Recent Updates

Namijin Zuma Complete

 


🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
       💖💖💖💖💖💖💖💖💖
                *NAMIJIN ZUMA*
🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
      ❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥
(Love Romantic and sex Story)

SAADATU BINTU ABDULLAHI (Writer of kyautar Allah)
Alhamdulillahi am back again.
Bismillahirrahamanirrahim.
Free page1
*Katsina state*
      ***A hankali  yake  Tafe  a cikin dankareriyar motarsa kirar Mercedes Benz C-Class dark ash color, kallo daya nama motar na tabbatar da sabuwa ce domin se walwali takeyi tako ina, motar taci sunanta, ta fita a kyau ainifin fita, domin first class ce a tsananin azabar kyau da tsaruwa,tayi matukar kyau Ainun.  Murza tayoyin motar yakeyi a hankali a kan dankareren shahararren titin kwalta din dayasha gyara, kasancewar line din na zallar masu kudi ne kullum cikin gyaran titin kwalta din line din akeyi.  Direct wani dankareren gida ya nufa me tsananin kyau da tsaruwa daga wajensa yayinda nakeda tabbacin cikinsa ma zefi wajen kyau, kaf line din babu get din daya kai na gidan kyau. Get din silver color ne light se walwali kawai yakeyi tako ina Kai kace da danyan gold aka tsarasa. Hon yayi a kofar get din a guje security ya fito sanye da blue din uniform da black din  wando. ya kame hadi da bin motar da kallo be taba ganin irin taba se yau , idanuwansa suka sauka  a kan lambar dake manne a motar, kara kamewa yayi cikin girmama ganin lambar  jikin motar me  tambarin AS yasashi saurin sarawa motar hadi da kwararo gaisuwa dukda beganin na cikin motar sedeshi na cikin ke ganinsa, domin kuwa motar zagaye take da bakin glashi tako ina. Jiki na bari security din ya bude get din ba bata time ya Danna kan motar cikin gidan, ya isa packing space yayi packing, Kai daganin yadda yayi packing din zakasan class dinsa  nada banne, ba irin karabatin mazannan bane,. koda yayi packing din motar be fito ba seda ya kwashi 10mnt a cikin motar kana ya bude murfin motar, a nan ma seda ya kwashi 5mnt kana ya fara ziraro lallausar kafafuwansa irin na yan hutu wanda suke sanye da lallausar takalmi fari sol takalmin irin na yan hutu, yatsun kafafuwansa dogaye ne irin zara-zarannan ne, in takaice muku in mace cikakkiyar jarababbiya ce a kallo daya biyu in tama yatsun kafafuwan nasa se durinta ya jike wata kila ma harta kawo batare data ankare ba, kyaun yatsun kafafuwan nasa ya shahara ya wuce tunanin duk wani me tunani, hankali da lissafi bazasu dauka ba, kyau iya kyau.  A hankali ya ajiye kyawawan kafafuwannasa a kan interlock din kasan gidan, cikin izza da zallar cikar class ya fito daga cikin motar Gabaki dayansa.   Ya subhanallahi! Dogoneshi ajin farko irin wadanda daka kallesu dole kace dasu dogaye domin kuwa akwai tsawon, kuma kowa yayi tsawo yayi rabin kyau wallahi ba raini… normally guys kunsan dogon namiji daban yake a shimfidar Aure, dogon namiji duniya ne goho yake sawa da kukan dadih dana azaba at one time a kan bed. Kyaunsa ya wuce nazarina da lissafina, kyaunsa na iya kisan kai in har baka da karfin imani! A lot of woman in suka gansa har yawu suke zubarwa daga bakunansu, Sbda dasun gansa kwad'ayinsu tashi yakeyi ove,saboda Sunada tabbacin inside din garau take (jarumar). Chocolate color neshi again ga hutu ga Jin dadih uwarsu uban ubansu kuma ga kudi!. Choco color dinnan tasa se walkiya takeyi yana wani wal-wal Kiris ya rage ya zama fari tass, kai wasu ma kallon fari suke masa, yaji hutu iya hutu. guys kunsan talwatsa da tsantsi kou? To I swear jikinsa yafi na talwatsa kyau da tsantsi ga sheki. Yanada matsakaiciyar kiba baza ace masa me kiba ba kuma baza ace masa siriri ba dai-dai, yanada de jiki normal-normal  sede kirjinsa a bude yake Kai kace yana daga karfe ne nan ko sam ba haka bane, haka Allah ya haliccesa, kirarsa tada bance Allah yayi halitta a gurin. Yanada yalwar gashi tako ina a jikinsa Gashi ne kwance har kyakyawar fuskarsa wadda ke dauke da dogon hanci har baka,  ga dan karamin bakinsa me dauke da pink lips ta kasa,  saman lips dinsa kuma seya danyi duhu hakan ba karamin kara ma bakin nasa kyau yayi ba, yanada dara-daran idanuwa kmr zasu fado kasa, cikin kwayar idonsa brown ne irin brown dinnan sosai ba kasafai ake samun masu irin idanuwan nasa ba, friends dinsa wasu har gobe gani sukeyi kmr sawa yayi domin kyaun idanun nasa ya shahara natural ne bana bature ba, farin idanuwan nasa yayi fari tarrr, omo! Kyau na jikin na miji I swear, Wannan kyaun nasa na musammanne. Ga yalwar gashin ido yanadashi tamkar zasu tsole masa ido saboda tsayi da cikarsu sometimes har zuwa yakeyi a rage mishi su, sbda suna damunsa. Girar idanuwansa sun hade da juna gashi sun cika fam gasu bakikirin, yanada saje me yalwa yayinda sajen ya karawa fuskarsa tsananin kyau, yanada beautiful points a duka gefe da gefen kumatunsa, ko beyi magaba a lotse suke, kannan nasa cike yake da kwantacciyar suma tamkar balarabe, tako ina ya cika 💯, dole yammata da matan aur da zaurawa su rikice in suka gansa. The guy is very handsome kadan ya rage in suma saboda kyaunsa ya gigitani ya rudani ya kidimani Gashi matashi a kalla baze wuce 22yrs ba ga kyau ga kudi ga class ga kuma  dattako domin hatta da tsayuwarsa irin na manyan mutane ne,kai bakace dan 22yrs bane zakasha ko he's 35yrs, sbda girman jikine dashi over, kuma yanada cika Ido, ga kwarjini kmr dawisu, ga haiba, ga muhibba, ga zati ubangiji ya cika masa, ba kasafai ake gano shekarunsa a jikinsa ba, gashi sam bayasa kayan daza agano shekarun nata, zallar dattako kawai. Sanye yake da dark royal blue din yadi, dinkin yar shara da wando, dinkin ya matukar Amsheshi, yayin daya bayyana zallar manyan damatsensa  wanda ke dauke da tattoo a damtsen nasa na dama, ba karamin kyau tattoo din ya masa ba, yanasan tattoo shiyasa dayaje American yasa aka masa, wai danma yana tsoron mommynsa ai da duka hannayen zesa a masa, ammafa totto din ya amsheshi, ban taba ganin tattoo me kyaun nasa ba, koda yake shiya yima tattoo din kyau ba totto din bane ya masa kyau, daman already kyaun aka taras. A rayuwarsa  yana tsananin san riga dinkin yar shara, shiyasa bashi da kayan daya wucesu se uniform kuma, ba kasafai ya cika san kananun kayaba amma yana sawa inya koma  Abuja ko Kano, a Nan yafi zama a aikinsa. Tsayawa yayi ya jingina bayansa da bayan motar tasa tamkar me nazari, se karewa tamfatsetsen gidan kallo yakeyi , tunanin da lissafinsa na wani guri, shidin yanada dauriyar abubuwa da dama ga juriya, duk yadda ka kaiga kwakwkwafi baka isa ka gano damuwarsa ba Wasu lokutan,mutum dayace data kallesa take gano damuwar wayo nanny dinsa kuma mommynsa,bashi da uwar data fisa a rayuwarsa. Ajiyar zuciya ya sauke hadi da furzar da wata iska me azabar zafi daga bakinsa, kana ya bude murfin motar ya dakko wayoyinsa daya manta dasu a cikin motar. Ya dakko wayoyin guda uku daya kirar IPhone 15pro max, se dayar Samsung ce latest, dayar kuma Nokia ce Amma android. A hankali ya fara takowa  a farfajiyar gidan, maaikata nata Garzayowa suna gaidasa yana amsawa cikin sakin fuska da boye damuwarsa, Allah kadai yasan meke adane a cikin zuciyarsa, kusan 5days kenan beyi bacci ba, kawai tafarfasa zuciyarsa keyi  se faman zufa yakeyi dukya kagara ya isa Cikin gidan ya shaki AC ko zesamu sassaucin abinda yakeji daga zuciyarsa da gangar jikinsa. Cikin dan sassarfa yake tafe tamkar dawisu ko a takunsa zaku fahimci jarumin namijin,  direct ya nufa part din hajiya mommy dan gidan babbane sosai kusan part 6 ne a ciki kuma mommy ce kawai mace a gun mahaifinsa (dukda ba ita ta haifesa ba Amma tana amsa sunan mahaifiyarsa har abadan, Sam baya damuwa da muggan halayyanta).  A hankali ya tura kofar dazata kaishi ga cikin part din nata, se Kamshi kawai ke dukansa tako ina yayinda yake lumsar idanuwa nan da nan se yaji annashuwa ta rufesa dadin dadawa ga sanyin AC daya dokesa yayinda sassan jikinsa duk yabi ya amsa, nan take jinin jikinsa yaci gaba da zirya cikin hanzari yayinda bugun zuciyarsa ya saitu ,shi mutum ne da abu kankani ke dagula masa lissfi bayasan damuwa sam abinka da botters. ‘'AlhamduLillah, saboda real mom dina nakeson gidannan,har abadan innazoshi sena samu nutsuwa.... JARUMA!!”ya fadi da cool sound, yana murmushi, muhimmancin real mom yafi muhimmancin kowa a rayuwarsa. Ajiyar zuciya ya sauke cikin hanzari ya nufa falon hajiya mommy yana Me kallon agogon hannunsa nan take yaga karfe Goma na safe. "Lokaci baya sauri yau..." Ya fadi a zuciyarsa nan take fuskarsa ta sauya cikin rashin dadih. Tura kofar dazata kaisa falon nata yayi, falon ya matukar kayatu ainun aljannarh duniya kenan, kujerun falon Army green ne and milk, komi na falon Army green ne  and milk color ne har pentin falon, komi perfect, saitin  kujerun sun hadu Kai daganin kirarsu kasan ba  daga Nigeria ba Sam falon bashi da hayaniya irin de falon Yan boko Amma an narka mahaukatan dukiya a falon, yayinda dukiyar da aka narka a falon na iya awon gaba  da imanin me karamin imani, me babban imaninma dole seya girgiza, kyaun falon na iya mantar da halitta a wace duniya take ciki,kudi kawai ke talk a falon. Daya daga cikin kujerun ya Isa ya zauna Nan da Nan kujerar ta lotsa can kasa ta kuma dawo dashi sama,. Ajiyar zuciya ya sauke Yana me cusa hannunsa cikin lallausar sumar kansa baki kirin datake kwance tubus kmr dambun audiga. "Very soon zan maganin yarinyar Nan tinda ita bata da hankali, ni kuma kmr dole zamana da ita mtws! ,,," ya karashe da tsuki,  kmr Wani zararre Shi Sam baya iya danne Abu a ransa ko zancen zuci be iya ba. Kwanciya yayi sosai  a kan kujerar kasancewar kujerar 3tr ce, ya daura kafa daya kan daya ya shiga girgiza kafafuwansa ji yakeyi kamar ze fashe...lumshe idanuwansa yayi Hadi da afkawa duniyar tunani se yanzu yakejin nadamar aure da yayi da wuri a rayuwarsa, daman zaks abokinsa ya gaya masa se yayi nadama gashi da yarintarsa hawan jini na neman kamasa yayi nadama fin a kirga. "Nayi nadama!" Ya fadi Yana me gyara kwanciyarsa fuskarnan tasa me Annuri ya sake hadeta gam, se Jan kwafa kawai yakeyi sau ba adadi. "Aikin banza kawai bani ga tsuntsu bani ga tarko,da yanzu beb na ajiye dana huta..." Ya fadi Yana me Jan tsuki se mutsu mutsu yakeyi a cikin kujerar, matsifa da bala'i na tsungulinsa, shifa sam beson damuwa, sannan yanada zakuwa, in yanasan abu kawai so yakeyi a lokacin ayishi ko yasamu a lokacin.

Shadaya da minti uku dai-dai wata dattijuyar mata wadda a kalla zata iya Kai 45yrs ta turo kofar falon ta shigo sanye da doguwar rigar Abaya red, rigar ta amsheta Ainun kasancewarta fara sol me matsakaicin kyau Hadi da madai-daicin tsawo,.  Tana shigowa yayinda Wani dattijo ke biye da ita a baya Sanye yake da manyan kaya, hannunsa rike da sandar dogarawa, da kyar yake iya tafiya kasancewar yanada ciwon kafa, sannan ya taba hatsari hakan ne sanadin mutuwar kafarsa, da kyar yake dogarawa.  kallo Daya na masa na tabbatar yanada taddako a tattare dashi uwa uba ga cikar zati dogo neshi first class , ya manyanta sosai a kallah ya Kai 60yrs Amma yawan kudi baze bari a gano manyantar ba, nera ce kawai ke magana a skin dinsa, kyau kuwa se tsiyaya yakeyi ya fuskarsa ,a  kallo Daya zaka fahimci kamanninsa da yaran dake kwance.  ''A,S...."  dattijuwar matar ta fadi yaynda kwayoyin idanuwanta suka sauka a kansa da yake kwance cikin kujerar, jin ta kira sunansa yasashi juyowa ya zubo mata manya-manyan jiga-jigan kwayoyin idanuwansa Masu cike da zallar kwarjini a bayanta yaga mahaifinsa biye da ita. "Haka de za a kare kullum yana gindin hajiya mommy...ban taba ganin mutum irin daddy ba shi gabaki daya from the bigining to ending haka ze kare, shiyasa kowa yasan shi mijin tace ne,ko a office .." Aeezad ya fadi hakan a ransa se Wani kara tamke fuska yakeyi ya zamo daga kan kujerar ya tsugunna ya shiga jero musu gaisuwa one by one. Hajiya rafi'ah ta amsa ba yabo ba fallasa, se wani tsumu tsumu takeyi irin na marasa gaskiya.  Alhaji Sunusi ya amsa Hadi da zubowa d'annasa Ido cikin kallon SO da kauna yaketa binsa dashi,a kullum soyayyarsa ga d'an nasa baya boyuwa danma mommy tafi karfinsa ne se abinda tace ai da soyayyar daze samu a gun daddy seta ninka haka da ace babu hajiya rafi'ah. "Uban baba yau dirar sassafe kayi mana lafiya de kou?" Daddy ya tambayesa cike da kulawa da SO da kauna, a kallon dayayi masa ya fuskanci yanada damuwa. Hajiya rafi'ah ta kuresa da Ido kur tana jiran meze ce domin ita tasan tushen komi.  Jin tambayar da daddy yayi masa ya dago ya kallesa  a zuciyarsa yace "Daba Kai kayimin tambayar nan ba dakaji amsa zuku-ku ma kuwa.." ya hadiye Wani mugun yawu gani yakeyima ba karamin renin hankali daddy yayi masa ba da yayi masa wannan tambayar, dande kawai mahaifine,.  "Wani abun ne ko Jarumi? " Daddy ya kara jefo masa tambayar batare daya damu da rashin amsa tambayarsa ta farko da beyi ba daman already yasan halin d'ansa ba kunya ce dashi ba akwaisa da tsiwa ga miskilanci. Aeezad ya bude baki zeyi mgna hajiya rafi'ah tayi caraf ta amshe dacewa "Haba Alhaji yazaka cikasa da tambaya haka, kusan 1week yayi fa a garinnan bezo ya ganmu ba se yau ai kaga be dace a cikasa da tambayoyi ba" cikin kissa da kisisina tayi maganar se juya baki takeyi Kai kace yarinyace yar 15yrs me tashen balaga, duk Wani me hankali kallo daya zeyima rafi'ah ya tabbatar ta taba bariki ko yayane domin idanuwanta tarr suke a tsakiyar Kai ga makirci da kisisina Ga kwarewa a iskanci. "Kwarai hakane..." Shine abinda daddy ya fadi kawai jiki na rawa dominshi in har rafi'ah zatayi magana toko yaya mgnr take zece haka ne kawai. "Shige mu nufa dainning mu barshi ya huta ..." Shine abinda hajiya rafi'ah ta fadi cikin zallar Iko da Mulki jiki na rawa Alhaji sunusi yayi gaba zuwa dinning room kmr wani wa-wa yadda kasan rakumi da Akala. Hajiya rafi'ah ta mara masa baya zuwa dinning room din cikin tafiyarta ta isa da takama,Aeezad ya bisu da Ido kawai inda sabo ya saba gani sam ba sabon abu bane a gunsa, dan haka ko a jikinsa, kowa a gidan hajiya mommy ta mallakesa Aeezad ne kawai be mallakun mata ba, shi kadai ne ya zaman mata gagarau. se yanzu yake kara nadamar Auren ma gabaki daya a rayuwarsa tinda ya Auri yar hajiya mommy be shiga kwanciyar hankali ba baya tunanin ze shiga ma har abadan, kuma ga Azabar san yarinyar yana dawainiya da ruhinsa, shi sometimes ma besan meke damunsa ba yakesan na'eema. Kmr an tsikaresa ya mike cikin hanzari ya fice a falon kmr ana ingizashi ko sallahma be musu ba yanaji Daddy nace mata tafiya zakayi Jarumi na? Yayi kmr bejishiba yayi ficewarsa. Direct motarsa ya nufa  bakin ciki ya kuma cika masa zuciya yayi nadamar zuwa gidanma gabaki daya a rayuwarsa. Ba bata lokaci ya shiga motar tasa ya figeta fitt ya fice a gidan kmr tashin hankali haka yake figar motar. Wayarsa ya lalubo still Yana  driving yashiga kokarin nemo lambar zaks har zeyi dealing se kuma ya fasa, ya Shiga lalubo Wani searching din sunan, JARUMA TA💖 haka kawai ya tsinci kansa da sakin wani irin murmushinnan me tattare da zallar annashuwa Hadi da nishadi da nishadantarwa, ya manta when last ma yayi fara'a kmr wannan A rayuwarsa. Dealing number din yayi Ringing daya tayi ta dauka. "real mom dina good morning..." Ya fadi da azababbiyar zazzakar voice dinsa,se murmushi yakeyi kmr Wanda yaga wa-wan zama. ''Lafiya Lau Jarumi d'an gidan real mom dinsa..."  Shine mgnr data fito daga cikin wayar cikin zazzakar murya me rikitarwa, dajin muryar zaka tabbatar me muryar  tadabance maganarta ma cikinn nutsuwa da sanyi da zaki da gardi take yinta.  Wani irin sanyi yaji daga tsakiyar kansa zuwa kasan tafin kafarsa, yana matsifar san yaji tace masa jarumi, already daman ita tasa masa sunan gashi sunan yabisa mutane da dama hakan suke ce mata, daddy ma jarumi kawai yake ce masa kuma a gunta yaji sunan shike nan ya koma ce masa JARUMI,. "Zanzo yanzu ki hadamin fruits pls..."Yana gama fadar hakan ya katse wayar ba tare daya jira cewar taba, ya ajiye wayar gefensa yana me sakin murmushi, tamkar uwar data kawosa duniya haka ya dauketa,inya jita se yaji kaf damuwarsa ta gushe, ita ta rainesa kuma itace bestynsa,a duniya bashi da wani makusancinsa kmr ita, ko damuwa garesa ita ce abokiyar shawarsa baya shakkar gaya mata komi daya shafesa , shi maraya ne Amma sam Bata taba barinsa yayi kukan maraici ba, Ta maye masa gurbin mahaifiyarsa dabe santa ba be taba ganinta ba,  sometimes ma har maye masa gurbin mahaifinsa dayake raye takeyi, ita mace daya ce tamkar da millions, tafi dubu dubu a cikin dubbunnai, samunta zeyi wahala. "A kasan raina nake jinki real mom dina, kuma nanny na..." ya fadi Yana mejin Wani irin ruwan sanyin nishadi Na kara ratsashi,Nan take yaji damuwarsa dukta gushe,zuciya da ruhinsa suka cika da son ganin mommynsa..




Wannan book din na kudine 1k 0542703718 Saadatu Abdullahi gt bank 08101626484.

🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
       💖💖💖💖💖💖💖💖💖
                *NAMIJIN ZUMA*
🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
      ❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥
(Love Romantic and sex Story)

‎Open this link to join my WhatsApp Group: https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS

SAADATU BINTU ABDULLAHI (Writer of kyautar Allah) itan kika siya book dina kika fitar bakimin adalciba.

Nifa zagin media baya damuna💃🏼💃🏼Masu zagina Allah yasa ku gama da duniya lafiya ina sanku wlhi 💃🏼

