yafi miki wnn hatsarin da kike kokarin jefa kanki"
Murmushi tayi tace
"Don't worry,I'll be fine insha Allah
_KING_
Sai kai kawo yakeyi a asibiti kana ganinsa kasan yana cikin mummunan tashin hankali,idonsa ya kada yayi jaa innocent soul are just dying duk akansa.Guards dinsa hudu boom ya tashi dasu yau a gaban idonsa ga sauran mutanen da sukaji rauni kusan mutane 6 Wanda tsautsayi ya biyo dasu,hango motocin King yasasu zua su nuna mishi kaunarsu kafin su karaso boom din ya tashi shine ya shafesu wasu sun rasa hannu wasu kafa
" Innalillahi wa inna ilayhi rajiun,Allahumma ajirni fi musibati" yaketa maimaitawa
"Who's behind all this,me suke nema dani"
Fitowar doctors ne ya katse masa tunani ya taho wajensu yana
"Ya jikin nasu"
Daya daga cikin doctors dinne ya amsa
"Five are fine,saide ayi hakuri an rasa daya daga cikinsu"
Wani jiri ne yaji yana kokarin kayar dashi sai doctors dinne suka taimaka suka rikeshi
"Calm down,you need rest"
Cikin 6acin rai da tururin zuciya king yace
"Tayaya zan huta bayan innocent lives are dying day by day duk a kaina"
Kuka yasa kamar yaro don ya kasa controlling kansa,take yaji kansa na juyawa ya fara ganin dishi².Zaki daya shigo yanxu tareda wasu police ya taho da sauri ganin halin da King yake ciki ya fadi jikinsa,cikin ihu yacewa doctors din
"Save him now,karku bari ya mutu" (tohpa doctors kunga ta kanku 🙆🏻♀️)
Da kansa ya ciccibi King abinka da garjeje ga kuma training don kana ganinsa kaga irin thugs dinnan en daba majiya karfi,nurses suka nunamasa dakin da zaisa shi doctors suka rufu kansa
_AA KAITA_
Yana zaune a kan cushions din dake office dinsa da katuwar kwalbar non_alcoholic wine yana sha
"Am confused David,am really confuse idan har na aiwatar da aikin da aka sani akan King tho tabbas zan rasa kujerata"
Wani irin dariya Wanda aka kira da David din yayi yace
"Hakama in bakayi aikin ba zaka rasa kujerar ba,so you have no choice"
"Ina bazaiyu ba,ban shirya barin Government house yanxu ba.Dolene nayi wani abu akai idan kua zan rasa saide kowa ya rasa wallahi"
"AA KAITA lemme tell you sumtin that u already know,ur success belongs to King, u can't be successful without him,we all need him now so don't try koda wasa kace zakaga bayansa am warning you as a friend"
Ya nuna masa kujerar aiki dake office din
"This chair belongs to him"
Comments and share fisabillah 🙏🏻🙏🏻
[1/6, 9:07 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
ELEGANT ONLINE WRITERS
20
Breaking news da aka sa a TV ne ya dauke musu hankali daga hiran da suke
"AA hope you're not the one?"
Cewar David yana kallon AA da jiran karin bayani,murmushi AA yayi yace
"Kaima kasan bazan cutar dashi ba maybe sauran abokan adawa ne kasan de siyasa"
"Hmmm,better not"
Bangaren King kuwa doctors sun rufu akanshi ana bashi taimakon gaggawa har suka samu da taimakon ALLAH numfashinsa ya daidaita,ama saida suka rikeshi kwana biyu a asibitin don yana buk'atar bedrest dukda ba haka ya so ba Zaki ya k'afe akan baza'a sallameshi ba har saiya huta, haka ya tura Zaki da guards dinsa wajen en uwan wanda boom din ya shafa da wanda ya rasa ransa dakyar suka hakura da toshiyar bakin mak'udan kud'ad'e tukunna suka yarda aka bar zancen.Bayan kwana biyu suka kuma gida cikeda alhinin abinda ya faru don kwata² bayason abinda zai shafi innocent lives akanshi har yashi siyasar ma ta fice mishi a rai gaba daya tunaninsa yanxu kawai Dijansa.
An turawa AA katin gayyata na hira da suke son yi dashi daga wajen aikinsu Fahima na Daily trust ya kuma amsa gayyatarsu.
_Wednesday 2:00pm_
Ta kame cikin shigarta na suit din mata brown color sai d'an baby hijab dinta tayi kyau sosai,AA KAITA na gefenta cikin manyan kaya shaddarsa fara kal sai maiko take harda binjima ya kafa hula akansa Wanda ya fito a asalin bakatsinansa,skin dinnan sai shekin take na jindadi,mulki da daular da yake ciki
"Good day ladies and gentle men,welcome to the live TV show with our Excellency Governor AA KAITA on DTN studio in Kaduna Nigeria.I FAHIMA ALIYU will present"
Ta juya dubanta daga camera ta mayar kan AA cikin kwarewa akan aikinta tace
"Barka da zua excellency, muna godiya da amsa gayyatarmu da fatan zamu samu dukkan hadin kanka wajen amsa mana dubbin tamboyoyin da al'umma da masu sauraron zasu so jin hak'ik'anin gaskiya"
D'an clearing throat dinsa AA yayi cikin dakewa na masu makumi a hannu yace
"Insha Allah"
"Thanks,Kamar yanda kowa yasan wanene AA KAITA right from the beginning da kuma irin kokarin da jajircewarka akan aikinka. Masu kallo zasu so sanin menene ainihin halak'arka da former governor wato ALIYU MOHAMMED GIWA probably known as KING?"
Ji yayi kamar ta soki jin sunan King complete,d'aurewa yayi ya kwakwalo murmushin dole yana kallon camera
"ALIYU GIWA ya kasance best friend d'ina ina nufin amini na kwarai tun muna jami'a"
"So,yanxu fah?"
Shiru yayi na en seconds tukunna yace
"Har gobe insha Allah"
"Masha Allah,a lokacin da ALIYU GIWA yake Governor ka kasance Deputy sa koh zamu iya sanin abinda ya faru harka samu rikon kwarya na tsawon shekara 2 kana na uku yanxu?"
"Wannan abu ne da kowa ya sani,I don't need to answer that"
"Hakane,tunda kace kai amininsa ne kenan kanada masaniya akan inda yake lokacin da aka nemesa dare daya aka rasa?"
"Banida masaniya"
"Woww kuma kace kai amininsa ne anyakuwa akwai wannan amintar tsakanin ku ache best friend naka kuma ur governor yashiga rudu da rashin lafiyar kusanta jirkicewar ƙwaƙwalwa amma kace bakada masaniyar inda yake?"
Zuba mata ido yayi dukda bacin raine a kwayar idanunsa baiyarda hakan ta bayyana a fuskarsa ba wani murmushin gefen baki yayi sannan yabita da fadin
"I have no idea,say ur last question"
Murmushin tamayar masa tace
"inaga Ni inada amsa ko hasashen yanda amsar take amintar da amini yake boyewa dayan amini gskiar abinda yake faruwa a cikinsa akwai rashin yarda,zamba cikin aminci, cin amana, dadai sauran muggun halaye saide anan nakasa gane shin wake cin dunduniyar daya a cikinku?"
Jijiyoyin goshin AA ne suka miqe sukayi rad'u rud'u idanunsa suka d'ad'a rinewa,a zuciyarta tace
"Anzo wajen"
Gyara zamanta tayi tace
"Kamar yanda kace last question, I have no choice dukda dubbin tamboyoyin dake bakina dole na tak'aita.Baka ganin zargi zai iya hawa kanka akan 6atansa sbd ka samu ka hau mulki?"
"Saide in kece zaki cusa musu wnn tunanin yanxu"
"Thank you so much for your time Excellency,anan muka kawo muku karshen wnn shiri sai ince sai mun mako na gaba inda zamu k'ara gayyato muku daya daga cikin gubernatorial candidates dinmu"
Tashi yayi gaba koh amsa godiyansu baiyi ba securities dinsa suka goyo masa baya suka bude masa bayan mota ya shige tare da P.A a gefensa
"Ina buk'atar kowanne movement dinta"
Yacewa P.A ba tareda ya kallesa ba
"Done"
Da fara'a a fuskarta Fahima ta doshi sauran ma'aikantan nasu dayan daga cikinsu ne yana fara'a yace
"Wow Fahima Aliyu you killed it,wallahi kin burgeni don nasan kua da tambayar nn a bakinsa kinga kin jawo attention din jama'a bari ma kigani"
Ya shiga Facebook a wayansa inda suka daura shirin live dubbin comments din jama'a
"Yes Nurraddeen haka mukeso dama"
Cewar Fahima sai murna take,Boss ne ya karaso inda take yace
"Weldone Fahima Aliyu am proud of you,samun jajirtacciyar da mara tsoro cikin ma'aikatan mu abu ne mai wuya.Allah ya taimaka ya kareki"
"Ameen Sir thank you so much"
Tattarawa tayi ta bar office sbd aikinta na gaba da takeson aiwatarwa,Health care hospital ta nufa direct dama ta samu contact din registrar asibitin..
_ZEE KAITA_
Tunda AA ya fadamata buk'atarsa ta shiga rud'u da tunani dukda abinda ta dade tana nema ne da mafarkin samu ama tayaya hakan zai faru,menene dalilin AA na sata wnn aikin kode cutar da King yakeson yi don har wani abu ya bata da zatasa a gabanta.Toh ko da hannun AA a 6atan King da matarsa ne? Ita kadai take yiwa kanta tambayar
"No,bazan taba yarda ka cutar dashi ba AA.Inason King son da bazan ta6a bari wani ya cutar dashi ba balle ni da hannuna, tabbas 6acewa Dija ni alheri ne a wajena snn sai kayi nadamar damar da ka bani akansa don zanyi amfani da ita wajen cimma nawa burin"
Shiryawa tayi cikin atamfarta lemon green dinkin gown tayi kyau sosai,mayafi,jaka da takalminta milk ratsin atamfar.Ita kadai ta fita don koh guards dinta da driver ce musu tayi bataso yau ta ita kadai zata fita
Cikin wani black tint car ta nufi anguwarsu King da sunan zataje mishi jajen abinda ya faru last two days.
Luckily kuwa ta sameshi a gida inda ta tarar da gurds dinsa guda biyu a parlor,Zaki bayanan ta tambayesu King daya guard din yace mata yana sama bari ya mishi magana kamar ta ce masa ya bari zataje saman da kanta sai kuma ta basar.
Yana kwance akan 3seater a parlornsa na sama idonsa a lumshe kamar mai bacci, guard din yayi knocking ya bashi izinin shigowa
"You've a visitor downstairs"
Ba tareda yabude idonsa ba yace
"Who's that?"
"First lady Zee KAITA "
"Kace ta karaso sama"
"OK"
"Meet him there"
Guard din ya fadamata haba kamar an mata bushara da gidan aljanna haka taji don dadi,ta wani kara sauke wuyan rigarta da yake off shoulder mayafin dama oneside ta yafashi sai er mini bag dinta a daya hannu ta haura sama cikin wani tako mai jan hankali,koh knocking batayi ba ta bude kofar kanta tsaye
Yana nn a kwance haryanxu idonsa a rufe tayi sallama karaso har inda yake,ciki² ya amsa mata still bai dago ba kuma bai bude idonsa ba.Tsaya tayi tana binsa da wani mayen kallo from head to toe,singlet ne jikinsa sai three quarter har wani hadiye yawo take don nn take jikinta ya bata wani irin sign
Sarai YANA kallonta ta wutsiyar ido ama yaki koda motsawa a wajen ita kuma hakan ya bata daman kare masa kallo tanaji kamar ta kwanta a kirjinsa a yanda yake kwancen,hannun kujerar ta zauna wajen kafarsa tace
"Hy king"
Sai lokacin ya bude idonsa yana dan lumshesu yana mata wani irin kallo daya kara narkar da ita,a hankali kamar wanda bayason yin maganar yace
"Zee how u?"
Mayfinta ta ajiye kan table da jakarta tana gyara zamanta akan hannun kujerar har kafarsa na shafan bayanta ta kwantar da kanta jikin kujerar tana mishi wani jarabben kallo
"Am good my King,ya hakuri?"
Kafin ya bata amsa yaji hannunta kan yatsun kafarsa tana shafawa zuwa tafin kafarsa,bai hanata ba kuma bai tanka ba snn bai tashi daga kwanciyar ba ya kyaleta tanayi.Ita kuma ganin mai gwaleta ba yasata jin wani irin dadi har ranta suka kafe juna da ido ta cigaba da shafa kafar tasa har kan wajen sangalalin inda gashi yake luff a kwance
Lumshe idonsa kawai yayi,ya rabu da ita, hakan ya mata dadi sosai tana ganin yau ta taki babbar sa'a sai ta zame daga hannun kujerar ta daga kafafun nasa ta zauna akan kujerar dakyau tare da daura kafarsa akan cinyarta.
"What are you trying to do"
Ta tsinkayi muryar King daya bude ido yana kallonta,daga kai tayi ta kalleshi tayi dan murmushi ta wani langwabe kai akan kujerar tana lumshe ido
Knocking kofar parlor aka fara Wanda yasa Zee zubara ta mike ba shiri,murmushi king yayi yana kallonta sai lokacin ya tashi daga kwanciyar ita kuwa tuni ta dau mayafinta da jaka zatayi hanyar kofa
"Five star room 102 tomorrow at 9"
Ya fada,juyawa tayi kafin tayi magana yacewa mai knocking din
"Come in"
Dole ta tsuke bakinta,Zaki ya shigo da sallama a bakinsa wani banzan kallo yayi mata ya dauke kansa ita kuwa da fice kawai tanajin wani irin farinciki mara misaltuwa....
Sorry kunji ni shiru 🙏🏻🙏🏻
More comments more typing😎
[1/6, 9:07 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
21
"Where av u been,na kira wayarka bakayi picking ba?"
"Sorry King,naje checking wnn guys din da muka samu ne.They're very hard to break don haryanxu sunk'i bada had'in kai kuma kace mubi dasu a hankali and that will not be possible"
Shiru King yayi na en seconds tukunna yace
"Ku musu duk abinda ya dace"
"Okay"
"P.A na downstairs, yanason ganinka"
"Lemme fresh up,ina zuwa"
"A fito lafiya"
Fita Zaki yayi sai da King ya debi kusan 10mins a zaune tukunna ya tashi ya shige bedroom dinsa.Bayan 30mins ya fito cikin shiri wani voile yasa cream color kansa bbu hula ya gyara gashin sai sheki yake,takalminsa da wrist watch kalan kayansa,guards dinsa da P.A suka gaishesa ya amsa ba yabo ba fallasa bayan ya zauna akan cushion P.A ya karaso kusada shi da takarda a hannu na schedules dinsu na yau ya fara masa bayani
"Kamar yanda muka tsara zamu kaiwa gidan marayu ziyara yau that's will bayan sallar la'asar,gobe kuma zamuyi visiting kasuwanni koda biyu.Ranar Wednesday kana da interview da Daily trust TV"
"Allah ya kaimu"
King yace tareda mikewa sbd kiran sallar la'asar da akeyi suka fice dukkansu don gabatar da ita.Suna idarwa Zaki yacewa daya daga cikin guards din
"Get the cars ready"
Koh kafin King ya gama gaisawa da jama'ar da sukayi sallah tare har an shirya motocin shi kawai ake jira,ya shiga gidan baya P.A a gefe sai Zaki da driver a gaba sauran guards din kuma suka shiga sauran suma. P.A na mishi bayani kan tsare²nsu,King kuwa kallon garin kawai yake da d'an chanje²n da aka samu sai yaga garin ya chanza mishi gabadaya.
"Kaduna has really changed"
King yace har lokacin yana kallon hanya,Zaki ne ya bashi amsa
"Yes it has my King but it's still also belongs to you"
Murmushin gefen baki King yayi bai sake magana ba hakama P.A sai driver dake aikinsa,suna cikin tafiya driver yayiwa Zaki wani magana wanda yasa Zaki juyawa ya kalli King yace
"It seems we have company, koh zamu juya?"
Kwantar da kansa King yayi ba tareda nuna damuwa ba yace
"No,Kyalesu suyi"
Waya Zaki ya ciro daga aljihunsa yasa a kunne
"Keep moving but shine ur eyes"
Ya mayarda wayar aljihunsa har suka iso orphanage din inda suka zazzaga snn King ya bada tallafin mak'ud'an kudade wanda yasa P.A bayan sun shiga mota zasu koma gida magana
"Sir,account dinmu yayi kasa sosai fah gashi gobe zamuje kasuwa"
"Ina kace zamuje?"
King ya tambayi P.A
"Kasuwa"
Bai sake magana ba har suka iso gida.
_FU'AD_
Dawowarsa knn daga office ya baje a parlor yana sassauta tie dinsa inda Salim ya taho da gudu yana masa oyoyo,kannensa emmata biyu Abidah da Siyama na zaune a parlor da waya kowacce a hannunta suka mishi sannu da zuwa
"Yawwa emmata Mummy, ina mummy take?"
"Tana upstairs bari na kawo maka ruwa bro"
Siyama ta amsa tareda mikewa ta nufi kitchen,Abidah da hankalinta ke kan waya ne ta d'ago ta sauri tana
"Bro bro kaga news din dake trending a social media kuwa,wow gsky mom Salim ta burgeni"
Tsaki Fu'ad yayi yace
"Ai daman ke shashasha ce,me abin burgewa a aikin sa kai a had'ari,aikinda zai rabaka da masoyanka"
Ya fada with deep pain in his heart,shiru Abidah tayi bata sake magana ba don ta harbu jirgin Yayan nata
"Ai sai taje cen ta karata tunda abinda ta zab'awa kanta knn,kai kuma daman koh kusa koh alama banasoji na sakeji ka taka inda take tunda Allah ya tseratar dakai da yaron nn toh ya kare mata ita kadai.Duk tsuntsun dayaja ruwa shi ruwa yake duka"
Suka tsinkayi muryar Mummy dake saukowa daga stairs, kasha shan ruwan da Siyama ta kawo mishi yayi kawai ya dauki jakarsa da rigar suit dinsa ya shige ciki hanyar dakinsa.Salim kuwa shiru yayi jikinsa yay sanyi don tunda yaji Aunty Abidah ta kama sunan Mom dinsa yasan akanta ake magana ga yaron da shegen wayo
Koda Fu'ad ya shiga dakinsa kwanciya kawai yayi kan gado cikeda damuwa da kewar matarsa,don har gobe bazai dena sonta da murad'in sake rayuwa da ita ba.
"Why Fahima why,meyasa kika zabi nisanta kanki dani,why do you always choose ova me,me kike nema a rayuwa da bazan iya miki ba,mesa bazaki tausayawa halinda zuqatanmu suke ciki ba? nasan kema kina cikin damuwa ama strong head dinki yayi yawa.Why....?"
Hawaye yake kamar karamin yaro yana jin wani irin rad'ad'i a ransa.
_FAHIMA_
"Assalama alaikum"
"Wa'alaikis Salam Fahima Aliyu sannu da zua, har kin k'araso knn"
Yace da fara'a a fuskarsa don ba karamin burgeshi daman take ba akan aikinta,hatta hiran da tayi da AA ya daya daga cikin wanda suka nuna jindadinsu akan tambayoyin da tayiwa AA din ta hanyar suburbud'o comments da jinjina a duk shafukan zumuntar da aka daura shirin live.Murmushi ta mishi tace
"Yawwa Magaji Ilyas right?"
"Sure sure,ka guri zauna mana"
Yana nuna mata kujera dake gaban desk dinsa sai fara'a yake zabgawa irin yau gashi ga cele dinnan don Fahima yanxu kam ta zama celebrity duk inda ta wuce sai ta gaisa da jama'a wasu ma har suyi requesting selfie da ita. (Wato yanxu de abu kalilan zakayi ka zama cele,kana daga kan gadonka ma in Allah ya daukaka akan wani abu sai kaga ka zama 🤭Allah ya kara soyayyarmu a zuk'atan masoyanmu ya bamu ikon nishad'antar da masoyanmu)
Zama tayi akan kujerar tana fuskantarshi ta ciro pen da wani dan karamin littafi mai kyau ajakarta
"How can help you"
Ya tambayeta,dan clear d'in throat tayi tace
"Thanks,shekararka nawa kana aiki a asibitin nn?"
"8 good years"
"Daga wani irin aiki ka fara?"
"Da farko na fara daga mai bada kati na kusan shekara 1 da rabi har Allah yayi daga baya na kuma registrar wato duk wani file na patients ni nake adana shi har kawo yanxu"
"Masha Allah,Allah ya taimaka ya k'ara daukaka"
Sosai yaji dadin addu'arta YANA murmushi yace
"Ameen ameen nagode kema ina miki fatan haka"
"Shekara 6 da suka wuce matar tsohon governor ALIYU MOHAMMED GIWA tayi ante natal dinta a nn asibita har takai matakin haihuwa kuma duk anan asibitin tayi koh zaka iya tuna lokacin"
"Tabbas haka yake,duk wani tsohon staff kai harma da sabon yana da wnn labarin don haihuwar wnn baiwar Allah ya kasance daya daga cikin kundun tarihi na wnn asibiti"
Cikin jindadin samun had'in kai da bayanai masu matuk'ar mahimmanci daga wajensa Fahima tace
"Koh meyasa haka?"
D'an furzar da numfashi yayi yace
"Sbd wani abu daya faru mai kamar almara koh tatsuniya,kamar a shirin film koh irin qirqirarrun labaran nn na litattafai.Abinda ya gigita asibitin nn da ma'aikatar cikinta gabadaya suka shiga cikin rudu da tashin hankali,yaso tarnishing image din asibitin.Tabbas wnn rana ta kasance unforgettable moments,abun was just unbelievable inde ba agaban idonka ya faru ba"
D'an katseshi Fahima tayi
"Koh zaka d'an takaita please ka fadamin ainihin abinda ya faru a wnn ranar"
"Tho nide kamar yanda kika sani nine in charge na kowanni irin file na patients a asibitin nn,Iyalin Gov,Mohammed GIWA wanda kowa yafi sani da King a nn take awonta har zuwa lokacin haihuwarta.Allah sarki mace mai fara'a,taimako da son jama'a kamar mijinta don koyaushe tazo asibitin nn sai tabi kowanne staff da mishi ihsani shiyasa duk cikin asibiti bbu wanda bai santa ba ga barkwanci sam bata da girman kai.Kasancewarta matar Governor a lokacin baisa ta raina asibitin nn da jama'ar cikinsa ba,Allah ya jikanta da Rahma"
Ya fada cikin jimami,Fahima ta duk ta tarkata nutsuwarta akanshi tace
"A nn ta rasu ne?"
"Asshha,ai da anan akaga gawarta ai da sauki"
"So maiyafaru?"
"A ranar da aka kawota labour ta nn gaba na aka wuce da ita,shiganta na karshe knn sai amsa amon mummunan labry da asibitin ya dauka na 6acewarta itada abinda ta haifa en biyu.A yanda nurses din suka fada tana haihuwa bayan doguwar nakuda wanda har takai karfinta ya kare sai CS aka mata toh kafin ta farfado an kaita dakin hutu suma jariran an gyarasu sai shigowa akayi aka nemesu dukka aka rasa abin al'ajabi"
"Ya Subhanallah,Innalillahi was inna ilaihi raji'un"
"Hmmm kede bari munga tashin hankali ranar don gabadaya asibitin nn hargitsewa yayi"
Wani irin ajiyar zuciya Fahima ta sauke,mmk ne ya cikata
"Su waye suka kawota asibiti ranar?"
"Ita da mijinta King suka zo, shiya kawota don bazan taba mantawa ba"
"Tho shi yana ina lokacin da abin ya faru"
"Nide bayan ta haihu naga wucewarsa har nake tambayarsa yace min ta haihu,cikin sauri ya fice daga asibitin tho tun daga nn ban sake ganinsa ba don koda abin ya faru bangansa ba haryau kuwa sai labarin dawowarsa da naji kwanakin baya"
"Su kadai suka zo asibitin knn,anya bbu wanda ya biyosu?"
"Gaskiya de bangani ba don kinga duk wani mai shiga da fita ina gani tunda desk dina na kan hanya inde mutum ya shigo maternity ward tho tabbas zan ganshi"
"Hmmmm Allah ya kyauta"
"Ameen yarabb"
Shiru sukayi na kusan 2mins
"Nasan bazaku rasa CCTV ba?"
"Ehh akoi"
"Zan iya samun bayanai na 2015 please"
"Chap,aiki jaa ama bari na hadaki da wani wanda zai taimaka miki akan wnn"
"Yawwa nagode sosai,Allah ya saka da alkhairi"
"Babu komai,anything for you"
_ABIA STATE_
Su 8 ne a zaune a parlor wasu na shaye²n su wasu daga cikinsu kuwa sai busa sigari suke,3 daga cikinsu hausawa kuma musulmai ne sai 5 kana ganinsu kaga iyamurai
"See yau ne rana ta karshe,kuwa da kake gani anan yayi nasa kai kadai ka rage gwanda karka batawa kanka lokacin kaje kayi kawai don gobe za'a mikawa ODUBARIBA ita"
Tsaki yayi cikin takaici yace
"I seriously hate dis bazaka gane bane Gboy"
Dariya suka kwashe dashi dukkansu banda wani iyamuri daya da kana ganinsa kasan baya cikin nutsuwarsa damuwa shimfide a fuskarsa
"Dude what's wrong,u look so worried"
"Ina cikin damuwa David"
"Kar kacemin akan sacrifice dinka,C'mon uchenna yarinyar da bakwa tare ma bbu wani shakuwa tsakaninku I think dat will be so much easy for you"
"Bazaku gane bane,she's all I have dukda bama tare ina kaunarta sosai"
"Karamin da iskane kai uchenna muda muka bayar da namu ance maka bama sonsu ne"
Daya daga cikin hausawan ya fada tareda jan tsaki ya mike yayi hanyar wani daki,tana kwance a kasa da jen zani a jikinta an mata daurin kirji dashi iyakar guiwarta
"Kee.."
Ya daka mata tsawa wanda ya sata razana da mike ta sauri take hawaye ya fara ambaliya a fuskarta,Wani irin shock da firgita yayi lokacin da ya kalli fuskarta
"Who are you"
Yana pointing dinta da yatsa,itde sai karkarwa take tana kuka daga tsaye
"How comes,I said who the hell are you?"
Comments and share fisabillah🙏🏻
[1/6, 9:07 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
ELEGANT ONLINE WRITERS
22
A kid'ime ya fito daga d'akin,yanda ya bugo kofar ne ya jawo hankalinsu David kansa duk suka tsura mishi ido yanda ya wani firgice yana wani irin numfashi kofofin hancinsa duk sun bude har jijiyoyin kansa sunyi rad'a²
"No,this is not possible. Tayaya hakan ya faru,garin yaya"
Gboy ne ya taso kusada shi ya rikeshi yana tambayarsa da Hausa
"Meyafaru ne AA,koh ta mutu ne?"
Girgiza kansa kawai AA yakeyi yana
"Ba ita bace,wallahi ba ita bace"
"Kamarya ba ita bace,ban gane ba?"
"Wnn ba Dija bace,wnn ba matar King bace she's really not the one"
Dukkansu saida suka shiga shock suka fara kallon junansu
"What do you mean she's not the one AA,wani irin magana kake ba kai ka kawota da hannunka ba?"
Cewar David duk sun k'ura masa ido suna neman karin bayani
"Yes nina kawota da hannuna,nina fito da ita da yaranta daga asibitin ama tun ranar ban sake shiga inda take ba sai yau.Kuna nufin wnn ce a gidan nn tun ranar dana kawosu?"
"Itace mana AA,itace ka kawo da hannunka ama tayaya zakace ba matar King bace?"
