Rayuwar Faheemah Complete Hausa Novel
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH🍓🍓
_by NoorEemaan_📚✍️
Banyarda a juyamin labarin nan ta wacce hanya ba. Nawane mallakinane saboda haka akiyaye!
Wanna littafin kyauta ne (free novel)
Any resemblance of story or life style should be considered as a coincidence!
I dedicated this whole book to my lovely mom. Allahu yakara miki tsawon rai uwa ta gari💝
In the name of Allah, most gracious, most merciful.
My first novel(littafina na farko).
*Assalamu alaikum jama'a, wannan novel din ba sabo bane, zan sake reposting din shi saboda sababbin fans dina da basu karanta ba, idan ina ganin comments zan ringa baku two updates kullum*
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
1-2
(Not edited)
*Hassan ladan street zoo road kano*
Maidaidaicin gidane mai dauke da dakuna 4 falle~falle, sai kitchen hadi da toilet. Tsakar gidan babba ne babu laifi, kasan amalale yake da tiles.
Wata yarinya da'a shekaru bazata wuce 17/18yrs ba, zaune akasan tiles duk da uban sauro dake cizonta hakan bai dameta saboda halin maraici, kewa, kunci, da damuwar da take ciki.
Saukar abu taji ajikinta wanda hakan yasa ta dagowa. "gashi ki wanki min su, su zansa gobe" cewar wata budurwa da'a shekaru zata kai 21yrs.
Mikewa ta yi zaune cikin sanyinta domin cika umarnin da aka bata
"Ke FAHEEMAH ki tabatar baki yi bacci ba idan ankawo wuta ki gogemin su" wannan budurwar ta fadi cikin izzah da wulakanci.
"Toh aunty jameela" cewar faheemah cikin cool voice dinta.
bayan ta gama wankin ta kakkabe kayan da kyau domin suyi saurin bushewa saboda 12:00am suke dawo da wutan nepa.
Zama ta cigaba dayi awajen har abbuh'nta ya shigo ya rufe gidan kallo daya ya mata ya dauke kai, hawayene suka zuba mata kana ta dafa kanta dake sarawa sosai yau kusan kwana uku, amma ba wanda ta isa ta fadawa domin ya siya mata magani, Toh waya damu da Ita balle ya damu da damuwarta? tuno hakan yasa wasu hawaye masu zafi zubo mata....
A bangaren abbuh kuwa, idan ya ganta sai ya dinga tunanin itadin wacece agareshi? Tunani yakeso yayi ko zai tuno wani abu a'kanta, amma yakasa da wanna tunanin ya shiga dakinsa inda ya tarar da mami tana jiransa...
*FAHEEMAH*
Bayan nepa sun kawo wuta ta kwashe kayan duk da basu bushe yanda akeso ba, amma tana sa iron zai ida bushewa domin nepa ba tabbas, bama wanna ba matukar bata goge kayan nan ba ta shiga uku a hannun aunty jameela, domin tasan cewa tana da kaya da yawa da sai wanda takeso zata sa, amma saboda kawai ta sata aiki shiyasa ta ce ta wanke mata su, lokuta da dama sai ta dinga tunanin wani laifi ta aikatawa anty jameela ta tsaneta har haka.
Bayan ta gama ta dauro alwala kamar yanda mahaifiyarta ta sabar mata, tuno da umminta data yine yasa kwalla sake ciko idonta kasancewarta mai saurin kuka, shimfuda tayi a kasan mai uban sanyi, duk da cewar katifarsu babbace amma bata kwanciya saboda a cewar jameela gadon yayi musu kadan su biyu su kwanta.
Addu'an bacci tayi duk da cewar idanunta a soye suke ba alamun bacci, dakin ya dau shiru sai dariyar jameela dake tashi a dakin tana chatting a wayarta kirar infinix hot8. Lumshe idanu Faheemah tayi hadi da tuno rayuwarta ta baya.....
_mu cigaba ko ya?_😚
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH 🍓🍓
_by NoorEemaan_📚✍️
free novel
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
"Don't disobey Allah for the sake of someone you love.💗
Because the heart of one you love is in the control of Allah. "
(Not edited)
3-4
Abubakar idris sunan abbuh, dan Asalin jahar katsina ne a unguwar charanji yan albasa, Iyayensa sun rasu tun yana da shekara sha bakwai, kawunsa mai suna anas ne ya cigaba da rikonsa tare da matarsa mai suna bintu.
*Bayan shekara bakwai*
Zuwa wanna lokacin zaman abbuh yafi yawa a kano inda yake sana'ar siyarda kayan kitchen a kasuwar kwari, inda abokin kawunsa ne ya masa hanya ta dalilin wani abokin dake kano, bayan wasu watannin Kawu anas ya bijiro masa maganar aure inda abbuh ya barwa kawun zabi ya zabar masa.
*Hajara*
kawu ya zaba masa saboda lura da yayi cewar tana sonsa saboda tana yawan zuwa gaishe da su kawu musamman idan abbuh ya zo katsina.
Su kawu sun nema masa auren hajara inda nan take aka basu saboda akwai tsananya mai kyau atsakaninsu.
Bayan daurin aure aka kawo amarya unguwar dandishe dake kano inda nan abbuh ya kama musu haya.
Bayan 2yrs hajara ta haifi ya mace ranar suna yarinya taci suna jameela. Jameela nada shekara daya abbuh ya hadu da haleema kyakyawar bafulatanan adamawa yar gaba da layinsu ce tana sana'ar siyarda awara a kofar gidansu.
Mahaifiyarta ta rasu inda ahannu kishiyar mama'nta ta taso, wanda ba laifi tana kulawa da ita, haleema na da kanwa guda daya mai suna zainab inda kishiyar mamanta ne ta haife ta, akwai shakuwa atsakaninsu da zainab ɗin.
A hankali soyaaya ya fara shiga tsakaninsu inda abbuh ya sanar mata da yana da mata da y'a daya ta kuma amince tana son kayanta a haka.
Abbuh yaje katsina yasanar da kawu bello domin suzo nema masa auren haleema, aka sanya lokacin aure wata hudu.
Ranar da abbuh ya sanar da hajara maganar auren nasa yaga tashin hankali, xage~zage ta kama yi hadi da alwashi Kala Kala abbuh yayi ta rarrashinta da kalamai masu kwantar da hankali amma kamar kara tunzurata yake sake yi , da safe tayi ficewarta batare data nemi izinin abbuh ba.
★★★
*Katsina*
"Hajara ki tattara ki koma inda kika fito, banda bakin halin irin naki ba'a kishiya ubanki yamin? yaro dan albarka da baya gajiya da mana hidima" cewar mahaifiyar hajara.
"Kai! kai!! a hayaniyar me nake ji?" Cewar mahaifin hajara dake shigowa gidan, labarta masa komai maman hajaran tayi, shima fada ya shiga mata daga baya ya dora da nasiha inda yace ta kwana da safe ta tafi saboda yamma tayi, jinsu kawai hajara keyi amma ita tasan meta kudurta aranta.
Bayan biki haleema ta tare a gidanta dake kofar ruwa B, inda suke zamansu da abbuh lafiya, tsakanin abbuh da hajara ma kadaran kadahan ne.
Bayan 3yrs haleema ta haifi kyakyawar yarta, ranar suna yarinya taci suna *FAHEEMAH* bayan suna da wata uku abbuh ke sanar da haleema ya gama ginin gidansa dake zoo road, kansancewar yanzu babu laifi kusuwancinsa na tafiya cikin rufin asirin domin Yanzu shagonsa ya zama uku.
zaman haleema da hajara babu laifi domin duk neman fadan da hajara zata yi, haleeman bata kula ta, hakan ke sake tuzurata, sai idan abbuh na gida haleeman ke samun sauki, kullum tana daki matukar ya fita sai dai idan alwala zata yi ko girki take fitowa.
Shima da hajara ta ganta zata fara zaginta ta kuma rakata da harara, Hakan na matukar bawa haleema tsoro hadi da sata fargaba domin bata saba da tashin hankali, kuma koda wasa bata fadawa abbuh ba (wanda matansa ke kiransa da alhaji) domin bata so a dalilinta su samu matsala a zamansu.
Akwai ranar da faheemah ta juye wa hajara klin mai yawa a ruwa abunka da yarinya, ai hajara na fitowa ta wanke mata Mari hadi da cillata kofar dakinsu kanta ya bugu da bango, hakan yayi daidai da shigowar abbuh da fitowar haleema da ta ji ihun faheemah, abbuh kan hajara yayo ganin hakan yasa hajara ta ruga daki hadi da danna sakata, duk yanda yayi ta bude ta taki , akan ya sak'e bata ransa.
"Wallahi bazan bude ba, yarinya ta Mun asara kiln har 2kg ace bazan magana ba"
"ke kike siyowa? ke baki san yarinya ba ce? Meta sani? Ki bude dakin nan kafin in bata miki rai" cewar abbuh.
"Wallahi bazan bude ba Alhaji" ta fada cikin daga murya.
Cikin bacin rai abbuh yace "Toh kifito ki tafi gidanku"
"ba inda zani babu shaida"cewar hajara.
"Hakane? Nace haka kika ce? Toh na sak...."
Haleema take zaune tallafe da yarta da bata motsi cikin tashin hankali tayi saurin cewa "Alhaji faheemah bata motsi fa"
Domin bata so adalilin yarta asoma kashe auren da'aka Gina bisa tubalin gaskiya shiyasa tayi saurin katseshi.
Jin haka yasa abbuh kasa karasawa maganar sakin, ruwa ya debo ya yayyafa mata amma bata motsa ba, "Dauko hijab dinki mutafi asibiti" inji abbuh.
mikewa haleema tayi cikin sauri tana sharar kwalla suka fice daga gidan...
Abangaren hajara kuwa tayi matukar tsorata jin abinda abbuh ke kokarin yi, domin duk abinda take masa bai taba yin fushi haka ba ballantana ma aje ga maganar kokarin yin saki, jitayi ta kara tsanar Faheemah fiyeda na baya.
Kwanansu Faheemah bakwai a asibiti aka sallamesu, wanda hajara bata zo ba hakan ya kara bata ran abbuh, haleema dai lallashin ta shiga yi domin bata son adalilin hakan su samu matsala da hajaran...
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH 🍓🍓
_by Noor Eemaan_📚✍️
free novel
Life is so confusing,what we want we don't get, what we get we are not satisfied with, what we expect never happens &what we hate generally repeats.....
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
(not edited)
5-6
A kwana a tashi ba wuya wurin Allah, Faheemah nada shekara Tara Jameela nada shekaru sha daya inda babu shakuwa atsakaninsu domin mami(hajara) bata Barin suyi wasa tare idan ma faheemah taje dakinsu da kuka take dawowa domin mami taki jinin ganin Faheemah, hakan yasa ummie(haleema) hana ta zuwa kullum suna dakinsu saboda kaucewa fitinar mami.
★★★ Mami ce zaune da kawarta hajja hindu wacce suka hadu akasuwar sabon Gari suka kulla kawance kasancewar halinsu yazo daya.
"Wallahi kitashi tsaye akan wanna kod'add'iyar kishiyar taki da yarta, amma da anyi magana sai kice bakya son shige-shige bin yan tsubbu"
" hmmm kedai bari hajja hindu babu abinda yafi damuna kamar cikin jikinta"cewar mami.
" ai bama wanna ba kina ganin idan wanna yartata mai suffan aljanu ta Kara girma suka kai munzanin aure aka ajiye faheemah da jameela kina ganin za'a dau yarki ne?"
Bata rai mami tayi jin abinda hajja hindu tace.
" kiyi hakuri fa kawata kinsan gaskiya ce saina fada..."
Suna a haka saiga jameela ta shigo ta dawo school ta fada jikin mamin, "ke baki ga uwar taki ba?' Sai data turo baki kana ta juyo tace "Ina wuni" amsawa hajja Hindu tayi, hadi da mikewa sanna ta Kara jadaddawa mami tayi tunanin akan maganarsu kana ta fice
"Mami meyasa faheemah ta fini fari da gashi da kyau? kowa a makarantan mun sonta yake har malamai sonta suke saboda ita ce take zuwa na daya ajinsu" cewar jameela cikin jin haushin Faheemah saboda mami tariga ta datsa mata kiyayyar faheemah a azuciyarta tun basu girma haka ba, kara turo baki tayi kana tace "kuma wallahi dan dai abbuh yace mu dinga tafiya tare school da na daina saboda na tsani hada komai da ita" jameela ta kara faɗa cikin jin haushin faheemah.
Ran mamine ya kara baci hassada na cinta ta ko ina haleema da yarta su musu nisa dole ta tashi tsaye akansu domin bata so ace RAYUWAR take hangowa yarta yazama Faheemah ce zata samu...
*FAHEEMAH*
"Ummie dan Allah idan kin haifa min baby zaki saka masa suna FU'AD"
tafada cikin shagwaba da yarinta.
murmushi ummi tayi kana tace "Faheemah a Ina kika ji sunan nan?"
Murmushi daya bayyana milk color hakoran ta tayi kana tace "Da muka taho yanzu daga makaranta, Ina tsayen jikin wata mota ina jiran aunty jameela tazo mutafi shine naji murya wata yarinya tana cewa "please ya Fu'ad kaga mai agwaluma can ka siyamin" Faheemah'n ta fada tana kwaikwayon yanda yarinyan tayi, dariya ummie tayi kana tace "ke yanzu banda shirmenki daga jin suna shikenan kice asawa baby?"
"Allah ummie yana da kyau, kuma yana kirki, ya siyawa kanwarsa agwaluma kinga sai suyi kama da baby mun a halayya"
" kinga ni tashi kiyi shirin islamiyya" cewar ummi
"dan Allah ummi kinji" tafada tana bubbuga kafa irin na shagwaba, tasan faheemah bazata barta ta huta idan ba wayo ta mata ba, "shikenan na yarda zan fadawa abbuhnki ya duba ma'anar sunan" murna faheemah ta kama yi , Murmushi ummie tana jin kaunar yartata...
*Bayan wata biyar*
ummie ce zaune da katon cikinta haihuwa ko yau ko gobe, faheemah na mata tausa saboda kafafunta dasuka kumbura.
"Faheeta!"
"na'am ummiena"
"inaso kiyi hakuri da duk yanda rayuwa zata zo miki, kada kiyi wasa da sallah, duk sanda kika kai ga shiga damuwa kiyi karatun alkur'ani. Sannan kibi umarnin duk abinda maminku zata ce miki matukar bai tsaba addininki ba, kada ki raina jameela ita din gaba take dake, kinji ko?"
"Toh ummie" ta amsa a hankali.
Amma haka nan gabanta ke faduwa yau kwana uku kenan kullum sai mami ta mata nasiha, duk da karancin shekaratunta ta fahimci abinda ummienta kecewa saboda yarinya ce mai nutsuwa.
"ummie toh ba kina nan kullum ba, sai ki dinga fadamin abinda zan dinga yi kullum kinji" cewar faheemah murya asanyaye.
Murmushi ummie tayi kana tace "zanso kasancewa tare dake y'ata, amma Allah baya barin wani dan wani yaji dadi...
★★★
da safe ummie ta fara nakuda inda faheemah tasa kuka sai antafi da ita asibitin.
Bayan 3hrs ummie ta haifi da namiji murna sosai abbuh yayi haka ma faheemah an mata karin jini saboda ta zubar da jini da yawa.
"Dan Allah ki Kiran min yata da mijina" cewar ummie cikin sanyin murya
"ok" nurse ta ce kana ta kirasu tana fadin
"banda hayaniya please".
Bayan sun shigo, ummie tace "Faheeta baki zo kinga FU'AD din naki ba"
Abbuh ne ya musu kallon karin bayani, Murmushi ummie tayi kana tace "dan Allah kacikawa faheemah burinta tana matukar son sunan"
abbuh murmushi yayi yana mamakin wayon faheemah wai har tasan ta zabawa kaninta suna, daukan jaririn yayi hadi da rada masa sunan domin ya San sunan yana da ma'ana mai kyau.
kallon faheemah yayi hadi da cewa "Allah ya raya mana FU'AD"
Murna sosai faheemah tayi, babu jimawa ummi ta fara tari sosai,Bayan wasu minutes tarin ya lafa, cikin galabaita tace "Faheeta ki kula da kaninki sosai kinji, sanna kiyiwa maminku biyayya ki kula da addininki, banda wasa da Sallah, ki kula da mutuncinki , naso kwarai naga mijin faheeta... sai tayi murmushi kana ta cigaba , na so na bashi amanarki da hannuna sai ,dai bana jin zanga wanna lokaci" ta karasa hawaye masu dumi na gangaromata,
"haleema me kike cewa haka ne? ba abinda zai same ki, har fu'ad sai kin aurar kinjiko? kin ga faheemah na kuka" cewar abbuh a rikice domin maganarta ta matukar taba shi.
"zo nan faheeta"
da gudu ta fada jikin ummie tana kankameta hadi da fashewa da kuka duk da karancin shekaratun, amma tana jin kamar ummie tafiya zatayi ta barta, tafiyar da ba'a dawowa. "Inasonki ummiena dan Allah karki barni kinji?"
"nima inasonki yar albarka, kimin alkawarin zakiyi dukkanin abinda nace kiyi"
" zanyi ummiena namiki alkawari"
" Shukran ,ya binti (nagode diyata)"
cewar ummie saboda tasan faheemah na matukar so tayi mata magana ta labarci a wasu lokutan, ta kuwa yi dariya tana runguman ummie.
"Alhaji maminsu bata zo ba?"
Kai kawai ya gyada mata, saboda duk maganganun ta ya Sanyaya masa jiki.
Murmushi ummie tayi cikin karfin hali ta ce "kace Ina gaisheta, sanna ga amanar su faheemah ta kulamin dasu".
Shak'uwa mai karfi hadi da salati ummie tafara wanda ya daga hankalinsu, da gudu ya fice domin kiran doctor...
Cikin kwarewa doctor ya shiga duba ummie har ma da baby ya tabbatar wa abbuh da cewar rai yayi halinsa.
( kullun nafseen za'ikatul maut. Allah ya jikan wandanda suka riga mu gidan gaskiya, idan tamu tazo Allah yasa mu cika da kalmar shahada) suman tsaye abbuh yayi, domin cikin mintuna kalilan ace sun mutu? jiyayi maganar kamar saukar aradu , jiyayi kamar karya doctor ki yi, rufesu doctor yayi hadi da yiwa abbuh kalamai masu kwantar da hankali, ganin doctor ya rufe ummie da baby ne yasa faheemah fuskantar abinda yafaru domin tana gani a TV , sai idan ya mutu ne ake rufesa, ihu ta saki hadi da yaye rufin da aka masu tana jijjiga su tana kuka kamar zata shide, janye ta abbuh yayi cikin karfin hali, kana ya daga waya da kyar yafara sanarwa yan'uwa da abokanan arxiki.
Bayan sun koma gida abbuh da kansa yayi mata wanki ita da baby aka sallacesu kana aka tafi kaisu gidan su na gaskiya, ganin haka Faheemah ta fasa kara kana ta suma.
Mummyn zaynab ( kamar yadda faheemah ke kiranta) data kasance kanwar ummie ita tayi karfin halin yayyafa mata ruwa.... hakika mutuwan ummie ta daki mutane dayawa kasancewarta mutuniyar kirki, mami ma ba laifi taji mutuwar za'ace.
Daga wanda ranar Faheemah ta dawo shiru shiru, wanda hakan ya kara taba zuciyar mutane musamman abbuhnta,wani soyaaya mai matukar zafi yake mata.
*Bayan kwana arba'in*
yan'uwan ummie suka ce zasu tafi da faheemah, abbuh yaki, saboda yace itace zata dinga debe masa kewar haleema saboda suna matukar kama, basu ja dashi ba saboda abbuh'n ya matukar basu tausayi.....
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH 🍓🍓
_by NoorEemaan_ 📚✍️
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
My dear sisters, think well before you start dating him. Going to the date is okay, but before marriage never go to bed. Don't allow love to make u blind &end up staying in ur father's house with on unnecessary pregnancy.
7-8
(Not edited)
Haka RAYUWAR FAHEEMAH ya kasance cikin kaidaici magana inba dole ba batayi hakan yasa abbuh Kara jin tausayinta hadi da kaunarta.
★★★
*Bayan shekara daya*
hajja Hindu ce zaune tare da mami suna hira, "kawata daga wanna lokacin ban kuma jinki ba, gashi wayarki bata shiga cewar mami"
Hmmm! Kedai bari wallahi bama kasar munje Cairo, yata ce ba lafiya tana eye problem amma alhamdulillah tasamu sauki sosai."
" Allah sarki... cewar mami kana tace kawata Ina cikin damuwa"
"damuwar mefa? Inace kishiyarkice gashi yanzu bata duniyar batare da kin mata bakomai ba, ko ke kika kasheta cewar hajja Hindu Kasa kasa?"
' Dafe kirji mami tayi, kana tace rufamin asiri hajja hindu rashin imani na bai kai nan ba".
"Toh meye damuwarki?"
" hmmm...faheemah ce damuwata, alhaji har da bani amanarta wai haleema tace inkula da ita kafin rasuwarta" tafada cikin kwaikwayon muryan abbuh, ta kara da cewa "wallahi natsani faheemah, wallahi nafi jin tsanar ta fiye da yadda na tsani haleema, kinga yadda alhaji yake kulawa da ita kuwa? idan ya fita ya dinga kira kenan yaji yasuke kuma ita yakefara tambaya , idan yaga ta shiga damuwa ahankalinsa yatashi kenan, yanzu duk soyaayar da yake wa haleemah ya dawo kanta, hakan nadamuna banason ganin yana bawa Faheemah wanna kaunar, da yata jameela yadace"
"Hehehehe, bana fada Miki ba? Ai shawara kawai muje wurin boka nan danake baki labari shi zai miki maganin damuwarki, bakiga lokacin da mijina yace zai Kara aure ba natashi tsaye akansa ga kula da yake da ƴaƴan wansa daya rasu kamar nashi, ba gashi yanzu ko zance su baya yi ba"
"gsakiya ne kawata, bantaba sha'awar bin yan tsubbu ba amma dole wanna karon na tashi tsaye a kanta" cewar mami?
"ko ke fa? Wallahi aikinsa kamar yankan wuka haka yake"
" toh yaushe zamu?"
cewar mami.
" kibari sai gobe sai muje"
★★★
Washegari bayan su jameela sun tafi makaranta abbuh ya fice kasuwa, mami ta shirya domin zuwa wurin aiwatar da mugun nufinta akan marainiyar Allah.
Zaune suke gaban wani mummunan mutumin da bashi da fasali, bare kyaun gani ,karanto mai abinda yakawo su mami ke kokarin yi, yayi sauran dakatar da ita... hadi da gayamata cewar yasan meke tafe su, cikin muryansa mara dadin amo yace "soyaayarta hadi da kaunarta nada karfi azuciyarsa baxaiyu mu cire masa ita ba, Saidai musa ya manta ita din wacece aduniyarsa" wani irin dariya yasaki mai kaman haushin kare hadi da cigaba da tsubace~tsubacensa kallo hajja hindu mami tayi, gyada mata kai tayi alamun ta amince. "Na amince" cewar mami murya na rawa, wata dariya mara dadin saurare yasaki kana ya mika Mata kullin wani abu, sanna yace ta zuba masa abinci, ta kuma tabattar__ baiyi bismillah ba kafin yaci ba, kuma kada adinga yawan ambato sunan faheemah agabansa domin aiki zai iya lalacewa, toh matukar tayi hakan zai manta wacece faheemah.
Kudi ta miko mai ya d'aka Mata tsawa hadi cewa ta jiye akasa, tana ajiye kudin taga sun bace bat, Jikinta ne ya fara rawa haka suka fito da baya.
Suna fitowa ta saki ajiyar zuciya kana tace "hajja anya wanna abun yayi? Ni naso acire mai kaunarta kwata-kwata"
" kawata kenan ai wanna shine mai kankat, domin kamar bai taba sanin taba haka zai dinga ji' da haka suka shiga fitowa daga wanna kusrumin dajin(Allah ya hane mu dayin shirka ameen ) .
Sai da azahar ta shigo gidan. "Mami sannu da zuwa" cewar faheemah dake shanya uniform dinsu domin mami tace ita zata dinga wankewa...
"Uhum" ta
amsa atakaice.
"haba yanmmatana fushi kike da maminki?"
Bata fuska jameela tayi sannan tace "ba ke bace kin wani tafi inajin yunwa"ta fada tana juyawa mamin Baya.
"kiyi hakuri kinji yanzu zan miki girki miki abunci" sai data gama lallabata, kana ta fada kitchen.
Da kamar minti 5 ta fito da tambayar waye cinye kifin data soya kafin ta fita.
faheemah dake zaune shiru tadago kanta hadi da cewa "bani bace mami"
"toh uban Waye?"
"Wallahi bani bace mami Nadai ga aunty jameela tashiga dazu, ni yau ko kicin din banshig..... "
Ai kafin ta karasa mami ta kwada mata Mari,
" ni y'ata bata sata saidai ke mayya"
" wayyo mami kiyi hakuri Wallahi bani bace" cewar faheemah cikin kuka mai ratsa Zuciya.
Dukanta mami ta shiga yi kai da ganin dukan kasan bawai iya wanna dalilin bane, dama ta rike ta a zuciya, kana ta jata har kofar kitchen sanna ta debo attaruhu datayi blending ta shiga gogamata a ido, ta sake bude pant din ta ta goga mata a farji, sosai faheemah ke kuka hadi da birgema akasa saboda azaban da take ji akasanta da idanunta, har shidewa take yi, sai faman kiran ummiena take gwanin tausayi, mami kuwa kicin tafada ta cigaba ta girkinta, bayan ta gama ta zubawa jameela kana ta turawa faheemah tukunya da duk ta kama da taliyar.
A haka ta kasance awannan halin bayan 3 hours ta fara kokarin bude kunburaren idanunta, wanda sai data sa rigarta ta goge kana ta iya budewa kadan hadi da mikewa, ruwa ta diba ta shiga bandaki, balaifi datayi wanka tadan ji sauki yajin, dakin ummiesu ta nufa wanda ya zama nasu ita da jameela yanzu, tsawan data jine yasa jikinta fara rawa, "wakika barwa abincin, to kisani idanma baki ciba keda abinci sai gobe". Jiki na kakarwa ta nufi Kofar kitchen din ta kankare harda kanzo kana ta shiga ci tana hawaye gwanin tausayi.
Dakinsu ta nufa ta kwanta akasa ta lullube jikinta saboda zazzabin da take ji, "kizo ummiena kizo ummiena" take maimaitawa cikin kuka kana baccin wahala yadauketa...
da yamma mami ta girkawa abbuh favorite dinsa tuwon shinkafa da miyar karkashi dayaji nama kana ta zuba kullin maganin da boka ya bata cikin miyar.
Da abbuh ya dawo ta gabatar masa da abinci, yace sai yayi magriba, jameela dake zaune kusa da shi ya kalla yace "ina yar'uwaki?" Shiru tayi domin koda batason faheemah amma ta dan ji wani iri akan abinda mami ta mata, mamin ma saidai ta ki Allah amma tasan Faheemah bazata ci kifin ba, Ita ce ta ci, kuma tayi imanin mamin ma tasan Ita ta ci kifin.
Abinka da yaro tace "Abbuh tana daki mami ce ta....."
" Maza jeki kirata" mami tayi saurin katse ta saboda bata so ta baro mata aiki , tunda baikai ga cin maganin abunci ba, idan yaji ta dake ta kam zai Iya fasa cin abincin...
" a'a dawo ki zauna bari nadubota"
kana ya fice.
"daga yau dai kadaina wanna rawan Kafan akanta" mami tafada kasa kasa tana jan kwafa.
Bayan ya shiga yaji jikinta zafi rau, sosai hankalinsa yatashi ya dubo dakinsa yadauko magani yabata ta sha, "me zaki ci yanzu?" ya tambayeta cike da kulawa da soyaaya.
biscuit da freshyo yoghurt daya kawo musu jiya bata ci nata ba ta nuna mai, dauko mata yayi taci ba kadan sannan ya kwantar da ita, cikin kulawa yace "idan baki ji sauki zuwa gobe ba sai muje hospital in sha Allah" ya fada hadi da sumbatar goshinta ya fice saboda kiran sallar dayaji...
Lumshe kyawawan idanunta tayi tana jin soyaayar abbuhn ta na ratsa ta, sai kuma idanunta ya cika da kwalla saboda tuno Umminta da ta yi, da bata mutu ba da duk abubuwan nan basu faru da ita ba...
Bayan abbuh ya dawo daga masallaci yace "hajara abinda kika yi ya dace kenan?" gabanta ne ya fadi har hakan yaso nunawa a fuskarta kodai Faheemah ta fada masa ne?
" Yarinya nan bata da lafiya, amma baki kira kin gayaminba"
ajiyar zuciya ta sauke a boye, a fili tace, "kayi hakuri alhaji nabata paracetamol da abinci taci ta kwanta nazata idan ta tashi zata warware shiyasa ban fada ba saboda kada Hankalinka yatashi" tafada cikin kissa hadi da makirci.
Abincin ta zuba masa, haka ta dinga dauke masa hankali ba tare da yayi bismillah ba, yana cikin ci yake fada mata cewar idan ya gama ci zai dubo faheemah ko ta samu bacci. Murmushi mugunta tayi kawai, sai dai yanatashi domin ya duba faheemah yaji kansa na jujjuya masa, dafe kan yayi, ya dawo ya zauna kana yace zai dan kwanta kafin anjima....
Tashin dabe ba kenan sai da asuba, wanda bai kuma tuno ko tunanin yana da ya mai suna faheemah ba...
Daga wanda ranar faheemah ta zama marainiyan gaba da baya aikin gidan su, wanki, wanke~wanke, goge ~goge dasauran aiki gidan ita ke yi, haka mami zata tara mata tayi duk da karancin shekarunta idan ma bata gama da wuri ba toh fa a ranar maganar makaranta babu shi, koda abbuh ya ganta baya cewa komai shidai yana ganinta tana aiki agidan wani zubin har duka takesha a hannu mami amma besan ita din wacece agidan ba, kuma bai taba tambaya ba.
Haka RAYUWAR FAHEEMAH yacigaba da kasancewa cikin kunci da wahala hadi da kewa.
Idan yan'uwan ummie suka zo kona abbuh nunawa take babu wanda yakaita son faheemah, hakan namusu dadi kwarai ganin yanda mami ke kulawa da ita. Saidai mummyn zaynab na yawan tambayarta meke damunta saboda taga ta rame sosai haka kuma ta sake dawowa shiru shiru fiyeda da baya, amsa daya faheemah ke bata sai " bakomai" saboda mami tace idan ta fadawa kowa saita kusan kasheta, mummy zaynab bata kuma cewa komai ba saboda itama shaida ce yanda mami ke kulawa da ita, duk sanda tazo kano. Kasancewar anyi wa mijin mummyn zainab transfer zuwa kaduna.
Haka ta kasance har yau
bata canza zani ba, Abu daya ne bata tauye mata ba zuwa makaranta, saboda kada mutane su fahimci halin da take ciki ne yasa take barin ta zuwa....
07082281566
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH 🍓🍓
_by NoorEemaan_✍️📚
free novel
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din.
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Ya rabb, forgive us before death! Have mercy on us at the tym of death, And don't punish us after death. 🙏
9-10
(Not edited)
"BACK TO STORY" ( dawowan labari)
"Dole in shiga damuwa hindu, abu kusan shekaru shida yaki sauki" wata kyakyawar mata dake zaune a wani had'add'iyar falo ta fada.
" Kiyi hakuri ummunsu zai warke in sha Allahu".
"Allah yasa hindu cewar matar tana share kwalla. Hindu ina neman alfarma agareku, naso yiwa baban umaimah magana amma na lura kwatakwata ya zare hannunsa akan mu, amatsayin sa na kanin mijina, ya dace yana duba lafiyar ƴaƴan wansa, ko da a wayane"
"kiyi hakuri ummun su abubuwan ne suka masa yawa" cewar hindu tana kokarin kare mijinta.
Murmushi mai ciwo ummu tayi kana ta riko hannun umaimah dake xaune gefensu, tace 'alfarma nake nema agareki umaimah yata, zaki iya auren yayanki? Duk da nasan yana halin lalura, amma yakamata ace matarsa kadai yadace taga sirrinsa a yanzu domin akwai abubuwan da a yanzu matar sunnah shi kadai ya dace ta sani, ki taimaka yata, ki taimaki dan'uwanki umaimah"
ummu ta fada tana hawaye.
"uh..uhmm... wacce umaimah din?" cewar hindu a duburbuce....
Murmushi mai ciwo ummun tayi, saboda tasan sarai hindu ta fahimci wacce take nufi, kallon hindu tayi tace "hindu kenan umaimah nake nufi" umaimah dake zaune ta bata fuska kana babu kunya tace "ni gaskiya ummu banasonsa yanzu saboda lalurar sa, mutum kullum kwance kamar gaw....."
saurin rufewa umaimah baki hindu tayi, ko ba komai akwai kunya, ummu da iyalanta sun gama musu komai sun bawa rayuwarsu gudunmawa sosai.
"kiyi hakuri ummunsu yarinta ke damunta"
" kai mama nice ma yarinya shekarata 24 fah, inji umaimah cikin bata fuska, kana ta dora da cewa besides ma ina da wanda nakeso mun daidaita" tafada free free abunta, babu ko ƙara.
Sosai hakan yayi wa ummu ciwo, bawai dan kin aurensa kowai ba, a'a yanda suka nuna kyama karara ga danta. Allah ya sanya alkhairi kawai ummun tace, tana mamakin Wasu mutanan.
Sallama hindu tayiwa ummu saboda jitayi ta takura agabanta umaimah tabata kunya suna ficewa, wata kyakyawar budurwa tana danna hancin motar ta kirar Ferrari cikin gidan sallama tayi kana ta karaso da sauri ganin halin da mahaifiyarta take ciki.
"Ummunah meya faru?
Jikin brother ne ya tashi?"
Ta fada tana sharewa ummu hawayen
"Fareesah mutane nabani mamaki ace a rasa wanda zai auri dan'uwanki duk tarin masoyansa, duk wanda nafadawa sai suki yarda, yanzu hindu da umaimah suka bar gidanan nace a hada danwanki da umaimah auran tace wai sun daidaita da wani, naga kamar umaimah na sonshi ne yasa nayi tunani hadasu amma abun mamaki tunda wanna jarabawar ta sameshi ta dauke kafarta agidan, me hakan ke nufi, dana bazai taba aure ba kenan?" Tafada tana kallon fareesa
"ummunah bashi take so ba, she's after something else,,, idan da tana son brother na wanna lokacin yadace ta nuna masa amma bakomai Allah ya bawa brother lafiya zatasan dayi damu ne" tafada tana jan kwafa, domin fareesa bata barin ta kwana domin wuta wuta ce ( like meenash yar rigima ta lolz)
Numfashi Ummu ta sauke tace"Bari inje na nagyara shi sai inbashi abinci"
" toh ummuna nima zan shigo yanzu..
"Mama wallahi yanzu banasonsa" cewar umaimah.
"nima bazan taba bari ki aure shi ba saboda inason kije gidan da zaki huta, tayaya zan bari kiyi auren bauta amma badadi ki nuna cewa bakya son jininta a gaban ta, kin manta lokacin da matsalar idon nan ya dame ki? Ita ummun ce ta tsaya aka shirya komai da taimakon shi fu'ad din , suka biya mana aka fitar dake kasar waje, ba gashi yanzu kin warke garau ba? kwarai da naso ki aure shi kodan arzikinsu but not anymore, Cos bazan bari kiyi auran bauta ba"...
"Wallahi kuwa mama har fa bahaya yake ajikinsa ina zan iya da kasantarsa, ranar dana fara gani wallahi nakasa cin abinci" ta fada tana yamutsa fuska,
" kwantar da hankalinki umaimah bazakiyi auran bautar nan ba, mu kai wanna abun kunyan har ina" tafada tana kama haba.
*FAHEEMAH*
bayan tayi sallar asuba bata koma bacci ba saboda tarin ayyuka dake jiranta, karin kumallo ta fara hadawa, sannan tayi wanke~wanke, tayi mopping tsakar gida hadi da gyara dakinsu da falo hadi da toilet. Haka take wanna aikin duk kwanan duniya. wanka tafada agurguje saboda ta makara makaranta, uniform dinta ta sanya masu kalan ja da fari wando ja, riga fara, sai dan maidaidaicin hijab dinta ja. Duk da kayan sun kode kuma ba guga amma atsaftace suke.
kyakyawace mai golden skin saidai halin rayuwar da take ciiki yasa kyawun fatarta dakushewa, tanada dogon hanci, idanunta manya ne farare kal, bakinta karamine masu kalan ja tana da wasu kwantaccen gashi a gefen da gefen fuskarta har saman goshinta daya karawa fuskarta kyau. Kirarta irin wanda akewa lakabi da figure 8 ne cikinta ashafe yake tamkar bata cin abinci hakan ya karawa shape dinta kyau! Dogon gashinta dake acike take kokarin tajewa, sai bata fuska take saboda zafi kasancewa baya samun gyara, hakan yasa 1side dimple dinta bayyana tajewa tayi sama~sama tadaure da tsohon ribbon dinta da duk ya saki, orange dankwallin mikaminta tadaura kana ta dauki jakarta daya fara yagewa sbd dadewa ta rataya duk da tana jin kunyar jakar, amma ya zatayi? Iliminta shine gatanta duk da halin datake fuskanta a gidan nasu amma bata bari ya shafi karatunta ba!
Shiga kitchen din tayi domin daukar nata abincin, ta ganshi abakar leda, hawaye ne suka ciko idonta amma bata bari sun zubo ba, daukan ledan tayi kana ta nufi kofar da'zai fitar da ita daga gidan...
Tazo fita ta hadu da wata budurwa da bata cika kyau bah. "Aunty jameela Ina kwana" cewar faheemah, kakauran labbanta ta tsuko kana da ja tsaki hadi da zabga mata harara da madaidaitan idanunta masu kalan milk color, sai kuma ta bangaje ta ta wuce , asanyaye faheemah ta bar gidan tana tuno nasihar umminta, "kada ki raina jameela ita din gaba take dake"......
Bangaren jameela kuwa, dakin mamin tashige, tace "mami zan wuce" tafada bako gaisuwa
" toh yar albarka kije dakin alhaji ki karbo kudi sai ki wuce".
Faheemah kuwa, tana shiga makaranta aka fara tarar makara, ajiyar xuciya ta sauke ganin ta kubuta, domin bata manta dukan da ta sha ba a jiya data makara, Kasancewar tana da perfect yasa nata dukan fin na sauran, assembly ta nufa hadi da shige layin ajinsu ss3a. Sanarwan dataji anyi ne yasa gabanta faduwa.....
Karfe 2:50 na rana daidai ta isa gida kasancewa da kafa da zuwa take dawowa.
Mami ta samu zaune a kujerar yar tsukunno tana waya, alwala tayi kasancewar bata yi sallar azahar ba, bayan ta idar ne ta fito hakan yayi daidai da gama wayar mami, "ina wuni mami, gidan uwar wa kika tsaya? Ta fada batare da ta amsa gaisiwarta ba. Ko yawon gantallin kika tafi? A kafa na dawo mami" tafada hawaye ya ciko kyakyawar idanunta amma bata bari ya zubo ba.
"Ga kayan miya kiyi jajjage, sanna ki dafawa yata dambu acca alhaji kuma kidafa masa tuwon alkama miyar ganye komai yana kitchen" mami ta fada tana kokarin shiga dakinta.
"Ma... ma...mi yau zan bada hadda a islamiyya"
Dawowa mamin tayi hadi da cewa "toh sannu Sudais, nace sannu Sudais, Wallahi sai kinyi aikin nan duka! kima hakura da islamiyyan" ta fada tana harararta..
" mami zanyi idan na daw..." Saukar Marin datajine ya hanata karasa maganar ta, "yaushe kika ga wurin kwana na? Ina fada kina fadi"
" ki yi hakuri mami" faheemah tafada cikin sheshekan kuka, tsaki mami taja tawuce daki tana banbamin fada.
kallon uban kayan miya tayi hawayen tausayin kanta ya zuba mata wai kuma jajjage zata yi, kan miyan ta fara gyarashi, tana yi tana hawaye... Sai shida da rabi ta gama aikin, tana kokarin shiga dakinsu jameela ta dawo...
"sannu da zuwa aunty jameela"
"ke banason gulma, kawomin abincina"
"toh" ta amsa asanyaye kana ta juya zuwa kitchen...
"Kin dawo yar albarka?"
" Nadawo ya gida mami?"
"Lafiya lou, wai mami ya naga yarinyar nan har wani kyau take karawa, Anya bata shafa mai?"
Cewar jameela cikin hassada da bakinciki.
"ai yar albarka bawani kyau, ita da take bauta, kawai dai shegiyar fatarta ke rudarki, kin fita iya gayu ke harda haduwa ma, ke kintaba ganin wani yayi sallama da ita?"
"A'a, ina fa mami" jameela tafada cikin farinciki ...
" Kingani ai, ki kwantar da hankalinki haka zata kare a bauta babu mashinshini".
"Assalama alaikum"
cewar Faheemah cikin zazakan muryanta (hakan ya kara bata ran jameela gani take kamar da gayya Faheemah tayi wanna muryan...
A lokuta da dama ta kan gwada yin abinda faheemah keyi, aganinta hakan ke sata fin ta kyau, bata san Cewar kowa da nature din shi, wasu mutanen na kokarin kwaikwayon abubuwan burgewa da wasu ke yi, aganinsu hakan ke sa wannan mutumin finsu kyau, ko haduwa, but not knowing that kowa da yanda Allah ya hallaci ki/ka, kuma yanda Allah yayi ka shi yafi kyau da dacewa da kai, just be yourself, Allah yasa mugane).
ko sallaman babu wanda ya amsa mata, abincin ta ajiye kana ta fice cikin sanyinta domin ta dauro alwala, suka bita da harara...
Abincin jameela tafara ci hadi da janyo ledar kazar dake kusa da ita menene wanna cewar mami? wani saurayi nayi da zan dawo gida, shi ya kawo nima ta fada tana kai cinyar kaza bakinta "mami inaji nasamu irin mijin da nake fatan samu"
miyau kwadayi mami ta hadiya kana tace "amma yar albarka yazaki yi da sani?"
"Mtsww me wanna yataba min banda wanna wayar" tafada tana daga infinixhot8 dinta, kinga motar sa kuwa? Mami kinga kudin daya ban"
tafada tana sa hannu cikin jakarta hannu mami na rawa ta ansa tace "nawane haka?"
" Dubu hamsin ne wai nasa kati bai fito da kudi ba".
"Alhamdulillah" mami tafada cikin madaukakiyar farinciki, kana ta kara da cewa "daman ni bana sonki da wanna sani, dan banzan yaro sai rowar tsiya, ai ki rige wanna da kyau jameela karki yi wasa, nace ya sunan sa"?
"SALMAN"
"madallah salmanu dan albarka mai kyautar manya"
" bafa salmanu ake cewa ba, salman zakice"
cewar jameela kan tsaye kai kace da kawarta take hira kana ta tura mata ledar Kazan, washe baki mami tayi kana tace yi hakuri yar albarka ai sunan ne naku na yan gayu , bata ko damu da yanda jameelan ta mata magana ba.
(Allah yabawa dukkanin iyayen ikon tarbiyyantar da 'yay'ensu bisa tafarkin addinin islama)
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH 🍓🍓
Written by Noor Eemaan
kyautane( free novel)
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
11-12
Washegari bayan faheemah ta gama duka ayukanta tayi shirin makaranta, dakin mami ta shiga hadi da sallama.
"ina kwana mami"
tafada tana durkusawa.
"lafiya da sasafe nan ko naci bashin kine?"
" Uhm... Uhm.. a makaranta ne daman aka ace mu fara biyan kudin registration din waec da neco nan da sati uku xa'a rufe!"
" Wa kika bawa ajiya?nace kin ban ajiyan kudi?"
Girgiza kai Faheemah tayi tana hawaye, "toh ubanwa kika so ya biya miki?"
"mami kiyi hakuri dan Allah kitaimaka min dan Allah".
tafada cikin shesheka, dariyar mugunta mami tayi kana ta tsuke fuska tace "Zaki bar dakinan kafin nayi kuli-kulin kubura dake ko kuwa?"
Da gudu tabar dakin tana kuka gwananin tausayi....
A makaranta haka ta kasance sukuku, bayan an fita break ta nemi waje ta zauna shiru kasancewar batada kawa ko daya a school din nasu, tunanin ina zata samu kudin registration din take. Hope din take tunanin ya rage mata shine abbuhnta duk da baya kulawa da al'amarinta, baya kulawa da ita, baya amsa gaisuwar ta, tuno hakan ya karye mata zuciya kana abayyane tace " ummie ta tafi ta barni, abbuh kayi nisa dani ina bukatar kulawarka abbuhna kadawo gareni" takarasa cikin kuka mai taba zuciya dake fitar da sautin damuwa, kadaici, hadi da maraici.
Kukanta ya janyo hankali biology teacher dinsu da yaxo wucewa,
"Hey! what are you doing here"?
jin muryan uncle Solomon malamin da aka fi tsoro kaf makarantar yasa ta dagowa cikin sauri.
"faheemah what's wrong with you?"
Yasake tambaya fuska babu yabo babu fallasa
" am.... Am..having stomach pain!"
Tayi karya Saboda bata san me zatace masa ba. "Then go to the school clinic and take some drugs instead of you sitting here crying" cewar uncle Solomon.
"Okay sir" ta amsa tana mikewa.
Ajinsu ta nufa cikinta na kugin yunwa saboda ko breakfast batayi ba ta taho.
Da magriba bayan abbuh ya shiga masallacin dake kusa da gidansu, fitowa ta yi wajen gidandomin ganin dawowarsa, bayan 10min sai gashi ya taho gabanta na faduwa haka ta gaishesa, ko amsa bata samu ba ganin yana kokarin wucewa ne yasa ta durkusawa gabansa hadi da rike kafafunsa "abbuhna kayi hakuri idan na bata maka rai, abbuh kayafemin dan Allah! kataimaka ka biyamin kudin waec da neco za'a rufe biya nan da sati uku, dan Allah abbuh...."
Tafada tana sake dora hannayenta kan kafafunsa.. Ran abbuhne ya baci itadin wacce dazata sha mai gaba har da kama kafarsa yafada aransa? ball yayi da ita ya shege cikin gidan.
karaf a idon jameela da sabon saurayinta salman ya kawota a mota.
*FAHEEMAH*
mikewa tayi tana sosa gwiwar hannunta data ji ciwo sakamakon ture ta da abbuh yayi, gida ta shige tana hawaye sosai, ganin tarasa hope dinta na karshe daman abbuh take tunanin zai taimaka mata gashi ko kulata bai yiba. Tana mamakin canzawar abbuhnta da wanna tunanin tayi alwala ta nufi daki.
Jameela ce cikin dinkin fitted gown daya matseta sosai, dakin mami tashige ta sanar mata abunda tagani, wato yarinyar nan bata jiko?cewar mami ranta inyayi dubu ya baci, fuuu ta nufi dakinsu faheemah....
Sallame sallarta keda wuya taji saukar duka abayanta, ihu ta tsalla saboda dukan ya shige ta matuka, "nizaki rainawa hankali? kinje kisamu alhaji akan kudi ko? Kina tunanin zai baki ne? AIHAJI YA MANTA WACECE KE..... Idan ma baki sani ba ki sani, munafuka, wawuya mai bakar zuciya sakarya kawa" Tafada tana kai mata bugu ta ko ina kuka sosai faheemah keyi, "mami kiyi hakuri dan Allah ki yafemin wayyo ummina!!!" Sai da mami ta gaji dan kanta kafin ta kyaleta, zuwa wanda lokaci muryan Faheemah ya dashe saboda kuka, ga idonta daya kumburan tsukutum sakamakon dukan daya sameta idon.
Mami kuwa na fitowa taga abbuh tsaye yana kallon dakinsu Faheemah. Gabanta ne ya bada ras! Kodai yafara dawowa da son yarsa ne ta fada aranta. A fili tace "Alhaji lfy kuwa kake tsaye?"
" Ina kikajene tundazu abinci zaki bani" cewar abbuh.
ajiyar xuciya ta sauke ganin ba abinda take tunani bane, "yi hakuri Alhaji" tafada tana bin bayansa domin zuba masa abincin
Misalin karfe tara da rabi nadare jameela ke tambayar mami "me faheemah tayi ne?"
"ra buda Mayyar..." Nan ta shiga labarta mata komai. Cikin farinciki jameela tace "Mami kinyi daidai wallahi, a tunaninta zata cigaba da karatu ne, ni wallahi a kullum kara tsanarta nake, saboda ta samu abinda yace ace ni na mallakesa! Gani nake wahalar da takesha yayi kadan kyaunta kamar karuwa yake bana son cigabanta ni mami wallahi"
"Ai yar albarka ki kwantar da hankali sai ta yabawa aya zakinta, bauta yanzu ta fara.... kuma kedai na tunanin ta fiki, kinfita komai" ta fada domin kwantar wa da jameelan hankali, amma deep inside her heart tsana da Bakin ciki ke cinta, saboda tasan tsakanin jameela da faheemah akwai tazara mai yawan gaske.
Marainiyar Allah kuwa, zazzabi ne ya rufeta sosai, tun tana kukan harta yi shiru, sai ajiyar xuciya take saukewa.
Ga yunwa domin bata ci abinci safe ba, sai na rana wanda jollof din spaghetti ne tadafa mami tace ta kwashe mata duka a flask, sai kanzon tasamu taci, tana a haka jameela tashigo tana mata dariyar mugunta hadi da murna ganinta a haka, saboda yanda idonta ya kumbura,wanda hakan yasa fuskarta dan sanjawa daga kamaninta, hayewa gado tayi ta fara chatting cikin farinciki tana fatan fuskar Faheemah ya tabbata ahaka.
Faheemah dake kwance a kasa ta mike zaune da kyar tuno da bata yi sallar isha ba,ta hada hanya a haka ta fita waje...
Bayan sati biyu wanda ya rage 1 week arufe registration. Sosai tashiga zullumi hadi da fargaba. Ga aiki daya yayi mata yawa fiyeda na baya ta sake ramewa da lalacewa, domin yanzu wankinsu duka ita keyi, ada wanki su ke kaiwa, ita kadai ke wanke nata agida, amma yanxu ita keyi sosai ta sake rama wanda hakan yayi wa su mami dadi.
Bayan kwana hudu, da misalin 7:20am tafe take kanta akasa hawaye na zuba idonta saboda ganin ana gab ta rufe registration amma har yau bata yi ba.
Wata kyakyawar mata ce zaune amotarta da ganin ta ilimin addini dana boko ya ratsa ta. Hango wata kyakyawar budurwa na kuka yasa hankalinta tashi kasancewarta mai saurin tausayi, balle murfin motarta tayi domin cimma wanna budurwan data yi mata dan nisa....
"Diyata" cak ta tsaya jin wata kamilar murya abayanta. Juyowa tayi asanyaye, "lafiya kike kuka a hanya?" Kuka mai sauti ta fashe kana ta rungume matar da bata san ko wacece ita ba. So take a rarasheta, so take tayi kukan ko zuciyarta zai rage radadin da yake mata, so take ta samu hug ko hakan zai rage mata damuwa.
Bubbuga bayanta matar tashiga yi, lokaci daya taji tausayi hadi da kaunar ta a ranta. Dago kanta tayi saboda ganin yanda ta bata tsad'add'iyyar mayafin matar da hawaye da majina, ganin ta kurawa mayafinta ido ne yasa matar kallon mayafin nata. Murmushi kwantar da Hankalinki matar tayi mata, kana tace
"ya sunanki diyata? "
"FAHEEMAH"
ta amsa cikin muryan kuka.
"diyata faheemah miyasa kike kuka? Feel free and tell me okay?" Nodding kanta tayi kana cikin rawan murya tace "kudin registration din waec da neco ne ba...ban... Biya ba, Kuma sauran kwana uku arufe registration" tafada ararrabe.
"Nawane kudin?" Saurin kallon matar tayi kana tace "du...dubu sittin da takwas ne..." Ta fada a tsorace, domin a tunanin ta kudin sun yi yawa.
Murmushi mai sauti matar tayi kana tace, "idan na biya miki will be happy?" Cikin Saurin tadago kanta jin abinda matar tace, gyada mata kai matar tayi alamun tabbatarwa "za... zaki biyamin kudin da gaske?" Sake gyada kanta matar tayi.
Durkusa tayi ta dafa kafar matar tana kwararo mata addu'a da godiya cikin kuka.
Dagota matar tayi tana share mata hawaye hakan nan take jin kaunar Faheemah aranta.
"Muje makarantar taku" cewar matar, bin bayanta Faheemah tayi domin hakanan take ji ta yarda da matar.
Suna cikin mota matar tace "ya sunan makarantar?"
A sanyaye tace "Brighter brains academy" Matar bata kuma cewa komai ba duk da akwai tambayoyi datakeson yi mata.
Bayan angama komai na registration din ne suka fito, Sosai bakin Faheemah yaki rufewa saboda murna hakan ya sanyaya ran matar ganinta cikin farinciki.
"Amma diyata FAHEEMAH zanso jin labarinki,
Inason Sanin ina babanki?
Ina mamanki? Ko kuma baki da kowa ne? kuma waye ya sanyi ki wanna makaranta? "
Hawayene suka ciko kyakyawan idanunta, bata jin zata iya musu ko kin gayawa wanna matar mai kyakyawar zuciyar labarin ta.
"Sunana Faheemah abubakar idris..... "
Haka ta shiga bawa wanna matar labarinta bata boye mata komai, domin taji matar ta kwanta mata.
Kuka Sosai matar tayi jin tsantsar mugunta Irin na matar uba Sosai ta tausayawa Faheemah.
"Kiyi hakuri diyata FAHEEMAH. Kwarai kinga rayuwa ada ina tunanin neman alfarma ko ince taimako wurinki saboda yarda dana miki lokaci daya... kinga rayuwa, but not anymore, faheemah u deserve some happiness..."
"kada kice haka hajiya, komai kikeso zanmiki, babban burina yanzu naga abbuh na ya dawo da kulawarsa gareni, sai kuma Karatu wanda kin cika min shi. Numfashi tasauke kana tace kifadi bukatarki wallahi Allah zan miki shi matukar bai tsaba addnin na ba..."
Murmushi matar tayi tana mamakin hankalin irin na yarinyar.
'yarona yana da lalurar *paralyzes* kusan shekaru shida kenan! Baya magana baya iya komai, komai yimasa ake, kullum yana kwance,
"Diyata Faheemah zaki iya auren dana?"
Gaban Faheemah ne ya bada dam! dam!! daram!!! Jin abinda matar tace, kasa tayi da kanta kalmar auren ne kawai ke yawo a kanta.
"Diyata kitaimaka ki amshi bukatata, ina bukatar mai kula min dashi, ina bukatar mai debe masa kewa, matar tafada tana hawayen tausayin danta, na kuma yarda dake shiyasa nake so ki kasancewa abokin rayuwar sa".
Duk da bata taba kowa wa kanta aure yanzu ba, amma gwara ta bar gidan tunda ko abbuh ta baya son ganinta, Ita wacece da zata zabi miji irin wanda takeso?
kamar yadda mami ta fada bauta shi ya dace da ita.
A fili tace " Ki daina kuka hajiya na... na.... amince"
tafada murya na rawa.
Farinciki matar bazai misaltu ba, cikin zakuwa tace "mekikeso diyata na baki? Matukar akwai shi aduniyar nan zan miki shi"
"Bana bukatar komai"
Faheemah tafada asanyaye.
"Ok Ki bani address din gidan ku" cewar matar.
Ba musu ta fada mata kana tace "hajiya malami ya shiga ajinmu xan tafi nagode sosai..."
" tsaya faheemah ni ba mamanki bace?"
Ahankali tace "ke mama na ce"
Matar tace, "toh kada ki kara cewa hajiya ki kirani da ummu sunan da yan'uwanki ke Kirana dashi kenan"
"Kiyi hakuri ummu bazan sake ba". murmushi matar tayi, ta na ji ajikinta cewa irin matar da danta ya dace ya aura Faheemah ce, tana ji ajikinta cewa Faheemah Ita ce sukurarta, mota ta shige ta bar makarantan tana mai farinciki....
Comment
Share
Thanks for reading Rayuwar FAHEEMAH.
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH🍓🍓
_Written by Nooreemaan_
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
kyautane( free novel)
"Its only when you take responsibility for your life that you will discover how power you truly are"
13-14
(Not edited)
Bayan Faheemah taje gida bata nunawa kowa komai ba, tayi sallar azahar ta fara aiyukanta data saba dare da rana ba hutu.
★★★
horn ta danna mai hadi ya wangale babban gate din ta shigar da motarta cikin gidanta.
"Hajiya sannu da zuwa"
cewar mai gadi.
"yawwa sannu malam iro, ya aikin? "
" Alhamdulillah hajiya ya amsa".
Bata kara cewa komai ba, da haka ta wuce,
Part uku ne a gidan na tsakiyar ta nufa...
"Fareesa!"
"na'am ummu"
"ya na gan ki a gida, Ina office din?"
"Ummunah Yanxu zan koma wani file nazo dauka"
"Okay idan kin dawo akwai albishir mai dadi"
" Allah ummunah?
Kigayamin please"
"toh sarkin garaje kije kidawo ai ba guduwa zanyi ba"
dariya tayi daya bayyana jerarrun hakoranta kana ta sumbaci ummu a goshi ta fice cikin sauri,
Da kallo Ummu ta bita tana sakin murmushi.
_5:00pm_
"Da safe dana je gidan rasuwar nan... toh bayan na fito ina kokarin tada mota ta na hango wata yarinya na kuka........."
Nan ta shiga bawa fareesah labarin a takaice, kuka fareesa tayi jin labarin *RAYUWAR FAHEEMAH*
"Alhamdulillah ya Allah mun gode maka"
cewar fareesa tana daga hannunta sama, kana ta kara da cewa
"ummu wallahi naji kaunarta tun kafin in ganta, amma Ina jin tsoro kada ta ce ta fasa ta idan ta ga halin lalurar da brother na yake ciki"
ta fada cikin murya mai bayyana damuwa.
"bana jin zatayi haka fareesa, idan ma ta fasa babu komai, wallahi zan kula da ita tana bukatar farinciki rayuwarta, and bana tunanin zata ki amincewa, ta banbanta da sauran yanmmata, Shiyasa na kudirta araina nake kuma addu'an ya samu matar aure awanna yanayin da yake ciki ta haka zan san cewa bata aureshi dan kyau, kudi, limi, ba. ko wani mata'ul hayat ba( kyalekyalen rayuwa) littafin margayiya mmn shureim Allahu ya gafarta miki yasa mutuwa hutu ce agareki dama sauran Muslims umma) domin sosai na tsorata lokacin da duk masu son dan'uwanki suka ja baya saboda lalurarsa shiyasa na kudurta a raina nake kuma addu'a Allah ya bashi mata awanna yanayin dayake ciki ta haka ne hankalina zai kwanta".
Jinjina kai fareesa tayi domin tasan wanna kudirin na ummunta tun ba yau ba, haka itama tana goyan bayan haka
"ummu kinsan wacece tafi ban mamaki? Wallahi aysha ta ban mamaki, Kiga yanda take mugun son brother, amma daga fara rashin lafiyan shi ta dauke kafa a gidannan"
" hmm fareesa ba abun mamaki bane, yar uwarsa umaimah da ta ki shi fa?"
"Hakane ummu, wallahi idan brother yasamu lafiya hmm...umaimah zata san tayi dani"
tafada tana jinjina rashin mutuncin dazata mata, kasancewar bata barin ta kwana.
" A'a a'a fareesa banason rigima, rayuwarta ce so tasan what's best for her saboda haka kada naji kona gani"
"Toh ummu"
kawai ta amsa.
Kana ta dora da cewa
"Yaushe zaki je gidansu ummu?"
"Ina tunanin sai sun gama jarabawan, bari naje naga ko yayanki ya tashi daga bacci"
ta mike nufi hanyar dakinsa...
★★★
*BAYAN WATA UKU*
Zuwa wanna lokacin faheemah ta gama jarabawarta, kuma har wanna lokacin abbuh baya kulata kuma bata fasa gaisheshi ba, amma baya amsawa, tsakanin jameela da mami ma bata canza zani ba sai ma abinda ya karu na muzgunawa dasuke mata....
Yau ta kasance asabar ummu ce zaune a kujeran mai zaman banza cikin mota, sanye da brown din hijab mai saukin kudi, yayinda fareesa ke tuki, "ummu yanzu bazaki bari nakaiki har layin ba?"
"A'a fareesa ki ajiyeni atiti zai fi, saboda banason wanna maminsu faheemah ta ganni, kowani ya ganni, inaso nake musu abamu da komai Ina ganin hakan xai sa komai ya tafi yanda nakeso, zandawo a adaidaita ki kula da yayanki bazan dade ba".
" Toh ummuna adawo lafiya" ta fada daidai sun zo titin .
Da kwantancen da Faheemah ta bata ta isa gidan.
"Assalama alaikum". Ummu tayi sallama bayan ta shiga gidan.
"Wa'alaikumu salam"
mami dake zaune kan tabarma ta amsa, yayinda faheemah ke duke tana wanki, sai zagi na uwa da uba mami ke antaya mata.
jameela kuma nadaga daki tana waya da salman dinta.
"Lafiya baiwar Allah?"
Cikin fuskar damuwa Ummu yace "Ba lafiya ba, ina neman taimako ne. dana ne bashi da lafiya kusan shekaru shida baya iya komai da kansa kullum yana kwance, babu wacce ke son aurenshi, shine nazo nan gidan ko zan dace, ki taimaka min dan Allah idan kina da y'a wacce zata iya auren dana kitaimake ni, ki taimaki marayan Allah bashi da kowa sai ni da kanwarsa ummu ta fada cikin kuka mai ban tausayi".
Maɗaukakin murmushi ya bayyana afuskar mami, hakika irin mijin da take so faheemah ta aura kenan. nakashashe, talaka, wanda zata kare rayuwarta a bauta, Tabbas! ta samu cikar burinta cikin sauki.
"Kwantar da hankalinki baiwar Allah, nan gidan kin dace, gata can na baki ita halak malak" ta nuna Faheemah dake gurzan wanki, takara da cewa"sannan banaso ganin koda gilmawarta aunguwar nan bare ta tako kafarta agidannan".
Sosai ummu tayi mamaki, domin bata taba tunanin wanna maganar zai sa mami amincewa tabata faheemah cikin sauki haka ba, idan ita mai cutarwa ce fa? Sai kace kaza ta bada kyautar ta batareda nazari ba, bata ma yi wanna tunanin ba lallai duniya akwai abun tsoro, ta kuma sake tabattar da muguntan mami.
"Ke! Bar wanki nan ki kwaso kayanki ki bita" mami ta fada akausashe.
Gaban Faheemah ne ya bada ras! jin abinda mami tace dago kanta tayi idanunta suka fada cikin na ummu, tabbas ta shaida ta, amma meyasa ummu ta biyo ta hannun mami? Meyasa bata samu Abbuh ba?
" zanmiki diban albarka badake nake magana ba?" Cewar mami cikin tsawa!
Durkusawa tayi tace "dan girman Allah mami kiyi hakuri dan Allah kada ki kore ni" takalmi mami ta jefa mata, ya kuwa sameta afuska, ganin mami na kokarin nufota ne yasa cikin saurin ta nufi daki ta kwaso kayanta cikin Ledan viva daman bawasu kayan arziki gareta ba.
"Na zata sai me gidan yadawo an daura aure zata bini" ummuh ta fada a sanyaye.
"A'a kuje can ku nemi wani ya daura mata aure ba dai anan ba, bata da uba a gidanan, in ma zaman dadiro zata yi, can ku karata, babu ruwana" mamaki ne ya sake kama ummu.
Faheemah ce ta fito cikin kodaddiyar bakin hijab dinta yama fara brown - brown saboda kodewa, ta durkusa gaban mami wanda hakan yayi daidai da gama wayar jameela.
"Mami ki taimake ni naga abbuh na kafin na bita, ki bari nayi masa kallon karshe dan Allah!" ta kama kafar mami tana kuka Sosai.
Fincike kafarta mami tayi kana tace "Wawuya, sakarya, mara zuciya kawai, sau nawa zan ce miki bakya gabansa, da zaman ki da rashin sa duk daya ne awajensa, maza kibi ta ku tafi kafin na mangare ki, munafuka kawai"
"Wayyo Allah! mami kiyi hakuri aunty jameela ki taimakani".
Wani abu mai Kama da tausayi ke kokarin ratsa zuciyar jameela, Saidai kiyayyar faheemah ya rinjayi tausayin ta saboda tun bata san tsana ba, mami ta datsa mata tsanar faheemah azuciyarta.
"wai baiwar Allah bazaki dauketa kubar gidannan bane?"
Cewar mami cikin daga murya!
A sanyaye ummu ta janye faheemah daga gaban mami, bata taba tunanin muguntar mami ya kai nan ba.
"Wayyo Allah mami kiyi hakuri! aunty jameela ki taimakani. abbuhna kazo! kazo!! dan Allah"
abinda Faheemah keta maimaita tawa cikin kuka dake bayyana abinda ke zuciyarta kenan.