Free page 2
Tafiyar 10mnt ta kaisa wani katafaren gida na fitar hankali, gate din gidan golden light color ne, ,Kai daganinn get din gidan kasan na wadanda sukaci suka tara ne, sunfi karfin yau dinsu.   Hon daya yayi aka wangale masa get sbda ganin lambar motarsa da akayi, me tambarin AS da ARMY ta sama.. Danna hancin motar yayi cikin gidan ya isa packing space yayi packing ya fito se Wani murmushi yakeyi idanuwansa sun cika da kwad'ayin san ganinta, kusan 2month kenan yau besata a ido ba sede waya kawai sukeyi a Kai a kai.  daya bar garin Ayyuka ke masa yawa over, duk ayyukan da yakeyi Amma cikin waya suke da ita komi zeyi seya gaya mata,ko kaya ze siya seya tura mata ta zaba masa wanda takeso. Tsayawa yayi ma'aikata suka shiga zuwa suna tsugunnawa suna jero masa gaisuwa, yanata amsawa fuska cike da fara'ah, haka kawai yaji a jinin jikinsa kmr ana kallonsa, juyawaar dayayi zuwa  window ya hangota tsaye tana kallonsa. "Wow! You are always beautiful, kyauma dole ya gaidaki mommahma,,,," ya fadi a hnkali yadda bame jinsa, ya sakar mata murmushi itama murmushi ta sakar masa Hadi da matsawa daga jikin window yadena ganinta. "First Darling..." ya fadi yana me dafe saitin zuciyarsa, a kullum zuciyarsa na yawaita bugu in har ya ganta ko in ze ganta, yasan soyayyace ta uwa dayake mata take sashi jin hakan a kanta. Ba tare daya gama Amsar gaishe gaishen ma'aikatan gidanba ya wuce abinsa zuwa babban falon gidan,  Bakinsa dauke da sallahma ya turo kofar falon ya shigo, tsaye take ta jingina bayanta da bango, sanye take  da rigar Material red me  flowers Green and goolden.   From down to up ya fara kallonta. "Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un!" Ya fadi can kasan zuciyarsa, kyaunta ya shahara ubangiji ya loda mata lodi-lodin kyau ,fara ce ita sol harda rodi rodin red-red a jikinta, kafafuwanta tamkar bata taka kasa, bul-bul sun ciccika tanada zara zaran yatsu, A kalla size dinta baze wuce 37-36 ba. Tanada cikakkiyar fuska O face ce da ita, dara-daran idanuwanta tamkar zasu fado kasa Dan girmansu, Tanada yalwal gashin Ido dana gira, yayinda girarta ta hade da juna har xuwa goshinta cike yake taf da gashi , tanada dogon hanci sosai, bakinta dan mitsitsi kai bakace yatsa ma ze iya wucewa ta cikin Bakin nata ba, tanada da kyau, kyaun daban taba ganin me irinsa ba duk duniyar Nan, tanada Dimples din gefen Kumatu, ta cikin bakinta kuma tanada kananun hakora kmr na yara, yayinda takeda siraran wushirya sama da kasa,   matsakaiciyace a fannin tsawo, ita ba doguwa bace, ita ba gajera ba, sannan bata da kiba kuma ba siririya bace Amma Aeezad zeyi biyunta a jiki Sam bata da jiki, normal-normal, Amma hakan be hana siffar jikinta bayyana ba, tanada cikakkun nonuwa yayinda suka cika kirjinta taf-taf, cikinta a shafe yake, ta kasa kuma kasanta cike yake da uban hips bata da zungurun duwawuka sosai, sede hips ne da ita na fitar hankali, duk iya, iya hassadarka da makircinka da fasikancinka da gulmarka baka isa ka hango  muni a tattare da ita ba, a kallah shekarunta sun kai 32yrs amma baka isa ka gano shekarunta ba zaka rantse da Allah yar 20yrs ce , kyaun jikinta ya shahara, ita irin matannan dasukeda wuyar samu Benu ce ita Sam bata tsufa, karamin jikine da ita. "Kin tsaya kinata kallona ta window ko mom...." Cewar Aeezad, Nabeelah batace masa komi ba. Kmr an tsungukeshi yace ", Kinada kyau na Izaya mommy ...."Aeezad ya karashe fadi da cooling voice dinsa, smiling tayi masa yayinda seda wushiryarta ta bayyana Hadi da Dimple dinta. Batare datace komi ba ta karasa kan Daya daga manya manyan royal chairs din falon ta zauna, ta dago ta kallesa ta sakar masa karamin murmushi  Cikin zazzaka zukekiyar voice dinta me sanyi ta fara magana "Jarumi na mommynsa, kuma nanny dinsa..!'' ta kauda mgnrsa dacewa hakan domin Sam bataso yanace mata tanada kyau, dukda a kasansu take Amma sam bata daukar raini tanada rike mutumcin kanta, gani takeyi in yanace mata tanada kyaunnan ma alamomin raini vnw iya shigowa inta saki jiki. Wani sanyi yaji a zuciyarsa, sbda sunan data kirasa dashi, Nan da Nan ya narke, kmr me Shirin fashewa da kuka. "Inasan sunan Nan kinfi kowa iya fadinsa first Darling..." Cewar Aeezad da yayi mgnr fuska bawani nishadi. Tsura masa Ido tayi tin shigowarsa data lekasa ta windowo ta kula da damuwa a tattare dashi, duk duniya ba wanda ya kaita sanin wayeshi, tasanshi ciki da bai, tin batasan kanta ba ta rainesa tin yana jariri da hannunta, sanshi dake zuciyarta daban ne ji takeyi tamkar ita ta haifesa da cikinta, daukar cikinsa ne da haihuwarsa kawai batai ba, amma tasan San da take masa ko mahaifiyarsa iya abinda zata masa kenan. "Mommyna Aunty hafsa dasu Asmah da Noor  basa Nan ne?"cewar Aeezad. Daga masa Kai tayi still dara-daran narkakkun idanuwanta na kansa ta bude Dan karamin bakinta tace "AUNTY HAFSA  Ta tafi office, su Asmah da Noor suna school kasan yau monday....." Yana daga tsaye yayindaya zubo mata idanuwa shima kmr yadda itama ta zubo masa cikin nazartarsa. "Okay,,," cewar Aeezad.  "Zoka zauna Babyna Wani Abu na damunsa ka gayamin inji waya tabomin dan nabeelah ." Nabeelah ta fadi cikin tarairaya da kwantar da hankali, ta karasa ta zauna kan kujerar 2ctr. Ai kamar Aeezad na jira ya karaso ya zube kasan carpet ya daura kansa a kan cinyoyinta, ya fashe da Wani irin kuka kamar jariri Dan goye, besan meyasa ba, inde yana gabanta seya dinga jinsa kamar wani karamin yaro Dan 2yrs Sam beda dauriya inde a gabanta ne. Yadda yake kukan ya daga mata hankali Nan da Nan ta daburce ta gigice ta kid'ime ta shiga dimauta, uwa uba ma seda taji hawayensa na taba cinyoyinta ta kara rudewa , yadda hawayensa ke sauka a cinyoyinta tamkar a zuciyarsa yake sauka, Nan take garwashin tashin hankalin da damuwa ya ruru a zuciyarta. Yadda yake kukan ya tabbatar mata dacewa ya jima yana jure abubuwa a zuciyarsa, har cikin kasan room and farlo din zuciyarta takejin kukan nasa, jikinta ya mutu murus yayi sanyi karai, inside itama knr tasa kukan takeji batasan kukansa kwata-kwata. "Bana yafiya ga duk wanda yasamin Kai kuka babyna, Dan Allah kayi hakuri banasan abinda ze taba zuciyata, tamkar barazana ce ga lafiyar jikina..." nabeelah ta fadi yayinda muryarta ke cracking itama ji takeyi tamkar ta fashe da kukan,batasan kukansa sam, batason bacin ransa,ta tabbatar san da take masa ko uwarsa ke raye iya abinda zata masa kenan wallahi, a wani fanninma setafi uwarsa sansa. "yi Shiru Jarumi na Nabeelah,kasan kukanka namin zafi a kasan zuciyata, turiri zuciyata kemin..." Ta fadi a dimauce yayinda ta lumshe idanuwanta ta sake budesu a kan kansa dake cinyoyinta, cusa hannunta tayi cikin sumar kansa, still se kuka yakeyi ,shi da kansa yasan batasan kukansa, amma besan me takejiba in taji kukansa daya sani da ta tabbata bazeyiba, shi dayake kukan tafishi shiga tashin hnkali da damuwa in Yana kuka,,. "Dan Allah kayi shiru ka gayamin waya tabaminkai babyna, please na rokeka kayi shiru Dan Allah kukanka barazana ce ga lafiyar zuciyata, kasan uwa batasan jin kukan d'anta,da kayi kuka sau daya,  wallahi kwara ni nayi kuka sau Dari  ..."ta sake  fadi da sanyayyiyar muryarta dake cike da  tashin hankali,yayin data shiga kokarin dago fuskarsa, ta rike fuskar tasa da tafukan hannayenta biyu, still har yanzu kuka yakeyi, ya kureta da idanuwansa daketa zubda kwallah sunyi red irin red dinnan sosai, ganin hakan ya kara rud'ata. "Banasan kukanka haba jarumina Dan gatan mommynsa, haba babyna, haba Nurul Aini na nabeelah..." Ta fadi hakan da sigar rarrashi sosai. Tsagaitawa yayi da kukan nasa, sbda kirarin ya ratsashi over, shiyasa in yana cikin dmwa ita kadai ke saitasa,ta iya rarrashi over., takai yatsunta biyu ta share masa duka hawayen dake kan fuskarsa, ta sakar masa murmushi me kwantar da hankalin me kallo. "Yawwah ko kaifa Dan gata na nabeelah, toh ynzu Gayamin waya tabominkai jarumi na nabeelah...." Ta fadi yayinda takejin kmr ta bude cikinta ta maidasa sbda SO da kaunaR datake masa baze misaltuba, ko sauro bataso ya kusancesa. Ai kamar Aeezad na jira ya fara jero mata damuwarsa tamkar ze fashe haka yakejinsa. "Mommy yanzu abinda na'eema takemin ta kyauta kenan ? Sbda Allah fa? Gaba daya tazama yar  shegiya,  Wannan wani irin Aure ne tsakanina da na'eema, tinda mukayi aure yanzu kusan 2yrs kenan bata taba 1month a gidana ba, nace tabini abuja taki, kuma inna dawo bana samunta a gida kullum tana gidan mommy,  Mommy na turata kasashe kasashe tana saro mata kaya, gabaki daya ba aikin hankali a lamarinnan,, babban bacin cikina ma duk cin da nake mata har yanzu ko bari bata taba yiba, hajiya mommy ce  tace wai karta haihu inta haihu waze dinga zuwa mata kasahen waje saro kaya? Hmmm,, This girl na'eema jiya Dana kirata wai harni take gayama itafa bata daukeni a bakin komi ba,tafisan uwarta dani,, taso mafa ta zageni a kan gaskiya ta Jiyannan ,kawai dannace Se Allah yasakamin a kan yawo datakeyimin da igiyar Aurena a Kanta,, totally yarinyar Nan ta rainani mommy wai ace kamar ni ina matsayin commander din Army , wai yarinya  karama da bata wuce 19yrs ba yanzu ni take gasawa maganganu, Ga raini kmr sa'nta,, ....nayi nadamar auren Na'eema a rayuwata,  tinda na Aureta ban samu kwanciyar hankali ba, gashi Sam ban isa da ita ba, hajiya mommy ce  ke  controlling dinta, kuma ita ke controlling min Aurena da ita, kmr yadda take controlling daddy haka  take controlling aurena dani da na'eema,,Sam na'eema bata gayamin zata fita, sede in dawo katsina inga bata Nan inna kirata tace tana Egypt ko Landon ko America,,  kinsani de da kanki mommy Allah ya jarabce ni da soyayyar na'eema wallahi ji nakeyi kmr bazan rayu in bata ba...abin ya isheni ne shiyasa na gaya miki mommy nagaji, ynzu ma daga gidan nake inaso muyi mgna da daddy mommy taki bari, se daga baya ma nayi tunanin kawai kwara na barwa zuciyata saboda kona gayawa daddy  baze amfanamin komi ba, tinda shima se abinda mommy tace, Sam daddy bashi da katafus a komi nasa,... nagaji wallahi mom, kuma gashi kin hanani bin mata...'' ko numfasawa beyiba seda ya Kai Aya, zuciyarsa na Kuna   ya langwabe Kai a kan cinyoyinta masu azabar laushi,,kawai yasa ne Amma ba iya damuwarsa ba kenan, kai dagani kasan akwai sauran abubuwa dasuke cinsa inside.  Nabeelah ta tsuresa da Ido tinda ya fara mgna har zuwa yanzu kallansa kawaii takeyi yayinda tausansa ke shigarta, daman ai ance duk wanda yase rariya yasan zata zubda ruwa, kullum problem din Aeezad na'eema da hajiya mommy.  Ajiyar zuciya nabeelah ta fara saukewa a hankali kana ta fara magana cikin nutsuwa da hankali. "First de kmr yadda na saba fada maka a kullum kayi hakuri please, komi na duniya dan hakuri ne, kuma komi me wucewa ne, shiyasa akeson hakuri da juriya da dauriya a kan komi na duniya, balle lamarin Aure wannan ai dole se kayi hakuri,  kaga ita hajiya  mommy matsayin uwa take gareka, so kaga Uwa kuwa lallabata akeyi a gama da ita lafiya, kaga hakurin zaka ci gaba dayi kawai, dan Allah banasan abinda ze tabamin zuciyarka kwata-kwata Aeezad na nabeelans..."  Aeezad yayi  hanzari amshewa da "Hakuri hakuri kullum mom, saboda Allah fa,inni nayi hakuri a zahiri ai Wani abun besan hakuri ba,,,saboda Allah nan kiri-kiri kika hanani komi, inada beb dina Esther mom kika hanani zama da ita kika sani na Rabu da ita, kuma mom kinga saboda kar in dinga ciye-ciyen gindinayen mata yasa nayi Aurennan da wuri ba tare dana nuna ba, ban tafasa ba, ban isa aure ba, Amma nayi hknan, toh kinga Auren yadda ya kaya wallahi kwarama babu,kawai ni yanzu na yanke hukuncin zan dawo muci gaba da rayuwata da beb dina Esther kawai se in kyale mommy da yart...." Kafin ya karasa tayi saurin rufe masa baki Hadi da hade Rai kmr ba ita ba, Nan da nan ta chanza kamar bata taba dariya ba , ta shiga sirfafo masa jaraba da masifa. "Zina kakeso ka koma kaci gaba dayi kou?zinar ma da kafura mara tsarki najasa,  Wadda kayi ada bata isheka bane? Me kakeso ka maida rayuwarka ne Aeezad? Kasan illolin zina kuwa Aeezad? Kai kawai dadin kake hange kou?"  ta fadi cikin kunar Rai murya cike da ruwan matsifa da bala'i, in yayi maganar zina setaji kmr ta dauko bulala ta rusa da Dan banzan duka.


Writer of
Boyeyyen al'amari
Kyautar Allah
Inso cuta ne
Yar dandi ceh
Wata kishiya
And now namijin zuma 💯


Paid book ne 1k only 0542703718 Saadatu Abdullahi gt bank.

*🤝 SDEENDTM DATA      SERVICES🤝*
*MTN* .                     *Airtel*
1GB = ₦300.         1GB = ₦300
2GB = ₦600.         2GB = ₦600
3GB = ₦900.         3GB = ₦900
4GB = ₦1200.       4GB  = ₦1200
5GB = ₦1500.       5GB = ₦1500

*GLO* .                      *9MOBILE*
1GB = ₦350.         500Mb ₦250
2GB = ₦700.         1GB ₦500
3GB = ₦1050.       2GB ₦1000
4GB = ₦1400.       3GB ₦1500
5GB = ₦1750.       4GB ₦2000

*VALIDITY: 30DAYS/1MONTH*
For cable subscription or sell recharge card
Call this number or whatsapp
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
*🪀08066268951*

🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
       💖💖💖💖💖💖💖💖💖
                *NAMIJIN ZUMA*
🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
      ❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥
(Love Romantic and sex Story)

https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS

SAADATU BINTU ABDULLAHI (Writer of kyautar Allah)

Free page 3
Ido ya kureta dashi kurr ganin yadda ta fatattake se zuba matsifa takeyi uwa uba gashi tayi bakikirin da rannan kamar an Aiko mata da mutuwa, Sam bayasan bacin ranta , bacin ranta na gigita masa lissafi shiyasa datace batason tarayyarsa da Esther tini ya rabu da ita, kawai yake manage din kansa Haka, yayi aure saboda yasamu gindin ci, a tunaninsa ze samu abinda yakeso a tattare da na’eema saboda tanada kiba sosai a zatonsa kibarta zesa ta jurewa jarabarsa, seda ya aureta ya fahimci ashe ma kwara Esther siririya, domin tana jure masa a kan na'eema dukda itama Esther din ba wani juresa takeyi ba sosai, shifa  a rayuwarsa inso samunsa ne inya hau mace ya mata ci kmr hudu, to shine ze samu sassauci, shifa daci daya kwara kawai ya hakura Dan ci daya baya masa komi, a lokacinma sha'awarsa ke tashi. ‘’Kiyi hakuri mommy na fasa na miki promise bazanci gindin kowacce mace ba na hakura…’’ dafe kai nabeelah tayi cikin kunya me tsanani ta zuba masa ido, idanuwannan nasa tarr babu kunya a cikinsu daman shi haka yake bashi da kunya ko kadan tin tasowarsa, Sam bayajin kunyar maganar batsa , shi kullum a batsa yake, sannan kullum gabansa a mike yake, tin tini tasan wayeshi ita fa ta rainesa tafi kowa na duniyar nan saninsa Haihuwarsa ce kawai batayi ba. ‘’Wai Kai bakajin kunyar maganar batsa ne?” Nabeelah ta fadi kunya cike muryarta, Sam ta kasa sabawa da wannan halin nasa na maganar batsa. Hannu ya kai ya shafo gabansa kana yace “Nifa ba batsa  nayi ba…. Bari in gaya miki gaskiya mommy duk duniya ba abinda nakeso kamar gindi, shine matsalata, har yanzu fa ban taba masa cin tsiya ba, sede dangwale kawai…” cikin hanzari nabeelah ta toshe kunnenta hadi da hade rai. Murmushi Aeezad yayi kana yace “Sorry mommy bazan kuma ba bude kunnenki kiji…” cire hannayenta tayi daga kunnuwanta hadi da tsare gida dan ita gani takeyi kmr in yana maganganunnan tana sakin masa fuska ze iya renata, ita kuma a duniyar nan ta tsani raini. “Inajinka…” ta fadi murya ciki ciki  hadi da ture kansa a kan cinyoyinta yaki yarda ta turesa yadawo yana wani lumshe ido. “Cinyoyinki laushi mommy…” ya fadi yana wani lumsar idanuwa yana budesu a knta, nan da nan ta kuma game rannan kmr bata taba dariya ba a  rayuwarta.  Ta kara turesa still yaki daga mata cinyoyi “How many tyms zan gaya maka bansan irin mgnr nan ta batsa …” ta fadi cikin matsifa, hakan ya bani tabbacin ita mafa matsifaffiyar boye ce. Dauke kansa yayi daga cinyoyinta ya marairaice da sigar ban hakuri yace “tuba nakeyi kaina bisa wuya na first Darling,,,dukda de nasan ba wani lefi na miki ba, kawai mutum da bakinsa ba halin yayi  magana, ke komi lefine a gunki mommy, innace kina da kyau kice nayi lefi, rannan dannace kinada Nono da duwaiwuka kawai kika hau gaba Dani shiyasa ma naki zuwa gidannan kar inzo kina fushi dani…” tinda ya fara mgnr ranta ke hade dayazo karshe nanma ta kara hade ranta gam-gam ji takeyi kamar ta maresa,kota rufesa da duka. “Banasan mgnr  Nan ta banza ta isa haka… gayamin abinda kakeso ka gayamin inada abunyi..”  Aeezad yayi murmushi shifa tini ya ganota renata ne kawai bataso yayi shiyasa taketa kauce-kauce da hade Rai in yafara mata irin maganar Nan. "Yawwah Mommy yanzu kince kar inyi zina pls yazanyi da rayuwata in Burana ta tashi, kinsan bata kwanciya inba nashiga farjiba...." Ya fadi ba kunya ba Tsoron Allah yanzu haka ma dayake maganar gabansa a tashe yake. Girgiza Kai kawai nabeelah tayi, ta kallesa ta watsa masa wata mayyar  hararar takaici da dumbin kunya, shi sam beda kunya, uwa uba abinda ke bata mata rai dashi rashin kamun Kai. Ganin uwar harar datai masa yasashi murmushi shi wallahi nishadima tasashi datai masa hararar. "Kinga matsalarki kenan mommy, kefa nan kallon Dan iska kikemin, yanzu  in inada problem irin wannan ban isa in sharing dinsa dake ba kmr yadda nasaba, seki hau fushi kina hade rai,in ban gaya miki damuwata ba wazan gayamawa pls?  Sanin kanki ne banda friends in ba Zaks ba,shima kuma kikazo kikace in Rabu dashi saboda wai yana koyamin cin matan waje...Mommy kefa kece uwata kuma besty na haba mommyn Aeezad..." Dan sakin ranta tayi Hadi da zuba masa ido, tasan bashi da wadda zeyi mgnr nan da ita bayan ita a kaf duniyar, inta tuna hakan se ta sassauta masa. "Inajinka yanzu ya kakeso ayi babyn Nabeelah? Nide please banaso kaci gaba da zina Dan Allah, wallahi meyin zina baya gamawa da duniya lafiya, ka dinga dauriya a rayuwarka komi me wucewa ne..." carab ya amshe da "Tabdijan dauriya kuma mommy? Ana gabas kina yammah, wallah  In wannan abun ya tashi ai bayajin dauriya da juriya ,infect mashi be san Wani hakuri ba a zira kawai yasani, a tsomasa a rami kawai..." Mikewa tayi batare datace komi ba sbda tagaji dajin maganar, ta kula in suka wuce haka a maganar abinda ze fadi kunnuwanta bazasu dauka ba.   "Ina zaki mommyna bamu gama maganar ba Ai? Wannan abun yana damuna sosai mommy, zugi da rad'ad'i yakemin a marata, har motsi mafa yakeyi, wlhi mommy numfarfashi abun keyi inya tashi,,,, lamarinnan inde bansamu gindin zungura ba Akwai matsala Gaskiya..." Yayi maganar ko a jikinsa Kai kace maganar arziki yakeyi, Aeezad yadinga bin cikakkun bayanta da Ido ,shida kansa yasan mommynsa last ce a tsananin kyau, ga diri Alaji, duwaiwuka taf-taf, nonuwa lantsan-lantsan irin zunduma zundumannan ne, dukda be taba ganinsu ba yasan irin masu tuwannan ne, tinda yake a duniya be taba ganin al'aurarta ba , ko sumar kanta Sau daya ya taba gani, ranar yasha mamakin dayaga  uban sumar  dake kanta tanada gashi sosai, baki da Alkalami be isa ya misalta yawan gashinta ba uwa uba kuma tsantsinsa da laushinsa ga sheki yanayi.  Jin uwar batsar da yayi ya hanata ko juyowa ta kallesa kawai ta shige kitching ita problem dinta dashi kenan bashi da kunya,. bata  jima  dashiga kiching dinba ta dawo hannunta dauke da trea ta karaso tasamesa ya koma kan kujera ya zauna hannunsa rike da remote din  tamfatsetsen TV dake ta magana a falon, tana dawowa falon ya ajiye remote din ya juyo ya tsureta da Ido, ko alamar wasa begani ba a kan fuskarta Dan haka ya shiga taitayinsa.  Side table ta jawo zuwa gabansa ta ajiye masa trea din hannunta dake dauke da fruits , A rayuwaar Aeezad yanasan fruits shi inde akwai fruits toko abinci ba kasafai yake cinsa ba. "thank you mommy uwar Aeezad ,,," ya fadi Yana kallon trea din gabansa Wanda ke dauke da bolt taf da kayan fruits din dayakeso, yasha madara, kankana da ayaba da Apple aka yanka kananu akasa madara da Flower din Watermelon, se kamshin Dadih ke tashi daga cikin bolt din,, dawo da dubansa yayi kanta, yayin data juya zata nufa kofar dazata sadata da kiching. "Tafiya zakiyi ki barni kuma mommy gashi gidan ba kowa, Dan Allah ki dawo ki zauna Dani  kar Wani Abu ya kamani..." Ya karashe maganar a shagwabe,shi inde yana gabanta se yayitayin abubuwa yara yasa ba tare ma dayasan yanayi ba. Juyowa tayi ta gallara masa wata uwar harara batare datace dashi komi ba ta nufa kiching cikin sassarfa Dan bataso ma ya kuma mata wata magana, haka take fama dashi in har benan kullum suna manne da juna ta waya, kome zeyi a rayuwarsa ta duniya seya gaya ta basa shawara shide itace uwarsa baya shakkar gaya mata komi.   Aeezad ya girgiza Kai kawai  Bayan ta bar falon. "shikenan yanzu ta fara jin haushina kenan ni kuma bansan menayi ba .." ya fadi hakan a bayyane shifa a ganinsa beyi komi ba, kawai ba halin ya fadi damuwarsa seta hau gaba dashi ko ta hau fushi ko tace masa mara kunya,, shi Sam hakan be damunsa, shifa tin Yana 15yrs yasan ya taba mace yaji dadih, lokacin yana school ,Gashi mata na rubibinsa kmr hauka shikam baya tasu,mace daya yasan ya tsaya ya kula sajeeda,a kan sajeeda ya farajin dadin taba diya mace,tin daga taba hannu har akazo shan baki, har ya kaiga romances kuma duk ita ke kawo masa kanta shikam ya lallagudeta tasss-tasss tinda bashi yace ta kawo masa ba, Aiko ya luntsuma yarinyar Nan cinta ne kawai beyi ba,  tin tini damanshi jarababbe ne sosai, hakan ne abinda ke batawa Nabeelah Rai a kansa, ada lafiya Lau take dashi, to tinda ya zama SOJA shikenan komi ya kara chanzawa, har mace seda ya ajiye a gidansa almost 1yr, da kyar nabeelah tasamu Aeezad ya rabu da Esther, seda ta nuna bacin ranta sosai a Kai 2tyms tana marinsa a kan Esther, dole ya rabu da ita saboda ya zauna lafiya da mom dinsa, yayi Aure, Auren ba biyan bukata, daman duk Dan yasamu yaci gindi ne to ba biyan bukata, a fari auren soyayya sukayi shida Na'eema Kai kace na kiyayya ne, abinda taga dama shi take masa, shi daman tana basa gindin ne ma yaji sauki-sauki Da dadih dadih a ransa, shifa da tana zama gida ma duk weekend inya dawo ya ganta su gana da dasauki ko lefinta baze gani ba, danshi gindin ne damuwarsa a halin yanzu, shi Wani irin mutum ne jarababbe na last, shifa inde za a basa gindi yaci to magana ta kare. Ajiyar zuciya yasauke me sanyi da sanyayawa yayinda kamshin gidan Hadi da sanyin AC suka dakeshi, ya lunshe Ido ya bude, a rayuwarsa yana kaunar kamshinnan, irin kamshin gidan Hajiya mommy kenan ko za ayi shekara ba asa perfume ba se gidan yadinga kamshin, yasan duk sirrin daga mommynsa ne , duk weekend take zuwa gidan sbda duk weekend se hajiya mommy tayi taro da kawayenta, a ranar ne nabeelah  ke gyara gidan tasa masa turaren wutan data iya hadawa a gun mahaifiyarta ta koya hada turaren wuta,  turarenta nada tsananin kamshi, tin tasowar Aeezad yakejin kamshinsa, ko cikin tashin hankali yake dayaji se yaji sanyi a ransa, nabeelah nasan kamshi ko giftawa tayi sekaji kamshi, kamshinta nada banne har yau Aeezad be tabajin irinsa a jikin wata diya mace ba.    Lallausar hannunsa yakai ya dauki bolt din dake kan trea din wanda ke rufe da murfi fari irin wanda ake hango abinda ke ciki ya ajiye murfin a gefen trea din,  nan da Nan kamshin fruits din ya kara bugun hancinsa ashe da ba kamshi yakeji ba, yaji madara sosai ko a ido kasan dole ma yayi dadih, Allah Allah yadingayi ya dauko spoon ya fara diba ya kai bakinsa, sbda dadih seda ya lumshe Ido, Duk duniya ba wanda ya iya hada fruits din dayakeso kamar ita ko Wani ya hada masa baya masa dadih kmr yadda in ita ta hada masa. A cikin lokaci kankani yagama  shanye fruits din tass be bar komi a cikin bolt dinba daman ya mance when wani abu yashiga cikinsa tinda yadawo garin katsinar se tea kawai yakesha Daya gaji dashan tea din yadena Sha ma gabaki daya, tin jiya Wani Abu be shiga cikinsa ba se yanzu. Daukar trea din yayi ya nufa kitching din, byn yagama,, tana tsaye tana Karasa hada abincin dare, ya danno Kai, tanajin shigowarsa tayi kmr bata jiba,  ya  tsaya ya kureta da ido, in Yana kallonta Wani irin shaukin soyayyar uwa ke kwasarsa a kanta. Juyowa tayi taga Yana kallonta ta dauke idanuwanta a kansa Hadi daci gaba da zuba farar shinkafa A warmer. Ya ajiye trea din a gun wanke wanke, Yana cewa. "Mommy wai yanzu kin dawo Nan kenan bazaki koma gidan hajiya mommy ba, tin haihuwar nasmah dakikazo baki koma ba kusan 2yrs kenan fa..." Tanajinsa tayi masa banza, ta kula kawai so yakeyi ta masa mgna shiyasa yakawo wannan tsohon zancan. Jin bata bashi amsa ba yabawa kansa amsa da kansa. "Ni kwarama karki koma gidan mommy nafisanki a wannan gidan Nafijin dadih..." Duk tana jinsa ta masa banza, ya karaso yana kokarin rungumeta ta baya, ta matsa dasauri hadi dacewa. "kanaso ranka ya baci kou?" Cikin fushi tayi mgnr.  Murmushi  Aeezad yayi daman kawai So yakeyi Tayi masa magana kuma tayi, shifa ko fushi takeyi kyau take masa kuma dadih yakeji. "Aah banaso raina ya baci ba..."cikin kwaikwayon maganarta yayi mgnr. Dariya taso subuce mata Amma ta dake tace "bade kace Kai baka da kunya ba, duk abinda banso shi kakeyi kou toh muzuba Mugani..." Ta karashe dajan kwafa taci gaba da aikin gabanta,.  Kama kunne Aeezad yayi yace "Kiyi hakuri bazan karaba mommy,,,tinda ba halin in fadi inaso inci gindi kawai banso inci gindi  nadena Allah baki hakuri,..." "Fita kabar kichin dinnan!" Ta fadi Hadi da juyowa, ya kalli fuskarta yaga ta hadeta gam, Dan haka yace ''toh bari in fita se injiraki a falo in kikazo ma karasa mgna a kan yaza ayi insamu gindin dazan dinga ci..."  Yana gama fadar hakan ya fice a guje daga kitching din,girgiza kai kawai nabeelah tayi. "Allah shirya..." Tafadi hadi daci gaba da Aikin gabanta tana me kallon time.