Gboy ya tambayesa
"Tabbas ba ita bace,kaina ya kulle ina buk'atar ganawa da ODUBARIBA ayau don komai zai iya faruwa"
Tsaki Uchenna da nasa damuwa ya isheshi shima yaja ya mike yana
"Stupidity, you destroyed evrtin AA and am sure u'll face the consequence for that"
Yayi ficewarsa daga parlor,kwalbar giya dake kan center table AA ya dauka ya soma kwankwada har saida Gboy ya rike kwalbar a hannunsa
"Calm down,it's not too late evrtin will be fine ka kwantar da hankalinka"
Hannu AA yasa yana bubbuga kansa idonsa yayi jajir
"Aahhhh,urghhh No...bazai taba yiwu ba after all this long ace aiki banza kawai mukeyi"
Daya daga cikin iyamuran mai suna Samuel ne ya matso kusada AA ya dafashi yace
"Easy Man evrtin will be fine,am sure ODUBARIBA will find a way out"
Hanyar underground suka nufa inda DAKIN DUHU yake don zuwa ga ODUBARIBA,cikin ladabi, gushewar imani,toshewar zuciya da kwakwalwa suka zube a gabansa suna mishi sujjada.Cikin wata kakkausar murya mai tsoratarwa ya fara magana
"You destroyed evrtin AA KAITA so you're the only one to fix it"
"Tuba nake ODUBARIBA,nima bansan garin yaya hakan ta faru ba"
"For all this while our cults is waiting for the KING to RETURNED, our success and progress relays on RETURN OF THE KING"
"Meyasa Kunqiya tafi buk'atar King kawai ODUBARIBA"
David ya tambaya kansa a qasa
"Sbd lokacin sauka na yayi kuma muna bakatar mutum mai tarin nasara,farin jinin jama'a yayi taking over.Kaf cikinku bbu wanda ya cancanci wnn kujerar sama dashi snn matarsa da yaransa sune mafarin aikin kafuwar shugabancinsa"
Cikin tsawa ya Kira sunan AA wanda har saida ya razana
"This is the second time you're failing akan aiki kunqiya don haka dole ka kawo jinin matarka cikin gaggawa snn kasan duk yanda zakayi cikin kwana biyu ka kawo mana King ta kowacce hanya"
Bayan ya dawo gida,master bedroom dinsa ya wuce direct sai kai kawo yakeyi ya rasa wani tunani zaiyi,ya rasa me yake masa dadi ta ina zai fara.Taimakawa kunqiya ta samu King na nufin rasa kujerarsa ta Governor,King zai zama shugabansa both zahiri da bad'ina.Idan yaki kawo King kunqiya nn ma yasan hukuncinsa don kunqiya bazata taba tallafa mishi harya samu cin takara ba,Wata irin tsanar King yakeji na daduwa cikin ransa,irin tsanar da baisan ya zai misalta ba.
Tunda ya hadu da King shine mutum na farko a cikin abokansa da yake samun nasara da cigaban rayuwa sama da shi tun suna jami'a ya fishi komai,ilimi,farin jinin jama'a,kyau,nutsuwa da kamala wanda hakan ba karamin ciwo yake masa ba shiyasa ya tsanesa tun farkon haduwarsu bai tabajin son sa a ransa ba kawai de yana mu'amala dashi ne sbd wani dalili nasa
Abubuwan da suka faru a cen bayane ya fara dawo masa sabo
_*WASU SHUD'AD'D'UN LOKUTA*_
_UNILAG_
A dakinsu na hostel AA KAITA na zaune kan katifa yana duba wasu text books,King ya fita sai David da Samuel roommates dinsu suna hira tsakaninsu.David ne ya d'ago ya kalli AA yana murmushi ya dawo kusada shi kan katifar da yake da badir din kudi en dubu² ya mika masa.Da mmk AA yabi kudin da kallo yana had'iyar yawo dama shi mayen kudine
"David wnn fah,ina ka samu kudi mai yawa haka?"
Dariya David yayi ya dafa kafadarsa yace
"Wnn naka ne AA,take"
Zaro ido AA yayi yace
"Nawa kuma bangane ba?"
"Yes naka ne,na baka"
Warce kudin AA yayi da sauri yana zabagawa David godiya
"Karka damu,kaide abinda nakeso dakai kayi shiru kawai koh King karka fadawa"
Sai washe hakwara yake
"Chap ai ba saika fada ba,wnn weekend din a club zanyi ma zansha shagali na"
Dariya suka sa mishi Samuel yace
"Inde club ne bakada damuwa basai ka kashe kudinka ba zamu kaika"
Hakasu David suka dinga bawa AA kudi a boye suna jan ra'ayinsa har ranar suka mishi tayin shiga kunqiyarsu inda zai dinga samun makudan kudade yana kashe harkokin gabansa ba tareda ya wahala ba.Ba tareda wani tunani ba AA ya amince sbd son abinda duniyarsa koh tambaya wani irin kunqiyace baiyi ba.
Ranar su David sukace mishi ya shirya za suje inda za'a sashi a kunqiya, koh fadawa King beyi ba sai nemansa yayi ya rasa ya kira wayarsa kuma a kashe daman su David gaisuwa ne kawai yake hadasu tunda al'adansu da dabi'unsu ba daya ba shiyasa baya shiga harkarsu.
Nan suka kai AA har garin Abia wani gida dake bayan gari sukaje nn fah AA ido ya fara raina fata, saima da suka shiga cikin gidan ya kuma rud'ewa don tun a parlor dake red and black ya fara kakkarwa yana makalewa jikin Samuel sbd kallon da guards din suke mishi har kayan cikinsa yaji suna kadawa.Wani lungu suka bi daga cikin parlor sai yaga wani waje kamar rami an mishi steps daga kasa haka yaga David dake gaba yabi,Samuel dake rike dashi yace
"Relax dude"
Ya riko hannunsa suka sauka kasan underground din,inda suka shiga wani daki mai duhun gaske.Suna shiga yaga wasu candles sun kawo wuta daga kan da zeyi ya hada ido da wani irin halitta mai tsoratarwa take ya saki fitsarin tsoro don shi bai dauka mutum bane
Nan yagasu David sun zube a kasa suna
"ODUBARIBA....
Kamo hannunsa Samuel yayi yana masa alama daya durqusa shima haka ya bisu shima yayi,gabadaya ya gama tsorata ya firgice.Wani irin dariya ODUBARIBA ya kece dashi,dagowa sukayi suka mayarda hannayensu baya tareda sunkuyar da kai haka shima AA ya bisu yayi yanda yagasu David sunyi
David ne ya fara magana
"Here is the boy we told you about ODUBARIBA"
Wani irin dariya yayi yace
"Come closer boy"
Samuel dake kusada shi ya radamishi akan yaje gabansa ya durgusa,jikinsa na rawa ya karasa gabansa ya durgushe kan guiwuwinsa.Bude hannayensa ODUBARIBA yayi yace
"Welcome to our cults,we received everyone with an open arms here"
Cikin in'ina AA yace
"Thannnkkkk....you"
Dafa kansa yayi yace
"Repeat as I say"
Zuciyar AA sai tsintsinkewa take don a mugun tsorace yake
"You're the only king I now recognized"
AA ya maimata abinda yace
"And my loyalty rest solely on you"
Yana gama maimaitawa ODUBARIBA ya dauko wani kwarya a kusada shi ya mikawa AA
"Drink"
Karba yayi hannunsa na rawa,yana kaiwa kusada bakinsa yaga jini ne.Zaro ido yayi yana girgiza kai ya kalli ODUBARIBA. Dariya suka sa mishi ya kara maimaita mishi
"Drink"
Sai kawai AA ya tsinci kansa da kafa kwaryar a baki ya shanye wnn jinin tass,take yaji kansa ya fara juyawa yanajin wani baqon yanayi a jikinsa yana jin tsoron dake ransa na raguwa
"Aikinka na farko da zaka yiwa kunqiya shine ka kawo mana wani makusancinka ma'ana dan uwanka koh amininka cikin kwana biyu"
Tunda suka dawo AA ya shiga tunanin wanda zai kaiwa kunqiya don zua yanxu zuciyarsa ta bushe bbu sauran imani koh miskala zarratan a ransa,bbu wanda tunaninsa ya fadawa sai KING...
Ji yayi an banko kofar dakinsa yana juyawa yaga Zee ce
"Ina ka shiga tun dazu nake nemanka,na tambayi P.A da guards sunce kana ciki basuga fitanka ba?"
"Menene?"
Ya tambayeta a takaice,zama tayi a bakin gadonsa tayi cross leg
"Akan aikin daka sani"
"Ya ake ciki?"
"All is well don yace mu hadu a hotel"
"Ok, lemme know before you leave"
_FAHIMA_
Jikinta a mace ta dawo gida dukda dadin da taji na samu bayanai masu yawa saide labarin ya sata a sark'ak'iya don tabbas akoi lauje cikin nad'i,there's definitely a third party behind this ama waye?
Dole zarginta zai fada kan
ZAKI
AA KAITA
ZEE KAITA
Koh shida kansa uban gayyar
KING
Tho ina iyayen Dija suke,suna ina lokacin da abin ya faru?
Kanta ya kulle gabadaya tana bukatar tarin amsoshin kafin show dinta da King.Wayarta ta ciro daga jakarta tayi dailing number,saida ta kira kusan sau hudu snn akayi picking. Cikin sauri tace
"Hello,please ka tsaya u need to talk"
"What do yo want?"
Aka tambayeta daga wayar
"Please ina buk'atar hadin kanka da taimakonka don Allah ka bani lokacinka"
Shiru yayi kamar bazaiyi magana ba cen yace
"Ki sameni gobe a coffee shop na new site around 4"
Kitt ya kashe wayar,cikin murna tace "yes....
[1/6, 9:08 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
ELEGANT ONLINE WRITERS
23
Salim da Fu'ad ne suka fad'o mata a rai duk sai taji mood d'inta ya sauya, kewarsu ya lullub'eta gaba daya taji bbu dad'i.She can't hide the fact tana matuk'ar kewar mijinta abin kaunarta,samun kanta tayi da dailing numbern Fu'ad koda muryarsa ne ta d'anji koh zata samu sassauci a ranta.Yana kwance rigingine akan bed d'insa ya k'urawa pop ido,he's deep in thought yaji wayarsa na ringing.Special ringtone dayasa mata ita kadai ne ya sashi mik'ewa cikin hanzari,take wani murmushi ya su6uce masa a fuskar daman ance lbryn zuciya a tambayi fuska wnn haka yake don farinciki dayaji a ransa ya kasa 6oyuwa a fuskarsa,har wayan ya katse ta sake kira ya d'aga.Shiru dukkansu sukayi zuciyoyinsu na bugawa da qarfi kuma cikin sauri².
"Assalama alaikum"
Lumshe idonsa yayi ya kwanta lamo a kan gadon yanajin sautin amon muryarta har cikin ransa,jin shiru yasa Fahima k'ara cewa
"Hello"
"Heema na"
Ya furta a hankali,sake makale wayar tayi a kunnenta tanaji tsikar jikinta na tashi.Lumshe ido tayi ta kwantar da kanta akan kujera kowannensu ya kasa magana zuciyoyinsu sai kai kawo yake,kokarin had'a kalmomi tayi a bakinta tana
"Emmm daman nace koh Salim yana kusa?"
"Stop pretending like u care heema"
"Please Fu'ad,mu dena nanata abu daya dagani har kai ba yara bane I just call to ask about him"
"Hmmm heema knn,shiyasa nace ki dena pretending like you care about him"
"Me kake fadane wai Fu'ad? 'Dana ne fah"
"Ohh sorry ashe shine 'dan kine, na dauka aiki kika haifa ba Salim ba kamar yanda kike auren aiki ba Fu'ad ba"
Kashe wayarta tayi tana hucin haushin maganar da Fu'ad ya fadamata tayi tsaki yafi a irga kafin ta mike ta shige bedroom d'inta don watsa ruwa ga magrib na dosowa shi kuwa dariya ya fashe dashi koh ba komai yaji sanyi a ransa na jin muryarta kuma ya tabbata ta shaqa daman haka koda suke tare yake yawan shaqar da ita don Fahima irin mutanen ne masu saurin hasala
"I miss us"
Ya furta yana murmushi,mikewa yayi ya shige toilet sbd lokacin sallah daya k'arato.
Washegari da safe tana
tashi ta kintsa ta wuce office cikeda zumudin ganin 4 yayi lokacin da Zaki ya mata alkawarin had'uwarsu,tana aiki tana duba time 3:30dot ta tattara ta bar office. Tafiyar 15mins ya kaita Coffee shop din lokacin 3:45 daman tana fashin sallah shiyasa bata damu ba,haka tayi zaman 15mins a motarta tana ganin 4 yayi ta fito ta kulle motar ta nufi coffee shop d'in inda tasa a kawo mata cappuccino badan tana sha'awar sha ba sai don ta d'an dauke lokacin kafin ya iso. Haka duk bayan min sai ta duba wristwatch dake hannunta
Call ne ya shigo wayarta dake kan table din
"Daddy"
Ta furta da mamaki take taji gabanta ya tsinke,tayi mmk ganin call dinsa don inde ba ita ta kirasa baya tab'a kiranta sai su dade basuyi waya ba koh yanxu ta manta when last ta kirashi a waya yanda yake nuna halin koh in kula da ita yasa itama bata wani damu da sabgarshi ba.Har zatayi sallama ta tuna tace
"Hello Dad"
"My daughter how're you?"
"Am fine and you?"
"Am fine too daughter, I just missed you shiyasa nace bari na kiraki naji yakike hope bbu wata matsala"
"Ba komai all is well"
"That's good,yaushe zaki kawomin visit nn ABIA ne kinga ni bazan iya zuwa gari naku ba"
"Visit Dad,I've a lot of work here bazan iya bari ba yanxu gaskiya"
"Ohh Daughter da kinyi sequence time koh kwana daya kizo kiyi"
"OK zan duba"
"Please kiyi kokari,nayi missing dinki dewa I want to spend sometimes with my daughter"
"OK insha Allah"
Sukayi sallama tayi cutting off.Koda Uchenna ya kashe wayar jiyayi gabadaya ba dadi,damuwar dayake ciki ta ninku fiyeda na kwana biyu dayake ciki jin muryar tilon er tasa.
Gyara zamanta tayi da wuri sbd shigowar Zaki data gani, ya karaso inda take bayan ya nemi kujera daga table din ya zauna yana fuskantarta.Gaisheshi tayi ya amsa fuskar nn a murtuke ya toshe da bakin glass no respect
"Banida ishashshen time,what do you want?"
Ya tambayeta yana duba agogon hannunsa,Dan gyaran murya tayi tace
"Dama program d'ina gobe kuma King is our next gubernatorial candidate da zamu hira dashi,so I need ur help inason sanin more about him sbd nasan irin tambayar da zan mishi please"
Ta fada da muryar rokansa
"Don't pretend, kede kice kinason sanin wanene shi ba wai sbd program dinki ba?"
Ajiyar zuciya tayi tace
"Kusan hakane"
Gyara zamansa Zaki yayi saida yakai kusan 2mins kamar mai tunani tukunna yace
"Me kikeson sanin game da King?"
"Menene alakarka dashi?"
"Yaro da uban gidansa"
"Bayan wannan fah ina nufin alakar jini?"
"Bbu ta inda muka hada alaka ta jini dashi hasalima ni Yoruba ne d'an asalin garin Lagos"
Da mmk Fahima take kallonsa don bata taba daukar Zaki ba bahaushe bane daga yanda yake furta hausa a bakinsa koh dan bata taba kare masa kallo bane don kullum fuskarsa a toshe take
"Garin yaya ka hadu dashi toh harka zame masa tamkar Dan uwa koh amini don na tabbata yanxu bbu mutum mafi kusanci da King kamar kai?"
"Kamar yanda na fadamiki ni d'an asalin tsakiyar garin Lagos ne a wata anguwa da ake kiranta da _MUSHI_
Anguwace da ake kiran da _GETTO AREA_ duk wani dan anguwar tantiran kansa ne daga yara har tsofi hakama daga mazansu har matansu duk en gajerine.Munada wata group na matasa da ake kiranta da _AWAWA GROUP_ wanda nine shugaban wnn GRP din
Duk wani bako inya shigo anguwar nn sai mun yasheshi tsaf idan kuma kace zakayi magana mu yayyaga maka jiki da wuka.In takaita miki zance
Ni ZAKI asalin sunana AARE DAPO amma anfi sanina da STONE a cen garinmu,am a THUG guy ina nufin d'an daba.All I know is to steal,kill,rape da duk wani mummunan Abu da kikasan rikakken d'an daba na aikatawa
Wani irin shock Fahima ta Shiga wanda ya sata zaro ido tana kallonsa a tsorace da mamaki,dakewa tayi cikin son kawar da tsoran dake ranta tace
"please in bazaka damu ba zanso sanin daga yaushe kasan King kuma wani irin aiki kake masa?"
"Banida wnn time d'in saide wani lokacin but all I want you to know is banida kamar King and I can do evrtin for him,idan nace komai ina nufin komai snn ya rage naki akan kowanne irin tambaya kikeso ki masa"
Yana gama magana ya tashi ya fice ya barta a wajen cikin rud'u da tunanin maganganunsa
"D'an daba?"
Abinda take ta nanatawa knn kamar karatu a bakinta,sunan ya kasa barin ranta.Tarin tamboyoyine a bakinta da batasan wa zai amsa matasu yanxu ba kuma tana bukatar jin amsarsu cikin kowanni hali
_ZEE KAITA_
Tunda ta tashi yau take shiri ciki da waje, ta goge nn ta kalkale cen.Koh kayan da zatasa ordersu tayi a yau aka kawo mata wani arnen gown red color wanda bayansa yake a rarake har kana iya hango shatin boom² dinta ga gaban ma rabinsa net ne da flower gashi ta kasan ya lafe a jikinta wanda ya fito da asalin shape dinta.Koda AA ya shigo dakin ya kalleta saida yace wow a ransa take yaji wani kishi ya taso mishi kamar ya fasa ama bbu yanda ya iya ya bukatar cikar burinsa don itama da kanta ZEE din duk soyayyar da yake mata hakannan zai hakura ya mikata
Matsowa yayi gaban dressing mirror inda take gyara gashin attachment dake kanta,ya tsaya ta bayanta tareda zura hannunsa cikin rigarta ta gaba ya maqala mata wani karamin abu duk tana kallonsa ta cikin mirror din
"Kar kimanta da abinda na baki ki tabbatar kinsa kafin wani abu ya shiga tsakaninku"
Juyawa tayi suna kallon juna kamar zata mishi magana kuma ta share shi kuma ya fice a dakin,wayarta ta dauka taga 15mins to 9.Cikin sauri ta zura hijab ta dau wayarta da karamin jakarta ta fice
Yau ma bata nemi rakiyar kowanne guard da driver taja motarta ta fice a govt house din
9:05pm ta karaso hotel din,da hijab dinta harda niqab kamar ta Allah.Da tazo reception kua saida ta daga niqab din ta musu bayani inda zata room102 wani ma'aikaci guarding dinta har kofar dakin
Bata tsaya knocking ba ta murda kofar wanda ta jita a bude ya shige tareda kullewa,YANA tsaye ya juya bayansa hannayensa cikin aljihun jeans din dake jikansa don kananan kaya bak'ak'e hatta pcap dake kansa da takalmi dukka.Cire hijab din tayi ta ajiye a gefe daga kasa tareda Jakarta tana wani tako ta karaso inda yake tsaye
Hugging dinsa tayi ta baya tareda kwantar da kai a bayansa tana jin irin shauki a ranta farinciki mara misaltuwa
"Close ur eyes"
Ya fada a hankali kamar mai rad'a,yana shafa hannunta dake makale a jikinsa.Without second thought ta rufe idonta tana murmushi
"My eyes are closed my love,can't wait to feel ur warm hot lips"
Juyawa yayi yana karewa fuskarta kallo,shima yana aika mata wani killer smile dukda idonta a rufe yake sai kamshin turarensa da take shak'a.Ta matso taji lips dinsa a nata, slowly ya fara aika mata wani irin passionate kiss dayasa dukkan wani gab'ab'ai na jikinta mutuwa tanaji tsayuwar na neman gagararta
Rikeshi tayi gam² cikin kwarewa itama ta fara mayar masa martani kamar zata cinye bakinsa
She can't believed wai itace yau a jikin King,all her dreams for years are surely coming true.Tsayuwa ne ya soma gagararsu har saida suka dangana da gado,inda ya mata rufa da jikinsa yana aikawa kowanni sashi na jikinta saqonni masu rikitarda kwakwalwa
Dukkansu sun fada wata duniyar ta daban basaji,basa gani don har lokacin idon Zee a rufe yake tana karbar abinda ta dade tana muradin samu daga wajen masoyinta King dama tun suna tsaye ya samu nasarar rabata da rigar jikinta ta fadi kasa, kyakkyawar surarta ya bayyana kasancewar bbu komai a jikinta sai rigar dama
Sun lula iya lulawa,sun nitsa cen²n duniyar nishadinsu cikin shagala da juna...
Tafi suka fara ji kamar daga sama wanda yasa Zee bude idanunta da suka mata nauyi cikin sauri, charaf idonta ya fada kan wanda yake kanta bbu riga jikansa
"SHAMS......"
Ta furta a matukar tsorace da tsananin tashin hankali,sai kuma ta mayda kanta inda take jiyo sautin tafin
Ganin King ya tsaye yana zabga wani irin murmushi na mugunta ya sata kara rudewa,tashi yayi da sauri yana gyara wandonsa tareda neman rigarsa yana sinne kai kasa sai lokacin ta kalli kanta da take tsirara take ta fara jawo banklets din kan gadon tana kokarin rufe jikinta
Zama King yayi a kan kujerar dake fuskantar gadon yana duba wata er camera dake hannunsa ya dago kansa ya kalli P.A
"You can leave"
"Ranka ya dade iyalina fah?"
"They're home already"
Cikin sauri ya fice a dakin ya bar Zee dake ta rusar kuka,ashe duk trap King ya hada mata sai yanxu takejin haushin kanta na rashin tunanin abinda tayi na zurmawa a tarkon King din cikin dan k'ank'anin lokaci
"Thousand days for the theif, one day for owner"
King ya fada bayan ya aika mata wani shegen murmushi ya bude kofar ya fice ya barta dukunkune cikin blanket tana kuka akan gadon.
_WASHEGARI_
Yau ta kama zagayowar sati na program din Fahima da gubernatorial candidate inda yau zatayi hira da KING
She's so much eager and well prepared for it.Ba ita kadai ba har jama'a ma sun kosa sanin cewa Fahima Aliyu gwanace wajen zakulo tamboyoyi masu saka mutum cikin rud'u
Kowannensu ya kintsa cikin shiga na alfarma da kamewa ta fara gabatar da shirin inda tayiwa King barka da zuwa ya amsa fuskar sa a sake da kayataccen murmushi yana kallon camera
"My first question to our former and new gubernatorial candidate ALIYU MOHAMMED GIWA known as KING is"
Shiru tayi na en seconds tana kallon fuskar king da murmushi snn tace
"Masu kallo zasu so sanin some little things about you sir"
Cikin sakin fuska yace
"Go ahead"
"Words in ur heart?
Ur desires?
Ur fears and
Most importantly the secret that kept u in for so long?"
_MUJE ZUWA FANS YANA TAFE DA DUMINSA_⛹🏻♀️⛹🏻♀️
Kuyi manage da bbu gwanda ba dadi 🥴
COMMENTS
SHARE FISABILLAH 🙏🏻
[1/6, 9:08 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
*ELEGANT ONLINE WRITERS*
24
Gyara zama yayi tare da gyaran murya yana kallo Fahima Aliyu snn ya maida akalan kallonsa kan camera yana murmushi yace
"Ni Aliyu Giwa the words in my heart?" Sai kuma yayi shiru na en seconds tukunna ya cigaba
"Na taso a tsakiyar talakawa,na rayu da soyayyar al'umma,na gina zuciyata da murad'in taimako da kawo kowanni irin cigaba a k'asata baki daya,ina fatan da add'uar Allah ya cikamin burikana na alkhairi akan dukkan al'umma.Masoyana masu goyon bayana,en uwana da abokan arziki kai harma da mak'iyana masu son ganin bayana ina musu fatan alkhairi a koda yaushe.These are the words in my heart"
"Masha Allah"
Fahima tace tana kallon King daya cigaba da magana
"My desires?"
Shima ya fada da sigar tambaya nn ma ya cigaba
"Is to be a great and good leader to my good people and great nation.Sai me ma kika tambaya?"
"Your fears Sir?"
D'an lumshe ido yayi ya bude,yanayin fuskarsa ta chanza a take ama yayi kokarin controlling kansa da hanyar kwakulo fake smile yace
"Abinda nake tsoro a raina yanxu biyu ne,Na farko shine rasa matata,that's my first fear.Inason amfani da wnn d'ama wajen rokon barar al'umma da dukkan masoya na dasu tayani addua Allah ubangiji ya bayyana min ita cikin gaggawa da koshin lfy"
Shiru ya d'anyi wanda yasa Fahima yin shiru itama tana kokarin son karantar yanayin da yake ciki,hakama masu saurare daga kan radio da masu kallo a TV hakama masu bin shirin live a kowanne kafar sada zumunta duk sun tsaida hankulansu sun dakatar da comments dinsu suna sauraron King daya cigaba da magana
"Second fear d'ina shine ache nasamu mulki amma na kasa cika burikan talakawa na kasa riqe amanar da Allah ya danqamin nakasa yin adalci, naji son mulki da giyar mulki ita take juyani naji cewa zuciyata ita take juyani takesani yin abinda raina keso,naji cewa kaina nakeso nagini ba qasata da al'umma naba"
yadakata kadan sannan yaja numfashi murya na rawa yace
"Yah Allah karka bani waanan mulkin in har zansamu namanta dakai,Yah Allah karkabani wannan mulkin inhar zan sab'a maka ya zama sanadiyya halakata ta hanyar sa bayinka cikin kuncin rayuwa"
Ji tayi jikinta yayi sanyi,taji bazata iya masa tarin tambayoyin da tayi niyya ba don ya rufe mata baki da maganganunsa.Ajiyar zuciya ta sauke snn tace
"Ameen ya Rabbi,my last question is What's the secret that kept you in for so long Sir?"
"It's had been a while,na tsawon shekara 6 da nayi bbu wani sirri daya boyeni.A kullum ina kwana na tashi da kewar k'asata,Masoyana baki daya.Addu'ata kullum Allah ya dawo dani gida lfy cikin aminci,al'ummata su karbeni with their clean heart su bani damar jagorantarsu a karo na biyu da dukkan karfina.There's no secret that kept me in for so long"
Anan Fahima ta rufe shirin tare da yiwa King godiya,har yaje parking space jama'ar wajen na biye dashi a baya suna ce masa sai kayi tare da jinjina masa da addu'ar Allah ya bayyana masa matarsa da samun nasara kan takararsa.Hatta ma'aikatan wajen jikinsu yayi sanyi dajin kalaman King din haka Fahima ta dawo office dinta jiki a sanyaye ta tattara ta koma gida kawai don bataji zata iya wani aikin kuma tana buk'atar hutu don samun kwalkwalwarta tayi aiki da kyau.
Washe gari ya kama Thursday ta tashi as usually tayi shirin office dukda jikinta still a mace yake wanda ta rasa dalilin faruwar hakan,abubua dewa suke mata yawo a kwanyarta da takeson aiwatarwa cikin k'ank'anin lokaci wanda dukka yake buk'atar dogon nazari da bincike akai gashi tanaso a weekend dinnan taje ganin Babanta kamar yanda ya bukata dukda shima tafiyar a sanyaye take tashi tanaji kamar karta je ama dole ta kokarta taje din koh da kwana daya ne tayi ta dawo.
Harta shiga motarta sai taji buk'atar zuwa taga Salim tunda har yanxu 8am baiyi ba maybe ta samesu a gida bai tafi school ba,nn ta juya akalar motarta zuwa anguwarsu Fu'ad
Luckily kua ta samesu a bakin gate sun fito daga gida knn mai gadi ya rufe Fu'ad zai sauke Salim a school kafin ya wuce wajen nasa aikin.Ganin motar Fahima ya sashi parking a gefe itama tayi tareda fitowa ta doshi motar Fu'ad d'in
Salim na ganin mummynsa ya bude kofar motar dake zaune a gaba ya fito da gudu yana mata oyoyo inda tayi rungumeshi cikeda kewar d'an nata,fitowa shima Fu'ad yayi yana kallonsu yayi folding hands dinsa
"Mummy I missed you,when are you coming back to daddy ni banason gidansu grandma kullum tana yiwa daddy fada wai kar yaje wajenki kuma nima tace bazan koma wajenki ba"
Ya fada cikin muryar shagwaba da iyakar gaskiyarsa,kissing din cheeks dinsa tayi tace
"Don't worry babyn mummy, mummy is soon coming to take you back home"
Yeeyyyyy ya fada cikin jindadi yana tsalle,matsowa Fu'ad yayi kusada su ba tareda ya kalleta ba ya kama hannun Salim
"Oya let's go,we're late"
Saida Salim ya shiga mota snn Fu'ad ya juya ya kalleta
"Duk lokacin da kika shirya zama full house wife and caring mother,you'll always be welcome with an open arms"
Bye² Salim ya dinga mata har Fu'ad yaja motarsa ya barta tsaye a wajen cikin mutuwar jiki take taji hawaye ya fara sauka a idonta ta kusa 20mins tsaye a wajen dakyar taja kafarta ta karasa wajen motarta. Hakama a motar saida taci kusan 10mins tukunna ta tayar tana tafiya kamar wacce kwai ya fashewa a ciki a takaice saida takai pass 9 kafin ta iso office
Tun a nesa ta fara hango taron jama'a da motocin en sanda an kewaye ma'aikatar tasu yanda bbu wanda zai shiga wajen in ba jami'in tsaro ba.Daga dan nesa tayi parking ta fito tsorace ganin ambulance ana kokarin saka mutum cikin jini kaca² wanda har baka iya gane wanene yasa gabanta wani mugun faduwa har jikinta na rawa
Cen ta hango Boss yana magana da wani security, cikin tsoro ta karasa inda yake tana
"Meyafaru Sir,wanene wnn,meyasa meshi?"