Riketa ummu tayi suka bar gidan itama tana sharar kwalla tausayin faheemah wanna wacce irin matar uba ce"???
"Mami wai me kike haka ne? Idan abbuh yazo mezaki ce masa? Bama wanna ba idan yan'uwan maman faheemah kona abbuh suka zo mexaki ce musu?"
Dariyan nishadi mami tayi sannan tace nasan amsar da zan basu, Kuma wanna abun danayi saboda ke nayi, banaso ta samu mijin dake ya dace kisamu, banaso taji dadi kwata- kwata a rayuwarta inaso ta mutu cikin wahala da bauta, sanna kema ranki bazai dinga baci ba idan kin ganta sanna kindaina fargaban kada wani mai arzikin ya ganta ya aura inason cika miki burin ki ne yar albarka ta"
"Amma mami dakin barta ai kullum tana gidan nan ina zata fita bare wani ya ganta yace yanaso, kuma kika sani ko wanna matar na da kudi? Bakiga fatarta akwai alamun huta ba?"
"Yaro Yaro ne da tana da arziki da bata bar danta ciikin jinya kusan shekaru shida ba, ai da ta nema masa magani. (Rashin sani)"
"Har naji dadi mamina, na huta da ganin wannan kodadiyar fuskar tata"
sai kuma ta bata rai tace "amma mami wanki, girki da duk wani aiki wa zai cigaba dayi dan ni gaskiya kin san bazan iya ko daya ba" cewar jameela tana turo k'ak'auran labbanta masu dan fadi.
"kwantar da hankalinki yar albarka ai ke yar hutu ce, zan kira wanna almajirin ya cigaba da mana wanki da sauran aikace aikace ni kuma zan dinga yi mana girki shiyasa nake miki addu'an samun attajiri wanda ya amsa sunanshi domin ki huta kuma da alama kin samu"
rungume mamin tayi cikin farinciki....
★★
"Diyata faheema kiyi shiru haka kinji, bazaki taba nadamar bina ba, I promise you this"
nodding kanta tayi tana sharan hawaye, wata almajira ummu tagani a karkashen wata bushiya,
Hakan yasa ta karbi ledar hannu faheemah zata mikawa almajiran, ai damke ledar faheemah tayi, cikin zaro ido da marairaice tace
"banda wasu kayan duk duniya sai wadannan dan Allah ki bar min su".
Dariya ummu tayi ganin yanda ta rike ledar tamau.
"saki ledar faheemah ummunki zata baki wasu kaya kinji?"
" Toh" tace hadi da sakarwa ummu ledar Almajira kuwa sai add'ua ta dinga kwararawa ummu da haka suka nufi titi....
*Janbulo first gate*
daidai wani tangamemen gida ummu tace mai adaidaita ya tsaya, 1k tabashi yana kokarin bata canji tace ya barshi sosai yayi murna hadi da godiya.
"Muje mana diyata kada ki ji tsoro bazan cutar dake ba"
asanyaye ta fara bin bayan ummu domin gidan ya bata tsoro saboda girmansa.
"Hajiya sannu da zuwa"
" Yawwa malam iro"
"baba ina wuni"
cewar Faheemah asanyaye.
"yawwa yar baba sannu kinji"
murmushi ummu tayi tana yaba tarbiyyan faheemah a ranta.
"Oyoyo ummu sannu da zuwa"
"yawwa ya gida fareesah?"
" Lafiya lou, ummu Ina ta...."
Ai Karaf suka hada ido da Faheemah dake bayan ummu ai ihun murna fareesa ta saki kana ta rungume Faheemah, "wallahi ummu she's very cute, matar brother nah welcome to your home"
"Allah ya shiryeki fareesa, wai bazaki girma bane?"
" Allah ummu farinciki ne yamin yawa,ummu kin manta wahalar damuka sha? kafin mu samu wanna mai kyakyawar zuciya ta aminci da auren brother na". Tafada tana fashewa ta kuka mai ban tausayi.
kuka faheemah ta fara taya fareesa kasancewar ta mai saurin kuka, Domin abubuwa da yawa ne suka haɗar Mata.
"ya isa haka! Kinga kin sata kuka ko, ko kuma na mayar da ita gidan su?" cewar ummu a zolaye.
"Allah nadaina ummu kibar mana ita" ta fada tana sharewa faheemah hawaye hakanan taji faheemah ta kwanta mata. Itama faheemah sharemata hawaye take, ummu na tsaye tana Murmushi kana tace fareesa ta kai ta dakinta tayi wanka sai su sauko su ci abinci.
"toh ummunah, muje matar brother nah" ta kama hannunta izuwa dakin da
'aka gyara musamman domin faheemah.
*ASALINSU*
FU'AD OMAR ISHAQ dane ga Alhaji Omar da hajiya kaltume. sanadiyar batan wayar Omar ne yayi haduwarsu.
kaltume ta sinci wayar a hanyarta ta dawowa daga makaranta. Sosai Omar yayi farinciki daya kira wayar ta sanar dashi address domin yazo ya karbi wayarsa kasancewar akwai abubuwansa masu muhimmanci aciki...
A hankali shakuwa tashiga tsakaninsu wanda yakaisu ga soyaaya.
Kaltume yar maduguri ce yayinda Omar dan gombe ne wanda bautar kasa ta kai shi garin su kaltume, bayan ya gama services dinsa ne yasamu aiki a banki kasancewar bangaren daya karanta kenan.
Bayan wata shida aka daura auren kaltume da Omar aka kawota gidanta dake kano saboda anan Omar yasamu aiki, yadawo da kaninsa kano saboda shi kadai ya rage masa domin iyayensa sun rasu adalilin zuwa ta'aziya jigawa suka samu hatsari. Kuma yace bayason barwa wani cikin dangi ya rike shiyasa ya taho da shi.
Bayan shekara hudu kaltume ta haifi danta kyakyawan gaske murna wurin omar bazai musaltu ba, ranar suna Yaro yaci suna " FU'AD" .
Fu'ad nada shekara biyar kanin alhaji Omar yakub ya auri hindu suka tare agidan da alh Omar ya siya masa tare da bude masa babban shagon siyarda kayan provision saboda Allah ya kara daukaka alhaji Omar anbashi directorn banki.
Bayan shekara daya shima yakub yayi aure, bayan wata tara matar yakub hindu ta haifi yarta mace ranar suna yarinya taci suna umaimah.
Umaimah nada shekara daya hajiya kaltume (ummu) ta sake haihuwar yarta mace kyakyawa, sosai fu'ad yayi murna ganin ya samu kanwa, ranar suna yarinya taci suna fareesah.
Hindu nada wani boyayyen hali wanda bata taba nuna wa su ummu ba.
Tana matukar jin haushi ganin ummu sun fisu arziki, domin a cewarta su suka dace su samu irin wanna uban arzikin. Duk da cewar babu abinda suka rasa domin suma masu kudi ne, amma saboda hassada na cinta da rashin godiyar Allah yasa take hangen na su ummu, kuma yanzu harkan kasunwanci yasake budewa yakub din, domin yanzu yana da manyan shaguna har biyu a kasuwar singa.
A halin alhaji Omar ishaq sun kasancewa family masu matukar son junansu, ga zaman lfy, gashi basu da kyamar talaka ko kadan hakan yasa duk ma'aikatar gidan ke jin dadi aiki a gidan.
*BAYAN WASU SHEKARU*
Fu'ad yagama secondary school dinsa, alhaji Omar (Abba) ya turasa kasar Malaysia domin cigaban Karatunsa wanda abbah yamai sha'awan karantan accounting aka yi sa'a ra'ayinsu yazo daya.
Bayan wasu shekaru yadawo da dimbin nasarori wanda yan kasar Malaysia suka so yayi aiki a kasar amma yaki, acewarsa yafiso yayi aiki a kasar sa ta haihuwa.
Aiki abbah yasamo masa awani banki babban banki, kansancewar mai kula da banki din gabadaya abokin sa ne.
ba bata lokaci yasamu saboda result dinsa yayi kyau sosai, a wanna lokacin ne faressa take shirin shiga level1
Umaimah na matukar son Fu'ad sai dai kwatata bata samun fuska awajensa, domin baya sake mata fuska saboda ya kula kanta na rawa, idan kanason ganin fara'ar sa toh yana tare da ummu, abbah, anwar, ko kuma fareesa tilon kanwarsa.
Wani lokacin takan zo tayi kwana biyu agidan su fu'ad duk da haka baya kulata tun bata nuna wa afili har ta fito ta nuna masa, am still biris yayi da ita saboda a tsarinsa bayason mace mai bayyanawa namiji tanason shi, acewarsa bata da aji...
Akwai wata rana da wanna alhalin bazasu taba mantawa ta itaba, ranar da zuciyarsu ta shiga kunci, ahankalinsu ya tashi, zuciyoyinsu ya shiga radadin rasa babban jigo arayuwarsu. Hak'ika rasa mutum aduniya kamar alhaji Omar (Abba) babban asarace! Domin mutum ne mai halin taimakon talakawa da kyaukyauta wa duk wanda zama ya hada su, amma dole suka dau dangana Domin Allahu daya daukesa ya fisu sonsa.
Yana hanyar zuwa gida bayan ya tashi a aiki yasamu accident din wanda ko shurewa baiba ya amsa kiran Allah, fu'ad na tuki yaji kiran wayarsa "abbahna" yagani arubuce sosai gabansa yafadi naganin kiran abba domin ko minti takwas basuyi da gama waya ba cikin zolaya da kaunar juna domin akwai shakuwa atsakaninsu sosai. Asanyaye ya latsa kore hadi da kara wayar akunnensa "hello Abbahna Kodai kana missing jin muryata ne ya fada azolaya, sai hakuri domin Allah yayiwa mai wayarnan cikawa Yanzu adaidai hanyar kabuga naga kaine mutum na karshe daya kira, cewar mutumin cikin tausayawa, stairing din motar ne ya kwace masa domin ya ji abun a bazata, duk yanda yayi ya taka burki abun ya citura domin anatukar rude yake, nan suka yi karo da wata babbar mota, nan take motar sa tayi kwatsa-kwatsa domin bazaka taba tunanin mutum zaiyi rai a motar ba, daga nan bai kuma sanin ina kansa yake ba...
Aranar ummu taga tashin hankali narasa mijinta ga kuma danta rai ahannu Allah, Sosai mutane suka tausaya mata, saidai tayi tawakalli Sosai ta kuma fawallawa Allah lamarinta...
Abun mamaki bayan sadakar bakwai din abbah ne FU'AD ya farka saidai baya iya motsa komi na jikansa Wanda yasa likitoci suka tabbatar da yasamu paralyzes suka kuma cewa tashin sa sai wani ikon Allah, sosai hankali ummu ya tashi bayan sadakar arba'in ta fitar dashi kasar India. Sunyi iya kokarinsu amma bawani sauki haka sukai ta zuwa kasashe dasuke tunanin suna da kwararun doctors, amma bawani nasara haka suka dawowa gida ba nasara....
Ganin idan suka cigaba a haka komai zai iya kare musu ne yasa ummu tunanin fara bussiness, gadon da abba ya bar musu ta bude company mai suna *FFK foods & drinks nigeria limited* tare da taimakon anwar abokin fu'ad company yazama standard.
Bayan shekara2 cikin ikon Allah da kudurarsa company ya samu riba mai yawan gaske, hakan yasa suka bude wasu branch a Lagos, delta, da kuma kaduna.
Fareesa na zuwa makaranta, duk ranar datake free kuma tana zuwa campany domin kula da wasu abubuwan. yayinda Ummu ke kulawa fu'ad agida, saidai company's din Yayi wa fareesa yawa ta kula dashi saboda ita kadai bazata iya handling ba. Gashi anwar baya kasar, Hakan yasa ummu tafara neman wacce zata kula dashi kafin tadawo office, ita kuma sai ta taimakawa fareesa da kulawa da campany's din.
Kudi masu yawa ummu tasa akan duk wacce zata kula dashi, zata ko zai mallakesu, saidai duk wacce taga irin laluran dake tare dashi sai su gudu, wasu ma sun yarda ummu ta biya su dasun ga yanda ummu ke mishi hidima sai su gudu da kudin, ganin suna asarar kudi yasa suka hakura. Kuma sosai hakan ya karyawa da ummu zuciya ganin mutane yanzu kowa kansa yasani, mutane basa taimakon junansu, amma kafin lalurar nan ta sameshi yanmmata kullum da wacce dazata zo gaisheta, amma yana shiga wanna halin duk suka gudu bama wanda yafi bawa ummu mamaki kamar umaimah har kyamar zuwa dubasa take, hakan yasa ummu sake tsorata da al'amarin duniya...
Ta kuma kudurta aranta cewa awanna yanayin da yake ciki ya dace yayi aure, domin ta hakane zai samu Soyayyar gaskiya, itama hankalinta zai fi kwanciya cewa ba dan wani kyalekyale rayuwa yasa ta aureshi ba, hakan yasa ta shiga neman mai auran danta, amma babu nasara, duk da zunzurutun kudin kuwa data sake sawa ma bata samu ba.. amma bata karaya ba, sai akan Faheemah ta dace.
*BACK TO STORY* (mun dawo labari)
nuna mata toilet tayi sanna tace ta shirya tana zuwa, kallon dakin faheemah ta shiga yi babban falo ne sai bedroom kitchen hadi da toilet sosai dakin ya tsaru komai pink &white ne, bedroom dinta ma yayi kyau sosai fiyeda tunanin mutum. Wai wanna ne dakina? Wanna katon gadonma nawane? ta fada aranta hawaye masu dumi suna zubo mata, ita da agidansu akasa take kwanciya
"Alhamdulillahil lazi bi ni'imati tatimun solihat "
ta furta can kasan makoshi kana ta ture kofar toilet ta shige shima ya hadu sosai wanka tayi cikin nutsuwa ta fito,wasu cosmetics ta gani akan dressing mirrori masu yawa lotion mai pink din roba ta dauko mai suna *so clear so pink* tafara shafawa, wai ita ce yau keda arzikin shafa mai, ita da wani zubin man kuli take shafawa agida, ba wai ba mai ba a'a, mami ke hanata. Kwalla daya ciko idanunta ta mayar, kana ta bude wardrobe taga kaya masu yawan gaske tsayawa tayi tana kallon kayan, can ta dauko wata jan gown mai A shape tare da dan mayafinsa, Sosai rigar ta zauna a hadadiyyar kuma kyakyawar surarta ta figure 8 kwalli kawai ta zizara tana kokarin fita fareesa ta shigo
"masha Allah kinhadu sosai matar brotherna"
"muje ummu na jiran mu"
Murmushi tayi kana ta yafa Mayafi, fareesa ta kamo hannunta suka sauko.
A dinning table suka tarar da ummu zaune tana waya suma zaman sukayi bayan ta gama ne ta kalli fareesa, "abokin yayanki ne wai nan da 2month zai dawo"
"Wai ummu ya anwar?"
"Eh"
ta amsa atakaice
"Alhamdulillah Allah yakawoshi lafiya"
"ameen" Ummu ta amsa kana ta kalli faheemah tace "diyata fatan kayan sun miki?"
" ko kina da bukatar wani abu ne? "
Kai ta girgiza kana ta durkusa kasa, "nagode nagode sosai ummu Allah ya biya ki da aljanna madaukakiya"
" ameen diyata "
ummu ta amsa cikin jin dadi addu'ar' kana ta kamo hannunta, babu godiya atsakanin mu, Ina jinki tamkar fareesa domin kinmin abinda mutane da dama suka kasa yimin, ke din ta dabance Ina alfahari da samunki cikin zuri'ata, koda a yanzu kika ce bazaki auri dana ba Wallahi zan rike ki amana tamkar yar dana haifa"
"Kada kice haka ummu kin wuce haka awurina kamar ummina haka na dauke ki, saboda haka umarnin zaki ban na miki alkawarin cika shi da dukkan iyawata" ta rasa a sanyaye tana sakin kuka mai ratsa zuciya , ummu da fareesa ma kuka suke...
Bayan kamar minti 5 ummu ta yi karfin halin rarashinsu kana tace " diyata kinsan meyasa najewa maminku amatsayin talaka?"
" A'a" ta amsa a hankali.
" saboda a yanda kika ban labarin rayuwarki na tabattar idan naje mata amatsayin mai wadata bazata yarda tabani keba nalura bata batason cigabanki shiyasa naje mata ta wanna sigar kuma zatayi mamakin daukakarki in sha Allahu. Sanna mahaifinki ki cigaba da mai addu'a inaji kamar akwai wata kulalliya akasa amma ba abinda yafi karfin Allah komai zan daidaita kinji" hawaye ta share tana gyada wa ummu kai alamun gamsuwa.
"Sanna Ina so sai anyi daurin auran kafin ki fara kula dashi, ni kuma sai in fara fita company domin taya wanna raguwar da ayyukan office' ta karasa azolaye.
Murmushi suka yi kana Fareesa tace "Allah ummunah ina kokari fa, mutane ne yanzu ba tsoron Allah komai sai anyi ha'inci shiyasa dole saidai taimakon ki wasu abubuwan xasu daidaita a campany's din" jinjina kai ummu tayi cikin gamsuwa, Kana ta umarcesu da su fara cin abinci...
*Idan kin karanta kiyi share zuwa wasu groups saboda Allah*
#SHARE
#COMMENT
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH🍓🍓
_by NoorEemaan_
kyautane (free novel)
I would never get tired of saying alhamdulillah ya Allah bcos he never get tired of waking us up each day.
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
15-16
(Not edited)
Da d'add'adare ummu ta samu malam iro tasanar dashi daurin aure fu'ad da Faheemah da takeso a daura da asuba a masallacin dake wajen gidan wanda aka gina da sunan abba domin kai ladan kabarinsa.
sosai malam iro yayi murna, saboda shi shaida ne irin wahalar dasuka sha akan neman wanda zai auri oga karami kamar yadda yake kiran fu'ad, kana ya nemi alfarman ummu akan shi zai biya sadakin bawai dan basuda halin biya ba sannan zai zama waliyyinta, sannan kuma abokin shi dake aiki a gidan dake gaba da nasu zai zama waliyyin fu'ad.
Godiya ummu tayi sosai kana tace "amma malam iro dawainiyya baza tayi yawa ba?"
" a'a hajiya dan Allah kiban wanna damar domin nuna godiya ta akan karamcinki garemu nida mai dakina"
"Toh shikenan bakomai sai Allah ya kaimu Nagode" kana ta koma cikin gidan.
★★★
Da asuba duban mutane da suka hallaci sallar asuba suka shaida daurin auren FU'AD OMAR ISHAQ da FAHEEMAH ABUBAKAR IDRIS akan sadaki naira dubu hamsin.
Hakan yayi daidai da zubar hawayen Faheemah, domin tana kan sallaya a lokaciin kasancewar ana jin komai ta loud speaker din masallacin. Wai itace aka daurawa aure? Tareda mutumin dabata taba gani ba, yau daurin aurenta amma abbuh'nta baya nan, ba wani daga cikin danginta sosai hakan yasa ta kuka.
Toilet ta fada tayi wanka hadi da brush domin sosai Allah yayi ta mace mai tsafta, koda a gidansu mami bata barin ta taba toothpaste(makilin) amma duk da haka tana wankewa da gawayi hakan yasa hokoranta keda tsananin tsafta hadi da haske.
Bayan ta shirya cikin doguwar rigar atamfa mai kalar fari, baki da dan ratsin lemon green kana ta fara saukowa daga matatakalar benen, ido hudu sukayi da mami dake kokarin shiga dakin fu'ad domin daura masa alwala.
"Mezan gani haka ni kaltume amarya da asubayin nan ta fito"
ummu ta fada cikin zolaya, kasa faheemah tayi da kanta cikin tsananin jin kunya, wai yanzu wanna kamilaliyyar mace mai halin kwarai surukartace?
Murmushi mai sauti ummu tayi domin ta fahimci kunya take ji, cikin takun nutsuwarta tazo gaban ummu ta durkusa, "ummunah ina kwana"
" lafiya lou diyata faheemah , ya kwanan bakunta?"
"Alhamdulillah"
ta amsa kasa kasa.
"ina alfahari da samunki a matsayin suruka ta, nagode sosai da kika amincewa auran nan, Allah yamiki albarka"
"ameen" faheemah ta amsa cikin jin kunya kana tace
"ummu wani aiki zanyi?"
Zaro ido ummu tayi cikin zolaya tace "rufamin asiri ni da sa amaryan fu'ad aiki"
murmushi tayi domin ta lura ummu irin masu barkwancin nan ne, tana matukar son ganin wanna fu'ad din mai sunan kaninta domin sosai takeson sunan...
"Kije ki huta akwai masu aiki zasuyi komai"
"ummu please kibani aiki nasaba bayan sallar asuba bana komawa bacci"
tausayinta ne ya ratsa zuciyar ummu ace mutum kullum cikin aiki, "toh yau dai kihuta babu abinda zaki yi, bari nace na shirya miki angonki"
Tsunne kai faheemah tayi tana jin kaunar ummu azuciyarta.
Dakinta ta koma tafara gyarawa duk da ba abinda dakin yayi, air freshener ta fesa tanajin kewar gidansu, lallai *sabo tirkin wawa* wai duk wahalar da take sha a gidan hakan bai hana ta jin kewar gidansu ba.
★★
Da misalin 8:30 ne duk suka hallara a dinning domin yin breakfast. bayan sun gama ne ummu ta ce
" diyata?"
"na'am ummu" ta amsa.
"inaga zaku koma part dinshi saboda kada ki takura, daman saboda lalurarsa yasa muka dawo dashi part dina"
"a'a ummu anan din ma yayi"
" Toh shikenan, gobe litinin zamu fara fita company tare da fareesa ko akwai abinda kike bukata?"
"A'a" ta amsa cikin sanyin muryanta.
"dakin dana shiga dazu anan mijinki yake, yau banaso kiyi komai saboda amarya kike"
dariya faressa tayi, cikin zolaya tace
"ummunah kina shagwaba surukar ki fa"
itama ummu cikin zolaya tace
" toh ya son ranki.
Murmushi fareesah ta sake yi wanna karon har da faheemah.
"ummu ina so muje salon da matar brother kanta na bukatar gyara".
"Toh sarkin yawo zaki fara koya mata ko?"
"Allah ummu ba haka bane, matar brother ai kinaso muje ko?"
Kasa faheemah tayi da kanta tana murmushi, "ba akwai komai na gyara ba? Ki gyara mata da kanki" cewar ummu kana ta danna wata kararawa dake gefen ta cikin mintuna kalilan duka ma'aikatan gidan suka hallara, nan ta gabatar musu da Faheemah amatsayin matar danta, sun gaisa cikin mutunci kana ta sallamesu.
Gyara mata kan fareesa tayi wanda har kwalla tayi saboda zafi domin gashin acike yake ga tsaho sosai, gashi a cunkushe yake adalilin rashin gyara, itama mai gyaran taji jiki saboda yawan gashin.
★★★
A bangarensu mami kuwa duniyarsu suke ci da tsinke sun ma manta akwai wata hallita mai suna faheemah sosai suke jin dadi rashin ganinta agidan, ga kuma saurayin jameela dake sakar mata kudi sosai hakan ya musu dadi kwarai, abbuh kuwa bai nemi faheemah ba hakan yasa mami kicin karenta babu babbaka.
Washegari bayan ummu ta iddar da sallah ta daurawa wa fu'ad alwala yayi tasa akwance kamar yadda ya dauki tsohon six years yana yi...daga nan ta koma dakin ta sannan suka fara shiri domin zuwa aiki. 7:30 suka bar gidan breakfast ma a basket aka shirya musu suka tafi dashi....
Takwas daidai ta fito domin zuwa dakin Fu'ad, yau ta makara bata tashi da wuri ba, domin bata samu bacci da wuri ba saboda raba dare tayi tana ibada. Tana saukowa ta hadu da wata matashiyar mata da'a shekaru zata kai 28yrs tana mopping mai suna larai.
"ina kwana uwar dakina" cewar matar tana rissinawa, kunyace ta kama faheemah ganin matar da ta girme mata na gaisheta, itama russunawa tayi ta gaisheta kana ta nufi dakin Fu'ad din...
A hankali ta tura kofar dakin ta shiga dadaddan kamshi ya bugi hancinta, wanda hakan yasa ta lumshe fararen idanunta kana a hankali sambal kan babban gadonsa sanye da gajaran wando fari kal da bakar riga da'aka rubuta "HANDSOME" da manyan aruffa.
gabanta ta ne ya bada ras ganin kyakyawan halittan dake kwance, yanzu wanna kyakyawan ne mara lafiya? Ta fada aranta.
Lallai Allah yayi baiwar kyau anan, ta sake ayyana aranta. Cikin takun nutsuwarta takarasa kan gadon, kura masa idanunta tayi...
Farine sosai yana da wasu kyakyawan rikitatun idanuwa masu matukar haske, hacinsa dogo ne hakama bakinsa karamine mai dan tudu masu light pink color . Kyakyawan sajansa daya kwanta a kyakyawar fuskarsa ya kara masa kyau ainun, duk da a kwance yake amma dogo ne sosai haka ma yana da faffadan kafada da murdaden jiki wanna hakan ke nuna lokacin da yana da lafiya baya wasa da motsa jiki.
Saidai halin rashin lafiyar dayake ciki yasa shi dan rama, dan ma yana samun kulawa sosai daga ummun sa...
Ajiyar xuciya ta sauke bayan tagama kare masa kallo.
"Sannu kaji Allah yabaka lafiya"
ta fada tana share hawaye ganin lafiyayyan mutum a kwance amma bazai iya bakomai da kansa ba, lallai Idan Allah ya baka rai da lafiya ka gode masa, duk maganganun nan a ranta take yin su.
"Kana jin yunwa ko?"
Tafada tana shafa shafafen cikinsa masu dauke da six packs, kana tace "kayi hakuri bari naje na dama maka kunu zakasha ko?" ta sake fada kamar zata samu amsa kana ta fice tana waiwayansa zuwa kitchen, domin hakan nan ta ji ya burgeta.
Kunu daya wadatu da madara ta dama masa sanna ta dawo dakin, kamar yadda ummu da sanar da ita akwai wani madanni dake gefen gadon, shi kuwa ta danna nan, take gadon ya dage sama sai yayi kamar ya kishingida ne , kunun ta shiga bashi wani ya shiga bakin, wani yana bin gefen bakin ya zubo, amma ba laifi yasha sosai, daga baya idan ta zuba masa baya hadiya sai ya zubo hakan yasa ta fahimci ya koshi, goge masa bakinsa da hankachief tayi kana ta shanye ragowar kunun daya rage.
Toilet tashiga tahada ruwa mai dan dumi sai turaren wanka data zuba aciki sanna ta fito da ruwan, gadon ta hau tafara kokarin cire masa riga sai kuma ta tsaya, sosai take jin kunyar hakan saboda bata taba ganin namiji babba ba riga ba , sai wani kasa take da kai saboda kunya, amma yazama dole ta cire kunya ta kulada shi.
Lumshe idanunta tayi ta karasa zare masa rigar mistakely hannunta ya sauka akan wandonsa taji alamun yafara jikewa sake tabawa tayi taji alamun akwai "adult diaper "( pampers din manya) ajikinsa, zare wando hadi da diaper din tayi, kana ta koma toilet, komai tana yi ne cikin matsananinci kunyarsa domin bata da option.
Wani ruwan mai dumi tahado ta masa sarki, zubar da ruwan tayi kana ta goge masa jikinsa tas da ruwan data hada da farko, domin ba'a son ana jika shi da ruwa saboda lalurarsa.
Wardrobe dinsa ta bude taga kaya a shake iri daban -daban, wasu kananun kayan ta dauko masa hadi da diaper ta sanya masa, sanna tayi oiling lallausan gashinsa ta taje masa tana sauke numfashi domin kula da namiji kamar fu'ad ba sauki saboda ingarman namjine sosai( giant). Yayi kyau kamar ka mai magana ya amsa,
"u look handsome "
ta fada cikin rada hadi da murmushi daya bayyana 1side dimple dinta.
Hakanan take jin farinciki kansancewar su tare, kayan data cire ta shiga toilet ta wanke masa hadi da shanyawa.
Gyaran dakin tayi ta fesa room freshener mai kamshi.
Wannan madannin tasake dannawa godon yadawo yanda yake, bargo ta rufa masa iya kirji kana takai jug din kunu kitchen tadawo, hannunsa ta rike tana wasa dashi dahaka bacci ya dauketa batare da ta shirya ba... ido ya kafeta dashi baya ko giftawa babu jimawa shima ya lumshe idanunsa...
Kiran sallar azahar ne ya tasheta, Jinta kwance jikin abu yasa tayi Saurin tashi...
"wayyoni! Kayi hakuri wallahi basan na kwanta maka a cinya ba"
tafada kamar zata saki kuka.
Ganin idanunsa arufe yasa ta gane bacci yake, alwala ta dauro tayi sallah bayan ta iddar ne taga idanunsa abude wannan karon.
Ruwa ta debo ta daura masa alwala domin yayi tasa sallah.
Bayan minti goma ta fita kitchen domin kawo masa kunun shinkafa dayayi fari shar gwanin sha'awa tashiga basa, bayan ya sha ta goge masa bakinsa inda ya zube, kana ta fice kitchen anan taga masu na aikin girki. Sannu da aiki ta musu suka amsa kana ta debi white rice kadan da miyar vegetable daya wadatu da namomi da kifi banda, a nan kitchen din ta zauna taci kana ta koma daki wurin ango fu'ad lolz
Haka ta wuni kula dashi a wanna ranar, kuma bata ji wata wahala sosai ba, tana kokarin canza masa diaper sun ummu suka dawo.
Shiru-shiru bata ji motsin shigowar su ummu ba hakan yasa ta mike domin duba su, kicibis sukayi akofar ta koma da baya hadi da tsunnawa ta gaishe da ummu tare da fareesa dake bayan ummu.
amsawa sukayi kana ummu ta riko hannunta izuwa gadon Fu'ad suka xauna.
"Diyata faheemah ya gida?'
"Lafiya lou ummu".
"Sannu kinji, Allah yamiki albarka I know is not easy kula da mai lalura irin na mijinki"
"Allah ummu ta fiki iya kula dashi, kinga har kumatu naga ya kara yau" ta fada cikin iyakar gaskiyarta.
Dariya maganar yabawa ummu, "toh daman fareesa ai tsakanin mata da miji sai Allah, kila ta fini sanin sirrin kula dashi ne" tafada tana kallon Faheemah da kanta ke kasa tana murmushi
dariya fareesa tayi kana ta kamo hannu fu'ad cikin kaunar yayanta tace
"brothernah kaga cute wife dinka ko?, burina yanzu naga ka tashi kana mana tafiyar nan taka cikin kasaita, tafada hawaye hadi da dariya suka taho mata lokaci d'aya tuno rayuwar su ta baya. Get well soon brother, i know kai da faheemah will be the most beautiful couples 💑 ever. Sai ta hada hannu faheemah da nashi, tace thank you so much Faheemah naji dadi yanda naga brother na karkashin kulawarki Allahu ya biyaki da gidan aljanna"
Da "ameen" ta amsa tana jinjina kaunar dake tsananin wanna ahalin. Labari ummu ta shiga bata yanda ta tarar da company din wasu abubuwan sai data gyara domin ganin babu idon mai company din yasawasu yin ha'inci, amma alhamdulillah ta gyara komai hadi da kafa musu sharudda, shiyasa ma basu dawo da wuri ba, amma ka'ida 4,:00 suke tashi.
"Allah ya kiyaye gaba"
Faheemah ta fada tana mamakin wasu Mutanen da basa tsoron Allah.....
Share fisabilillah
Comment
Thanks for reading my novel Rayuwar Faheemah.
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH🍓🍓
_by Noor Eemaan_
kyautane (free novel)
The heart that believes and fears Allah shall always have peace&contentment. May u and ur family remain peaceful & contented. May Allah fufil all our needs, may he accept all our du'as, remove our difficulties, have mercy on our death, defeat our enemies, forgive our parents, guide our leaders to the right path, protect us from shaytaan & evil. Ameen ya hayyu ya qayyum juma'ah Mubarak to all my fans 💝
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
17-18
(not edited)
cikin wata daya ta saba dashi sosai duk da baya magana amma idan ta zauna ta dinga masa hira kai kace zai amsa mata ne, kusan rabin kayanta da komai ya dawo dakin. Saidai bayan Kwana biyu takan hau sama ta gyara dakinta.
"Jameela wai laifin me nayine? Yanzu kin canza min bakya daga wayata, idan ma kin daga ba magana mai dadi please idan na miki wani laifi ki gayamin nagyara...
" Dakata sani, wai meyasa kake takura wa rayuwata ne, wai dolene sai na cigaba da kulaka? kabarni dan Allah banason naci"
tafada cikin daga murya! mamaki ne yasa sani mutuwar tsaye, wai shi jameela mai son shi ke dagawa murya? Yafada aransa, afili yace "Jameela ya kamata mu fahimci juna idan ma laifi nayi wallahi zan baki hakuri, Ina son ki sosai"
yafada kamar zai yi kuka.
"Sani tun muna shaida juna karabu dani, ni babu abinda kamin, toh meyasa kika canza min? Wallahi Inasonki Jameela kada ki manta alkawarin auren damukayi please"
yahada hannayensa alamun roko
"Toh yanzu bana yi da kai sani, sai ya ya? nace sai ya ya?"
tafada cikin fada har mami ta taji muryan ta tayi Saurin fitowa,
"lafiya yar albarka keda wa?"
" na wuni mami" sani yafada yana durkusawa, lafiya ta amsa atakaice, kana tace "lafiya mekazo yi wurin yata?"
Shiru ya yi kansa a kasa domin baisan amsar dazai bata ba, saboda kansa ya daure.
"Sani kake ko saniya? Inaso ka kalli yata dakyau kaga kun dace ne? Mena kasa yaci bare yaba na sama kullum kana fama da babu, me gareka? dazaka iya kula da ita ta fada tana kallon machine din shi kirar lifan, kabar kofar gidanna kafin naci maka.... "
"Mami ya isa haka, ki yi shiru ki shiga gida ina zuwa" cewar jameela ka kace da sa'ar ta take. Sosai sani yayi mamaki uwar da yar, wai haka a halinsu yake? Lokaci daya duk sun sanja, cikin muryansa data yi rauni sosai yace, "jameela kada ki zama mai manta alkhairi"
dariyar rainin hankali tayi kana ta "nace meka taba min na a zo a gani? Ko wanna wayar?" Tafada tana daga wayar hannunta kirar infinixhot8 daya siya mata.
"Ba haka make nufi ba jameela..."
"toh ya kake nufi idan ma wayar ce zai mayar maka abunka domin nafi karfinta yanzu"
taja tsaki kana ta shige gida tana banko masa dan maidaidaicin gate dinsu mai kalan ash"
Asanyaye sani ya hau babur dinsa yabar kofar gidan, aransa yana tunanin meya sauya su haka? A wani bangare na zuciyarsa kuma yana nadama rashin bin umarnin iyaye ne ya ja masa, domin akwai wata cousin dinshi da akeso hadasu aure, amma ya murza wa idon shi toka yace lallai jameelan yakeso...
Yana kwance sambal kamar kullum tana gyara masa farce, surutu take masa kamar kullum saidai baya cewa komai sai kafeta da idanu da yayi.
"Kasan me ya fu'ad? Sanin baya magana yasa ta cigaba, wallahi na kagu naga ka fara tafiya, naga iya tsahonka sai kuma tayi murmushi nasan tafiyarka ma abun kallone" tafada sai ta sauko tana gwada tafiyar kasaita, haka take wuni yimasa sakalci kala Kala.
Shaving-cream hadi da shaving-stick ta dauko tafara yimasa shaving ba duka ta aske ba, sosai fuskarsa takara kyau sajen nan sai sheki yake bayan ta gama ne ta daura masa alwala itama tayi sallar, sai ta dauko kunun sa kamar kullum ta tana bashi kasancewar ba'a son ya na ci abu mai nauyi saboda lalurarsa.
Jin Saukar numfashin sa ya tabattar mata da yayi bacci, ganin shirun yayi yawa ga ba wani aikin yi, yasa ta fara dube dube. Idonta ne ya sauka kan wani babban littafi dake kamar karamin akwati, daukosa tayi tana budewa taga ashe photo album ne bude buttons din tayi. Hoton sane a farko zaune yake cikin office sanye da suit maroon color, yana amsa waya da telephone akan sai ya bada style mai kyau da alama kuma ya gama karatun shi tun yana da kananun shekaru saboda a hoton ba zai fi 26 ba, kallon photon take babu ko kiftawa domin yayi mata kyau sosai, haka ta dinga ganin hoton su kala kala wani yana karami, wani tare da abba da Fu'ad sun suit da alama ma a bank suka yi hoton, daga yanda suka yi hoton kadai zai tabattar da shakuwa da soyaaya dake tsakanin su, wani tare da fareesa da ummu, wasu a malaysia in da yayi karatu, sai kuma wani hoto tareda fuad da wani matashi da'a shekaru zai yi daya dana fu'ad din, haka ta cigaba da kallon hotonan har ta gaji ta ajiye domin hotunan nada yawan gaske.
Washegari bayan ta gama masa komai tabashi shayi mai kauri data hada masa kana itama tayi breakfast dinta, sama tahau domin gyarawa ummu dakin ta, bayan ta gama, ta gyara nata, kana ta kullo dakunan ta sauko.
A yau mummy zaynab ta kawowa kano xiyara burinta tayi tozali da yar gidan yayarta (Faheemah) ko zama batayi a gidansu dake dandishe ba ta taho gidansu faheemah.
Mami ce zaune afalon su dake da kyau ba laifi daidai rufin asiri, tana cin meat pie daya ji kayan hadi sosai, wanda saurayin jameela ne ya siyo mata jiya da d'ad'ad'are kasancewar bata ci wanda jameelan ta ajiyemata ajiyan ban sai yanzo.
Jin sallamar mummyn zaynab ne yasa gabanta faduwa, amma saboda ta kware a iya makirci sai tayi kalar tausayi hadi da tura meatpie din bayan kujera, cikin second 5 harta kakaro hawaye kana ta amsa sallamar cikin muryan kuka, shigowa mummyn zainab tayi hadi da tambayarta meke damunta?
"Ni hajara ya zanyi nashiga uku! Yarinyar nan bata kyauta min ba"
"wai wacce yarinya?"
cewar mummyn zaynab arude
rushewa tayi da kuka hadi da cewa "faheemah ce, yau kusan wata biyu bata gidannan ta gudu bansan inda ta nufa ba"
jin maganar mummyn zaynab tayi bambara Kwai, "anya aunty hajara kinsan me kike cewa kuwa?" Me zai sa Faheemah ta gudu?
" Wallahi ta gudu, akwai wani dan iskan saurayi da takeso, amma na hanata saboda yaron bashi da tarbiyya ko kodan, ashe suna tare nadauka sun rabu sai ran nan nagansu suna magana, toh bayan kwana biyu da asuba naga bata fito ba, babu inda ban duba ba amma ban ganta ba"
ta karasa tana hawaye
" innalillahi wa inna ilaihi raj'un yaushe duk hakan ta faru ba mu da labari?"
"A ina gidansu saurayin yake? "
Gabanta ne ya bada ras cikin duburbucewa tace " bansan gidansu ba kawai zuwa yake kuma na tambayi samarin unguwar nan sunce basu san daga inda yake ba".
Kuka sosai Mummyn zainab keyi , azuciyarta kuwa tunani take yaushe Faheemah ta canza haka,,? Mikewa tayi ba tare da ta sakewa cewa komai ba ta fita...
Mami kuwa share hawayen munafircinta tayi hadi da janyo meatpie dinta ta cigaba daci, idon ta ne ya sauka kan wata leda daga gefen kujera dauko shi tayi hadi da budewa, takalmi flat ne kala biyu red&black masu kyau, sai kuma doguwar rigar abaya mai kalan pink daya, hadi da dan mayafinsa wanda ta tabattar da mummyn zaynab din faheemah ta kawo wa. Jan takalmin ne dai ta gane na jameela ne ta size din, domin tafi faheemah girman kafa. Bata rai tayi bakinciki fal idanunta abayyane tace
"mayya kawai kowa ji yake da ita daga dangin uwar har na uban, sai kuma ta saki Dariya mugunta tace faheemah ta tafi, tafiya ta har abada, kuma sai na datsa tsanar ki azuciyar masu sonki ta fada kai kace da wata take magana. Ai kaya sun zama na jameela kuma".
(Allah ya tsaremu da son zuciya)
"Zaynab ki daina kuka, ki kicigaba dayi mata addu'a Allah ya dawo mana da hankalinta gida, inna dole inyi kuka ina tuhumar Kaina da batar Faheemah kamar da tsakacin rashin zumuncin ya janyo hakan. Kinyi gaskiya zainab, nidake kusa da su ma bana zuwa dubata, xumuncin yanzu sai a hankali, hakika muna wasa da zumuncin, bayan zumuncin abu ne mai matukar muhimmanci da Allah ke ba mu lada idan munyi."
" Hakane innah, amma inna duk ranar dana ga faheemah bazai yi mata kyau ba matukar na tabbatar da abun da maminsu ta fada"
(Mummy zaynab tana da zafi hadi da saurin fushi, amma tana da matukar kirki)
"A'a a'a zaynab ba'a haka, nifa ban yarda cewar yarinyar nan zata yi hakan ba, kibari mu bi komai a nutse kinji ko?"
"Toh innah" tace hadi da share hawayenta domin sosai take son Faheemah"......
Share fisabilillah
Comment
Thanks for reading my novel #rayuwar FAHEEMAH.
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH🍓🍓
_by NoorEemaan_📚✍️
kyautane (free novel)
"It is not the eyes that are blind, but the hearts." Qur'an 22:46
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
*Like i said earlier wanna shine novel dina na farko dana fara rubutawa, kafin na rubuta mijin Ammin ne sila, PAPI ne, Abraham, kyautar koda da Hoorain mai kusumbi rayuwar Faheemah shi na fara rubutawa, but funny a enough lokacin banda group na novel ko ɗaya, that was 2021, hakan yasa nake kara reposting din shi yanzu domin zan zo ku karanta saboda darasin cikin book din, dan Allah ki fara bi yanzu, kar sai nayi nisa sosai a ce daga farko*🥺😫🥰
19-20
(Not edited)
"Diyata faheemah kin duba result dinki kuwa?"
"A'a ummu"
" ok zan duba miki in sha Allahu , kin taho da exam card?"
"Eh" ta amsa cikin sanyinta...
★★★
Washegari bayan ta gama shirya shi kamar kullum, sai wani tunanin yazo mata, "Anya yana shan ruwa kuwa? Domin tunda nafara kula dashi ban bashi ruwa ba, haka ma banga Ummu ta bashi ba" fada abayyane..
Kitchen ta nufa ta dauko table water ta shiga bashi sosai kuwa ya sha ruwan, cikin tausayawa tace
"Allah sarki bawan Allah, kayi hakuri kaji? Amma meyasa baka nuna min alaman zaka sha ruwa ba?"
Tafada tana turo baki hadi da shafa suman kansa, da alama ta manta da baya magana, kafin zuwa azahar tabashi ruwa yakai roba shida babban gora.
Na karshen data bashi sai taga ruwan nabin hanjinsa da bakinsa sai kuma taga idanunsa na juyewa ba'a ganin bakin sai farin....
Sosai hankalinta ya tashi, meke damunka? Kadaina wanna abun kana bani tsoro tafada hawaye nazubo mata, ya fu'ad please kadaina kaji?
Ta cigaba ta jijjigasa, ganin ruwan bai daina fita a hancin da bakinsa bane yasa ta fita da gudu...
ummu na azaune aparlour sanye da medicated glass tana aiki a system kasancewar weekend ne.
Tana zuwa taja ahannu ummu, batare da tace komai ba zuwa dakin....
Ganin robobbin ruwa da yawa adakin, ga kuma halin data ga fu'ad din aciki yasa gabanta faduwa. Amma dan ta tabattar sai tace
"diyata faheemah kin bashi ruwa ne"?
A tsorace ta Ɗaga kai alamun
"eh"
tana mai toshe bakinta saboda kukan dake kokarin kubce mata.
Cikin gaggawa ummu ta lalubo wayar asibitin dasuke zuwa ta kirasu takuma ta gaya musu emergency ne..
Cikin 15minutes suka Kara so ,hadi da shigowa domin tafiya dashi cikin sauri da sanin makaman aikin ma'aikanta suka daukesa domin zuwa hospital...
Gaba daya Ma'aikantan gidan hankalinsu ya tashi musamman ma dasuka ga faheemah na kuka.
"dauko hijab dinki mu bisu"
duk da ummu bata nuna wani alama najin haushi ba, amma sosai taji tsoron ummun na shigarta, hijabi ta dauko tabi bayan ummu asanyaye.
Da isar su asibiti har an shigar da shi. Sai bayan 2hrs doctor usman ya fito yana share gumi, fuskarsa a daure yace wa ummu ta biyosa office.
Gaban faheemah ya bada ras, to me ummu zata masa? Kodai ya mutu ne?
"Innalilahi wa innah ilaihi raju'un! in sha Allah bazaka mutu yanzu ba, doctor kar ka ce wani abu ya sameshi, wayyo Allah ya fu'ad na"
ta fada batare da ta san maganar ta fito fili ba., sosai taba likitan dariya domin da yana cikin Good mood ba abinda zai hanashi dariya ko wa yace mata ya mutu ne oho?
"Please hajiya meet me at my office"
ya fada yana juyawa cikin tafiyar sauri daman maganar Faheemah ce ta tsayar dashi.
" Diyata Faheemah ki kwantar da hankalinki zauna ina zuwa"
ummu ta fada tana juyawa, domin itama fargaba ne fal ranta tana aro jarumta ne kawai.
"Hajiya kinsan lalurar fu'ad baya bukatan ana bashi abu mai ruwa sosai, idan ma za'a bashi once in a while ne, kuma bamai yawa ba"
yafada yana kokarin sauke temper dinsa domin sosai ranshi ya baci.
"Doctor usman akasi a kasamu matarsa ce ta bashi ruwan wallahi itama bata sani, ni kuma na manta ban sanar da ita ba"
cewar ummu asanyaye domin bata fatan wani abu ya samu danta mafi soyuwa a gareta.
" ni da abokan aikinka munyi iya kokarin mu kuma alhamdulillah cikin yardar Allah yadawo daidai amma zamu rike ku asibiti na sati daya domin sake tabattar da saukinsa"
"Okay doctor nagode, zamu iya ganinsa?"
" Eh kada ayi hayaniya please hajiya, jinjina kai ummu tayi kana ta fito"
Zaune ta tarar da ita tana kuka
"Diyata bazaki bar kukan nan haka ba?"
"Ummu kiyi hakuri Wallahi bansan cewa ba..ba'a bashi ru...wa... ba"
ta fada cikin muryanta dake cracking"
"nasani diyata laifi nane daban sanar dake ba, kibar kukan mijinki na nan da lafiyarsa kinji?"
Ajiyar xuciya tasauke da sautin sa ya fito, jikin ummu tafada tana sakin kananun kuka sosai taji tsoro, domin zuciya bata da kashi, bata so ummu tayi wani tunani daban. Kuma a yanda ta shaku dashi, duk da a kwance yake baya magana, amma sosai take jin dadi kasancewa dashi.
"Tashi mu shiga amma sai kinyi shiru domin doctor yace ba hayaniya" hadiye kukan tayi suka shiga
idanunsa abude suke, Kallonshi take tana jin wani abu mai girma na ratsa zuciyarta gami dashi.
Gaban gadon ta karasa ta riko hannayensa duka biyu, "dan Allah kayi hakuri, wallahi bansaniba kayafemin Kajiii danaga ina baka ruwan kana sha I thought sosai kakejin kishiruwa, shiyasa nayi ta baka, bazan sake ba ya Fu'ad" ta karasa cikin yanayi na kuka da shagwaba.
Murmushi ummu keyi dake nuna zallan farinciki ganin yanda faheemah ke nuna concern dinta akan danta, ganin faheemah ta manta da ita adakin ne yasa ta fice domin kiran fareesa ta kawo abubuwan bukata tunda kwana ya kamasu, kasancewar lokacin da suko taho tana school.
Bayan 40min sai ga fareesa da tare da masu aiki, ta kaya Niki -Niki, ahankalinta a tashe amma ganin jikin yayanta da kyau, yasa hankalinta kwanciya, masu aiki ma gaisuwa su ka wa ummu, ta amsa cikin kulawa, sanna suka tafi...
Bayan isha a kace mutum daya ne zai iya kwana da mara lafiya domin ka'idar asibitin ne, ummu cewa tayi su tafi gida ita zata kwana, ai matso kwalla faheemah ta shiga yi, amma ta Kasa magana.
Murmushi ummu tayi domin sarai ta fahimci nufinta,
"diyata ku wuce gida ki huta kinji gobe saiku dawo"
matsawa jikin fareesa tayi ta mata rada akunne, dariya fareesa tayi hadi da kamo a hannu ummu," ai ummu yar ki ta huta sheki mu wuce abunmu kawai"
kunya ce ta kama Faheemah ta gudu ta shige dakin dayake...
Murmushi suka bita dashi, kana fareesa ta shige ta dauko abinda yadace a mayar gida,"
" toh matar brotherna a kula dashi sosai mu mun tafi, asha soyaaya lafiya" tafada cikin tsokana, kasa faheemah tayi da kanta tana murmushi har ta fice....
Kusa dashi ta kwanta bayan ta canza kaya zuwa wata doguwar riga mara nauyi mai gajeran hannu, kasancewar gadon babba ne yasa ya ishe su, kallon kyakyawar fuskarsa take, yayinda idanunsa ke a rufe hakan yasa ta ganin zararan eyelashes dinsa, hannu takai ta shiga wasa da eyelashes din, ahaka har bacci ya dauketa...
karfe 2:00 nadare ta farka da salati abakinta ganin a hanunta afuskarsa yasa ta zarewa ahankali tana murmushi. Domin wani mafarki mai dadi tayi a kansa, kallonsa tayi taga idanunsa arufe, taba diaper dinsa tayi taga ya cika, Allah ma yasa bai bata short nicker dinsa ba. Canza masa tayi, kana ta dauro alwala tashiga kai Kukanta ga rabbil samawati, addu'a sosai tayi akan Allah ya bawa fu'ad lafiya, sanna tayiwa umminta, sai kuma tayi akan Allah ya adaidaita tsakaninta da abbuh, sanna tayiwa sauran Muslims ummah, da asuba ta daura masa alwala, kana ta shiga wanka hadi da yin brush, ta shirya cikin riga ta skirt, sosai tayi kyau domin zuwa yanzu fatarta tayi kara kyau sosai.
Shima brush tamasa hadi da goge masa jikinsa kana ta canza masa kaya hadi da feshe su da turare mai dadin kamshi, jin za'a shigo dakin yasa ta yafa mayafi golden color, doctor ne ya shigo ya duba shi , sanna ya fita.
Dakamar 15minutes ummu suka shigo tareda da Fareesa, "kaga matar brotherna irin wanna kwalliyar dakuka sha haka sai kace ba za'a mutum ba" Cewar Fareesa cikin shekiyanci.
Kamar kasa ya bude ta shige haka Faheemah taji duk da ta san fareesa mutum ce mai barkwanci amma ta Kasa sabawa har yanzu, duka ummu takai mata kana tace " Fareesa kibarmun yarinya ta huta" kaucewa dukan tayi tana dariya.
"Ummu ina kwana" cewar faheemah a ladabce, kana ta kalli fareesa ta gaisheta, duk amsawa suka yi cikin kulawa.....
Share
Comment
Thanks for reading my novel #rayuwar faheemah.
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH 🍓🍓
_by Noor Eemaan_
kyauta ne( free novel)
When two people meet each other. Who should greet first with peace? The prophet Muhammad s. a.w said; the one closet to Allah will greet first.
21-22
(Not edited)
Breakfast sukayi dukkan su, bayan sun gama ne, Faheemah ta bashi kunun da su ummu suka kawo ya sha, haka suka wuni asibiti har dare.....
Washegari abokin fu'ad anwar ya duro kasar, direct gidan ummu ya nufa, domin yana son yimusu *suprise* sanar dashi ma'aikatan gidan suka yi suna asibiti...
Hankalinsa a tashe ya isa asibitin ya kira ummu a waya, mamaki tayi ganin numbern Nigeria
"anwar yaushe agari?"
"Yanzunan ummu isowata kenan ina asibitin, wani ward kuke"?
Fadamasa tayi cikin abinda baifi 3minutes ba ya shiga dakin, bakinsa dauke da sallama
Amsawa dukkan su, sukayi yayinda yayi hugging ummu hadi da gaisheta, amsawa tayi tana tambayarsa ya ya iso...
"lafiya alhamdulillah"
ya amsa Kana ya karasa gadon da Fu'ad yake, idanunsa kuri a kan anwar sai dai ba Bakin magana, "dude!" ya kira shi hadi da kamo a/hannayensa cikin nasa alamun musaba'a...
" ina wuni"
yaji wata zazzakar murya ta fada domin ta gane shi, shi ne wanda tagani a photo album ne dake dakin fu'ad
amsawa yayi fuskarsa da alamun tambaya, ummu ce tace,
"matar fu'ad ce fa"
sosai yayi mamaki daman akwai wacce zata yarda ta auri babban amininsa? dama akwai sauran masu kyakyawar zuciya aduniya?
Cikin farinciki yace " ummunah how comes u didn't tell about this all this while "
ya fada fuskarsa dauke da madukakiyar fara'a.
"Ai so nake na maka suprise kamar yanda kamana zuwan bazata"
cewar ummu cikin zolayan daya kasance tamkar dabi'arta...
Dariya yayi kana ya kalli faheemah
"Mrs Fu'ad mun gode fa sosai Allah ya baku zuri'a masu albarka".
"Da ameen" ummu ta amsa, yayinda faheemah kanta ke kasa tana murmushi
*** Juyowa yayi ya kalli fareesa dake zaune kamar ruwa ya cinyeta "ke parrot (aku) babu gaisuwa?"
Yafada fuska a dan daure, "ina wuni" tafada kamar an mata dole, "saida na roka, rike kayanki?"
Cikin kunkunni tace " Shikenan yazo kenan zai takurawa mutane"
" mekika?"
" Cewa nayi ya anwar ya hanya?"
" Lafiya"
ya amsa atakaice, kana suka shiga hiran duniya shida ummu.
Bayan 2hrs anwar yace zaije gida xuwa yamma zai dawo, adawo lafiya suka masa, kana ummu tace "a gaida min hajiya sa'a"
"toh ummu xataji, amma bata san kuna asibiti bako?"
"Toh anwar lalurar nan kusan 6 years yake yinta, so banga dalilin dazai sa ayita tayarwa da jama'a hankali ba idan jikin yatashi"
cewar ummu murya a karye, domin sosai take jin ba dadi ganin fu'ad din a kwance...
" hakane ummu, in sha Allahu komai zai wuce, Allah yasa anwar maza kaje gida kahuta sai ko dawo".
Da yamma sai ga anwar tareda mummyn sa "hajiya sa'a, yanzu anwar sai daka taso matar nan kuka taho?"
Murmushi yayi daya bayyana jerarun hakoransa, hajiya sa'a kuwa zama tayi tana kallo fu'ad kana tace
" ango ka sha kamshi sai kace bamai jinya ba da alama 'yar tawa tana kulawa da kai"
dariya suka sanya gabadaya domin hajiya sa'a ma ba baya ba wurin zolaya, kasa faheemah ta sauka ta gaisheta hakama fareesa, amsawa tayi cikin kulawa, kana suka gaisa da ummu. "Allah dai yayi miki albarka yar nan hakika na yaba miki sosai, ai da anwar ya fada na karyata, naxata tsokanar ce ta mosa, murmushi ummu tayi kana ta shiga bata labarin abinda yadace tasani...
Sai bayan isha suka bar asibitin dukkansu har da su ummu, shirya shi faheemah tayi domin su kwanta, hannunsa ta kamo ta kura masa ido, wani feelings da bata san kona menene ba yana ratsa ta, wani lokacin takan yi tunanin idan Allah yabashi lafiya ya ki ta amatsayin mata fa? Yaya zatayi? Domin ta shaku dashi matukar, bata fatan abunda zai raba su.
Sai kuma tafashe da kuka tuno da abbuhn ta , domin sosai take jin kewar gidansu, lokuta da dama takan ji kewa hadi da radadin rashin yan gidansu dabasu nuna damuwarsu akanta ba, saidai takan boye damuwarta domin batason su ummu suga kamar ta raina ko kuma bata appreciating kulawan dasuke bata, haka ta cigaba da kukanta har bacci ya dauketa tafada jikinsa batare da ta sani ba, karfe dayan dare ta farka ganinta ajikinsa yasa ta kallonsa, idanunsa abude kuma sun yi dan ja, yunkurawa tayi ta mike zaune cikin muryan bacci tace masa "kayi bacci kaji" hannu tasa ta rufe masa idanu wai dole sai yayi bacci. Sake bude idanunsa yayi, ganin hakan yasa ta turo baki, cikin sakalci tace
"bazaka yi bacci ba? dare yayi faa ka yi bacci Kaji"
ta fada tana bubuga bayansa.... Bayan kamar minti ashirin ta leka fuskarsa taga taga idanunsa arufe, Murmushi tayi kana tace " lah Ya fu'ad badai jin magana ba" lolz
Haka suka kasance asibitin har aka sallamesu suka dawo gida.
"Ummu meye amfani mun dan Allah idan baki huta ba? na tabattar da'ace aminina na lafiya nasan bazai bari ki ta zuwa company kullum ba. Saboda haka dan Allah kibari nacigaba da kula da company din, kuma zan samo amintatun wandanda zasu iya kula da company's din koda babu idanun ki, kinji ummu ki amince" cewar anwar cikin magiya.
Murmushi ummu tayi kana tace wanna magiyar na menene? Kafin tafiyarka kasar waje kaini mai kula da company din, so banada da shakku akanka nagode kwarai dan albarka"
Murmushi jin dadi yayi.
" wani hanzari ba gudu ba anwar"
cewar ummu, kana ta dora da cewa " to yazaka yi da zuwa duba masu aikin ka?"
"Ummu akwai manager na gidan man zai kula komai, koda bana nan, idan ma wani abu ne ya taso zasu kirani sai inje".
Anwar na da gidan mai suna AAG Oil&gas Nigeria limited, akwai daya a sharada, akwai daya a kabuga. Mass communication ya Karanta, dadynsa ya samo mai aiki a babban gidan TV, amma yace bayaso, su ma yan gidan tv sunso daukarsa aiki domin awaje yayi Karatunsa gashi result dinsa Masha Allah wanda anan ne suka hadu da fu'ad amma yaki, acewarsa yafi son sana'a.
Wanna kenan!
Washegari ummu tasa faheemah dauko mata exam-card dinta. Da kanta tayi driving domin zuwa cafe. Result yayi kyau Masha Allah yan cafen sai yaba result din suke, akan yakarawa ummu jin dadi, bayan ta dawo ne ta shigo dakin da fu'ad yake....
Faheemah kuwa ganin ummu ta wasu papers hannunta yasa gabanta faduwa, Domin bata so taji ta fadi jarabawar nan, duvet ta ida rufawa fu'ad da idanunsa ke a rufe.
Kana ta karasa gaban ummu, cikin sanyin amon murya tace
"ummunah nafadi ko"?
Mika mata takardda biyun ummu tayi, asanyaye ta amsa ta shiga dubawa waec dinta 9credit yayinda neco taci 8credit hausa ni tasamu d7.
Ai bata san sanda ta rungumi ummu ba cikin farinciki, "wayyo ummu! Wayyo dadi!! Wai nikeda wanna kyakyawan result din?"
"Alhamdulillah ya Allah nagode maka"
" Allahu shine abun godiya" cewar ummu tana bubuga bayanta.
Zamewa kasa tayi zata yiwa ummu godiya, mikar ta ita tsaye ummu tayi kana tace, "kul, babu godiya atsakaninmu kin manta ke diyata ce? Sanna in sha Allahu zaki cigaba da karatu har sai kince ya isheki"
Murmushi mai sauti faheemah tayi tana jin kaunar matar na ratsa zuciyarta, domin ta cancanci a so ta Saboda kyakyawar zuciyarta...
Ummu na barin dakin tafada kan bawan Allah tana tsalla tsallanta ajikinsa da alama ta manta mara lafiya ne. Tallafo fuskarsa tayi cikin farinciki sosai tace " ya fu'ad katayani murna kaga result dina kuwa"? Tafada tana sake fadawa jikinsa...
Fareesa ma data samu labari bayan ta dawo sosai tayi mata murna . domin abinci na musamman ummu tasa aka shirya aranar harda baking cake, ummu tayi hakan domin sa faheemah farinciki...
Suna gama cin abinci anwar ya iso Saboda wani maganar business daza su yi da ummu.
Gaishesa faheemah tayi ya amsa cikin kulawa domin sosai yake ganin kimarta.
Fareesa gudun karta yi laifi yasa tace "ina wuni" amsawa yayi kana ya gaida ummu tareda gaya masa abunda ke tafe dashi wanda na karuwar company ne.
Bayan su gama ya shiga ya duba jikin anwar, kana ya fito yace fareesa ta biyosa yabata tsarabarsu, sallama yayiwa ummu ya fita, fareesa ta take mai baya, wata yar madaidaiciyar jaka ya miko mata, kana yace
"parrot ina wayarki?"
Ita ta tsani wanna sunan wallahi,
"bada ke nake ba?"
" yana dakina"
ta amsa tana bata rai, sarai yasan dalilin bacin ran nata.
"ki kira ni"
"toh ni banda number ka"
tafada cikin kumburo baki, wayarsa ya mika mata, gane abinda yake nufi yasa ta dauki wayar hadi da sa masa lambar wayar
"kowa da sunansa a jikin tasa tsaraban"
"Toh"
ta amsa hadi da godiya ta shiga takawa domin barin haraban gidan, "parrot ba sallama?" Juyowa tayi fuska a turbune, tace "sai da anjima"
Ganin shigewarta yasa ya saki dariyar dayake ta rikewa, domin sosai yake enjoying ganin yana sata bata rai......
Ku dinga min share saboda Allah.
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH 🍓🍓
Written by Noor
Eemaan
Wattpad @NoorEemaan
kyautane (free novel)
Alhamdulillah for everything in my life.💘
The good and bad Somewhere blessings and somewhere lessons.
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
23-24
(Not edited)
Tana shiga ta ajiye jakar gaban ummu, bude kayan tayi wanda kashi hudu ne kawo da sunansa, ummu daya, fu'ad daya, fareesa daya, sai faheemah daya, duk da bada ta yayi tsaraban ba, amma ya daukan mata abaya masu kyau da tsada guda biyu daga cikin na fareesa.
Albarka ummu ta shiga sa masa, kana tace Faheemah ta dauki nata dana fu'ad ta kai musu gida. Dauka tayi tana kallo tsadadun kananun kaya daya kawo wa Fu'ad din, duk da bazai sa suba ba ayanzu saboda lalurarsa, amma still ya siyo masa lallai wanna ya cika aminin kwarai ta fada aranta. Tana shiga dakin ta ga idanunsa biyu, Murmushi tayi ta karasa gabansa, kayan ta shiga nuna masa, kana tace
" ya fu'ad abokinka ne ya kawo maka, nasan zasu yima kyau sosai"
tafada ta kara masa rigar afresh skin dinsa, ido kawai ya zuba mata baya ko kiftawa, cikin shagwaba tace "ni wallahi kadaina yawan kallona haka, sai kasa nayi ta jin kunya kaji kadaina"
am still idanunsa cikin nata. ita kanta tasan baza ta samu amsa ba, amma haka nan take jin dadi yimasa magana, domin haka nasata farinciki, tana kuma fatan one day zata ji muryansa. Sumbatar goshinsa tayi kana ta shiga toilet...
Bangaren mummyn zaynab kuwa ta kudurtawa aranta cewa matukar faheemah ta bayyana hannunta zata dawo da zama. koda abbuh na so ko baya so...
Hakan radio, kasancewar aikinsa ne. Babu musu ya amince domin shima yaji ba dadi lokacin ta matarsa ta sanar dashi....
"Sani! Sani!! Sani!!! Sau nawa na kira ka? Tambayarka nake"
mamaki ne ya sake kama sani domin yazata zuwa yanzu zata sauko, amma sai yaga abun kullum gaba yake....
" Tunda bazaka bani amsa ba, ta bari kaji na fito maka a mutum, sani yanxu bana sonka , na raina ajinka me gareka dazaka iya wadata ni dashi, banda kalaman so! so!! so!!! ko ana cin soyaaya ne? Ni kadaina takurawa min hakan nan ba dole a soyaaya"
ta kafada cikin daga murya!
Ransa ne yayi mummunan baci, duk da tarin hakurinsa amma bayason wulakanci...
"Jameela naji nagode da wanna sakayyar, amma kisani radadin dakika sawa zuciya ta ban yafe miki ba, domin kin cutar dani, idan da bakya sona akan me zaki sa na bata lokaci na akanki? Idan yaudara abu ne mai kyau ki cigaba zaki gani"
yana gaman fadin haka ya bar wajen Saboda hawaye na dab ta zubo masa kasancewarsa mai rauni, ya zama dole in bi umarnin iyaye na na auri zabinsa, ko zasu sauko daga fushin da suke dani, sani ya fada aransa yayinda wasu hawaye masu zafi suka zubo
"so babban cuta" yafada a bayyane yayinda domin wani kunci da zafi yake ji a ransa, gudun lifan dinshi ya karo domin zuwa sanarwa da iyayensa ya amince da auri cousin dinsa, ko zai samu sausauci a ransa..
