PAPINE book 2 Complete
🍓🍓PAPI NE!🍇🍇
*Second edition*
_by Noor Eemaan_📚✍️
Wattpad
@NoorEemaan
In the name of Allah most glorious, most merciful.
Wanna labarin ƙirƙirarren labari ne, ban yarɗa a juya min shi ta ƙowacce siga ɓa idan ƙunne ya ji....
Alhamdulillah dukkanin yabo sun taɓɓata ga ubangiji mai sammai da ƙassai, a ƴau gani tafe da saɓon novel har ɓiyu ƙamar haƙa *PAPI NE DA ƘƳAUTAR KODA* ban san ya zan yi muƙu ɓayanin books din ba, sai dai shaƙƙa babu zaku ji ɗadin books ɗin in sha Allah, kuɗai ku cigaba da ɓina ɗan jin ƴanda ɗoguwar tafiyar da zamuyi ɗani ɗaku zata ƙasance. Banyi alkawarin yin typing kullum ba...
Wanna Littafin Sadaukarwa ne Gabadaya ga dukkanin Maraya(orphans) Dana gidan Marayu da ma ko ina Suke a duniya...
Page1-2
*SOKOTO STATE*
Misalin k'arfe takwas na dare ne, unguwar shiru tamkar babu halittu a cikin ta, wanda hakan baya rasa nasaba da ruwan saman da ake tsulawa tamkar da bakin kwarya, mafi akasarin gine-ginen unguwar na marasa karfine domin mutum na ganin tsarin gidajen unguwanin zai tabbatar da hakan.
A hankali wani yaro mai kimanin shekaru goma sha biyar a duniya ke tafiya, duk da uban ruwan da ake tsulawa hakan bai dame shi ba, ga wurin fakewa da yawa amma bai yi hakan ba. Duk da kananun shekarun sa yana da tsayi sosai, wanda mutum zai iya tunanin ya kai irin shekaru ashirin din nan.
Wasu kod'add'un jeans da riga ne a jikinsa sai wani snickers a kafarsa, yana da k'yau, da alama idan ya zama babban saurayi za a yi k'yak'yyawan gaske da yanmmata zasu yi ruɓuɓɓin sa, yana daf da shan kwanar da zai saɗashi da layinsu ya ji kukan jariri, cigaɓa yayi da tafiyar sa ba tare da ya ko kalli inda kukan ke tashi ba...
Har ya kai kofar gidansu wanda ya kasancewa na zallan jar ƙasa, ya ji Hankalin sa ya kasa kwanciya domin tunda ya taho sautin kukan jaririn ke amsa kuwwa a kunnuwan sa.
Runtse ido yayi kana ya juya da sauri har da guɗun sa....
Abun mamaki har yanzu kukan jaririn ke tashi, A hankali ya karasa gaban kwallin da jaririn ke ciki add'ua dauke a bakinsa yayinda wani tsoro-tsoro ke k'ok'arin shigar sa, sai dai yaki ɓawa tsoron daman samun muhalli a zuciyar sa...
Har ya kai hannu cikin k'wallin da niyyar daukar babyn, sai kuma ya sauke hannun, ya fara k'ok'arin daukan k'wallin gaba daya, a tunanin sa idan yaje kofar gida ya buɗe, faduwar gaba ce ta saukar masa dai-dai lokacin da kwallin ya rabe kansa sak'amak'on ruwa daya gama jika ta yayinda k'yak'yyawan baby'n yayi gefe yana daf da shan kasa...
Cikin wani sauri da bai san yana da shi ba ya cafko ta, k'asancewar akwai cak'walli sosai a wajen yasa ya fadi kasa, runtse idanun sa yayi sak'amak'on ɓugewa da kansa yayi jikin wani dutse, sai dai ya rike baby'n gam gam a jik'in sa, yama rasa wani jinsi zai bawa wanna baby'n shin _jariri ne ko jaririya ce_ ?
Sai d'aya dauki tsawon mintuna goma kana yaji kansa ya dan daina ciwon, ya mik'e tare da baby'n a jikinsa wanda zuwa lokacin ruwan ya fara tsagaitawa kadan da kadan, Kara kallon kwallin yayi yaga ta dame da kasa saboda tsananin jikewa, bayan haka babu komai a tare da baby'n domin ko riga babu a jikinta sai jini da bai gama fita a jikin ta ba har yanzu da alama haihuwar yau ce...
Cikin tsananin tausayin baby'n dake ratsa zuciya da jikinsa ya mike ya fara tafiya bayan ya shigar da ita cikin jikin sa, a dalilin sa na son kare ta daga ruwan saman dake dukan naked body d'inta har yanzu, duk da dai babu abinda rigar tasa ta karewa baby'n domin a jike take sosai, baby'n kuwa wani damke fatar k'irjinsa sa tayi tana k'ok'arin tsotsa, wani sabon tausayin baby'n ne ya sake dirar masa...
Cikin sauri-sauri gudu- gudu yake tafiya har ya isa bakin kofar gidan nasu, tura kofar gidan yayi wanda ya kasance na zallan langa langa ne, shiga yayi kana ya sanya sakata...Dakuna biyu ne kacal a gidan sai bandaki, daga can gefe akwai wasu manya manya dutsina uku, da kuma wata tukunya akai wanda aka kwashi tuwo a ciki da alama nan ne maɗafa, tsakar gidan ba wani babban bane, kana jar kasa ce wanda ya sake ca'bewa saboda ruwan saman da aka yi, ga robobi reras a jira cike da ruwa da alama ruwan sama aka tara cikin su...
Daki dake a farko ya nufa, hadi da daga labulen ya shige... wata tsohuwa mai k'imanin shekaru hamsin da tara zaune kan gadon ta irin na bunun nan ga tudu da laushi, wani kallo ta jefa masa kana cikin fad'a ta fara cewa......
*Ya kuka ga wanna labarin? Shin in cigaba ko in dakata? yawan comment dinku ne zai sa na cigaba da suburbudo muku shi...*✍
Don't forget to share
Comment and
Vote me on wattpad @NoorEemaan
NoorEemaan na muku sahihiyar kauna🥰
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
_by Noor Eemaan_✍️📚
Wattpad
@NoorEemaan
Tnx all naga comments dinku da yawa hakan ya bani k'arfin guiwar typing, Sannan mutane da yawa sun tambayeni cewa menene ma'anar *"PAPI NE"* ? TOH Papi dai another name ne da diya kan kira uba da shi...
Page 3-4
" Kai Nu'aymu ka fita idona in rufe fa, bazai yu kullum ka dinga tayar min da hankali ba, dana Ahamadu bai taba sani magana ba" sai kuma tasa kuka tana cewa "Allah ya jikan ka Ahamadu, albasa bata bi halin ruwa ba" ta karasa tana fyato majina...
Kallon ta ya tsaya yi yana mamakin yawan rigimar ta, domin ba wani tsufa mai yawa tayi ba amma dukkanin wata alama na rikicin tsufa ya riga ya gama bayyane kansa.
Runtse idanun sa yayi wanda hak'an ya zame masa tamkar dabi'a, kai kace wani babban saurayi ne.
"Ooh Kaka rigima, nifa ba yaro bane da kullum zaki dinga sa min ido kan lallai sai na dawo gida da wuri, sannan sunana ba Nu'aymu bane, Nu'aym nake!"
"Kai dallah rufamin baki, ina abun yake? Idan kai ba yaro bane toh meye kai dan gidan ku, yaushe ma aka yaye ka?"
Bai kara kula ta ba, saboda baby'n dake tare da shi, cikin lalluma ya fara cewa"haba matar yi haku'ri, in sha Allah zan dinga k'ok'arin dawowa gida da wuri kinji?"
Tabe baki tayi kana tace "toh Allah yasa" Nu'aym na k'ok'arin magana baby'n ta canyare k'uka, wata zabura Kaka tayi ta haye gadonta ta lafe kuriyar dakin kana cikin tsananin tsoron da rudu ta fara cewa "Nu'aymu aljana jaririya cikin gidan mu innalillahi wa innah ilaihi raju'un, mun shiga uku" ta karasa tana zaro ido hadi da sake shigewa jikin gadon.
Wata dariyar mugun ta ya saki, cak! Kaka ta tsaya da k'ukan nata tana cewa "ya rahamanu ka taimake mu, shikenan aljana ta shiga jikin Nu'aymu jikana" jikinta har wani karkarwa yake, yayind'a ta dinga karanto duk add'ua daya zo bak'inta, har add'uar shiga bandaki ta karanto, saboda tsananin rudewa.
sam bata lura da baby'n ba, saboda bata da wani girma hak'an yasa kai tsaye mutum bazai fahimci haka ba.
Gimtse fuskar sa yayi ganin bilhakki da gaske kuka take, kana a hankali ya ciro baby'n daga cikin jikin sa, wanna karon kaka ta fi shiga rudu da tsananin firgici...
Bakin ta rawa yake alamun tana son furta wata kalma, amma ya gagara, kan gadon ya kwantar da baby'n hadi da cewa "relax kaka, baby'n dan Adam ne k'amar mu, kiyi mata wanka ina zuwa" ya karasa yana ficewa domin sanyi sosai yake ji so yake yaje ya sanja kayan jikinsa...
Sai a lokacin bakin Kaka ya bud'e ta fara cewa "wallahi Nu'aymu baka isa ba, kazo ka dauk'e wanna aljanan jaririya daga kan gadona, wanna 'ya karamar diyar da wanna uban madarar kyau kace mutum ce, san...." Kukan da baby'n ta sake sanyawa mai matuk'ar taba zuciya ne ya katse mata tunanin ta.... Take wani tausayin baby'n ya fara ratsa ta, add'ua dauke a bakinta ta dauki baby'n hadi da runtse idanun ta, baby'n sai girgiza take a hannunta, sak'amak'on rawar da hannun ta ke yi...
Ta kai tsawon mintuna goma a haka kana ta bud'e idanunta ganin babu abinda ya sameta, kwantar da baby'n tayi kana ta sauko daga kan gadon tana waiwayon baby'n still cikin tsoron domin gani take tamkar halittar K'yak'yyawar baby'n zai iya sauya wa...
Sif (wardrobe) dinta da ko murfi babu kuma tsahon yayin nan ne ta nufa, wani zanin ta ta dauko ta lullube baby'n da shi kana ta janyo wata tsohuwar stove (risho) ta kunna kana ta dauko wata sabuwar tukunyar ta dake da sauran sabunta ta, saboda tsananin son da take wa tukunyar shiyasa bata dorawa a wuta, cikawa tayi da ruwa ta dora, babu jimawa ya fara tafasa, dan sirkawa tayi da ruwan sanyi kadan, kana ta dauko wani babban roba, hadi da dauko baby'n ta fara yi mata wanka da wani sabulun ta dan saba'in da take ta lallaba saboda sosai take son kamshin sabulun, sosai ta gasa wa baby'n jiki kana ta sake nada ta da zani ta kwantar da ita kan gadon, Sif dinta ta dauko wasu riga da wando masu dan kwari data siyawa diyar kawarta data haihu, kan cewa jibi zata je musu barka, daga kayan tayi tana kallon su kana ta fara cewa "sai ka biya ni kudina, domin naira na gugan naira har dari takwas na cire na siya, atoh" ta karasa Cikin fada tamk'ar Nu'aym din ne a gabanta.
Sosai yarinyar tayi kyau cikin kayan, wani zanin ta sake dauk'owa ta lullube dukkanin jikinta, kana ta cigaba da mitar Nu'aymu zai d'awo ya same ta, kawai ya dire mata 'ya ba tare da yace komai ba ya fice...
Kwantar da baby'n tayi kana ta shiga goge ruwan daya zuba a kasa, fitar da robar ruwan wank'an waje tayi ta zubar kana ta fara juye ruwan saman data tara cikin robobi cikin wata tsohuwar duro dinta, tsakar gidan ta fara sharcewa, kana ta nufi wajen rariya ta fara dauraye kafarta, wanda yayi d'aidai da sallamar da ya yi.
Amsawa kasa kasa tayi, ita ala dole fushi take dashi, bai kulata ba ya nufi dakin kakan, hak'an ya kara bak'anta ranta "wato Nu'aymu saboda ka raina ni shiyasa kayi ficewar ka batare da ka ce min komai ba, saboda ga marainiyar wayon ka ko?" Tun daga tsakar gidan take wanna maganar har ta cimmasa a daki"
"Wato ga sabuwar kamu ko, ina maka magana kayi min shiru?"
"Dan Allah kaka kiyi Shiru, zan yi miki bayani komai"
D'aidai gaban sa ta tsaya ta rike kugu tana cewa "bazan yi shiru ba, nace bazan yi shiru ba dan gidan ku, tukunna ma yar waye kace ka dauko babu ko riga a jikinta, ga ta sabuwar haihuwa"
"Zanyi miki bayanin komai kamar yadda nace, ga madara irin na yara na siyo mata sachet daya ki bata da karamin feeder na siya, ga kuma awarar ki cikin ledan nan, sai da safe" ya karasa yana ficewa...
'Ka dawo ka dauke wanna yarinyar daga kan gadona, kana nufin a nan zata kwana ban san wacece ba" ta karasa tana binsa har kofar dak'in sa, sai dai ya rufe dakin nasa, kwankwatsa dakin ta shiga yi yayi shiru a dakin yana dariyar hadi da cin tuwon sa miyar kuka hankali kwance...
Bayan ta gaji da buga kofar ta koma dak'in ta tana sababi...
Ruwan zafin daya yi ragowa ta hada mata madarar da shi, sanya wa baby'n feeder'n tayi a baki ta bata fuska taki sha, cigaba da bata tayi har ta fara tsotsan... Tas baby'n ta shanye feeder'n, ga wani gumi daya tsatsafo mata saman goshi, tausayin baby'n ya kama kaka d'omin yanzu hank'alin ta ya dan kwanta saboda babu wata alama daya nuna cewa wanna baby'n aljana ce...
Bayan ta kwantar da ita ta janyo ledar awarar ta ta fara ci tana tunanin rashin mutuncin da zata yi wa Nu'aym go'be bayan ta gama ta fita hadi da dauro alwala, kan gadon ta kwanta tana karanto add'uar kwanciya bacci, domin kaka akwai ibada...Babu jimawa bacci ya dauke ta
2:30am
Baccin su suke hankali kwance, sai kawai k'uk'an baby'n ya karade dukkanin ila'irin gidan, yamutsa fuska kaka ta yi domin ba kadan ba take jin dadin baccin ta, tashi tayi zaune ta fara lallaba baby'n, sai dai ina tamkar kara cewa cigaba da kuka take...
Yana cikin baccin sa yaji tamkar cikin kunnen sa take yinsa, mikewa yayi ya bud'e kofar dakin sa ya fita, yana zuwa ya dauk'e ta izuwa dakin sa ba tare da ya sake cewa komai ba, jijigata yake sai dai taki yin shiru, labb'ansa na kasa ya sanya mata a baki, take ta kama ta fara tsotsa, wani zafi-zafi ke ratsa kwanyar sa a sak'amak'on tsotsan da take yiwa labb'ansa, k'ok'arin zarewa yayi saboda zafi da ya ishe shi, ta tsalla kuka, saurin mayar mata yayi, ya cigaba da jure zafin har tayi bacci, sauki ajiyar zuciya yayi kana ya kwantar da ita kan gadon sa da bai fiye girma da taushi ba, kwanciya yayi shima, yana add'uar Allah yasa kar ta tashi kafin safiya...
Har yanzu bamu shiga cikin labarin ba, just bear with me habeebt's, sannan Ku yi manage wallahi nayi typing ya goge, raina a bace yake😔
SHARE✔
COMMEN✔
VOTE✔
EDIT❌
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
Written by
Noor Eemaan
Wattpad
@NoorEemaan
This book this dedicated to all orphans in the orphanage home.
Page5-6
........Ciƙin ikon Allah kuwa bata ƙara tashi ba har gari ya waye, sai takwas na safe Nu'aym ya fito daga dak'insa baby'n dauk'e a hannun sa.
Ƙo ina tsaf tsaf alamun an gyara, gama shatin tsintsiya kwance kan jar kasar, d'aga gefen wajen mad'afa kuwa kaka ce tsukunne ta dora musu d'umammen tuwon su da yayi ragowa jiya, "my kakus ina kwana" ya fad'a cikin tsokanar ta.
Shan toka/kunu kaka tayi ba tare da ta bashi amsa ba, kan yaloluwar tabarman su ta nufa da kwanon tuwonta ta fara ci....Dariya ya saki d'omin ya san dole dama za a yi hak'an
Kan tabarman ya zauna gefen ta ya kara cewa "haba tawan kiyi haku'ri kinji"
Sai data kai wata katukar loma kana tace" k'ullum sai ka gama yin son ranka sai ka wani ce in yi haku'ri, toh baru kaji a yau sai ka fitar da yarinyar nan daga gidannan bazata sake kwana a nan gidan ba, ko tausayin ta baka ji, jaririya da ko cibiyar bai gama nuna ba ka dauko, nama rasa wacce uwa ce mara tunanin ta baka 'ya sabuwar haihuwa har ka kawo ta gidan nan cik'in ruwan sama, fisabilillah fa" kaka ta karasa maganar cik'in masifa kana cik'in daga murya.
Jikinsa yayi sanyi, d'omin d'uk rigimar su yana matuk'ar son kakar sa haka itama. Cik'in muryar daya san zata tausaya masa yace "ki gafarceni k'aka, banyi da niyyar bata miki rai ba, sannan tsananin tausayin wanna baby'n yasa na har na d'auko ta a hanyar dawowa na daga gareji Cik'in kwali...."
"Cik'in kwali kuma kuma Nu'aymu?" Kaka ta ce tana tsame hannunta daga Cik'in tuwon
"kwarai kaka Cik'in kwali ,nan ya shiga bata labarin yand'a ya tsince ta.....
K'uka mai ciwo k'aka ta fashe da shi tace " Allahumma ajirni fi musibati wa aklifni khairan minha, duniya ina zaki damu ne? Yanzu saboda rashin imani uwa ta yar da dan data haifa da cikinta, shin yaushe zamu yi hankali ne, tayaya masifu da rashin cigaba bazasu iya mana yawa ba, muna aikata manyan laifuka, yanzu meye laifin wanna jinjirar da bata san komai ba, wai saboda toshewar basira da tunani kayi cik'in da wata tara ka haifeshi tsannan ki ce zaki ji kunyar rainon dan ko yar dazai iya jikan ki a duniya, wasu na nema ido rufe wasu na yar wa, shin wanna data yar da jaririya, bata san wani hali zata shiga ba, zata rayu ko zata mutu, hannu na gari zata fada ko akasin haka, kuma mace ce fa, mace da rayuwar ta ke bukatar kulawa, sanya ido, hadi da bata tarbiyya ingantacciyar domin matukar ka tarbiyan tar da ya mace tamkar ka tarbiyarta da Al'ummah ne, shine ta yar da ita bako tsoron Allah, idan Allah ya dauki ranta wani amsa zata bawa ubangijin ta? kai jama'a mu ji tsoron Allah" kaka ta karasa cik'in amo dake nuna cewa tana matuk'ar jin haushin da tsanan wadannan halaiyan daya addabi al'ummar mu a yau...
take wani matsanancin tausayi, da son wanna jaririyar ya ratsa zuciyarta, d'omin shakka babu ta yarda da jikan ta, sannan ta san cewa bazai taba kowa abinda zai cuce ta har gida ba, kawai da farko taji tsoro ne saboda yand'a duniya ta lalace yanzu...
Ajiyar zuciya ya sauk'e maganganun kakan na ratsa zuciyar sa, duk da yana da karanci shekaru amma yana da kaifin tunani. Yana shirin yin magana baby'n ta saki wata atishawa a tare suka kai kallon su gareta
"Nu'aymu sanyi ya shiga jikin yarinyar nan, ooh yarinya Allah ya saki miki" kaka tace tana rike haban ta
Sannan ta kara cewa "in sha Allahu, da hannuna da k'arfina zan taya ka rikon wanna yar, d'omin yanzu girma ya hau kanka ka zama uba, d'omin zata taso da sanin cewa Kaine ubanta, sai a nutsu, eh sai a nutsu saboda kada yarinya ta gado rashin jin magana Allah ya raya mana ita ya taya mu riko, Allah yasa mai taimakon addinin islama ce" kaka ta karasa karshen maganar a zolaye...
"Murmushi kawai ya saki, wani girma na kara shigar sa, farincikin mara mitsaltuwa na ratsa shi jiyake tamk'ar ita din diyar sa k'amar yadda kaka tace...
Kasa kasa da muryar kaka tayi tace " yawwa wani hanzari ba gudu ba, duk wanda ya tambayi ka cewa yar waye kace diyar kanwata ne d'a ta rasu, duk da ba wanda zai tambaya, tunda bamu da abun duniya babu mai rabar mu, kawai inkas(in case) idan sun tambayeka shiyasa na fad'a, kuma koda wasa bana son wanna yarinyar tayi k'ukan uwa a duniya, don haka zamu rufa mata har duniya ta nade kaji ko?"
Jinjina kai yayi Cik'in gamsuwa, karban ta kaka tayi domin yi mata wanka, duk tattalin kaka sai gata ta fidda dari biyun ta tace "kaje kantin iliyasu ka siyo pampas(Pampers) lamba daya ka kawo min maza"
Amsar kudin yayi yace "yau yaushe kaka?"
"Yau asabar, lafiya kake tambaya Nu'aymu"
"Tab... wallahi za'a yi ruwan sama yau, kaka da kanki kika fidda kudi a siyi abu wa mutum, ina mammakon na ki ya tafi?"
"Kaji min dan bazan yaro, yo kayan jikinta ma atika kawata da diyar ta ta haihu zan kaiwa, wallahi da nace sai ka biyani amma yanzu na yafe, don inason wanna diyar sosai mai madarar kyau"
Dariya ta bashi, ficewa yayi yana jin kaunar kakarsa a ransa...
*ASALIN SU*
Malam jafaru dikko dan asalin garin katsina ne, shine da na uku wajen iyayensa kuma auta, bayan ya girma ya fara fita neman na kai, daga kano har Sokoto, wanda a nan ne ya hadu da wata yarinya mai suna zainab, tak'e ya kamu da sonta saboda tarbiyar ta, ba a dauki tsahon lok'aci ba aka daura musu aure kasancewar suna son junan su...
Kasancewar yafi dan samu kudi a sokoto ne yasa ya siyi dan karami fili yayi gininsa dai dai talaka suka ciga'ba da rayuwar su, bayan shekaru hudu zaynab ta haifi da namiji ranar suna yaro yaci suna AHAMADU wanda daga shi Allah bai kara basu haihuwa ba....
BAYAN SHEKARU ASHIRIN DA TAKWAS
A cikin tsayin shekarun nan abubuwa da dama sun faru , wasu sun mutu ciki harda malam jafaru, wanda mutuwar sa ta dakesu ba kadan ba, a cikin tsayin shekarun nan dai Ahamadu yayi aure, ya auri wata yar nan sokoto, suka ciga'ba da rufawa juna asiri cik'in kaunar juna... Bayan shekara daya matar Ahamadu mai suna Amina ta haifi yaro K'yak'yyawan gaske, ranar suna yaro yaci suna *NU'AYM* wanda duk suka dora masa son duniya, sai dai kwana arba'in da haihuwar, mahaifiyar Nu'aym ta koma ga Allah....
Sosai sukayi kukan rashin ta bare ma zainab(kaka) haka kaka ta ciga'ba da rainon sa har ya girma kuma alhamdulillah bai yi wata rigima ba. Haka ta ciga'ba da rainon sa har ya kai shekaru uku, mahaifinsa Ahamadu ya sa shi makarantar private....
Yana jss3 a makaranta Ahamadu ya rasu, sak'amak'on ciwon ciki daya yi kwana daya tal, wanna karon Nu'aym yaji mutuwar mahaifin sa kasancewar sa yaro mai wayon gaske
Haka suka haku'ri suka ciga'ba da rayuwar su cik'in rufin asirin Allah, saidai daga baya komai ya fara kare musu, ko a cik'in yan'uwa babu masu waiwayon su balle har su taimak'a musu k'asancewar yanzu zumuncin da taimkon juna yayi karanci...
Ganin halin babu da suke ciki yasa Nu'aym fara tunanin abin yi domin taimaka musu, sosai yake da tunanin tamk'ar babba, kaifin tunanin da zafin zuciyar nema...
K'asancewar yanzu an cire shi daga private school ya dawo na government saboda rashin kudi, sai yaje wani gareje dake gaba da unguwar su, ya roki ogan zai dinga zuwa koyan aiki, babu musu ogan ya amince, bai rufa wata biyu ba ya fara iya aikin domin har yan kananun gyare gyare zai iya yi, idan ya tashi ogan zai bashi dari uku, hudu haka wata rana har dari biyar....
Da wanna kudin suka dinga rufawa juna asiri har ya bawa k'aka jarin dari hudu, ta kuwa auno lalle ta fara kullawa goma goma kuma alhamdulillah ana dan siya, kullum idan ya tashi daga boko baya dawowa gida direct gareji yake tafiya, domin yana da izu arba'in a kan shi yana kuma fatan matukar abubuwa suka dan daidaita musu zai koma islamiyya, da bayan magariba yake tashi daga gareji, sai yaki dawowa gida su zauna hira shi da abokansa, har tara, goma, yana kaiwa wani zubin, babban abokinsa shine Abdul -hafeex, domin Abdulhafeex na son abota da Nu'aym, amma Nu'aym bai fiye sake masa sosai, k'asancewar Abdul-hafeex dan masu kudi ne...
Kullum haka kaka ke fama da shi kan dawowa gida da wuri, wani zubin har fad'a suke, domin kaka akwai rikici duk da haka dai suna da matuk'ar son junansu wanna kenan...
*CIGA'BAN LABARI*
Zaune suke a dakin kaka, tana shirya baby'n cik'in wasu kaya masu kananun kudi domin baza su fi dari hudu ba, ba laifi baby'n ta rage k'uka domin k'ullum Cikin dare sai ta tashi tana kuka sai dai Nu'aym na daukar ta zata yi shiru ta ciga'ba da baccin ta har mamakin hak'an yake, duk ranar da bai samu kudi masu yawa a gareji na siya mata madarar yara ba, sai ya siya mata nono na saba'in haka wurin masu fura kuma alhamdulillah tana karba ta sha.
Bayan kaka ta gama shirya ta ya karbeta ya rungumeta a jik'in sa, murmushi kaka ta yi tace "toh mai 'ya wani suna ka zaba mata ne?"
Lumshe idanun sa yayi kana ya ware su kan baby'n yace "BABY NU'AYMAH"
Dan tabe baki kaka tayi tace "meye wani bebi (baby) kuma sai kace wata yar tsana"
Murmushi yayi yace "toh NU'AIYMAH nake nufi"
"Yawwa yanzu naji batu, Allah ya raya mana Nu'aiymah, sai kayi mata hudu ba ko?" Take kuwa ya yi mata, "Allah ya raya ta" kaka ta kara cewa
"Ameen ya Allah kaka" yace yana kara kamkame ta a jikinsa, shi dai yana jin wani abu da bai san ma'anar sa ba a jikin sa...
"Sai dai dole mu yanka mata ragon nan nawa a sunan ta, tunda ina da guda daya Allah ya hore min, idan yaso sai a dinga siya mata madarar yara har Allah yasa ta kai minzanin cin abinci..
Dariya yayi yana mamakin yawan sakin hannun ta a yanzu yace" hak'an yayi dai dai kaka" Allah ya kara miki lafiya da Nisan kwana"
"Ameen dan jikana".....tace cik'in farincikin.
Share✔
Comment✔
Vote✔
Edit❌
🍇🍇PAPI NE🍓🍓
Story and written by
Noor Eemaan
Wattpad
@NoorEemaan
This book is dedicated to all orphans in the orphanage home.
Page 7-8
.......haka suka cigaba da rainon baby Nu'aiymah cikin k'ulawa da tattalin, k'amar yadda kaka tayi alkawari ranar da Nu'aiymah tayi k'wana bak'wai cur da haihuwa aka yank'a mata ragon kaka k'waya daya da take ta adanawa shekara da shek'aru....basu gayyaci ko da mutum d'aya ba saboda dalilai masu yawa, na farko saboda abinda mutanen zasu ce game da baby Nu'aiymah da kuma rashin kudi, d'omin idan suka gayyaci mutane me zasu basu? domin ko kudin mai suyar naman b'ab'u, sai tafasa wa k'awai suka
yi....
*** *** *** *** *** ***
Kullum cik'in dare Nu'aiymah sai ta tashi da kuka, da zarar Nu'aym ya d'auke ta kuma sai tayi shiru, wani lok'acin idan madararta ta kare labb'ansa yake sanya mata ta tsotsa domin ka Kodan baya son jin k'ukan ta, hak'an yasa k'od'ayaushe labb'ansa ke yin jaa hadi da kumburi, har ya saba da lokacin da tak'e fark'awa cik'in daren, da lokacin yayi sai ya tashi, wata sabawa tayi dashi mai ban mamak'i, domin idan zai tafi makaranta da safe sai ta fara k'uka, shima idanun sa sai su ciko da k'walla ya dawo ya zauna yace yafasa zuwa, sai k'aka tayi masa jan ido yak'e tashi ya tafi har da k'wallan sa..., kuma matuk'ar yaje makaranta sai ya siyo mata su manta gida, goriba, carbin malama, tsami gaye, alawan madara, gullisuwa, illoka da dai sauran abubuwa, duk da dai ba wani iya ci tayi ba...
A lokacin data yi shekara daya da rabi ta fara kiran sa "PAPI" a ranar yayi matuk'ar mamaki hadi da tsananin farinciki domin har ransa sunan yamasa dadi ya kuma ratsa zuciya da jinin jikinsa...
BAYAN SHEKARU BIYAR
Wata K'yak'yyawar farar yar yarinya mai kimanin shekaru shida zaune kan wata tabarma d'aya gama fita a kamanin sa, sanye da uniform light blue riga da wando hadi da karamin farin hijab, koko ne a gabanta da biscuit dan ashiri tana ci, kokon kuwa sai wasa take da shi taki sha...
A gaban ta Nu'aym ne zaune kan wata kujera yar tsukunno, gaba daya ya sanja cik'in shek'aru shida, ya yi wani girma na ban mamak'i bawai yayi kiba ba, ko dan bata wata alamar kiba a jikin sa, amma gaba daya jikinsa ya dawo wani a mumurde tamkar mai yin gyming ko nace training, duk inda ake neman giant namiji ya kai, domin wani dan shekara talatin baya da irin kirar jik'insa shi mai shekaru ashirin da d'aya a duniya, sanjan sa kwance luf luf, daya karawa fusk'arsa k'warjini da kyau, K'yak'yyawa ne sosai chocolate color mai dauke da manyan idanuwa, digon hancin dan madaidaicin baki, da dimples masu lo'bawa a d'uk sa'ilin d'aya motsa bakin sa...
A hank'ali muryar sa ta cik'akk'un maza ta ratsa cikin kunnen wanna yarinyar yace "baby Nu'aiymah, kiyi sauri mu tafi mana kin kusa makara zuwa school fa" ya kara sa yana kallon ta.
Turo dan bakinta tayi tace "Papi nah! ni bazan sha koko ba, tea zan sha" ta k'arasa tana share k'walla.
Ai karaf kaka dake wanke wanke tace "kaji min ja'irar yarinya, yo idan baki sha koko ba uban me zaki sha, kedai iyayi ne dake na bugawa a jarida, kina yar idan malam shehu kice wani wai shayi"
Runtse idanun sa yayi, kana ya ware su ya kalli kaka dake ta sababi ita kadai, yanzu rikicin ta sai abinda ya karu, akodayaushe yana gode wa Allah, amma matuk'ar Nu'aiymah ta nemi wani abu ta rasa hak'an na matuk'ar taba zuciyar sa, sai ya dinga ganin ya gaza a kan k'ok'arin da yake na wadata su da abinda yake da shi.
Yana shirin yin magana yaji Nu'aiymah tace "Papi kaga kaka ko" ta k'arasa tana fashewa da k'ukan shagwa'ba, domin sosai Nu'aym ya gama shagwa'bata, sam baya son bacin ranta, amma matuk'ar tayi abu mara k'yau huk'unci mai tsanani yake mata, wata rana har rokon sa k'aka ke yi idan ta ga huk'unci yayi yawa, amma hak'an baya hana su kuma dinkewa abinsu, domin shak'uwar da son junansu baki bazai iya furtawa ba, sai dai Nu'aym akwai zafin zuciya da saurin fushi...
Ai kafin ya bawa Nu'aiymah amsa k'aka ta cafe da cewa "sai kisa ya dake ni ai, masu uba, nace kisa ya dake ni kuga abinda zan muku daga ke har uban baki"
Girgiza kai yayi yace "yanzu fisabilillah kaka da baby kike wanna masifar sai kace wata babba?"
Kara arzuk'owa kaka tayi tace "babo ba baby ba, nace babo ba baby ba, tunda baka son laifin ta, to ni sai nayi magana ehe, ba tsoron ku nake ji ba"
"Kaka ki daina yiwa Papi nah fada bana so" Nu'aiymah tace tana kara turo bakin ta.
"Eye! To sannu masu uba"
riko fuskar ta Nu'aym yayi yace "baby nah, rabu da kaka kinji, kiyi haku'ri ki daure ki sha k'ok'on I promise idan na d'awo daga gareji zan siyo miki chocolate da kayan tea ki min add'ua a kawo aiki gareji, kinga idan na siya miki tea yanzu bazan samu kudin motar zuwa school ba, ko baki son naje makaranta?" Ya k'arasa cik'in sigar tambaya.(kasancewar Nu'aym ya fara zuwa b.u.k, domin lokacin da suka zana jarabawar qualify a ss2 yaci jarabawar aka biya masa NECO kadai, bayan sun zana NECO'N ya k'asance daya daga cikin daliban da suka samu scholarship kyauta zuwa jami'an bayero wato b.u.k, kasancewar komai kyauta ne kawai kudin mota yake, kuma har yanzu yana zuwa gareji matuk'ar ba shi da lectures, idan ma akwai lectures d'aya d'awo zai zo garejin, da wanna kudin suke rufawa juna asiri)
Jinjina kai tayi ta dauk'i k'ok'on ta fara sha tace "ina so Papi" murmushi yayi yace "that's my daughter"
bata sha da yawa ba ta dire kofin, ta mike, daukar ta yayi ya saba ta a k'afada yana cewa "mun tafi kaka"
"Ku dawo lafiya" tace tana cigaba da aikin ta, ita ala dole fushi take, shi abin ma dariya ya bashi domin yasan fushin ta na yan mintuna ne ta sauko, ya kuma san zata yi magana ne... ganin har sun kusa fita daga gidan Nu'aiymah bata kula ta ba tace "yayi miki kyau, ko sallama babu ko, saboda nayi wa ubanki fad'a" dariya duk ta basu domin kaka na matuk'ar basu nishadi duk da akwai ta da fad'a amma k'ullum cikin farincikin da kaunar juna suke, cikin dan daga murya Nu'aiymah tace "kaka na tafi bye" hadi da daga mata hannu, itama kaka hannun ta daga mata tana cewa "ayi karatu da kyau yar albarka" da haka suka fice....
Har cikin makarantar ya kai ta Wanda ya kasance na government ne inda ya kara sa karatun sa, kudi ya ciro naira ashirin yace "baby'n Papi'nta ga wanna ki kashe a break"
Amsa tayi cikin murna "thank you Papi nah" tace cikin zazzakar muryar ta ta yara, tsukunnawa yayi d'aid'ai tsayinta ya sumbace goshin ta hadi da cewa "bye baby ki kulamin da kan ki, Sannan kiyi karatu, idan an tashi zan zo in dauk'e ki ki jirani(kasancewar shi ke zuwa daukar ta, domin koda yana da lecture sai ya bar makarantar ya dawo school dinsu ya kai ta gida bai yarda ta dinga tafiya gida ita kadai ba acewar sa tayi kankanta da yawa)
" toh Papi nah" tace tana rugawa cikin makarantar hadi da waiwayon sa tana daga masa hannu, shima daga mata hannun yake har ta bace wa ganinsa, murmushi kan fusk'ar sa ya fice daga makarantar...
Daya da rabi d'aid'ai ya dawo makarantar, ya tsaya d'aid'ai inda ya saba tsayuwa, sai dai duk masu hucewa bai ga ko mai kama da Nu'aiymah'nsa ba, tun yana dauk'an abun wasa wasa har gabansa ya fara fad'uwa, duk da haka bai sare ba har sai da gaba daya yan makarantar suka gama fitowa, har ana k'ok'arin rufe gate din makarantar, a dari ya nufi gida... Isar sa gida yasa gaban sa sake wata mahauk'aciyar bugawa adalilin amsar da kaka ta bashi cewa "NU'AIHMAH BATA DAWO GIDA BA...."
A haukace ya sake barin gidan kaka na kiran sa ko kulata bai yi ba...duk inda yake tunanin zai same ta ya duba amma ko mai kama da ita bai gani ba, ga shi bata da kawa ko daya balle yace gidansu taje, gaba daya ya burkice sai tafiyar yake ba batare da yako sare ba....
bangaren Nu'aiymah kuwa, bayan an tashe su daga makaranta wata yar ajinsu tace tazo su je gidansu can kwanar ne babu nisa, abunka da yarinya ba musu ta bi bayan ta kan cewa zata dawo kafin Papi'nta ya dawo, da isarsu gidan su yarinyar mai suna hassana kuwa mahaifiyarta ta tarbe su k'asancewar ta mai faram faram, har abinci ta zuba su Nu'aiymah taki ci tace ita wajen Papi zata, matar ta lallaba ta tace taci sai ta tafi, ba musu ta ci bayan ta gama ta mike, matar ta bata naira hamsin tace ta siyi biscuit kin amsa tayi domin tasan matuk'ar Papi ya gani sai ya dake ta domin ya hana ta karban abu a hannun mutane, ganin taki karba yasa matar cewa toh zata gane hanya? Cikin sauri Nu'aiymah ta gyada kai tana dagawa hassana hannu ta fice...
Maimakon ta nufi hanyar dazai fitar da ita titi, sai
ta nufi hanyar daya sake nutsar da ita ciki-cikin unguwar, gabadaya kanta ya k'ulle ta rasa hanya, tun tana tafiyar wanda kara batar da ita yake har ta fara k'uka tana kiran "Papi"....
Misalin karfe bakwai na daren ranar yana zaune kan tabarma jingine da kaka dawowar sa daga neman Nu'aiymah kenan, idanun nan sunyi ja k'aka kuwa idanunta sunyi luhu luhu alamun ta sha kuka ta gaji, cikin muryar wanda ya sha k'uka ya koshi yace" kaka ina zan ga baby? Kalli kafata kiga yadda ta datti saboda neman ta, na rasa ya zanyi, a wani hali tace ciki? Shin tama ci abinci? Kuka take yanzu na sani k'uka take, jikina yana bani hak'an kaka" ya kara sa yana sake fashe da k'uka tamkar yaro dan shekara 5 itama hajiya kaka kuka ta wiwi gwanin tausayi, shafa kansa kawai take alamun rarrashi domin ta k'asa magana, mikewa zubur yayi kamar an mintsile shi ya kara fita daga gidan....✍️
kusan is not easy gaskiya two book nake a lokacin daya so brain dina na buk'atar hutu, shiyasa zaku ga ba lallai bane na dinga posting k'ullum.... Son so nake muku my Beautiful people😍
Please do Follow me on wattpad @NoorEemaan.
Share saboda Allah
Comment
Vote
Editing is not allowed❌
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
Written by
Noor Eemaan
Wattpad
@NoorEemaan
Page 9-10
...........Tafiya k'awai yak'e yana kalle kalle yayinda zuciyar sa keyi masa wani suya, ji yake k'amar ya k"urma ihu ko zai ji sanyi a ransa... Har sha daya na dare Nu'aym bai dawo gida ba, hankalin kaka ya sake tashi domin itama ta karade ila'irin unguwar tasu har gidan mai unguwa taje ta gaya masa batan Nu'aiymah sai da kafarta ya fara ciwo ta lallaba ta dawo gida, amma ta tarar Nu'aym bai dawo balle ta sa ran ganin Nu'aiymah....
Sai misalin karfe daya na dare ya shigo cik'in gidan jiki a sanyaye, kaka ya hango zaunen a tsakar gida tana gyangyadi, tausayin ta ya kama shi, yau gaba daya babu wanda yayi tunanin cin abinci. Motsin da kaka taji ne yasa ta tashi a firgice tace "Nu'aymu yaya an dace?"
Bai iya bata amsa ba, sai kansa daya girgiza wasu zafaffan hawaye na k'waryo masa, take kaka ta fashe da k'uka tana karanta duk add'uar daya zo bak'inta.
Yanda suka ga rana haka suka ga dare, yana iddar da sallar asuba ya sake fita neman ta, sai dai har 9 na safe bai ga mai kama da ita ba.
Gida ya dawo ya yi wanka saboda yanda ya dawo bututu da shi, kaka na yi masa maganar karin kumallo bai amsa ba ya fice, domin Zuciyar sa a kusa take zai iya aikata komai ba tare da yasan ya aikatan ba.
Mak'arantar su yaje direct office din headmaster ya nufa ya gaya masa batan Nu'aiymah, take hankalin headmaster ya tashi, nan yace su je ajinsu a tambaya... gaba daya yaran sai wasan su suke domin babu malami ajinsu, suna ganin headmaster suka nutsu hadi da gaishe shi bai tsaya amsawar ba yace "shin Nu'aiymahtou Ahmad Nu'aym tazo makaranta jiya?"
Tak'e duka yaran suka hada baki wurin fadin "eh tazo"
Nu'aym k'uwa sai raba ido yake a ajin, ji yake kamar zai ganta tsaye a gabansa tana k'iransa sunan daya fi komai yi masa dadi a duniya.
Headmaster na shirin yin magana muryar hassana ya katse tasa tace "jiya bayan mun tashi a makaranta, shine muka tafi gidan mu tare" yarinya ta fada babu wata alamar damuwa a tare da ita.
"What!?" Nu'aym yace kana ya isa gaban yarinyar, habar ta ya riko ya tsare ta da da manyan rikitattun idanunsa yace "yanzu tana gidan ku!" Jikinsa har wani rawa yake ...
Cikin muryar tsoro yarinyar tace "A'a, tun jiya ta tafi, ummana tace ta san hanya tace eh"... Domin sosai hassanar ta tsorata da yanayin Nu'aym din.
Kan teburi(table) da yara kan dora littafin domin rubutu ya buga da dukkanin k'arfina sa, hakan ya sa sauran yaran firgicewa, take sumarsa da bai samu ko brush ba yau hadi da gargasan jikinsa suka mimmike, bai kara cewa komai ba ya fita daga ajin a haukace ko sauraran maganar headmaster bai yi ba domin yanzu kowa ma mai laifi yake daukansa idan yace zai tsaya tofah zai iya zubar wa da headmaster dukkanin hakoransa....
Ya danyi nisa da gate din makarantar ya hango wata tamkar baby'n sa, gaba daya uniform dinta yayi dukun dukun, yana iya hango yanda ta sanya hannunta a baki tana tsotsa yayinda take kuka ta na bin motoci da ke ta wucewa da kallo, murza idanun sa yayi, still ita yake hangowa daga nesa, domin ya gasgasta ya sa shi bud'e murya yace "Baby Nu'aiymah!"
Cikin sauri fara kalle kalle jin muryar Papi'n ta, ta kuwa hangon shi tsaye daga nesa cikin daga murya itama tace "Papi na!"
Wani zallan farinciki ne ya bayyana a fusk'ar sa cikin gudu ya fara k'ok'arin isa gareta, itama Nu'aiymah cikin gudu ta nufesa, a lok'aci daya suka cimma ma juna. Sama ya daga ta cak! hadi da rungume ta yana fashewa da k'ukan farincik'i itama k'uk'an take....
K'asa ya sauk'e ta ya tsugunna gabanta kana ya bata wani lafiyayyen mari daya sa ta ganin wasu taurari sun gilma ta idanun ta, kara ta fasa abin tausayi sai ta fada jikin sa yana sakin k'uka har da sheshek'a....
Fusk'ar ta daya yi jaa sosai ya riko, cikin fada yace "ina kika je? Me na gaya miki? So kike ki kasheni da raina ko? bana ce miki kullum kina jirana ba? Meyasa kika je gidan su yar ajinku? Tambayar ki nake ya k'arasa a tsawace!"
Gaba daya ya sake rude ta, jikin sa ta shige tana cukwuikwuye rigar jikinsa "Na daina Papi, bazan shake (sake) ba" ta fada cikin maganar yara kana cikin sheshek'a
Jikinsa yaji yayi sanyi, da kallo yabi jik'inta gaba daya uniform din ya dawo baki, ga cizon sauro da yayi rudu rudu a jikinta abunka da farar fata, cikin wani sabon tausayin ta yace "ina kika kwana?"
"Ban shan (san) wurin bah, a k'alk'ashin (k'ark'ashin) wata bishiya na kwana, duk wanda nace ya kaini wajen Papi ba sa k'allona, shine wani baba ya ganni yau da safe ina k'uka yace ina ne gidan mu, nace ban shani (sani) ba shine ya ce ya sunan babana nace masa Papi wai yace bai shani (sani) ba, sai dai ya kaini titi sai na nemi gidan mu, a buumm (haka take kiran mashin da buumm) din shi ya d'ora ni shine ya kawo ni titi, ina ta neman ka, Papi ka taba cik'ina kaji kuululu yake min yunwa ina ji" ta k'arasa tana dora hannun sa kan dan karami cikin ta...
Wasu hawaye ne suka zubo masa yayi saurin sharewa domin baya so ta gani, "kina jina daga yau kada ki kara bin koma wacece gidansu, idan na ba haka ba, babu ruwana da dake, bazan juri rasa ki, ko kina so na mutu?"
Kuka tasa tana girgiza kanta hadi da cewa "kayi haku'ri Papi na daina"
"Toh ya isa yi shiru" take tayi shirun tana kallon sa, fusk'ar ta ya gani chaba chaba da hawaye da majina, tun tana karama sai dai ya zuke mata majina da bakin sa domin ya taba kwada face mata da handkerchief taji ciwo a hanci, saboda wani mugun sulbi hadi da laushi ne da fatar ta. K'yak'yyawan bakinsa ya rufe kan hancin ta ya zuko majinan ya zubar, kana ya sanya hannu ya shiga share mata hawayen daya fara bushewa a fusk'ar ta, Jakar makarantar ta irin na buhun nan ya amsa a hannunta ya rataya a k'afadarsa, kana ya sumbaci goshinta yace "muje gida kiyi wanka sai mu ci abinci, gaba d'aya kin tayar min da hank'ali kaka"
Sai ya d'auke ta kan kafadar sa suka fara tafiya "Papi tamamina(takalmina) ya fadi a kasha(kasa)"
dakatawa yayi da tafiya, kana ya sukunya ya dauki slippers din a kasa, haka ta kwantar da kanta a k'irjinsa tana bashi labari, wani yayi dariya wani yayi murmushi domin Nu'aiymah ak'wai surutu kam...
Kaka dake shara a sanyaye domin tun jiya gidan bai ga gyara ba tayi saurin yada tsuntsiyar ganin Nu'aiymah rungume jikin Nu'aym tana mata murmushi, saurin karbe ta tayi a hannun sa ta rungumeta tana cewa haba Nu'aiymahtou ina kika shigane? Karki Kara tafiya ki barmu kinjiiiiiiii, ki tayar mana da hankali " kaka tace cikin kuka tana ta tatttaba jikinta
Nu'aiymah banda jinjina kai alamun "eh" bata komai, kallon Nu'aym kaka tayi tace "ina ka ganta dannan?"
Ajiyar zuciya ya sauk'e ya fara bata labari a taikace, "Allah ya kara tsare gaba, kada ki sake bin kowa jikata, ki jira papi'n ya zo ya d'auke ki kinji ko?"
Jinjina kai tayi tana tsotsar hannu, wani kallo da Nu'aym ya jefa mata yasa tayi saurin cire hannu tana tabe baki alamun zata yi kuka, bai kulata ba ya samu kujera ya zauna yana mammatse kafafun sa da sai yanzu ya fara jin ciwon da suke masa...
"Maza tube kayan jikin ki muje in miki wanka" Cewar k'aka
Make kafada tayi tana cewa "ni Papi ne zai mun wanka"
"Toh yar ganin dama kin dawo kenan ai zamu fara, saboda ke dubi idanuna sai yaji suke saboda kuka amma dan baki da karki kice bazan miki wanka ba, an ma daina kuka saboda ke..."
Ai dariyar Nu'aym ce ta katse mata sauran maganar ta, har ya daina mamak'in rikicin kaka, shekaru shida baya tana yi balle yanzu, itama Nu'aiymah jin Papi'nta na dariya sai itama ta fara kyakyalle dariya....sosai kaka ta zo wuya ganin daga yar har uban suna mata dariya, sharesu tayi ta cigaba da sharar ta tana mita.
Mikewa yayi ya fara janyo ruwa a rijiya yana zubawa a bukiti(bucket), sai daya cika bucket din ya kalli Nu'aym dake k'ok'awan cire riga yace "ki barshi zan cire miki, dauko kwandon wanka, ba musu ta kawo, rigar ya cire mata ya fara wanke mata dogon gashin ta da duk ta zuba kasa a kai, sai ihu take ruwan yayi sanyi gashi sam bata son a taba kan ta, daya gama yi mata wank'a kana ya dauraye kafafunsa da ragowan ruwan ya riko hannunta zasu shiga daki domin Sanya mata kaya yaji kaka tace " ga kayan ta da basilin(Vaseline) nan na dauko muku ba dan halin ku ba" murmushi kawai ya saki ya dawo ya zauna yayinda Nu'aiymah ke tsaye gaban Nu'aym yana shafa mata basilin din, bayan ya gama ya dauko wasu riga da wando na gwanjo ya sanya mata, kallonta yayi yace "my beautiful daughter, data fi k'aka kyau, muaah kinyi kyau" ya k'arasa cikin salon tsokana yana bata light kiss a kumatun ta...
"Ai karyar ka ta sha karya yaro, ni din nan da kake gani ina budurwar har layi ake a kofar gidanmu, kuma kaf unguwar mu babu mai kyawuna, in gaya maka ehe!"
Matse dariyar sa yayi domin ya san daman zata tanka. "Ni kam ku taho mu ji abinci domin y'ay'an hanjina sun fara juyawa atoh, tun jiya da safe rabona da abinci sai dai kawai idan nazo alwala na dan kwankwandi ruwan buta"
Girgiza kai yayi yana murmushi, indai kaka ce sai cikin mutum ya fashe dan dariya, gaba d'aya tare suka ci abincin wacce ta kasance taliya yar murji ce mai da yaji, bayan sun gama sun sha ruwa, yace "baby yau ba islamiyya time ya kure, ki kwanta kiyi bacci, ni zan je gaereji"
"Toh Papi ka siyo min sweet da chocolate kajiii" ta ce tana riko fusk'ar sa cikin yan guntayen hannayenta.
Murmushi yayi yana cewa "An gama my baby, kaka saina dawo"
"A dawo lafiya dan nan, Allah ya bada sa'a"
Da "Ameen" ya amsa yana ficewa....
*JIGAWA STATE*
Zaune wasu dattijan ma'aurata mata da miji kan wasu had'add'un kujerun kirar Italy, gefensu wani mutum ne mai kimanin shekaru40 sai wata mata mai kimanin shekaru35 a gefen wanna mutumin, cikin laluma hadi da damuwa wanna mutumin mai kimanin shekaru 40 yace "baba dan Allah ka yi min rai, inason Raliya, kabari ta koma dak'in ta"
"Hmmm Alameen kenan, nasan kana son yata Raliya amma baza ta koma gidan ka yanzu ba, saboda wasu dalilai masu yawa, bawai rabaku zanyi ba, a'a ko daya, kawai bazan iya barin ta gidan miji da wanna lalurar ba tunda bazai yu ka tsaya kula da ita ba dole zaka fita nema, ka dai ga halin da take ciki ko?" Baba ya fada yana nuna wata matashiyar budurwa mai kimanin shekaru 25, sai faman yaga littafi take, kansa ya dafa na tsahon yan mintuna yayinda matar dake gefensa sai wani yatsine fusk'a take alamun ta kosa da zaman...