Tayi tambayar a kidime tana kallon ambulance din da aka rufe suna kokarin fita dashi ga hayaki dake tashi daga compound din ma'aikatar hanyar shiga ciki harda jini a kasan
"Messenger Dauda ne"
Boss ya bata amsa shima da Kansa cikin tashin hankali yake
"Meya sameshi?"
"Boom ne ya tashi dashi,snn wanda suke zaune tare dashi yaji lokacin da akace masa yakai miki sak'on wanda ashe boom ne"
"Innalillahi wa inna ilaihi raji'un"
Kawai take ta ambata.....
A cigaba da manage 🙈
[1/6, 9:08 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIR
*ELEGANT ONLINE WRITERS*
25
Tana tsaye a wajen har kusan 5mins ta kasa motsawa,kwakwalwarta ta toshe ta rasa wani irin tunani zatayi.Wani iri takeji a jikinta da zuciyarta na zargin kanta akan mutuwar bawan Allah nn ta zama sanadin rabuwarsa da iyalansa,yaransa a lokacin da suke tsananin buk'atar mahaifinsu.
"Wayyo ni Fahima,kaico na dana zama sanadiyyar rugujewar farincikin wasu don kawai kokarin tono abinda yake binne gashi ance dana sani k'eya ce"
Hawaye kawai take ta zubar kamar an bude maceccen tap wasu na rige²n zubuwa,muryar Boss taji a kanta ya mata magana da kausasshiyar murya da take bayyanar da tsantsan 6acin rai dayake zuciyarsa akanta
"Daga yau nayi cancelling wnn so called program d'in naki and u have a 2wks suspension"
yana gama fad'a ya wuce ya barta tsaye a wajen itama dakyar taja kafarta ta karasa wajen motarta, dafe kanta tayi da sitirayin motar tanaji yanda kan yake sara mata taji wayarta na ringing daga gefe.Hannu tasa ta d'auko wayar ba tareda taga mai kiran ba don koh d'ago kan nata batayi ba
"Na turomiki address ki sameni a wajen idan kinason sanin, who's behind all this".
Kit aka kashe wayan, sai kawai tabi wayar da kallo tana tunanin waye wnn kuma? Wani kiran ne ya shigo wayarta na Fu'ad ta d'aga a kasalance tun kafin tayi magana ya fara a rud'e don ya samu lbryn abinda ya faru
"Heema are you ok, kina ina yanxu nazo na daukeki hope bbu abinda ya sameki? Please talk heema ina cikin tashin hnkl"
Ajiyar zuciya ta sauke wanda har Fu'ad na iya jiyota yace
"Alhamdulillah, please kina ina?"
"Am fine Fu'ad u don't need to worry"
"No heema you're not,u don't sound ok. Please lemme cum and pick u up"
"Karka damu Fu'ad wallahi am fine,basai kazo ba I've sumtin to attend to now"
"Wai kina nufin haryanxu baki daddara ba heema?"
"It's urgent kuma yana da matukar mahimmanci,so I've to"
"Hmmmm fine,Allah ya bada sa'a keep risking ur life.Ki sani heema idan kikamin sanadin na rasaki bazan ta6a yafemiki ba,I promise you that"
Ya kashe wayarsa,zuciyarsa na kuna da bacin rai na shegen taurin kai na Fahima,ga haushin kansa dayake ji daya kasa shareta taje tayi duk abinda takeso tunda ta nuna ita ta zabi aikinta again and again kuma kullum sake tabbatar masa da hakan take ama ya rasa meke damun zuciyarsa da bazata iya zuciya da ita ba,ya rasa wani irin so yake mata.
Wani huci mai zafi ya fesar daga hancinsa yana
"it's ova,am done heema daga yau bazaki sake jina ba na barki kiyi rayuwarki yanda kikeso tunda keda kike mace ma kin nuna u can live without me then why can't I"
shi kadai yake magana a office dinsa yana daga tsaye yaja tsaki ya kuma kan kujera yana kokarin fixing kanshi da son kawar da damuwar dake ransa ta hanyar janyo aiki ama ina koh takarda ya bude sai yaga kamar photo heema ne cikin tashin hankali, hanaklinsa ya kasa kwanciya gani yake kawai itace next attempt dinsu tunda yanxu ma ita akaso kashewa
"innalillahi wa inna ilaihi raji'un"
yaketa maimaitawa ya tashi yana zagaye office din yana tunanin kar wani abu ya sameta.
Bangaren Fahima kuwa Fu'ad na kashe wayar taji jikinta yayi sanyi,taji aikin ya fita a ranta gabadaya,taji bazata iya zuwa wajen inda ya kirata ba gwanda ta hakura kawai tabi mijinta da d'anta da suka rage mata yanxu suke tsananin buk'atar ta. Dialing call ta shiga zata kira Fu'ad saiga wani message ya sake shigo mata
"Koda kin karaya,tabbas bazasu daina bibiyarki ba tunda ke kika faro aikin kuma tabbas ki karasa shi.Just follow the address am waiting for you there"
Ji tayi gabanta ya yanke ya fad'i,cikin Sauri ta tada motarta tabar wajen tabi address d'in da aka turamata .Tana karasowa anguwan dake shiru bbu gidaje sai factories da uncompleted buildings tayi parking a gefe ta dau waya zata kira numbern taji ana knocking window ta
"Zaki,you?"
Ta fada da so much surprised on her face don bata taba tsammanin shine ya kirata ba,zagayowa yayi ya bude front seat ya zauna yana kallonta
"Kinason sanin wanda ya aiko miki da package din yau?"
Girgiza kai kawai Fahima tayi ta kasa magana,saida yayi shiru na en seconds tukunna yace
"It's King"
"King kuma?"
Ta tambayeshi da mamaki a fuskarta
"Yes shine"
"Ama meyasa,kuma kaima meyasa kake fadamin?"
"Sbd na tayaki aikin da kika fara na neman sanin wayeshi"
"All I know is kai loyal servant dinsa ne but why?"
"Sbd nafi kowa sanin wanene shi"
"Zanso sanin...
WHO'S ZAKI?
MENENE ALAKARKA DA KING?
FOR HOW LONG AV U BEEN TOGETHER?
WANI IRIN AIKI KAKE MASA?"
Fahima ta jero masa tambayoyin tana kafeshi da ido,cire bakin glass din idonsa yayi wanda ya kara fito da asalin kamaninsa da Yoruba ga wani tabon yanka daga kasan idonsa dake j baajir
"Ayau zaki sami dukkan amsan tambayoyinki"
ZEE KAITA
Tunda su King suka fice suka barta dukunkune cikin blanket take kuka kamar ranta zai fita,tafi hour tanayi har saida taji kanta ya fara Sara mata,bata taba nadamar rayuwarta irinna yau ba,bata taba danasanin abinda take aikatawa duk irin alfashan da takeyi sai yau.Yanxu in King ya watsata a duniya ya zatayi
"Ka cuceni AA,ka cuceni duk kaika jawomin wnn masifar"
Dakyar ta tashi ta zura rigarta tasa hijab ta dau jakarta koh niqab din bata tsaya sawa ba ta fice danma dare ne koh ena yayi shiru don kusan 12.
AA dake ta zagaye a dakinsa yana wani irin huci kamar zaki don takaici da bakin cikin abinda Zee tayi don yaga kadan daga abinda ya faru ta camera daya sa mata a gaban rigarta,daga shigarta dakin yaga lokacin da P.A ke tsaye ya juya mata baya shi da kansa da farko ya dauka King ne sbd shigarsa saida ya juyo tukunna yaga fuskar P.A yana murmushi harya karaso kusada Zee din.
Abinda ya bashi mamaki shine yanda Zee ta karbeshi knn plan ta hadamishi tace mishi King ne,yana kallon yanda suke iskancinsu har sai lokacin da ya cire mata shigar ya rufe camera daga nn bai kara ganin komai ba.
Banko kofar dakin AA tayi idonta shame² da hawaye ta karaso gabansa
"U ruined my life AA,ka cuceni ama wallahi wallahi kaji na rantse inde King ya bazani a duniya I won't hesitate to kill u da hannaye na"
"Will you shut up or else I'll slaughter ur motherfucking ass right here like the bitch u are, you think u can double cross me kinyi kuskure and I'll punish you right away kafin ki samu damar kasheni kin d'and'ana azabar da baki taba tunani ba.Tun daga nn duniya zaki ziyarci hell kafin na aikaki cen"
Zatayi mamaki knn ya rufa mata wani jen kyalle,take ta 6ace a wajen haka shima yay wani irin maganganu na tsafinsu ya 6ace.
******************
_FAHIMA_
Tabbas a yau zaki samu dukkan amsoshinki daga wajen,kamar yanda na fada miki asalina yanxu zaki san cikakken lbry na
_WANENE ZAKI_
Mahaifina ya mutu tun ina karami dagani sai mahaifiyata da take fama da ciwon daji a kafarta,tsananin talauci da yunwa ga rashin mai taimako ya jefani sata don neman abinda zamuci nida mahaifiyata haka nake zuwa gidajen jama'a nayi satan abinci muci tun ina 7yrs.
Gradually ina girma mugayen halayya da bushewar zuciya na d'aduwa min zuwa lokacin har na shahara a sata don har tare mutane nake da wuka na kwaci abin hannunsu kuma kamar yanda na fadamiki anguwarmu getto ce bbu mai kwabar wani a haka har na shiga kunqiyar AWAWA group.
Akoi watarana da en wata kunqiya ta tantirai suka shigo yankinmu wani yaronmu yazo ya fadamana
"Oga boxer dat area boys wey dey back streets dey our area looking for u now"
ana sanar damu en AWAWA muka shiri da wukake,makamai kala² muka nufesu lokacin ban zama shugaba ba munada wani shugaba ana kiransa BOXER wanda shi yake bamu aiki kowanni iri na ta'addanci.Muna karasowa suma gasu nn da makamansu,ina gefen Oga boxer yace
"Na wetin una dey do for this area?"
Daya daga cikinsu yace
"Bros we no here for fight,Na warning we came warn u guys"
"Who be ur bro,tani bro shey Wereni (are you mad)?"
Daya daga cikin wa'accen dayaga en AWAWA bazasu tsaya ayi maganar arziki ba yace
"Look,na war front we dey oo and my bullet no dey select"
Zaki da suke kira da stone yace
"See we no dey follow headless children dey talk,ur olori (shugaba) don die if u na get another one call us we go hear am later"
"Hey hey come back here Jere,if oga die na another one go born.We get another ilori"
Bubbudewa sukayi sai ga wani matashin saurayin mai karamin jiki na fito yana wani taku na tsantsar gajeri da dabanci jikinsa duk tatoo,suna mishi kirari da
"Chiki,chiki"
dariya en AWAWA suka sa mishi daya daga cikin su yace
"Taata.. U supposed dey house dey suck mama breast"
"Bring your mama breast make I suck am,see gari no get advert but dey sell pass anything.My name na CHIKI AKA small body big engine"
Stone(Zaki) yace
"Oloriburukuni (zagi da yarbanci)"
Nan en kunqiyar Chiki suka fara mishi kirari yana wani girgiza
"Chiki,chiki...Bike bigger than sienna,Boss on top bigger than 1million.He's an ever lasting father"
Chiki ya dakatar dasu yace
"Boxer me and u never meet,no proper introduction"
"And this land no be ur territory, so make una comot from here or else u Guy's go die.My screwdriver dey find blood"
Zaki ya katseshi,nan najiyo muryar wani bahaushe cikin en kunqiyarsu Chiki yana
"Kai dalla yi mana shiru anan don gutsun mai anguwar garinku.Ance zuwan gobara kafafuwa na kuncewa"
Daya daga cikin en AWAWA yace
"Who dey sell Suya,Yaro yi wuno(who're you?) You're wearing ur mama public hair as beard"
Fadane ya kaure tsakaninsu nn suka dinga jiwa kansu raunika har wani yayi nasarar sokawa boxer wuka,ganin haka yasa en kunqiyar Chiki guduwa don duk abinsu basa kisa. Haka en kunqiyar AWAWA suka rikice sanadiyyar sukan nn de ya kai Oga boxer lahira shine aka nad'ani sabon shugaban a kunqiyarmu.
Fahima data kunna record a wayarta tana nad'ar komai jin Zaki yayi shiru tace
"Menene alakar da king kuma har yaushe kuke tare?"
"Kamar yanda na fad'amiki banida alaka da King tho haka yake saide ina cikin rayuwarsa ne tun kafin ya San zai had'u dani.Ina aiki akansa tun kafin yasan wanene ni"
"Bangane nufinka?"
NIMA DE NA KASA GANEWA ZAKI,GASHI NA GAJI BALLE NA CIGABA DA JIN WNN LBRY NASA 🥴🥴
COMMENTS
SHARE FISABILLAH 🙏🏻
[1/6, 9:08 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
26
Fahima de sai kallonsa kawai take batace kala ba don harya fara bata tsoro
"Kafin Oga Boxer ya mutu an kawo masa wani aiki da photo wani akan anaso ya d'auko shi ama karya cutar dashi,tho dayake in za'a kawowa Oga aiki ba ganin masu kawowar muke ba don ba hurumin mu bane saide shi Oga yazo ya bamu aikin kawai.
Kaf cikin yaran Oga nine amintaccen shi sbd jajircewata da rashin tsorona akan komai don duk hatsarin aiki matukar zan samu kudi toh zanyi shi kuma har gobe haka nake"
Wayar da take recording ya d'auka tare da kashewa ya ajiyeta a gaban motar tukunna ya cigaba
"Oga ya turamin photo mutumin a wayata,ba wani bane face KING akan ni zanyi aiki tare da wuraren da yake zuwa ama yace min mafi akasari yana cikin makaranta kuma aikin bazaiyu ba anan dole saide a wajen makarantar.Haka nake zuwa Unilag kullum kusada department dinsu kullum ka gansa tho sai kaga dubbin d'alibai tare dashi sun zagaye shi haka in ya fito daga aji ma suna tare kai koh fita wajen makaranta zaiyi baya fita shi kadai a takaice da shi mai farin jinin jama'a ne kota ina.
Haka aikin nn ya kaini tsawon kwanaki har ajalin Oga boxer yayi aka nadani sabon shugaba ban samu damar dauko King ba kuma wanda suka bada aikin basu kara zuwa ba koh sunji lbryn mutuwan Boxer bansani ba.
Ban dena shiga Unilag ba ama bada niyyar aikin ba sai don yanda King ke burgeni kawai tun ina tsaya daga nesa harna fara matsowa don sonjin mai suke tattaunawa da d'alibai haka.Mafi akasari akan karatu ne sai abubuan cigaba wanda hakan ke k'ara burgeni,tun King baya lura dani harya ganeni.Abinda kuma kullum yake sake daure min kai shine su waye ke farauta a kansa kuma na tabbata a cikin mutanen dake zagaye dashi ne
Ana cikin haka mahaifiyata ta mutu wanda yasa rayuwar anguwar ma ya fita a kaina ya zama kullum cikin Unilag nake yini Inda naga su King na yawan zama.Watarana ya kirani yamin tambaya akaina b'an boye mishi komai daga halina ba daman ni haka nake am open duk wanda ya sanni yasan wanene ni.
Daga lokacin King ya fara jana jikinsa.....
Vibrate d'in wayarsa ne ya katse shi ya ciro wayar a aljihunsa
"On my way"
Abinda yace knn ya bude kofar motar ya fita koh kallonta bai sake yiba, Fahima kua ta nitsa,ta Lula cikin duniyar tunani.Kanta ya matukar daurewa da lbryn Zaki
"Knn King na da wani boyayyen mugayen halayya komai,kode da gaske shi yayi sanadin matarsa da yaransa,duk wani zargi da ake masa gaskiya ne knn?"
A ranta taketa jero tambayoyi,tsawon lokaci ta dauka a wajen.Cen sai idonta ya sauka kan wayarta cikin sauri ta dauka ta kunnata,Sound record ta fara shiga tana adduar Allah yasa record din data fara yayi saving
"Alhamdulillah"
Tace da fara'a a fuskarta tayi playing record din dukda ba haka taso ba,don taso nad'ar dukkan lbry Zaki gashi batasan dalilinsa na yanke record din ba ama koh wnn ma bbn evidence ne
Kiran babanta ne ya shigo wayar
"Hello Daddy"
"My Daughter, how're you doing?"
"Am fine"
"Kinmin promised Zaki zo kuma haryanxu na jiki shiru fan?"
"Yeah,daman weekend dinnan nayi planning zuwa ama zanyi booking ticket gobe Friday insha Allah"
"OK OK my Daughter, really can't wait to see you.God bless u my daughter sai kinzo"
Tada motarta tayi ta karasa gida kawai donta fara aikin akan lbryn Zaki. Zama tayi ta saurari record din dakyau yanda zatayi lbryn fashin baki,haka ta dinga aiki akai tana narrating story din dalla² a system dinta wanda ya kaita tsawon lokacin
Bata tashi a wajen ba har saida ta tabbatar ta samu yanda takeso,ta hada lbryn Zaki da wanda ta sani tare da wanda ta samu a asibiti ta ajiyeshi a draft d'inta.
"Wow,kusan half part of the story na samu.Insha Allah sai na cike sauran"
Ta fada tana girgiza kai,saida tayi booking din ticket inda ta samu na gobe Friday at 2 tana sa ran yin kwana biyu kawai zua Sunday ta dawo gida tukunna ta tashi ta shige toilet don kintsa kanta.
_ABIA SATE_
"ODUBARIBA ga matata nn na kawo inaso a mata mummunan hukunci kafin lokacin sacrifice yayi"
"HAHAHAHA....u don't need to worry,yanxu dole zamu d'aga lokacin sacrifice d'insu har sai Uchenna ya kawo daughter d'insa.Zamu had'asu su uku tunda mun rasa matar King,the 3 of them will take ova her"
"ODUBARIBA³"
Suka amsa mishi kansu a kasa
"You"
Ya nuna AA dake durgushe a gaban sa kansa a k'asa
"You're the only one remain to fuck that first girl and then your wife and uchenna's daughter will follow,each and evr1 of u most fuck them hardly including u uchenna before the sacrifice day"
"So shall it be"
Dukkansu suka had'a baki wajen amsawa
"Haryanxu kana da sauran time but make sure u bring King before the sacrifice day"
"Ur wish is my command ODUBARIBA"
AA ya amsa mishi
_ZEE_
Wani razanannen ihu tasa ganinta a wani d'aki mai tsananin duhu sai wasu irin muryoyi masu firgitarwa takeji wanda ihunta yasa yarinyar dake dakin farkawa daga wahalallen baccin daya dauketa tasa kuka donta dauka sune suka shigo
Jin kamar muryar mace tana kuka yasa Zee yin shiru tana saurare jikinta sai rawa yake
"Waye, a ina nake,garin yaya nazo nn?"
Zee ta fada a rude,yarinyar kuwa jin muryar mace taji kamar an aiko mata da rahama tace
"Wacece ke,koh kema kawoki akayi?"
Lalube dukkansu suka fara suna neman junansu har hannun Zee ya tabata
"Mutum CE koh aljan,a ina nake wayyo na shiga uku.AA ina ka kawoni?"
"Baiwar Allah kiyi shiru karsu jiki kema kila kawoki akayi kamar yanda aka kawoni,nima bansan ina nake ba shekara da shekara ina nn"
Ta fada tare da fashewa da kuka mai ban tausayi,rungume juna sukayi cikin duhun suna rusa kukansu kowacce na tausayin kanta.
_KING_
Bangaren King kuwa Campaign ya sashi gaba tare da taimakon new P.A dinsa ga kuma tunanin matarsa da kullum yake cikin adduar Allah ya bayyana mishi ita hakama Sheikh Imam Suleiman na taimaka mishi da addua da aiko mishi rubutu na tsari sbd maqiya
Yanda King ya tsayawa kansa da addua ba dare ba rana yasa kunqiya kasa samun nasarar amfani dashi kamar yanda sukayi a farko ba tare da saninsa.Duk yanda ODUBARIBA yaso ganin a wani hali koh a ina King yake baya ina ganin komai koh photo Dijah dayasa AA ya kawo mishi don duba inda take ta madubin tsafinsu nn ma baiga komai ba,ya buga ya buga har hakan yaso affecting dinsa dole ya hakura.Saide a dauko King a kawoshi har cikin kunqiya suyi aikin akansa
Rashin isashshen kudi da P.A yake ganin zai kawo musu tarnaki a zabansu sai abin yazo daban don su King sun sami tallafi da goyan bayan manya daga gurare daban² wanda yasa su cigaba da campaign cikin sauki ga tarin goyan talakawa kohta ina.
_FAHIMA IN ABIA_
Tun kafin jirginsu yayi landing Uchenna ke airport yana jiran saukarta cikin wata arniyar mota.Koda jirginsu ya sauka Fahima ta fito rikeda dan karamin trolley tanaja cikin shigar da yay matukar karbarta koh dan bata fiye sawa bane.Atamfa ne dinkin riga da skirt tayi daurin ture kaga tsiya sai mayafin daya dace da atamfar,daya hannunta rikeda karamin jaka na emmata
Tunda jirginsu ya sauka taji jikinta ya mutu batada kuzari tanajin wani bakon yanayi a tattare da ita,tun kafin ta sauka a jirgin taji garin ma ya fice a ranta, taji bata sha'awar koh marmarin ganin mahaifin nata.
Motor da taga mahaifinta yazo dashi ya matukar bata mamaki da tsoro,ta fara tantama a ranta yaushe yayi kudin da harya mallakin wnn motor kai bama motar ba hatta shi Uchenna da kansa ya chanza koh dan ta dade bata Ganshi bane ga uban tumbi daya ajiye.kayan jikinsa ma kawai abin kallone,ya kafa irin hulan nn nasu na manyan masu kudin iyamurai da suke sawa ga sandar ban girma a hannunsa kana ganinsa kasan ya jiko da Naira.
Itade bakinta rufewa yayi ta kasa magana,sai shi ya karaso ya dan rungumeta da fara'arsa yana mata welcome.Haka ta bishi da kallo kawai kamar wata sukowa ta kasa tankawa sai jan hannunta yayi yasa driver sa ya dauki trolley nata yasa a booth.
Da kansa ya bude mata backseat ta shiga shima ya zagaya ya shiga kusada ita, bakin nn har kunne kamar gonar auduga sai fara'a yake da nuna jindadin ganinta
Fahima bata kara tsinkewa ba saide suka karaso gidan na Uchenna gari guda don bama a tsohuwar anguwansu yake ba yanxu,anguwa ne na masu hannu da shunin Abia.Wani hatsararren gida ne kamar baza'a mutu ba,haka ta zama sukowar karfi da yaji ta saki baki da hanci da ido tana kallon gidan na mahaifinta Wanda yake zaune a ciki tareda matarsa Precious
Tarba ta musamman akayiwa Fahima,itade daki ta bukaci ya fara kaita donta watsa ruwa ta rage gajiya kuma tana bukatar yin tunani.
***
Daddare suna zaune da mahaifin nata a main parlorsa,hira suke jifa²
"Daddy daman inaso na tambayeka wani Abu?"
"Inajinki my daughter"
Ya amsa mata yanacin yankakken Apple dake gabansa a plate
"Wani business kakeyi yanxu haka dahar ka mallaki tarin arzikin nn?"
"Wani very good old friend of mine ne ya taimakamin lokacinda na dawo garin nn kuma en uwa nawa suka juyamin baya"
"Wani irin business yakeyi haka?"
"Don't worry my daughter gobe zan daukeki muje har company nawa saiki gani da idonka"
"Allah ya kaimu"
Fahima tace tareda mikewa tana mishi sai da safe.......
_AMALA NO BE FOOD OO NA MANAGEMENT WE DEY MANAGE OO_😂💃🏻💃🏻
TYPING NO EASY ASWEAR 🥴
COMMENTS
SHARE FISABILLAH 🙏🏻
[1/6, 9:10 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
_BOOM BOOM..PAM PIM PAM PUM...._💃🏻💃🏻💃🏻
_This song is dedicated to u my Titilo,kisha rawarki lafia_ 😂😂
27
Yanda d'akin ke d'aukar sautin naushi zakasan bbu komai a ciki sai wata kujera kwaya daya da King ke zauna akai yayi cross leg cikin kwanciyar hankali yana kallonsu.Wasu zaratan samari ne guda biyu Zaki keta rugurgusarsu da naushi koh ta ina kamar Allah ne ya aikosa,yanda yake kai musu dukan zakasan ya kwarance ta wnn fannin.Dagawa Zaki hannu King yayi alamar ya dakata hakannan ya tsaya yana huci,ya k'ank'ance bakinsa sai hura hanci yake
Kallon yanda samarin nn suka galabaita ga jini ta hancinsu da bakinsu,sai nishin wahala suke da kyar yayi yace
"Are you guys ready to talk?"
King ya tambayesu,a wahalce suka d'ago kai suka kalleshi nn ma sukayi k'i tankawa.Irin thugs d'innan ne masu bala'in taurin kai wa'inda basa fad'ar gaskiya sai sunji uwar bari.Girgiza kai King yayi yace
"Zaki a cire musu farcinansu na hannun dama"
Murmushin mugunta Zaki yayi daman abinda yakeso knn,ganin da gaske su King suke don har Zaki ya d'auko wani k'arfe ya kama hannun d'ayan.Saka karfen yayi kan yatsansa cikin karfi ya fisgo Farcensa,wani irin razanennen ihu ya saka don azaba har saida ya saki fitsari
"Zamu fada,zamu fada.."
Dayan da ba'a tabashi ba ya fada jikinsa na rawa ganin halin da dan uwansa yake ciki.Cewa Zaki yayi ya dakata,yayi murmushin gefen baki yana ina saurarenka
"A zahiri muna yiwa Zee kaita aiki ne ama a bad'ini itama aiki ake akanta"
"Waye yake aiki akanta?"
King ya tambayeshi
"Mijinta"
"Ko meyasa?"
"Muma bamu sani ba saide yakansa mu bin diddiginta duk inda taje"
"Waye da plan d'in kidnapping mahaifiyar Fahima Aliyu da yaronta?"
"Zee kaita ce ta bamu aikin daukosu"
"Kuma kace aikin ba nata bane toh ta tayaya ka gane mijinta ke aiki akanta"
"Sbd shiya kiramu yace mu kashe mahaifiyar tata"
"Ita Zee d'in tasan da wnn?"
"Aa bata sani ba don ya bamu makudan kudi akan karmu fadamata wanda ya kasheta muma mu nuna bamu sani ba"
"Uhmm ina jinka"
"Iyakacin abinda na sani knn ranka ya dade, don Allah karka kasheni inada mahaifiya a raye da take tsananin buk'ata ta"
"Kasan da haka meyasa baka zama d'an kwarai ba ka fada harkar zalunci da kashe bayin Allah"
"Wallahi lalura ne da sharrin shed'an ama da farko ba haka nake ba don har karatu nayi mai tsayi rashin aiki da mai taimako yasani fadawa wnn harkar don neman abinda zamuci nida mahaifiyata da kannena mata har 3"
"Ya sunanka?"
"Hamza Sale"
"Menene matakin karatunka?"
"Nayi degree"
Kallonsa King yayi na en seconds tukunna ya mayarda kallonsa kan dayan dake rike da yatsansa dake zubda jini yace mishi kaifa
"Ni banyi karatu ba,banida kowa ni maraya ne don almajiranci kawo na ya kawuni daga kauyenmu"
"Ya sunanka?"
"Murtala ama anfi sanina yanxu da M2"
"Shin Idan kuka samu damar chanza rayuwarku zakuyi amfani da ita?"
Da wuri suka amsa mishi da ehhh
"Zan baku wnn damar ama nima sai kun bani wata dama akanku"
"Mun yarda"
Suka fada suna hada bakinsu.Murmushi King yayi ya kalli Zaki da tun d'azu wayarsa ke vibrate a aljihunsa ya k'asa picking yace
"Ka nema musu abinci da duk wani abu da zasu bukata snn ka karbi address d'in Hamza inaso ka tabbatar da abinda ya fada"
"OK king"
_AA KAITA_
Zaune yake kan daya daga cikin cushion din dake zagaye gefe a office dinsa ya daura kafa daya kan daya yana kallon P.A
"Meyasa ka daina fitowa aiki?"