"Mtsww"
jameela taja tsaki tana hararar bayansa, kana ta shiga gidan tana jinta sakayau ganin ta rabu da anaci acewarta.
"Yar albarka wai bazaki yiwa dan bazan yaron nan wulakanci da ko a hanya ya ganki zai canza wata ba, ai da so nake nagama wanna yankan nafito in mai wanki babban bargo, haba ayi mutum mai nacin bala'i"
cewar mami dake zaune tana yanka salak.
"Mami ai na sallameshi"
"yawwa ko kefa"
"mami ni wallahi yunwa nake ji bakya gama abincin rana da wuri, tafada cikin zallan rashin iya magana wanna hakan zai tabattar maka da ba'a kwabarta tun yarinta.
" Ai nagama girkin, saura wanna tumatar din da albasa ko zaki yanka min? Sai na wanke mana salak din"
Tab ni gaskiya bazan iya yankan albasa ba hannuna ya dinga wari"
ta fada tana yamutsa fuska kai kace bata cin albasan.
"Toh bari na yanka"
cewar mami bata ko damu da yanda tayi maganar ba".
Bayan mami ta gama tazuba masu abunci...
"Mami! wanna ai ya kusan zama tuwo, ba haka faheemah ke dafa mana ba, ni wallahi da kin barta ko ba komai zamu ci mai dadi" cewar jameela dake cakuda cous-cous da miyar stewa daya ji kifi
"toh ni yar nan wanna abun daman ban iya dafa taba, kuma bai dameni ba, dan dai kawai kince kina so ne"
Amma akasan ranta mami kuwa tanajin kamar dabata kori faheemah ba, dan ko bazan duka aikin nan datake sha yanzu da ita keyi, tanajin wani abu mai kama da kewar tafiyar faheemah, amma sosai take kin bawa zuciyarta daman amincewa da haka, taya ya yarinyar data tsana zata ji kewar ta? Ita kanta tasan bamai yuwa bane, kawai tana jin hakan ne Saboda aikin dake mata yawa wani bangaren na zuciyarta ya bata amsa.
*FAHEEMAH*
Zaune take adakinsu yayinda kyakyawan kafarsa ke kan cinyoyinta tana mai tausa, kamar kullum yau ma kuri yayi mata da ido saidai ba bakin magana. Dagowa tayi ta kallesa sai tayi idanunta suka fada nasa, cikin sakalci, yarinta, da shagwaba tace "Allah ya fu'ad kanasani ina jin kunya" ta shiga kare fuskarta Ita Allah dole kunya.
Tana bude idanunta taga idanunsa arufe, " lah har Kayi bacci?"
"Toh bari naje wurin su ummu indawo kaji?"
Tafada tana sauke kafarsa akan gadon, sai kuma ta dafe kanta tace " ooh Faheemah sai wani magana kika masa kamar zai baki amsa, sai kuma ta turo baki tace nima ba laifina bane kawai ina matukar son yi masa magana ne" tafada a hankali tana murmushi hadi da pecking goshinsa tabar dakin"....
Tana fita ya ware idanun sa ya hanyar da kallo, kana ya sake lumshe su...
"Ke ni ki daga ni, lazy girl kawai"
"Allah ummu jikina ciwo yake, aikin me kika yi? Dakika samu sauki yazo miki anwar ya dawo ai dole kice haka, lokacin da baya nan ai dole kije company, sanna kije
makaranta".
Dariya tayi kana ta tashi daga jikin ummu tace "ummu ai ba karamin taimaka mana yayi ba daya samo mutanan masu sanin ya kamata ya dauke su aiki gashi komai natafiya daidai"
" kedai bari fareesa har fa sauran states din da company dinmu yake yaje kuma alhamdulillah komai na tafiya yanda ya kamata acan, anwar badai kirki ba, shiyasa nake roka musu mata nagari shida yayanki gashi alhamdulillah shi ya samu saura shi Allah ya bashi ta gari domin da taimakonsa company ya zama standard"
cewar ummu.
"hakane ummu" fareesa ta fada cikin gamsuwa.
★★★
"Assalama alaikum"
"wa'alaikumu salam,
suka amsa mata.
Ga matar brotherna oyoyo an gama sinke furen ne?"
Kasa Faheemah tayi da kanta domin maganar yabata kunya matuka, anty fareesa na bani kunya wallahi ta fada aranta.
"Fareesa meyasa bakida kunya ne? zo nan diyata rabu da ita"
Ahankali ta shige jikin ummu tana boye fuskarta, tsokanar ta fareesa ta cigaba dayi, da ummu ta gaji ta jefa mata pillow dake kan hadadiyyar kujerar falon. Dagudu tayi dakinta tana dariya, sai asanan faheemah ta dan sake suka shiga hira da ummunta
Fareesa na shiga daki taji ringing din wayarta, dagawa tayi tare da sallama, amsawa yayi kana yace
"parrot kin bar waya kin tafi surutu ko?"
Bata rai tayi domin ita har ga Allah batason wanna sunan, ni hira muke ba surutu nayi ba, ohh kina nufin nayi karya?"
" A'a nibance ba"
" Haka kike nufi mana ki shirya zuwa company yanzu akwai aiki dazaki tayani"
" wayyo ya anwar kamin rai banda lafiya"
" Meke damunki?"
"Ciwon kai"
"ciwon kai zai hana ki aiki ne? Common kizo ina jiranki"
"da gaske fa nake, ka kira ummu ka tambayeta"
" yanzu kuwa zan kirata idan ta tace ba haka ba kin kara wa kanki laifi"
ya kashe wayar yana dariya daman yasan bata son aiki musamman ma na office, kawai ya kira ne dan ta tsokaneta domin hakan na sashi nishadi"
Ajiyar zuciya ta sauke kana ta sauko kasa da gudu,
"ummu dan Allah ki rufamin asiri idan ya anwar ya kiraki kice masa kaina na ciwo"
" Kina nufin inyi karya kenan ko uwata?"
Cewar ummu cikin hararan wasa
" a'a wai nazo company ni kuma na gaji"
"aikin me kikayi dazaki gaji?
"Please ummu kataimaka, matar brother na kisa baki"
murmushi kawai tayi domin fareesa badai sa mutum dariya ba, gaba daya ta birkice
"kinji ummu dan Allah?"
" Toh naji"
" Yawwa sweet ummunah nagode"
murmushi kawai ummu tayi, Haka suka cigaba da hirarsu gwanin sha'awa....
*BAYAN SHEKARA DAYA*
har ila yau dai jikin fu'ad na nan yanda yake, haka babu abunda ya canza daga kula dashi da take, sai ma abun da ya karu, kuma sosai faheemah ta sake shakuwa dashi. kuma sonsa ya mamaye dukkan jini da tsokanta, saidai wani lokacin takan yi fargaba, shin zai karbe ta amtasayin mata? wanna tunanin kan sata shiga damuwa domin bata san a wani amatsayi zai karbeta ba. Ga kuma tunanin abbuh'nta dake nan daram aranta.
"yanzu jameela bazaki tayaki ni aikin nan ba,? kuma kayanki sunfi yawa aciki fa"
cewar mami kamar ta saki kuka.
"nidai wallahi bazan yi ba, duk laifi kine mami, duk masu mana wanki bakya son biyan su kudinsu, abbuh na baki kudi nima idan salman ya bani ina baki amma bakya son biyansu shiyasa suke ta guduwa ai"
Ta fada cikin tsantsar rashin tarbiyya.
"Ke"! Jameela baki da hankali ne?"
Cewar abbuh dake shigowa gidan.
" Mahaifiyarki kike gaya wa haka?"
" Toh ai abbuh gaskiya nafa...."
" Yimin shiru mara kunya. Zaki sa hannu ku yi wankin, ko kuwa?"
Baki ta turo tana magana kasa -kasa haka tasa ahannu tana shafa kayan don baza'a ce wankewa take ba.
A ran mami kuwa ta dan ji ba dadi da abbuh yayiwa jameela fada, domin a duniya idan akwai abinda bata kauna toh bacin ranta ne.
Amma abun na jameela ya fara damunta, domin kwana ki da hajja hindu tazo ba karamin kunya ta sha ba. Daga cewa ta duba mata ruwan shinkafar data dora ko ya tsotse...
Zuwa yanzu tafara raina kanta, domin ayyuka sun mata yawa har bata son gari ya waye, gashi masu tayata aiki bata son basu hakkinsu, saboda tsananin son kudi irin nata, sai abunci datake dan zuba musu, da sunyi na wata daya basu ga canji ba, sai su daina zuwa, daga barin Faheemah gidan zuwa yanzu ta canza masu aiki sun kai goma.
"Ba'a gama abinci ba?" Cewar abbuh,
"Alhaji wallahi ko dorawa banyi ba"
Ranshi a bace ya bar gidan, domin shi ba mutum bane mai yawan hayaniya.
Ganin Abbuh yafita yasa jameela cire a hannunta a wanki, ta shige dakinta.
fuskar mami kamar ta fasa kuka, tana ji da yanzu zata ga faheemah babu abinda zai sa bazata dawo da ita gidan nan,
Domin aikin nafara rinjayarta.
Bangaren hindu da yarta umaimah basu kara taka kafar su gidan ummu ba, saboda kunya, hakan yasa basu san da zancen auran fu'ad ba. duk da suna ta son zuwa ko don alkhairin da suke samu, domin ummu badai kyauta mai tsoka ba......
Thanks for reading my novel #Rayuwar Faheemah
Pls vote and follow on wattpad @NoorEemaan
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH 🍓🍓
_by Noor Eemaan_ 📚✍️
kyauta ne (free novel)
Be a girl with mind, A woman with attitude, a lady with class but most importantly, be a great muslimah with a strong faith.
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
25-26
(Not edited)
Kwance take kusa dashi, ta kurawa masa kyakyawan idanunta yayinda ta hada ahannuwansu cikin na juna, wani tunani ne ya zo zuciyarta wanda ya sata murmursawa har 1side dimple dinta ya bayyana. ahankali tace " meyasa banyi tunanin hakan ba tuntuni" mikewa tayi tare da sumbatar hannun nasa kana ta fice.
Ummu Kadai ta tarar a zaune sanye da medicated glass tana duba littafin hisnul muslimi sallama tayi wanda yasa ummu dagowa hadi da amsa sallaman.
"Ummuna"
"na'am diyata"
sai kuma tayi shiru tana murza hannunta, murmushi ummu tayi kana tace
"menene? Kina bukatar wani abu ne?"
Kasa tayi da kanta cikin sanyi da kuma zazzakar muryan tace, "wani tunanin nayi akan ciwon ya fu'ad sai kuma tayi shiru, cigaba inajinki cewar ummu, Inaso nayi masa na musulunci da yardar Allah za'a dace"
Kura mata ido ummu tayi tana mamakin kaifin tunaninta, tunda fu'ad ya fara rashin lafiyar nan babu wanda yayi tunanin yimasa maganin musulunci, domin atunaninsu tunda ba sihiri bane ko kuma shafar aljanu ba'a bukatar maganin musulunci. Jin shiru yasa ta dagowa, daram taji kirjinta ya buga kodai ummu bata ji dadin shawaranta ba? Saboda ganin yadda ta kura mata ido...
Cikin rawar murya tace "ummu kiyi hakuri idan na bata miki rai"
jin muryan Faheemah yasa ummu dawowa daga tunanin data lula, kwallar daya cika mata ido ta mayar kana tace, "hakika diyata faheemah ke haske ce ga wanna ahalin nawa, bakya bukatar amincewata domin mijinki ne kina da hakki, dama akanshi"
Sanyayar ajiyar zuciya ta sauke jin ba abinda take tunani bane,
"ummu ina bukatar ruwan zam-zam amma sai nan da kwana hudu nakeson fara wa" tafadi hakan ne saboda period da takeyi.
"Ok bayanshi akwai wani Abu da kike bukata?"
"A'a" ta amsa
cikin zolaya ummu tace "toh amaryan fu'ad angama ".
ai da gudu ta bar falon, murmushi ummu tayi tana jin kaunar faheemah aranta...
Tana shiga dakin ta sauke ajiyar zuciya hadi da dariya domin maganar ummu yasata kunya, kallonshi tayi taga idanunsa arufe, anutse ta taka zuwa gaban gadon tasa ahannu ta shafi kwantaccen sumansa bakin kirin sai sheki yake saboda gyara dayake Samu
" my fufu Allah ya tashi kafadunka in sha Allahu zaka tashi cikin yardar Allah da kudurarsa*
ta karasa tana dan kwantar da kanta kan faffadan kirjinsa ta shiga wasa da kwantaccen gashin dake kwance kan kirjinsa. Da haka wani bacci ya dauketa, domin jiya bata samu bacci sosai ba saboda menstrual pain data yi fama da shi".
******** ********
"hello abubakar kana jina? "
" eh inaji kawu service ne bakyau wallahi"
"Toh toh madallah, ya gida ya iyali?
"Lafiya lou suke kawu"
"Abubakar yakamata yaran nan suzo a sada zumunci an kwana biyu basu zo ba mana ba"
"In sha Allahu zata zo kuwa" cewar Abbuh.
Maganar tadan ba'a kawu anas mamaki amma bai nuna ba,
"toh ya faheemah in ce dai ta gama karatun?"
Shiru babu amsa, "hello abubakar baka jina?"
"eh kawu bana ji zan sake kiran ka"
Cewar abbuh, yana kashe wayar"
A bangaren kawu anas kuwa, yayi Mamakin jin abinda abbuh yace ransa ya maimaita "zata zo kawu" ba ma zasu zo ba? Shi kam yana lura kamar abbuh baya son ana masa maganar faheemah, amma ada idan suna waya zance daya biyu sai ya sako faheemah'n amma yanzu totally ya canza wani zubin ma idan ya tambayi faheemah shiru yake.
Ajiyar zuciya kawu ya sauke kana a fili yace " dole abubukar yazo mu tattauna wanna maganar tafi karfin waya idan ma wani laifi ta yi masa sai ayiwa tufkar hanci ya fada yana shige gidansa...
******** ********
"Baby nawane kudin da kika ce kina bukata?"
Cewar salman saurayin jameela.
"Dudu biyu ma sun isa har agama hidimar bikin"
Tafada tana matse muryanan.
Back seat din motar yamika hannu hadi da dauko wata yar jaka, zugewa yayi ya dauko bandir daya ya miko mata,
" thank you honey" tace
killer smile yayi kana ya kamo hannunta ya shiga murzawa cikin muryan yaudara yace
" yakamata kisa time mu fita"
Murmushi ta yi kana tace "toh zan saka"
"ya kamata dai saboda bazai yu ina faranta miki kullum, ke kuma kina yimun yawo da hankali ba" cewar salman
murmushi kawai tayi, domin ta lura salman irin samarin nan ne masu soyaayar shan minti, daga ranar dasuka hadu taga hakan atare dashi amma ta kasa taka mishi burki saboda son zuciya da kwadayi abun duniya ( Allah yasa mufi karfin zukatanmu. Hattara garemu yanmmata!)
Wani Murmushi ta saki kana tace "karka damu in sha Allahu zan saka mana time soon"
" okay fine inajiranki" yace in i don't care manner.
"Bakada Matsala"
Tace kana tadauki kudin tasa ajaka hadi da daukan ledar kaza da yoghurt da yasuyo mata ta fice daga motar...
Da ido yabi surarta kasancewar tana sanye cikin riga da skirt din atamfa wanna dinki ya matse ta matuka
Murmushin mugunta yayi yace " kina dab da shigowa ahannu na yarinya"
kana ya bawa motarsa wuta ya yabar unguwar a guje...
Abbuh dake tsaye tun dazu ganin wacce ta fito daga motar ya sashi mamaki, bin bayan jameelan yayi zuwa cikin gidan.
Jameela na kokarin shiga dakinta abbuh ya kwalla mata kira dawowa gabansa tayi kana tace
"abbuh ina wuni "
lafiya lou ya amsa.
"Wayeshi"?
gabanta ne yafadi domin duk abunta tana shakkar abbuh cikin in'in na tace abbuh ban gane ba.
" Karki raina wa kanki hankali wanda ya ajiyeki amota nake nufi"
" abbuh saurayi nane sunansa salman"
" Tun yaushe kuka tare dashi"?
"Shekara daya da'yan watanni"
ta fada kanta a Kasa.
" ina wacan yaron sani danake ganin ku tare, Ina ce shine wanda kika ce kina so?"
" A'a bamu daidaita da sani ba"
" toh kice inason ganin wanna din"
"toh abbuh"
dakin mami ta nufa ta ganta kwance.
"Lafiya? Mami?"..
"Wallahi jikina ke ciwo"
tafada tana ya mutsa fuskarta wanna ta hakan zaka fahimci tana jin jiki,
"kisha magani toh" cewar jameela .
"nasha, aiki danake sha ke sani wanna ciwon jikin"
Tabe baki jameela tayi kana tace "toh ko ansamo miki mai aikin basa dadewa saboda bakya biyansu, in ma abbuh ya bayar cinye wa kike"
Tafada babu ladabi Sam, shiru kawai mami tayi bata ce komai ba
"Me alhaji ke ce miki ne?"
"Wai nafadawa salman yanason ganinsa"
" toh fah"
mami tafada atakaice
"mami kinga salman wai na shirya mana fita"
" toh banda abinki yar albarka, ba kwai ku fita yawa ku dawo ba me aciki?"
cewar mami
"hmmm abinda yasani nake dan jin tsoro mami saboda yana yawan kawo hannu jikina ni kuma gaskiya banaso".
mami bata ji dadin abinda jameela tace salman nayi ba, domin babu uwar dazata so ayi wa yarta haka komai lalacewarta kuwa, maimakon ta tsawatar mata amtsayinta na *Mahaifiya* amma saboda kwadayin abun duniya, sai ta shiga nunawa jameela hakan ba komai bane, shiru jameela tayi tana jin gurbatacciyar shawaran maminta.
"Ya baki kudin kuwa? "
yaban dubu biyu cas, tafada tana fito da kudin daga Jakarta
"Wanna yaron dan albarka ne, jameela ki rike shi da kyau domin kafin kisamu kamarsa zai wahala"
" wallahi kuwa mami shiyasa duk abinda yake min nake barinsa, domin ki duba fa tun haduwarmu kullum sai munci kaza"
ta fada kai kace da kawarta take hira, domin babu kunya ko kadan a yanayinta.
Mamin dariya tayi tace
"sai ki yi waya a kawo mana ankon mu kaiwa tela tun yanzu"
batare da ta ba mami amsa ba tace "ga kazar niyau bana jin cin kazar"
washe baki mami tayi, hannu biyu ta sa takarba, hadi da cewa "amma wanna ya min yawa"
"Toh kuci da abbuh" inji jameelah
idanu mami ta zaro "rufamin asiri yar albarka! Salon yanzu ya fara min fadan meyasa nake barinki karban abun saurayi"
kazar ta bude ta shiga ci, yayinda jameela ke latsa tsadadiyyar wayar da salman ya kawo mata, tsohowar wayar da sani ya siya mata kuwa mami ta barwa, wanda abbuh ba shida matsaniyya akan duk abinda ke faruwa...
★★★★
a yau tayi wanka domin jinin ya dauke! Fita tayi ta sanar da ummu cewa asiyo zam-zam din.
Babu jimawa aka siyo manyan - mayan jarkoki na zam zam din, ummu da kanta ta kawo mata daki, lokacin tana shafa masa lotion dinsa wanda kamshi ya karade dakin.
Sallama ummu tayi hadi da shigowa, ai ta sauri ta zare hannunta cikin jin kunya kamar kasa ta tsage ta shige....
Ajiye zam-zam din ummu tayi kana tace
" diyata faheemah ga zam-zam din nan"
"toh ummu"
ta amsa a kunyace, Murmushi mai sauti ummu tayi kana ta fice tana tunanin yaushe faheemah zata sake da ita sosai, duk da kunyarta na matukar burgeta domin kunya ado ne ga ya mace, da wanna tunanin ta haye upstairs...
Ajiyar zuciya ta sauke san da taji fitar ummu, sai kuma tasaki dariya tuno yanda ta mike zumbur dazu, kammala shiryashi tayi tana sauke numfashin gajiya domin fu'ad giant ne irin sosai dinnan.
Karfe tara ta gama masa komai kamar yadda ta saba, kana tashiga wanka hadi da dauro alwala bayan ta shirya cikin saudiyya abaya hadi da farin hijab, sai ta dauko ruwan zam-zam din da qur'anin ta, kan sallaya dake shimfide daga gefen gado ta Zaune ta bude ta fara da ummul kitab wato (suratul fatiha) ta tofa, kana ta dora da "suratul Bakara" ta shiga Karantawa a hankali cikin zazzakar muryata, tana yi, tana tofawa, sai da ta gama tofa surar gaba daya cikin ruwan zam-zam din, kana ta mike domin gobe da asuba zata cigaba kasancewar izu 60 din take son Karantawa cikin ruwa zam-zam din, kallon shi tayi ta ga har yayi bacci...
Share
Comment
Thank you for reading my novel #Rayuwar FAHEEMAH
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH🍓🍓
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851 https://facebook.com/groups/943534712916776/
_by Noor eemaan__
kyauta ne ( free novel)
When you truly care for someone,
Their mistake never change your feelings because it's the mind that get angry but the heart 💚still care. ✌
27-28
(Not edited)
Gadon itama ta haye ta tofa musu addu'ar kwanciya bacci ta shafa musu, kana ta ja blanket da rufe su, duniyar tunanin yan gidansu ta fada musamman abbuh wanna kullum ta Allah sai tayi shi, hawaye ne masu zafi suka zubo mata wanda ita bata san ko na menene ba.
4: 50am na asuba ta farka da addu'ar tashi daga bacci a bakin ta tace
"Alhamdu lillahil-lazee ahyana ba'ada ma amatana wa-'ilayhin nushoor"
kana ta sauke kyakyawan kafafunta kasa ta shige bathroom tare da karanto addu'ar shiga bandaki tace
"bismillah Allahumma inni azubika minal kub'si wal khaba'is)"
alwala hadi da brush tayi kana ta fito tare da addu'ar fita a bandaki tace "gufarnak".
Dogon hijab ta sanya ta gabatar da raka'atun fajir anutse. Bayan ta iddar ne ta fara tapping fuskarsa, a hankali ya bude rikitatun idanuwansa, murmushi tayi kana tace " ankusa tayar da sallar"
bowl mai dauke da ruwa da dauko ta daura masa alwala, babu jimawa aka tayar da sallar asuba, jam'i tabi domin ana jin komai daga masallaci dake wajen gida.
Karatun jiya ta cigaba dayi bayan ta yi shafuka masu yawa ta tofah aruwan zam-zam din kana mike domin ganin rana ta fito sosai, agoga dake makale adakin ta kalla taga 7:50am daidai.
Kitchen ta shiga domin so take tayi abun sadaqah ta raba. *( Idan har wani ciwo yana damunka ka kasa maganinsa, toh ka yawaita sadaqah magani ce, waraka ce, kuma kariya ga dukkanin cututtuka. Sanna sadaqah ladansa yana gabbatuwa wajen Allah. ko da dabbobi kayi wa sadaqahn, bare mutum mai darajar)*.
Gaisawa tayi da masu aikin data tarar a kitchen, amsawa suka yi cikin jin dadin yanda take da sauki kai hadi da girmama na gaba da ita duk da kansancewar su masu aiki.
" amaryar yallabai me kikeso amiki? Inji larai mai aiki"
murmushi Faheemah tayi kana tace " karki damu anty larai zanyi da Kaina "
itama larai murmushi tayi batare da tace komai ba, tunanin me ya kamata tayi wanda bazai dau lokaci ba...
"fanke" zuciyarta ta raya mata aikuwa nan da nan ta hada ingredients din kana ta shiga kwabawa...
Bayan awa daya da rabi ta gama suyarta domin yana da yawa, masu aikin dake kitchen ta debar musu, sai ummu da Fareesa tazubawa a flask domin batajin xata ci, domin a cike take jin cikinta ko dan suyar data yine oho!
fita da ragowan waje tayi, cikin abinda baifi 10min ba, tadawo da empty roba.
Tana shigowa parlorn, ummu na saukowa daga hadaddiyar benen su,
"diyata Faheemah ina kikaje haka?"
Maimakon ta amsa, sai ta durkusa tace
" Ina kwana ummu"
"tafiya lau *yar albarka*"
take kwalla suka ciko idonta, domin umminta kadai ke kiranta da hakan sometimes, bata bari sun zubo ba tace
" ummu abun sadaka na raba awaje, inaso nayi hakan har zuwa kwana bakwai da nake sa ran zan kamalla saukan"
Shiru ummu tayi domin sosai mamaki ke kamata, abunda bata damu dayi ba, Faheemah keyi yanzu, hakan sai yazama tamkar tunatarwa ce take mata.
"Allahu ya albarkaci rayuwarki " tafada tana dago ta.
Cikin sweet voice dinta ta amsa da,
"Ameen ya rabb"
kana tace
"ummu bari na kawo miki fanke, jinjina kai kawai tayi.
Daukowa tayi ta ajiye akan dining table, kana tace, "ummu dame dame zanyi serving dinki?"
"Ina ga da fanken amaryan fu'ad zan fara sai tea"
cewar ummu azolaye kasa tayi da kanta akunyace, tea mai kauri ta hada mata kana ta bude fanke ta shiga zuba mata, wanda yayi daidai da saukowar fareesa
"wayyo dadi ina aka samu pufpuf (fanke)?"
Harara ummu ta zabga mata tace "sai aukin ci amma bakya son girkawa"
dariya tayi ta karaso dinner din, gaisuwa sukayi da faheemah ta ajiye flask din a gabanta ta fara ci lumshe ido tayi domin dadin daya ratsa ta.
" Ummu dan Allah waye Yayi?"
"Diyata mana"
ummu ta amsa mata
"wow! gaskiya tayi dadi, yana cikin favorite din brother na, nima inasonsa, amma naki yafi kowanne dana taba ci dadi, zaki koyamin naki method din? "
"Sai kace gaske, a hakan za a koya miki abu kina da da son jikin" cewar ummu,
dariya Faheemah da Fareesa suka yi tare.
Kitchen din ta koma ta dama masa kunun gyada daya sha madara sai kamshi yake, yana kwance sambal kamar kullum, idonsa abude, karasowa tayi ta haye gadon hadi da tallafar fuskarsa atafin ahannayenta
" Gud morning my fufu" ta fada tana sumbatar goshinsa, "afwan nabarka kai kadai" ta sake fada
sanin babu amsa yasa ta dauko Kunun ta shiga bashi ya sha rabi, sai ta shanye rogowar kana ta shiga gyara shi...
kullum sai tayi abun sadaqah ta rabar, hakama karatun qur'ani kullum sai ta tofah aruwan zam-zam ahaka ta kasance kullum, har izuwa kwana bakwai sanna ta sauke Qur'ani mai girma da daraja cikin ruwan zam-zam din...
Agoga ta kalla ta ga karfe 2:00:am na dare tagama, sai ta mike ta a dana zam -zam din zuwa safiya take son fara mai amfani dashi.
gadon ta haye domin kwanciya, zaro manyan idanunta dake ciki ta bacci tayi,
"ya fu'ad baka yi bacci ba? kana son wani Abu ne?"
Tafada kai kace zata samu amsa, tasan da wuya ya farka cikin dare haka sai da dalili, dan haka sai ta taba diaper dinsa ai kuwa acike take dam.
Cikin matsananci tausayinsa ta sauka domin dauko sabon diaper, aranta kuwa addu'ar samun lafiya take ga mijinta....
Mutum har mutum amma ba iya tashi, ba bakin magana, marabarsa da jariri babu yawa Kowa da kaddararsa, Tasa kaddarar kenan!...
Da wanna tunanin ta canza masa diaper d'in kana tofe su da addu'a, blanket ta rufa musu tana shiga shafa lallausan gashinsa da haka bacci ya dauke ta.
Washegari bayan ta gama masa komai kana ta dama masa zallan kunun madara wanna yayi kauri sosai hadi da haske gwanin sha'awa...
Shayar dashi tayi sai data ga alaman ya koshi ta barshi, suratul bakara ta shiga karanta masa a kunnensa hagu da dama, kana ta zuba ruwan zam-zam a cikin wani bowl hadi da yin bismillah kana tabashi ya sha , sai ta shafa masa ragowan a dukkan ila'irin jikinsa.
Jug hadi ta cup da suka yi amfani da shi ta fitar kitchen kana tadawo dakin, wanna karon idanunsa a rufe suke, murmushi tayi aranta tana mamakin yanda yake da saurin rufe ido, jitayi wani shauki na dibanta wanda batasan sanda ta karasa garesa ba, sumba mai sanyi ta sakar masa akumatu, dan she can deny it anymore, hakika ta fada sonsa wanna batasan lokacin da soyaayarsa mai karfi ya shigeta ba,
"get well soon, I wish you speedy recovery my fufu" Ta fada a bayyane
Bayan kamar minti biyar ta mike domin zuwa gaida ummu, ai da tsokanar fareesa ta fara cin karo
" Barka da safiya lover's bird kwana biyu kin buyo bakya fitowa, idan zan shigo ummu ta hana ni saboda kada na katse miki karatu, Sannu matar bro Allah ya biyaki" ( lallai Fareesa kin amsa sunanki na parrot, anwar ya iya zaben suna 😜)
Da "ameen" ta amsa , kana ta durkusa kamar kullum tare da gaida ummu, amsawa ummu tayi cikin kulawa da kaunarta kana ta ce tayi breakfast, tea kawai ta hada tana sipping a hankali yayin da hankalinta ke wajen fufu dinta, ( wai fufu faheemah kenan, kin iya zaben suna lolz😹💔)
aranta kuwa tana addu'ar Allah ya bashi Lafiya tayi alkawarin yin azumi uku dan nuna godiyar ta ga Allah buwayi gagara misali.
Tana gama breakfast sai ga sallamar anwar, mutuniyar tasa tuni ta cuno baki ganin mutumin nata, gaishe da ummu yayi, kana suka gaisa ga faheemah amutunce,
"anwar je Kayi breakfast"
" toh ummu kamar kinsan banyi ba kuwa, murmushi kawai ummu tayi
"ke! Parrot zo ki hada min breakfast"
Kunkuni ta shiga yi kasa Kasa
" ni Sunana ba parrot ba, kaji sai kace uba na sai bada order yake wa mutane"
"mekike cewa? yafada yana tsare gida,
bata rai tayi kana tace " bance komai ba" kwafa yayi domin ya dan ji wasu abubuwan daga maganarta
"zanyi maganin bakin rashin kunyar nan"
shiru tayi kamar bata jiba.
Faheemah dake jin dramar su sai danne dariyarta take, bayan ya gama ne ya shiga ya duba jikin abokinsa kana ya fito ..
"ummu sababin ma'aikatan nan angama musu interview din and they are all qualified mun daukesu aikin"
murmushi ummu tayi kana tace "madallah dan albarka sannu da kokari, in sha Allah gobe zan leko naga yanayin aikin nasu duk da ka ma yar dani yar hutu dole" ta karasa azolaye
" dariya yayi kana yace ummu kin cancanci hutu meye amfanin mu?"
cikin jin dadi tace Allah yamuku albarka, suka amsa da
"ameen"
*JAMEELAH*
"Baby abbuh yace yanason ganin ka fa"
"lafiya dai ko honey?"a cewar salman.
"Lafiya ba matsala
Toh yaushe Kika shirya fitar mu?"
"Ina ganin idan mun gama exams yayi ko? Ko kefa honey gaskiya yau kin sa ni farinciki"
yafada yana tsakar mata murmushi yaudara!
Itama murmushi tayi aranta kuwa cewa take gwara ayi fitar nan na huta da maganar fita kullum, afili kuwa cewa tayi
"amma honey yaushe zaka zo wurin abbuh na?"
Sosa keya yayi kana yace ina tunanin bayan mun fita outing dinan Zan sa lokacin zuwa wurin Shi"
Toh shikenan bari na shiga cikin gida, haba honey haka zaki shiga babu wata kyakyawan sallama?"
Kallo karin bayani ta masa kana tace "toh ka gaida gida bye"
bata rai yayi kana yace "ba irin wanna sallaman nake nufi ba, I know kin fahimci abunda nake nufi, bari kiga"
yafada yana laluban labb'anta....
bakinsa ya sanya cikin nata ya shiga kissing dinta azafaffe, kamar gunki haka ta tsaya batare da ta dakatar dashi ba....
Kusan 7min ya dauka yana kissing dinta, kafin dan kansa ya zare bakinsa yana sauke numfashi kana yace
"gaskiya yau kin burgeni bakiyi gardama for that ga wanna"
ya miko mata bundle din yan dari biyar -biyar, abun mamaki sai tasa ahannu ta amsa cikin farinciki, aransa kuwa cewa yake "yar matsiyata kwadayayya kawai , ai nasan logonki son kudi"....
"Honey baka jine?"
Firgigit yayi daga tunanin kana yace
"na'am me kikace? "
"nace na shiga gida"
" okay my honey Sai na kiraki ga kazar nan ko kin manta?"
Dawowa tayi ta dauka hadi da rufe masa mota ta fice cikin farinciki samun kudin, domin dama bikin da sukayi duk kudin daya bata ya tafi a karyan arziki....
"Wai wai amma wanna yaron dan albarka ne ya iya kyautar ban girma"
dariya jameela tayi domin duk lokacin da salman yabata kudi haka mami ke wanna rudewar, "nace ba, diyar albarka ya zancen kudin da kika ce zaki bani?"
" Kai mami! Wallahi na rasa ina kike kai kudi kullum cikin bani bani kike, gadai dubu ashirin" tafada tana miko mata
Cikin farinciki ta amsa tana sa mata albarka bata ko damu da yanda jameelan tayi mata magana cikin rashin ladabi ba...
*Tnx for reading my novel #rayuwar faheemah (littafin kyauta ne)*
Noor ce🥀🌸
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH 🍓🍓
_by Noor Eemaan_📚✍️
kyauta ne( free novel)
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
SPEAK only when you feel your words are better than silence. 👌
29-30
Zaune suke a falo, Ummu ta dago ta kalli faheemah tace
"diyata faheemah "
"na'am ummunah " ta amsa cikin sanyin amo.
"Nace ya maganar wayar damukayi har yanzu baki zabi wacce kikeso ba, ko kuma kin ban zabi ta karasa maganar cikin sigar tambaya"
Ita kuwa mezatayi da waya yanzu? Babu wanda zata kira babu mai kiranta bata ga amfanin rike waya ba yanzu, kallon muradin ranta alone yana rage kaso 60% na damuwarta. Cikin sanyin muryan tace
" Allah ya kara girma da arziki ummu amma... a yanzu bana bukatar waya" tafada cikin girmama wa surukar ta.
Itama ummu bata sake cewa komai ba, ganin hawaye sun ciko idanunta kuma baya rasa nasaba da tunanin yan gidansu ko tace abbuh'nta, yasa tace
" Toh diyata ba damuwa, amma duk lokacin da kike bukata ki sanar dani, am your mother not your mother in-law okay ?"
Cikin matsananci kaunar ummu ta amsa mata
" yes ummu".
"Bari nadan kwanta diyata"
" toh ummu afito lafiya"
" Allah ya yasa"
Bayan shigar ummu itama ta mike zuwa dakinsu, yana kwance kamar kullum fresh skin dinsa sai glowing yake kai baka ce majinyaci bane.
Kura masa ido tayi tana jin kaunar sa mai xafi na ratsa jini, tsoka, jijiya, da hadi da bargonta. Kasa kasa tace,, " ya Allah kasa yanda nake kaunar wanna bawan naka, Allah kasa yana jina aransa shima" tafada tana daga manyan farare idanunta sama.
Numfashi tasauke kana cikin takun nutsuwarta ta haye gadon, " ya fu'ad Allah ya baka lafiya, am eager to see you on your feet "
tafada tana shafa lallausan farin kafarsa tamkar ta jarirai.
★★★
"Hello"
"Parrot baki iya sallama ba?"
"Assalama alaikum"
"Wa'alaikumu salam"
"Good girl" yau ba rashin kunya kenan?
" Kai! Ya anwar ni bana rashin kunya, gashi kuwa kinyi kina turo min bakin rashin kunyan yanzu"
Kunya ce ta kamata wato yama san tana turo bakinta, abangaren anwar kuwa canka kawai yayi domin yasan zatayi hakan, sanyayar ajiyar zuciya ya sauke yana tunanin gwara ya sanar da ita abinda ke ransa ko ya samu kwanciyar hankali. Ada yana tunanin idan ya sanar da ita zata rainashi tunda amatsayin kanwa ya dauketa, amma yanzu baida mafita daya wuce ya sanar da ita saboda kada yana kallo wani yazo ya mai shigar sauri.
"Jibi zanzo gidan akwai magana mai muhimmanci dazamuyi dake"
"Dani kuma ya anwar, Allah yasa lafiya?"
ta fada heart dinta na beating da sauri.
"Lafiyar ce ta kawo hakan yafada yana bata rai, shi Allah dole babban yaya.
"Toh Allah ya kaimu, da ameen ya amsa kana ya katse kiran"
"Mutum sai son girman" cewar fareesa kai kace da shine agabanta.
" ikon Allah duniyar nan gudu take wallahi, wai azumi ramadan Saura kwana biyar"
Cewar ummu dake Zaune a hadadiyar gadon ta yayinda faheemah ke jera mata kaya a wardrobe tace,
" hakane ummu Allah yasa mucika da kyakyawar karshe"
" ameen diyata,
Sannan gobe fareesa zata je yimuku shopping din kayan sallar, akai dinki da wuri"
Asanyaye ta juyo tace, "Allah ya kara arziki ummu, da ameen ummu ta amsa cikin kulawa".
★★★★
Ayau duban al'umman musluman duniya suka tashi da azumin abakinsu, ko ina yayi shiru mutane sai ahada-ahadar su suke yayinda duk inda ka shiga karatun qur'an hadi da wa'azizika ke tashi gwanin sha'awa da burgewa.
Bayan ta shiryar shi kamar kullum, ta shafa masa zam-zam adukkanin jikinsa, fita tayi domin dauko masa Kunun sa data dama aflask tun asuba, sanin cewa baya azumi saboda lalurarsa...
Saidai abun mamaki idan ta zuba masa abaki gaba daya sai su zubo ajikinsa, baya amsa ya sha kamar kullum, abun ya daure mata kai, kodai baiyi masa dadi ba ne? Tasake gwadawa akaro na hudu amma still baya sha, bama ya son bude Bakin kwata kwata ga wani da yake mata data kasa fassara yanayinsa, domin ba irin kallon da ya saba mata bane, asanyaye tace "Bakin ka yana ciwo? Ko bakason wanna? Tafada tana nuna kofin Kunun shinkafa daya ji madara, toh mikakeso? Kafada min kaji my fufu please" har hawaye na ciko idanunta duk ta shiga damuwa sai magana takeyi masa da alama ma ta manta baya magana, cikin sauri ta fita domin zuwa sanar da ummu.
"Ummu na bashi abincinsa yaki sha, muje kimasa magana" tafada tana kamo hannun ummu hadi da share hawaye da dayan hannu. Murmushi ummu tayi kana ta zaunar da ita kusa da ita
"Diyata faheemah haka mijinki yake, tunda ya fara wanna lalurar idan ramadan yazo baya amsar abinci har sai yaga alamun an sha ruwa, nima lokacin dana fara ganin nayi mamaki na kuma shiga damuwa na gwada bashi yaki amsa kamar yadda kika yi, amma kinsan ikon Allah ana shan ruwa nabashi ya budi baki ya karba, dana ga haka sai na dinga bashi abincinsa da sahur, saboda haka ki kwantar da hankalinki"
Jinjina ikon Allah faheemah tayi, aranta kuwa
"tace da alama lokacin yana da lafiya baya wasa da ibada. Kwarai kuwa son baya wasa da ibada, domin idan yana gidan nan sai ya tabattar yatashi kowa salla musamman na asuba wanna dabi'ar ta mahaifinsa ya dauko"
Kasa faheemah tayi da kanta domin batasan maganarta ta fito fili ba. Azolaye fareesa dake kwance flat akujerar 3sitter tace
"ummu bakiyi gaya mata cewar brother na nada miskilanci wani zubin ba. Karki damu matar bro zan samu time nagaya miki duk halin mijinki amma ki bari a sha ruwa tukunna"
"Yimin shiru malalaciya, jibi this is just 11:00am amma kin wani kwanta. Anya kuwa fareesa? Rayuwar aurenki da kallo"
"Allah ummunah ban cika cikina da sosai da sahur ba kuma azumin farko yafi bada wahala"
"Ai nan kika fi kauri acici, ki shirya karfe 4:00 dot xamu shiga kitchen yau har da ke"
wayyo! ummu ki taimaka mun dan Allah wallahi saidai ku kwashi gawata amma ba zan iya ba"
Fashewa da dariya faheemah tay,i tana mamakin rashin son girki irina fareesa, itama ummu duk yanda takai da matse dariyar ta saida ya fito domin yanda fareesa tayi fuska dole kayi dariya.
kiran wayar fareesa ne ya katse musu hiransu, mikewa tayi zuwa dakinta, yayinda
Faheemah itama ta mike domin kusa canza masa riga tunda wancan ya bace da kunu.
"Assalama alaikum ina kwana ya anwar"
Lumshe ido yayi kana yace
" lafiya lau my love, ya ibada? "
Gabanta ne ya fadi *my love* ta maimaita aranta kodai ya anwar Yayi mistake wurin kira ne?
Murmushi mai sauti yayi domin ya fahimci ta shiga rudani,
"am bansamu zuwa ba shekaran jiya saboda abubuwan sun sha min kai amma zanzo da yamma may be agidan ummunah zan sha ruwa, karki shiga rudani, zan sanar dake komai later, I love you my parrot" kit taji katse kiran
kasa motsi tayi
Anya ya anwar yana cikin tunanin sa kuwa? Tafada abayyane. Sai kuma ta tabe baki tace koma menene dai zan ji anjima ai.
*FAHEEMAH*
"Am sorry my fufu bansan cewa kadau azumi ba, zan dinga baka sahur kullum kaiji" tafada cikin tausayinsa tana kokarin cire masa riga domin canza masa wata.
*Bayan ansha ruwa*
"Barka da zuwa, an sha ruwa lafiya?
"yawwa alhamdulillah , kin sha ruwa lafiya my love?" Shiru tayi kanta akasa, ya sake cewa "Ashe my parrot akwai kunya haka?"
Gyara tsayuwarsa yayi jikin farar motarsa kirar 4matic yace cikin serious tune " I know kin yi mamaki canjin da kika samu daga gareni ko? Musamman sunan dana canza miki. Hakika wanna sunan na dade ina son kiran ki dashi domin shi ya dace dake! Fareesa Inasonki, tun ranar farko dana zo gidanan, toh a wanna ranar na kamu da kaunar ki, please ki ce kina sona my love"
Ai fareesa shiru tayi kamar ruwa ya ciyenta, "kin yi shiru ko bansamu kar buwa bane? Rufe fuskarta tayi kana cikin kunya, kara maimaitawa tambayar yayi, " kinasona fareesa?"
Waye zai ki namiji kamar ya anwar, Daga kanta tayi alamar "eh" kana ta ruga cikin gidan. Dariya yayi kana ya shiga motarsa yana jinshi sakayau domin ya amayar da abinda yake ransa...
Faheemah tayi ibadaarta sai fatan Allahu ya amsa, domin sallar tarawi, tahajjudd, karatun Qur'ani da duk wani aikin alkhairi/ lada bata yin wasa dasu a wanna watan mai daraja ba domin sau daya tak yake zuwa ashekara, wasu ma sun mutu kafin azumi ko cikin azumi, toh tunda Ita Allah ya barta da rai da lafiyarta, meya cancanci tayi idan bata bauta masa ba? Ta kuma yi addu'a sosai wa mijinta, abbuhnta, sai umminta d kullum sai ta tuna ta, sai kuma ta yiwa al'umman muslimai...
Gobe take sallah, mafi yawan gidaje idan ka shiga kamshi ke tashi, hakan take gidansu ummu aikin suke har da Fareesa da batason girki tun tana kumburo baki har ta saki jiki, aka cigaba da aikin cikin farinciki domin larai mai aiki nabasu labarin ban dariya, sai 11:50 suka tafi makwancinsu cike da gajiya.....
*RANAR SALLAH*
Washegari kowa kagani sanya yake da sabuwar kaya gwanin kyau, yayinda faheemah ke sanye cikin shadda mai kalar pink anyi mata dinki doguwar riga yayinda paint- work din ya kasance baki. Sosai tayi kyau ga daurin ta mai step -step daya kara fito da kyaun fuskarta!
" Wow matar bro kin ganki kuwa? Gaskiya kinyi kyau sosai muje namiki hoto da brother"
ta ja hannun Faheemah, murmushi ummu dake zaune itama cikin adon tsadadiyyar atamfa tayi, kana tace
"kiyi kizo kikai wa Hindu nata abincin"
"ummu Allah da nice bazan basu ba, mutanen da ba suda mutunci"
" kul! karna kara jin wanna maganar, nasha gaya miki rama alkhairi da mugunta sai kiga Allah ya dauka ka ki, ba gashi Allah ya bashi mata mai kyakyawar zuciya wacce bamu taba zato ba"
Murmushi tayi kana tace
"hakane kiyi hakuri"
ita kuwa Faheemah bata gane kan zancansu ba, haka tabi bayan fareesa dake jan hannunta...
Kwance yake shima sanye da tsadadiyyar yadi black color mara nauyi, yayi kyau sosai hasken sa ya sake bayyana
"zauna kusa dashi matar brother"
zama tayi akunyace, nan faressa ta shiga daukansu style kala kala, har da cewa ta kwanta kusa da shi ta dora kanta kan kirjinshi, hakan kuma sai ya bada style mai kyau domin sosai hotunan suka yi kyau.
Bayan ta gama ne tace
"bari nace my anwar yana jirana awajen shi zai kaini".
Jinjina kai faheemah tayi tana Mamakin soyaayar su, wanda bata buyo, tun ummu ma bata gane ba, har ta fahimta yanzu, Murmushi tayi tana kallon Fu'ad aranta tana add'uar Allah yasa ya sota kamar yadda ta mace akaunar sa....
"Hello honey"
"Yeah baby"
"Ina kofar gida fa kindai shirya ko? "
"Eh ganinan zuwa" ta fada tana sauke wayar daga kunnen ta.
"Mami ni na wuce sai nadawo, idan abbuh ya tambayani kice ke kika aikine"
" ai dole in gaya masa haka idan ba haka ai mun shiga uku agidan nan sai kin dawo"
cewar mami daketa wanke kwanunkan dasuka bata, zuwa yanzu mami na gasuwa da aiki sosai, domin dazata ga faheemah babu abinda zai sa bazata dawo da ita gidannan ta cigaba da aikin bauta acewar mami, domin azumin nan daya kare jiya taji jiki ba kadan ba, aiki yayi mata yawa batasan muhimmacin faheemah ba sai a wanna tsakanin. Duk da a ranta bata so ta yarda cewa faheemah nada muhimmanci garesu.
"Wow! honey gaskiya kin gama haduwa"
ya fada yana bin surarta da kallo cikin matsatssen fitted gown din jikinta , shiga motar tayi tana fari da ido cikin jin dadi tace
"thank you baby".
*Blue stars hotel*
Shine sunan da jameela tagani arubuce baro baro ajikin hotel din, parking yayi, kana ya riko hannunta suka shiga ciki, key ya amsa a reception kana suka nufi daki mai lamba 225.
"Haba honey me kike haka kamar ba wayayya ba? Idan kika bani hadin kai zan miki kyautar ban girma please ki amince".
Jin abinda yace yasa ta daina zallewa ta tsaya cak! Murmushin samun nasara yayi kana ya shiga kissing dinta hadi da zuge zip dinta, ganin surarta afili yakara dimautashi....
*Bayan 2hrs*
Kuka take wanda bana rasa darajarta bane.
Kuma take wanda bana rasa budurcinta bane.
Kuma take saboda zafin datake jin kasanta namata.
"Am sorry honey, please
kidaina kuka" yafada cikin muryan yaudara meke damunki yanzu? gaya mun pls
"nan kemun zafi "
tafada tana nuna masa
" ooh sorry bari na hada miki ruwa mai zafi okay " wanka yayi kana ya hada mata ruwan zafi. Bayan sun kimtsa suka fito daga dakin hotel din.
*( Hakika zina babban zunubine, zinah babban masiface ga mai yinta, amma awanna zamanin na yanzu wasu sun dauketa matsayin ado da wayewa, hattara garemu yanmmata, harma da masu aure da zaurawa. Ya Allah ka tsare mana imaninmu daga fadawa halaka, ya Allah ya shirya masu yin zina da duk wani aikin haramun, Allah kasa muyi kyakyawar karshe Ameen thumma ameen.)*
Bayan ya kawota layin, daga dan nesa da gidan yace
"Honey ga kyautar ki "
Yafada yana miko nata bandir din yan dubu dubu guda uku, hadi da galleliyar waya wacce kudinta zai kai 500k, abun mamaki sai ta amsa cikin farinciki har da sumbatar shi a labba, a Jakarta ta sanya, kana tace
"Toh yaushe zakazo kaga abbuh? Sosa keya yayi kana yace ranar juma'a"
Cikin farinciki ta fita amotar bayan ya tsake lallatsa ta.
Da abbuh taci karo asoro, gabanta ya bada ras!
"Jameela ina maganar mu ta ran nan?"
a duburbuce tace "yace zai zo ranar juma'a"
" Allah ya nuna mana abbuh yace yana fita daga gidan".
"Diyar albarka wai ya naga kina yamutsa fuska, na ga kuma kun dawo da wuri?"...
Babu kunya jameela tace "mami fitan da muka yi salman ya kusanceni fa"
tafada kai tsaye ko dar bata ji ba.
Dafe kirji mami tayi cikin tashin ahankali tace "nashiga tara ni hajara, idan kika samu juna biyu fa?" (Allah yasa mudace, wato mami ta juna biyu take bata ta rasa budurcinta)
kudin daya bata hadi da wayar ta zaro domin ta haka ne zata rufa wa mamin baki...
" wanna kudin fa? "..
"Shi ya bani yanzu"
ai rudewa tayi nan da nan fuskarta ya wadatu da fara'a, cikin lallabawa tace "amma yar albarka kada ki bari ya sake kusantarki saboda kada ki samu ciki"
cewar mami cikin lallama.
"toh naji"
jameela ta fada tana dora mata bandir daya a cinyarta, ai sake rudewa mami tayi cikin farinciki tace
"duka na wane wannan?"
Jameelah bata amsa mata ba, sai ma cewa tayi "Bari na kwanta mami".
"Toh toh yar albarka , bazaki kiyi wanka da ruwan zafi ba, Bari na dora miki ko?".
"A'a mami Idan na tashi zanyi"
tafada tana yamutsa fuska.
"Toh afito lafiya diyar albarka" cewar mami tana ta juya kudin hannunta cikin farinciki, a ranta kuwa addu'a take Allah ya tabattar da auren jameela dana salman din, domin irin mijin da takeso kuma take fata wa yar ta kenan...
Share
Comment
Vote
Thanks for reading
Noor eemaan🥀🌸
07082281566
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH 🍓🍓
_by Noor Eemaan_
kyauta ne (free novel)
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
*TRUST* takes years to build, easy to break and forever to repair.
31-32
(Not edited)
*3weeks later*
faheemah ce ta fito daga toilet bayan ta wanke masa inners din sa hadi da shanyawa , yarfa hannunta mai dauke da danshin ruwa tayi, kana ta taba diaper dinshi, ta ji shi a jike, mamaki ya kamata domin yau nan da nan sai ta ga ya jike, cikin kunya da har yanzu bai sake ta ba ta shiga zare masa idanunta a gefe, domin dauriya take sosai, amma sosai take jin tsoron girman hallitan sa, sanin cewa dole ta canza ya sa ta shiga canza masa sabo, sai dai a yau din jikinsa bai saki kamar kullum ba, amma bata kowa komai ranta ba.
Bayan ta gama canza masa, kana ta sumbaci goshinsa, sau ta dauki mayafi domin zuwa sanar da ummu ruwan zam- zam din ya kare saboda ragowan ta shafa masa a safiyar yau....
*Babu abunda ya gagari Allah*
cikin buwayar Allah da hikimarsa yaji hannunsa na dama ya motsa, cikin madaukakiyar mamaki yaga na hagun ma ya motsa, dakyar ya daga Hannunsa na dama wanda suka masa nauyi ainun domin shekarun daya diba akwance ba wasa bane, shafa kyakyawar fuskarsa yayi da hannu domin tabattar da cewa shi d'in ne ke motsa hannunsa ko kuwa mafarkin daya saba yi ne? Murmushi daya taho da hawaye ya gangaro masa a lokaci daya, wanda rabonsa da wani abu wai shi murmushi shekaru bakwai kenan! Motsa jikinsa yayi ya ga sun motsa, hakama kafafunsa wani murmushi mai hade da dariya yasaki kana cikin murya Kasa kasa ya furta "Allah akbar" jin muryansa akunnensa yasa shi yin murmushi, wanda idan baka sa kunne sosai ba bazaka jiba domin shekaru bakwai yayi bai furta koda kalmar daya ba... Gwada zama yayi ya ganshi zaune daram agadon nasa, wani mamakin ne yasake kamasa ganin komai yake kamar amafarki, ahankali ya sauko da kyakyawan kafafunsa kasa wanda sanyi tiles din ya ratsa kafafunsa, lumshe rikitatun idanunsa masu dauke da zararan gashin ido yayi kana ya ware su hadi da mikewa ahankali domin jin kafafunsa yake babu kwari tamkar ta yaro mai koyon tafiya. Mikewa yayi sai jin yayi abu yayi masa nauyi akasan sa, hannu yasa ya taba adult diaper dinsa ( pampers din manya) kwalla ne suka cika masa amma ya mayar dasauri, cire wandon sa yayi kana yazare diaper din hadi da jifawa a kwando shara dake kusa da toilet kana ya shiga toilet din ya wanke jikinsa hadi fitowa, wardrobe dinsa ya bude ya dauko wani dogon wando mai Kalan fari yashiga zurawa, komai yana yine cikin sanyi domin babu karfi ko daya a jikinsa.
Sujjadul - shukur yayi hadi da kwararawa Allah buwayi gagara misali Kirari Cikin nutsuwa kana ya mike domin zuwa ganin mutane mafi soyuwa aduniyarsa..
*FAHEEMAH* zaune take kusa da ummu bayan ta sanar da ita karewan ruwan zam -zam din, ummu ta bada umarnin a siyo wani.
Fareesa na zaune tana karatu kasancewar tana da jarabawa gobe. Sallaman anwar ne ya katse su, Gaishe da ummu yayi kana su Faheemah suka gaisheshi.
" Ummu yunwa ce ta korani daga office bazan iya kaiwa gida ba"
yafada idanunsa akan dinning table murmushi ummu tayi domin tasan anwar baya wasa da cikinsa ko kadan.
"Ai kuwa yanzu aka gama abincin rana, fareesa kiyi serving dinsa"
"toh ummu ta amsa"
serving dinsa tayi suna sakar wa juna murmushi, sarai ummu ta gansu ta dauke kai....
Kwarewa anwar yayi da loman abinci dake bakinsa, saboda ganin abun al'ajabi, mamaki, farinciki,....
sannu su ummu suka shiga yimasa amma, sai suka ga be amsa ba, ya kurawa waje daya ido suma ahankali suka kalli in da yake kallo.
Ai suman tsaye sukayi dukansu ganin fu'ad atsaye.
Faheemah ce tayi karfin halin kiran sunansa cikin madaukakiyar farinciki kana su ummu....
Faheemah tace "ya fu'ad!".
Ummu tace "son!"
Fareesa tace "brother?"
Anwar yace "dude!"
Duk suka kira sunansa alokaci daya da muryan mamaki hade da zallan farinciki a fuskarsa...
Ware hannayensa yayi yayinda fuskarsa ke dauke da kyakyawan murmushi.
Da gudu ummu, fareesa, anwar, har ma da Faheemah suka yi awajensa atare, da isar su kuwa Faheemah ta kasa runguman shi wanda ita kanta batasan dalili ba...
jin dumin Ummunsa, kanwarsa,hadi da amininsa yasa shi lumshe ido hawayen dasuka cika idanunsa suka gangaro, haka kuma yana jin sanyi dadi na ratsa ko ina a jikinsa. Cikin zallan rudani, mamaki, hadi da farinciki, ummu tace
" Son da gaske kaine tsaye kan kafafunka?"..
Kara rungumesu yayi da kyau kana cikin unique voice dinsa yace
" ummunah nine, it's me your Fu'ad"..
kukan farinciki ummu tasaki hadi da yiwa Allah ta'ala godiya.
"I really miss you my brother"
"miss you more my kanwaty "
yafada kamar yanda yake zolayanta ashekarun baya. Dariya farinciki tayi kana tace
" Allah mun gode maka"
"oh my goodness dude! Am so happy for you, alhamdulillah ya Allah for making my only friend & brother standing back on his feet"
cewar anwar yana sake rukunkumeshi.
Murmushi mai sauti fu'ad yayi kana yace
" Thank you so much friend, indeed you are truly a best friend"
ahankali ya ware idanunsa dake aruntse kana ya sauke kan hallitta mafi soyuwa aransa, baya ga iyayensa...
Faheemah dake tsaye gefensu kuwa kuka take sosai amma mara sauti, kuka take na farinciki samun lafiyarsa, tausayinsu ummu, hadi da fargaban rasa shi. Ganin yanda suka rungumesa dukkansu yasa ta tsaya, domin sun fita bukatarsa, shekaru bakwai ba wasa ba, shekaru bakwai suka dauka suna jiran wanna ranar, sun cancanci fara zuwa garesa fiye da ita...
Ahankali ya zare jikinsa daga nasu ummu kana ya shiga takawa domin zuwa gareta batare da ya dauke idanunsa a kanta.
Baifi sauran taku biyu ya isa gareta ba, ya tsaya!
Cikin husky voice dinsan yace
" faheeeeta"
hadi da ware mata hannayensa, kukanta ne ya karu saboda ya tuna mata da umminta ita kadai ce ke kiranta da faheeta. Cikin sauri tafada jikinsa hadi da fashewa dawani sabon kuka mai fitar da sautin abubuwa masu yawa, lumshe idanunsa yayi, yana jin saukar kukanta adukkananin ila'irin jikinsa, besan meyake ji atare da ita ba, amma yana jin abu mai girma atare da wanna kyakyawar hallitan.
"Shhhhhh stop crying okay"
yafada yana dan bubbuga bayanta.
Shiru tayi sai sauke ajiyar zuciya take.
Ummu dake kallonsu ma ajiyar zuciya ta sauke hadi da murmushi domin ada tana yawan tunanin shin idan fu'ad din ya samu sauki zai karbi faheemah amatsayin mata kuwa?
Duk da a lokacin daza'a daura aurensu ta sanar dashi komai, kuma sanin cewa yana jinta amma babu bakin magana balle ta ji yanda ya karbi auren, but yanzu yanda ya nuna kulawarsa agareta yasa zuciyarta sanyi! Kuma tana da yakinin cewar Zasu so juna kamar ko wani ma'aurata wata rana.
"Diyata faheemah" jikin muryan ummu yasa ta sake shi da sauri domin ta manta basu kadai bane a parlour'n .........
Hannunta ummu ta kamo kana ta umarce kowa ya zauna, bayan duk sun nutsu ne ummu tace
"Diyata hakika ke haske ce ta ahalina, kin mana tuni akan abu masu muhimmanci wato addu'a, karatun Qur'ani , da sadakaq. Hakika dukkan abinda na lissafo warakace ga damuwa, ciwo, rashin lafiya dama dukkan wani misafa na duniya...
Numfashi tasauke kana ta cigaba, mun dauki cutar fu'ad a matsayin cutar da'a asibiti kadai ne zai samu lafiya, mun manta cewa Qur'ani babban magani ne ga dukkan cuta, hakika xurfin tunanin, hangen nasa ba sai babban Kadai ke iya wa ba, yaro ma zai iya domin Allah ke bawa mutum nutsuwa da har zaiyi tunanin hangen nasa, nutsuwar ki daga Allah take, Allahu ne yabawa son lafiya amma kece sila domin ke kikayi abinda mu ka kasa yi kusan shekaru bakwai, da haka nake kiran ku ya'yana ku rige alkur'ani da add'ua domin waraka ce daga dukkan cuta /damuwa. Allah ya albarkaci rayuwarki tare da baki zuri'a dayyiba diyata".
.
Takarasa tana share hawayen ta
"ameen"
dukkansu suka amsa, kana faheemah tace
"ummu haka Allah yaso, yanzu ne lokacin da Allah yayi zai tashi kafadunsa kenan, kidaina kuka ummunah"
takarasa tana share mata hawaye, jinjina kai ummu tayi, aranta tana yaba nutsuwa hadi hankali Faheemah...
Maza kuje kuyi sallah, sai kuzo muji abinci cewar uwa ta gari(ummu) anwar da fu'ad suka fita domin zuwa masallaci yayinda su faheemah suka nufi dakinsu domin yin tasu sallar...
Mataikatan gida kuwa mamaki sosai suka dinga yi ganin fu'ad akan kafafunsa.
Adamu mai bawa flowers ruwa rugawa yayi toilet dinsu , domin ganin fu'ad din yake kamar fatalwa domin shekaru bakwai mutum na kwance amma kawai yau tsullum ya ganshi tsaye dole ya shiga rudani, (sai dai ba abun mamaki bane, buwayar Allah ta wuce wasa, domin Allah zai iya canza komai alokacin daya so) dariya anwar yasaki har da rike ciki "dude kazama spirit kaga yadda adamu ya ruga akuje kuwa?" Yafada yana sake tsakin dariyar tsokana. Hararan wasa fu'ad ya jefa masa kana yayi Murmushi batare da yace komai ba, domin sarai yaga sanda adamu ya jefar da abun bawa flowers ruwa ya ruga a guje da'a ce yawan dariya dabi'arsa da babu abinda zai hana shi yi...
Bayan sun iddar ne, malam iro mai gadi yayiwa fu'ad murna sosai hadi da addu'a hakama sauran ma'aikatan gida, amma banda Adamu daya kulle kansa a toilet yaki fitowa... Lolz😹💔
Zaune suke babu abinda kake ji sai karan spoons, amma banda fu'ad da faheemah
"diyata! son!!?" ummu ta kirasu atare, kana ta ɗora da cewa "ya naga ba ku cin abinci? "
"Ummu abinci ya min nauyi bazan iya ci ba"
cewar fu'ad yana shagwabewa ummuh.
murmushi ummu tayi domin tayi missing wanna shagawabar tashi idan yaso yi..
"son babu wani nauyi kawai dai dan ka dade baka ci abinci irin wanna ba, sai abu liquid (abu mai ruwa)"
juyowa tayi ga faheemah, tace
"ke fa diyata?
Murmushi tayi kana ta dauki spoon tafara cusawa ba dan tana jin yunwa ba, haka kawai taji batason cin abincin ganin bai ci ba
Maganar ummu ce ta katsa mata tunani,
"toh yanzu me zaka ci son?"
"Kunu"
ya fada ahankali
" No son! Inaso kaci abinci a yau kamar kowa yau, kai baka gaji ba? Shekaru bakwai kana shan cima kusan iri daya, saboda haka ka fadi wani abu"
dan Jim yayi kana yace "indomie"
"okay bari na dafa maka"
domin tasan bai fiye son cin abunci masu aiki ba.
"ummu ki zauna na dafa masa"
cewar Faheemah dake mikewa.
"Toh diyar albarka"
da kallon kasan ido ya bita sosai tafiyar ta ke birgesa komai a nutse take yin sa cikin ransa ya ce
"unique lady"
fareesa dake kallonsa kuwa matse dariyar ta take ganin yanda ya bita da kallo, "love dariya me kike?" Cewar anwar ya tambayeta kasa kasa, nuna masa fu'ad tayi, dariya shima yayi kana yace
" dude kula kar wuyanka ya kage"
ko kallansa Fu'ad baiyiba bare yasamu amsa, mikewa yayi domin so yake yayi wanka, duk jikinsa baya ma jin dadin ta....
"ummunah zan shiga nayi wanka"
yafada tareda yana sumbatar goshinta, kamar yadda ya saba ada, kana ya shiga takawa cikin tafiyarsa dabata gama kwari ba domin barin parlour
" okay my son a fito lafiya".
Tana shiga kitchen din ta fara hada indomie din wanna yaji red bell, onion , chicken minced meat, green bell, yellow bell, little oil , powder garlic kadan , kana ta sanya all purposes seasoning. Sosai kitchen din ke tashin kamshi wanda har su ummu dake parlor suna jiyo aroma din girkin ta.
Kwai shida ta soya masa kana ta Juye indomie a plate hadi da dora kwan daga gefen indomie, tray mai kyau ta dora akai kana ta dauki table water da fork 🍴 ta dora daga gefen tray din wani plate din ta dauko ta rufe abinci kana ta fice zuwa parlor...