Cikin tausayawa dattijuwar tace "sai haku'ri fa Alameeen, bawa baya huce kaddarar sa, Allah ya shige mana gaba"...✍️
Share saboda Allah
Comment please
Editing is not allowed❌❌❌
Please sister's follow and vote me on
wattpad
@NoorEemaan
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
Written by
NoorEemaan
07082281566
Follow and vote me on wattpad fisabilillah
@NoorEemaan
Congratulations once again sweetheart nimcy luv Allah Ya kara basira da daukaka. 🥳💃🎉
Page11-12
K'amar wani k'aramin yaro haka Alameen ya share hawaye kana yace "nagode mama, sai ya mike ya kalli Raliya dake ta faman yaga littafin ba tare da tasan me suke cewa ba, kallon so da tausayi
Ya dauk'i tsahon mutumina goma yana kallonta kana ya fice a sanyaye yayinda matar nan dake zaune a gefen sa ta bi bayan shi tana yiwa su mama sallama...
Cikin tausayawa Al'ameen mama ta kalli baba hadi da cewa "nayi matuk'ar tausayawa Al'ameen baban'su, hakika yana kaunar yarmu Raliya tunda har ya nemi zama da ita duk da wanda lalurar" mama ta karasa tana bin Raliya'n da kallo.
Jinjina kai baba yayi kana yace "wato haleema a dukkanin zancen ki babu karya, tabbas Al'ameen yaron kirki ne hak'an ya k'wadaita mun bashi auran Raliya ba tareda ko shakku ba, sai dai abinda ya fi bani mamak'i shine ranar da damuka wayi gari da labarin batan Raliya da tsahon ciki, sannan ta bayyana bayan kwana bakwai b'ab'u ciki babu alamar sa sai jini kawai dake bin jikin ta, gashi ta dawo ba'a hankalinta ba, bayan nasan yata mai nutsuwa ce" baba ya fada cikin damuwa mai yawa
Idanun mama ne suka ciko da k'walla tuno da ranar tace "baban'su wanna ciwon na Raliya na bani mamak'i, anya anya baban'su ina tamtama"...
" A'a a'a haleema zato zunubi ne, bana zargin kowa sannan kima banason ki zargi kowa, ni dake mun sani cewa Raliya ta fi dukkanin yan'uwan ta haku'ri, bata da abokin fada balle mu zargi wani, in sha Allah zamu cigaba da add'ua, Allah ya shige mana gaba "
Da "ameen" mama da amsa tana share hawaye... Babu jimawa wasu maza biyu suka shigo da alama yayye Raliya'n ne saboda kamaninsu nan suka zauna suka cigaba da tattauna al'amarin daya shigo rayuwar su...
Hada'dden mota kirar matrix ke sharara gudu kan titi, Al'ameen sai faman shafa fusk'ar sa yake yayinda damuwa ke bayyana a fusk'ar sa..
Matar dake gefen mai zaman banza tace "haba my Al'ameen idan hankali ya bata hank'ali ke nemo shi, ka rage dugun nan dan Allah, kada ka zubar damu" tace tana dora hannunta kan nashi.
Ajiyar zuciya ya sauk'e kamar yaro dan karami, gudun ya rage yana furta "thank you Mariya"...
Murmushi kawai ta sakar masa ba tareda tace komai ba..
___________________________________
"Naga ikon Allah yau ni yar dahiru jikar musa, wai bazaki cire takalmin nan ba Nu'aiymahtou? Tun azahar takalmin ke kafarki" kaka tafada tana bin kafar baby Nu'aiymah da kallo, wani gwanjo (second hand) cover shoe ne irin na yara sanye a kafarta
Turo baki tayi tace "ai Papi nane ya siyo min" inji Nu'aiymah yayinda Nu'aym ke zaune yana kallon diramansu.
'Eh Papi'n naki, nima ai jika nane, idan kika yi wasa wallahi sai na sa ya daina siyo miki komai ma ko Nu'aymu?" Tace tana kallon Nu'aym, dauke kansa yayi kamar bai ji taba yana gimtse dariyar sa
"Toh karka kulani din, har da wani juya keya, wato na tabo yar gwal(gold) din ka ko?"
"Kaka please is ok, bana son wanna fadan naki wallahi, baby yarinya ce fa"
"Anki ayi filis(please) din kawai dan na tausaya maka ka siyo mata tak'almin zuwa makaranta nace ta cire dan kar ya lalace da wuri shine zaka ce kada nayi mata fada, toh ai shikenan, idan ya lalace kudin ka zasu yi kuka ba nawa ba" kaka ta fada ta cigaba da kada miyar kukar ta...
Nu'aiymah ta dawo jik'in Nu'aym ta zauna kan cinyar sa tana yiwa kaka dariya, shima Nu'aym yana kallon ta da murmushi a fusk'ar sa yayinda yake bin fararen kananun jerarrun hakoranta da kallo, hakika soyaayyar Nu'aym a jik'in sa take, har mantawa yake cewa shi din saurayi ne, domin kallon ta yake tamk'ar yar cikin sa jinin jikinsa, zai kuma cigaba da kallonta a matsayin yar cikin na sa har abada, domin bazai iya juran ganin tana kukan rashin iyaye ba.... Nu'aiymah ce ta katse masa tunanin sa da cewa
"Papi ka goya ni kajiiii" ta fada a shagwa'ba tana turo dan tsut din bakin ta
Ba musu ya gyara mata baya ta hau ya mike ta ita, sai tsalle take a bayan tana dariyar farinciki.... Haka ya dinga zagaye tsakar gidan da ita, yana mata wakar data fi so...
_Ohh! my baby Ohh!! my baby Ohh!!! my baby Nu'aiymah you means the world to me. Ohh! my beautiful baby you are my joy giver, my everything... I love your naughty ways, your childishness gives me alot of joy. When ever i set my eyes on you I felt a lot of happiness, Papi loves you so Much._
Nu'aiymah Kyakyalle dariyar farinciki take yayinda take bin wakar, wani wajen taci baki inda bata iya ba, k'asancewar yana yawan yi mata wakar har ta haddace wasu guraren...
Kaka na gefe tana cin tuwon ta tana kallon su hadi da yi musu dariya a fili tace "Allah dai ya kyauta uba mashiririnci, haka zalika yar"
"Ke dai kawai kishi kike kaka har kika gama kuruciyar ki babu wanda ya goyaki" Nu'aym ya fada cikin salon tsokana yana cigaba da yiwa baby'n sa waka...
Ai mik'ewa kaka tayi tana tsame hannun ta daga cikin tuwon hadi da lashe miyar daya bata hannu ta tace"karya kake, yo Allah na tuba ku iyayen yanzu har wata soyaayya kuke nuna wa yara, zaka ce wai ina kishi, toh bari kaji tsabar son da iyayena ke min Allah ya jikan su har madara suke sanya min a koko wanda a lokacin sai y'ay'an wane da wane ke iya shan madara"... Nu'aym ne ya katse ta da fadin "ita baby zallan madarar take sha ba cikin koko ba kinga kuwa ak'wai bambamcin nesa ba kusa ba" ai yowa kansu tayi ita ala dole zata kure shi, yana ganin haka ya fice da sauri Nu'aiymah goye a bayan sa suna dariya...
Suna jiyo muryar ta tana cewa zaku dawo ku same ni ja'irai k'awai.
Haka suka dan dinga zagaye unguwar tana goye a bayan sa taki sauka, har gidan su Abdul-hafeex abokinsa yaje Kasancewar yana ta yi masa korafin baya zuwa, basu wani jima ba suka dawo unguwar su bayan sun tsaya siyan awara kana suka shiga gidan, domin Nu'aiymah taki jinin cin tuwo da kyar yake lallaba ta taci idan ba shi da kudin siya mata wani abun.....
_____________________________
Sanye Nu'aiymah take da uniform yayinda Nu'aym ke rike da hannu ta, labari take bashi na wani malamin su daya dake su yau a makaranta"Papi wani uncle dinmu mai hancin botoromi ya zane mu, dan kawai wata tayi surutu ya hada dukkanin ya daka, ai zaka rama min ko?"
Kasa rike dariyar sa yayi, Nu'aiymah surutu wai botoromi sai ya gimtse dariyar kana atausashe yace "baby uncle ne fa kada ki kara cewa mai hanci botoromi kinji, malam ne he deserve some respect ok?"
"Ok Papi na daina"
" yawwa Papi nah?"
"Na'am baby"
"Yau mummy'n wata yar ajinmu tazo ta kawo mata kayan dadi, shine bayan Mummy'nta ta tafi tace min wai " ke ina Mummy'nki nace mata ban sani ba, ni kaka da uba nake dashi, shine nace zan tambaye ka, Papi ina Mummy na toh? "
Cak! Ya tsaya zuciyar sa ta bada dam! A gaban ta ya tsugunna, idanunsa sun sanja launin yayinda ruwan hawaye ya dan taru cikin su, murya a sanyaye yace "Baby! ni Papi'n ki da kaka mun taba gazawa wurin baki dukkanin farinciki? Ko kin taba neman abu mun gaza yi miki shi?" Ya karasa muryar sa na k'ok'arin bayyana raunin sa...
Duk da wasu kalaman sun mata tsauri bata fahimce ce su duka ba amma, ta girgiza masa kai alamun "a'a"
"To daga yau kada ki kara yin magana akan mummy'n ki, ni da kaka zamu cigaba da baki dukkanin farinciki rayuwa iya iyawar mu kinjiiiiiiii?"
"Eh naji Papi" ta fada tana tabe baki alamun zata yi k'uka, saboda duk da karancin shekarun ta ta hango damuwa mai tarin yawa a idanun Papi'nta, haka suka nufi gida shiru domin bata ga fuskar yin surutu ba balle Papi'n ya biya mata...✍️
(not edited)
Manage
Gobe ma zan yi k'ok'arin Baku update in sha Allah, son so fisabilillah my people
Share fisabilillah
Comment
Editing is not allowed❌
Follow and vote me on wattpad
@NoorEemaan
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
Written by
Noor Eemaan
07082281566
Wattpad
@NoorEemaan
Juma'at Mubarak to all my fans, Allah ya sada mu da Alkhairi cikin ta.
Page 13-14
.............da suka shiga gida kuwa sai da kaka ta fuskanci ba lafiya, domin ba haka suka saba shigo mata ba, k'ullum cikin nishadi suke shigowa cikin gidan da tsokanar ta, duk sai taji ba dadi, kasa hak'uri tayi tace "ya dai kuka shigo kamar kun ji sakon mutuwa ta"
Nu'aym bai kulata ba ya shige dak'in sa ya kwanta, da kallo ta bishi kana ta dawo da Kallon ga Nu'aiymah da har ta fara matso k'walla tace "Ke miye sameku?"
Shiru Nu'aiymah tayi tana cigaba da kukan ta da sautin sa ya fara fitowa fili, tabe baki kaka tayi cikin jin haushin ganin duk sun mata shiru, mita ta shiga yi duk sun mayar da ita mahauk'aciya sun ki kulata.
Nu'aym na daga dakin kwance ya rufe k'unnewansa da tafin hannun sa, sam bayason jin k'ukan ta domin har kahon zuciyarsa yake jin zafi idan tana kuka.....
*JIGAWA*
Zaune suke gabadaya a falon gidan, baba, mama, Usman, Auwal, da Juwairiyya dukkaninsu 'ya'yye ne ga Raliya dake zaune kan kujera fes da ita, bazaka taba tunanin cewa tana da ciwon hauka ba sai dai halaiyen ta ya nuna, sosai suke kama dukkanin su tamk'ar an tsaga kara, sai dai Raliya tafi su kyau nisa ba kusa ba.
Muskutawa Aunty juwariyya tayi tace " ya Auwal, ya Usman ni a shawara ta mezai hana mu kaita asibitin a duba k'wak'walwarta a tabbatar da ainihin matsalar" ta karasa tana duban yayyen nata tare da iyayen ta.
Ya Auwal daya kasance babba ya fara magana kamar haka "Bamu ki taki ba juwairiyya amma, bazamu aiwatar da hakan ba sai da amincewar mama da baba" ya Auwal ya karasa cikin yanayin girmamawa wa iyayen sa.
Murmushi mama da baba, suka saki a tare, sun sani cewa 'ya'yansu na matuk'ar bin umarnin su, hakan baya rasa nasaba da irin jajircewa da suka yi wurin basu tarbiyya, hakan yasa yanzu suke cin moriyarsu duk da sunyi aure harda 'ya'ya amma yawanci duk abinda zasu yi sai da shawara da amincewar iyayensu...
Gyaran murya baba yayi, cikin dattako yace" Allah yayi muku albarka 'y'ay'a na gari, ita din kanwar ku ce, munyi muku izinin kaita domin duba lafiyar ta, Allah ya sa a dace, kuna tare da add'uar mu akodayaushe".
Cikin alfahari da iyayen su, suka hada baki Wurin fadin "Ameen ya Allah" kana suka mike hannun Raliya, Aunty juwairiyya tayi niyyar kamowa alamun ta mike ta kuwa boye hannun ta tana turo baki hadi da bata fuska, da kyar aka lallaba ta tashi, sai kuma ta ruga a guje ta fice haraban gidan, da gudu duk su ya Auwal suka bi bayanta, rikota suka yi suka shigar da ita cikin mota, ya Usman, da anty juwairiyya suka zaunan a kujerar baya Raliya a tsakiyar su, yayinda ya Auwal ya ja motar suka fice....
A hospital bayan su samu ganin babban likita, aka shigar da Raliya dakin za'a duba ta da kyar, bayan kamar awannin uku likita ya fito yana sharce gumi, yace su biyo shi office...
Numfashi doctor ya fesar domin al'amarin yayi matukar d'aure masa kai duk da yana fuskantar case masu yawa, amma wanna na daban ne. "Am... maganar gaskiya duk iya binciken mu bamu gano komai ba, haka result din ya nuna, duk da cewa alamun ciwon Hauka, am sorry to say ya bayyane a tare da ita, sai dai nayi matuk'ar mamakin ganin result d'inta, zan rubuta muku magani ku siya a gwada bata, bayan wasu lokuta ku dawo a sake duba ta, amma gaskiya bamu gano komai ba". Likitan ya fada yana rubutu kan farar takarda...
Cikin al'ajabi suke kallon doctor, sun ma kasa magana, daga karshe dai barin asibitin suka yi bayan sun biya kudin ganin likita da maganin.... Gani suke likitan bai iya aikin sa ba, hakan yasa suka je wani asibitin, duka dai Maganar iri daya ce, asibiti uku suka je duk abu daya ake fada musu...
Asanyaye suka dawo gida, suka sanar wa da iyayen su komai, sosai suma suka jajanta, har magariba suna kan tattauna maganar, bayan duk sunyi sallar magariba kowannensu ya nufi gidan shi bisa umarnin iyayen su....
*SOKOTO*
Rarrashen Nu'aiymah Papi yake fusk'ar cikin damuwa, kuka take sosai a dalilin fushin da Papi'nta ke yi da ita " it's ok my baby, papi ya daina fushi dake kinji?" Dif ta dauke kukan tana sauk'e sheshek'ar k'uka yayinda fuskar nan tayi jawur, ga majina kaca kaca a hancin ta, kamar kullum baya taba share mata majina da wani abu face da bakinsa yake zuke mata, wanna karon ma hak'ane bayan ya gama zuke mata ya tashi da ita a jikinta ya zubar kana ya kuskure bakinsa da ruwa ya dawo ya zauna, kan cinyar sa ya dora ta, ya fara bata danwak'en data kici tun d'azu, k'aka dake kallon su ta tabe baki hadi da yatsina fusk'a tace
"wai wanna kazantar badani ba, zuke majina da baki" ta fada tana kama haba
"Papi kaga kaka ko?"
Bubbuga bayanta yayi yace"don't mind kaka, she's jealous of you" Nu'aym yace yana sanya mata danwak'en a baki, amsa tayi tana murmushi hadi da yiwa k'aka gwalo.
Kaka dake kallon su, domin sam bata fahimci maganar su ba sai *kaka* data ji ya fada tace "in ba tsoro ba ku fada da yaran da kuka san ina ji mana, ni zaku nunawa karyar boko"
Shiru suka yi mata ya ciga'ba da bawa baby'nsa dan wake, sai data ce ta koshi ya bata ruwa a Kofi ta sha, tace "Papi kawo nima in baka kajii"
Ba musu yace "toh" murmushi dauke a fuskarsa. Dan waken ta sanya masa a baki ya k'uwa bud'e baki ya karba, sai ya kamo yan kananun yatsar ta ya tsotse man jan hannunta, sai ta kyalkyale dariya, data sake bashi sai ta sanya masa hannunta duka a baki ya tsotsa, ta kuwa sa dariya, haka ya dinga biyewa shiriritar ta har ya cinye sauran ya sha ruwa kana suka wanke hannun su da omo, kan tabarman suka dawo suka cigaba da hira, Nu'aiymah na jikinsa har ya fara jin saukar numfashin ta alamun tayi bacci
Kallonsa kaka tayi tace " 'yarka fa bata yi fitsari ba, kada ku kwanta ta tsula maka fitsari akatifa" kasancewar bata yarda ta kwana da kaka sai da Papi'n ta.
Kallon Nu'aiymah dake bacci hankali kwance ajikinsa yayi kana yace "eh idan zamu shiga daki, zan tashe ta tayi kafin mu kwanta, sannan ya d'ora da cewa kaka dan miko min zanin ki can na rufe jikin baby saboda sauro"
Ba musu kaka ta mika sa, sai daya tabattar jikin ta ya rufu yanda yake so, kana yace "wato kaka abinda ya dame ni shine Nu'aiymah ta fara tambayar wacece *mahaifiyarta* na sani cewa duk wani 'da a duniya dole ya nemi sanin mahaifan sa, ba wai ina bakin ciki bane da hakan, sanin kanmu ne cewa ban tsinci komai tare da baby face kwalin datake ciki ba, da ace na samu wani abu a tare da ita a lokacin, da ni da kaina zan fara neman mahaifan ta da dukkanin iyawata kafin ta girma, ina tsoron kada wata rana idan ta girma ta sake min wanna tambayar na *ina Mummy na*, ina jin tsoron ranar kaka wani amsa gareni dazan bata?"... Ya karasa idanun na tara k'wallan domin abinda yafi tsana a rayuwar yaga baby'n sa cikin damuwa bazai iya jurewa ba...
" Allahu akbar, tabbas iyaye daban suke, kuma dole zata sake neman mahaifiyar ta, tunda kaine a matsayin ubanta, kamar yadda muka binne wanna sirrin mu cigaba a haka, Allah ya iya mana ya kawo mana mafita" kaka fada tana kallon Nu'aym.
"Ameen kaka" yace yana k'ok'arin sake magana kawai yaji shaaaaaaaaaa Nu'aiymah na sakin fitsari, lumshe ido yayi dumin fitsarin na taba fatar jikinsa, dama yasan Zata iya yin fitsarin tunda ta sha ruwa da yawa yau...
"Ta saki ko? ai daman sai dana fada, sai shegen son shan ruwa, idan na yi magana ya zama laifi tunda ba'a taba yar gwal"
Bai kula kaka ba, domin bai ga abin fada ba acewar sa, daga ta yayi ya shafa mata ruwa a fuska, take ta bud'e idanunta tana kananun koke_koke alamun baccin bai ishe ta, "sorry! yanzu zaki koma bacci, kinga kin jika kayanki da fitsari bari na sanja miki" yace cikin rarrashi yayinda yake watsa mata ruwa a jikin....
wasu kayan ya sanja mata kana yakaita daki ya shiga lallaba ta babu jimawa tayi baccin ya fito cikin sanda domin tana jin ya fita itama Zata tashi, wani wanka ya sake ya sanja kaya kana suka yi sallama da kaka kowannensu ya nufi makwancinsa......
Gobe in sha zan sake baku sabon update da sannu zamu shiga cikin labarin...
Share fisabilillah
Comment
Vote
Editing is not allowed❌
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
Written by
Noor Eemaan
07082281566
Wattpad
@NoorEemaan
Page 15-16
*JIGAWA*
Zaune Al'ameen, da Mariya suke kan dinning table suna breakfast cikin shigar al'farma. Dago kanta tayi a dame tace "haba Al'ameen, ya kamata ka rage damuwar da kake saka kanka a ciki zuwa yanzu fa, ka sani cewa damuwa baya gyara komai sai ma kara lalata abubuwa, ka duba fa ko abinci baka iya ci, rayuwa zata yu a haka?"
"Ki gafarceni Mariya, nasani cewa bana sauk'e dukkanin nauyi ki dake kaina a yanzu, na kasa jurewa ne, na kasa yarda cewa Raliya na cikin ciwon hauka, na kasa yarda cewa na rasa baby nah..." Yana kaiwa nan ya fashe da kuka, domin matuk'ar maganar matarsa Raliya da cikin jikinta daya rasa ne tofah baya iya jurewa, domin shi mai raunin ne a wanna bangaren.
Itama Mariya da idanunta suka ciko da kwallan tausayin mijinta tace "Na sani cewa da ciwo, rasa cikin da muka kwallafa rai a kansa, tabbas ina matuk'ar jin ciwo nima idan na tuna cewa kanwata(Raliya) na cikin halin ciwo, amma damuwa bazata kara mana komai ba face mu cigaba da add'ua akan Allah ya daidaita mana komai"
Numfashi mai zafi Al'ameen ya furzar kana yace "haka ne, nagode sosai da kulawarki uwargidana"
Wani fari Mariya tayi irin nasu na wayayyun mata tace "yanzu dai ka daure kaci abincin nan kada ka fita office haka ba komai cikin ka" ta fada cikin wata kissar ta wayayyun Mata.
Murmushi k'arfin hali ya saki kawai ya fara caccakan abincin domin bazan ce ci yake ba, bai wani taba da yawa ba, ya sha tea mai kauri daya ji su breavages(kayan shayi) kana ya mike yana goge bakin sa da tissue.
Mikewa itama Mariya tayi dauki da briefcase d'insa ta bi bayan sa har parking lot. Wata had'add'iyar mota kirar 4matic baka ya shiga, ajiye masa briefcase tayi a kujerar mai zaman banza kana ta rankwafo tace "Allah ya kiyaye ya bada sa'a sai ka dawo"
"Ameen ya Allah, nagode" ya fada hadi barin gidan a guje... Da kallo Mariya ta bi mijinta, soyaayyar sa na ratsa zuciyar ta, ajiyar zuciya ta sauke tana komawa cikin gidan murmushi d'auke a fuskar ta...
Al'ameen na tuki a nutse yayinda yake sauraran karatun qur'ani kirar Al ghamdi cikin suratul ma'ida yayinda yake bin karatun a hankali, har ya dan dota hanyar gidan su Raliya ya sake dawowa baya ya shiga layinsu domin so yake ya ganta ko zai sauki daga radadin dake damun zuciyar sa...
Kasancewar bazai dade ba yasashi barin motar sa a wajen gate din gidansu ya shiga ciki, a mutunci suka gaisa da mai gadi kana ya nufi cikin gidan....
Mama da baba ya tarar zaunen kasan centre carpet suna breakfast da kunun gyada da kosai sai kamshi mai dadi ke tashi... "Aminullah ne? maraba shigo" baba yace bayan ya amsa sallamar sa.
A nutse ya tsugunna yace "barka da safiya baba, barka da safiya mama kun tashi lafiya" a sake suka amsa tare.
"Bismillah, matso muyi Karin kumallo" Cewar baba.
Cikin kauna, kunya, da girmamawa surukan sa yace "Alhamdulillah, a koshe nake" sarai baba ya fahimce dalilin zuwan nasa, amma kasancewar shi mai kunya ya hanashi tambayar matar sa, gyaran murya baban yayi yace
"Aminullah shiga ciki, tana nan dakinta"
A kunyace ya mike yace "nagode baba, Allah Ya kara girma"
A nutse ya bud'e kofar dakinta ya shige, tana zaunen kan gado, gaba daya ta yayyaga kosan a kasa, hadi da zubar da kunun ta ko ina kasan tiles
Tausayin ta fall zuciyarsa yace "farincikina! Matso ga yayanki" Al'ameen yace yana ware mata hannun sa.
Shiru tayi tana kallon sa, kamar tana son tuno wani abu,... sai kuma ta fashe da dariya har da kwanciya kan gadon. Hawaye suka ciko idanun sa ya mayar, tsintsiya ya dauka ya tattare kosan data watsar hadi da goge kunun data zubar, domin yasan ta bata son kazanta ko kadan haka yasa shi gyara mata domin ta ji dadin zaman dakin, a hankali rayuwar da suka yi cikin farincikin da kauna a gidan sa ta shiga dawo masa...
Kan gadon inda take zaune ya hayo hadi da sanyata cikin jikin sa, yakushi hadi da cizo take kai masa ta ko ina. sai dai sam yaki sakin ta, sun kai mintuna goma sha biyar a haka kana ta yi shiru tana ta zare idanunta...
"Ina kaunar ki sosai Raliya, Allah ya baki lafiya, nayi kewar baby nah, ban san tayaya muka rasa ta ba, ke kadai ce zaki iya bamu amsar tayaya muka rasa baby da muka kwallafa rai a k'anta...."
Haka dai ya cigaba da maganarsa shi kadai, domin bata sam yana yi ba, karshe dai bacci ya d'auke ta, kwantar da ita yayi kan gado yana jin zuciyar sa na dan yi masa sanyi, blanket ya rufa mata, sai a lokacin ya ga ashe sha dayan tayi bai sani ba.
Fitowa yayi ya tarar da ba kowa a falon, hakan yayi masa dadi domin daya sha kunya kam, yana k'ok'arin fita daga gidan suka gaisa da ya Auwal amininsa cikin mutunta juna, sun dan bata lokaci suna hira duka dai kan lalurar Raliya kana suna yi sallama da juna...
*SOKOTO*
"Wai nikam Nu'aiymahtou haka nace ki tayani aiki ne? Kibar min wanke_wanke na zan karasa, yo Allah na tuba ai barna kike ba aiki ba" kaka take fama da hura wata tace da Nu'aiymah.
"Toh ki barni na wanke kwano na da na Papi nah" tace tana tura baki.
"Papo ba Papi ba, daman kuna da kwano a gidannan? Ai kwanukan gidanan na kowa ne, kinga tun muna shaida juna ki tashi, gaba daya kin jika kayanki da ruwa gaki da shegen jin sanyi, da kin fara tari da mura ki samu a damuwa ki hana mu bacci, ko nace ki hana uban ki bacci tunda tare kuke kwana nidai bacci na zanyi har da munshari ehe yarinya"
Suna cikin wanna dramar Nu'aym yayi sallama, da gudu tabar wanke _wanken ta nufi Nu'aym tana cewa "oyoyo Papi nah!" Cak ya daga ta sama yana juyi da ita hadi da dariya, manna ta yayi da jikin sa, ya bata rai hadi da cewa.....✍️
Share✔
Comment✔
Vote✔
Edit❌
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
Written by
Noor Eemaan
07082281566
Wattpad
@NoorEemaan
Godiya mara adadi ga masu bibiyar novels dina da wadanda nasani da ma wadanda ban sani ba, ina godiya sosai Alkhairi Allah ya kaimu a duk inda kuke masoyana❤
Page 17-18
........"Baby bakya jin magana ko? Bana hana ki wasan ruwan ba?"
"Gaya mata dai, ai ni bata jin magana ta Saboda ni ba Papi'n ta bane, tun dazu nake gaya mata taki ji" kaka ta katse masa sauran maganar sa.
"Kayi hak'uri Papi nah, na daina kaji karka yi fushi dani kaka ta mun dariya" domin idan akwai abinda bata so to bacin ran Nu'aym ne.
Dariya taso ba shi saboda maganar ta ta karshe, "promise bazaki sake ba?" Ya tambayeta yana kallonta.
"Yes Papi, kawo hannun ka mu kulla ma" ta fada cikin yarinta tana bashi karamin yatsar ta wai su kulla yanda dai yan yara kan yi, tsad'add'en murmushi ya sakar mata kana ya bata karamin yatsar sa suka kulla.
Sauk'e ta yayi yace " maza dauko wata rigar na sanja miki kada sanyi ya shige ki, na siyo miki chocolates da ice cream"
"Yeeeehhyy" tace tana yin daki da gudu cikin murna ta dauko kayan ya sanja mata kana ya bud'e ledan.
Fan ice ne dan karamin robar nan dabai fi dari da ashiri zuwa da hamsi ba, ya bude mata hadi da sanya mata dan cokalin nan ciki. Ai yawunta dilala yake Saboda kwadayi sai chocolate masu sauki kudi kwaya uku.
"Allah ya sauwake maka, gaba daya ka koya mata shan zaki, kadai yi a hankali 'ya mace ce dai ehe..."
Nama balangun daya ajiye a tsakiyan su yasa ta yi shiru da sauran maganar ta kana ta hadiye miyau tace "A'a dan nan, yau dai kace dadi zamu ci, da alama aiki yayi kyau"
Dariya sa ya boye yace "Alhamdulillah kaka, yau kam na samu dubu biyu sak'amak'on wani aiki dana yiwa wani mutun ya bani kyauta" Nu'aym fada yana sanya wa Nu'aiymah nama yanka daya a bakinta.
"Masha Allah, Allah yayi masa Albarka, kaima Allah ya bud'a maka yanda kake k'ok'arin faranta mana, hakika baka baro komai daga cikin halaiyan mahaifin ka, kuma dana Ahmadu ba Allah ya jikan shi " kaka tace tana kai nama yanka har hudu bakinta.
"Kai papi kaga kaka tasa nama da yawa a baki"
Dariyar da yake k'ok'arin rikewa ce ta subuce masa, kullum kaka da salon datake yi wurin basu dariya.
Bakin kaka cike da nama tace "kaji min jar'irar 'ya daya siyo miki kayan yan gayun ki nayi magana ne? Shine yanzu kike mun sa ido, toh yanda kike takamar ubanki ne toh nima jika na ne, kin ga k'uwa dole naci iya son raina"
"Kaka! Kaka!!Kaka!!!" Nu'aym ya kira ta sau uku cikin gajiyawa da maganar ta.
"Meye toh, wato kada nayi magana ko, ita data yi magana meka ce?" Tace tana sake kai wani naman bakin ta.
"Ji yanda kikewa Baby magana kamar wata babba fa, yarinyar ce ki dinga yi mata a hankali banason bacin ranta"
"Iyeeh sannu uban zamanin, toh wallahi sai dai superglue zaka manna min a baki amma matuk'ar na gani sai na tanka yawwa" tace tana tura daurin ta gaban goshi.... Haka dai suka cigaba da hirar har suka cinye naman wanda yanka d'aya ya samu yaci, bai kuma damu ba domin Saboda farincikin su ya siya.....
*BAYAN SHEKARU HUDU*
Zuwa yanzu baby Nu'aiymah nada shekaru goma cif a duniya ba laifi ta dan yi wayo da girma kadan, wanda yayi daidai da gama karatun Nu'aym har an tura su serving (bautar kasa) inda gobe zai tafi sai dai basu yi maganar gaban Nu'aiymah ba, domin matuk'ar taji tofah bazasu yi bacci yau ba...
Daddare suna zaune kan tabarman Nu'aiymah na kwance a jikin sa, domin tana da sauri bacci idan tayi dadewar duniya to ta kai tara bata yi bacci ba. Nasiha hadi da add'uar kaka ke masa yana amsawa,...
ajiyar zuciya ya sauk'e yace "kaka ki lallaba min Baby please, nasan zata sha kuka idan taga bana nan gobe, dole zan yi fitar asuba domin bazan juri ganin tana kuka ba....
Murmushi kaka tayi tace " in sha Allah zan kula da ita karka ji komai, kuka kam dole ne zata yi shi, amma da an kwana biyu zata saba ne, ni dai fatana ka kula ka rike addinin ka kaji ko?"
"In sha Allah kaka zan kula nagode "
Haka suka cigaba da hira kewar juna har karfe goma sha d'aya na dare kana ya d'auki Nu'aiymah ya kaita dakin kaka a hank'ali domin tunda takai shekaru goma suka daina kwana tare, duk da cikin wayo yake samu ya gudo nasa dakin kasancewar har yanzu bata yarda, sai yayi kamar a dakin kaka zai kwana sai tayi nisa a bacci sai ya lallaba ya fito
Idan ta farka da asuba bata ganshi ba daya dawo daga sallar asuba tayi masa korafin bata gan shi ba, sai yayi mata wayon masallaci ya tafi...
Haka ya koma dakinsa ya kwanta tunani hadi da kewar su baby'nsa har ya fara kama shi, karshe dai ya hakur'a yana lumshe ido fatan sa bacci ya d'auke shi Saboda ya tashi da wuri....✍️
Kuyi haku'ri ya jama'a, wallahi duk yanda naso baku pages masu yawa akan bai samu ba sakamakon uzirori dasuka min yawa, in sha Allah a page 19-20 zan baku masu yawa both papi ne da kyautar koda.
Comment✔
Share✔
Vote✔
Edit❌
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
Written by
NoorEemaan
*Wattpad*
NoorEemaan
ELEGANT ONLINE WRITER'S📚🖊
Page 19-20
(Note edited)
...........................k'iran sallar farko kan kunnensa, a nutse ya mike add'uar tashi daga bacci dauke a bakinsa, wanka hadi hadi alwala yayi, komai yana yi a hankali gudun kada ya tashi Nu'aiymah.
Bayan ya iddar da sallar'n, ya cire jallabiyan jikinsa ya shirya cikin wasu riga da wando na gwanjo(second hand) masu sauki kudi, duk da cewa kayan masu araha ne, amma sosai suka karbi jikin sa, wata jaka ta goya ya rataya a bayan sa kana ya yagi paper yayi rubutu ya ajiye kan yar kafitar sa sannan ya fito daga dakin...
Kamar ya shiga dakin kaka haka ya dinga shi, kasa hak'uri yayi ya leka, ya k'uwa hango kaka zaune tana lazimi da alama sallah ta idar, yayinda Nu'aiymah ke kwance tayi dai_dai akan gadon kaka tana bacci, kura mata ido yayi, zuciyar sa na ingiza shi kan ya shiga... Wani juyi da ta yi yasa shi barin kofar dakin cikin sauri ya fice daga gidan gaba daya.....
*Karfe tara na safe*
zaunen Nu'aiymah take kan kujera yar tsugunno tana wanke_wanke yayinda kaka ke k'ok'arin dumama musu ragowar taliyan jiya.
Cire hannunta tayi daga cikin ruwan wanke_wanken tace "kaka tun safe fa ban ga Papi ba ina yaje? Ko yaje gareji ne?"
Shiru kaka tayi tana tunanin amsar bata, can ta bud'i baki tace "eh, wani aiki zai yi shiyasa yayi sammako"
Shiru tayi tana jin ba dadi, turo baki tayi tace "shine papi bai bari na ganshi ba ya tafi ko".
Shiru kaka tayi ta cigaba da aikinta, a zuciyar ta fadi take "wanna bata ran naki zai dawo kuka, idan kika ji cewa yayi nesa da unguwar dama garin gaba daya"
Bayan ta gama wanke_wanken ta share gidan saf tamk'ar wata babbar budurwa, lokuta da dama kaka kan yaba mata, domin a kananun shekarun nan nata idan tayi aiki sai kayi zaton babba ce tayi....
kaka ta zuba musu dumamen a faranti d'aya kamar yadda suka saba ci a tare, tsakura take tana yatsine fusk'a kamar madaci take ci, a sanyaye ta dago kanta yayinda idanun ta suka kawo ruwan hawaye tace " kaka ni bazan ci ba, babu dadi abincin Saboda babu Papi nah".
Gaban kaka ne ya dan bada dam! Ita har tsoron rikicin da Nu'aiymah zata mata take, cikin son lallaba ta tace "haba Nu'aiymahtou daure kici abincin nan kinji, kinga idan uban naki ya dawo yaga baki ci ba, ai bazai je dadi ba ko"
Kara turo baki tayi tace "ni bazan ci ba, sai ya dawo, sai mu ci tare"
Kaka tayi saurin tarar numfashinta da cewa "idan abincin nan ya kai koda karfe sha daya ne zai iya lalacewa"
"Toh zamu ji na rana tare ko na dare, nidai bazan ci ba Papi ba"
Shiru kaka tayi aranta cewa take " ai kaji irinta, yaro gabadaya ya sabar wa yarinya komai suyi tare"
Haka kaka ta karasa cin nata abincin itama jikin a sanyaye, domin ta fara kewar Nu'aym d'in, ko ba komai da yanzu yana jan ta da tsokana...
Mik'ewa Nu'aiymah ta yi, kallonta kaka tayi tace "zaki je?".
" zan yiwa Papi gyaran daki" tana gama fadin haka ta shige dakin add'ua kaka take a ranta Allah yasa kada ta ga wata alama dazai nuna cewa tafiya yayi
domin ita kam bata shirya wa rikicin Nu'aiymah ba...
Tana shiga dakin ta lumshe ido, duk da karanci shekarun ta amma ta fuskanci Papi'nta na matuk'ar son kamshi, duk da ba turaren mai tsad'a yake amfani dashi ba, hakan yasa itama ke kaunar k'amshi domin Papi ya sabar mata sosai.
Dan yololuwar katifar ta fara dagawa, take takardan ta fado, sai dai sam bata lura ba, tsintsiyar laushi ta dauko ta fara shara, bayan ta gama tazo sauk'e katifar kasa, idanunta suka gano mata farar takarda yashe gefen katifa.
Durkusa tayi ta dauko, hada'dd'en rubutun Papi'nta ta gani, fara karantawa tayi kamar haka:
_zuwa ga K'yak'yyawar yata_
_ina fatan my baby ta tashi lafiya, kisani cewa ina matuk'ar kewar ki, tafiyar ta zame mun dole ce shiyasa nayi nesa daku, kiyiwa Papi'nki add'ua, sannan banda rashin ji, duk da nasan cewa K'yak'yyawar 'yata mai jin magana ce. Ki ci abincin da yawa kidawo yar lukuta na dawo na kasa daukar ki.(sai yasa alaman dariya) Sannan ki min alkawarin baza kiyi kuka ba, matuk'ar kika zubar da hawaye toh tabbas zan ji a jikina, ba kuma zan ji dadi ba, nasan dai Nu'aiymah'n papi na jin Maganar Papi'n ta ko, sai na dawo ki kula da kanki kinjiii papi loves you so Much_
Ai wani kara ta saki hadi da zubewa kan katifa ta shiga rusa k'uka, duk da dama hawaye ke ta zuba a idanunta tun lokacin data fara karanta takardan....
Ai da gudu kaka ta shigo dakin, sak'amak'on ihun kukan Nu'aiymah ta da ji, kwance ta ganta sai birgima take hadi da shure kafa tana kuka sosai tamk'ar ana yankanta da wuka ne
yayinda ta rike takardan gam a hannunta, take kaka ta fahimci komai, ta shiga aikin lallashi... sai dai duk lallashin da kaka keyi ta tamk'ar cewa take cigaba da kuka Nu'aiymah, domin taki shiru.
Da kaka ta gaji da lallashin sai ta koma waje ta cigaba da aikinta, yayinda itama taji hawaye ya zubo mata, ba karya da bahaushe yace *sabo tirken wawa* dole ne suyi kewar Nu'aym, domin yafi kaunar farincikin su fiye da shi, wasu lokutan idan yasan cewa abinci bazai ishe su ba, sai yayi karyan ya koshi, domin su ci... Abubuwa da dama ya sadaukar musu domin suyi farinciki.
Haka duk su ka kasancewa jiki a sanyaye, yayinda zazafan zazzabi ya rufe Nu'aiymah, gashi taki yin shiru sai kuka take ta na k'iran "papi nah ka dawo" ai ranar kaka taga tashin hankali, abu goma da ashirin ya hade mata, itama sai tasa kuka. Domin sosai Nu'aiymah ta rikici mata, sai data fita waje ta siyo mata paracetamol ta sha kana ta samu bacci ya d'auke ta.....
Bangaren Nu'aym k'uwa tun daya je bai zauna ba Saboda abubuwa, amma duk abinda yake baby'n sa na makale a ransa, yasan tayi kuka sosai, gashi babu waya balle yaji muryar ta. Duk abinda yake k'arfin hali kawai yake nuna wa. Sai wajen 8 na dare ya samu ya kwanta kewar gida na nuk'urk'usan shi.... Yan dakin sai surutun su suke, daga masu danna waya, sai masu hira, shi k'uwa tunanin 'yarsa da kewar ta ke cinsa, bai taba tunanin zai yi kewar ta har hak'a ba, domin dukkanin wani motsin da yayi da toh da tunanin ta ne....
Sai wajen karfe biyun dare ya lumshe idanun sa, burinsa yayi bacci, domin yaji yan dakin na hirar karfe hudu ake zuwa tashin mutanen domin su fita wajen horo, wanda zasu dauki tsahon kwanaki ana musu training nan cikin camp din, kafin ayi posting din kowannensu inda zai fara aikin daya kawo shi....
*WASHEGARI*
Gaba d'ayan matasan corper daga matan har mazan sanye suke da farar T-shirt hadi da farin wando, sai canvass farare, cikin kwarewa ake basu horo, sun dauki tsahon lokaci ana basu horo kana aka sallamesu. Sosai Nu'aym yayi kyau cikin shigar, yayinda kirar sa ta karfaffan maza ya sake bayyana sakamakon rigar ta dame shi, babu mai cewa Nu'aym dan shekara ashirin da biyar ne, Saboda kirar sa.
Bayan duk an basu karin kumallo, ya kurawa lafiyayyen abincin ido, yakasa koda kaiwa bakin sa ne, tunaninsa ko su kaka sun ji sun koshi? Duk da cewa duk wani kudin sa sai daya siya musu yan kayan abinci da zai iya kai musu kwana ashirin. Haka yayi ta tunani da kewar su daya adaddabi zuciyar sa....
Manage please idan sun kawo nepa zan fara typing, zaku iya ganin posting ako wani lokaci. Nagode muku sosai da addu'oi'nku gareni💖
#share
#comment
#vote
Editing is not allowed❌❌❌
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
Written by
NoorNoor Eemaan
Wattpad
@NoorEemaan
Page 21-22
(Not edited)
........................ karshe ɗai barin abincin yayi ba tare da yaci ba. ruwa kadai ya sha ya mike ya koma dakin su. Haka ya takure a gadon cikin kewar Nu'aiymah'n sa.
*** *** ***
Bangaren su Nu'aiymah k'uwa, ta dawo shiru _shiru, kullum tana dakin papi a kwance tana aikin kuka, tun kaka na lallashen har ta zuba mata ido.
Kamar yau ma kwance take a dakin Nu'aym hawaye na zuba daga idanunta, kewar sa mai yawa ke damunta, komai ta saba tare suke, amma yau kwana bakwai kenan ba ta ga Papi'nta ba.
Muryar kaka taji ta kwala mata kira, shiru bata amsa ba. A karo na biyu kaka ta kara k'iran
"Nu'aiymahtou!" Nan ma shiru.
"Ke ko bacci kike ne? Nu'aiymahtou!"
Turo baki tayi kana ta fito a hank'ali ta tsaya daidai bakin kofar dakin tace "kaka gani"
Kallonta kaka tayi har da zata mata fada sai tace "ga abincin ki nan, kizo kici"
Ai sai tasa kukan zallan sakalci tace "ni bana ci"
Wani haushi ne ya kama kaka, cikin fada ta fara cewa "bazai yu ba, bazai yu ki daina cin abinci ba, salon ubanki ya dawo ya sani a gaba da fada kin rame, kwana nawa yau ina lallaba ki, amma kamar tunzara ki nake..." Sai kuma tayi shiru jin sautin kukan ta na tashi sosai, tuno abinda Nu'aym yace mata karshe yasa ta sausauta murya tace "kiyi haku'ri Nu'aiymahtou ta papi'nta, ki daure ki ci abincin nan kin ji ko? Saboda idan ya dawo yaga kin rame bazai ji dadi ba"
Share hawaye tayi kana tace "toh yaushe zai dawo?"
Dan Jim kaka tayi kana tace "nan da yan kwanaki" ita kanta kakar fada k'awai tayi domin Nu'aym bai sanar da ita ranar dazai dawo ba.
Kara kallon Nu'aiymah tayi tace "yawwa yar gidan papi, zauna kici ko" da haka dai ta lallaba Nu'aiymah taci fara cin abinci...
*JIGAWA*
Bangaren Raliya k'uwa har ila yau jikinta na nan yadda yake, babu ciga'ba. Amma sosai take samun kulawa daga yayyenta, iyayenta, hadi da mijin ta Al'ameen kullum tsaf da ita kamar mai lafiya.
Gaba daya yanzu d'uk sun fawwalawa Allah komai, domin sunyi iya k'ok'arin su amma babu wani sauki sai wajen Allah.
Bangaren Al'ameen k'uwa tsaye yake a wani hada'dden daki, yana bin dakin da kallo yayinda wani abu mai daci ya tsaya masa a wuya. Kallo uban kayan wasan yara dake cike a daki iri daban _daban yake, sosai idanun sa suka ciko da kwalla sakamakon tuno wata rayuwa da suka yi a baya shi da Raliyar sa a wanna dakin.
Tsaye take da katon cikinta dazai kai watanin 7, duk da girman cikin nata hakan bai hana ta kawata fusk'ar ta da make up mai kyau da tsari ba. Daga bayanta taji an rungume ta, murmushi tasaki kana tace "Yaya"
"Na'am farincikina kanwata, ya jikin? Ya kuma baby na?"
Dan bata rai tayi kana tace "baby na lafiya, sai rashin ji".
Dariyar dabai shirya yi ba ya fashe da shi kana tace " rashin ji fa kika ce"?
"Eh yaya, baby'n baya zama waje daya, sai juyi yake tun dazu" ta karasa cikin dariyar itama.
Murmushi yasaki, hannun sa ya kai yana shafa cikinta kana yace "sorry, ai kin kusan hutuwa in sha Allah, saura kadan fatana Allah ya sauk'e ki lafiya"
"Hmm Ameen yaya, amma wani iri nake ji, cikin tsoro yake bani, jinake k'amar bazan rayu da abinda zan haifa ba"
"Shhh! Kada kice haka, in sha zaki haihu lafiya, sannan mu raini baby'n mu tare kinji ko...."?
A daidai lokacin Al'ameen ya dawo daga duniyar tunanin daya fada, hakan yayi daidai da zubar wasu hawaye masu zafi a idanunsa..
*BAYAN WATA DAYA*
A gobe Nu'aym ya gama shirya tafiya gida, domin kewar baby Nu'aiymah na barazana ga nutsuwar sa Duk wani abu dazai hada ya gama hadawa, kudin da aka biyasu na yan bautar kasa wato *alawee* ya shiga kasuwar garin ya yi musu tsaraba, har da wayoyi biyu ya siya masu saukin kudi, yar techno ce karama camon, sai vivo daya siya wa kaka hadi da layika. Allah _Allah yake gobe tayi har mamakin zumudin sa yake...
Washegari da safe ya bar garin ya nufi tasha, babu jimawa motar su ta tashi... Bayan wasu awanin suka isa sokoto, aka sauk'e shi, a titi ya tsaya ya tari keke napep saboda kayan dake hannun sa nada yawa.
Babu jimawa suka iso, daidai kofar gidan yace mai napep ya tsaya, wani sanyi ke ratsa shi sak'amak'on ganin ji a kofar gidansu, biyan mai napep hakkin sa yayi kana ya kwashi kayan ya nufi cikin gidan, murmushi fall fusk'ar sa.......
Manage🙏
Gobe ma zanyi k'ok'arin yi muku sabon update matuk'ar naga comments dinku.
#Share
SVote
#Comment
Editing is not allowed❌❌❌
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
*written by*
*Noor Eemaan*
07082281566
*wattpad*
@NoorEemaan
*EDITING IS NOT ALLOWED*❌
Page 23-24
.......................... Sallamar sace ta katse wa kaka draman da take yi da Nu'aiymah. Shiru duk suka yi, sak'amak'on murya da suka ji kamar ta Nu'aym.
Wani sallama ya sake yi, wanda yayi daidai da bayyanar shi tsakar gidan. Wani ihun murna Nu'aiymah ta saki ta nufe shi a guje, tun kafin ta karaso Nu'aym ya saki kayan hannunsa duka...
Wani uban tsalle tayi sai gata kwance a k'irjinsa, hakan yasa suka tafi luuuuuuuuu suka zube gabadaya a kasa sakamakon taka daya daga cikin Ledojin mai d'auke da ayaba.
Sam bai damu ba, bai kuma ji ciwon buguwar da yayi a keyar sa ba, sai ma wani zallan farinciki dake shimfud'e kan K'yak'yyawar fusk'ar sa.
Kukan murna da shagwa'ba Nu'aiymah ta sakar masa tana cewa "Papi I miss you, kada ka sake tafiya ka barni kajiiiiiiiiiiiiiiii"
Wani irin zafi da yanayi ne ya shiga ratsa shi, sam bai kaunar kukan ta ko da wasa ne, hannunsa yasa ya shiga shafa yalwataccen gashinta hadi bubbuga bayanta yace "stop crying(daina kuka) my beautiful baby, am sorry bazan sake ba, Papi ne ko?" Sai ta jinjina kai... yana k'ok'arin sake magana kaka tace "ikon sai rabbul sammawati, yanzu ka markada ayaba har uku da takalmin kafarka amma ko a jikin ka, a wanna tsadar rayuwar?"
Runtse idanun sa yayi k'amar dai yadda ya zame masa dabi'a, kana ya mike tare da Nu'aiymah a jikin sa, Saboda farincikin ganinta yama manta cewa a kasa suke kwance tun dazu.
Tana manne a jikinsa har kan tabarma, taki sakin sa, domin gani take tana barin shi zai sake tafiya ya barta.
Sai da kaka ta gama kwashe kayan tsaraban kana ta dawo ta zauna kusa dashi, murmushi d'auke kan fusk'ar sa yace
"my kakus mun sameku lafiya? ina wuni"
Itama kaka murmushi d'auke kan fusk'ar ta tace "lafiya lau alhamdulillah dan albarka sannu da zuwa".
Ajiyar zuciya ya sauk'e, hakika babu inda ya kai gida dadi, komai lalacewar sa kuwa, tun da ya tafi sai yau ya samu nutsuwar zuciya...
Murmushi yake saki akai_akai, domin Nu'aiymah sai taba takalmin sa take irin dai na yan bauta kasa, sai ta cire hular sa ta sanya, shi da kaka suka yi murmushi.
Wani juya ido tayi tace irin dai yanda yara keyi tace " Papi nayi kyau?".
Tsad'add'en murmushin sa ya sakar mata kana yace "akodayaushe 'yata K'yak'yyawa ce. Kyan da kike yi bazai mitsaltu ba"
Duk da bata fahimce duka hausar ba, amma tayi murmushin jin dadi hadi da cewa "Papi ka bar min hular please, har da wanna takalmin ta sojoji".
Dariyar dabai shirya yi ba ya saki kana yace " baby waya gaya miki takalmin sojoji ne? Wanna takalmin na yan bautar kasa ne (corper) sannan ina gamawa ke zan bawa duka har rigar da wandon kina so?".
Saurin gyad'a kanta tayi, murmushi d'auke a fuskar ta.
"Dan nan ina kasamu kudi haka kayi wanna uban tsarabar?"
Bai bata amsa ba, sai wayoyin daya fito dasu ya ajiye kan cinyar ta, kara rudewa kaka tayi tace "Nu'aymu ina kasamu kudi haka?"
"Relax kaka zan yi miki bayani"
"Toh maza yi min bayani hankalina ya kwanta"..
" kin san duk wani dan bautar kasa (corper) ana biyan su kudi duk watan duniya har iya tsahon shekara dayan da zamuyi" ya kai karshe yana kallonta..
Kukan farincikin ta saka tace "Alhamdulillah! Allah abin godiya, hakika boko tayi rana, yau gamu da wayoyi har biyu, Allah yayi maka albarka, ya jikan mahaifanka, ya raya ka tare da 'yarka"
Idanunsa a lumshe ya amsa da "Ameen" kana ya sake cewa "kaka wanna itace taki" ya fada yana mike mata waya kirar vivo. Amsa tayi cikin farinciki tana shi masa Albarka....