Yayiwa P.A dake tsaye kansa a kasa tambayar
"Ummmm..ummm dama dama matata ce bata jindadi shine"
Sai kuma yayi shiru ya kasa karasawa,murmushi AA yayi yace
"Seat"
Yana nuna masa kujera,zama yayi kansa a k'asa ya kasa hada ido da AA don gani yake kamar King ya turamishi video
"Relax Man,na riga na sani tuntuni wnn ba shine karo na farko ba you guys av been fucking each oda"
Da mamaki P.A ya dago kai yana kallonsa,dariya AA yayi yace
"Kana fah kokari,that fucking bitch da koh zaka kwana ka qara kwana akanta she can't get rid of it"
Shide P.A bai tanka ba yayi shiru kawai yana saurarensa
"Ka kwantar da hankalinka mu daura daga inda muka tsaya,mu kyale zancen bitch din nn av ready send her d place she deserved am sure anan ne kadai za'a iya gamsar da ita.She'll get fuck she always need"
Ya kara kecewa da dariyan mugunta tunawa da yanda Zee zata fadi yaren garinsu
"I want to know evrtin about the night in that hotel"
"Excellency ce ta kirani akan tanaso mu hadu anan"
"Excellency my foot,call her the damn bitch"
AA ya fada cikin bacin rai
"So daman bbu wani plan akan zata hadu da King knn"
Sai kuma ya kara kure P.A da kallon kamar mai tunanin wani abu
"Wait ama meyasa ta shigo cikin tashin hankali and wani video take fada akan King.Tell the the truth meyafaru a hotel din nn,was King there or what?"
Dan zaro ido P.A yayi yace
"No,all I know is bayan mun...."
Sai kuma yayi shiru ya kasa karasawa
"Talk"
AA ya fada cikin tsawa
"Bayan mun gama ne aka turamata wani video a wayarta ina ganin shine abinda ya firgita ta"
"Wani irin video ne?"
" videonta ne da wani suna..."
"Tayaya tasan King ne?"
"Da sunanshi a kasan"
"So ta inda ya 6ollu knn"
"Yessoo my old good friend ur Excellency"
Suka tsinkayi muryar King a bazata,kallonsa AA yayi cikeda takaici da mamaki zuwan nasa a wannan lokacin.Katse musu shirun da shock yasa su sukayi King yayi yana cewa
"Sorry to interrupts kuma nasan office din aminina kamar nawa yake so I don't need any appointment"
Wani murmushi da kana gani kasan iyakacinsa a baki ne AA yayi yana kokarin seta kansa ta kwakulo magana dakyar yace
"And soon the office will belong to the owner,welcome my King"
Takowa King yayi har gaban AA yana murmushi ya rungumeshi yana
"Ina fatan har zuciyarka"
Zama King yayi a kan cushion Zaki na tsaye daga gefensa,hira suka dan taba kadan dukda hiran ma canki² ce dukkansu.Baifi 10mins ba yayiwa AA sallama,har sunzo bakin kofa Zaki ya juya tareda aikawa AA wani kallo mai tarin ma'ana suka fice
Naushi iska AA yayi yana huci.Mota biyu kawai su king suka zo da ita,shida Zaki a dayan sai driver.Dayan kuma gurds dinsa ke ciki
Zaki na daga gefensa a seat din baya suna hira jifa²,kallon mirror gaban mota Zaki yayi suka hada ido da driver King kuma hankalinsa na kan hanya inda ya fada wani tunanin na daban
Wani farin handkerchief Zaki ya ciro a aljihunsa ya rike,wayar hannunsa ce ta fara ringing
"U've a call from ur secure line"
Yacewa King yana kokarin mika masa wayan,juyawar da zeyi da niyyar karba knn Zaki yasa masa handkerchief din a hancinsa.Koh minti daya baiyi ba ya fada jikinsa.
_ABIA STATE_
Tunda ta tashi jikinta yake mace ta rasa dalilin hakan,addua kawai take tayi a zuci da bakinta har Mom precious matar Uchenna ta shigo ta sameta zaune cikin shirin jiran baban nata akan inda yace mata zasuje wato company nasa,bayan sun gaisa ne Mom precious tace
"U're very lucky daughter, ur father loves u so much tunda yanxu ke kadai kika rage masa kinga ni na kasa bashi yaro duk wanda na haifa koh shekara basayi"
Ta fada cikin rauni da radadin rashin 'ya'ya da kowacce uwa takeji,cikin tausayawa Fahima ta ruko hannunta tace
"Don't worry,wannan ma wani blessing dinne.Just keep praying"
Girgiza mata kai mom precious kawai tayi hawayen da take ta kokarin rikewa ya gangaro idonta
***
Tsakanin gidan Uchenna da inda yace mata zasuje nada dan karan nisa don tafiyace kamar ta yada shege gashi koh drivernsa ma ce masa yayi yau baya bukata.Saide sukayi tafiya na kusan awa daya da rabi har Fahima ta soma gajiya don ta dauka ma barin garin zasuyi.
Wata anguwa dake kamar jeji taga ya nufa,take ta fara jin wani iri a jikinta ganin suna shiga inda bbu alamun gida koh wani ma'aikata
"Ina zamuje ne haka daddy,jejine fah nn"
Fahima ta tambayeshi cikin dan tsoro,murmushi ya mata ya dan kalli fuskarta ya dauke kai.Yanda Fahima taga kwayar idon nasa ya matukar tsorata ta don sai taga kamar ba baban nata ba
"Daddy talk na,where're you taking me?"
Duk wanda naga hasashensa yayi daidai da next page yana da kyautar page Insha Allah 😂
Continue dey manage 😒
COMMENTS
SHARE FISABILLAH 🙏🏻
[1/6, 9:10 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
_NOOR'S WORLD OF NOVELS_ Inajin dadin yanda kuke nuna soyayyarku ga novel dina,tabbas comments dinku na sani nishadi.Allah ya bar kauna ❤️ and all the gantalallu's in RETURN OF THE KING FANS GRP na gaisheku kyauta...😍😍
28
A hankali ya dinga bude idonsa yana kara lumshe su sbd nauyin dayaji sun masa,yunk'urin tashi ya fara sai yaji kansa ya masa nauyi sosai kamar inya mike jiri na iya jefar dashi.Hannunsa yasa yana ta6a abinda yake kai a kwance,saiya jisa kan katifa.Rufe idon ya sakeyi yana kokarin tuna abinda ya faru bayan ya baro office din AA ama ya kasa,karar bude kofa yaji sai sautin takun takalmi dayake ji kamar ana dosowa kusada shi.A hankali ya d'an bude manyan idanuwansa kadan yanda mutum bazai gane ba,ta kasan idonsa ya fara hango mutumin dake tsaye kusada shi cikin shigar bakaken suit.Kokarin daga idon gabadaya yayi don ganin wanene inda idonsa ya sauka kan kayataccen fuskarsa dake dauke da murmushi
"Relax old friend, kana bukatar hutu sbd munada long journey ahead so u need rest"
Ya fada yana shafa sumar kan King d'in cikin sigar lallashi,a hankali ya bude bakinsa yana kokarin hada kalmomin yace
"What do you want from me?"
"Abinda na samu a wajen shekarun baya ba tareda saninka ba shine yanxu nakeso ka bani da hannunka koda hakan na nufin dawowar masoyiyarka cikin rayuwarka"
A hanzarce ya mike daga kan gadon jikinsa har rawa yake saide kuma yanda kansa ke Sara masa ne dole ya dafe kan da hannayensa
"Calm down Aliyu Mohammad Giwa,ayau zaka samu dukkan amsoshinka akaina.Ayau zakasan wanene AMINU ABDULSALAM KAITA ur old friend a zahiri and old enemy a bad'ili.Daga lokacin daka fara kyamatata da abin hannuna, kana yawan tambayata a ina nake samun makudan kudade,kana tare dani ama baka son abin hannuna. Daga lokacin nayi tunanin jefaka kaima a harkar da nake samun wnn kudaden,nayi amfani da kai wajen cimma burina na farko na zama shararen maikudi a kasar nn kuma yanxu haka dakai zan sake amfani wajen karasa cimma burina koda hakan na nufin rasa kujerata ta governor. Tabbas kujerarda nake kai takace,it all belong to u banida case akan wnn matukar zan tara dukiyar da za'a dinga kwatance dani a koh ina"
Wata dariya ya kece da ita,ya kuma kan wata single chair dake dakin ya zauna tareda yin cross leg yana kallon King daya kuresa da ido kawai
"KING,sunan daya bika tun a jami'a sbd farin jinnka da son jagorantar al'umma akan komai wai kai shugaba koh,shiyasa sunan KING ya bika a koh ina.
Hahaha...idan ban manta ba ka ta6a fadamin burinka a rayuwa na son zama shugaba ka jagoranci al'umma,ina mai maka albishir na samuwar wnn damar our KING.Zaka jagoranci al'umma gurin kawo musu cigaba da kuma katse musu jindadi"
"Ina DIJA take?"
"Ka kwantar da hankalinka My KING,like I said zaka samu dukkan amsoshinka yau"
_ABIA STATE_
Parking yayi a kofar gidan ya daura kansa akan sitiyari,shiru yayi zuciyarsa sai kai kawo take masa yanaji kamar ya juya,yana jin radadin rasa tillon yarsa daya saudarkar da jariran 'ya'yansa har 4 akanta ama dukda haka bai tsira ba.Hannu tasa ta dafa kafadarsa
"What's going on Dad?"
Dago idanunsa da suka rine yayi yana kallon,kasa jure kallon idonta yayi yana jin innocent face dinsa na karyar masa da zuciya,dakyar ya kwakulo murmushi wanda kana ganin kasan iyakacinta baki ne
"No problem my Daughter, kaina kemin ciwo kadan"
"No Dad u looked worried,what's the matter?"
Kasa bata amsa yayi kawai ya bude motar ya fito,ganin ya fita itama Fahima ta bude ta fito.Zagayowa tayi inda yake tsaye,rike hannunta kawai yayi suka fara nufar gidan itade gaba daya a tsorace take don tasan tabbas nn ba ma'aikata bane daga yanayin ginin sai addu'a kawai takeyi daga zuci har bakinta.
Waya ya kira saiga wani basamuden guard yazo ya bude gate d'in,Fahima na ganin wnn guard din da fuskarsa bbu annuri koh kadan ta kuma tsurewa ama ta daure tana bin baban nata dake rike da hannunta har suka karaso entrance din gidan dake zagaye da guards kota ina.
Yana danna bell aka bude,nn fah yawun bakin Fahima ya 'kafe take taji hanjin cikinta ya kada ganin parlor da kallo daya zaka mishi ka fassara abinda ke kunshe a gidan,kawai kallo tabi Uchenna dashi tama kasa magana gashi koh ina ta juya sai tayi ido biyu da guards din nn da kana kallonsu kasan bbu Allah a ransu.Ji tayi kamar bada kafafunta take tafiyar ba kamar kawai janta yakeyi har suka shiga wani Dan corridor dake parlor inda dakuna ke jere, Uchenna ya bude kofar daya ya jawota ciki
Wani irin zaro ido tayi ta kasa gasgata abinda idonta ke gani,cikin wata irin murya tace
"ZEE KAITA"
Rufe kofar Uchenna yayi yana kallonsu shima da mamaki,Zee kuwa da tsohuwar customer tasu dake dakin daman jin motsin taba kofar yasa su makalewa da juna dukda haryanxu bbu wanda ya taba Zee din tukun saide a shigo kawo musu abinci ama a bala'in tsorace take don wacce ta samu a dakin ta bata lbryn komai na abinda suke mata
Dakyar Zee cikin tsoro duk ta fice hayyacinta tayi zuru² tace
"Fahima Aliyu,meya kawoki nn"
"Ya isa haka"
Uchenna yace yana nunawa Fahima kujerar dake dakin
"Seat down my daughter, let's talk"
Itade Fahima bin dakin da mutanen ciki kawai take da kallo,ta rasa ma me zatace,wani irin tunani zatayi.Gaba daya kanta ya kulle,haka tabi kujerar da kallo kawai ba tareda ta zauna ba tacewa Bbn nata
"Where do you bring me Dad,ina ne nan,me hakan yake nufi?"
"Ki zauna my daughter zan miki bayani"
Zama tayi kamar yanda ya fada ta kafeshi da ido
"A lokacinda aka min sharri a gari na mamanka harna dawo garinmu,duk en uwa nawa sun gujeni haka nayta fama cikin talauci da yunwa har Allah ya kawomin wani childhood friend d'ina Samuel bayan ya dawo daga Lagos yaga halin da nake ciki.Toh lokacin bansan me yakeyi ba haka zai ta bani kudi masu yawa ina amfani dashi har nima nayi sha'awar business dinsa nace masa inaso ya sani.The problem is inde ka riga kayi amfani da kudinsu bbu yanda za'ayi ka gujewa abin,haka ya daukeni ya kawoni nn gidan wajen shugabansu ashe cultists ne.Suna amfani da jinin mutane wajen tsafi su samu kudin and now am one among them,I sacrificed my four children just for you don banaso na rasaki,inasonki kamar yanda nakeson mamanki but am really sorry my daughter I've no other choice now dole na badake a matsayin sacrifice sbd kunqiya ta buqata wanda idan banyi ba babban matsala ne"
Yana gama fadamata ya bude kofar ya fice a dakin.
Tashin hankali,rud'u,daukewar numfashi jirkicewar tunani suman zaune na lokaci guda shine ya sami Fahima don jin maganganun baban nata take kamar a mafarki,kamar zata farka taga ba haka bane,kamar zata farka ta ganta a Kaduna batama zo Abia, batama hadu da baban nata ba balle har taji wnn rududden kuma mummunan lbry.....
😭😭😭😭
_RAYUWAR WAYE KUKA FI TAUSAYAWA?_
_KING_
_FAHIMA_ KOH
_ZEE_ ga tsohuwar customer
_WAI INA DIJA NE?_ 😣
_WAI MAI ZAKI YAKE NUFI NE?_
_GAREKU READERS NIDE NAYI NN_🚶🏻♀️🚶🏻♀️
COMMENTS
SHARE FISABILLAH 🙏🏻
[1/6, 9:10 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
29
Innalillahi wa inna ilaihirrajiun" Abinda Zee take ta maimaitawa kenan,jikinta har rawa yakeyi jin wannan rud'ad'd'en labaryn na baban Fahima,lalle duniya cikeda take da sark'ak'iya da abubuwan al'ajabi.Wai ace mahaifinka ya zama sanadiyyarka,ya zab'i duniya akanka,ya sadaukar da ran 'yarsa akan dukiya. Wannan wacce irin rayuwace,sai taji halin da take ciki bakomai bane,sai taji ta daina tausayawa kanta akan Fahima,ya zakaji a ranka ace wanda yayi sanadiyyar zuwanka duniya,wanda ya kasance bangonka a rayuwa ne zai bada fansar ranka akan dukiya.
Kallon Fahima data k'urawa waje d'aya ido koh kiftawa batayi,da alama ta shiga irin shock d'innan ne mai matukar rikitarwa.Hawaye ne ya fara sauka kan idon Zee na tsananin tausayawa Fahima, tanaji da zata samu dama zata iya kubutar da Fahima don ita ta rigada ta gama cire rai akan duniya da rayuwar cikinta
Juyawa tayi ta mayda kallonta kan tsohuwar customer tasu,taga yanda ta kife cikinta tana d'an mutsu²,she's deeply in pain,is like she can't even make it anymore.Kana ganinta kasan ta wahala,ta jigita,nata ya kare saide wani ikon Allah.Hawaye ne suka fara zuba a idon Zee ba wai na tausayin kanta ba saide na tausayawa Fahima da ku mutanen nn basu taba ta ba tasan mahaifinta ya dasa mata dapi da bazai taba iya barin zuciyarta ba.
Ga kuma wannan matar data nunamata yanda suke luwadi da ita, yanda duwawunta ya rarake kamar an tona rami,ya ciccinye sai wani iri ruwa mai wari dake fita ga wasu irin kananan tsotsosi da suke cin jikinta
Koh ya akayi tazo wajen nan har tsawon shekaru,koh itama mijinta koh babanta ne ya kawota? Ita da kanta matar batasan ya akayi tazo ba.
"Allah ka kawo mana dauki"
Abinda Zee take ta fada kenan tana kuka kamar ranta zai fita, suna cikin wannan yanayin sukaji an bude kofar,Zee ce kawai hankali yaje waje inda idonta ya sauka kan David
Take ta ganeshi don yana zuwa wajen AA tasha ganinsu tare,tasan a yanxu shine kamar amininsa
"Hey bitches"
Yace yana wani shegen murmushi,sai wani lashe lips dinsa yake yana binsu da kallo sai lokacin Fahima ta dan dawo hayyacinta ta kura masa ido tana kallonsa
Rufe dakin yayi da key ya tako inda Zee take yana murmushi, baya ta dingayi tana girgiza kanta cikin tsoro har takai inda matar nan take a kwance ta makale kafarta tana kuka
Hannu David yasa ya daga kafar matar nan ya wancakalar da ita gefe tasa ihun azaba,itakam Fahima ido kawai ta kura musu tana kallon Ikon Allah
Matsowa yayi daff da Zee ya tsuguna a gaban inda take dungule tana kuka jikinta sai rawa yake,cikin mugunta ya dagota sama tareda mannata a jikin bango,yasa daya hannun nasa ya yage rigar jikinta take tasa wani irin ihu.Bai kula ba yasa hannunsa ya luguigiuta mata krjinta cikin mugunta ya kara mannata da bango
Ganin abinda yake shirin yi na cire wandonsa yasa Fahima runtse idonta,zuciyarta na wani bugawa da sauri kamar zai ballo ya fito ta kirjinta hakama jikinta sai wani rawa yake.Jin razanannen ihun Zee ne ya sata bude idonta da wuri inda ya sauka kan mummunan al'amari wanda ya sata tsala ihun itama,take ta sume a wajen
_KADUNA_
"Nasan yanxu bbu abinda kake buk'ata kamar sanin inda matarka take,ina maka albishir da tana a raye wanda bani hadin kanka ne kadai zai iya dawowa da ita gareka cikin koshin lfy"
"Me kakeso a wajena?"
"Yardarka da amincewarka"
"Akan me?"
"Na zama shugaban kunqiya"
"Wani irin kunqiya?"
"CULTISM"
Ji yayi kamar ya caka masa wuka a kirjinsa, kurawa AA ido yayi yana kallonsa cikin tsanannin mamaki don bai taba kawowa a Kansas cewa AA zai iya shiga cults ba,bai taba tsammani haryanxu akoi en cults ba koda cikin wata qabilar ne balle kuma cikin qabilar bahaushe sannan musulmi.Yasha zargin AA akan inda yake samun kudi ama bai taba kawowa a ransa cults yakeyi ba yafi zargin koh wani ta'addanci koh 419 dukda koyaushe yana kokarin kawar da zargin a ransa
"Garin yaya ka jefa kanka cikin wannan mummunar halakar AA?"
KING ya tambayeshi yana kallonsa da idonsa da suka bayyana irin raunin da yake ji a ransa.Tun daga lokacinda ya fara mu'amala dasu David har zuwa yanda akayi ya fada harkar ya bawa King lbry
"Tayaya na tsinci kaina a ciki kuma ni menene alakata ta kunqiyarku da har kuke neman na zame muku shugaba,meyasa sai lalle ni?"
"Saboda irin farinjini da tarin nasarorin da kake dashi,lokacin da kunqiya ta buqaci na kawo wani makusanci nawa idan baka manta ba kasha tuhumata da kyamatar kudin hannuna Wanda hakan ba karamin ciwo yakemin ba shiyasa kawai na yanke shawarar jefaka kaima a harkar inga yanda zakiyi.Dana kai sunanka kunqiya nan take sukayi bincike akanka sukaga yanda kake da farinjinin jama'a kuma hakan ba karamin taimako bane ga kunqiya nan suka amince suka bani wani kwan tsafi guda biyu.
Watarana ka dawo daga lectures a gajiya da yunwa ni kuma nayi amfani da wannan kwan na dafa maka indomie dashi idan zaka iya tuna ranar"
Ya kyalkyale da dariyar mugunta,shiru King ne ya kokarin tunawa.Tabbas kuwa yasan lokacin don sbd yunwar da yakeji bai kawo komai a ransa ba ya cinye indomie nan da kwan daya dafa mishi guda biyu.AA ya cigaba
"Tho daga wannan lokacin kunqiya ta fara amfani da ruhinka wajen biyan buqatunta ba tareda saninka ba ni kuma da cigaba da bibiyarka da saka ido akan irin kudaden da kake gani koh zakayi amfani dasu koh zakamin zancensu ama sai naga ba abinda ya chanza daga yanda kake amfani da kudi.
Haka muka bada aikin a sace mana kai don kaika kunqiya sbd mu samu ka shiga cikinmu sosai kuma da cikin hayyacinka ama nsn ma bamuci nasara ba don wanda muka Bawa aikin ya mutu kuma daga nan muka fara shirye²n gama makaranta har muka bar jami'a bamuyi nasarar saka a kunqiya da saninka ba ama bamu daina amfani da ruhinka ba.NYSC mu kuma ya kasance ba waje daya ba sai daga baya aiki da zama ya kara hadamu a nan Kaduna.Tun ranar daka kira ZEE akan aikin da zata maka akan DIJA nida kunqiya muke cikin farinciki don burinmu dama bai wuce kayi aure ba a lokaci yanda zamuyi amfani da matarka koh 'ya'yanka.
Ka shiga takarar Governor ta taimakon kunqiya don na tabbata da kudin kunqiya kayi amfani wannan lokacin harka samu kujerar governor ni kuma ka nadani deputy ka abinda ba'a cika samu ba a Nigeria both Governor da deputy su kasance addini daya dukda ba laifi bane hakan.Mun samu goyon bayan jama'a sosai a shekara daya dakayi akan kujerar mulki"
"Ina ka kaimi Dija?"
King ya tambayeshi cikin bacin rai,zuciyarsa sai tafasa take yana wani irin nishi,ji yake kamar ya shake AA saide yana kokarin danne zuciyarsa saboda yasan inda matarsa take
"Matarka da kyawawan en biyunka da hannuna na mikasu kunqiya a lokacinda aka ciro matasu koh kallonsu baka samu damaryi ba sannan bada aikin a kashemin kai don na gaji da irin yanda kunqiya ke daukaka a kodayaushe,Nina kawoka kunqiya ama koda na buqaci zama governor kunqiya bata bani wannan damar ba sai kai,kasan yanda nakeji a raina,kasan yanda na tsaneka tun muna jami'a saboda yanda koyaushe kake wuceni a komai,koyaushe nake kasancewa a kasan ka shiyasa na saka trailer tabi takan motarka lokacinda ka fito daga asibiti bayan matarka ta haihu zakaje gida.
Har video yanda trailer tabi takan motarka an turomin na gani, yanda motar tayi ba yanda za'ayi kayi rai.Daga nan na bude sabon shafin rayuwa na hau kan kujerarka nayi rikon kwarya na cikon 3yrs da zakayi sannan na zama GOVERNOR AMINU ABDULSALAM KAITA ba mataimaki ba na tsawon shekara 3.
Bayan shekaru 6 da har na shafeka a babin rayuwata,ina murza duniyata yanda nakeso,ina ganin yanxu babu wanda yamin zarra koh ya fini kwatsam sai lbryn dawowarka naji"
Tasowa yayi daga kan kujerar dayake ya dawo kusada gadon King inda yake zaune yana sauraronsa cikeda al'ajabi,matso da fuskarsa yayi kusada ta King suna kallon juna ido cikin ido
"Nayi bakin cikin dawowarka kuma ina kanyi saide zan baka zabi daya cikin abubuwan dazan lissafa maka.Koh ka amince da buqatar kunqiya na zame mana shugaba kamar yanda kakeson zama shugaban al'umma,ka tsira da ranka, matarka da surukanka.
Koh kuma kaki amincewa da zama shugaban Kunqiya ka tsira da ranka don kunqiya bazata iya kasheka ba ama ni tabbas sai naga bayanka yanda wannan karan zan kasheka da hannuna tareda matarka da surukanka wato iyayen matarka.
Zabi ya rage naka kuma ina buqatar jin zabinka ayau sbd gobe zan kammala dukkan shirina akanka........
"Na amince"
"Ka amince dame?"
"Na zama shugaban ama sai naga Dija da iyayenta da idona na tabbatar da suna raye kamar yanda ka fada tukun"
"Hahahaha..nasani daman,nasan zaka amince.Karka damu gobe zan kaika har inda suke ama inaso a hanyarmu ta zuwa airport ka kwantar da hankali ka saki jikinka yanda jama'a bazasu kawo zargin komai a ransu ba.Don't evr try to make any foolishness"
Bai kara magana ba King ya mayarda kansa dake masa ciwo kan pillow yana tunanin yanda akayi yazo hannun AA shi kuma AA ya fice tareda rufe kofar da Key.
_WASHEGARI_
Wani guard ne ya kawowa King kayan sawa da abinci akan yayi wanka shirya,toilet ya shiga don yin wanka dakyar sbd yanda kansa ke bala'in masa ciwo,ga rashin bacci,ga tunanin duk ya taru yay masa yawa. Haka nan ya shirya cikin kayanda suka kawo mishi bayan 30mins guard din ya dawo da gun a hannunsa ya titsa keyar King suka fice a gidan inda suka shiga black tinted car dake Parke a kofar karamin gidan dake cen bayan gari.
A airport suka hadu da AA shi kadai sai wasu guards dinsa su biyu suka shiga wani private jet sai ABIA STATE.
Suna sauka suka tararda motar da tazo daukarsu,shide King binsu kawai yakeyi har suka karasa anguwar da gidan yake wanda bashida nisa da airport din garin.
A wani daki na musamman aka sauke King,dakin da yafi kowanne tsaruwa a gidan kafin su gama aiwatar da yanda zasuyi zuwa gobe.....
COMMENTS
SHARE FISABILLAH
[1/6, 9:11 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
30
"I need my husband, I need people, I need some noises.Na gaji da kadaicin nan ina buqatar mijina, kace min ya dawo toh yana ina?Har yaushe wannan zaman zai kare,please take me back to him"
Kuka take sosai kamar ranta zai fita,tasa fuskarta tsakiyar guiwuwinta tanayi
"Ki kara hakuri DIJA insha Allahu komai yazo karshe,KING WILL RETURN to u soon kede ki cigaba dayi masa addu'a"
Dago rinannun idonta tayi tana kallonsa tace
"Ka fadamin gaskiyar abinda ke faruwa,kace min KING ya dawo ama meyasa haryanxu baizo gareni ba.Tsawon shekara 6 muna tsare a gidan tareda iyayena,kun hanamu 'yancin mu,kun katse mana rayuwarmu,kun rabani da abinda na haifa wanda haryau bansan kalarsu ba sannan kaki fadamin dalilin hakan.Zan kara rokanka abinda kullum nake roko a wajena,don Allah Ku kasheni na huta nasan kun kashe min yarana,kun kashemin mijina don Allah na rokeka nima ka kasheni kawai"
Har cikin ransa yakejin kukan nata, ficewa kawai yayi a dakin nan DIJA ta kara fashewa da sabon kukan mai ban tausayi.
_ABIA STATE_
Ihun da Fahima tasa bai sa DAVID dakatawa da abinda yakeyi ba,runtse idonta tayi tana karkarwa jikinta sai 6ari yakeyi hawaye na rige² a idonta.Yakai 20mins yana abu daya,yaso ya juyata ya shigeta ta gaba ama sanin kunqiya bata yarda da hakan ba inde mace ta shigo gidan nan toh saide suyi luwadi da ita.
Yana zare jikinsa yayi wurgi da ita ta fadi kasa gefen matar nan,yayi ficewarsa
Yana fita Fahima ta rarrafa kusada ZEE tana kuka ta mayar mata doguwar rigarda David ya yaga ta dukda bai rufe mata kirji ba ta rungumeta suna kuka tare.Suna cikin wannan yanayin AA ya shigo, kallo daya ya musu yasa dariya
"Wow,what a pleasant surprised. Who am I seeing? FAHIMA ALIYU,so kece yarinyar UCHENNA?"
Takowa yayi ya zauna kan kujerar da Fahima ta tashi yana kallonsu
"I must say,this time around am the luckiest person.Fahima Aliyu kamar kinsan plan dina a kanki kenan tun ranar da kika fara shigamin hanci da kudundune dukda rasa mahaifiyarki da kikayi.ER jaridar da bata sarewa right?