Tana zuwa parlor ta tarar da baya nan, sai ummu dake waya da hajiya sa'a (mahaifiyar anwar) tana sanar da ita tashin Fu'ad d'in.
Daga yanda muryan hajiya sa'a ketashi ta cikin wayan zaka Karanci farincikinta...
Sauke wayar ummu tayi, kana ce " diyata ya shiga dakin ku, ki kai masa can"
" toh"
ta amsa hadi da juyawa.
"Assalama alai...."
Sallamar ta makale abakinta ganinsa tsaye daure da towel yayinda ruwa ke diga daga glowing skin dinsa, juyowa yayi ganin ta tsaye kanta akasa yasa shi takowa ahankali zuwa gareta, tray din hannunta ya karba, ya ajiye a saman dressing mirror, numfashi tasauke kana ta juya domin barin dakin....
"Heyyyyy"
jin saukar muryansa akunnuwanta yasa ta tsaya cak!
"Dawo ki zauna "
asanyaye ta zauna tana ta faman murza wata danyar arzufa dake hannunta sai daukan ido yake, duk da babu wata kwallliya mai yawa ajikinsa, domin irin round din nan ne sai fararen stones da aka zagaye azurfan dashi, duk da yayi mata yawa domin da bakin zare ta nan nada shi kana yake dan zama ahannunta saboda sosai take son zoben.
Ahankali ta dago kanta ta ganshi yana brushing lallausan gashinsa yayinda yake sanya da black 3quarta trouser , sai red armless shirt wanna ya fito masa da siffarsa ta karfa'ffan maza, ajiyar zuciya ta sauke tana yaba kyawunsa aranta, yanzu tafi ganin kyawun sa fiye da da.......
Kusa da ita ya dawo ya zauna Wanda hakan yasata sake takura, domin ganin shi take tamkar bakonta, ganinshi take kamar wani sabon fu'ad, ganin shi take kamar ba fu'ad dinta dake kwance always ba, ganinshi take kamar ba fufu dinta da take masa masa surutu da goge jikinsa da kuma bashi abincinsa ba ne.
"Faheeeeeee am hungry"
ya fada tamkar mai rada.
lumshe manyan farare idanunta tayi jin sunan daya kirata dashi , sosai takejin dadin sunan baya ga umminta babu Wanda ya sake kiranta da hakan, sannan tana mamakin yanda ya rike sunanta ashe ya rike sunan ta. Mutumin dake kwance baya motsi bare magana amma sunanta daram abakinsa....
Janyo table dake gefenta tayi kana ta dauko abunci ta dora a table din, bude abincin tayi wanda hakan ya sa shi lumshe rikitatun idanuwansa domin sosai kamshin ya dakesa!
Mikewa tayi domin dauko masa cup din dazai sha ruwa domin ta manta dazu, dakatar da ita yayi kana yace
"zan sha haka karki damu"
zama tayi ta cigaba ta murza zobenta ganin bai ci ba yasa ta ce
" ka... k...a ci... Abinci karya yayi sanyi"
Ta fada cikin dan hardewan murya, kallonta yayi kana yace
"ke nake jira faheeee"
Kana ya sake cewa
" feed me as you always do"
kasa ta kara yi da kanta domin wani matsananci nauyinsa take ji
"please faheeeeeeeee ur fufu is hungry"
ji tayi kamar kasa ta tsage ta shige, daman duk kiran datake masa da wanna sunan m yana ji? "Wayyoni! Faheemah" ta fada aranta....
Ganin yanayin data shiga yasa shi sakin murmushin gefen baki kana yayi bismillah ya shiga cin indomie'n wanda dadinsa ke ratsa ji sosai...
Ruwa ya dauko zai sha tayi saurin rike goran ruwan tuno wani abu daya faru, kallon mamaki yayi mata.
Girgiza kai ta shiga kana tace "Dan Allah karka sha ka manta?"
Tafada fuskarta ta nuna tsoro, Murmushi Yayi tuno da abinda yasa ta yin hakan.
" Don't be afraid okay? Nasamu lafiya da yardar Allah, bayan ma duk kice kika dinga dura min ruwa ranar"
yafada cikin zolaya yana dan dungure mata kai. Cikn matsanincin kunya ta rufe fuskarta da tafin hannayenta kana tace,
"ai naga kamar kana jin kishiruwa ne da yawa shiyasa nabaka"
Tafada asanyaye domin tayi matukar tsorata ranar, Murmushi kawai yayi batareda yace komai.......
*(Team Faheemah &Fu'ad ya kuka ga awanna page din?😍 Jarumin naku fa Allah yayi tashin sa, ku Cigaba dabin alkalamin noor dan ji yanda zata kaya arayuwar faheemah... muje zuwa my people much love.)*💖
Thanks for reading my first novel
Noor Eemaan🥀🌸
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH🍓🍓
_by NoorEemaan_📚✍️
kyauta ne (free novel)
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din..
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
"Life is the most difficult exam.
Many people fail bcos they try to copy others, not realizing that everyone has a different questions paper "👌
33-34
(Not edited)
Da misalin karfe 9:00 nadare zaune yake shi da ummu a had'ad'iyyar Parlor su, ajiyar zuciya ya sauke lokacin da ummu ta gama bashi labarin yadda aurensu ya kasance, sosai yaji tausayinta domin ita din Karamar yarinya ce wacce a shekarunta bai kamata ta fuskanci wadan'nan wahalhalun ba, saidai kaddarartace hakan dole ya zomata, hakika yana bukatar jin cikakan labarinta, yafada aransa, kana ya ware lips dinsa yace
"Ummunah karki damu in sha Allah komai zaidawo yanda ya dace"
"Allah yasa son, domin inaso rayuwarta ta inganta inaso naga tana farinciki kamar kowa! Saidai hakan bezaiyu ba har sai ta daidaita da abbuhnta"
hannayeta ya kamo kana yace
"ki kwantar da Hankali ummu, i promise to do my possible best dan ganin komai ya dawo Normal."
"Allah ya maka albarka ya kuma Kara maka lafiya"
da "ameen" ya amsa cikin kaunar mahaifiyarsa.
Sumbatar hannunta yayi kana ya yi mata sai da safe ya fice daga parlor...
Tsaye take ajikin window wanda kai tsaye kana hango haraban gidan da aka kawa ta da fitilu kai kace da rana ne. Tunani take wanda baya wuce na yan gidansu, yayinda kuma wani bangaren na zuciyarta ke fargaban zai dauke ta a matsayin mata ko akasin haka? Da'alama batasan ya shigo ba, domin tayi nisa aduniyar tunani...
Kura mata ido yayi yayinda yabiki rigar jikinta da kallo wanda yakasance yellow mai gutun hannu, yakai mata har kasa sai dai Sam bai da nauyi, yayinda shape dinta na figure8 ya bayyana,wanda kana iya hagon shafaffen cikin, wanda hakan ya kara bawa wide hips dinta fitowa sosai.
Cikin tafiyar kasaitar shi wanda hakan ke nuna da shi din, tsayayye kuma lafiyayyen namiijine ya taraso wajenta, daidai saitin wuyanta ya huro mata iskan bakinsa...
Afirgice ta juyo zata kwalla kara domin kwata kwata bata sammanci hakan ba, kuma bata ji shigowarsa ba... Hade bakinsu yayi batare da yayi mata komai ba, bayan 2min ya cire bakinsa kana ya shige toilet batare da yace mata komai ba...
Tana nan tsaye har ya fito, bai kulata ba ya je gaban dressing mirror ya zauna kana ya yafutota da hannu, Cikin sanyinta ta karosa gabansa...
"are you not tired of standing?"
ya tambayeta yana dage girarsa daya, shiru tayi batare da tace komi ba.
"Babu amsa?"
Ya sake tambayarta, cikin zazzakar muryan ta tace
"Eh"
"okay fine"
yace yana dan tabe bakinsa.
Lotion ya miko mata, cikin duburbucewa tace
" me.. Zan.. Yi dashi?"
murmushi da iyaka labbansa yayi kana yace
"shafa min zaki yi"
kasa tayi domin batajin Zata iya shafa masa, domin kwarjini yake mata sosai, domin koda lokacin yana kwance tausayinsa ne ya danne nauyinsa hadi da kunyar sa har take sanya masa kaya batare da wani tunani ba......
Shi kuwa mamaki yake yanda ko kallansa bata iyawa yanzu saba'nin da
" faheeee am waiting for you nau"
ya fada a marairace, and idan kin gama ga kaya na nan yafada yana nuni da sleeping dress dinsa dake kan gado...
*( kaji fu'ad dinnan kabar mana faheemah ta huta hakanan a toh, baka warke ba... ko ya kuka ce fans?)*
jin saukar husky voice dinsa mai dauke da amo na musamman yasa ta lumshe idanunta kana hawaye suka biyo baya, tayaya zata sanya wa wanna babban kaya? Tafada aranta, kana cikin sheshekan kuka tace
" dan Allah kayi hakuri"
tafada tana hada hannayen ta yayinda zuciyarta ke dukan tara-tara wanda kana iya hango hakan ta yanda kirjinta ke sama da kasa...
Kura mata rikitatun idanunsa yayi aransa yana fadin ko me abun kuka kuma?
" gulma"
yafada kasan makoshi, shiryawa yashiga yi batare da ya kuma bin ta kanta ba..
Ita kuwa idanunta, ta runtse har yanxu bata bude ba...
Cak!
Taji an daga ta sama, waro manyan idanunta tayi ta sauke su akan nasa, tsare gida yayi alamun bayason musu ko korafi.
Shiru tayi tare da lafewa ajikinsa tamkar wata kitty ( jaririn mage)
shimfideta Yayi kana ya kashe kwayayyan dakin sai dim light dake beside drower ya bari, Gadon ya hau kana ya sake daga ta Cak! ya dora a saman faffadan kirjinsa.
Ajiyar zuciya ya sauke haka itama, saidai nata boyayyene.
Tunani ya shiga yi tayaya zai bata farinciki? Tayaya zai sata dariya domin ita mai muhimmanci ce agareshi, wani barin na zuciyarsa ya bashi amsar
"ilimi"
yeah! ummu ta fada masa yarinyar na matukar son karatu daga haduwar farkonsu ta fahimci hakan....
"Faheeeeeeta" ya ja suna ta, cikin bacci daya fara daukanta taji muryansa,
"Na'am" ta amsa cikin muryan bacci.
"meyasaki kuka dazu? And banason musu ko karya"
Ya tambayeta domin abun ya dan tsaya masa rai.
Be zai so zuciyar data masa hallaci ya zama shine silar damuwarta ko kukan ta ba.
Yawu ta hadiya kana cikin shagwaba hadi da sakalci da bata san ta iya ba ta ce
"ba kai ne kace na saka maka kaya ba, babba da kai" ta karasa tana turo dan karamin bakinta.
Murmushi kawai yayi jin saukar lips dinta akan kirjinsa domin rigar jikinsa mai budadden wuyane wanda kana iya hango lallausan Gashin kirjinsa dake ta sheki.
"Ni kike turowa baki?"
Dago kanta tayi kana ta shiga girgiza masa kai alamar "a'a" mayar da kanta yayi ya kwantar kana ya tofe su da add'ua, bubbuga bayanta ya shiga yi wanda in less than 1hour bacci mai dadi yayi nasarar dauketa, alarm ya saita 3:00am domin yin ibadan dare kamar yadda ya saba kafin kwanciyarsa jinya.
babu jimawa shima bacci ya dauke shi...
Uku daidai ya farka, ahankali ya zareta ajikinsa, saidai yana zareta ta tashi, be ce komai ba ya sauka a gadon, itama bin shi take kokarin yi cikin magagin bacci.
Ganin haka ya tsaya yana kallon yanda take hada hanya idanunta a rufe.
Lallausan hannayensa yasa ya shiga tapping fuskarta kana cikin cool voice yace
" faheee open your eyes "
jin muryan sa yasa ta bude idanunta kana cikin muryan bacci tace
" I want to follow you "
Tafada tana karya wuya gefe, kafadunta ya kamo kana yace
"alwala zanyi koma baccin ki" yafada yana kokarin zaunar da ita kan gadon.
"Um! Um!! Tafada cikin zallan shagwaba nima zanyi alwalan"
kansa kawai ya jinjina ya shiga toilet din, bayan ya fito ta shiga.
Bayan ta fito ta Tarar da ya shumfida sallaya, hijab ta dauko ya shiga jansu salla.....
Basu runtse ba sai bayan sallar asuba.
★★★
*washe gari*
"mummy ina kwana"
fu'ad ya fada yana russunawa.
"Lafiya lau sannu yaron kirki, barka da arziki Allah ya kara maka lafiya"
tafada tana dan bubbuga kafadunsa cewar hajiya sa'a (mahaifiyar anwar)
"Ameen mummy" ya amsa yana sakin
murmushin dake kara masa kyau.
kallo faressa hajiya sa'a tayi tace
"ke! ni banason iyayi fa kizo nan, kin wani takura kanki waje daya, ni ke yata ce, ba in-law ba, saboda haka saki Jikinki yanda muka saba" tafada tana aika mata da hararan wasa.
Kunya ya sake kama fareesa ta kasa koda motsin kirki, anwar Murmushi yake kasa kasa yana tsotsa kansa.
"Friend how come u didn't tell me about this, since when please?"
fu'ad Yafada farinciki fuskarsa yaki boyuwa...
"haba dude! zan baka labari mana so kake ummu ta gane?"
Yafada yana dan satar kallon ummu, Murmushi kawai fu'ad Yayi batare da ya sake cewa komai ba. Su ummu sarai suna jinsu amma ko kallonsu basu yiba. Saidai daga ummu har hajiya sa'a aransu suna farinciki wanna hadin.
"Wai ina diyarta mu banganta ba? "
inji hajiya sa'a
Bata dade da barin nan ba Tana daki. Kallon Fareesa tayi ummu tayi tace
"ki kira ta su gaisa da mummy'n ku"
"toh"
ta amsa kana ta mike,
tare suka da faheemah.
Kallon ta Yayi cikin 3second ya dauke kai, royal blue Dubai abaya ne a jikinta tare da Mayafinsa sosai kayan suka Mata kyau duk da babu make up afuskarta amma sosai tayi kyau.
"Mummy ina kwana barka da zuwa"
Tafada tana durkusa domin nuna ladabi agareta
" Lafiya lou diyar kirki" cewar hajiya sa'a
murmushi fal fuskarta domin sosai take son faheemah aranta.
"Ina kwana ya anwar"
"lafiya lau amaryan dude"
yafada da tone din tsokana yana kallon Fu'ad, lafiyayyan harara fu'ad ya tsakar masa
"oho dai gawa taki rami kawai"
cewar anwar yana rama hararansa"
dariya dukkansu suka yi jin abinda anwar din yafada.
"tashi kinji faheemah"
cewar hajiya sa'a Mikewa tayi ta zauna kusa da ummu, rungumota ummu tayi jikanta kana tace
"diyata Faheemah yaushe ne zaki fara axumin"
*(azumin bakan ce na nufin, misali mutum yayi alkawari tsakanin sa da Allah cewa idan Allah ya cika masa burin sa na abu kaza zai yi azumi, ya danganta da nawa mutum yayi niyya)*
"Gobe in sha Allah"
ta amsa cikin sanyin muryanta.
" masha Allah tare xamuyi, domin cika alkawarin Allah".
"Bamu gane ba, uwa da 'ya?"
Cewar hajiya sa'a.
Murmushi ummu tayi kana tace
"Diyata Faheemah tayi alkwarin Zata yi azumi idan Allah ya tashi kafadun son".
Jinjina hankali da baiwar tunanin Faheemah dukkansu sukayi , amma banda ummu data san komai, domin har ta daina mamakin hankali da tunanin ta....
Fu'ad kuwa sosai darajarta ta karu a idanunsa, tunda ita zata iya yin azumi dominshi, toh me zai hana shi yi. Kallonta yayi kana yace
"guda nawa kika yi niyya? Kanta a kasa ta amsa
"guda uku"
" tare zamuyi" cewar fu'ad.
"Nima zanyi dude cewar anwar"
hannu fu'ad ya bashi suka yi musabaha cikin kaunar abokinsa...
"Nidai kunsan bana jure azumi, saboda olsa ta, daba haka ba ai tare xamuyi domin nuna farinciki da godiya ga ubangiji" inji hajiya sa'a
"Nima zanyi kokarin yi ko daya ce"
cewar fareesa cikin fuskar tausayi kai kace ansata dole ne hakan kuma yasasu dariya domin sun san bata jure azumi ko kadan...
*After 1hour*
Har zuwa wanna lokacin hira suke, gyara zaman hajiya sa'a tayi kana tace
"Hajiya kaltume?"
"Na'am ummu ta amsa"
"Nace wani walima ko party kika shirya na taya fu'ad murnan samun lafiyar sa"?
Murmushi ummu tayi domin tasan mahaifiyar anwar da son irin su party stuff haka, ita kuwa basu dame ta ba...
"Hajiya sa'a ban shirya komai, saidai gobe juma'a inaso ayi girki mai yawa domin arabawa har da danyen abunci nakeso ayi sadaqahn shi wa mabukata, sannan ayi saukan Alqur'ani mai girma".
Murmushi irin nasu na wayayyun mata hajiya sa'a tayi kana tace
"duk da hakan zamuyi party, hajiya kaltume is better ki shirya ko kuma ni da ya'yana mu shirya abun mu"
Tafada tana turo daurinta gaban goshi wanda hakan ya sa su sakin dariya domin yanda ta yi dole kayi dariya....
"Kuma harda party zamu shirya na auren su domin dole mutane su san cewar fu'ad Ya yi aure , ya auri yarinya na kice sa'a, yar babban gida, mai kyakyawar zuciya"
Ta fada tana dan jujjuya jikinta daga zaunen.
Domin sosai take jinjinawa kokarin faheemah haka kuma lokacin da ake neman wacce zata auri fu'ad aka rasa mai amincewa sosai hakan ya taba mata rai domin da tana da diya mace babu abinda zai hana ta basu auranta saboda mutumcin dake tsakaninsu domin yanzu tamkar yan'uwan juna suke.....
"Ko ba haka ba yarana?"
Tafada tana kallonsu, fareesa data ji za'a yi party ai tuni kunya ta gudu.
"Mummy hakane wallahi wayyo dadi! can't wait to see that day, Allah ya kaimu ranar"
ta fada cikin tsantsan zumudi fu'ad ummu, anwar, faheemah kuwa
Murmushi kawai sukayi
" Ko kina da ja ne hajiya kaltume?"
tafada cikin sigar tsokana,
"a'a ni kaltume ke da 'ya'yanki kun gama magana ai"
ummu tafada tana daga hannu sama irin surrender din nan.
Dariyar suka sa gaba daya kana, kana suka yi fixing date din zuwa nan da 3weeks time....
*JAMEELA*
"The mtn number you dialed is switch off" shine amsar da wayar ke bata a karo na ba adadi amma ta ki hakura da kiran saboda halin rikicewa da kunci da take ciki....
Iska ta furzar tana yamutsa gashin kanta wanda bashi da yawan kirki, afili ta furta
" ko meke faruwa yau kusan sati daya kenan wayarsa bata shiga?"...
"Jameela! Jameela!! Jameela!!!"
Cikin sauri ta fito jin muryan abbuh, dakinsa ta shiga ta durkusa gabansa
"abbuh gani"
"jameela ya maganar mu ta zuwan yaronan?"
"eh... umm.. Abbuh yayi tafiya ne yace idan ya dawo zai zo". ta fada cikin Duburbucewa
" Wanna shine dama na karshe dazan baki karki sake kowa min wani excuse"
" toh abbuh"
" tashi kije Allah ya miki albarka"
" da ameen"
ta amsa kana ta fito tana tunanin ko mai dalilin kashe wayarsa?...
"Diyar albarka har yanzu wayarsa bata shiga? "
"Mami wallahi bata shiga, na shiga uku"
shiru itama mami tayi fuskarta na bayyana damuwa, domin tunda suka hadu da jameela suka cin dadinsa son ransu, amma yau sati daya ko kazar babu bare aje ga sauran kayan kwadayi...
Cikin son kwantar wa jameela hankali tace
"Ki yi a hankali so kike alhaji yaji ki?"
Tafada tana jujjuyawa, kana taja jameelan dakinta....
"ki kwantar da hankali yar albarka, kilama wayarsa aka sace, ko kuma yana kasar masu jajayen kunnuwa"
ajiyar zuciya tasauke domin maganar mami ya dan sanyayawa mata xuciya, mikewa mami tayi tace
"yar albarka nace ko zaki dan wanke min kwanunka nan na dora girki?"
Tafada tana dan murmurshi...
"gaskiya mami bazan iya ba, da wanne zanji dan Allah"
yafada tana yamutsa fuska
" toh, yi zamanki bari nayi"
cewar mami bata ko damu da rashin ladabin a maganar jameelan ba
"Yawwa yar albarka ya zancan kudin nan damu kayi zaki ban?"
" Oohhh mami zan baki anjima amma dubu 20 kawai zan baki, domin sauran kudin xan lallaba har yadawo ya bani wasu"
tace cikin kosawa
"Allah ya miki albarka" mami ta ce cikin murna,
tana fita jameela tace "mami son kudin bala'i ne da ita, ta dauko mai aikin taki, saboda bata son biyansu a hakkkin su"
take tunanin faheemah ne yafado mata a rai amma tayi saurin kawar da shi...
Share
Comment
Vote
Thanks for reading
Noor Eemaan 🥀🌸
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH 🍓🍓
_by NoorEemaan_ 📚✍️
kyautane ne (free novel)
Be proud of how you've been handling things pass few months.
The silent battles u have fought, the moment you had to humble your self, the times you've wiped your own tears celebrate your strength💪❤️
35-36
(Not edited)
"Son ya batun komawarka aiki kasan abokin abbanku alhaji Aleeyu na yawan kirana ya tambaye jikinka, kasan baya kasar kusan 2years kenan, haka kuma ya ce idan Allah ya baka lafiya kujerar ka na office na nan"
numfashi ya sauke kana yace "ummu da nayi tunanin barin aikin banki, nayi focusing akan company's dinmu".
"No son! Wanna bazai hana ka aiki ba, and besides amintattun da anwar ya dauka suna kula da company's din, aikinsu na tafiya yadda ya dace, and akwai office dinka na musamman a company Wanda yake jirinka tun kana jinya, hoping that I day zaka warke , and gashi alhamdulillah kana zaune kan kafafunka, so idan kana free zaka iya zuwa domin kula da wasu abubuwan"
" ok ummunah" ya fada cikin kaunar mahaifiyar sa
ATM card ta miko masa tace "gashi wannan naka kason ne daga cikin riban company, wanda da gadonmu duka na fara shi, na kuma sanar da kai duk da lokacin baka magana, but am sure kaji lokacin da na sanar da kai fara bussiness din"
jinjina kai yayi alamun ya tuna lokacin data sanar dashi,
"toh wanna naka ne na tara maka asusun banki ka, yanzu kudin yakai million 15"
Hawaye ne suka ciko rikitatun idanunsa, ya zama speechless duk da shekaransa 7 kwance amma still ummunsa na tara masa kudi...
rugumeta yayi cikin husky voice dinsa yace
" thank You so much Ummunah Allah ya biyaki da gidan aljanna"
da "ameen" ta amsa cikin kaunar yaronta tana shafa kansa!
"Amma ummu kudin sunyimin yawa fa bana bukatar su matukar ina da ku".
Murmushi mai sauti ummu tayi kana tace, "kana bukatar su son, have u forgotting u have a wife now? So spend the hell out of the money for my daughter tunda kai baka so"
tarasa azolaye, dariya kawai yayi, "ni kam son ina diyata? Tun dazu ban ji motsinta ba"
"Na baro ta tana gyara wardrobe dinta ne" ya amsa mata.
" madallah! son ka riketa amana, nabaka amanar Faheemah ka kula da ita domin tana bukatar farinciki hadi da kulawa"
" in sha Allahu ummu" ya amsa cikin girmamawa...
"So... yaushe zaka fara zuwa bank din?"
"On Monday ya amsa a takaice!"
"Alright son Allah ya taimaka"
"zan kira alhaji aleeyu nasanar dashi, yakamata ka samo waya ko dan wasu abubuwan"
Shi kam duk wani abu na more rayuwa ta fice aransa ko dan ya jima baya amfanin dasu ne oho! yafada aransa...
afili kuwa yace, "zan siya idan na fita ranar monday"
sumba tar ta a kumatu yayi kana yafice a falon...
Zaune ya tarar da ita kan sallaya yayinda take gyara kyakyawan farcenta.
Sallama yayi ta amsa asanyaye tana jin bugun zuciyarta na karuwa, kura Mata ido yayi yana jin wani Abu mai girma atare da ita saidai bansan meye wanna abun ba. Ajiyar zuciya ya sauke kana ya shiga takowa zuwa gareta.
Ganin tsayayyun kafafunsa dab ta ita ne yasa ta tsaya da abunda take, ta kasa dago ido balle ta kalleshi, kodai wani Abu yake bukata ne tafada aranta? Cikin sanyi da kuma zazzakar muryan ta dake rawa tace
"ya...fu...ad...ka... ka... na... Son wa..ni.. Abu ne?"
Tafada tana murza zobenta, shiru yayi bai bata amsa ba domin har ransa baya jin dadin yanda take takurewa agaban sa, tana nuna alamun tsoro hadi da rikicewa, Wanda a lokacin da yake jinya bata hakan,
" what do I do now"
yafada cikin rashin sanin abun da yadace yayi domin yaga tana sakewa dashi. Jin shiru yasa ta dago idanunta dake cike da mayen kaunar sa ta sauke su anasa, ganin ita yake kallo yasa ta Saurin yin kasa da kanta, rage tsahonsa yayi sosai ta yanda har yana ganin full face dinta, cikin " voice dinsa dake rikita yammata yace
" faheeee"
shiru babu amsa yayinda kwalla suka cika idanunta batasan meyasa rauninta ke karuwa aduk sanda take tare da shi .
"Faheeee look me eye ball to eye ball"
ya umarceta, ahankali ta dago kanta ta kallesa wanda yayi daidai da saukar hawayenta.
runtse idanunsa yayi kana ya furta
"Ya rahman help me "
Ya fada kasa kasa hadi cije cute lips dinsa na kasa.
Tallafe fuskarta yayi cikin tattausan hannayensa kana ya shiga rarraba rikatattun idanunsa akanta, Faheemah kuwa wani Abu taji yana yawa ajikinta sakamakon jin soft palm dinsa a fuskarta.
Hawayenta ya share mata kana yace
"open your eyes"
a hankali ta shiga bude beautiful eyes dinta dake cike da kwalla.
"What is your problem? "
cikin cool voice tace " ba... bu...komi"
"Ohhh! kukan dadi yake miki?"
Ya tambaya yana dage girarsa daya!
Girgixa kai tayi domin hatta magana nauyi yake mata matukar yana kusa da ita haka.
Bai kuma cewa komai ba ya karbi nail-cutter din hannunta. Kafarta ya daura akan cinyarsa ya shiga gyara mata farcen. kura masa ido tayi tana kallon kyakyawar fuskarsa yayinda kusancinsu yasa take shakar dadaddan kamshina turaren sa na *love in oud* lumshe ido tayi tana sake bude yan kofofin hancinta. Dan kankare mata farcen yayi wanda yasa tafara musu musu da kafarka, batare da ya dago ba yace
"will stop that, so kike na yanke ki? "
nutsuwa tayi ya cigaba, ganin ta kasa jurewa yasa tasaki dariya sosai tana janye kafarta
"cak! Ya tsaya daga abunda yake, Anya yarinyar nan tana da lafiya? "
What is the laughing all about?"
Yafada calmly yana kallon ta
"wallahi ya fu'ad cakuli-kuli kake min a kafa"
tafada cikin tsantsar sakalci hadi da shagwaba.
A ransa yace "Yarinta na damun yarinyar nan, but i like it"
A fili kuwa yayi Murmushi, batare da yace komai ba ya mike zuwa toilet...
*Monday morning (safiyar litinin)*
_7:00am_.
Daga yanda ruwa ke diga a gashinsa zuwa jikinsa zai tabattar da maka da wanka ya fito. tsadadiyyar lotion din cetaphil ya shiga shafawa afresh dinsa, wardrobe dinsa zai bude domin dauka kayansa, idanunsa suka sauka kan wani suit mai kalan baki sai ta ciki daya kasance white da tsadaddan agogansa rolex, Suna ajiye agefen bed, jin yana kokarin yin tuntube da abu yasashi kai idanunsa kasa, black cover shoe hadi da black socks ne akasan. Murmushi mai sauti Yayi domin hakan ya masa dadi, " smart girl "yafada aransa domin duk da komai cikin sanyin take yinsa amma tana da sanin ya kamata.
Yayi matukar yin kyau cikin suit din yayinda kamshin sa ya cika dakin, Jakarsa ta ratayewa ya dauka wanda tun jiya ya hada important abubuwansa aciki...
Plantain mosa, tomato omelette, sai ruwan tea ta hada masa.
Fitowarta daga kitchen yayi daidai da fitowansa.
durkusa tayi tare da gaishesa "barka da safiya ya fu'ad"
cikin tafiyar kasaitarsa ya karosa gareta hadi da mike mata hannunsa, fahimtar abunda yake nufi yasa ta sanya hannunta cikin nasa, mikar da ita yayi kana cikin muryan rada yace " bana son irin wanna gaisuwar kin tashi lafiya ?" Ya dan manna ta da gefen k'irjin sa
"alhamdulillah "
ta amsa atakaice sakinta Yayi kana ya raba ta gefenta zai wuce...
"ya fu'ad ga breakfast dinka fa"
cak! ya tsaya, ya riga da yayi latti amma dole ya ci , domin baya so ko Kadan ta masa Kallon mara adalci ko wani abu. Zama yayi a dinning table ta shiga serving dinsa,
"Black tea ya isa karki sa milk"
da toh ta amsa , bayan ta gama, tana kokarin barin dinning area yace ta zauna, babu musu ta zauna. Cin abunci yake da dan sauri-sauri saboda ganin time ya kure bayan ya gama ya goge bakinsa da tissue kana ya rankafo kanta daidai kunnenta ya furta
" tnx Allah ya miki albarka "
lumshe ido tayi jin husky voice dinsa, domin sosai ya ratsa jikinta,
"ameen"
ta amsa cikin jin dadi domin tana matukar so a shi mata albarka. Cikin sauri ya fice bayan yace mata
"take care"
Mikewa tayi ta koma kitchen domin so take tayi breakfast dinsu da kanta a yau. Idan kuma tace zata hada tayi duka ba lallai bane ta gama kafin ya fu'ad ya tafi shiyasa tayi nasa daban...
Ahankali ya fito da kafarsa daya daga cikin motar yana karewa haraban bankin kallo, komai yana nan yanda ya bari sai dan canji da ba'a rasa ba. Shigarasa cikin bankin yayi daidai da lokacin da ma'aikatan bank din suka watso masa jajayen flowers masu matukar kyau, kana cikin hadin baki suka shiga rera mai wata waka ta turanci mai taken *welcome back*
murmushi farinciki yasaki ganin daga tsofafin staff har zuwa sababbi da basu san shi ba sun nuna farinciki su da dawowarsa. Bayan sun kai karshen wakar ya nuna Godiyar sa hadi da farinciiki sa, kasancewar safiya ce babu customers sosai yasa shi bin al'ameen zuwa office dinsa *( al'ameen abokin aikinsa ne domin lokacin yana jinya yana matukar kokarin zuwa duba shi)* hira suka dan taba kana ya fice zuwa office dinsa.......
Komai na nan yanda yake amma yanzu ya fi kyau domin an kara kawato office dinsa gwanin kyau haka kuma kana shigowa zaka ga akwai cikakan sunan shi da aka rubuta da manyan baki ajikin wani karamin board mai matukar kyau dake ta sheki yana ajiye akan table din, ya kuma san aikin alh aleeyu ne, duk da baya kasar, aransa yana mamakin kaunar da alhajin ya ke masa.
Nocking yaji ana yi a kofar office din,hakan yasa ya bada umarnin shigowa "yes! Come in" wani matashin saurayi ne ya shigo wanna a kalla zai girmewa fu'ad da shekara biyu haka.
"Gud morning"
"morning"
fu'ad ya amsa.
" I guess you are fu'ad omar ishaq right?"
Jin jina kai fu'ad yayi kana yace
"yeah i am"
"Good"
James yafada kana yace
"my name is James jonathan, Iam the one taking over since you left, i have heard alot about you, most especially your hard working, so welcome back and nice meeting you"
murmushi fu'ad yayi kana yace
"Thank you so much, nice meeting you too"
" you are welcome" James ya amsa, kana yace
" can we be friends "?
Shiru fu'ad domin baya son tarin abokai amma wulakanci baya cikin halinsa hakan yasa yace
" of course yes"
cikin farinciki James ya mika masa hannu suka yi musaba'a kana ya shiga nuna wa fu'ad inda ya tsaya a aikin kana ya mai sallama domin komawa office din da'aka mayar dashi....
Aikinsa ya shiga yi cike da kwarewa, saidai abin mamaki kyakyawar fuskarta kadai ke yi masa gizo, da kyar ya'yakice tunanin ta ya cigaba da aikinsa...
4:00am daidai ya tashi, yazo sauka ya hadu da salma dake bangaren customer care.
" Wow! My fu'ad ya dawo, daman ina ta sauri inzo kafin ka tashi, da safe ne banzo da wuri ba, aiki ya sha min kai, gsky nayi farinciki da dawowarka ga kuma kai tsaye kan kafafunka, u look handsome kamar baka yi jinya ba fatarka sai sheki take"
tafada tana kokarin rike ahannunsa, bata rai yayi yana janye Hannunsa, aransa yana jinjina rashin kunyar salma, lokacin da yake a halin jinya karara ta nuna kyama agaresa, duk da alokacin baya magana amma yana ganin yanayin kowa kuma yana ji.
"Wanna kyakyawar yanayin da kike gani atare dani ya samo asali ne daga jarumar uwa da kuma mata ta gari".
Ya amsa mata a taikace! dariya tayi batareda ta bawa maganarsa ta karshe muhimmanci ba.
"Fu'ad yakamata mu fahimci juna kasan ina Sonka"
murmushi gefen baki Yayi kana yace
" abun inyi amai gaskiya bazan iya zama in shaki wari ba" *( abunda salma tace kenan lokacin data zo gidan su fu'ad yana jinya, yayi bahaya, sosai ta nuna kyamar ta a fili daga wanna ranar bata Kara zuwa ba, haka zalika bata taɓa kawowa zai samu lafiya ba da bata yi maganar ba)*
" kin tuna?"
ya tambaye ta "haba fu'ad is not what you think"
"Oh really! yafada yana dage girarsa daya, kana yace "excuse me please I have important things to do"
ya raba ta gefenta ya wuce. Yana jiyo ta tana fadin
"Kai nawa ni kadai fu'ad dole in mallake ka bazan taba barin wanna cikakken namiji ya subucemin ba"
tafada tana raka fu'ad da ido.
Wurin atm dake jikin bankin ya shiga, kudi masu yawa gaske ya ciro kana ya tashi motarsa ya bata wuta...
Hadadiyyar wurin siyarda waya ya faka motarsa, tsad'add'un wayoyi ya siya wandan'da kudin ko wanne zai kai dubu dari biyar, kana ya siyawa malam iro infinix smart 5 domin zai fi masa saukin sarrafawa, domin lokacin da ummu ta sanar dashi shi ya biya masa sadakinsa sosai darajarsa ta karu idanunsa.
Kusa da shagon akwai inda ake register layin ko wani waya sai da ya siya masa sim biyu.
Horn ya danna cikin kankani lokaci malam iro ya bude masa yalwataccen gate din, danna hancin motarsa Yayi ciki, bayan ya daidaita parking, kana cikin tafiyar kasaitar sa ya karaso wurin malam iro, gaisawa sukayi kana ya miko masa tasa ledar dake dauke da tambarin wurin, sosai malam iro yayi farinciki wanna har ya bayyana asaman fuskarsa, addu'a hadi da albarka ya shiga shiwa Fu'ad domin daman wayar matarsa ta lalace yana son canza mata wata, amma yanzu zai bata nashi ya rike sabon
"kada kadamu malam iro, nagode nima da alkhairi gareni Allah ya saka da alkhairi"
"Babu komai, Ameen alhaji karami"
cikin jindadi malam iro ya fadi haka, domin yana matukar darajan yan gidan duk da tarin dukiyarsu amma basa wulakanci haka nan komai kankantar kyauta basa rainashi duk da sunfi karfinsa.
"Assalama alaikum"
muryansa ya karade ila irin parlor'n yayinda ummu da fareesa suka amsa masa.
"Sannu da zuwa brother" fareesa tafada tana bashi side hug kana ta karbi ledan hannunsa .
"Yawwa little sister, how was ur day"?
" Alhamdulillah big bro"
" Ummunah barka da yamma"
ya fada yana dora kansa acinyarta shafa kansa tayi kana ta amsa cikin son danta.
"Mikomin Ledar nan"
ya umarci fareesa, ummu yafara mikawa murna tayi kana ta kwararo masa add'ua ya amsa cikin jin dadi.
Na fareesa ya ciro ya mika mata, ai sosai ta saki ihun murna wanna har faheemah dake daki ta fito a tsorace domin ta dauka wani abun ne yasameta.
Ganin shi Zaune yasa ta koma dakin cikin sauri.
"Son ya kamata ku koma part dinku, nasa an gyara komai duk da kusan kullum ana gyara wa, kasanar da diyata domin ta sani da komawarku"
" Toh ummu Allah ya kara girma" da Ameen ta amsa.
" brother na akwai fa pics dinku dana yimuku da sallar wallahi Yayi kyau sosai xan tura maka" fareesah ta fada cikin farinciki samun sabuwar waya daya ki boyuwa a fuskarta
"ok kanwaty bari nayi chajin waya" yafada .
Tana zaune bisa gadon ya shigo, mikewa tayi ta karbi Jakarsa kana ta mai Sannu da xuwa, cikin sakewa ya amsa, Lemo hadi da ruwa ta dauko masa ya kuwa sha sosai domin daman yana tare da kishirwa.
kwallin wayan ya miko mata, amsa tayi fuskarta da alamun tambaya domin ita har ga Allah bata san ta ta bace
"It's yours" ya amsa a takaice
"me?"
ta ce cikin zaro ido, jinjina kai Yayi alamun tabattar wa.
Duk da bata ga amfanin rike waya ba a gareta ba, amma bata jin zata ki amsar kyautar sa, kuma bazai ji dadi na ba idan tace bata so tunda ya riga ya siyo.
Kokarin durkusa take domin yi masa godiya Yayi Saurin rike mata hannu hadi da girgiza mata kai alamun bayason hakan, xaunawa tayi kusa dashi kana cikin Sanyaya da kuma zazzakar murya tace
"ya Fu'ad Allah ya raba da iyayen ka lafiya,
Nagode sosai Allah ya saka maka da aljanna madaukakiya"
Jin saukar voice dinta a kunnensa yasa shi lumshe ido Kana ya ware cute light pink lips dinsa ya amsa da
" Ameen ya Allah"
ya amsa domin yaji dadin add'uar har ransa
Caji ya jona musu bayan ya saka musu layukan.
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Comment
Vote
Share
Thanks for reading
Nooreemaan🥀🌸
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH🍓🍓
_by Noor_📚✍️
kyauta ne( free novel)
you can talk
You can breathe
You can walk
You can see
You can feel
You can hear
NOW SAY ALHAMDULILLAH 💖
(Not edited)
37-38.
Misali karfe 9:00pm daidai na dare zuwa lokaci wayoyin duk sun cika yanda ake bukata.
Miko mata ta ta yayi, hannun ta sa ta amsa aranta ta fadin
"wai nice da tsaleliyyar waya?
abunda kafin haduwar ta dasu ummu, bata taba tunanin samu a wanna lokacin ba, Allah nogode maka bisa ni'imarka gareni"
Wanka ya fito yana daure da bathrobe fari ajikinsa.
" je kiyi wanka mu kwanta akwai tashin dare"
mikewa tayi domin cika umarnin sa, domin tana matukar jin dadi ibadar dasuke cikin dare, hakan na rage kaso 80% daga cikin damuwarta domin addu'ar ta akullum Allah ya dawo da
Hankalin abbu gareta, haka kuma tun lokacin dasuke yi takan ji Sanyi hadi da nutsuwa azuciyarta....
haka zaki shiga wanka da kaya?"
Yafada yana kallo A Shape gown dinta mai kalan fari sai flowers bakake ajikin
"A'a zan cire aciki"
tafada tana saurin shiga toilet din.
Murmushi yayi kana ya tabe baki a bayyane yace "funny girl"
Ruwa mai dan zafi ta hada cikin Bathtub din kana ta shiga tana lumshe ido domin ruwan ya mata dadi sosai, a kalla ta dau 15minutes kana ta fito, saida ta fito ta tuna cewa bata dauko hijab ba, bathrobe red color ta dauka tana tunanin fita ahaka, dabara ce ta fado mata, rigar data cire tadaura wanna hakan yadan suturta jikin ta domin ya sauko zuwa cinyarta, cikin sanda ta shiga fitowa, ajiyar zuciya ta sauke ganin baya dakin, sai kuma tayi dariya tace
"Allah ya shiryeni ni Faheemah"
saboda tuno yanda take sanda kamar mara gaskiya.
Agurguce ta shiga shiryawa light green din wata doguwa riga mara nauyi tasa domin mutum zaiyi baccin sa babu takura.
Tana kokarin daura cap a kanta, ya shigo zubawa cikakken gashinta dake da tsaho sosai...
"Masha Allah" ya furta aransa. Domin yana matukar son mace mai gashi.
Faheemah kuwa sai kokarin cusa gashi take yaki shigan hulan duka, dama haka take fama saboda yawansa da tsayinsa.
" may I help you" yace cikin cool voice
tace "yes please!"
takowa yayi zuwa gareta " sit " ya sake cemata, zama tayi akujerar dake gaban dressing mirror.
Tattara gashin ya shiga yi wanda da kyar ya shige cikin hula saboda yawa.
"Nagode ya Fu'ad"
"don't mentioned faheee"
yace kana sanar da ita ta shirya kayanta gobe zuwa jibi zasu koma part dinsa, bai jira amsar ta ba, ya haye gado ya kwanta....
Ita kuma gabanta ne yafadi, tayaya zata jure zama dashi a flat daya? Shin baisan yadda take matukar jin nauyinsa bane? Tunda ya samu sauki take jin shi kamar bako, duk da yanda sonsa dake nukurkusan zuciyarta kuwa.
Ba ummu, ba Fareesa sai su Kadai? ita kam tafison zama tareda su ummu. Duk da kuwa cikin gida daya ne amma nan din yafi mata. Haka ta shiga motso kananun hawaye tun tana yin mara sauti har ya fara fitowa.
Rintse idanunsa da karfi yayi, "wai wanna yarinyar ko aljanun kuka gareta?" yafada aransa. Gashi yayi zaune kana ya kirata, asanyaye ta zo garesa kana yace
" what!? "
cikin shesheka tace
"ni...ni... Bazan koma can ba, nafison nan"
Ajiyar zuciya ya sauke kana yace "ki sanar da ummu banda Matsala da hakan".
" Toh "
ta amsa asanyaye, janyota yayi suka kwanta...
*Washegari gari*
suna breakfast wanda su uku ne kacal, Fu'ad ya fita aiki. Diyata akwai magana a bakikinki menene? Cikin kunya hadi da shagwaba tace
"ni ummu anan zan zauna banason waccan party din"
Murmushi ummu tayi kawai, bayan sun kammalla suka bar dining area zuwa hadadiyar falonsu.
"Diyata faheemah ba wani wajen zaku bafa part kawai zaku sauya, so ki kwantar da hankali ki, wanda da aure ke kaisu wani gari ko wata kasa fa? Saboda haka ki kwantar da hankali ki"
Rau rau tayi da idanunwa kana tace "Please ummu ki taimaka min".
*(Manufar ummu nayin hakan shine Saboda su samu fahimtar juna, domin ta lura dukkanin su babu wata karfafan alaka atsakanin su, saidai kuma zatayi amfanin da wanna damar ta gyara diyar tata.)*
Dan haka afili tace " shikenan na amince zuwa lokacin daza'a gama party da'aka shirya"
Murna ce ta koma ciki amma bata bari ummu tagane ba. Fareesa kuwa tsokanarta take wai
"wata zata rabu da mamanta Allah sarki, wallahi ummu dama gidan brother dake G. R. A suka koma"
"Ummu kinga aunty fareesa ko"
cewar faheemah adan shagwabe. Ki rabu da ita, Kila akaita china wa ma ya sani"
dariya suka sanya gaba daya, da haka suka shiga hiran su cikin kaunar juna.
***** ***** *****
"Mama ni fa bangane ba, wai wani ya Fu'ad dinne za'a yi party taya murnan samun lafiyarsa? Wai kuma har da party murnan auransa da ba su iya ba lokacin yana jinya"
cewar umaimah, tana ta jujjuya hadadiyar invitation card din hannunta take, domin shi kanshi katin abin kallone, haka kuma sai kara Karantawa take domin gani take kamar bata karanta daidai. umaimah ni kaina na shiga rudani, domin da badan fareesa ce ta kawo katin nan ba, dasai nace batan gida sukayi cewar Hindu cikin tashin hankali , domin ko kadan basu da labarin tashinsa hakama aurensa, mama Anya ba karya bane yaushe ya warke, kuma wace mara sanin ciwon kanta ce ta aureshi yana kwance kamar gawa? Hmm nima abinda ya tsaya min arai kenan domin talakawan ma sun kishi bare nace kwadayin kudinsu yasa ta amince. Toh mama muje mu gane wa idon mu mana, a'a umaimah kin manta rabon da gidan shekara daya da watanni kenan? Gwara mu bari sai ranar, zamu gani.
" Mama idan da gaske ne ya Fu'ad ya warke, gaskiya sai nasan yadda nayi ya so ni domin daman ina sonsa kawai dai bazan iya bautar jinya bane kuma abun kunya ace ina mijina? na nuna shi a kwance kamar gawa"
cewar umaimah acikin tashin hankali dake nuna wa karara afuskarta. Hindu kuwa kasa bata amsar Tayi domin ita kam kamar ta jawo ranar haka take ji...................
*Three days to the party*
zuwa wanna lokacin idan kaga faheemah ta Kara kyau sosai, haka ma golden skin dinta sai sheki yake, sosai ta sha gyara ciki da waje na ingantatun magunguna da hajiya bilkisu sudan ta tsumata dasu.
domin sosai ummu ta narka mata kudi domin ta mata gyara mai kyau. wanda na 14days ne gobe za'a gama.
Abangaren Fu'ad kuwa sosai yake jin kewar ta domin daga lokacin da aka fara Mata gyaran baya ganinta kwata - kwata, zuwa yanzu yana jin abu mai girma gaske atare da ita, domin abunda yake ji ya wuce so.
Sai dai ya kirashi da "kauna" kuma ya kasa tambayar ummu ina take? domin yasan duk inda take da sanin ummu.
Haka yake daurewa Duk da azabtuwar da zuciyarsa ke masa na rashin ganinta, haka kuma sosai yake mamakin when, how, kaunarta ya masa wanna babban kamu.
Domin wani mugun sonta yake dawainiyya dashi, kuma bai farga da hakan ba saida tayi masa nisa cikin kwanakin nan.
Bangaren ummu kuwa sarai ta fahimci yanda yake raba idanunsa yana neman ta afakaice amma bata nuna ta gane ba.
Washegari kamar yadda kowa yasani asabar ranar hutun kowani ma'aikaci ne, misalin karfe 7:00am daidai yafito domin zuwa kitchen ya hada black tea domin gidan shuru ba motsin kowa, wani da'daddan kamshi mai tafiya da nutsuwa hadi ruhin mutum ya ziyarci hancinsa, lumshe rikitatun idanunsa yayi kana ya ware su ya shiga bin inda kamshin ke tashi domin so yake yaga kowa ya kunna wanna kamshi da bai taba jin irinsa ba...
" maza kanwata ki shiga wankan ki fito"
cewar hajiya bilkisu sudan.
Wankan ta shiga domin wanke hadin dilka dakuma wasu sinadarai dake ciki na gyaran jiki da aka kwaba mata a jiki. Bayan ta fito hajiya sudan tace tayi tsukunno bayan ta nuna mata kaskon turaren dake ajiye a kasan tiles, sai kamshi hadi da hayaki ke tashi aciki....
babban bargo ta miko mata, sai da ta lullube jikinta kana ta zare towel din jikinta, Karba hajiya bilkisu tayi ta nufi toilet domin ita ma tayi wanka.
Tsugunnawa tayi yayinda kamshin ya shiga ratsa jikinta...
Daidai kofar da kamshin ke fitowa ya tsaya yana mamakin ko waye da sassafe nan da kunna wanna kamshin. Tura kofar yayi ya shiga yayinda idanunsa suka sauka kan mutum lullube da bargo bama ya iya ganin fuskar wanda ke lulluben.
Cikin tafiyar kasaitarsa ya shiga takawa ahankali zuwa gareta, zanin ya shiga yayewa, idanunsa ne suka fada cikin nata, sosai fuskarsa ya nuna mamaki domin bai taba tunanin ita bace. Dama nan take all this while? Ganin ya yaye mata bargo gashi babu kaya jikinta, yasa ta runtse ido kana ta ware small lips dinta zata saki ihu! Ganin tana shirin Tara masa mutane ne yasa Cikin sauri ya durkusa hadi da sanya bakinsa cikin nata....
Sosai ya zauce a kanta domin kamshin bakinta yayi matukar tafiya dashi ga kuma kamshi turaren daya fi komai dagula masa lissafi, FAHEEMAH kuwa kasa koda kwakwaran motsi tayi jin abinda bata zata ba, domin
"this is her first kiss" haka kuma yazo mata a bazata, takasa motsin kirki haka kuma takasa hana shi....
Shi kuwa kara rikicewa yayi, sosai ya cigaba da sumbatar ta. Sai daya kai 10 min kana ya xare bakinsa cikin kasala data saukar masa, idanunsa ya shiga rabawa akanta kamar yana neman wani abu.
numfashin take saukewa da sauri-sauri kana hawaye suka shiga gangaro mata, harshe yasa yana dauke hawaye kana ya rungumota jikinsa sosai, jin saukar naked skin dinta a jikinsa ya sa shi jin wani lafiyayyan feelings na taso masa, sosai yayi kokarin wurin controlling din kanshi, Kara matse ta ajikinsa yayi wanda har saida tayi yar kara. Sausauta rikon yayi kana cikin rikitaciyyar murya daya samu kansa aciki yanzu yace
"Kiyi shiru, otherwise I will kiss u over&over again"
dip kake ji kukan ya dauke,
"abinda kikayi yayi daidai Faheee? Kin barni cikin kewa all this day's why? Dama haka ake mata ta bar mijinta without his permission?"
" Ka... Kayi... ha.. ha.. Ku..ri"
ta fada ararrabe haka kuma ciikin fisgo numfashi, ganin kamar bata cikin nutsuwarta yasa yafara shafa gashin kanta wanda yake nasa kamshin na musamman.
"Shhhhhh is okay relax"
ya ce mata yana dan bubbuga bayanta. Sun dauki kusan minti 3 haka kana ya shiga kokarin raba jikinsa da nata domin sosai mood dinsa yafara sanjawa...
rukunkumeshi tayi sosai taki bashi daman haka,, cikin voice dinta dayayi Sanyi kalau tace
"nidai ka rufamin bargona Dan Allah!"
Ajiyar zuciya ya sauke kana yace
"toh sake ni in dauko miki"
"A'a " Tafada ashagwabe tana kwabe fuska. Ganin haka yasa ya mika hannunsa yadauko bargon dake yashe kasan tiles, rufamata yayi amma banda fuskarta kana ya mike Kallonta yayi na 5seconds kana ya fice cikin sauri....
Fitarsa keda wuya hajiya bilkisu Sudan ta fito, kallon kaskon tayi wanda har wutan yayi kasa sosai hakama hayakin,
" faheemah kamar magana na ji, akwai wanda ya shigo ne?"
Gabanta ne yafadi, tayaya zata sanar da ita shi ya shigo? Duk bata iya karya ba, kuma batason yi amma dan babu yanda ta iya.
"A'a babu kowa"
tace cikin rashin gaskiya wanda da'a ce hajiya Sudan ta lura data fahimta,
"okay maza kisa kaya kizo kisha wanna hadin mutafi salon din a miki gyaran gashin".
Tafada tana nuna dan madaidaicin jug dake gefen bed side wardrobe. Dan bata fuska tayi domin ita kam tagaji da shan wadan'nan abubuwan da kullum sai an bata, *(a tunanin hajiya Sudan mu'amala auratayya ya shiga tsakaninsu yasa take tsumata babu kama hannu yaro lolz)* yarinya gata ake miki kike bata rai, maza tashi kisha domin zaki ban labari, kuma kada daga baya kizo kina min yar murya nabaki wasu magungunan domin nasan zaki ji dadin su tarasa a zolaye, cikin kunya faheemah ta tashi ta shiga shiryawa...
daidai Fu'ad ya fito a kitchen anwar ya shigo parlor domin su tattauna yanda gobe zata kasance.
""What's up dude? Katashi lafiya, lafiya lou friend " Fu'ad ya amsa yana kokarin zama akan hadadiyar kujerar falon
"wait! Wait!! Dude!"
cikin rashin fahimta Fu'ad yace "what!? "
"dude wani kamshi naji kana yi irin na turaren mata" cewar anwar cikin dariyar shekiyanci,
murmushi dabai shirya ba bane ya subuce masa tuno moment dinsu na dazo.
Afili kuwa bata rai yayi kana yace dan sa ido kawai yafada yana kai masa bugun wasa a kafada.
Dariya anwar Yayi yana kaucewa domin tsaf ya gano abokin nasa.
Cikin serious tone fu'ad yace
"friend jokes a path a da ina tunanin tausayinta nake ji tun ina jinya nake jin wani abu atare da ita na dauko tausayinta ne, sai yanzu na farga da cewar abunda nake ji atare da ita ya wuce tausayi. Seriously kaunarta yamun babban kamu wanda nake mamakin yanda take yawan min gizo sometimes har muryan ta nakeji yana ratsa kunnu wanna, duk da ada soyaaya bata cikin tsarina domin wasu matan they're after what you have, but ita daban take acikin miliyoyin mata haka kuma Ita din ta musamman ce agareni"
yafada yana dafe saitin zuciyar.
"Dude ta cancanci ka so ta, sosai na yaba da kokarinta lokacin dana dawo daga waje ummu tace matar kace, domin ni shaida ne akan matan da ba za su kirgu ba da suka ki aurenka lokacin kana jinya, dan haka ka riketa amana, in sha Allah friend nagode, kafada mata kuwa?"
Dan bata rai Yayi kana yace friend narasa ta yanda zan fara.
"She's still a baby girl fa, banaso ta rainani"
Wani dariyan mugunta anwar Yayi kana yace. "raini na nawa kuma? yarinyar da tayi jinyar ka meye bata gani ba?"
Tashi kawai yayi batare da kula anwar ba, lemme fresh up kawai yace yana wucewa, daga murya anwar Yayi ta yanda zai shi yace "mutum dai ya rage fadin rai da son girma tsiya tun kafin lokaci ya kure masa"
Ko kula shi bai yi ba ya shiga dakin...
★★
Da misalin karfe 3:00pm na rana zuwa lokacin hajiya sa'a tazo domin tace kwana zata yi abu nasu lolz. Haka sauran yan'uwa ummu dana mahaifinsu fu'ad sun sauka a yau domin taya su ummu murna duk da ba'a garin suke ba.
Domin lokacin da ummu tayi musu surprise ba karamin farinciki suka yi ba kasancewar ummu bata gaya musu da wuri ba sai da party ya rage 1 week.
Hakama burinsu suga yarinyar data yarda ta auri dansu duk da lalularsa. Gidajen radio ma ana ta sanar da bikin gobe, wandanda suke sauraran radio kuwa sunji domin tun saura kwana uku ake sanar wa hakama wasu sunyi alkawari zuwa domin ganewa idanunsu, musamman wadan'da suka san waye FU'AD OMAR ISHAQ.
Zaune suke adakin da'ake mata gyara ita, faressa da kuma wata yar yayan ummu meenal dasuka zo, sai hirarsu suke gwanin sha'awa. Yayinda ake faheemah zana mata jan kunshi( red henna) hannu da kafa. Sosai jan henna design din ya zanu haka ma ya zauna daram a golden skin dinta mai matukar sheki.
Yau ta kasance lahadi wanda yayi daidai da ranar daza'ayi party'n
karfe 4:00,pm daidai aka saka za'a fara bikin. wanda zuwa yau din gidan ya kara cika dankam da jama'a yayinda ummu, hajiya sa'a ta hana afito da Faheemah duk da yanda ake ta tambayar ina matar fu'ad ciki kuwa harda uban gayya fu'ad da yayi iya yinsa ganin yasata a idanunsa Tun jiya amma hakan baiyu ba. Karfe 3:45pm daidai Sosai hayaniya ke tashi sakamakon jama'a da suka cika gidan ba matsaka tsinke. Hakan kuma Yayi daidai da iddar da sallar la'asar da faheemah domin afara mata make up.
Kwararriyar mai make up artist dinnan wato LUCCY MAKEOVER ce ta shiga tsara mata hadadiya kuma tsadadiyyar kwalliya. Duk da ba'a cika mata kwalliyar ba domin simple makeup aka mata, amma sosai tayi kyau, da ta zo samata eyelashes taga baiwar ta Allah yayi mata na yawan da kuma tsayin gashin ido yasa tace
"ai ke ki godewa Allah basai an sa miki ba amarya kina dashi "
ajiyar zuciya tasauke domin daman tsoro yanda xa'a samata take domin ita kam abun bai yi mata ba.
" ko dai kina tsoro ne baki taba sawa ba LUCCY ta tambaya?"
murmushi daya bayyana 1side dimple dinta tayi batare da tace komai.
mascara kawai tasa wanda sai ka rantse artificial gashin ido ne saboda yanda yayi. Sosai makeup din ya kara fito da ita domin wani mugun kyau tayi mai ban mamaki, LUCCY ma kasa shiru tayi sai yaba kyaun ta takeyi.
.tsadadiyyar material mai kalan royal blue wanda gabadaya jikinsa stones ne sai walwali yake, dinkin doguwar riga aka yi mata wanda asama ya kamata yayinda daga kasa yabude sosai, material din yayi matukar haskaka golden skin dinta, head golden color, Luccy ta mata daurin zamani mai kyau yayinda ta dan yi baya da head din kadan lallausan gashinta ya bayyana, white gel ta shafa mata a gashin gaban goshinta kasancewarta mai suma har saman goshinta wanda hakan yasa yasake kwanciya hakama yayi curling tamkar gashin jarirai, net mai shara shara aka tsakala ta bayan daurin nata aka danne da pin daya rige net shima har kasa hakan sai ya zama tamkar mayafi kuma sosai yakarawa dressing dinta kyau.
Tsadadiyyar sarka, dan kunne, awarwaro, sai anklet dake cikin set din yan kunne wanda bakaramin kyau yayiwa kafarta ba.
Takalma hill mai dan fadin dunduniyya tasa, kana tadau pose mai yalwar stones shima golden! *(Makaranta bari na tsaya iya nan kuyi imagine irin kyau da Mrs Fu'ad tayi)* fareesa, meenal, da kuma wasu kawayen fareesa guda biyu suka shigo domin fita da amarya Saboda kowa ya hallara ita ake jira, sosai suma sukayi kyau cikin shigar su, Bakin su yaki rufuwa sai Masha Allah suke fadi Saboda bayyananan kyawun datayi.
Allah Allah fareesa take su fita domin jama'ar suga matar bro dinta, musamman hindu da yarta umaimah sai sauran yanmmata dasuke matukar son sa kafin jinyarsa, wanda bata kara ganin kowa ba sai yanzu da Allah ya bashi lfy...
Kasancewar compound ( haraban gidan) mai girma ne sosai yasa akayi amfanin da ita sai masu decoration dasuka kawata ko ina da kwalliyar royal blue & gold. Sosai wurin Yayi matukar kyau kowa ka gani cikin shiga mai kyau yake daga masu aikin gidan har zuwa wandan 'da suka hallici taron. Wata yar'uwar ummu ce ta radawa mc magana akunne kana ta koma. Sanarwa mc ya shiga yi muryansa mai amsa amo.
"Aha jama'a muna Kara muku barka da zuwa wanna biki mai albarka, kowa ya xauna domin yanzu masoyan Zasu shigo"
ai tsit kake ji kowa burin sa su shigo a gansu...
DJ ne yasaka wata sanyayar waka mai ratsa zuciya...
Su faheemah nafitowa, suka ga hadadiyar mota blue color kirar *Bugatti* sai sheki yake da alama ma sabo ne yau aka fara hawanta.
Anwar ne azaunin driver yayinda fu'ad ke bayan motar. Yayi matukar kyau cikin tsadadiyyar gezner royal blue da aka masa dinkin babbar riga kwaliyyar jikin gezner din kuwa golden ne, sai hula tsadaddiyar hula golden mai dan ratsin royal blue din, sai Rolex watch asaman lafiyayyen farar fatarsa, sai takalmi half cover din na maza mai matukar kyau shima golden. Sosai Yayi kyau kamar ango, ( koda yake yau yake angon lolz) murmushi fareesa tayi ganin haduwar brother ta sai tayi mai alamar hakan👌domin kwalliyar tayi ba karya.
Gogan naku kwatata bai sa tana yi ba, domin suman hucin gadi yayi na ganin baiwar kyau, Hannu faheemah suka kama suka shigar da ita cikin motar, kana su hudu har da luccy suka shiga motar fareesa domin karasa wajen duk da ba nisa amma haka suka tsara baza su karasa akafa ba, motarsu fareesa ce agaba yayinda ta su anwar ke a baya.
A hankali suke tukin motar domin idan mai tafiyar kasa ya jera dasu tsaf zai wucesu. Shigar ta cikin motar yasa shi dawowa tunaninsa musamman ma da kamshin ta da nasa ya hadu sai ya bada fragrance mai dadi.
"Ya anwar ina wuni " tafada cikin cool voice dinta.
"Lafiya lou amaryan mu ya taron"?
"Alhamdulillah"
ta amsa asanyaye, so take ta gaishe shi amma kunyar abinda ya faru tsakanin su ya hana. Murza zobenta takeyi, Wanda idanunsa suka sauka kan hadadiyyar kunshinta. Hannunta ya kamo ya kurawa flowern ido, batare da ya shiryawa hakan ba ya sumbaci hannun domin yana matukar son jan kunshi. Matse hannunta yayi Wanda ba dan anwar ba dababu abinda zai hana ta yin kara.
"Babu gaisuwa?"
yatambayeta yana raba idanunsa a kyakyawar fuskarta! Musamman gashin gaban goshinta daya kwanta luf luf sai lips dinta daya sha pink din jan baki mai dan duhu, sai brown din eyepencil da'aka mata lining din lips dinta sosai lips dinta ya sake dawowa mai tsut tamkar gidan tsusa har wani shape din love yayi, he feel like kissing her cute lips, amma sai ya kai zuciya nesa.
Aransa kuwa gode wa Allah yake daya bashi wanna tsad'ad'iyyar kyauta, domin in ba Allah ba basirar sa ko kokarinsa basu isa ya mallaki wanna tsalelliyar ba. Domin duk abinda yakeso tareda matar aurensa tana da fiye da yanda yayi expecting.
Kwallan shagwa'ba ne suka cika idanunta amma bata bari sun xubo ba, cikin cracking voice tace "hannu na please! Kayi hakuri, ina wuni" tarasa tana turo dan bakinta.
murmushi yayi kana ya sausauta rikon da ya yi wa hannunta domin sosai ta bashi dariya yanda tayi maganar...
"ki shirya amsar hukunci mai tsauri bayan taron nan"
zaro manyan idanunta tayi
"ni kuma menayi" tafada a duburbuce
" zaki tambaye ni da kyau anjima"
Tsoro ne yakamata ita kuwa me ta masa? Sanin cewar babu batada amsa yasa tayi shiru, shi kuwa dariya ce take cinsa amma ya gimtse ganin yadda tsoro ya bayyana a kyakyawar fuskarta. Anwar kuwa sai satar kallonsa yake ta mirror yana danne dariyar sa, aransa kuwa cewa yake dude mugu domin yaga yanda ta tsorata.
"So tell me, who design this for you"
yafada yana shafa kunshin in a circular motion.
"ummu ce ta kira mai kunshi, bansan taba".
"Zaki dinga yimin?
I like it!"
"Eh in sha Allah" ta amsa a sanyayye
"Good girl"
yafada wanda yayi daidai da isowar su gurin taron...
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
..
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Share
Vote
Comment
Thanks for reading
NoorEemaan🥀🌸
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH 🍓🍓
_by NoorEemaan_ 📚✍️
kyautane( free novel)
Ya Allah! You know our problems, better than us, forgive us &, grant us what is best for all Muslim ☪ ummah. Juma't mubarak my fans.
39-40
(Not edited)
Tsayuwar motocin su yasa idanun jama'a ya dawo wurin su, babu ma kamar hindu da diyar ta, domin suna zaune babu wani k'wak'waran motsi baya da suka gaisa da ummu, shima cikin kunyar abunda sukayi mata, ita ummu kuma batasan suna yi ba domin sosai ta sake musu fuska.