Tsarabar kaka ta shiga fito dasu d'aya bayan d'aya daga cikin ledojin... kayan itatuwa(fruits) iri daban _daban ne, sai man shafawa na kaka d'aya, na Nu'aiymah d'aya, sai toothpaste (man goge baki) kwaya hudu, hadi da sabulu sinki biyu, sai takalmi makaranta, jaka, hadi da sababbin exercise book guda goma, hadi da fararen safa kala uku.
Albarka kaka ta shiga shi masa cikin farinciki, Nu'aiymah sai tsallan murna take, musamman ganin tayi sabuwar jaka, ita da a jakar buhu take zuwa makaranta, amma yau tasamu jakar goya.
Kaka ce ta kalleta da murmushi a fuskarsa tace "ka ga ja'ira godiya zaki yi ba tsalle ba"
Dariya Nu'aiymah tayi ta fada jikinsa hadi da cewa "thank you so much Papi nah, I love you"
"Love you too my beautiful daughter (ina sonki nima K'yak'yyawar 'yata)"
Kana ya kalli kaka yace "k'aka ya fama da maleji? Abinci na isar ku k'uwa?"
"Hmmmm dan nan, sai godiyar Allah, akwai ragowa kadan, domin 'yar ka dai bata son ji abinci da kyar nake lallaba ta take tsakura...." Nan ta shiga bawa Nu'aym labarin irin rikici da rigimar da Nu'aiymah take mata...
Idanunsa kafe kan fusk'ar Nu'aiymah dake ta faman danne_danne a wayarsa kirar canon.
Jin kaka yake k'awai yana murmushi.
Bayan wasu mintuna ya mike hadi da cewa "kaka bari na siyo mana yan kayan abinci".
" Toh dan Albarka, sannu Allah ya saka maka da Alkhairi "
"Papi zan bi ka"
Tsayawa yayi hadi da cewa "toh dauko hijab dinki"
Da gudu ta shige dakin kaka ta dauko kana ta mike Masa, amsa yayi ya sanya mata hadi da kama hannunta suka fita...
Kantin dake kusa da gida suka nufa, ya siya musu shinkafa yar hausa kwano biyar, taliya leda goma sha biyar haka zalika macaroni, sai man kuli kwalba uku, garin tuwo kwano d'aya da rabi, Maggi Leda uku...
Sannan a gefen kantin ana siyar da kayan miya, nan ya siyi na dari takwas, albasan dari hadi da salak da tumarin na dari biyu, hadi da kifi guda d'aya babba.
Wasu yara biyu almajirai suka taya shi dauko kayan har cikin gida... Dari biyar ya bawa yaran su raba, suka yi godiya cike da murna.
Sosai kaka ta shiga kuka da shi masa Albarka, domin Nu'aym yayi namijin kokari kullum burinsa ya faranta musu kallon sa tayi cikin kaunan jikanta tace "Nu'aymu ka kashe kudi da yawa, kana da kudin motar dazaka koma k'uwa?"
Murmushi yayi kana yace "ai kudin mota na ware shi daban, kuyi hakuri da wanna kayan abincin, ku lalllaba har wata ya kare, zan sake zuwa sai a siyi wasu kayan abincin"
Albarka k'uwa Nu'aym ya sha ta ba babu iyaka, maimaitawa take tunda Ahmad danta (mahaifin Nu'aym) ke raye rabunsu da ganin cimma na yan gayu sai yau... Nu'aiymah da papi'nta sai dariya suke mata...
babu bata lokaci kaka ta hada miyar stew (dage _dage) sai tashin kamshi yake, sai ta dora musu shinkafa, bayan ta sauke, ta yanka musu salak tumatir da albasa. bayan duk ta gama hada komai ta zuba musu a faranti d'aya k'amar yadda suka saba kana ta sa kifi uku, kowa daya_daya.
Sosai suke ci abincin dukkansu, domin bayan tafiyar Nu'aym babu wanda ya sake jin dadi cin abinci irin na yau ba. Haka suka cinye zuciyoyin su cike da nishadi...
*WASHEGARI*
Yau ta kasance juma'a, bayan sun gama karin kumallo, suna zaune shi da kaka suna hira, tana tambayar sa yaushe zai koma ya sanar da ita ranar lahadi. Daidai lokacin Nu'aiymah ta fito sanye da kayan makarantar ta. Safa ta mika Nu'aym wai ya sa mata
Kaka da bata gani tayi shiru tace "sabon salo da, da baya nan, wake saka miki?"
" Papi kana jin kaka ko?"
"Rabu da kaka, bata taba saka safa ba, safar ma fara, shiyasa take kishin ki" ya fada hadi da kamo lallausan farar kafarta ya fara zura mata safar, yana gimtse dariyar sa jin kaka nata maganganun.
"Yarinya dai macece, kuma gidan wani za'a kaita, idan bata saba abubuwa da kanta ba, kai zaka bita gidan auren kayi mata?"
Take fusk'ar ta ta sanja sakamakon karshe managar da kaka tayi, yasan cewa babu aibu a maganar ta, amma hakan nan yaji haushin su...
Ba tare da ya kalle ta ba yace "k'aka meye laifi dan na saka mata safa? Ina jin duk wani aikin gida baby na k'ok'arin yi duk da tana da karancin shekaru"
" nidai gaskiya na fada, atoh tunda baka son laifinta, ka gama shagwa'ba yarinya komai kayi mata, kabarta tana wasu abubuwan da kanta mana"
Bai sake kulata ba ya sanya mata takalmin ya dauk'i jakar ta ya rataya hadi da riko hannunta, Kallo kaka yayi yace "sai mun dawo"
"Toh a d'awo lafiya dan albarka, ke kuma kada Allah yasa ki min sallama dan nayi wa ubanki fada" kara turo baki Nu'aiymah tayi ba tare da ta amsa mata ba...
Da misalin karfe daya da rabi na rana, Nu'aym tsaye cikin haraban makarantar su baby'n sa, yana jiran fitowar ta, can ya ga ta taho da gudu tana k'iran
"papi nah!"
Murmushi kawai yake sakar mata hannu sa sanye cikin aljihu.
Tana daf da karasowa wajen Nu'aym, wata budurwa dake tsaye ta kira ta da alama malamar makarantar ce, "Nu'aiymahtou Ahmad Nu'aym zo, wancan waye?"
Dan kallo Nu'aym tayi tace "Papi na ne"
Cikin dan daurewar kai Anty'n mai suna maryam tace "meye ma'anar Papi?"
"Mahaifina" Nu'aiymah ta amsa cikin kosawa domin so take taje wajen Papi anty ta tsayar da ita.
Cikin zunzurutun mamaki Anty Maryam tace "what! Kina nufin wancan shine ya haife ki?"
"Eh shine Anty" Nu'aiymah ta sake amsawa.
"Wow! So amazing" ( wow! abin burgewa) Anty maryam ta fada a hankali, Kana ta dafa Nu'aiymah tace "kina da.... Sai kuma tayi shiru tace jeki kawai kinji"
ta ki karasa maganar ne saboda wani tunani data barwa zuciyar ta sani...
Ai da gudu ta sake kwasa ta nufi Nu'aym hadi da rungumeshi, sosai shima ya tallafe ta, kana ya sauke ta, hadi da tsugunnawa gaban ta ya riko kafadunta. Kumatun ta daya ya rike a tausashe yace "bakya jin magana ko baby? Bana hanaki gudu ba?"
Cikin muryar shagwa'ba tace "kayi haku'ri Papi bazan shake (sake) ba"
Murmushi ya saki domin har yau bata iya furta *sake* ba sai dai tace *shake* a fili yace Good girl" hadi da bubbuga kumatun ta a hankali.
"Meye wancan take gaya miki" ya fada yana dan satar kallon anty maryam dake tsaye har yanzu tana kallon su cikin so da birgewa.
Turo dan tsut din bakin ta tayi ta fara cewa "wai, wai, wai cewa take waye kai shine nace mata Papi na ne kai, shine tace wai kina da.... Sai kuma ta yi shiru tace wai inje" Nu'aiymah ta karasa cikin kwaikwayon muryar anty maryam din.
Girgiza kai yayi hadi da mik'ewa ya d'auki Nu'aiymah, suka fara tafiya, tsaf ya karanci yanayin Anty maryam din. Domin ya sha ganin mata masu nuna son da suke masa baro_baro a fili, haka cikin *camp* mata da yawa na zuwar masa da maganar soyaayya sai dai sam basa samun fusk'a, hakan yasa ake masa kallon mai girman kai, domin baya shiga harkan kowa....
Ranar lahadi da misalin karfe biyu na rana ya shirya domin komawa, har karfe biyu lallaba Nu'aiymah yake, sannan ta hakur'a musamman d'aya gaya mata cewa kullum sai ya kira wayar kaka domin yaji muryar ta. Da wanna ya tafi, tana ta faman rusar kuka, jiki da zuciyar sa ba dadi haka ya tafi ba dan yaso ba.
Kaka ta kama aikin lallashin.....✍️
#share fisabilillah
#comment
#vote
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
Story and written by
*Noor Eemaan
Wattpad
@noorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌
Page 25-26
(Not edited)
..….......................... Bayan Kwana biyar da tafiyar Nu'aym.
Da misalin karfe biyu ya kira wayar kaka, da kyar kaka ta nagane wurin amsawa, ta danna hadi da kara wa kunne ta.
Bayan sun gama gaisawa yace "kaka ina baby?"
"Tana daki kayan islamiyya take sanjawa, Nu'aiymahtou! Nu'aiymahtou!! Nu'aiymahtou!!! Kizo ubanki ke kira"
Nu'aiymah dake daki ta fito da gudu ta amshi wayar cikin zallan farinciki tace "Papi nah!"
Nu'aym dake ta sakin murmushi sak'amak'on uban k'iran daya ji kaka nayi tamkar wacce take wajen gidan yace "My beautiful daughter, ya kike ya school?"
"All fine Papi, ina wuni"
"Lafiya lou baby'n Papi"
"Papi yaushe zaka dawo?" Ta karasa cikin sanyin da muryar shagwa'ba.
Murmushi ya kara saki kana yace " na kusan dawowa gida in sha Allah kinji 'yar Papi?"
"Toh papi nah, kadawo da wuri ina kewar ka kaji, yawwa Papi ka tuna wanna anty'n daka gani ranar daka zo daukana a makarantaaaaa' ta ja karshen maganar
Daga bangaren Nu'aym kuwa runtse idanun sa yayi kana yace " eh na tuna ta"
"Jiya tazo ajinmu tace wai na bata lambar (number) ka, dama na haddace a wayar kaka na bata"
Kara runtse idanun sa yayi yace " baby meyasa kika bata? Da ce mata kika yi Daddy'n ki bai da waya, amma karki sake kinji" ya karasa a tausashe.
"Toh papi bazan sake ba".
" Good girl, yanzu dai kinci abinci?"
"A'a"
"Toh maza kice ki tafi islamiyya karki makara kinji Papi loves you"
.
"I Love you too my Papi bye"
Kaka ce ta karbe wayar ta tace "iyayen gulma wato sai da kuka karar mun da katin waya kai da ubanki ki ko?"
Dariya Nu'aiymah tasa tace "kai kaka papi ne fa ya bugo ai kudinsa zasu cire ba taki ba" amma ina kaka taki yarda ita ala dole su Nu'aiymah sun karar mata da Katin waya...
Nu'aiymah na cin abinci tana yayiwa kaka dariya.
Haka suka cigaba da rayuwar su cikin kauna da kewar Nu'aym, haka zalika shima ta bangaren sa, dan dai da waya hakan yasa suke samun saukin kewar tasa.
Duk watan duniya Nu'aym sai ya dawo yayi musu kwana biyu kana ya koma. Cikin watanin biyar da kudin da yake tarawa na yan bautar kasa ya gyara duka gidan zuwa na siminti tsabanin da da yake na jar kasa. Haka zalika bango sai da aka yi plasta aka yi fentin dark blue da light blue wanda yayi kyau daidai rufin asiri. Kana yasaka a fidda dan karamin kicin(kitchen) daga wajen madafa.
Toilet dinsu yasa aka dawo da shi na zamani(water system) tsabanin da da yake na gargajiya (pit toilet).
*** *** *** ***
Kwance yake a Corpers Lodge di'n su, idanunsa na kallon saman silin yayinda yake bin dan madaidaicin fankan da kallo, a zahiri zaka dauka cewa kallon fankar yake, sai dai ba haka bane, duniyar tunanin kewar Baby Nu'aiymah ya fada. Wayar sa dake saman cikinsa tayi kara, ta d'auki sakon sitti tana ringing kana ya daga k'iran ba tare da ya kalli lambar daya yi k'iran ba...
"Assalama alaykum, aminci Allah ya tabbata agareka"
Dan bata rai yayi sakamakon jin wata murya, haushi ya kama shi, sam ya tsani mace ta dinga make murya nan, yafi son mutum yayi magana da natural voice din shi"
"Murya a daure yace "wa'alaiki salam"
Daga dayan bangaren wani yanayi ne ya ratsa zuciyar anty Maryam, sak'amak'on dadi da gardin muryar Nu'aym tace "ina fatan kana lafiya, ya 'yata take?"
Wani killer smile Nu'aym yasaki wato har da tambayar 'yar sa Saboda iyayi da neman shiga. A fili yace "tana lafiya"
"Naji ji dadin jin hakan, nasan baka shaida ni ba, Maryam ce anty'n su Nu'aiymah"
Sarai yasan itace a fili yace "ohh"
"Am dan Allah idan bazaka damu ba ina son muyi wata magana da kai, my handsome "
Wani takaici yasake kama Nu'aym jin ta kira shi da "handsome" a fili ya furta "ina busy, may be wani lokaci" yana fadin haka ya katse k'iran, take ya maka ta a black list, sam ya tsani rashin aji arayuwarsa...
Daga bangaren anty Maryam kuwa ta dan ji ba dadi ganin ya katse k'iran, amma ta wani bangaren taji dadin jin muryar sa. A afili tace " in sha Allah, zaka zamo mallakina" ta fada tana bin lafiyar gadon ta ta kwanta.
*BAYAN WATA SHIDA*
A yau Allah ya nufa su Nu'aym suka gama bautar kasar su, haka dai yayi sallama da garin *Jigawa* tare da wadanda yayi zaman mutunci dazu, bai bar garin ba sai da ya yi submitting CV d'insa a masa'anta masu yawa, kana yayi tsaraba wa baby'n sa da kaka ya nufi *Sokoto*....
Bayan sun iso kofar gida a tasi (taxi) tare da mai tasi din suka fito, ya taya Nu'aym fito da kayan dake booth yana sauke su kasa.
Wasu yara dake ta wasa a kofar gidan suka shiga kai kayan cikin gidan, sallamar mai taxi yayi, hadi da bawa yaran kudi suka hau tsallen murna, murmushi yayi ya nufi cikin gidan...
Sallama yayi yaji shiru, ya dan yi mamaki ganin ba kowa a tsakar gidan.
Dakin kaka ya leka yaga bata nan, ga bandaki a bud'e. A dakinsa ya fara jin tashin kuka kasa _kasa a tamanin ya nufi dakin....
Nu'aiymah ya hango kwance kan katifarsa tana ta murkususu, cikin sauri ya nufi gadon hadi da tallafo ta jikinsa, cikin zallan damuwa dake shimfud'e a fusk'ar sa, riko fusk'ar ta yayi yace "baby! Mike damunki? Talk to your father, gaya min mike damunki" ya fada cikin damuwa da tausayinta.
Ta kasa magana sai kuka take, cikin dauriya tace "Papi!"
"Na'am baby gayamin meke damun ki?" Yafada kamar shima zai saki kukan.
Kasa magana tayi sai hannunsa data kamo ta doro kan cikinta, dake mugun yi mata ciwo, tama rasa takamamme inda take jin ciwon
"Sorry kinji, cikin ke ciwo, muje a baki magana ya fada yana kokarin tashi da ita a jikinsa.
Daidai lokacin yazaro ido cikin madaukakin mamaki, bata tare da yasan maganar ta fito fili ba yace "jini"
Gaba d'aya zanin gadon ya baci da jini, take ya fahimci cewa jinin al'ada ta fara, "my daughter is now matured('yata ta girma yanzu)" ya fada a ransa da murmushi a fusk'ar ta, duk da yayi mamakin ganin ta fara period a wanna shekarun nata, sai dai ba abin mamaki bane ikon Allah kenan .
Sai a lokacin itama ta ga jinin d'aya bata zanin gadon, wani ihu hadi da kuka ta saki tana cewa " Papi jinina zai kare, jinina yoyo yake papi, ka sayar da jinin kaji kada ya kare" ta fada cikin iyakar gaskiyar ta da yarinta.
Da ace bai matse dariyar sa ba, babu abinda zai hana shi dariya duk da matsanancin tausayin ta dake ratsa shi. Afili yace "Baby yi shiru kinji, jinin ki bazai Kare ba, yanzu muje in hada miki ruwa ki yi wanka...
Tana d'auke a jikinsa har tsakar gida, ya sauke ta, ruwa ya cika bokiti(bucket) da shi ya mika mata toilet, wani zani d'aya gani a shanye kan igiya ya mika mata, yace " baby shiga wank'a ina zuwa"
A sanyaye ta nufi toilet din tana k'uka, sai daya ga ta rufe bandakin kana ya fice zuwa kanti domin siyo mata *sanitary pad* (kunzugu).
Manage please na gaji da yawa😔
#Share
#Comment
#Vote
Please Follow and vote on wattpad @NoorEemaan
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
*Written by*
Noor iman
*wattpad*
@NoorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
(Pls sister's👏 vote and follow me on wattpad @NoorEemaan)
27-28
(Not edited)
............ Ɓayan yaje kantin ya siyo sanitary pad mai suna MOLPED. Ƴa dawo gidan yaga har yanzu bata fito ba, sai kukan ta dake tashi kadan_kadan a bandakin.
Dakin kaka ya shige yana mamakin ina taje haka, pant din Nu'aiymah ya dauko ya ajiye kan gadon kaka kana ya zauna yana jiran shigowar ta...
Bayan kamar mintuna goma da zaman nasa ta fito idanunta jajur, tana tafiya a hankali tamkar mai koyan tafiya, kafe ta yayi da ido, tausayin ta fall zuciyar sa, kawar da kansa yayi hadi da cewa "gashi ki kimtsa jikin ki..." Ya karasa ya nufi hanyar waje
"Papi nah!" Ta kira sunan shi a raunane
Cak! Ya tsaya batare da ya juyo ba.
Ganin ya juya yasa tace "Papi kaga jinin har yanzu yana zuba da yawa ko kuma ni mezan yi da wanna abun" tace tana nuna sanitary pad din.
Tausayin ta mai yawa ne ya darsu a ransa, hakika ita din karamar yarinya ce bata san kan abun ba.
A hankali ya juyo yace "Baby ki saka pad din a jikin ki, ina waje"
"Papi ni ban iya sawa ba"
"Ooh God! Baby nima ban iya ba, ki..." Sai kuma yayi shiru ya dawo gadon ya zauna.
Pad din ya dauko ya kurawa ledar ido yana karanta bayanin da suka yi hadi da hoton da aka zana mai d'auke da yanda mutum zai saita pad din a jikin pant, tare da awanin daya dace mutum ya cire Saboda kiyayye lafiya.
Bayan ya gama saita mata, ya bata yace "saka shi, ki saka kaya, ina waje"
"Toh papi" tace tana kokarin cire zanin data d'aura.
Zanin gadon sa daya baci da jini ya cire hadi da kayan ta. Amo ya jika da ruwa cikin babban roba, kana ya daga zanin gadon da nufin fara wankewa, hakan yayi daidai da sallamar kaka....
Salati ta sanya ganin jini a jiki zanin gado, cikin tsoro tace "dan nan ina ka samu jini? Ciwo ko kaza ka yanka mana?" Ta fada tana dube_dube, idanun ta suka hango mata kayan fadeelah a kasa, take ta fahimci abinda ya faru. Cikin sauri ta nufi daki ta hango Fadeel na kokarin sanya wando.
_"ya rasulillahi manzon Allah, Ohh duniya"_
Kaka tace cikin mamaki tana kallon Nu'aiymah.
Da gudu Nu'aiymah ta fito ta rungume Nu'aym ta baya tana cewa "Papi kana jin kaka ko? Kace ta daina, tana sani kunya" ta fada cikin iyakar gaskiyar ta tana boye fuskarta, yayinda take kuka.
Juyo da ita yayi ya rungume, yana bubbuga bayanta alamun rarrashi, cikin son kwantar mata da hankali yace "yi shiru kinji, daina kuka you see jikin ki ya yi zafi"
Hannunta ya riko suka dawo kan tabarma yace ta zauna kana ya cigaba da wankin sa, batare da ya kula kaka dake ta salallami ba.
Bayan ya gama ya shanya kayan hadi wanke hannunsa ya dawo kan tabarma ya zauna hadi da dora kan baby Nu'aiymah kan cinyar sa yana dan bubbuga bayanta...
"Yayi muku kyau uba da 'ya, gabadaya kun share ni"
"Ohh! Kaka a enough please, kin tafi ki bar min Baby cikin mayuwancin hali, da ban dawo ba fa?"
'Kaga malam karka isheni da wani turacin karyan ka, har da wani enop(enough) unguwa naje dubiya, kafin na tafi kuma lafiya lau na barta, gata gabanka ka tambayeta, Nu'aiymahtou ba lafiya lau na tafi na barki ba, har kika ce na siyo miki cakulat(chocolate)? " ta dawo da maganar kan Nu'aiymah cikin tsigar tambaya.
Turo baki Nu'aiymah tayi hadi da cewa "Eh"
"Toh kaji dai da kunnenka, da za ka fara min wani kumbure_kumburen ka na banza, wai kai mai 'ya ko"
"Toh naji, ya isa kakus" ya fada cikin gajiyawa da maganar ta.
"Yawwa 'yar nan bud'e kunnen ki, ki ji abinda zan gaya miki, daga yau kin girma fa, babu ke babu wasa da namiji ko kula wani namiji, idan kika bari namiji ya taba ko da yatsan ki ne, shikenan zaki samu ciki, ki nutsi ki daina tsalle_tsalle, ki kula da gyara jikin ki idan ba haka ba wari zaki na yi, da kin shiga mutane zasu fara gudun ki idan bakya kula da tsaftar jikin ki..."
Kukan Nu'aiymah ne ya katse Mata sauran maganar ta, ita babu abinda yafi sa ta kuka kamar cewa da kaka tayi za a dinga gudun ta.
Runtse idanun sa yayi kana ya ware su kan kaka yace "kaka! kaka!! kaka!!! Please ya isa, tayaya baby zata iya daukan duka wadannan kalaman naki? Sun yi mata tsauri dayawa, domin har yanzu yarinya ce karama, kin sani cewa bata zuwa ko ina, daga makaranta sai gida, ni ki daina sa min ta kuka"
"Toh ka fini son ta ne? nace ka fini son ta ne? nima ina son ta ai, shiyasa ma na zauna ina gaya mata abinda ya dace, tunda kai uban zamani ne baka gaya mata ba, kuma da kake cewa ba ta zuwa ko ina, ai na fika sanin Nu'aiymahtou mai nutsuwa ce, amma dan yau ne ka haife shi baka haifi halin sa ba, a toh ka barni in gaya mata, kina jina Nu'aiymahtou ko? rabu da Papi'n ki....." Haka dai kaka ta cigaba da yiwa Nu'aiymah nasiha, Nu'aym kuwa tagumi ya buga yana kallon kaka...
*** *** *** ***
*BAYAN KWANA HUDU*
A yau jinin Nu'aiymah ya d'auke, tayi wanka, kasancewar ta san yanda ake wakan jinin haila domin a islamiyya ana koya musu.
Bayan tayi wanka ta fito ta sanya kaya, kaka tace ta zauna ayi mata kitso ko hudu ne yayi bushe da wuri kasancewar tana da cikar gashi hadi da tsayi. Ai ana fara taje gashin ta fara matso hawaye, kaka sai mita take "dole ki so kitso yarinya, tunda kin zo a mace, idan kuma ba haka ba sai a aske gashin kowa ya huta"
Ana haka Nu'aym ya dawo daga gareji, kasancewar bai samu aiki har yanzu ba, ya sanyi shi ke zuwa garejin.
Tun kafin ya karaso Nu'aiymah ta kara sautin k'ukan ta, zama yayi ya shiga lallashin ta, amma inaa sai juya kai take, jikin sa ya sanya ta ya shiga lallaba ta, har aka yi kitso zane guda hudu...
Ana gama wa kuma ta shiga nunawa Papi kitson daga sauka har wajen mazaunan ta, shafa kan yayi yace "kitson yayi kyau Sosai Baby na"
Washegari da misalin shida da rabi na sanyin safiya, Nu'aymah ke tsugunne cikin kitchen gaban murhu sanye da kayan Nu'aym na bautar kasar sa da aka rubuta NYSC da manyan haruffa sai hula p-cap, kana ta d'aura zani, ita ala dole tasa kayan Papi, domin sosai take son kayan, ita bata ki kullum ta sa kayan ba, Nu'aym har dariya yake mata idan ta saka, domin kayan yayi mata yawa.
Doya hadi da kwai da Nu'aym ya kawo jiya, wanda yau kaka zata yi musu karin kumallo dashi ta d'auko, dakyar take iya fere doyan domin rinjayar ta yake, haka ta fere wani wajen har da bawon doyan a jiki, ga jikin ta daya fara yi mata kaikaiyi sak'amak'on taba jikin ta da ta yi da hannu da take fere doyar, still dai bata hakur'a ba, ta fara datsa doyar, kasancewar wukar mai kaifi ce yasa bata sha wahalar datsar ba.
Bayan ta gama ta wanke doyar, sai ta fasa kwai nan guda shida, a wani kwano karami, dama wuta ya huru har ya gaji da ci, domin shine abu na farko data fara yi.
Wata tukunya da kaka ke suya akai ta dora a wuta, hadi da zambada mai da suke tattalawa cikin tukunyar, doyar nan a danyar sa haka ta tsoma shi cikin kwan da ko Maggi mai samu ba, ta sanya cikin man daya dau zafi, ganin kwan yana kama jikin doyar yasa ta saki yar karar murnan a fili ta furta "yau papi da kaka zasu ci girkina, Papi zai ji girkina yafi na kaka dadi"
Haka dai ta gama suyar da ko wani wajen mai bai taba doyar ba, ta kwashe a wani faranti mai murfi tana jin wani dadi na ratsa ta, gamawar ta keda wuya kaka ta fito Salati sauke a bakin ta, ganin har rana ta fito bata dora musu karin kumallo ba...
"Amma 'yar nan baki da kirki, dama kin tashi baki tashi ni ba, in dora mana girki"
murmushi murna tayi hadi da cewa "ai na yi mana girki kaka" tace tana nuna farantin da hannun ta
"Kinyi me?" Kaka tace cikin daga murya yayinda ta kwalalo ido.
"Na soya mana doya da kwai" ta kara fada murmushi d'auke a fuskar ta.
"Innalillahi wa innah ilaihi raju'un" shikenan kinyi mana bakin cikin cin kayan dadi, kika san yanda nake ta zumudi gari ya waye kin soya mana, wa ya aike ki ni zainabu?"
Nu'aym dake tsaye bakin kofar dakin sa, sai gimtse dariyar sa yake, domin kaka ta bashi dariya.
"Toh kaka ki ci d'aya kiji akwai dadi, wallahi na fika iya girki" Nu'aiymah tace tana kara sakin murmushi irin na alfahari da kanta dinnan
Gaban Nu'aiymah kaka taje, daya ta dauko ta sanya a baki, furzar wa tayi sak'amak'on wani karnin kwai, ga doyar danye.
"Amma kin gama da mu wallahi, dan nan, dandana kaci ko tafasa doyar bata yi ba" kaka ta fada tana ansar faranti daga hannun Nu'aiymah ta mikawa Nu'aym.
Wani murmushi ya saki, kana ya dauki daya, idanunsa kafe kan na Nu'aiymah dake ta sakar masa murmushi, ita tasan ubanta zai yabi girkin ta, haka ta aiyana aranta.
Tauna daya yayi ya kasa hadiye wa, Saboda wani dandano mara dadi daya ziyarce harshen sa, dan bata fusk'a yayi ya furzar da doyar a bakin rariya ya kuskure bakinsa ya dawo gaban Nu'aiymah data fara matso hawaye, kaka sai cewa take "kaji abinda naji ko nu'aymu, abu salam ba armashi" amma bai kulata ba.
kafadun baby'n sa ya riko yace "My baby ta girma har ta ita girki, kinyi kokari sosai kinji"
Turo baki tayi tace "toh meyasa ba ka ci ba Papi?"
Dan murmushi ya sakar mata yana share mata hawayen yace "ki bari anjima zan gaya miki kuskuren ki, sai ki gyara nan gaba kinji ko"
Murmushi ta sakar masa tace "Papi jikina kaikaiyi yake min"
"Ai dole baby, doya fa kika fere, bari na zuba miki ruwa kiyi Wanka"
Kaka data saki baki tana kallon su tace "amma baka yi ba, ina jira kayi wa 'ya fada, amma ka kama wani iyayi wai kai nunawa 'ya soyaayya ko? Ai shikenan sai mu zauna ba karin safe"
Bayan Nu'aiymah ta fito ta sanya kayanta, har lokacin kaka mita take, Allah yasa yana da dan kudi a hannun sa, ya siyo musu biredi(bread) dan dari biyu da hamshi, sai kayan shayi na dari biyu da ya siyo musu sukayi karin safe(breakfast) amma inaa har yanzu mitar kaka bai kare ba, fadi take Nu'aymah tayi musu asara da bakincikin cin kwai da doya...
(Gobe ma zan yi kokarin yi muku update, am so sorry habibtie's, wutar mu ce ta lalace, sai jiya da magrib aka gyara. Nagode sosai da kauna
Noor loves you too)
#Share
#Comment
🍇🍇PAPI NE🍓🍓
Written by
Noor Eemaan
Wattpad
@NoorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
page 29-30
(Not edited)
BAYAN SHEKARA DAYA
Nu'aym ne ke tsaye cikin shigar kananun kaya, hannun sa soke cikin aljihun wandon sa, yayinda fuskar sa ke fidda murmushin farinciki Wanda baya rasa nasaba da wayar da yake.
Ajiyar zuciya ya sauke, kana ya mai da duban sa ga su kaka da Nu'aiymah dake jiran ya musu bayani.
"Kaka na samu aiki, a wani babban masa'anta dake Jigawa, sannan sun sanar dani cewa albashi na dubu dari uku"
Ai ihun kaka da na Nu'aiymah ne ya karade ila'irin gidan, yayinda Nu'aiymah ta daka tsalle ta fada jikinsa tana murna.
Murmushi k'awai yake saki, yana shafa bayan Nu'aiymah, hakika duk wani tsanani yana tare da sauki, a yau shi ya samu aiki da har za'a biya shi dubu dari uku bayan tarin wahalhalun da suka sha, idanunsa sun dan tara ruwan hawaye daga gefen idanun sa, na zallan farinciki.
Haku'ri hadi da add'ua ne suka kawo shi matakin da yake kai yanzu, domin da wuya a samu Wanda yake da kwalin degree ace kuma yana zuwa aikin gareji. domin girman kai da wasu suka d'aura wa kansu. Gashi d'aya yi haku'ri, Allah ya musanya masa da mafi alkhairi.
Managar Kaka ya katse masa tunanin sa, "d'an nan zo zauna ka bani labari, kai alhamdulillah Allah mun gode maka, na ma rikice Nu'aymu, dubu dari uku nawa kenan?"
Wani murmushin ya sake yi, sauke Nu'aiymah daga jikin sa yayi suka zauna kan tabarma yace "kaka dubu dari sau uku, sannan sun ce ranar litinin zan fara aikin, amma ni ranar lahadi zan tafi nan da kwana hudu kenan".
Kuka kaka ta fashe da shi tana cewa " Alhamdulillahi ala kulla halin, Allah abin godiya, yanzu da wata ya kare ɗan nan zaƙa rike dubu dari har sau uku " ta fada ta na gwada uku da yatsun ta. Kana ta cigaba "yanzu ɗan nan, zamu ɗawo cin kaza, dankalin bature, doya da kwai, ɗa shayin madara mai kauri kamar ƙoƙo, ohh! Allah ya nuna mana karshin watan lafiya"
Dariya Nu'aiymah da Papi suka sanya, harda tafawar su, domin yanayin yadda kaka tayi maganar har da hadiyan yawu dole mutum yayi ɗariya.
Ɗan bata fusƙa ƙaƙa tayi tace " nifa shiyasa muke batawa daku wani lokacin, meye dan na fadi ra'ayi na? Talauci abun so ne? Wallahi idan muka fara jin dadi zaka ga yanda zan d'awo nayi frish(fresh) wanna 'yar taka ma zata d'awo kamar ka taba jiƙin ta jini ya fito, kai ma zaka ƙara haske, hmmmm yaro_yaro ne kuna wasa, baku san dadi ba, ku bari Allah ɗai ya kaimu ƙarshen watan lafiƴa"
Haka dai suka cigaba da hira da kaka tana basu nishadi suna dariya, ranar lahadi da yamma kuwa ya tafi jigawan. Ɓayan sun gama shan ɗaru da Nu'aiymah kan lalle sai ya tafi da ita Haka dai da wayo ya lallaba ya baro ta duk zuciyar sa ba dadi.
*JIGAWA*
Safiyar litinin ne mai cike da cunkosa ababen hawa, domin yan makaranta, yan kasuwa, ma'aikatan gwanmnati ke ciƙe a titi domin samun abun hawa.
Nu'aiym na ɗaƴa ɗaga cikin waɗannan tarin al'ummah, babu jimawa ƙuwa ya samu abin hawa hadi da yi masa kwantance company'n kamar yadda aka turo masa address di'n ta email d'insa.
Ɓayan mintuna talatin suka isa wajen ya sauka, bayan ya biya matukin napep din hakkin sa ya nufi cikin wajen.
Tun daga haraban company zaka san cewa ba karamin company bane, isar sa cikin wajen ƙuwa yaga ma'aikata ko wanne sanye da uniform white and black, ɗaga yanda suke duganar da aikin su zai tabattar maka da cewa sun san makamin aikinsu.
Wajen wani matashi dake reception Nu'aym ya nufa, hannu ya bashi suka yi musabaha kana ya tambayeshi ina ne office din manager ba bata lokaci matashin ya masa kwantance office din.
Murmushi da iyakar sa lips d'insa ya sakar wa matashin alamun godiya kana ya nufi inda ya masa kwantancen...
Zaune manager yake ciƙin office d'insa sa haɗaɗɗe, magidanci mutum ne domin zai kai 45Years, babu bata lokaci yayi wa Nu'aym bayanin komai game da tsarin aiki, godiya Nu'aym yayi yana jin farinciki a ransa.
Magidancin mutumin yace "bakomai, ai ka godewa Allah Nu'aym ko?" Jinjina kai Nu'aym yayi.
"Wato nayi mamaki sosai da CEO na company nan yace a baka aiki, domin akwai wadanda suka fika matsayin karatu, ko ni dana dade tare da shi bai bani wanna matsayin ba, amma ya zabe ka, batare da ya ganka ba, gaskiya am Happy for you, congratulations" murmushi Nu'aym yayi kawai, musabaha suka yi kana suka nufi office din da zai zauna.
Nu'aiymah ke tsaye cikin office d'insa bayan manager ya nuna masa yanda zai fara aikinsa. Ga ɗan wani kyakyyawan allo dake ajiye kan table an rubuta sunan shi da wani abu mai kyalli kamar haka "DIRECTOR NU'AYM AHMAD".
Hannun sa ya dora kan kugunsa. Yana kallon hada'dden office din sa, yana mamakin wai shi ke da wanna ƙatafaran office din, bayan gwagwarmayan daya sha, gashi komai ya zama labari. " Alhamdulillah" ya furta cikin murya da amon sa ke fidda farinciki.
Zama yayi kan kujera, yana dan juyi akai, wayar sa ya ciro daga alihun sa, number kaka ya buga... Daga can bangaren kuwa Nu'aiymah dake kallo wani film cikin wayar tayi saurin daga k'iran ganin sunan Papi'n ta.
Cikin zumudi tace "Papi!"
" yes! 'yar albarka ta, yakike?" Nu'aym yace fusk'ar sa dauke da murmushi.
"Lafiya lau Papi, ya aiki ka fara?"
Wani murmushi ya saki yace "eh na fara baby, gani nan cikin office dina"
"Yeeeeeeeeeeh mun zama yan gayu" Nu'aiymah tace cikin ƙuruciya haɗi da ƙaramar muryar ta mai dadi.
Ɗan girgiza kai yayi da murmushi d'auke a fuskar sa yace " baby ɓari na fara aiki zamu yi magana anjima ok? Papi loves you" kit ya kashe wayar yana dan gimtse dariyar sa, sak'amak'on muryar kaka daya ji tana cewa "Saboda bakin hali ni ba za a bani waya muyi magana ba, shima uban naki zai dawo ya same ni ne ehe!"
A fili ya furta "kaka! Kaka!! rikici kenan"
*BAYAN SHEKARU HUDU*
A cikin shekarun nan abubuwa masu yawa sun faru, ciki har da rushe gidan su da Nu'aym yayi.
Flat house (gida mara bene) ne mai kyau, ginin zaman domin yanzu dakuna hudu ne a gidan, sai toilet, kitchen dinsu mai girma hadi da famfo dake gefen wajen rariya. Komai dai ba laifi gwanin kyau. Duk wata Nu'aym na zuwa gida yayi kwana uku kana ya koma Jigawa, ya sanja wa baby'n sa maƙaranta zuwa na private. ɗuƙ in ɗa mai karatu ke tunanin shakuwa hadi da tsananin so na uba ɗa ƴar ke wa junan su ya wace tunanin mai tunani wato dai Nu'aym da Nu'aiymah.
*** *** *** ***
Tsaye wata K'yak'yyawar budurwa take mai kimanin shekaru16 a wani madaidaicin daki tana kokarin sanya kaya da alama wanka ta yi, fara ce sosai mai faffadar kugu hadi da madaidaitan boobs da suka dace da tsarin jik'in ta.
Ɗogo hadi da ciƙaƙƙen gashin ta daya sauka har wajen mazaunanta fake da wani jan ribbon. Zagayayyen fuska gareta mai d'auke da dara _daran idanuwa masu dan lumshewa, dogon hanci, karamin baki, dogayen eyelashes, sai girar ta da bai fiye cika ba, amma a saite suƙe, ƴa yi matuƙar ƙawata fuskar ta. Bata da kiba haka zalika bata da rama domin a murje jik'in ta yake, sannan tsayin ta daidai misali, domin bata sahun gajeru haka zalika ba doguwa bace can.
Wani orange atamfa da black ta sanya dinƙin boubou(buba) daya sha adon zamani, dauri mai V shape kana mai hawa_hawa tayi, wani takalmi mai dan tudu baki hadi da veil(mayafi) baki ta yafa, turare ta fesa a jikin ta, wani dan kunne mai zagaye (round) din nan babba golden color ta sanya a kunnenta sai wani dan hand bag karami mai kyau baki ta dauka.
Daga yanda take shiryawa zai tabbatar wa mutum ɗa cewa ita din ma'abociyar son gayu hadi da tsafta ce.
Kallon kanta tayi a madubi wani murmushi mai taushi tasaki daya bayyana ƙyawawan fararen hakoranta mai d'auke da wushirya a tsakiya, duk da babu ko digon makeup a fusk'ar ta amma tayi wani mugun kyau mai tafiya da hankali d'uk wani lafiyayyen namiji.
Daga waje muryar wata dattijuwa tace "Nu'aiymahtou! Bazaki zo ki tafi ba, kinga dare nayi ko?"
Turo baki tayi irin na shagwaba kana Cikin wani cool voice tace "Gani nan Kaka" tana fadin haka ta bar dakin ta cikin sauri....
Babban sakar gidan dake malale da marbles ta hango kaka tsaye tana cin meatpie ɗata yi ɗazu.
Turo baki tayi tace "kaiii! kaka zaki cinye min duka fa"
"makiyan ubanki Nu'aymu, na cinye din, ba ga filawa( flour)ba, sai ki yi wani, kika bata min rai ma, sai na cinye duka, in yaso kije har Jigawa ki taho da ubanki ya dake ni ehe! Dama kun saba min taron dangi.
Kuma kika yi wasa sai na hana ki zuwa party'n tunda kin san idan Papi'nki yana nan baki isa kije party ba, atoh dan ma zan rufa miki asiri" kaka tace tana cigaba da taunar meatpie dinta.
"D'auko yar jakata na baki kudin adaidaita sahu ki tafi kinga har shida tayi"
Ba musu ta shiga dakin ta d'auko purse din kaka ta mika mata, Dari biyar kaka ta mika mata hadi da cewa "ki kula kinji ko, karki dade, kafin ishaq ki taho, Allah ya kiyaye"
Murmushi ta saki saɓanin ɗazu da take ta bata fusk'a, dama dramar su da Kaka sai abinda ya karu, ƙasancewar rikicin kaka ya karu domin shekaru sun dan ja, kuma abin sha'awa basa daukan mintuna sun shirya.
Nu'aiymah tace "Toh my kaka na tafi" kaka na shirya yin magana wata budurwa da a shekaru zata yi daya da Nu'aiymah ta shigo
wacce ta kasance 'yar makotan su ce, itama cikin kwalliya, tamk'ar ita ce amaryar saboda heavy make up din fusk'arta.
"A'a Baheejja ce?" Kaka tace tana kallon ta.
"Eh kaka, tun dazu nake ta jiran baby ɓata zo ba" (yadda Nu'aym ke kiranta, haka wasu ma ke kiranta da shi)
Tabe baki kaka tayi kana tace "ai wanna da kike gani nawa gareta, sai son jiki bala'i sai kace mage"
Dariya Baheejja tayi yayinda Nu'aiymah ta turo dan karamin bakin ta.
"Maza ku tafi, Allah ya tsare" da Ameen suka amsa kana suka fice suna taku daya_daya bare ma Nu'aiymah dake tafiya tamkar mai tausayin kasa.
7:00pm
Ɗaidai ƙofar gidan ya tsaya da lifan ɗin shi, horn ya shiga danna wa a dalilin sa na son Nu'aiymah ta fito domin matuk'ar taji horn d'insa zata fito da gudu, a karo na shida ya sake dannawa, amma shiru cikin gidan ya shiga da lifan din, yana mamakin rashin fitowar baby'nsa domin ya shirya yi musu bazata shiyasa bai sanar dasu zuwan sa...
Nu'aym kenan ƙyaƙyyawan kana lafiyayyen matashi mai ji da kyau da kuruciya dan kimanin shekaru 31a ɗuniya. Farin sa mai duhu ne, domin za a iya k'iran sa da chocolate color mai dan haske kamar dai kalar yan Ethiopia. Yana da faffadar k'irjin, dogo ne sosai(idan baku manta tun Nu'aym nada shekaru 15 dogo ne bare yanzu) hancin sa bai fiye tsini ba, idanunsa masu dan girma ne, kana lips d'insa madaidaici ne masu kyau da taushi.
Bashi da saje ko daya a fusk'ar sa sai dan madaidaicin gemun sa d'aya kara masa kyau, gashin k'ansa mai dan yawa ya dace da yanayin tsarin fusk'ar sa.
Sallama yayi bayan ya daidaita parking din lifan d'insa, shiru yaji, sai gyaran muryar kaka daya nuna cewa tana sallah. Dakin Nu'aiymah ya nufa yaga wayam, bata nan sai turaren ta da k'amshin ya kama dakin.
Kan wani kujeran roba ya zauna, yana Allah_Allah kaka ta iddar yaji ina baby'n sa take?
Kaka data iddar ta sallah tun dazu a hankali tace "innalillahi, kun ji min ja'irin yaro, babu sanar wa ya antayo, ga 'yar tasa bata nan, nikam na shige su yau" ta fada tana fitowa add'ua take a bakin ta. Domin ita kam bata son rikicin Nu'aym kasancewar shi mai sauri fushi musamman idan akan abinda ya bawa muhimmanci ne.
Sallaya ta shimfud'a a kasa marbles din daya sha gyara kana tace "dan nan dama kana tafe babu ko sanar wa"
"Wallahi kaka, haka kawai naji hankalina ya dawo nan gida, ina wuni na sameku lafiya?"
"Alhamdulillah dan albarka, ya aikin?"
"Lafiya kaka, ina baby ban ganta ba?"
"Eh... uhmm... eh... toh...wato...taje party, na 'yar gidan lami, tun bikin saura sati biyu suka kawo IB ( IV) suka roke ni kan na bar Nu'aiymahtou taje musu....."
"What!?" Ya katse kaka kana ya cigaba "baby ta je Party? kaka tayaya kika bari ta je party, kin san bana so! Bana so tana fita a k'od'ayaushe, baby yarinya ce karama har yanzu, da ranar wuni ne, sai taje musu can gidan tun da ba nisa, amma ki bar ta zuwa party, ga maza a wajen damn it!" Nu'aym yafada cikin murya da amon sa ke fidda zallan fushi da yake ciki yana buga bango da k'arfi da hannunsa.
K'ansa ya rike na yan mintuna kana ya mike zuwa bakin famfo ya kunna kana yayi alwala, sallar yayi ganin har an fara k'iran ishaq.
jin kaka yayi tana cewa "amma yarinyar nan baki kyauta min ba, kin san dai ubanki bashi da haku'ri a kanki, maimaita miki nake 'yar nan, kada ki kai isha'i gashi har an fara kira" ta fada kamar Nu'aiymah'n na gaban ta.
Bayan ya iddar, ya kalli kaka cikin daurewar fusk'ar yace "ya sunan wajen party'n?"
Ba bata lokaci ta sanar dashi, Mik'ewa yayi daga kan sallaya, lifan d'insa ya hau ya fara kokarin fita daga gidan, ko kula kaka dake magana bai yi ba, ya bar gidan hadi da bawa lifan d'insa wuta.
Hall ne mai girma, domin zai iya cinye mutane dari uku, kowa ka gani cikin kwalliya hadi da shiga na alfarma yake. shirye_shirye masu kayatar wa suke yi, wakoki kala _kala ke tashi, Nu'aiymah mazari jikinta har tsuma yake, domin ta kasance ma'abociyar son waka da rawa.
Sosai samari masu ji da kansu suka fada tarkon son Nu'aymah, domin sosai ta tafi da imanin mafi yawan mazan wurin, har da wasu mata sai da suka yaba wa kyawun ta.
Ana cikin haka DJ yasanar da duk Wanda yake da niyyar rawa ya fito domin za a saka waka yanzu. Nan aka sanya waka na Abdul d one mai taken "tani da manu"
Ai Nu'aymah bata san lokacin data tashi ba ta nufi filin rawa, dama Baheejja tun dazu ta isa filin rawan.
Wani irin rawa Nu'aiymah keyi mai burgewa, nan fa samari suka fito, daga masu lika mata dari biyar _biyar sai masu lika mata dubu d'aya _d'aya nan fa kallo ya dawo kan Nu'aiymah, ta burge wasu, yayinda wasu yan matan suka jin haushin ta musamman ganin yanda samarin ke mata barin kudi, Nu'aiymah kuwa rawar ta kawai take, tama manta da cewa kaka tace ta dawo kafin isha, haka samarin suka cigaba da yi mata Barin kudi, tamkar basu san ciwon sa ba.
Daidai lokacin Nu'aym ya shigo wajen. Tun daga nesa Ya hango baby'n sa da tarin wasu samari na yi mata liki, zuciyar sa ce ta buga da k'arfin gaske, runtse idanun sa yayi da k'arfi, wani abu mai daci ya kawo wa makogwaron sa ziyara, wani irin abu ya dinga ji a jikin sa daya kasa gane ko menene...
A hankali ya bud'e idanun sa da suka sanja kala kan fusk'ar baby dake tsakiyar filin har yanzu. Cikin wani sauri ya shiga ratsa ta cikin mutanen yana jin zuciyar sa na tafarfarsa...
Nu'aiymah na cikin rawar taji an cafke hannun ta, cak! ta tsaya a razana ta kalli hannun, take gaban ta ya fadi domin ko shakka babu hannun Papi'n ta ne wanna, domin ga azurfofin sa kala biyu nan irin na maza mai bakin dutse da jan dutse.
Idanunta ne suka kawo ruwan hawaye tun kafin ta kai ga kallon shi, a hankali ta dago kanta ta sauke su kan na Papi, da idanun sa ke fidda zallan fushi da yake ciki, sunyi mintuna biyu idanunsu sarke dana juna, ita tayi saurin sauke idanunta kasa gabanta na bugawa da k'arfin, domin sosai idon sa yayi jaaa....
Cikin wani irin zafin nama ya sake riko hannunta da kyau suka shiga ratsa mutane, Nu'aiymah gaba d'aya jikin rawa yake, kallon Papi'n ta take yayinda yake janta domin bata da kuzarin tafiyar ma...
Suna zuwa wajen hall din ta tsaya kana ta fashe da k'uka tace "Papi" sai kuma ta kasa cigaba da maganar Saboda kukan daya ji k'arfin ta.
Jajaye idanun sa ya zuba mata, hannu ya daga da nufin marinta sai kuma ya tsaya da hannun na sa da ke rawa cak! Yana kokarin controlling temper(fushi) d'insa.
Nu'aiymah kuwa kif_kifta ido ta shiga yi, tana k'amk'ame cikin ta domin gani take kamar zata ji saukar marin.
Jikinsa ta shiga tana matsar kwalla, ya kai mintuna biyar yana sauraran yanda take kuka, duk da yanda yake jin dacin kukan ta bai hana shi ture ta ba.
Lifan d'insa ya nufa yana lalubar mukullin a aljihun sa, sai dai bai gani ba, can ya hango key jikin lifan din, domin ya manta dazu bai cire ba. Dafa kan sa yayi kana ya haye saman lifan din yana furzar da huci mai zafin gaske.
Kamar wanda kwai ya fashe wa ciki ta shiga takawa zuwa garesa, tana share hawaye, duk da uban tsoron da take yiwa babur lifan bai hanata hawa ba, domin tashin hankali data gani a idanun Papi yafi komai daga mata hankali, ta sani cewa son da Papi ke mata bana wasa bane, amma matuk'ar tayi laifi tana ji a jikin ta kafin ya sauko.
Wani kamkame shi tayi saboda mugun gudun da yake shararawa a titi, kuka mai sauti ta saki domin a tsorace take. Wani burki ya ja kiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiii batare da ya juya ba yace "idan baki rufe min bakin kukan nan ba, sai na fasa shi, baby zan miki hauka, ki kiyaye ni fa" ya fada yana jan kwafa.
Kallon hannu ta dake zagaye da cikinsa yayi yace "cire min wanna hannu naki a jikina" kuka tasa tace
"wayyo! Papi bazan sake ba"
Bai kara cewa komai ba, wuta ya sake bawa lifan din yana jin ciwon kan sa na kokarin motsawa wanda a ranar daya tsinci Nu'aiymah da ya buge da dutse, lokaci zuwa lokaci ciwon kan na damunsa sosai, musamman idan Yana cikin damuwa, ga kukan Nu'aiymah dake sake burkita masa tunanin sa.
Take idanunsa ya fara ganin jira, yana jin wani yanayi mai wuyar fassaruwa na ratsawa shi, batare da ya sani ba lifan din ya kwace daga hannunsa.... Taga_taga suka fara yi a titi, wani ihun kuka Nu'aymah ta saki sak'amak'on faduwa da suka yi daga kan lifan din suka zube warwas kan kwalta....