Yana fitowa falon yaci karo da Aunty hafsat, sanye da rigar abaya doguwa ce ita tanada kyau sosai, kallo daya namata naga kamanninta sak da Aeezad sedeshi yafita kyau nesa ba kusa ba. "Ahhh lallai yau uban babane a gidan nawa, ..." Aunty hafsa tafadi tana washe baki,  tana karasowa cikin falon tazauna me aikinta na bayanta yayinda take rike da Asmah Noor kuma ta kama masa hannu, yarsn kyawawa ne sosai  , kmrsu daya da mahaifiyarsa kmr a sace, sanye suke da uniform. Karowa Aeezad yayi yazauna shima yana murmushi idansa nakan yaran, a guje Noor yakaraso yarungumesa yana fading "uncul uncul .." Aeezad ya rungum yaron cikin jin dadih idonsa nakan Asmah wadda ta zamo daga jikin Salma me Aiki ta rugo aguje ta fado jikin Aeezad ya hadasu da Noor ya rungumesu kwarai a kirjinsa se dariya yakeyi kamar Wani Wawa, a rayuwarsa yana matsifar azabar San yara, lokuta da dama har mafarki yakeyi ya haifa yara masu yawa kamar 30 haka sunzo sun zagayesa, duk ranar dayayi mafarkinnan seyayi sadaka, a kullum se yayi adduarh Allah yabasa yara masu yawa shifa ko guda hamsin ze haifa yanaso, su biyu ne a gurin mahaifinsa, dagashi se yayarshi Aeezad, shi yanada. Shaawar tara zuri'ah sosai. "Ina sanku yarana..." Yafadi Yana me kissing kan kowannensu, zuciyarsa fall da zallar san yaran a ransa se Adduarh yakeyi shima Allah yanuna masa randa zega gudan jininsa ya rungumesu a jikinsa.  "Ina wuni uncul ..." Cewar salmah me Aiki data tsugunna har kasa ta gaidasa amsawa yayi fuska sake. Salmah ta fice a falon hannunta rike da lunch boxes din yaran  Ta nufa kitching.  "Nide bama atani..." Cewar Aunty hafsat datake kallon Aeezad da yaran sunata masa gwaranci kwarama Noor shi mgnrsa tarr, asmah Kam bata iya mgna sosai ba kuma tafi Noor surutu. "Ba haka bane Aunty .." cewar Aeezad Daya dago yana me kallon hafsa,murmushi Aunty hafsat tayi tace "bawani kaga yaranka ka manta da gudan jininka, ur one and only blood sister..." Aeezad na dariya yace " na kula kishi kikeyi.." hafsa ta daga masa Kai alamar ehh tana kallon yaran sunyi d'aro d'aro a kan cinyarsa.  Dariya Aeezad yayi cikin nishadi yace ''Aunty hafsa inason yarannan..."  "Kaima ka kusa ganin naka Ai insha Allahu..." Cewar Aunty hafsat. Nan da Nan face din Aeezad ta chanza sbda mgnr Aunty hafsa ta tunasar dashi na'eema,kokarin danne damuwarsa yayi saboda bayason aunty hafsa ta fahimci yana cikin damuwa. Aiko tini hafsat ta gano Aeezad nacikin damuwa, tin shogowarta kallo daya ta masa ta fahimta, Amma tasan dnwarsa bata wuce na'eema ko hajiya mommy, sune problems din family dinsu, gashi kiri-kiri sunaji suna gani hajiya mommy ta rabasu da ubansu se abinda tace daddy keyi, danma Allah yasa hafsat ta dace miji me kaunarta da tattalinta da batasan yazatayi da rayuwarta ba, mijinta daya ne tamkar da dubunnai, yafi dubu a cikin tarkace. "barkanku da dawowa ..." Cewar nabeelah data iso falon idonta na kan su Asmah da Noor tana kaunar yaran, Aiko sunajin muryarta suka gudo daga gurin Aeezad cikin murna suka fada jikinta suna fadin. "Aunty Aunty Aunty..." nabeelah ta tsugunna ta dauki Asmah ta mannawa Noor kiss a Kumatu.  "Yawwanmu mommyn Aeezad..." Cewar Aunty hafsat cike da kulawa da girmamamawa ta amsa, daman haka suke cewar nabeelah Mommyn Aeezad, hatta Alhaji sunusi ma haka yake kiranta, har hajiya Mommy ma.  Aeezad daketa kallon yaran da Aunty nabeelah, yadawo da dubansa ga Aunty hafsa yace ''Kinga abinda yarannan sukamin ko suna ganin mommyna sukayi kmr basu taba ganina ba..." hafsat ta kwashr da dariya tace "Kaga tin yanzu sun watsa maka kasa a ido, bade ka yadani ba ka daukesu ai shikenan na barka dasu...." Dariya kawai  Aeezad yayi, idanuwansa na kan nabeelah, ko kallansa batai ba ita, ya bata mata rai sosai,  murmushi Aeezad yayi yayinda yake kallonta ko kyaftawa bayayi  tana kokarin cirewa yaran uniform din jikinsu, bakaramin so yaran ke mata ba, in har zasu ganta Sam basa damuwa da mahaifiyarsu.  Aunty hafsat tabi Aeezad da  ido se kallon Aunty nabeelah yakeyi bako kyaftawa, wasu  lokutan kallon da Aeezad kema Aunty nabeelah yana bawa hafsat tsoro tana Yawan tsintar kanta a faduwar gaba, jikinta da zuciyarta nabata abubuwa da dama, amma takan kauda hakan  dawuri tasan sharrin zuciya ne kawai. Nufar dakin yaran Aunty nabeelah tayi da Asmah a hannunta Noor na biye da ita. Duk Aeezad na kallonta harta bar falon ya sauke Ajiyar zuciya shi kadai yasan me yakeji a zuciyarsa Yana kaunar mommynsa Ainun yanada tabbacin ko mahaifiyarsa iya san daze mata kenan.    mikewa yayi  Yana mejin kiran Sallah. ''bari inje inyi sallah inaga daga can zan wuce gida ma kawai ina bukatar hutu..." Yayi mgnr da hafsat data zubo masa Ido. "Kaci abinci ne?" Daga mata kai kawai yayi alamar ehh, dukda ba hkn bane,  besan mgna kuma yagaji da surutu,  miskiline shi na  karshe A gun kowa Amma banda gun nabeelah ita kadai yakema magana sosai. Ganin yadda ya amsa mata ta fahimci besan aja mgna tasan halin Dan uwanta da miskilanci,sannan ta kula kmr fada sukayi da mutuniyarsa, sede fadan ba a shiga dan inka shiga kai zakaji kunya.  "Shikenan ,,,yaushe zaka koma bakin Aiki ?" A takaic yace "maybe gobe..." Aunty hafsa tace "To ka kula da kanka da Imaninka da Addininka dukda nasan daman Kai me Addini ne, nasan mommynka na maka fada sosai ni nawa kari ne .. Dan Allah Aeezad meyasa bakasan yawo da matakan tsaro ne bayan kasan bazaka rasa magautaba..." Cikin kosawa Aeezad yace "Kawai ni banason duk inda nabi Ayita bina zuuu kmr Wani wa-wa, ina garina ma baza a barni na hutaba, a Nan ne kawai ban bari securities suyita bina Aunty ..." "Ina tsoro,  ni nafiso inganka da matakan tsaro Dan Allah Aeezad, kasan Kai waye a Nigeria be kamata kadinga yawo haka nan kara zube ba, yakamata ko ba yawa kadinga yawo da masu tsaronka,.." hafsat ta fadi cikin marairaita. "karki damu Aunty ubangiji na tare dani shine babban me tsaro kuma me tsarewa..." Cewar Aeezad,  Shi Sam bayason wasu masu tsaro, haka mommynsa ma tadinga fama a kan yadena yawo haka shikadai yaki denawa yanzu harta gajima tadena masa mgna, kawai Adduarh takebinsa dashi ba dare ba rana, a kanshi da mahaifiyarta ne kullum take tsayuwar dare.  Numfasawa hafsa tayi kana tace "To shikenan Allah ya tsare gaba da bayanka saboda Annabi SAW..." "SAW Amin ya Rabbih..." Ya amsa Yana kallon hadadden watch din hannunsa. Sallahma ya mata Hadi da lalubar Aljihunsa ya Ciro  kudi kimanin 100k ya bata yace tabawa Aunty nabeelah 50k, 50k kuma akai yara gun shan ice cream. "Baka gajiya da wahala, to Allah yayi  albarka ya tsare gabanka da bayanka yajikan mahaifiyanmu, Allah ya kara hada kanmu ya kauda shedann..." Aunty hafsat tadinga masa godiya da Addu'ur'i ya amsa da Amin kana ya nufa bakin kofar ficewa a falon harya murd'a handle din falon se  ya juyo yace "A gayawa mommyna natafi tamin Adduarh . ..." Aunty hafsat ta amsa da toh. Ya fice a ransa yanaso ya kara ganinta sede yasan koyaje bazatabi ta kansa ba gani zatai kmr batsar zesake mata. Masallacin kofar gidan ya nufa yayi sallar azabar, kana yadawo cikin gidan yayiwa ma'aikatan gidan Alkhairi sunata godiya daman sunsan inde yazo gidan baya barinsu hakanan seyayi musu ihsani, shi mutum ne mara rowa, ala kullu halin ya yadda dacewa hannun dake badawa Allah baya hanasa, tabbas Alkhairi gadon bacci ne. Jan motarsa yayi ya fice a gidan ya nufa gidansa zuciyarsa cike da tunani tunanin dabesanma kona menene ba, kawai de ya tsinci kansa cikin juyayin yanayi nada ban,ba kmr yadda yasaba jin kansa ba.

Gamesan namijin zuma na SAADATUBINTUABDULLAHI da kuma Namijin duniya na Matar soja ze biya 1500 ta wannan account din 0542703718 Saadatu Abdullahi gt bank, 08101626484.

🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
       💖💖💖💖💖💖💖💖💖
                *NAMIJIN ZUMA*
🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
      ❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥
(Love Romantic and sex Story)

SAADATU BINTU ABDULLAHI (Writer of kyautar Allah)

https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS

Dedicated to katsinawa.. ko a books Dina kunsan ina sanku.🫀🫶🏽
Alhamdulillahi am back again.

Free page4
     *WAYE AEEZAD?*
Asalin sunansa Ahamad sunusi Ahamad  (Aeezad) Ahamad sunan mahaifin babansa yaci. Asalinsu cikakkun yan jahar katsina ne a karamar hukumar malunfashi. su biyu kawai mahaifinsu Ahamad ya haifa da matarsa Daya tal  bilkisu itama cikakkiyar bakatsiniya ce., Abubakar ne babban dansu se sunusi na biyu kuma na karshe. Alhaji Abubakar cikakken Dan kasuwa ne wanda akeji dashi a jahar katsina dama wasu  Garuruwan, yanada mata daya tal wadda itama cikakkiyar yar garin katsina ce. iyayensu Ahamad  da bilkisu bakowa bane Arziki yara ne yasa suka zama wasu a halin yanzu, sosai Allah   yayima Abubakar da Sunusi   nasibi bakaman sunusi wanda yake Dan boko ne sosai ma'aikacin gwamnati kuma Dan kasuwa, sannan ya rike mukamin minister a abuja, kana yadawo katsina ya rike mukamin governor a shekarun dasuka shude. Alhaji sunusi Ahamad ya Auri matarsa Aisha yar asalin jahar niger , dayaje kasuwanci niger din suka hadu da Aisha, Sam iyayenta basu so Aurenta da Sunusi ba Kasancewar sa ba Dan kasa ba,  Amma ba yadda sukaso a haka akayi auren kasancewar suna tsananin kaunar junansunsu.  haihuwar farko Aisha ta haifi diya mace akasa mata sunan  mahaifiyar bilkisu wato hafsa, bayan shekaru Aisha tasamu cikin Aeezad gun haihuwarsa ta rasu ko d'anma bata gani ba, hauka ne kawai Alhaji sunusi beyi ba kasancewar Yana tsananin San matarsa, mace ce me hkri da tarbiya, yasan baze taba samun kamarta ba. Bayan rasuwar hajiya Aisha danginta sukace a basu yara Alhaji sunusi yaki yace ai yaran yake gani yaji dadih, aka tirza aka tirza yaki bada yara, Dan haka suka hakura suka bar masa yaransa,kanwar Aisha fatima ta nemi alfarmar Alhaji sunusi kan tasamo musu nanny amintacciya wadda zata dinga kulawa da yaran    musammanma jaririn wanda yaci sunan mahaifin Alhaji sunusi, ranar da aka haifesa ranar mahaifin Alhaji sunusin ya rasu,.  Alhaji sunusi yace ya amince asamo masa nanny din amintacciya wadda zata tarairayar masa yaransa.  Cikin jin dadih fatima ta koma kasarsu ta nufa Wani kauye a cikin agadex, gidansu  nabeelah, mahaifiyar nabeelah wato rukayyah  ita ta rainesu hatta Aisha mahaifiyar Aeezad ita ta raineta itadin tsohuwar maid dinsu ce Tin tana karama  aure ne datayi ya rabasu. Ta isa gidan ta tadda rashin sa'ah  wato ciwo me tsananin ya kama rukayyah kusan 4yrs tana kwance sede a kwantar a tasar, zuwan fatima yasa aka kaita asibiti domin ko kudin asibitinma Basu dashi, mahaifin nabeelah ya rasu tun nabeelah na jaririya be bar musu komi ba se daki daya dasuke ciki, shima seda suka sayar dashi duk a kan ciwon mahaifiyarta suka dinga bin  masu maganin gargajiya suka cinye kudin tass sukace ai iska ne, Amma sam sun kasa sama mata lafiya.  Rayuwa ta musu tsada Ainun cin yau dana gobe ma da kyar suke samu a haka har nabeelah ta tasa zuwa 10yrs ita kadai suka haifa, mahaifiyarta marainiyace ba uwa ba uba basu da Wani gata sena ubangiji, bame kallonsu dasigar tausayi, zuwan fatima gidan ne yasa har aka Kai rukayyah asibiti, a Nan likita ya fahimci tanada cancer din mahaifa wanda hakan ke barazana ga lafiyarta. Nan fatima ta biya aka dubata aka daurata a kan maganguna masu tsananin tsada,da kyar aka samu rukayya tasamu, aka dawo da ita gida a Nan fatima ta zayyana mata abinda ya kawota tace daman tazone ta tafi da ita Nigeria ta kula da yaran Aysha domin ta rasu,..." Rukayya ta jinjina rasuwar Aysha sosai ta tausaya Ainun,taji daman tanada lafiya ta biya Alkhairin da fatima ta mata ta hanyar kulawa da yaran yayarya, Sam bataji dadih ba. Fatima ta tashi zata tafi nabeelah wadda bata wuce 10yrs ba tace ita zatayi, fatima ta kalleta taga tayi kankanta tace "Bazaki iya ba..." Nabeelah  tace zata  iya Dan Allah A taima a dauketa..." Nabeelah  ta tashi da burin ta kula da mahaifiyarta tin tana 6yrs ciwo ya kama mahaifiyarta ita ke kulawa da ita har zuwa yanzu bata da Wani matainaki  tanaji a ranta ba abinda baxata iyaba A kn uwarta. Ganin yadda yarinyar keta magiya yasa fatima yarda zata tafi da ita, sbda ta kula da yadda yarinyar keda kokari da juriya a jinyar mahaifiyarta,, se kuma fatima tayi tunanin inta tafi da nabeelah waze kula da rukayya, dan haka tace aah gaskiya bazata tafi da nabeelah ba, nabeelah tace "Akwai wata makwabtansu hassana tanada kirki ita ke tayata kulawa da mahaifiyar ta,  tasan ko bata Nan zata kula da mahaifiyarta tamkar tana Nan..." Haka badan rukayya taso ba, suka Rabu da nabeelah itama nabeelah badan taso ba kawai halin rayuwa ne  yasa tilas se anyi hakan, basu da mataimaki Dan haka dole nabeelah ta nema kodan ciwon dake jikin mahaifiyarta Daba na kare ba. 

A fari Alhaji sunusi yayi gaddamar daukar nabeelah sbda a tunaninsa tayi kankanta da kyar ya yadda ya dauketa Amma aka hadata da wata babbar mace babah lantai.  Tinda nabeelah taga Ahamad zuciyarta ta kamu ta kwadaitu da sanshi, ta daukeshi ta dinga tattalinsa tamkar ita ta haifesa da cikinta, taci kashinshi taci fitsarinsa, in beyi bacci ba itama bata bacci, ita tasa masa sunan Aeezad kuma tasa masa suna jarumi, Sam bata barinsa yayi kuka , in ko yayi kuka ko yaya Ne itana setayi kuka, bata kaunar abinda ze tabasa,tsananin kula take basa ba wanda ze gansa yace maraya ne, harma tafi babah lantai kulawa dashi ita Hafsat kawai take kulawa da ita, Aeezad Kam kullum Yana jikin nabeelah bata kaunar taga ta raba jikinta da nasa haka shima baya kaunar yaga ya bar jikinta, duk wanda ya daukesa se kuka, koda daddy ne ya daukesa se yayi kuka, babban burinsa kawai ya bude idonsa yaga Nabeelah tin Yana Dan 2month yake qiwa, nabeelah kawai yasani, a gabanta aka masa kaciya ita tayi jinyarsa har ya warke,, tinda Aeezad ya bude Ido nabeelah yake gani da santa ya tashi dashi ya girma, a fari yasha ita ta haifesa seda ya kara girma ya fahimci nanny dinsa ce, Amma sam ko diss bata taba barinsa yayi kukan maraiciya ba, ta koyi sanshi tin randa tafara ganinsa , shima ya taso da santa tamkar san uwa da d'a .  Time to time hajiya bilkisu na zuwa tagansu domin ta roki a bata su mahaifinsu yaki, shi yafiso a kullum yayita ganinsu beson yayi mssing ganinsu kona second ne. Haka dangin Aisha ma na zuwa suga yaran sosai  duk bayan month, sosai sukaji dadin ganin yadda Nabeelah ke kula da Aeezad sunsha mamakin ganin yadda take kula dashi tamkar macen datasan zafin haihuwa. Alhaji sunusi ma yaji dadin yadda take kuka masa da yaransa, daman yanada  Labarin ciwon mahaifiyarta yasa aka fita da isa kasar waje aka duba lafiyarta sosai aka daurata a kan magani doctor yace zata warke Amma da kamar wuya, haka de zata kare rayuwarta ashan magani tin bata saba ba har tasaba yanzu. Tin Nabeelah na karama ta kulla a ranta bazatai Aure ba sbda larurar dake jikin mahaifiyarta, duk wata kudin da ake biyanta mahaifiyarta take turawa ake siyan mata magani in babu ita waze se mata? Ta tabbatar ko mijinta na Aure wata rana seya gaji , ita abun ya kama itace zata jure har abadan,Sam bata damuwa dukda tanada burin Aure Amma yanzu ta cire burinma a ranta,burinta ta kari rayuwarta a kulawa da lafiyar mahaifiyarta. Mahaifiyar Nabeelah cikakkiyar buzuwa ce sadakar yallah, mahaifin  Nabeelah  cikakken buzu ne shima Dan asalin niger aurensa da rukayya Auren zumunci ne, nabeelah ta gaji kyau gaba da baya,da wuya d'ana miji ya kalleta be sake kallanta ba,tin tana 20yrs maza ke kawo mata hari abokan Alhaji dake zuwa Amma sam taki,tunaninta in tai Aure waze kula da Ammahnta da kuma  Aeezad dinta, a halin ynzu sbda Aeezad ma bazata ita aure ba. Tin Aeezad na 2yrs ya fara zuwa makarantar islama data boko, shidin ya taso da hazaka Sam baya ko shekara a aji aje chanza masa class, yanada kokarin sosai yafi hafsat nesa ba kusa ba,. Tin tasowa Aeezad yakeda burin zama soja a rayuwarsa , Aiko da wannan burin ya ginu, yana gama makarantar primary yashiga makarantar secondary a makarantar sojoji, a Nan yayi karatu me zurfi, mahaifinsa yaso ya fita waje Aeezad yaki sbda baze iya tafiya ya bar Aunty nabeelah  ba, in yaje school har Allah Allah yakeyi yadawo gida yaganta,. A School suka hadu da Zaks, Nan suka dinke suka zama frnds na kut da kut, sede Zaks tin Yana karamin ya koyi nenan mata, domin school dinsu mata da maza ne, tini  Zaks yake kwakule yaran mutane, lokacin Aeezad besan komi ba shide romances kawai yakeyi ba ruwansa da shigewa gindin mata. A bangaren Alhaji sunusi har lokacin be Kara Wani Aure ba, seda babban Amininsa da Alhaji Abubakar suka matsa masa kan dole se yayi aure domin zaman haka ba aure ba daraja. badan Alhaji sunusi naso ba, yacema abokin nasa yasamo masa mace me nagarta wadda ta dace..." Alhaji hamza abokin Alhaji sunusi ya nufa gidan me dalilin Aure Nan aka basa photos dayawa idanuwansa suka hau kan Hajiya rafi'ah yaji ta kwanta masa a ido seyasha mutuniyar kirki ce sbda tanada fuskar mumunai, Aiko ya hadata da Alhaji sunusi, sukaje neman Aure a jahar daura , ita haifaffiyar yar daura ce,mahaifinta cikakken bakatsine Bashi da sana'arh data wuce wankin hulah da ita yake ci Yake ciyar da iyalansa matansa hudu yara talatin da uku, rabin yaran nasa mata ne kuma duk karuwai ne dasun samu namiji yadanse musu abun dadih to shikenan se su mallaka masa martabarsu, babbar yayarsuma batai aure ba tana can cameron tazama uwar karuwai,.   Rafi'ah na ciki daga manyan yan iskan yaran Audu, tin tasowarta takeda kwad'ayin Tsiya, Aiko tadinga bin Maza suna bata kudi, da kyar malam Audu me wankin hula ubanta yasamu tayi aure bayan yasama mata mijin Aure Wani babban amininsa, ta auresa tadinga gana masa azaba sbda bashi da kudi, bakin cikinta ya kashe mas'udu ,ya mutu ya barta da yarinya yar shekara goma sha biyu wato na'eema, a daddafe rafi'ah tagama takaba ta bazama yawon siyasa hadi da yawon bariki 2 in one. akwai wata babbar kawarta asiya itama bazawara ce.  ita tabasu shawarar su Kai photos dinsu gidan me dalilin aure shine suka Kai, cikin sa'ah  rafi'ah tasamu mijin Aure wato Alhaji sunusi.  Dukda Alhaji sunusi yaga talakawa ne  su rafi'ah na gidi, Sam be damu ba a tunaninsa ze samu kwanciyar hankali da ita. Aiko sati daya da Auren sunusi da rafi'ah komi na rayuwar Alhaji ya chanza,  rafi'ah ta kwaso Rabin danginta takawosu gidan daman tin randa aka kawota a matsayin Amarya taxo da yarta Na'eema wadda bata da kunya ko kadan idanta tsakiyar Kai, bata bin maza ammafa sam bata da tarbiya.  Tin Alhaji sunusi na magana a kan wasu abubuwan da rafi'ah  keyi  marasa kyau har yazo yadena mgnr ma baki Daya, rafi'ah ta shanyeshi tass be iya komi,gashi bata kaunar yaransa, sbda ta kula yana san yaransa.  Aeezad ne kawai ya zame mata kadangaran bakin tulu. Tinda zuwan  na'eema ta kyallara Ido a kan Aeezad tace ta kamu da Azababbiyar soyayyarsa, tin baya kulata harya dawo ya fara kulata,shima ya kamu da  Azababbiyar kaunarta,  zuwa lokacin tini   yazama soja shida Zaks sede shi Aeezad  ya fito da  babban mukami yafi Zaks, Asalin sunan Zaks (zakariyya),. Tin lokacin Aeezad na  tare  da Esther, da akasa ranar bikinsu da na'eema ne Aunty nabeelah ta matsa dole Aeezad ya rabu da Esther , itama se lokacin tasan suna tare da Esther din, Tasha fama sosai kafin Aeezad ya rabu da Esther. Esther yar asalin osun state ce, tanada tsananin kyaun fuska Amma sede a jiki bata da shape,  Aiki ne ya kai Aeezad can osun din suka hadu da Esther iyayenta nada kudi Allah ne kawai ya jarabceta da soyayyar Aeezad har tabiyosa garin Kano suka dinga sha'anin rayuwarsu kusan 1yr suna tare, Aeezad ne ya fara bare Esther a cikin leda. Yanajin dadinta  Sbda nabeelah kawai ya rabu Da Esther ta koma gidansu bayan sunyi kaca-kaca, a zuciyarta har yanzu bata bar sanshi ba, kawai ja da baya tayi tasan dole akwai ranar daze nemeta  ko ita ta nemeshi. Zuwa lokacin tini Hafsat yayar Aeezad ta gama karatunta na low ta hadu da Wani babban Dan kasuwa sukayi aure daman ta kosa ta rabu da gidan ubanta sbda ba dadih kwata-kwata Tin zuwan hajiya rafi'ah ta rikita gida, ta raba Sunusi da uwarsa ko gidanta baya zuwa, ta rabashi da Dan uwansa Daya tilo Alhaji Abubakar Wanda keda iyalansa yaransa hudu biyu mata biyu maza,, Sam Alhaji Abubakar be rabu da Dan uwansa ba duk yadda Rafi'ah taso su rabu abun beyu ba, time to time Yana zuwa da iyalansa gidan su gaisa ya tafi dasu, Sam baya damuwa da Amsar karnukan da hajiya rafi'ah ke musu, ita Sam bata kaunar taga kowa ya rabi gidan inba ita da danginta ba, kaf Yan uwanta Da kawayenta sun maida gidan Alhaji sunusi kamar gidan ubansu, hatta wanda yayi sanadin aurenta da sunusi wato alhaji hamza seda rafi'ah ta rabasu da sunusi .  A haka Aeezad ya Auri na'eema Daren farko kawai yasamu ya kusanci na'eema 2tyms,daga lokacin be kuma samun abinda yakeso ba kullum na'eema na gidan hajiya  mommy, hajiya mommy kuma liyafa taci gaba tini ta bude manya manyan kantuna wanda akeji dasu a garin katsina, ta shiga tura na'eema kasashe saro kaya domin ita hajiya rafi'ah bazeyu taje ba sbda ba boko, na'eema ce tayi karatu Sosai daman kuma kasuwanci ta karanta, itace a kan komi na kasuwancin hajiya rafi'ah ita bata San komi ba, ba Arabi ba boko, a haka itama na'eema take gina nata kasuwancin. Auren  Na'eema da aeezad  Ba abinda yasawa Aeezad se dumbin bakin ciki, ada bashi da wata damuwa seda ya Auri na'eema yashiga tashin hankali mara misaltuwa, nabeelah ce kawai ke bashi hakuri a kan  na'eema wallahi da tuni ya saketa, nabeelah tace wlhi inya saketa bashi bata, shine fa Aeezad ya shiga taitayinsa kawai yaci gaba da hkrin zama da Na'eema Amma fa Yana cikin bakin ciki, tin Yana 20yrs yayi Aure Amma Auren mara amfani, gashi ba halin yayi mgna se kallo kawai. Hajiya rafi'ah kuwa duk yadda ta kaiga San ta haihu da Alhaji sunusi, Allah beyi ba, ko bari  bata taba samu dashi ba,tabi bokayen harta gaji.