Su fareesa ne suka fara fitowa, anwar ma ya fito, a hankali ya zura kafafunsa waje kana ya fito gaba dayansa, Dayan bangaren ya nufa ya bude mata motar dakansa, zuro kyakyawan kafafunta waje tayi, hannu ya mika mata, akunyace ta kama ya mikar da ita tsaye. Fareesa da meenal agaba sai kawayen fareesa biyu abaya sai ya zama na su fu'ad na tsakiya, yayinda su fareesa ke dan taka rawa, domin zuwa raka su fu'ad kujeran da'aka tanadar musu, hasken camera ne kawai ke ta haskaka su, yayinda wasu yara da'a shekaru bazasu wuje bakwai ba, su goma cikin shiga irin daya sai watso musu red flowers suke, dayawan daga cikin yammata nan tsuman tsaye suka yi domin dukkansu sun sanshi dayawa sun nuna suna sonshi amma, da lalura tasameshi wayam kake gani.
takawa suke ahankali yayinda music mai dadi da sanyi ketashi, ganin kyawun Faheemah ba karamin girgixa su tayi ba, domin sun zata Zasu ga wata yar kauye, domin aganinsu babu yar gari dazata yarda ta aureshi baya tafiya baya magana ba. Hajiya sa'a dake Zaune kusa da ummu a inda aka tanada wa iyaye, sai Murmushi take dokawa musamman ganin yanda fuskoki wasu da yawa ta bayyana zallan mamaki bare na hindu da yarta yaki boyuwa. Daman tasan hakan zai faru shiyasa ta Dage ayi party dinnan.
"Jama'a dan Allah zauna" muryan mc ta karade ilairin wurin wanna yasa su Hindu dawowa hayyacinsu. "Muna wa wandanan ma'arautan dasuka matukar dacewa da juna barka da zuwa! Dan Allah a tafa musu jama'a raf! raf!! raf!!! kake jin tafin mutane wanda idan ka Kalli wasu mutanen bai kai zuciya ba, domin matsananinci kishin Fu'ad dinne ke sukar su, ganin wanna kyakyawar matashiya a matsayin matarsa, sai gaba daya suka araina kyau da Kuma kwalliyar su, wanda sunyi ne domin burge shi.
Mc ya bukace FU'AD da FAHEEMAH su fito, ahankali ta mike yayinda fu'ad ya kamo hannunta suke shiga saukowa ahankali. Sosai suka dace juna, domin kyau ne ya hadu kyau. Cool music aka sa musu suka shiga taka Romantic dance domin Fu'ad ya zagaye hannunwansa akugunta yana dan jujjuya ta, yayinda ya kura Mata rikatatun idanunsa dake dauke da zallan sonta, Kana fuskarsa na bayyana zallan farinciki Wanda hakan ya ƙara bakanta zuciyar yanmmata domin basu taba ganin wanna
Murmushi afuskarsa ba. Faheemah kuwa batasan yana yi ba domin kunya take ji yanda ya riketa, ga ummu na kallonsu haka dai ta daure tana sakin murmushin duk da ta kasa hada ido dashi. Fu'ad ya zura hannun sa ta cikin babban rigarsa yan sababbin 1k ya shiga lika mata, sai ya matso daidai kunnenta ya ce
" ki bude pos dinki akwai kudi aciki ki likamin tunda shima sai na koya miki yar kauye "
yanda yayi maganar ya matukar burge mutane domin sai Kayi tunanin wasu kalaman soyaayaa yake gaya mata, yayi matukar bata dariya yanda yayi, bude pose din tayi ta shiga leka masa akunyace. Anwar yafara shigowa yana musu likin sababin Dari biyar , sai su hajiya sa'a, fareesa, yan'uwan ummu dana abbuh da sauran jama'a suka shigo suma suka fara liki. Masu bakin ciki ma sun boye bakincikin su, sai da Hindu ta fito domin ganin kusan fiye da rabin jama'a sun fita, liki ta shiga yi, wanda sai lokacin taga fuskar Faheemah sosai, gabanta ne yafadi, ina tasan fuskar wanna?
Ta fada aranta, Ganin cikin jama'a ne yasa ta koma ta zauna. Tana zurfafa tunanin...
Anwar ne ya karbi mic 🎤 domin baya jin zai iya shiru bai yabi Faheemah tare da nuna farincikinsa ga abokin sa nasamun mata kamar taba. Yafara ne da taya abokinsa murna, kana ya shiga yaba kokarin Faheemah data yi na kula da mijinta tsahon shekara da watanin, kafin Allah ya bashi Lafiya.
Yayi amfani da kalamai masu ratsa zuciya da kuma karye zuciya, sosai jikin yanmanta Yayi sanyi wasu ma har cewa suke dama sun amince kila dasu ne yanzu suka mallaki wanna kyakyawan kuma tsayayyan namiji.
Wasu sun hakura dashi, ganin yana da Faheemah mazai yi dasu? yayinda wasu suka kudurci mallakansa ciki harda salma dake aikin a bank dinsu. Sai rawar Kafan zuwa gaida ummu suke, ummu kuwa amsawa take babu yabo ba fallasa, domin tsaf ta karanci manufarsu...
Ummu kuwa sosai hakan Yayi mata, ko ba komai ya nuna wa duban jama'a Faheemah nada daraja gareshi. Domin tsoronta kada asamu matsala, duk da ta yarda cewa danta bazai bata kunya ba.
Hakama fareesa sosai taji dadi ganin yadda fuskar umaimah, aysha, da ma wasu mutanen ya nuna bakinciki.
Duk da ba'a gama liki ba, amma haka suka koma mazauninsu, haka aka cigaba da gabatar da biki cikin kwanciyar hankali, bayan kamar 10minutes Fu'ad ya riko hannu faheemah suka sake saukowa kasa, kana yafito da wani small box ring , fito da zoben mai farin stone yayi wanna sai kyalli yake yana daukar ido domin na zallan diamond ne, gwiwowinsa yasa akasa, kana ya rigo hannunta na dama, faheemah kuwa mamaki take mezaisa ya durkusa gabanta haka? haka su ummu dasauran jama'a, amma banda amwar daya san komai.
" will you forever spend the rest of your life with me?"
Sosai farinciki ya ratsa zuciyar ta, domin duk da bai taba nuna mata ko furta kalmar so agareta ba, hakan da Yayi ya nuna tana da daraja agareshi, kasancewar akwai manyan loudspeakers a kewaye dasu yasa duk jama'ar wurin suka ji abinda yace. Hannu daya tasa ta rufe bakinta saboda farinciki kana tace
"yes I will"
murmushi farinciiki yayi kana ya zura mata a kusa da karamin yatsn ta, sosai yayi kyau hannuta yayi mata das! Sowa aka sa kana aka shiga yi musu tafi.
Hindu da sai yanzu ta dawo daga duniyar tunani tayi wata zabura kana tace
" kutu......." ta lailayo ashar, kana cikin rudu da rikicewa tace
"wallahi ita ce! faheemah ce"
Kasancewar hankulan jama'a yana ga su faheemah yasa basu Jita ba.
Gumi ne ya fara keto mata, ta yaya hakan ta faru? Duk da sanjawa da kyau da ta kara yi amma tabass taganeta, ido ta kuro mata, matsanincin bakin ci da haushi na cinta,
"ba shakka Faheemah ce, ya akayi haka, ta auri fu'ad ko dai mafarki nake ne? "
Sanin cewar bata da amsa yasa ta lalubo wayar ta hannun na rawa, sai dai tana dora wayar akunnenta aka sanar da ita wayar wanda zata kira a kashe...
Faheemah kuwa Itama zoben zallar azurfa dayayi wa hannunta yayi mata yawa ta cire, kana ta war ware zaren daya taimaka wa zoben yadan samu mazauni ahannunta.
Kurawa zoben ido tayi idanunta suka ciko da kwalla, cikin muryan kuka tace
" ina matukar son zoben nan, amma ba nawa bane, dakai ya dace domin ajiya aka bani in ajiye maka" kallon karin bayani ya mata, ummina ce ta bani kafin ta rasu.."
Tafada cikin cracking
voice kana ta cigaba,
" tacemin, naso kwarai inga gwarzon mijin dazai yi nasaran auren faheeta, amma bazan ga ranar ba, ina jin haka ajikina Faheeta,
wanna zoben mahaifiyata ce ta bani kafin mutuwar ta, yayi miki yawa na sani, amma Inaso ki adana ta idan kinyi aure ki bawa mijin ki, kice masa kyautar ummin ki ne zuwa garesa, ki kuma ce ina gaida mijin yata"
ta fada daidai sanda hawaye suka zubo mata, zura masa zoben tayi a yatsan tsakiya, ikon Allah kuwa daidai hannunsa.
Yakuma sake kawata lafiyayyan farin hannunsa.
Cikin murya mai bayyana tsananin kewa tace
"ummina, Ayau na isar da sakon ki zuwa gareshi, ina fatan kina cikin kwanciya hankali, aminci, farinciki, salama, a kabarinki, ina son ki umminah"
takarasa cikin sakin kuka mai ratsa zuciya.
Ciki sauri ya mike ya rungumota jikinsa, domin sosai jikinsa, yayi sanyi, bama shi kadai ba, hatta ummu, hajiya sa'a, fareesa, anwar ma, sai da suka zub da hawaye, hakama wasu daga cikin jama' ar wurin sunyi kuka wasu kuwa jikinsu Yayi sanyi.
*Bayan 10minutes*
Ganin jikin jama'a da yawa Yayi sanyi, yasa mc fara nishadantar dasu tareda labarai masu ban dariya, cikin lokaci kankani lokaci suka ware, aka cigaba ta gabatar da bikin.
royal blue da golden cake dinsu mai step uku, mc ya bukaci su fito a yanka, shi ya fara tashi daga wurin zaman su kana ya mikar da ita tsaye, fuskarsa a tsake yace
"I know you're tired, amma ki daure mu yanka cake din sai mu tafi ki huta okay?"
Yafadi hakan ne domin ganin hill shoe dinta na damunta. toh ta amsa domin ta kagu ta cire takalmin yafara damunta domin bata saba saka irinsu ba.
Hannunta ta fara dorawa kana akan wukar yanka cake din, kana shima ya Dora nasa hannu akai. "1.. 2....3... go"
mc yafada sukayi kasa da wukar, kana ya yanko yasamata a baki, itama yankowa tayi tasa masa ai sowa wurin ya dauka domin Abun ya kayarta dasu...
Abincin Kala Kala aka shiga serving din mutane, danginsu, fried rice, jollof rice, tuwon semovota, da miya Kala Kala, alkubus, fankaso da miyar taushe , doughnut, egg roll, meat pie, semosa, ga drinks kala Kala, kaza kuwa saidai kaci ka ture saboda yawansa. Hakama anraba manyan kyaututuka( kala-kala.
Kowa ka gani fuskarsa dauke da fara'a amma banda masu jin haushin Faheemah. Ganin cewar saura minti goma atashi, yasa shi mikewa tareda mika godiyarsa da iyayensa da kuma abokan arziki da suka zo taya shi murna, kana ya mike ya kamo hannun Faheemah domin su tafi. Ganin yanda take tafiya, yasa shi daga ta cak, kokarin zillewa take, amma rikon dayayi mata bana wasa bane! Sowa aka shiga yi hadi da tafi domin abun ya burgesu, rasta Mutane ya fara ya yi yana wucewa, hakan ya kara bakanta wa wasu rai, domin yammata nan duk yanda sukayi koda gaisuwa ce ta hada su bai bari ba, sai rawar kafa zuwa daukan hotuna suke, domin ya kula su, amma bai basu fuska ba! Faheemah kuwa kunyar duniya taji ya lullube ta. Anwar daya biyoshi yayi Saurin bude masa motar yana dariyar tsokana, gogan ko kula shi bai yi ba. Shumfideta yayi abayan kujera kana ya shiga ya Dora kanta acinyarsa. Still idanunta a rufe tana sauraran bugun zuciyarta! daukar data sake ji ne, yasa ta fahimci sun iso, kara daukar ta yayi ya nufi dakinsu da ita. Kwantar da ita yakara yi,
"bude idon ki"
kara runtse idon tayi, murmushi gefen baki Yayi kana yace
"gulma"
cikin takun kasaitarsa ya fice, domin zuwa yayi sallama da abokan aikinsa da sauran jama'a........
Yana fita ta sauke ajiyar zuciya hadi da dariya wai
"gulma ooh ya fu'ad bai da dama"
Zuwa karfe 80:00pm aka tashi daga taron, kara shirya faheemah akayi cikn hadadiyar shadda lace peach color dinki riga da skirt wanda kudinsa zai kai 80k. An mata light make up Kana aka saka mata alkyabba mara dauyi black color mai yawan stones. Riko hannunta kanwar ummu tayi domin kaita wajen ummu.....
Falon aciki yake, domin bayan yan'uwa harda wandanda basu tafi ba, sai sun ga karshen abun, ciki kuwa harda su Hindu.
Sihirtaccen kamshi daya ziyarci hancin kowannensu dake zaune cikin parlour ya sanar musu da isowarta. Kanwar ummu ce ta riketa ta kaita har gaban ummun. Kukan da take rikewa ya kubce mata, ita kam yau abubuwa ya tarar mata, musamman tunanin gidansu, domin duk da babu mai nuna mata kauna acikin su amma tana matukar kewarsu hadi da tunanin ko wani yanayi suke ciki, "ummu dan Allah ke barni anan zan zauna dake" ta karasa cikin kuka mai ban tausayi, domin ita tsakanin ta da Allah tana son zama kusa da ummuh, Duk da cewar cikin gidan zata zauna amma tafison zama anan din, Murmushi Ummu tayi yayinda idanunta ya dan ciko da kwalla tace
"diyata faheemah ummu
ta kirata cikin kaunarta"
" Na'am ummunah" ta amsa cikin muryan Kuka
"inaso ki san cewar RAYUWAR aure daban take, inaso ki san cewar sabuwar makaranta zaki shiga, domin aure ba abun wasa bane! Ki kasance mai boye sirrin mijinki, kada ki bari wata ta baki wani gurbatacciyar shawara akan RAYUWAR aurenki ko mijinki, ki kasance kullum cikin neman zabin Allah. Na yarda dake dari bisa dari, Saboda haka nake son ki dore akan yadda nasanki, feel free ki gayamin Duk wata matsalarku da ya dace in sani, domin nidin uwa ce agareki, and I guess ya bata boyewa uwarta sirrinkan daya dace ta sani?"
Cikin zubda kwalla Faheemah ta daga kai ta cikin mayafin alamun "eh" saboda kukan daya ci karfinta.
"Toh masha Allah, Allah ya miki albarka ya baku zuri'a dayyiba".
Da ameen wasu daga yan dakin dake zaune suka amsa, kana yan'uwan ummu dana abbuh suka shiga yi mata nasu nasihar, domin sosai suke sonta....
Kuka take sosai wai yau za'a kaita dakin miji, amma babu wani dangi nata, wai yau zaka kaita dakin miji amma babu wani nata dazai mata nasihar zaman aure, nasihar daya dace iyayenta su yi mata, shine dagin sukurai ke mata, taya zata manta karamcin wandanan bayin Allah? umminta ne ya fado mata rai, hawayen kewa hadi da kaunar Umminta ya silalo mata, tasan cewa da umminta na raye duk haka bazata faru ba, sai dai bata mantawa kamar yadda umminta ta taba cewa
_*Allah baya barin wani dan wani ya ji dadi*_
Hanunta kanwar ummu nan dai ta sake kamawa domin kaita part dinsu, ai kankame ummu tayi ita wallahi da ita zata zauna. Sosai ta bawa wasu dariya ganin kuka take bilhakki, kanwar ummuce ta ce
"yaya da alama yar nan taki akwai shagwaba"
murmushi kawai ummu ta yi domin ita ma tana jin kewarta, duk da cewar cikin gida daya ne, amma bakamar yadda suke tare cikin flat daya ba, mikar da ita kanwar ummu ta yi, kana sauran suka mara musu baya..
"Masha Allah! Masha Allah!! Masha Allah!!!"
Shine abinda mutane sukai ta fadi, yayinda yan hassada kamar su mutu. Duk inda kake tunanin flat dinnan ya wuje nan, just kuyi imagin hadadden gida irin na masu hannu da shuni, Duk girma part din Ummu wanna ya ninka sa, sai biyu, ita kanta faheemah dake lullube cikin alkyabba tasan gidan ba karamin haduwa yayi, lallausan center part dake malale akasan tiles suka shiga takawa domin zuwa dakin faheemah.
Wow! Dakinta yayi matukar haduwa, komai tsadade ne, haka kuma mai Kyau ne, domin komai na Dakinta Sky blue ne da fari, hakama toilet. Zaunar da ita kanwar Ummu ta yi atsakiyar hadadiyar royal bed dinta. Yayinda yawanci aka fita domin ganin ko wani kusurwa na part din . bayan dakinta da parlour dakuna 5 akasan, cikinsu akwai kitchen da duk yawanci kayan sky blue da fari ne, musamman kitchen cabinet da, tukwane, sai babban store da kayan abinci ne iri daban -daban wanda baza su lissafu ba, da komai dai na amfanin gida akwai wanda Zasu dade basu siya ba. Sanan akwai toilet din baki, haka kuma akwai sitting room dake farko shigowarka part din, akwai dakin baki, dakuma toilet din baki, dining table yana daga gefen matatakalar bene, sai extra room da ba komai adakin sai tiles din dakin dake ta sheki.
Sama suka hau, Babban falo ne dake dauke da kayan alatu, sai uwar daki daya kasance bedroom ne, sai toilet dinsa da akwai komai na bukata hakuma na zamani.
A bedroom dinsa akwai babban king size bed da wadarobe, sai wani sofa dake gefen, akwai hadadiyar Chinese center kafet dake malale daga a tsakiyar dakin....
Sai wasu hadadun tumtum dake gefen da gefen gado, komai na saman dark blue ne sai dan touches din fari hakama kuma akwai dan maidaidaicin kitchen asaman dake gefen dakunnansa,, sai dakin gymming da akwai komai na excrise din maza har da na mata. Sai wani daki dake tamkar office domin Duk wasu kayan amfanin office akwai aciki.
Komai yayi domin ba karamin kudi aka narka wurin kawata part din ba, duk da babu wasu tarkace da yawa apart din amma komai tsadade wanda hakan ya sake kawata part din.
sosai mutane suka yi santin gidan, umaimah da tun dazu bakinciki ke cinta, kasa daurewa tayi ta saurin fita tana fashewa da kuka, yayinda hindu tayi saurin rufa mata baya ganin yanda ta fice cikin tashin hankali...
cikin wayo, kanwar ummu dake zaune tace
"my dear bari naje na dauko kayana anan zan kwana ko"?
Cikin sauri faheemah ta daga kai kana tace
"small mom muje tare"
"a'a my dear yanzu zan dawo okay?"
"Toh small mom karki dade"
Murmushi ta yi kamar yadda faheemah ta lura itama mai fara'a ce.
"maza fareesa kaiwa faheemah wanna na manta, Banason komawa part din, kema yanzu zaki dawo bance ki zauna ba"
"toh small mom" ( kanwar Ummu) kamar yanda suke kiranta.
jin motsin mutum yasa ta daga kai, ganin fareesa ce yasa ta saki ajiyar xuciya,
"amarya! amarya!! kin sha kamshi" cewar fareesa cikin tsokana. Rufe fuskarta Faheemah ta yi cikin jin kunya.
"Ke kadai suka bari"?
ta tambaya kamar bata san komai ba,
"eh ta amsa kana tace small mom zata dawo tare zasu kwana"
gimtse dariyanta fareesa ta yi ganin cewar Faheemah bata gane wayo small mom tayi mata ba.
zama tayi suka shiga hira jefi -jefi, da kamar 5mintues sai ga kiran small mom "wai uban me kike ne fareesa?"
"gani nan zuwa small mom" kawai tace ta kashe wayar.
"am matar bro bari na dauko mana abinci muci yunwa nake ji, kema nasan kina ji ko?"
" Eh muje tare mu dauko a'a yanzunan zan dawo" tafada tana ficewa cikin sauri...
Asanyaye ta zauna, shiru itama kusan 10minutes bata dawo ba.
cikin shagwaba tace
"small mom bata dawo ba, aunty fareesa ma bata dawo bah"
ledan da fareesa ta ajiye ta dauka, turaruruka masu yawa dangin su humra, kwallaca, hawi, kajiji, da sauran su, sai wata farar takarda dake ciki Wanda ke dauke da bayanin yanda zata yi amfani su.
A wardrobe dinta ta sanya su, kana ta daga labule tana kallon yadda haraban gidan ke da hasken lantarki ya haska gaba dayan gidan tamkar rana.
Kusan minti goma ta dauka a tsaye ganin ta gaji yasa ta kwanta rabinta a gado, rabinta akasa. Hawaye ne suka cika idanunta domin gidan ya mata girma ko ina shiru, shiyasa ta so A barta a part din ummu, ko banza zata ji motsin mutum...
Kuka ta fara kasa kasa babu jimawa bacci ya dauke ta...
Zaune yake gaban ummu sanyi da dakakiyyar shadda fara kal. Ajiyar zuciya ya sauke domin nasihar ummun tasa ta shigesa ba kadan ba! "Cikin cool voice yace in sha Allahu ummu zanyi duk abinda kikace , haka kuma zan riketa amana"
"madallah da yaro na gari"
" Allah ya maka albarka"
Da "ameen"
ya amsa kana ya dora kansa acinyarta, shafa kansa ta shiga yi cikin kaunar yaronta tace "Son bamu fa yafe lefen diyata bafa, dagowa yayi yana murmushi kana aransa yana mamakin kaunar da ummun tasa ke yiwa Faheemah.
Cikin son tsokanarta yace "ummu karki damu zanyi mata akwati daya amatsayina na mai adalci"
"ka fita idona in rufe son , diyata mai tsada ce tafi karfin akwai daya"
Ganin yadda yake ta bata rai ya sashi dariya, kana ya kamo ahannunta ya sumbata yace
"ki samun albarka zan tafi"
"Allahu ya albarkaci rayuwarka ya haskaka da haskensa Allah ya kade duk wata fitina arayuwar ku da ma sauran muslims ummah"
"ameen ya Allah ummunah"
ya masa cikin farinciki basket ta bashi na abincinsu duk da ya siyo musu kaza amma gwanda su dan ci abunci,domin dukkanunsu ta lura tun safe basu ci wani abun karki ba.
Ta sake jadadda maza maganar lefe, dariyar kawai yayi tare da cewa, toh ummu angama domin koda ummu bata gaya masa ba, shima yana da niyyan Hakan...
Basket dake hannun sa ya ajiye akan dining table kana ya rufe ko ina, upstairs ya hau domin so yake yayi wanka. Kara sauka yayi cikin shigan fararan kayan bacci masu kyau da taushi dakinta ya nufa bakinsa dauke da sallama...
Jin alamun mutum adakin, yasa ta farka afirgici kana ta takure kanta kai kace dodo ta gani, kallon shi tayi sai kuma ta feshe da Kukan zallan sakalci,
"no! no!! no!!!" please ya shiga maimaitawa kana ya dora
"daga shigowata sai kuka"? Ya fada muryansa da dan bacin rai, domin ya tsani yaji Kukan mace, bare ita mai daraja agareshi.
"Meya faru"? Maimakon tabashi amsa, sai ta sake fashewa dawani sabon kukan.
Cikin tsawa yace "ke! Ya ishe ni haka. What is your problem? Will stop those silly tears ko sai na bata miki rai, Kuka! Kuka!! Kuka!!! Faheeee kullum, kuma sai kin ganin kike kukan, idan nine bakya son zama dashi, ko bakya son ganina then you tell me sai a nemi mafita".
Ya karasa a fadace, sai kuma ya fita adakin saboda baya so yayi loosing temper dinsa...
Faheemah kuwa tun daya fara fada tasa hannu ta rufe Bakinta tana kuka yanda bazai ji ba musamman dataga ransa ya yi matukar baci, ita batasan meyasa rauninta ke fitowa ba, musamman idan ta ganshi ba.
Sai juyi yake akan hadadiyar king size bed dinsa, duk yadda yaso shareta ya kasa, domin ita din amana take taresa bazai iya barinta baya ga haka Ita din rayuwarsa ce baya jin zai iya kyaleta haka. zuro kyakyawan kafafunsa yayi kasa kana ya fice, dinning area ya nufa ya dauki basket din abincin kana ya nufi dakinta. Tana nan zaune yanda ya barta saidai zuwa yanzu ta fara gyangyadi, murmushi dabai shirya ba ta subuce masa, ganin yadda take gyangyadi, gyaran murya yayi, firgigit ta farka, ganinsa yasa ta nutsu domin sosai ta tsorata dazu. Fahimtar Hakan yasa shi ji ba dadi, tabass baya jin dadi yanda take yawan kukan nan musamman Idan ta ganshi, bashi da zabi daya wuce yayi mata fadan ko zata daina, amma ban dan yaso ba.
" Faheeta"
ya kirata atausashe kana ya ware mata karfaffan hannayensa, dago kai tayi ganin ya kirata, kana ta sauko da dugu ta fado jikinsa hadi da sakin siririyar kuka
"ka...ka...yi hakuri dan Allah! Shhhhhh it's ok"
yafada yana shafa bayanta. Ajiyar zuciya ta shiga saukewa wani sanyi dadi na ratsa ta...
"Kinyi wanka?"
Ya tambayeta.
Girgixa kai tayi
"Maza yi Wankan muci abinci ok?"
"Toh"
ta amsa cikin sanyin ta, fita yayi adakin zuwa parlor domin yasan matukar yana nan bazata sake ba.
15 minutes later yadawo, ya ganta ta shirya zuwa baby pink pajamas sosai tayi mata kyau sai ta zura hula fari.
Tana zaune sai wasa take da diamond ring din hannunta ya shigo.
"Sauko"
yace mata yana zama kan hadadiyyar center carpet dake malale agaban gadon. Abincin ya zuba musu a plate daya kana ya zuba hadadiyyar Kazan daya siyo a albaik chicken sai tashin kamshi kawai kake ji, Spoon ya dauka yayi bismillah ya shiga cin fried rice din bakinsa, yayi 3spoon, yaga bata ci ko loma daya ba. Tabbas yana jin zan bi shawaran anwar awata hira dasuka yi,
_*dude sai fa ka jawota jikinka zata saba da kai sosai, kadaina tunanin xata raina ko wani abu, ita din daban take da sauran Matan, nasan ka san da hakan kuma yarinyar nada damuwa idan Bata Samu farinciki daga gareka ba, a Ina zata samu? nasan zaka dinga tunanun lokaci kana jinya tafi sakewa dakai, toh akwai bambamci mai yawa, daga lokacin zuwa yanzu, domin yanzu ganin ka zata dinga yi kamar sabon mutum agareta yanzu, ba yanda ta saba ba da*_
Ajiyar zuciya yayi bayan ya dawo daga tunanin daya tafi, abunci yakai bakinta babu musu ta bude small cute lips dinta ta amsa a kunyace, domin bata son mai musu domin ita kam tana matukar tsoron fada. Sosai suka ci abinci domin dukkansu suna tareda yunwa, haka kuma wanna shine karon farko dasuka ci abinci tare, wanda hakan yayi wa fu'ad dadi kwarai duk da bai furta ba. Fitar da kwaunka tayi kitchen ta wanke su, kana ta koma dakin. Yana nan zaune kamar yadda ta barshi , tazo wucewa ta gefen gado yasa mata kafa, ai Timm kake ji ta fado kansa
"Arhhhhh!!! ta fasa min ciki wayyo ummuna". Yafada yana turo baki irin na shagwabe.
Tsoron da ta jine ya miye gurbin dariya , yanda Yayi dole kayi dariya.
"Ooh dariya kikemin ko?"
Ya sake fada ashagwabe
"am sorry please"
ta fada cikin siririyar sweet voice kana ta hada hannunta alamun roko domin Ita kam bata gane cewa wayo yayi mata ba.
"Ai yarinyar kin jawa kanki, dama nace zan miki hukunci mai tsauri, kin manta?"
Yafada yana daga girarsa daya.
" Wayyon!i ya fuad kayi hakuri na daina Allah bansan laifi na ba".
Tafada hawaye na ciko idanunta, dariya ce take cinsa ganin yadda tayi kalar tausayi, aransa ya furta matsoraciya kawai
Sai kuma ya sauke ajiyar zuciya domin yanda take mutsu mutsu ajikinsa yasa shi jin wani feelings nataso masa, saidai a fuskarsa bazaka gane hakan ba Saboda tsananin jarumta da dakiyarsa!
Domin bayason ya nemi wani agareta daya sha fi mu'amalar auratyya har sai ta sake dashi sosai, sannan kuma da amincewarta.
"Kaji ya fuad am sorry please kada kamun hukunci mai tsauri"
Murmushi kawai yayi domin yana matukar san ganin alamun tsoro afuskarta musamman idan shi ya bata Tsoron, domin kyau take Kara masa.
"Naji na hakura"
yafada yana kokarin mikewa da ita ajikinsa
"Yeeeehhh ya fu'ad nagode"
ta fada cikin murna domin ita aganinta dagaske hukuncin zai mata. girgiza kai kawai Yayi, kana kasa kasa yace
"shagwababiya kawai".
Kwantar da ita yayi agadon yaja duvet ya rufeta kana ya rankafo kanta cikin husky voice dinsa datayi sanyi kalau yace
"sleep tight heemah, have a nice and wonderful blessing night"
Lumshe ido tayi domin taji dadin sunan sosai"heemah" ta nanata aranta..
Saukar Sanyayar sumba data ji a forehead dinta yasata bude beautiful eyes dinta kana ta sakar masa sanyayar murmushi.
Duk da tana matukar tsoron kwana ita daya, amma takasa fada masa.
Cikin kasaita ya shiga takawa domin barin dakin.
Ya Kama handle din kofar yabude, sai kuma ya waiwayo, domin shima bayason barinta ita kadai, amma bayaso taga kamar yana yawan takura matane. Ai kuwa kwalla yaga sun cika idanunta.
"Ya salam!"
Yafada yana dawowa
"what again?" Ya tambayeta,
"ni ni ni wallahi tsoro nake ni kadai na kwana"
tafada hawayen sakalci na zubo mata, ciki farinciki dabai bari ya bayyana ba yace
"Zaki kwana dani a upstairs?"
Cikin sauri ta gyada kai.
Hannu ya miko mata ta kama suka bar dakin....
Shigarsu Had'add'en dakinsa suka kwanta bayan ya saita alarm yatashesu karfe 3:00am wanda zuwa yanzu faheemah ta saba da tashin daren itama.....
Share
Comment
Vote
Thanks for reading
my novel
#rayuwar faheemah
#NoorEemaan🥀🌸
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH🍓🍓
_by NoorEemaan_📚✍️
kyautane( free novel)
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
"Death is coming without notification 🔔 😭 may almighty Allah make our last word to be kalimatus-shahada ameen"🙏.
41-42
(Not edited)
Washegari karfe 8:00am daidai, kowannensu ya shirya cikin shiga mai kyau, Faheemah sanye take da turkish abaya ruwan kwaiduwar kwai ta yana kanta da dankwalin abayan, sosai tayi kyau duk bata yi wata kwalliya ba daga powder sai kajol yayinda cute lips dinta suke kara yin ja, duk da bata shafa komai ba, uban gayya fu'ad kuwa sanye yake da wata dak'ak'iyyar gezne baki wanda yasa farar fatarsa dake glowing ta sake bayyana.
"Kin gama shiryawa?"
Ya tambayeta
"Eh"
ta amsa masa, batareda yace komai ba ya riko hannunta suka fice domin zuwa part din ummu.
★
"Assalama alaikum"
duka su biyun suka yi sallama atare, ilairin yan falon suka amsa fuskarsu dauke da fara'a.
Faheemah kunya kamar ta nitse duk yanda taso kafin su karaso part din ya saketa yaki... gaban ummu suka tsugunna suka gaisheta, cikin farinciki daya kasa boyuwa a saman kamilaliyar fuskarta ta amsa.
Yan'uwan ummu dana abbuh suka shiga gaisarwa cikin ladabi, kowannensu ya amsa cikin farinciki.
"har kun shirya da wuri haka?" Fu'ad ya tambaya.
"Eh gwara mu tafi tun yanzu, mu isa abin mu da wuri".
Aransa kuwa cewa yake hajiya innah kenan sai ka ce ba flight zasu bi ba.
Saukar muryanta ne ya katse mata tunani
"sai kuma mun zo suna ko yarinyar kirki?" tafada tana kallon faheemah.
Cikin kunya ta tashi ba tare da ta iya bata amsa ba ta zauna kusa da small mom kana cikin muryan kasa kasa hadi da shagwaba tace "shine small mom kikamin wayo jiya ko? Har da aunty fareesa ma"
fareesa dake gefen su ta saki dariya kamar yadda yake dabi'ar ta, ba tare da tace komai ba ta cigaba ta chat da anwar dinta.
"Sorry my dear abubuwa ne suka min yawa, har na sha'afa" cewar small mom cikin son wanke kanta.
"Kin hakura dai ko?"
"Eh bazan iya fushi da small mom dina ba".
"Good girl"
Small mom ta fada cikin kaunarta duk da basu jima da sanin juna ba amma sosai take jin kaunarta, domin lokacin da fu'ad yake jinya, babu yanda ummu bata yi ba akan a bawa fu'ad daya daga cikin yanmmata yan'uwansa ya aura suka ki a fakaice, domin basu fito baro baro cewa basu son hadin ba, daga dagin ummu har na abbah sosai sukayi nadama abunda su kayi, musamman da suka ga baiwar kyau, nutsuwa, hankali, irin na faheemah, tabbas bare zai iya maka abunda dan'uwanka na jini bai maka ba, domin jiya suna makwancinsu sai da innah ta kawo maganar ta kuma ce su nemi yafiyar ummu, small mom tace a'a acewar ta tunda komai ya wuce, abarshi a hakan, domin tasan ummu bata da riko saboda haka a bar maganar, sun amincewa maganar small mom din yayinda jikinsu yayi sanyi sun kuma yi nadama domin abunda suka Kasa yiwa dan su, bare yayi masu.
"Small mom"
faheemah ta katse mata tunani.
"Na'am dear"
"idan za'ayi bikin anty
fareesa kada mu zauna a wajenta da mun kaita zamu juyo ko?"
"Eh sosai ma tunda har ta iya bar min ke ke kadai jiya."
"Yawwa small mom"
tafada tanawa fareesa dariyar tsokana
"Tab Allah small mom bazan yarda ba"
Fareesa ta fada fuska amarairace.
" Yeehhh nima na rama" faheema tafada tana mata gwalo.
Hakan sai ya bawa small mom da fareesa dariya...
Wanda ya janyo hankalinsu ummu garesa, fu'ad kuwa ita yake kallon tun dazu, shi kam yana son childish ness dinta duk da baya jin me take cewa amma, yana karantar zallan sakalci da shagwaba a acting dinta, hakan kuma na burgeshi.
"Wai ke rabi'a ( small mom) me kike tattaunawa ne keda yarki taki kasa kasa ba'a so muji?"
Cewar wata tsahowa daga dangin abbuh mai suna innah suwaiba.
"Inna Sirrinmune ko my dear?"
Shigar da kanta jikin small mom tayi a kunyace kana ta jinjina kai alamun "eh "
"ke yarinya menene abun kunya? dazu nayi mgn keda mijinki ku mun shiru maganar haihuwar ce bakuso?" Dariya kawai su kayi domin daman sun san inna akwai Mita.
"Kinga yarinya an fa zama daya mu ma iyayenki ne kinjiko?"
Cewar innah suwaiba.
Kara shigar da kanta Tayi a jikin small mom din kana tace "toh "
"ja'ira sarkin kunya"
innah'n ta sake fada, dariya aka Sanya gaba daya ganin sai kara shigar da kanta take jikin small mom.
Mikewa sukayi domin tafiya, daman sun shirya jakankunansu gasunan tsakiyar falon.
Faheemah ce ta dauki akwati daya, ganin Hakan yasa fareesa daukan daya, meenal ma ta dau daya. Dayan daya rage fu'ad ya dauka, Hakan ya sake burge iyayen nasu duk da akwai masu aiki a Gidan amma bai hanasu dauka ba,
kuma sun san cewa ganin Faheemah ta dauka shiyasa su fareesa dauka suma, aransu suna yaba tarbiyyanta haka suna farinciki da samunta azuriyyan su, Ummu kuwa a ranta tana fadin zata aikata fiye da hakan, a lokuta da dama tana mamakin yanda faheema keda nutsuwa hadi da tarbiyya, domin bata da mai kwabarta tun bayan da uwarta ta rasu, domin matar ubanta bata kula da ita bare ta kula da tarbiyyanta, haka ma abbuhnta da bai san da zamanta ba, hakika tarbiyan faheemah daga Allah ne haka ma nutsuwarta....
Maganar fu'ad ce ta katse mata tunani, kasa kasa yace "ummu gashi ki basu dan Allah" yafada yana miko mata mata bandir uku na 1k Yakuma yi hakan ne domin bayason su masa godiya.
Murmushi Ummu tayi domin ta fahimce shi kwarai, Duk da itama ta basu kudi masu yawa amma, taji dadin yanda yayi.
"Kaltume tunda muna da yawa ku koma hakanan ba sai kun mana rakiya airport ba" cewar innah suwaiba.
Da "toh" Ummu ta amsa kana suka shishiga motocin biyun da zai kaisu, addua sosai su ummu suka musu na sauka lfy, sai da direba ya tashi motar Ummu ta Dora bandir daya na kudin a cinyar innah, sai kuma ta dora bandir daya a cinyar small mom dake dayan motan, sai kuma ta dora bandir daya cinyar meenal kana tace musu su raba inji Fu'ad.
Ai kafin innah da sauran su suyi magana drivers sun cilla hajin motocin waje...
Haka suka juyo gida cike da kewarsu, domin Faheemah har da kwallar ta domin ta saba da su babu laifi, musamman ma small mom.
Sai da ya bari su ummu sukayi gaba, kana ya matse hannunta daya, wanda ya kara gudun hawayenta.
Cikin dan hasala kana kasa kasa yace
"wata rana sai hawayen nan ya kare, da alama dadi kukan yake miki right?"
"A'a"
ta fada tana turo baki.
"Ok! maza share hawayen kinji banason su" Hannu tasa ta goge hawayen kana suka rufawa su ummu baya.
"Son kuyi breakfast dinku, munyi tareda su innah kafin ku fito"
da "toh" ya amsa, yayinda faheemah ta zuzzuba masa waffles, tea, da peppersoup, tayi, tana kokarin zuba nata ya dakatar da ita.
"ki kara ankan wanda kika zuba min muci a plate daya"
Dan xaro ido tayi ta juya domin ganin ko su ummu na nan, wayam ta gani ba Kowa. Girgixa kai kawai Yayi yana boye dariyar sa.
"ko me abun kunya a cin abinci a kwano daya?" Ta tambayi kansa kasa kasa, tabe baki yayi batare da ya kara ce mata komai ba...
Abincin ta kara ta dauki spoon ta fara ci a hankali, shi kuwa ko ajikinsa ci yake a sake, bayan sun kammala yace "tashi muje ki tayani shiryawa zan wuce aiki". Kasancewar Daman ya sanar bazai samu zuwa da wuri ba yau.
"Ni wurin ummu zan..."
Kallon daya jefa mata ne yasa ta mike babu shiri, Fu'ad kuwa kwata kwata bayason takurawa mutum a rayuwarsa amma idan bai yi mata haka ba, Baya tunanin zata sake dashi har suyi irin rayuwar daya tanadar musu.
Yana gaba tana binsa a baya ta doguwar corridor dake gefen benen suka bi sai gasu sun fito awani hadaden wurin mai yalwar furannin tamkar garden dai. Dan tafiya suka sake yi sai gasu a part dinsu, Faheemah ta danyi mamaki domin batasan da wanna bangaren cikin gidan ba.
kayansa ya cire ya daura sky blue towel kana ya shiga Wanka, bai wani jima ba ya fito, kayan sa dake ajiye gefen gado ya sanya bayan ya shafa lotion dinsa.
"yar kauye haka ake taya mutum shiryawa? zo ki samun neck tie"
asanyaye ta mike ta daura masa da murmushi saman fuskarta, ita kam idan ya kira ta da yar kauye dariya yake bata.
Lallausan gashin sa tayi oiling kana tayi brushing dinsa, agogo ya mika mata, sai kuma ya mika mata hannun yana dan bata rai shi ala dole ita zata daura masa. Murmushi kawai tayi ta daura masa kana ta fesa masa turarensa mai matukar kamshi...
Jakarsa ya dauka kana ya matso dab ita lips dinta na kasa ya yiwa sucking na minti 2 Wanda bandan ya jure ba da babu abunda zai hanasa cigaba saboda d'ad'add'an kamshin bakinta da saliva dinta...
Cikin rada yace 'take care heemah bye!" Yafada yana daga mata yatsun sa biyu, Kana ya fice cikin tafiyar kasaitarsa ...
" ooh ya rabb help me! zai kasheni da salonsa"
tafada tana sauke ajiyar zuciya.
Dakin ta shiga gyarawa duk da babu datti, kasa ta sauka ta shiga gyara wa shima, wanka ta shiga bayan ta fito ta shirya kana ta fice wurin ummunta...
*5days later*
Sosai yanzu faheemah tadan saki jiki da fu'ad wanda hakan ya sa shi jin dadi duk da bai furta ba.
"Hmmm faheemah ana can ana bauta aure, ana fama da nakashashen miji" cewar mami .
Dariya jin dadi jameela da Mami suka sanya kana suka tafa kamar sa'anin juna.
"mami xanso ganin Faheemah yanda ta koma, na san ta dawo lawashi daya sha rana tsabar laushi"
ta Karasa tana dariyar mugunta, mami na kokarin bata amsa wayarta ya shiga ringing.....
"Hello hajja Hajara wai meya Samu wayarki sai kira nake bata shiga?"
"Wallahi kila sharrin network ne, amma lafiya wayata take
"
"mtssssssd" ta ja dogon tsaki kana tace
"ya akayi haka? Munafur ta ta kika yi daman?"
"Ban gane ba hajja hindu?" Baki ta faɗa baki a sake.
"Kada ki raina min hankali hajara, kinaso ki ce min baki san gidan da wanna kod'add'iyar 'yar kishiyarki taki take aure ba?"
"Wai kina nufin Faheemah? hhhhhhh ai tana can tana bauta wa nakashashen miji"
jin an ambaci Faheemah yasa jameela mikewa tsaye, itama burinta mami ta gama waya taji abunda ake cewa.
"toh kina raina wa kanki hankali domin Faheemah na auren dan gidan maragayi alhaji omar ishaq ne!"
"Buro.........."ta lailayo wata lukutar ashar kana cikin rudewa da kidimewa ta mike har zaninta na kuncewa, cikin daga murya ta sake lailayo ashar kana tace
"bai dai Omar ishaq daya shahara a duniya ba?"
"Eh kwarai shi nake nufi"
" Innalillahi! ya aka yi haka toh hajja hindu?"
Cewar Mami amatukar rude.
A ranta sai fadi take Anya kuwa? Kai ba dai faheemah bace...
"Ai ke zan tambayi wanna hajara." Hajja hindu ta faɗa cikin jin haushin Mami, kamar ta shako ta ta cikin wayar haka take ji.
"Ai wanna ba maganar waya bace gani nan zuwa yanzu yanzu hajja hindu..."
"Mami menene wai?"
"Hmmm jameela muje gidan kwata hajja hindu mayi maganar acan, muje muje kafin alhaji ya dawo..."
★★★
"Mama wallahi inasonsa, bata isa ta kwace ji a hannuna ba, dani wanna daular ya dace! dana sani dana jure na kula dashi, da duk ni zai nunawa wanna gatan, dani zai nunawa soyaayar daya nuna mata a bainar jama'a" tafada cikin kuka har shidewa take
Ran hindu a matukar bace ganin tilon yarta na Kuka.
"Yi shiru umaimah Fu'ad naki ne, rabuda yar matsiyata, dake ya dace gaki yar'uwarsa ai kwarya ta bi kwarya. Kawai so nake hajara tazo gidanan inji tayaya tabari har Faheemah taje gidan ummun taku har ta samu matsayi da arxikin auren fu'ad"
"Mama daman kin san ta ne?"
" Kwarai kuwa umaimah" nan ta shiga bata labarin faheemah data sani.........
Gama maganarta keda wuya suka ji sallamar Mami, hawayen umaimah Hindu ta yi saurin share mata kana ta basu izinin shigowa.
"Hajja Hindu k'wak'walwata ta toshe na rasa nagane kan maganarki" cewar mami a kidime tana kokarin zama.
Wata harara hajja Hindu ta watsa mata domin a ganinta tasan komai...
"Hajja hajara kenan kina so kice min baki san dan gidan alhaji Omar ishaq faheemah ke aure ba?
Ko wasa kike min da hankali ne? ba ke kika bawa hajja kaltume auren ta ba,
Ko bada amincewarki ta bar gidan ba?"
"Hajiya kaltume kuma? ban san wacece haka ba? Kuma kinsan ni, kin san tsanar dana ke wa wanna yarinyar ta ya ya kike tunanin ina ji ina gani zan bari haka ta kasance?" Nan ta dora da bawa Hindu labari zuwan Ummu gidan .........
A karshe tace "Wallahi ki yarda da ni kawata, ban gane abinda kike nufi ba"
Wani yawu mai daci hindu ta hadiya kana cikin muryan fushi tace" kin yi kurkure babba domin gidan arziki hadi da duk Wani jindadi rayuwa kika kai faheemah,
amma ban san dalilin daya sa kika ki gane arziki atattare da matar a xuwanta gidanki ba"
" Innalilahi wai da gaske faheemah na gidan jindadi ba gidan talauci da bauta ba kamar yadda nake tunani ba?"
"Na fiki shiga tashin hankali hadi da rudani hajara, naga alamar kina kokwanto, wacece wanna?"
Ta hasko mata fuskar faskekiyar wayarta mai dauke da hoton faheemah da fu'ad dake Murmushi.
Ai tsuman Zaune mami da jameela sukayi, luuuuuu mami ta tafi ji kake gwarab ta zube a kasan tiles...
Salati suka sa, duk suka yo kanta jijiga ta suka yi shiru bata motsi, ruwa mai sanyi a fridge umaimah ta dauko ta yayyafa mata, doguwar zuciya tayi kana cikin fitar hayyaci tace
"karya ne!
Wallahi baki isa, wanna arziki banaki bane, wahala, kunci , bauta ya kamaci rayuwarki faheemah, Hindu Kara nuna min hoton in gani" hajja Hindu kuwa ta sake hasko mata fuskar wayarta, ai Kara tafiya tayi luuu zata fadi suka taro ta.., "algugunman yarinya, daman tana gidan hutu da jindadi amma bata zo garemu ba, Wallahi baki isa ba, wanna gidan sai kin barshi, da diyata ya dace"...
Jin abinda take fada yasa hajja Hindu daga mata hannu
" kin ga hajara in ma mafarki kike Wallahi ki daina domin yata umaimah shi take so kuma dan uwanta ne, kinga waya dace ya aura?"
Sai ta hadiye wani abu daya tsaya mata a wuya kana ta ɗora da cewa
" Wanna auran sai na warwareshi ko ta halin kaka" Shiru mami tayi bata kuma cewa komai ba, domin tana dan shakkar hindu, haka kuma Wani tunani datayi da ita kadai ta bar wa kanta sani yasa tayi shiru...
Umaimah kuwa sai antayawa jameela harara take ganin yadda ta kurawa hotonsu fu'ad ido tana sakin Murmushi ko maganar dasu mami keyi duk ba ji take ba.
Dogon tsaki umaimah taja daya dawo da jameela hankalinta, basarwa tayi ta ajiye wayan kan centre table dake gabansu , kana itama ta zabgawa umaimah harara
Ganin hajja Hindu tana yaba mata kananun maganganu yasa suka tafi babu sallamar arziki kai kace ba tight kawayen nan bane.
domin sosai hindu ke jin haushi mami, itama mami haushi ta take ji, jin cewar yarta umaimah zata auri mijjn faheemahn, ko waccensu da kudurin dake ranta.
"Mami wallahi lokaci daya naji ya kwanta min araina, inason shi sosai
ta fada tana lumshe kananun idanunta.
"Karki damu yar albarka ko duk abinda muka mallaka zai kare sai kin mallakeshi, ada ina tunanin salmanu shine mijin daya dace dake, ashe akwai wanda ya fishi kudi, kyau, wayewa. Gaskiya wanna yaron shine Mijin nunawa sa'a"...
Zallan farinciki ne ya bayyana a fuskar jameela, ada idan Mami ta Kira salman dinta da salmanu tana jin haushi amma yau ko kodan bata ji bacin rai ba.
"Nace diyar albarka wai har yanxu wayar yaronan bata shiga?"
Tabe baki tayi domin ita yanzu kam bata son wani zancen salman, "baya shiga" ta amsa atakaice,
"tabdi.... Amma yaron nan ya ci uwar rainin Hankali"
" ke ma Mami ki rabu dashi wallahi daga yanzu har duniya ta nade idan salman bai dawo na daina damuwa matukar zan samu mijin yar wahalar nan ( Faheemah)".
"Hmmm kuma haka ne yar albarka" cewar Mami.
Gyara zama Jameela tayi kana tace "Mami tunda gidan ba boyayye bane muje mu zuga surukarta ta yanda zata sa danta ya saki Faheemah".
murmushi Mami tayi kana tace "yaro man kaza kenan, bazan so muje gidan yanzu ba, duk da zuciyata na mun zafi jin wai asarariyar yarinyar nan na gidan daula. Zamu je gidan amma da shirinmu ta yanda duk maganar damuka gaya musu zasu amince nan take!"
" Yawwa mamina shiyasa nake sonki kin iya plan".
Dariyar farinciki Mami tayi, jameela tace "Wallahi Mami idan har muka fitar da Faheemah agidanan, Sai ta dawo abun kwatance, abun tausayi, ta yanda ba zata Kara ganuwa ba balle har tayi tunanin mallakar abin da yace ace nina sameshi, kullum tun muna yara faheemah Ita ke kwashe duk abunda ya dace da ni, har ila yau" ta fada cikin tsanar faheemah.
"Kedai bari yar albarka, ai munafuka ce yarinyar nan, zata san ta yi damu ne cewar mami, nan kuma tashiga zakin Faheemah ta uwa da uba kana ta dora da, basan ta yadda yarinyar nan har ta samu Kafan zuwa gidan attajirai nan ba, Sai tayi dariyar mugunta sannan tace faheemah ki shirya shiga rayuwar kunci, bauta, walaha fiyeda Wanda kika shiga abaya, na tsan........."
Ai maganar makalewa tayi ganin abbuh ya kura mata idanuwansa, saidai ko kadan ba zaka Karanci wani abu a tare dashi ba.
"Uhmm...am... alh...alh... aji sannu da xuwa yanzu ko dawo ?" tafada aduburbuce.
"yawwa sannu" kawai ya amsa mata. Kana ya kalli jameela dake gaishe shi. Amsa mata Yayi kana yace "ina Maganar mu ta rannan?"
"Umm abbuh wallahi har yanxu bai dawo ba. Wayarsa ma yanzu bana samu".
"Yayi miki kyau, toh daga yanzu banason Kara ganinsa akofar gidanan. Ki kuma tabattar da kin fito da mijin aure, domin wannan yaron banga alamun tarbiyya atare dashi ba kin jiko?"
"Toh abbuh in sha Allah zanyi yadda kace"
" Allah ya miki albarka" yafada yana shafa kanta.
Da "ameen" ta amsa cikin jin dadi domin tagama da babin salman koda ya dawo, haka kuma tana sawa a ranta cewa zata mallaki Fu'ad.
Ganin ya shiga dakinsa yasa Mami sauke boyayyen ajiyar zuciya, domin boka ya fada mata cewa ta daina ambatan sunan Faheemah a gabansa, idan ba haka ba kuwa , zai tuno wacece Faheemah agareshi...
Zaune yake a hadadiyyar office dinsa yana shigar dawasu bayyanai...
kofar office din yaji ana knocking...
Runtse idanunsa yayi kana ya bude ahankali, Domin Sam baya son idan yana aiki ana katse shi, musamman da wanna ya kasance na office. Kamar ba zai yi magana ba Sai kuma yace " come in" turo kofar akayi, cikin tafiyar jan hankali ta shiga takawa zuwa garesa.
Black hill din kafarta ya fara bi da bi kallo kana ya sauke idanunsa a fuskarta daya sha heavy make up.
" Good morning sir" tafada cikin kissa.
"Morning, how may I help you?" Inji fu'ad
"Haba my Fu'ad sai shareni kake, haka ma gurin bikin ka baka bani fuska na gabatar maka da friends dina dana gayyota domin kawai su ganka haka ka kunya tani, Am so sorry idan fushi kake saboda abunda na maka abaya, kayi hakuri please"
tafada tana hada hannayen ta
"kin gama, I said kin gama? If yes! Leave my office"
kwallan karya ta fara matsowa kana ta tsugunna gabansa.
"please my Fu'ad ka amince min muyi soyaaya wallahi zan mallaka maka kaina matukar zaka saurareni. Kalleni da kyau da me wanna Karamar so called wife dinka ta fini?"
Check me out ta fada tana balle botiran gaban suit dinta
"Heyy stop this nonsense" are you insane? Bar min office" ya faɗa cikin Daga murya.
"Haba dan Allah kayi hakuri please don't be mad at me karka yi fushi banason bacin ranka"
tafada tana shafa cinyarsa har ta gangaro zuwa maransa...
wani Mari ya kife ta da shi, kana ya hankadata, cikin matsananci fushi yace
" baki da Hankali ne, na
miki kama da mutumin banza? Da kike ce wa matata Karamar yarinya ce ta fiki sau million agareni, itace farincikina, itace mahadin rayuwata".
Cikin daga murya dabai san yana da ita ba ya kara cewa "Leave my office before I squeeze your bone like an orange"
"Ok fine, I will leave".
Ta fada tana murmushi sai ta shafi fuskarta tace
"wayyo dadi! yau wanna soft hand din naka ya shafi fuskata, you no what? Wallahi banji zafin Marin ba, Saboda laushi hannunnka please gobe ma ka sake marina , I love you so much byeee"
Tafada tana huro masa kiss kana ta fice cikin tafiyan jan Hankali.
Cikin mamaki yabi ta da kallo, yasan dai salma bata da kamun kai amma be san yakai haka ba.
Kwafa yaja kana ya zauna, iska mai zafi ya furzar daga bakinsa, cikin husky voice dinsa dake cakude da bacin rai yace
" I will teach you a lesson of your life idan har kika sake shiga rayuwata...."
Karfe 4:00pm daidai ya tashi, a chicken republic yatsaya ya siya musu manyan manyan kaza guda hudu da yoghurt kana ya nufi gida, Horn ya danna aka wangala masa hadadiyyar gate din gidansu, hancin motarsa ya danna cikin yalwattacen haraban gidan cikin mutunta juna suka gaisa da malam iro kana ya bashi Leda kaza daya, bai saurari godiyarsa ba ya nufi parking lot domin faka motar.
Part din ummu ya nufa da sallama dauke a bakinsa....
Ummu Kadai ya tarar a falon.
Cikin farinciki ganin mahaifiyarsa ya saki murmushi itama ta mayar masa da martani. tsunnawa yayi agabanta ya Dora kansa a cinyarta cikin kasalaliyyar murya yace
" ummunah sannu da gida"
cikin kaunar yaronta ta shafa kansa kana tace
"welcome home son! Ya aiki?"
"alhamdulillah ummunah"
ya amsa yana zama kan hadadiyyar royal chair dake falon.
"Ummu ina sister ne?"
"Uhmm wanna sarkin wayan tana dakinta"
" Okay" ya amsa kawai kana ya ajiye mata leda biyu na kazar.
Lumshe idanu yayi kyaakyawar fuskarta na masa gizo, burinsa yanzu Yayi tozali da ita.
" Son!?"
" Na'am ummu"
"na ce ya kamata kaje ka huta naga da alama yau ka gaji ko?"
" wallahi ummu na gaji" yafada yana kwabe fuska
"maza je ka huta, an barmin yarinya ita kadai, ni yau tun safe rabona da ita kace mata ina gaidata".
Murmushi yayi yana jin dadi yanda ummu da Faheemah ke tsananin son juna Hakan na masa dadi sosai...
" zata ji ummunah"
mikewa ya yi ya sumbaceta a hannu kana ya bi ta baya ya shiga part dinsu....
Tun daga parlour yake jin kamar sautin Kuka na tashi daga dakinta cikin sauri ya nufi dakin hadi da turawa...
_ina godiya makarantar rayuwar faheemah, ina jin daɗin yanda kuke karban ko wani book nawa, much love habibte's_
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Share
Comment
Vote
Thanks for reading
my novel
# rayuwar faheemah
#NoorEemaan🥀🌸
07082281566
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH🍓🍓
_by noorEemaan_📚✍️
kyautane (free novel)
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
There are many things in life that are difficult to change, but they are not impossible with hardwork and preserevance. Don't wait for change to come knocking on your door. You must seek it out and make it happen. Happy weekend my fans
43-44
(Not edited)
Yana bude dakin wayam bata nan, ciikin mamaki ya nufi toilet nan ma wayam, ga Kukanta da ya cigaba da tashi.
Cikin Tashin hankali ya fito daga dakin kamar ance ya kalli kasan kujera ya hangota dunkule agurin tayi rub da ciki, ajiyar zuciya ya sauke kana cikin dan sauri ya karasa wajenta hadi da daukota gaba daya jikinta duk ya hada gumi. Cikin rudewa ya shiga tattaba fuskarta kana ya ce
"hey look! Look! At me"
faheemah kuwa idanun nan yayi jajir sai sauke ajiyar zuciya take ko idanun ma bata iya budewa...
Ganin bata da niyyar magana yasa bai takurata ba. Dakinta ya shigar da'ita kai tsaye toilet ya nufa da ita, cikn jaccuzi ya direta, kayan jikinta ya shiga cire mata, kasancewar jikinta
A matukar kasalance yake shi yasa ta kasa hanashi, Duk kunya ya kamata Kamar ta nutse.
Wanka ya shiga yi mata a nutse yayinda idanunta suke arufe ruf.
Hakan ba karamin dariya ya bashi ba ganin yanda take ta faman runtse ido, ga jikinta dake rawa, kasa daurewa yayi saida yayi dariya mara sauti...
Bathrobe ya sanya mata brown color, kana suka fice a toilet din tana dauke a hannunsa, ido ya kura mata sosai tayi masa masifar kyau musamman gashin goshinta dana gefen fuskarta da suka sake kwanciya luf luf ganin burgewa, zaunar da ita yayi a gaban dressing mirror, hand dryer ya jona a socket ya shiga busar mata da gashin ta, tun Yana yin na marmari har hannunsa ya fara gajiya Saboda yawan gashi da cikarsa, faheemah ta bude idanunta dasuka yi ja ta kalle shi ta cikin mirror, dariya mai tafe da hawaye tayi Saboda yanda yayi da fuskarsa kamar zai saki kuka. Dryer ya ajiye kana ya kama kugu,
" yarinya wa kike wa dariya?".
Hannu tasa ta rufe Bakinta hadi da girgiza masa kai alamun
"a'a"
acikin ransa kuwa dadi yaji ganin tadan yi fara'a
"ya fu'ad. ka kawo na karasa".
"naki wayon, sai bayan dana gama zaki ce na kawo, Allah faheee na zata irin gashi na ne, 3-4 minutes na gama"
ya fada a fuska a kwabe, hadi da kunna on ya cigaba da busar mata.
Faheemah kuwa dariya ya bata a ranta tace
"banda abun ya fu'ad ina za'a hada gashin namiji dana mace?".
Bayan ya gaba ya kwantar da ita a gado
" ya fu'ad bansa kaya ba fa"
hanyar toilet dinta ya nufa batare d yace komi ba, sai da ya je daidai kofar toilet din ya juyo cikin husky voice dinsa ya ce "haka nakeson ganin ki"
ya shige domin yayi nasa Wanka...
"Ya ilaihi!"
Me ya fu'ad ke nufi, da bathrobe zan zauna?
Ta tambayi kanta, Cikin sweet and cool voice dinta tace
"wallahi yau kam ya Fu'ad sai sani kunya yake" sai kuma idanunta ya ciko da kwalla tuno da mafarkinta na dazu...
Fitowa yayi jikinsa sanye da towel mara nauyi ash color, yayinda jikinsa ke digan ruwa alamun wanka yayi...
Lotion mai saukin zafi ya shafa, hadi da dan fess turaren sa na love in oud Kadan. Hayewa yayi gadon hadi da mirginota samansa cikin matsanincin tsoron sa daya dirar mata ayanzu tace
" ya...f...fu...ad ban sa Kaya ba, kai m....."
Ai kasa karasa tayi saboda wani passionate kiss💋daya shiga bata cikin nutsuwa..
Dadin saliva dinsa hadi da kamshi mint da bakinsa keyi shiyasa ta ji ta a wata duniyar, haka shi ma, sosai yake enjoying kissing dinta, tun tana mutsu mutsu har jikinta ya saki....
★★ Ya dauki good 20minutes yana abu daya, ganin mood dinsa yafara sanjawa sosai yasa shi zare labbansa ahankali daga cikin bakinta.
Domin bayaso ya yi wani abu daya fi wanna, so yake sai ta gama sakin jiki dashi.
Mutuniyar kuwa lakwas tayi domin ji tayi jikinta ya mutum, wani zir zir take ji ila'irin jikinta na mata, ga kuma matsananci kunyarsa dake dawainiyya da ita. Matse ta Yayi Ajikinsa kana ya saki Wata katuwar ajiyar zuciya, bayan like kamar five minutes yace
"banason ganin ki da manyan kaya matukar mu biyune, kidinga sa min English wears, su nafi son ganin ki dasu, amma idan mukayi baki shine zaki dinga sa Mayan kaya kinji yar karkara"
yakarasa cikin zolaya, cusa kanta tayi a kirjinsa kana a kunyace ta amsa da
"in sha Allah"
gyara mata kwanciya yayi ajikinsa kana yace
"meyasa ki Kuka dazu?" Siririyar ajiyar zuciya ta sauke kana cikin cool voice dinta daya sake sanyi kalau tace
"Nayi mafarki da abbuh'na".
"Did you want to talk about it? (Kina son magana akan shi)"
Ya tambayeta, Jinjina masa kai ta yi alamun
"eh"
"uhumm go on inajinki"
yasake fada yana shafa lallausan gashinta mai yawan gaske.
Saukar abu mai dumi a chest dinsa ya tabbatar masa da kuka takeyi. Can kasan makoshi yace
" ya ilaihi"
hadi da lumshe rikitatun idanunsa! Sanin cewar baya son kuk'an yasa ta share hawayen cikin sauri kana ta Cigaba.
"nayi mafarki ina gudu awani kutsurmin daji,yayinda wasu mata biyu suka biyoni da wuka, sai kawai na ga abbuh na ya bayyana a gaba na, hannuna ya kama ya jani muka cigaba da gudu, sai kawai na ga matan nan sun bayyana agabanmu sai dayar tasa wukar hannunta ta raba hannunmu dake cikin na juna, wanna Hakan yasa muka ji ciwo sosai jini na zuba, dayar matar sai wani kallo take min Dana kasa fahimtar sa, fuskar ta abun tsoro mai sanja launi kala- kala , dayar matar ta daga wukar hannun ta zata caka min abbuhna ya shige gaba wukar da sauka acikinsa nan take na ga ya...mu...mu...tu... Sai kuma matan suka gudu suka tafi........"
Tafada cikin rawan murya yayinda hawaye ke zuba sosai a idanunta, wanda ya jika fresh glowing skin dinsa.
idanunsa sunyi jajur saboda Kukanta na ratsa zuciyar sa.
"Shhhhhhh is okay, is alright".
Ya fada yana bubbuga bayanta, sai da yaga tayi shiru yace
"heemah kina jina?"
"Eh"
ta amsa asanyaye, shi mafarki ba gaskiya bane, inaso aduk lokacin Dakika yi mafarki mara kyau kada ki bayyana ok? Domin baya cikin koyarwan fiyayyen halitta.
Kyakyawar mafarki ake bayyana wa, mummuna kuma kiyi addu'a akai Allah ya musanya miki da Mafi alkhairi, if possible ma kiyi sadaqah domin warakace ga dukkan damuwa.
Inaso ki kwantar da hankalinki babu abunda zai samu abbuh kinji?"
"toh" ta amsa
"good gurl and kada kiyi kuka again, promise?"
jin jina kai tayi alamun eh. Sosai maganarsa ta sanyaya mata zuciya duk da can kasan ranta tunanin abbuh'nta ne fal acikinta.
Ganin ana kiran magriba yasaki mikewa hadi da sumbarta goshinta ya shige toilet yasake wanka hadi da yin alwala, bayan ya fito ya sanya jallabiya maroon mai guntun hannu kana yace ta yi alwala itama, ya fice cikin sauri jin za'a tayar. Mikewa Tayi cikin sauri tayi wanka hadi da alwala ta fito, black Arabian down ta sanya mai yalwa sosai hadi da dan hijab da aka fi sani da "half sunnah" pink color kana ta tayar da sallah cikin nutsuwa. Bayan ta iddar ne tayi addu'a sosai musamman ga abbuhnta, tana zaune tana lazimi har aka Kira isha tayi hadi da shafa 'i da wutiri wanda ya zame mata jiki idan batayi ba bata jin dadi.