Vote and follow me on wattpad fisabilillah @NoorEemaan
#Share
#Vote
#Comment
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
Story/written by
Noor eemaan
Wattpad
@NoorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
(Kila ku ga typing error🤒)
Page 31-32
.............. Ciƙin zafin nama ƴa ƴi saurin mirginawa ɗa ita, ƴa sanya ta a jiƙin sa domin baya son k'anta ya buge da wani ƙaton dutse ɗake gefen titin. Saƙamaƙon haka kafarsa da hannun sa na nama ya buge jik'in dutsen. ji kake kassssss kasss kakasssssssss alamun yayi gocewar kashi. Runtse idanunsa yayi wani azaba na ratsa kwanyar sa. Baya ko tantama yayi gocewar kashi....
A rud'e Nu'aiymah tashi a jikinsa, domin taji karar, amma ta rasa daga wani sashe na jiƙinsa ƙarar ya fito.
Wasu mutanen da abin ya faru a idanunsa suƙa yi saurin zuwa wajen, Salati suka sanya, kana suƙa hade ɓaƙi wurin furta "sannu bawan Allah".
Sam Nu'aym ba zai iya misalta halin da yake jin kansa a ciki, baya jin zafi hatsarin da yayi kamar yadda zuciyar sa ke masa zafi.
Ciƙin ƙuƙa Nu'aiymah ƙe cewa "Wayyo Papi nah! Kayi hakuri na tuba, Dan Allah ka tashi ina ne kaji ciwo naji wani kara kaasssssss(😹) " ta karasa cikin yarinta da iyakar gaskiyar ta.
Shiru yayi bai kulata ba, duk da zafin da yake ji sak'amak'on kukan ta, abinda yafi tsana yaji ƙo ya ga zubar hawayen ta, amma dole ne ya hukun ta ta.
Wasu samari ne suƙa ce "sannu bawan Allah, zaka iya tashi mu kai ka asibiti, ko mu dauke ka?"
Cikin dauriya Nu'aym yace "a'a abokaina nagode sosai, zan iya tashi, ku dai daga min lifan din"
"Toh normal ne ai, Allah ya ƙara kiyaye gaɓa" samarin suka fada suka cigaba da tafiyar su, bayan sun gama daga masa lifan din.
Cikin dauriya ya mike zaune yana cije tattausan labb'ansa, harara ya ballawa Nu'aiymah dake tsaye tana kuka kana ya mika mata hannun sa, alamun ta ƙama ya tashi, hawaye ta share kana ta mike masa yan siraran hannunta ta kamo nannauyan hannunsa irin sa maza masu kirar k'arfi, da kyar take iya daga hannunsa tana sakin nishi, hannunsa ya zare daga nata, domin ɓazata iƴa ɓa, kana ya mike da kyar...
Kan lifan din ya hau, idanun sa sun kara rinewa domin ba k'aramin jarumta yayi ba wurin taka kafar sa, a sanyaye ta hau lifan din "auchhh" yace kasan makoshi sak'amak'on dafe kafaɗunsa da tayi wurin hawan lifan din, domin tun daga kafadunsa zuwa hannun daman sa yake jin zafin.
Wani luuuuuu lifan ɗin ya tafi, ɗomin ba shida wani kuzari, hakan yasa lifan din ke neman fin karfin ta ba. Ganin da gaske zasu kai kasa ne yasa ya rike babur din da sauri, sosai Nu'aiymah ta k'amk'ame shi tsoro mai yawa ya bayyana a fusk'ar ta, ajiyar zuciya ta sauke ganin basu kai kasan ba.
A hankali yake tuka lifan din da hannu ɗaƴa har suka karaso madaidaicin bakin gate dinsu, sauka Nu'aiymah tayi still hawaye basu daina zuba a idanunta ba.
"Bace me da gani" yace a dan kausashe
Da mugun gudu ta nufi cikin gidan tana kuka, da kallo ya bita har ta bace wa ganinsa, numfashi ya sauke yana furzar da zafaffan huci daga bakinsa, da kyar dai ya shiga cikin gidan ya faka lifan din sa kana ya tafi dakinsa ya murza key.
Kaka na zaune a falo, Nu'aiymah ta fada jikinta tana sakin kuka, "kaka ki bawa Papi haku'ri yana fushi dani kinjiiiiiiii?"
"Ke ni daga ni, shegen iyayinki da rawar kanki ne ya ja miki, da kin dawo da wuri salin alin ba ta yanda zai san kin fita, asirin mu a rufe"
Kukan sakalci ta fasa harda birgema a jikin kaka.
"Kinga ni tashi ki yi sallah"
Tana kuka haka ta fita waje bakin famfo tayi alwala, dakin ta ta shiga ta shimfud'a sallaya kana ta kabbara sallah. Bayan ta iddar ta mayar da sallayar inda yake kana ta fito waje, ɓaƙin dakin papi ta tsaya ta tura taji ya rufe, "Papi please ka bud'e min, wallahi bazan sake ba, kaji" dam! Dam!! Dam!!! Haka ta cigaba da buga kofar, amma shiru bai amsa ba, nan ta sulale kasa tana k'iran sa tana kuka, tun kaka na share ta har ta zo bakin kofar ta rike hannu ta suka koma dakin ta, ta shiga aikin lallashi....
Idanunsa ya zuba wa bakin kofar, yana sauraran duk abinda take cewa, Sosai kukan ta ke daga masa hankali amma yayi shiru kamar bai ji ba, ga hannu da kafarsa da ke masa zugi sosai.
Haka dai Papi da baby'n sa suka kwana rai babu dadi, domin sun jima basuyi bacci ba, gwara ma Nu'aiymah ta dan runtsa.
~~~~~~~~~~~~~~~~~~~
WASHEGARI
Nu'aym na kwance a dakinsa zugi da azaba sun ishe shi, sallar asuba ma da kyar yayi a dakinsa, kana a zaune.
Nu'aiymah ke tsaye ciƙin ƙicin(Kitchen) gaban gas ta na hada breakfast, sanye take da doguwar riga maroon color daya dan kama jikinta, bata tufke gashin ta ba, sai dankwali data d'aura baƙi wanna ya sanya long full hair dinta baje a bayanta da ma gefe da gefen wuyan ya sauka har kasan k'irjin ta.
Chips take soyawa cikin mutuwar jiki, yayinda idanun ta suka yi luhu_luhu alamun ta sha ƙuka ta ƙoshi, duk da haka amma kyawun ta ya fito sosai, Bayan ta gama ta soya musu kwai, already ta dafa ruwan tea daya sha kayan k'amshi, bayan ta gama ta kashe gas hadi da zuzzuba komai a cooler ta jera cikin babban tray ta nufi falo ta ajiye kan dan madaidaicin dinning table dinsu.
"Sannu 'yar albarka, Allah ya yiwa rayuwar ki albarka, ya kawo miji na gari" kaka dake zaune a kan kujera tana jan carbi ta fada.
"Ameen" Nu'aiymah ta amsa a hankali.
"Mahaifin naki bai fito ba? Tara ƴa wuce fa, ya kamata mu karya"
"Bai fito ba kaka" Nu'aiymah tace tana Turo baki yayinda wani siririn hawaye ya zubo mata.
"Toh jike ki kira shi" kaka ta fada.
"Kaka fa bazai kula ni ba, kinga fushi yake dani" ta fada tana sakin kuka da iyakar gaskiyar ta
"Kaji min wani fi'ili, kinsan da hakan kiƙa yi masa laifi? kuma kin san dai baya iya fushi dake mai tsayi, kije ki kira shi, kice in ji ni, domin y'ay'an hanjina sun fara yamutsa wa, in ɓa haka ba nayi nawa karin kumallo"
Ba musu ta nufi dakinsa gabanta na fadu'wa...
cikin dauriya Nu'aym ke fitowa daga toilet d'insa dake manne da ɗakin da alama wanka yayi, ɗaƙƴar ƴake taƙa kafar sak'amak'on mugun kumburar dayayi ga azaba, haka ma hannunsa. Zama yayi kan gado yana runtse idanun sa, 3quarter da armless Jersey ɗa ya fito da shi kafin ya shiga wanka.
A zaune ya shafa mai sama~sama kana ya zira kayan duk a zaunen, dayan hannun sa mai lafiya ya mika kan mirror ya janyo turaren sa ya fesa. Hakika Nu'aym ya cika jarumi domin gojewar kashi nada azaba mai yawa bare nashi daya kwana ya riga yayi tsami.
Daidai lokacin Nu'aiymah tazo bakin kofar sa tana knocking hadi da yin sallama....
Ya dau kusan minti biyar yana jin ta, kana ya ce "bismillah" murƴa a ɗaure.
A sanyaye ta tura kofar idanunta taf da ruwan hawaye, gabansa ta je ta tsugunna hadi da dora k'anta kan cinyar sa cikin sweet voice dinta daƴa haɗu da ƴanaƴin sanyin da taƙe ciki tace
"Papi Good morning?"
Shiru yayi mata, dago k'anta tayi idanunsu suka sarke dana juna, ƴa balla mata harara, hawaye suka biyo kuncin ta, sosai take jin ba dadi idan Papi'n ya na hararar ta, aɓinɗa ɓai taɓa mata ɓa, tayi nadaman zuwan ta giɗan party dinan, gashi ta bata ran Papin ta.
Zata bud'i baki domin ba shi haku'ri idanunta suka kai kan kafarsa da hannun daya kumbura sukutum. Wani ihu ta saki tana yarfa hannu kamar a jikinta taji ciwon kana cikin karaji tace Papi! Hannun ka ya kumbura sosai, wayyo Papi nah sannu! Kana jin ciwo sosai? " ta fada tana rike dayan hannunsa mai lafiya.
"Ki bar mu dak'i" yace ido a lumshe.
"Am sorry Papi bazan sake ba, kazo muje asibiti kaji?"
"I said get out!"
kuka ta saka kana tace " Ka...ka...ta...ce kazo, ita tace na kira ka" ta faɗa murya na rawa
Duk da har yanzu yana ganin laifin kaka amma bazai iya bujirawa k'iran ta ba, cikin dauriya ya mike yana cije labb'ansa da suka yi jaaa Saboda yanda yake datse su da teeth d'insa, cikin tausayawa Nu'aiymah ke kokarin rike shi ya mata wani kallo daya sa ta tsaya, cikn dubara ya fara takawa domin barin dakin yayinda Nu'aiymah ke biye da shi a baya tana sharar hawaye....
Kuyi hkr please, wallahi bana jin dadin jikina, kuyi hkr kadan nayi, ba nan nayi niyyar tsayawa ba, gobe matuk'ar naji kwarin jik'ina zan sake yi muku update🙏
#Share
#Vote
#Comment
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
*WRITTEN BY*
Noor eemaan
*WATTPAD*
@NoorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
*pls&pls sisters kuyi following dina a Wattpad @NoorEemaan*
(Kila kuga typing error😎)
33-34
........Salati kaka ta sanya ganin yanda Nu'aiym ke jan kafafun sa, ga kumburin daya yi. "Nu'aymu hatsari kayi? yaushe haka ta faru? Ko aljanu ne suka biyo dare suke son kassara min jikana?" Kaka ta fada cikin iyakar gaskiyar ta, sannan cikin damuwa.
Bai kula ta ba, sai zama d'aya yi yana cije lebe, domin zuwa yanzu azaba iya azaba ta ishe shi.
" ''yar nan ya akayi haka ta faru? Tunda ubanki dan ganin dama ne, yaki kula ni"
Nu'aiymah dake share hawaye tace "ji...ji...ya da...ya...dau...koni...da...ga... wa...jen...pa...party...mu...ka...fadi...daga...kan...lifan" ta faɗa cikin rawar murƴa tana fashe da kuka domin yadda hannu da kafar Papi tayi dole mutum gaji tausayin sa.
"Innalillahi wa innah ilaihi raju'un" kaka tace tana tafa hannu
"Amma ''yar nan baki kyauta min ba, idan shi zuciyar dutse da shi yaki fada, ai ke kya gaya min a kira mai gyara tun a jiyan"
"Sannu! Sannu!!" Kaka tace tana dan latsa inda ya kumbura, runtse idanun sa yayi, duk da azabar dayake ji bai hana ta ba, Nu'aiymah ce ma tace "wayyo! Kaka ke daina taba masa akwai zafiiiii fa"
"Toh masu uba, ai ni bana kaunar sa ƙenan dole ki ce haka, karshen kaunar daya kamata ki nuna shine ki sanar da ni a kira mai gyara tun a jiyan, sai yanzu zaki yi min wani iyayi, toh bari kiji gojewar kashi yayi, dole aje gun mai gyara ya d'awo da kashin daya goce saiti, sannu Nu'aiymu bawan Allah, hada mana karin kumallo mu karya sai aje wajen malam Danliti, ya gyara masa "
Wasu hawayen Nu'aiymah ta share, ta fara hadawa kaka, domin tasan bata da haku'ri kan yunwar Cikin ta, sai Nu'aym da zallan black ta siyaya masa tunda baya son madara a shayi.
A sanyaye ta ce "Papi gashi"
Idanunsa a lumshe ya mika hannu ya karba.
Shiru falon ya dauka sai sautin taunar kaka dake tashi, sai data sake kai wasu chips dazai kai 10 bakinta kana ta kalli Nu'aymah tace "A'a Nu'aiymahtou ya naga bakya ci?"
A raunane tace "ba komi na koshi" domin ita damuwarta Papi ya daina fushi da ita, ko yunwar bata ji.
Kaka zata sake Magana ya bud'e idanunsa fess kan Nu'aiymah, fuska a dan daure yace "zuba, and eat up now"
Bata musu ba ta hada black tea, domin itama bata fiye son madara ba, sai chips data debi kadan tana ci tana hawaye tana kallon papi, amma sam bai kalleta ba.
Kaka data kai kofin tangaran bakin ta mai dauka da tea daya sha breavages, kofin manne a bakin ta tace "kwa ji da karyar Engilihi(English) dinku"
Babu wanda ya kula ta, har suka gama breakfast din, duk da kaka tafi kowa cika cikinta dam ƙuwa.
Bayan kaka ta saki gyatsa tace "Alhamdulillah! Nu'aymu ya kamata aje gidan malam Danliti a duba ka, domin kara tsami yake faa"
"Toh" ya amsa mata
Kaka ta kara cewa "anya zaka iya tafiya? Kodai a kira mai adaidaita sahu, domin bana jin zaka iya tuka babur lifan din nan ƙo?"
Jinjina kai yayi, domin ba ma zai ma iya tukin ba.
Nu'aiymah tayi saurin cewa "kaka na iya mashin, zan iya kai shi tunda ba nisa" (kasancewar Nu'aiym na koya mata)
"Kinga rufa ni ki saya ni, kar ayi biyu"
Amma ina Nu'aiymah tace "Allah kaka zan iya, ki tambayi Papi ma" tana fadin haka ta koma dakinsa ta d'auko key, kana ta shiga dakin ta ta sanya dogon wando baki, Saboda zaman mashin, sai rolling data yi da dankwalin k'anta kasancewar yana da girma...
Dan babur din ta haye ta kunna hadi da nufar waje, kaka ta kalli Nu'aym tace "daure ka tashi, kaga ita har ta fice, ooh wanna yarinya da zuciya take ko tsoro bata ji, ni ina zan iya tuka babur, ko hawa ma bazan iya ba, domin jina zan dinga ƴi kamar a kwalta nake shawagi".
Danne dariyar sa yayi, ya lallaba ya bar gidan, tana zaune kan babur din, kasa dauke idanun sa yayi daga gareta domin wani bala'in kyau tayi kan mashin din, har yau yana mamaƙin saurin girma ɗa ciƙa da baby'nsa tayi. Da suka hada ido kuwa ya sakar mata harara, ta tabe baki zata yi kuka, ya dauk'e kai kamar bai gani ba...
Kan Babur din ya hau, da kyar ƴana cije leben sa, da suka yi mugun jaaa kamar ya shafa jan baki.... ai fa take suka gefe luuuuu, zasu fadi, Nu'aiymah har da dan ihun ta, tama saki babur din tana jiran ta jisu a kasa...
Cikin wani k'arfi dabai san yana da ragowar sa ba, ya kama babur din ya dawo dashi ɗaiɗai, ƴana cije leben azaba, kana ya kalli Nu'aiymah yace "lazy type, dama bazaki iya ba, kika fito da mashin din?"
Shagwa'be fusk'a ta yi tace "Papi na iya faa, daka hau ne abin ya fi k'arfina"
tabe baƙi yayi yace " Wai ba munyi fada ba? Karki ma kula ni, mara jin magana kawai"
"Kukan zallan shagwa'ba ta sakar masa tace " Allah Papi na daina, please ka daina fushi da ni"
"Ohh really? Dama kina gudun bacin raina? My friend mu tafi"
Wani hawayen sakalcin ta share, amma taji dadi, tunda yayi magana mai dan tsayi da ita, da alama ya fara saukowa...
Ba musu ta fara driving din a hankali, duk inda suka gifta sai an kallesu, wasu har suna gulma a tsakanin su wai mace ta hau mashin, wasu kuma burge su sukayi, dama haka rayuwa take...
Isar su kofar gidan malam Danliti yasa ta faka mashin din, kallon ta yayi yace ta fara sauka, kana shima ya sauka cikin taka_tsantsan.
"Shiga kiyi sallama da shi" inji Nu'aym
Ba musu ta nufi cikin gidan, ta tarar da mata uku wanda da alama matan malam Danlitin ne.
Kasa tayi cikin girmamawa tace "ina kwanan ku" bayan taƴi sallama.
Hada baki sukayi wurin fadin "lafiya kalau"
"Am... malam yana nan kuwa?" Inji Nu'aiymah.
"Eh yana nan, lafiya dai 'yar nan ko?" Babbar cikin matan ta tambaya.
"Eh lafiya, mahaifina ne yayi gocewar kashi, shine muka zo ya duba shi"
"Ai yo, Allah ya kiyaye gaba" kana ta nufi dakin malam din, babu jimawa ta fito tace "gashi nan zuwa" ga kujera zauna mana" matar ta fada tana nuna mata kujera yar tsugunno.
Murmushi daya bayyanar da wushirya ta tayi kana tace "a'a nagode"
Daidai lokacin malam Danliti ya fito rike da wata babban sallaya a hannunsa, matan suka hada baki wurin fadin "barka da fitowa malam" ya amsa. Itama Nu'aiymah har kasa ta gaishe shi, ya amsa a sake, kana ya shimfud'a sallayan a soro yace Nu'aymah ta fada wa Papi ya shigo.
Fita tayi waje tace "Papi wai yace ka shigo" bai ce komai ba, ya shigo tsoron yana lafiya da kyar domin ji yake tamkar an dora masa bulu inci takwas a kafar, ga matsananci azaba da zugi......
Nasan yayi kadan, kuyi hkr pls, wallahi na gaji😓
Share fisabilillah
Comment
Vote
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
*Written by*
Noor eemaan
*Wattpad*
@NoorEemaan
(Assalama alaykum, kamar yadda na fada a baya cewa wattpad dina yana ɗa matsala, domin nayi kuskure wurin saka username din. Domin akwai masu cewa suna son following dina na basu Wattpad name dina, alhamdulillah yanzu dai waccan tsahon acct din an goge shi, duk da mutanen sunyi following dina.
Ina rokon ku kada ku gajiya Ku sake following and voting dina dama wadanda basu taba yi ba, saboda Allah da Manzon sa.
Ga sunan wattpad din👉 @NoorEemaan Nagode sosai da kauna da kuke nunawa novels dina💖 )
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
Page 35-36
Gaisawa suka yi da malam Danlitin, kana ya lallaba ya zauna yana cije lebe, shi kan shi malam Danliti sai daya jinjina kai ganin yanda hannu da kafar Nu'aiym din suka kumbura.
Mikewa malam yayi ya koma cikin gidan ya dauko masu abubuwan dazai bukata na gyaran kana ya dawo, kallon Nu'aiymah yayi
"yanmmata dawo daga gefe domin yanzu zan yi masa gyaran"
"Toh" Nu'aiymah tace a sanyaye domin wani tausayin Papi'n ne ya cika zuciyar ta.
A hankali malam Danliti ya fara murzawa hannu kamar dai yana masa tausa, yayinda yake shafa masa wani man zafi, wani mugun zafi da baki ba zai iya fasalta tashi ba, ya shiga ratsa kwanyar Nu'aym babu abinda yake sai faman cije lebe idanunsa sun kada sunyi jajur, Nu'aiymah dake kallon sa sai faman share hawaye take, domin tasan ba k'aramin zafi yake ji ba
Ba zato suka ji "kwat" Allah ya bawa malam Danliti ikon mayar da kashin hannun ƙan saiti, Maimakon Nu'aym ya saki ihun azaba, sai Nu'aiymah ce ta saki ihu tace " auchhhhh! wayyo Allah Papi! Malam ka bari, aƙwai zafi"
Nu'aym kuwa azaba iya azaba ya sha ta, sai dai yayi matuk'ar jarumta.
"Sannu! sannu!! yaro, sannu da jarumta saura na kafan"
Sosai malam Danliti ya sha wuyar dawo kashin kafar daidai, domin gwara na hannun, haka ma Nu'aym wuyar daya sha ba kadan bane, domin har kwalla sun taru a idanunsa, amma bai bari sun zubo ba, yayinda kukan Nu'aiymah ya cika kunnen su, malam sai dariya yake mata, ganin ba ita aka yiwa ba, amma sai rusar kuka take....
"Baby stop!" Nu'aym ya fada cikin wahalaliyyar murya domin sam bana son jin kukan ta ko kadan.
Shiru tayi tana sakin shesheka, amma hawaye basu daina zuba a idanun ta ba, nan malam Danliti ya bashi wasu mai yace a dinga shafa masa. Godiya sosai Nu'aym ya masa, malam Danliti sai yaba jarumtar Nu'aym yake.
"Baby je ki daga kujerar lifan akwai wasu kudi ƙi ɗauƙo" kana ya kalli malam yace
"Malam nawa zan bayar"
"A'a dan samari, duk abinda Allah ya hore ka bayar, bana fada"
Jinjina ƙai ƙawai Nu'aym ƴaƴi
Bayan Nu'aiymah ta dawo hannunta dauke da kudin ta mikawa Nu'aym, ya yi alamar ta bawa malam din.
Mika masa tayi ta hannu biyu, kana Nu'aym ya mika mata hannunsa ta kama ya mike yana dan yamutsa fuska, goɗiƴa malam ya dinga zuba wa, domin kudin da yawa bai laifi, sai murna yake yau shi da iƴalan sa zasu sha jar miya lafiyayye da shinkafa.
Kamar yadda Nu'aiymah ta tuko Babur din a zuwa, haka a yanzu da zasu koma giɗa Nu'aiymah'n ce ke tuka su....
Bayan sun iso kofar gida, Nu'aym na kokarin sauka, ɗomin taji saukin shigar da ɓaɓur din ciki, Nu'aiymah tace "Papi ka zauna zan iya shiga da kai cikin gida".
Bai musa ba, amma a ransa ƴana yaba mata kan ƙoƙarin da ta yi, duk da shi ya ƙoya mata babur bai yi tunanin zata iƴa tuki har haka ba, kasancewar kofar a bud'e take yasa ta shiga gidan kai tsaye... Kaka dake zaune tana tsumayin dawowar su da bisu da kallo har Nu'aiymah ta faka mashin di'n.
Sannu! Sannu!! Allah sarki dan Nu'aymu na, kaji jiki kam, eh kaji jiki, gocewar kashi akwai azaba, sannu Allah ya kiyaye gaba danna, zo ka zauna, ka sha iskar Allah ta ala ko ka rage zugi" kaka tace tana nuna masa kan wata babban sallaya da take zaune a kai.
Zama yayi cikin dabara yana amsawa kaka, "zo ki zauna kema kika tsaya mana aka kamar soja"
Nu'aiymah bata amsawa kaka ba, sai zama d'ata yi gefen Nu'aym tana dora k'anta a kafadar sa...
Tabe baki kaka tayi kana tace "gulma, sai me dan baki zauna kusa dani ba? Ai zai koma aikin ne ya bar ni da ke, naga jikin wa zaki raba ke mai son jikin bala'i"
Murmushi da iyakar sa lebe Nu'aym yayi, a ransa yana mamakin ko me abin wanna doguwar maganar, oh kaka kenan Ya aiyana a ransa.
*JIGAWA*
"Baba mun yanke shawarar zuwa India da Raliya domin a binciki lafiyar ta, tunda dai suna da kwararun ma'aikata a can kila a dace tunda har yanzu babu sauki abu da da gaba yake yi, mun ma yi magana da Al'ameen kan batun tafiyar, yace da kanshi zai kaita" yaya Auwal ya karasa yana kallon baba
Numfashi baba ya sauke kana yace "toh Auwal, Allah yasa a dace, Allah ya kuma yi muku albarka ɗuƙan ku"
"Ameen" duk suka amsa idanun su kafe kan Raliya dake zaune, lokaci zuwa lokaci sai ta fashe da dariya mai sautin gaske, gashi kulllum sai ta burkita gidan gaba d'aya, tayi ta daga abubuwa tana watsar wa kamar mai neman wani abu.
Wanna kenan.
*SOKOTO*
Kaka na zaune tana cin fried rice da Nu'aiymah ta girka, domin baby'n Papi ba dai iya girki kala kala ba, musamman ma na zamani...
Yayinda Nu'aiymah dake durkushe gaban Papi tana shafa masa man zafi, idanun sa a lumshe su, har ta gama shafa masa kana ta mike ta mayar da man zafin ta dawo gefen sa ta zauna, hannu sa ta kamo tana ta wasa da azurfofin hannun sa.
A hankali ƴa fara ware idanun sa ya sauke su kan ta, hakan yayi daidai da dago sleepy'n eyes dinta, dake a lumshe a kodayaushe kamar mai jin bacci. Shagwa'be fusk'a tayi, domin har yanzu bai sakar mata fusk'a ba.
Dauke kansa yayi ya basar kamar bai ganta ba, cikin sakalci da shagwa'ba tace "Allah Papi bazan sake rawa cikin mutane ba kaji kayi haku'ri please Papi nah, kaka ki bawa Papi haku'ri kinji"
Kaka dake yagar naman kaza dake kan shinkafa tace "haba kai kuwa, sai kace ba muslimi ba da aka sansu da zuciyar yafiya hadi da haƙuri ba, yau kwana nawa yarinyar nan na rokan ka, amma ka ki hakura, kai wallahi ina jin da a zamanin firauna kazo daka yi bakin hali, haba dan Allah!"
Dariya ma kaka ta bashi, yana shirin yin magana Nu'aiymah tace "kai kaka firauna fa kika ce, ni dai ki daina danganta Papi na da firauna gaskiya" ta karasa tana turo baki gaba.
"Laila a ilallahu, ni zaki yiwa haka, wato ni zaki gwale ƙo, kin ma samu ina shigar miki, sai ta ja kwafa kana tace " zamu gauraya ne, bake mai uba ba" kaka ta karasa ta cigaba da cin abincin ta, bata kara kula su ba.
Dariya ce ta jiyo Nu'aym amma ya daure, kana a fili yace "ai dama ba a shiga tsakanin * 'ya da uba* "
Kallon Nu'aiymah yayi yace "baby'n Papi na yafe miki kinjiiiiiiii, amma idan kika sake rawa a wajen biki zan yi fushi sosai dake kuma bazan hakura ba.
Rungume shi tayi da k'arfi tana murna " auchhhh! Baby" Nu'aym yace
saurin tashi Nu'aiyam tayi tana fadin "sorry Papi" ita ta ma manta da ciwon sa, saɓoɗa farinciki.
Murmushi ya saki kana ya ja kunenta a hankali, nan suka dinki a binsu ta shiga zuba masa surutu tana bashi labari abubuwan daya faru baya nan, dama bata samu fuskar gaya masa ba, amma a ka'ida tun a ranar daya zo hutun karshen mako har wajen sha biyu dare suna hira, shakuwa da tsananin son junan su ya zarta tunanin mai karatu....
Haku'rin dai sister's na barku kuna ta jira😩👏 kuyi haƙuri da wanna, ina busy ne.
Share fisabilillah
Comment
Vote
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
Written by
Noor eemaan
Wattpad
@NoorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
(Pls do vote and follow me at wattpad @NoorEemaan)
(Kila kuga typing error🤒)
37-38
.................. Haka suƙa cigaɓa da rayuwar su ciƙin farinciƙi da annushuwa, Nu'aiymah ta dage da jinyar Papi'nta bama ta bari kaka tayi. Nan fa kaka zata shiga fada wai Nu'aiymah ta hanata samun lada, da dai sauran su, kaka rikici kenan abinda bakai fada bama yi take...
*** *** *** ***
Nu'aiymah ce sanye da uniform farare kal hadi da ratsin blue, Yayinda hijab ɗin ta ya kasance medium(maɗaiɗaici) shima fari, idanunta sanye farin glass daya yi matuk'ar amsar ta, kafarta sanye da canvass farare. Kasancewar Nu'aym ya sanja mata makaranta zuwa na private (ta kudi).
Jakar goyo ce a bayanta baka, hannun ta rike da wani bakin Leda data yiwa Papi tsaraban aya, biscuit, alawa, egg roll da spring rolls sai zobo da har yanzu da sauran sanyin sa, domin mutum zai iya hango hakan ta ledar.
Sosai ake rana, daga yanda take tafiya a hankali tamkar mai tausayin kasa zaka dauka bata jin zafin ranan, sai dai ba haka bane tsananin gajiya ne, domin yau ko break ba a bari sun fita ba, Saboda karatu daya ɗau zafi...
Zumudi take, burinta taje giɗa tayi tozali da Papi'nta, tayi kewar sa tun safe, dama da kyar taje makarantar, taki tafiya sai faman kuka taƙe, wai bazata tafi ta bar shi ba, sai ɗata ga ɓacin ransa sannan ta tafi
domin har yanzu bai koma aiki ba, Saboda jikin sa bai gama warware ba, ya kuma sanar, har an turo mutane biyar ɗa suka zo duba jikin sa daga company'n nasu....
Ta sha ƙwanar layin gida ƙenan taji ana ta danna horn a bayanta, tafiyar ta ta cigaba da yi batare da ta juyo ba, sallama taji wata had'add'iyar murya tayi ta basar bata juyo ba, amma ta amsa a ranta, saɓoɗa muhimmancin ta.
Ta danyi nisa taga ansha gabanta da wata motar hummer jeep, kaucewa tayi ta cigaba da tafiya, ganin da gaske bazata tsaya ba ya sanya mamanllaƙin motar fitowa daga ciƙin motar sa.....
Hada'dden saurayi ne mai kyau hadi da kuruciya ya sha wasu had'add'un English wears, cikin sauri ya tari gabanta yace "haba mai kyau, yanayin ki ya nuna ke mai tarbiyya ce, sannan ya nuna cewa daga gidan mutunci kika fito, an kuma san duk wani mai tarbiyya da girmamawa dan Adam, tunda Allah subhana wata ala ya karrama dan Adam, ko ba komai ai kya masa mun sallama, duk da ba mutuncin mace bane a tare ta a titi, am sorry for that, amma ki bani mintuna biyar dan Allah, I know kin gaji daga school kike please mai kyau" ya karasa cikin wani salo.
"Afuwan, ina sauri ne please" Nu'aiymah ta amsa tana kokarin wucewa.
Kara shan gabanta yayi yace "dan Allah ki saurare ni, bazan bata miki lokaci ba, ni kaina ina saurin ne, amma ganin ki ya sa bazan iya barin ki ba, ba tare ɗa nayi miƙi magana ba"
Dan yamutsa fuska baby'n Papi tayi ita ala dole yanmmata(😹😜) tace "alright ina jinka"
"Nagode mai kyau da wanna damar, da farko dai sunana Habib Husain ni dan nan garin sokoto ne, ina aiki a company'n MTN, sannan ina zaune tare da iyayena ɗuka ɗai anan sokoton, ko zan iya sanin sunan ki?"
Habib ya fada yana jifan Nu'aiymah da wani kallo mai kashe sassan jiki.
Dan turo baki tayi domin ba kadan take jin ranar ba, a taikace tace " SUNANA NU'AIYMAHTOU NU'AYM AHMAD "
"Wow! Nice name, ina son sunan ki, but it seems kin gaji da yawa bani number'n ki ma yi waya"
Dan waro ido tayi kana cikin yarinta tace "Papi na baya bari na rike waya, dana kaka ma nake yin game"
Shagala yayi da kallonta, sosai yarintar ta ta tafi da hankalin sa, murmushi ya saki kana ya sanya hannunsa a aljihun wandonsa ya ciro wayar iPhone 11promax yace "ga wanna ki fara maleji(manage) kafin na sanja miki sabo, domin kin girmi wanna wayar mai kyau nah"
"Sake waro lumsasun idanunta tayi tace " a'a Papi zai yi fushi da ni bana so, ƴace ƙaɗa na ƙarbi aɓin ƙowa"
wow! irin macen da naƙe fata da muradi kenan wato mai tarbiƴa ya aiyana a ransa amma a fili "Sai kice sirikin sa ne ya baki" Husain ya fada yana son ta karbi wayar.
"A'a nagode sai anjima" inji Nu'aiymah.
"To tsaya, bani number'n kaka zan kira ki, karki ce a'a please na roke ki da Allah"
Dan Jim tayi Kana ta amsa ta sanya masa, saboda kada ya sake tsayar da ita yasa tayi gaba abinta, bata ma tsaya sauraran abinda yake cewa ba.....
Zaune ta tarar da kaka da Nu'aym suna hira jefi_jefi ɗuƙ ɗa yawancin maganar kaka ce take yin sa, domin Nu'aym hankalin sa naga baby'n sa ganin har karfe biyu bata dawo ba....
Sallamar tace ta katse masa tunani, wani sanyin dadi ya ratsa zuciyar sa, a fili sai ya balla mata hararan wasa, tabe baki tayi irin na shagwa'ba kamar zata saki kuka tace "Papi nayi laifi ne?"
"Eh mana tun d'azu ina jiran dawowar ki, amma har after 2 baki dawo ba?"
"Am sorry Papi kajiiiiiiiii"
"Toh na hakura 'yar albarka"
"Ke dai gadon bakin hali kika yi wurin ubanki, ace ki dawo daga makaranta ba zaki gaishe ni ba, ni ba mutum bace, wato nayi kankanta baki ganni ba ko, ƙo kuma ban isa ki gaishe ni ba, uhm yar ganin ɗama?"
Dafe kai Nu'aym yayi, ko yaushe baby'n ta ɗawo da zata ce bata gaisheta ba? kallon Nu'aiymah yayi yace "baby please talk to kaka, if not she won't allow us to receive fresh air" Nu'aiym ya fada da turanci gudun magana amma bai tsira ba, suka ji tace "toh meye na kiran sunan kaka a karyar Singlishi(English) idan ba tsoro ba ka fada da yaren hausa mana, gabadaya kun aro karya turancin ku, toh bari kaji baka birge ni ba ehe!, ina alfahari da yarena dama al'ada ta, amma ku yaran zamani sai kayar turanci wai ƙu boko ko...?"
"Kaka sorry kinji, ina wuni na sameku lafiya" inji Nu'aiymah ta na kumshe dariyar ta.
"Lafiya nake ras kuwa, yar ganin dama sai yanzu zaki gaishe ni?"
Nu'aiymah bata kula ta ɓa, ta kalli Nu'aym tace "Papi I bought kayan dadi for you daga school ɗinmu"
Kaka jin an kira *kayan dadi* domin shine kadai abinda ta fahimta a turancin, babu abinda take sai zube ido take taga me a ciki leɗar.........
"Really baby? Thanks 'yar gidan papi'nta" inji Nu'aym.
Murmushi Nu'aiymah tayi ta fara fito da duka kayan ta zube su gaban sa, dariya ce ta taho wa Nu'aym "ooh baby rigima ina zan kai duka tarkacen nan?"
Cikin shagwa'ba ta fara dire kafafu tace "Allah papi ka cinye duka kai na siyowa faaaaaa"
Rike kafafun da take ta buga wa a kasa ƴayi, kana yace "it's alright baby, amma ki min haku'ri ba duka zan ci ba, like this ones..." Ya nuna aya, biscuit, da alawan.
"Su ki cinye na yafe, tunɗa dama kece gwanar zaki"
"Toh Papi nah" ta fada cikin murna domin ba komai yake yarda yaci ba, musamman idan ya bai san waye ya girka ko ya hada abin ba, egg roll din ta sanya masa a baki ya gutsira, lumshe ido yayi yana girgiza kai alamun yayi dadi domin sanya ta farinciki....
Dariyar farinciki Nu'aiymah ta kyalkyalle dashi tace "da dadi ko Papi?".
" sosai ma 'yar Papi, Amma idan da ke kika yi, nasan sai na cinye leɓena Saboda tsabar dadi, I know my daughter is a good cook"
Murmushin jin dadi ta saki ganin an ƴaɓe ta.
"Uhmmmmm duniya" Kaka tace tana tafa hannu, daman ta jima tana kallon su kamar taga TV, bazata iya yin shiru ba hakan yasa tace "wato yarinyar nan ban taɓa sanin cewa bakya sona ba sai yau, ki siyawa wa ubanki abin tabawa amma ni da nake siya miki abu in naje unguwa ki kasa siyo min koda yar aya nan ce, kin manta ranan naira na gugan naira har dubu d'aya na siya miki wani dan kunne na yanmmata Saboda nasan zai miki ƙƴau, Saboda kin mai da ni gantalalliya bansan ciwon kai na ba, shine bazaki iya taho min da komai ba, ai shikenan kuma wallahi sai na dauka na ci, ɗama bakincikin ɗanɗanawa kuke min" tana gama fadin haka ta wawuro springs rolls hadi da zobon ta nufi dakin ta harda saka key kana ta dan daga murya yanɗa zasu ji tace "marasa kirki, kuma sai na cinye duka zan fito"..........
(Am so sorry habibtie's for keeping you waiting, ina busy ne kwana nan, wanna ma a tsatsaye na muku shi💖)
Thank you for reading Papi ne!💞
Share
Vote
Comment
Nooreemaan
07082281566
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
*WATTPAD*
@NoorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
39-40
............... Wata dariya suka sanya, Nu'aiymah har da kwallan mugun ta, kaka rigima, toh meƴe abin shiga dak'i har da sa key? Bayan Nu'aym ya gama cin egg roll din shi, ya ce ya ishe shi, kana Nu'aymah ta shiga dakin ta domin ta sanja kayanta, wasu riga da skirt na wani material mai taushi ta sanya daƴa fidda hadaddiyar surar ta, dankwalin ta yana a k'anta, domin tasan idan ma bata d'aura ba papi sai ya sa ta d'aura di'n, kasancewar bata son daura dankwali...
Turare ta fesa sama sama domin Nu'aiymah akwai son k'amshi, man zafin da take shafawa papi ta dauka kan dressing mirrow dinta ta fito, hakan yayi daidai da bud'e kofar da kaka tayi, wata dariya ce ta sake tahowa Nu'aiymah tuna abinda kaka tayi dazu, cikin tsokana tace
"kaka kin fito"
Bata rai kaka tayi tace "toh bazan fito ba? Kaji min ja'irar yarinya, bayan kin gama min rowa zaki min magana, yanzu dan baki da kirki 'yar nan akwai abin dadin nan amma bakya siyo min?".
Gimtse dariyar ta tayi, tasan idan bata amsawa kaka ba, tofah yau ta dinga mita kenan har dare, dan haka tace
"Toh kaka zan dinga siyo miki kullum kinji"
Washe baki kaka tayi kana tace "ko ke fa 'yar albarka" ta karasa tana shiga toilet.
Da kallo Nu'aym ya bi kaka yana murmushi, a ransa yana add'uar Allah ya kara wa kaka tsahon rai domin ita din farincikin su ce.....
"Papi bari na shafa maka man ka, na manta da safe"
"Ai dole ki manta da safe, baby rigima" inji Nu'aym idanun sa kafe k'anta, har yau ya kasa yarda cewa baby'nsa dake jaririya ce ta dawo budurwa mai kyawun gaske....
Boyayyen ajiyar zuciya ya sauke, ya lumshe idanun sa, kana ya ware su kan fusk'ar ta... Tana tsugunne gaban sa tana shafa masa man zafin, bud'e kofar bandakin da kaka tayi ya sanya shi dauke idanun sa... Yace "baby kinyi sallah kuwa?"
Kallon shi tayi tace "Papi nayi tun a masallacin school dinmu"
Jinjina kai yayi, ta cigaba da shafa masa man ta na zuba masa surutu, nan dai suka cigaba da Hirar su, harda da kaka dake basu labari suna ta dariya, bare ma Nu'aiymah har da kwalla, Nu'aym kam sai dai yayi murmushi.....
****** ******* ******
Bayan sati biyu Nu'aiym ya koma bakin aikinsa cike da kewar su.... Kamar koyaushe Nu'aiymah tayi kuka, hakan ke kara karya zuciyar Nu'aym.
Ɓabban burin shi yanzu ya siya musu gida a jigawan, domin su koma kusa dashi hankalin shi zai fi kwanciya idan yana ganin su tare a muhalli daya.
Bayan kwana biyar da tafiyar Nu'aym, kaka na zaune a parlour da misalin karfe sha biyu na rana tana kallon film a tashar MBC ACTION.
Wani film na fada suke haskowa, kaka fadi take "A'a a'a kai wannan mutanen baku da mutunci wallahi, sai fada kuke kuna zub da jini abu bai yi k'yau ba" wani ihu ta saki ganin an caka wa wani wuka tace
"karka kashe shi, karka kashe yi, wayyo! Kaga mutane masu zuciyar dutse kamar na firauna" abin dariya har rufe fuska kaka keyi, wai kada ta ga yanda aka cake wani da wuka...
Ringing d'in wayar ta ya dauke mata hankali daga kallon fim din da take, daukan wayar tayi, wanda yanzu Nu'aym ya sanja mata zuwa *infinix smart5* a kunne ta kara bayan ta daga tace
"assalama alaykum"
Daga dayan bangaren habib Husain ya gyara zaman sa kana cikin ladabi yace
"kaka ina wuni"
"Lafiya lau, manyan kalau? Sai dai ban shaida mai magana ba"
"Lafiya kalau kaka, sunana Habib Husain, Nu'aiymah ce ta bani number'n ki, na hadu ta ita lokacin data dawo daga makaranta, ban samu kira bane sai yau"
"Ai yo dan albarka, tabbas Nu'aiymahtou jika ta ce, Nu'aiymahtou! Nu'aiymahtou!! Kizo za a yi magana dake" kaka tace cikin daga murya fusk'ar ta a washe.
Nu'aiymah dake kitchen tana hada masu lunch(abincin rana) ta zo falon cikin sauri, a tunanin ta Papi ne, domin ita ta manta da wani shafi na Habib Husain
"Kaka Papi ne?" Tace bayan ta shigo falon
"A'a ba shine bane, karbi katinsa na tafiya a banza"
Amsa tayi ta fito waje, tana tunanin waye?
"Assalama alaykum" tace cikin zazzak'ar muryar ta.
"Wa'alaikumu salam mai kyau nah" cewar Habib Husain cikin taushin murya.
Take ta fahimci mai magana, a fili tace "ina wuni"
"Lafiya lau mai kyau nah, ya kike haba gaɓa daya kin manta dani ko? Gashi ni kin sace zuciya ta, kin hana ta sukuni, tun daga ranar dana ganki kullum cikin begen ki nake, na azabtu da rashin ko da jin muryar ki ne, amma yanzu naji sanyi a raina, fatan kina cikin koshin lafiya?" Ya fada cikin iyakar gaskiyar sa kana cikin kulawa.
Lumshe lumsasun idanunta tayi, masu kama da mai jin bacci, wani yanayi taji a jikinta, domin kalaman sa suka tsaru sosai a kunnuwan ta.
Ware idanun tayi tace "Alhamdulillah ina lafiya"
"Masha Allah naji dadi jin haƙan mai kyau nah, gaskiya naji dadi yanda kaka ta amsa gaisuwata"
Murmushi Nu'aiymah tayi, ba tare da tace komai ba.
"Ki sa min rana mai kyau nah domin in zo gareki, idanuna cike suke da kwadayin ganin ki, please and please karki ce min a'a " ya karasa cikin wani salo mai tafiya da zuciyar wacce aka yiwa.
Murmushi ya subuce mata, ba tare da sani ba, a fili tace "ni ban sani ba, duk ranar da ka so zuwa"
Cikin jin dadi Habib Husain yace "wow! Nagode da wanna damar da kika bani, in sha Allah zaki iya ganin na akodayaushe, bye take care, I Miss you" kit ya kashe kiran.
Ajiyar zuciya Nu'aiymah tana jin wani yanayi a tare da ita, kaf din rayuwar ta babu namijin data saba dashi, sannan yake gaya mata magana mai dadi sama Papi'n ta, amma yau da Habib Husain ya gaya mata kalamai, wanda ba wai tafi jin dadin na Husain din bane fiye da na papi, a'a kawai salon sa ne ya sanya kalaman suka tsaru har suka samu muhallin zama a zuciyar ta...
Falon ta koma domin mayar wa kaka wayar ta, bayan ta duba girkin ta.
"Kaka ga wayar"
Ba tare da kaka ta karbi wayar ba tace "ke! 'yar nan, dama kinyi saurayi ba labari? Oh duniya yarinyar nan akwai ki da zurfin ciki, yanzu da bai kira waya ta ba, bazan sani ba"
Turo baki Nu'aiymah tayi tace "kaka ni fa ba saurayina bane"
"Kaji min ja'ira, idan ba saurayin ki bane, meye na bashi lamba ta? Kinga banason iyayi idan ma kina so, ai ba wani abu bane, daga jin muryar yaron nasan yana da kirki, dan haƙa ina miki add'uar Allah ya tabbatar mana da alkhairi, ai wanna abin farinciki ne"
"Nifa kaka ba fa cewa yayi yana sona ba, kawai ranar nan ne, na dawo daga makaranta shine ya biyo ni, daya matsa min da yawa shine na bashi lambar ki" Nu'aiymah ta fada tana Turo bakin shagwa'ba
Dariya kaka tayi tace "yaro yaro ne, yaro man kaza"
Nu'aiymah bata fahimci maganar kaka ba hakan yasa tace "kaka kin ji wai zai zo"
"Ai ba matsala, Allah ya kawo shi lafiya, yaushe zai zo di'n"
" kaka bai fada min ba"
"Toh ai shikenan, yanmmatan kaka, wai yarinya ta girma, mun kusa samun suriki" ƙaka ta faɗa a zolaye.
"Kai kaka dan Allah faa" Nu'aiymah tace cikin kunya tana barin dakin...
Da kallo kaka ta bi ta tana Dariya, ita kam zata so Nu'aiymah tayi aure a kananun shekarun ta....
Bayan kwana uku, da magriba Nu'aiymah da kaka na zauna kan sallaya sanye da hijab da alama sallar suka gamawa iddar wa, da carbi a hannu su suna ja. Suna a haka wayar kaka ta fara ringing, alamun ana kira, kasancewar wayar na gefen Nu'aiymah ya sanya ta ga sunan mai kiran kamar yanda tayi saving da * Ya Habib Husain.....
Manage please🙏
Afuwan habibtie's in sha Allah daga yanzu ranakun posting sun dawo sau uku a sati, domin wallahi busy da nake ciki ya sanya hakan, bana da lokaci kwata kwata wallahi, ku tayani add'ua kan abinda nake yi yanzu, Allah ya bani sa'a.
ina fatan zaku min haku'ri... Ranakun posting din sune kamar haka monday, Thursday, Sunday. Amma matuk'ar na samu lokaci a sauran ranakun da ban ambata ba, toh zaku iya ganin update, amma kusa a ranku cewa ranakun dana ambata wato litinin, alhamsi, da lahadi suna ranakun da tabbas zaku ga posting.
Ngd sosai da kauna da kuke nunawa books dina, ku sani a addu'oi'n ku👏 Noor na muku sahihiyar kauna💞
#Share
#Comment
#Vote
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
*WATTPAD*
@NoorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
*(Assalama alaykum ya jama'a ina gaida ku my fans a ko ina kuke a duniya da Wanda na sani da wanna ban sani ba. Na fara posting din novel dina na farko mai suna *RAYUWAR FAHEEMAH* nasan wasu sun fara karantawa... dalilin daya sa na sake reposting din labarin Saboda abubuwan daya kunsa, Wanda zan so kowa ya karanta ya amfana, sannan a lokacin da nake littafin mijin Ammina ne sila nayi posting dinshi, sai dai rashin lokaci yasa nake turowa da yawa wani har readmore goma, fiye da haka ma nayi posting a lokaci d'aya, ma'ana complete din labarin na dawo dashi page 10 gaba daya kana a kwana goma. Hakan yasa bakowa ya karanta ba, Saboda yana da yawa sosai, shiyasa yanzu na sake reposting din shi, a yanda yake page by page. A cikin labarin akwai fadakarwa, wa'azantarwa, tsantsar mugunta, soyaayya mai tsafta da babu algus a ciki, da dai sauran su. Dan haka ku biyo ni comment dinku kadai nake bukata already ina da complete din novel din)*
Page 41-42
..........kaka da ta shafa add'ua ta dube ta hadi da cewa "waye ne?"
"Kaka ya Habib Husain ne" ta fada tana nuna wa kaka fusk'ar wayar.
Kaka da ba a iya mata tace "yau naga ikon Allah, toh ni iya karatun ku na boko nayi ne da zaki nuna min fusk'ar wayan? sannan kin bar bawan Allah yana ta kira ana ta ja masa kudi, fisabilillah fa"
Dariya da Nu'aiymah bata shirya yi ba ya subuce mata, "ooh kaka ta ya ya za a ja masa kudi bayan ban daga kiran ba" Nu'aiymah ta karasa tana daga kiran.
"Assalama alaykum" tace cikin sanyin murya
"Wa'alaikumu salam, mai kyau nah kin yini lafiya?" Inji Habib Husain
"Alhamdulillah" Nu'aiymah ta amsa.
"Masha Allah, ina bakin gate dinku"
Gabanta ne ya dan fadi, Saboda yau ne karo na farko da wani da namiji zai zo wajen ta, ba tare da ta bashi amsa ba, ta kashe wayar ta kalli kaka hadi da cewa
"wai yace yana waje kaka"
"Toh ki tashi kije ko?"
Da hijab d'in jikinta ta fita, tsaye ta hango shi jikin motar sa yana danna waya sanye yake da shadda blue color, da ya sha dinkin zamani, tun kafin Nu'aiymah ta karaso wajen, k'amshin turaren sa ya kaiwa hancin ta ziyara, wani lumshe ido tayi, domin k'amshin yayi mata dadi sosai.
Jin takun tafiyar ta yasa shi dago kansa yana sakin murmushi, kana ya mayar da wayar sa aljihu yana jiran isowar ta.
"Assalama alaykum ina wuni" tace kanta na kallon wani gefen
"Wa'alaikumu salam, lafiya lau mai kyau nah, ya gida?"
"Lafiya lau" ta amsa
"Ya kuma kaka?" Husain ya sake tambaya
"Tana lafiya" Nu'aiymah ta amsa
"Mu shiga mota ko? Saboda kada ki gaji a tsaye"
"A'a nan ma yayi"
ta amsa masa, wani yanayi mai kama da bakunta take jin kanta a ciki, domin yau shine karo na farko da ta tsaya gaban wani da namiji bisa radin kanta, Papi'nta shine namiji da ta fi sabawa da shi a duniya, a yau da take tsaye gaban wani da namiji sai take jin wani yanayi a tare da ita.
"Ok yanda mai kyau nah tace haka za a yi" Habib Husain ya fada cikin salon daukar hankali.
Murmushi kawai Nu'aiymah ta sakar masa ba tare da tace komai ba.
Gyaran murya Habib Husain yayi yace "am fadeelah ina so ki bani nutsuwa da hankalin ki please kinji?"
"Toh" ta amsa.
"Maganar gaskiya ina son ki, so bana wasa ba, ba kuma nazo da niyyar yin wasa da rayuwar ki bane, ina so ki bani dama na shigo cikin rayuwar ki domin na nuna miki tsantsar kauna da nake miki"
Shiru tayi kamar ruwa ya cinye ta, k'wak'walwarta ya toshe ta ma rasa tunani da amsar bashi, sun kai mintuna biyar a haka....
ya fahimce ta, domin ita din karamar yarinya ce bata san komai a fagen soyaaya ba, hakan yasa yace
"babu amsa ko? Na fahimce ki, zan baki lokaci kiyi tunani zan d'awo domin jin amsa ta, ki je gida gashi ma ana kiran isha, ki gaida kaka I love you"
Dummm taji Kalmar a brain dinta, take Papi ya fado mata a rai domin shi ke yawan gaya mata wanna Kalmar ita ma ta gaya masa, bata bashi amsa ba ta shige gida abin ta....