A bangaren Hafsat ta haifi yaron farko yaci sunan Alhaji sunusi ake kiransa da Noor,  hajiya bilkisu tazo ta zauna da ita hartai arba'in, haihuwar ta biyu ce datayi tace a kawo mata Aunty nabeelah sbda hajiya bilkisu takuma tsufa sosai.  tinda nabeelah tadawo gidan bata koma ba, daman tagaji da zaman gidan hajiya rafi'ah, sbda kiyayyar da rafi'ah ke nuna mata ya shahara, ita ke kaf girkin gidan, sam bata kaunar taga nabeelah ta zauna,ta tsaneta tsana me tsanani,haka itama na'eema ta tsani nabeelah sosai, har marinta ta tabayi Aeezad ya rama mata, Aiko ranar ansha fada a gidan , rafi'ah tace dole se Nabeelah ta bar gidan Aeezad yace baze yuba,, da kyar akayi settling problem din. Nabeelah batayi karatun boko ba Amma tayi na islamiyya har ta sauke alqur'ani a gidan, Amma batasan komi ba a kan karatun boko ba sede ta iya hausa kadan-kadan, tana saving number  sosai Nabeelah takeson karatun boko tin tana karama Amma Allah be rubuta zatayiba. Sun taba zuwa da  Aeezad  kasarsu sau biyu ya rakata yaga mahaifiyarta wadda a ynzu tana iya komi da knta sede kullum cikin shan magani take, Aeezad ya yaba da dattako irin na mahaifiyar Nabeelah, Nan ya nemi madaidaicin gida yase mata a birnin niger ya zuba mata kayan Alatu, Ya Kaita unrah da hajji,.  murna gun nabeelah baze misaltuba, sosai kima da darajar Aeezad ta karu a kwayoyin idanuwanta, saboda darajar mahaifiyarta da Aeezad ke gani  yasa nabeelah Kara kaunar Aeezad tasawa ranta  itama insha Allahu wata rana seta biyasa da ALKHHAIRINSA  gareta, sede tasan har abadan ba wannan ranar saboda bata da abinda zata biya Aeezad dashi a rayuwarta. Sosai Nabeelah kejin dadin zamanta a gidan Hafsat, a fari de tasamu cikass ta yadda mijin hafsa ya fara nunawa  nabeelah so na aure, taki yarda da hakan,  shi kuma mijin hafsa  ya kamu da soyayyarta,yadawo yace ko bazata Auresa ba ta bashi kanta domin ya riga ya kwad'aitu da surar jikinta, a Nan nabeelah tashiga tashin hankali, daman  tin zuwanta gidan ta fahimci Baban Noor din nada neman mata, lokuta da dama in hafsa ta tafi Aiki har mace yake kawowa gidan su gama abinda zasuyi su tafi,  Sam nabeelah bata sanar da Hafsa ba, kuma tayi alqawarin bazata sanar da ita ba har abadan, shima kuma baban Noor din ya kula nabeelah nada sirri shiyasa har yake wannan iskanci, a karshe yadawo kanta wai ze aureta yaga babu nasara yadawo yana nemanta da iskanci, Aiko nabeelah tace wlhi in be rabu da ita ba zata sanar da matarsa komi, Sam baban Noor ko a jikinsa domin yasan da wuya kota gayawa matarsa ta yarda, sbda ya gama mata komi, be raketa da komi ba,shi mutum ne me rike gida sosai ko cokali hafsa bata taba siya ba a gidan shike komi, aiki datakeyi raayinta ne, Amma duk month seya mata salary ita da yaranta, akwaisa da kokari,  Amma sede yanada azabar neman mata,har yanzu kuma matarsa bata  Saniba, domin yana bata so da kauna be taba chanza mata a fuska ba daze nuna yana neman matan waje ba.  kalubalen Aure nada yawa, babu macen dake samun 💯 a dakin aurenta dole seta samu nakaso a wasu abubuwan sede Adduarh kawai yanayin mazan yanzu marasa control se hkri. Da Adduarh nabeelah tasamu ta kaucewa kaidin baban noor, amma fa har yanzu da kwad'ayinta a ransa,ita kuma nabeelah wannan shine kalubalenta nazaman gidan Hafsat gashi intace zata tafi hafsat zata dasa question mark a kan nabeelah, Dan haka dole ta jure daman ita damo ce sarkin hakuri, ba kasafai ka fiye gano damuwar taba, tanada dauriya da juriya.


Gameson littafin namijin zuma da Namijin duniya ze biya 1500 a wannan account din 0542703718 Saadatu Abdullahi gT bank cantact 08101626484.

🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
       💖💖💖💖💖💖💖💖💖
                *NAMIJIN ZUMA*
🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
      ❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥
(Love Romantic and sex Story)

https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS

SAADATU BINTU ABDULLAHI (Writer of kyautar Allah)

Free page5
  *(Back To Story)*
Karfe hudu da rabi na asubahi, ya sakko daga katafaren gadonsa bakinsa dauke da Adduarh, Sanye yake da kayan bacci riga da wando lallausar, a hankali ya dire kafafuwansa a kasan dakin wanda yake mamaye da lallausar carpet kamar fadamar audiga, hannu ya kai ya kunna hasken dakin wow! Komi acan-acan dakin yan gayu, tako ina an tsarasa irin tsarin Yan boko, komi na dakin dark and light royal blue ne, babban gadon royal ne   dakin  wanda a kallah ze dauki mutum biyar ba tare da an rasa space ba,. Hamma yayi cikin rashin jin dadih a jikinsa sam ba kwari, daman ba Wani baccin kirki yayi ba, shifa inde ba a jikin mace ze kwanta ba baya iya bacci, mommynsa tasaba masa da kwanciya a jikinta tin yana karami daya girma ne suka dena kwana daki daya,Amma har yakai 15yrs da daddare a kirjinta yake iya bacci, koda suka dena bacci daki daya Sam be iya bacci seyazo dakinta ya kwanta a kirjinta kana bacci ke dibarsa, in yayi bacci ne take fita ta bar masa dakinta ta nufa wani dakin. a duk kullum na rayuwarsa in zeyi bacci seya tuna da lallausar tula-tula din kirjinta dayake matashi dashi, da ace nonuwanta masu zubewa ne da tuni ya zubar dasu tass, sbda sune matashinsa, yasaba jin duminsu ganinsu ne kawai be taba yiba a zahiri. "Inde manyan nonuwa ne mommy karshe ce,,, akwai Arziki kaya Alaji.....'' ya fadi a bayyane se murmushi kawai yakeyi, be taba kwana ya tashi ba tare dayayi  tunaninta ba, amma na yau tunanin ya yawaita a garesa.  Tako ina se kamshi kawai ke tashi a dakin,,  direct bathroom ya nufa, zuciyarsa fal tunani tunanin surar jikin mommynsa,. Ya danna Kai bathroom din, shi kansa bathroom din abin kallo ne an kayasa tako ina, komi na kaf toilet dinsa zuwa bathroom dinsa nanma  royal blue ne light and dark, gashi tsaf-tsaf, Aeezad nasan tsafta komi nasa a tsare yake irin na masu ilmi Sam bayasan hargitsi, yanasan tsafta, uwa uba kuma kamshi Yana kaunar kamshi, ya ginu da tsafta da kamshi ne tin a gurin mommynsa. Direct bathroom ya fada yayi wanka Nan da Nan ya fito  ba bata lokaci daure da alwala, shi Sam baya dadewa a wanka yafi dadewa a shiri. Kugunsa daure da towel royal blue se Dan karamin light royal blue a hannunsa ya fito Yana me  goge sumar kansa zuwa jikinsa, karasawa Waldrop's din kayansa wadda ta manaye bango daya da rabi na dakin nasa,  ya bude  ya dakko jallabiyarsa Ash dark, Yasaka ta matukar yi masa kyau jikinta duk tsantsi, ya isa gaban mirror dinsa wanda ke cike taf da turarruka da mayuka na gyaran jiki Kai kace gaban mirror din na mace ne, shifa ko mace bata kaisa San kamshi da mayukan gyaran skin ba irin masu karawa sking laushi and glowing   su yake using, cream din face da ban na jiki daban na tafin hannu daban, dan gayu neshi na last, baka isa kaga nakasu a jikinsa ba , yafi wata macen gayu, ko hair creams dinsa sunfi kala goma, yanasan gayu, shiyasa sometimes suke fada da na'eema sbda ita batasan gayu shi Kam Dan kwalliya ne, ita Kam sede ta zauna sandandan ba ado ba kwaskwarima, shiyasa ya kasa mancewa da Esther, dukda ita ba Muslima bace amma tasan darajar jikinta akwaita da tsaftar jiki be taba kusantar jikinta yaji wari ba,ita Kam na'eema sede inshi ya mata shelving din gabanta da hammatanta ko shelving din batayi, in zeci seyayi mata danshi a rayuwarsa beso yaga gaban mace da gashi kwata-kwata yafiso yashafa yajishi sumul bakomi. Kusan turaruka kala biyar ya feshi jikinsa dashi, kana ya isa inda aka kebance danyin ibada, Sallar ya tayar raka'ah biyu ya idar, ya jawo charbinsa ya fara lazimi, Aeezad nada ibada sosai a gurin Nabeelah yagani ya koya, inde ibada ce ita last ce ala kullu halin bata taba yarda tayi sakaci da ibada.   Har aka kira asubahi Yana lazimi kana ya Mike ya kara feshe jiikinsa da perfumes ya fice zuwa masallacin dake cikin gidansa, gidansa nada girma sosai kai bakace zaman mutum daya bane. Be dawo ba seda gari ya fara haske kana yadawo gidan, yasake Wani wankan, ya shafa mayukansa seda ya kwashi 30mnt Yana shafa, ya gyara kwantacciyar sumar kansa,  kana ya shirya cikin danyar shadda light golden dinkin yar shara,  ya daura dankareren watch dinsa ya kara rikita jikinsa da kamshin latest turarukansa,  ya zira hadadden takalminsa black ba karamin kyau takalmin ya masa ba ya amshi launin fatar kafarsa ta yan hutu.  fitowa yayi compound din gidan  rige da  yar  jakarsa da wayoyinsa, sojojin dake farfajiyar gidan suna jiran fitowarsa sunfi su ashirin suna ganinsa suka rugu a guje har suna rige-rige suka kame masa Hadi da amsar kaf abubuwan dake hannunsa cikin girmamawa. Daman already sunsan yau ze koma garin kano Dan haka already an shirya motocin tafiyar,motoci uku Daya tashi biyu na sojojin dake tsaronsa. Addu'ur'i yayi Kana ya isa ga motarsa launin Army green, aka bude masa yashiga still bakinsa dauke da Addu'ur'i aka maida murfin motar aka rufe,sojoji suka shiga nasu motocin Nan da Nan dreva yashiga yaja motar suka fice a gidan, ma'aikatan gidan  nata masa Addu'ur'in dawowa lafiya. Tafiyar 3H  ta kaisu garin Kano sbda yawan cinkoso da gyare-gyaren hanya da Ake tayi, da normal ne 2h ke kawosu Kano. Kasancewar  yanada Ayyukan dazeyi a office dinsa, Dan haka direct office aka nufa dashi, yayi wanka yadansha coffee kana ya fara ayyukansa,  ba jimawa aka kira  sallar  Azahar, ya fito zuwa masallaci. Bayan sun idar da sallar ya fito sukayi kicibus da Zaks, murmushi Zaks yayi fuska dauke da mamaki ya kame masa cikin girmamawa  kana  yace "yaushe kadawo gari bani da Labari Commander din Yan iska!..." Aeezad Ya watsa masa banzan kallo kana  yace "banjima da dawowa ba ,direct office ma akayo dani..." suna tafiya zuwa office din Aeezad suke maganar. "Okay,, yaka baro  me kayan Alatu..." Cewar Zaks, dai-dai suka iso office din Aeezad din , Zaks ya zauna a kan kujera, Aeezad ma kan kujerar ya zauna yana me duba system dinsa yayi kmr bejima me Zaks yace ba, tsaf kuma yajisa yasan me yake nufi, waishi nufinsa ya yabaro mommynsa haka Zaks kece mata wai me kayan Alatu, Zaks yasha ganin nabeelah fin a kirga tin suna school da Aeezad, domin shima Zaks din haifaffen katsina ne, aiki ne yakawosa Kano.  "Yaka baro me kayan Alatu? Nonuwa raba-raba, duwaiwuka baja-baja.." Zaks ya sake maimaitawa ta sigar neman fitina. "Zanci ubanka dan kutmar ubanka da  mgnr  me  kayan Alatunnan! Dan iskan area kawai!..." Aeezad ya dago ya fadi a fusace ,domin ya tsani sunan da Zaks ke kira masa uwa dashi.   Zaks ya fashe da dariya yace "Banza jarababbe, kaide bazaka taba dena matsifa ba, daga tambayar yaka baro me kayan Alatu seka rufeni da jaraba,,"  "look malam inka saba ganin matan banza da sigar iskanci karka sake a kan uwata nagaya mata uwata ba sa'ar ka bace, Kai zakaji dadih acewa uwarka me kayan Alatu,kaga malam karka kara wlhi, ko insa bindiga in tashi kanka Dan uwarka!..."  Aeezad ya fadi cikin fada.  Baki bude Zaks yace "abun harya kaiga kisan Kai,,Allah baka hakuri NAMIJIN ZUMA,..."  (Esther ce ke kiransa da Namijin zuma saboda dadin gabansa datakeji yasa tasa masa wannan sunan, Esther ba bahaushiya bace amma taji hausa kmr jakar Kano. A Nan Zaks yaji ya rike, shima yake kiransa da Namijin ZUMA ga zaki ga harbi)  Nan ya kara harzuka Aeezad  Sbda baya kaunar ace masa Namijin ZUMA hakan na tunasar dashi rayuwarsa da Esther ta baya ana tado masa kwantaccen tsumi. "Tashi ka fitarmin a office! Dan iska mayen mata kawai!'' ya fadi murya cike da zallar bala'i kamar  ze hadiye Zaks. Mikewa Zaks yayi Yana narka uwar dariya Daman  sam basa zama inuwa Daya dasun zauna dasunyi fada. Ya mike ya nufa kofar ficewa daga office din Aeezad yayi kwafa yace"Dan iska wanda kullum gindinsa na gaban mace..." Zaks ya juyo yace "Naji din in ban shiga gindin mace ba gindin namiji zan Shiga... Nasan de duk haushina rashin gindin dazaka cine ke dawainiya dakai..." Yana gama fadar hakan ya fice a office din a guje danya kula harda ma rashin cin gindi ke dawainiya da Aeezad shifa daman haka yake in beci gindi yadawo Zaks na ganewa sbda Abu kadan se yayita matsifa kaga fuskarnan bakikirin ba Annashuwa. Kwafa Aeezad yayi yaci gaba da Aikin gabansa,. Bashi ya bar office din ba se after magrib , aka dawo dashi dankareren gidansa dake cikin nasarawaGra, shi Sam baya zama a barracks yanada gidajensa a garuruwa da dama. Wanka yayi Yasaka kananun kaya na hutu kana yasa akayo masa take away din tuwon shinkafa Miyar kuka, a rayuwarsa yanason miyar kuka over, shi mutum ne ma'abocin San tuwo miyar kuka musammanma in mommynsa ta dafa kuma take feeding dinsa,har yanzu wasu lokutan ita ke feeding dinsa da kanta in beyi lefi ba kenan. Be tabajin damuwa da tunannikanta ba irin na wannan karon, ko Sallah zeyi yanayi Yana tunaninta komi na rayuwarsa dole se tunaninta ya fado masa Rai a fari ba haka yakeji ba a kanta gaskiya yasan de Yana tunaninta over Amma ba kmr na yau ba."maybe ko Dan baka kirata kajita bane...." Wata zuciyarsa tace dashi hakan,Nan da Nan ya yarda da hakan ne ma. Bayan yayi sallarh isha'i Ya sake wanka ya shirya cikin kayan bacci na alfarma farare sol, ya hakimce a dankareren falonsa Wanda yaji kayan Alatu Kai kace akwai mace a gidan, duka gidajensa yanada ma'aikata Maza masu kula masa da gidansa danshi a rayuwarsa baya kaunar kazanta, ma'aikaciya mace cede bashi da ita saboda yanada tabbacin wata rana in jarabarsa ta tashi Yana iya afkawa yarinyar mutane, so kula da Kai yafi ban cigiya, in abunshi ya tashi wlhi Sam bashi da control dole seya shiga yakejin dadih,ko romances bayaso me tsawo tinda ya gane dadin gindi. Lumshe idanuwansa yayi, Yana me kara luntsuma a kan kayataccitar kujerar dake falon masu tsananin kyau da tsaruwa , kujerun falon Army green ne and golden light, ba karamin kyau falon yayi ba komi perfect,irin na masu kudi.  Idanuwansa ya bude a kan tamfatsetsen Tv Daya mamaye bango daya na falon ,News yake kallo Amma sam baya Wani fahimta, tunaninsa na kan wasu abubuwa da dama a rayuwarsa da mommynsa. Wayarsa ya jawo kirar iphone 15promax, yana kaunar iPhone a rayuwarsa shiyasa inta fito kafin a sakarwa kowa yake saka manyan kudade ya siya yazamana shine first Daya fara using dinta. Lambar  JARUMATA💖 ya lalubo, seda ya jima Yana kallon number din Yana Adduarh Allah yasa ta dauka, yauce rana ta farko Daya taba Adduarh Allah yasa mommynsa ta dauki wayarsa ya rasa dalilin hakan. Yayi dealing number din, Har Kiran ya tsinke bata dauka ba, ya kara dealing zuciya cike da kosawa da zakuwa,  , kawai muryarta yakeso yaji, zuciyarsa dukta zaku. A karo na biyu ma kin dagawa tayi, ya kara mata kira na uku taki dauka , zuciya fal kuncin dabesan kona meye ba ya ajiye wayar gefensa, hatta launin jikinsa seda ya chanza yaji komi duk ba dadih, duk sanyin AC dake falon seya farajin zafin damuwa. Tsabar takaici Nan falon ya kwana, Bacci sede barawo, da asuba yana tashi ya kara kiranta 3tyms taki dauka, zuciyarsa ta kuma cushewa ko tea besha ba yayi wanka ya nufa office gashi yanada ayyuka dayawa , haka ya wuni yana Aiki time to time yana kiranta taki dauka har yamma yanata kiranta taki dauka, haka kawai yakeji kamar kansa ze kwance itadin kawai yakeso yaji,ya rasa dalilin hakan. Da daddare har Sha biyu na dare ya Kai yana kiranta seda taga kiran yayi yawa ta daga domin duk Kiran da yake mata a kan idanuwanta kawai batasone ta daga sbda yasaba mata irin haka data dauka kuma taji ba abun Arziki bane, Amma sede ta kula Kiran da yake mata a wannan karan yayi yawa, Dan haka seta fara tunanin anya kuwa lafiya.  Ajiyar zuciya ya sauke jin ta dauki wayar yaji wani dadih a zuciyarsa wanda be tabajin irinsa ba tinda yazo duniya. "Meye ka damu mutane da kira Har cikin dare..." Cewar nabeelah datayi maganar da zazzakar muryarta.

Wannan book din na kudi ne 1k only 0542703718 Saadatu Abdullahi gt bank 08101626484.
🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
       💖💖💖💖💖💖💖💖💖
                *NAMIJIN ZUMA*
🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
      ❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥

https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS
Free page group.