Bangaren Fu'ad ma sai da Yayi isha ya nufi part dinsu, yana jin nishadi na musamman hadi da iska mai dadi na ratsa shi na sauke nauyin sallan dake kansa.
sallama Yayi, faheemah ta amsa, cikin takun kasaitarsa ya karaso gabanta, rage tsawon sa, kana ya dora hannunsa saman nata hannun, wanda yasa ko ganin Hannunta ba'a yi saboda Hannunsa karfafa ne irin na ingirman namiji. Cikin marairaita yace
"faheeta am hungry"
Lumshe idonta tayi kana ta budesu tana sakin murmushi, domin sosai takeson yana mata wanna salon sa mai matukar burgeta....
"Ya fu'ad sai dai naje part din ummunah na dauko abuncin" ta karasa tana wasa da diamond ring dinta
"Noo! Ki barshi na taho da kaza da chips, I guess zai ishe mu, banason cin abunci mai nauyi"
"Amma bari ni na dauko abunci tunda baki ji abunci da rana ba sarkin kuka" ya karasa azolaye
"a'a ya fu'ad abinci zai min nauyi"
"Then.. me zaki ci?" Ya tambayeta yana tsare ta da rikitatun idanunsa
"zan ci abunda ka taho dashi"
jinjina kai yayi batare da yace komai ba.
Cikin sanyinta ta nufi kitchen, plate, fork 🍴 ruwan roba, sai lemo gasless ta dauko kana ta nufi dakin. Kazar hadi da chips din ta zuba musu aplate daya Domin ta lura yafi son hakan. Fork ta mika misa, girgiza mata kai yayi, kallon mamaki ta amsa,
"bazaka ci ba"
ta fada cikin tattausan muryanta.
Murmushi Yayi, kana ya ware mata ahannayensa. Lura datayi cewa bayason musu yasa ta ja guiwar ta har izuwa gabansa, kana tace
"gani" hadi da tsunkuyar dakanta kasa kamar wacce tayi wa sarki karya Murmushi da bai yi niyya ba ta subuce masa can kasan kasan makoshi ta yadda shi kadai zai ji yace
"I love your childishness" (Ina son yarintarki).
hadi da janyo ta jikinsa. Kusan atare suka sauke ajiyar zuciya. Kamshin jikinta da nashi daya gauraya da juna yasa su jin wani yanayi na musamman...
Zaunar da ita yayi a cinyarsa kana ya debo chips hadi da naman ya nufi small cute lips dinta dashi.
Ahankali ta bude bakin yasa mata, cikin nutsuwa ta shiga taunawa Wanda Hakan ya burgeshi sosai.
Haka ya cigaba da bata abincin, saida ya tabattar da ta koshi kana shima ya ci nasa, ruwa da lemo suka sha kana ta fitar da kayan Kitchen, wankesu tayi kana ta koma dakin...
Ta shiga ta ganshi yayi resting jikin sa a gado, toilet ta nufa tayi wanka hadi da brush ta leko da kanta domin batason ya ganta da dan guntun towel din jikinta
Saboda matsanancin kunyarsa da takeji, ganin baya dakin yasa ta saki ajiyar zuciya kana ta fito.
Fitowarta keda wuya taji ringing din wayarta, ganin number shine ya sa ta daga tana mamakin Kiran ko na menene?
" meet me at upstairs faheee"
yace mata, boyayyen ajiyar zuciya ta sauke kana tace
"ok mintuna kadan ina zuwa"
"noo yanzu nakeson kizo, and kamar yanda kika fito a wanka a haka zaki zo gareni, kinsan banason musu right?"
Ina jiranki.....
Kit ya kashe wayar...
"Nikam yau na bonu yanzu a haka ya Fu'ad keson naje gareshi"
Tafada tana kallon kanta. Zaro ido tayi tuno dazu daya yi mata wanka. Kansancewar bata nutsuwarta yasa kwatakwata batasan yanda abubuwan suka kasance ba.
" ya na iya"
Tafada asanyaye hadi da bude kofar Dakinta ta fita.
Sosai ya kura mata ido ta cikin CCTV camera da akayi connecting daga dakinsa zuwa dakinta, wanda Ita kanta faheemah bata san da akwai cameran ba, kyakyawar surarta ta figure 8 ya sake bayyana ta cikin towel din mai kalan white, yayinda santala-santala cinyoyinta ke sheki gwanin sha'awa. Lumshe rikitatun idanunsa yayi tuno kyakyawar surarta lokacin da yake mata wanka.....
Shi ya san me yake ji Daurewa kawai yake, domin bayason Yayi loosing control akanta, haka kuma baya son yayi wani har sai irin shakuwar da yake so ya shiga tsakanin su...
"Assalama alaikum" ya juyo muryan ta daga bakin kofar.
Murmushi mai sauti yayi domin sakalcinta na bashi dariya some times, amsa sallamar yayi hadi da bata umarnin shigowa...
Ahankali ta bude kofar dakin ta shigo...
Asanyaye ta zauna abakin gadon, ta shiga wasa da zoben hannunta.
Kura wa kyakyawar bayanta ido yayi kusan 5minutes, kana yace
"Yar kauye kawai, zaki shigo dakin mijinki har da tsayuwa abakin kofa Kamar bakuwa"
taji saukar muryansa a bayanta, Murmushi kawai tayi ita kam dariya yake bata idan yace yar kauye
"Zo gareni" ya fada yana ware mata hannayensa, cikin kunya ta fada jikinsa hadi da lumshe idanunta saboda soft skin's dinsu daya hadu da na juna.
Sosai shima fu'ad yake cikin wani yanayi na bukatuwa, amma alkawari yayi wa kansa bazai yi tarayyan da ita yanzu ba.
Shiru sukayi dukkansu kowanne da abunda ke cikin zuciyarsa, Faheemah addu'a take Allah yasa yanzu ya fara sonta kamar yanda ta mace asoyaayarsa, domin bata jin xata iya fada masa tana sonsa, gani take tamkar ta zub da ajinta ne.
shima fu'ad tunani yake shin zata karbi soyayyarsa? Tana sonsa? Ko kuma kawai tausayinsa da take ji alokacin rashin lafiyarsa ne har yanzu aranta? Yana mamakin da bata taba nuna alaman tana sonsa ba, bayan yanmmata da dama a haduwar farko suke bayyana sirrin zuciyarsa. Tabass itadin ta daban ce acikin dubbanin mata hakama ta musamman ce agaresa domin addu'ar sa kullum Allah ya bashi mata mai kamun kai hadi da nutsuwa, Allah maji rokon bayinsa ya amsa masa.
Ajiyar zuciya ya sauke hadi da kankameta, kana cikin rada ya kirata
"heemah"
da "na'am" ta amsa.
" Kintaba yiwa abbuh wani laifi? I mean kin taba masa wani Abu mai girman gaske?"
Kwalla ce ta ciko idanunta, ahankali ta dago kanta hadi da fashewa da Kuka!
"Ooh shit" yafada yana dukan gadon hadi da runtse idanunsa.
"Why! why!! why!!!?"
ya fada cikin fada-fada.
Kana ya kara cewa
"Me nace na abun Kuka anan fisabilillahi?"
Hadiye Kukanta tayi kana tace
"Kayi hakuri banyi da niyyar bata ran ka ba, I just can't help it tuno cewa abbuh na baya ko kallona all this years".
Wallahi tallahi a iya sani na bantaba yiwa abbuna laifi bah. Shafa bayanta ya shiga yi kana yace " I trust you heema, yi shiru komai zan daidaita ok?"
Jinjina masa kanta tayi hadi da sauke ajiyar zuciya.
Babu jimawa bacci ya dauke ta, kurawa fuskarta ido yayi, azihiri fuskarta yake kallo amma abadini tunani yake, wani murmushi ya saki kana yace "yes! Hakan zanyi Allah kabani sa'a ya fada abayyane" hadi da sumbatar goshinta babu dadewa bacci ya dauke shi...
Washe gari bayan duk sunyi breakfast apart din ummu, ya mike hadi da goge bakinsa da tissue, sumbatar ummu yayi a hannu kana ya ja kumatun fareesa cikn wasa wanda yasa ta sakin murmushi, ido suka hada da ita, saurin mayar da kwayar idanunta kasa tayi tana wasa da zoben hannunta, murmushi kawai yayi hadi da cewa
" shagwababiyyar ummu na tafi "
be jira amsar ta ba, ya fice cikin sauri Domin ya makara...
fareesa ta hau sama Domin shiryawa saboda tana da exam karfe takwas da rabi. Kan royal chair dake hadaddiyar parlor suka koma
"Diyata faheemah" ummu ta kirata.
"Na'am ummunah" ta amsa
"ina miki magana amatsayina ne a matsayin mahaifiya agareki bawai suruka ba, duk lokacin da mijinki zai fita office ko unguwa make sure kin rakashi ko da zuwa kofa ne ok?"
Cikin kunya hadi da kaunar ummu tace
"kiyi hakuri ummu zan gyara". Murmushi ummu tayi Tana mamakin sanyin halinta, "bakiyi mun komai ba diyar albarka"
Murmushi tayi hadi da kwantar da kanta akafadar ummu Tana jin soyaayyar surukarta na ratsa ta.
" inyee autar ummu (faheemah) irin wanna soyaayyar haka, I will like to be like you when I grow up" ta fada cikin zolaya.
Dariya faheemah tayi hadi ta rufe fuskarta...
"Ke fareesa bar mun diyata ta huta hakan nan"
"Allah ummu kina shagwaba autar taki da yawa fa"...
"ya son ranki toh" ummu Tafada tana Kara kwantar da kan faheemah ajikin ta "shikenan Matar brother ta kwacemin kujera ta na auta, ya na iya na ci girma na bar miki" Tafada tana kwabe fuska irin na shagwaba, dariya suka ummu suka sanya mata, fareesa badai abun dariya ba, Itama dariyar tayi kana tayi musu sallama ta fice domin Kiran ya anwar dake shigowa wayarta Wanda ya tabattar mata daya iso domin shi zai kaita makaranta...
Misalin karfe biyu na rana, bayan ya iddar da sallar azahar a masallacin dake gefen bankin yaji wasu matasa na fadin
"jibi za'a rufe registration din JAMB fa abokina Wallahi yau nasha wahala Sosai kafin nayi nawa register din..."
Ai bai jira yaji karshen maganar su ba, ya figi motarsa ya bar bankin, a ransa godiya yake wa Allah daya sa yaji maganar nan, amma ace yau saura kwana uku a rufe amma baida labari sai yau .....
"alhamdulillah ya Allah"
ya fada a bayyane daidai isowarsa cafe din mai suna albarka cafe dake gidan Buhari.
komai da ake bukata ya biya hadi da karban foam din ya fada musu zaiyi submitting zuwa yamma tunda suna kaiwa dare....
Office ya koma kafin
lokacin tashi yayi.
Isar gida ko part din ummu bai je ba ya nufi nasu part din.
" Inason faranta maka rai ya fu'ad, inason kuma bin umarnin ka, amma ina jin kunyar kayan nan sosai"
tafada abayyane, kana a karo na barkatai sai faman jan yellow T-shirt da tsayinsa ya tsaya daidai cinyar ta ne, sannan hannun rigar armless ce, yellow head band ta sa a gashinta, sai dan karamin barima mai yellow stone ta sanya , fuskarta kuwa light make-up ne, daga powder, white lip gloss, sai kajol data zirara sosai tayi kyau gwanin birgewa
"ya rabb kabani ikon tsayawa agabansa da wanna kayan" ta fada cikin sanyi muryanta.......
Ko gama rufe baki batayi ba taji sallamar sa hadi da bude kofarsa a lokaci daya, ai mutuwar tsaye yayi sosai hadadiyyar surarta ta figure 8 ta bayyana acikin rigar, jiyayi kamar ya hadiye ta ko ze samu sauki soyayaarta dake karuwa da duk bugun zuciyarsa. cikin kasalar daya saura masa yace
"Faheeeeeta"
Cikin dan sauri ta daga kanta domin tone dayayi amfanin wurin kiranta dashi...
Ganin ya ware mata hannayensa yasa cikin dan gudu- gudu tafada a faffadan kirjinsa.
Lumshe ido yayi saboda dada'ddan kamshin daya ziyarci hancinsa, cikin kunnenta yarada mata
"you look gorgeous my girl"
kana yabata light kiss a lips dinta hadi da janyo hannunta ya zaunar da ita agado, shima zama yayi hadi da ciro form din cikin jakarsa...
Mike mata yayi hadi da biro yace ta cike, kallon form din tayi madaukakin farinciki ya bayyana afuskarta domin ta fahimci form din kona menene, ta budi baki za tayi magana ya ce
"shhhhhhh! and just fill the form"
saboda farinciki Hannunta har rawa yake, fahimtar Hakan yasa shi dora hannunsa saman tata, cikin tausayinta
yace. "nutsu ki cike ok?"
kai ta jinjina masa cikin farinciki kana ta shiga cikewa cikin nutsuwa...
cikin 15min ta gama hadi da mika masa, Karba tayi kana yace
" inyee ashe diyar ummu likita zata zama"
yafada idanunsa akan rubutun mai matukar kyau da tsari. Murmushi tayi kana ta rufe fuskarta cikin kunya.....
Mikewa Yayi yace
"bari na kai musu nadawo kafin magriba"
binsa tayi abaya har bakin kofa dazai sada shi ta waje yatsaya hadi da kallonta domin yayi mamakin ganin ta biyo shi domin bata taba Hakan ba.
"zaki bini?"
Ya tambayeta, girgixa kai tayi, Kukan da take kokairin rikewa ya kwace mata, fadawa jikinsa tayi kana tace
" ya fu'ad thank you so much, bansan da wani irin kalma zan gode maka ba.
Allah ya biyaka da alkhairinsa ya rabaka da ummun Lafiya" ta karasa tana kara kankameshi....
Cikin kaunarta hadi da tausayinta yavshiga Bubbuga bayanta cikin farinciki addu'ar da tayi masa yace.
"ameen ya rabbil samawwati, yi Shiru no more cries okay"
"toh"
tafada cikin cool voice dinta hadi da breaking hug din ta masa adawo lafiya ta juya zuwa dakin ta, shima ba bata lokaci yabar gidan....
Ahanyar dawowa yayi sallar magriba kana ya nufo gida. Axaune dukkansu suke aparlon ummu sai hira suke ganin burgewa, sannan duk sanye da hijab suke da alama basu dade da iddar da sallar ba. Sallamarsa ta katse musu hirar tasu.
Amsawa sukayi kana su Faheemah suka gaisheshi, amsa yayi kana ya nufi ummu gurin ummu ya tsugunna hadi gaisheta, murmushi tayi kana ta amsa masa cikin kaunarsa.
Tambayarsa ina yaje tayi, a atakaice ya mata bayani, addu'a sosai Tayi masa hadi da sanya masa albarka. Cikin kaunar mahaifiyarsa ya shiga amsawa da ameen.
"Mami meyasa komai daya dace ace nina sameshi, Faheemah ke samu?"
"Ada ina ganin cewar idan na samu SALMAN na gama more miji, sai naga ashe shi ba komi bane akan mijjn Faheemah, inason shi Mami, tun daga ranar dana Dora ido na akan hoton sa, kiyi wani abu mami inason sosai Tafada cikin bayyana zallan abunda ke cikin ranta"
Mami dake fama da wanki ta dauraye hannunta kana ta zauna kusa da jameelan
" kada ki damu diyar albarka, ina mai tabattar miki ko zan rasa komai nawa sai kin mallakeshi, so nake na karbo kudin dashin nan naje wurin malam"(Allah y shirya, malam ko boka?)
Yawwa mami kiyi wani abu please akwai ma dubu hamsin dazan baki ki kara akai. Ai farinciki ne ya bayyana afuskar Mami jin za'a bata kudi, yawwa yar albarka"
******** *******
9:00pm kwance suke agado kowannensu sanye da sleeping dress, Faheemah tun tana jin kunya saka sexy wears dinnan har ta dan saba Domin ta lura yafi son ta sakasu...
" faheeta" ta Kira ta cikin hadadiyyar muryansa.
"Na'am" ta amsa cikin cool voice dinta.
"Inaso ki bani labari"
Domin so yake ya katse shirun dasuka yi almost 1hr babu mai magana acikinsu Domin dukkansu ba masu son hayaniyya bane ba.
"Ko bacci zakiyi ya sake tambayarta?"
"Aa yah.... Fu'ad" ta fada cikin cracking voice.
Kana tace "banda labari sai dai na baka labarin
RAYUWAR FAHEEMAH" tafada hawaye na cika idanunta.
Bai ga hawayen da suka cika idanunta ba hakan yasa yace
"ok na karkade kunnuwana ina sauraranki..."
"Sunana Faheemah abubakar idris asalin yar..................................."
Nan ta shiga bashi labarin komai na rayuwarta bata jin zata iya boye masa komai, ai duk dauriyan fu'ad saidai ya zubar da hawaye musamman inda mami ta zuba mata zallan attaruhu afarjinta. Wanna rashin imanin da tsanar har ina?
Ta tambayi kansa, take yaji wata tsanar mami na ratsa shi, sai kuma ya shiga mamaki meyasa abbuh yadaina kulawa da lamarin FAHEEMAH bayan kuma matsananci soyaayyar dayake mata a da?
Kankameta yayi yana jin soyaayyarta, kaunar, hadi da matsananci tausayinta na ratsa shi......
Kara matseta yayi a faffadan kirjinsa yayi yana bubbuga bayanta saboda kukan da takeyi, tabass ayau baya jin zai iya hanata kuka Domin wani kukan ma rahama ne, kuma yasan shi ya tado mata da mikin dake binne aranta, shine dalilin daya sa ta tuno da labarin rayuwarta mai cike da abun tausayi. Ayau baya jin zai cigaba da boye matsananci soyaayyarta dake karuwa akowacce dakika azuciyar sa Batareda ya furta mata ba....
Cikin had'add'iyar husky voice dinsa daya dan canza amo saboda kukan da yayi yace
"heemah I love you, I love you to the square of infinity"
sai kuma ya sumbace goshinta, tareda cigaba da zubo mata kallaman soyayya mai tsayawa arai. Ji tayi numfashinta ya tsaya cak!
Sai kuma wani matsananci farinciki hadi da shaukin sonsa ya shiga ratsa sa. A ranta tace "Yau ya fu'ad ya furta min kalmar *SO* ya rabb am so happy.
Alhamdullillahil lazi bi ni'imatihi tatimun solihat"
farincikin da take ciki ya kasa boyuwa a saman kyakyawar fuskarta.
"Mrs fu'ad did you also love me? Please say yes!"
Yafada cikin salon marairaita hadi da wani salon shagwaba da'a gabanta kadai yake irinsa, Domin yasan cewar ita din ta daban ce, sakar mata fuska ba zai sa ta raina sa ba, kamar yadda yayi tunani a da.
"Please faheeta say yes ya sake fada yana kokarin ganin fuskarta" cikin kunya ta bude karamin cute lips dinta tace
"I love you too ya fu'ad"
ta fada hadi da boye kanta a kirjinsa...
Sosai yayi farinciki
kana kuma yana jin kansa sakayau Domin ya amayar da abunda ke ransa tsawon lokaci.
Hade bakinsu yayi waje daya, ahankali ya kamo lallausan tongue dinta ya shiga kissing dinta passionatly...
*****★ *****★ *****★
"Umaimah inaso kiji gidan ummunku kamar yanda kike yi ada, inaso ki hada su fada, ki datsa musu tsanar faheemah ta hanyar tuggu, ni kuma zan shiga zan fita har sai kin mallaki fu'ad amatsayin miji. "
"Wayyo sweet mamana shiyasa nake sonki, nayi farinciki da wanna maganar".
Bari naje na shirya kayana" tafada cikin zumudi kana ta nufi dakinta cikin sauri, kallo hajja Hindu ta bi yarta dashi cikin kaunarta, Domin tun bayan da fu 'ad yayi aure sai yau taga dariya afuskar yarta ta mafi soyuwa aranta
"dole nayi wani abu domin farincikin yata ta fada abayyane".
washegari bayan umaimah ta bar gidansu da misalin karfe 10:00 na safe ta nufi gidansu ummu da akwatin ta set biyu kai kace kasar zata bari.
Itama hajja Hindu shiryawa tayi domin zuwa wurin bokansu, tana dab da isa wurin bokan taga mami ta fito fuskarta dauke da murmushi. " Hindu" mami ta Kirata cikin zallan mamaki, domin bata yi tunanin ganinta a wanna lokacin ba.
Duk da tasan cewar hajja Hindu zata zo ko ba dade ko ba jima hakan ya sa tabawa bokan kudi masu yawa akan ya mata aiki, boka kuwa ya yi mata alkawarin cewa ze yi mata aiki tamkar yankan wuka, ya kara da cewa ko da hajja Hindu tazo bazai yi mata aiki ba, zai dai karbi aikin ne amtsayin zai yi mata aiki, hakan yasa bata da wata damuwa...
Dariya hajja Hindu tayi hadi ta tafa hannunwa sai ta bata rai kamar ba ita tayi dariya yanzu ba kana tace " eh lallai kan mage ya waye, wato har kinsan hanyar zuwa wurin nan kenan?
Toh ki Sani, ni Hindu sai inda karfina ya kare wurin mallakawa yata abun da takeso, Dariya mugunta itama mami tayi kana ta shiga yaba wa hindu maganganu, hmmm hindu muje zuwa Dan halak ka fasa shege Sai yanka, Allah ya bawa mai rabo sa'a...
Nan suka shiga yabawa juna magana zagi ta uwa da uba abun babu dadin ji, haka suka rabu baran baran tamkar ba aminan junan nan bane....
Wurin bokan hajja Hindu ta shiga, ta sanar dashi bukatarta tareda ajiye masa kudi har 1 million ganin kudi yasa boka rudewa ya amince nan take zai mata aiki mai tsananin zafi, sai kuma ya kwashi yanda suka yi da mami ya gaya mata, dariya kawai hajja Hindu tayi domin daman tasan za'a rina.
ya kuma sanar da ita aikin ze dauke shi dan tsawon lokaci kafin ya gama, domin so yake yayi mata aikin mai xafi da zai sa fu'ad ya kawo kansa da kansa wurin umaimah.
Domin yace sai soyaayar umaimah ya kusan haukatashi, yabata umarnin tafiya kana ya ce idan ya gama aikin zai kirata a waya, cikin farinciki ta bar cikin kusurmin dajin ta nufi gida......
Share
Comment
Vote
Thanks for reading
#rayuwar faheemah
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH 🍓🍓
_by NoorEeman_ 📚✍️
Wanna littafin kyauta ne
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Happiness comes when you stop complaining about the troubles you have, and thank Allah for the troubles you didn't have💝👌
45-46
Cikin tafiyar nutsuwarsa hadi da kasaitarsa ya nufi wurin babban malamin da ke unguwar kurna masallaci.
Zaune yake kan sallaya a daidai madaidaicin kofar agidansa, ga tarin littattafai addinin agefen sa, yayinda yake rike da Qur'ani yana Karatu cikin suratul Yusuf kasa kasa, kallo daya zakawa malam haroon ka tabattar da addnin Islam ya gama ratsa shi, sosai yake da kamala hadi da kwarjini irin na malamai magadan annabawa. Sallama yayi masa hadi da runtsunnawa alamun girmamawa agareshi kana suka gaisa cikin mutuntawa.
Bayan nan, sai ya shiga yimasa bayanin abunda ke tafe dashi, ya kuma sanar da shi abunda ya dace ya sani din, "ikon Allah" cewar malam haroon yana jinjina girman al'amarin, amma ba abun mamaki idan Mutum yayi duba da rayuwar yanzu. Cikin muryan nutsuwa yacewa Fu'ad " kada kadamu yaro, zanyi istahara adaran yau, duk da akwai abunda zuciyata ke rayamin, amma bazan yanke hukunci ko na fada kai tsaye ba. kadawo jibi kamar iyanzu in sha Allah babu abunda zai gagara da yardar Allahu". Godiya sosai fu'ad Yayi wa malam kana ya ajiye wa malam rafar Dari biyar guda biyu, Sam malam din ya ki karba saida Fu'ad din ya dinga magiya kana ya karba yana masa godiya hadi da kyakyawan adduo'i, motarsa ya fada kana ya bar unguwar, aransa yana fatan adace!
Horn daya ya danna malam iro ya bude masa gate, daidai parking space ya tsayar da motar sa kirar Bugatti divo.
Part din ummu ya nufa domin yau weekend hakama yana kyautata zaton shagwababiyyar tasa tana part din ummu.
Daidai yazo bude kofa yaji muryan wanda ya kasa tantance ko waye "asarariya yar gidan matsiyata da sannu wanna gidan nan zai gagareki, sai na lalata rayuwarki ta yadda babu Wanda zai sake rabarki bare nuna soyaaya agareki" domin tana bakinciki da yadda yan gidan ke haba haba da Faheemah kullum...
Saurin murda kofar yayi ya shiga, sadai yana shiga falon yaga wayam sai Faheemah dake zaune ta rufe fuskarta da hannayenta, ko kadan ba ta ji shigowar shi ba domin ta xurfafa atunani, tarasa me tayi wa umaimah? Tarasa meta tsare mata agidan nan? Ranar farko data zo tayi matukar mamakin ganin yanda take hararata amma data ga idanun su ummu Zai yo kanta Sai ta maza ta dora Murmushi a saman afuskarta. Wani lokaci ta banga jeba ta wuce, wani zubin tsaki take jamata, haka kuma tana hango tsanar aduk lokacin da suke tareda Fu'ad wani zubin har labe ta musu... Abun na matukar damunta, amma bata nuna wa kowa ba, domin Ita kam duk tunaninta ta kasa gano abunda ta wa umaimahn.
tattausan hannunsa ya dora a saman hannun ta dake saman fuskarta. Cikin sauri ta dago kanta, "heemah what's wrong?" Ya tambaye ta yanason tabattar da abunda yaji. Murmushi ta kakalo kana ta ce
"ba komi ya fu'ad " cikin rashin yarda da abinda tace yace
"are you sure heemah?"
Muryan wa nake ji tana kamar zagi some minute ago and da wa take?"
"zagi kuma?" ta fada kamar bata san komi kana tace "ba wanda yayi zagi saboda ni kadai ce a falon nan tun dazu, ummu ta shiga ta kwanta, anty Fareesa kuma tana school..."
" ok fine tunda kin ce haka amma idan na tabattar da abunda naji, bezai mana kyau ni dake ba" yafada a dan azafafe domin akwai abunda yake zargi...
Cikin shakuwa da zazafar so, daya shiga tsakanin su a yan kwanankin nan tace
"Afuwan my ya fufu bakowa fa nace, da gaske nake, ta karasa hadi da fadawa jikinsa, oya yimin murmushi please "
domin so take ya manta da maganar bama taso ya sani. Dan cije hancinta Yayi kana cikin zolaya yace " this small girl kin raina ni ko?"
"Wayyo ummunah!!! ya cinye min hanci na" tafada cikin zallan shagwaba hadi da yarfa hannu.
"Raguwa kawai I wonder idan mun zo babbar harka ya zakiyi am sure duka yan gidannan zaki taramin" ya fada yana daga girarsa daya
gabanta ne yafadi domin bai taba dauko mata wanna maganar ba sai yau, amma sai ta basar kawai tayi dariya hadi da rufe fuskarta.....
"faheee ina jin bacci, Muje ki tayani bacci kafin azahar" bata son mai musu dan haka ta gyada masa kai, daga ta Yayi cak! ya nufi ta kofar baya, ganin an rufo kofar cikin sauri yasa shi yin murmurshi gefen baki,hadi da yin kwafa domin yasan ko wacece ta musu labe, I will definitely deal with you ya fada kasa kasa " sarkin son jiki kuwa luf Tayi bata san meke faruwa ba...
Bayan magriba fu'ad yafita da babur din malam iro domin zai fi masa saukin fita,acewarsa bayason fita da mota, wanda hakan yasa malam iro jin dadi rashin girman kai irin nasa. "Albaik chicken" ya nufa, hadadiyar kazarsu mai dadin dandano ya siyi guda biyar hadi da farmfresh yoghurt na vanilla, yayinda ya siyowa su ummu farmfresh din na mango dan ita da fareesa sun fi son shi, tunowa Yayi da akwai umaimah yasa ya siyi mata itama domin idan bai siya ba ummu zata masa fadane.
Ahanya isha tayi masa dan haka saidai ya tsaya Yayi sallah a babban masallacin dake gadon kaya kana ya nufi gidansu dake janbulo first gate...
Godiya Yayi wa malam iro, bayan ya bashi mukulli hadi da bashi Leda daya na kazar mai dauke da tambarin albaik din. kunya ce ta kama malam iro domin baya mantawa Fu'ad din ne yasiya masa babur dinan da dadewa, dan ma bai fiye hawansa sosai hakan yasa lifan din keda sabunta har yanzu.
Direct part din Ummu y nufa, Zaune suke su uku Banda faheemah da daman ya ce kada ta fita, fuskarsa adan daure ya zauna kusa da ummu, sannu da zuwa suka masa ya amsa atakaice, kana ya gaida ummu fareesa ma fuskarta ba yabo ba fallasa domin sosai take jin haushin umaimah dan dai Ummu ta ja mata kunne yasa take sausauta mata, tarasa ummu wacce irin mai sanyi hali ce hadi da rama mugunta da alkhairi?
"ummu yau baxamu yi dinner a nan ba"
ya fada yana sosa kansa, domin sosai take karantar zallan zumudi a tare da shi wanda bata san ko na menene ba
"Meyasa toh?"
ummu ta tambaya tana sauraran Karin bayani daga gareshi, "Ummunah zamu ci wanna" ya fada yana nuna ledojin hannun sa.
"son banason haka fa, idan kai ka koshi diyata Faheemah fa?"
Ai karaf fareesa ta ce
"ummu ai brother da matarsa Abu daya ne, duk abunda daya yakeso, dole shima Dayan zai so shi"
" yawwa my little sis that's why I love you" yafada yana cewa mata High five ai kuwa ta bashi hannu suka tafa
Sosai ran umaimah ya baci, jin ana maganar Faheemah, musamman abunda fareesa tace, ( dama kuma fareesa ta fada da biyune domin taji haushi)
Murmushi ummu tayi kana tace" gidanku wato kun mayar dani kakar ku ko? Murmushi shima Yayi kana, ya sumbaci hannun Ummu yace sai da safenku yafada yana ficewa cikin sauri bayan ya ajiye musu tasu ledar domin ya matsu ya yi tozali da kyakyawar fuskarta.
zaune take ta takure waje daya atsakiyar gado, murmushi mai sauti yayi yarintar ta na burgeshi mafi yawan lokuta cikin matsananci soyaayyar hadi da kaunar ta yace
"goofy angel come to me"
yafada yana bude mata hannayensa...
cikin sauri ta sauko hadi ta fadawa jikinsa. Sai kuma ta dago kanta hadi da turo baki tace
"ya fu'ad shine katafi ka barni nikadai kuma ka hanani zuwa wurin ummunah ko" tafada tana dan cizon tsakiyar kirjinsa ta saman rigarsa...
"Auuchh!"
Ya fadamin yana shafa kirjinsa hadi da kwabe fuska, cikin salon maganar dake zautar da ita aduk sa'ilin da yayi yace " yarinyar nan kin zama muguwa ko?" Dariya ta kyalkykale da ita saboda yanda yayi fuska tamkar taro Dan shekara 3 dole ya baka dariya. Cikin muryan rada yace" zan Rama ne yarinya" yafada yana dan cizon cute soft lips dinsa.
Shagwabe fuska tayi dan ita ba ta fuskanci komai ba.
"kinyi sallar kuwa?"
" Eh" ta amsa cikin cool voice dinta.
"Good girl"
yafada yana dan bubbuga gefen fuskarta ahankali.
" dauko mana plate and cup kinjj?"
Da "Toh" ta amsa, bayan ta dawo tace
"ya fu'ad baxamu je wurin ummu cin dinner ba?"
"A'a my goofy angel anan zamuyi yau, and saina ciji bakin mai cewa ya fu'ad, kin manta hukunci dana miki da safe ko? "
Yafada yana dan dage girarsa.
Murmushi mai sauti tayi domin sosai take son sunan
"goofy angel "
daya data kiranta dashi, sai kuma ta kama kunnuwanta tace; am sorry ya fu.....
Au yi hakuri na manta"
tafada tana rufe bakinta.
bai ce komai ba ya shiga zuzzuba musu farm fresh yoghurt din,hadi da juye musu kazar a plate. "Oya open up?" Yace mata.
Cikin kunya ta bude bakinta ta amshi Naman da haka suka ci kazar su hadi da farmfresh yoghurt, bayan sun gama ta waken plates da cups dasuka bata kana ta koma dakin. Karar ruwa ta ji a toilet da alama wanka yake, fitowa yayi sanye da bathrobe ashcolor yayinda fresh glowing skin dinsa ke sheki,
" go and take your bath faheee"
yafada yana shafa lotion mai saukin xafi , hadi da fashe sanyayyar turaren tomford mai dada'dan kamshi, "faheeta je kiyi wanka mana" ya sake ce mata asanyaye ta mike ahakannan taji gabanta na faduwa
Bayan tayi wanka ta fito da bathrobe dark pink daya kara fito da golden skin dinta mai matukar taushi.
" uhmm ya.. Sai kuma ta tuna tace, zanje na dauko kayana adaki" wani sexy sleeping wear mai kalan🟡 Wanda da shi da babu duk da daya ne ya miko mata, a sanyayye ta amsa domin bata son mai musu, bandaki ta nufa domin ta sa, ya karbi rigar hadi da zare bathrobe din ya Sanya mata yellow short night gown din. Sosai ya shagalar da kallonta Domin sosai tayi kyau tamkar baby doll, tuno wa dabasu yi alwala ba yasa shi kamo hannunta suka nufi toilet, brush hadi da alwala sukayi kana ya shimfuda musu sallaya yayinda ya dauko mata babban hijab wanna har jan kasa yake ta sa, ita kam har mamaki take ko taya aka yi yake samu kayan mata oho? Tafada aranta.
sallar raka'a biyu ya jazu, sosai Kira'ar sa ta mata dadi tamkar ta larabawan asali (my larab 💖lolz) bayan sun iddar ne ya kama kanta ya shiga kwararo musu add'ua, bayan nan ya shiga yimata tambayayo akan addinin musamman bangaren a'halari
"Masha Allah" yafada bayan ya ta gama bashi amsa, kana yace "ashe matar tawa malama ce" Ya fada cikin zolaya? Dariya karfin hali kawai tayi amma deep inside her heart tsorone fal cikinsa.
Zare hijab din ta yayi kana shima ya zare jallabiyan dake jikinsa wanna ya rage sai short nicker a ajikinsa, daukarta yayi can cak hadi da shimfuda ta abed, cikin matsananci tsoronsa hadi da fargaba tace
" fitsari, fitsari zanyi ya fu'ad"
ta fada tana kokarin saukowa.
mayarda ita yayi kana yace
" yi fitsarin anan"
yafada yana kallon gadon domin Sosai ya fahimci guduwa xatayi shikam baya jin zai iya hakuri ya kyaleta a yau, domin hakurin sa ya kare....
Ganin ta fara kananun kuka yasa ya hade bakinsu ya shiga bata zazaffan kuma lafiyyayen sumba cikin kwarewa, daga yanda yake kissing Bakinta zai tabbatar maka da matsanincin soyaaya hadi da kaunar da yake mata.....
Sosai jikinta ya mutu ta daina musu musun da take yi, ko motsin kirki ta kasa. Ya kai 30minutes yana romancing dinta kana ya zare bakinsa ahankali cikin muryan rada daya canza amo sosai Saboda lafiyayyan feelings din da yake ji, yace
"goofy angel please kiban dama mu zama abu daya a yau, nakai makura da bazan iya hakuri ba, please faheeta"
ya fada da alaman roko, yayinda rikitatun idanunsa da suka sanja launin zuwa red color ga kuma hawayen daya dan taru agefen idanunsa, wanda kai tsaye zai tabbatar maka da halin hot feelings da yake ji. Bata saba musu ba, haka kuma bata son yi masa musu, idan ta hanasa hakkinsa meye makomarta awurin Allah? Tuno nasihar small mom datayi akan hakkin miji yasa tayi tace
"na... n.. na ... Na amince"
ta fada cikin cracking voice yayinda kuka ke kokarin kwace mata amma ta daure domin bataso ya ga rauninta.
Cikin zallan zumudi hadi da farincikin samun cikar muradinsa ya shiga bata sumba ta kowacce kafa ta jikinta, Sosai jikinta ya sake mutuwa...
Jin yana karanto addu'ar saduwa da iyali yasa gabanta bada ras! Amma ta daure hadi da runtsa idanunta.....
Jin wani azababen zafi ya ratsa kwanyarta adalilin shiga jikinta da yayi, wani wahalallan ihu tasaki Dama baya fita sosai ta kwalla, Domin muryanta ya dashe. Saurin hade bakinsu yayi ya cigaba da aiki aika mata sakonnin da bata san akwai shi ba, Domin sosai take jin wani azaba na ratsa ta, ko kuka ta kasa sai hawaye Domin ya rike bakin. Gogan naku kuwa sambatu yake, Domin sosai yake jin wani yanayi mai matukar dadi da bai san akwai shi aduniyar ma'aurata ba, domin kwata kwata baya ji baya gani.
*bayan wasu awanin*
sosai taji jiki, domin baya cikin nutsuwar sa, bare yayi tunani ita din karama ce kuma yau ne ranar farko agareta. saida ya samu nutsuwa sosai kana ya mirgina gefe yana sakin ajiyar zuciya akai akai
Baiwar Allah kuwa sosai taji jiki wanna hakan yasa ko hannunta bata iya dagawa, Domin har da yar sumanta wanna azabar da take ciki ya sake farfado da ita, Wanda shi fu'ad din ma baisan ta suman ba.
Jin haduwar hakoransa wanda hakan alamun zazzabi ne, bude lumsasun idanunta dake mata nauyi kwarai da gaske tayi, sauke su tayi akanshi yana kwance sambal sai rawar sanyi yake, duk yanda taso jin haushi shi kasa wa tayi, sai ma wani matsananci soyaayyar sa dake nukurkusan zuciyarta.
Shima fu'ad duk da zazafan fever dayake ji akan bai hanashi kura mata ido ba, yayinda yake jin zubar hawayenta tamkar narkakiyyar dalma azuciyarsa.
Sai dai ko hannun sa yakasa dagawa bare ya taimaka mata, Domin sosai ya san cewar ta ji jiki, Domin bai yi mata da wasa ba, hakan kuma laifinsa ne da yakasa bi da ita ahankali. kuma ta wani bangaren ba laifinsa bane, Domin dadi da gardi daya ji daga gareta ya sashi kasa controlling kansa, Domin wata duniya da baxai iya misalta dadinsa ya ji shi aciki.
Duk da halin ciwo da yake ciki, hakan bai hana shi sakin kyakyawan murmushi sa ba, still hakoransa na karo da juna, cikin shaking voice yace " my unique wife everything about you is so special, I so much love You" ya karasa hadi da sake mayar da idanunsa kanta, kana ahankali ya yunkura ya zauna ya jawo ta jikinsa wanna hakan yasa ta sakin wani siririn kara Domin wani xafi taji adalilin daukarta dayayi, petting bayanta ya shiga yi kana cikin husky voice dinsa da yayi kasa sosai ya shiga xuba mata kalaman soyaaya hadi da shi Mata albarka na kawo budurcinta gidan auren ta.
Duk da zafin da take ji hakan bai hanata jin dadin Kalamansa ba, luf tayi ajikinsa tana shakar kamshin jikinsa mai matukar dadi. mikar da ita yayi tana jikinsa, kasancewar dukkaninsu babu mai karfi acikin su yasa FAHEEMAH tafiya luuu ta fada jikinsa kasa tsayuwa yayi akan kafafunsa hakan yasa suka xube agadon gaba daya...
Sun kai 10min akwance,sannan ya dan ji karfin jikinsa, hakan yasa shi mikewa da ita ahankali kana ya dauke ta cak zuwa toilet...
Yana sata cikn hot water ta saki wani kara cikin galabaita. Kokarin mikewa take ya komar da ita yana fada mata Kalamai masu sanyaya zuciya, da haka ya shiga yi mata wayo har ya sanja ruwan sau uku kana Sukayi wanka tsarki.
Bedsheet ya canxa domin waccan duk ya baci da jini.
Dole kaji tausayin heemah'n fu'ad, Domin sosai idanunta suka yi luhu luhu abunka da mai hasken fata.
Wanka da yayi yasa shi samun karfi a jikinsa hakan yasa shi shirya ta cikin wani red and white silky night wear hadi da kwantar da ita agado.
Sallaya ya shimfuda ya shiga jera saloli hadi da kirari ga Allah subhanah'wata ala godiyar sa bisa mallaka masa FAHEEMAH a matsayin abokiyar rayuwansa.
Bayan ya iddar ya hawa gadon bayan ya cire jallabiyyarsa, ganin yanda ta takure jikinta waje da kuma yadda ta bata fuska ya sashi fahimtar cewa bata shirya bacci ba kuma bata jin dadin sa.
Tausayin ta mai yawa ya darsu aransa. Daukar ta yayi ya dora ta asaman kirjinsa hadi da kankameta yana jin matsanincin kaunar ta hadi sha'awarta na rasa bargo da jinin jikinsa, da haka wani bacci mai dadi dabai taba irinsa ba ya daukeshi cike da mafarkin heemahn'sa.
4:40am dai dai yaji sautin kukan ta akunnensa,wanda ya tashe shi daga dada'ddan bacci yake, ahankali ya bude sleepy eyes dinsa ya kura mata ido, sosai take kuka duk da muryanta ya dashe! Jin yayi Kamar tana magana amma bayaji sosai hakan yasashi kasa kunnensa daidai bakinta.
" yah...za... Zafi nakeji" take maimaitawa ya salam! Ya furta yana fatan bai ji mata mugun rauni ba.
cikin cool voice yace
"am so sorry my goofy angel nine ko?"
Yafada yana nuna kansa, daga masa kai tayi tana share hawayen daya zubo mata, shima hannu yasa ya shiga share mata hawayen.
"bazan sake hurting dinki ba kinji" yafada tareda Daukarta suka nufi toilet yayi mata wanka da brush kana ya daura mata alwala, shima wankan da brush hadi da alwala ya daura, towel ya daura ajikinsa me dan girma kana ya daura mata dan medium size towel hadi da daukarta cak. shimfuda mata sallaya yayi, kana ya sanya mata Doguwar Riga hadi da hijab ganin ta kasa tsayuwa ya sashi zaunar da ita, domin tayi sallar axaune, cikin sauri ya fice domin har an tayar da sallah...
Yana dawowa ya sameta zaune tana gyangyadi, tausayi ta bashi domin yasan cewa bai yi mata da wasa ba. Daukarta yayi suka koma gado suka kwanta
Takwas da minti hamsin ya farka, kura mata ido yayi, ta dalilin haske daya bayyana daga window dakin. Sosai ta Kara Masa kyau, kura wa lips dinta ido yayi da shima yayi ja sosai, murmushin ya subuce masa tuno first night dinsu.
"yar baiwa"
yace sai kuma ya bata light kiss hadi da mikewa da ita zuwa toilet, Jinta cikin ruwan zafi yasa ta bude idanunta afirgice hadi da kokari fita daga cikin jukuzzie'n, mayar da ita yayi cikin laluma hadi da lallashi suka aka yi wankan...
lotion dinta ya shafa Mata kana ya sanya mata wata atamfa mai orange, black, & light brown, dikin doguwar riga ce mai budaddan kasa, sosai tayi kyau sai kyalli take, duk da idanunta ya kunbura amma kyaunta na nan. Hand dryer yasa yamata drying yalwatattcen gashinta hadi ta Mata oilling dinsa kana ya yafa mata karamin mafayi kalar light brown. shima shiryawa yayi cikin farin dadi mai matukar tsada da taushi, kai tsaye zaka dinga hango farar singlet dinsa ta ciki, taje lallausan sumar sa yayi sai shekin angwanci yake lolz zama yayi agadon hadi da dora ta acinyarsa wanda hakan yasa ta yamutsa fuska alamun taji zafi adalilin hadewar kafafunta.
Cikin tausayinta yace " goofy angel meyake daminka yanxu? I mean Ina ke miki ciwo?"
Cikin shagwababiyyar murya tace
"Ina jin zafi har yanzu, jikina ciwo"
tafada hawaye na biyo kyakyawar fuskar ta. Patting bayanta ya shiga yi hadi da bata hakuri da mata Godiyar mutumcinta data kawo masa, cikin salon daya san tafi so yake gaya mata tarin kaunar dayake mata.....
ai kuwa ta saki jiki tana murmushi duk da yanda bata jin dadin jikin ta.
"faheeta me zaki ci?" Ya tambayeta yana gyara gashin ta daya rufe idanunta.
"Ni muje wurin ummu muyi breakfast a can"
" are you sure zaki iya tafiya? Ko na dauke ki?"
Girgiza masa kai tayi alamun "a'a" hannun ta ya rike suka fice daga part dinsu....
Tun daga nesa ummu ta kurawa faheemah ido, sosai tafiyarta ta sanja ga idanunta da suka yi kumburi, sai cize lebe take.
Faheemah kuwa duk wata juriya da jarumta ta yi shi amma tana neman kasawa, lura da hakan da fu'ad yayi ya sashi daukar ta cak!
Daidai dining table ya dora ta kan daga cikin chairs din.
Umaimah da ta kura musu na mujiya Kamar zata ciyensu ta cika tayi fam, kuma kasancewar ta wayayya ya sata fahimtar komai, wani yawu mai daci ta hadiya, domin ji take Kamar ta shake faheemah.
Asanyaye hadi da kunya ta gaishe da ummu, cikin zallan Tausayi faheemah ummu ta amsa mata. shima fu'ad gaishe da ummu yayi ta amsa tana jifan sa da kallo daya kasa ganewa, kasa yayi da kansa yana sosa Keya.
"Diyata me zaki ci? Ummu ta tambayeta. "ummu tea" ta amsa
"Only tea kuma?" Fu'ad ya fada asanyaye, daga kanta tayi alamun "eh" domin yanda take zaune atakure yasa ta jin zafin na karuwa.
Zai sake magana ummu ta daga masa hannu tana hararsa, shiru yayi yana tunanin ko wani laifi yayi wa ummu sa.
Tea mai kauri ummu da kanta ta hada mata, karba tayi ta shiga sha duk da bata jin dadin bakinta domin Sam batason ummu ta fahimci komai. Umaimah ganin yanda ake lallaba faheemah ya sata Kara jin tsanar faheemah tashi tayi ta bar falon domin bata son su ummu su fahimci tsanar da take mata kana ta raya aranta cewa lokacin fara planning dinta yayi...
Shan tea dinta take amma hawaye na zubo mata, ajiye tea din tayi, ta dunkule hannunta hadi da Dora kanta a saman dinning table din.
Kasa rikewa tayi, ta fashe da kuka hadi da dan ware laps dinta ko zata samu dan sauki.
Kwalla ne suka cika idanunsa Domin shi kam ya ga kokarinta a haka. Cikin dan rudewa ya dora hannunsa akan tata hannun yace
"faheeta please Kiyi hakuri nine ko? Akwai zafin har yanxu? Ko muje hospital?"
Duk ya jero mata tambayoyin domin duk ya manta agaban ummu suke zaune.
Shiru tayi sai sheshekar kuka take
"muje hospital" ya fada yana kokarin daukarta,
"bar ta! "
ummu ta fada masa adan tsawace kana tace
"diyata sannu kinji tashi muje dakina".
Asanyaye ta dago kanta hadi da mikewa tsaye tana runtse ido, Hannunta ummu ta kamo suka bar dining area din,
" huta sai mu karasa ko" inji ummu bayan sun zo daidai stairs case din, cikin sauri ya karaso wurin kana yace
"Ummunah please Kibari na kaita hospital, idan kuma dakinki zan kaita toh sai in dauke ta, ummu kalli bazata iya tafiya ba"
"Yi min shiru! Sai yanzu zaka nuna wani tausayi Loka... Sai kuma tayi shiru tace karka barni inyi magana son ka kiyayeni, idan ka cigaba da daukarta tayaya zata warke?"
Ko kuma so kake ka kaimun yarinya a dinke ta a hospital?" Cewar ummu, ta na kama Faheemah suka cigaba da taka matatakalan bene, ganin yana binsu yasa ummu cewa" kada ka bimu".
Cak! Ya tsaya yana kallonta fuska amarairace. Cigaba sukayi da tafiya ahankali, domin sosai take son nuna masa kuskuren sa kodan nan gaba, itakam addu'ar ta kada ace Faheemah ta karu balle amata dinki, Faheemah kuwa sosai take jin kunya, musamman maganar da ummu tayi da fu'ad, kenan Ummu ta fahimci komai, tafada aranta hawaye na cika idanunta. Ganin su ummu sun shiga dakin yasashi binsu sadaf sadaf ya tsaya daidai kofar da zai shigar da kai dakin ummu.
"Kwanta diyata"
cewar ummu, asanyaye ta kwanta tana lumshe idanunta.
"Diyata?"
"Na'am" ta amsa cikin cool voice dinta.
"Inaso ki kalleni amatsayin umminki, ki fadamin mekike ji ayanzu, sannan amtsayina na umminki duk abunda na umarce ki kada ki yi musu kinjiko? duk da nasan cewar kina min kallon uwa ba suruka ba right?"
"Right ummu"
"good! ki daga rigar ki naga ko kin karu ayiwa tufkar hanci kafin ya baki matsala"
cewar ummu a tausashe tausayinta mai yawan na ratsa ta, tana kuma mamakin all this months daman be kusanceta ba?
Hawaye ta share duk uban kunya dake dawainiyya da ita amma dole tabi umarnin wanna kamilan matar da a sanadiyyar ta ta samu haske arayuwanta.
A hankali ta daga rigar hadi da runtse idanunta hawaye na bin gefen da gefen fuskarta, ai sallati ummu ta saki ganin yanda ta dan ji ciwo, gogan dake bakin kofa ya shigo cikin sauri jin sallatin ummu, babu inda idanunsa suka sauka sai a wurin shima sallati ya saki hadi da kawar da kansa, shikenan abun da nake tunanin ya tabbata"
yafada kasa kasa....
Wata lafiyayyen harara ummu ta sakar masa kana tace
"meya shigo da kai dakina Fita!"
tafada babu alamun wasa.
Asanyaye ya juya ya bar dakin.
"sannu kinji diyata sannu yar albarka"
haka ummu ta dinga maimaitawa. Wasu magunguna ummu ta zuba cikin ruwa mai zafi kana ta riko hannayenta suka nufi toilet.
Ba laifi ta dan ji dakin jikinta Domin har sai ruwan ya huce, sai ummu ta sanja sabon ruwa, tsabanin fu'ad da idan tayi minti 2 zuwa 3 sai ya cire ta. Wanka ummu tace tayi, bayan ta gama ta fito daure da bathrob fara kal ajikinta, zama tayi a gadon ta takure waje daya.
Wayarsa ummu ta kira tace ya kawo wa faheemah doguwar riga
Sallama yayi a bakin kofa ta bashi izinin shigowa fuskarta ba wasa. Faheemah kuwa tausayi hadi da kaunar mijinta ya ratsa ta, duk yayi wani iri kamar ba jaruminta ba, domin itakam duk da zafi da take ji, amma Sam bata ji haushinsa ba, saima so, da tausayinsa.
Gadon ya nufa ya zura mata rigar hadi da daukan wacce ta cire ya fara takawa domin barin dakin, duk da yadda yakeso ya zauna da ita ya bata kulawa, amma baya so ya kuma bata ran ummu. Allah ya soshi yau lahadi da bai san ya zaiyi ba, domin koda ya je office baya tunanin zai iya tsinana komai, tayaya ya kasa controlling kansa har ya ji mata rauni? tayaya yakasa bi da ita ahankali? Yafada aransa yana jin haushi kansa...
kusan ance tsakanin da da uwa sai Allah, wani tausayinsa ya dira aran ummu, domin ita shaidace baiyi breakfast ba, Gashi yanzu karfe 11:57am.
yaje daidai bakin kofa yaji murya ummu. " hado breakfast dinku a basket kazo" tafada batareda ta kalle shi ba
duk da bata kalleshi ba, amma yaji sanyi aransa Domin hakan alama ce dake nuni da tafara saukowa.
Zaune suke a center carpet dake malale atsakiyar dakin, gaba dayansu har ummu suke yin breakfast, domin ita ma bata yi breakfast ba jinsu shiru basu fito ba alokacin da suka saba fitowa yasa hankalinta kasa kwanciya.
ganin Faheemah bata ci yasa ummu debo chips & egg ta shiga bata abaki, shima fu'ad kallonsu ya shiga yi cikin sha'awa da birgewa. Ganin Hakan yasa ummu debo abunci shima ta shiga bashi, sosai suka ci abunci domin dukkansu na tareda yunwa.
Pain reliever ummu ta ce ya dauko adrower dinta, balle guda biyu ummu tayi ta sanya mata abaki, shi kuma ya Dora mata glass cup mai dauke da ruwa asaman bakinta, bayan sun gama, ya sake fita da basket din ya kana ya dawo .
Zuwa lokacin ummu ta ce wa Faheemah ta kwanta ta huta, in less than 10minutes bacci ya dauketa.
"Zo son" ummu ta kira shi
gabanta ya zauna hadi da yin kasa da kansa.
Nan ta shiga yi masa fada, daga baya ta Dora da nasiha, akan ya bi ahankali, domin da ba dan Allah ya kiyaye ba, da sai an yi mata dinki.....
Bayan ta gama ne, tace ya kula da ita, zata je duba hajiya sa'a da ke fama da zazzabi, shima yace zuwa koda bayan magriba ne zai je dubo ta.
"wai ummu ina sister bangantaba?"
"Ja'iri sai yanzu ka lura" Sai kuma tayi Murmushi da tun safe bai gani a fuskarta ba, sannan ta sanar dashi ta tafi makaranta.
Ganin fitar ummu ya sashi hawa gadon hadi da kai mata sumba cikin farinciki dake ratsa shi, kana ya dora ta akirjinsa domin soyake shima ya samu bacci kafin azahar. Babu jimawa bacci Yayi awon gaba dashi.
Biyu da rabi daidai ya farka, da sallati a bakinsa cikin sauri ya duro a gadon ganin har lokacin sallar azahar ta wuce, toilet din ya nufa ya ganta kwance cikin jacuzzi idanunta alumshe, ruwan zafi na ratsa ta, domin sosai taji dadin jikinta dazu, sarai taji shigowar shi amma batason kallon sa, sai ma yanzu wani matsananci kunyarsa ke ratsa ta! Jin alamun fitar shi yasa ta fito daga ruwan hadi da tsakar wa kanta shower. Bayan ta gama tayi alwala sannan ta mayar da doguwar rigarta kana ta fito....
Tun fitowar ta ya lura da tafiyar ta ya dan daidaita ba laifi, hijab ya mika mata domin so yake suyi jam'i.
Bayan sun iddar ne ta shiga gyara wa ummu gadon ta, da ya dan hargitse.
Saurin dakatar da ita yayi, kana ya dauke ta cak ya Dora ta akujerar gaban dressing mirror.
"Allah zan iya fa ta fada a shagwabe "
"noo goofy angel ki huta okay? you deserve it"
ya fada kana ya gyara wa ummu gadon tsaf, riko hannun ta Yayi suka bar dakin...
Daidai sun fito suka ga saukar umaimah ta da sauri da alama labe ta musu,
"hmm I will make sure i deal with this girl"
fu'ad yafada yana cizon cute lips dinsa. Domin tafara bata masa rai menene abun musu labe?
Ganin kamar ransa ya baci yasa faheemah tsayawa hadi da bubbuga kofa a hankali kana tace ya goyo ta, saboda so take ya sauko daga fushin da yake.
"Eyyeh yarinya ta samu sauki harda bubbuga kofa kice yau ma na shirya"
yafada yana daga girarsa hadi da kashe mata ido daya
"wayyo ummu kin ganshi ko? "
dariya Yayi kana yace "raguwa kawai" hadi da daukarta suka sauko, wanda Yayi daidai da dawowar fareesa.
"Sai lover's" bird ta fada tana masu alaman jinjina da hannu.
Sai kuma tace
"ina dawowa yanzu bari na yi freshing up" da murmushi kawai suka bita.
Zaunar da ita Yayi a royal chair dake falon kana ya nufi part dinsa domin yin wanka.
Bayan ya dawo, ya shirya cikin sky blue shadda hadi da kula sky blue mai ratsin fari, abinci suka ci dukkansu banda umaimah, kana ya riko hannunta suka fito daidai bakin kofa ya tsaya, kana
yace "zan fita faheeee amma bazan dade ba, take care ok?"
Jinjina kai tayi kana cikin sanyin murya tace
" Allah ya dawo mana da kai lafiya Allah ya tsare ka".
"Ameen"
ya amsa kana ya hade bakinsu ya shiga bata kyakyawan sumba bayan ya zare bakinsa yace
"kin tabattar kafin in dawo kin sanja min suna if not......."sai ya yi mata rada a kunne.
kwabe fuska tayi kana tace
"yi hakuri nadaina Allah"
murmushi kawai yayi ya fice a parlourn, tana tsaye ya fada motarsa kirar 4matic ya bar gidan...
Daidai isowarsa kofar gidan malam haroon aka kira sallar la'asar, don haka gaisawa sukayi da malam din kana kowannensu Yayi alwala da famfo dake kofar gidan suka nufi masallaci da malam haroon din ya kasance limamu ne.
Bayan wasu minutes suka idar, kana suka fito, yau ma zaune suke akofar gidan kamar waccan karon.
Gyaran murya malam haroon yayi, kana yace
"yaro kamar yadda nace zanyi istahara toh alhamdulillah nayi, kuma Allah ya nuna mun, ita baban yarinyar nan ba komai ke dawainiyya da shi ba, illa aikin *sihiri* kuma wanna asirin mace ce tayi masa, dukkanin abunda yake wa yar tasa bai san yana yi ba, asali ma bai san wacece ita ba".
"Toh Allah gafarta malam wacece tayi masa wanna asirin ?" cewar Fu'ad jikinsa asanyaye, jinjina kai malam Haroon yayi Kana yace
"toh azahiri bansaniba, amma ita wanna macen makusantan ta ce, kuma in sha Allahu komai zai warware da girman alkur'ani komai zai daidaita, da yardar Allah gobe xamu fara karatu dani da almajiraina".
Godiya sosai fu'ad Yayi wa malam hadi da hajiye masa bandir biyu na Dari biyar biyar ayi sadaka. Godiya sosai malam Yayi hadi da masa add'ua kana suka yi sallama cikin mutunta juna.........
#share
#comment
#vote
Thanks for reading
my novel
#Rayuwa faheemah
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH 🍓🍓
_by Nooreemaan_📚✍️
Wanna littafin kyauta ne( free novel)
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
Some day's you are happy, some day's you are sad. This is life;one has to take the rough with the smooth and just say, 💗 ALHAMDULILLAH.
47-48
(Not edited)
*Two days later*
Abbuh ne Zaune cikn gidan kawunsa anas dake katsina bayan Kiran da Yayi masa akan ya bar duk abunda yake yazo, babu jimawa wani babban abokin kawun ya shigo da sallamar sa, domin kawun da kansa ya gayyaceshi. Bayan yan gaishe gaishe kawu bello yayi gyaran murya yace"kai ina yarinyar bana ce ka taho da ita ba?"
"Kayi hakuri Kawu ban gane wacce yarinya kake magana akai ba, nace jameela kace ba ita ba cewar abbuh cikin girmamawa."
"Kaga abun da nake fada ko malam iliyasu, kaga ni ko, cewar kawu ransa a matukar bace yana kallon amininsa."
Jinjina kai kawai malam iliyasu yayi domin abun ya girmama tunanin sa...
"Toh tunda baka gane wacce yar nake nufi ba, bari na gaya maka ina nufin diyar ka FAHEEMAH wacce amaryanka haleema Allah ya kai haske kabarinta ta Haifa maka, halan har yanxu baka gane ba?"Cewar kawu yana binshi da wani kallo dayasa abbuh yin kasa da kansa bai shirya ba.
"Kayi hakuri kawu banda ya sama da jameela, kuma dan da matata haleema ta Haifa a ranar shima ya rasu."
Ai harzuka kawu yayi ya shiga fada domin ganin yake rainin hankali abbuh ke masa,
"ka kiramun hajara inyi magana da ita domin ai ita xata san Wacece faheemah'n".
Dialing phone number mami yayi hadi da mika masa. "hajara an tashi lafiya? ya yaran"
cewar kawu bayan yayi sallama, acan bangaran mami kuwa gabanta ne ya fadi jin abinda kawu yace "ya yaran?"
ta maimaita a kasan ranta...
"Hajara ina su jameela da faheemah fatan duk suna lafiya" kawu ya sake tambayar ta jin bata amsa ba.
Gabanta ya kuma faduwa, sai kuma ta fashe da kukan munafurci kana ta shiga bawa kawun labarin karya da karya Kamar dai yadda ta bawa mummy zee ranar data zo.....
Ai salallami kawu ya shiga maimaitawa, hankali tashe yace
"tsahon wani lokaci akayi haka?"
"Uhmm...ku...Kusan shekara biyu kenan, mami tafada cikin alamun rashin gaskiya daya fito tar tar a muryanta...
Kashe wayar abbuh yayi kana yace
"Daman ashe Abubakar yarinyar nan bata gidan ka tsawon wanna lokaci baka fada ba?"
"Allah ya huci zuciyarka kawu, Diyata daya ce, jameela kuma tana gida"
da ido kawu ya ke binshi domin zuwa yanzu yama rasa ta cewa.
" Yanzu faheemah! Faheemah!! Faheemah'n!!! Ka manta abubakar Fisabilillahi? Yayi maka kyau, tashi ka koma inda ka fito"
cewar kawu yana jifansa da wani mugun kallo.
"ayi min hakuri kaw......"
" Bar gidan nan abubakar tun muna shaida juna"
A hankali ya mike yabar gidan domin yasan kawun kaifi daya ne, ga kansa na ciwo sosai musamman kiran sunan faheemah da kawun keyi.
Malam iliyasu ne yace
"aminina ina ganin Kamar akwai aikin sihiri a al'amarin nan, domin daga yanda yake nuna cewa bai san taba na tabattar da hakan"..
ajiyar zuciya kawu ya sauke kana yace "nima nayi tunanin hakan, amma ni mamaki na wacece zata yi masa wanna sihiri? domin ba haka abubakar dina yake ba gaba daya ya sanja, kai ni kwatakwata ban yarda cewa faheemah zata aikata abinda hajara ta ce ba, yarinya mai hankali da nutsuwa, Duk da ba'a shaidar dan yau inji kawu"
" hakane kam, dan haka zamu dage da addu'a da sadaka in sha Allahu komai zai daidaita cewar malam iliyasu"
Jinjina kai kawu yayi, domin ya gamsu da abinda amininsa yace, haka suka yi sallama ran kowa ba dadi, kawu kuwa kwata kwata be gamsu da muryan mami ba, akwai alamun karya amuryanta, kuma ita karya fure take bata ya'ya da sannu gaskiya za ta bayyana.......
★★★
Misalin karfe uku na yamma abbuh ya karaso gidanshi akano, daidai soron gidan ya tsaya sakamako murya mami dake tashi cikin damuwa hadi da rudewa..
" na shiga uku ni hajara, yanzu waya miki wanna abun, tukunna ma waye ya miki"
kallon sinken gwaji hannunta tayi baro baro ya nuna positive alamun akwai ciki a jikin jameela, wanna sai yanzu suka lura sakamakon yawan amai da jameela'n ke yi
"kaji mamin nan da wata tambaya kinfi kowa sanin Wanda ya min cikin" cewar jameela cikin tsantsar rashin kunyar, da haushin cikin daya cika zuciyar ta.
"Ciki? "
suka ji muryan abbuh a bayansu da kwata kwata basu lura ba...
Luuuuuuu abbbuh yafadi kasa sumame... Atare sukayi kansa hankalinsu atashe jijjigashi dasuka shiga yi amma ina ko motsi baya yi.
Ruwa suka yayyafa masa amma shiru kake ji, da gudu Mami ta fita zuwa waje, wani yaro mai adaidaita sahu da Gidan su ke jikin nasu Mami ta kira domin ya taimaka musu, da taimakon yaron suka sashi adaidaita sahun suka nufi asibitin malam aminu kano
wanna kenan.
★★★
Bangaren su Faheemah kuwa jiki ya warware masha Allah, sai sakalci da shagwaba datake zubawa Fu'ad kullum, wani mugun son jiki ta koya yanzu, sai dai idan baya gida amma matukar yana nan jikinshi ne wurin zamanta. Fu'ad kuwa hakan ya fi masa dadi.
Fu'ad ya sanar wa da ummu yadda sukayi da malam haroon wanna sosai itama tayi mamaki, Faheemah kuwa bata ma sani ba, domin kwata kwata basu sanar mata ba...