Da murmushi Husain Habib ya bita da shi, sai da ya ga shigar ta cikin gidan kana ya saki ajiyar zuciya a fili yace "ki Saba dani a hankali mai kyau nah" ya na fadin haka ya bud'e motar sa ya shige...
****** ******* *******
*JIGAWA*
Bangaren su Raliya kuwa sun je India wanda kusan watan su uku a can, kwararrun likitoci sunyi iya bakin kokarin su gurin ganin cewa an gano matsalar dake damunta sai dai result ya nuna babu wata matsala, gashi kuma a zahiri tana da cutar tabin k'wak'walwa, asibiti kusan 3 Al'ameen ya Sanja domin a tabattar sai dai duk amsar daya ce, sosai kan Al'ameen ya d'aure, kenan meke damun Raliyar sa?
Haka suka d'awo gida jikin Al'ameen a sanyaye, lokacin daya sanar da su baba abinda ya faru sosai jikinsu ya yi sanyi, nan take baba ya d'ora ayar tambaya kan cutar yar tasa...
****** ******* *******
Kimanin wata biyu kenan har yanzu dai babu wani sauki daga cutar Raliya, gabadaya hankalin Al'ameen ya sake tashi, saidai uwar gidan shi Mariya na matuk'ar kokari wurin kwantar masa da hankali....
Kamar yau Raliya na zaune a falo, sai faman hargitse falon take Yayinda Mama da baba na zaune suna tattaunawa kan maganar cutar Raliyan.....
Kawai suka ga ta fara amai gaba daya ta bata jikinta, cikin damuwa mama tace "malam ni fa ban gane wa jik'in Raliya ba , domin haka shekaran jiya tayi aman nan, ga jikinta duk ya sanja, malam bana ko tamtama yarinyar nan na da shigar ciki.......
please Manage🙏 banda lokaci ne, a tsatsaye nayi wanna Saboda cika alkawari, zan sake Baku update ranar lahadi kamar yadda nace.
Share fisabilillah
Comment
Thank you for reading my novel
Papi ne!
NoorEemaan
07082281566
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
*WATTPAD*
@NoorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
_my people a page din daya gabata nayi mistake, a inda Habib Husain ya zo wurin Nu'aiymah, Maimakon in saka Nu'aiymah sai na sa Fadeelah, toh ayi min afuwan typing error ne, duk da na gyara a lokacin ta Nafessah Aleeyu (sweetheart) ta fada min, amma still wasu sun karanta, toh karku rikice Nu'aiymah zan saka, Thank you so much my feenah for the correction Allah ya bar kauna_
Page 43-44
............... Cikin tsananin mamaki malam baba ya kalli mama yace "anya kuwa? ta yaya hakan zai yu?"
Murmushi mama tayi domin ta fahimci cewa baba bai yarda ɗa zancen ta ba, a fili tace "malam bana tamtama tafiyar su India duba lafiyar ta hakan ta faru"
Shiru malam baba yayi yana juya maganar mama, a ransa yana jinjina kokarin irin na Alameen, "oh yaran zamani sai dai a barsu, basu da haku'ri" baba ya fada a fili
Murmushi mama ta kara yi, ita farincikin ta tunda da aure tsakanin su ai da sauki, kara kallon baba tayi tace
" ya kamata a sanar da shi yaron nan Al'ameen yasan da maganar ko?"
Jinjina kai malam yayi cikin gamsuwa kana yace "haka ne, amma kafin nan zamu kira likita ya duba ta, ba dan ban yarda da maganar ki ba, a'a sai dan mu ƙara tabbatar wa"
"Toh hakan ma daidai ne malam" Mama tace tana sake maida idanun ta kan 'yarta tausayin ta fall ranta...
Babu jimawa doctor yazo wanda shine family doctor din su, bayan ya gama yi mata gwaje_gwajen daya dace ya tafi, yace zuwa yamma idan ya tashi daga hospital zai kawo sak'amak'o....
Nan mama ta kai ta toilet ta gyara mata jikinta hadi da yi mata wanka, nan mama ta kara tabbatar da cewa shigar cikin gare 'yarta domin komai na jik'in ta ya sanja, gashi ta ƙara uban hasƙe.
***** ***** *****
Da yamma kamar yadda likita yayi alkawarin dawowa ya kuwa zo da result din, bayan yan gaishe gaishe ya shiga sanar da su malam cewa Raliyan na da shigar ciki na wata hudu.... Nan ya rubuta magani hadi da abubuwan daya dace ta dinga ci, godiya su malam baba suka yi masa kana yayi musu sallama ya tafi.
"Malam kaji ko? Ni fa na san yarinyar nan ciki tare ta, amma sam ban san cewa ya kai har wata hudu ba, ya kamata a sanar da yaran duka har Al'ameen ɗin" inji mama
Murmushi malam baba yayi kana yace "dole za a sanar dasu, yanzu zan kira 'ya'yyenta, amma banda Al'ameen a bari sai gobe, domin yanzu yana cikin iyalin sa, babu dacewa a sanar dashi gudun shiga hakkin ita Mariya (uwar gidan Al'ameen) a bari gobe da safe sai a sanar dashi"
"Toh" mama ta amsa wa mijin nata, domin tun a zamanin kuruciya bata taba yi masa musu ba, bare yanzu.
Nan baba ya shiga kiran y'ay'an nasa ya sanar dasu, gaba daya sunyi farinciki, sai dai sunyi mamakin ta yanda Al'ameen ya iya kusantar ta duk da bata a hayyacin ta, sai ɗai ba abin mamaki ɓane iɗan aka yi ɗuba da irin tarin soyaayar da yaƙe mata...
*WASHEGARI*
Da misalin karfe goman safe baba ya kira wayar Al'ameen...
Al'ameen dake hanyar zuwa office din shi ya ga kiran ɓaɓa, domin girmamawa surukin sa ya yi parking motar a gefen titi kana ya yi picking call din...
"Assalama alaykum, barka da safiya baba"
Cikin muryar dattako baba yace "yawwa Al'ameen ka tashi lafiya?"
"Alhamdulillah baba"
"Toh masha Allah, nace idan baka wani uzuri kazo ina neman ka yanzu"
"Toh toh baba gani nan" ya fada yana katse kiran Yayinda yaji gaban sa ya dan fadi domin baba bai taba yi masa irin wanna kiran ba.
A fili ƴace "Allah ƴasa lafiƴa"
Take ya juyo akalar motar zuwa hanyar gidan, kasa da mintuna sha biyar ya isa, bai shigar da motar cikin gidan ba, sai a waje da yayi parking.
Zaune ƴa tarar ɗa baba, mama, dama Raliya dake ta barnan ta, hadi da yan kananun maganganun da ba a fahimtar abinda take cewa.
Har kasa ya tsugunna ya gaida surukan nasa, kana ya yi kasa da kansa yana dan satar kallon Raliya da bata san ma yana yi ba.
Gyaran murya malam baba yayi yace "Al'ameen shin kana da masaniya kan cewa Raliya na da shigar ciki, domin sai jiya muka taɓɓatar sak'amak'on amai da take yi, muka kira likita ya yi gwaji ya kuma tabbatar mana da tana cewa cikin ya kai ƙimanin wata hudu yanzu, ga sak'amaƙon gwajen nan"
Hannu Al'ameen yasa ya karbi takardan, Bata tare da ya ankara ba, murmushi ya subuce masa, kenan making love da yayi da Ita a India Allah ya bashi sa a ta samu ciki, farincikin da yake ji a zuciyar sa bazai mitsaltu ba, kunyar ganin idon surukan sa ne, ya hana shi kasa nuna farincikin sa muraran...
Cikin ladabi yace "bana da masaniya sai yanzu, amma nayi farinciki sosai baba, kuyi hakuri dan Allah..."
"Kul Al'ameen, baka yi mana komai ɓa, dama so muke mu ji daga bakin ka, Allah ya raba lafiya" ɓaɓa ya fadi haka yana mikewa, Yayinda Mama ma ta bi bayan shi...
Yana ganin fitar su yayi saurin dawowa wajen Raliya hadi da bata wata K'yak'yyawar runguma, ihu tasa tana ƙoƙarin guɗuwa, yayi saurin rufe mata baki yana girgiza mata kai, Turo baki tayi kamar 'yar yarinya kana ta kafe shi da ido kamar mai son tuno wani abu.
Murmushi al'ameen yayi tuno lokacin da ya aure ta, sosai take da shagwaba wanda hakan na burgeshi sosai... tsam ya kara rungume ta yana jin farinciki a ransa, take kuma hawaye suka zubo masa tuno da gudan jinin sa da har yau ba a san a wani duniya take ciki ba, kila tana raye ko tana Mace Allahu masani.
Cikin ta da ya dan tasa ƙaɗan, ya ke shafawa yana jin farinciki mara mitsaltuwa a ransa.
Ya jima sosai a gidan har sai da tayi bacci ya ƙwantar ɗa ita kana ya tafi da niyyar da yamma zai d'awo.
Da yamma ya dawo cike da kayan marmari hadi da Duk abinda yasan zata bukata, malam baba ya shiga fada kan kayan sunyi yawa, haku'ri ya shiga bawa baba, a ransa ƴana ƴaɓa kyawun halin surukin nasa, domin sam bai ɗamu da duniya ba, a kuma wanna turɓan ya dora ƴaƴƴen sa a ƙai, sai karfe takwas ya bar gidan cike da kewar Raliya'nsa da abinda ke cikin ta.
*SOKOTO*
Kwance baby'n Papi take a kan gadon ta, sanye da pencil trouser sai vest white color Yayinda kanta ke sanye cikin hula, sosai take tunanin kan maganar Habib Husain, tama rasa wani irin amsa ya dace ta bashi idan yazo jin amsar sa, ga kullum cikin kiran waya yake yana kashe ta da kalaman sa masu rikitata.
A ranta dai bata jin son so, sai dai kulawar sa gareta ya sanya ta fara tunanin shi, hadi da kokarin koyawa kanta ta yanda zata so shi.
Domin soyaayyar mutane biyu kadai take ji a ranta, da kuma shi ta girma, ma'ana PAPI da KAKA....
Tana cikin wanna tunanin ta ji kiran kaka, a hankali ta sauke ƙyawawan kafafun ta kasa kana ta fito, bata ga kaka a waje ba, haka ma falo, hakan yasa ta nufi dakin ta, zaune ta tarar da ita tana jin ayaba ga waya makale a kunnen ta, zama tayi kusa da kaka tace
"gani kaka"
"Yawwa Nu'aymu gata nan, ubanki ke kira" ta fada tana mikawa Nu'aiymah wayar
Cikin farinciki Nu'aiymah ta amsa tace "Assalama alaykum Papi nah!"
Daga bangaren Nu'aym kuwa yana zaune a office d'insa, lumshe ido yayi jin muryar ta, a fili yace "wa'alaiki salam, baby nah kina lafiya, meyasa naji voice dinki so cool haka, oya gayamin maza wa ya taɓa min ƙe"
Kaka dake jin su tabe baki tayi hadi da cewa "karshen kulawa kayi tsuntsu daga can kazo nan yanzu in ba tsoro ba, yarinya gabadaya ka gama shagwa'ba ta, sai aukin iyayi ta iya"
Kukan shagwa'ba Nu'aiymah ta sanya har dirdire kafafu tace "papi kaji kaka ko? Ni ka dawo please, I have missed you a lot, ka dade wanda karon sosai papi"
Wani yanayi da ba zai mitsaltu ba ya shiga ratsa kwanyar sa, sosai yanayin shagwa'bar ta na ƴanzu ya tafi da shi fiye da na ko yaushe, gudun kada yayi abin kunya da 'yar tasa Zata fahimta ya sashi gyaran muryar, kana ya dauki ruwan gora dake gaban sa ya sha fiye da rabi yace
"sorry my baby stop crying kinji zan d'awo soon aiki ne ya min yawa, ok? Suprise zan miki, me kike so na kawo miki, ɓa zan kawo wa kaka komai ba, hakan yayi miki uhm baby?"
"Yeeeeeehhhy! Eh Papi kada ka kawo mata komai, irin chocolate din ranna nake so, sai *Nutella, da Nutella b ready* nake so kajiiiiii Papi nah" ta ƙarasa ciƙin shagwaɓan daya zame mata jiki.
"An gama baby nah mai bakin shan zaki, ki kular min da kanki ok, zamu yi waya anjima, Papi loves you bye"
"Allah sarki mu, wato mu ba mutane bane, da ba za a ce mu kula da kanmu ba, mu daga Sama muka fado kenan ko?
wanna son kan yayi yawa, komai 'yar ka ko? Har da cewa ba za ka siyo min komai ba, to wallahi baku isa ba, daga uban har 'yar idan ba so kake nayi mata kwancen tsaraban ba, to wallahi ka siyo min nawa, nasan kana jina kama jini da kyau"
Nu'aym dariya yayi hadi da katse kiran, oh kaka rigima ya aiyana a ransa yana cigaba da aikin sa, kewar su fall ransa...
Share
Comment
Vote
Thanks for reading Papi ne! Yanzu aka soma🔥🔥🔥
Nooreemaan
07082281566
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
*WATTPAD*
@NoorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
*ina matuƙar jinjina kokarin ki wurin yi min comment kullum, dan haka na baƙi ƙƴautar wanna page din My DARMA kiyi yanɗa kike so dashi*
Page 45-46
........... "Kaka ga wayar ki, nima idan Papi ya dawo zance ya siya min waya, ya daina ma kira a naki, bana so kina yi masa fada"
Nu'aiymah ta fada cikin yarinta da Turo baki.
Tabe baki kaka tayi tace "ai baki birge ni ba, sai na ga ya siya miki company'n wayar da masu yin wayar tuƙunna, kaji min yarinya da iyayi baza a yi masa fada ba, babu dama in fadi gaskiya" kaka ta fada cikin rikicin tsufa.
Turo baki Nu'aiymah ta sake yi, wanɗa ya kasance dabi'a a gare ta, tace "ni wallahi Papi ma ya dawo idan zai koma tare zamu koma jigawan, na barki ke kadai"
"La'ilah! Amma 'yar nan baki da kirki, yanzu aka ce ki barni, ki bi uban ki sai kiyi? Ai shikenan nasan zaman dazan yi dake cikin gidan nan wallahi"
Kaka ta karasa tana bata rai irin tayi fushin nan, yand'a tayi fuska sai abin ya bawa Nu'aiymah dariya sosai, rungume kaka tayi tace "haba kakus tawa, wallahi bazan iya barin ki ba, domin ko unguwa na kwana daya bazan iya tafiƴa ba tare da na saƙa ki cikin idanuna ba, wasa nake kinjiiiiiiii" ta ja karshen maganar a shagwa'be.
Washe baki kaka tayi tace "yauwa 'yar albarka ta, dama nasan baza ki iya ba"...
Nan dai suka dinke abinsu suka dinga hira gwanin burgewa domin dama duk fadan su na yan mintuna ne sun shirya kansa....
*****************************
Bangaren su Raliya kuwa tana samun kulawa daga bangaren iyayen ta, yayyenta, dama mijinta Al'ameen.
Kamar yau da safe a gidan Al'ameen yana shirya wa a dakin sa, a hankali Mariya ta tura kofar dakin ta shiga tana Kallon sa da murmushi, domin a yanda Al'ameen din ke son gayu da iya daukar wanka zaka yi tunanin matashi ne dan shekara ashirin da biyar zuwa da talatin.
A jikinsa yaji ana kallon sa, hakan yasa ya ajiye kwalbar turaren sa mai suna *FOGG INTENSE OUD* domin yana matuk'ar Son turaren su, dama body spray dinsu da bashi da gas ƙo kadan a cikin sa.
Murmushi ya sakar mata, martani ta mayar masa kana ta karasa gareshi, hular ƙanshi ta gƴara masa.
Gyaran murya yayi yace "dama inaso idan na gama shirya wa nazo muyi magana dake, domin akwai labari mai dadi da nake son sanar dake"
Fadada murmushin ta tayi tace "Toh gani ina jinka"...
Hannun ta ya riko yace "ki tayani farinciki Allah ya sake azurtamu da samun ciki a karo na biyu, ina nufin kanwarki Raliya na da juna biyu"...
"Yeeeeeeehy! gaskiya nayi farinciki sosai mijina, Allah ya raya ya sauke ta lafiya, in Sha Allah gobe idan zaƙa fita tare zamu je domin in duba ta"
Cikin so da ganin girmanta yace "Allah ya kaimu uwar gidana, ina kaunar ki"
Wani far tayi da ido kamar yar shekara 16 tace "love you too mijina muje In raka ka"
Ba musu yayi gaba tana biye dashi a baya, sai data ga motar sa ya bar haraban gidan kana ta koma ciki.
Al'ameen kuwa sai daya fara zuwa gidan su Raliya ya duba lafiyar ta, wanda ya dauki kusan awa daya wanɗa da kyar ya tafi, domin babu abinda yake so yake kuma muradin gani kamar Raliya da cikin jikinta, wanda ya fara tasawa..
*SOKOTO*
Bayan sati uku, Papi ya dira a garin yau da yammaci, yana zuwa kofar gidan ya danna horn ji ƙaƙe pimmmmm! Pim...pimmmm!!
Ai da gudu Nu'aiymah ta fito daga cikin gidan, sanye da doguwar riga mai tashi na material hadi da dan mayafin sa, cikin sauri Nu'aiym yayi parking ya taro ta yana rungume ta, sai tsallen murna take a jikin sa, runtse idanun sa yayi yace "my baby nayi missing dinki sosai"
"Nima Papi nayi kewarka fa sosai, ƙa dinga tafiya da ni kajiiii"
"Da na fi kowa jin dadin hakan baby, sai dai hakan bazai yu ba yanzu" ya aiyana a ransa, a fili kuwa Murmushi yasaki ganin yanda tayi maganar kamar zata saki kuka, hannun ta ya kamo bayan ya raba jikinsa da nata suka nufi cikin gidan.....
Kaka suƙa tarar bakin kitchen tana ta fada, cewa take "kaga yarinyar nan, sai kace guduwa zai yi, ki bar girki, ni kuma tsoron wanna abin nake(gas cooker) shiyasa ma ban shiga ba, da a ce gawaye ko kalanzir ko ice ne da tuni na karasa girkin"
Da murmushi Nu'aym ke binta, a fili yace "oh my kakus bakya gajiya da magana always?"
"Yo ina zan gaji da magana bayan 'yarka kullum cikin sani magana take, ko da yake ba fada zaka mata ba, Dan haka babu amfanin gaya maka, domin bakwa son laifin juna, ƙuma ƙa daina ce min always, ni ba gunzugu(PAD) ɓace ba atoh"
Wani murmushi ya sake yi, Nu'aymah kuwa kitchen ta nufa tana ɗariya, tama manta da wani girki data d'aura, murnan ganin Papi'n ta yasa ta manta, nan suka gaisa da kaka bayan ta gama mitar, bayan Nu'aiymah ta gama girki ta zuba a flask ta wanke kayan data bata kana ta dawo ta zauna a cinyar Nu'aym tana bashi labari, murmushi kawai yake yana sauraran ta farinciki ya cika zuciyar sa, ganin shi kusa da baby'n sa.
Nan ya fito da tsarabr su daga cikin jakar sa ta goyo, ya bawa Nu'aiymah na ta, wanda duka kayan zaki ne, dayar ledar kuwa kaka ya bawa, nan ta hau murna ta bud'e ledar ta fara ci....
Haka dai suka cigaba da hira, da d'addare tare suka ci abincin a plate daya kamar yadda suka saba matuk'ar su ukun na tare, kana suka shiga hira har karfe sha daya na ɗare basu yi bacci ba, amma banda Nu'aiymah dake zube a jik'in sa tayi bacci.
*BAYAN KWANA UKU*
Da misalin karfe hudu da rabi na yamma, Nu'aym ya fito sanye da shadda brown daya sha dinkin zamani ya sha hula gwanin kyau, kafarsa sanye da *palm sandals*
Daya dace da kayan jikinsa.
Agogo ya d'aura kana ya nufi parlour, kaka ya gani, tana kallon wani India movie duk da ba wai fahimta take ba
Sallama yayi kaka ta amsa, Nu'aiymah kam tana faman buga game a wayarsa, bata san ya shigo ba, da kallo kaka ta bishi tace "ohh Dan nan wanna wankan fa? Ko dai zance zaka je?"
"Zance kuma kaka? A'a gidan abokina Abdul-Hafiz zan je, ya fiƴe korafi bana neman sa" ya fada idanun sa kan Nu'aiymah.
"Eh da gaskiyar sa, gaskiya yaron yana da zumunci sosai, ya kamata kaje masa, sai ka dawo"
"Toh kaka" yace ya nufi wajen Nu'aiymah, a hankali yasa hannu ya zari wayar, shagwa'be fusk'a tayi tace " wayyo! Papi za a ci ni faaaa Dan Allah ka kawo kaji in ci wanna"
'Naki di'n baki ma san na shigo ba ko" inji NU'AYM.
"kayi haku'ri Papi ban ji ba"
"Hmmm Nu'aymu kaga wanna 'yar taka, wallahi idan ka siya mata waya na kanta, zata iya d'aura girki ta manta ta haddasa gobara mu shigesu, amma ba fata nake mana ba, a toh, gaskiƴa na faɗa"
Turo dan tsut din bakin ta tayi tana bata rai. ganin haƙan yasa papi cewa "Rabu da ita babyna, in Sha Allah da kin gama secondary school zan siya miki waya, babba daya fi na kaka sau dubu kinji, yanzu so nake kiyi karatu sosai kinji?, yanzu ga wayar ki cigaba da yin game sai ki samin caji idan kin gama ok"....
Murmushi ta saki tace " toh Papi nah"
"Sai me dan an gwale ni? Toh ban ji haushi ba ehe! Idan ma dan ka kunsa min kayi, kama siya mata company'n ɗin wayar gaba daya mana"...
Da murmushi ya fita, yana danne dariyar sa, dama ya fada ne saboda yaji ta bakin ta.
Ganin ya fita yasa ta cigaba da kallon film din ta, an hasko wata budurwa da gashinta yayi daidai da tsayin ta, hakan yasa ƙaƙa ta buɗe baki kana ta kalli Nu'aiymah tace " Nu'aiymahtou anya mutanen nan ba gashin doki suke karawa ba? Kalli kiga ace gashin mutum har jan kasa yake, tayani gani yar nan mamaki".
"A'a fa kaka gashin ta ne" Nu'aiymah ta fada idanun ta na kan game din da taƙe yi.
"Kaji min ja'irar yarinya, ke da baki kalla ba, bare ki gani sai ki wani yanke hukunci, toh indai gashin ta ne, tofah ba tamtama bamutum bace, aljanar cikin ruwa ce" kaka ta fada cikin iyakar gaskiyar ta.
Dariya Nu'aiymah ta fara yi, kana ta tsagaita tana shirin bata amsa, wayar kaka ya fara ringing, mikewa Nu'aiymah tayi ta nufi wayar dake chaji, dan zaro ido ta yi ganin wanda ke Kira.......
Share
Comment
Vote
Nooreemaan
07082281566
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
*WATTPAD*
@NoorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
47-48
.......... *Habib Husain* ta gani a rubuce, unplugging wayar tayi kana ta kara a kunne ta, cikin sweet voice dinta mai cike da kuruciya tace
"Assalama alaykum"
'Wa'alaiki salam, da fatan mai kyau na ta wuni lafiya?"
Dan runtse lumsasun idanun ta yi, kamar yadda papi ke yi kana tace
" lafiya Alhamdulillah"
"Toh haka nake son ji, ina kofar gidan fa"
Dan Jim tayi kana tace "Toh gani nan zuwa"
ware Idanunta tayi ta kalli kaka data kafe ta da ido tace
"kaka ya Habib Husain ne yazo"
"Toh maza je ki sai kin dawo, amma ƙarki ɗaɗe"
Mayar da wayar caji tayi kana ta shiga dakin ta, wani hada'dden abaya pink mai yalwa stone ta saka, tayi rolling da mayafin abayar daya k'asance dark pink. Turare a fesa hadi da body spray, wani uban kyau mai tafiya da hank'ali duk wani lafiyayyen namiji tayi, wani black snicker's ɗa ya kara fito da haske kafar ta ta sanya kana ta fito cikin takun nutsuwar ta....
Tsaye yake jikin motar sa, ya sha k'yau cikin kananun kaya, ga tsadaddiyar wayar sa a hannu yana latsawa, tun kafin ta karaso k'amshin turaren ta ya riga ta isowa, take ya dago k'ansa ya sauke su fess ƙan fusƙar ta, wani mugun kyau yaga tayi masa fiye da na k'ullum, Yayinda soyaayar ta mai zafi ya sake ratsa zuciƴar sa.
Aljihu ya mayar da wayar yana jefan ta da wani lafiyayyen murmushi, martani ta mayar masa, hakan yayi daidai da isowar ta wajen shi.
A kunyace tace "Assalama alaykum"
"Wa'alaiki salam, barka da fitowa kyakyyawa da babu kamar ta a duniya"
Murmushi mai dan sauti ta saki, domin babu wanda baya son a yabe shi...
"Ya kaka take, ya kuma school?" Ƴa sake tambaya a tausashe.
"All fine Alhamdulillah" ta bashi amsa.
"That's Good!" ya faɗa
Shiru wajen ya dauko na tsahon mintuna biyar babu wanda ya kara cewa komai, sai ma Habib Husain daya kafe ta da idanu baya ko kiftawa, Yayinda Nu'aiymah ta kawar da kanta gefe saboda kunyar sa....
Ajiyar zuciya mai tafe da murmushi ya saki, kana yace "na san kin gaji ko? Ko mu shiga mota, domin sam bana so ki wahala"
Murmushi ta saki, domin bayan Papi da kaka shine mutum na uku dake nuna kulawar sa a kanta irin sosai dinan....
Girgiza kai tayi kana tace "A'a ban gaji ba, nan ma yayi thanks"
"Don't mentioned mai kyau nah, kin cancanci fiye da haka"
Wani murmushin dai baby'n Papi tayi, bata ce komai ba.
"Yaushe zaki gama school ne? am eager na ga kin zama matata" Habib Husain ya fada, so yake ya jata ɗa hira domin ta saba dashi sosai...
ciƙin kunƴa tace "Na gaba kadan in Sha Allah" Nu'aiymah ta bashi amsa.
"Good! Mai kyau nah, sosai kika kara kyau fiye da ranar dana zo, na lura kullum sabon kyau kike karawa, gayamin miye siririn? Me kaka ke baki ki ke ci ne?"
Murmushi daya bayyana white teeth d'inta mai dauke da open teeth (wushirya) tayi tace
"babu kome fa?"
"Da gaske ya kara fada?"
"Eh da gaske nake" Nu'aiymah ta bashi amsa.
"Toh yayi kyau, ya maganar mu? Ina son jin amsa na yanzu".....
*********
Nu'aym daya taho tun daga nesa ya hango kamar baby'n sa ce ke tsaya, domin bai yarda ita din bace, yana kara kusanto shi yana kara ganin fusk'ar Nu'aiymah d'insa na sakin murmushi da wani saurayi da baya iya ganin kamanin sa sosai, domin ya dan bashi baya...
Fadin tashin hankali d'aya fara riskan K'anshi aciki ba mai sauki bane, duk saurin da yake yi, gani yake tamkar ba sauri yake ba...
Gaba daya jikinsa tafasa yake Saboda zallan tashin hankali da bacin rai, idanun sa sun sanja launi sosai cikin seconds kalilan...
Yana daf da isowa kofar gidan, a daidai lokacin ne Nu'aiymah ta budi baki zata bashi amsar sa, sai dai hango papi ya sanya ta fasa, kana murmushin fusk'ar ta ya yawaita, ba tare da ta bashi amsar ba tace " kaga Papi nah!" Ta fada a hankali
"Ban fahimta ba, kina nufin ƴaƴanki?" Shima ya furta a hankali, idanun sa ƙan Nu'aym daƙe tahowa.
"A'a faaa ba ƴaƴa na ba ne, Papi nah nace, ubana mahaifi da ya haife ni" Nu'aiymah ta bashi amsa.
Dan waro ido Habib Husain yayi, cikin madaukakin mamaki.
Ta ya ya wanna saurayin da baya ko tamtama ya san zai girme shi ya haifi Nu'aiymah, abin da mamaki matuk'a kana da d'aure kai.
Dauke idanun sa yayi daga kan Nu'aym da bai riga ya karaso ba yace " What! are you serious? Kina nufin wanna shine mahaifin ki, I mean you biological father?"
"Wallahi Allah shine" Nu'aymah ta kara fada tana murmushi ita kam bata kawo komai a ranta ba, daidai lokacin Nu'aym ya karo sa wajen...
"Papi nah! Ka dawo?"
Nu'aiymah ta fada tana nufar wajen sa, sai dai inaaaa bacin ran ɗa ƴaƙe ciƙi bai sa ya ji abinda take cewa.
Duk da habib Husain yasan cewa ya girmewa NU'AYM amma dole ya nuna girmamawa a gare shi tunda yana son 'yarsa, duk da har yanzu yana cikin mamak'i ganin wanna matashin saurayin ya haifi kamar Nu'aiymah.
Rissinawa yayi cikin girmamawa yace "ina wuni Papi ka dawo lafiya?"
Wani sabon tak'aici ne ya kara kama Nu'aym babu abinda yake sai faman murza yatsun sa yake, shagwa'ba fuska Nu'aymah tayi tace
"Papi! ya Habib Husain na gaishe ka faaaaa"
Idanunsa masu fidda zallan tashin hankali ya kafawa Nu'aiymah yana hararar ta, yana mamakin nawa take ta har ta fara zance? Sosai yayi controlling temper d'insa (fushi) yace
"baby go inside"
Kara shagwa'be fusk'a tayi tace " Papiiiiii......"
Cikin fushi da murya mai sautin amo yace
"I said ki shiga ciki, before I lose my temper"
Tabe baki tayi irin na shagwa'ba, hawaye har sun ciƙa Idanunta ta shige gidan da gudu....
Dawo da kallonsa kan habib Husain yayi, da har yanzu bai Mike ba kamar wanɗa aƙa ɗasa, rage tsahon sa yayi, ya dora hannunwansa duka biyun kan guiwowinsa, Yayinda ya kafa masa jajayen idanunsa, ga jijiyoyin kansa da suka mike suka fito radu² Saboda tashin hankali har wani ruwan hawaye na zallan bacin rai ya taru a gefen idanun sa.
Cikin wani irin murya yace "Habibu ko what so ever sunan ƙa yake, ina maka gargadi da babban murya, daga yau sai yau kada na kara ganinka kusa da 'YATA! domin bazan mata aure yanzu ba, yata karatu take...."
Share fisabilillah
Comment
Vote
Thank you for reading my novel Papi ne!
NoorEemaan ce🔥
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
*WATTPAD*
@NoorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
Page 49-50
........Cikin sauri kana cikin girmamawa Habib Husain ya ƙatse shi ɗa cewa "kayi haku'ri Papi, wallahi da gaske ina son ƴarka da aure, kuma zan iya jira ta gama karatun sai ayi auren mu dan Allah ka amin....."
Tamk'ar saukar dalma haka yaji kalaman Habib Husain din, cikin kakausar murya yace "zan maimaitawa maka a karo na biyu, stay away from my daughter, bazan baka ita ba, idan na sake ganin ka a kofar gidanan or anywhere close to my daughter wallahi bazaka taba manta abinda zan maka ba"
Nu'aym na gama fadin haka ya shige cikin gidan a haukace...
Nu'aiymah na tsaye a dan haraban gidan tana sharan hawaye, Yayinda idanun ta ke fa kan gate din shigowa....
Ga kaka nata tambayar ta meya faru amma ta kasa magana sai hawaye da take ta faman share wa, a yanayin da ta ga Papi ya shigo ya kara tsoratata, cikin sauri ta nufi bayan kaka tana kara sautin k'ukan ta, domin a tunanin ta dukan ta zai yi.....
"Innalillahi wa innah ilaihi raju'un! Miye haka wai? Kai Nu'aymu aljanu ne suka shige ƙa ne? Ka wani shigo kamar zaka tashi gidan gaba daya" kaka ta fada cikin dakewa amma tsoro ne fall cikin ta, domin duk wanda yaga yanayin Nu'aym din dole ya tsorata.
Bai kula kaka ba, ya zo har bayanta ya zaro Nu'aiymah data makalkale kakan, Sosai ta kara sautin kukan ta, abinka da farar mace gaba daya fuskar ta ta dawo jajur kamar tumatir...
Da hannu daya ya rike ta, kana ya daga dayan hannu zai wanke mata mari, sai kuma ya tsaya Cak! da hannun sa yana Murza wa
Nu'aiymah kuwa kamkame jikinta tayi hadi da runtse idanun ta, tana jiran saukan mari, ganin bai mareta ba, ya sanya ta fara bude Idanunta masu cike da hawaye, hade ido tayi dashi ta ƴi saurin sauke Idanunta kasa, sak'amak'on wani tashin hankali da take hangowa a idanun Papi'n nata....
Cikin fitar hayyaci ya dora hannunwan sa ɗuƙa kan kafadunta ya girgiza ta da karfi, idanunsa ya sanya cikin nata yace
"Waye shi!" a kausashe
Shiru tayi tana kuka kasa² kara jijigata yayi yace
"nace waye shi?"
Maimakon ta bashi amsa sai ta karo sautin k'ukan ta, hannunsa daya ya cire kan kafadunta, ya hade babban dan yatsar sa data tsakiya ya dan harbe ta a kumatu, kifkifta Idanunta tayi, tana sakin shesheka kukan...
Nace "waye shi?" Ya kara tambayar ta.
Cikin rawar murya murya tace "y...ya Habib Husain ne?"
Wanna karon labb'anta ya harba yace "Idan kika ƙara ce masa yaya sai na zane ki"
"Nace waye shi? Kuma karki mun kuka"
"Ha....Ha...bib...Hu...sain ne" tace tana danne kukan ta.
"Good! Meya zo yi wajen ki?"
"Wai wai yace yana sona ne " ta fada gwanin tausayi.
Wani uban kishi ne ya tokare shi, cikin wata murya yace
"uhm! Kina son sa kema?"
Shiru tayi Hawaye na zuba a Idanunta.
"I said kema kina son shi ne?" Ya kara fada cikin daga murya...
"A.....a....a'a" ta fada cikin wata murya dake rawa sosai kana a cakude da kuka.
"Baby tell me nawa kike da har zaki fara zance? As small as you are kin fara sauraran namiji? Huh! Me nace miki kwanaki?" Ya fada cikin zallan kishi daya bayyana a muryar sa, sai dai Nu'aiymah sam bata fahimta, domin akwai ƴarinta a tare da ita.
"Cewa kayi karatu kake so inyi" ta fada gwanin tausayi.
"Kenan kin daina jin magana ta shiyasa kika fara bijirewa umarnin na, gayamin"
Nu'aiymah zata yi magana kaka dake gefe tun dazu ta kafa musu ido kamar ta samu Tv tace "yau naga ikon Allah! Miye yake damun ka ne d'an nan? Yanzu Nu'aiymahtou'n ce bata isa zance ba, ko a kauye irinta na da 'ya'ya uku ma, miye dan tayi zancen ko kana nufin har abada bazata yi aure ba? anan zata zauna, ko wani uba idan 'yarsa ta kai minzanin auren ya kuma samu suruki na gari abin farinciki ne, amma banda kai, yaron nan dan kirki ne har nan yazo ya tsugunna ya gaishe ni, wanna abin farincikin ne, ace 'yarka ta samu abokin rayuwa na gari"
Tamkar saukan tafashashen ruwa a jikin sa haka ya ji saukar kalaman kaka, wanda ya ƴi nuni da cewa ba yau ɓane farkon zuwan Husain din ba....
Ganin kaka kara bata masa rai take yasanya shi cewa " A enough please kaka! a enough! Baby 'yata ce, na kuma ce bana son tayi zance yanzu, karatu zata yi, sannan nan ba kauye bane da zaki je sa'aninta sunyi aure, bana son ganin baby da ko wani da namiji! Nace bana so! Idan bazaki iya kular min da ita ba, idan kuma bazaki iya hanata sauraran ko wani da namiji ba, toh wallahi zan bayar da ita Jigawa, zan tafi da ita Jigawa domin na kula da 'yata".....
Ya fada cikin rawar murya kana ya ɓar gidan, domin baya son ya taba jikin Nu'aiymah ko kadan, idan ba fita yayi ba, zai iya dukan ta, wanda zai yi nadama mai tarin yawa...
Zubewa Nu'aiymah tayi a kasa tana kuka sosai, idan akwai abinda tafi tsoro a duniya toh fushin Papi'n ta ne, sam bata kaunar bacin ransa...
A hankali kaka ta karaso wajen Nu'aiymah ta daga ta suka shige falo, kan kujera suka zauna Yayinda Nu'aiymah ta kwantar da kanta kan cinyar kaka tana cigaba da rera kukanta.
Kaka an nutsu, yau kam ba rikici, sosai ta ke fassara kalaman Nu'aym din kashi² a matsayin ta na babba ta fahimci wasu abubuwan daga kalaman Nu'aym din, ita kam ba zata so Nu'aiymah tayi kukan maraici ba, sam bata so Nu'aiymah ta san cewa su din ba ahalin ta bane, bazata so farinciki su ya yanke ɓa, sai dai ta lura Nu'aym ya dauko hanyar da zai sa Nu'aiymah ta fahimci cewa ba shi ne ubanta, ba tare da yasan cewa ya fara yin hakan ba, bubbuga bayan Nu'aymah ta fara yi alamun lallashin, da tunanin idan Nu'aym din ya dawo zasu yi magana.....
Bangaren Nu'aym kuwa wani wajen shakatawa ya nufa, VIP ya nufa domin baya son hayaniya a halin da yake ciki, sosai yake kokarin controlling temper d'insa, wanda kaso arba'in na cikin fushi da damuwar sa ya gushe, sai ɗai daya runtse idanun sa babu abinda yake hangowa sai baby'n sa tare da Husain tana sakar masa ƙƴaƙƴawawan murmushin ta....
Sai karfe tara ya bar wajen ya nufi gida, a keke napep ya tafi, dama bai fito da lifan din sa ba, babu jimawa ya iso gidan....
Zaune ya tarar dasu kan sallaya a dan farfajiyar gidan sunyi shiru, wani tausayin su ne ya dake sa, domin yasan cewa rashin dawowar sa ya sanya su shiga wanna yanayin.
Dauke kai yayi kamar bai gan su ba ya nufi dakin sa... Kuka Nu'aiymah ta fashe dashi, ganin bai kula su ba...
Kaka tace "yi Shiru abin ki, zai sauko kinji, tafi dak'i ki kwanta, tunda ya dawo Alhamdulillah, zuwa gobe zai sauko kinji ƙo" kaka ta fada cikin lallashi ta nufi dakin ta, duk da tasan muyuwan ci ne Nu'aym ya hakura a gobe, tabbas ta san halin jikan nata, ba shida hakuri idan ransa ya baci....
Zaman wajen Nu'aiymah ta cigaba tayi tana hawaye Yayinda take tunanin yanda zata je wajen Papi domin tsoro take ji, can ta tuna da wayar sa daya bata dazu da ƴamma, mikewa tayi ta linke sallayan kana ta nufi parlour, ajiye sallayan tayi kan kujera kana ta dauki wayar ta fita.... ta zo daidai dakin Nu'aym Nepa suka dawo da wuta, a hankali ta murda kofar dakin ta shige bakin ta dauke da sallama da amon sa ke cike da kuka......
Zaune yake daga shi sai wando 3quarter na jeans, hadi da bakin singlet da alama wanka yayi, cikin dar²
tace "p...pa...pi ga wayar ka"
Wani uban harara ya jefa mata kana ya haura gadon yana mai juya mata baya, kuka sosai ta sakar masa har da dirdire kafafu, pillow ya sanya ya toshe kunnewansa........✍️
Thank you for reading my novel Papi ne!
Share fisabilillah
Comment
Vote
Show some love😍 by following me on wattpad @NoorEemaan
Noor loves you all
07082281566
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
*WATTPAD*
@NoorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
*ban tace ba(editing) idan kun ga typing error kuyi hakuri🤒*
Page 51-52
.......... Ɗuƙ ɗa toshe kunnewansa da yayi hakan bai hana shi jin sautin k'ukan ta ba, sosai ƴaƙe jin ƙuƙan nata har ƙahon zuciƴar sa, amma ɗole ƴayi mata haƙa saɓoɗa ƙaɗa ta kara kula wani sauraƴi ƙo nan gaba ne, ɗomin ɓazai iƴa jurewa ba.....
Ganin taƙi ƴi shiru ya sashi cire pillow ɗaga kunnewan sa, ya juƴa gareta still ƴana ƙwance yace
"Ɓar ɗaƙin nan" ya faɗa a ɗake!
Kara sautin ƙukan ta taƴi ta tsugunna gaɓan sa tace "Papi ɗan Allah ka ƴafe min bazan sake ba, malamin mu a islamiƴƴa yace ɓaɓu ƙƴau iƴaƴe na fushi ɗa ƴaƴen su, fushinka tashin hanƙalina a gareni Papi nah, ka ƴafe min kajiiiiiiiiiii"
Shi ƴaƴi hawaye sun ciƙo iɗanun sa, sosai kalaman ta suƙa sanyaya masa guiwa.
Amma dole ya nuna mata tsananin fushin sa ɗomin ƙaɗa gobe ta ƙara yi ƴin ki
Wata lafiƴaƴƴen harara ya ɓalla mata ƙana ɓabu alamun wasa a fusƙar sa ƴace "ƙi bar daƙin nan, idan ƙiƙa ɓari na ƙara yi miki magana, toh zane ki zanƴi, mara jin magana ƙawai"
Zata buɗe baki ta saƙe magana ya mike a zabure ƙamar zai ɗaƙe ta, da gudu ta ɓar daƙin tana ƙuƙa, komawa ƴaƴi ya kwanta ƴana jin zafi a zuciƴarsa, ji ƴaƙe kamar ƙada ƴa ƙoma jigawan, domin ya kula da abarsa ta ƴaɗɗa ɓaɓu saurayin ɗaya isa ya rabe ta, sai dai haƙan ba mai ƴuwa bane, domin barin aiƙin sa na nufin zasu koma rayuwar talaucin su na ɓaƴa ƙenan....
haka ya jima ƴana tuna² sam baƴa ma jin ɓacci, saboɗa uban kishi ɗaƙe dawainiƴƴa dashi.
Ɓangaren Nu'aiymah ƙuwa ɓaƴan papi ƴa ƙore ta, ɗaƙin ta ta ƙoma ta sha kuƙan ta har haƙan ya sanya mata zazzaɓi mai zafi, har wani rawan sanyi take, yanɗa ta ga rana haƙa ta ga ɗare, sai ɗa asuɓa wani wahalallen ɓacci ƴa ɗauƙe ta....
da gari ƴa waye ƙaƙa taji shiru Nu'aiymah bata fito ba, ɗomin idanagari ƴa waƴe zaka taddata a kicin.
Daga wajen kaka ta tsaya tace "Nu'aiymahtou! ɓaccin kike har ƴanzu ne?"
Shiru ɓaɓu amsa haƙan ƴasa ƙaƙa nufar ɗaƙin, lulluɓe ta ganta sai sauti numfashi irin na zafin zazzabi ƙe tashi....
Cikin sauri ƙaƙa ta hau gaɗon ta ƴaƴe zanen ɗata rufa a ciki, wani hucin zafi ne ƴa buge ƙaƙa, salati ta sanƴa ta fara jijjiga baby'n papi, a hanƙali Nu'aiymah ta fara lumsasun idanunta ɗaƙe ciƙe ɗa zafin zazzabi, ciƙin rawar murƴa tace "P...pa...pi!"
Ciƙin sauri ƙaƙa ta sauka kasa ta nufi dakin sa, cikin masifa tace "Wallahi Nu'aiymu ka fita idona, iɗan wani abu ƴa samar min ƴarinƴa sai na maƙaƙa a kotu, fisabilillah fa, wanna wani irin baƙin hali ne sai ƙace a zamanin firauna kazo, wanna gantalewa har ina, gashi yanzu tana kwance zazzabi ƴa rufe ta ruf, ita ma ba zuciƴa gareta ba, sai faman ƙiran sunan ƙa take, kai ma ga idonu sunyi luhu _luhu saɓoɗa daurewa kai ɗamuwa, atoh sai ɗai kaji haushina, amma indai gaskiƴa ce sai na fada"
tunɗa ƙaka ta fara magana bai buɗe idanun sa ba, sai a lokacin ɗata ce baby'n sa na zazzabi, ciƙin sauri ya mike ya nufi ɗaƙin cikin damuwa bai ƙo kalli ƙaƙa ba, ai fa nan ƙaƙa ta shiga faɗa sosai, ganin yaƴi burus da ita....
Ƴana hawa gadon ƴa ga idanun ta a lumshe hawaye na ɓin gefe ɗa gefen kunnenta, ga zafin jiƙin ta daƙe buge shi a inda ƴake zaune, a hankali ƴa dora hannun sa ƙan wuƴa da goshin sa, wani girrrrrrrrrr Nu'aiymah taji a jikinta sakamaƙon sanyin hannun Nu'aym, sai ɗai idanun ta a rufe bata buɗe ba...
Ciƙin tausayi ɗomin har ya manta ɗa fushin da ƴake da ita yace "Babyyyyy!"
A hankali ta ɓuɗe idanun ta, tabe ɓaƙi tayi zata iya ƙuka, kana cikin rawar murƴa tace "Pa....pi....nah!"
"Shhhhhhhh! baby yi shiru, you re sick, ɗaure ki tashi in ƙai ki hospital"
"ka....dai...dai...na fushi ɗa ni please kaji pa...pi"
Wani matsananci tausayin ta ne ƴa dirar masa, shi kan shi ƙarfi hali yake amma sosai ya fi ta damuwa da halin da suƙe ciki...
hannunta ƴa riƙo ƴace "Na ɗaina fushi ɗake kinji Baby nah, papi loves you so much, ki ɗinga jin magana kin ji? sannan matukar ba muharramin ki bane namiji ki ɗaina saka turare, domin matukar yaji kamshin turaren ko ya yaba, ko ya shiga wani yanayi toh kina ɗa zunubi, domin manzon Allah (s.a.w) yace idan mace ta saka turare namiji yaji ya kuma yaba ko yaji ɗaɗin turaren or ya shiga wani yanayi akan hakan toh zunubin ɗa za a rubutawa wanɗa ya aikata zina to shi za a rubuta mata, hakan yasa malamai da dama suka ce ma kaɗa mace ta shafa turare iɗan zata fita, gudun aikata zunubin, domin iɗan ma mutum yaji ɗaɗin kamshin turaren ba gaya miki zai yi ba balle ƙi sani, amma an rubuta miki zunubi, dan haka ki ƙiƴaƴƴe bana son Allah yayi fushi ɗaƙe, saboɗa jiƴa naji kamshin turaren ki a lokacin ɗa kike tare ɗa mai katon hancin nan (habib husain)"
Kai ta jinjina tana sakin murmushi irin na mara lafiƴa, ta kuma raƴa a ranta cewa in sha Allah ta ɗaina fesa uban turaren nan ta fita gudun kada Allah yaƴi fushi da ita.(Allah ƴasa muɗace)
Kaka ɗaƙe kallon su ta taɓe ɓaki tace "sai kace gaske, ɗa ka ga ta kusan shekawa barzahu shine zaka ci ka hakura, Allah dai ƴa sauwake maka wanna zafin ran naka, Ahamadu ɗana Allah yayi masa rahama ba haka yake ba, haka ma babar ƙa, kai ka san ina ka gado wanna taurin zuciyar"
Bai kulata, tamkar ma bada shi take ba, Nu'aiymah dake kwance cikin muryar marasa lafiya tace "Ni wallahi kaka ki ɗainawa papi nah fada bana so"
"ai dama haka zaki ci, goyon baƴan juna ƙuke, nama daina shiga maganar ku, wanna gwalewar tayi ƴawa"
Murmushi Nu'aiym ya saki kana ya sumbaci goshin Nu'aiymah yace "Baby kin yi sallar ma kuwa?"
A hankali ta girgiza kai, ɗan waro idanu yayi yace "tashi kiyi sallar sai muje asibiti" ya fada yana mikar da ita...
"bari na hada muku abin karin kumallo ba dan halin ku ba" tana fadin haka ta fita.
toilet Papi ya shiga ya haɗa mata ruwa hadi ɗa matsa mata makilin a brush kana ya fita hadi da rufo mata kofar toilet din....
Bayan mintuna ashirin ta fito bayan ta daura alwala, ɗa ƙƴar ta iya shafa lotion domin babu karfi a jikinta, inner wears ta saka, kana ta zura wata abaya mai yalwar stone baki, hadi ɗa naɗa rolling, sallar ta tayar bayan ta idar ta koma ta kwanta tana sakin numfashi ƙamar wacce tayi tseren gudu....
Muje zuwa fans🔥
Share
Comment
Vote
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
*WATTPAD*
@NoorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
*ban tace ba (editing) idan kun ga typing error kuyi hakuri🤒*
Page 53-54
.......Babu jimawa NU'AIYM ya shigo ciƙin kananun ƙaya masu masifar kƴau ɗa alama wanka ƴayi....
"Sannu kinji baby'n papi'n ta" ƴa faɗa yana saƙe fita, bai jima ba ya shigo ɗa tray mai ɗauke ɗa tea mai kauri, sai golden yam hadi da kawai....
Mikar ɗa ita zaune ƴayi, bayan ya ajiƴe tray din a gefe, kana ya sake dauko tray din ya dora kan cinyar sa, "Haaaaa!' yace yana kai yanka daya na golden yam din bakinta, ciƙin shagwaɓa tace "A'aaaaaa papi bazan ci ba, bakina daci" ta faɗa tana ɓata fuska...
" ki sha ko tea ne, domin idan muƙa je hospital kaɗa liƙita yace ki ci abinci kafin ayi allura" Nu'aym y faɗa cikin lallaɓawa..
"kai papi allura faaaaa, ni ni ni ban so" ta faɗa har hawaye na ciko idanun ta, domin ta ƙi jinin allura.
Ciƙin wayo yace "toh shikenan ki sha tea din ƙawai, iɗan yaso sai ƴa duba ki kinji"
"toh papi" tace tana karban mug din hannun sa bata wani sha da yawa ba, ta dire.
"taso mu tafi"
"a'aaaa" tace a shagwaɓe, tana makale ƙafada.
murmushi ƴaƴi yace "baby rigima menene?"
"ni ɗai kaci abinci kafin mu tafi, zaka ji ƴunwa"
bai musa ba, yaci yanka hudu na doƴar kana ya sha ragowar tea din data rage, hannun ta ya riko suƙa fito waje...
"papi mu hau keke napep, kada mu hau machine, zan ji kamar zan faɗi ne"
"Toh! yanɗa ƙiƙe so haka za aƴi"
********************
Bayan sun je asiɓiti basu wani tarar ɗa layi ba, bayan liƙita ya dubata yace sai an yi mata allura domin zazzabi yayi sauran sauka, nan fa shagwaɓaɓiƴƴar ta fara kuka ita baza a yi mata allura ba.
Ɗa kƴar papi ya lallaba ta, amma ɗa nurse din ta nufo jikinta da alluran sai ta zille, nan nurse din tace Nu'aiym ya rike ta sosai gudun ƙada garin wanna zillewar tata a samu matsala....
Nan fa Nu'aym ya riketa sosai ko motsi ta kasayi har aka yi nasaran yi mata alluran, nurse din sai tsokanar ta take...