SAADATU BINTU ABDULLAHI (Writer of kyautar Allah)
Free page6
Jin muryarta ya haifar masa dajin Wani irin sanyi me sanyaya ruwan jiki, ya sauke ajiyar zuciya 2tyms a jere ya lumshe Ido ya sake budewa kana yace. "mommy bani da lafiya wallahi..." Ya fadi a shhagwabe kmr me Shirin fashewa  mata da kuka. Ya saba mata shagwaba Amma wannan Karan  Se taji abun ya mata gatsal kmr bata saba ji ba. "Subhanallahi Meya sameka?"  Ta fadi cikin sanyin murya sabanin farko data daga wayar. "Wani Abu nakeji mara dadih a jikina da zuciyata..." Ya fadi Yana mejin Sanyi a jikinsa kaso Dari na abinda ke damunsa ya ragu zuwa tamanin  sbda muryarta kawai dayaji, shide be tabajin abinda yakeji ba a kanta kamar na yau,ada inyaji muryarta ba haka yakeji ba.  "Kamar me babyna? Banason abinda ze dameka pls,, Ba munyi magana dakai ba a kan kan ka denasa damuwa a ranka Dan Allah kayi Adduarh itace maganin komi na rayuwar duniya, haba Jarumina!" Ta fadi tana mejin yanayi mara dadih a jikinta sbda ko a muryarsa ta tabbatar da Wani Abu na damunsa Amma setasha ko damuwarsa da na'eema ce. 'ajiyar zuciya kawai Aeezad ke saukewa yana me sauraronta kawai shi kadai yasan meke damunsa, shide yasan ba dmwar na'eema bace a wannan karon kuma besan meke damunsa ba. "kaji babyna !'' ta fadi jin yayi shiru sede ajiyar zuciyarsa kawai take juyowa ta cikin wayar. "Naji mommy insha Allahu zanyi Addu'ah kema kiyi min pls ....''  ya fadi cikin sanyi. Nabeelah ta jinjina tabbas yasa damuwa a ransa sbda muryarsa ta nuna alamar nadama a ciki duk yayi sanyi shida bakinsa be mutuwa  Amma yau murus take jinsa, ko maganar batsa babu a bakinsa. "Zanyi maka kaji na mamansa..Amma se kayimin promise zaka denasa damuwar komi a ranka Dan Allah ka dinga sanyayawa a kan komi hkri fa maganin zaman duniya ne ..." ta karashe cikin muryar rarrashi da kwantar da hankali. "Thank you,,, proud of you ..."  "Nima ina alfahari dakai na mamanshi...Ka kwanta kayi bacci kaga time ya tafi dare yayi sosai ko baka koma kanon bane?" "No na koma..." "Okay Allah ya bada sa'ah ya tsareminkai gabas da yamma kudu da Arewa..." "Amin ya Allah mommyna..."  "Seda safe ka kwanta zuwa 3 or 2 katashi kayi sallar ka gayawa ubangiji damuwarka nima zan tayaka Kai kukanka , Allah shike mgnin damuwowinmu..." Aeezad ya kara sauke ajiyar zuciya yace "Insha Allahu nagode mommyna sweet dreams.." ya karashe badan ransa naso ba, haka kawai ya tsinci kansa da rashin San ta ajiye wayar. "Nagode babyna bye..." Ba tare data jira cewarsa ba ta katse wayar,. Bayan ta katse wayar ya kasa cire  wayar daga kunnensa  seda wayar tayi 5mnt a kunnensa yana mejin muryarta na masa gizo, ya cire wayar daga  kunnensa ya kure  Screen din wayar da Ido, ya shafa creen din wayar   ta kawo haske, picture dinta ne kan lock screen dinsa, tana zaune a farfajiyar hutawar gidansu, sanye take  da doguwar  rigar atamfa tasha daurin ture kaga tsiya yayin datai murmushi har wushiryarta ta bayyana, ba karamin kyau tayi ba, sumar goshinta ta kwanta luf-luf. Wani irin murmushi ne ya subuce masa yayin dayake kallon picture din nata  kamar Yana gabanta haka yakeji a zuciya da kwanjinsa.     "Kinada kyau na matsifa mommy!" Ya fadi yana me kara kureta da idanuwa, be taba sanin tanada kyaun daya wuce lissafinsa ba se yau. Bude wayarsa yayi yashiga gallery dinsa ya fara duba picture dinta da yaketa mata ba tare data sani ba, kaf wayoyinsa itace take cika masa gallery kuma duk photos din da yake mata ba tare da saninta yakeyi ba,  itace a kaf lock screen and home screen na kaf wayoyinsa,  sunyi fada da na'eema yafi a kirga a kan hakan tayi tayi ya cire yaki cirewa,  har hajiya mommy seda na'eema ta gayama,  hajiya mommy ta kira Aeezad Ta tambayesa meyasa zesa kaskantacciya a screen dinsa..." Aeezad yayi mata banza, Nan ta rufesa da bala'i da matsifa tace dole seya cire kaf pictures din nabeelah a wayoyinsa, cikin Mulki Aeezad yace " am sorry hajiya mommy Wallahi bazan cire ba, ai kowa abinda yakeso shi yakeyi... Kuma in zaku lura ai a matsayin uwa mommy take a gurina..." Sam hajiya mommy bazata iya jaa da Aeezad ba Dan haka ta kyalesa kawai  ita  kanta Tsoronsa takeji wasu lokutan sometimes data gansa se taji zuciyarta na yawaita faduwa kwarjini yake mata, dole sede ta bawa na'eema hakuri a kan hakan. Dadin karawar abinda ya kara dasa musu kiyayyar Nabeelah a ransu kenan saboda ganin yadda Aeezad ya bata muhimmancin fin komi na rayuwarsa.  Seda ya Kai 2:am Yana duba picture dinta haka kawai kallonta kesa masa nishadi,. Mikewa yayi ya nufa toilet ya dauro alwala ya fito ya fara jero sallolin dare Yana me Adduah Allah ya yaye masa abinda ke damunsa , danyafi tunanin boyeyyen ciwo yakeyi Wanda shi kansa besan Kona menene ba. Har seda yayi sallarh asubahi kana ya kwanta bacci ya barawo ya figesa, bashi ya tashi ba se 9:am, ya shirya ya tafi office 11:am. A office dinma yau kmr jiya se tunani tunani  kawai yakeyi , ya kirata a waya yaci saah ta dauka bugu daya,, wuni sukayi suna waya, har ya bar office din, a voice dinsa nabeelah ta fara fuskantar kamar ya soma chanzawa, nutsuwar dole ta fara shigarsa.

*Katsina state*
Zaune suke a falon hajiya mommy  kusan su biyar, hajiya mommy se kawayenta manyan mata su uku manyan mata ne kamar Hajiya mommy,  Dayar ce karama wato na'eema . Duk kaninsu sunada kiba sosai, ba kamar ma ita karamar cikinsu, dukda a zaune take hakan be hanani gano itadin gajera bace, sede fara ce sol, bata da kyau kwata-kwata ga kananun Ido,  gashi duk tayi kiba tako ina, irinsu ne akewa lakani da badan fari ba se bola.  Zaune suke sun Sa table a tsakiya Wanda ke cike da kayayyakin motsa baki se sanyin AC da AC kawai keta ratsasu tako ina masu Aiki nata hidima dasu, sauran ukun duk Aminan hajiya mommy ne na bugawa a jarida, kallo daya zaka musu kasan sunci sun tada Kai, tinda hajiya mommy ta Auri Alhaji sunusi Ta dena kawance da talakawa sede  Yan gayu masu kudi kawai. Hajiya mommy dake zaune kan kujerar 1ctr tana facing na'eema dake zaune da wayarta kirar iPhone 13promax a hannu tana  kallon  TikTok. "Ke tinda Allah yadawo dake lafiya ya kamata ki koma dakin mijinki Ko zuwa gobe ne..." na'eema dake kallon wayarta ta dawo da dubanta kan Hajiya mommy dake maganar ta tabe baki cikin mamaki tace "Ai benan mommy Na tambayi me gadi ta waya ya gayamin ya koma kano ai.. kuma ma ko Yana Nan gaskiya bazan koma yanzu ba. " Hajiya mommy ta amshe da "Dole ki koma saboda kinsan de mijinki ba hankali ne dashi ba, na fuskanci ya fara kosawa gaskiya, danma Allah ya rufamin Asiri uban a tafin hannuna yake .."  Cewar hajiya mommy.  Kaf kawayen hajiya mommy suka kwashe da dariya Hadi da hada baki gun cewar "Da kyau ta gurina ai bakya wasa..." hajiya mommy tayi Wani farr da Ido tace "ina zan tsaya wasa,,, ai kaf gidannan d'anne ya zamar min. Kadangaran bakin tulu....ita kuma wannan wawiyar tasha nono ta zubar Sam ta kasa maidasa kmr masa a tandaa." Hajiya mommy ta karashe mgnrta tana kallon na'eema.  Hajiya naja'atu babbar Aminiyar hajiya rafi'ah ta amshe da "ta yaya zata maidasa kamar masa kullum kina kan aikata kasashen waje sarin kaya?"  Na'eema ta  amshe da "Gaya mata  dai mama.. " cikin tsiwa tayi maganar daman bata da alamar kunya ko a Ido.. "A gayawa uwar ubanki me dattin talauci..." Hajiya mommy ta amshe da kundumoma na'eema manyan ashariya. Na'eema ta hade Rai tana kunkunai. "In ban aikaki kasashen wajen saro kayayyakin ba ubanki dake kabari zan aika ya saromin shigiya kawai!  Yar bura uba, Nan dattin talauci ne ya kashe ubanki! shegiya Dan uban ubanki tashi ki barmin falona kuma gobennan ki shirya ki koma gidanki ,in mijinki yadawo ya taddaki gidansa,karki jamin yazo ya gayawa ubansa, tin uban be tafuka Wani Abu yazo ya tafuka a kansa, tinda azabar sonshi yakeyi kamar hauka.." cike dajin haushi da bakin ciki na'eema ta tashi ta bar falon ta cika fam ta batse, a rayuwarta ta tsani yarfi kuma mommy ta matsifar iya disga mutum a cikin friends dinta, ita kuma na'eema ga rashin kunya,ba tattausa harshe ko a kan uwa ne, a rayuwarta tana kaunar tafiye tafiyennan da takeyi , ko Dan pictures datakeyi tana nunawa duniya ta faso gari, uwa uba kuma tana facaka da kudi, ga yawon bude Ido tanayi tana ganin Yan Gayu  da masu kudade.  Hajiya wasila tace "wannan Karan kin matsawa yarinyarnan a kan seta koma gidan mijinta, bayan ke takema Amfani,saboda Allah fa yarinyar nan na Kokari ..." hajiya mommy tace "Eh nasani hajiya Amma ni tsorona kada yaronnan ya gaji ya gayawa mahaifinsa kinga de ko be mgna wata rana se yayi magana, ni shine kawai problem dina... " "Karki taba damuwa tinda kin riga kinsan hannunki..."cewar  Hajiya najmu. Duk suka kyalkyake da dariya, hajiya nana ta nisa cikin nutsuwa domin duk tafisu nutsuwa da ilmi ita Dr ce, tace "Kawata gaskiya be kamata ace yarinyar Nan tayi wannan kibar ba Tari guda, alhalin ko haihuwar farko batayi ba,duba fa yadda tayi kiba duk gashi tafimu kiba, ke kanki uwarta tayi hudunki, mazan yanzu fa bawani So sukeyi mace tayi kiba ba, Nan da Nan seta narke inta cika kibarnan,.." Hajiya naja'atu ta amshe da "Ah Dr nana batta ta narka kibarta, yadda kowa ya kalleta zesan tana auran me kudi kuma babban soja Masu fada aji a Nigeria .."  hajiya wasila ta amshe da "Wallahi kuwa a batta ta barbaza kibarta ...yooo taci tayi hani'an, uba kudi d'a kudi kaf  dangi bana tsifa, a batta ta narka kibarta yadda zata kara bayyana a hajjajunta, Muma da kika ganmu Hana hajiya dande iya jikin kenan, Amma kiba  ai kwarjini ce...."  "Wannan de magana taku ce kune masu diya..."cewar hajiya rafi'ah, duk kaninsu duk suka murmusa ..  hajiya nana ta rausayar da Kai tace "gaskiya de ni a ganina ya kamata ta rage,, kinga ita yarinya ce mu kuma mun manyanta a garemu kiba take kwarjini,ita Kam na'eema ai kunga yanzu take tashe, gashi Mijin nata shima yaro ne,gudun kada yaga wata yayi sha'awah mazann na yanzu se A hnkli daga haka se su jajibo maganar Aur..."  "Aaahhhhhh kullll hajiya kulll da maganar Aurennan,, ke kinga alamar ni Rafi'ah ina raye za  ayima diyata kishiya? Yooo ni Nan na da nake tsofai-tsofai Dani ma a Kanta ba Amin kishiya ba se ita datake yarinya danya a kaina... Allah kyauta, ya kade zancen kishiya,, ni wallahi wallahi a kan ama diyata kishiya kwara ni Amin kishiyari!'' rafi'ah ta fadi tana huci Kai kace kishiyar akayo mata ynzu. kaf  kawayen nata seda suka juyo suka kalleta jin furucin datai na karshe. "Kinsan me kikace kuwa Aminiyata?'' cewar hajiya naja'atu baki sake. Hajiya rafi'ah dake girgizar kafafuwa cikin isa da takama da duniya tace "ina sane wallahi hajjaju. Sanin kankune a duniyar Nan kaf dinta na'eema kawai na mallaka a matsayin diyata, wlhi San da nake mata ko kaina ban masa wannan San, Sam banason abinda ze tabamin ita, kinga kuwa da ace an mata kishiya kwara ace ni akayima ita, nasan yadda zanyi da ita, itafa ga yarinta ga rashin wayau, uwa uba ba halinmu Daya da ita ba, ni ina iya kisan rayuka da yawa a kan mijina...Sam babu digon imani a zuciyata musammanma a kan kishiya,,kinga ita kuma na'eema akwai digon imani a zuciyarta bazata iya kashe kishiyarta ba,, ni Kam wlhi wlhi hajiya in akamin kishiya ko ban kasheta da makirci ba zan kasheta da hannayena, sede a wayi gari ta mutu, Kuna a rasa ta yaya ta mutu...wlhi duk abinda zan Aikatawa kishiyar da Akamin zan Aikata mafiynsa a kan kishiyar da Akama diyata,,''  kaf sukayi tsit suna nazarin kalaman  Hajiya rafi'ah, Hajiya naja'atu tayi tsit Sam batasan kawarta tayi nisa ta wuce tunaninta har haka ba.  tabbas kmr yadda tace Sam bata da digon imani.  "Allah ma ya kyauta..." Cewar  Hajiya naja'atu,  datai mgnr Hadi da sauke ajiyar zuciyar da ita kadai tasan kona Menene. Kaf suka amshe da Amin  hajiya nana ta zarce dacewa  "Ai duk me tsautsayin data shigo muku a matsayin kishiya tini sunanta R.I.P...." "ai kwara Matacciyar da aka ga gawarta ta fita gata..." cewar Rafi'ah datai maganar zuciya da murya babu alamar imani dai-dai da kwayar zarra. "hmmmmm Allah de ya nisanta me tsautsayi..." cewar hajiya wasila suka amshe da Amin. "Hajiya mu gama muyi sallar la'asar se muje ki kaimu sabon shago muga didimar Arziki Musa albarka..." Cewar naja'atu, daman  shago rafi'ah ta bude shine sukaxo gani dasa Albarka. Nan aka  chanza Hira zuwa hirar sabon shagon hajiya  Rafi'ahWadda liyafa keta kankama. 

A bangaren Na'eema tanashiga dakinta tayi dealing number din Aminiyarta daya tal khadija, a Egypt dataje sarin kaya suka hadu da khadija rafi'u , suka kulla kawance gashi yanzu har sunyi 3yrs tare,. bugu daya khadija ta dauka. "Hajjaju da kanta uwar gidan Alhaji Aeezad,, yaushe kika dawo kasar?'' cewar khadija daga cikin wayar. Na'eema ta tabe baki tace "Jiya nadawo khadyn buba..." "Meyafaru Naji kamar bakya mood ?'' cewar khadija data fahimci na'eema bata mood a yanayin yadda ta amsa ta, da ace tana mood da yadda ta mata kirarinnan kyalkyalewa da dariya zatayi. Kmr na'eema na jira taja Wani dogon tsaki me shaddah da kisrah,kana tace "wallahi mommy ce ta bani mugun haushi...wai yau ni mommy kecewa in tattara in koma gidan Aeezad daga dawowata ko  hutawa banyi ba, salon ya dawo ya maidani kamar dafaffen food me maggi..." Khadija ta kwashe da wata uwar dariya sbda karshen mgnr na'eema. "Yanzu meye abin dariya a Nan ?'' na'eema ta fadi a kule. Khadija ta tsagaita daga dariyarta tana fadin "am sorry kawai kece kk bani dariya da kikace wai ya maidaki kamar food...wlhi kawata rashin juriyarki tayi yawa, ke kawai matsalarki sex in namiji nasan sex in baki jure masa a hakan wlhi komi zaki masa bakya burgesa...." Na'eema ta amshe da "shi wannan ko gindin zan wanke in basa ya hada da gabansa su zama daya bazan burgesa ba wallahi,yadda kikasan mommy haka yake Sam ba ayi masa gwaninta., Kmr yadda de kikaga   mommy ga yarfin tsiya,.."  khady tace "Ohhh Wani na Nema Wani na gudu,, ni kinga wallahi Rabon da Alhajibuba yayi sex Dani yafi 2yrs shifa a rayuwarsa inde kudi na shigo masa ba ruwansa da maganar sex dinsa dani, kingade aurena dashi 4yrs tsaf zan iya kirga sau nawa ya kusanceni daga lokacin zuwa yanzu, kullum se yacemin beda lafiya shi yayi ayyuka ya gaji, gashi ko romances be iya ba, in Yana taba nonuwa ke kyace yaki akeyi ,kamar ze tsinkeminsu daga jikina, nifa da akan yayi wasa Dani kwara na hakura na fawwalawa ubangijina, na kallo sex video na hkra..tin abun na damuna har na hakura, ina Nan zan samarwa kaina solution danni ba dutse bace du-du-du shekaruna ashirin da uku, tinda mukayi Aure ko bari ban taba yiba,, to in takaice miki tinda yake kwanciya Dani a fari, be taba kaimin karo ba har in kawo sede inyi wasa da kaina in kawo Byn ya gama sex Dani...ganinan ba alamar ciki ,shi Alhaji inde da kudi to mgna ta kare a garesa, kudinsa sunfi masa iyalinsa daraja..."  na'eema ta ciza yatsa tace "inama ace shine Aeezad..." "inama ace ni Aeezad dinne mijina..." Khady ta fadi a ranta domin mgnr bata faduwa a fili, ta jima tana mafarkai da dama a kan Aeezad mijin kawarta, taso ace daman a talaka ya fito da kudi ko nawa ne seta dinga biyansa domin ya dinga cinta, Amma Kash seya fito ame kudi ta yadda bata isa ta tunkari gabansa  Kai tsare ba balle da wannan maganar. A zahiri Khadija tace "Hmmm ki bari kawai Na'eema Allah baya ba me wuka nama..." da wata manufa khady tayi mgnr Amma sam na'eema bata ankare ba, tace "Tabbas da nice ke yadda kike watayawannan ai danaji dadih dako tunanin Namiji bazan ba balle gabansa..." khady tayi humming kawai, ita ba bakuwar kudi bace, na'eema ce bakuwar kudi, iyayenta asalin masu kudi ne na fitar hankali kuma dattawa ne, mahaifinta shiya hadata da mijin da take aure, Alhaji buba shiya ganta yace yanaso Aminin mahaifinta ne, ya taba aure yanada yarinya Daya mahaifiyarta ta rasu tin yarinyar na 15yrs yarinyar sa'arh Khady ce yanzu haka tana kasar waje karatu, tinda khady ta Auri Alhaji buba bata samu abinda takeso ba a tattare dashi , ita Kuma gata jarababbiya tanada tsananin bukatuwa da d'ana miji.   Haka take zaman hakuri da Alhaji buba saboda bata da yadda zatayi ,ba halin taje gidansu mahaifinta baze barta ba , domin shi babban mutum ne ga dattako bawai irin mutanen  Nan bane da basu da girma sena rigunan jikinsu. "Yanzu yazanyi kawata? Wlhi Sam banasan komawa gidan Aeezad ynzu..." Cewar na'eema da abun ke damunta tinda Mommy tace ta koma gidan mijinta tashiga dimauta. "Toh in baki koma ba meye amfanin Auren? Kinga kawata wlhi mijinki nada hkri inba shiba a zamanin Nan ba wanda ze jure yawon da kikeyi zuwa kasa-kasa ba izinin mijinki...kowa yaji ai yasan ba izininsa kk tafiye tafiye, ina kirge fa tinda  akayi Aurenki 1month kkyi a dakin mijinki kika cigaba da  barin kasa-kasa sarowa mommy kaya, mijinki fa  babban mutum ne kowa yasan ba a San ranshi ba,ynzu kuma ki dawo kina kyashin komawa meye problem dinki ne kawata? Sex kou?..'' na'eema ta amshe da ''After that shegen sa Aikin tsiya,  kullum sena gyara masa room 2tyms, ga wankin toilet bayan uban gajiyar dayake taramin, dasafe inta masa aikace Aikace, ko maids dinafa baya fari su tinkaro part dinsa balle insasu gyara masa dakinsa..." Baki khady  ta saki  tace "gaskiya kawata kin cika San jiki, yanzu kawai wadannan sune problems dinki? Ke da maids kkeso su dinga gyara bed din da kuka kwanta?'' na'eema ta amshe da "Ehh mana kajiki ke kuma, ni  me Aikinsa ce dazanta masa whla,,shifa Sam beso yaga kin zauna, ga shegiyar tsaftar tsiya a haka komi kkyi baki iya masa ba, ke kanki a kazanta yake kallonki..."   "Tabdijan...yanzu inYa cire  boxes dinsa wake wanke masa'?" "Waze wanke masafa khady? Shike wanke  kayansa da kansa, ko nawa panties din ban wanke ba se nasa...tinda baze iya bawa maids Ko yasa a matching ai sede yasha whlrsa shi kadai,ke namiji fa kome kika masa  baya gani kwara ma karkiyi..."  khady tace "Hmmm Allah kyauta..." A zuciyarta tana hasaso inama ace itace ke Auren yaro karami me danyar kaciya tabbas dayasha lailaya, seta kara danyatasa tass, itafa dama za a dawo mata da baya da babu abinda zesa ta AUREN Alhaji buba NAMIJIN KUNAMA, bashi da dadih se azabar zafin harbi. "Gobe zanzo in kawo miki kayan gyara ki gyara jikinki kafin ki koma ko zaki samu sauki a bangaren sex din .." cewar khady.  Badan na'eema taso ba tace "Okay se goben nagode best friend..." Daga haka sukayi sallahma. 


Wannan book din na kudi ne, gamesan Namijn zuma da Namijin duniya se biya 1500, in kuma days kkeso zaki biya 1k 0542703718 Saadatu Abdullahi gT bank.

🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
       💖💖💖💖💖💖💖💖💖
                *NAMIJIN ZUMA*
🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
      ❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥
(Love and Romantic Story)

This book is 1k 08101626484

SAADATU BINTU ABDULLAHI (Writer of kyautar Allah)
Free page7
2month ya iyayi a garin Kano da kyar, Kai kace tsungulinsa, ba tare  daya kammala Ayyukan gabansa ba yaji kawai so yakeyi ya tafi katsina, be san dalilin dayasa yakeso ya tafinba kawai de yaji yanaso ne ya dawo katsina. Jirgi yabi ya dawo garin katsina, daman sometimes shine kawai keson tafiya a mota in zeyi tafiye-tafiye yanada kebantaccen jirginsa,danma ynzu da rayuwa tayi tsada sace-sacen mutane yayi yawa musammanma hanyan abuja, shiyasa yake Hawa jirgin sometimes, Amma yafi kaunar tafiya a mota, sede in Nisan tafiyar yayi yawa, Kwata-kwata baya jure zaman mota sede  awa biyu uku hudu biyar yake iya jurewa. Kasancewar be bar garin  Kano da wuri, se after Azahar ya bar garin kanon, danma jirgine bawani jimawa ya sauka a babban Airport din dake garin katsina, already daman dreva dinsa da matakan tsaronsa suna airport din suna jiransa, Dan haka ba bata lokaci ya shiga mota aka nufo  gidansa dashi,. Kallon hanya yakeyi Amma zuciyarsa na can ga tunani-tunani daban-daban, shide  yasan Wani Abu na damunsa Amma ko za a kashesa besan mezece yana damunsa ba,. ''Ya Allah!'' ya fadi da sassanyar muryarsa tamkar busar sarewa, yakai hannu ya dafe saitin zuciyarsa Yana mejin bugunta da sauri da sauri. ''Ya Rabbih kayimin maganin boyayyiyar damunata..." Ya fadi a zuciyarsa, yayinda wayarsa ta dauki ringing ya duba yaga Daddynsa ne, girgiza Kai kawai yayi tinda ya bar garin daddy be kirasa ba, shima kuma Aeezad din be kirasa ba, abinda yasa shi  Aeezad be kirasa ba sbda sometimes koya kirasa ba dagawa yakeyi ba, musammanma in Yana tare da hajiya mommy to ko ubanwa ze kirasa ba dagawa zeyi ba,. Yana niyar daukar wayar ta katse ya kirasa back bugu biyu daddyn ya daga. Sallahma Aeezad ya masa Hadi da gaidasa cikin girmamawa. Alhaji sunusi ya amsa cike da so da kaunar d'ansa tilo namiji, kana yace "Lafiya kwana biyu shiru ubana shirun yayi yawa ko ayyukan ne?'' a yadda yakewa Aeezad magana ya tabbatar masa da basa tare da rafi'ah domin da suna tare da wuya ya kirasa. "Alhamamdulillahi daddy kawai ayyukane sukamin yawa.." "tohh tohh ,,shikenan Allah yayi Albarka, Allah yasa ku gama da duniya lafiya, Ubangiji ya jikan mahaifiyarku me kaunata..." Alhaji sunusi ya karashe murya cikin rashin dadih. Cikin Wani yanayi shima Aeezad ya amsa da "Amin ya Rabbil izzatih daddy..." "Ya wajen Hafsatu da jikokina " Girgiza Kai kawai Aeezad yayi Wani takaici ya cika masa zuciya, ace suna the same state wai shida yake wani garin shi daddy ke tambaya Ya hafsat, mutum da yaransa seya buya ze kirasu a waya '' gaskiya rashin  uwa ma jarabawa ce..." Aeezad ya fadi a zuciyarsa Sam kuma se yaji Wani takaici yayima Zuciyarsa dirar mikiya, ya tabbatar da sunada mahaifiya da hakan be faru ba, tabbas inka rasa uwa ka rasa rabin dadihn duniyarka. "duk lafiya Lau suke .." shine abinda Aeezad ya fadi a zahiri. "Masha Allahu a gaidasu Allah ya hanaku damuwa duniya da lahira .." "ga damuwar nan kanasa mana.. " Aeezad ya fadi a zuciya, besan mgnr ta fito fili daddy yaji ba, kawai sede yaji daddyn nacewa. "kuyi hkri wata rana se Labari, ba abinda yake dawwama..." A yadda yayi mgnr seya bawa Aeezad tausayi kawai ya furzar da iskar takaici da bakinci da tausan Mahaifin nasa gabaki daya. "Thanks daddy,Allah Kara lafiya..." shine abinda Aeezad ya fadi. Alhaji sunusi ya amsa da Amin daga haka sukayi sallahm. Aeezad ya ajiye wayar gefensa kawai Yana me tunano abubuwa da dama, shi da kansa yasan matsalolinsa sunada yawa,ga rashin uwa, ga mahaifinma da kadan yaso yafi kwara babu, ga na'eema itama matarsa da tini tazama kwara babu, Tako ina deshi babu dadih, mommynsa ce  kawai inya tunata yakejin sanyi a ransa, a nan yake samun saukin wasu lamuran, da besan ina ze tsaya a damuwa ba. Da tunani tunani a ransa Aka isa gidansa dashi, wanda tin daga bakin get har zuwa cikin gidan abun kallo ne , duk iya gayunka in kazo gidan Aeezad dole ka zama Dan kauye, shi karshe ne a gayu da tsari. Tin kafin dreva ya karasa packing dinsa a packing  space din gidan Aeezad ya kula da motar Na'eema wadda tafi Hawa a farfajiyar gidan, da wata motar ma da besan ta wacece ba,kirar Jeep, hakan yabawa Aeezad tabbacin na'eema tadawo gidan, haka kawai ya tsinci  kansa da rashin farin ciki akasin da, da ace Dane da tini yanata murna a part dinta ze yada zango,ko wanka baze ba ze hauta daci, se ya sauke nauyin mararsa kana ze samu nutsuwar ko abinci yasamu yaci. Akasin yau, yanajin sha'awarh bawai beji ba,Amma sam be tunkari part dinta ha, ya tinkari nasa part din,. Direct a bedroom dinsa ya yada zango ba bata lokaci ya fad'a bathroom yayi wanka ya fito daure da Alwala ya shirya cikin kananun kaya na hutu, ba karamin amsar launin fatarsa kayan sukayi ba, dai-dai ana Kiran la'asar already daman ya dauro alwala lallausar takalminsa ya saka ya fito farfajiyar gidan ya nufa masallacin dake cikin gidan. Bayan sun idar da sallar ya fito daga masallaci hannunsa rike da counter Yana lazimi. Dai-dai Na'eema da khady sun fito ,na'eema zata rakata motar khadyn wadda  zata tafi gidanta, domin ta d'an jima a gidan tin  kafin Azahar tazo. Sukayi kicibus da Aeezad, kallo daya ya musu ya dauke idanuwansa A kansu yayi kamar ma be gansu ba, na'eema ta tabe baki ganin kallon dibar iskar dayayi musu daman shi haka yake Amma a daki ya dage yayita cin gindi, ya iya zunguri Kam kuma ya iya yarfi. khady ta kuresa da Ido a zuciya se wow wow kawai takeyi knr motar Ambulance!  bata taba ganinsa da kananun kaya ba se yau, Ashe kyansa ya wuce tunanin khadyn bata sani ba se yau. "Tsarki ya tabbata ga ubangijin daya halicci kyakyawan namiji me Asali(wato tsawo)..." Khady ta fadi a ranta seda ta sauke ajiyar zuciya, ko a Ido tasan guy dinnan zeyi dadih na matsifa, itafa wlhi da ace ze aureta tini zata kashe aurenta ta auresa koda ace beda ko sisi balle uwa uba ya tara qualities na fitar hankali, ga kudi ga kyau ga cikar haiba, ga asali (wato tsawo). "Ina wuni ranka ya dade...'' khady ta gaidasa cikin girmamawa dai-dai sun karaso daf-daf da junansu. "Lafiya Lau,,, ya iyali?'' Aeezad ya amsa a takaice Hadi da  Tambayarta ya iyali sbda ya ganeta, yasanta a matsayin Aminiyar matarsa  tin kafin ya Auri na'eemar. "Lafiya Lau Alhamamdulillahi...." Khady ta amsa, yayinda Wani irin sanyi da dadih me ni'ima ya ratsa khadyn tana bala'in San muryarsa tana narkar da ita over,, khady tayi murmushinn boye tabi  bayansa da Ido yayinda tuni ya isa part dinsa, yanada sassarfa yanada sauri sosai kuma a hnkli yake tafiya.  "Daman Yana Nan ne?"" Khady tayi tambayar  taba dawo da akalarta ga na'eema wadda suke tafiya zuwa motar khady ita Kuma na'eema na danna wayarta a duniya na'eema bata rabin second bata danna waya ba, kullum wayarta na hannu tana chart a groups da friends dinta ko kuma tana kan tiktok tana kallo, ko toilet zata shiga da waya a hannunta. "Aah bayananfa inaga yanzu yadawo gaskiya,,," cewar na'eema datayi mgnr irin ko a jikinta dinnan, itade tasan tana kaunar Aeezad Amma sam wahalace ita bataso, shi kuma Aeezad nada sa Aiki, uwa uba kuma shegen San sex din tsiya, wanda dayayi dayasa mata ciwon jiki.   "Amma shine baki gaidasa ba ko ki nuna murnarki a fili na dawowarsa..." khady ta fadi fuska dauke da mamakin hali irin na na'eema. Tabe baki na'eema tayi dai-dai suka iso bakin motar  khady. "Murnar me zanyi danya dawo ? Daukarsa zan in goyasa a bayana in maidasa jariri..." cewar na'eema dake mgnr tana tabe baki. Khady tace "No  but at least ai yakamata de ko gaidasa ne Kiyi...ke koni da raini yashiga tsakanina da mijina sbda rashin iya tabuka komi inya dawo daga tafiya ina tarairayarsa, sannan ina gaidasa cikin girmamawa,..." Cikin kosawa da mgnr  na'eema ta amshe da "uhmmm kede khady da Allah kyale mutuminnan..ni wallahi zuwanki ma ya temakeni,nasan danya ganki ne ai da direct part dina zezo ya tasani da gafza,,jarababbe kawai!''   khady tace "Allah kyauta..." Tana me duba time, saboda mijinta na gari kuma baya barin fita shegen kullen tsiya ne dashi, in zata fita seya bata awannin da yakeso tayi, inko ta wuce awannin Nan se yayi fada sosai, in bayanan Sam baya barinta fita ,gashi ya cika gidan taf da matakan tsaro, in zasuje kasashen waje sede duk inda tasa kafa yana Nan ko kuma sakataransa na Nan kusa da ita , Sam bata sakewa, da ace ita kazar sake ce da Allah kadai yasan me zatayi. "ni zan wuce , nasan Alhajin Allah nacan yana duba time tin dazu,..." Khady ta fadi tana bude gidan baya tashiga domin daman dreva ne ya kawota.. "Alhajin Allah manya,, duk tsoronsa fa karkije a sosa miki inda shi be sosa miki .." cewar na'eema, khady ta kyalkyake da dariya  Hadi da nunawa na'eema dreva din khadyn dake gaban motar Alamar tayi shiru karya jisu. "Afff...." Na'eema tace Hadi da rufe baki, khady takai mata dukan wasa sukayi  Yar dariya, kana sukayi sallama dreva yaja khady suka fice a gidan, Na'eema ta juya zata koma part dinta, taga Aeezad ya fito daga part dinsa hannunsa rike da car key, ta kallesa taga shi ko kallonta ma beyi ba tamkar be ganta ba, ya nufa motarsa yashiga yaja da kansa ya fice a gidan. Na'eema ta daskare a tsaye ba karamin mamaki Aeezad ya bata ba yau, ganin yadda bebi ta kanta ba, mamaki ya tsaya mata a wuya wai yau Aeezad ne ze dawo ya iya fita ba tare Daya Addabeta da laguda ba. "Tafi nono fari " na'eema ta fadi Hadi da daga kafad'arta ta nufa part dinta. 

    5:pm tini ta gama girkin dare , daman girkin kadai takeyi a gidan shine aikinta, akwai ma'aikata kusan goma a gidan masu share-share da wanke wanke, kasancewar gidan nada tsananin girma kuma ga yawan part's,kullum se an gyara kowani part sbda baban Noor na yawan yin baki abokan Aikinsa.  Zaune take a tamfatsetsen falon kasa, ita da yaran sunata bata labarai iri-iri wasu ta gane wasu kuma Sam bata ganewa,mahaifiyar yaran tana sama domin yau weekend ne ranar hutunta kenan, bata cika sakkowa kasa ba in ana weekend tafi zama a sama, Baban Noor kuma yana part dinsa. Kaman daga sama taji an turo kofar falon baki dauke da sallahma Kasa-kasa a natse, tin kafin yayi sallama tasan shine ya shigo sbda taji  kamshin turarensa tin before ya bude kofar shigowa falon.  zubo masa dara-daran idanuwanta masu kyau  na fitar hankali Tayi se wani lumshewa idanuwan nata keyi cikin salon fisgar wanda ake kallo, ita haka idanuwanta suke, kullum cikin yauki suke. Maida kofar yayi ya kulle  ya jingina bayansa da kofar shigowa falon, yana mejin zuciyarsa na Wani irin harbawa cikin hanzari, sbda zuro masa idon da tayi,, shima zuro mata dara-daran idanuwansa yayi narkakku sede basu Kai nata narkewa ba,  sanye take da rigar zaman gida faraa sol me rodi-rodin d'awisu a gaban rigar cikin adon red-red, yayin datasa hula red a Kanta. Tamkar An kara masa matsifar dake damunsa haka yaji Nan da Nan yayi losing controlling, idanuwanta suka masa kisan gillah, kwata-kwata abinda yakeji bazeyu ya iya jurewa ba. "Wayyo Allah nah! Zuciyata namin zugi Me kunah!" Ya fadi Yana me dafe saitin zuciyarsa wadda ke barazanar fashewa daga ciki, Kawai seyaji wasu hawaye masu Azabar zafi tamkar ruwan Daya kusa tafasa suka wanke masa kyawawan kumatunansa, shi irin Mutanen Nan ne marasa juriya a kan abinda yakeji mara dadih a zuciyarsa, Jarumi neshi me firgita maza, Amma a Wani fannin shi rago ne!.




Paid book ne naira dubu Daya,  0542793718 Saadatu Abdullahi gt bank 08101626484.

🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
       💖💖💖💖💖💖💖💖💖
                *NAMIJIN ZUMA*
🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
      ❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥
(Love And Romantic Story)

https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS
Free page group

SAADATU BINTU ABDULLAHI (Writer of kyautar Allah)
Free page8
Ganin hawayen dake zirya bisa kuncinsa ya matukar dagawa nabeelah hankali, Nan da Nan Jikinta ya hau  rawa ta tashi daga  inda take tana fadin "meya faru? Meyasa kake kuka?"ta iso inda yake tsaye, ta kara zubo masa idanuwanta dasuke cike taf da tashin hankali. Yaran suka zubo musu Ido, tini suka iso inda Aeezad yake tin shigowarsa suka masa oyoyo, Amma sam be kula dasu ba, abinda yakeji a Zuciyarsa yafi gaban ya fahimmci komi dake gudana a duniya yanzu, tini brain dinsa ya tsaya chakk daga dukkannin ayyukansa,. "Meya sameka?'' Nabeelah ta kuma tambayar hnkli tashe, be bata amsarta ta farko ba se kallonta kawai yakeyi, yayinda fararen hawaye masu azaba da rad'ad'i keci gaba da zirya a kan fuskarsa.  "So kakeyi ka dagamin hankali a kou ? " Nabeelah tasake fadi yayinda takejin kanta kamar ze fashe ji take kmr ta fasa kukan itama, ganinsa tsaye gabanta Yana kuka ba karamin daga mata hankali yakeyi ba, hawayensa dake zirya kan kuncinsa tanajin saukarsu a masaukin zuciyarta zafi rau!. "Rasuwa akayi?'' ta kuma tambayarsa a rude har ynzu yaki bata amsar komi kawai se kallonta yakeyi tamkar an dasata a gabansa, a zahiri tana ganin kmr Yana jinta, a bad'ini Sam baya jinta kawai de yaga bakinta na motsi. "Kayimin mgna pls..." Ta fadi a matukar tashin hankali yayinda kwallar tashin hankali suka subuce mata Nan da Nan itama kuncinta suka jike  sharkaf da hawaye daman akwaita da Arzikin ruwan hawaye. Ganin  haka ya matukar dagawa yaran hankali musammanma Noor shima Nan ya fara hawaye, Nasmah Kam se binsu takeyi da Ido ta rasa yazatayi.  Ba tare da nabeelah tayi Aune ba , kawai taji Aeezad a jikinta ya mata wata iriyar runguma tamkar zasu fadi kasa ita dashi, batasan sadda itama ta kankamesa sosai a cikin   jikinta ba,, suka sauke wata iriyar gwauruwar ajiyar zuciya a lokaci guda, still Aeezad be bar kwallah ba, yayinda  wata Azababbiyar ni'ima dayakeji tana ratsashi tin daga tacin kafarsa har zuwa tsakiyar kansa, Nan take duk wata kafa me Aiki taci gaba da Ayyukanta a jikinsa, akasin da da komi ya tsaya masa cakkkk. "Meya samu babyn Nabeelah  yaketa kuka?'' nabeelah ta fadi cike da dmwa ita tini nata kwallan ya dauke, Amma tanajin saukar nasa kwallan a gadon bayanta. " "Bansan meke damuna mommy,,,,kawai inaji kamar zan haukacee, Wani Abu na damuna Amma bansan menene shiba...", Ya fadi da dasashiyar muryarsa da nabeelah bata tabajin irinta ba se yau. Zare jikinta tayi daga jikinsa, da kyar ya saketa sbda yanajin niimah a jikinta ga kamshinta daketa ratsashi tako ina,yanajin sasssucin damuwarsa Daya rungumeta beso ta kwace daga jikinsa ba. "Babyna!'' Nabeelah ta fadi byn ta zare jikinta daga nasa ta zubo masa idanuwanta, idon Aeezad ya kara kureta dashi duk yabi ya kuma narkewa, data kirasa da babyna  seda sounds dinta yayi amsa kuwwa doubles a lokaci guda a zuciyarsa.    "Kwayoyin idanuwanka Suna gayamin kanada damuwa sosai, meyasa bazaka gayamin damuwarka ba ?'' nabeelah ta fadi tana Kai hannayenta ta share masa hawayen kan fuskarsa, wanda zuwa ynzu sun fara tsagaitawa. "Bansani ba mommmy!'' ya fadi yayinda yakejin kmr zeyi ihu, shi kadai yasan me yake fuskanta a zuciyarsa. Noor ya kuresu da Ido, Nasmah ma ta kuresu da Ido, zuwa ynzu Noor  ya dena  kukan ganin su Nabeelah da Aeezad sun dena Suma. Girgiza Kai kawai nabeelah tayi, ta kamo hannayensa da soft hands dinta Nan da Nan Wani laushi ya hadu ya haifarwa da jikin Aeezad  jin Wani yanayi me wuyar fassaruwa, seda ya lumshe idanuwa ya sake budesu a kan kyakyawar fuskarta. Ta kamo masa hannayen nasa zuwa tsakiyar falon, zaunar dashi tayi a kan kujerar 2ctr tabi ta zauna kusa dashi, ya kara matsota sosai ya daura kansa a kan kafadarta ya daura hannunsa Daya kan cinyarta, seda ta dago ta kallesa sbda ajiye hannunsa dayayi a cinyarta  kawai se rungumar dayayi mata dazu ta dawo mata rai dabadan ta kula yana cikin damuwa ba da be isa ya  rungumeta ba, musammanma irin rungumar dayayi mata dazu, tabbas ta amsa a jikinta over, tanaji ta kasanta ta jike sharkaf,  ita irin matannan ne masu saurin jikewa in har namiji baligi ze tabata to tabbas se gabanta ya jike, shiyasa take guje masa bataso Yana taba mata jiki tinda ya balaga inya tabata seta jike ta rasa dalilin hakan, kuma bawai a kansa takeji ba a kan kowanni namiji na duniya takeji, data taba soyayya da Wani Habib haka tadingaji daya  tabata data jike gashi shidin shegen San jikine dashi wai danma bata sakar masa fuska da har nonuwanta seya mammatsa, Amma sam bata yadda rirrike mata hannun dayayima Dan lokacin ta afka giyar soyayyar sane bata tabajin soyayyar namiji a ranta ba kmr Habib at the ending sukazo sukayi break-up sabodashi aurenta kawai yakeso yayi ita Kuma har yanzu bata shirya Aure ba, again kuma shi Dan masu kudine  ya fito daga babban family tasan inta auresa zatasha wukakanci a family dinta, itafa a ka idarta tafiso ta Auri dai-dai da karfin gidansu ta yadda ba Gori a tsakani.  "Me yake damunka ka gayamin pls babyna in kuma ban Kai ka gayamin ba shikenan,..." "Bansan meke damuna ba ..." Ya bata amsa Hadi da tabbacin mgnrsa a kn fuskarsa, ta dago ta cire kansa a kafadarta ta kallesa taga tabbacin mgnrsa a kn fuskarsa. "Shine kake kuka?' Ko damuwar rashin sex dinne?'' Aeezad yagirgiza mata kai Hadi dacewa "No..." "Ka gayamin gaskiya na'eema ce ta hanka abun?'' yadda tace abun yasashi yin Yar dariya ya kara cemata "no...", ''karkamin karya nagani..." Ta fadi Hadi da sunkuyar da kanta kasa seda tayi maganar kuma setayi tunanin dama batayiba. ya fahimci me take nufi tana nufin taga burarsa a tashe, haka kawai yaji tsigar jikinsa ta tashi gabansa ya kara tashi damanshi sometimes gabanshi a tashe yake haka halittarsa take Wani lokaci kuma ta kwanta. "koda kikaga Burana a tashe wlhi ni ba sex ne, damuwata Ynzu ba, ni banma tunanin sex din kawai jarabace kesa gaban nawa tashi Nature ne,,,kinde san halitta ta, wlhi ba sex ne dmwata ba, ni kaina bansan damuwata ba mommy..."    Kur ta kuresa da Ido sosai cikin nazartarsa    Sam baya karya inde ya fadi Abu to haka ne, a kan fuskarsa take gane gaskiyarsa. "Meyasa wannan Karan ba na'eema bace problem din ko kaci gaba da zina ne?'' Aeezad yace "Wallahi aah mommy nariga na miki promise bazan Kara cin mace ba insha Allahu in har bata Aurena ba..."  "Toh Allah yasa...Damuwarka Allah ya yaye maka , koma menene Ubangiji yafimu sani Muna rokonsa daya warware mana kuma ya yaye mana..." Cewar nabeelah. Aeezad ya amsa da " Amin  Rabbih .." Yana mejin zuciyarsa kmr bashine ke cikin damuwa ba, haka kawai yake jin raguwar damuwansa.."yunwa nakeji mommy..." Ya fadi Yana me shafa cikinsa shi se yanzu ma yasan akwai ciki a jikinsa har ya fahimci yanajin yunwa, rabonsa da abinci ma ya mance sede Yan ciye-ciye Suma se yaga yunwa na masa barazanar illah kana yake  iya sa Wani Abu a cikinsa. Cikin hanzari ta mike jin yace yanajin yunwa ta nufa dinning room ta zubo masa tuwo      miyar kuka favorite food dinsa kenan se farfesun naman kaza ta hado a Trey ta kawo masa gabansa ya kalli Trey din data ajiye a table din gabansa ya kalli yaran da zuwa lokacin hankalinsu ya koma kan TV suna kallon cartoon. "Ki bani a baki mommy .." ya fadi Yana shagwabe fuska Hadi da kallon tula-tula din nonuwanta sun ciccika taf ta cikin rigar jikinta.  "Naki..Kaci Da kanka."cewar nabeelah Data fadi a takaice. Sam bemaji me tace ba idanuwansa na Kan kallon nonuwanta luntsun-kuntsun. "Gaskiya mommy nonuwanki sun Kara girma Tantsan-tantsan!..." Ya fadi ba tare ma dayasan ya fadi ba kawai mgnr subuce masa tayi, dayaji a bayyane yayi mgnr ya kulle bakinsa Hadi da kallon yaran dake falon ya dawo da dubansa ya kalleta ta watsa masa wani kallo, shi kadai yasan ma'anar kallon, seya mata lefi take masa irin wannan kallon.  "Ammmm... sorry pls..." Ya fadi Yana kallonta Sam batabi ta kan meyace ba ta juya ta zubawa TV Ido, shiyasa sometimes batasan sakin masa fuska sosai , gashi ynzu ya fadi mgnr da bataso ya fadi. Aunty hafsat ce tashigo falon idanuwanta suka sauka a kansa shima kallonta yakeyi, Sam ya mance ma da ita a duniyar an, wai ashe ma gidanta yazo. Zaunawa tayisuka gaisa da Dan uwanta kana suka fada hirar rayuwa, suna hirar yanacin tuwon Hankalinsa kaf yanakan Nabeelah wadda bata Sako musu baki Sam a hirarsu, daman in suna hira bata Sako baki,.Noor ne ya tinkaro inda mamansa take ya kalli Aeezad kana ya maida dubansa kan mommynsa yace "mommy dazu Uncle dayazo yadinga kuka, toohhh..tohhh tohhh ..se kuma ya rungume Aunty, ta dinga bashi hakuri, shine suketa hira tanata bashi hkri munajima nida Nasmah yace wai nonon Aunty ya kara girma....." Kmr an tambayesa ya hau raftago zance, daman yaron yanada azabar surutu sede be iya magana sosai ba, shi hadda ce dashi da Anyi Abu Daya haddace, BBC neshi me zaman kansa. Nabeelah tayi tsumu-tsumu yayinda zuciyarta tadinga bugu da karfi na tashin hankali, shiyasa akace in yaro na guri kar kayi Abu sbda se kaga kmr beji Nan ko yanaji tass,,,Adduarh nabeelah tadingayi Allah yasa kada aunty hafsa ta gano me Noor ke cewa, Aeezad Kam ko a jikinsa, illa kawai ya kure yaron da kallon mamaki, ya kasa mgna. Aunty hafsat ta fahimcesa Amma se tayi kmr bata fahimta ba. " Bakaje sallah ba gashi har an Tada sallar ma ?" Cewar aunty hafsa daketa Ayyane Ayyane a ranta , yaro kuwa yana fada yaga bata tankasa ba ya fice zuwa part din babansa yaje ya Kai masa rahoto domin yaron Dan rahoto ne a kallah befi 5yrs ba a Ido zakaga kmr beda waysu nanko karr yake. "Inaji kawai senaje gida zanyi sallah.."  cewar Aeezad, yanaso yayi sallah Amma ba hali sbda yaji wandonsa ya jike, sbda kallon nononta kawai dayayi, a fari bayajin hakan a kanta yauce rana ta farko daya farajin hakan a tattare da ita,  yasan kawai Dan sperm ya masa yawa ne yasa yaji hakan daya kalli nonuwanta.   Tsaf ya cinye tuwon suna hira da Hafsat ita Kuma tanata nazarin abinda Noor ya gaya mata, daman ba yauce rana ta farko data saba ganin Aeezad na rungumar Aunty nabeelah ba Amma kuma abun yayi yawa sbda Aeezad yayi girman daya dace ace ya bar rungumarta sbda ba muharraminta bane. Aeezad be bar gidanba se wuraren 8:pm badan ransa naso ba ya bar gidan ya nufa gidansa yayi wanka yayi sallolin dake kansa, Sam bebi ta kan na'eema ba ya kwanta a part dinsa dukda ba bacci yayi ba se zirya
kawai yakeyi a daki yana tunani iri iri har yanzu ko za a kashesa besan meye dmwarsa ba shide yasan Yana cikin dmwar dabe taba shiga irinta ba sannan akwai abinda ke damun zuciyatsa wanda be sani ba ya kasa fahimta!.  Seda yayi sallarh asubahi kana ya kwanta bacci ya figesa da kyar se mafarke mafarke yakeyi iri-iri.  

🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
       💖💖💖💖💖💖💖💖💖
                *NAMIJIN ZUMA*
🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
      ❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥
(Love And Romantic Story)

Wannan littafin nawa naira dubu daya yake  game bukata 0540703718 Saadatu Abdullahi gt bank. 08101626484.

https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS
Free page group

SAADATU BINTU ABDULLAHI (Writer of kyautar Allah)
Free page9
Garin Kano.
Kimanin karfe goma na daren yau asabar. Alhaji Rabi'u tsaye yake a kayataccen falonsa, Wanda yaji kayan Alatu yagaji Kai dagani kasan mamallakin falon yaci ya tada da kudi. Dogo neshi  yanada kiba sosai,  kallo Daya na masa na fahimci yanada shekarun da Akalla baze wuce 50yrs ba, Amma a ido se kace yakai 70yrs.  Zagaye kawai yakeyi a falon ba kakkautawa yayinda yake sanye da jallabiya nude color, idanuwansa sanye da farin glass, sun kad'a sunyi jajawur, ya rasa ina zesa rayuwarsa se zirya yakeyi a tangamemen falon,  ko ganin girman falon  da fadinsa bayayi. "ina baze yuba wlhi!'' ya fadi da karfi tamkar zararre, yayinda yakaiwa bango naushi cikin kunar zuciya,,. "Wallahi sena kasheshi! Ni rabi'u nine ajalin wannan tsinannan yaron!'' ya fadi yana meci gaba da zagaye a falon,. Wata farar mata ce ta turo kofar falon tashigo me matsakaicin kyau,  ta tsura masa Ido, tana kula dashi a kwanakinnan dukya rikice yazama kamar mahaukaci,gashi ba fuskar daxata tambayesa meke damunsa, daman tini zaman hakuri takeyi dashi ba karamin Azzalumi bane Kawai darajar yara kesata zama dashi. Ajiyar zuciya hajiya Madina tasauke tana me kara kallon face dinsa a sace, kallo Daya ta masa tayi hanzari dauke kwayoyin idanuwanta a kansa sbda tsoronsa datakeji. Rissinawa tayi Hadi dacewa "Alhaji Aminu da Alhaji nuhu sun iso shine nace bari a maka magana, su karaso Nan n...." Ai be bari ta karasa ba ya hau matsifa daman a sama yake. "gidan bakonsu ne? Koke kikace su tsaya waje? Se kiyitamin Iko da gida kamar da kudin ubanki nasiya gidan, tinda bada kudin uwarki da ubanki aka ginamin gidana ba, kije kice su shigo...gida kmr gidan ubanki, ke kanki ba a bakin komi kike a gareni ba, duniyata tafimin ke sau dubu, ni sex dake ne kawai amfaninki a gidannan , kuma inada kudin dazan yi sex da mata goma a rana daya,dake da gindinki din Banza, jaka kawai dangin tsiya, Yar iska!.."  Hajiya Madina tayi shiru tana mejin zafin kalamansa a cikin zuciyarta Amma ba yadda zatayi inda sabo ta saba dacin mutumcin Alhaji rabi'u. " fitarmin a falo bansan ganinki!'' ya fadi cikin tsawa,cikin hanzari ta juya ta bar falon, yabi Bayanta da tsuki shifa dabadan yaran data haifa masa guda biyu ba duk mata wlhi shima da baze zauna da ita ba, Allah yasa masa San yaran data haifa masa, ita dince beso, saboda daman tin asali ba  auren soyayya sukayi ba ita dashi, irin Auren hadinnan ne, mahaifinsa  ya hadasa da yar me masa noma, mahaifin Alhaji rafi'u nada rufin Asiri sosai mutum ne nagari, mahaifin Madina shike masa noma a wata gonarsa, rafi'u beso Auren madinaba kwata-kwata Amma ba awa mahaifinsa gaddama dole yasa ya auri madina, rafi'u irin Mutanennan ne, marasa wadatar zuciya yanada hangen na gaba dashi, Sam bashi da godiyar ubangiji, yanada San kudi, shide kudi kawai, kudi sunfi masa komi na rayuwarsa ta duniya dadih, rabi'u ma'aikacin soja ne, yayindaya jima a aikin soja, shine kasa da Aeezad Amma sam hakan be masa ba, kasancewar shi  rabi'u mutum ne me sata da son zuciya, to zuwan Aeezad ya tsayar da komi, ko zasuyi magudi ba dama Dan haka duk yabi ya tsani Aeezad a duniyarnan  ba wanda rabi'u da Aminansa guda biyu  Aminu da nuhu suka tsana kamar Aeezad sunyi sunyi su kaudasa yana kaucewa kaidinsu, a kullum tunaninsu da kulle kullensa a kan Aeezad yake, su bakin cikinsu ya akayi yazo ya fisu komi ya fisu kudi ya fisu mukami, bayan kwanan Nan ya fara aikin soja ko rabi be Kai jimawarsu ba. Aminu da nuhu Suma duk ARMY ne Amma duk suna kasan Aeezad ne,. Karasowa sukayi cikin falon ko wannensu sanye da babbar riga a Ido dattawa ne Amma a ciki ba haka bane babban ciwo na dawainiya dasu wato (Hassada) ciwo me wuyar warkewa kenan. A Ido dukkaninsu bazasu girmewa Alhaji rabi'u ba. "lafiya Alhaji da Kiran meeting a darennan?'' cewar Alhaji musa bayan sun iso falon sun zauna A kan kujerar 2ctr. "Ai da daddare mugu ke yawo...* cewar Alhaji rabi'u. "Wannan haka yake,, duk Wani mugu se dare ya tsala yake bayyana..." Cewar Alhaji nuhu. "Tinda mukaganka a haka munsan tatsuniyar gizo bata wuce ta k'ok'i. "Cewar Alhaji nuhu fuskarnan bakikirin shima se uban zane irin na gobirawa.  "Tabbas...ai bazamu dena meeting dinnan ba harse mun bude Ido munga tsinannan nan baya duniya .." cewar Alhaji musa. Alhaji rabi'u ya kwalkwale da dariyar mugunta a rayuwarsa babu Labarin dayafi masa dadih kamar ace wai ya bude Ido yaga yaronnan baya numfashi a doron duniya, Yana mutuwa shi zeyi cuku-cuku ya rike commander, shida abokansa susha shagali. Se yanzu ne Alhaji rabi'u yasamu ya zauna da murmushi a kan fuskarsa yace "tabbas wannan karon se munyi galaba a kan tsinanneN da bayajin mgnr kowa hatta na gaba dashi tsoronsa sukeji tomu bama tsoronsa .."ya karashe Hadi da fashewa da dariya.""ah bade girin girinba a bari a gani in zatayi Mai..." cewar Alhaji nuhu. Alhaji musa ya amshe da "Gaskiya Kam, domin wannan yaron tsoro yake bani me tsanani, wannan yaron yaFi ifritu minaljinnu kaidi, komi muka shirya masa seya kauce.."   ''wannan Karan be isa ya kauce ba ko ubansa wanene!" Cewar alhaji Rabi'u. "Yesss haka mukeso... Tabbas dase mun zuba ruwa a kasa munsha...Amma ya tsarin yake? Cewar musa. Alhaji rabi'u yace "Yan fashi nayi haya daga garuruwan arna, irin manyan Yan fashinnan domin su gama mana dashi,,dabadanma jirgi yabi zuwa katsina ba ai da tuni angama dashi, da sede kuji labari, na gama tsara komi kawai yabi jirgi zuwa katsina tsinannan yaronnan, yadda kukasan kamar an shaida ma shegen yaron gadar zaren dana shirya masa.  " Alhaji nuhu yayi Wani shu'umin murmushi kana yace "wannan yaronnan tsinanne ne na karshe shu'umin ne,  ,.." Alhaji musa ya amshe da "Yaro ne Amma yanada brain tamkar yana Aiki da aljanu, dubafa kaga yadda mukasha d'ana masa tarko Amma sam baya kamasa...wannan in kakaga an turesa da kmr wuya, bango neshi na karfe turesa se Wanda ya shirya..."  "Ni na shirya..." Cewar Alhaji rabi'u. A tare nuhu da Musa suka amsa da "Muna bayanka ranka shi Dade .." Alhaji rabi'u ya ajiye hannu, Musa ya daura hannunsa kan na Alhaji rabi'u, nuhu ya daura nasa, suka kalli juna kana Alhaji rabi'u yace  "tabbas a wannan karon se munga bayansa mune ajalinsa..."  Alhaji musa ya amshe da "Tabbas, domin sarkin yawa yafi sarkin karfi, tako Wani  hali semun kasheshi!" "Tabbas!!!" suka hada baki gun cewa tabbas. Haka suka dinga kulle-kulle iri-iri na yarda zasu kashe Aeezad ba tare da ansan su suka aikata ha, sune har karfe Biyun dare sunata shirya hatsabibanci kana kowanne ya nufo hanyar gidansa zuciya fal cike da rashin imani.

*katsina State*
Yau satinsa biyu, a garin katsina, kullum cikin ziryar zuwa gidan Aunty hafsat yakeyi,  in beje ba hankalinsa baya kwanciya,kwata-kwata baya cikin nutsuwarsa duk yabi yayi zuru-zuru kullum a gigice yake, for now de ya fara tunanin Anya ba Aljanu ne dashi ba, Anty hafsa Kam kullum cikin tunanin meke kawosa gidan kullum take, haka kawai se zuciyarta ta bata saboda yaranta ne, a fari kenan, daga baya ta fahimci gaskiya saboda Aunty nabeelah yake zuwa gidan, sbda inyazo be ganta a falon ba se  ya kasa zama, harse ya bita inda take, ba Aunty hafsat ba har mijinta baban Noor na Ankare da hakan, kawai de sun zubawa sarautar Allah Ido ne, aunty hafsa Kam abubuwa da dama na Aeezad sun fara bata tsoro, ta fahimci  in har bega Aunty nabeelah ba inyazo setaga kamar ze haukace. gabaki daya ma ya chanza rayuwarsa, ada seyayi watanni besamu  yazo  gidanta ba, inko yazo befi ma yazo sau daya ba a daddafe kuma yake zuwa,Amma yanzu inyazo seya wuni cir a gidan tin daga safe har dare, se wuraren 10:pm yake iya barin gidan da kyar.  Na'eema Kam Sam Aeezad be nemeta ba, Dan haka itama kwata-kwata batabi ta kansa ba, tanata hidimar gabanta, kawai jira takeyi ya bar garin tayi tafiyarta Egypt , dabadanma mommy tace dole seya tafi ba,ita danta ita ai da tuni tabar garinma,Amma fa a kullum cikin tunani takeyi a kan meya samu Aeezad wannan Karan be dameta da jarabar Nan tasa ba, tabbas tasan gaskiya da walakin goro a miya, sede ita bame kulawa bace, itafa dadih ma taji, tinda yadawo sau daya taje bangarensa shima seda ta gayawa hajiya rafi'ah komi na cewar tinda yadawo be kusance taba kuma bezo part dinta ba, shine yasata taje ta gaidasa, sama-sama ya amsa saboda ya fara gajiya da rainin na'eema ta bata masa Rai sosai ranar daya ganta da kawarta dande kawai baya ta ita ne amma ta kona masa Rai sosai.  

Kamar kullum se 10:pm ki after ma yake barin gidan,  haka yauma ya bar gidan, zuwa gidansa, Yana shiga gidan tin kafin ya zauna kan kujera yaji gidan dukya ishesa. "Inasan inga mommy again! I want to see her againt!..." Ya fadi a bayyane, yayin dayakeji kmr  ze haukace,haka yakeji in baya kusa da ita se yaji kamar zeyi hauka. har Wani ciwo yakeji kansa na masa yau, kwata-kwata baya iya Wani baccin Arziki a rayuwarsa bacci ai sede barawo, idanuwannan nasa sun  kuma bulu-bulu, duk yabi ya rude ya rikice ya fita a hayyacinsa,. Bathroom ya fada yayi wanka ko zesamu sassaucin abinda yakeji a zuciyarsa da gangar jikinsa. Be taba jimawa a bathroom irin na yau ba,  seda ya kwashi 20mnt Yana watsawa kansa ruwa saboda yaji saukin abinda ke cikin kan nasa, da gangar jikinsa,Amma ina beji saukin komi ba,harya gaji ya fito yagoge jikinsa, ya shirya cikin kayan bacci light ash color, riga da wando abinda da kalar hutu, ba karamin amsarshi kayan baccin sukayi ba, yayi  Matsifar kyau,. Kwantawa yayi a kan tamfatsetsen gadonsa, ya zubawa gefe Daya ba dakin Ido, Nan ta fara masa gizo ya tashi zumbur Yana fadin "mommy!''' yaga ta bace masa, lumshe idanuwansa yayi ya tura hannayensa cikin sumar kansa, kawai se yaji hawaye na zirya bisa kuncinsa ya rike sumar kansa da karfi, abinda yakeji a zuciyarsa zuwa kansa bana lafiya bane. "Haukacewa zanyi!'' ya fadi Yana kuka kamar karamin yaro,kukansa me fidda sounds, se juyi yakeyi a kan bed din, yafi karfin 1H a wannan yanayin, yayi kuka har seda idanuwansa sukayi jajawur, shifa Ya fara tunanin mashi mahaukaciya ne ynzu. Kamar an tsungulesa ya tashi ya dauki Daya daga car key din motocinsa, ko waya be dauka ba,  ya ziraro takalma abai-bai ba tare ma dayasan ba dai-dai yasako takalman ba, ya fito  harabar gidan, yashiga motarsa yafigeta tini aka bude masa get din gidan, ya fice daga gidan a guje, ma'aikatan gidan nata mamakin ina  zeje cikin darennan ko tunanin kansa bayayi kuma cikin dare har haka, lokacin Ana  neman After 12:am ne, Addu'ur'in kariya daga sharri kawai  ma'aikatan suka bishi dashi.

Direct gidan Aunty hafsat ya nufa, su kansa ma'aikatan gidan sunyi mamakin ganinsa da darennan sbda be saba zuwa ba. Aka bude masa get ko packing din Arziki beyi ba ya fito daga motar , mukullin motarma cikin motar ya barsa,. Yaci sa'ah falon gidan a bude ya danna Kai yaga babu kowa a falon, tini aunty hafsat da yaranta suna sama sunkayi bacci kasancewar gobe monday. Direct bedroom din Aunty nabeelah ya nufa a kasa dakinta yake,. Tsayuwarsa a kofar dakin nata yaji Wani irin kamshi ya ratsashi me shiga Brain, seda ya sauke ajiyar zuciya, ba tare Daya ankare ba kawai sede ya tsinci bakinsa a kan kofar bedroom din nata ya manna masa kisses uku at one time, seyaji Wani irin mugun dadih da niimah sun ratsashi Nan take yaji sasssucin matsifar da yake ciki. A hankali Ya tura kofar dakin ya shigo, idanuwansa da nata suka sarke cikin na juna,tsaye take ta gama shirinta cikin  kayan baccinta kenan yashigo hamdala tayiwa ubangiji da yanzu tsirara ze ganta da ace batasa kayan baccinba,domin ita inta fito daga wanka, bata tsayawa daura Wani towel data goge jikinta shikenan, tsirara take fitowa ta nufa Waldrop din kayanta tasakan. Kallon mamakin ganinsa tashiga binsa dashi, kmr ance ta kalli kafafuwansa taga takalman kafafuwan nasa abaibai yasasu ta zubo masa Ido ta fara tunanin bashi da lafiya gaskiya komi nasa ba nutsuwa yanzu..  shikam gogan daga lallausar kafafuwanta ya fara kallonta har zuwa fuskarta, rigar baccin jikinta tasauka kasa sosai , ta matsifar yi mata kyau peach color ce me flower dark Blue, kanta sanye da hula dark blue se kamshi take  bulbulawa, tako ina ta cika taf, nonuwannan ta kamesu cikin bra batasa bra Amma haka kawai yau tasa  bra  kamar tasan zezo da yanzu yananan Yana kalle mata nonuwa a hakama tana kallonsa se kallon nonuwan yakeyi da cikakkun duwaiwuka ta. "Takalman kafafuwanka abai-bai kasasu? Anya kana lafiya kuwa Aeezad?" Ta fadi tana kallon kafafuwan nasa. Kallon kafafuwan nasa yayi shi se yanzuma datai magana yasani,cire takalman yayi daga kafafuwansa ba tare dayace komi ba,se yanzu ya kara yadda da dagaske ya haukace.   " tukunnama...  Lafiya kazo cikin darennan?'' aunty nabeelah ta fadi se Kara kallonsa takeyi duk yabi yayi zuru-zuru, 2 days Sam baya Wani cin abinci sosai ta kula da hakan. Ba tare Daya bata amsa ba ya karasa kan bed dinta ya kwanta ya juyo ya zubo mata Ido tanajin sadda taji yayi kutt wato hadiyar yawu. Kallon mamaki Aunty nabeelah tadinga binsa dashi yayin da mamakinsa ya ninku A ranta,ta kalli agogon dake manne a bedside taga shabiyu da rabi ma ta gota.  "Bakaje gida bane? Dare fa yayi'' ta sake fadi  cikin mamaki, be bata amsaba, , se kallonta yakeyi kamar yau yasaba ganinta. "Kanaji ina maka magana ka Wani zubomin idanuwa kamar kaga sabuwar halitta..." Nabeelah ta fadi a hasale, nanma be tanka taba se kallonta kawai yakeyi bako kyaftawa, ba karamin nutsuwa yake samu a kallon nata ba, ya fahimci in Yana kallonta yana samun saukin komi dake damunsa. "tashi ka tafi ni bacci zanyi dare nayi wallahi.." Cewar Aunty nabeelah dataga yanama gyara kwanciya ne a kan gadon nata. Kamar daga sama taji yace "Wallahi Ai a Nan zan kwana ni....."


Littafinnan na kudi ne, gameson Namijin zuma da Namijin duniya ze biya nera dubu daya da dari biyar kacal 0542703718 Saadatu Abdullahi gT bank. 08101626484.


*🤝 SDEENDTM DATA      SERVICES🤝*
*MTN* .                     *Airtel*
1GB = ₦300.         1GB = ₦300
2GB = ₦600.         2GB = ₦600
3GB = ₦900.         3GB = ₦900
4GB = ₦1200.       4GB  = ₦1200
5GB = ₦1500.       5GB = ₦1500

*GLO* .                      *9MOBILE*
1GB = ₦350.         500Mb ₦250
2GB = ₦700.         1GB ₦500
3GB = ₦1050.       2GB ₦1000
4GB = ₦1400.       3GB ₦1500
5GB = ₦1750.       4GB ₦2000

*VALIDITY: 30DAYS/1MONTH*
For cable subscription or sell recharge card
Call this number or whatsapp
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
*🪀08066268951*


🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
       💖💖💖💖💖💖💖💖💖
                *NAMIJIN ZUMA*
🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
      ❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥
(Love And Romantic Story)

https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS
Free page group

SAADATU BINTU ABDULLAHI (Writer of kyautar Allah)
Last free page.

game bukatar wannan book din ya tuntumi wannan lambar ze biya nera dubu daya domin karatun wannan littafin 08101626484.