Hahahaha....yau ga labarai kala² sai wanda kika za6a,am sure yanxu kinsan wanene mahaifinki sai kuma yanxu zakisan wanene governor ki mai ci yanxu.Las_las kuma kisan wanene KING our next governor kuma shugaba ga wannan kunqiya tamu"
Zaro ido Fahima tayi tana kallonsa da mamaki
"Don't be surprised dear, na miki alkawari kafin ki mutu sai burinki kema ya cika na son sanin wanene King"
Yana dariyar mugunta ya taro har inda suke ya dago wannan matar zaune,sai nishi take tana numfashi dakyar
"Am so sorry,kin taka sawun barawo.Nida kaina bansan ya akayi ke kika zo gidan nan ba a maimakon DIJA,taki kaddarar kenan na tsawon 6yrs da kika rayu anan gidan.Am sorry once again"
Dagata sama yayi shima ya mannata a bango kamar yanda David yayiwa Zee, ya cire mata Jan zanin dake daure a jikinta.Runtse idanuwansu Zee da Fahima sukayi suna kuka har AA ya gama abinda zaiyi ya jefar da ita.
Ajiyar zuciya take ta saukewa alamun samun relief na azabar da takeji.Ya koma kan kujerar ya zauna
"Fahima Aliyu"
Bude idonta tayi tana kallonsa
"Ina neman yafiyarki na kashe miki mahaifiya,ni nayi amfani da wannan bitch din tawa ta hanyar blackmailing dinta da past d'inta.Saboda tana tsoron kar a bata mata image a matsayinta na first lady shiyasa tayi yanda na buqaceta ba tareda sanin wanene yake amfani da ita ba
Mikewa tsaye yayi yana murmushi yace
"Na barku lfy girls,am sure zuwa dare kema FAHIMA zaki fara karbar naki so be prepared"
Yana dariya ya fice a dakin,kuka sukayi sosai har saida suka gaji Dan kansu sukayi shiru
Matsowa Fahima tayi inda wannan matar ke kwance da alama baccin wahala ya kwasheta ta dauko zanin nata dake gefe ta rufe mata jikinta dashi,sai kuwa ta farka a firgice daman batayi nisa ba.Ajiyar zuciya ta sauke ganin Fahima ce
"Zaki iya tashi,inaso muyi magana?"
Fahima ta tambayeta,dakyar ta bude bakinta tace
"Bana iya zama"
Take idon Fahima ya tari kwalla cikin tausaya mata tace
"Wanene yayi sanadiyyar zuwanki gidan nn?"
"Nima bansani ba kawai na farka na tsinci kaina ne a wannan dakin"
"Daga ina kenan?"
"Daga asibiti,nasan de labour ya tasomin daga gida surukata ta kawoni asibiti.Na wahala sosai har karfina na kare ban haihu ba harna fita a hayyacina daga nan sai farkawa nayi na tsinci kaina a wannan dakin"
"Mijinki fah?"
Saida tayi shiru kamar bazata tanka ba sai kuma ta sauke numfashi muryarta na rawa tace
"Allah ya mishi rasuwa tun cikina nada wata 4"
"Iyayenki fa da sauran danginki?"
Shiru tayi bata Bawa Fahima amsa ba
"Kiyi hakuri da tambayoyina ama yana da mahimmanci musan junanmu tunda kaddara ta hadamu"
"Sunana Saudat Ni marainiyace,iyayena sun rasu tun ina karama na taso a wajen kanwar babana. Na wahala a hannunta sosai har Allah ya kawomin miji nayi aure.Habib ya zame min mijin marainiya, don ya kula dani ya bani gata da kulawa da dukkan mace zata buk'ata wajen miji. Mahaifinsa shima ya rasu sai mahaifiyarsa da suke zaune tare
Habib ya rasu sanadiyyar hatsarin mota a hanyarsa ta zuwa Zaria shine na koma wajen Ummansa da zama na cigaba da rainon cikina wanda kullum yake bani matsala sbd mutuwar mijina daya shigeni sosai har zuwa lokacin haihuwa na"
Daga Fahima har Zee sun tausayawa labaryn Saudat.Gashi koh hawaye yanxu bata iyayi sai ajiyar zuciya,Fahima ta sake tambayarta
"Wani asibiti aka kaiki a ranar da zaki haihu?"
"Asibitin da nake ante natal HEALTH CARE"
Shiru Fahima tayi tana tunanin,asibitin da Dija ta haihu kenan
"Tsawon shekara nawa kina gidan nan?"
"Nima bansani ba sai dazu danaji mutumin daya fita yana fadan 6yrs"
Sai lokacin maganganun AA ya fara dawowa Fahima kai
_kin taka sawun barawo_
"Wato ba ita akayi niyyar daukowa ba kenan"
_Nida kaina bansan ya akayi kikazo gidan nn ba a maimakon DIJA_
"Ya shiga asibitin da niyyar dauko DIJA bai sani ba ya dauko wannan baiwar Allah.Toh knn sace DIJA plan din AA ne sai kuma yayi rashin sa'a
Idan hakane tho ina ita DIJAN take da yaranta?"
Ita kadai take ta maganganunta,cen kuma ta sake yiwa Saudat tambaya
"CS aka miki koh da kanki kika haihu don na tabbata koh wanne ne dole zaki gane bayan kin farfado"
"CS akamin,lokacin dana farka ina kokarin mikewa sbd dakin dana ga kaina a ciki baiyi kama da dakin asibiti ba sai naji zafi daga cikina ina dubawa naga alaman dinki.Haka sukayita kula dani na tsawon lokaci harna warke daga nan suka fara....."
Kasa karasawa tayi itama Fahima bata kara magana ba sai tunani data fada.Sun kai kusan 20mins dukkansu da abinda yake sakawa banda saudat data gama cire rai take yiwa kanta adduar mutuwa ta huta.Mayarda kallonta kan Zee datayi shiru tana kallon waje daya Fahima tayi ta dafa kafadarta,juyawa tayi tana kallon fahima cikin nauyi
"ZEE KAITA zaki iya fadamin wacece ke?"
Saida tayi shiru na en seconds tukunna tayi ajiyar zuciya ta fara bawa Fahima amsar tambayarta
"Sunana Zainab Yusuf,asalina ni er Katsina ce wato garinmu daya da AA KAITA hakama anguwarmu daya.Tun AA na secondary school SS2 lokacin ina JSS1 yace yana sona irin soyayyar yarintar nn,iyayena sunyi² su rabamu ama naqi haka harya gama secondary school muna tare.Da farko AA inyazo wajena haka zaita tattab'ani tun ina ki nima harna saba abin yakemin dadi, bana mantawa akoi ranar da AA ya daukeni mukaje dakin abokinsa muka fara wasanni kamar yanda mukeyi don yace bazai shigeni ba harsai munyi aure,bansan ina da karfin sha'awa ba sai ranar don na kasa jure wasan da AA yakeyi dani har saida na sashi yayi amfani dani a Wannan ranar.Toh tun daga nan nida AA muka saba da juna ta wannan fannin koh bai nemeni ba ni zan kai mishi kaina.Ana haka har nayi ciki wanda yayi sanadiyyar mahaifina zuciyarsa ta buga shine mahaifiyata ta daukeni mukaje aka zubar.
Bayan AA ya samu makaranta a Lagos ya tafi ni kuma na kasa rike kaina gashi bbu wanda nakeso na aura kamarshi haka na zama tamkar public toilet ina rabawa maza kaina,na zubar da ciki harsu 4 da kaina wanda ya zama sanadiyyar damaging mahaifata.Bakin cikina ne ya dasawa uwata hawan jini itama ta mutu ta barni ni kadai dama mu uku ne kuma dukkanmu mata nice karama,yayuna mata sunyi aure daya tana bauchi daya tana kano.
A wani zuwa hutu da AA yayi ne yaga yanda na koma shine ya daukeni muka tafi Lagos tare ya kamamin daki. Zuwa na Lagos ya kara budemin ido saboda irin kudin da AA yake kashemin,kowanni club ina nan duk wani bariki da yawon duniya ina gaba har AA ya gama karatunsa.Soyayyar dayake min da tausayina na tunanin shiya fara jefani a wannan harkar yasa shi aureni muka dawo Kaduna da zama inda ya samu aiki.Tun lokacin da na fara daura idona akan KING naji duk duniya bbu wanda nakeso kamarshi,babu irin dabarun da banyi ba akansa tun inayi a boye harna fito fili ama KING bai bani hadin kai ba dukda yanda surata da kyau na ke tasiri akan kowanne namiji shi kadaine daban a cikinsu shiyasa akullum yake kara shiga raina"
"Da sa hannunki a batan matarsa DIJA kenan don cimma burinki akansa?"
Shiru tayi kamar bazata tanka ba cen kuma tace
"Babu sa hannuna a batan DIJA ama bazan boyemiki ba nafi kowa farinciki a lokacin danaji labary saide farincikin nawa ya koma ciki lokacin da naji shima KING din an nemesa an rasa.Tsawon shekaru ina dakon soyayyarsa da burin dawowarsa har zuwa ranar da labarin dawowar tasa ya baza gari saide a ranar farincikina ya zama ragagge"
"Saboda me?"
"Saboda sex photos da videos dina da aka turamin da aikin sace yaronki da mahaifiyarki idan kuma banyi ba za'a yada wannan videos din da photo duniya tasan wacece ni"
Sauran maganar da AA yayi dazu ne ya sake dawowa kwanyar Fahima
_Ni nayi amfani da wannan bitch din tawa ta hanyar blackmailing dinta da past dinta,sabod tana tsoron kar a bata mata image a matsayinta na first lady_
"Kenan AA ne ya kashemin MAMI na?"
COMMENTS
SHARE FISABILLAH
[1/6, 9:11 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
31
"Yanxu son zuciyar AA har yakai haka,me nayi masa da zayyi amfani dani wajen tarwatsa amininka,me nayi masa da zaai rabani da Mamina?"mena masa dazai so tarwatsa farin cikina akan abin duniya abin duniya fararre qararre abin duniyar da zamu mutu mubarshi dukiyar da daidai da kwayarta sai antambayeka yanda ka tarata dukiyar da ranar kiyama zakaji dama baka tarata ta wannan hanyar ba ranar da bbu wani mai cetonka ranar da halinka shine jarinka yahh subhanallahi Allah kayimana kyakkyawan qarshe karabamu da son zuciya ameeen
Kuka takeyi sosai mai ban tausayi Zee na tayata,Saudat kuwa sai mayarda numfashi takeyi dakyar.Karar bude kofa sukaji inda wani guards ya kawo musu abinci a takeaway guda uku ya ajiye.Zee ce tayi karfin halin janyo abincin sbd wani irin yunwa dake nuk'urk'usarta,kokarin tashin Saudat tayi ama ta kasa daga koda kanta ne sai numfashi take saukewa a wahale.Fahima kuwa koh kallon abincin batayi ba daman,addu'a kawai takeyi Allah ya kawo musu mafita kohta halin k'ak'a su bar gidan nan don ta dau alwashin matukar ta bar gidan nan sai ta tona musu asiri.Idan kuwa government sukayi burus da lamari don halin kasarmu kenan na rufe manyan laifuka,ita da kanta zata d'au fansa da hannunta koda hakan na nufin karshenta kenan.
_KING_
Tunda suka sauka a d'akin nan bai huta ba koh na minti daya dama da alwalarsa ya taho, sallah ya dingayi yana karatun Qur'an dake haddace a kansa ba qaqqautawa wanda sautin zazzaqar qira'arsa ke tashi daga dakin yana daukar gidan a hankali.Ji yayi an banko dakin nasa a gigice cikin rudewa don karatun da King yakeyi har ODUBARIBA na amsar sakon a jikinsa daman gashi karfinsa ya fara janyewa shiyasa yakeso a nada sabon shugaba tun fakin komai ya lalace musu.
Wasu guards ne biyu suka shigo dakin da bindiga hannunsu suna pointing din King,bai dago ba har saida yakai aya tukun ya daga kai yana kallonsu.Kasa hada ido sukayi dashi sbd wani kwarjini daya cika musu ido dayayi
"Stand up and put ur hands at back"
Daya guard din ya fada,ba musu King yayi yanda sukace
"Oya move"
Gaba ya wuce suna biye dashi a baya har suka fice a dakin,hanyar corridor din suka biyo inda dakuna ke jere suna zuwa dai² dakin dasu Zee suke King ya tsaya yana kallon kofar dakin,nishin Saudat da kukan Zee ke tashi daga dakin sbd bbu komai a dakin sai kujera kwaya daya shiyasa yake daukar sauti sosai
"I said move"
Dayan guard din ya sake magana yana taba keyar King da gun din dake hannunsa har suka karaso parlor dake cike da mutane,bin jama'ar parlor ya farayi da kallo.
Gboy da Suleguy ya fara daura idonsa kansu kana ganinsu kaga cikakkun hausawa sai AA KAITA dake zaune daga gefensu,idonsa ne ya sauka kan David da Samuel da koh a mafarki a gansu sai ganesu sai wata fuskar daya d'au kusan 2mins yana kallonta sbd tsantsar kamarsa da Fahima Aliyu.Dauke idonsa yayi ya aza kan Joseph da Marcus da bai shaidasu ba sukam.
D'an lumshe idonsa yayi ya bude inda idonsa ya sauka kan mutumin da ya daukeshi danginsa yanxu,yake jinsa kamar jininsa,mutumin da a yanxu yake jan zaren ragamar rayuwarsa,yake tafiyar da komai nasa,yasa masa Sunansa sbd shakuwa da soyayya dake tsakaninsu wato ALIYU sannan ya mishi laqabi da ZAKI akan jajircewarsa da rashin tsoronsa akan komai.Ji yayi kamar an sokeshi a ransa,runtse idonsa yayi ya sake budesu saboda ya qaryata abinda yake gani
"No Zaki,not you.Zan iya daukar kowanni irin cin amana a wajen koma wanene ama banda kai Zaki,please ka karyata min abinda nake gani da idona,kace min kaima daukoka sukayi"
Zaki dake zaune kan wata single chair dake daban kamar ta sarakuna yayi cross leg fuskar nan a toshe da bakin glass as usually ga guards din King a zagaye dashi ta bayansa.AA KAITA ne ya ari bakin Zaki ya fara magana
"U see our humble King hatta na hannun damanka ya zabi yayiwa Kunqiya aiki,so u have no other choice than to surrender"
"But ZAKI why,meyasa zaka siyarda loyalty ka?"
King ya tambayeshi still idonsa nakan Zaki
"Saboda zan iyayin komai akan kudi,zan iya siyarda komai nawa akan kudi har shi fucking loyalty da kake fada"
"Me kake buqata wanda na kasayi maka?"
"Mai kake dashi yanxu da zakamin?"
"Kasan de zan maka komai matukar na samu kujerar da nake nema"
"That will be too late my King"
Dariya sukaga King yasa wanda ya bawa kowa mamaki suna kallonsa wasu na tunanin koh ya fara tabuwa ne na shock din abinda Zaki ya mishi,yana daga tsaye a tsakiyarsu yana kare musu kallo daya bayan daya haryazo kan AA KAITA
Tafi ya fara yana
"Well played ama dukkanku kunyi babban kuskure har yanxu bakusan wanene KING ba har kai kanka My old friend.Ni ALIYU MOHAMMED GIWA,the real Lion har kuna tunanin zan karaya cikin k'ank'anin lokaci bayan tsawon lokacin dana dauka bananan,bayan dukkan abinda ya faru kuna tunanin zan dawo cikin sanya.
Ina sane da dukkan plan din enemy na before they even make it,ina sane da dukkan move dinku. Kai AA KAITA a tafin hannuna kake duk wani wasanka a gabana kake yinsa,duk inda zakaje a idona nake ganinka hakama duk wani plan da zakayi a kunnuwana nake jinsu"
Daga idanunsa da suka rine sukayi jaa nan take,jijiyoyin kansa suka fito rad'a² ya kalli Zaki daya cire glass din idonsa suka kalli juna ido cikin ido ya kira sunansa da wani irin tune mai gigitarwa wanda har saida gidan ya dauka gabadaya
"Let's cut the bullshit"
Wani irin mikewa Zaki yayi ya saita bindigarsa kan Joseph dake kusada shi ji kake
"Tauuu....."
_DIJA_
Tunda ta tashi yau gabanta ke faduwa,zuciyarta ke tsinkewa sai addua kawai takeyi.Ba abinda takeso kamar taga ta bar gidan nan da suke tsare cikinsa,a yau ta yanke shawarar guduwa kota halin k'ak'a.
Fitowa tayi daga dakin da take ta nufi nasu Dada,tun a parlor taga bbu guard tayi knocking kofarsu Dada.Babaji ne ya bude ya Dan kara tsufa, ganin Dija a tsaye da sassafe don koh 8 baiyi ba yace cikin fullanci
"Lafiya kuwa,koh kina bukatar wani abu ne?"
Batayi magana ba ta wuceshi ta shiga dakin inda Dada ke zaune kan cushion dake bedroom din
"Dada,Babaji ku shirya yau zamu bar gidan nan"
"Me kike fadane,idan muka bar nan muje ina kuma kina ganin mutanen nan zasu barmu mu fitane?"
Babaji ya tambayeta
"Tabbas yau zamu bar gidan,kota wani hali Babaji don na gaji da wannan tsaron"
Gashi nan loma daya 🤸🏻♀️
COMMENTS
SHARE FISABILLAH
[1/6, 9:11 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
32
Da sauri Dada ta mike tsaya tana
"Yawwa bingel am daman kullum abinda nake fad'a masa kenan ama tsoro ya hanashi koh ina fullancin nasa ya tafi oho,kinga idan shi bazai tafi ba muyi tafiyarmu mu kyaleshi har shekaran yanka kansa yayi"
Kallon Babaji Dija tayi cikin fuskar magiya tace
"Don Allah don Annabi Babaji am kazo mu gudu kafin su dawo"
"Tho idan muka gudu daga nan ina zamuje?Kina ganin de duk tsawon shekarun da muka dauka a gidan nan babu wanda koh kallon banza ya tabayi mana, kullum suna kula damu,duk abinda muke buk'ata sunayi mana.Nide don Allah da kunyi hakuri har muga gudun ruwansu"
Magiya sosai Dija tayi Babaji ba yanda ya iya hakan nan ya dauki sandarsa,Dija bata bari sun dauki komai ba cikin sand'a suka fito parlor suna lekawa luckily kuwa gidan babu kowa daga cikin guards din.
Bayan sun fito compound d'in gidan suka hango mai gadi daga bakin gate,nan suka b'uya a bayan wani gini dake varander entrance.Kusan 20mins suka tsaye cen suka hango mai gadin ya mike ya dauki buta yayi hanyar toilet
Habaa kan kace meye DIJA dasu Babaji suka runtuma a guje inda maigadi yaji sautin gudunsu kafin ya shiga toilet din,Dija na kokarin bude sakatan gate din maigadin ya nufosu yana
"Kai kai ina zakuje? Ku tsaya,Ku tsaya nace"
Yana karasuwa Babaji ya maka masa sandan hannunsa a kai, nan ya fadi saboda azaba.
_ABIA STATE_
Jin karar harbin bindigan kota ina ne ya firgitasu Fahima da Zee suka hau ihu suna salati,ita kuwa saudat salati kawai takeyi daga kwance koh motsawa batayi ba ta runtse ido don ta saddakar kawai lokacinta ne yayi,abinda kullum take addua yau Allah yayi.
Sosai su Fahima suka firgita ba kadan ba don Zee kam har suma ta dingayi tana farfadowa da kanta,ta cukurkude kanta a jikin Fahima tana ihu
Bangarensu Zaki kuwa barin wuta aka d'ingayi tsakanin Guards dinsu danasu AA,Zaki yayi nasarar kashe mutum 3 daga cikin en kunqiya dake parlor don bbu bindiga a hannun kowannensu sai guards d'insu kawai kuma abin ya mugun zuwan musu a bazata
KING na tsaye a inda yake, koh motsawa baiyi ba zuciyarsa sai tafarfasa take idonsa yayi jajir gabadaya ya wani rikid'e yana kallo AA ya silele a gudu daga parlor. Wani murmushi kawai yayi
AA na fita compound d'in gidan ya farajin Siren d'in motar police koh ta ina da alama an zagaye gidan,zagayawa yayi da wani kofa dake bayan gidan ya gudu
Tun daga waje police suka fara bata kashi da guards din dake zagaye daga wajen gidan inda sukaci nasarar kama wasu,wasu kuma an harbeshi har suka shigo cikin gidan
"All hands behind ur backs"
Wani dake gaba cikin uniform d'in police ya fada bayan sun shigo parlor dayayi kaca² da jini, nan dukka guards din suka daga hannayensu banda Zaki daketa wani irin huci.King kuwa kujera ya nema ya zauna yana kallonsu Uchenna dake boye daga bayan kujeru
Takowa police din yayi har gaban Zaki,ya Sara mishi irin yanda akewa manya
"Weldone DSS ALIYU DAPO"
"Thank you,a fitar da corpses da wanda sukaji rauni.Ina fatan kun taho da ambulance?"
"Yes Sir"
"Kuyi checking dukkan dakuna da kowanni lungu na cikin gidan"
"Okay Sir"
Jami'in tsaron ya fada tareda sarawa Zaki.Cikin huci da tsantsar 6acin rai Zaki yake binsu da kallo don shi baiso king ya dakatar dashi daga cin uban wad'annan da bbu imani koh kwayar zarra a zuqatansu ba duk sun b'uya a bayan kujera sai karkarwa suke cikin tsoro. Juyawa yayi ya kalli king da rinannun idanunsa yace
"king akashe wadannan banzayen marasa amfani tun a nn bbu wanda zaiji kuma yagani, duk police nan are under my control barinsu bashida wani rana saima rage mugun iri da zamuyi"
girgiza kai king yayi ya kalli zaki yace
"Calm down my lion inaso a gurfanar dasu agaban shari'a saboda yanzu haka en jarida suna hanya dakuma en gidan television saboda komai live nakeso ayishi yanda koda manya qasa zasu rufe maganar mutane bazasu basu wannan damar ba"
Wani police ne ya shigo dakin ya sarawa Zaki yace
"Sir en jaridar sun karaso"
"Permission carry on"
yacewa police din nan akashigo da cameras masu video live nayi masu daukar photo nayi masu rubutawa nayi nan gidan ya cika maqil anata haskawa alabarai yayinda aka sako hoton gwamna maici wato AA KAITA ana nemansa wanted
Wani tulu dake kusada king ya tunkude baisani ba nan fah ya fashe sai qarar tussssh kikeji take dakin yafara girgiza wani zobe a hannun ODUBARIBA da tuni ya fadi kasa yana shure² ya fara cire wani jan hayaki sai kuma kukan wani irin abu kamar dodo dayake tashi kamar daga kasan gidan
Zaki cikin qarfin hali ya fara bin inda yake jiyo sautin,ta corridor nn ya d'inga bi harya kaishi wajen steps d'in da zai kaishi underground
Sauka ya d'ingayi a hankaki cikin kwarewar aikinsa yana duddubawa har ya karasa wajen kofar dakin da sautin yafi fita sosai.Shiga dakin yayi nn take kansa ya fara juyawa,jikinsa ya fara rawa
Addua ya d'ingayi harya samu ya denaji,ashe dodon da suke bautawa wannan tulun daya fashe kusan qarfinsa ne aciki. Da farko Zaki ya girgiza da ganin wannan halitta saboda wani irin kwatantanwa da ODUBARIBA keyi gawani irin abu da yake fita abakinsa kore mai shegen yauqi bbu kyan gani.
Daga idonsa da jini me fita daga ciki yayi ya kalli Zaki da kuma king daya biyoshi abaya,yana kallon king ya qurma wani irin ihu domin king yashigo dakinne yana mai karantar Ayatul kursiyu abakinsa, ganin addu'ar tana illata Odubariba yasa king da Zaki suka qara qaimi wani kabbara king yayi tare da harbin wanna dodon a idonsa na dama habawa wani irin girgiza dodon yayi tare da wani ihu mai amo nan yayi kan Zaki kamin ya iso yaqara sakar masa bullet a tsakiyar kai nan ya zube ko shurawa baiba anan dan gidan yaci gaba da girgiza yana rushewa aguje suka fito awannan dakin
Suna fitowa kansu karasu wajen steps d'in da zasu bi wajen fita ginin steps din ya zubuwa Zaki dake gaba....
😭😭😭 _WAYYO ZAKI_
Wallahi a gajiye nake yau ba kadan ba 🥴🥴
COMMENTS
SHARE FISABILLAH
[1/6, 9:12 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
ELEGANT ONLINE WRITERS
_ALHAMDULILLAH_
We're back again💃🏻💃🏻💃🏻it's been a while. Thanks all for ur prayers, love and concern. I really do appreciate ur cares towards me,am very glad to av u all habibties🥰😍😘Jazakallahu khair
Yawwa nace ba,kuna deji ai...🧏🏻♀️ ga fah masoyin ya dawo🤗My KING,ur KING,our KING is back💃🏻💃🏻💃🏻
_let's cut the bullshit_ 😎
33
Wani irin ihu King ya saka a gigice ya tahu inda Zaki ya fadi block ya danne kafansa.Kokarin daga block d'in ya fara ama ina nauyinsa yafi karfin d'agawan mutum daya ga jini sai zuba yake daga kafar Zaki don block din ya fasa har kashin kafarsa.Azabar da Zaki keji yasa ya fara lumshe ido kamar sai sume
"No no no...Zaki stay with me,karka rufe idonka"
King keta maimaitawa a gigice ya rasa ma ta ina zai fara gashi gidan zai kara tsatstsagewa yake, steps din da zai fitarsu daga underground din kuma ya rushe.Bangarensu Fahima kua securities sun fito dasu an dauko saudat dake yashe a kasa an sata cikin ambulance,sunyi kokarin kwashe gawarwakin da Wanda sukaji rauni sai sauran da suke lfy Uchenna,David,Gboy,suleguy an kwashesu suma a motar en sanda.
Fitowarsu Fahima taga d'and'azon en jarida a wajen gidan harda na wajen aikinsu duk tsoro ya hanasu shiga ganin yanda ginin me rushewa.Har zasu shiga taji wani police yana
"DSS ALIYU DAPO and KING are still inside,we have to save they lives"
fasa shiga tayi ta nufi hanyar komawa cikin gidan da gudu securities na kiranta koh ta kansu bata bi ba ta kutsa cikin tanayi tana kaucewa ginin dake zubuwa,tazo tsakiyar parlor knn ta hango King rungume da Zaki yana jansa
"Me kikeyi anan?out now"
King ya fada a tsawace,daga kan da zeyi ya hango wani gini na kokarin faduwa Fahima dasauri ya saki Zaki yana kiran security ya taho da gudu ya hankadata gefe
Kafin ya juya wajen Zaki yaji shima an hankadasa gefe da karfi ya fadi gefen Fahima,dagowan da zeyi sai ganin karfin globes d'in dake tsakiyar parlor ya zubuwa Zaki a kai India yay daidai da shigowar polisawan aka fara basu taimakon gaggawa
Da kansa King ya ciccibi Zaki duk nauyinsa yana
"Why Zaki,why"
"Till I die my King"
*************************
Siren din motocin polisawa dana ambulance ne ya karade ilahirin asibiti inda nurses da securities suka fara kokarin fitowa da don basu taimakon gaggawa
King na tareda Zaki da oxygen aka daurashi akan gadon asibitin akayi hanyar emergency dashi.Magana Zaki keta kokarin yiwa King cikin wahala dakyar King ya kagane abinda yake fada ta hanyar motsin bakinsa
"Gidanka,gidanka..gidan gona"
Har aka shige dashi emergency, Saudat ma emergency akayi da ita sai Zee da Fahima da suma akayi dasu daki don duba lafiyarsu hakama sauran guards din da sukaji rauni.Suspect da aka kama kuwa su Uchenna anyi babbar headquarter dasu for further investigation.
King kuwa kin zama a dubasa yayi sai kai kawo yakeyi a kofar ICU,maganar da Zaki ya masa na tsaye a kokon ransa.40mins later aka fito da Zaki daure da bandages koh ina a jikinsa akayi dakin hutu dashi.
"Doctor ya jikin nashi?"
"Alhamdulillah,he seriously needs ur prayers"
Ajiyar zuciya King ya sauke a wahale yace
"What's his condition now?"
"He needs surgery both face da left leg d'insa"
"Innalillahi wa inna ilaihi raji'un,Sauran patients din fah?"
"Yanxu zanje na duba conditions dinsu,akoi doctors akansu suma.You need to rest Insha Allah all is well"
"Uhmmm"
Kawai King yace ya nemi kujera ya zauna,dafe kansa yayi yanajin wani irin zugi a ransa na tausayawa halinda Zaki yake ciki duk akansu.Tunda suka hadu Zaki yake kokarin bashi kariya da dukkan karfinsa,yana jinsa tamkar jininsa.Zai iya jure rasa komai a rayuwarsa ama banda Zaki
Wasu shud'ad'd'un lokuta ne suka fara dawo masa kwanyansa
"Why do u choose to be a thug?"