Bayan sun biya hospital bill aka basu magunguna suka nufo gida, a bakin layin su mai adaidaita sahun ya tsaya, dama kafin ya dauke su yace baya shiga cikin layi....
sun dan yi tafiya kaɗan Nu'aiymah ta tsaya tace "Allah papiiiiii na gaji" ta faɗa kamar zata saki kuka, ɗama tunɗa aka mata alluran take jin wani jiri_jiri.
hannunta ya saki yace "toh hau bayana in goƴa ki" mutuniyar ba kunya ta dane ɓayan papinta suka je har giɗa, nan kallo ya dawo kansu, masu kus kus nayi....
Kaka ma salati ta saki a lokacin ɗata gan su tace "oh yaran nan, yanzu babu kunƴa katuwa ɗake kika hau baya, kamar jaririƴar goƴe"
"toh ai ɓayan papi na ne" NU'AIYMAH ta fada.
"eh na sani ai, aku mai magana, wato bakin ki ya fara dawowa ai"
Murmushi Nu'aiym ƴayi, ya sauke baby a hankali ya sauke ta kan babban sallayan ɗake shumfuɗe a haraban gidan....
parlour ya nufa ya bude madaidaicin firji ya dauko table water mara sanyi, nan ya balla magunguna ya bata ta sha, bayan ta sha babu jimawa kuwa ta bingile ɗa bacci ɗa bata yi ba jiƴa.
Mikewa ƴayi ya dauketa zuwa ɗakin ta ya kwantar kana ya fito, yana shirin shiga ɗakin sa domin ƴa kwanta, saboɗa sosai bacci ke cike a idanun sa...
kaka ɗake zaune ƙan sallayan tace "zo! ɗanan"
ƁA musu ƴa dawo ƴa zauna, a nutse kamar ba kaka mai rikici ba tace "Ɗanan kana lura da matsalan ɗa kake son kowa mana kuwa? kasan cewa yarinƴar kai taƙe kallo a matsayin asalin ubanta, sannan ɗuƙ wani uba na gari iɗan ƴarsa ta samu kamili mutum dake son ƴarsa abin farin ciki ne a gare shi, toh ƴanzu ɗaƙa fara wanna halin tofah babu tamtama Nu'aiymahtou zata fara zurfafa tunani, kila har ta gano sirrin boye, wanda haƙan na nufin katsewar farincikin mu gaba ɗaƴa, na kuma san ba zaka so haƙan ba, dan haƙa ka bi komai a sannu kaji ko?"
Ajiƴar zuciƴa ƴa sauƙe, bai ce ƙomai ba, bai san cewa raunin ɗa ƴaƙe dashi akan baby'n tasa har ta kai ƙaƙa ta fahimta, domin duƙ ɗa bata fito fili ta faɗa ba, amma taɓɓas ya san ta gane wasu abubuwan, ya kuma san kalaman ta ɓabu karya a cikin sa, amma ya zai ƴi ɓaƴa iƴa controlling ƙansa iɗan yaga Nu'aiymah'nsa tare ɗa wani ɗa namiji.....
"nagoɗe kaka" yace yana shiga ɗakin sa, da kallo tausayi ta bishi, tana musu fatan alkhairi gaba daƴa....
***********************
JIGAWA
BAYAN WATANIN BIƳAR
"malam kaga yarinyar nan tun safe na lura jikin ta ba ɗaɗi, ga kuma taki cin abincin, ina tamtama ɗai kamar nakuda take ya kamata........"
Ihun Raliƴa ya hana mama karasa maganar ta, haƙan ƴasa suka nufi dakin a 360.......
muje zuwa fans🔥
SHARE
COMMENT
VOTE
NOOR
EMAAN
07082281566
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
*WATTPAD*
@NoorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
Page 55_56
.........kwance Suka tarar da ita ruwan paya ya fashe, sai juye² take, duk da halin tabin k'wak'walwar da take ciki hakan bai hanata jin zafin nakuda ba...
Cikin dan rud'ewa mama tace "malam haihuwar ce ta zo fa"
Cikin sauri malam baba yace "toh! toh!! bara na Kira wayar yaran nan su zo muje asibiti"
Mama bata amsa ba, sai faman sannu² take wa Raliya dake faman fisge_fisge cikin tsananin jin zafi....
Can mama ta dago tace "malam ka Kira shi yaron nan Al'ameen domin yafi kusa, kuma ina kyautata zaton bai fita daga gida ba"
Ba bata lokaci malam baba ya Kira Al'ameen ya sanar dashi......
Bangaren Al'ameen kuwa daidai lokacin yana zaune a dinning area tare da uwar gidan sa Mariya suna having breakfast.
Bayan malam baba ya Kira shi, a sukwane ya mike yayin da gaban sa ya Fadi, mukullin mota ya dauka kana yayi hanyar waje da gudu² sauri²...
Cikin sauri itama mariya ta bi bayan shi tana tambayar sa lafiya? Ba tare da ya tsaya ba ya bata amsa...
Itama hankalin ta a tashe ta bi bayan shi suka bar gidan a guje...
Bayan sun isa gidan su Raliya, Al'ameen da kan shi ya shiga ciki ya dauko Raliya kana ya shimfida ta a bayan mota, ganin yadda take fisge² hadi da son guduwa ya sanya Al'ameen yace mariya ta koma bayan mota ta rike ta, ba musu mariya ta yi yadda yace, da haka Suka bar gidan....
Bangaren malam baba kuwa Yaya Auwal, da Yaya Usman, hadi da yayar Raliya mace ya Kira ya sanar musu, kana yace su ma asibiti suka nufa, dan haka su hadu a can....
Nan malam baba da mama suka fada motar gidan driver ya ja suka nufi asibitin.
*HOSPITAL*
Kowa ka gani hankalin shi a tashe yake, domin kusan 2hours yanzu doctor's da suka shigar da ita basu fito ba....
Bare ma Al'ameen sosai fuskar sa ke fitar da damuwa, ga gaban sa da har yanzu yake faduwa...
Bayan awa daya, daya daga cikin doctor's din ya fito yana sharce gumi.
Gaba daya suka yo kan likita bare ma Al'ameen har da rike masa riga, murmushi doctor'n yayi yana jinjina kaunar wanna ahalin ga Raliya...
"Congratulations ta haifi baby boy, Alhamdulillah da Cs zamu mata Allah ya takaita" doctor'n ya fada yana mikawa Al'ameen hannu.
Ai ba kunya Al'ameen ya rungumi doctor ya kasa boye murnan sa...
Haka ma sauran Ahalin, sosai suka yi farinciki da wanna kyautar da Allah ya Basu...
Ganin yadda Raliya ta jigata ta kuma zubar da jini, ya sa Doctor yi mata karin ruwa da jini domin ta zubar da jini sosai....
Bayan kwana uku aka sallamesu, Raliya tare da kyakyawan baby'n suna cikin koshin lafiya.
Kullum Al'ameen yana gidan, baya gajiya da kallon baby dake goge masa damuwar baby'n sa ta farko daya rasa, da har yanzu basu San a mace take ko a raye ba....
Haka ma mariya tun da aka yi haihuwar a gidan take wuni, sai yamma take tafiya gida, kuma sosai take nuna kauna ga baby'n.....
Saura kwana biyu suna... da misalin karfe bakwai da hamsin na dare a lokacin masallatai na ta yin sallah, yayinda wasu ke yin tasu sallar a gidan, a hankali wata mata mai sanye da hijab blue color hadi da likab baki ta shigo gidan..., Sam ba a hango fuskar ta balle a gane kamanin ta, cikin sauri ta nufi dakin Raliya.....
Kwance Raliyar take tana bacci, yayinda baby ke gefen ta sanye da tsad'add'un kaya masu kyau, sai wutsil² da kafafu yake, idanun sa tar....
A hankali wanna matar mai sanye da hijab blue color hadi da nikab ta lallaba ta dauki baby kana cikin sauri ta bar gidan.......
Tana fita, dai dai lokacin aka iddar da sallar, a kuma dai dai lokacin ne mama ta iddar da sallar ta, ta nufi dakin Raliya......
*(Kuyi hkr, phone dina Yana da matsala ne, shiyasa kuka ji ni shiru kwana biyu. Yanzu ma da wata wayar nayi muku update, in shaa Allah zamu gama littafin a sannu da yardar Allah duk mu huta ngd)*
Share
Comment
Vote
Noor
07082281566
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
*WATTPAD*
@NoorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
57-58
....... Turus mama tayi cikin zallan mamaki ganin Raliya kwance tana bacci babu jaririn yaron ta ƙusa ɗa ita kamar ɗazu.
Ɗa sauri ta hau ƙan gaɗon ta shiga tashin Raliya saboda tsananin rudewa da firgicewa ta manta cewa Raliya bata da ciƙaƙiyyar hankali...
"Ke! Raliya ina yaron ƴake? Yana ina? Ina kika kai shi? Tambayar ki nake yana ina nace miki?" Mama ta karasa cikin damuwa da tsoro yayinda abin da ya faru shekaru goma sha shida suka shiga dawo mata...
Raliya kuwa kallon mama take tamkar ta samu TV. Can ta fashe da dariya har da dukan cinyar mama.
Hannu mama ta dora a kai ta shiga furta "_innalillahi wa innah ilaihi raju'un_"
Ɗomin jiƙinta na bata cewa kamar yadda ta rasa jikar ta na farko hakan ce ta sake kasance da su.
Shin waye yake bibiyar yarta da jikokin t? hawaye sosai ke fita a idanun dattijuwar matar(mama)....
Wayarta ta ɗauƙa cikin tashin hankali ta shiga Kiran y'ay'an ta dama Al'ameen din ta sanar dasu kana ta fito haraban gidan...
Hakan yayi daidai da shigowar malam baba da mai gadi wanda da alama daga masallaci suke.
Cikin sauri ta nufi wajen su tace "malam an sake dauke jaririn Raliya fa, mun sake rasa jika a karo na biyu malam, wanna masifar har inaa? daga na shiga dakina inyi sallah, ƙawai na fito babu jariri" mama ta karasa cikin kuka gwanin tausayi.
Malam baba dattijan arziki sai da hawaye masu zafi suka zubo masa, nan fa mai gadi ya fita waje hankali a tashi ko zai ga wanda ya dauki jaririn..
Yayinda malam baba da mama suka shiga bud'e ko wani kuzurwa a dakin, kai da har da toilet sun bud'e amma basu ga komai ba, duk da sun san cewa baza su gan yaron ba , amma basu hakura ba domin jariri ba kafa gare shi ba, balle a ce zai tafi wani wajen, amma duk da haka sai da suka bincika ko ina na gidan....
Bangaren Al'ameen kuwa a lokacin da mama ta kira shi fitowar sa daga wanka kenan, ɓa karamin faduwar gaba ne ya riske shi ɓa, take wayar ƴa tarwatse a kasan tiles...
Ƙuka ya fashe dashi tamk'ar k'aramin yaro, ya rasa meyasa y'ay'an sa basu jimawa tare dashi, a lokacin daya fi bukatar su ake raba su....
Shin waye yake masa wanna tsantsar mugunta? ya sani cewa a duniya ɓaɓu wanɗa bashi ɗa maƙiƴi, amma taɓɓas zai iƴa cewa ɗuƙ wanɗa ƴaƙe tare dasu masoyan sa ne, toh waye yaƙe masa wanna cutarwan?
Ya jima sosai yana kuka kana daga karshe ya mike cikin sanyin jiki ya zura jallabiya, ko mai bai shafa ba, ba tare da ya leka dakin Mariya ba, ya fice a motar sa zuwa gidan su Raliya.
Ikon Allah kadai ne ya kai shi gidan lafiya, tsaye ya tarar dasu a farfajiyar gidan, kowannensu fusk'ar sa dauke da damuwa.
Rungume juna suka yi da yaya Auwal daya k'asance aminin sa, sosai Al'ameen ke kuka tamkar k'aramin yaro, ya Auwal ma ta maza yayi amma idanun nan sunyi jajur tamkar gauta.
ga Raliya cikin halin hauka bata ma san abinda yake faruwa ba, balle ta gaya musu komai, nan fa malam baba duk ya umarcesu kan su shiga cikin gidan, babu musu duk suka shiga sai mai gadi da suka bari a bakin aikin sa.
Bayan duk sun zauna. Malam baba yayi musu wa'azi kan yarda da kaddara sannan ya ƙara da cewa su fawwalawa Allah lamarin su, nan suka jinjina kai cikin gamsuwa duk da hakan damuwa na shimfud'e a fusk'ar su.
Bayan nan malam baba yayi gyaran murya, ciƙin murƴar ɗamuwa yace " A da bana son yarda cewa wani na jikin mu ke mana zagon kasa, amma yanzu dole ne mu dage da add'ua da saukar qur'ani, in sha Allah ko waye ke mana wanna abin Allah ya gagauta tona masa asiri, in sha Allah komai zai zo karshe, sannan dole mu fara dagewa kan cutar Raliya, tabbas wanna yake sata mata yara, ba shakka yana da nasaba da cutar ta, basan waye ba, ba kuma na zargin kowa, amma Allah zai tona asirin duk wanda yake mana wanna abin, Al'ameen kayi haku'ri kaji ko? hakika mutuwar yaro yafi sauki, akan ace ɓata yayi, domin idan da mutuwa yayi zamu san cewa 'babu shi a duniya, amma yanzu bamu san a wani hali yake ciƙi ba" nan dai suka cigaba da maganar.
Ɗaga karshe dai suka nufi police station, suka bada report, yayinda aka sanar a gidan radio, basu suka dawo gida ba sai karfe 4 na asuba...
*************
Wanna matar da ta saci jariri kuwa, hotel ta nufa ta kwana domin dare yayi... Duk da uban kukan yunwar da jaririn ke yi haka ta dinga bubbuga bayan shi a gari ya waye, sai misalin karfe 7:00am baccin wahala ya dauki jaririn...
Da misalin karfe 4:40 na yamma ta dauki jaririn daya gama galabaita ta rike shi a hannu, kana ta kura masa ido, tamkar babban mutum ne ta fara yi masa magana kamar haka "A yau kai ma zaka yi nesa da iyayenka. A garin da kuma inda na cillar ɗa yayar ka, toh a wajen ɗaiɗai zan yar da kai, ka ci sa'a yanzu ba lokacin damuna bane, da cikin ruwa sama zan yar da kai kamar yadda na yi wa yayar ka. Taɓɓas hanƙalina yafi kwanciya da in yar da kai a garin dana jefar da yayar ka, a kuma daidai wajen, domin gashi yau shekaru sha shida kenan babu ita babu labarin ta hhhhh" ta karasa tana sakin dariyar mugunta, kana ta sabe shi a baya ta goya shi, tsabanin jiya da take sanye da blue din hijab, yau kuma orange color ta sanya kana ta sanya nikab ta fice daga dakin hotel din.
*SOKOTO STATE*
Isar ta garin yayi daidai da karfe 8:20pm na dare waige² ta shiga yi, ganin babu yalwar jama'a ya sanya ta nufi daidai wajen ɗa ta yar da Nu'aiymah lokacin tana jaririya...
Hakika duk uban shekarun nan da suka shude wajen bai bace mata ɗaga ƙwaƙwalwa ba, a hankali ta kunce yaron d'aga bayan ta, gaɓaɗaƴa ƴayi laushi, gwanin tausaƴi ɗomin tsananin yunwar ɗata ci shi, a hanƙali ta shiga ajiye shi a kasa......
MU HADU RANAR ALHAMIS
SHARE✅
COMMENT✅
Noor iman💖
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
*WATTPAD*
@NoorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
Page 59-60
...... hasƙen fitilar babur daya dalle ta, a daidai lokacin da taƙe ajiye jaririn a kasa ya sanya cikin zafin nama ta juya domin guduwa.
Cikin wani hanzari na kan babur din ya ɗiro domin ƴa cimma ma matar, amma ina babur d'insa ya fado ya danne masa kafa daya, sosai k'irjin sa ke bugawa wanda ya rasa na menene, take kuma abinda ya faru shekaru goma sha shida da suka wuce suka shiga dawo masa, a kuma daidai wanna lokacin, ɗa ƙuma daidai wurin, bambamcin kawai a wancan lokacin ruwan sama ne, aɓin ɗa mamaƙi.
ganin matar ta fara nisa sosai, dan ma tana da kiba bata iya gudun sosai.
Cikin wani zafin zuciya ya watsar da babur din, duk da uban zafin dayake ji, haka ya bi bayan matar da dukkanin speed din sa, abin ka da namiji, namijin ma dogo sosai, ya cimmata...
hijab dinta yayi nasarar damƙewa, cikin sauri ta fisge, ta cigaba da gudu, burinta kawai tsira daga hannun wanna yaron dake neman kowa mata cikas.
A karo na biyu ya sake damko hijab dinta, wanna karon ba riko na wasa yayi mata ba, tayi_tayi ta fisge ta kasa, sai ta tsaya cak! Kana ta a hank'ali ta juyo suka yi ido hudu da Nu'aym da idanu sa suka yi jajur babu abinda fusk'ar sa ke fitarwa sai zallan bacin rai...
Haka kawai matar taji gabanta ya yanke bana wasa ba, ganin wanna saurayin, cikin shammata ta dunkule hannu domin kaiwa marar sa naushi, Saboda nan ne kadai ta san zai iya zubewa kasa ƙila ma ƴa tsuma, domin wanna ingarman namijin bata iya kokawa dashi.
Sarai Nu'aym ya lura da ita, tana daf da kawo hannu kusa da marar sa, ta rike hannun ya lankwasa shi, ji kake kasss... Ihun azaba matar ta saki, da har ƴanzu Idanunta ke sanye cikin likab.
Hannunta ya damko, tamkar rakuma haka ya shiga janta, tana tirjewa har zuwa inda ta yar da jaririn, ikon Allah jaririn na kwance cikin galabaita, dama ba lallai a lura da shi ba, domin wajen ak'wai duhu.
Nu'aym ya rasa abinda ya dace yayi, burinsa kawai yanzu ya kai matar nan hukuma, domin shakka babu ta cika mara imani, ga wata muguwar tsanar ta da yake ji...
A zafaffe ya ji murya ta tace "ka sake ni in tafi, ina ruwanka dani? ka sake ni ko na maka ihun barawo ko kwarto" tace domin bashi tsoro.
Murmushi mai ciwo ya saki yace "idan kin haifu kiyi ihun, haka nake so, jama'ar nake son su zo, domin su ga taki kalar rashin imanin, kuma kika min sharri ina mai tabbatar miki har duniya ta nade ba za ki taba mantawa da mai suna Nu'aym ba!" Ya fada cikin dakiya.
Take tsoro ya lullube matar domin yau taga wanda yafi ta, a zafin kai, Nu'aym na cikin tunanin abin yi, ƙawai yaji jiniyar yan sanda, wani sanyi ² yaji a ransa...
Suna karasowa matar ta fincike hannunta cikin shammata zata gudu, Nu'aym yayi saurin saka mata kafa, take yan sandan suka saƙe tabbatar ɗa cewa mai laifi ce ita, nan take wata macen yan sanda ta fito ta dagata, hadi da maka mata handcuff a hannu.
Ajiyar zuciya Nu'aym ya saki, daya daga cikin yansandan yace "samari mai ya faru ne?"
Cikin muryar bacin rai Nu'aym yace "yallabai jariri na ga ta yar, tana ganina ta gudu da kyar na kamo ta, kaga jaririn ma" Nu'aym ya nuna wajen da jaririn ke kwance har yanzu...
Nan aƙa saka sallati, har da jama'ar da suka taru a wajen yanzu suna kallo.
A hankali Nu'aym ya karasa, ya tsugunna ya dauki jaririn ya rungume shi, take wani son yaron ya mamaye jik'in sa...
Nan dan sandan yace "samari wanna maganar babba ce! !dole zamu je da kai station"
ba tsoro ɓalle fargaɓa Nu'aym yace "Toh ba matsala"
kana ya fara kallon mutanen wajen, take ya hango wani yaro da gidan su ke gaban nasu ƙaɗan yace "Musa dan Allah kai min mashin dinnan gidan, ka cewa su kaka ina zuwa, karka ce station zani domin hankalin su zai tashi"
"Toh, babu abinda zan ce musu ma yaya Nu'aym" yaron ya fada yana hawa babur din. Yayinda su Nu'aiym suka nufi station.
Matar nan kuwa ta sha zagi da tsinuwa a bakin jama'ar wajen,gaba daya ta hada zufa, ga hijab din ta duk Lemar gumin rashin gaskiƴa.
*POLICE STATION*
Kimanin awa d'aya kenan ana tambayar matar waya aike ta? Miyesa ta yar da jaririn? Daga wani gari take? Da dai sauran tambayoyi... amma shiru kake ji ta kasa magana, sai zaro ido kawai take ta likab d'inta.
Nan aka sa ta a *guide room* aka kulleta, sannan suƙa ce mata idan zuwa gobe bata bud'e baki tayi magana ba, tofah za a fara yi mata hora mai tsanani...
Nan dan sandan ya rubuta report, Nu'aym yayi signing cewa zai rike yaron har iyayen sa na asali su bayyana.
Sai karfe goma na dare da yan mintuna ya bar station din, yana fitowa daga wani babban pharmacy a tsallaken titi, nan ya tsallaka, magungunan irin na yara aka bashi masu k'yau, kana ya samu baby milk *NAN 1* ya siyi gwangwani uku, sai set din feeder.
Komai yana yi yana tuna baby'n sa ne, musamman a lokacin daya tsince ta, duk da yana 15yrs a lok'acin amma har yanzu yana tuno komai...
Kara tsallaka titi yayi ya samu abin hawa ya nufi gida...
Bayan mintuna arba'in mai napep ya sauke shi kofar gidan.
Bayan ya sallame mai keke napep ya nufi cikin gidan.
Ya ƙuwa tarar da lifan d'insa fake a tsaƙiƴar giɗan, ga baby'nsa(Nu'aiymah) tsaye Idanunta kuri a kofa, ga kuma kaka zaune itama jigum da alama jiran dawowar sa suƙe.
Ganinsa, yasanya kaka furta _Alhamdulillah_ yayinda Nu'aiymah ta sauke ajiyar zuciya kana ta nufi shi da gudu domin hugging dinshi... Ta na karasowa ta tsaya cak! Sak'amak'on ganin kyakyyawan jariri kwance a k'irjin Papi'nta.
Cikin zaro ido ɗa mamaƙi tace "p...papi nah! jaririn waye wanna?"
Jin an ambaci jariri ya sanya ƙaƙa mikewa a zabure, domin sam bata lura da jaririn ba, sai yanzu data ji Nu'aymah ta fada, cikin sauri ta nufi wajen Nu'aym ɗin, bakin ta har rawa yace tace...
Manage please bacci nake ji😴
* please do vote and follow me on wattpad @NoorEemaan*
Share
Comment
my readers📚🖊
Noor loves you all💋
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
*WATTPAD*
@NoorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
page 61-62
......"Nu'aymu me zan gani haka, ko dai tarihi ne zai maimaita kansa? Ina ka samo jariri kuma?" ƙaƙa ta fada Idanunta ƙuri a kansa
Wani kallon da Nu'aiymah ya jefa mata ya sanya ta fahimtar suɓutar baƙi ɗa tayi. Tamkar yar yarinya ta sanya hannu ta toshe bakin ta, kana tace "toh gayamin ina ka samu wanna yaron?"
Bai kulata ba, ya samu daya daga cikin fararen kujeran roba ya zauna. Ledar maganin da baby food din ya ajiye kasa.
"Papi nah kayi Shiru, dan waye wanna? Ka fadamana kaji" Nu'aiymah ta tambaya gabanta na fadu'wa, wanɗa bata san ɗalili ɓa.
"Ohhhh! Baby yaushe kika zama lawyer ne? Relax zan sanar daku, kin san me nake so kiyi min?"
A sanyaye ta girgiza kai.
"Nasan bakya raɓo da ruwan zafi a flask dinki, ga feeder'n nan ki wanke da ruwan zafi, sai hada masa madaran nan, kinga yunwa yake ji, gabadaya yayi laushi" (kasancewar Nu'aiymah na da jin sanyi, haka kuma ta jima a ruwan sama a sanda aka yar da ita, hakan ƴasa Papi ya sabar mata amfani da ruwan zafi, hatta fitsari sai da ruwan zafi take yinsa, hakan yasa kullum babban flask dinta ke cike da ruwan zafi).
Gama maganar Nu'aym ke da wuya, yaron ya saki wani marayan kuka cikin muryan da ƴa galabaita, take tausayin yaron ya mamaye illa'irin jikinsu, bare ma Nu'aiymah har wani tashi tsigar jikinta ke yi...
Cikin Sauri ta wanke feeder'n da ruwan zafi, ta dauraƴe.
Ƙana ta zuba madaran da ɗan spoon din cikin madaran cokali takwas, sai ta zuba ruwan zafi, rufewa tayi kana ta jijiga da k'yau, jin akwai zafi ya sanya ta debo ruwan sanyi a wani bowl ta saka feeder'n ciƙi domin ya huce.
Cikin mintuna hudu madaran ya rage zafi, mikewa Nu'ayimah tayi, ta zubar da ruwan cikin bowl din, ta dauraye ta mayar kitchen.
Wani ƙujera ta ja ta zauna kusa da Papi, tayi tagumi tana kallon su.
Hajiya kaka kuwa jiki ya mutu hakan yasa ta kasa magana...
Nu'aym na sanyawa baby'n feeder a ɓaƙi, ya cafke gwanin tausayi ya fara tsotsa, kafin ma ya gama shanƴewa ya hada uban gumi musamman a goshin sa.
Cikin kankanin lokaci jaririn nan ya tashi da feeder'n nan, kana ya saki wata doguwar gƴatsa yana sauƙe numfashi.
Da mamaki Nu'aiymah tace " kai! Papi wanna yaron akwai ci sosai, ya shanye duka madaran "
Dariya ta bawa Nu'aiym hakan ya sashi murmusawa yace "ba dole ba, yunwa yake ji sosai fa, shiyasa kika ga ya galabaita".
Jinjina kai Nu'aiymah tayi kana tace " toh Papi ka gayamana dan waye ka ji?"
"Rabu da shi, kasan bana son wulakanci ko? Sai faman jan aji kake mana, sai kace budurwar ka ce ni, toh kalle ni da k'yau fararen gashin ne a kaina, wanna gantalewa har ina, tun dazu nayi haku'ri, bana son magana, amma sai da ka kure ni" tofah kaka rikici ya motsa.
"Kai kaka dan Allah, ni ki daina yiwa Papi nah fada bana so, ai yace zai gayamana, ƙo papi?"
"Ke rufe min baki, da gulman ki"
Murmushi Nu'aiym yayi, kaka ba dai masifa da rikici ba, ya aiyana a ransa... a fili kuwa yace "Relax! Kaka relax yanzu zan gaya miki, kun san lokacin zuwa na hutun karshen mako bai yi ba ko? Toh wani takarɗa aka ce na kawo daga wajen aiki, toh na barsu a nan, hakan yasa ana tashi daga aiki na dau hanyar SOKOTO, daidai ta layin bayan mu na ga...."
"Kwarai kuwa ɗanan, abinda ya kara tsorata mu kenan, har tunani nayi ko aure kayi a can, matar ta haihu" kaka ta katse shi, ciƙin iyaƙar gaskiƴar ta.
runtse ido Nu'aym ƴayi yace "aure kuma kaka? Yanzu zan yi aure baku sani ba"
"Yo Allah na tuba, dan yau ka haifa amma baka haifi halin sa ba, duk da na yarda da kai dari bisa dari, amma rayuwar ta zama abin tsoro" kaka ta ƙara fada cikin iyakar gaskiyar ta.
Murmushi mai sauti Nu'aym yayi, domin kaƙa ta bashi dariya sosai, cikin nutsuwa ya shiga fayyaice musu komai...
"Innalillahi wa innah ilaihi raju'un! Ke duniya! Ke duniya!! Ke duniya!!! Ina zaki da mu ne? yaushe wanna lukutar masifar zai kaura a al'ummar mu, Allah sarki jariri bawan Allah bai ji ba, bai gani ba, shiƴasa ya shanƴe duƙa madaran, ashe horon ƴunwa tayi masa, oh! Allah na goɗe maka da Nu'aiymu ne ya tsince wanna jaririn, shegiyar mata mai fusk'ar alala, billahi gobe zan bi ka police station ɗin, domin in fada wa yan sanda su karya kafafun muguwar matar nan, mai kafar doya" kaka tace cikin kuka sosai har da majina.
A hanƙali Nu'aym ya maida duban sa ga Nu'aiymah data dora kanta tsakanin cinyoyin ta tana kuka sosai, wanda kukan bana iya labarin da papi ya basu bane, haka kawai take jin wani yanayi a jikinta, ga kuma wani sabon son jaririn da matsanancin tausayin sa dake bin jini da tsokan jikinta.
"Baby! Baby!!" Papi ya fada hankali tashe yana mikawa kaka jaririn dake baccin sa a nutse.
A hankali ya dago ta, ya dora ta kan cinyar sa, hawayen fuskar ta yake sharewa kana cikin damuwa yace "baby stop this ok! gayamin what's the matter?" Nu'aym ya fada a dame.
Jikinsa tafada tace "Papi ina jin tausayin wanna yaron, matar bata da imani, Papi ƙa sa a zane ta kajiiiiiiii" ta fada cikin ƙuka.
Nu'aym zai yi magana kaka ta riga shi... "A zane ta fa kika ce, kaji min shirmen yarinya, ashe tsoranta ake ji, ai karya kafafun ya kamata ayi, ko a sa addah a ɗaɗɗatsa kafafun muguwar mai ƙalar fuskar guɗawa, amma kya ce a zane ta, ashe tausayinta ake ji" ƙaƙa ta fada ciƙin masifa, ƙamar Nu'ayimah'n ce matar.
Shi dai Nu'aym rarrashin baby'n sa yake har tayi shiru, ganin tayi shiru ya sanya shi kallon fusk'ar ta yace "Baby zaki raka ni in siyo wa baby rigar sawa kinji?"
Nu'aiymah uwar son yawo da sauri ta mike ta dauko hijab di'n ta...
"Toh uwar son yawo, oooh ni Zainabu abu, son yawo a jikin ki kamar kin ci kafar kare"
Dariya kawai Nu'aiym yayi, Ƴayinda Nu'aiymah ta turo baki, hannunta Papi ya kama suka fice....
ɓaƙin titi suƙa je, sukayi sa'a kuwa mai shagon bai rufe ba, kayan maza jarirai kala TAKWAS Nu'aym ya siya, sai Pampers babban Leda, hadi da set din kayan shafa na company *Johnson_Johnson* sai turaren yara ya siya guda uku, ATM din shi ya bayar aka ciri kudin, shagon kusa dashi suka shiga, nan nu'aym ya siyawa baby'n sa Chocolate dangin su Nutella, Snickers, Bounty, M&M's Roxy, Dune, ɗa Mars.
Ai tun a wajen Nu'aiymah ta bare daya ta sanya a baki kana suka nufi gida, amma ɓata ɓari papi ƴa gani ba, domin faɗa zai mata, tana cin abu a hanƴa.
Bayan sun isa gida Nu'aym ya rufe gidan. basu tarar da kaka a waje ba, leka dakin ta suka yi, suka ga kaka da jaririn kwance suna baccin su, kallon ta Nu'aym yayi yace "Baby muje ki kwanta, kinga sunyi bacci ko"
Shagwa'be fusk'a tayi tace "a'a ni Papi wajen jaririn nan zan kwanta" ta fada cikin iyakar gaskiyar ta, domin wani mugu_mugun son jaririn take ji.
Zaro ido Nu'aym yayi yace "rufa min asiri baby nah! ƙin manta Kin iya magagin bacci, salon ki d'aura wa jaririn kafa a fusk'a" ya ƙarasa yana saƙin siririyar dariya, ɗomin tuno ƴanayin magagin baccin ta, saɓoɗa tun tana karama suna bacci tare, sai ta dora masa kafa a fuska, ko ta mirgina ta hau kansa ba tare da ta sani ba...
Turo baki tayi ta shiga dukan sa a k'irji ganin yana mata dariyar, har da kukan sakalcin ta, dif ya gimtse dariyar sa yace "Am sorry na daina kinji" ya karasa yana kamo lallausan, farar, siraran hannunta cikin ƙarfaffan hannayensa masu dan nauyi...
Ɗakin ta ya ja ta, ya sa tayi alwalar ƙwanciya bacci, ta kuma sanja kayan zuwa na bacci a toilet, kana ta fito, ƙwanciƴa ta yi, ya lulluɓe ta ɗa bedsheet.
Hannun sa ta rike gam cikin nata ya dinga yi mata hira, kana ya ɗora da yi mata wakar da ta fi so a lokacin tana ƙarama, har yaji hannunta ya saki, alamun baccin ya dauke ta...
Add'ua ya tofa mata, ƴa ƙara lulluɓe ta ƙana ya sumbaceta a goshi da haka ya fita yana jin wani abu mai matuk'ar girman kan baby'n ta sa...
*Haƙa ko wani dare, matuk'ar Nu'aym yana nan haka yake lallaba ta har tayi bacci, haƙan yake fama duk ɗare, shiyasa idan ya koma JIGAWA take kewar sa sosai, wani zubin har kuka take kafin tayi bacci domin ya riga ya sabar Mata*
*WASHEGARI*
Ɗa misalin ƙarfe taƙwas na safe, kaka tasa Nu'aiymah tafasa ruwan zafi ɗomin yiwa jaririn wanka.
Bayan ruwan ya tafasa kaka ta sirka shi dana sanyi kadan!
Dauƙo yaron daga kan gado Kaka tayi, domin tun jiyan nan bai farka ba.
"yarasulillahi manzon Allah" kaka ta faɗa Idanunta kuri kan jaririn, domin jiya nepa ɓasu ƙowa wuta ba, hakan yasa bata ga ƙamanin yaron ba.
"Lafiya ɗai kaka?" Nu'aiymah ɗaƙe tsaye, ƴayin da papi dake zaune suka fada a tare.
Cikin mamaki tace "gane min abin al'ajaɓi danan! sak Nu'aiymah tamkar tayi kaki, kalli ƙaga kamar Nu'aiymahtou tun daga yarinta har girma, ƙai wanna kamanin ya baci"
Cikin sauri Nu'aiymah da papi suka iso gabanta, zuciyoyin su suka buga a tare, ganin tsantsar kamanin, domin dukkanin su jiya basu lura da kamanin yaron ba.
Daga karshe dai suka bar komai a zuwan kawai kamanin ne, kamar yadda aka samun wasu na matuk'ar kama ciƙin al'ummah, kuma basu hada jini ba, amma sosai abin ya zauna a ransu.
Nan kaka tayi masa wanka, ta gasa masa jikinsa sosai da ruwan zafi, kana ta shirya shi cikin daya daga cikin kayan da papi ta siyo.
Nan kaka tace "Amma wanna muguwar matar daƙiƙiya ce! yaran nan ku gane min, ta iya yar da yaro amma bata iya sauya masa kaya ba, ashe ita ba tantirya bace, domin kayan jikin yaron nan ya nuna ba jiyan aka saka masa shi ba, duk da tsaɗar kayan kuwa. Ni wallahi Allah_Allah nake mu je station din domin naga yanayin mara imanin, yo wanna dole na kirata da ƙanwar firauna"
Dariya su Nu'aiym suka sanya mata, kaka ba dai bawa mutum nishadi ba.
Nan dai su kaka suka shirya kana suka nufi police station...
Share
Comment
Vote
Vote and follow me on wattpad @NoorEemaan
Thanks for reading my novel
🔥PAPI NE!🔥
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
*WATTPAD*
@NoorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
Page 63-64
.............. A daidaita sahu suka tafi, jaririn na kwance a kafadar Nu'aymah yana baccin sa, domin taki bawa kaka ta rike tace ita zata rike shi.
Bayan sun isa police station DPO ya bukaci ganin Nu'aym, sun jima Sosai suna magana duk akan maganar matar ne, sannan ya sanar dashi cewa har yanzu matar taki magana, sosai Nu'aiym yayi mamakin taurin kai irin na matar, ko dayake ba abin mamaki bane idan aka yi duba da rashin imani irin tata.
Godiya yayi ya bar office din, nan ya tarar da kaka tana tijara ita lallai sai an barta taje taga muguwar mai fuskar alala, me yan station din zasu yi banda dariya, Nu'aiymah kuwa na tsaye tana sakin murmushi, wato kaka dai duk inda taje sai ta nuna halin ta.
Nan Nu'aym yace "menene kaka?"
"Yawwa dan nan! Ina ka je ne? Kace wa yan sandan nan su kaini wajen matar nan mai fuskar gudawa, Allah sai na wanke ta tas da soso da sabulu.
Girgiza kai Nu'aiym yayi ya kalli daya daga cikin yan sandan yace "zamu iya ganin matar?"
"Kwarai kuwa yallabai" daya daga cikin ƴan sandab ya fada, kana ya nufi guide room da aka garkameta.
Nan aka fito da ita tana nuna taurin kai da tirjiya, nan fa kaka ta shiga zagin ta, da ci mata mutunci iri _iri, ganin abun yayi yawa ya kalli kaka yace "it's a enough kaka! Ya isa haka please"
"Kai Nu'aymu ka barni, wallahi sai nayi magana, data samu banyi fata_fata da fuskar ta ba, kaga munafuka ta tsunkuyar da kanta taki magana, 'yar buhun uba mai fuskar alala" nan fa yan station din suka saki ihun dariya har da wadanda suka zo station din yin case.
Kara cewa tayi, "wallahi sai na cire wanna abun na fusk'ar ta domin Inga fuskar ta" ai kuwa babu zato babu tsamani aka ga kaka tayi tsalle tayi gaban abinda ya raba tsakanin su ta fisge nikab din fusk'ar ta...
Take fusk'ar ta daya yi wujiga_wujiga ya bayyana sai zaro idanuwa take..
Ai fa kaka tace "dole ki yi degree ki degirgire a mugunta, ga fusk'ar nan mai kama data mugaye marasa imani, billahi da abin nan bai raba tsakanin mu bako, ta fada tana buga abun katako daya raba tsakanin su, ta cigaba, da wallahi na Karya miki kafafu da bazai kara moruwa ba, ya....."
"Haba my Kakus ki yi haku'ri haka kinji yi Shiru" baby papi'n ta katse ta.
"Rabu da ni Nu'aiymahtou! Wanna matar sai na yi raga_raga da ita yau"
A firgice matar nan ta dago jin murya tamkar ta Raliya, take idanun su duka sarke dana Nu'aiymah.
Wata mahauk'aciyar bugawa k'irjin matar nan yayi, ganin photocopy Raliya sak tsaye rige da ita jaririn data so yarwa. Wanna kama ya yi matuk'ar bacewa, shekaru kawai Raliya zata nunawa Nu'aiymah.
Saboda rudewa ba tare da ta sani ba, tace "Raliya"
Kallon ta duk suka yi da mamaki, kana kaka tace "mayya! Kuruwar jika ta tafi k'arfin ki, daci gareta, fiye da madaci da shu'waka, ehe kuma karki sake kiran ta Raliya ba sunan ta bane"
Amma ina matar nan bata san kaka nayi ba, kawai kallon Nu'aiymah take, Nu'aiymah ma sosai k'irjin ta ke bugawa a duk sa'ilin data hada ido da matar...
Sosai kuma take kara jin tsanar matar a ranta, wasu abubuwa take hangowa a fusk'ar matar da baki bazai kwanta ta ba, sai dai a zuciya...
Nan dai aka mayar da ita garkama, idanun ta kuri kan Nu'aiymah sai data daina hango ta kana ta daina juyawa.
Nu'aiymah kuwa dasu kaka sosai kallon ya basu tsaro, domin kallon da take jefawa Nu'aymah ko nace take bin Nu'aiymah dashi na tattare da abubuwa masu yawan gaske...
Nan fa Nu'aym ya ajiye musu kudi yace su mata hora mai tsanani har ta fada dalilin 'yar da jaririn data yi, da haka suka bar police station din suka nufi gida...
*******
Da yamma duk suna zaune a falo, Nu'aiymah na hadawa jariri milk, sai da ta zuba madaran a cikin feeder kana ta cika cokalin ta zuba a bakin ta.
Nan fa kaka ta saki sallati tace "Nu'aiymu kaga abinda nake ce maka ko? Nace maka tana shan madaran yaron nan amma baka yarda ba, ka dai gani da idanun ka, shiyasa naga har wata kumatu da sulbi fatar ta ta kara ashe satar wa dan jaririn nan bawan Allah madara take"
Dariya Nu'aiym yasaki, "ohh kaka rigima, yanzu menene dan ta sha, ai kudin uban ta ne, ki barta, idan ma tana so zan iya ɓata nata daban" Papi ya gwale ta.
"Eh dama kullum sai ka gwale ni, Saboda 'yar kace, baka son a fadi laifin ta, toh wallahi wanna yaron zai girma kamar yau ne, zakaga yanda zamu muku ni da shi, sai mun zama a hade, shima yana goyon bayana, wanna wariya launin fatar ya ishe ni, Allah ya bamu tsahon rai dai"
Nu'aiymah dake jijjiga Madaran tana Dariya ta dawo gefen kaka ta zauna, kana ta karbi jaririn ta shiga bashi madaran...
Shiru wajen ya dauka na yan mintuna kana tace "wallahi ni bakina baya Shiru, bana iya shiru da baki na Saboda wari zai yi" ai fa nan su Papi da baby'n sa suka sanya dariya, Nu'aiymah har da 'yar guntuwar kwallar ta...
Itama kaka sai data fada taji dariya ya taho, mata, nan fa suka yi mai isar su kana tace "Allah gaskiya na fada, kun san me? Yaron nan bai yi sati muguwar taso 'yar dashi ba, ba tamtama ba a rada masa suna ba, toh yanzu wani suna mai ma'ana za a rada masa" ta karasa tana kallon su...
Jinina kai suka yi cikin nutsuwa kana Papi yace "gaskiya ne kaka kin kawo shawara mai k'yau, amma wanna karon baby'n Papi'n tace zata zaba masa suna"
Kallon Nu'aiymah dake murmushi Idanunta kuri kan jaririn yace "baby gareki ki zaba masa suna, in sha Allah ni kuma gobe zan nemo rago koda karami ne a yanka masa"
Kallon Papi'n take cikin so da kaunar sa, a fili tace "hakika ubana yafi na kowa, saboda ƙyawawan dabi'unsa, na kuma gode da wanna damar Papi nah, na zaba masa suna ADEEL".
"Masha Allah baby ƙin zaɓi suna mai dadi da ma'ana, Allah yayi miki albarka, Allah ya kuma raya mana Adeel"
"Ameen my sweet Dad"
"Kaka kinji sunan da baby ta rada ko?"Nu'aym ya tambaya.
"Eh ƙwarai na ji fa, ɓan dai san ma'anar sunan ba, domin a zamanin mu ban taba jin sunan nan na yan gayu ɓa, amma wallahi sunan yayi dadi sosai, dama ana Sanja suna dana dawo da sunana Adeelah, ko ba a saka sunan haka?"
Me su papi zasu yi in banda dariya, ooh! kaka rikici, ko Ina ta taba ji an bawa mace suna Adeelah oho?
Itama kakar sai data dara, nan Papi ƴa rada masa suna ADEEL, haka dai suka cigaba da Hirar su cikin nishadi, suyi hira, suyi wasa, suyi fada, dama wanna kamar dole ne, amma basa ko mintuna biyar sun shirya...
**********
JIGAWA
Ta ɓangaren su Raliya kuwa, sosai aka dage da yi mata add'uo'i ana sauke mata kur'ani ƴayinda damuwa ta sanya Al'ameen kwanciya a asibiti, nan fa abin ya hade musu, da ƴan gidan su Al'ameen har na su Raliya basu da nutsuwa, hakan yasa babu wanda ya lura mariya bata nan, sai siraru daga dangin Al'ameen amma babu wanda ya fada.
Saboda damuwar dake gabansu, Al'ameen Yayi mamakin jin ta Shiru domin tun a daran da aka sace masa jariri bai ganta ba, basu hadu ba, kila bata sani ba, ya bar wa zuciyar sa hakan, domin damuwar dake gabansa ta ishe shi.
Raliya kuwa har yanzu tana nan yadda take sai saukin da ba a rasa ba, kuma har add'uo'i da wasu ayoyi ake karanta a tofah a ruwa tasha, wanda sam bata yarda ta sha, sai an yi da gaske su yaya Auwal suke danne ta ake iya bata ruwan.
********
SOKOTO
Ta bangaren wanna matar kuwa taki magana, sai da aka saka wata macen yan sanda tayi mata duka mai Suna duka. Ganin ta fara jin k'amshin lahira ya sanya ta bude baki tace, ita babu wanda ya aiketa, ita ta saka kanta, bisa raddin kanta tayi, domin bata son ganin 'ya'ya a tare ɗa uwar yaron, shiyasa ta rabo su, kuma ita rashin imanin ta bai kai ba, da kashe yaron zata yi, sai ta ɗora ta cewa yan sandan su sake ta, ta tafi tunda bata yiwa yaron komai ba.
Nan fa 'yar sanda nan ta gwabje mata baki tda kataƙon hannunta, domin ta lura maganganun matar babu ɗa'a a ciki.
Nan fa 'yar sanda nan tace "ke mahauk'aciya ce ko? you thought abinda kika yi k'aramin abu ne? Da har kika son a barki"
Nan ta cigaba ta dukan matar nan sosai har ta galabaita, domin har bata iya ihun..., take ƴar sandan nan ta fidda wayar ta a aljihun wandon ta, tace "saka min number'n mijin ki ko wani naki, ina jin sai a gaban su zaki fadi gaskiya"
Jiki na rawa matar ta karbi wayar domin ta daku iya dakuwa saboda gabadaya ta fita daga kamaninta, ta kumbura, nan ta saka number'n mijin ta domin shi kadai take ganin zata samu sauki a wajen sa saboda saukin kansa, take kuwa 'yar sandan nan ta buga kira wa mijin nata....
muje zuwa
Share fisabilillah habibtie's
Comment dinku is needed
NoorEemaan ce
07082281566
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
*WATTPAD*
@NoorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
*A gaskiya ina godiya a gare ku habibtie's da kaunar da kuke nunawa Papi ne! har da kyautar koda, ina godiya sosai ga readers din wanna tagwayen littafan nawa ɗa wanda na sani da wanda ban sani ba, ina muku son so fisabilillah, Nooreemaan taku ce, Nu'aiymah da Nu'aym ma naku ne*😁
65-66
..........kwance Al'ameen yake a gadon asibiti, idanunsa a lumshe yana jin dukkanin hirar dake tashi a dakin, wanda na yan'uwan sa ne da na Raliya.
Suna cikin hirar su yaji wayar sa ta fara ringing, amma bai da alamar dauka, har wayar ta sinke, wani kiran ya sake shigowa.... Hakan ya janyo hankalin yan dakin suka yi shiru, cikin sauri kanin sa mai Suna Abba ya daga kiran hadi da sakawa a hands free ya ajiye kan gadon da yake kwance, wajan kunnensa domin yasan ba bacci yake ba.
Take muryar 'yar sandan nan ya karade ila'irin dakin... "Hello ƴallabai sunana larai Usman jami'ar yan sanda, ina kira ne daga sokoto, ga wata mata ta bani lambar ka, wacce aka kama ta 'yar da jariri sabon haihuwa...."
A zabure Al'ameen ya miki, jin abinda 'yar sandan nan ta fada, fisge Karin ruwan da ake masa yayi, hannun, jiki, da bakinsa na rawa yace "wa....wa...ce...ce?"
Ɗaga dayan bangaren yar sanda nan wani mugun kallo ta watsawa wa matar tace "ya sunan ki?"
Shiru matar tayi tana zaro ido, ran yar sandan nan ya baci, wani mugun mahangurɓa ta bata a fuska, Saboda tsananin azaba, ga jikin ta yayi tsami dama, hakan yasa ta saki wata rikitaciyyar kara....
"Nace ya sunan ki? Ko bakya jini ne?" ɗomin sosai larai taji ta tsani matar.
A zabure Al'ameen dama sauran yan dakin suka mike, domin muryar wacce tayi ihun yayi musu kama dana wacce suka sani, cikin rawar baki Al'ameen yace "ki...ki... barta har mu zu, yanzu zamu taho, ki turomin address din wajen" kit Al'ameen ya koma ya zauna, gabadaya k'wak'walwar sa ta toshe, yama rasa tunanin yi, a hankali ya koma dabas ya zauna kan gadon
Kallon Al'ameen mahaifiyar sa tayi tace "Aminu! Ya da zama kuma? Ka mike mu tafi, karfafa jikin ka, kaji dan nan"
Gabadaya suka Mike, yaya Auwal, ya usman, su malam baba da mama, da dai sauran yan'uwan, da manager'n Al'ameen na company'n sa, daya zo duba jikin shi, har da Raliya malam baba yace a biya gida a taho da ita Saboda ba mamaki yan sandan su bukaci ganin ta, hakan kuwa aka yi, gabadaya kan su ya daure, so suke suje su ga mamallakiyar muryar da ta yi ihu, domin muryar yayi musu kama da na wacce suka sani, motocin ɓiƴar suka shiga, duka kirar sienna.
Karfe Shida na yamma suka isa wajen, ganin yamma tayi, yasa mahaifiyar Al'ameen ta kawo shawaran a kama hotel su kwana, idan ya so gobe sai su je police station din, hakan kuwa akayi, amma Al'ameen bai so ba, domin a k'age yake...
*********************
WASHEGARI da misalin karfe tara na safe, direct address di'n da larai ta tura musu suka dinga bi, hadi da tambaya har suka iso police station din, babu bata lokaci duk suka fito daga cikin motacin suka nufi cikin station din.
Suna shiga suka yi kicibis da Larai ta fito daga office din DPO fuskar nan a murtuke da alama aiki ya dau zafi, kai yayi chaji.
Hada idanu tayi dasu Al'ameen da shigowar su kenan, haka kawai jikinta ya bata Al'ameen shine mutumin da suka yi waya dashi jiya.
Domin ta kara tabbatar wa sai tayi dialling number'n sa, take kuwa wayar ta ta dauki kara, cikin sauri Al'ameen ya nufe ta yace "ni...ni...ne wanda muka yi waya, ina matar take? Wacece ita? Ina jaririn?" Ya jero tambayar ɗuƙ a rikice.
"Calmdown ranka ya dade, zaka ganta, ku zauna ina zuwa, zan fito da ita yanzu" daga kansa Al'ameen ƴayi tamkar jariri ya koma da baya da baya ya zauna dabas kan benchi, haka sauran duk suka zauna, kasancewar akwai abun zama wadatacce....
Sun kusan mintuna goma a zaune, larai ta tasa keyar matar nan ta nufi wajen su Al'ameen, babu abinda take sai faman jan kafa, kasancewar kafar tata tayi tsami sosai, domin ba k'aramin buga ta ke sha wajen larai ba...
Da kallo duk suka bita, kasancewa kanta na kasa hakan yasa basu ga fuskar ta ba, wani dundu larai ta maka mata a baya tace " dago kanki" a kausashe
A hankali ta dago kumburarran fusk'ar ta ta sauke su fess kan na Alameen, a kidimie Al'ameen ya nufe ta yace "mariyaaaaaaaaaaa! Kice? miya kawo ki SOKOTO yaushe kika zo?"
kallon larai yayi cikin fushi yace "me tayi muku? Me matata ta muku? Miyasa kuka mata wanna dukan kawo mutuwar?"
Wani murmushi takaice Larai tayi tace "matar ka fa kace? dama wanna ita ce matarka? Amma tir baka yi sa'ar mata ba, wanna munafukar mai fuska biyun da kake gani ita ce aka kama ta yar da jariri sabon haihuwa"....
Gabadaya dakin ya dauki Salati, kowa ya shiga tofah albarka cin bakinsa, ga Mariya tayi kasa ta kanta, cikin rashin gaskiya ta ma kasa yarda ta hada ido da kowa, Al'ameen kuwa Sam baya son tunaninsa ya tabbata, amma yanzu da larai tayi maganar nan ya kara hargitsa tunanin sa, tamkar gunki haka ya tsaya, can wani jiri ya debe shi, luuuuuuuu ya tafi zai fadi, Abba kaninsa yayi saurin taro shi ya zaunar dashi yana bashi baki, Yayinda gabadaya sauran yan wajen kansu ya kulle, domin abinda basu taba zata ko tunani suka gani yanzu a zahiri, dama labari aka basu, tabbas da sun Karyata...