Kamar kullum yauma zaune suke afalonsu, tana zaune kan cinyar sa, sanye take da mini skirt na jeans sai wata Riga pink color da ake wa lakabi da *show me your back*
Gashin kanta kuwa ta daure shi atsakiya da siririn pink ribbon, babu wata kwalliya afuskarta daga kajol sai wet lips amma, sosai tayi kyau kamar baby doll, kamshin jikinsu da ya hadu da juna sai ya bada fragrance mai matukar dadi.
Shima gogan sanye yake da kaya ma rasa nauyi.
" my man"
ta kira sunansa shi kasancewar yanzu da haka take kiranshi, bata bari ya amsa ba tace
"inaso naga abbuhna cikin dare nan nayi mafarki mara kyau akan shi, please ka kaini ko da Mami zata kasheni, ko da Abbuh ba zai kalleni amatsayin yar saba, inason ganinsa please"
tafada tana hada hannayen ta yayinda take hawaye dake Bayyana xallan gaskiyarta ya gangaro mata....
"Its okay Goofy Angel, soon zan sada ki da Abbuh but not today ok?" Jin jina kai tayi alamun
" Toh "
sumbatar cute small lips dinta yayi kana yace "good girl mai jin magana ta" yakarasa maganar yana jan kumatun ta.
Shagwabe fuska tayi kana tace
"My man please zansha ice cream"
dan bata rai yayi kana yace
"bazaki sha ba, goofy angel kin manta kina mura? So kike sanyi ya shigar min jikinki ko?"
"Kayi hakuri dan Allah my man, kadan zan sha tafada tana turo dan mitsisin bakinta"
"Allah bazaki sha ba" yafada alamun ba wasa
ai diddire kafafunta ta shiga yi ita ala dole zata sha ice cream
"inyee! yarinya kin warke fa har da tsalle ko? toh yau ki shirya karban karatu mai zafi" yafada yana kashe mata ido.
.
"A'a a'a ban warke ba I swear"
dariyar da bai yi niyya yi ba ta kufce masa, domin wani zazzaro idanunta tayi uwa Zasu fado, da haka ta cigaba da rigimarta har bacci ya dauke ta kasancewar daman ta sha maganin mura.....
Kallon ya cigaba dayi har 12:00am yayi, kana ya mikar da ita ajikinsa ya kashe kayan kallon hadi da kashe kwayoyin falon kana ya nufi upstairs da ita, shimfuda ta Yayi a gadon kana ya hau gadon shima ya mata rumfa sakonni ya shiga aika mata mai wuyar fassaruwa, cikin bacci taji yana mata abubuwa, ai fashe wa tayi da Kuka hadi da rike karfafan hannunsa, domin bata manta wahalar data sha ba.
"Goofy angel please ki barni yau kusan sati daya fah I beg of you ki amince da haka zaki saba kinji? I promise, I will be extra gentle bazaki ji xafi irin na rannan ba"
Amincewa ta yi domin batasan mai musu, hade bakinsu ya kara yi ya shiga nuna mata nashi salon mai rikitarwa, shagwababiyyar dake kuka itama ta shiga mai da martani, da alama tana daukan karatun da yake biya mata, bayan wasu minute's suka Lula duniyar ma'aurata.....
*Washegari*
Bayan sunyi wanka a tare, suka shiga shiryawa cike da kaunar juna sai tsokanar ta yake wai tayi jarumta ta zama yar hannu yanzu, kukan shagwaba ta fashe dashi tace " sai na fada wa ummu cewar"
Sai kuma ta ruga da gudu ta nufi kofar baya, shima rufa bata baya yayi cikin taku biyu zuwa uku ya damko ta.
"Haba babe rufamin asiri" yafada fuska amararaice, dariyar mugunta ta fashe dashi kana tace
"zaka siya min ice cream toh?"
"Ya na iya, zan siyo miki babban roba ma"
"yeeeeh sweet ya fu'ad nah... nagode"
Tafada tana makalkaleshi, rugumeta shima sosai yayi dan yana matukar son yanda take sakin jiki dashi sosai,
"Kinga muje kibani coffee na sha na kusan makara fa"
ya fada yana nuna mata Rolex unisex watch dake hannusa.
4:40pm daidai ya dawo gida part din ummu ya nufa rike da ledoji, domin yasan yawanci tafi xama anan din.
Zaune suke su dukkansu bayan gaishe -gashe dasuka yi, parrot din anwar fareesa tace
"brother meka kawo mana?"
"toh sarkin kwadayi Anya ba ke kika koyawa Angel shan zaki da sanyi ba?"
Ya fada yana kallon faheemah kasa kasa dake zaune kasan tiles kafarta da hannayenta zube kan pillows sakamakon jan kunshi da aka mata, wanda musamman ummu ta kira mai kunshinsu tazo har gida ta Mata, kasancewar ta san fu'ad naso.
Dariya fareesa kawai tayi, Leda mai dauke manyan roba na vanilla ice cream yamika mata
"take one, and give that girl one" yafada ko Kallon Umaimah baya yi, domin sosai yake jin haushinta akan wani Dalili xata dinga musu labe?
ummu kuwa murmurshi kawai tayi ta girgiza kai domin tasan halin danta sarai, akwai dalilin dayasa yayi hakan.
Fareesa kuwa dariyar ta take dannewa "that girl" ta maimaita aranta, brother baida dama Kamar baisan sunan ta ba, amma hakan yayi mata dadi sosai domin har yanxu itama haushin ta take ji...
Ita kuwa Umaimah kwatakwata bata damu da yanda fu'ad din yayi magana ba, hasalima dadi taji domin aganinta tana da matsayin da ze siya mata abu.
"Oh yaran zamani da son shan sanyi kuke, Allah ya yaye muku"
muku cewar ummu tana kallon yanda fareesa keta faman shan ice cream din ta. Dariya suka yi dukkansu faheemah da tun dazu bata yi magana ba tace
"ummunah a baki roba daya akwai dadi"
"Diyata rufamin asiri in kika ganni a lahira kaini akayi, idan nasha roba daya nan ai hancina toshewa xai yi"
Tafada tana kama haba.
Dariyan suka sake yi, mikewa ummu tayi ta haye sama abunta.
Hirarsu suke jefi jefi wayar fareesa ya fara ringing tana duba wa ta saki murmushi ganin kiran anwar ne mikewa tayi ta nufi Daki, ya rage daga fu'ad, faheemah, sai Umaimah afalon...
" goofy angel" ya kira sunanta yana kallon ta domin wani kyau na musamman ya ga ta kara masa...
"na'am my man"
ta amsa tana kallonsa,
"ga ice cream dinki tashi kizo karba"
shagwabe fuska tayi kana tace
"haba my man ina naga kafa yanzu? kalli fa tafada tana nuna kunshin kafarta"
"Ashe bazaki sha ba kenan" yafada cikin tsokana
kukan shagwaba tasa masa Domin sosai ta kwadaitu da son shan ice cream musamman lokaci da fareesa keshan nata, yawunta har sinkewa yake.
Bai ce komai ba ya dauketa cak ya nufi toilet din dake nan falon da ita kunshin ya shiga wanke mata yana yaba kyawun da yayi.
Umaimah kuwa Kamar ta hadiyi zuciya, amma saboda son ganin kwakwafu taki tashi, sai faman juya dan spoon din cikin ice cream dinta take.
"Masha Allah"
kawai yake mai mai tawa domin ba karya kunshin ya zanu sosai a hannunta, yayi ja har wani maroon yake, ya sumbace hannun da kafan ya fi a kirga kana ya sake daukarta zuwa falon, roba ice cream daya ya dauka ya shiga bata, yana fada mata kallamai masu dadi da ko Umaimah bata ji
faheemah kuwa sai dariya take kasa kasa da alama sun manta da Umaimah agurin. .
Bayan ya gama bata ice cream din, ya riko hannunta hadi da daukan Jakarsa da rogowar ice cream din suka nufi part dinsu...
Da wani kallon tsana ta bi bayan faheemah yayinda soyayaar fu'ad din ke nukurkusarta, domin tayi imanin cewa bazata samu mai kyau, cikar hallita, kudi, class, irinsa ba. Komai nashi na musamman ne, tuno muguntar data shirya ya sata sakin dariya Ita kadai...
8:00pm dai dai gaba dayansu na zaune a dinning table, faheemah Tayi serving dinsu, stir fried spaghetti and green salad da kidney sauces , sai grilled fish da chips sai kuma hada'dden zobo drink daya sha kayan kamshi irinsu zobo, abarba, kanunfari, cinnamon, citta, na'a na'a, cardamon, sugar. Natural ingrident Faheemah ta yi amfani dasu hakan yasa zobon yin dadi sosai, sai tashin kamshi yake.
Lomar farko duk suka kasa hadiye taliyar domin wani azababben yaji da uban gishirine ya ziyarci harshensu duk aka shiga kallon kallo domin irin haka bai taba faruwa ba, bare girkin faheemah da kowa ke muradin ci saboda dadinsa....
hajiya umaimah kuwa furzarwa tayi hadi da kwalla kara tace "zan mutu, wayyoo! kashemu xata yi, munafuka ce daman so kike ki kashe mana ahali"
tafada tana fadawa jikkin fu'ad,wani tura yayi mata domin ya ji xafin kalamanta ga heeman'sa, wani uban tsawa ya daka mata
"a enough is a enough, kada kazamin bakinki ya kuma zagan mun mata, matata ba muguwa bace dole akwai wata kulalliya akas..."
"My man ka barta please, ka barta ta fada Dan Allah...ni muguwa ce, na yarda, domin haka kowa zai yi tunani"
sai kuma ta juyo ta kalli Ummu da idaunta ya ciko da kwalla haka ma faressa "ummunah kuyi hakuri amma wallahi tallahi Ummu ban zuba ya ji da gishiri ba, domin nasan duk cikinmu bamai son yaji sosai, ku yafemin bansan ta yaya hakan ta faru ba"
zubewa tayi akasa tana kuka gwanin tausayi.
"Kiyi shiru matar brother ni kaina shaidace akan baki xuba ba, domin lokacin Dana dawo a school har na iske ki a kitchen ruwan abuncin ko tsanewa baiyiba nace ki zuba min yunwa nake ji,sai ta juyo ta kalli su Ummu wallahi Ummu lafiya Lou naci abunci har santi nake, ya Allah ka tono asirin duk Wanda yasa wanna kamilalliyar baiwar taka cikin kunci" tafada tana daga hannunta sama alamun roko wa Allah.
Shi kuwa fu'ad tausayin matarsa fal ransa, kararawa sanarwan ma'aikatan mata, ya danna babu jimawa suka bayyana a falon ummu.
"Wacece acikin Ku ta kara yaji da gishiri a abunci?"
Ya fada babu alamun wasa afuskarsa,cikin rawan murya larai mai aiki tace
"wallahi ranka ya dade bamu bane, domin yau kwata kwata rabonmu da kitchen tun safe domin dazamuyi girkin dare anty Faheemah tace yau mu huta zata yi girkin. Allah yallabai bamu bane ba"
Saukar muryan Ummu sukaji
" ku tashi kuje kuma daga yau zuwa karshen satin nan kada Ku kara shigo kitchen din nan, diyata zata dinga mana girki Kuma idan na samu da sa Hannayenku bazaku ji da dadi ba"
Asanyaye suka fice daga falon suna add'uar Allah ya toni asirin duk wacce tayi.
"Diyata taso ki zauna kinji" hannunta Ummu takamo tace ta cigaba da cewa ba tun yau kika fara girki agidanan ba, saboda haka babu mai zarginki akan wanna abun daya faru, ki cire wanna tunanin a ranki,domin abune dake abayyana cewar bazaki taba cutar da mu dukka ba, ki share hawayenki kinji autar ummunta"
murmushi hadi da hawaye ya taho wa faheemah lokaci daya, tana yaba sahihiyar kauna dasuke mata aranta...
grilled fish, chips, da xobon suka ci ,wani ikon Allah kuma babu wannan uban gishiri da yaji a ciki, anan Ummu ta saka ayar tambaya domin da faheemah ce
me zai hana ta zuba cikin taliyar?
me zai hana ta zubawa cikin sauran?
Umaimah da tun dazu zuciyarta sai tafarfasa yake ganin ko haushin faheemah bare tsanarta,hakan ya kuma bata ranta,meyasa banyi tunanin zubawa a sauran ba?
Muje zuwa dai saina cusa tsanarki aransu ko ta karfi da yaji ne! Amma ko ba komai taji dadi ganin yadda faheemah ta shiga kunci da bakinciki.
Duk maganganun nan a zuci take yin su...
Washegari lafiya suka yi break fast, da daddare ma lafiya Lou suka yi abunsu babu matsala. Misalin karfe 1:30am dai dai kwance suke sai faman bubbuga bayan shagwababiyar tasa yake, babu dadewa ta daina kuka bacci ya dauketa ,shi kansa yasan tana kokari matuka wurin daukar bukatarsa,saidai har yanzu ta kasa tsabawa sai tayi kukan. Jin shigowar massage a wayar faheemah ya sashi dubawa ,abunda ya gani ya matukar taba shi,take wani matsananci kishinta ya taso mata, har zai tadata abacci ya fasa, hakuri ya bawa kansa domin bayason yanke hukunci cikin fushi, so yake yasamu tabacci kafin ya yanke hukunci domin yasan cewar zato zunubi ne, haka ya kasance har karfe uku kafin bacci ya daukeshi,...
washegari faheemah ta ga canji a fuskarsa amma da ta tambayeshi yace babu komi, kuka tasa masa akan dole ya fada mata, duk halin daxai shiga na kunci bazai so ganin ta cikin kuncin ba, bazai jure ganin haweyan ta ba,da haka ya saki ransa ya shiga faranta mata kafin ya fita office.....
Share and comment
Follow me on wattpad @NoorEemaan👏🥺
Thanks for reading
My novel
#RAYUWAR FAHEEMAH
Nooreemaan🌸🥀
07082281566
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH🍓🍓
_by NoorEemaan_📚✍️
Wanna littafin kyauta ne
_wanna page din sadaukar ne ga sdeentm, Abubakar ak saraki da sis Mariam jumare, Amina kabir caps, mmn dan baba, uncle isma'il gombe. Ina godiya sosai da kokarin yin min sharing da kuke, tabbas rayuwar faheemah yaje har inda ban sani ba, i really appreciate, jazakallahu khair, da ma duk wani mai mun sharing da ban sani ba, ina godiya matuka_❤️
49-50
(NOT EDITED)
*8:13pm*
Zaune suke a saman dinning table, yau tuwon semonvita da miyan ganye faheemah tayi, wanda yaji naman kasuwa, ganda, hadi da kifi banda. Wanna karon uban maggi aka xuba da kanwa mai yawa, wanda hakan ya sanja taste din miyar sosai, ko loma daya sun kasa hadiye wa, suka Mike gaba daya, bayan barin umaimah wurin faheemah ta durkusa wa ummu tace "please ummu kibar masu aiki su dawo da girki bazan jure ganinku cikin yunwa ba"
Tafada hawaye masu zafi na zuba afuskarta.
"Shhhhhh! my daugther, I have a reason for doing this, ina da dalili, ke zaki cigaba, kiyi hakuri"
Ummu Tafada tana mikewa zuwa up stairs duk da zuciyarta na mata zafi ganin faheemah cikin kunci , amma dole shine mafita........
Faheemah ce kwance apart dinsu tana bacci domin azumi take yau alhamis ,kuma yana Dan bata wahala. sadaf sadaf umaimah ta shigo part din ganin faheemah na bacci yasa ta sakin murnushin mugunta ahankali ta zaro almakashin data sanya cikin undies dinta, gashin faheemah dake baje saman kujerar da take kwance ta kamo fiyeda rabi hadi da Dora almakashin akan... salatin sa data ji ne yasa ta sakin almakashin hadi da rugawa aguje ta bar part din.....
Firgigit faheemah ta farka jin muryan man dinta, amatukar gigice ya karaso gabanta hadi da dudduba jikinta da gashin ta ganin komai lafiya yasa shi sakin ajiyar zuciya kana ya rungumeta. Mamaki ya Shiga yi me umaimah zata yi da gashin faheemah da har ze sa ta yanke? Allah ya yaso ya dawo gida daukan wani file daya manta, Ashe da rabon zai ga wanna abun mamakin ko yace mugunta. Dole ya yanke hukunci akan umaimah, dukan mace ba dabi'arsa bace,haka kuma zai yi sa akulleta a police station anyi mata hukunci ,saida Sam baya son bata zumunci dake tsakaninsu da Ummu domin yasan matukar taji labari baxata ji dadi ba...
" My man wai meyafaru ne naga hankalinta ya tashi?" Cewar faheemah cikin muryan bacci da bai gama tsakinta ba.
"nothing much amma kada ki kara bude min gashina ba dankwali ( yana nufin gashin ta) matukar ba muna tare ba ok?"
Ya karasa yana sake rungumarta asanyaye tace
"in sha Allah bazan sake ba."
"Good girl"
yafada hadi ta bata light kiss agoshi kana ya Mike domin zuwa dauko file din.
Yau ma suna kwance aka sake turo wa faheemah massage a wayarta, na yau yafi kowanne bata ransa, domin kalaman soyaaya hadi da na batsa aka shiga turo wa kusan kala goma.
Ransa yayi matukar baci amma bayason ya xargeta ko kadan, amma zuciya bata da kashi, zuciyarsa ta fara dartsa masa wani tunanin, Idanunshi biyu har karfe 3:47am yana tunanin mafuta kana bacci ya daukeshi be shirya ba...
tsaya yake a daidai kofar dakin umaimah ya na kwankwatsa mata, tana budewa gabanta ya fadi ras! domin a tunaninta abun da yaga alamun tana yi jiya ne yasa ji yazo, sabanin haka taga ya sakar mata Murmushi, wanda yasa ta suman tsaye saboda azazzaben kyau daya kara.
"bani da phone number ki right?"
Cikn sauri ta jinjina masa kai fuskarta fall Murmushi, wayar faheemah ya mika mata ai kuwa jiki na rawa ta sa masa hadi da yi masa fari, batareda yace komai ya juya ya bar wurin, tsalle ta daka hadi da fadawa kan gadon ta kiran wayar hajja Hindu tayi tana bata labari...
Abangaren hajja Hindu kuwa sosai tayi murna domin da alama aikin boka ya yi aiki.
Akaro na kusan biyar yake kallon number'n data sa masa, wanda yayi daidai da number da ake turo wa faheemah sako soyayya hadi dana batsa toh me kenan? Ya tambayi kansa Yana Mamakin wanna alma'ari lallai umaimah ta tabbata shedaniya, domin zata iya raba aure, "Allah na gode maka ta ban bayyana wa ko nuna wa goofy angel wani canji ba, da dawani ido zan Kalleta?" Kiran number yayi ai kuwa muryanta tar tar awayar baice Kala ba ya kashe wayan, yana mamakin toshewar basira Irina umaimah ace ta kasa gane number faheemah ce? Saidai ba abun mamaki bane, kawai dubunta ne ya cika Allah ya kamata ba tareda ta gane hakan ba.
Umaimah kuwa wani farinciki ne ya sake lullubeta ganin kiranshi, kwata kwata Allah be bata ikon lura da number ba, daman kuma bata yi saving saboda gudun matsala, saboda ko lokacin data dauki number'n a wayar Fareesa wacce ta manta ta a falo babu wanda ya ganta saboda haka bazata so a zargeta ba Shiyasa batayi saving ba...
Ya jima yana Zagaye falon ya shiga yi yana tunanin wani irin hukunci zai yanke yaji sanyi a ranshi?
*BAYAN KWANA UKU, HAR YANZU DAI BATA SANJA ZANI BA, DOMIN BA A DAINA BATAWA FAHEEMAH GIRKIN TA BA*
Kamar yau faheemah ce a kitchen bayan la'asar tana ta girka musu white amala da ogbonno soup sai jollof macaroni daya ji vegetables hadi da kifi, mango drink ta hada natural tasanya afridge sauran miya da macroni daze karasa nuna. Rage wutar gas din tayi sosai domin so take tayi wanka saboda ta tabattar duk inda man dinta yake ya kusan isowa...
taje daidai bakin kofa ta juyo tana kallon girkin ta, kwalla suka ciko idonta tana addu'ar kada taste din abunci ya sanja ita kam bata taba zargin kowa akan haka ba, amma sosai take mamaki...
Bayan ta isa part dinsu ta cire kayanta hadi da dora blue towel wanka tafada babu jimawa ta fito, lotion ta fara shafawa agurguje domin so take ta je duba girkinta........
Ummu da fareesa kusan atare suka sauko bayan sun zauna a falo ummu tace "fareesa dauko min kwadon zogalen da diyata ta min dazu a kitchen".
" toh Ummu"
ta amsa hadi da mikewa, isarta kitchen din sai ta hango bayan umaimah na kokarin bude pots din sosai tayi mamaki domin umaimah bata shiga kitchen, take zuciyarta ta ayyana mata wani abu, sadaf sadaf fareesa ta koma hadi ta riko hannu Ummu kana tayi mata alamun tayi shiru. Hannu Ummu tasa ta rufe bakinta, tabass abunda take son ya bayyana ya bayyanan kansa...
Suna tsaye batareda sun yi motsi ba, fu'ad ya shigo ganin sun Ummu tsaye sun kurawa waje daya ya sa shi nufar wurin batareda yayi wani motsin kirki ba, kasancewar kuma akwai tazara tsakanin kofar shigowa da kitchen yasa umaimah bata ji motsin shigowarshi ba. Cikin sauri faheemah ta shigo part din ganin su Ummu duk sunyi cirko cirko ya sa ta nufar wurin gabanta na faduwa daidai isowar ta wurin da suke ta ji umaimah ta kwashe da dariyan mugunta kana tace "yau dole kuji tsanar faheemah aranku, ko kun ki ko kun so dole muradina ya cika ta fada a bayyane, kana ta zuba wani abu abakar aleda kamar garin magani, sai kuma ta zuba yaji mai uban yawa. Jujuyya girkin tayi kana ta juyo cikin farinciki....
ai fitsari ta saki awando hadi da dora hannu aka ta fasa ihun kuka, fareesa CE ta fara yo kanta...
Bangaren abbuh kuwa sai da yayi kwana uku kana ya farka, da mugun ciwon kai ya tashi sannan kuma ya fara kwarara amai Mara kyaun gani, mai yauki da wasu kullin bakaken abubuwan a ciki....
Likita ya sake yi masa allura bacci saboda ciwon kan... Bayan awa hudu abbuh ya tashi abaccin da sunan faheemah abakinsa daya sa gaban mami dake kusa dashi bada dam! Dam! Daram!!!....
Share and comment
Pls follow me on wattpad @NoorEemaan🥺👏
My novel...
Thanks for reading
#RAYUWAR FAHEEMAH
Noor Eemaan🥀🌸
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH🍓🍓
_by Nooreemaan_📚✍️
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
51-52
(NOT EDITED)
Shako ta fareesa tayi ta janyota waje hadi da kwada mata lafiyayyun maruka har uku, (kusan dai fareesa bata barin ta kwana).
Hannu ta daga zata sakar mata naushi Ummu ta dakatar da ita...
cikin takun kasaitarsa ya shiga takawa zuwa ga umaimah dake yashe akasa tana kuka. Wani irin runguma faheemah tayi mai ta baya domin yanda jikinsa ke rawa ga jijiyoyin kansa sun fito rudu rudu tasan ze iya komai, cikin kuka tace "please my man kayi hakuri kada kayi mata komai Dan Allah, Ummu ki masa magana"
ta karasa fada saboda ganin yanda yake kokarin kwacewa.
Lumshe rikitatun idanunsa yayi dasuka jaa kamar garwashi, hakika kukanta na masa ciwo tamkar saukar ruwan dalma akirjinsa, sai ma yanzu kwakwalwarsa ta tuno masa zagin daya ji anayi rannan ashe duk itace? idan aka yi duba da irin zagin da umaimah'n tayi aranar da aka fara aka fara zuba uban gishiri da yaji a abunci, "stay out of this faheee" ya fada yana janye ta gefe.
"Son! ka dawo nan kada ka taba ta".
idanunsa ya runtsa, domin yasan cewa ba ze iya tsallake umarnin ta ba.
Cikin bacin rai yace
"Ki yi gaggawan barin gidan minti biyar na baki kacal if not, you will face the consequence, duk da haka zan dau mataki akanki a dalilin sa matana kunci da kikayi"
yana fadin haka ya bar part din cikin sauri domin zai iya yi mata komai idan ya tsaya.
'Wayyo Ummu!!! kuyi hakuri na tuba bazan sake ba, sharrin shedan ne, kice kada ya koreni"
wani kallo ummu ta maka mata domin idan tace zata yi magana za'ayi bataciyya ,kusan dai mai hakuri bai iya fushi ba haurawa sama tayi abunta domin koda fu'ad bai ce ta bar gidan ba ,toh da kanta zata sa ta bari din, lallai mutum mugun ice,yanzu saboda tana son fu'ad sai tasa marainiyyan Allah Shiga kunci da wanna tunanin ummu ta shiga dakinta...
"Fareesa please kice suyi hakuri Dan Allah ki taimakeni, ke yar'uwatace"
ai wani dundu fareesa ta bata a baya kana tace
"idan baki bar gidan yanzu kamar yadda brother yace ba toh wallahi sai na ballaki" tana fadin haka ta bar falon, kallon faheemah tayi dake tsaye har yanzu mamaki be sake ta ba, balla mata hararan tsana tayi, ko kallonta faheemah batayi ba ta yi saurin Shiga kitchen ganin hayaki na tashi saurin kashe gas din tayi, abunci duka ta zubar a waste bin ( shara) kana ta Shiga jika tukwanen...
Umaimah kayanta ta hada kaf kana ta fito tana jan trollys dinta hawaye kasa cimma ma burinta na zubowa a Idanunta.
Yana tsaye a window part dinsu yaga fitowarta , waya ya daga ya Kira wani number hadi da bada umarnin su Kama umaimah...
Ajiyar zuciya ya sauke kana a fili yace "Dole jikinta ya gaya mata akan abunda tayi"
Sallamarta ce ta katse masa tunanin , sanyi yaci aransa jin muryanta mai matukar sanyi da dadi a kunnensa yasa jin dan relief "my maaaaaaan" ta ja sunan shi ganin ko
juyowa ya kalleta bai yi ba kamar yanda ya saba, sarai ya ji ta amma ya basar kamar bai ji ba. "My man" ta sake kiranshi, shiru yayi bai amsa ba. Gabansa ta zagayo hadi da fadawa jikinsa tace " my man kana ji na Ina magana kayi shiru" tafada cikin muryan shagwaba. Nan ma shiru yayi zata sake magana yace
"I will really appreciate idan kika bar nan"
"my man?"
tafada cikin mamaki sannan tace "did I offend you? Ta fada kwalla na ciko idonta. Shiru yayi be amsa ba, ajiyar zuciya ta sauke kana tace "in hada maka ruwan wanka toh?"
" I said i need privacy" ya fada mata cikin daga murya! Kana ya hau sama zuwa dakinsa....
Fashe wa tayi da kuka babu jimawa bacci ya dauke ta anan falon, ana kiran magriba ta tashi da ciwon kai,dakin ta ta nufa domin gabatar da sallar'n tana idarwa ta koma part din Ummu domin samo musu abunda zasu ci da daddare duk da halin kunci da take ciki, rike kugu tayi tana tunanin me zata dafa da bazai kaita 1 hr ba. Potato minced meat tayi hadi da drink na mixed fruit, a hadadun warmers ta zuba kana ta jera su a dinning table, tana kokarin komawa part dinsu tayi sallar fareesa ta fito,
"matar bro har kin me?"
Dariyan karfin hali tayi kana tace "har na gama girki motsoraciyar kitchen kawai" dariya fareesa tayi kana tace "kinsan Allah autar ummu sai da Ummunki tace na fito na dora mana abunci, wallahi shaf na manta ,ooh Allah ka yaye min wanna son jikin in ba haka ba na banu ya anwar cin abunci gareshi"
dariya sosai faheemah tayi yanda fareesa tayi kalan tausayi. Hannunta fareesa ta kamo kana tace " kinsan mai dalilin munafukar nan nayin abunda tayi?"
"A'a" faheemah ta amsa.
"toh saboda son brother take" zaro ido faheemah tayi,nan Fareesa ta Dan bata labarin akan son da take wa fu'ad, Sosai tayi mamaki tabbas bire yayi kama da mutum, haba wanna tsanar ba haka nan bane, take wani matsananci kishin umaimah ya darzu a ranta.
"saboda haka yarinya ki rike min brother na da kyau inba haka ba ayi miki snatcing ba ruwana" Fareesa tarasa azolaye.
dariya karfin hali faheemah tayi kawai, kana tace "anty fareesa baki da dama".
agurguje ta shiga part din su, sallah tayi kana ta watsa ruwa, peach Turkish abaya ta sanya, kana ta shafa powder da wet lips kadai sannan ta fesa body spray hadi da nada dankwallin abayan akanta ta fito, kallon upstairs din tayi kamar ta hau sama ta kirashi sai ta kuma ta fasa tuno abunda ya yace dazu kwalla suka ciko idanunta amma bata bari ya zubo ba ta fice...
Zaune ta tarar da Ummu da fareesa a dining table da alama su suke jira, sallama tayi suka amsa, kana ummu ta sakar mata Murmushi, martani ta Mayar mata hadi da zama akan hadadiyar kujerar dinning table din. .
"Sannu diyata yanzu wanna malalaciyar tace wai ke kika yi girkin".
dariya kawai faheemah tayi domin draman ummu da fareesa na bata nishadi.
"Allah ya miki albarka" ummu ta sake cewa da ameen ta amsa.
Cikin zolaya ummu tace
"Toh ina angon naki yake?"
kasa tayi da kanta a kunyace.
Ummu Bata sake cewa komai ba ta daga waya ta kira shi " kazo muyi dinner Kai muke jira" tana fadin hakan ta kashe wayar.
Hira jefi jefi suka dinga yi kana sallamar sa ta katse su, a hankali ta dago kanta suka hada ido, wata harara ya watsa mata da yasa tayi saurin dauke kanta gabanta na faduwa domin wani kwarjini ya kara mata, ga rikitatun idanunsa suka kara girma da kyau a sakamakon hararar da yayi mata. Sarai ummu ta gansu amma bata ce komai.
Abangaren Fu'ad kuwa wani tausayi hadi soyaayar ta ce ta dake sa, ga wani mugun kyau data Kara masa, amma dole ne Yayi mata haka ko dan gaba, meyasa take da hakuri mai yawa haka koda za'a cutar da ita? Hot breath ya furzar daga bakinsa kana ya zauna suka shiga cin abunci, baka jin komai sai karar spoons, Bayan sun gama ummu ta tara su a falon, nan suka shiga tattauna abun da ya faru, ummu ta kuma ce masa kada yayi mata komai. Dafe kansa yayi kana yace "Ummu yarinyar nan ta dade tana abubuwa fa, ranar farko dana kama ta naji tana xagin Faheee da kunnawa na, na tambayi ta tace wai ba wanda ya zageta" ya fada looking at faheemah... "na biyu na ganta apart dinmu heeema na bacci naga tana kokarin ta yanke gashin ta da almakashi da idona na gani, Allah ya kawo ni gida nazo daukan wani file. sannan kuma sai tayi amfanin da number ta take turowa damata da message din soyaaya dana banza amatsayin ita na namiji ce" ya mika wa ummu wayar faheemah ta gani mamaki tayi sosai, fareesa ma ta yi saurin karban wayar tagani , sai ya dora da cewa "
ummu umaimah tayi abubuwa da dama duk akan fahee, ta cancanci hukunci mai tsauri" ya karasa a azafafe.
Sosai dukkansu suka yi mamakin wanna abun al'ajabi. lallai umaimah ta cika hatsabibiya, faheemah hawaye ta shiga sharewa a karo na barkatai, aranta ta shiga fadin "Allah na gode maka da bata samu nasarar mun sharri, ko bata min suna a gidan aurena ba, gidan da kowa ke ganin darajarta. Meye laifina nan? Meye laifin na da takeso ta cutar dani?"
Wata zuciyar tace " Saboda tana son mijin ki" hannunta tasa ta rufe idanunta ta cigaba da kuka har da sheshekar ta, wanda ya ratsa zuciyar dukkan su.
Hakuri ummu da fareesa suka shiga bata, ganin cewar sun ji ba dadi yasa ta daina kuka domin bata cancanci su bata hakuri ba, sun dun masu matukar daraja ne awajenta. Ganin tayi shiru yasa ummu yi musu nasiha musamman kan hakuri da yafiya, sai 9:30pm daidai suka yi sallama da juna kana kowa ya tafi part din sa.
Wanka tayi a dakinsa hadi da sanya pajamas masu taushi, Duk da yana fushi da ita, amma ba xata iya raba shimfuda dashi ba, domin ta sha jin hakan na lalata zaman aure...
takurewa tayi a karshen gadon tana jin wanna horon da fu'ad yayi mata yayi sauri da yawa domin ta saba dashi sosai fiye da tunanin mai tunani.
Cikin takun dake bayyana nutsuwarsa ya fito daga toilet daure brown towel a kugunsa, Ita sam bata san sanda ya shiga wankan ba saboda tunani data lula
Lotion yadan shafa sama sama kana ya sanya pajamas shima na maza domin garin da dan sanyi.
Body spray ya fesa ajikinsa mai kamshi. Ahankali ya sauke idanunsa a kanta, Sosai ta bashi tausayi har kwalla sun ciko idanunsa, gadon ya hawa da sauri kana ya ware mata ahannayensa cikin sauri Tafada jikinsa hadi da fashewa da Kuka, cikn sauri ya hade bakinsu hadi ta kamo lallausan tongue dinta ya shiga bata French kisses.....
Cikin salon daya koya mata ta shiga mayar masa da martani, sosai suka birkita juna babu abinda kake ji sai saukar numfashin su Kana suka Lula duniyar ma'aurata......
*2hours later*
Zuwa wanna lokaci har sunyi wanka,domin kwata kwata basa taba kwana da najasa ajikinsu.
Kwance take a kirjinsa yayinda hannunsa ke bisa soft naked skin din bayan ta yana shafawa In a slow motion...
"heeeeemah" ya Kira sunan ta cikin sanyi murya
" na'am my man" ta amsa a sanyaye
"Meyasa kika boye min zagin Dana ji umaimah ta yi miki ranar nan? Meyasa? Kin san yanda na tsani jin ko ganin wani ya bata miki rai balle gaya miki kalami Mara dadi? You mean a lot to me goofy angel, sai da nace miki idan na tabattar da abunda kunnuwana suka jiye min bazai miki dadi ba, amma still kika ce ba komai, why? Me yasa kika boye min?"
Kara rugumeshi tayi kana ta fashe da kuka tace "kayi hakuri my man bazan sake ba, amma ka manta wacece faheemah? Ka manta irin zagi, kunci, kadaici, maraici da duk na fuskanta daga gidanmu? Ka manta na rasa soyaayar abbunah tsawon shekaru tun bayan mutuwar umminah?"... Hawaye ta share kana ta cigaba "my man ta yaya kake tunanin abunda umaimah ta yi zai Dame ni? Tayaya xan dame ni bayan faheemah ta fuskanci fiyeda hakan a baya? kayi hakuri banyi da niyyar yin karya ba,na yi ne saboda ni din banason tashin hankali am sorry bazan sake ba".
Wata matsananciyar soyaayar ta ne ya cakeshi, tabbas abunda ta fada ba karya, taga rayuwa Dole babu abunda zai daga hankalinta, cikin kunnenta yace" is ok angel, am so sorry too for making my Small beautiful wife to cry".
turo small cute lips dinta tayi kana tace
"am not Small my man, kalle ni fa ina da tsayi"
dariya ta ba shi saboda yanda ta kare maganar...
Da haka suka dinga hira har wani bacci mai dadi ya dauke ta a jikinsa,a hankali ya xare ta a jikinsa kana ya nufi toilet. Alwala ya dauro hadi da sanya farar jallabiya, turarensa na *love in oud* ya fesa kana ya sanya farar hula da ake wa lakabi da " ka fiye naci" .
kan sallaya ya hau bayan ya fuskanci gabas hadi da daidaita sahun sa. Sallah raka'a biyu yayi kana ya shigo kwararo addu'a musamman akan abbuhn faheemah akan Allah ya daidai ta tsakaninsu ya kuma warware asirin dake jikinsa, haka yake wanna Addu'ar kullum tun bayan da Malam haroon ya Sanar dashi cewar aikin sihirine....
Share and come
Vote and follow me on wattpad @NoorEemaan
Thanks for reading
#Rayuwar faheemah
Noor imaaan🥀🌸
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH🍓🍓
Wanna littafin kyauta ne (free novel)
_NoorEemaan_✍️📚
Wattpad
@NoorEemaan (kuyi following dina a Wattpad saboda darajar Manzo Sallallahu alaihi Wasallama)
53-54
(Not edited)
*Umaimah*
Daga lokacin da ta bar gidansu Ummu, tana cikin Tafiya domin samun abun hawa, wata mota Kirar Hennessey ta tsaya a gabanta, wasu samarine majiya karfi suka fito hadi da Jan ta cikin motar kasancewar duk ba jama'a yasa samarin jan motar babu bata lokaci...
Tana ihu, hadi da Zagi na uwa da uba ta Shiga musu akan su barta amma ko kallanta basu yi ba bare su tanka mata, ganin haka yasa ta Shiga bubbuga glass din motar kasancewar kuma tinted ne yasa babu mai jinta.wani gida mai matsakaicin girma suka kaita....
Wani daki da suka yiwa lakabi da "cold room" suka jefa ta ciki sosai dakin keda mugun sanyin domin duk Rigar sanyi da mutum yasa sai sanyi ya ratsa jikin mutum, kuka sosai ta Shiga rerawa kana wani mugun sanyi ya Shiga ratsa dukkanin jikinta. Kakarwa ta shiga yi hakoranta na haduwa dana juna alaman zazzabi haka ta kwana cikin wanna matsanancin halin...
★★ Washegari wanna Samarin dai suka cireta a cold room kamar yadda aka basu umarnin, sosai tayi laushi kamar Kazan da ruwa ya yiwa duka, idanunta sun jeme kamar wacce ta shekara awurin.
Wani daki mai tsananin zafi fiye da gidan bireda suka jefa ta, duk maganar da take musu ko kala basu ce ba domin hakan na daga cikin umarnin aka basu..
Buredi da ruwan lifton suka bata kana suka fice. Cikin sauri ta Shiga ci domin rabonta da abunci tun na jiya kafin ta baro gidansu ummu, kuka ta fashe da shi "yanzu ni umaimah duk gata na, duk aji na nake shan ruwan bunu da local bread bushashe"
ta Fada a bayyane tana kuma cusa bread din a bakinta hadi da korawa da ruwan bunun....
Ai tana gama ci wani mugun zafi ya Shiga ratsa ta kamar tayi sirara sosai ta burkice kamar mai tabin kwakwalwa...
★
Rana ta uku, da safe suka kaita wani daki mai tsananin duhu da da ko tafin hannunta bata gani, ga dakin mai uban sauro. Sosai tayi kuka Kamar zata karar da hawayenta. Ita damuwarta bata san waye yasa aka kawo ta wanna wurin da gwanda gidan yari sau dubu a gareta ba...
★
Rana ta hudu aka kaita wani wani da ko rufin sama babu hakan ya bawa Rana damar shigowa dakin sosai ka kace wajene ba daki ba, saboda tsananin ranar da akayi yasa ta fashe da kuka hadi da rike kafafun samarin dake kokarin barin dakin.
" Dan Allah dan annabi kumin rai, Ku cireni a dakin nan wallahi ko nawa kuke so mahaifina zai Baku"
karon farko da daya daga cikin samarin nan suka furta wata magana tun daukota dasuka yi.
"Ubanki baida kudin dazai biya mu ,domin Wanda ya dauko mu ya fishi komai da kike takaman ubanki na dashi"
dayan ya fada yana hararar ta, domin sosai suke jin haushinta musamman zagin data musu, dan dai an basu umarnin kada su daketa ko rama duk wani Abu data musu da ta gane shayi ruwa ne!
Fincike kafafunsu suka yi kana suka fice.
*3hours later*
a hankali ya fito daga cikin had'add'iyar farar motarsa kirar *pagani huayra imola*, sanye yake da tsadadiyar blue jeans tare da pure white T-shirt sai bakin p-cap hadi da black Snickers, Agogon zallan azurfa ne sanye a hannunsa kana kuma ya saka sunglass da yayi matukar amsar farar fatarsa dake glowing.
Hannu ya mikawa wandanan samarin suka yi musabaha,kana suka masa jagora zuwa cikin gidan, wata kujera suka ajiye masa a dakin da take, a hankali ta dago kanta wani murmushin farinciki tayi kana tace
" daman nasan wani nawa sai yazo"
tafada hadi da matsawa kusa da shi, wani hamammin bakinta ne ya dakesa, cikin sauri ya dakatar da ita hadi da kawar da kansa.
Bata damu ba tace "ya fu'ad kaga sun kawo ni nan batareda nayi musu komai ba, dan Allah kace su fitar dani" domin sosai take shakkar samarin daba haka babu abunda zai hanata yaba musu magana.
"Hey keep the Hell out shout!" Yafada fuskarsa babu alamun wasa.
"You think duk abunda kikewa goofy angel zai tashi a banza ne? I my self asked them to brought you here"
"Oscar"!
"Timothy"!
ya kira samarin hadi da basu umarnin su kawo abuncinta.
Jollof din shinkafa ce hadi da ruwan faro, ajiyewa sukayi a gabanta.
"cinye duka" ya bata umarnin.
jiki na rawa ta bude takeaway din hadi da sanya hannu ta debo domin rabonta da abunci tun jiya ,saidai tana kai lomar abunci bakinta ta furzar saboda wani uban gishiri da yaji mai xafin gaske daya ziyarci harshen ta.
Ruwan da suka ajiye mata ta dauka ta sha wani uban zafi ta ji ruwan tamkar tafashashe, babu abunda ya rage sai ma xafin daya karu.
Kuka ta fara hadi da rokonsa, sunglass din idanunsa ya xare, hadi da kafeta da rikitatun idanunsa
" Ina wasa dake ne? Will you eat this food now or sai an kara miki yaji da gishirin?"
"A'a"
tafada cikin Kuka
"good then kici otherwise I will show you the order side of me".
Tasan sarai ya fu'ad din zai aikata, dan haka ta shiga ci tana hawaye hadi da majina, gwanin tausayi inta sha ruwan ma wani azaba take ji, domin ruwan zafi gareshi, tana gama ci ta sha ruwan amma be isheta ba, birgima ta Shiga yi hadi da sanya dankwalin ta ta Shiga durzan harshenta ko zata ji sa'ida amma ina... ta dau tsahon lokaci kana zafin ya ragu.
Sai tada gama ta yace " ji ni da kyau"
cikin sauri hadi da mugun tsoronsa daya karu ta mayar da hankalinta gareshi.
"As from today koda kallon banza kada ya kuma hada ki da matata bare har ta kai ga zagi, duk wanda ya sa heemah ta shiga kunci ko sata kuka dole na yi masa hukunci, da ni kika yiwa zan yafe miki, but my happiness kika taba dole kema ki shiga kunci. Kinji abunda nace miki?"
"Na...na...na... Ji bazan sake yi mata komai ba"
tafada a rarrabe bakinciki na cinta na soyaayar da yake nuna wa faheemah amma ba halin nunawa, wato saboda matarsa yasa aka gana mata wanna uban azaban? Yanzu duk son da take masa ya tashi a banza kenan? Domin bata ga alamun yana son ta ba, sai ma wani kallon tsana da yake mata.
Mikewa yayi zai bar dakin tayi saurin cewa "ya fu'ad ka taimakeni, na tuba wallahi ko kallon banza bazan sake mata ba, kayi hakuri zan mutu anan idan ban fita ba"
Wani murmurshi gefen baki yayi kana yace "ooh I see, Ashe ba dadi kike son kashe min mata da bakinciki, ke da barin nan sai kinyi hankali" ya fada hadi da barin dakin domin sosai rana ke dukan sa a dakin.
Bakin motar suka raka fu'ad cikin husky voice dinsa yace "nagode muku sosai, and gobe zaku koma bakin aikinku".( kasancewar a company din su Ummu samarin ke aiki, domin suna daga cikin din security a company, kasancewar fu'ad ya yaba da hankalinsu yasa suka yi masa wanna aikin) ya sake cewa "zan kira na sanar da lokacin da zaku sake ta".
Bandir din 1k guda biyu ya ciro masu hadi da bawa kowannen su daya, sosai sukayi masa Godiya domin shi din mai alheri ne, domin duk sanda zai zo company dinsu baya barin su haka, sun kuma yi imanin cewa umaimah gagarimin laifi tayi masa Wanda yasa shi yi mata wanna hukuncin.
Musabaha suka sake yi kana ya Shige motarsa ya bar gidan...
Bangaren umaimah sosai tayi kuka hadi da nadamar abunda tayi, domin abunda yake abayyane ne cewar ko kallo bata ishe shi,kai ko kafar matarsa bata kamo akomai ba, bare tasa rai zai so ta da munanan haleyanta.
A karon farko da tayi tunanin kai kukan ta ga Allah rabbu samawati, bayan tsawon lokaci, alwala tayi a toilet dake cikin dakin kana ta Shiga tunanin daga ina zata fara kasancewar ta mai wasa da sallah, sallan ta tayar tare da nadama fal ranta.........
Share and comment
Noor Eemaan ce🥀🌸
07082281566
Thank you for reading #rayuwar FAHEEMAH
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH🍓🍓
_by noor Eemaan_📚✍️
wanna littafin kyauta ne ( free novel)
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
YA ALLAH!!! Satisfy my heart with halal and keep me from everything which is haram and make me your obedience slave
AMEEN.
55-56
(Not edited)
Yana zuwa gida kai tsaye part dinsu ya nufa, sama ya hau domin sun fi amfani da dakinsa musamman in yana gida, kayan jikinsa ya cire kana ya shige toilet, zaro ido yayi domin kwata-kwata bai yi tunanin tana toilet din ba kasancewar ko motsi bata yiba.
jacuzzi da take kwance ya nufa, hadi da shigewa cikin jacuzzi'n sannan ya dora ta a saman sa, sai a lokacin ta bude idanunta masu cike da bacci, dariyar da bai yi niyya ba ta kufce masa, "wato ma bacci kike a toilet faheee?"
Turo baki tayi kana tace
"Allah my man baccin bai isheni please meyasa ka tashe ni?"
Tafada tana sakar masa kukan shagwaba hadi da Dan cizon chest din shi, Wanda ya sashi jin wani feelings na taso masa "arhhh!!!"
Yace kana a hankali ya hade bakin su waje daya ya Shiga bata hot kisses....
Bayan 10minutes ya xare bakin sa a hankali hadi da cewa "am sorry nina hanaki bacci ko? Bana gajiya dake sugar na shi yasa, please ki cigaba da nuna wanna jarumtar, and I promise to be the most best husband ever".
Cikin jin dadin kalamansa ta Shiga bashi wani sanyayyar kiss alamun godiya gareshi...
Sun dau 1 hour a toilet suna soyaayar su kana suka fito sanye da bathrobe, bayan sun shirya cikin kananun kaya, sannan ya sanar da ita gobe da karfe bakwai zasu yi jarabawan jamb, murna sosai tayi kana ta dauko pass questions din daya samo mata, ta dawo jikinsa ta Shiga karatu.....
★★★
Karfe biyar daidai ya kira su Oscar yace da karfe shida daidai su sake umaimah sannan su bata trollys dinta.
Kasa shiru tayi tace "my man wacece kake cewa a saka?"
Dan tsare gida yayi kana yace "shhhhh! ba ruwan ki, Dole ta fuskanci hukunci akan abunda tayi miki banaso ki ce komai matukar na isa dake!"
Shiru tayi domin taga alamun ransa ya fara baci, duk da bata ci dadi ba, amma soyaayar mijinta ya fiye mata wata umaimah, dan haka ta fara yi masa shrimen yarinyatar ta data san yafi so, nan da nan ya saki fuska suka Shiga bawa fure ruwa.
★★★
"Innalillahi wa innah ilaihi raju'un!" hajja Hindu ta fada cikin karaji ganin umaimah da ta shigo kamar wata sabuwar kamu, a haukace tace "umaimah kece?" Ta tambaya unbelievable.
Ganin diyarta yar kwalisa ta dawo tamkar mahaukaciya.
"Rashin lafiya kika yi ne, ko wani abu?" Hajja Hindu ta kara tambaya cikin matsanancin tashin hankali.
Fashewa tayi da kuka hadi da fadawa jikin mamanta, tabass uwa daban take komai lalacewarta kuwa, soyaayar ta daban take, daba dan haka ba, bazata iya runguman umaimah ba saboda tashin da jikinta keyi cikin kuka tace
"mama na hakura da ya fu'ad har abada bayasona"
nan ta shiga bawa hajja hindu labarin komai.....
Cikin bacin rai hajja hindu tace "dan kinyi wanna abun zai miki haka? Ita matar tasa gwal ce? Yau ta fara shan wahala? Wace wahala ce kishiyar uwarta bata gana mata ba?"
"Nikam mama na hakura wallahi nayi nadama"
"ke yi min shiru! dole ki mallakeshi, dole muci dukiyar dana da de ina hari"
"wallahi ba ruwana mama bazan sake musu komai ba" tafada tana shigewa dakinta domin yin wanka....
"Hmmm dole yarinya ki koma domin gobe zan koma gidan boka" ta fada fuskarta na nuna zallan mugunta da zata yi( Allah ya tsare imaninmu ameen).
****★ ****★ ****★
*ABBUH*
A karo na barkatai ya shiga kiran sunan *FAHEEMAH*.
" Ina diyata take? Ina faheemah? Ina take nake tambayarki" ya fada cikin halin ciwo, yana kallo mami fuskar sa ba walwala, musamman tuno cewar gudan jininsa na dauke da cikin dan gaba da fatiha.
Jameela dake gefe tana sharar kwalla saboda tausayin halin da abbuh yake ciki, sai da gabanta ya fadi domin tun suna da kananun shekaru rabon da ta ji ya kira sunan "faheemah" Ganin babu Wanda ya bashi amsa yasa bai kuma magana ba, bangaren mami kuwa tama rasa me zatace, domin fuskar abbuh a daure bare tayi masa karya, da alamu kuma asirin jikinsa ya karye...
Likita ya shigo domin dubasa, ya matsa lallai a sallameshi shima Likitan bai ja magana ba ganin jikinsa ba wata matsala sosai daman shock ne ya kama shi.
Zuwan su gida abbuh ya dudduba bai ga faheemah ba cikin fusata yace. "hajara ina diyata?"
"Ummm...uh...uhmm...ta... bi... ta bi wani saurayi sun gud..."
tsawar daya daka mata yasa tayi shiru babu shiri ga wani gumi mai xafi na karyo mata.
Tabass komai ya lalace, abbuh yadawo alhajin sa.
"Koda wasa kada ki kara fadin haka ga faheemah, koda duka duniya zasu taru suce haka zan karya ta su, kuma matukar kinason xaman gidanan,toh kafin na dawo ki samo amsar tambayata"
yafice Cikin sauri domin bayaso yayi abunda zai yi nadamar hakan.
Jameela dake gefe ta fashe da kuka domin shiru da abbuh yayi mata akan cikin, yasake tayar Mata da hankali, mami kuwa ko lallashin Jameela takasa yi, domin tana cikin gagarumin matsala.
Domin Allah Allah take gobe yayi ta koma gidan boka kafin komai ya ida lalace mata.
★★★
Washegari
_5:50am_
su kayi sallama dasu ummu domin lafiya rubuta jamb din faheemah, domin wudil aka tura ta yasa suka yi sammako.
Kansancewar babu ababen hawa a titin sosai yasa cikin 55mins suka isa can. A hakan basu yi sauri ba, domin soyaayyar su suke sha, ga kuma sanyayar iskar asuba mai dadi dake ratsa su ya sa su jin wani shauki na musamman na diban su.
Kujerar baya suka Shige bayan sun zo makaranta, domin har lokacin gari bai ida wayewa sosai ba.
"kin gani ko, duk kin azalzaleni mu tafi my maan kada muyi latti, gashi ko mutum daya babu"
ya karasa cikin kwaikwayon muryan ta, hadi da Dan dungure mata kai, dariya tayi hadi da fadawa jikinsa.
"my man duk zumudi ne fa, am sorry kaji"
"na gani ai, keda tun karfe 4 kike ce mutaho"
" Allah naxata da nisa sosai Shiyasa nace mu taho" bai kuma cewa komai ba ya shige jikinta sosai yana shakar daddan kamshinta, ko minti 10 ba'a yiba taji saukar numfashinsa alamun yayi bacci.
Murmushi mai sauti tayi kana ta Shiga shafa lallausan gashin sa, lumshe idaunta itama tayi, tana jin kewar abbuhn'ta na ratsa ta, dama duka yan gidan duk da cewar ba sonta suke Ba, amma tana jin kewarsu kuma ko daya bata rike su a rai ba.
Hayaniyar data fara jine yasa ta ware idanunta, Had'add'en agogan hannunsa ta kalla bakwai da minti uku ta gani, cikin sauri ta Shiga tashinsa, shima idaunsa ya bude hadi da tashi a jikinta.
"My maan lokaci yayi"
"shhh! i know heemah" yana fadin haka ya kamo lips dinta ya bata sumbata na 3mins kana a kunne ya rada Mata
"good luck kisses" murmushi tayi hadi da bashi sumbata a kumatu tace "tnx my man" ita ma cikin rada, kana ta fito a motar, shima fitowa yayi ya riko hannunta har bakin wurin ya rakata kana ya tsaya, sai da suka gama yi mata duk wani abunda daya cancanci ta shiga dakin jarabawan kana ya koma mota, yana tsumayin fitowarta...
Bayan awa uku ya hango tahowar ta tana sharar kwalla gabansa ne ya fadi, cikin sauri ya fito domin baya fatan a samu wata matsala "goofy Angel" yafada yana rike kafadunta, "what is it? Did anything go wrong?"
Girgiza kai tayi, "then why are you crying?" Ya tambayeta fuskarsa kamar shima yayi kukan.
Ganin tayi shiru yasa a hankali ya janyo mayafin abayarta ya rufesu kasancewar kuma yana da girma ya sa ya rufesun.
"Please say something heemah"
"Wani ne ya shigo da waya jamb hall shine ya ke satar masa, aka kamashi hadi da kashe computer da yake amfani dashi, yanxu ya rasa jarabawanshi, Gashi can sai kuka yake amma sunki hakura. Muje ka musu magana su kyaleshi yayi jarabawan, ya ban tausayi"
Tafada tana jan hannunsa, fuskarta ya kamo yace "relax relax babe, bazan iya komai akai ba, domin ya karye doka ne"
"toh su basa yafewa tunda kaddarace ta hau kansa" ta fada tana turo baki.
murmushi yayi kana yace "ke kenan heemah mai saurin yafiya, ba kowa ne keda sauri yafiya ba. Duk da yafewa mutum abune mai matukar kyau, amma ba kowa keda zuciyar yafiya ba! Yanzu kisan me zaki mun? Kiyi shiru kibar kukan nan kada kanki yayi ciwo, kiyi masa addu'a Allah ya zaba masa abunda yake mafi alkhairi okay? Jinjina kai alamun eh tayi kana yace Oya smile for your fufu"
dariya ya bata domin ya tuno mata da wasu lokuta da suka shude, lokacin da baya iya tashi, lips dinta yayi wa light kiss kana ya gyara mata mafayin hadi da kamo hannu ta suka shige motarsa...
Yan makarantar da kallon sha'awa suka bisu domin yawancinsu har fatan samun miji kamar Fu'ad suke domin kulawar Da yake mata abayyane yake, ta idanunsa ma zaka Karanci soyayyar da yake mata, wasu kuma suna tunanin budurwan sace.
Amotar yake tambayarta ya exam din, " so sweet, sai dai fatan mu ci" ta amsa masa.
"in sha Allah angel I trust you" murmushi tayi kawai kana ta ce
" ina jin yunwa my maan"
"Bari mu samu restaurant muyi breakfast ko"
"Toh" ta amsa
restaurant suka samu mai kyau, yayi musu ordering chips da bread omelet hadi da ruwa swan da lemo. Bayan sun gama ya biya charges su din su kana suka cigaba da tafiya, rabi tuki rabi Soyayyya sai 1:30 suka iso gida.
★★
Mami kuwa sauri sauri take ta karasa wurin boko domin jiya rufe kanta tayi a daki bata bari sun hadu da Abbuh ba.
Tun daga nesa ta hango wasu sirarun mata tsaye, cikin mamaki take tunanin ko me suke? Domin bata taba ganin mutane a waje haka ba, tana karasa wajen taga Ashe daya daga cikin matan hajja Hindu ce tsaye cikin halin data kasa fahimta. Gaba daya ta manta fadan dake tsakaninsu tace "hajja Hindu lafiya? Mike faruwa?"
"Ya mutu! ya mutu!! Ya mutu!!! Hajara" take maimaitawa hannunta aka tana fadin
"na Shiga uku na!"
Cikin Dan akurkin dakin dayake ciki mami ta nufa, domin gani take karya ne, itama hajja Hindu rufa mata baya tayi domin daman bata shiga ba, labari matan data tarar su ka bata.
Toshe hancinsu sukayi saboda wani mugu mugun wari da ya ziyarci hancinsu, ga wani uban muni daya kara fiye da na baya, kudaje sai binsa suke ga wasu tsutsosi da ba'a San daga ina suke fitowa ba sun dabaibayeshi, ga allon tsafinsa agefen sa, da alama tsafin yake aka zari ran sa.*( innalillahi wa innah ilaihi raju'un. Duniya gidan aro, Allah ya ara masa lokaci, yayi abunda yaso ga yanda karshenshi ya kasance. Wai wanda yake tunanin zai iya kashe mutum, ya haukata mutum, ya raba soyaayar iyaye, soyaayar Mata da miji wai yau shine yayi mutuwan wulakanci, tunda ya iya wandannan munanan ayyukan meya sa bai dawaumma aduniyar ba? Tabass babu mai iko da kowa da komai face Allah subhana wata'ala , daya halicce mu ,shi ke yi a yadda yaso da lokacin daya so think wise ya jama'a)*.
Wani katon maciji bakikirin mai jajayen idanu ya faso kai Wanda basu san daga inda ya fito ba, kananande jikin boka Wanna micijin yayi, wani uban ihu su mami suka sa kana fito da gudu, matan dake waje duk sun watse, wasu sun tuba, wasu kuma sun Dora aniyar neman wani bokan *( Allah ya tsare imaninmu ameen)*.
Gudu sosai suke suna ihu a cikin dajin sun dau lokaci kana suka fito suna maida numfashi, ko takalma babu a kafafun su, sun yi mugun fita a hayyacinsu...
Share and comment
Thanks for reading my novel.
Noor Eemaan🥀🌸
07082281566
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH🍓🍓
Wanna littafina na kyauta ne( free novel)
Wattpad @NoorEemaan *(Akwai wannan labarin a Wattpad, da ma duk wani book dana taba yi complete, ga handle nan, ina ta ganin karin followers ina godiya, dan Allah kuyi following dina, don't forget my Wattpad handle still remain @NoorEemaan)*
57-58
(Not edited)
Taxi suka tare Wanda da kyar ya dauke su bayan hada shi da Allah dasuka yi saboda yadda ya gansu ya dauka mahaukata ne.
Suna cikin lafiya ko kwakwaran motsi basa yi bare magana, domin har yanzu shock din bai sake su ba. Wani babban mota ne ya yi Karo dasu, cikin kankanin lokaci suka yi mumunan hatsari, sallati jama'a suka shiga yi kana mutane suka fara tururuwan zuwa ganin abunda ya faru, mai babban mota kam bai tsaya ba ya gudu abunsa. Kwata kwata bazaka taba gane su mami gaba daya jini ya gama bata dukkanin jikinsu babu kyaun gani. Wani iko Allah kuma babu abunda ya samu driver sai dan ciwo a guiwar hannunsa,duba motar ya yi aka sinci wayar mami ciki, kasancewar ba security yasa suka buga wa abbuh waya domin a sanar dashi.
Bangaren abbuh kuwa waya ya bugawa su kawo anas da mijin mummy zaynab akan su zo kano domin akwai Matsala sosai.
Ya ida wayar kenan kiran ya shigo wayarsa sunan mami ya gani a screen din wayar duk da ransa na matukar baci hakan bai hanashi dagawa ba ," akan nace ki gaya min inda diyata take kika bar gidan ko ? Kin kyaut....."..
"Bawan Allah ba ita bace, sun yi hatsari yanzu domin ko numfashi basa yi, zamu kai su asibitin Malam ka samemu acan" driver ya fada yana kashe wayar.
" Innalillahi wa inna illaihi raju'un" abbuh ya Shiga maimaitawa, Jameela dake zaune duk tayi laushi ta fashe da kuka domin duk ta ji abunda aka ce, kasancewar da hijab jikin ta yasa ta rufawa abbuh baya cikin sauri......
Isar su asibitin suka tarar an shigar da su mami emergency domin basu taimakon gaggawa. Sosai driver ya bawa abbuh hakuri hadi mika masa wayar mami, ya sanar da abbuh cewar zai tafi neman kudi ,amma zai dawo da yamma. "Babu komai abbuh ya ce masa, ya kuma kara da cewa da wasu marasa tsoron Allah ne da sun gudu, je ka nemawa iyalanka abunda zasuci na yafe zuwan naka gabadaya" godiya driver yayi kana ya fice yana yaba kyawun halin abbuh aransa.
Bayan awa biyar kana likitocin suka fito suna goge gumi domin ba kamarin wahala suka sha ba kafin Allah ya basu nasara,domin da farko ma sun zata mamin ta mutu.
"Meet me at my office alhaji" wani babban Likita ya fada da'a shekaru zai kai 45. Mara masa baya abbuh yayi suka shige office din likitan. " Have a sit please" doctor ya sake fada alamun girmamawa wa abbuh, bayan dan rubuce-rubuce da likitan yayi, kana ya d'ago fararren idanun sa ta cikin medicated glass dịn fuskar sa, ya kafe wa abbuh, kana yace
"asakamakon hatsarin da suka yi daya daga cikin matan ta rasa hannunta guda daya domin yankesa zamu yi saboda ya tashi a aiki, dayar matan kuma ta rasa kafarta guda daya da kuma hannunta daya shima yanke mata su za'ayi, dan haka idan ka amince gobe za'a Shiga theatre dasu"
Innalillahi wa innalillahi raju'un abbuh ke maimaitawa,domin duk da besan ko mami ce ta rasa hannu da kafa, ko hannun tarasa shikam yakasa bambamtawa? Hakuri hadi da nasihan doctor kewa abbuh akan amsar kaddara domin duka tunanin doctor matan sa ne su biyun.
murmushi mai ciwo abbuh yayi kana yayi wa Likita godiya ya fice. Charges din asibitin ya biya duka, duk da be San wacece hajja Hindu ba amma har nata ya biya. Zuwa yayi ya zauna kusa da Jameela datayi zuru zuru domin sosai take cikin kaduwa hadi da mamakin yadda komai ya kwabe musu cikin kankani lokaci. Tabbas har da sakacin mami da rashin kula da tarbiyyarta ya jefa Jameelan a wanna halin abbuh ya fada a ransa. Afili kuwa cewa yayi " wacece kawar maminku ko wacce suke yawan mu'amala tare?"
"Hmmm... am...Abbuh hajja Hindu ce duk da ban ganta amma itace"
"kina da number wani nata? Abbuh ya tambaya, eh ta amsa masa Kira ki sanar musu" cewar abbuh fuska adaure domin har yanzu yana matukar jin zafin Jameelan ,da kallo tabi shi tana fashewa da kuka domin ita tafison abbuh ya yi mata hukunci da wanna shiru da yayi mata akan cikin jikinta daya fara tasawa domin azahiri idan kaga cikin zaka zata bai wuce 2-3 month ba kasancewar cikin jikinta ya bi amma ya fi haka. Hawaye ta share kana tayi dialing number hajja Hindu...
umaimah dake zaune afalon su tana jiran zuwan mamanta domin babanta yadawo tun dazu yana jiran dawowarta. Ringing din wayar hajja Hindu dake kan kujera ne ya katse mata tunanin ta, domin daman agida ta bar wayan.
innalillahi wa innah ilaihun! Ta Shiga maimaitawa sakamakon abunda kunnenta ya jiye mata.... Kuka ta fasa kana ta Shiga kiran, baba! Baba!! Baba!!! Cikin sauri ya fito ta sanar abunda ya faru shima sallati ya Sanya kana suka nufi asibiti cikin sauri....
Abbuh tsaye yake a haraban asibitin yana kiran yan'uwa da abokanan arziki yana sanar musu. Bayan ya gama ne ya zauna anan haraban asibitin yana tunanin wacce duniya diyarsa take? Ina taje ? Wani hali take ciki? Sosai yake cikin kewar ta, musamman fuskarta mai tuno masa da maragaiya haleema ( Ummin faheemah) kasancewa suna kama, sai kuma ya tuno zancen mami, cikin sauri ya girgiza kai kana afili yace "wanna ba gaskiya bane,faheemah ta baxata taba yin hakan ba"
Yana son tambayar Jameela ina faheemah? Saidai Wanna kaddarar da ya faru ya hanashi, duk da yana cikin damuwa haka zai daure har mami ta farfado ta gaya masa domin be yarda da ita ba, baya ga haka zai so yan'wansa,da na mami, har ma Dana ummin faheemah domin so yake ayi komai agabansu...