"To survive"
Zaki ya basa amsa a takaici da turanci suke magana don lokacin Zaki bayajin Hausa koh Kazan
"Menene matakin karatunka?"
"Secondary"
"Meya hanaka cigaba?"
"Money"
"Meyasa tho baka nemi wani aikin koda dako ne kayi ba a maimakon dabanci?"
"Abinda yafi kawo kudi knn a areanmu"
"Will u change ur life and be a better person if u get the chance?"
"A yanxu bazan iya kowanni irin aiki ba am used to what am doing now"
"A taimakon saka rayuwar al'umma cikin hatsari mai zai hana ka kasance mai basu kariya da dukkan karfinka"
"Me kake nufi?"
"Ina nufin ka sama one of the securities da kasarka zatayi alfahari dashi ba wanda zai zama abin Allah wadai ba cikin al'umma"
Shiru Zaki yayi na en seconds yana tunanin maganganun King,tabbas zaiso chanja rayuwarsa
"Tayaya kake tunanin hakan zai faru?"
"Kamar yanda kake amfani da karfi,rashin tsoro da jajircewa wajen raba al'umma da mallakinsu haka zakayi amfani da wadannan abubuwan wajen basu kariya.Secondary certificate dinka yana nn?"
"Yes"
"Mai zai hana ka kuma makaranta?"
"Banida wnn gatan"
"Allah ne gatan kuwa snn nima zan zame maka gata da dukkan abinda na mallaka"
Koyi manage zuwa anjima Insha Allah
COMMENTS
SHARE FISABILLAH 🥰
"
[1/6, 9:12 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
34
Tafiya mai nesa yayi sosai cikin dajin da gidan yake gashi ya bar motarsa ya barota a kofar gidan. Saida ya nitsa cikin jejin tukunna ya ciro jen kyelle a aljihunsa,surutun tsafinsu ya dingayi na kusan 20mins saide shiru daga yanda yaji jikinsa beyi respond ba yasan akoi matsala.
Shafa aljihunsa dukka yayi cikin 6acin rai yace "shit" tunawa da wayoyinsa da atm's dinsa daya bari a mota.
Dakyar ya fito bakin titi a galabaice sbd dogon tafiyar daya sha nn ma ya kusa 30mins kafin ya samu motar itace ya hau bayan inda ya kawosa cikin garin ABIA
Wani d'an joint ya gani da plastic chair na matasa sunata shaye_shaye ya zauna daga gefe kan kujerar robar yana ajiyar zuciya. Zuciyarsa sai tafasa take da bakin cikin shammatan da Zaki ya masa
Wato Zaki acts to be fool just to fool d fool that thinks he's fooling him. Ya dauka zai iya using dinsa wajen achieving goal dinsa snn daga baya shima ya gama dashi ashe shine biggest fool din
Tunaninsa yanxu ma tayaya zaiyi ya kuma Kaduna, yasan by now he's face was evrwia. Meyasa tun farko baiga bayan king ba ya tsaya biyewa kunqiya da buqatarta gashi buqatar bata biya ba babu tsontso babu tarko.
Haka ya shafe kusan awonni yana tunani na rashin mafita har duhu ya fara shigowa, wani iyamuri da shagon giyarsa ke gefen inda AA yake ne ya lura dashi ganin shigar suit na alfarma dake jikin AA da yanayin skin dinsa dukda wahala da gajiyar dayake ciki yasan bazai rasa maiko ba
Tahowa yayi gabansa ya dafashi yana washe masa hakwara cikin pidgin English yace
"How fa bro wetin una dey want or maybe i can help?"
Dago kansa AA yayi ya kalle iyamurin dukda bai yarda dashi ba ama sai yaji kaman an aiko masa da rahama ne
"please can u help me with water am really thirsty"
_KADUNA STATE GENERAL HOSPITAL_
Gaba daya an gama examine dinsu mutanen da aka dauko daga gidansu ABIA, Fahima da wasu guards daga ciki are well healthy don ita Allah_Allah ma take su sallameta taje tayi abinda yake gabanta
Microphone dake dunkule a hannunta ta bude tana kallo, one side of her heart is much excited and overjoyed na wnn abinda ya faru kamar wani miracle and the other side cike yake da kunci na ganin mahaifinta cikin one of the most wanted criminals
Saide kamar yanda tayiwa kanta alkawari da yarda Allah saita cika shi ta hanyar bada kwarara kuma cikakkun shaida akan dukkan abinda ta sani
Wani doctor da nurses biyu dake biye dashi a baya ne suka shigo dakin da Fahime ke kwance ya tambayeta yanayin jikinta
"Doctor am fine, please i need to go now"
"Hakuri zakiyi don ba'a bamu damar discharging kowannenku ba andthe hospital is on tight security"
"Doctor sauran en uwana fah i mean the first lady Zee kaita da dayar matar?"
"Duk suna hutawa, Zee is fine too saide dayar patient din is on critical condition just pray for her"
_KING_
Dakyar aka barshi ya shiga ganin Zaki, saida ya chanja kayansa zuwa na asibitin snn hatta takalmi saida ya cire don ba'a son making any possible sound
Ganin yanda Zaki yake nade cikin bandages daga fuskarsa har zuwa jikinsa ya idon King tara kwalla, tsananin so da tausayin Zaki na kara mamayar ransa. He's badly injured duk sbd shi kullum yana risking rayuwarsa
Ya tuna lokacin da DIJA ta haihu, lokacin da yayi accident koh yace AA yasa mota bin kansa yanda Zaki yasha dawainiya dashi har yayi yanda yayi ya fitar dashi a kasar ba tareda sanin kowa ba
"GIDAN GONA"
Maganar Zaki na karshe ne ya dawo kansa
"Me yake nufi da Gidansa na gidan gona?"
COMMENTS
SHARE FISABILLAH
[1/6, 9:13 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
_Here we are_ 🤸🏻♀️🤸🏻♀️
35
Saida ya biya wajen sauran patients d'in ya dubasu,d'akin da Saudat take ya shiga last.Tsananin tausayin halin da yaganta a ciki yasa idonsa tara kwalla don saida ya tambayi likitan condition dinta
Tana kwance ringingine an lullubeta don koh kaya bbu a jikinta,wanke bayanta da akayi aka cire duk wani dauda yasa duwawunta kamar an tuna rami
Bacci takeyi cike da nutsuwa na saukin azabar da takeji kwanaki,fuskarta tayi fiyau sai wani uban haske datayi kamar farar takarda
Tunani yake a ransa
"Koh wacece wnn?koh wanene yayi sanadiyyar zuwanta gidan?"
Yana mata fatan tashi lafiya snn ya mata tarin tambayoyin dake bakinsa akanta.Sai kuma tunanin Dijansa ya fado masa rai.Tho ina suka kai mishi Dijansa,idan har dagaske tana hannunsu dole a sameta a gidan.Ina AA yakai masa ita? Bashida mai amsa masa dole ya fita daga dakin zuciyarsa na masa zugi
Compound din asibitin ya fito dukda dare ne don kusan 12 ama duk guards dinsa da sauran securities na zagaye a asibitin.Ganin King yasa su karasowa inda yake, wani guard dinsa mai suna Mario ya matso daf dashi yana tambayarsa koh yana bukatar wani Abu ne
"Ka kaini gidan gona"
Abinda yace masa knn ya karasa wajen motocinsa dake pake.Gudun da drivern yakeyi yasa cikin 20mins suka karasa gidan gonar tasa. A bakin gate din gidan dake jikin gidan gonar suka tsaye driver yayi horn saiga maigadi ya leko,ganin motocinsu King ya sashi budewa da mamaki don duk inda yaga motarsu zai ganeta shi kuwa King tun dawowarsa garin bai leko gidan gonar tasa ba sai yau kuma a daren nn.
Gabadaya motocinsu 3 suka shiga gidan kowanne yayi parking. Mario dake gaban motar da King yake ya fito da sauri ya budewa King dake zaune a bayan motar ya kwantar da kansa kan kujerar idonsa a lumshe.Saida yakai kusan 5mins tukunna ya fito
Mai gadi kuwa yana gama rufe gate din jikinsa na rawa ya karaso gaban king cikin tsoro abinda zai biyo baya sbd guduwarsu Dija, kafin King yayi magana yayi sauri cikin rawar murya yace
"Wallahi ranka ya dade shammata ta tsohon nn yayi,kafin na ankara ya bugamin sandar hannunsa suka gudu.Don Allah amin afuwa karna rasa aikina"
Cikin rashin fahimtar zancen nasa King yace
"Me kake nufi kuma suwaye suka gudu?"
"Ranka ya dade mutanen da Oga yake kula dasu anan shekara da shekaru"
"Su waye na tambayeka kuma wani oga?"
Cikin tsawa King yayi maganar wanda yasa har hantar mai gadi kadawa don tsoron yayin King daya gani
"Ranka ya dade wallahi nima ban sansu ba,kawaide Oga yacemin na dinga kula karna bari su fita koh nn da cen don Allah amin afuwa a yafemin kuskurene"
"Waye ya saka aikin,waye Ogan?"
"Ranka ya dade bansan sunanshi ba hasalima bansan shi ba don shekara 6 knn daya sani aiki saide shima da irin wnn motocin yake zuwa nn shi yasa na shaida taku kila yaronka ne"
"DIJA"
King ya furta da wnn irin tune
"Tabbas naji dattijon nn ya furta suna nn ranka ya dade lokacin da zasu gudu"
"Yaushe suka gudu?"
"Jiya da safe ranka ya Dade"
Wani hucin iska mai zafi king ya fesar, for all this while knn su Dija na hannun Zaki a cikin gidansa ama bai taba fadamasa ba.Meyasa Zaki zai boye masa abu mafi mahimmanci a rayuwarsa haka,meyasa zai barshi yayi ta fama da rad'ad'in zuciya na rashin matarsa.
Knn DIJANSA na raye tsawon lokacin nn karkashin kulawar na kusada shi ama bai taba sani ba.Ya rasa wani irin yanayi yake cikin,farin ciki jin Dijansa na raye karkashin kulawar Zakinsa koh kuwa 6acin rai na 6oye masa da yayi ga.
Saide kuma menene yasan Zaki nada tasa munafar na yin hakan wanda tashinsa lafiya ne kadai zai warware masa dalilin 6oye masa Dijansa na tsawon lokacin nn.
Wannan shi ake cewa ga koshi ga kwanar yunwa,yaga samu yaga rashi.Gashi de ya samu labarin Dijansa tana raye da inda take yasan tana cikin koshin lafiya da kulawa da tsawon lokacin nn sabanin mafarkinsa da tunaninsa dake nuna masa Dijansa na cikin tsananin ukuba saide kuma gashi ta kara su6uce masa a daidai gabar da zai hadu da ita.
Haka ya shiga mota suka kuma asibitin,zuciyarsa a cunkushe.Dakin da aka cemasa Fahima take ya shiga don dazu ita kadaice bai shiga ya dubata ba Zee kuma har lokacin allurar baccin da aka mata bai sake ta ba.
Fahima na ganinsa ta mike daga kwanciyar da take akan gadon asibitin tana tunani. Sallama ya mata ta amsa kanta a kasa sbd kwarjinsa da yanda taji gabadaya ya cika mata ido,kujerar dake ajiye gefen gadon ya zauna akai yana fuskantarta
"Ya jikin naki?"
"Alhamdulillah"
"Meya kaiki Abia?"
King ya tambayeta tarrda kafeta da ido don shi duk tsammaninsa bin kokkofinta kan aiki ne ya kaita Abia.Idonta ne ya cicciko da kwalla tayi kokarin maydasu don bata bukatar kowanne irin rauni da zai jawo mata ragontaka
Ajiyar zuciya ta sauke,ta dago kanta suka hada ido da King snn ta mayar gefe
"Mahaifina ne ya bada sacrifice dina ga kunqiyarsu"
With a little bit shock and surprise King ke kallonta,cikin mamaki yace
"Shima membern cults dinne?"
"Ehh,ban taba sani ba sbd ba zuwa wajenshi nakeyi ba saida ya kirani akan yanason ganina shine naje garin"
"Innalillahi wa inna ilayhi raji'un,shima musulmi ne kamarsu AA"
"Aa,sunanshi Uchenna"
"And ur surname?"
Nan Fahima ta bashi labari tun daga zuwan Uchenna garin Kaduna da haduwarsa da maminta kamar yanda ta bata labari har zuwa abinda ya faru dashi Wanda yayi sanadiyyar guduwarsa ya kuma garinsu da yanda akayi ya kuma Christian sbd gudun talauci da kwadayin dukiyar da kawunsa ya masa alkawari wanda hakan yasa maminta guduwa da ita da dawo Kaduna.Har labarin da Uchenna ya bata na sanadiyyar shigarsa kunqiya duk saida ta Bawa king
"Duk inda zanje ina saka microphone a jikina Wanda yake nadar kowanne irin magana da akayi a gabana,lokacin da Babana ya kaini gidan kunqiyar ma microphone din na jikina.Duk labarin daya bani na sanadiyyar shigarsa kunqiya da fansar raina dana yaransa jarirai daya bayar yana nade a ciki hakama maganganun da AA yayi na kawo wnn baiwar Allah kunqiya ya dauka matarka ce da kashemin Mamina dayayi duk yana ciki.Wnn na tabbata itama babbar shaidace da zamu amfani da ita wajen gurfanar dasu"
Ta fada tare da mikawa King microphone din,jinjina Kansa yayi kawai don yama rasa mai zaice a halin yanxu ya karba
"Saida safe"
Yace mata kawai ya fice a dakin.Dakin da Zaki yake ya kuma a hankali ya bude kofar bbu kowa sai sautin na'ura dake fita a hankali ya zauna agefen kafafun Zaki YANA kallonsa cikeda tausayi
_6YRS BACK_
Cikin sauri,d'auki,farinciki da murna na samun kyauta da ido koh mulki bazai taba baka ba.Kyauta tafi komai daraja,kyautar 'ya'ya har biyu a lokaci daya.In ba Allah ba wa zai baka
Hamdala kawai yake tayi daga zuci har baki ya fito daga asibitin inda ya nufi parking space ya shiga motarsa don dauko kayan da nurses suka buqata ya kawo cikin gaggawa sbd kid'ima da rudewar yanda yaga nukudar Dija ya tashi basa sun tuna da kayan haihuwa ba gashi dare ne don har anyi isha'i su Babaji da Dada kuma suna gefensa koh ta Kansu bai bi ba suka wuce
Haka yake ta sharara gudu a motar don titi babu wadatar motocin don lokacin har 11 ta wuce,wata katuwar trailer ya gani tana dososhi gadan².Take ya fara kokarin kaucewa ama sai yaga duk inda yayi da kan motarsa tana binsa kafin kace mai sai ganin trailer yayi a kansa,daga nn bai sake sanin inda kansa yake ba ...
_Not edited_🙅🏻♀️
_COMMENTS_
_SHARE FISABILLAH_
[1/6, 9:14 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
.🤏🏾✍🏾5STARS NOVELS ELEGANT ONLINE WRITER'S✍🏾🤏🏾
Albishirinku masoya karanta zafafan litattafan Hausa, na ELEGANT ONLINE WRITER'S, muna tafe da wani zazzafan albishir gareku, ƙungiyar ta shirya fitar muku da fitattun litattafai guda biyar a wannan sabuwar shekara me kamawa insha Allah.
Kamar yadda kuka sani, wannan ƙungiyar ta saba kawo muku zafafan litattafai, masu ilimantarwa, faɗakarwa gami da nishaɗantarwa kamarsu
MOON ,AUREN KIYAYYA,YAR AIKIN GIDINA , SHALELEN BAFFA, NEEHAL, LOST PRINCE Dakuma FORBIDDEN LOVE haɗi da AUREN FANSA.
Da sauran litattafai wanda suka saba nishaɗantar daku.
To gadama ta samu, awannan karan ma kungiyar ta ware muku kayatattun littafanta na shekarar 2022,wanda zasu samar muku da nishaɗi ds ilimantuwa.
littafan daban suke suntattare da duk wani kalar nishadi,soyayya,cin amana,zamantakewa,dakuma ƙaddara.
Karku bari a baku labari, dan tabbas baza kuyi dana sanin siyan wannan litattafan ba.
1. TUGGU BIYU
Aleeshatulkhairi phone
Wacce ta zanzare ta nishadantar daku a cikin littafinta maisuna NAMIJI KENAN.
2.IDAN ZUCIYA TAYI WAKE.
(meerarh)
Wacce ta fadakar daku tare da nishadantar daku acikin littafinta na HUBBUR-RUH.
3.NIHLAH
Mammy kabeer
Fitacciyar marubuciyar nan wacce ta nishadantar daku da littafinta na NASREEN da GIDAN AIKINA.
4.MATA A YAU.
(aphsert)
Matashiyar marubuciyar nan wacce tazo muku da kayataccen littafin RETURN OF THE KING.
5. ZUBAR HAWAYENA.
(Gimbiya Ayshu)
Wacce ta nishadantar daku cikin littafin LAILAH
ne kacal dan jin dadinku.
Sannan gamasu biya ta account zaku turo kudin ku ta wannan account din
👉0623151889 Aisha nura murtala Gt bank.
Evidence of payment
👉08148360851
Ga maison littafi guda daya kuma saiya tuntubi lambar dake jikin littafin daya ke so.
Masu turo katin waya kuma ta nan
👉09067211352
Idan kana bukatar littafi daya ne daga ciki kawai ka tuntubi wannan number 08148360851
Littafan daban suke ko wanne da salonsa kada ku sake abaku labari ko ayi baku ,saikunzo💃💃💃💃💃💃💃
Insha Allah, litattafan zasu fara zuwa muku, ranar ɗaya ga watan Janairu shekara ta 2022
Kar ku bari a baku labari
36
Tunda yaji wayar da AA yakeyi na plan d'insa da aikin daya bayar akansu King da Wanda zeyiwa Dija hankalinsa yake a tashe ainun,ya ma rasa ta ina zai fara.Dija zai fara ceto koh King d'in
Sai kai kawo yakeyi daga bakin asibitin tunda King ya kawo Dija daman yake biye dashi a bayansa inda yayi parking daga waje, yana tsaye a bakin asibitin yaga King ya fito cikin sauri
He's really confused,ya rasa ta kanwa zai fara Dija zai fara saving koh King.Ganin King ya tada mota yayi gaba yasashi shiga asibitin da sauri
Face mask yasa a fuskarsa ya jawo Pcap d'in kansa ya nufi office d'in Dr Sa'id, bayan kamar 5mins suka fito tare da Dr.Zaki yayi hanyar waje dasauri Dr kuma ya nufi dakin da aka kwantar da Dija
Yana fitowa compound d'in asibitin ya kira Mario a waya
"Arrange ur men and be very careful"
Motarsa ya shiga ya bata speed ama kafin ya cimma King har sun sami nasara akansa.A sukwane ya karaso inda motar king tayi kwatsa²,dakyar ya zaro shi ta gaban glass din motar koh motsi bayayi jikinsa gabadaya jini ne koh ta ina
A rude yake driving d'in ikon Allah ne kadai ya kawosa gidan gonan King dake bayan gari
3:00am
"We can't treat him here,he's badly injured dole sai mun kaishi asibiti gashi ya samu karaya koh ta ina.Barin sa anan is a big threat"
Zaki daketa kai kawo a dakin,breathing heavily cikin zafin rai da konan zuci.Deep sigh ya ajiye da rinannun idonsa yacewa doctor
"Kaishi asibiti tamkar wani barazana ne ga rayuwarsa matukar masu farautarsa suka san rana raye, Doctor I need ur help seriously inason kamin arrangement na fita dashi a kasar nn ba tare da sanin kowa ba"
Dan shiru Doctor yayi na en seconds tukunna yace
"Lemme see what I can do"
Doctor Sa'id yayi duk wani tsare² na fitar da King cikin sirri ta private jet aka wuce dashi India
Kulawa sosai King ya samu ta hanyar Dr Sa'id daya hadashi da abokinsa Dr ishaq da sukayi karatu tare dake aiki acen India.
King yayi spending kusan 2yrs a India kafin ya samu cikakken lfy,inda yakejin labarin dukkan abinda yake faruwa a Nigeria ama Zaki bai taba sanar masa Dija na raye ba don koda ya tambayeshi CE masa yayi an nemeta an rasa daga ita har jariran.
Mummunan labarin da ya saka King kasa dawowa kenan na tsawon shekaru.
Bayan Zaki ya samu tabbacin King ya samu lfy yaje har gidan Sheikh Imam Mohammed Suleiman Wanda shi kadai ne yasan King na raye ama Dija kuwa kowa ya dauka bata raye
Bayan sun gama gaisawa Zaki ya fara mishi bayani
"Allah gafarta malam daman akan maganar King ne"
"Ohh to Aliyu koh,ya jikin nasa ina fatan bbu wata matsala?"
"Alhamdulillah kamar yanda likitoci suka bani tabbaci ya samu ishashshen lfy yanxu dukkan wani karaya na jikinsa ya warke zai iya dawowa kasarsa idan da buqatar hakan"
"Masha Allahu,Alhamdulillah Allah ya kara lafiya ya mana gatangar tsari da makiya"
"Ameen ameen"
Zaki ya amsa tare da gyara zaman cikin ladabi kamar ba tsohon d'an awawa ba yace
"Daman ina buqatar shawararka ne akan dawowar King shin kana ganin lokaci yayi da zai dawo gida koh kuma kana da wata shawara game da hakan?"
D'an gyaran murya Sheikh yayi snn yace
"A hangen da lissafin dawowar Aliyu yanxu ba shine mafita ba koh sbd batan iyalinsa zanzo ace kun tsananta bincike koh Allah zai taimaka inda rabon a sameta nima nn zanyi iya kokarina daga cikin d'an sanin da ubangiji ya bani wajen tayaku da addua gwargwadon iyawata.
Nan da wani d'an lokaci idan da rabon toh idan kuma bbu labarinsu sai a mishhi shirye²n dawowa. Allah ubangiji ya mana jagora"
"Bana tunanin tana raye"
Zaki ya fada kai tsaye,Kallon nazari Sheikh ya mishi
"Menene dalilinka na fadar haka?"
Sai lokacin Zaki ya tuna amsar daya bawa sheikh take ya basar yace
"Saboda tsawon lokacin da naga har yanxu bbu lbrinta"
Badon Sheikh ya gamsu ba yace
"Addua CE kadai mafita,Allah ya warware mana komai cikin sauki"
"Ameen,Maganar King din fah"
"Akoi wani Dan uwana dake Jidda da zama anan Saudi Arabia koh zan mishi maganar Aliyu ya kuma wajenshi da zama SBD shima babban malamine don Aliyu na buqatar karin ilimin addini kodan ya tsare kansa duniya da lahira"
Koda Zaki ya sanar da King shawarar da suka yanke da Sheikh bai ki ba don tunda akace masa bbu Dija yaji kasar ma ta fitaa ransa gabadaya.
Ji yayi hannun Zaki dake damke cikin nasa na motsawa kadan²,daga kai yayi da sauri yana kallon fuskar Zaki dake kokarin motsa idonsa nason budewa
Fitar numfashinsa ne ya fara sauyawa cikin sauri² yana kokawa da fitarsa.Bude kofar dakin akkayi inda doctor dake in charge ya shigo daman yaga motsin Zakin ta CCTV dake makale suna jiran farkawarsa at anytime
_AA KAITA_
Jansa a jiki Igbo nn ya dingayi har saida AA ya sake dashi hakama da lokacin tashinsa yayi ganin AA na zaune still a wajen ya sashi tambayarsa bazai tafi gida bane nn AA ya fadamasa shi bakone bashida wajen kwana
Inyamuri fah a tunaninsa yaga kudi kawai take ya Yankee shawarar kai AA gidansa ya kwana in yaso cikin dare ya yasheshi kawai don ya tabbata bazai rasa kudi koh abin kudin a jikin AA ba..........
COMMENTS
SHARE FISABILLAH 🥰
[1/6, 9:16 PM] +234 708 603 7570: RETURN OF THE KING
By APHSERTEEN KHAIREE
ELEGANT ONLINE WRITERS
_INA NEMAN AFUWARKU DA JINI SHIRU FOR COUPLE OF DAYS.WAYATA KE BANI HEADACHE AMA INSHA ALLAH KOMAI YAZO KARSHE DAGA YAU ZAKU CIGABA DA SAMUN UPDATES KULLUM_🙏🏻🙏🏻🙏🏻
_TABBAS RASHIN UPDATES AKAN LOKACI NASA NOVEL YA FITA A RAN FANS,INA MAI NEMAN AFUWARKU KU CIGABA DA HAKURI.INSHA ALLAH ZANYI IYAKAR KOKARINA WAJEN BAKU UPDATE KULLUM,KU CIGABA DA BANI KARFIN GUIWA DA HADIN KAI KAMAR YANDA KUKA SABA.I PROMISE THIS TIME AROUND I WON'T LET U DOWN_
JUMA'AT MUBARAK ❤️❤️
38
Wani k'azantaccen gida ne da gantsa kuka duk ta mishi ru6anya daga jikin bangon zuwa simintin dake kasan gidan wanda yake a faffashe.
Irin ginin nan ne da ake kira da face me I slap u wato dakuna na kallon juna a jere gashi kowanne daki d'an karamin generator Tiger na aiki daga bakin kofar sai kara kakeji koh ta ina ga hasken bulbs a kowanne kofar wanda ya taimaka ya haske gidan.Dakin iyamurin nn daya taimaka AA na daga karshen passage d'in kusada jnda toilets ke jere shiyasa dakinsa yafi na kowa wari
Tunda ya bude suka shiga AA ya toshe hancinsa sbd wari ama shi kua Ema koh a jikinsa da alamu ya saba kayansa.
Wata yamutsattsiyar katiface a dakin sai tilin kayansa dake ta tashin tsami a jibge daga gefe,su bucket da kayan kwanukan abinci duk yana ciki harda yar rishow dinsa na girki.
Kallon dakin AA yakeyi a kyamace wai yau shine zai kwana a cikin wannan kazantar
Bayan sun gama cin abincin da Ema ya siyo musu daga fastfood duk lissafinsa zai fanshe kudinsa a jikin AA.
Ruwa AA ya d'an watsa koda ya fito ji yayi jikinsa na wani yamyam sbd toilet d'in
Bayan sun kwanta AA ya kalli Ema yace
"Thank u so much my friend I really appreciate"
Dariya Ema yayi yana nuna masa babu komai snn AA a cigaba da magana
"Inason ka sake taimakona da wani abu"
"Ka fadi koma menene zan maka baka da damuwa"
"Zakaje min garinmu ne,ni yanxu bazan iya shiga ba don nasan ina cikin list wanted criminals yanxu"
Dan numfasawa Ema yayi yana mamaki decent person kamar AA ne wanted
"Karka damu ka fadamin koma menene zan maka shi"
"Inada wani gida boyayye a Kaduna bbu wanda yasan dashi.Anan nake ajiye dukiyata,shine nakso kaje ka balle gidan zan baka pin number safe dina inda tarin kudi yake da ni kaina bansan adadinsu ba but please ka rikemin ma'ana zan jiraka harka dawo then I promise u zan raba kudin nn biyu na baka rabi"
Wani murmushin gefen baki Ema yayi
"U don't have worry, trust me"
Washe gari suna tashi da safe Ema ya fara shirin tafiya,saide ya hada musu lafiyayyen breakfast AA yaci ya koshi sukayi sallama akan yana zuwa ayau zai jiyo ya dawo Abeokuta
Har park AA ya raka Ema yana daga masa hannu,wani killer smile Ema ya mishi
Motarsu na kokarin tashi AA dake gefe yaji cikinsa ya murd'a
D'an ya mutsa fuska yayi duk tunaninsa chanjin waje da abinci ne ama ina sai yyaji abin ya dado.Ema dake kallonsa yayi murmushi ya dauka dark glass ya toshe idonsa,wasa² AA saiga Abu na zama babba
Zubewarsa a qasa yayi daidai na tashin motarsu Ema suka bar park din,bye² yake yiwa AA dake zube a kasa yana dagawa Ema hannu alamar yana neman agaji
_KADUNA STATE_
Doctor na shigowa dakin da Zaki yake ya fara bashi taimakon gaggawa sbd numfashin sa dake fita da kyar.
King na rike da hannun Zaki shima kansa wani irin heavily breath yake saukewa
Cen sai sukaji Zaki yayi sauke wani irin nannauyar ajiyar zuciya,cikin sauri King ya kalli fuskarsa jin yanda hannun Zakin ya sake daga cikin nasa sai kuma ya maida kallonsa kan Doctor
"Ka dubashi mana"
King ya fada a tsawace
Ajiyar zuciya Doctor yayi cikin mutuwar jiki ya dafa King yana
"Am sorry,he's no more"
Ji yayi kamar an buga masa gudoma a tsakiyar kansa,duk wata gaba na jikinsa ta sake ya kasa motsa koda yatsan hannunsa.