Cikin fitar hayyaci Al'ameen ya kalle ta yace " ma...ri...ri...ya wani jaririn ki ka yar? nawa jaririn d'aya bata ne?, innalillahi wa innah ilaihi raju'un" ya karasa cikin rawar baki, gabadaya yama rasa abin cewa, domin bai taba tunanin hakan ba, koda a mafarki ne.
Cikin wani fushi maman Al'ameen tace "ke Mariya! ba tambayar ki ake ba, bazaki yi magana ba?"
Sosai gaban Mariya ya sake bugawa domin wanna shine karon farko da surukar ta yi mata magana cikin fada da fushi, gabadaya kamar ta nitse a awajen, domin ji tayi ta muzan ta, da kallo da shiga bin kowa, yayinda su ma suke binta da kallon zallan mamaki, wasu har tsana take hangowa a idanun su, Raliya kuwa bata ma san abinda ake yi ba, sai faman abubuwan ta take irin na masu ciwon hauka, amma babu wanda ya kalleta, domin sun san lalurar ta....
Wani duka larai ta nada mata a baya, sak'amak'on shirun data yi, ihu ta tsala tace "e....eh...shi...ne .....jaririn ka ne, nina Sato shi" ta fada a rikice ɗomin ba k'aramin tsoron larai take ba, har bata son ta taba jikinta da suna duka...
" mahammadur rasulilillah! Mariya kece?" gabadayan su suka fada cikin madaukakiƴar mamaki, sosai hayaniya ke tashi a wajen, kowa fadin albarkacin bakinsa yake, hadi da aibata Mariya.
Ai fa nan jikin Al'ameen ya shiga rawa, ya shiga kokawa da numfashin sa, sosai Al'ameen yake kallon Mariya cikin zallan mamaki, dama makashin sa na kusa dashi bai sani ba? Matar sa, uwar gidan sa, abin son so itace dama ta sace masa jariri? Kenan cikin Raliya na farko tana da masaniya kan batan cikin da haukacewar ta? ya ilahi! K'wak'walwar sa ta gagara daukar wanna abin mai matuk'ar ban mamaki da al'ajabi.
Sai da larai tace "silent please, hayaniyar tayi yawa, dan Allah kuyi Shiru"
Kallon Al'ameen tayi tace "yallabai ina mahaifiyar jaririn, akwai tambayoyin da nake son mata".
Maman Al'ameen ce tayi saurin cewa " Yallabiya kin ganta nan, ai bata da lafiya"
Kallon Raliya, larai tayi, a kallo daya ta hango alamun cutar hauka a tare da ita.
Sai a lokacin bakin Al'ameen ya bud'e yace wa larai "ina dana yake? Dan Allah ku bani shi ko zan samu saukin abinda yake damuna"
gabadaya yan wajen sun tausaya masa, ace babban mutum na kuka, cikin girmamawa larai tace "yallabai, wani saurayi ne mai suna Nu'aym ne ya tsinci jaririn a lokacin da Mariyar take k'ok'arin yar da jaririn, yanzu haka yaron yana tare da su, ya kuma yi alkawarin zai cigaba da kula da yaron har iyayen sa sun bayyana, har....."
Cikin sauri Al'ameen ya katse ta da cewa "please ki kaini wajen su, kai gidan su yaron, domin in ga gudan jinin na dan Allah" sosai tausayin sa ya kama kowa.
"Ai yallabai bamu da address din yaron, sai dai a kira shi yazo" ta fada tana latsa tsadaddiyar wayar ta, dama ta karbi number'n Nu'aym wajen wani dan sandan.
*****
Zaune suke gabadaya a falo, Hajiya kaka na basu nishadi kamar kullum, yayinda Nu'aiymah ke bawa ADEEL abincin sa, sai faman tsotsan feeder yake, an shirya shi cikin kaya masu k'yau, yaron yayi bul_bul gwanin burgewa da sha'awa saboda sosai yake da shan madara, ga kuma kulawa yana samu, kullum kamanin sa da Nu'aiymah Kara bayyana yake, tun abin na basu mamaki har suka basar, ga wani mugu_mugun son yaron dake ratsa jijiya da bargon jikin Nu'aiymah a kullum.
Tsagaitawa Nu'aiymah tayi da dariyar sak'amak'on kiran wayar Papi da aka yi, mika masa tayi domin wayar na kusa da ita, amsa papi yayi ya latsa Kore hadi da karawa a kunnen sa, take yaji muryar larai na sanar dashi cewa " barkan ka dai malam nu'aym an samu iyayen jaririn wajen ka fa, domin ita Mariya ce ta bani number'n mijin ta, bayan taji wuya, ashe dan mijin ta ne, ba lokacin bayani, kazo station please yanzu, duk suna jira" kit ta kashe wayar...
Sosai gaban Papi ya fadi, haka kawai yake ji tamk'ar wani al'amari mai girma zai faru a yau.
"Dan nan lafiya?" Kaka ta fada tana kallon sa.
"Kaka an samu iyayen jaririn nan..." Nan dai yayi musu bayani kamar yadda larai tayi.
"Yo ai wanna abin farincikin ne, maza ku shirya muje, domin wallahi sai na kara zagin mai fuskar tubani can(in ji darma😂)"
a sanyaye ya mike, ya nufi dakin sa, dama kayan shan iska ne a jikinsu duka, amma duk sunyi wanka.
hakan yasa ko wannen su ya nufi daki domin ya Sanja kayan.
Nu'aym ya sanja kayan zuwa dagon wandon jeans da yellow'n riga, sai takalmi sau ciki baki, sosai yayi wani lafiyayyen k'yau.
Nu'aiymah kuwa abaya mai yalwar stone blue color ta saka, wanda ya sa hasken ta kara fitowa tayi das da ita, itama sau ciki mai k'yau black irin na mata ta saka, tayi rolling da mayafi.
Hajiya kaka kuwa atamfar ta mai k'yau ta saka super holland da hijab pitch color ya dan dara guiwar ta kadan, ADEEL Nu'aiymah ta rungume a kafadar ta, sai ta rufe shi da towel din babies saboda iska da hasken rana...
Kaka ce ta kalli Nu'aiymah tace " ke 'yar nan maza dauko yar jakar nan ki saka madaran Adeel da karamin flask da feeder'n sa, domin kada ya ji yunwa, kin san yaron nan acici ne, atoh kada ya cinye mu da kukan sa"
Dariya Nu'aiymah tayi, ta shiga daki ta dauko komai kamar yadda kaka tace, karban jakar kaka tayi ta rataya, Nu'aym na jin su amma babu halin dariya domin sosai yake jin faduwar gaba...
Rufe gidan Nu'aym yayi suka fito, a yanda suka jero sai kayi tunanin mata da miji ne, nu'aym da nu'aiymah da dansu, kaka kuma mahaifiyar papi, haka da yawa mutanen da suke kallon su, musamman wadanda basu san su ba suka dauka.
Keke napep suka tara suka shiga, bayan Nu'aym ya fadi inda zai sauke su, gabadaya wata muguwar faduwar gaba ke riskan shi, amma bai bari su kaka sun sani ba....
Bayan sun isa bakin gate din station din, Nu'aym ya biya mai keke kudinsa, kana suka nufi cikin asibitin...
Nu'aym ne ya fara shiga cikin wajen, followed ba kaka, sai Nu'aiymah da ta kasance ta karshe...
Da Kallo su Al'ameen suka bi su kaka, kowa da lugudin da zuciyar sa ke yi, yayinda babu inda idanun Nu'aiymah ya sauka sai kan Raliya...
Kura mata ido Raliya tayi, Yayinda ta mike a zabure ta nufi Nu'aiymah...mutuwar tsaye Nu'aiymah tayi sakamakon hango photocopy ta sak ta nufo ta, haka zalika su kaka da su Al'ameen haka suka yi, kowa ya kasa motsi, Raliya na daf da isowa wajen Nu'aiymah dake kallon ta bata ko kiftawa, ta zube kasa kana ta saki wata gigitaciyar kara ta suma....
A kuma daidai lokacin ne, cikin tsananin rudewa da ganin komai zai lalace mata Mariya tayi subutar wata kalma daya Kara hargitsa kwanyar su kamar haka.....
Muje zuwa habibtie's😍🔥
Sai lahadi, idan mai kowa da komai ya ara mana rai.
Noor😍
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
*WATTPAD*
@NoorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
Page 67-68
(NOT EDITED)
......... "Na shiga uku na! dama boka na kan tudu yace duk ranar da Raliya ta ga 'yarta zata warke, da a dalilin hakan ne yasa na hauka ta ta, na kuma raba su tun ranar da ta haife ta, bana tamtama wanna yar ta ce, wayyo Allah meyasa komai zai faru yanzu" mariya ta fada cikin fitar hayyaci, rikicewa, gigicewa, hadi da tsantsar tashin hankali.
Ai nan wuri yayi tsit tamkar ruwa ya cinye su, kowa ya zura ido ga mariya cikin tsantsar al'ajabi...
Muhammadur rasulillah! fadin tashin mutanen wurin bata lokaci ne, babu wanda ya fi shiga tashin hankali sama da PAPI, sai Nu'aiymah da k'wak'walwarta ya gaza daukar maganganun da mariya ke yi, ga gabanta dake mahaukacin bugu data rasa dalilin hakan, sosai ta rike jaririn domin har wani juyi Idanunta keyi, fahimtar hakan yasa Nu'aym saurin riketa zuwa jikinsa ta baya, wasu tagwayen ajiyar zuciya ta sauke tace "papi nah dan Allah mu tafi, mu bar nan wajen, zuciyata zata bare k'irjin na ta fito, ka taba kaji yanda take bugawa papi, please" ta karasa tana sakin kuka.
Fadin tashin hankali Nu'aym bata lokaci ne, ya ma kasa yi mata magana. Yayinda Al'ameen ya tsurawa Nu'aiymah ido baya ko kiftawa, tabbas wanna K'yak'yyawar matashiyar tayi matuk'ar yin kama da Raliyan'sa... wani abu mai girman gaske da bazai iya furtawa ba, yake ji a kanta ....
Mahaifiyar sa ce katse masa tunani da cewa "kai Aminullahi baka ga halin da matar ka take ciki ba, nemo ruwa, maza nemo ruwa Aminu a yayyafa mata, suma tayi" ta fada tana zuwa gaban Raliya ta shiga girgiza ta, cikin rikice wa Al'ameen ya fita wajen ya samu shigon masu siyar da pure water, Leda daya ya siya, ya mika wa mai shagon one thousand, mai shago fadi yake yallabai ga sanjin ka...
Amma ina Al'ameen ko juyowa bai yi ba, a 360 ya koma cikin police station...
Ledar ya yaga ya fasa ruwa daya ya sheka mata, shiru babu motsi, kowa yayi cirko² hankali a tashe, wani ledan ya fasa ya sake sheka mata, Shiru kake ji, a karo na uku ya fasa wata Leda ya sheka mata, wata doguwar ajiyar zuciya ta sauke kana ta mike a hankali cikin nutsuwa, ji tayi kanta na sara mata, dafe kan tayi na yan mintuna kana ta mike a hankali ta kalli Al'ameen tace " wayyo yaya kaina ciwo" sai kuma ta shafa cikinta ganin shi a shafe tace
"yaya ina ciki na yake?"
Ai wani kuka Al'ameen ya fasa ya rungumeta ganin ta dawo hayyacin ta, sosai ya rungumeta, duk da mayuwancin halin da yake ciki hakan bai hana shi jin dadin ganin matar sa cikin haƴƴacin ta ba...
Kabbara hadi da hamdala mutanen suka Shiga fadi cikin mamaki da farinciki, bayan shekaru goma sha shida, finally Raliya ta dawo cikin hank'ali da nutsuwar ta...
Mariya kuwa kara ta fasa ganin Al'ameen rungume da Raliya, tamkar ruwan zafi aka watsa mata, haka taji sanda Al'ameen ya bata Raliya tight hug, ga kuma alama ya nuna ta samu lafiya, birgima ta shiga yi a kasa tana fadin "na shiga uku nah ni Mariya wanna tashin hankalin har ina?"
Raba jikinsu Raliya tayi cikin kunya, kara kallon shi tayi tace "yaya meya faru? Ina cikina yake ka yi Shiru"
Zai yi magana kenan manager'n sa na wajen yace "'ah ah, Nu'aym dama kaine? sam ban lura ba sai yanzu"
Cikin sanyin jiki shima Nu'aym yace "manager nima ban ganka ba wallahi sai yanzu"
Mamaki ne ya kama Al'ameen kallon manager'n yayi yace "dama ka san shi ne?"
"Kwarai yallabai, shine director din company'n ka na Jigawa" manager'n ya fada ba tare da mamaki ba, domin dama ba duka ma'aikatan sa ya sani ba...
Jinjina kai kawai Al'ameen Yayi, shi kanshi Nu'aym yayi mamakin ganin Al'ameen shine mai company'n da yake wa aiki, ikon Allah kuma basu taba haduwa ba...
dama ba wai Al'ameen yana yawan zuwa bane, domin akwai wasu harkoki da yake tabawa, komai ya damkawa manager'n sa, sai da Nu'aym ya fara aiki shima manager ya samu saukin aikin, domin abubuwa na masa yawa...
Ganin ihun Mariya ya yi yawa ne, ya sanya larai yi mata duka mai k'yau da Sandar hannunta kana ta nutsu...
Nu'aiymah dake cikin wani yanayi tace "papi mutafi, kaka kiyi masa magana mu tafi gida zuciyata na bugawa...
Kaka ajiyar zuciya ta ja, babu bakin magana, tun dazu ta kasa magana sak'amak'on wasu abubuwan da take hangowa kan su Al'ameen ɗin.
Nu'aym kuwa abinda yake muradi kenan su tafi gida, amma ji yayi kafar sa tayi masa nauyi, sam bai shirya zuwan wanna ranar ba, yaya baby'n sa zata ji? Wani hali zata shiga idan ta san gaskiya.
Jin muryar Nu'aiymah yasa Raliya mikewa ta nufi wajen ta, kamo fusk'ar Nu'aiymah tayi tace " yaya wacece wanna mai kama dani, meyasa nake jin wani abu mai girma a tare da wanna ran?"
Nu'aiymah kuwa runtse idanun tayi, sak'amak'on wani mugun sanyi daya shiga ratsa ta tun daga yatsar kafar ta, har izuwa tsakiyar brain dinta...
Kasa magana Al'ameen Yayi, Kuka tasa kamar Karaman yarinya tace "kayi Shiru, kowa ya min Shiru, nace ina cikina babu amsa, please wani ya min magana? Ko na rasa cikin ne? Abinda na haifa ya rasu ne ko?" Ta karasa tana jijjiga hannun Al'ameen din...
Sosai tausayin Raliya ya kama kaka, cikin tabbaci ɗa son kawo karshen komai tace "baiwar Allah ga 'yarki nan, shakka babu Nu'aiymahtou 'yarki ce, Nu'aiymahtou kiyi hakuri maganar boye² ya kare, yau dole siririn boye ya bayyana kansa"
.
"Noooooo kakaaaaaaaaaaaa" Nu'aym ya fada cikin karaji yana dukan Garu da k'arfin sa....
"Bar ni dannan! Ka barni, har zuwa yaushe zamu cigaba da boye mata, kana ganin hakan daidai ne?" Itama kaka ta fada hawaye na zuba mata, domin irin ranar da take tsoro kenan..
"Bamu gane ba, baaaba kiyi mana bayani, kin samu a duhu, dan Allah" mahaifiyar Al'ameen ta fada, cikin rikice wa...
" Zan sanar daku, amma tabbas zan so jikana ya fara fadin yadda ya tsince ta, domin hausawa sunce waka a bakin mai ita tafi dadi, sauran bayani kuma zanyi muku shi"...
" dan Allah, dan darajar Manzon rahama, ɗan nan! Ka taimaka ka warware mana wanna kulalliyar" wanna karon malam baba ne yayi magana...
Kasa yin musu papi yayiwa malam baba, domin dattijon yayi masa k'warjini ainun...
Runtse jajayen idanun sa yayi da k'arfi, kana ya ware su kan Nu'aiymah, wani Kallo yaga ta na masa mai dauke da abubuwa masu yawa, saurin dauke kansa yayi, kana yace "ranar da bazan taba mantawa da ita ce 01-10-2003. Ranar ta kasance laraba ce, da misalin karfe takwas na dare, ruwan sama ake mai k'arfin gaske, a lokacin ina da shekara goma sha biyar, na dawo daga gareji cikin ruwan saman, ina daf da shan kwanar layin gidan mu naji kukan jaririya Kwance take cikin kwali ruwan saman yana mata duka, domin har kwalin ya jike sosai......
Nan Nu'aym ya shiga basu labarin komai, tiryan tiryan, kamar yanda yake a page 1 din littafin nan...
Babu abinda mutanen wajen su ke yi sai kuka, saboda tsantsar rashin imanin da Mariya tayi, in ka dauke papi, sai mariya dake ta zaro ido jin Nu'aym ya fadi shekara, kwanan wata, hadi da RANAR da ta yar da diyar Raliya ta farko.....
Nan itama hajiya kaka ta shiga bada labari tiryan_tiryan har zuwa girman Nu'aiymah...
sai ta kara umartan Nu'aym ya kara fadin yanda ya kama Mariya a lokacin da take kokarin ajiye ADEEL....
Ai fa nan mutane suka shiga sakin Salati, sosai kansu ya d'aure, musamman da a waje daya Raliya take ajiye jariran da take daukowa, kowa kuka yake, bare ma Raliya da sai yanzu ta fara fahimtar komai, domin a tunanin ta bacci tayi ta farka, ashe har anyi shekaru goma sha shida bata sani ba.....
"Mariya miyesa? Mena miki? Meyasa kika zabi ki cuce ni? Shin na taba yi miki wani abu ne? Da a kan y'ay'an da nake haifa zaki dauki fansa? Ina bukatar amsoshin nan, mena miki?" Al'ameen ya fada yana nufar ta, jikin sa har wata bari take?...
Cikin sauri Abba kanin shi ya rike shi, domin ya fahimci halin da Al'ameen din yake ciki zai iya kashe mariyar bai sani ba...
Dama larai kiris take jira, hakan yasa ta daga katakon nan ta maka bata a cinya, da baya, "Arrrrrrrrrrrrrrrrhhhhhh wayyo! Na shiga uku, zan fada, wallahi zan fada" Mariya ta fada cikin azaba.
"Toh maza ki fada" yar sanda larai ta fada cikin sautin amo
"baka taba min laifi ba, domin kai mutumin kirki ne, *HAUKAN KISHI NE YA JANYO MIN" majina ta face kana ta cigaba...
Kamar yadda kawo ya sani ni haifafiyyar garin taraba ce, Sannan iyayena masu hali ne domin komai akwai a wadace a gidan mu... Tabbas auren soyyaya muka yi da Al'ameen, bayan shekaru masu yawa Allah bai nufe ni da haihuwa ba, amma ban damu ba, domin Al'ameen baya nuna damuwar sa, a cewar sa haihu ta Allah ce...
BAYAN TSAYIN WANI LOKACI
Kwatsam ya kawo min zancen yaga kanwar aminin sa Auwal yana so...
Hankalina ya tashi irin sosai dinan, a ranar ban yi bacci ba, Saboda ZAFIN KISHI, idan baka manta ba, da farko na tayar da hankalina Sosai, babu kwanciyar hankali a gidan ka, daga baya sai na sanja salo a zuwan na hakura, amma ba k'aramin daurewa nayi ba, domin har ga raina na tsani Raliya duk da ban taba ganin ta ba a loƙacin..
Sosai kaji dadin ganin na sakko, bayan watanin biyu aka d'aura maku aure still ban nuna komai ba, amma araina tsanar ta ne fal, sosai na shiga shige_shigen wurin bokaye da malamai domin raba ku amma ban dace ba...
Watan Raliya takwas a gidan ciki ya bayyana, a ranar tashin hankali dana shiga bazai mitsaltu ba, amma ganin hakan ba mafita bace yasa na sanja salo, ban kuma nuna wa kowa komai ba....
Kulawa sosai na shiga bawa Raliya, amma kasan raina haushin da tsanar ta fall cikin ta, kowa sha"awar mu yake, ganin kishiyoyi masu hadin kai, amma basu san abinda na minne a raina ba....
Bayan na san cikin ta ya isa haihuwa, a kuma lokacin ne wata tafiya ta kama Al'ameen ta kwana hudu duk bai so tafiya ba saboda cikin Raliya daya tsufa, hakan ya min daidai, gun bokan dana dade ina jin labarin sa na nufa, ya kuwa tabbatar min bukata ta zata biya kafin gari ya waye, ai nan nace so nake a haukatar da Raliya, domin ta manta ta san wani Al'ameen a duniya, a tunanin na ma Al'ameen zaka guje ta, amma sai na ga akasin haka...
Ba musu boka na kan tudu yace aiki kam an gama, amma da sharadi duk ranar da Raliya ta ga 'yarta zata dawo hayyacin ta, hankalina ya dan tashi, amma daga baya nayi tunanin ta yaya ma zasu hadu? Hakan ya kara min k'arfin guiwa, bayan na dawo gida nayi abinci mai rai da lafiya, abincin da na zubawa raliya na barbaɗa maganin da boka ya bani, ai kuwa ta shiga ci da zuciya daya muna hira, bayan awa biyu naga ta fara wasu alamu na masu ciwon hauka, murmushin samun nasara nayi...
Hannunta na rike, babu musu ta shiga bina, mota na shigar da ita cikin dabara ta yanda ma'aikatan gidan ba za su lura ba, na kuwa ci sa'a basa farfajiyar gidan...
.
Wani k'aramin daki da na kama hayar sa na kai ta, na rufe ta da kwado, na dawo gida na kwanta ina jin zuciyata wasai, fari kal,...
WASHEGARI
da misalin karfe uku na yamma na koma gidan dana ajiye ta, nan na tarar da ita zaune cikin jini da K'yak'yyawar yarta a gefen ta, ashe nakuɗa ce tazo ta haihu ɗa kan ta... cikin sauri na dauki wani tsohon kwali dake dakin na saka jaririyar kana na sake rufe dakin na fita....
Tunanin zuwa SOKOTO shine abu na farko ɗaya zo raina, domin a tunanin na bazaa su san cewa a waje mai kusa na yar da jaririyar ba, zasu yi tunanin waje mai nisa ne, hakan Yasa naje tasha na tari motar SOKOTO na kuwa samu cikon mutum daya dama suke jira, kuma har na sauka jaririyar bata motsa daga cikin kwalin ba, hakan yasa hankalin na kwanciya, ina sauka a tasha naga ruwan sama ya fara sosai, kwalin cikin hijab dina, cikin sauri na shiga ratsa unguwar har nazo wajen da babu jama'a na ajiye kwalin mai dauke da jaririyar na tafi da mugun sauri, duk da ana ruwa ban tausaya mata ba, domin kiyayyar da nake wa Raliya ya shafe ta.
Tabbas wanna diyar Raliya ce, domin a ɗaiɗai wajen, ranar, da kwanan watan, da shekarar, duka iri daya ne da wanda yaron nan(Nu'aym) ya fada, toh a ranar na raba Raliya da 'yarta.
Bayan na dawo gida sai na fara kukan karya da kiran Al'ameen da sauran mutane, ina sanar dasu batan Raliyan ina kuka sosai, sanar dasu nayi cewa Raliyan ta dage zata zo gidan su, ni kuma a lokacin ina girki, tace in zauna inyi musu girkin yanzu zata dawo, wanna karyar na shiga gayawa mutane ina kuka, kasancewar akwai alaka mai k'yau tsanakin mu ɗa ita, hakan yasa babu wanda ya zarge ni, bayan an kwana biyu, zuwa lokacin har Al'ameen ya dawo, na faki ido na fita zuwa gidan dana ajiye Raliya, sosai ta shiga wari da tsami domin babu wanka, ga kuma jinin haihuwa, hayar mota nayi saboɗa tsaro kana na jata na saka ta a ciki, daidai kofar gidan su na wullar da ita kana na bar unguwar a guje, a lokacin da malam baba ya kira cewa an ga Raliya yashe a kofar gidan, na nuna ban sani ba, har da kuka na, sosai nake Jin tausayin mijina Al'ameen kan halin da yake ciki, a dalilin rashin 'yarsa da rashin lafiyar Raliya, amma ina bazan iya taimakon sa ba, domin bana son ko wacce mace ta rabi mijina, ina tunanin zan yi rayuwa ta ni kadai tare da mijina babu kishiya, domin a tunanin na har Raliya ta koma ga Allah bazata warke ba, tunda ance sai in ta ga 'yarta ne zata samu sauki, ashe diyar ta na raye ban sani ba, wayyo Allah na shiga uku " Mariya ta kai karshen maganar tana birgima a kasa...
Sannan ta dora da ba su labarin yanda aka yi ta saci ADEEL, da kamata da Nu'aym yayi, har kawota police, ta kuma ce a ranar da na sace jaririn nan daka duba dakina da baka ganni ba, domin da hannuna naje na sato wanna yaron....
.
Ai fa nan maganganun suka Shiga tashi kala² kowa na fadin albarkin bakin sa, masu zafi na yi,...
"Allahu akbar kabiran! yau ga Nu'aymah ga iyayen ta, komai yazo karshe, amma domin a tabbatar sai a je a gwada jinin ku(DNA TEST) " kaka ta fada tana jinjina girman al'amarin, yayin da take share hawaye...
Kallon papi Nu'aiymah tayi, sai ta saka dariya mai hade da kuka tace "PAPI kana jinsu? wai ni 'yar su ce? papi ka gaya musu kai ne ubana mahaifi, ni ban taɓa ganin su ba, papi ka....." Kasa karasa maganar ta yi sak'amak'on wani duhu daya gilma ta idanun ta, sosai wanna labarin ya yi wa k'wak'walwarta yawa da nauyi, domin akwai sarƙaƙiya cikin labarin da zallan mamaki, kunnuwan ta sun gaza daukar su, nan ta fada jikin Nu'aym ta suma, Cikin sauri Al'ameen ya tari jaririn dake hannunta ya rungume...
Yayinda Nu'aiym ya rungumeta cikin zafin nama yace "Babyyyyyyyyyyyyy!" cikin fitar hayyaci da diriricewa....
Share fisabilillah
Comment
Noor😚
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
*WATTPAD*
@NoorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
Page 69-70
...........Amma ina baby'n Papi bata motsa ba, sosai hankalin su ya tashi, bare ma Nu'aym, kara jijjiga ta yayi yace "please baby wake up! Nine mahaifin ki, nine komai naki, ki tashi please karki min haka, kaka kin ga abinda kika janyo ko? Miye amfanin fadin gaskiyar? ga halin da gaskiyar ya jefa baby nah a ciki" ya karasa yana jijjiga ta ɗa ƙarfi, jiyoyin kansa sun mike sunyi rudu² alamun tashin hankali da bacin rai...
"Na shiga uku ni zainabu, Nu'aiymahtou ki tashi dan Allah karki mana haka, wayyo dana sani ban tona sirrin boye ba" kaka ta fada tana sharban hawaye da majina...
Cikin zafin nama Nu'aym ya dauke ta ya dora kan kafadun sa ya nufi hanyar waje da ita cikin tashin hankali, Al'ameen da Raliya dake sharban hawaye da kowa dai suka mara wa Nu'aym baya, bayan Al'ameen yace a mayar da Mariya a rufe har su dawo, larai kuwa ta tasa keyar ta tana hadawa da bugun ta har cikin guide room....
Wajen gate din Nu'aym ya nufa, duk kiran da kaka take masa bai amsa ba, burin shi kawai ya sada Nu'aiymah da hospital...
Mota Al'ameen yace kaka ta shiga su cimma Nu'aym a waje, ai kuwa ta shiga, haka ma sauran yan'uwan kowa ya faɗa mota.
fitar su ke da wuya suka ga Nu'aym ya tari keke napep har ya shige, hakan yasa su bin bayan shi....
Basu wani jima ba suka isa babban asibitin private, Sallamar mai napep Nu'aym yayi ba tare da ya tsaya amsar sanji ba ya nufi asibitin cikin gudu....
Ganin emergency ya sanya nurse suka turo gadon nan na marasa lafiya zuwa gaban Nu'aym, kwantar da ita yayi, kana cikin sauri ya shiga turo keken bai ma bari nurses din sunyi aikin su ba, domin a ganin sa baza su yi sauri ba.
Sai da ya shigar da ita emergency ward kana babban doctor din ya bukaci ya fita domin suyi aikin su, ba dan yazo ba, ya fita waje ya zauna yana dafe kan sa dake mugun Sara masa, hakika bai taba tunanin zuwan wanna ranar ba, bai taba tunanin zai ga wanna tashin hankalin ba...
Haka su kaka suka zauna a reception suna jiran doctor ya fito, Yayinda Nu'aiym ke bakin kofar dakin da take kwance yana jiran doctor ya fito, yaji halin da baby'n sa take ciki....
Tun Nu'aym yana kirga mintuna, ya dawo awanin, sosai hankali shi ya tashi, haka ma na su Al'ameen, kaka kuwa tun tana kuka muryar ta na fita har ya d'awo baya fita...
Sai bayan awa hudu likita ya fito yana share gumi, cikin sauri Nu'aiym ya nufi shi yana tambayar wani hali take ciki? Haka ma su kaka suka marmatso gaban likita suna jiran ya basu amsa, ajiyar zuciya likita ya sauke kana yace a biyo shi office....
Ai fa Nu'aym ne a gaba, bayan sun shige office din, Amma yayi musu kadan Saboda yawan su, hakan yasa wasu ke a waje, cire glass doctor yayi yace "ku kwantar da hankalin ku, shock ne ya kamata hakan yasa zuciyar ta bugawa da karfi, amma zata iya farfado wa a ko wani lokaci in sha Allah" ajiyar zuciya mai sauti Nu'aym ya sauke, wanda yasa su jin tausayin sa...
********
A tak'aice dai, kwanan Nu'aiymah biyu kana ta farfado da sunan papi a bakin ta, nurse da ta zo duba ko ruwan da ake mata ya kare, tayi saurin fita domin sanar da Doctor, a tare suka dawo da Doctor'n nan ya duba ya ga lafiyar ta kalau, sai rashin kwarin jiki.....
"P...pa..pi" likita yaji muryar Nu'aiymah ta daki dodon kunnen sa, a hankali.
"Sorry patient bari a kira miki shi ko" Idanunta a rufe ta jinjina masa kai, Yayinda hawaye yake zuba ta kunnen ta.
Fita likita da nurse suka yi, ai kuwa suka yi kicibis da Nu'aym "kaine papi ko?" Likita ya tambaya yana kallon Nu'aym ɗin.
"Eh nine" nu'aym ya fada cikin rawar baki.
"Sunan ka kadai take ta ....." Ai bai tsaya jin karashin ba, ya fada dakin, girgiza kai likita Yayi yana mamakin wanna shakuwar dake tsakanin su...
Taran likita su Al'ameen sukayi suka hada baki wurin fadin
"likita zamu iya shiga?"
"Eh toh! Amma banda hayaniya dan Allah" ya fadi haka suka Shiga wani daki da nurse, ɗomin duba marasa lafiya...
Bakin gadon Nu'aiym ya karasa da sauri, hannun ta ya riko cikin nasa, Yayinda yake shafa kanta yace "b...ba..by, how are you feeling now?"
Sosai abubuwan da suka faru suka dawo k'wak'walwarta, kuka ta fashe da shi tace "pa..pi am not fine, zuciyata ba dadi, papi is that true? Gaskiya ne cewa ba kaine ubana na ba? Na san karya ne ko papi nah?, dan Allah kace karya ne, bani da kowa sai kai da kaka ko? Tayaya yanzu zaku ce ba kune ahalina ba, shin kun gaji da zama da ni ne....."
"Shhhhh! Baby stop that" Nu'aym ya fada yana dora hannun sa kan labb'an Nu'aiymah yayinda idanunsa suka yi jajur kana ruwan hawaye ya cika cikin su taf...
"To gayamin papi, ina mahaifiyata? Duk lokacin dana tambaye ka bacin rai kake nunawa? Shin wacece mahaifiyata, ko bata duniya ne papi, dan Allah ka fadamin, a yau ka warware min komai papiiiiiiiiiiiiii" ta fada cikin kuka har wani sama² numfashin ta yake, duk da ta gama sanin komai dangane da rayuwar ta, amma brain dinta ya toshe, tamk'ar wacce bata fahimtar komai haka ta dawo...
"Nice mahaifiyar ki" suka ji muryar Raliya ya daki dodon kunnen su.
a zubure Nu'aymah ta juya, soaai ta kurawa Raliya dake kuka ido, ƴayinda ta kasa magana.
"Yanzu wata gaskiyar ko nace shaida zai bayyana kan shi" Al'ameen ya fita da sauri, basu fahimci inda kalaman sa suka dosa ba, hakan yasa suka bishi da kallon..
Mintuna biyar suka d'awo tare da likita, jinin Al'ameen da Nu'aiymah ya dauka domin ayi musu DNA TEST.
Bayan awa d'aya da rabi result ya fito, likita ya kawo, result kuwa ya nuna NU'AIYMAH JININ AL'AMEEN CE...
Ai nan wasu sabon ƙoke_ƙoke ya fara, cikin kuka Raliya tace " my daugther come, please come to me, come to your biological mother (ƴata zo gareni, dan Allah ki zo gareki, kizo ga mahaifiyar ki ta asali)" tamkar status haka Nu'aiymah ta tsaya.
Nu'aym ya mikar da ta, hannun ta riko har gaban Raliya dake sharar hawaye, kallon juna suka yi na yan mintuna kana Nu'aiymah tayi saurin fadawa jikin ta, wani yanayi mai dadi da bazai mitsaltu ba ya shiga ratsa ta, sosai wani dumin dadi da iska na musamman ya shiga kada Nu'aiyamah, tabbas uwa daban take, yanayin ne na musamman, Sosai suka k'amk'ame juna suna kuka, a yanda suke manne da juna zaka dauka yan biyu ne masu matuk'ar kama da juna (identical) shekaru kawai Raliya ta fi Nu'aiymah.
Sun jima a haka, Nu'aiym dauke kanshi Yayi, bai san yanda zai kasance ba, in har ace za a raba shi da baby'n shi...
Shima Al'ameen dake sharar hawaye tamkar mace Saboda tausayi ya nufe su, ya rungume Nu'aiymah a jikin sa yana jin raɗaɗɗin bakin cikin shekara sha shida ya kau, wani zunzurutun son 'yar sa ƴa shiga ratsa shi, daga karshe ma rungume su ukun Yayi cikin farinciki, haka sauran dangin aƙa shiga rungume Nu'aiymah kowa na Nuna farinciki sa...
Al'ameen da kan shi ya rungume Nu'aiym, sosai ya shiga godiya da nuna farincikin sa, hadi da Kyawawan addu'a agare shi, haka zalika kaka har kasa Al'ameen da Raliya suka duka a gaban ta suna godiya ga kaka hadi da add'uar fatan alkhairi, haka sauran dangin kowa yayi godiya a garesu, domin add'ua kadai zasu iya musu, amma duk wata Kalmar godiya tayi kadai, haka zalika baza su iya biyan su dawainiyyar da suka yi Nu'aiymah ɓa, sai dai suyi musu add'uar fatan alkhairi kawai...
Sun jima suna hira sosai, tamk'ar sun saba, Nu'aiymah zaune jikin Raliya da Al'ameen, da dangi ta ko ina, meya fi wanna farinciki? Fuskar Al'ameen tamkar farin wata dan farinciki, kowa dai ka gani yana cikin farinciki, nan aka shiga kiran yan'uwa na nesa dana kusa cewa anga 'yar raliya da aka sace shekaru sha shida da suka wuce, sannan an ga sabon ɗan da ta haifa, kuma ikon Allah sai ya da kani suka hadu, sannan mutumin daya sinci yayar(Nu'aiymah) shine ya tsince kanin (Adeel) wanna ba komai bane face ikon Allah, sun kuma yi mamakin jin cewa Mariya ce mai wanna rashin imanin, wani karin farinciki kuma Raliya ta warke. Ai fa nan labari ya shiga zaga dangi na nesa dana kusa, Sannan kowa yace dole zai so domin ganin Nu'aiymah...
ADEEL ne ya katse musu hira da kukan sa, mika wa Raliya kaka tayi tace "'yar nan, bashi ya sha, acici mala'ikun tauna ya fara, ya ma yi kokari tun shekaran jiya madara yake sha, bayan ga uwar sa" dariya suka yi jin kaka tace acici mala'ikun tauna...
"Baby zo ki ƴi sallar da ake bin ki kinji, na siya miki MacLean da brush" ya fada yana zura hannu a aljihu, ya matso MacLean din a brush kana ya mika mata, bata fuska tayi tace "PAPI ni sai ka raka ni"
"your wish is my command 'yar papi" ya fada yana riko hannunta.
"Kai Nu'aiymahtou yanzu har bandakin sai ya kara ki saboɗa sharri, wanna iyayin har ina, kai ma Allah ya kara, ba kai ka gama shagwa'ba ta ba" kaka ta fada.
Take kuwa Nu'aym ya gwaleta, ai fa nan yan dakin suka sanya dariya, domin draman ya burge su ainun.
Da Kallo su Al'ameen suka bi su Nu'aiymah, basu damu ba, domin sun sa Nu'aiymah ta riga ta saba da papi ta yanda rabuwar su abu ne Mai wahalar gaske, kuma zai dauki lokaci kafin ta daina masa kallon uba.
Nan kaka baki ya bud'e, ta shiga basu labarin draman su, da gwaletan da suke yi, da shakuwar su, hadi da yarintar Nu'aiymah. Sosai su Raliya suka sha dariya Kuwa, duk da sunyi mamakin tsananin shakuwar su, domin wasu ma tare da uban su na ainahi suke, amma basu yi irin wanna shakuwar ba, sun kuma ji dadi da Nu'aym ya taka rawar matsayin uba agareta, ya bata tarbiya, domin za a iya cewa Nu'aiymah rainon papi ce! Tarbiyan papi ce!! amma kaka ma ta taka muhimmiyar rawa a rayuwar 'yar tasu, take Nu'aym ya samu matsayi mai girman gaske a zukatan su, bare ma Al'ameen da Raliya...
Har Nu'aymah ta gama rama salolin dake kanta hajiya kaka bata daina basu labari ba, ganin jikin Nu'aiymah garau yasa doctor ya basu sallama...
Su Al'ameen sun so tafiya jigawa a yau, amma kaka tace su tafi gida wajensu su kwana idan yaso gobe sai su tafi, tunda yamma ya fara yi, basu musa ba, domin suma zasu so su ga muhallin da yar tasu ta rayu tsahon shekaru masu yawa, bayan duk sun biya charges din asibitin kana kowa ya shiga mota suka nufi gidan....
Share fisabilillah
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
*WATTPAD*
@NoorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
71-72
...........Su Raliya suka saki jiki a gidan, wanda hakan yayi wa kaka dadi, nan fa Nu'aymah da kanta ta shiga kitchen tayi wa iyayen ta girki tare da taimakon Papi'n ta, sosai su Al'ameen suka yi mamakin shakuwar ɗaƙe tsakanin papi da babyn'sa.
Kaka kuwa tana gefe tana basu nishadi hadi da labaran ban dariya...
Bayan ta gama, ta zubawa kowa nasa a kyakyawan plate, k'asancewar dining ɗin zai yi musu kadan, hakan yasa suka shimfud'a tabarma babba suka zauna a farfajiyar gidan...
sun yaba da girkin na Nu'aiymah, domin duk ƙanƙanatar shekarun ta, ta iya girki sosai, wanɗa kaka ce ta koƴa Mata, gashi kuma Allah ya yo ta a mace mai son yin girki, mai kuma son koyan girki kala² amma da an biyewa ta Nu'aym da ko indomie bazai bari ta dafa ba, a Cewar shi tayi kankanta da Shiga kitchen...
Nu'aiymah dai yau tare da mahaifiyarta Raliya ta kwana, jikin ta ta shige, tana jin dumin uwa na ratsa ta, sosai suka yi hira, ta dinga b'awa Nu'aiymah labari irin murnan da son da Al'ameen ya dorawa cikin ta da sauran su.
Adeel kuwa wajen kaka ya kwana, domin dai Raliya tace ita bazata kwana dashi ba, domin kada ya hana ta hira da 'yarta, dariya kaka tayi ta kuwa dauke shi suka kwana tare, tunda akwai madarar sa ma da sauki...
Sai karfe biyun dare bacci barawo ya dauke su. Washegari da safe duk sukayi wanka, suka karya, Yayinda su Al'ameen da suka kasance maza suka kwanta a garejin gidan, brush da wanke kafafu kawai suka yi, domin a cewar su baza su shiga bandakin cikin gidan ba, idan sun je gida sayi wankan. Nu'aiymah da kanta ta kaiwa su Al'ameen abinci a garejin wajen gidan, sosai kuwa Al'ameen ya zaunar da 'yar shi kusa ɗashi ya dinga janta da hira, manager da Abba suna gefe suna kallon su da murmushi, sai da zasu fara cin abinci ta basu waje...
Nu'aiymah, kaka, papi, kamar kullum a tray daya suka ci abinci, wanda wanna karon Raliya ta saka hannun ta domin su ci tare, saboda ji tayi sun burge ta, haka sauran mutanen falon.
Bayan duk sun gama, sun yi shirin tafiya, Al'ameen ya kira Raliya yace tayi wa kaka magana zasu shigo, ai kai tsaye kaka tace su shigo.
Bayan duk sun shigo an sake sabon gaisuwa, nan Al'ameen yayi gyaran murya alamun akwai magana mai muhimmanci da zai yi, hakan yasa falon daukan shiru....
"Alhamdulillah! Alhamdulillah!! Alhamdulillah!!! Godiya ta gabbata ga Allah mai kowa mai komai, daya nuna mana wanna ranar mai dumbin farinciki, domin na ga 'yata da ta bata lokaci masu tsayin gaske, da kuma bayyanar jaririna na, kuma abin farinciki a hannun mutane masu dattako da mutunci suke, ina kara godiya a gareku Sosai Nu'aym da kaka.
Ina son kowa ya shaida, na mallakawa Nu'aym company nah wanda yake aiki a yanzu, duniya da lahira, bawai na biyaka hidimtawa 'yata da dana daka yi ba, har Abada bazan iya biyan ka ko da kwatan hallacin ka gareni, dama ahalin ba" Al'ameen ya fada yana kallon Nu'aym.
Cikin girmamawa Nu'aym yace
" A'a bazan karba ba, nagode sosai "
"A'a Nu'aym kar muyi haka da kai, kaka ki sa baki, na sani cewa ban isa in biya shi ba, idan kuma bai karba ɓa, wallahi bazan ji dadi" Al'ameen ya fada yana kallon kaka...
Murmushi kaka tayi, tabbas alheri danko ne, a yau Nu'aym zai mallaki company Saboda kula da ragamar rayuwar Nu'aiymah da yayi fisabilillah, shin da ta nuna wa Nu'ayimah tsana da wani ido zata kalli iyayenta masu mutunci a yau.
Kallon Nu'aym tayi tace "Nu'aiymu jikana, ka karba kaji, mayar da hannun kyauta baya babu k'yau"
Bai musa wa kaka ba, yayi godiya sosai ga Al'ameen.
"Sannan muna neman alfarma, ku bamu aron Nu'aiymah tayi kwana biyu, domin ta gana da dangina da na mahaifiyarta"
Jinjina kai kaka tayi tace "toh shikenan, babu matsala, hakan ma yayi k'yau"
Allah sarki Nu'aym gabansa yayi wani mugun hargitsewa, sosai yaji wani abu ya soki zuciyar sa, kenan baby'n sa zata tafi ta barshi, wani kewar tane ya fara kama shi, bai bari sun hada ido da kowa ba, domin kada a fahimci yanayin sa.
Mikewa sukayi, domin tafiya, nan Al'ameen yace kada Nu'aiymah ta dauki kaya ko daya, komai na buk'atar ta akwai a can.
A sanyaye ta mike ta zo gaban Nu'aiym, habarsa ta dago tace "papi na! Mu tafi tare kajiiii" ta fada tana fashewa da kuka hadi da fadawa jikin sa.
Runtse jajayen idanunsa yayi, yana jin kukan ta har kasan zuciyar sa, sosai tausayin su ya kama kowa, haka zalika Al'ameen saurin dauke kansa yayi, domin sam bayaso ya cigaba da kallon su, hakan zai iya sawa ya ce ta zauna tare da su, amma ina bazai iya ba, su ma suna da bukatar ta a Jigawa.
Ganin kukan na ta yaki karewa ne ya saka Nu'aiym dago ta yace "baby yi Shiru kinji, da kaina zan zo in tafi dake kinji Amma sai ki daina kuka ok"
Abin tausayi tace " na daina papi" ta karasa tana share hawayen fuskar ta.
Hannun ta ya riko suka nufi waje, hakan yasaka sauran take musu baya, mota duk suka shiga, ai fa ganin baby'nsa cikin mota ya saka shi jin wasu kwalla sun cika masa ido, amma Saboda tsananin jarumta da dakewa bai bari hawayen ya zubo ba, da sauri² ya shige cikin giɗan Yayinda kaka ta fara sharban kuka ganin da gaske yau bayan shekaru goma sha shida Nu'aiymah zata yi nesa da ita.
"Allah ya tsare Nu'aiymahtou, Allah ya kiyaye hanya, ya kaddara saduwar mu, ki dawo da wuri kinji, zamu yi kewar ki sosai" kaka ta fada cikin kuka tana nufar cikin gidan da sauri domin tsayuwar ta a wajen kara karya mata zuciya yake.
Sosai jikin su Al'ameen ya yi sanyi, a ransu suna jinjina kaunar da su papi ke yiwa Nu'aiymah.
Da kyar Raliya ta lallaba Nu'aiymah tayi Shiru, sai sauke ajiyar zuciya take yi, police station suka nufa, amma Al'ameen kadai ne ya shiga, babu bata lokaci Al'ameen ya bukaci a fito masa da Mariya, ai fa ta kara shan duka gabadaya ta ɗawo babu kyau gani, Kallo daya Al'ameen yayi mata ya dauke kansa, shi kam sai yanzu ma yake ganin munin ta.
Takarda ya rubuta mata saki uku, yace daga police station din nan ta nufi gidan su... ya kuma umarci larai da ta sake ta, kana ya basu kudade masu yawa ya fice..., sosai Mariya ta shiga zunduma ihu tana kuka, Kira take "Alameen kada ka min haka, wallahi ina sonka, sonka ne ya kai ni yin wadannan abubuwan dana aikata, wayyo Allah saki uku ka min" birgima ta shiga yi a kasa, gabadaya muryar ta ke tashi a police station din, ai fa nan larai ta kora ta waje, ta kuma bi motar su Al'ameen da gudu, amma ina sunyi nisa, nan ya sanar da yan cikin motar hukuncin daya yanke a kanta, ai kuwa babu wanda yaji komai a ransa, domin bakin halin ta yaja Mata...
Sun yi tafiya mai tsaho kafin su ka isa Jigawa, gidan su Al'ameen aka wuce da Nu'aiymah domin ta fara ganin dangin ubanta, kana sauran motocin suka kai su Raliya gida.
Sosai Nu'aiymah taga gata, kowa ya dinga haba² da ita, kallon daya za a mata asan jinin Raliya da Al'ameen ce! Nu'aiymah kuwa ta saki ciki da su, duk da kewar kaka da Nu'aym yana nukurkusanta ba, ai kuwa da kyar bacci ya dauke ta a ranar Saboda KEWA.
Har washegari dangi nata zuwa ganin Nu'aiymah, Ana musu barka, Mariya kuwa zagi da tsinuwa ta sha shi a bakin mutane kam.
Kwanata biyu a gidan su Al'ameen kana aka kaita gidan su Raliya, kamar yadda ta ga gata da kulawa a dangin su Al'ameen haka ta gani ana su Raliya Sosai, kwanan ta biyu a gidan kana al'ameen ya kwashi y'ay'an sa da matar sa zuwa gidan sa.
A lokacin da Nu'aiymah tayi tozali da daki na musaman wanɗa aka ware domin ta tun kafin to zo duniƴa, an zuba kayan wasa, na jarirai iri daban² ba karamin tausayawa iyayen ta tayi ba, ta kuma jinina kauna da suke mata.
Duk da har yau mamakin bai gama barin ta ba, ta yanda ko mai ya juye ya sanja cikin kankanin lokaci, hakika samun mutane kamar Papi'n ta da wahalar gaske ta aiyana a ranta...
***********
Zaune Habib Husain yake a office din sa, mahaifiyar sa ta bugo masa waya ƙan cewa yazo Jigawa idan ya samu lokaci, domin Allah ya bayyana diyar Raliya da ta bata tsahon shekaru, sannan Raliya ta warke, nan dai ta bashi labari a taikace...
ya kuwa ce zai zo cikin satinan domin ganin cousin dinsa da ta bata, ya kuma jinjina muguntar Mariya, domin babu wanda yayi tunanin tana da wanna mugun hali haka....
Lumshe idanunsa yayi, sak'amak'on tuno Nu'aiymah da yayi, ko wani hali take ciki yanzu Allah masani, abu daya ya sani cewa yana son Nu'aiymah sosai, amma tuna irin warning da papi yayi masa ya ke sanyaye masa guiwa.
Gashi kuma yaga Nu'aiymah bata neme shi ba, hakan na nufin tana jin maganar ubanta ko kuma yana da matsayi mai girma a ranta, domin shi dai bai yarda cewa NU'AYM shine uban Nu'aiymah ba, domin akwai kuruciya a tare dashi kam. Ɗuka wadanan maganganun a ransa yake yin sa.
Bayan kwana uku da gama wayarsu, ya nufi jigawa, direct gidan Al'ameen ya fara zuwa, nan ya tarar da wasu yan'uwa sun zo barka, zama yayi aka gaisa da yan'uwa, cikin farinciki da raha...
Kallon shi Raliya tayi tace "dama san kanwar ka, ka kazo gani, domin kai dai kam baka ziyara, sallah take bari ta fito" dariya yayi, yana Sosa keya.
Bayan mintuna goma kuwa Nu'aymah ta fito, da fuskar habib Husain ta fara tozali, zaro ido tayi sosai cikin zallan mamaki, haka ma Habib Husain, shi kam har da mikewa. "Ah ah kun san juna ne?" Wata yar'uwar su Raliya ta tambaya.
"Eh na san shi a sokoto" Nu'aiymah ta amsa.
"ikon Allah, dama kun hadu a sokoto, kuma baku san ku yan'uwan juna bane " matar ta kara fada, kana ta bawa habib Husain labarin komai a tak'aice.
Anan dai Nu'aiymah take jin cewa uwar Habib Husain a dangin su Al'ameen take. A tak'aice dai habib Husain cousin din Nu'aiymah ne, sosai ta sha mamaki kuwa, daga baya ta share, domin ita kam ta gama shan mamaki tun daga ranar da ta ji cewa papi ba shine mahaifin ta ba.
Ya kuwa jima a gidan suna hira, Habib Husain farinciki kamar ya zuba ruwa a kasa yasha, domin a ganinsa komai zai zo masa da sauki yanzu tunda Nu'aiymah dai yar'uwar sa ce...
Share fisabilillah
Comment
9:06pm
Comment dinku is needed😎
ÑõõrËêmaãñ ce😍
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
*WATTPAD
@NoorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
Page 73-74
......Ɓangaren Nu'aymah kuwa bata kowa komai a ranta ba, ta biye masa suka yi hira sosai, domin a tunanin ta tunda ya dauki tsahon loƙaci bai neme ta ba, domin tun ranar da papi ya kora masa warning bata kara ganin sa ɓa, ko da a waya ne hakan yasa ta dauka ya hakura da ita.
Sai ɗai ɓangaren habib husain ba haka bane, dama yana son ta, amma shaƙƙar jan kunnen papi ya sashi janyewa, sai yanzu tsohuwar zumar sa ta tashi.