.
Babu jimawa yaga wani mutum da wata budurwa sun fito a mota, haka kawai jikin shi ya bashi mijin hajja Hindu ne,Dan Allah yace "kaine mijin hajja Hindu?"
"Eh kwarai nine! Ok Tareda da matata sukayi hatsari cewar abbuh, jajjantawa suka yi wa juna,kana abbuh ya masa bayani abunda Likita yace.
Sosai baban umaimah ya jinjinawa wa abbuh, ya kuma yace ze mayar masa da kudinsa daya biya, amma sam abbuh yaki, Godiya baba umaimah yayi wa abbuh kana suka Shige ciki...
Umaimah kuwa ganin Jameela yasa ta karasa wajenta, gaisawa sukayi lami lafiya domin daga alamu dukkansu sun san wahalar da Kansu suke, domin wanda suke domin shi be san suna yi ba, ba kuma bazasu taba samun shi ba. Ga kuma halin da suke Shiga kwananan yasa komai fice musu aka.
Washegari aka yiwa su mami aikin Wanda yatafi successful, bayan nan aka mayar dasu dakin hutu kuma zuwa lokacin basu san waye akansu ba. Sai bayan kwana biyu aka fara Barin a Shiga duba su, ranar su umaimah sunyi kuka sosai yayinda nadama,da tsoron Allah ya Shige su har sukayi nadamar halin dasukayi abaya musamman ma Jameela.
.
*bayan wata uku da kwana biyar*
zuwa wanna lokaci jikin su ya dan warware har suna gane waye a kansu, ranar dasuka dawo hayyacinsu sunyi kuka Mara amfani domin lokaci ya kure musu, nadama sosai sukayi, dole duk Wanda ya gansu ya tausaya musu halin dasuke ciki. Ranar dasu ka cika wata daya da kwana ashirin aka basu sallama, kuma zasu na zuwa ana duba su every week, sandan da ake ba marasa kafa musamman masu kafa daya aka bawa mami, ai ranar kuka tayi kamar zata shede.
ance naka naka ne komai lalacewarsa, ABBUH ma sai da ya share kwallan tausayinta.
Hajja Hindu kuwa sai faman boye ahannunta take domin sosai take jin kunyar a ganta da hannu daya...
Basu bar asibitin ba saida hajja Hindu ta nemi alfarma akan tana so ahadu a gidan su maragayi Omar ishaq wan Baban umaimah, kuma maganar duka ta shafe su...
Gaban mami dana baban umaimah yafi faduwa domin sai yanzu da aka Kira sunan wanshi ya tuno da iyalansa da rabon daya gansu ya manta, Wanda baisan dalilin daya sa ya wofuntar dasu ba.
mami kuwa sarai tasan dalilin hajja Hindu na fadin haka, duk da tana tsoron abunda zai faru, amma tana fatan kada hakan yayi affecting aurenta.
Hakan take ga hajja hindu, domin tana tsoron abunda zai faru idan mijinta yaji abunda tayi, amma dole su tona asirin kansu mutuwa ta riskesu, sannan su samu sausauce aransu, sai ta kalli Abbuh hadi da cewa "alhaji inda hali ka taho da yan uwan daza su zo gobe tare ayi komai agabansu domin suma ta shafesu.
Sosai abbuh dama baba umaimah sukayi mamaki amma babu Wanda ya musa ko tambayar ta dalili, tunda yau da gobe duk daya ne a wurin Allah....
Share and comment
Thanks for reading #rayuwar FAHEEMAH
Noor🥀🌸
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH🍓🍓
Wattpad
@NoorEemaan
Wanna littafin kyauta ne (free novel)
59-60
(Not edited)
*Washegari*
Yau ta kasance Saturday ranar hutun ko wani ma'aikaci, zaune take a jikinsa sai faman zillewa take kamar small baby.
"kinsan Allah goofy Angel sai na duba result dinnan yau! ace kullum kice baxa'a duba ba kusan wata nawa kenan, for long zaki cigaba da tsoron nan? Ko baki son yin jami'a?"
Asanyaye tace "inaso"
"good then ki bari na duba miki"
jinjina kai tayi hadi da rungume shi gam tana runtse ido.
Dariya ta bashi domin shagawabar ta da yarinyarta karuwa yake a kullum.
Data ya bude kana ya shiga duba mata, babu jimawa ya ga result ya bayyana a screen din wayar shi, wani murmushi farinciki yayi hadi da furta
"alhamdulillah ya Allah"
can kasan makoshi.
Amma saboda yana son tsokanar ta yace
"innalillahi wa Inna ilaihi raju'un!"
Cikin sauri ta dago a jikinsa hadi da cewa "daman na sani, sai da nace kada ka duba kada ka duba, nasan ban ci bako?"
Tafada hawayen sakalci na zubo mata.
"gaskiya i'm disappointed in you faheee, ace duk karatun da kika yi mark din da kika ci 200?"
kara rugumeshi tayi hadi da cewa "kayi hakuri my man, kayi hakuri na saka ka bata kudin ka da lokacin ka a kaina amma gashi banyi abunda za ka yi alfa'ari da ni ba" tafada Cikin kuka domin kwata-kwata bata ji abinda yace ba Saboda rudewa.
Dariya sosai ta bashi, A yau kasa rike dariyar, cikin muryan dariya yace "faheeee cewa fa nayi kin ci 200mark fa, tsokanar ki nake"
Ai wani ihun murna ta fasa hadi da kara rungume shi gam -gam ajikinta.
Sai fadin alhamdulillah ya zuljalali majeed take hadi da dariyan farinciki, sai kuma ta kwabe fuska hadi da dan dukan kirjin sa kana ta ce" shine ka ban tsoro ko?"
Murmushi kawai yayi yana dage mata gira daya, sauka tayi a jikinsa ta nufi part din ummu cikin zumudi, da kallon zallan kauna ya bi ta da shi kana ya sauke wata ajiyar zuciya domin farinciki Faheemah shine nashi, haka zalika walwalarta ma na shine.
"Allah ka bani ikon kula da ke faheeta da dukkan iyawata" ya fada abayyane.
Tana Shiga part din ummu ta tarar da ita a zaune tana kallon tashar sunnah tv, sallama tayi kana ta kwantar da kanta a cinyar Ummu tace
"naci 200mark a jamb" ta fada tana sakin dariya murna..
"Masha Allah, Alhamdulillah" Ummu ke fadi hadi da shafa kanta.
"Diyata faheemah akwai kwanya kam, Allah ya kara miki ilimi mai amfani."
"Ameen ya Rabbil izzati ummunah" sun dan taba hira da Ummu na kamar minti 5 kana ta koma part dinsu...
★ Motoci uku ne iri daya kirar sienna a gate din su Ummu.
Horn daya daga cikin matukan motar ya danna, Malam iro ya leko ganin hajiya Hindu acikin motar yasashi wangale musu had'add'en gate din, daidaita parking suka yi a haraban gidan kana mutanen cikin motar suka fara fitowa....
Kawu anas, malam iliyasu, bintu matar kawu, mahaifin mami, mummyn zaynab tareda mijinta, mami, hajja Hindu, abbuh, Baban umaimah daya kasancewar kanin mahaifin su fu'ad. Sai umaimah, Jameela sune suka fito daga cikin motoci ukun nan, gaban kusan mutane hudu ne ya fadi a cikinsu.
Mami tana tunanin yau babu wata rufa rufa asirin ta zai tonu, ga ganin katon gidan da bata taba zaton faheemah zata shigo cikinsa ba, yayinda Baban umaimah yaji wata matsananci kunya hadi da faduwar gaba, domin ya manta yaushe rabon daya zo gidan Wan sa, wanda shi kam bai San dalilin rashin zuwan sa ba.
Abbuh kuwa gabansa ya fadi ne haka kawai yana kuma tunanin menene ya kawosu wanna tamfatsetsen gidan? Haka ma tunanin Jameela yake daya dana mami. Umaimah kuwa kunya ce ta kamata tun kafin tayi ido hudu da yan gidan.
Hajja Hindu ce ta Shiga ta sanar da Ummu da har yanzu take zaune a falon cewa tana tareda baki, sai dai wanna Karon har da fareesa a falon.
"Su shigo" Ummu kawai tace duk da zuciyarta cike yake da mamaki ko su waye bakin?
Bayyanar su a yalwatacce Kuma had'add'en falon yasa Ummu matukar mamaki har ma fareesa domin ganin fuskar da rabon yazo gidan anjima sosai (wato mahaifin umaimah) duk da sun yi mamakin ganin wasu sababbin fuska amma basu nuna ba.
Bayan gaishe gaishe daya gudana a tsakaninsu, mahaifin umaimah kuwa kunya ma ta hana shi gaisawa da ummu, sarai ummu ta lura dashi amma bata nuna ba...
Ummu tace wa fareesa taje ta yi wa yan aiki magana su kawo wa baki abun sha da snacks.
Sosai Mami ke kallon ummu, Domin ta ganeta, duk a wannan lokacin shigar ta ya bambamta, domin sanye take da rantsatsen lace da ganinsa kadai zai tabattar maka da tsadarsa.
A sanyaye hajja hindu tace "ummun su nace in fu'ad na gida yazo tare da matarsa suma maganar ta shafe su" zuciyoyi ne suka sake shiga zullumi da fargaban wanna cakwakiyyan, amma basu ce komai ba.
Waya ummu ta daga ta kira shi, bayan ya yi picking ne tace "son kazo yanzu kai da diyata munyi baki"
da "toh ummu" kawai ya amsa .
cikin mamaki ya kalli faheemah dake kokarin xura hadadiyar doguwar rigar Turkish material mai kalan sea green, ya sanar da ita abunda ummu tace, gabanta yayi wata irin bugawa dayasa ta furta "ya salam" kasa- kasa
"are you okay goofy angel?" Ya tambayeta.
Cikin danne abinda take ji tace "ooh yes! Am fine" ta karasa tana murmushi karfin hali, sarka da yan kunne na gwal tasa hadi da awarwaron sa da zobensa wanda kudinsa zai kai 1millon sosai tayi kyau sai walwali take, powder ta shafa ,sai kwalli da ta zizara hadi da shafa dark pink jambaki dauri mai kyau tayi , sosai tayi mugun kyau ,duk da komai cikin karfin hali take yin sa, yana lura da ita amma ganin babu lokaci ne yasa shi kamo hannunta bayan ta yafa bakin mayafi madaidaici suka fito...
Ummu na shirin sake kiran wayan shi taji sallamar su.
A hankali ta dago kanta, babu inda ya sauka sai kan yan gidansu, cikin xallan mamaki ta tsaya domin maganar ma makalewa Yayi, "shin mafarki nake yi" ta tambayi kanta?
Dan murza idanunta tayi still su din ne zaune a parlon Ummu, a ranta fadi take Allah kasa kada na tashi daga wanna mafarkin, a fili kuwa cikin son tabbatarwa tace "abbuhnaaaa" abbuh bai lura da shigowar su ba, domin ya tafi duniyar tunanin yar sa faheemah, jin muryan da ko a mafarki ya ji zai gane ya sa shi dago Kansa hadi da mikewa tsaye cikin kad'uwa da mamaki hadi da murna yace
"faheemah'n abbuhnta..."
Kana ya Shiga tahowa gareta cikin sauri sauri, itama hannunta dake cikin na fu'ad ta xare ta nufeshi cikin gudu, cikin farinciki ta rungumeshi hadi da fashewa da kuka mai matukar ratsa zuciya......
Share and comment
Noor eemaan
Thanks for reading #rayuwar FAHEEMAH
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH🍓🍓
_by NoorEemaan_ 📚✍️
Wanna littafin kyautane( free novel)
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
when you truly care for someone, their mistakes never change your feelings because it's the heart that get angry but the heart still cares. ✌😍
61-62
(Not edited)
Gaba daya yan falon cikin mamaki suke, suka shiga bin su da kallo, amma sam wandan da suka san dangantakar dake tsakanin Faheemah da abbuh basu yi wani mamaki ba, yayinda Mami da jameela suka shiga wani hali wanda kai tsaye ba zaka fassara su ba, musamman Ganin yanda faheemah tayi mugun kyau ta murje abunta, mahaifin umaimah mai suna Yakub kuwa tambayar kansa yake a ransa cewa yaushe Fu'ad Yayi aure bai sani ba? domin iya tunanin sa Fu'ad na tareda Lalurar paralyze yaushe ya warke be sani ba?
"Abbuh kada ka kuma barina, kada ka kuma juya min baya, ka yafe min idan na bata maka rai, kada ka kuma kin amsa gaisuwata, kada ka ki bani kulawar ka please abbuh na" ta fada tana sake k'ank'ame shi sosai yayinda hawaye ke zuba a idanunta tamkar an balle famfo.
Hawaye ne masu zafi suka sauka a idanu abbuh, sai ma yanzu yake komai ke dawowa masa dangane da shariya, hantara, kyara, daya aikata ga faheemah suka shigo dawowa kwakwalwarsa a yau... Shima Kara rungume ta Yayi sosai hadi da cewa
"kiyi hakuri diyar abbuh'n ta, ki yafewa abbuhnki kinji, hakika ban rike amanar umminki haleema ba, amma ina mai tabattar miki bansan dalilin yin hakan ba, ban ma san nayi ba"
"nina sani kuma nice sila" suka ji saukar muryan Mami ya daki dodon kunnen su.
Gaba-daya yan falon da suke sharar kwalla tausayin Faheemah dama abbuhnta suka yiwa Mami kallon mamaki banda hajja hindu dama jameela da ta san wasu Daga cikin mugun tan da mami tayi.
Ahankali Faheemah ta kalli mami hakama abbuh fuskar ko Wanne da neman karin bayani zama Abbuh yayi domin tsayuwar ta fara gagarar sa, Faheemah kusa da abbuhnta ta zauna hadi da dora kanta a kafadar sa, Fu'ad da tun shigowar su bai zauna ba ya nemi gefen ummu ya zauna tausayi heemahnsa fal ransa yayin da wani mugun tsanar mamin ya sake darsuwa a ransa.
"Na sani ni din muguwa ce, mai raba soyaayar ya da uba, a yau banda mafita daya fi in tona asirin kaina, amma wallahi nayi nadam...."
Wata tsawa mummyn zaynab ta daka wa mamin kasancewar ta mai sauri fushi kuma bata daukan raini musamman da maganganun mami ya soma karyan ta maganar Faheemah na cewar tabi saurayi sun gudu..
" ki fito ki fada mana Kawai ki daina jan magana" hannun mummy zaynab mijinta ya kamo alamun rarrashi domin yasan halin matarsa sarai tana da hot temper.
Mik'ewa Ummu tayi, hadi da yiwa fu'ad da fareesa ido akan su tashi, cikin kamilalliyar muryar ta tace "am... bari mu baku waje idan kun gama zamu dawo domin wanna maganar family issue ne"
"A'a a'a hajiya ku dawo Ku zauna dan Allah, domin wanna maganar har daku za'a yi mun zama daya, tun da kuka rike mana diyar mu bisa amana ai babu wata boye-boye atsakanin" mu cewar kawu anas.
Ummu bata ce komai ba ta koma ta zauna haka ma su fu'ad.
Wani yawun tsoro mami ta hadiya kana cikin cracking voice ta soma cewa "ni ce naje wurin boka ya raba soyaayar faheemah da abbuh'n su tare da taimakon hajja hindu"
Zaro ido sukayi dukkansu cikin kad'uwa da mamaki!
Nan ta shiga basu Labarin komai tiryan tiryan ko tsallake bata yi, daga muguntar data gana wa mahaifiyar faheemah, zuwa duk wahalar data bawa Faheemah, har ma zuwan ummu gidan, da zuwan mummy zaynab da irin karyar da ta yi cewa tabi saurayi sun gudu, da raba tsakanin Faheemah da Fu'ad da suka so yi ita da Hindu domin ko waccen su so take yarta ta auri fu'ad din har zuwa gidan boka da mutuwar wulakancin da Yayi har izuwa hatsarin dasuka yi....
Gaba dayan dakin ya kaure da Kuka hadi da mamaki irin mugunta, son zuciya, ko suke son duniya irin na mami... cikin kuka mai taba zuciya faheemah tace "mami why! Why!! Why!!!! Mami? Meyasa baki cigaba da dukana ba? Meyasa baki cigaba da bani aiki ba? Meyasa baki cigaba da gana min azaban ba? Domin zan jure hakan akan raba ni da abbuh na da kika yi tsawon shekaru, daman abunda kike nufi da ALHAJI YA MANTA WACECE NI kenan" ta karasa tana fashewa da kuka mai taba zuciya, gaba-daya tayi mugun fita a hayyacin ta.
A karon farko a rayuwa da Mami da taji tausayin faheemah, lallai a yau an kai faheemah bango tunda har da iya bude baki tayi wa mami wadannan tambayoyin, domin bata taba yiwa wa mami magana irin wanna ba, saboda tsananin hakurin ta.
Tabbas ta cutar da ita da yawa ita kanta ta san da hakan, sai dai son kai, da son zuciya hadi da tsantsar mugunta ya rufe mata ido. " ki yafe min faheemah, nasan ni mai laifi ce babbba a gareki, na cutar da ke na cutar da umminki a zamanmu, gashi bata duniyar bare in nemi yafiyar ta, kaico nah da son duniya irin nawa, gashi bai amfane ni da komai ba, ku yafe min dan Allah, kalli Allah ya yi miki sakayya tun a duniya Faheemah, nayi hatsari na rasa hannu daya da kafa daya, hajja Hindu ta rasa hannu, a dallilin son duniya irin nawa yar'uwarki Jameela tayi ciki kuma saurayin ya gudu, har da alhakinki ne yake bibiyar mu"
Sai yanzu faheemah da ma sauran wandanda basu sani ba suka lura da hannu da kafar mami hakama hannu hajja Hindu, ihu hadi da salati Faheemah tayi tana boye fuskarta a jikin abbuh domin yanayin hannu da kafar mamin yayi muni, ita ma faheemah Kuka take sosai, lallai mami tayi nadama ita ta kira anty Jameela da yar'uwarta ayau, ita ke mata magana cikin sanyi murya ba kyara, ba hantara, ba zagi? duk ta ayyana hakan a ranta tana shirin bude baki tayi magana taji muryan abbuh...
"Nagode miki kwarai da irin sakayyar da kika min hajara, banda abun da xan ce miki, domin tun avduniya kin fara girban abunda kika shuka, waya sani ko ke kikayi sanadiyyar mutuwan matata?" Abbuh ya fada wani daci ya cika bakin sa.
Ai kuka mami tafara tace "alhaji wallahi tallahi ban taba kisa ba, ka yafemin, duk da bana da imani amma bazan iya kashe rai ba, duk da bana shiri da haleema a zaman da mukayi, amma bazan iya kashe ta ba, hajja Hindu ke gaya masa wallahi ban kashe ta ba".
*(Illar mugunta ko wani hali Mara kyau kenan domin koda Baka yi Abu ba za'a ce kayi, domin mugun halin zai iya sawa mutane suyi tunanin kai ka aikata )*
cikin kuka itama ta fara tonon asirin kanta, ciki har da asirin data yiwa baban umaimah ( yakub) saboda irin kulawar da ta ga yana bawa ya'yan Wansa a lokacin da mahaifin su fu'ad ya mutu, saboda daman tana matukar jin haushin ganin su Ummu sun fisu arziki, kana ta sanar dasu cewa ita ta bawa umaimah karfin guiwan xuwan gidan akan ta raba su faheemah da Ummu, domin ita umaimah tasamu ya aureta sai ta kare da cewa "alhaji kuyi hakuri har da laifi na da gudunmawata a wahalar RAYUWAR FAHEEMAH kuma wallahi ba ita ta kashe mahaifiyar faheemah ba domin har shawaran hakan na bata ta ki, nice nan na nuna mata gidan boka, Ku yafemin dan Allah. Baban umaimah na tuba na yi nadama"
sallallami da koke -koke ke tashi a dakin...
*(duniya ina zaki damu ne? Mutuwa ake a kullum amma mutane basa tunanin komawa ga Allah, wasu mutane sun dauko xasu dauwamma ne a gidan duniya! Ga dai mami da hajja Hindu ce ta nuna mata hanyar bata, amma sai ya zamana ita mami tana neman fin Hindu yin mugun tan. Ya Allah! Kasa mufi karfin zuciyar mu ka tsare imaninmu ameen)*.
"Bazan iya zama dake ba hajara, domin ban san wani muguntar kike shirya mana nan gaba ba Dan haka na...."
"Dakata abubakar! idan hankali ya bata, hankali ke nemo shi, yanzu idan ka rabu da da ita me aka yi kenan? Ta tuba tunda ta tono asirin kanta da kanta, matukar na isa da kai, ka kuma daukeni uba toh kada ka rabu da ita".
Shiru abbuh yayi domin kawun ya masa komai a rayuwa baya jin zai iya yin butulci ga kawun"
Shima Baban umaimah dage wa yayi zai rabu da da Hindu domin cewa yayi ita din masifa ce ga ahalin sa, ita din mai bata zumunci ce, kawu da Malam iliyasu ne ke basu baki hadi da yi musu nasiha musamman akan hakuri da yafiya.
Ganin hakan yasa mahaifin mami bai ce komai ba, domin yayi tunanin cire ta a sahun y'ay'an sa domin ta aikata abun Allah wadai, sai dai tunda wandanda tayi wa sun hakura yasa shi yin shiru, amma tabass yaji haushin halayenta kwarai kuma zai mata hukunci personal a matsayin shi na uba....
Share and comment
Thanks for reading
# rayuwar FAHEEMAH
Noor Eemaan🥀🌸
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH🍓🍓
Wattpad
@NoorEemaan
Wanna littafina na kyauta ne (free novel)
63-64
Not edited
https://facebook.com/groups/943534712916776/
"Jameela"!!!
Kawu ya kira sunanta a dan kausashe
"na'am" ta amsa kanta a kasa cikin matsananci kunya .
"Kin bani mamaki, kin bi son zuciyar ki, gashi kin jawo mana abun Allah wadai a zuri'armu, wanna maganar ya kamata ace a gidan abubakar mahaifinki zamu yi ta, amma na zabi yin ta anan saboda ya zama iznah ga dukkan mu.... numfashi ya sauke kana yace Jameela kin San illar zinah kuwa? Bayan shirka (hada Allah da wani) sai zinah a manyan laifuka.
Yakamata mu lura da cewa kofofin zina guda biyar ce kamar haka;
*kallo zuwa ga abinda Allah ya haramta.
*Shigar batsa
*Kalaman batsa
*Kebancewa da matar da ba muharramarba ka.
*Sha'awa mai karfi babu aure
Allah ta ala yace:
kada ku kusanci zinah.
Zina tana cikin manyan Manyan laifuka, Wanda Allah ta'ala ya haramtata, annabi Muhammad( s.a.w) ya haramta ta, Kuma zina haramun ce har izuwa ranar alkiyamah, hakika duk sakon shar'iar Allah da aka saukar sun hadu akan haramcin zina.
Alqur'ani mai girma da sunnar annabi ( s.a.w) da dukkan malamai sun hadu akan haramcin zina.
Ana tabattar da zina ta hanya uku.
1. Shaidu
2. Mutum yayi ikirari Dan Kansa
3.samun mace da ciki babu aure, ko shubha bisa sharuddan da aka sanyawa ko wanne,
Abubuwan da suke jawo zina daga bangaren mace guda bakwai ne
1Bayyana tsiraici, shigar banza, da Santa tufafi masu shara shara, ko masu dame jiki.
2. Yin kwalliya a lokacin fita ta bayyanar da ita akan titi, mafiyawan kwalliya ta shafi kafa, wuya, kirji, da sauran guraran jikin mace.
3.shafa turare mai mugun tashin kamshi da tayar da sha'awa a lokacin fita unguwa ko a gaban wadanda ba muharamar kaba.
4.rangwada, make murya domin tayi dadi a wajen Wanda ba muharamar ka ba.
5.yin rangwada a lokacin tafiyada karairaye agaban maza.
6 cakuda da maza .
7.kebantuwa da wasu maza ko wani namiji da ba muharamarka ba.
Yin zina tsakanin baxawari da baxawara duk sun aikata babban laifi kuma idan shedu ya tabbata suna da hukunci kisa ta hanyar jefewa amusulunci
Yin zina tsakanin mai aure da Mara aure daya, tana da hukunci kisa, Yana da hukunci bulala dari da Daurin shekara.
Yin zinah tsakanin saurayi da budurwa, saurayi da budurwa wandanda basu taba aure ba, hukuncin su bulala da kuma Daurin shekara a wani fadin kuma Daurin shekara ga Namiji kawai.
Yin zina ko fyade ga karamar yarinya wanna yana da muni kwarai da gaske kuma wasu daga cikin Manyan malamai suna ganin hukuncinsa kisa ne ga Wanda ya aikata hakan.
Hakika zina kazanta ce dake Haifar da zubar mutunci, kuma dabbanci dake nuna mazinanta sun butlcewa ni'imar Allah daya yi musu. Yin zina da cewa soyaaya ce wanna ba so bane face fadawa halaka yin zinah da sunan soyaaya bason juna da alkhari bane, domin da zaka bincika zuciyar junansu ba soyaayar tsakanin da Allah bane, sun dai butulcewa Allah ni'imar dayayi musu ne
Zinah wata babbar musifa ce da bala'i da dukkan sharri dake ruguza al'umma, take wargaza iyali, take tarwasa gari take rushe mutunci, take kawo tarwatsewar gari, take kawo karayar tattalin arziki, fatara da tsiya da annoba, Fushin Allah, rashin kima, raunin akida, rashin kishi, rashin nagarta, rashin nutsuwa, azabar Allah, da duhun zuciya. Acikin RAYUWAR mu, gidajen mu ,da unguwanin mu, da garuruwa, da kasashe da duniya baki daya... zinah itace cikakakiyar fitsara da masifa, a cikin ta ake samun duk wannan abubuwan sharri dana lissafo".
Numfashi kawu ya sauke bayan dogon wa'azin da yayi kana ya ɗora da cewa "bayin Allah kada mu fidda tsammanin daga samun gafaran Allah, don haka mu yawaita tuba ,mu nisanci ayyukan zunubi, a madadin hakan nake cewa kofa tuba a bude take, muna fatan kowa yayi nadamar lafinsa ya tuba ga Allah kafin lokaci ya kure masa, domin mutuwa bata kwankwasa kofa, bata sanar wa, shin idan ka tafi kabarinka da munanan laifuka wani amsa gareka da za ka bawa Ubangijinka? Bayan ya maka Ni'ima ya baka Dama kayi masa bauta, ya baka dama ka nemi yafiyarsa amma ka butulce masa, sau da dama muna sani muke take sanin saboda son zuciya, da wanna nake cewa Allah ya tsare imaninmu, ya tsare zuciyoyinmu ya tsare mu da dukkan zuri'armu da dukkan Musulmi daga afkawa bala'in zinah da ma dukkan laifuka masu muni, Allah ka shirye wandanda suka yi, wandanda basu yi ba Allah ka tsare su, Allahu ya gafarta mana gaba daya"
da "Ameen" duka yan dakin suka amsa, cikin muryan Kuka domin wa'azin mai hade da nasiha kawun ya ratsa su, wani mugun tsoron Allah ne ke shigar su, musamman Mami da hajja hindu, matukar mai zinah, zai fuskanci wanna hukunci su kenan meye nasu makomar su da suka aikata babban xunubi na hada Allah da wani?( shirka).
"Faheemah dan Allah ki yafe mana ko zamu samu sausauci a zuciyar mu, dan Allah ki yafe mana" mami da hajja hindu suka hada baki gurin fadin haka.
Cikin Kuka tace "na yafe muku, Mami na yafe muku duniya da lahira Allah ya yafe mana gaba daya... abbuhna ka yafewa mami na dan Allah"
Hawaye abbuh ya share kana yace "Hakika baki baro komai daga kyawawan halin ummnminki ba, na yafe mata"
"Alhamdulillah! masha Allah da diya ta gari Faheemah" cewar kawu.
Nan dai aka yayyafi juna, jameela da umaimah duk sun roki yafiyar Faheemah ta kuma yafe musu, haka ma baban umaimah yakub ya nemi yafiyar ummu akan bazantar dasu da Yayi amatsayin sa na kanin mijinta, kuma uba ga su fu'ad.
"Babu komai Allah ya yafe mana gaba daya" cewar ummu domin abu ne da yake a bayyane cewa ba yin kansa bane, har hindu sai da ta nemi yafiyar ummu...
★★ Bayan awa d'aya, zuwa yanzu duk sun nutsu ummu ta shiga warware musu daga haduwar ta da Faheemah, zuwan ta gidan su Faheemah, da labarin da Faheemah ta bata da rashin lafiyan Fu'ad, har izuwa aurensu bata boye komai ba.
Sosai yan dakin suka jinjina wa al'amarin kana ta dora da cewa suyi hakuri basu zo neman auren Faheemah wurin su ba kamar yadda yake a shari'ance, hakan kuma ya faru ne ta dalilin rashin kulawar da abbuh yayi wa Faheemah Wanda ba laifin sa bane shima....
_na baku breakfast, ga lunch nan, saura dinner_💖
Thank you for reading
#RAYUWAR FAHEEMAH
Noor🥀🌸
07082281566
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851..
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH🍓🍓
kyauta ne (free novel)
Wattpad
@NoorEemaan
(Follow me on Wattpad😫🥰)
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din
65-66
(Not edited)
Duk da abbuh ya ji ba dadi, wai yarsa tayi aure bai sani ba, amma bashi da yanda zai yi, kaddara ta riga fata, ya kuma yi farinciki da gidan da yarsa take aure, gidan mutunci, gidan da suka san kima da darajar dan Adam, a fili yace "Babu komai hajiya, ai an zama daya" abbuh ya karasa cikin farinciki da samun suruka ta gari da diyarsa tayi.
Boyayyen ajiyar zuciya fu'ad ya sauke, ganin abbuh na farin ciki....
Nan aka shiga sabon gaishe-gaishe... sosai Fu'ad ya dawo kusa da surukinsa suka gaisa dama su kawu wandanda suka yaba da tarbiyyan Fu'ad din.
Jameela ma sai kallon shi take kasa-kasa, ashe a fili yafi haduwa ta aiyana aranta, sai kuma tayi maza tayi istigifari domin yanzu bata son yin wani hali mara kyau domin fu'ad ya haramta a gareta.
Abun mamaki cikin kankanin lokaci sabo ya shiga tsakanin abbuh da fu'ad, domin har labarin son suna fu'ad irin na faheemah tun a yarinta abbuh ya bashi, gogan babu abinda yake sai kallonta yake Kasa kasa cikin kaunarta yana murmushi, faheemah kuwa buya ta yi a jikin abbuh tana murmushi domin taji kunyan yadda yake kallonta.
Ba zato, kuma a sanyaye jameela tace "kawu in sha Allah nima za'a mun bulalan aikata zina domin samun sausauce a raina, da kuma fatan Allah ya yafe min"
"Allahu akbar!"
Yan dakin suka fada domin jameela ta basu mamaki, ta kuma yi namijin kokari, sai dai fatan Allah ya yafe mata.
Kawu yace "shi yaron yana da sani akan wanna abun da yayi?"
"A'a hasalima numbar sa bata shiga yanzu kwata- kwata" cewar jameela a hankali cikin nadama.
Allah ya kyauta kawai kawu yace...
"Jaira baki ganni ba ko" cewa mummyn zaynab Cikin hararan wasa .
"lah mummyn zaynabbb" sai kuma ta ruga da gudu ta fada jikinta, dariya aka sanya gaba daya domin tamkar yar shekara 8 haka ta dawo...
*After some minutes*
Su abbuh suka Mike domin lafiya, Ummu tayi- tayi su ci abunci suka ki, faheemah makale wa abbuh tayi zata bishi, fu'ad sai faman rokon ta yake da idanu amma inaa ko kallon shi taki yi. kin amincewa abbuh yayi a cewarshi bashi da iko da ita yanzu, ai kukan shagwaba ta farayi Ita zata je gidansu.
Ummu tace "yi shiru diyata kinji zaki je, ki yi kwana biyu sai ki dawo ko?"
Dariyar farinciki tayi kana tace "nagode Ummunah"
" Hajiya ayi haka kuwa? kada a takura yaron" inji kawu.
"kada ka damu kawu, babu wata takura ya kamata taje ganin gida ko son?"
Tafada tana matse dariyar ta domin ganin yanda yayi kicin kicin da fuska.
"Eh na amince" yace badan ransa yaso ba, ji yake kamar zai saki ihu.
"Toh ai shikenan, madallah" kawun ya kara faɗa.
"Bari na dauko kayana mu tafi abbuh na" ta fada cikin zumudi...
dariya suka sake yi, Ummu tabi ta da kallo hadi da cewa "duk zumudin barin mu ne haka diyata?" amma inaa har ta yi nisa bata ji ba.
Cikin wayo ya Mike ya bi bayan ta...
Ta fito da wani madaidaicin jaka a kasan wardrobe, Wanda ta xuba kaya kala uku hadi da kayan cosmetic din ta, tana kokarin fitowa suka yi karo har jakar ta fadi, gashi takalmi mai tsini ta saka wanna ya sa tayi taga-taga zata fadi a sakamakon karon da suka yi...
Cikin zafin nama ya taro ta hadi da manna ta a faffadan kirjinsa, cikin husky voice dinsa dake nuna alamun damuwa yace "where did you think you're going huh? Kina son bari na bayan na Saba da komai naki hakan daidai ne faheee?" Yafada yana raba idanunsa a fuskar ta tamkar yana neman wani Abu ne.
"Am so sorry my man, please ka barni yau daya na kwana a gidan mu cikin farinciki da kwanciyar hankali".
Zai yi magana tayi sauri hade bakinsu....
Cikin salon daya koya mata ta kashe masa jiki, kasa tsayuwa suka yi suka xube saman kujera, kiss mai sanyi ta masa a forehead bayan ta zare bakinta, kana ta tashi a jikinsa hadi da daukar Jakarta ta fice...
Kasa magana yayi sai hannu yake miko mata amma ina ta tafi... zazzafan ajiyar zuciya ya sauke yana jin zuciyar sa ba dadi, part din ya masa fadi ainun.
Daga gidan ummuh su kawu zasu wuce katsina, hakan yasa Ummu bada umarnin driver ya kai su har Katsina, godiya mai yawa sukayi suna yaba karamcinta , saidai ta cika musu kayan abinci a booth din motar da kudi dubu dari Wanda basu da matsaniya, kuma Ummu tace kada driver ya fada har sai ya kai su can din, ta kuma yi haka ne saboda ta lura mutane ne masu datattako da abun duniya bai dame su ba, hakan yasa tayi wanna dabaran.
★ Shigar ta gidan su yasa ta jin wasu abubuwan da suka shude a gidan nason dawo Mata, kwalla ta ji sun cika idanunta kana a hankali ta furta "alhamdulillah ya Allah for everything in my life, the good and bad. Some where blessings some where lessons".
Shigar da kayanta tayi cikin daki, kana ta Shiga hidimar gyara gidan Wanda Jameela ta tashi domin taimaka mata, faheemah tace "a'a anty Jameela ki huta kada kisa babyn mu wahala" a Sanyaye ta zauna tana murmushi yayin da kwalla na zubo mata a lokaci daya.
Hajiya mami kuwa duk Inda faheemah tayi sai bin ta da kallo take musamman gwalagwalai dake jikinta sai shining suke, lallai matukar Allah yayi zaka yi arziki babu mahalukin da ya isa ya Hana, domin gashi duk abunda ta yi domin hana ta cigaba, ga dai faheemahn cikin wadata da yalwar arziki.
kwalla ta share tana nadamar son zuciya irin tata, domin kwata k'wata-k'wata Faheemah'n bata da laifin komai, bata cancanci wanna tsanar Mara dalili ba.
Cikin kuka kana a bayyane ta sake Neman yafiyar faheemah, ita ma faheemah kukan ta saka kana tace ta yafe Mata wallahi domin ganin mami babu hannu daya ba kafa daya na matukar karya Mata zuciya sa dai babu yanda ta iya ta ta kalar kaddaran kenan.
Bayan ta gama ta dora musu girki, bayan duk sun ci, faheemah ta nemi Jameela ta rakata shopping mall, kiran wayar gogan tayi domin ta sanar masa, yace ta jira xai turo dayan driver ya kai su, acewar sa matar sa ba xata Shiga motar haya ba bayan yana da wadata.
Murmushi tayi kana ta katse kiran, domin ta karanci rigima da fushi a muryar sa .
Babu jimawa driver yaxo bayan ya sake kira ta gaya masa address, suna cikin mota taji alert na 3hundred thousand kasancewar ya bude mata account, a kasan massage din yace "don't thank me, just take care!" Murmushi kawai tayi
"my man rigima" ta fada kasa kasa....
kayan abinci dagin su, shinkafa, wake, gero , taliya, indomie, semonvita, cous cous, maggi ,manja manyan gallon, hakama man kuli, madara, milo, sugar da sauran kayan tea masu yawa. Kai da duk wani Abu na amfani girki duk ta siyo...
Bayan sun dawo, godiya mami ta dinga yi cikin kuka. hakama da abbuh yazo yaji dadi sosai, har tambayar ta yayi ina ta samu kudi ta kuma yi masa bayanin cewa kudin da fu'ad yake samata duk wata ne a account... Sosai yasa mata albarka hadi da addua duk da cewa yafi karfin abubuwan da ta siyo, domin yana da rufin asiri mai yawa hakan bai hana shi jin dadi ba.
Sosai suka yi hira tare da abbuh har abinci ma tare suka ci kamar yanda su kan yi a wasu shekaru baya a tare kafin ƙaddara ta gifta musu. Saidai wanna karon har da Jameela wanna hakan yasa abbuh jin dadi...
Da misalin ƙarfe tara taji ringing din wayar ta, "my man" ta kira sunan dake yawo a screen din wayar ta.
"Assalama alaikum ya zaujjj!"
" Wa'alaikimu salam, ina kofar gida"
Yana fadin haka ya katse kiran, dan zaro ido tayi ganin dare yayi amma bata ce komai domin ta lura a yau rigima yake ji.
"halan angon ne ya zo kanwata?" Cewar Jameelah dake kwance.
Cikin jin kunya ta ce "eh shine" kana ta fice a guje....
Dariya kawai Jameelan tayi tana jin soyaayar yar'uwartata na ratsa ta.
Dakin mami ta leka ta sanar da ita zuwan shi
"toh ki shigo dashi falo mana" Asanyaye tace "toh mami" kana ta fice a kunyace
zaune yake cikin motar sa ya kurawa kofar gidan ido, cikin tafiyar sanyin ta ta kara so da sallamar ta, amsawa yayi yana jin farinciki ganinta...
"Ashe zaka gane gidan ta address din?"
'Ai dole nagane, gidan su faheeta ne fa"
murmushi jin dadi tayi kana Cikin muryan shagwaba tace
"ina wuni"
"lafiya Lou, fatan heemah ta ta wuni lafiya?"
"alhamdulillah my man"
"Ka shigo ciki"
duk da yasan dare yayi amma bai mu sa ba.
Cikin nutsuwa suka taka har cikin gidan.
A falo ta zaunar da shi, kana ta sake ficewa.... Ruwa da lemo mai sanyi ta dauko hadi da zuba masa, mika masa tayi ya girgiza kai hadi da langwabe kai. Cikin mamaki ta ce
"what?"
" Ni ke nake so ba lemo ba"
yafada cikin salon sa dake rikitata.
Tasan halin sa sarai, Dan haka ta fada jikinsa hadi da rugumeshi gam....
Ajiyar zuciya ya sauke kana cikin murya dake bayyana gaskiyar sa yace "yau ka dai heemah ina cike da kishirwa hadi da kewar ki, please kizo mu koma gida ki min rai" Yafada hadi da hade bakinsu ya Shiga bata hot kisses, sosai suka birkita juna har yayi nasarar rabata da hijab dinta, sun kai 30minutes suna abu daya ganin yana kokarin wuce kona da iri yasa ta yi breaking up kiss din , numfashi ya Shiga saukewa akai akai.
Janyota yayi ya dora ta a saman sa yana shinshinar d'ad'add'an kamshin jikinta.
Cikin cool Voice dinta da yayi sanyi kalau tace "please my man ka amince min dan Allah! Gobe zamu katsina, in kwana sai daga katsina mu huce Adamawa garin ummina shima in kwana daya sai mu dawo tare da mummyn zaynab da anty jameela zamu, domin mummyn zaynab ta san garin suna zuwa tare da ummina"
Huci mai zafi ya furzar kana yace "bazai yuba, ki tafi ki barni? Allah zan biki"
dariya tayi domin yadda yayi magana kamar yaro Dan shekara 7
Cikin shauki soyaaya tace "kana burgeni my maan da salonka"
"Nima kina matukar burgeni faheeee'n abbuhnta".....
Murmushi jin dadi tayi domin taji dadin sunan, sun jima suna hirar soyaaya kana ya tafi cike da kewarta.
Washegari da misalin takwas yazo gidan a lafiyayyen motarsa. Shiga gidan yayi suka gaisa da abbuh har da mami.
Faheemah da Jameela suka fito, gidan su mummy zaynab suka je, sun shiga sun gaisa da yan gidan, sannan suka fito kasancewar tun a jiyan mijin mummyn zaynab ya koma kaduna,
Babu bata lokaci suka dau hanya Katsina... ..
_yau dai nayi kokari, update uku_😌
Share and comment
Thank you for reading
# *RAYUWAR FAHEEMAH*
Noor eemaan🥀🌸
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH🍓🍓
Wanna littafin na kyauta ne (free novel)
https://facebook.com/groups/943534712916776/
_Assalamu alaikum ya jama'a, daga shekaran jiya mutane sun shiga confusion kan littafin_
❤🔥 *NoorEemaan*❤🔥 _dake yawo, Wasu da yawa na tunanin na fara rubuta sabon novel ne, a'a ba haka bane, littafin NoorEemaan mallakin oum ilham ne, masoyiya ta ce, ta sadaukar min da book din ne,🥰 kada ku bari ayi babu ku, ku karanta NoorEemaan zaku ji dadin sa, Nagode! And Ina son amfani da wanna damar wurin ƙara nuna jin dadi da godiya ta ga Mrs sahal oum ilham, Allah ya kara basira, Allah ya bar zumunci da kauna, i love You dear_
67-68
(Not edited)
*Katsina*
Tarban girman aka musu, dama katsinawa ba dai iya tarban bako cikin karamci ba.
( yeah✌nima na shaida)
sosai Faheemah dama su mummyn zaynab suka ji dadi wannan tarban da aka musu.
Sun zaga dangi kana suka dawo gidan kawu, Wani daki mai yalwa aka saukesu kana aka ware wa Fu'ad na shi dakin shi kadai, Wanda yace lallai a dakin faheemah zata kwana, amma taki a cewarta tana jin kunya, dakyar ta lallaba shi ya amince amma, duk da haka sai da ta dan kashesa da salon dake rikitashi.
Washegari suka bar katsina cike da kewarsu, direct hanyar yola suka dauka can ma anyi musu tarban arziki, kuma sun zaga dangi sosai aka shiga nunnunawa faheemah yan'uwan umminta kasancewar tafi sanin yan katsina fiye da yan yolan.
Nan ma kwana daya suka yi da zasu taho Fu'ad ya basu kudi masu yawa Kamar yadda yayi a katsina, sosai suka ji dadi kana suka bisu da adduar sauka lafiya.....
Sun sauke mummy zaynab a kaduna, Bayan ita ma ya mata alheri, kana suka rabu tana mai jin kewar Faheemah, hakan ma take ga faheemah.
Bayan Allah ya sa sun sauke a kano suka fara ajiye jameela a gida, ita ma ya mata alherin kudi, kana suka rabu cikin kewar juna Ita da faheemah domin akwai sabo a tsakanin su yanzu.
Suna isa gida direct part din Ummu suka nufa, sosai ummu tayi farinciki da dawowar diyarta haka ma fareesa sosai tayi kewar Faheemah.
Ummu tace "ku je part dinku ku huta, sai ta Kalli Faheemah tace sannan ki zo kiban labarin katsina da yola" dariyar suka yi kana suka fice.....
Bayan sun huta ne ummu ke basu labarin iyayen anwar sun zo nema wa fareesa aure, Wanda gidan yakub (baban umaimah) suka je, an kuma tsai da lokaci wata 2 masu zuwa.
Sosai suka yi murna, Fu'ad kuma yi ya yi kamar bai da labari, amma a zahiri anwar ya gama bashi labarin komai...
Washegari Bayan ya fita office ya kira wani mutum akan ya kawo masa kayan tunda sun hadu, Babu jimawa aka kawo masa kayan ya sanya su a kujerar baya.
Yau bai tashi da wuri ba kasancewar kuma yayi tafiya hakan yasa aikin Yayi masa yawa.
_5:30_
daidai ya tashi ya nufi gida agajiye.
Bayan ya daidaita parking ne ya fito ya bude booth hadi da seat din baya, su malam iro ne suka taya shi shigar da kayan ciki...
.
Cikin mamaki ummu take bin akwati 30cif har da make up kit dake zube a falon ta da kallo domin sam bai sanar da ita yana hada wa Faheemah lefe ba, sosai tayi murna domin ta dauka ya manta da zancen.
A kasalance ya shigo gidan bakinsa dauke da sallama...
"welcome home son Allah yayi wa rayuwar ka albarka, Allah ya baku zuri'a dayyiba".
"ameen ameen" ya amsa cikin farinciki.
Budewa ta shiga yi ko wane akwati a cike yake da kaya, sosai lefen ya hadu domin duka tsadaddun kaya ne aciki, kuma ko Wanne akwati acike yake da kaya.
Fareesa ma da ta gani kamar ta yi me dan murna kai kace nata ne, nan ta shiga daukan pics din kayan domin ta dora a status.
Duk wanna budurin da ake Faheemah bata da labari domin tana kwance apart dinsu ba lafiya.
Cikin kasalan da ta saukar masa ya mike ya nufi part dinsu, domin yayi wanka.
Kwance take a cikin babban bargo amma duk da haka rawar sanyi take, kana kuma kai tsaye zaka iya jiyo hadewar hakoranta suna bada sautin kass kass, alamun zazzafan zazzabi ne.
Cikin sauri ya karaso kan gadon kana ya yayye bargon wani hucin zafi ne ya ziyarci fuskarsa... cikin tashin hankali yace "faheee, heemah, goofy Angel, meyake damunki? open your eyes please "
Yafada yana tapping fuskarta yayinda matsananci Damuwa ke shimfude a fuskarsa gaba daya kasalan da yake ji ya nemata ya rasa.
A hankali ta bude lumsasun idanunta dake cike da bacci ta sauke kan kyakyawar fuskar sa, so take tace wani Abu amma ta kasa.
Kwabe fuska tayi cikin shagwaba... taimakon gaggawa Yayi tunanin bata domin zazzaɓin ya sauka, kayan jikinsa ya cire kana ya cire nata... kwanciya yayi a gado hadi da rungumeta a jikinsa gam gam, zafin jikinta na ratsa shi wanda ya sa shi sauke wata ajiyar zuciya hadi da kara hugging dinta tight.
Cikin nutsuwa ya shiga goge jikinsu dake hade da juna ma'ana dai ( body contact).
Sosai suka yi having body contact din, wanda ya taimaka gurin saukan zazzabin in less than 1 hour. Ganin hakan yasa shi sumbatar goshinta hadi da yin alhamdulillah a kasan makoshi, toilet suka nufa bayan yayi Mata wanka shi ma yayi kana ya fito da ita tana goye a bayan sa, yana Cikin shafa Mata lotion yaji tace "my man welcome home" tafada Cikin sanyi muryan ta.
"Thank you wiffy ya jikin?"
Turo baki tayi kana ta ce "ni lafiya ta kalau"
" Noo heemah ban yadda ba, asibiti zamu a duba min ki yanzu"
" ni dai baza ni ba lafiya ta lou" ajiyar zuciya ya sauke, kana yace
"tayaya zan yadda da lafiyar ki Lou uhmm? Jikin ki akwai xafi still"
"Allah ni lafiya Lou nake, bari ma ka gani" ta fada hadi da kamo lips dinsa ta Shiga bashi Sumbata...
*2hours later*
zuwa lokacin idan ka ga heemah'n fu'ad zaka yi tunanin ba ita tayi fama da fever dazu ba.
Bayan sun yi Sallah, suka shirya cikin english wears ya janyo ta zuwa kan cinyarsa, kana yace
"faheee ta ina so ki bani shawara meya kamata inyi da kudin nan nawa sun min yawa"
Cikin soyaayar mijinta dake ratsa ta ako wacce Rana tace
" I think ka bude gidan marayu ,da kuma foundation din taimaka wa marasa karfi".
"my smart girl i no Zaki iya, haka za'a yi, thank you faheemah, thank you for being my life partner" Yafada yana kissing forehead dinta.
Murmushi jin dadi tayi domin wanna shine karon farko da ya kira sunanta full wanda sunan ya tsaru a bakinsa kamar ma yafi kowa kiran sunan ta, sun dan dade suna hirarsu ta ma'aurauta kana ta ja shi suka nufi wurin ummu.
Idanu ta zaro ganin tarin akwatina domin Sam bata san ta ta bace, murmushi Ummu dake zaune tayi kana tace "karaso diyata kiga lefenki" wayyo dadi ai wani dariya murna tayi maimakon ta nufi kayan sai ta ruga wurinsa hadi da fadawa jikinsa, cafe ta sama yayi yana juyi da ita suna dariya, Ummu dake zaune ma dariya tayi kana ta mike ta hau sama tana farinciki ganin su a haka... Sai da taji idanunta sun fara alamun juwa zai dauketa, sai ta ce ya sauke ta, kallon inda Ummu ta zauna suka yi suka ga wayam, sai ta kalle shi suka fashe da dariya hadi da rungume juna.
Kana ta Shiga yi masa godiya Cikin farinciki da nuna kauna. Hanata godiyar yayi a cewarsa ai hakkin ta ne.
★★★
*1 month later*
Zuwa wanna lokacin ginin gidan marayu da foundation har da masallaci da borehole daya gina da sunan abbanshi da Ummin faheemah akan Allah ya kai ladan kabarin su, Sosai ginin yayi nisa domin ya zuba kudi hakan yasa gine-ginen ke sauri.
Ranar da ya sanar da Ummu tayi alfahari da dan nata ba kadan ba, ashe yasa an fitar da mami indian domin gyara kafar ta yanda ba sai da sanda zata dinga tafiya ba, cikin ikon Allah aka gyara kafar tareda taimakon karfin da aka sa mata a kafa take tafiya duk da hakan dai idan tana tafiya zaka gane cewar kafar akwai Matsala, wani abun karin mamaki kuwa ya siyawa abbuh babban gida a shagari quarters suka koma can, har da kara bude masa babban store a kasuwa bayan na shi, ya kuma ce abbuh yasa haya a tsohon gidansa. sosai mami ta yi kukan nadama, domin ta silar wacce ta tsana ada aka gyara mata kafa ta dan samu saukin tafiya, duk da cewa kafar ba zai taba dawowa dai dai ba, amma yanzu yafi lokacin da suka yi hatsarin, idan kaga mami yanzu ta shiryu sosai, ranar da ta kira faheemah akan ta taya su godiya wurin fu'ad. Ai kukan dadi tayi tana godiya ga Allah hadi da alfaharin samun miji kamar fu'ad, domin ko da wasa bai sanar da ita ba, daya dawo daga office, har kasa ta tsugunna domin nuna godiyar ta a gareshi ya yi saurin dora ta a cinyar sa, a cewarshi ta zama komai nasa ita din rayuwarsa ce domin ko rabin hallacin data masa baya tunanin zai biya ta, duk da a da yaji haushin mami ko yace tsana akan wahalar masa da Mata da tayi amma ya manta ya kuma hakura, tunda ita wacce aka wa ta yafe, shima dolen sa ya manta komai...
★★★
A Yanzu faheemah na fama da yawan bacci ga zazzabi, Ganin kullum tana fama da zazzabi musamman cikin dare ta dinga kuka kenan, idan an wayi gari kuma ta tashi garau, ba bata lokaci ya shirya ta washegari suka je asibiti gwajin farko ya nuna tana da shigar ciki na wata biyu, sosai fu'ad yayi murna rungumeta yayi a office din Likita ya Shiga bata Sumba ta, sai da Likita ya yi gyaran kana yace
"toh lovers bird Ku zauna na muku bayanin yanda zaku kula da babyn Ku"...
ai tun a hanya ya hanata sakat sai faman shafa cikinta yake, sai da tace ya kula kada ya zubesu a titi kana ya bari amma still duk minti daya sai ya juyo ya kalleta, sarai tana lura da shi sai dai ta yi murmushi kawai.
Tun a hanya ya fara sanar da mutune Cikin harda Ummu, abbuh, sai anwar daya dinga masa tsiya wai su zama daddy bai saurareshi ba ya katse kiran.
★★
Anyi bikin su fareesa da anwar dinta, wanda ta tare a hadadiyar gidan su dake nasara gra wanda gidan mallakin fu'ad ne, ya kuma bar masa halak malak bawai dan ba shida kudin yin gini ko siyan gida ba, a'a a cewar fu'ad sun wuce abokai sai dai yan'uwan juna. ya kuma ce baya son barin Ummu shi yafi son zama kusa da mahaifiyar sa, haka ma faheemah na goyon bayan hakan.
Ai faheemah cikin mugun cin abinci yake sa ta, ga kuma cin yaci, yajin ma sai Mai tafarnuwa take so, kullum haka yake fama da ita daya dauke yajin sai ta sakar masa kukan shagwaba domin yanzu sai abinda ya karu a shagwaba, baya son kukan sai ya ajiye mata yace duk laifin Ummu ne dake sa a daka Mata yajin.
Yanzu cikin Jameela ya shiga watan haihu kuma har yanzu babu wani labari daga wurin salman.
Bayan kwana biyu ta fara nakuda kuma abbuh da Kansa ya kai ta asibiti domin yayi tawakkalli kuma ya yafe Mata.
Babu bata lokaci ta haihu da na miji mai Kama da salman sak, sai dai kafin a sallamo su dan ya yace ga garin ku nan.
Sosai tayi kuka domin taso ta raini dan nata, duk da cewa ta tsani ko da jin sunan salman yanzu, faheemah dake fama da cikin ta Ita ce mai rarrashin ta har tayi shiru.
*** *** ***
*Bayan wata biyar*
faheemah ta fara nakuda, sosai taji jiki domin nakud'an kwana uku tayi, wanda fu'ad ya shiga damuwa har kuka yayi, domin ya tausaya mata sosai, Ummu ce mai karfin halin rarrashin shi....
Share and comments
Thanks for reading my novel
Noor Eemaan🥀🌸
07082281566
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
🍇🍇RAYUWAR FAHEEMAH🍓🍓
Wanna littafina kyauta ne (free novel)
#Ending
69-70
(Not edited)
A cikin daren rana ta ukun ne ta haifi yan biyu mace da Namiji, zuwa lokacin ta galabaita domin ko motsi bata iya wa, sai da safe bayan anyi wa babies wanka da mummyn su aka Shigar dasu dakin hutun.
Sai a lokacin aka bawa su Ummu damar Shiga, ai fu'ad na Shiga wurin matarsa ya nufa. "faheee ta are you okay? Mike miki ciwo yanzu sannu wiffy! Yanzu me zaki ci"
Ya tambayeta Cikin alamun damuwa, riko hannu sa dake kan fuskar ta tayi kana ta ce "my maaan wacce tambaya kakeso na amsa maka yanzu?"
"Dukkan su Wiffy, I just want to be sure if you are ok"
"Am fine zauj, am very fine"
Murmushi jin dadi yayi Kana ya bata light kiss a lips dinta da suka yi jaa saboda walahan nakuda. Lolz.
Dan zaro ido tayi ganin yayi kissing dinta a a gaban ummu, kallo ummu tayi taga sam hankalinta na ga twins ajiyar zuciya ta sauke, dariya ta bashi yana tunanin ko yaushe zata daina kunyar nan mai yawa, duk da yana son kunyar ta
Ummu ce ta miko masa baby girl din, kura mata ido yayi yana jin matsananci soyaayar ta na ratsa shi, Namijin Ummu ta sake Dora masa a cinya, ai dariyan farinciki yayi, dukkan su Kama suke dashi kamar yayi kaki.
Haka kuma soyaayar yaran sai ratsa zuciyar sa take, godiya yayi ga Allah daya bashi kyautan yara har biyu at once.
"Fahee na miki wayo babu wanda ya yo ki a babies dina" Yafada yana mata gwalo.
Dariya Ummu da fareesa sukayi har da anwar da ya kawo fareesan Yanzu.
Kwabe fuska tayi kana a hankali yadda su biyu kadai zasu ji tace "zan rama nima next" kashe mata ido daya yayi yana dariyar tsokana.
Kasancewar lafiyar su lau yasa aka basu sallama, direct gidan suka nufa domin abbuh yace ta zauna a gidan ta zai fi tunda ba addini bane yace lallai sai mace tazo gida wanka, baya ga haka yasan cewar Ummu zata kula da ita kamar yar da ta haifa, sosai hakan yayi wa fu'ad dadi, domin daman yasa a ransa idan ma aka ce zata je gidan su murje ido zai yi yace bai amince ba.
Hakan yasa Mami tace zata je gidan ta taya Ummu kula da faheemah'n.
Duk da bakomai zata iya yi ba saboda hannunta daya, amma abbuh yaji dadi kwarai, ya kuma yarda lallai mami ta tuban gaske.
Ranar suna yaran suka ci sunan baban fu'ad ( Omar) da kuma sunan Ummin faheemah ( Haleematusa'adiyya ) amma za'a dinga ce musu Ayman da Aymana.
Sosai faheemah taji dadi haka ma abbuh domin fu'ad yayi musu Kara.
Sai da suka yi arba'in, kana mami ta koma gida.
Jameela ta hadu da sani a lokacin da mami ta aiki ta kasuwa. yi yayi kamar bai ganta ba, saurin shan gaban sa tayi ta roki shi gafara, kasancewar shi mai sanyin hali yasa shi yafe mata domin yana da labarin duk abunda ya sameta. cikin wata daya suka sake saba wa kasancewar har yanzu akwai tsohuwar soyaaya yasa suka daidai ta Kansu domin daman kwadayi ya sa ta bar shi, bai boye mata yana da aure da yarinya daya ba, ta amince masa, ta fara kokarin gaya masa haduwarsu da salman ya dakatar da ita kana yace mata ya san komai, hakan ya bata mamaki kwarai, bayan wata daya aka daura musu aure ta tare a gidansa Wanda kuma alhamdulillah suna zaune lafiya da kishiyar ta.
★★★
Zuwa yanzu FAHEEMAH ta Fara zuwa northwest university dake kano (YUMSUK)
domin tace tafi sha'awar yin karatu a kasar ta, Kuma jihar ta.
a ranar da zata fara zuwa fu'ad ya bata kyautar had'add'iyar mota mai kalan ja, a cewar shi duk ranar da yake busy sai ta kai kanta school domin baya son ta hau mota driver ya tuka ta, yayin da lUmmu ke kula da yan jikokin ta tareda taimakon masu aiki.
Karatunta take cikin kwanciyar hankali haka kuma tana samun support din gwarzon mijinta....
Fu'ad ya ginawa faheemah katon supermarket mai dauke da sunanta. ranar ya shirya mata surprise domin bata da labari, yana tsayar da motar ya fito hadi da zagayawa ya bude mata kofa, bayan ta fito yace "look up faheeeta" daga manyan idanunta tayi taga an rubuta *FAHEEMAH SUPERSTORE* ai wata runguma ta masa ta shiga zuba masa godiya, sauri sa hannunsa yayi a lips dinta alamun bayaso, Sosai tayi murna mara misaltawa, domin bayan sun shiga har staffs din wani girmamawa na musamman suke bata, har office dinta ya nuna mata gwanin kyau... A ranar ta faranta masa sosai domin nuna godiyar ta agareshi.
Bikin umaimah saura sati biyu, har gida ta kawo wa fu'ad katin aurenta, ta kuma sake neman yafiyar su, sun kuma yafe mata domin sosai faheemah ta lallabashi kafin ma ya yarda ya fito.
Da za ta tafi fu'ad ya bata 1million a matsayin wedding gift dinta, wanda faheemah taji dadin yanda ya manta komai, Shiyasa take alfahari da gwarzon mijinta a kodayaushe...
Washegari faheemah da fu'ad suka je gidan malam haroon dake kurna, domin sun bar yan biyu wa kakar su( ummuh) Sosai malam haroon yayi murna bayan fu'ad ya gaya masa cewa abbuh ya dawo tunaninsa, daza su tafi fu'ad ya bashi bandir daya na 1k ya dinga shi musu albarka.
*4month later*
Cikin kuzari suke excerise a dakin motsa jiki dake part ɗin su, gaba daya sun hada gumi a sakamakon excerise din, tana bangaren kayan training din mata, yayin da shi ma yake bangaren kayan training din maza, cikin kwarewa yake daga karfe yayin da duka faffadan kafadunsa sun fito, ga babies kwance cikin Walker dinsu suna ta wutsil wutsil da kafa, after 30minutes faheemah ta sauko yayin da shima ya ajiye karfen, ruwan gora mai sanyi ya balle murfin ya sha rabi hadi da Sanya mata rabin a baki ta shanye tana sauke numfashi, murmushi yayi kana cikin tsokana yace
" raguwa"
bubbuga kafafu ta Shiga yi cikin shagwaba, saurin hade bakinsu yayi kana ya dauke ta cak kamar baby doll domin duk da ta haihu jikin ta na nan da kyaunsa kamar ba ita ta haifi cute babies din nan ba.
Aymana ce ta fara kuka a hankali ya xare bakinsa, ya jawo hannu ta kana ya zaunar da ita a sofa dake gyming room din, dauko aymana yayi ya Dora mata a cinyar ta kana ya daga half- vest dinta da Kansa ya sanya wa yarinyar, ta kama mama ta fara sha, ayman ya dauko shima ya Sanya masa a baki ya fara tsotsa.
Kwabe fuska tayi kana kalli fu'ad ta ce "Allah my man Aymana ta fiye ci, abbana ya fita hakuri"
murmushi yayi kana yace "bar min ummina ta ci please, baya ga haka inason ganin kina basu mama ,you look more beautiful than ever goofy angel"
Murmushi tayi kana tace
"I so much love you my man, the father of my children".
shima yace "I love you too Mrs fu'ad you are my everything"
Murmushi ta sake yi kana tace "Allah yabar mu tare har a aljanna domin kai din tamkar GARKUWA ne a *RAYUWAR FAHEEMAH*"
ta fada tana sakar masa kyakyawar murmushin ta, shi ma cutest smile dinsa ya sakar mata idanunsa cike da mayen soyaayar ta ya sake cewa
" I love you" hadi da bata Peck a goshinta dake cike da gashi kwatance kamar na jirarai.
Zagayo wa yayi ta bayan su kana ya dauke su Selfie da wayar sa fuskarsu cike da annushuwa.
*Nasan zaku ce ban kuma sako labarin salman ba. Kwarai hakan na faruwa a rayuwa kaga mutum ya shigo rayuwar ka da sharri ko alkhari , amma kuma ba lallai bane ka sake ganin shi, wani hisabin sai a lahira kawai. Allah yasa mudace*
ALHAMDULILLAH
THE END.
Special thanks to Abdul_rasheed mustapha (budu mie) for the support.
Special thanks to:
Sawun Giwa novels
S square novels
Noor Novelist world
Sarautau's library
Fitar rana group
Surrayhms novels
Nana haleema palace
Fadar Ummu Affan
Daular dalingo
Matan buri fans
wallahi groups din da yawa, time ba zai bani damar lissafo ku ba, amma ina godiya agare ku gaba-daya, Allah ya bar kauna.
*Kuyi hakuri banyi editing wasu wurare a book din ba saboda wasu uzurori nawa, so idan kunga typing error ku min afuwa, sannan wanna shine littafina na farko, shi na fara rubutawa kafin na yi mijin Ammi na ne sila, papi ne, kyautar koda, Abraham, Hoorain mai kusumbi. Na kuma ngd da yanda kuka karbi Novel ɗin, duk da kara reposting din shi nayi*🥰
Anan na kawo karshen book dina mai suna RAYUWAR FAHEEMAH kurakuran Dana yi a ciki Allah ya yafe min da ma Wanda ya karanta, Wanda nayi daidai Allah ya hadu mu a ladan (ameen).
Ban yarda a juyamin labari nan ta kowacce siga ba, idan kunne ya ji......
⚠️RAYUWAR FAHEEMAH
Hakkin mallakan NoorEemaan ne⚠️
All characters in this story are all drawn from my imagination any resemblance of story or life style should be considered as a coincidence.
Allah ya karbi ibadun mu a wanna watan radaman din da muka shigo Allah ya sa muyi ibada karbabiyya ameen.
Gaisuwa dubu ga masoyana a duk inda kuke, Noor na muku sahihiyar kauna💞
I love my fans
07082281566
https://facebook.com/groups/943534712916776/
I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm!
BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE
I'm
selling MTN data with this cheap price
MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or
*460*260# to check Data balance Validity 1 month
Airtel,9mobile and Glo also available.
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills*
Whatsapp OR
Call 0806626851
No comments