Bakinsa nason furta wani abu ama ya kasa,kafe doctor kawai yayi da ido kamar wani shashasha
Ganin yanayin da King ya shiga yasa doctor rike kafadarsa ya fice dashi daga dakin inda guards dinsa ke tsaye yace musu
"Take him home,yana buqatar Hutu"
Mario ne ya riko King da mamakin shi kuwa kawai binso yakeyi da ido har suka saka shi a mota
Koda suka karaso gidan ma saida suka taimaka mishi wajen fito dashi daga mota suka kaishi har sama, Mario na bude bedroom din King idanunsu ya sarke dana juna
Sake shi Mario yayi tare da jayo kofar ya rufe. King dake tsaye daga bakin kofar ya kasa karasawa ciki, ya kasa gasgata abinda yaji dazu balle kuma wanda yake gani yanxu
Wani irin shock ya shiga na zuciya, jiki da kwakwalwa
Ji yayi numfashi na kokawa,kirjinsa na tsananta bugawa take jikinsa ya d'au rawa koh ta ina
_INDE NAGA HARYANXU MASOYA KING NA NAN INSHA ALLAH ZAN BAKU NA DARE YAU_
COMMENTS
SHARE FISABILLAH 🙏🏻🙏🏻
[1/6, 9:16 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
By
Aphserteen khairee
39
Ganin king na kokarin zubewa k'asa ya sata saurin karasowa gareshi ta riko kafadunsa suka zube durgushe a kasan.Runtse idanunsa da jikinsa ke rawa yayi,he can't believe what his eyes is seeing.
Yasan duk mafarki yake daga maganar Doctor har zuwa abinda yake gani a gabansa
Hugging dinsa tayi tightly tana shafa kansa,hawaye na rige²n fita a idonta na tausaya junansu for all his while da kaddara tasa suka nesanta da juna ba tare da sanin kowannensu na raye ba.
Lokacin da suka gudu daga gidan gonan, tafiya sukayi mai nisan gaske kafin su fito bakin titi.
Haka suka dinga tafiya suna hutawa har suka shigo cikin garin Kaduna
Koda su Babaji sukace mata su gudu su bar garin sai Dija taqi yarda tace musu saita tabbatar da abinda take zargi.
Sai ta tabbatar King baya raye tukunna zata bar garin Kaduna
Haka Dija dasu Babaji suka badda kama suka shigo har anguwar gangare inda tamfatsetsen gidan King yake.
Knocking din gate din sukayi fuskarsu rufe,koda Mai gadin aminin Babaji wanda shima ya tsofa ya bude ya tambayesu daga ina sai Dija ta bude masa fuskarta
Tsananin mamaki yasa Baba mai gadi zaro ido yana
" 'Yata daman kina raye?"
Dan waigawa Dija tayi taga bbu idon jama'a akansu tace
"Baba bari mu shiga"
Anan compound d'in gidan Dada ta zube sbd gajiya,Babaji kuwa rungume juna sukayi da baba mai gadi na murna sai Dija CE ta wuce entrance din da zai sadata da bangaren King abubuwa dayewa na dawo mata
Gidan na nn yanda ta barshi babu wani abu daya chanza,tunda ta shiga zuciyanta ke tsinkewa,kirjinta ke dukan uku² ga mamakinta na rashin ganin kowa kuma parlor a bude
Haka tayita kalle² na tsawon lokaci tana tsaye a parlor bbu alamar akoi mutum koh kuma anyi amfani da wajen a kwana biyun nn ama kuma ganin bbu kora yasata samun Dan karfin guiwa harta haura sama
Bedroom ta wuce direct,taga nn ma fes yake ama bbu alamar mutum.
Kallen² ta farayi koh zataga abinda zai tabbatar mata Bad'd'onta na raye ama bbu shi don daga kan kayansa har man shafawa tabbas bazata taba mantawa ba dukka wanda ta sani ne.
Babu wani abu sabo
Hawaye masu zafi ne suka gangaro idonta na sarewa,ta juya zata fita daga dakin knn sai ta hango towel dinsa akan cushion dake dakin,cikin sauri tasa hannu ta dauka tana tattabawa.
Jin danshi kadan a jiki na alamar ba dade da amfani dashi ba ya sata sakin murmushi
Haka tayi zaman jiran tsammani na kwana biyu a dakin King sai Fresh milk dake fridge din dakin kawai take sha.Su Dada kuwa ganin Dija shiru yasa su tada hankalinsu nn Baba mai gadi ya basu tabbacin King na raye suma ya musu rakiya bangarensu da haryanxu yake nn yanda yake da babu abinda yya chanza
Kunya da kawaici na Fulani ya hanasu su Dada leka Dija da bincikar halin da take ciki.
Wanda banda sallah babu abinda take dagata,tana makale da photo album din king daya zame masa tamkar diary tana adduar Allah ya dawo mata da baddonta lfy ya kareshi a duk inda yake....
_FEDERAL HIGH COURT KADUNA STATE_
Tsit court d'in ya d'auka ana jiran mai gayya mai aiki Chief Justice Isyaku Barau ya bada damar fara gabatar da shari'a.
Fahima da Zee kaita na zaune daga benches din dake gaba²
Bayan ya bada dama registrar ya mike
"Court zata saurari shari'a tsakanin tsohon gwamna ALIYU MOHAMMED GIWA tare da gwamna mai ci yanxu AMINU ABDULSALAM KAITA wanda aka samu hannunsa dumu² cikin daya daga cikin kunqiyoyin matsafi masu gwarkuwa da mutane ta hanyar tsafi dasu,dukda haryanxu ba'a samu nasarar kama shi saide sauran en uwansa na kunqiyar da suke hannun hukuma"
Bayan ya gama bayani ya mikawa Alkali takardun ya karba, saida ya gama dubawa tukunna ya dago kansa tare da gyara farin medicated glass din idonsa yayi dan clearing throats dinsa snn yace
"Ina lawyern mai kara yake"
Tashi yayi cikin ladabi ya gyara bakin rigar aikinsu yace
"Sunana BARRISTER FU'AD HASHIM,nine lawyer mai kara"
Murmushi Fahima dake zaune daga baya tayi ta kafe shi da ido cikin tsantsar son mijin nata
"Koh bangaren wanda ake kara suna da Lawyer da zai karesu"
Alkali ya tambaya
"Sunana BARRISTER JOSEPH YA'U,nine lawyer mai kare wa'inda ake qara"
Bayan sun gama gabatar da kansu,alkali yayi dan rubuce²nsa snn ha dago yace
"Lawyer mai qara,Bismillah"
Tashi Fu'ad yayi
"Inason court ta bani dama yiwa David Peter daya daga cikin member na cults din tambaya"
"Court ta baka"
Nn aka fito da David tare da wani dan sanda zuwa wajen da aka tanada don amsa tambaya
"Court zataso sanin asalinka da aikinka?"
"Sunana David Peter ni Igbo ne dan asalin garin Abeokuta,Nine mallaki Bbn company nan na DP AND SON'S"
"Menene alakar da GOVERNOR AA KAITA?"
"Abokina ne tun muna jami'a"
"Tun yaushe kake cikin kunqiyar tsafi da mutane?"
"Tun ina shekarar farko a jami'a"
"Tayaya ka samu kanka a cikin kunqiyar"
"Ta hanyar Uncle dina,kanin mahaifiyata knn"
"Mutane nawa kayi sanadiyyar halakarsu?"
"Babu adadi"
"Wanene na farko?"
"Mahaifiyata"
Take court ta dau hanayi
Nan alkali ya buga gudomarsa yana
"Order order"
Tsit court din ta kuma dauka,sauran en kunqiyar da sai tsoro² suke.
Baban fahima kuwa tunda ya daga kai suka hada ido da Fahima sau daya bai kuma ya sunkuyar kasa bai kuma dagawa ba
Gyaran murya Barrister Fu'ad Hashim yayi sannan ya cigaba
"Waye shugabanku?"
"ODUBARIBA,ni kaina zuwa kunqiyar nayi na sameshi yana jagorantarta snn ina da tabbaci ya mutu tun lokacin da aka kamamu"
"Menene alakar ka da ALIYU MOHAMMED GIWA wato King kuma meyasa kuke farautar rayuwarsa?"
"Shima member kunqiya ne tun muna jami'a.........
[1/6, 9:16 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY
Aphserteen khairee
ELEGANT ONLINE WRITERS
40
"Kasan hukuncin false allegations kowa?"
"Yes I know and am not making any false allegations, that's the bitter truth"
"Menene hujjarka?"
"Lawyern mu na tare da dukkan hujjoji da zai bayyana alak'ar King da kunqiya"
D'an juyawa Barrister Fu'ad yayi cikin dabara suka had'a ido da Fahima,Lumshe masa idonta tayi a hankali ta budesu tare da d'an girgiza masa kanta snn ta aiko masa kayataccen murmushi
Murmushi Fu'ad yayi ya d'an shafa sajensa,ya gyara tsayuwarsa yana fuskantar alkali snn yace
"Iyakacin tambayoyin da zanyiwa David Peter,nagode Ya mai girma mai shari'a"
"Koh Barrister Joseph Yau nada tambayoyin da zai yiwa David Peter?"
"Ina dashi mai girma mai shari'a"
Mikewa yayi ya isa gaban David yace
"Tun yaushe Mohammed Giwa wato King yake cikin kunqiyarku?"
"Objection ya mai shari'a,bai kamata Barrister ya yanke hukunci kai tsaye na cewa King na cikin kunqiya ba tare da kwakkwarar hujja ba"
Fu'ad yayi saurin katse shi
"A kiyaye Barrister Joseph"
"Nagode ya mai shari'a"
Murmushi Barrister Joseph yayi ya take zuwa gaban desk dinsu ya dauko wasu takardu da photos
"Ya mai shari'a wannan itace hujjata ta farko da yake nuna king nada alak'a da kunqiya.
Bayanai ne tun daga lokacin da Mohammed Giwa ya tsaya takararsa ta farko da yanda ya kashe magudan kudade duba da aikin da yakeyi a wnn lokacin bai isa ace ya samu wnn kudin ba snn binciken mu ya nuna bbu wata committee data tallafawa takarar tasa"
Registrar ne ya karbi takardun snn ya mikawa alkali ya duba ya ajiyesu gefe,Barrister Joseph ya cigaba
"Mr David Peter koh zaka fadawa court dalilinka na cewa King nada alaka da kunqiyarku?"
"Tabbas yana da alaka, sbd koh lokacin da zai tsaya takara saida kunqiya ta taimaka masa sosai duba da hidima da yake yiwa kunqiya don shi kadai ne ya taba bada sacrifice din iyayensa dukka a lokaci guda"
Bayan David yayi shiru Barrister Joseph ya cigaba
"Ya mai girma mai shari'a akoi hotonan King a cikin hujjar Dana kawo Wanda aka daukesa a kofar makabarta snn kayansa duk ya 6aci da jini.
Mun sami tabbaci daga bakin dukkan en kunqiyar cewa a washegarin dawowar tasa aka bashi aikin kawo jini kuma sun tabbatar mana a makabarta aka sashi wnn aikin"
Saida alkalin ya gama duba dukkan shaidodin tukunna yayi ajiyar zuciya ya dago kansa yace
"Court na buqatar ganin Mohammed Giwa cikin gaggawa"
Barrister Fu'ad Hashim ne ya mike cikin ladabi ya sunkuyar da kansa yace
"Ya mai shari'a muna neman afuwan court na rashin zuwan Mohammed giwa sbd shock din daya shiga na rashin babban yaronsa wato DSS ALIYU DAPO"
"Court zata daga kara har zuwa 22 ga wnn watan kuma muna fatan Mohammed Giwa ya kasance a wnn zama"
Ana tashi kowa ya fara kananan maganganu yana tofa albakacin bakinsa,wasu suce sharri ake yiwa King wasu kuma suce akoi kanshin gaskiya a maganarsu David na kusantuwar King da kunqiya
Fahima da Zee suna dage gefe jikin motar ta suna jiran Fu'ad,daman Zee tunda suka fito a asibitin suke tare a gidan Fahima
Basu fi 5mins ba sai gashi nn ya fito ya dosu inda suke
"Zanzo anjima na karbi laptop din naki,ki tabbata kin hada kan dukkan evidence din Insha Allah a zama na gaba zamu kawo karshensu"
"Insha Allahu zanyi kokari,na rasa inda nasa laptop din ne ama maybe a office na barshi yanzu zanje cen na duba sai na maka waya kazo ka karba"
_AA KAITA_
Murk'ushishi ya dingayi a qasa na azabar ciwon da cikinsa ke masa,ji yake kamar ana tsinka hanjinsa.
Tuni mutane suka cika a kansa ana tambayansa lfy,wani police dake gefe ne ya lura da cinkosun jama'ar wajen ya karaso yana tambayar meya faru
Shi ya daga AA da har jini ya fara fitowa ta bakinsa da hancinsa,yana ganin fuskarsa kuwa ya ganeshi don an kawo musu hotonsa nn headquarter su akan ana nemansa wanted
Yanxu haka patrol din daya fito dasu kenan
Wayarsu ta aiki ya ciro a aljihunsa ya kira motarsu inda sauran en uwansa suke
Suna zuwa aka saka AA a motar sai asibiti,kafin su karasa kuwa har sun kira headquarter sun sanar da ganin AA KAITA da sukayi nn take aka kira babban headquarter na Kaduna inda case d'in yake aka sanar
Bangaren Ema kuwa da farincikinsa ya sauka garin Kaduna,yasan may now maganin beran daya sawa AA ya gama dashi
sai da ya tsaya ya siya babbar Ghana most go tukunna ya dau taxi ya fadamasa inda zai kaisa,tafice mai nisa daga park zuwa anguwar da boyayyen gidan da AA yake
Bayan ya sallami mai taxi din baisha wahala ba wajen bude jam lock din gate d'in dama gwani ne wajen balle gidan jama'a don tsohon qungurmin barawo ne
Tsari da haduwar gidan har saida ya hadiye yawo haka ya dinga bin gidan da ido har ya nufi hanyar entrance nn ma karfe yasa ya balle kofar
Yana karasawa bedroom inda safe din yake ya saka pin din da AA ya fadamasa
Magudan dalolin kudade ya gani har saida yasa ihu don dadi,cikin sauri a jidesu a Ghana most go dinsa koh tsayawa rufe kofar naiyi ba ya fice a dakin ya fito compound
"You're under arrest, ur hands behind ur back"
Cikin razana ya saki jakan ganin en sanda a zagaye dashi koh ta ina
_KING_
Yanda jikinsa ya dau zafi ga wani rawan dari da fargici da King keyi ya mugun tsorata Dija
Hugging dinsa tayi sosai tana hawaye don bata taba ganinsa cikin wannan yanayin ba
Karatu ta fara masa a kunnensa cikin zazzakar muryarta dake hade da kuka, basu fi en mituna ba ya fara ajiyar zuciya a jajjere ya kwantar da kansa sosai a jikinta ita kuma ta cigaba da masa karatun tana shafa kansa har bacci mai nauyi ya daukesa
Batayi wani yunkuri ba dukda nauyinsa daya sauke mata hakan nn ta kyalesa sai ma kara makalesa a jikinta da tayi ta jingina da jikin kofar
[1/6, 9:17 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY
Aphserteen khairee
ELEGANT ONLINE WRITERS
41
King ba shi ya farka ba sai pass 10 ama sai ya k'i bude idonsa yana jin kamar mafarki yakeyi,yana bude idon zai ganshi shi kadai a dakin dukda yana jinsa a jikin mutum
Wata zuciyar kuma na fatan ace mafarkin ne daya tuna da maganar doctor
_"He's no more"_
Bude idonsa yayi cikin firgici yana
"Innalillahi wa inna ilaihi raji'un,Zaki"
Yanda ya firgita yasa Dija itama farkawa tana kallonsa da mamaki,kafeta shima yayi yana kallonta.
Tabbas ba mafarki yakeyi ba,wnn dijansa ce a gabansa
Ya rasa wani irin yanayi zuciyarsa ke ciki.Farincikin ganin DIJA koh alhinin rasa ZAKI
Higging d'inta yayi sosai tana ji yanda zuciyarsa ke tsananta bugu
"Ka tashi muyi sallah"
Ta rad'a masa a kunne,girgiza mata kai kawai yayi ta taimaka mishi ya mike
Tare suka shiga toilet d'in yana biye da ita. Har abin ya suma bata tsoro don ta tabbata yanayin king kam ba wai shock din ganinta bane akoi abinda ya faru
Saida ta taimaka masa yayi wanka itama tayi suka dauro alwala tukunna suka fito,jallabiya ta dauko masa a cikin closet dinsa itama ta zura daya ta saka hijab dinta King ya jagorancesu Sallah
Suna idarwa Kuka hawaye suka fara lalle marhabun a kumatun king.
"Allah ya jikanka da rahma Aliyu,Allah yasa wnn sadaukarwa da kayi ya zama sanadiyyar shigarka aljannah kenan, Allah ya kyautata makoncinka.
Ka yafemin Zaki,ka yafemin,ka yafemin.Ni nayi dragging dinta into all this mess"
Sai lokacin DIJA ta fahimci dalilin shigar King shock,tunawa da waye Zaki,alherinsa,sadaukarwarsa na komai akan King ga kuma tarin tambayoyin da takeso ta mishi ama gashi yanxu yama bar duniya.
"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun"
Sai hawaye itama daga ita har King an rasa mai rarrashin wani
Daren da take burin gani da mafarkin samu ya zame musu daren alhini na rashin Zaki
Babu abinda King ke tunawa kamar irin tsantsar shaquwa da kaunar dake tsakaninsu.
Zaki wani irin mutum ne wanda kai tsaye baka isa karantar halinsa,bazaka taba cewa Zaki yana son wani ba shi kawai kullum cikin aikinsa yake ama kuwa deep inside him kaunar uban gidansa ne
Zai iya yin komai akan king,zai iya rasa komai akansa,zai iya halaka kowa a kansa danma King ya tausarsa don shi kadai yake iyawa halin Zaki
Idan kaga Zaki na hira tho da king ne,dariya kuwa daman baya cikin halinsa koh hiran ma da sukeyi da King saide a kan aiki koh wani abu
Yana da mugun zurfin ciki ga bawa lokacin mahimmanci snn baya taba yin abu cikin gaggawa komai akan ka'ida yakeyinsa duk abinda zaiyi saiya bashi isheshshen lokaci kafin ya aiwatar
Tunawa yayi da ranar da Zaki ya karbi Kalmar shahada da aka tambayeshi wani suna yakeso
"Dukda bansan sunanka ba My king,naka sunan nakeso don inason nayi kwatanta koyi da halinka na son kawo cigaba tsakanin al'umma da yawan alkhairi"
Har ransa King yaji kaunar Zaki ya shigesa a take yanajin sa kamar blood related brother dinsa.Sheikh Imam Suleiman da yace
"Masha Allah,tabbas kayi zabi na kwarai don tun daga kan mai sunan Sayyidina Aliyu RA wanda ya kasance Sahabi mafi kusanci da Annabi SAW snn suriki a gareshi.
Muna maka fatan koyi da wnn suna mai daraja snn ka zama asalin Zaki mai taimako da tsoron al'umma da dukkan karfinka da iyawarka
" Menene ma'anar ZAKI"
Zaki ya tambaya,King yace masa
" *LION*"
"Wowwww,you're LION My King"
Dafa kafadarsa King yayi yace
"You're the real LION"
_FAHIMA_
Gudu take shararawa a motarta daga office suke ita da Zee,rashin ganin laptop dinta duk ya firgitata
Toh ina ta saka,ya akayi ta nemeshi ta rasa.
Baya gidanta da ta buda tuntuni duk tsammaninta yana office gashi nn ma baya nn
"Easy Fahima,Insha Allahu zamu gani maybe yana gidan de"
Zee ta fada donta kwantarwa Fahima hankali
"Bazaki gane ba Zee,wnn ne kadai evidence d'in da zai wanke King daga mugun tuggun da suke kokarin kulla masa don tabbas idan court da yarda da zancensu na King na cikin kunqiya duk kusan hukunci daya zasu fuskanta kinga kuwa bazamu bari mutumin da tseratar damu daga masifar da muga shiga ba shi ya fada ciki
Badan shi ba da yanxu saide wasu ba mu ba"
"Hakane Fahima kuma,Allah kadai yasan dubbin rayukan da suka ceta.Allah sarki Zaki wallahi naji bbu dadi mutuwarsa ban rokesa ya yafemin ba na haushinsa dana dingaji a baya ina ganin shi yamin katanga da King"
Fahima de bata kuma magana ba har suka isa gida,nan ba bbu inda bata sake dubawa ba ama bbu laptop
Kiran Fu'ad ne ya shigo wayarta tayi picking a kasalance
"Ya ake ciki,kina ina zanzo yanxu na karba laptop din inason nayi printing out din komai kinsan de jibi ne 22 din so bamu da isheshshen time"
"Wallahi fuad banganshi ba"
Bakiga me ba?"
"Laptop din"
"Innalillah,Fahima garin yaya"
Take ta tuna da microphone din data Bawa King tace
"Alhamdulillah,there's another way out.kaje wajen king zai baka wani microphone"
Koda Fu'ad ya iso gidan King saida ya jirasa a parlorn qasa don yau kwana 5 knn da rashin Zaki,tunda Mario yace masa an kaishi washegari bai sake saukowa daga samansa ba
Gabadaya ya rasa nutsuwarsa,ya kasa dawowa seti dukda kokarin da Dija takeyi na kula dashi
Tayi² dashi ya fawwalawa Allah komai ya fita cikin jama'a yayi facing abinda ke gabansa ama ya kasa
Koh zuwan Fu'ad dakyar ya sauko qasan,bayan sun gama gaisawa Dija ta kawo masa Drink da rowa don yanxu kam guards basa zama a parlor tunda ta dawo
"Dama akan case dinsu AA KAITA ne,so munyi lacking evidence sosai gashi suna kokarin zan sunanka izuwa kunqiyarsu don har shaidu suka bayar"
King daya kwantar da kansa kan cushion idonsa ya lumshe yace
"Ka kyalesu suyi yanda suke so"
Tsaraf Dija dake zaune kusa dashi tace
"No way,Barrister Fu'ad ya kake ganin za'ayi?"
"Fahima Aliyu tace min akoi wani microphone data Bawa King a asibiti Wanda yake dauke da dukkan wani shaida da zai wanke King daga zarginsu shine nake buqata yanxu"
"Bad'd'o ina ka ajiye please?"
Dija ta tambayeshi,dago rinannun idonsa yayi yana kallon yanda ta marairaice yace
"Nima bansani ba,bansan inda yake ba"
"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun"
Kawai Fu'ad ke maimaitawa snn yayi karfin halin cewa
"Ana buqatarka a zama na gaba,bamu da wani shaida da zamu iya wanke ka saide kai ka wanke kanka. Allah ya taimakemu"
Bangaren AA KAITA kuwa da aka kaishi asibitin likitoci sunyi iyakar kokarinsu wajen ganin sun dakatar da aikin gobar a jikjnsa ama ina ta rigada ta bata masa wasu kayan cikinsa
Yana cikin tsananin azabar haka aka sakashi a jirgi akayi Kaduna dashi bakin rai bakin fama haka yake fitar da wani ruwa mai wari ta bayanshi sbd lalacewar da hanjinsa yayi ga cikinsa daya kumbura
Koda aka kawoshi Kaduna asibiti aka saukeshi nn ma suka bashi treatment sosai sbd a samu a kasance a court a zama na gaba don shima ya karbi hukuncinsa.Yayi jinyar a gidan yari
_22 September...... FEDERAL HIGH COURT KADUNA STATE_
Duk an gama hallara a court daya cika yayi makil da jama'a har daga wajen sbd ana sa ran yau ne zama na karshe da za'a kawo karshen wnn sharia daya zama talk of town
Duk wata kafar sadarwa duk wani lugu da sako na ciki da wajen Kaduna maganar da akeyi knn
Shari'a tsakanin aminai biyu,tsohon gwanma kuma mai takara a yanxu da kuma gwamna mai ci a yanxu kuma Dan takara na gaba
Ga kuma en kunqiya da zargin da ake yiwa King na shima yana daga cikinsu,abinda yafi jan maganar jama'a knn don kaso 80 cikin 100 sun yarda da cewa King na cikin kunqiya tsafi da jinin al'umma
Muje zuwa a next page don jin yanda wnn Shari'a zata kaya...
Ina mai kara miko ta'aziyyata na rashin LION dinmu 😭😭😭
[1/6, 9:17 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
BY
Aphserteen khairee
ELEGANT ONLINE WRITERS
42
Tsittt court d'in ya d'auka ina jiran mai gayya mai aiki CHEIF JUSTICE ISYAKU BARAU ya shigo.King,Fahima,Zee da en gidansu Fu'ad da suma yau suka hallaci zaman suna daga gaba
Tunda aka shigo da AA KAITA akan wheelchair anyi handcuffed d'insa ya d'aga kai ya kalli King sai hawaye,suna jere tare dasu David,Baban Fahima,gboy sai suleguy.
Daman su Samuel an kwana biyu a tare da walak'iri
Gabadaya kan Barrister Fu'ad Hashim ya d'au chaji sbd rashin kwakkwaran shaidar da zai wanke King shiyasa tun kafin su shigo Fahima ke tausarsa akan ya kwantar da hankalinsa Insha Allah,Allah na bayan mai gaskiya
Shigowar Cheif judge kowa ya mike kamar yanda al'adar court take,nn aka fara gabatar da shari'a daki²
Barrister Fu'ad Hashim ne ta fara daga yiwa sauran suspects d'in tamboyoyi,da akazo kan Baban Fahima kuwa k'in kallon wajen Fahima tayi suna hada ido sau daya ta kauda kanta
King kuwa tunda aka fara bai d'ago kansa ba,shi hatta tunaninsa da hankalinsa baya tare dasu.Alhinin rashin masoyinsa kadai ya isheshi
"MOHAMMED ABDULLAHI GIWA....MOHAMMED ABDULLAHI GIWA,Court na buqatar ganinsa"
Sai da Fahima dake gefensa ta d'an tabasa tukunna ya daga rinannun idonsa wanda ita da kanta saida ya tsorata ta snn ta mishi nuni da shi ake kira
Idanuwa dubbin jama'ar dake makeke dakin shari'ar ne ya dawo kansa, a hankali yake takawa harya karasa wajen amsar tambayoyi
Gyara tsayuwarsa Barrister Joseph yayi sannan ya fara magana
"Court zataso jin wanene King"
Nan King ya gabatar da kansa still idanunsa a qasa
"Koh mai zaka iya cewa game da zargin akan kunqiyar tsafi wanda kwararan shaidu sun nuna hakan"
"Bani da abinda zance akai illa abinda yake a zahiri"
"Menene a zahirin?"
"Bana daga cikin kowacce irin kunqiya balle kuma ta tsafi,hasalima ina daga cikin wa'inda suka jajirce wajen ganin mun kawo karshensu"
King ya bashi amsa with full confidence, and this time around idanunsa na kan Barrister Joseph
Yanda King ya kafe Barrister Joseph da ido yana aika masa wani irin kallo dayasa barrister sunkui da kai da sauri don har kamar wani majigi ya gani a idon King d'in
Cikin karfin halin barrister Joseph ya kuma wajen desk dinsa ya dauko wani photo ya nunawa King
"Me zaka iya cewa akan wnn photon,sauran en kunqiya sun bada tabbacin aiki aka baka a kunqiya na kawo jinin mutum washe garin saukarka a kasar nn?"
Kallon photo King yayi dakyau,tabbas ya gane ranar da aka dauka yayi murmushi yace
"Wannan photo tabbas an daukeshi ne a washegarin dawowa na,na kaiwa iyayena da al'umma Annabinmu ziyara makabarta"
"Koh zaka iya fadamana jinin menene a jikinka?"
"Yankata akayi da wukan akan hanyarmu ina daga cikin mota"
Juyawa Barrister Joseph yayi yana fuskantar mai sharia yace
"Ya mai girma mai sharia, Mohammed Giwa da lawyernsa basuda wata kwakkwarar shaida da zasu wanke kansu daga zargin da ake masa.Ga dukkan shaidu da kwararan hujjoji da muka bawa court sun nuna Mohammed Giwa nada hannu dumu² a cikin wnn kunqiya duba yanda aka sameshi shima a wnn gida na tsafinsu,idan kuwa baya cikinsu toh tayaya ya isa ga wnn gida,waya kaishi?
Abisa binciken da mukayi ya nuna Mohammed Giwa ya zabi ya tsarwatsa wnn kunqiya ne sbd biyan buqatarrsa akan takararsa na gwanma da sukeyi tare da Amininsa AA KAITA.