Habib husain bai jima da tafiya ba, al'ameen ya ɗawo, daga kofa ya tsaya ya warewa nu'aiymah hannu, da gudu ta shige jikin sa ya rungumeta, yana jin farinciki a ransa sosai.
Raliya na gefe tana kallon su fuakar ta dauƙe da murmushi. ɓayan ta gaishe shi ta mikawa nu'aiymah fadeel ta shiga shirƴa musu dining area domin suyi dinner..
Bayan sun gama sun ɗawo falo, suka cigaba da hira, a marairaice Nu'aymah ta kalli al'ameen tace "Daddy ka kira min su papi nah muyi waya dan Allah" Murmushi Al'ameen yayi yace "Yanzu kuwa ƴar gidan papi, in sha Allah zan taho miki da waya, kema kina amfani dashi"
"a'a Daddy papi ya hana, wai sai na gama secondary school zai siƴa min, yanzu idan yaga na rike zai yi fushi ko mummy" ta karasa tana kallon Raliya.
jinjina kai Raliya tayi fuskar ta dauke da murmushi, tana kuma kara yaɓa wa namijin ƙoƙarin ɗa Nu'aym wajen kula da ƴar su, haka zaliƙa AL'AMEEN...
dama ya amshi lamɓar kaka hakan ya sa shi dialing lamɓar... ringing daya zuwa uku suka ji murƴar kaka ta rangwaɗa sallama....
Amsawa Al'ameen yayi ya gaisheta cikin girmamawa, amsawa kaka tayi sai ta fashe da kuka tace "Aminu yaushe zaku dawo mana ɗa Nu'aiymatou? kullum cikin kewar ta muke, ja'irar itama ɗaga zuwa yin kwana biyu sai tayi zaman ta" dariya Al'ameen yayi yace "kiyi hakuri kaka, tana nan dawowa gareku, ai aro kuka bamu, dan Allah ki kwantar ɗa hankalin ki, yanzu ma ita tace na kira ku gaisa"
"Toh ai shikenan, bata wayar" kaka ta fada tana jan majina
Amsa babyn papi tayi tace "kaka nayi kewar ku, ina papi nah?" ta fada muryar ta na rawa alamun tana ɗaf da sakin kuka.
"amma ƴar nan baki da kirki, uban naki kadai kike tamɓaya ko? saboɗa ni ba mutum bace ba, shi Nu'aymu da kike tamɓaya ya fini damuwa da rashin ki ne, ja'irar 'ya kawai?"
Murmushi Nu'aiymah tayi, a yau bata ɗa karfin ɓiƴewa kaka, hakan yasa ta saki murmushi daya sa idanun ta ciko da kwalla. "kiyi hakuri kaka nayi kewar ki sosai, ina wuni ya kuke?"
"toh yanzu naji batu, lafiya lau yar albarka, ya mutan jigawa"
"suna lafiya kaka" Nu'aiymah ta amsa.
"Toh masha Allah! in gayamiki 'yar nan papi'nki ya dawo wani iri, tunda kika tafi na kasa gane kansa, gabadaya kewa ya ishe ni, ga shi ko kulani baya yi, ya daina min magana sosai, daga gaisuwa shikenan, sai kace wacce muka yi damɓe yana ci_cin magani"
Sosai jikin Nu'aiymah ya kara yin sanyi kalau, "kaka ina papin yake"
"oho masa kila toh yana dakin sa" kaka ta fada.
" Toh bari na kira layin sa tunda na haddace lambar sa"
"toh shikenan" kaka ta fada.
Sai a lokacin Nu'aiymah ta lura iyayen nata basa falon, saka number'n papi tayi ta yi dialing, har ta katse bai ɗaga ba, kara kira tayi nan ma ba'a daga ba, sarkin shagwaba kuwa tuni ta saki kukan sakalci...
A Karo na uku ta sake dialing number'n sai da ta kusa sinkewa ta ji ya daga.
"papiiiii" ta ce tana sakar masa kuka.
azabure ya mike daga kwancen da yake yace "baby? ooh no please stop that, kuka kuma?"
"toh ba kai bane kaki daga wayar tun ɗazu"
"oh! sorry ban san ke bace, da tuni na daga, am sorry kinji baby"
jinjina kai tayi kamar yana gabanta, tana share hawaye, amma bata ce komai ba.
"babyyyyyy?" ya fada a dame jin bata ce komai ba.
"Na hakura papi nah"
Ajiyar zuciya ya sauke yana jin nishadi na saukar masa.
"i miss you so much baby, ki dawo gida hakan nan" ya fada.
"i miss you too papi, zan dawo kaji"
Kamar yaro dan karami yace "Toh" abin tausayi, taɓɓas ya gama fahimtar cewa raunin sa itace Nu'aiymah, tamkar da kaunar ta aka halicce shi, domin abinda yake ji a kan yar tasa ya wuce So. A yan kwanan kin nan ba karamin damuwa yake shiga ba, bacci ma baya iyawa, abun na damun shi ainun, rashin baby a kusa da shi tamkar rabuwar wani sashe ni daga jikinsa, yasan cewa idan yaje jigawa domin taho da ita babu mai hanawa, yasani cewa Al'ameen zai bashi, amma bayason suyi tunanin yana nuna iko da ita ne, tunda su ma sun cancani zama da ita, ita din jinin su ce, Allah kawai ya kaddara basu zasu raine ta ɓa.
Ajiyar zuciya ya sauke jin muryar baby na cewa "papi bacci ka yi bacci ne"
Murmushi ya saki, ooh baby kuruciya, tayaya zai iya yin bacci, suna waya.
"A'a baby idon papin ki biyu"
"toh papi ka saki ranka kaji, kaka tace yanzu baka kulata, bata rai ka ke"
Murmushi yayi yace "rabu da kaka kinji, kin san ta da rigima, wai lambar waye kika kirani dashi"
Murmushi itama tayi tace "lamɓar Daddy ce" jinjina kai yayi...
ai fa nan ta shiga bashi labarin yan jigawa, labari ya yi labari har ta sako zancen Habib Husain, ta shiga gayamasa har da dangatakar dake tsakanin su.
Sosai gaban sa ya buga, har sai daya runtse idanun sa, tuno habib husain, da irin soyaayar daya gani yana wa baby ya shiga gilmawa ta cikin idanun sa, gashi kuma yanzu yana matsayin dan'uwa a gareta.
Gashin kan sa ya shiga hargitsewa yana jin wasu alburusan kishi na caka ko wani sassa na jikin sa, sosai yayi ƙoƙarin daidaita muryar sa, yace "baby dare yayi, zan kwanta ko? gobe zan kira ki kinji na ji ya ya kuka tashi, sannan kiyi addu'a kafin ki kwanta bye" ya karasa yana katse kiran, bai ma tsaya jin me Nu'aiymah zata ce ba...
Sosai bacci ya kauracewa Nu'aym, juƴi yake yana tunanin mafita, sai gabanin asuba bacci ya sace shi. Bangaren Nu'ayimah kuwa ta shima sosai kafin bacci ya dauketa, domin papi ya sabar mata da hira har bacci ya dauke ta...
Bangaren Habib husain kuwa yana barin gidan AL'AMEEN wajen mahaifiyar sa ya nufa, bai yi wata_wata ba ya sanar da ita komai daga sanin da yayi wa Nu'aiymah da irin son da yake mata, komai dai bai ɓoƴe ba, domin ance a bari ya huce shi ke kawo rabon wani...
SHARE
COMMENT
NOOR🌟
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
*WATTPAD*
@NoorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
page75-76
.......Sosai mahaifiyar Habib Husain ta ji dadi da batun da ɗan na ta ya fada, saboɗa a loƙacin da ta ga Nu'ayimah taji ta kwanta mata a rai, ta kuma yi wa Habib din sha'awar ta, amma bata son abinda zai sa danta yaga kamar dole ta yi masa, hakan ya sanya bata furta ba, ta yi shiru da bakinta, ashe shi yana ma sonta, wanna abu yayi dadi mata ɗaɗi kwarai.
Kallon habib husain tayi, fuskar ta ɗauke da murmushi tace "karka damu habib, in sha Allah zan yiwa AL'AMEEN magana, naji dadi sosai, Allah ya tabbatar da alkhairi"
Rungume mahaifiyar sa yayi yace "Ameen"
******************
Zaune Nu'aym yake a falo, ya hada hannunsa waje daya, sosai yayi zurfi cikin tunani, hakika labarin habib Husain da baby ta bashi ya fi komai daga masa hankali
Da sallama Kaka ta shiga falon hannun ta dauke da gyada irin na kwalbar nan tana zazzagewa tana taunawa
Ganin bai amsa sallamar ba, ya saka ta zama kusa dashi ta dafa shi, cikin sauri ya waiwayo ya kalli kaka, sai kuma ya dauke kansa yana sauƙe boyayyen ajiyar zuciya
"Dan nan! wai menene ya dame ka haka ne? Gabadaya ka kuntatawa kanka, baka da walwala uhm"
A hankali ya dago jajayen idanunsa ya sauke su cikin na kaka. Hannun kaka ya rike gam, tamkar baya son yin magana ya bud'i baki yace
" Kaka damuwa ta baby, na kasa jure rashin ta, ga kuma habib ko waye yake da suna...." nan ya shiga bawa kaka labarin dangantakar dake tsakanin Nu'aiymah da habib Husain din a yanzu.
Sosai Kaka tayi mamakin hakan, ita kam har ta manta da labarin habib Husain din.
Kallon shi tayi, so take ta bugi cikin sa taji
ainahin abinda take hangowa a idanun sa hakan yasa tace
"Nu'aymu dama dole wata rana zamu rabu da Nu'aiymahtou, ko ba komai akwai aure, idan tayi aure taje gidan miji shikenan kuma, sai dai ta kawo mana ziyara"
A zabure ya kalli kaka, har wani tashi gashin kansa yake Saboda tashin hankali da kalaman Kaka suka haddasa masa, cikin murya da amon sa ke fidda zallan tashin hankali yace "kaka ba zamu rabu da baby ba, har abada! Mutuwa ce kadai zata raba mu, kamar yadda muka rayu tare tun kuruciya haka zamu kasance, mutuwa ce zata raba mu, Bazan taba amincewa ta kasance matar wani ba, baby a matsayin 'ya ta take, amma tabbas zata kasance matata in sha Allah, Kaka kin kasa fahimta ne? Ki fahimta mana cewa zuciyata na bugawa a ko wace dakika domin ita, kaka ki fahimta cewa baby ce! zuciyata ta riga ta nutse cikin kogin son baby, I love her Kaka, Tayaya kike tunanin zan iya rayuwa babu ita, Tayaya zan bari ta auri wani bayan ni ina raye"
Kauda kai gefe kaka tayi tana sakin murmushi irin na manyan nan, duk zurfin jikinsa dai yau ya bud'e baki yayi magana, jinjina kai tayi tana jinjina wanna al'amarin d'aya shigo musu mai cike da abin mamaki, ta kuma tausaya masa sosai, dama ta da de da hango cewa wanna shakuwar tasu zai dawo wani abu mai girma.
amma Saboda rikici yayi wa kaka yawa Maimakon ta lallaba shi, amma ina sai ta fara hanlin na ta.
"Kai yanzu dan nan, dan baka da ta ido shine zaka ce kana son 'yarka! Kasan dai yarinyar nan har yanzu tana maka kallon uban ne, duk da cewa iyayenta sun bayyana, kana gotai_gotai da kai, kitika_kitika da kai zaka zauna kace kana son ta, Saboda shaukin sonta ya maka yawa har da wani cewa I lobe ha(I love her)" ta karasa tana kwaiƙwayon muryar Nu'aym din.
Mikewa yayi kamar zai tashi Sama ya bar mata gidan cikin bacin rai, shi kam yanzu ba shi da lok'acin biyewa kaka, domin abinda ya dame shi daban, mafita kawai yake nema
Ta bangaren Kaka kuwa bayan ta ga fitar sa, da kyar dai ta gano lambar Al'ameen ta kira shi, bayan sun yi doguwar gaisuwa, kaka ta shiga bashi labarin komai, Al'ameen bai yi wani mamaki ba, domin tun daga ranar daya ga Nu'aym din ya hango zunzurutun son 'yar sa a idanun sa.
Kuma gashi ya riga ya amsawa mahaifiyar habib Husain da ta zo masa da maganar dan ta yana son Nu'aiymah, amma yace Mata sai ya ji daga bakin Nu'aiymah tukunnah.
Bai boye wa kaka ba, ya sanar mata, jinjina lamarin kaka tayi, tana fatan Allah ya zaba musu abinda yafi alkhairi, da haka suka yi sallama.
Sai kuma jikin Kaka yayi sanyi, tausayin Nu'aym din ya rufe ta, har hango tashin hankali da zai yi idan baby'nsa ta zama mallakin wani, amma idan Allah yace ba tasa bace dole yayi haku'ri, da watan tunanin ta cigaba da tauna gyadar ta, amma a sanyaye sabanin dazu da har karan taunar gyaɗar bakin ta ke tashi.
Ta bangaren Al'ameen kuwa, yana zaune tare da Raliya a lokacin da kaka ta bugo waya, kallon shi tayi tace
"a gaskiya yaya hankalina yafi kwanciya da a bawa papi Nu'aiymah, Saboda sun riga sun zama abu daya, ta saba dashi matuk'a, ya kuma san komai nata, karka manta next two month zata yi clocking 17years da kuruciya a tare da ita, amma tunda shi ya san komai nata, zaman su zai fi tafiya dai_dai a shine mafita, domin Yanzu idan kace zaka bata zabi, ba lallai ta zabi shi Nu'aym din ba Saboda kuruciya, domin zata ce ai Habib Husain ya ce yana sonta, shi papin nata bai taba cewa yana mata so irin na aure ba, ka gane? So may be bayan anyi auren da habib din, sai a rasa kwanciyar hankali domin rigima zata saka tace ita wajen su papi zata koma, kullum ina lura da ita sai tayi kukan rashin su, kaga me aka yi kenan, shiyasa bana so a bata zabi saboda zata iya zabar abinda zai dame ta nan gaba, Nu'aiymah tayi kadan ta san waye take wa ainahin so, amma tabbas ina mai tabbatar maka aka aura mata papin nata zaka yi mamaki irin kaunar da suke wa juna, amma dai a ganina a kira family meeting kaji shawarar mutane" ta karasa tana kallon Al'ameen.
"Haka ne kam kanwata, nima wallahi har raina na fi kaunar bawa Nu'aym din auran Nu'aiymah, kamar yadda nace har Abada bazamu iya biyan su ba, toh wallahi ba zamu iya ba, amma idan ya mallaki 'yarmu hankalina zai kwanta, kuma zan yi amfani da shawarar ki wurin Kiran family meeting"
A WhatsApp group din su na family meeting ya sanar da meeting din.
***********
Two day's later kowa ya hallara a family house din su Al'ameen.
Babu bata lokaci ya sanar da dalilin taran su dayayi, domin yasan cewa yan'uwan sa zasu bada shawaran abinda ya dace ayi, Saboda sosai suke da hadin kai a family dinsu.
A tak'aice dai kowa ya kawo shawaran sa da hujjojin sa, inda mafi yawan mutanen wajen suke ganin dacewan a bawa papi auren Nu'aiymah, wasu kuma ke cewa a bawa habib Husain Saboda kara karfafa zumunci su...
Wanda ya kasance yaya ga Babba a familyn sannan mai fada a ji ne a Cikin dangin su, karon farko da tunda aka fara magana bai ce komai ba sai yanzu "kowa ya kwantar da hankalin sa, duk wanda Allah ya bawa 'yarmu tsakanin su biyun zamu ji a ranar auren, in da yanzu na saka ranar auren nan da sati daya, babu wasu bidi'a da za a yi, daga daurin aure, sai walima, da reception na iya maza, Allah ya tabbatar mana da alkhairi"
"Ameen" duk suka amsa, domin sun san cewa bazai taba yin abinda bai dace ba.
Aɓinci iri_iri aka tanada domin su, Nan kowa ya shiga deban abinda yake so yaci, wanda dama duk meeting din da za a yi sai anyi girki da yawa domin ahalin su ci, sosai wanna meeting din ke kara dankon zumunci a tsakanin su.
Sosai mahaifiyar habib Husain ta danne zuciyar ta, domin bata son kowa yaga rashin jin dadin ta ga abinda babban yayan nasu ya yanƙe, amma ita kam zata gaya wa Habib din ya cire rai da samun Nu'aiymah, idan Allah yayi tasa ce toh alhamdulillah! Idan kuma ya rasa ta toh sai yayi haku'ri, dama akwai wacce ya fara kulawa sama² sake ganin Nu'aiymah ne ya sa shi shashantar da maganar ita wacan yarinyar.
Al'ameen kuwa daya dawo gida, ya sanar da Raliya komai, sai taji jikin ta yayi sanyi, domin bata san waye zai zaba wa 'yar ta ta cikin su biyun a matsayin miji ba, amma ita kam har ranta tafi Son a bawa Nu'aym.
Gama managar su ke da wuya Nu'aiymah ta shigo tana turo bakin shagwa'ba, a hankali Al'ameen yace "kanwata gabadaya halin ki na shagwa'ba 'yar mu ta dauka"
Hararan wasa tayi masa kasa² tana murmushi alamun yayi shiru kada Nu'aiymah taji, dariya yayi yana Mai da kallon sa ga Nu'aiymah
Zama tayi a gefen su, bayan tayi sallama, kallon su tayi tace "tun dazu ina ta Kiran wayar papi baya dagawa, na kira kaka kuma tace wai baya gida" ta karasa Idanunta na kawo ruwan hawaye.
Cikin kulawa duk suka dawo gefe da gefen ta ya zamana tana tsakiyar su, lallaba ta suka yi da cewa kila network ne, anjima sai ta sake kira
Bayan an kwana biyu wanda bikin Nu'aiymah ya rage saura sati daya ba tare da ta sani ba.
Kaka ce ta kira Al'ameen domin jin me ake ciki, bai boye Mata komai ba ya sanar da ita, saboda bai ga amfanin boye mata ba tunda an zama d'aya.
Nu'aym da dawowar sa daga bankin kenan ya je biyan ragowar kudin gidan daya siya a jigawa, flat ne mai girma da tsari, domin furniture da sauran abubuwan bukata na gida ya zuzzuba su, Sannan duk ya rufe da manya manyan tampol saboda kura, dama mamaki yake so ya bawa su kaka rana saka yace su tafi, shine kuma Allah ya bayyana iyayen baby'n sa.
Amma yanzu da kishin Habib Husain ya rufe masa idanu ba Shiri ya biya ragowar kudin gidan wanda ya rage dubu dari ne, domin har wani gizo baby da habib Husain ke yi masa wai suna tare kullum, duk da a nan SOKOTO yake aiki, amma zuciya bata da kashi...
Yanzu a cikin satin nan yake son su koma jigawa kusa da baby'nsa hankalin sa zai fi kwanciya, ga kuma aiki ya baro baya zuwa, ya kamata ya koma hakan nan da wanna ya shige cikin gida...
Kaka da bata iya shiru da bakin ta ta kwashe komai da Al'ameen ya gaya mata ta gaya masa.
Ai fa nan Nu'aym ya haukace wa kaka tamk'ar sabon mahaukaci, har bata son kallon cikin idanun sa Saboda tashin hankali da bala'in da take hangowa a cikin su, har nadaman fara bashi labari tayi...
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
*WATTPAD*
@NoorEemaan
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
Page 77-78
.....Nu'aym kuwa K'anshi ya rufe a daki, yana jin wasu tashin hankali a jikinsa, abinda yake ji yafi zazzabi, tamk'ar aka saka aɗɗah ana daddatsa ko wani part na jikinsa, ya kasa yarda cewa baby'nsa za a yi wa aure, kuma an rasa waye mijin sai ranar auren za a sanar, Shi kam ya na cikin tsaka mai wuya...
Ta bangaren Nu'aiymah kuwa sosai ta damu da rashin kiran da papi da bai yi ma ta ba, amma da tayi magana su Al'ameen kan kwantar mata da hankali hadi da lallaɓa ta.
***************
*RANAR DAURIN AURE*
A yau ya kasance ranar da za a d'aura wa Nu'aymah aure, ko ina dangi ne a cike, duk da cewa basu gayya ci wasu mutane da yawa ba, amma hakan bai hana bikin cika ba, Saboda dangin su yawa garesu...
Da misalin karfe goma sha daya na safe, kamar a mafarki aka d'aura auren NU'AYM AHMAD TARE DA NU'AIYMAH AL'AMEEN BISA SADAKIN NAIRA DUBU DARI.
Take fusk'ar Al'ameen ta wad'atu da murmushi, dama yasan cewa babban yayan su zai yi adalci, amma rashin sanin abinda ke ransa ya sanya shi cikin damuwa da wasi'wasi.
Fidda tsadaddiyar wayar sa yayi ya dannawa Nu'aym kira wanna karon domin yi masa albishir. Domin sosai yake son Nu'aym tamkar dan cikin shi ko yace kani, domin sam baya masa kallon suruki.
Kwance yake gabadaya babu kwari a jikin sa, banda fuskar sa da mutum zai gane cewa yana cikin tarin damuwa babu abinda zai sa mutum yasan cewa akwai damuwa a tare dashi, domin bai rame ba, Saboda ginanan jikin sa, ga kewar baby'nsa daya yi masa yawa, ya ma kasa Kiran ta, abubuwa sun yi masa yawa yama rasa abun yi.
Ringing din wayar sa ya sanya shi bud'e idanunsa, har ta katse bai daga ba, kira na biyu ne ya sanya shi kallon wayar, lambar daya gani ya sanya shi bud'e idanunsa gabansa na faduwa...
Hannu na rawa ya daga kiran, cikin kamala yaji muryar Al'ameen yace "mijin Nu'aiymah Alkawarin Allah ya cika, a yau dai burin mallakar 'yarka Nu'aiymah ta cika, yanzu haka muna wajen daurin aure, an d'aura, Allah Ya tabbatar da alkhairi, ya baku zaman lafiya" yan fadin hakan ya katse Kiran, yana murmushi.
Tamk'ar gunki haka papi ya tsaya ya zubawa wayar ido, sosai yayi mamaki, take ya kara jin sautin amon muryar Al'ameen na sanar dashi ya zama mijin Nu'aiymah.
can kuma kamar an tsikare shi da allura ya kwala wani uban ihu cikin zallan farinciki...
Birgima ya shiga yi kan gadon sa, yana murna tamk'ar yaro dan shekara biyar, Kaka da ta shigo da gudu ta tsaya turus ganin abinda yake yi, ganin kaka ya sanya shi durowa daga gadon ya nufe ta, ganin haka ya sanya Kaka sarkin tsoro rugawa a waje da sauri abin Dariya, taku uku yayi ya rungumeta yace "kaka na mallaki baby, zamu rayu da baby nah kamar yadda muka fara, kaka ki yi farinciki Na zama mijin baby Nu'aiymah" ya karasa a nutse, Yayinda hawaye zallan farinciki suka zuba masa...
fadin farincikin kaka ba ta lokaci ne, sosai tayi farinciki da wanna auren, har da kukan ta. Nan dai suka shiga shirin tafiya jigawa, wani hada'dd'en farin shadda babban riga papi ya sanya, duk da ya taba sawa sau daya, amma tamk'ar sabo haka yake, hula, takalmi, agogo, duka to match ya saka, sosai yayi kyau ya kuma fito sak angon Nu'aymah sai baza kamshi yake.
Bayan ya fito da babur dinsa, suka rufe gidan hadi da kashe abubuwan wuta tunda ɓa nan kusa zasu dawo ba, Kaka da ta sha sabuwar atamfa da gyalen ta ta dane babur tana jawa papi kunne kan karya yi gudu da ita a babur da haka suka tafi, fusk'ar su fess Saboda farinciki, bare ma Nu'aym.
Ta bangaren Habib Husain kuwa kamar yadda yayi tunanin hankalin sa zai tashi sai yaga ba haka bane, duk da tabbas yaji ba dadi rasa K'yak'yyawar yarinya kamar Nu'aiymah, amma ikon Allah hankalin sa bai wani tashi ba, ya kuma sanar da mahaifiyar sa cewa aje a nema masa auren yarinyar nan daya dan shanshantar da maganar ta mai son waseelah, inda aka saka lokacin biki wata uku masu zuwa...
Wanna kenan.
***************************
Bangaren Mariya kuwa da kyar ta samu wani mai a kori_kura ya taimaka ya saka ta a bayan booth zuwa garinsu.
Sosai iyayen ta suka yi mata fada, kana sunyi fushi sosai da ita, ba kuma halin Kiran Al'ameen su roke shi tunda dai saki uku ne, haka ta cigaba da zama a gidansu tana jinyar kafar ta, gashi ta tarar gidan nasu ba kamar da ba, kullum sai sun ci tuwo gashi ita ta saba da abinci masu rai da motsi.
Ga raini wurin kannenta biyu mata da suka rage basu yi aure ba, komai dai ya lalace mata, kullum cikin nadama take, domin bata ga ribar muguntar da ta yi ba, tunda daga karshe ma itace ta kasance cikin mayuwancin hali...
*****
Sai karfe biyu na rana suka iso Jigawa, da taimakon kwantance da Al'ameen yayi musu suka isa har gidan, sosai suka tarar da gidan a cike babu masaka tsinke, Al'ameen da kanshi yayi musu iso, bayan sun gaisa sosai domin har runguman Papi Al'ameen yayi, domin tabbas yana kaunar Al'ameen kamar yadda yake kaunar 'yarsa Nu'aiymah.
A sitting room suka zauna, nan aka kawo wa su kaka abinci iri² yayinda wasu cikin dangi ke zuwa kawo gaisuwa wa kaka musamman da suka san cewa sune suka kula da Nu'aiymah har girman ta, kaka fadi take
" A kawo min Nu'aiymahtou na ganta, nayi kewar ta"
ai nan Al'ameen ke sanar da ita cewa
" kaka ai ba ta ma san cewa bikinta aka yi ba, domin babu Wanda ya sanar mata, dama jira muke idan kun zo sai a yi komai a tare" ƴa fadi haka, hadi da kiran Raliya...
"kanwata ku zo da Nu'aiymah, ga su kaka sun iso muna setting room" ya fada yana katse kiran....
comment dinku ya yi kasa fa, dan kun ga na kusan gamawa ko.🥺
Share fisabilillah habibtie's
Comment
Noor💋
🍇🍇PAPI NE!🍓🍓
*WATTPAD*
@NoorEemaan
#Ending
EDITING IS NOT ALLOWED❌❌❌
Page 79-80
....sauƙe wayar Raliya tayi daga kunnen ta kana ta kalli Nu'aiymah da ke shirye cikin farin shadda kal yayin da aka yi Mata aiki da jan zare, hakan yasa takalmi, pos, hadi da mayafin ta ya kasance ja, daurin kanta kuwa mai kyau ne sosai irin na amare.
Light makeup Raliya tayi mata, wanda ya karbe ta ainun, sosai tayi kyau mai tsayawa a zuciya, ga jan kunshi da aka mata da ya yi wa fararen hannun ta kyau, bare ma na kan yatsun ta d'aya yi mugun ja Har wani maroon yake, body spray mai dadin kamshi Raliya ta kara fesa mata, kana ta shiga yi ma ta pics kala² Nu'aiymah kuwa ta shiga bata style.
Sai da ta yi mata pics kala goma masu kyau, ya kuma fita sosai tamk'ar a gidan hoto, domin wayar ta IPhone ce ga kuma background din dakin mai kyau.
Hannun ta ta kama tace "maza taso muje kin yi baki"
Zaro manyan fararen lumsasun Idanunta da ya sha kwalli tayi, tace "mummy baki kuma Su waye?"
"Suprise! Muje zaki gani" Raliya ta fada tana mikar da ita tsaye.
A tare suka shigo cikin falon bakin su dauke da sallama, tamk'ar 'ya da kanwa haka Raliya da Nu'aiymah suke saboda tsananin kamanin su, abin burgewa.
Amsa sallamar kaka da Al'ameen suka yi, banda Nu'aym da ya yi mutuwar zaune, sosai shiga da kwalliyar baby'n sa ya tafi da shi, sai yanzu yake ganin wasu sirrin ka a jikin baby'n ta sa, wanda baki bazai iya furta ko mitsaltawa ba, sai yanzu yake ganin abubuwa a tare da ita, ko dan yanzu tana halaliyar sa ce... Ya aiyana a ransa
"Nu'aymu rufe bakin kada kuɗa ya fada ciki, haba irin wanna sakin baki haka kamar kaga sabuwar halitta" sosa kansa yayi, domin kaka ta bashi kunya gaban su Raliya kam.
Ko a jikin kaka ta kara cewa "Nu'aiymahtou! nayi kewar ki sosai yar nan"
cikin sauri Nu'aiymah ta dago kanta jin muryar kaka, ai karaf ta sauke su kan kaka, followed by Nu'aym, Maimakon ta fi wajen kaka baiwar Allah da ta kira ta, inaaa wajen Papi ta je da gudun ta ta fada jikinsa, hadi da k'amk'ame sa, sai kuma ta shiga tsallen murna a jikin sa Wanda ya haddasa masa wani lafiyayyen sha'awar da kaunar ta.
Hannu yasa ya tallafi bayanta idanunsa a lumshe.
"Papi nah oyoyo! Nayi kewar ka da kaka" ta fada tana kara rungume shi tsakanin ta da Allah domin tsananin farinciki ne ya sanya ta yin hakan.
"Muhammadur rasulillahi sallalahu ailaihi wa salam, kun ga halin ja'irar ko? Aminu ka gani? Lariya(Raliya) kin gani ko? Tsakani da Allah wanna ba son kai bane? Ni fa na fara yi mata magana amma Saboda ta dauke ni shara ta nufi wajen mai hula, toh wallahi zaki san ni kika gwale, wanna gantalewar har ina?" kaka ta fada cikin fada da rikicin ta.
Al'ameen da Raliya kuwa dariya kawai suke, domin kaka ba karamin nishadi take bawa mutum ba, sai dai idan baku zauna tare ba, sai a lokacin Nu'aym ya tuna cewa surukan sa ne a wajen, a hankali ya zare jikinsa daga na Nu'aiymah ya zaunar da ita a gefen sa, yana dan Sosa kansa, domin hakan nan yaji kunyar su Al'ameen sosai, amma still yana kallonta a fakaice, ga jan kunshin ta da ya yi masa kyau matuka.
Da sauri ta nufi wajen kaka ta rungume ta hadi da fadin "oyoyo oyoyo my kakus nayi kewar ki sosai"
"Ke tafi can, sai yanzu kika ganni, saboda baki da adalci in fara yi miki magana, amma ki nufi wajen ubanki ko, toh an daina dokin ganin naki" kaka ta fada tana ture ta.
Kara rungume ta Nu'ayimah tayi, cikin dariya tace "afuwan kaka ta, kiyi hakuri kinji, Allah karki bari papi yayi mana dariya, akwai wani dambun nama da Daddy ya siya min kadan naci na rage miki da yawa"
"Allah 'yar albarka? yawwa toh na hakura" kaka ta fada tana tande lebe, dariya suka yi, banda Nu'aym da idanun sa ke kafe kan na Nu'aiymah, ya kasa dauke idanun sa daga kan ta.
Gyaran murya Al'ameen yayi, wanda ya sanya Nu'aiymah zama waje daya, domin a dan zaman da ta yi da mahaifin ta ta fahimci sai idan zai yi magana mai muhimmanci yake yawan gyaran murya, Nu'aym kuwa gaban sa ne ya dan fadi, sak'amak'on bai sa irin yanda baby'n sa za ta karbi shi ba, kanshi a kasa yana add'uar kada wata matsalar ta sake taso musu.
A nutse ta yanda zata fahimta, cikin hikima Al'ameen ya zanyana mata komai gami da auran da aka d'aura mata a yau da papi.
Kasa motsi tayi, gabadaya kanta ya kulle, ta kasa yarda cewa PAPI NE! ya kasance miji a gareta, ta kasa yarda cewa mutumin da take yiwa kallon uba ne yau ya kasance mahadin rayuwar ta, amma sam bata ji wani bacin rai ba, sai ma Wani sanyi² da take ji a zuciyar ta, tabbas da son papinta ta rayu, da shi kuma zata mutu.
Ta ma kasa dago kanta, a kafatanin rayuwar ta, yau ne Karo na farko da wani abu mai suna kunya ya kamata gami da papin na ta.
sarai su kaka su ka fahimci yanayin ta, hakan yasa Al'ameen yi musu sigina kan su tashi su basu waje kawai, sun daidaita kan su.
Raliya tace "kaka muje cikin gida ki huta sosai"
Mikewa duk suka yi, amma kaka sai da ta yi magana " yauwa yar nan! Muje, kamar kin san na gaji kuwa, toh munafukai! sai wani tsunne kai kuke tamkar mutanen arziki, toh idan baku son auran, ku fada sai a raba, atoh! bana son iyayi"
Shiru duk suka yi, yau babu wanda ya tankawa kaka, shi Nu'aym yana fargaban dagowa Saboda bai san a wani yanayi zai ga fusk'ar ta ba.
Ita kuma Nu'aiymah kunya ce ta hana ta dagowa, jin alamun fitar su Al'ameen ya sanya Nu'aym dagowa, ajiyar zuciya ya sauke kana ya mike, cikin takun cikakkun maza ya nufi inda take zaune, dai dai gabanta ya dire guiwowinsa kasa, cikin wani salo da bai ta ba yi mata amfani dashi ba yace "Aiymah!?" Hadi da dago haɓan ta.
Wani shauki hadi da son papin ta ya debe ta, musamman daya Kira ta sunan da bai taba amfani da shi ba, cikin zuciyar ta ta maimaita sunan "Aiymah" sosai taji dadin sunan....
Hura mata sanyayyar iskar bakin sa yayi yace "baby Aiymah ki kalli papin ki, ki kalle ni ko zan ji sanyi a raina, ki fadamin kina sona, ki ce kina son aurena dake kanki" ya fada kamar zai sakar mata kuka.
A hankali ta bud'e idanun ta, cikin sauri ta fada jikin sa, ta sakar masa kukan sakalci mai tattare da farinciki hadi da shagwaba, ita kam idan bata so papi ba, wa zata so? a yau Finally PAPI NE! Ya zama mijinta, Papin ta shine komai nata, son shi a jinin ta yake, tamkar da shi aka hallice ta.
"Ina sonka papi nah! Ina kaunar ka, Abadan da'eeman, ina son ka sosai Papi nah mijin na" ta fada tana kara k'amk'ame shi da siraran hannunta.
Fadin zallan farinciki da sanyi daya ratsa zuciyar Nu'aym bata lokaci ne, sosai yayi murna.
hawayen daya zuba a fuskar ta ya kalla, ya fito da harshen sa ya shiga lashe hawayen ta, Shiru tayi tana raba idanun ta a kan fuskar shi, sai d'aya tabbatar ya share mata hawayen kaf da harshen sa...
A hankali, a hankali ya gangaro kan small cute lips dinta masu kyau da sheki, bai yi wata_wata ba ya kamo lallausan labb'anta ya fara kissing di'n ta...
Nu'aiymah kuwa lafewa tayi a jikinsa, wai yau papi ke mata wanna salon, duk da bambaraƙwai take jin kan ta, amma bata saba yi masa musu ba, haka kuma bazata fara ba, bare yanzu da ma akwai igiyar auren sa a kanta, sai da ya gaji dan kan sa ya zare bakin sa yana sauke numfashi, kana ya zaunar da ita a jikinsa.
jikinsa Nu'aiymah ta shige cikin kunya, wayarsa ya fidda ya shiga yi musu hoto, sosai kuwa suka yi kyau.
yatsun ta ya kamo ya saka cikin bakinsa, sosai yake sucking yatsun kamar alawa mai tsinke.
Lumshe ido Nu'aymah tayi tana jin wasu sauye_sauye a jikin ta, a yau dai papi ya sanja mata, sosai salon ke zama a brain dinta.
Ya dauki Ten good minute yana tsotsar yatsun ta kana ya zare, idanun sa kan yatsun yace "Aiymah, ina son kunshin nan sosai" ya fada yana sumɓatar saman hannun ta.
Sun jima tare, Nu'aiymah na ta yi masa shagwa'ba da sakalci yana biye mata, da yamma aka hada yar walima, sosai abin ya kayatar, sannan malamin da aka kira yayi wa'azi sosai, musamman kan muhimmanci aure a musulunci....
*ƁAYAN SATI DAYA*
A yau Nu'aiymah ta tare a gidan Papin ta, sannan mijin ta, sosai ta saka rigima ita lallai sai kaka ta bita, kamar yadda suka fara zama waje d'aya tare, haka zasu cigaba, mutuwa ce za ta raba.
Aka ce ta bari bayan an kwana biyu sai kaka ta zo, amma ina sai ta saka musu kuka, ba shiri aka kawo su da kaka, tareda sauran yan'uwan, har da PAPI NE! FANS sun yi shigar anko na atamfa mai kyau, suka rakota har gidan papin ta, kuma mijin ta.
Har wajen taran dare tana bangaren kaka suna shan hirar su, ra bi hira ra bi fada, daga karshe dai ɓingirewa tayi bacci ya dauke ta.
Sai goma Nu'aym ya shigo cikin gidan, bayan ya faka lifan dinsa ya nufa bangaren su, wayam babu baby'n sa, ledojin hannun sa mai dauke da kaza da fresh milks ya ajiye daya, kana ya riƙe daya domin kai wa kaka, direct part din ta ya nufa ya kuwa sameta kwance tana bacci, murmushi yayi ya girgiza kansa, ajiyewa kaka ledar yayi, sannan ya dauki Nu'aiymah a jikinsa ya zauna kan kujerar
Suka dan sha hira da kaka kana ya sabi matar sa a kafada suka nufi bangaren su.
Kwantar da ita yayi akan bed, ganin kayan jikin ta zasu takura mata ya sanya shi fara rage kayan jikin sa, sannan ya dawo daga shi sai singlet ɗa boxer ya hauro gadon, tallafo ta yayi a hankali kamar kwai da yake tsoron ya fashe, a hankali ya zuge zip din ta kana a hankali ya zare rigar, followed by skirt din ta, hannu ya saka ya balle bra dinta...
Bayyanar kyakyyawan surar ta a fili ya dimauta shi, gabadaya ya kasa controlling kansa, zafaffan romance ya shiga yi da ita, ba ji ba gani, gabadaya ya manta kan sa, ya manta Nu'aiymah 'yarsa mai kananun shekaru ce, ya gigice mata sosai....
Cikin bacci Nu'aiymah taji ana romancing dinta, sleepy eyes dinta da suka yi jaa ta bud'e a hankali, tabe baki tayi alamun zata iya sakar masa kuka a ko wani lokaci domin abubuwan da yake aikawa jikinta ya girmamawa tunanin ta...
Ganin tana shirin fasa kuka ya sanya shi rufe bakin sa da na ta, ya shiga bata lafiyayyun kiss, tamkar ya samu sweet...
kazar amarcin da Nu'ayimah bata ci ba kenan, bare ma ayi tunanin sallar da ma'aurata kan yi a daren su na farko, Sai addu'ar saduwa da iyali Allah ya bashi ikon yi, domin sosai ya susuce kan babynsa.
WASHEGARI
"Baby! Baby!! Baby!!!" Nu'aym ya kirata hannunsa bisa fusk'ar ta, cikin damuwa.
A hank'ali ta bude lumsasun idanun ta da suka sake lumshewa Saboda wahalar data sha a hannun papin ta, sai kuma ta mayar da idon ta rufe sakamakon nauyin da suka mata.
Hakan ya kuma tsorata Nu'aym, fusk'ar ta ya sake bubbugawa a hankali, amma shiru, sai bakinta dake motsin Kiran papi!
Kunnensa ya kawo daidai wajen bakin ta "ruwa papi! ruwa" tace a hankali.
Cikin sauri ya sauka ya bude firji ya dauko faro mara sanyi ya bude murfin ya sanya mata a baki, sosai ta shiga shan ruwa fiye da rabi kana ta cire bakin ta tana sauke numfashi a hankali, still idanun ta a lumshe.
Kanta yake shafawa yana sumbatar ta hadi da shi mata albarka, sosai yayi mamakin kokari da jarumtar ta, duk da kananun shekarun ta, amma tayi kokarin sosai wurin dauke bukatar sa.
Daukar ta yayi cak! Zuwa bathroom, ruwan zafi ya kunna ya tara da yawa cikin jaku'zzie kana ya saka ta ciki, kuka ta saka masa sosai tana kokarin tashi a ruwan, amma bai bata damar hakan ba, Duk da tausayin ta da yake ji, sai daya tabbatar ta gasu sosai kana yayi mata wankan tsarki hadi da alwala, farin towel ya d'aura Mata ya zaunar da ita kan wani kujera dake Bathroom din.
Ba kunya papi ta shiga wanka a gaban 'yar tasa sai ma itace ta kulle Idanunta gam, tamkar ta ga dodo, tana cewa "kaiiii papi nah"
dariya ta bawa Nu'aym, bayan ya gama ya yi alwala, ya daure towel kana ya dauke ta suka fito, shimfud'e musu sallaya yayi suka gabatar da sallar asuba.
Bayan sun iddar sunyi azkar, ya cire kayan jikin su, shafa mata lotion yayi, sai ya saka mata wata ficiciyar Riga yellow da ko saman cinyar ta bai zo ba, kana ya kwantar da ita a gadon.
Hannunsa cikin nata yana gaya mata kalamai masu dadi, hadi da shafa mata gashin kan ta har bacci ya dauke ta.
Kura mata ido yayi tamkar ya mayar da ita cikinsa dan SO.
Sai ya ke ji tamkar an linka masa sonta sau goma, domin sosai wani mugun sonta ke kara shiga zuciyar sa, Tuno ni'ima daya ji a gare da ita jiya ya sanya shi lumshe idanun sa, yana shafa beard din sa(gemu).
Dole ya ji Nu'aiymah'n sa daban, domin sam bata tsarki da ruwan sanyi, hakan yasa take da dumi sosai.
Sai goma sha daya ta farka da kuka wanda na zallan shagwa'ba ne, lallaba ta papi ya shiga yi, bathroom ya kai ta yayi mata brush, wanke mata fuska yayi suka fito, daidai lokacin ne kaka ta shiga bubbuga kofa, hadi da kwala Kiran sunan su.
"Kuna ina ne wai, har rana ya fito Shiru ban ji motsin ku ba, lafiya dai?"
"Gamu kaka" Papi ya fada, ai hajiya bata jira ba ta shigo cikin dakin, sakin bakin tayi tana kallon su, abun ka da babba take ta fahimci komai, cikin sauri Nu'aiymah ta zame kasa cikin kunya, duk da zafin da take ji haka ta taka har gaban gadon ta zauna, Idanunta a kasa...
Sai yanzu kaka tayi rufe bakin ta, tun budewar dazu, hannu ta tafa tace "kai duniya! Yanzu Nu'aymu gotai gotai da kai fisabilillah, ka yiwa karamar yarinya, 'yar ta ka wanna aika_aikar, ko kunya babu, haba shiyasa naji baiwar Allah shiru bata fito ba, ashe kai ka hanata fitowa, sannu sannu kinji yar albarka" ta karasa tana kallon Nu'aiymah.
"Ni wallahi ki daina yiwa Papi nah fada, kaka ban so" Nu'aiymah ta fada tana turo baki.
"Inyee! Wato ina tayaki fada zaki gayamin ba sukari, toh wallahi ban sake magana, ya ma yi raga_raga dake ki dawo tafiyar agwagwa bai dame ni ba"
Sosai Nu'aym ya kunshe dariyar sa, ooh kaka rikici, kullum sai ta ce bazata Kara managa ba, amma bata iya shiru, sai dai idan bata ga abin maganar ba.
Fita kaka tayi da kazar amarcin Nu'ayimah tayi mata warming, sannan ta hada musu breakfast, sai da ta tabbatar Nu'aiymah taci, wanda kazar taci da yawa, kaka ta kuma saka Nu'aym ya ɓata magani ta sha, sannan ta kara gasa ta sosai da ruwan zafi, kana ta koma bangaren ta, bayan ta saka Nu'aym ya kunna mata tashar arewa24.
Bayan ya kunnawa kaka kallon ya dawo wajen Nu'aiymah, kan gadon ya hauro ya shiga mammatse mata kafafu da cinyoyin ta, kallon shi Nu'aiymah take cikin zallan kauna, lumshe ido tayi, sak'amak'on tuno sumbatun da papi ya yi mata a daran jiya, duk da ba komai ta fahimta ba, amma hakan bai hanata sakin murmushi ba.
Har dare Nu'aym na kula da baby'nsa, dama gata mai shagwa'ba, sai abin ya karu, abu kadan ta sakar masa kukan da babu hawaye, shi kuma ya mato a kan lallashin ta.
Satin Nu'aiymah daya ta warke sosai, Sannan ta fara saba wa da papin na ta, domin duk abinda yake so a bangaren auratayya yana koya mata shi, ita kuma tana kokarin yi masa shi, domin faranta masa, bayan sati biyu da aurensu, Nu'aym ya je wani tsad'add'en makaranta ya biya komai aka bashi uniform, domin burin shi yanzu ta cigaba da zuwa makaranta ta zane jarabawar fita daga secondary, dama gashi a SS2 take going to SS3.
Alkawari yayi cewa karatu sai dai baby'nsa tace ta gaji, amma tabbas zai barta tayi matuk'ar tana so.
****************
THREE YEARS LATER
Abubuwa da dama sun faru, ciki har da sabon gidan da nu'aym ya gina, da mutuwar malam baba.
Zaune wata K'yak'yyawar yarinya take a kasan tiles tana tracing writing din ta, wanɗa aka bata na homework, ta sha kananun kaya an raba gashin ta biyu hadi da maƙala mata abubuwan adon gashi.
Sosai take kama da Nu'aym tamkar an tsaga kara, dago kanta tayi cikin gwarancin ta kalli kaka tace "kaka kinga har yanzu Daddy na bai dawo ba ko, yace zai siyo min ice cream"
Hajiya Kaka shekaru sun ja sosai, ta kara tsufa, ga rikici sai abinda yayi gaba, kallon 'yar yarinyar tayi tace "ai ki bar ni da shi 'yar nan zai dawo ne, nima nace ya siyo min gora amma shiru kamar an aika bawa garinsu"
Goyo(goro) kuma kaka? Ai lalata teeth yake, please don't eat kolanut again " yarinyar ta fada.
"Ke tafi can, iyayin uwar ki da ubanki kika gado, meye wani kolanut kuma?"
"Lah! Lah!! kaka baki san meye kolanut ba, ooooooo shame on you kaka, toh goyo nace"
Mikewa kaka tayi zata bita, ai da gudu yarinyar ta mike ta shige kitchen.
"Mummy! Mummy!! Kinga kaka zata dake ni ko?"
Nu'aiymah da ta kara kyau da girma domin Yanzu tayi shekara a ashirin, ta dora hannu a kugu, yayinda cikin ta dan wata uku ya dan turo gaba kadan, da murmushi a fusk'ar ta tace "Neehal bazaki bar kaka ta huta bako?"
Turo baki yarinyar tayi kamar Nu'aiymah a zamanin kuruciya tace "toh Mummy ban yi mata komai ba fa" murmushi Nu'aiymah ya kara saki, sosai take kaunar 'yar ta ta, rike hannun ta ta yi tace
"muje ki bata haku'ri"
Ba musu Neehal tace "ok Mummy"
Kana ta kara cewa "mummy ki kiya(kira) min Daddy a wayar ki kinji"
"munyi waya yana hanya ok"
Murna ta shiga yi suka fito Falo, da gudu ta fada jikin kaka tace
" kiyi hakuri takwara ta kinji, Mun shirya" (sunan kaka Neehal taci)
Dariya kaka tayi, wanda ya bayyana wawulon ta, dan jan kunnen Neehal tayi tace "wato ke mai wayo ko" dariya Neehal tayi tana gyara zama a jikin Kaka.
Nu'aymah na kallon su tana dariya, duk da har yanzu suna fada da kaka, su kuma shirya a take, tabbas wanna halin nasu na nan har yau, sai dai ya ragu.
Horn aka danna, hakan yasa Neehal fita da gudu, domin tasan cewa motar Daddy ta ne, a nutse ya faka motar sa kirar 4matic black ya fito...
Ɗa gudu Neehal ta nufe shi, ya cafke sama yana cilleta, ita kam sai bingile dariya take.
Cikin gida suka nufa, kaka kadai ya tarar a general falo, gaisheta yayi ta amsa tana tambayarsa ya aiki, amsa mata yayi da Alhamdulillah kaka, kana ya ɗora da cewa
"Kaka ina babynah ban ganta ba" inji Nu'aiym, domin har yau da sunan yake kiran ta, kamar yadda itama ta riga ta saba da PAPI NAH.
"Tana kitchen ko takwara ta" kaka ta fada tana kallon Neehal.
"Eh tana kitchen Daddy"
"ok" ya ce yana nufar kitchen din.
"Kai Nu'aymu! Ban ga abinda nace ka siyo min ba, har da na takwara ta"
Kansa ya dafa yace "ooh na manta kaka yana mota, Neehal ga key jeki mota ki bud'e back site akwai sakon kaka da ice cream dinki a ciki, har da chocolate din mummy a ciki" da gudu Neehal ta fita bayan ta karbi key din.
Kitchen ya shige ya tarar da Nu'aiymah tsaye tana juya miya, daf da ita yazo ya rungumeta ta ta baya, lumshe ido tayi tace "papi nah sannu da zuwa ka dawo lafiya"
Kiss ya manna mata a wuya yace "Alhamdulillah baby'n papi, ya gida, ya kuma unborn dana dake Cikin ki, yana wasa sosai?"
Murmushi tayi tace "yana lafiya papi"
Murmushin shima yayi yace "da yamma zamu je mu fara shopping kayan baby in sha Allah"
"Toh papi" ta fada tana bude fridge, ruwa mai sanyi ta siyaya masa a cup, kana ta sanya masa a baki, ya sha sosai, ajiye cup din tayi, ajiyar zuciya ya sauke...
"Thank you yar albarka" murmushi tayi tana shigewa jikinsa.
"I love you so Much My baby" ya fada yana kama labb'anta, sosai ya sha lips d'inta, dama wanna kiss din aiymah ta saba, domin papin ta A ne a wanna fagen, hakan yasa itama ta saba sosai....
sun dau lokaci suna abu daya kana ya rike hannunta suka fito, bayan ta kashe gas din, dama miyar ta yi.
Neehal na faman shan ice cream dinta, Yayinda kaka ke bantalan goro ta na ci har da lumshe da ido, mikawa Nu'aiymah ledar chocolate din Neehal tayi tace "Mummy gashi"
kallon Nu'aym tayi tace
" thank you so much papi nah, no one like you "
Murmushi yayi, sosai yake jin farincikin ganin ta cikin walwala, dama burinsa kenan kullum baby'nsa ta kasance Cikin farinciki, duk da rayuwa bazata taba daurewa a haka ba, dole wata rana mutum ya zama ko yaji shi cikin damuwa, tabbas wanna haka yake, amma yana kokari matuka wurin ganin bata da damuwa ko kadan.
Ba zato suka ji muryar Neehal da ke shan ice_cream tace
"PAPI NE!"
Kallon papi Nu'aiymah tayi, kana suka kalli kaka, sai kuma suka saki Dariya gabadaya Cikin nishadi...
#hamdan
Special thanks to papi ne Readers, Allah ya bar kauna.
Nagode sosai da kaunar da kuke nunawa book dina🙏🥰
A nan na kawo karshen littafina mai Suna papi ne! Allah ya yafe min kurakuran ciki dani mai karatu, Allah kuma ya bani ladan fadakarwa ciki dani da makaranta nah.
SHARE FISABILILLAH🥰
sai mun hadu a sabon novel mai suna............ suprise ne bazan fada ɓa.😜
⚠️caution⚠️
PAPI NE! Hakkin mallakan NoorEemaan ne.
Ban yarda a juyamin shi to wace siga ba, idan kunne yaji....
Zanyi kewar ku lovely fans🥺❤️🤍❤️
NoorEemaan ce
07082281566
Share fisabilillah
Comment
Noor Eemaan ce😘
Sat, October 30 2021
No comments