Kamar yanda mukaji ta bakin AA KAITA,MOHAMMED GIWA yayi kokarin tsarwatsa kunqiyar tasu ne sbd duk shaidu da hujjoji da muka nunawa court akansa da suke nuni da yanada alaka da kunqiyar wanda takun da sukeyi da aminnasa yasa AA KAITA yi masa barazana dasu don ya hakura da takarar gwanma.
Ganin AA KAITA da gaske yake zai iya tuna masa asiri yasashi daukar mataki wajen tarwatsa wnn kunqiya batare da sanin shima kansa zai fada ciki ba"
Maida kallonsa yayi kan king snn yace
"Idan har kace baka cikin kunqiya,toh ya akayi iyayenka suka rasu a rana daya kuma likitoci sun tabbata bbu koh ciwon kai?
Ina kakai matarka da yaranka en biyu daga haihuwarta aka nemeta aka rasa?
Kai kuma sanin cewa dole za'a tuhumeka akan batar matarka da yaranka aka nemeka aka rasa na tsawon shekara 6"
King ji yayi Kansa na juya masa sai wani irin numfashi yake saukewa,fuskarsa da idonsa sunyi jawur.Hatta Fahima da Fu'ad mamakin Barrister Joseph dasu AA KAITA sukayi na iya hada irin tuggu haka don kawai suyi dragging dinsa cikinsu bama ta neman kubutar Kansu suke ba don sunsan bbu yanda za'ayi su kubutan shine suke neman yanda zasu jawo King.
Wato a mutu tare.
"Ina raye, babu inda King ya kaini sannan ba shi yayi sanadiyyar iyayensa da 'ya'yansa ba"
Sukaji murya na daukar dakin court,take kowa ya maida akalar kallonsa kan inda wannan murya kai fitowa.Wani wawan ajiyar zuciya Fahima,Zee da Fu'ad suka sauke a kusan tare
"DIJAH"
Zee ta furta cikin dubbin mamakin ganinta a raye kamar wani abin almara koh mafarki
"DIJAH"
Itama Fahima ta maimaita sai kuma sukace
"Alhamdulillah"
Har suna hada baki wajen furtawa,ga wani murmushin farinciki daya subuce musu
"Wacece ke kuma daga ina?"
Wani d'an sanda ya tambayeta a tsawace
"Sunana KHADIJA BUBA wato DIJAH,nice matar MOHAMMED GIWA wato KING"
Hanya Dan sandan ya bata ta karaso har inda King yake,kansa da yakeji kamar ya tsage yana k'asa kawai jinsu yake ya runtse idonsa.Hannu tasa akan hannunsa dake damke kan katon dake gabansa sai lokacin ya daga kai ya kalleta
Take idanunta ya taro kwalla ganin yanayin da baddonta ke ciki gashi daman yana tsaka da alhinin rashin Zaki,lumshe masa ido tayi a hankali da budesu alamar ya kwantar da hankalinsa sai kuwa ya mata Dan murmushi koh ba komai ya samu Dan sassaucin daga radadin da yakeji a ransa
"Zaki iya fadawa court hujjarki na fadar hakan da shaidar cewa bashi yayi sanadiyyar iyayensa ba sannan duk tsawon wannan lokacin ina kika shiga,ina kuma abinda kika haifa?
Don mun samu tabbaci a asibitin da kika haihu cewar an nemeku keda yaran ne an daga haihuwarki"
"Ni nake da dukkan shaida,hujja da amsar tambayoyinku"
Muryar da tafi kowacce daukar amon sauti ta bayyana a dakin shari'ar,wani ihun dadi FAHIMA ta saka wanda yake dauke da very surprised shock tana
" ZAKI"
💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
Ina jiran ruwan comments 😘
[1/6, 9:17 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
By
Aphserteen Khairee
ELEGANT ONLINE WRITERS
*JERIN LITATTAFAN ELEGANT ONLINE WRITERS MAI TAKEN ELEGANT 5STARS* ✨🔥
*IDAN ZUCIYA TAYI WAKE*- Meerah
*TUGGU BIYU*-diamond Aleesha
*ZUBAR HAWAYE*-Gimbiya Ayush
*MATA A YAU*-Aphserteen khairee
*NIHLA*-Mammy Kabeer
Akan farashi mai sauki
5_500
4_400
3_300
2_200
1_150
Zakuyi payment d'inku ta 0623151889 AISHA NURA MURTALA GT BANK sai evidence of payment ta wannan no 08148360851
Kati waya na MTN 09067211352
GA MAI BUQATAR MATA A YAU YA TUNTUBENI TA
07086037570
SIYAN NA GARI MAI DA KUDI GIDA 🤝🏻
43
Tsananin firgice,tashin hankali da d'imuwa AA ya shiga sbd yasan tabbas Zaki sai ya tune dukkan wani k'ulli right from the beginning.
Yasan k'ok'arin tarnishing image d'in King da suke zai juye kansu
Addu'a yakeson yaji ya tsafko a bakinsa ama sai yaji ya kasa sam kamar bai ma tab'a karanta kowacce irin addua a rayuwarsa ba gashi fah ya iya d'in don yana da sittin akansa ama shi kansa ba zai iya cewa ga ranar daya firta bismillah ba balle akai ga karatun surori daga cikin littafinmu mai girma ba
Hawaye ne suka fara kwaranya daga idonsa,tabbas yasan shi kam tun daga yau,tun daga duniya hisabinsa ya tsaya
Yau ga ranar da ake fada,ranar damana,ranar da baki bazai iya furta Kalmar tuba ba
Kaiconsa,kaicon rayuwarsa,kaicon idanuwansa da suke rufe don neman duniya,kaicon hankalinsa daya gushe don biyewa son zuciya da kwadayin abinda yake ba dawwamamme ba.
Zaki dake tsaye daga bakin kofa da farar jallabiya a jikinsa hannayensa dukka biyu rikeda sandar dake taimakawa masu karaya wajen tafiya makale daga hammatarsa
Kana ganinsa kasan ya raunato,ya jinyato don karayace a dukkan kafafunsa biyu danma karfin hali da zuciya irinna jaruman mazan nn wanda suke iya shanye zafi da rad'ad'in kowanne irin rauni ne kawai balle kuma shi da yake retired member AARE DAPO na AWAWA group sannan kuma recent Chief of securities DSS ALIYU DAPO
Sautin karar tafiyar sandarsa ce kawai ke tashi a dakin shari'ar,duk idanuwa sun dawo kansa da tsananin mamakin ganin ashe yana raye ya karaso har tsakiyar dakin ya tsaya facing din alkalin alkalai
"Sunana DSS ALIYU DAPO wato ZAKI,babban yaro,amini kuma mai tsoro da bawa MOHAMMED GIWA kariya a kodayaushe a kuma kowanni irin yanayi"
Daidai lokacin da King ya bude idonsa daga lumshe da yayi sbd ciwon da kansa ke masa ya saukeso kan Zaki,mamakin ganin Zaki da jin muryarsa Wanda ya tabbata ba mafarki yakeyi ba
Ajiyar zuciya kawai ya sauke ya had'iye tarin tambayoyin da suka ziyarci bakinsa a take sai hamdala kawai yake yiwa Rabbi daga zuci har bakinsa
Kujera wani daga police d'in ya Kai Zaki ya taimaka masa ya zauna sbd condition d'insa,Fu'ad kowa bakinsa har kunne sbd murna hakama Fahima sai hamdala take tana kara godewa Allah gagara misali mai yin yanda yaso a kuma lokacinda yakeso.Tabbas Sarkinmu baya barin zalunci da masu yinshi
Dija itama godewa Allah kawai take sakeyi ta kafe mijinta da ido cikin shauki da son abinta daga inda aka nuna mata ta zauna kusada dasu Fahima
Barrister Joseph kowa ba karamin karaya shima yayi ba don ance masa shine mai tarin shaidun da zai iya wanke King ama dadin abin ya mutu ashe yana raye
Kasa motsawa kusada Zaki yayi don sai yaji duk kwarewarsa a yanxu kwakwalwarsa ta toshe, tsoron amsar da zai samu yake daga tambayar da zai masan
"Barrister Joseph koh kanada abinda zakace game da DSS ALIYU DAPO"
Alkali ya tambayesa
"Baaabbbuu ya mai shari'a"
"DSS ALIYU DAPO zaka iya fadamana abinda ya kawoka kai tsaye"
"Nagode ya mai shari'a"
Zaki yace, juyawa yayi inda wani inspector da suka shigo tare ke tsaye ganin Zaki ya kalleshi ya sashi karasowa inda yake tare da mika masa laptop d'in hannunsa.
Bayan ya karba ya budeta tare da kunnawa ya shiga wani waje
"Ya mai shari'a,wannan laptop d'in FAHIMA ALIYU ne er jaridar dake aiki akan rayuwar MOHAMMED GIWA sbd kashe mata mahaifiya da akayi akanshi wanda yake aikin Governor AA KAITA.Duk wani shaidu da hujjoji yana cikinsa,nina sace laptop a gidanta a ranar data tafi ABIA STATE"
Fahima cikin tsananin mamaki ta zaro ido tana kallon Zaki da kai tsaye baka isa kace ga inda ya dosa ba saide kawai kuwa ya zuba masa na mujiya da kunnen basira wajen sauraronsa
"Na had'a da shaidar dake wajena na pictures d'in FIRST LADY ZEE KAITA Wanda na dauketa a lokacin da muka sata ta mayar da yaron fahima wanda yake aikin King ne snn yayi kokarin wajen ganin ya kawo karshen bibiyarsa da takeyi da alfasha"
Kunyace ta lullube ZEE kaita,bataso Zaki ya tuna wnn cikin baynin nasi ba sai kawai ta sunne kanta qasa tana mamakin irin zuciya ta Zaki da shide babu ruwansa abinda yasa a gaba kawai yakeyi.
"AA KAITA yayi amfani da ita wajen sace mahaifiyar Fahima Aliyu da yaronta ba tare da sanin shine yake sakata ba,shi da kansa yayi confessing hakan a gaban ita Zee da Fahima ta wannan microphone d'in,na'ora mai nadan sauti da FAHIMA ALIYU ke yawo dashi a jikinta sbd kwarewarta da jajircewarta da takeyi akan aikinta a koh ena"
Murmushi FU'AD yayi shima yana qara jinjinawa matar tasa akan jajircewarta don shi da kansa sai yanxu yake sake ganin kokarinta da yaba mata snn yake jin haushin kansa na rashin bata goyan bayansa a lokacin da take buqatar hakan sai ma nisanta kansa da yayi da ita akan aikinta yaso yin amfani da son da take masa yana tunanin zata zabishi akan aikinta ama Jaruma FAHIMA ALIYU ta nuna masa ta zabi gaskiya da kawo karshen zalunci akansa.Dole ya mata kyauta na ban mamaki wanda zai wanke kansa a wajenta bayan an gama wnn shari'ar.Yana murmushi ya cigaba da sauraron Zaki
"AA KAITA ya nemi mu hada kai dashi wajen kokarinsa na ganin ya saka Mohammed Giwa cikin kunqiyarsu inda ya bani miliyoyin kudi,na amince dashi ba tare da sanin nida King muna aiki akansa bane har ya sani na sato masa King
Nayi kokarin siyan daya daga cikin guards dinsa inda na bashi CCTV ya sakamin a dakin da AA kaita ya kai King lokacin dana sato masa king,luckily kuwa AA KAITA ya saki bakinsa wajen tunawa kansa asiri a wannan dakin a gaban King ga camera ta nado min komai Wanda na hadashi a cikin wnn laptop din
Inaso a junashi a kowa yaji kuma ya gani irin tuggun da AA KAITA ya kullawa aminsa Mohammed Giwa tun suna jami'a
Yayi sanadin Iyayensa da yaransa jajirai biyu.A lokacinda AA KAITA yayi plan din sace mai dakin King da jajiran en biyunsa snn ya bada aikin kashe aikin a kashe King inda yasa trailer nabi takan motarsa wanda dakyar muka samu aka ceto King da taimakon Allah kuma Allah yayi kwanansa na gaba,shine muka fitar dashi kasar waje inda yayi jinyar shekara da shekaru ba tare da Sanin matarsa na raye ba don shi da kansa ya dauka ta mutu kamar yanda kowa ya dauka.
Na dauke ita matarsa daga asibitin da taimakon Doctor Sa'id na boyeta tare da iyayenta a gidan gonarsa dake bayan garin sbd sanin cewa inde wani yasan tana raye tabbas sai AA yasan yanda yayi ya cimma mummunar manufarsa akanta ama sai akayi rashin sa'a AA KAITA ya sace wata baiwar ALLAH da akayiwa aiki aka fitar mata da yaro daya mutu a cikinta wacce mijinta ya rasu take gaban Uwar mijinta.
A labarinta dana samu daga bakinta a asibiti da haryanxu take jinyar cutarda rayuwarta dasu AA KAITA da sauran en kunqiyarsu sukayi mata
Ta hanyar luwadi da ita na tsawon shekara 6 da take tsare a gidan tsafinsu duk suna tsammanin DIJAH ce matar King"
Hawaye Dija,Fahima,Zee da wasu daga cikin masu sauroron Zaki kawai sukeyi barinma Dijah da tsananin tausayin wnn baiwar Allah ya shigeta dukda bata ganta ba
Zaki ya cigaba
"SAUDAT ta kasance marainiyya,ta taso gaban kanin mahaifinta wanda bayan ya aurar da ita shima ya bar garin Kaduna.
Mijinta ya rasu tana da cikin wata 5 wanda tsananin damuwa da tunanin rashin mijinta nata ya haifar mata illa itada d'an cikinta ga rashin isheshen kulawa don tana gaban mahaifiyar mijin nata wacce itama da taimakon d'anta take rayuwa.
A ranar da ciwon ya turnik'e Saudat d'in aka kaita asibiti da taimakon mak'ota akace aiki za'a mata don yaron cikin ya mutu, ranar aka kai Dija haihuwa.
Kuma a binciken da mukayi a asibitin bbu wanda ya dawo don tambayar ita saudat d'in har yau duk tsawon shekarun da ta dauka a hannun azzaluman,Muna rokon court a cikin hukuncin da zatayiwa wnn mutane a kara sbd hakkin wnn baiwar Allah da sauran jama'a
Wani huci iska mai zafi ya fesar daga hancinsa cikin bacin rai
"AA KAITA yayi nasarar kai yaran King kunqiya"
Sai kuma yayi shiru yana aikawa AA wani irin kallo,ji yake inama zai iya da yau sai ya kusa halaka shi,King da kansa wasu abubuwan sai yau yake jinsu
Dija kuwa Kuka kawai takeyi kamar ranta zai fita su Fahima na tausarta dukda suma kukan sukeyi.....
Masoya Aphserteen khairee,masoya King 💃🏻💃🏻
Show some love and support.A garzayo ayi payment MATA AYAU salon na daban ne tabbas na shirya muku da sabon sanfurin baku nishadi Fanmily akan farashi mafi sauki 150 kacal
3140418863 First bank
Hafsat Yahaya
07086037570 evidence of payment
[1/6, 9:17 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
By
Aphserteen khairee
ELEGANT ONLINE WRITERS
ALHAMDULILLAH AM BACK AGAIN 🤸🏻♀️🤸🏻♀️🤸🏻♀️
_INSHA ALLAH ZUWA GOBE ZAKU SAMU KARASHEN LAST FREE PAGE NA MATA A YAU_
_A GARZAYO AYI PAYMENT MY BEAUTIFUL FIFUL_ 🥰
_contact me via 07086037570_
44
Take court ya rud'e da hayaniyar mutane,kowa sai jifan AA yake da kalaman Allah wadai saide alkali ya buga gudumarsa kusan sau 4 tukunna jama'a sukaja bakunansu suka tsuke
Registrar ne ya karb'i laptop d'in hannun Zaki sbd shirun da yayi wanda yake nuna alama ya gama maganarsa don ya kuma d'inke fuskar nn tamau kamar wanda bai taba darawa ba daman ya lafiyar kura balle tayi zawo
Gani da jin irin badakala da tuggun da AA ya jima yana yiwa aminin nasa ya karasa court kaurewa da zantuttuka nn wani dattijo ya tashi tsaye rai a bace yana
"Kai ku wannan yaro Allah ya tagayyaraka ya kacencana maka rayuwarku duniya da lahira,bakin haihuwa bakin asara,bakin mu'ayyabi,jikan qaruna,yayan fir'auna"
Gudumarsa alkali ya buga yiwa dattijon tsohon gagardin a court yake, ya kiyaye
"Kai dallah kyaleni,kaima kayi wani kikip dakai akan kujera nasan dakyar ka yanke masa hukuncin kisa tunda yanxu duniyar gabadaya ta zama ta shu'umai.
Gwanda nayi ta tsine masa har saiya zama alade mafi kaskancin dabba abin kyama da la'ana"
Nan fah dattijon nn ya d'inga zazzagawa AA zagi har saida securities suka fitar dashi daga dakin court koda ya fita waje inda ya tarar da dandazon jama'a da en jarida ya hau basu labari A_Z harda kari,yana kwakwulo hawaye yace
"Haka bak'aken mu'ayyaban nan suka saka yaran wannan Dan albarkan Kinsh suka dake a turmi suka kirbesu"
En jarida kuwa da jama'a an samu abinda akeso nan take labari ya fara yad'uwa a kafafen sadarwa game da Governor Dan takara kuma mai ci a yanxu tare da sauran en uwansa en kunqiya wanda har sunan Baban fitatciyar er jarida FAHIMA ALIYU saida ya fito tundaga sharrin da aka masa na farkon zuwansa garin Kaduna,wanda suka san labarin daman na kullace dashi.
Nan hayaniya ta kaure daga wajen FEDERAL HIGH COURT,jama'a suka fara
"A miko mana mu konasu,a miko mana mu konasu.Mu bazamu yarda ba².........
Wasa² sai ga gari ya dauka kowa da irin tofin Allah tsine da yakewa su AA.
Bangaren court kuwa Alkali ya yankewa su Baban Fahima,David,Jboy,suleguy life in prison tare da kwace dukkan wani abinda suka mallaka shi kuwa AA KAITA an yanke masa hukuncin kisa ta hanyar rataya saboda samunsa da laifuka mafi girma a cikinsu dukkan hakama sauran guards dinsu da aka kama dukka an yanke musu shekaru masu yawa a gidan yari tare da huro mai tsanani.
Alhamdulillah dukkan wani masoyin King da al'umma yake ambatawa,Dija dasu fahima kuwa hawayen farinciki suka d'ingayi wanda baki bazai taba iya misaltawa
Babu abinda ya sake karyarwa da jama'a zuqata sai da sukaga King ya kalli gabas yayi sujjada ga mahalliccinshi na tsawon mintuna yana hawaye jikinsa har rawa yakeyi wanda yasa jama'a da dama zubda nasu hawayen suma
Lalle dukkan tsanani yana tare da sauki haka kuma babu yanayi mai daurewa duk daren dad'ewa.Yah Rabbi karka kawo mana abinda bazai wuce ba,Allah ka tsarkake mana zuqatanmu,ka cire mana kyashi da hassada a cikinta ka sama mana kaunar junanmu.
Yah Allah kasa muyi koyi da kyawawan halayyen na shugaban mu Annabi Mohammed SAW,Yah Rabbi....
Kuka ne yaci karfinsa sosai wanda ya sashi kasa karasawa,AA kuwa dan kukan nadama kamar zai hadiye ransa,ji yake inama mutuwa zatayi gaba dashi a yanxu a nan tafe. Koh ba komai wnn hukuncin da aka yanke masa ya masa matukar dadi don baisan maiya rage masa ba anan duniya
Hattasu David saida jikinsu yayi sanyi sukayi mugun karaya,nan aka fita dasu cikin handcuffed dukkansu.
Suna fita kuwa jama'a suka hau jifansu kamar daman sun shirya hakan dakyar aka sakasu a mota
King na mikewa idanuwansu cikeda kwalla ya kalli masoyinsa na hakika,amininsa bilhakki sai wani irin murmushi mai dauke da tsantsan farin ciki ya subuce masa dukka hawayen dake idonsa
Baya farincikin wankesa a zarginsu AA kamar yanda yakeyi ganin Zakinsa a raye
_Alhamdulillahi bi ni'imatillahi kasiran_
Karasowa yayi gaban Zaki ya durgeshe inda yake zaune a kujerar yayi hugging dinsa tightly har saida Zaki yace
"Awwcchhh,Oga zaka karasani"
Cikin zolaya abinda bai taba ganin Zaki yayi ba wato wasa koh zolaya,nan dukkansu suka fashe da dariya harshi Zakin first time in history har dasu Dija na tayasu.Zee kuwa galala tayi tana kallon Zaki cikin mamaki ganin fusakarsa dauke da dariya,sai taga wani irin kyau da cikar haiba tartare dashi
Wani murmushi ne ya subuce mata bbu zato ( uhhmm uhmm Zakinmu de yafi karfin fyade,su kwartowa Zee 🤭🥱 au,Ashe ta tuba 🏃🏻♀️)
Masha Allah
Tho mutanena na dawo 🥱
Mu hade gobe,insha Allah 🏃🏻♀️
[1/6, 9:17 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*
By
Aphserteen khairee
ELEGANT ONLINE WRITERS
_*LAST PAGE*_ 💃🏻💃🏻🤗
45
Kwatonto yanda zuk'atansu ke dilmiye da tsantsan farinciki ma bata baki ne barin ma shi kansa uban gayyar da inya juya nan yaga Dijansa hakama ga Zakinsa a kusada shi.Sai iyayensa da yake musu fata da rahmar ubangiji da ma duk wanda ya rigamu gidan gaskiya
Mutanen daya gama cire rai da sake rayuwa dasu sai gasu zagaye dashi cikin falala da ni'ima ta Rabbi mai jaraba bayinsa ta kowacce siga,Allah ya bamu ikon cinye kowacce irin jaraba a rayuwa yasa ya zama sanadiyyar shigarmu aljannah kenan.
Ga kuma nasarar da suka samu na durgusar da manyan azzalumai masu amfani da jinin al'umma don biyan mummunar buqatarsu.
Sun yanka bayin Allah,su sha jininsu,sunyi luwadi dasu ga tsafi.Duk wasu laifuka mafi muni kuma manyan kaba'ira sun had'a.Yah Subhanallah,Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun.Duniya ina zaki damu,biyewa dunqulallen tsokar dake kirjinmu yasa dan adam jefa kansa cikin halaka.Allah ubangija ya cigaba da tonawa masu irin halayyensu asiri ya kuma tsarkake zuqatan bayinsa salihai da fadawa mummunan halaka,Ameen yarabb..
Kyakkyawar rungume barrister fu'ad Hashim yayiwa Fahima,itama rikesa tayi tightly tana maida numfashi a hankali na samun nutsuwan zuci da gangar jiki
Hamdala fu'ad yake karayi a ransa da bai tafka kuskuren rabuwa da heemansa ba ma'ana bai saketa ba da yayi babban nadama a rayuwarsa.Tabbas a kowacce irin zamantakewa barin ma aure da shine ginshiki ana buqatar fahimtar juna da kyakkyawar mu'alama na kyautatawa juna.Allah ya karawa mana fahimtar junanmu tare da abokan zamanmu
"Kwa bari ku k'arasa gida koh Mr and Mrs Hashim"
Suka tsinkayi muryar Zaki da bayan ya gama maganar ya dauke kansa daga dubansu kai kace ma bashi yayi maganar ba,dariya dukkansu sukasa har Dija itama dake makale da mijinta ita kuwa Zee sai binso da ido kawai takeyi, duk sai taji ta daban.Kewa da nadama na Kara nukurkusarta na sanin AA a ayuwarta tun farko Wanda bai taba zama alkhairi ba.Ya Rabbi Ya Karim ka rabamu da aikin dana sani a rayuwa
_A YEAR LATER_
Ihunta ne ya karade ilahirin compound d'in da shashin GOVERNOR MOHAMMED MOHAMMED GIWA yake tare da surukansa daga kusada su wanda yake daga cikin Government House din.
Harsu Dada da Zee dake zaune tare dasu suka jiyota daga flat dinsu suka fito a rude jin muryar Dija tana kurmoton ihu da turtsetsen cikinta ta shaqo wuyan King ta hammatarta sai aika masa cizo take a kafada,yayi yayi ta sakeshi ya sata a mota suyi maza suje asibiti ta tsaya bala'in duk shi ya jawo mata
Da taimakon Zee aka samu Dija ta shiga baya donsu Dada da suka fito kunya da kara ya hanata karasawa dama King ya hana securities da guards shigo bangaren idan bashi ya nemesu ba.Zaki kuwa ya tafi aiki daya rike masa wuya sosai yanxu don yana daga cikin manyan jami'an tsoron da ake ji dasu a kasa baki daya sbd jajircewarsa da kokarinsa kan aiki.
Zee ce tayi driving d'insu zuwa asibiti kafin su karasa kua King yasha cizo da mintsini harya gode Allah
Babu wani bata lokaci akayi labour room da ita inda King ya tsaya kafa² ya kafe babu inda zashi har saiga matarshi ta haihu tukun
Zaki da Zee ne sukayi ta wani shiga da fice a asibitin dukda magana bata hadasu saide ido kawai
Kapshara!Yanda Dija ke ihu haka King keyi shima,yau de ya ajiye mulki ya taya matarsa labor wanda har nurses din dariya suka dinga masa. Wani gigitaccen ihu na karshe da suka saka wanda ya cakude da kukan samb'alelen yaronsu shima yana tsala nasa ihun kuka da muryarsa data karade ilahirin dakin yasasu sakin wani ajiyan zuciya wanda Dija da king suka sauke a tare sai kuma hamdala ga Rabbi,dakyar nurses din suka lallabashi ya bar dakin akan za'a gyrasu
Yana fitowa waje kuwa ya rungume Zaki dake tsaye a gefe
"It's a boy,Alhamdulillah alhamdulillah.A new lion is born again"
Haka sukaita murna,take Zee ta kirasu Dada ta sanar dasu Dija ta sauka lfy bayan nn ta kira Fahima dake kwance jikin fu'ad itama da d'an matashin cikinta ta Sanar da ita haihuwan
"Allah sarki,Allah ya jikanki Saudat ya kai Rahama kabarinki"
Fahima ta fada idonta na tara kwalla tunowa da kiran ajali wanda yayi sanadiyyar fadawar Saudat hannunsu AA a ranar data haihuwa
Kafin kace mai garin ya dau amon haihuwar First lady DIJA GIWA ta hanyar picture kyakkyawan yaron mai kama da babansa sak da Zee ta daura a social media tun suna asibitin tasa
"Welcome to the globe Prince"
Nan aka fara kururuwar cika a asibitin danma securities da sauran guards dinsa suna tsaye tsayin daka aka hana mutane shiga
Duk wani hidima da shiga da fice Zee da Zaki keyi,duk da irin daure mata fuskar da yakeyi sai daya sassauta yau sbd d'a kuma takwara da yayi wanda farincikin hakan yaki boyuwa a fuskarshi
Tun suna magana kasa² shi da Zee sai gashi Zaki ya sake harda d'an hira da wasa da dariya.A cikin satin haihuwar kuwa shakuwa ta ban mamki ya shiga tsakaninsu
Nan su Fahima da Dija suka fara shigewar Zee da tsokana
"Nide tambaya daya nakeso ki masa akan maganar daya taba fadamin na ya tsani kukan mace shine nakeso naji dalilinsa"
Inji Fahima suna zaune a bedroom din Dija ana gobe suna suna duba dinkunansu,Dija na shayar da baby.Dariya Zee tayi tace
"Dadinta nide ba er jarida bace gidan bin kwakkwafi da nacin jaraba"
Masha Allah,Barakallah.Masu jego King da Dija babu dama sai godiya ga Rabbis samawati mai kowa mai komai,mai yin yanda yaso a lokacin dayaso
Yaro yaci sunan mahaifinsa kuma aminintaccen mahaifinsa wato ALIYU ALIYU GIWA (AA GIWA)
Dakyar Zaki ya yarda ake kiran takwaransa da AA sai da King yace masa Insha Allah abinda yake tsoro bazai taba faruwa ba,shima AA KAITA muna masa fatan gafara da rahamar ubangiji masu irin halayyensu na Hassada,son zuciya,cin amana da ha'inci Allah ya ganar dasu gaskiya ya tsarkake mana zuqata
_AMEEN YA HAYYU YA QAYYUM_
_TAMMAT BILHAMDULILLAH_
_SAI MUN HADU A MATA A YAU,ER UWA KARKI BARI AYI BABU KE.A SHIRYYE NAKE TSAF DA SABON SALO WANDA SAI ILIMANTAR YA KUMA NISHADANTAR DAKU INSHA ALLAH DUK AKAN FARASHI MAI SAUKI_ 150KACAL
CONTACT ME VIA 07086037570
_YOURS APHSERTEEN KHAIREE_
No comments