Last Free page10
Zaro idanuwa Nabeelah tayi jin furucinsa, Sam tasan bada wasa yakeyi ba tinda harya rantse. "Ka kwana a Nan a kan me? Dallah malam tashi ka tafi gidanka gun matarka wlhi bazaka kwananmin a Nan ba..."cewar nabeelah datayi mgnr tana kallonsa se gyara kwanciya yakeyi kamar dakinsa. "Dan Allah Dan Annabi Aeezad ka tashi ka tafi gidanka ka rufamin asiri..." Nabeelah ta fadi cikin marairaita kamar zata fashe masa da kuka.  Tashi zaune Aeezad yayi jin tace wai ya rufa mata asiri, ya zaunna ya jingina bayansa da fuskar bed dinta, idanuwansa na kanta,ya Dan hade Rai yace "in rufa miki asiri kamarya mommy?  Sekace nace zan kwana a kanki,,a dakinki fa zan kwana ba a kan mararki ba mommy..." ya fadi idanuwansa kyar a cikin kwayoyin idanuwanta ba kunya ba alkunya ko alama beji nauyin gaya mata abinda ya gaya mata ba. Nan da nan annurin kan Fuskar nabeelah ya dauke, wato danta sake dashi ne shine yanzu mgnr iskancin nasa har ze dinga misaltata dashi. “Ka kwana a kaina Kai a waye? Ai sede ka kwana a kan gadon dana kwanta wlhi ni nafi karfinka…” nabeelah ta fadi a matukar hasale.  Ba karamin bugun zuciyar Aeezad maganar Aunty nabeelah tayi ba, wato tama rainasa kenan wai harshi take gayawa be isa ya kwana kanta ba, Lumshe idanuwansa yayi ya budesu s kanta mgnrta ta dakesa over seda idanuwansa sukayi red sbda bakin ciki , besan Meyasa ba ya daura mgnr tata a cikin zuciyarsa daram. “Very soon zaki mai-maita wallahi mommy, in baki maimaita ba ba sunana Ahamad Sunusi Ahamad ba wallahi!,,,” ya fadi ba tare dayasanma ya fadi ba kawai de ya tsinci bakinsa ne da magana.  Tabe baki Aunty nabeelah tayi ta gallara  masa harara kana tace “sekazo ka shakeni in maimaita ubana…” ta fadi cikin tsiwa. Humming kawai Aeezad yayi  shifa ya kula ba karamin rainasa mommy tayi ba,kodan taga yanace mata mommy ne besaniba. “Kaga ka tashi ka tafi wlhi kar wani yazo ya ganka a dakina… Kai ko badan wani ba be halatta ka kwana a dakina ba Ina baliga kana baligi…”  marairaicewa yayi a wannan Karan yace “mommy ki barni na kwana wlhi bazan boye  miki ba in bana ganinki wani irin damuwa nake shiga mara misaltuba, Kona koma gida bazan iya bacci ba…” Jim Aunty nabeelah tayi tana kallonsa a ranta tana juya kalamansa. Sakkowa kasa yayi kamar wani wawa,ya matsota sosai  ya tsugunno kasan guiwowinsa nabeelah ta zubo masa ido mamaki ya kuma kasheta ganin Aeezad uban yan class da girman da yauki yau shine a kasan guiwowinsa. “dan Allah dan Annabinsa (SAW) mommy karkice in tafi ki barni in kwana nan inta kallonki dan Allah wallahi inna tafi gida ji nakeyi kamar zanyi hauka… pls karkice in tafi inna tafi mutuwa zanyi, in bans ganinki…” kamar zeyi kuka yake maganganun. Aunty nabeelah ta tsuresa da ido duk kalamansa tana ganin tabbacinsu a kan fuskarsa. Ta rasa ma mezata ce masa ta bude baki zatayi magana dai-dai aunty hafsat ta turo kofar dakin tashigo daman tazo gaya mata ne gobe baban noor dawuri ze fita ta dafa masa break da wuri. Kawai idanuwan Aunty hafsat suka sauka a kan Aeezad dake tsugunno kasan guiwowinsa ta dawo ta kalli nabeelah dake tsaye suma zubo mata ido sukayi seda gaban Aunty nabeelah ya yanke ya fadi, tunanin ta ya Aunty hafsat zata dauki  yadda tazo ta tadda Aeezad tsugunne bisa kafafuwansa. Kallon mamaki sosai aunty hafsat  Kebin Aeezad dashi tadesan ya tafi dazu sede in dawowa yayi, duba time tayi taga dare ya tsala sosai. “Yawwah aunty hafsat kwara da kika zo… kinga aunty nabeelah tace wai bazan kwana a dakinnan ba,inata rokonta taki amincewa har tsugunnawa nayi kingani de gashi taki yarda..” Aeezad ya fadi kmr wa-wa duk yabi ya kuma rudewa ya rikice ya kid’ime kamar wa-wa haka yayi maganar.  Cikin kwayoyin idanuwansa kawai aunty hafsat ke kallo nan take taji zuciyarta na bugun uku uku a lokaci daya. “Ya Allah ka dubemu! Kasa kada abinda nake gani a idanuwana cikin idanuwan Aeezad su tabbata A zahiri…” aunty hafsat ta fadi a zuciyarta, ita kadai tasan me take gani a idanuwan Aeezad dagani kuma tasan abun zeyi Kamari. “A nan kuma zaka kwana Aeezad matarka fa?” Shine abinda Aunty hafsat ta fadi a zahiri cikin mamaki. Aeezad ya amshe da “tana nan mana Aunty hafsat… nide kawai a nan nakeso na kwana, wlhi in ban kwanaba, na tafi zuciyata buga wa zatayi in mutu kafin safiya , wani irin bugu ta kemin yanzu haka tamkar zata fito fili dan Allah ku temakamin ku yadda na kwana a nan dan Allah Aunty hafsat Dake da mommyna .. “ ya dinga magiya kamar wani mahaukacin zararre. Hafsat da nabeelah se binsa sukeyi da ido, aunty hafsat na hango tashin hankali da haukan duka duk a kwayoyin idanuwansa. “Be kamata ka kwana a nan ba Aeezad sbda ku ba muharraman juna bane, kome muke ciki yakamata mu dinga tunawa da Addini, kuma kaga ga iyalinka ka batta a gida be dace ka kwana nan ba kwata-kwata… kayi hkri ka tafi seka dawo dasafe dan Allah Abban babana…” cewar aunty hafsat. Nabeelah de tayi shiru kawai Tana Mejin dadin abinda Aunty hafsat ta fadi. Tashi Aeezad yayi daga inda yake tsugunne  ya koma ya zauna gefen bed din ya daura kafa daya kan daya yana kallon Aunty hafsat yace “wallahi a nan zan kwana Aunty , keda nabeela baku da Imani ko kadan, inata rokon ku in kwana a nan kunk’i kunata korata kamar kare, a dakin fa zan kwana Aunty bawai cewa nayi zan kwana ina cin mommy ba, ko kinji nace zanma taba mata jiki ne da kike mgnr muharrami  ni kuma tinda ga mayen gindi se in hauta da tattabawa har inyi haramci.. ni ba dan iska bane wallahi!” Cikin matsifa yayi mgnr danya fuskanci bazasu fahimci magiya ba. Ganin abun na neman fin karfin Aunty hafsat sbda yadda yake matsifa dan haka tace “Aah ba haka nake nufi ba blood,,,,” Aeezad yayi hanzarin amshewa da “haka kike nufi mana Aunty hafsat kawai kicemin dan iska maganar zatafi shigana…” aunty hafsat tayi hanzarin cewa “aah wallahi blood ,, kaga ba hk nake nufi ba kayi hakuri yanzu de ka kwana a nan din kawai bakomai ,.,,” Aeezad ya amshe da “ko bakice ba wlhi a nan zan kwana aunty ,,,kwata-kwata ku bazaku gane a wani hali nake ciki ba ni kadai nasan me nakeji a zuciyata.. “ ya karashe mgnr cikin marairaicewar da dolena aji tausansa. Tausan dan uwanta ya ratsa Aunty hafsat. Nabeelah ko ta tsaya tayi kasake ta kula aunty hafsat ma tsoron Aeezad takeyi. “Aiko sede in kwana wani Dakin kai ka kwana nan …” cewar Aunty nabeelah. “Wallahi mommy ko  ina kikaje sena biki tinda ni  ke nakeso nagani, in ban ganki ba hauka ke neman samuna, wlhi in kikaje ko wajen compound ne Nima zan biki can inde can zaki kwana…”  baki sake hafsat ke kallon Aeezad ta fara tunanin abun bana lafiya bane da gaske haukar yake neman yi. “Aunty nabeelah ki kwana nan din,, amma sede wani ya kwanta kasa wani ya kwanta kan bed…” cewar hafsat. Aeezad yayi hanzarin sakkowa daga kan gadon da bargo a hannunsa yace “Bakomai ni kasanma zan kwana…” ya fadi yana shimfida bargo a kasa ya ajiye pillow ya kwanta. Tausansa ya ratsa kaf zuciyoyin Aunty nabeelah da zuciyar Aunty hafsat, basu ba duk wata halitta dake kallonsa dole ta tausa masa. Ajiyar zuciya Aunty hafsat ta sauke ta kalli Aunty nabeelah tace “Aunty a dafawa baban noor break de wuri sbda tin safe ze fita daman abinda nazo na gaya miki kenan…” aunty nabeelah tace “toh Allah kaimu goben…” “ Amin..” aunty hafsat tace. “Da sassafe zata tashi ta hau hada wani break gaskiya a Dena whlr da ita wlhi ta kusa ta Dena whlr nan …” Cewar Aeezad. Aunty hafsat ta bishi da ido yadda yayi mgnr cikin isa da kasaita, ba tare da Aunty hafsat tace komi ba domin lamarin ya fara bata tsoro ta riga ta gano Aeezad na San Aunty nabeelah. “Seda safenku…Aeezad seda safe…” Cewar Aunty hafsat.  A tare shida nabeelah daketa kallonsa suka amsa da Allah kaimu, Aunty hafsat ta juya ta fice a dakin, zuciya da ruhi fal tunani tunani. Nabeelah ta karaso inda Aeezad yake kwance kasa tausansa ya ratsata over tace “Ka koma kan bed din ni se in kwanta a kasa….”Cikin  sanyi tayi mgnr. “Aah karki damu mommy nanma yayimin bakomai madam mommy masu jikin dayafi karfina…” Sam ma Aunty nabeelah ta mance tayi mgnr ashe shi mgnr na ransa har yanzu. “Maganar nan de tayi hurting dinka kenan?”Daga mata Kai yayi alamar ehh. “Danna fadi gaskiya.. ai gaskiya na fadi, ni babban goro ce dole se manyan maza yan 50yrs 60yrs gogaggu a iya cin gaban mace …” Cewar nabeelah. “Hmmmmmm mommy kenan ,, naji dadih da kika gayamin gaskiyar,,,,,babban  duri ceke dole se babban Azzakari….”yayi mgnr idanuwansa na kanta,.  Kaudar da mgnr tayi sbda bataso mgnr tayi tsawo. “Ka koma kan bed ko in fita in bar maka dakin in kwana falo kawai …” tashi yayi zaune yayi yana kallonta yace “bazanso ki kwana kasa ba ni in kwana kan bed kawai ki barni ni na kwana kasan wlhi ji nakeyi kmr ina kwance a kan gadonma , kasan nan mugun laushi yakemin inajin dadinsa yafimin bed din dakina dadih.. wlhi mommy kasannan daza a barni in dawwama a nan yafimin kaf Gidajena na duniya dadih ni in har zan ganki se inji komi na duniya a lokacin yakemin dadih in kuma bazan ganki ba se inji komi na duniyarnan ya isheni bana bacci kwata-kwata wlhi mommy .. inaga Aljanune suka shigeni dan Allah kisa Amin saukar Alqur’ani gobe…” ya karashe mgnr kwallah na zirararowa daga cikin idanuwansa.  Tausansa ya kuma ninkuwa  a zuciyar Aunty nabeelah ta rasa meke samunsa a kwanakinnan kalamansa nama zuciyarta tsauri, wasu lokutan takan kasa gane ma’anar maganganun nasa. "Ka dena irin wadannan kalaman Dan Allah basu hallata ba a tsakanina dakai..." Cewar nabeelah data fadi hakan ta rasa ma yazatace masa ne. "Meyasa zan dena fadi mommy ? Wallahi duk kalaman da nake fadi hakan nakeji a zuciyata, na gaya miki Aljanu sun shafeni suna sani tunani tunaninki in ban ganki ba ji nakeyi fa mommy ciwo na neman kamani, kinga Wallahi mommy yau da ban kwana gidannan ba mutuwa zanyi wlhi har lahira, in ko ban mutu ba zan haukace in bi ti-ti....." "Ka dena irin kalamannan suna bugun zuciyata, kana sani jin Wani Abu a raina me wuyar fassaruwa wlhi ,,," nabeelah ta fadi cikin damuwar da ita kanta batasan kota menene ba.  Shiru Aeezad yayi Yana me binta da idanuwa, tsigar jikinsa se tashi takeyi, duk duniya be tabajin abinda yakeji a kanta ba a kan kowacce mace. "Ka koma kan bed kar kamin musu yaron kirki bayawa ummahnsa musu..."cewar nabeelah, ba tare da musuN ba ya tashi ya koma kan bed din, ya kwanta, ya zubo mata dara-daran idanuwansa "mommy inaso in gaya miki wata magana again dan Allah karkimin fada kuma karkiyi fushi, ni kawai kinsan ban iya rike Abu a raina ba banda dauriya musammanma a kanki,,,"  nabeelah dake tsaye tace " nasani...inajinka gayamin menene,," "wallahi inajin sha'awarki!''   Aeezad ya fadi direct. Tamkar daga sama Aunty nabeelah taji mgnr zuwa cikin dodon kunnuwanta, tayi shiru ta kasa magana kawai se tayi mutuwar tsaye, tashiga tunanin wai yau wanda akawa kaciya gabanta tayi jinyarsa ne da kanta yakejin sha'awarta, kawai ta daskare ta kasa cewa komi Wani yanayi me wuyar misaltuwa ya lullubeta,ta kasa cewa komi. "Am sorry inajin hakan ne sosai wlhi nakasa daurewa shiyasa na fada miki, a fari banajin shaawarki Amma yanzu wlhi shaawarki nakeji sosai, irin surar jikinki da lantsan-lantsan din nonuwanki irinsu nakeso, ga duwaiwukanki Suma ina sansu, ga bakinki Dan karamin yana bani sha'awah wallahi har emerging nakeyi ga Azzakarina a cikin bakinki kina zukemin saman kaciyat...." Kafin ya karasa nabeelah ta dakatar dashi ta hanyar daka tsawa"Dallah malam rufemin baki, iskanci naka da zinace zinacen naka yazo kaina, wlhi ko wanene Kai jikina yafi karfinka, nafi karfin iskancinka, ashe shiyasa kakeso ka kwana a Nan domin in nayi bacci ka lallabo ka lalatamin budurcina,wlhi ahir dinka insha allahu budurcina yafi karfinka wlhi!'' nabeelah ta fadi a hasale be taba bata mata rai irin na yau ba,shima be taba ganin bacin Rai irin na kan fuskarta ba yah. "Am sorry pls mommy wlhi bani da niyar zubar miki da mutumci kawai na gaya miki ne sbda abun na damuna Dan Allah Kiyi hkri wlhi bazan karaba nayi alqawari bazan kara fadin makusancin kalamannan ba, wlhi nadena Kiyi hkri mamana rayuwarta!" Ya dinga bata hkri a rikice.  Karshen maganar tasa yasa nabeelah kallonsa. "Rayuwata!'' ta maimaita kalmar a zuciyarta. "Tashi ka bar dakinnan kaje dayan dakin Koni in fita in bar maka dakin..."cewar nabeelah data fadi mgnr cikin basa umarni. "Dan Allah a'ah mommy pls wlhi So nakeyi  na kwana ina ganinki bazan sake ba, Dan Allah Kiyi hkri wayyo Allah na zuciyarta! Dan Allah mommy  kii rufamin Asiri, zuciyata zata mutu in kika fita Dan A'ah Kiyi hkri pls..."  Ya fadi kamar ze haukace ya dafe saitin zuciyarsa dake masa barazanar fashewa. Yanayinsa da nabeelah tagani duk yabi ya rude ya kara fita a hayyacinsa yasa zuciyarta karyewa, tace  "Ka dinga sassautawa ranka Dan Allah my son ..Naji zan kwanta a Nan din..." wata iriyar Ajiyar zuciya ya sauke yace "Nagode Allah yasa ki gama da duniya lafiya ngde sosai mommy..." Aeezad  ya fadi kmr Wani Wawa. "Amin ya Allah my lovely soon..." Cewar nabeelah da take ganin Aeezad a sabuwar halitta, kaf halinsa ya chanza itafa gani takeyi kamar ma ba Aeezad dinta ba.
Nufar wutar dakin tayi zata kashe Aeezad yayi hanzarin dakatar da ita ta hanyar  cewa "Dan Allah mommy karki kashe light din in kika kashe ba yadda za ayi inta ganinki pls kimin Alfarmar Nan Dan Allah,so nakeyi na kwana ina kallonki." Ya fadi a marairaice duk yabi ya wani narke. Ba musu Aunty nabeelah ta fasa kashe light din,  Ba tare datace komi ba ta nufa Waldrop ta dakko bedsheet ta iso ta kwanta kan  bargon daya shimfida  tayi Adduarh bacci ta lullube jikinta da bedsheet din data dakko cikin Waldrop din.  Duk abinda takeyi idanuwan Aeezad na kanta dayake facing dinsa takeyi. "Kayi Adduarh kayi bacci Jarumina nabeelah..." Cewar aunty nabeelah data kallesa shima itan yake kallo. "Kallonki yafimin baccih dadih wlhi mommy,ke niimah ce a gareni, rashinki ze iya barazana ga rayuwata..." Cewar Aeezad. "Kalamanka na bani tsoro a kwanakinnan AEEEZAD..." cewar nabeeelah. "Hmmmm...Ni kaina tsoron  yanayin da nake ciki nake mommy...duk sharrin iska ne gaskiya..." Aunty nabeelah ta fara tunanin  gaskiya sharrin iskan ne kmr yadda yace din. "gobe insha Allahu zan gawaya hawwa'u ta gayawa malamansu na isilamiyya a tara malamai a maka sauka..." (Hawwa'u aminiyar Nabeelah ce kuma age mate dinta, tin tana zuwa islamiyya kafin tayi sauka, da nabeelah tayi sauka ne tadena zuwa makarantar ita Kuma hawwa'u bata dena zuwa ba dukda zuwa yanzu tanada aure da yara biyu..zuwa yanzuma hawwa'u malama  ce a makarantar isilamiyya.)  "Yawwah ehh amin saukar nagode  mommy , zansa miki kudi a account dinki a bada kudin sadaka duk sati a dingamin na tsawon 3month..."  "Okay badamuwa ...but kaima kadinga kadinga Adduarh Dan Allah Nima zan dinga maka..." "Insha Allahu nagode..." Cewar AEEEZAD. Suna hira sama sama har bacci ya  kwashe Aunty nabeelah,. Aeezad ya zubo mata ido Yana mejin dadih da sanyi a zuciyarsa, a duniyar Nan be tabajin abinda yakeji ba kmr yadda yakeji a kanta in yana kallonta, jinsa yakeyi kmr rakumi ita kuma akala. Haka ya kwana Yana kallonta har asubahi ,suka tashi sukayi sallarh asubahi yau ko sallar dare basu samu yiba,. Tare suka shiga kitching yanata tayata suka shiryawa baban noor abincin safe,. Har seda ta gama kaf ayyukanta kowa ya watse a gidan kana Aeezad ya shiga yayi wanka a bathroom din Nabeelah, ya maida kayan baccinsa, ya koma bed dinta ya kwanta kmr wasa bacci ya kwashesa, baccin daya jima beyi irinsa ba. itama Aunty nabeelah  kwanciya tayi tayi baccin bayan taga bacci ya kwashesa. A ranar be bar gidan ba se dare da kyar ya koma gidansa, shi dasan samunsa ne ya kwana nan. Abu kmr wasa Aeezad ya kamu da Azababbiyar kaunar nabeelah karfe bakwai a gidan  take masa, kafin ya tafi kuwa se 12;am. shaku wa ta shiga tsakanibsa da ita shakuwa me tsanani, ga soyayyarta a ransa kuma ga sha'awarta a kan Azzakarinsa, yanaso ya koma garin  Kano saboda Ayyukan dayake dasu  masu yawa gashi ogansa nata kiransa a kan ya koma bakin Ayyukansa, sbda in baya Nan abubuwa dayawa tabarbarewa yakeyi. Ya jima kwarai a garin Katsina kimanin watanninsu uku a garin katsinar, tini na'eema ta bazama Egypt dinta gun sarowa uwarta kaya ganin Aeezad din beda niyar barin garin. Yau sosai ogansa ya matsa masa da kira dole ya shirya barin garin, duk wanda yasanshi kallo Daya ze masa ya tabbatar baya hayyacinsa tabbas Wani gagarumin abun na damunsa. Karfe tara na safe ya shirya barin garin zuwa garin kano, first gidan Aunty hafsat yace a nufa dashi. Direct gidan dreva da motocin sojojinsa suka  nufa dashi,. A kitching Aeezad ya tadda Aunty nabeelah ba kowa a gidan se ita da masu Aiki kawai keta ziryar gyaran gidan, aunty hafsa da mijinta  suna office yaranta na scul. Jingina bayansa yayi da bngon kitchen ya zubo mata Ido itama nabeelah Ido ta zubo masa sanye yake da kananun kaya duk yafi ya rame, se saukar ake masa Amma sam yanayin da yake sema karuwa kawai yake masa, zuwa yanzu AEEEZAD ya riga ya tabbatar San Aunty nabeelah yakeyi Amma sam be shaida mata ba,shide kawai yasan yana santa san dabe tabawa wata halitta irinsa ba,shi da kansa yasan zuciyarsa ta taro masa matsifa tinda ya fara santa.. "ina kwana mommy..." Ya gaidata cikin girmamawa nabeelah ta amsa tana kallonsa cikin kulawa yayinda tausansa ke cike da ruhinta.Amsawa nabeelah tayi cikin kula daso da kaunah Na uwa da d'a. "Zan tafi mommy nazo ne kimin Adduah..." Cewar AEEEZAD. Nabeelah ta bishi da Ido be taba zuwa mata sallama ba inze tafi se yau. "Allah ya tsareminkai a duk inda kake Jarumi...ubangiji ya kulamin da Kai Allah ya shiga tsakaninka da makiyanka,, Allah ya tsare..." Nabeelah tadinga masa Addu'ur'i. Sosai  Aeezad yaji dadin Addu'arhta garesa ya amsa da Amin. "Muje ki rakani bakin car..." Nabeelah tace "okay muje in rakaka Jarumi d'an gatan Nabeelah..." Murmushi yayi Wanda yafi yake ciwo, barin garinnan dazeyi a wannan Karan ji yakeyi  tamkar ze rabu da ransa ne sbda ita ne kawai yakejin hakan,. a tare suka fito harabar gidan tana zuwa gaban motarsa, yayinda sojojinsa kaf suka kame suna gaida nabeelah babu wanda besan muhimmancin nabeelah a gurin Aeezad , kowa na respect dinta tamkar wadda ta haifesa.  Da kanta ta bude masa murfin motar yashiga ya zubo mata Ido yayin da murfin motar ke bude ya tokaresa da kafarsa.   Nabeelah tayi masa Addu'ur'i sosai ta juya zata tafi kawai se taji ya riko hannunta ta juyo ta zubo masa sexy luf-luf eyes dinta dara-dara tamkar kwai a kan Trey, hawaye tagani kwance cikin idanuwansa, batayi aune ba taga kuncinsa ya jike sharkar da siraran hawaye.  "Meye na kukan yanzu Dan Allah, so kakeyi kaa dagamin hankali in shiga damuwa..." nabeelah ta fadi tana mejin kmr itama tayi kukan, abinda takeji a kansa ya bam-bamta da farko, zamansu yasa sun kuma Shakuwa da juna tabbas tasan zatayi kewarsa Ainun. "Mommy wallahi ina sanki! Wallahi tallahi tinda nazo duniya ban taba San wata halitta kamar keba...duk chanjin rayuwata sanadin ki ne.. Wlhi ina sanki, sanki zeyi ajalina, kuma ze kasheni,wlhi mommy ina sanki ,wlhi ina sanki wallahi ina sanki, ina cike da matsifar sha'awarki,...Ki temakamin wlhi  ni  aureki nakeso nayi momm......""



Hmmmmm yazata kaya ne? Yatake ne? Shin meze faru?  Ina hajiya rafi'ah da na'eema,, ina Alhaji rabi'u? Shin ze cimma manufarsa? Ban fara komi a  Nan ba, buriba kawai muje Paid group ,,wannan book din masu Aure nakeso su siya sbda akwai shaanin dana ma'aurata ne  kawai  Banda yammata.   Wannan littafinn nera dubu daya yake kacal. 0542703718 Saadatu Abdullahi gt bank 08101626484.

Ingantattun magunguna ina kuke manyan mata masu fada aji ku *marmatso kusa-kusa 😄🤤 kuzo ku gyara gindinku mazajenku su shiga suji dadih su Dinka ihu suna makalkaleku a gado🤤 kayan dadih se mata masu daraja💃🏼*

Akwai gumbar madara
Akwai gumbar ridi
Akwai gumbar zuma
Akwai gumbar bata gaban matan duniya
Akwai gumbar farar saka
Akwai gumbar rubutu
Akwai gumbar cikakkiyar mace
Akwai gumbar dake ciko da farjin mace ba ruwanki da ciccibi
Akwai gumbar goron tulah😂hajiya ba a magana in beyi ihu ba yana cikin gindinki kimin magana in biyaki kudinki 💃🏼
Akwai gumbar nonon rakumi
Akwai gumbar kin fita zakka

Akwai gumba iri daban daban shaaaa yanzu magani yanzu dakinsha dakin jike sharkar tana karawa mace dadin farji sede kiji ziiirrrrr gabanki na motsin ddh oga na kara motso mikishi da Abun dadinsa. 🤤

Chart me up hajjaju 08101626484

*🤝 SDEENDTM DATA      SERVICES🤝*
*MTN* .                     *Airtel*
1GB = ₦300.         1GB = ₦300
2GB = ₦600.         2GB = ₦600
3GB = ₦900.         3GB = ₦900
4GB = ₦1200.       4GB  = ₦1200
5GB = ₦1500.       5GB = ₦1500

*GLO* .                      *9MOBILE*
1GB = ₦350.         500Mb ₦250
2GB = ₦700.         1GB ₦500
3GB = ₦1050.       2GB ₦1000
4GB = ₦1400.       3GB ₦1500
5GB = ₦1750.       4GB ₦2000

*VALIDITY: 30DAYS/1MONTH*
For cable subscription or sell recharge card
Call this number or whatsapp
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
*🪀08066268951*




NAMIJIN ZUMA PAID PAGE11
Sosai Nabeelah ta kure Aeezad da Ido Ba karamin gigita mata lissafi Aeezad yayi ba, tashiga yanayi me wuyar misaltuwa, kalaman da yake mata tamkar a mafarki take jinsu, wai yau itace Aeezad kecewa yana sha'awarta wai yana santa har itace Aeezad zece ze aura, kaf sojojin dake gurin sunji meke gudana,sunaji domin da karfi yake mgnr cikin rashin control. Kafin ya karasa kalamansa Nabeelah ta kwace hannunta daya rike, cikin matukar zafi har huci takeyi, beyi aune ba, yaji tafin hannunta a kan kuncinsa,. Cikin zafi ta watsa masa marirrika guda uku masu tsananin zafi, seda tafin hannunta ya kwanta sosai a gefen kuncinsa, kaf Mari ukun a gefe Daya tayisu gefensa na hagu,kuma duk a jere. Sojojin dake tsaitsaye duk suna ganin marirrikan da nabeelah tayiwa Aeezad komi a kan idanuwansu ya wakana, dukkaninsu sun kidime sosai,sun tabbatar yau ba lafiya,har mace ta mari jarumi kmr Aeezad beyi komi ba, "tabbas da gaske yana santa" maiikatan keta tunani tunaninnan.  "Sakewar danayi da Kai harta Kai kace kana sona kana shaawata? Kawai saboda ina karkashinku har wulakantata ta Kai kace kana shaawata!'' nabeelah ta fadi cikin Kuka da rad'ad'in dake zuciyarta mara misaltuwa iyakar raini yau ta tabbatar Aeezad ya gama rainata,  tana gama fadar mgnr kawai se haweye sharrr suka wanke mata kuncinanta. kwata-kwata Aeezad beji zafin marukan data masa ba kamar yadda yaji zafin kalamanta, Sam ma ji yayi kmr ba jikinsa ta maraba ko rike kuncinsa beyi ba, domin zafin da yakeji a zuciyarsa da rad'ad'in da yakeji  na Azabar Santa baze taba bari yaji zafin Marin data masa ba, A halin yanzu ko wuta zata cinna masa bazeji zafinsa ba, zafin santa da yakeji yafi masa komi kuna a wannan lokacin. "Ko zaki kasheni wallahi mommy ina sanki Ina shaawarki!'' Ya fadi Yayin da wasu irin zafafan hawaye keta bin kuncinsa. Wasu marurrukan ta kara watsa masa ta dayan kuncinsa cikin kunar zuciya yayinda kwallar bakin cikin kalaman Aeezad basu bar kuncin nabeelah ba, Wani irin kuka takeyi me tsuma zuciya, cikin lokaci kankani taji ta tsani Aeezad,  a duniya nabeelah ta tsani Raini kalaman da Aeezad ke mata na rainine, taya za ayi ta renesa yazo mata da wadannan kalaman. "Bana kaunarka! Bana kaunarka! Bana kaunarka! Nayi nadamar saninka tinda har kalamannan zasu shigo tsakanina dakai! Wlhi na tsaneka! Banasan ganinka a rayuwata,!" Nabeelah ta fadi tana kuka se marinsa kawai take Tayi tako ina, a lokaci kankani ya fitar mata a zuciya, batayi tsammanin kalamannan daga bakinsa ba,Amma ta tabbatar harda lefinta data sake dashi ,sakewa me tsanani. Kuka takeyi tana marinsa tako ina,  yayinda shima kukan yakeji najin zafin kalamanta banajin zafin marirrikan da take masa ba, kukansa harda majina,Nan da Nan fuskarsa ta kumbure sosai abinda da fuskar hutu kuma a duniyar Nan ba a taba marinsa ba se yau itace first a Kai hannu saman fuskarsa a fadin duniyarnan.  Kaf sojojin dake gurin seda sukayi kwallah na tausayin lamarin dake faruwa tamkar a film ko a littafin hausa, haka sojojin ke kallon lamarin cikin tausayi da tausayawa, gashi ba yadda zasuyi se kallo kawai. Nabeelah bata taba nadamar sakinma Aeezad fuska ba se yau, wai har ita a cikin mutane ze zubarwa da mutunci, yace Yana santa kuma Yana shaawarta ,tabbas ya jima Yana mata kallon yadda zeyi yayi fatsikanci da ita shiyasa yake yawan kureta da ido Ashe. "Wlhi ko za a hada wuta asakani in har zan fito sena fadi ina sanki mommy! " Ya fadi still Yana kuka majina da hawaje baja-baja a kan fukarsa.  Wasu marirrikan nabeelah ta kara karfi gun yimasa su, kalmar SO da yake gaya mata ji takeyi tamkar yana soka mata mashi a kahon zuciyarta. "Na tsaneka wallahi !'' nabeelah ta fadi still tana Kara marinsa,zafin dayakeji a zuciyarta baze misaltuba, ji takeyi tamkar zatayi hauka, tasan da gaske yake Yana santa taga tabbacin kallansa a kan fuskarsa,tasan wanene Aeezad , tabbas ze iya jamata Abin kunya a idon duniya, gashinanma yaja mata tinda yake fadar wadannan kalaman a gaban mutane tabbas babu abinda baze iya ba. "inajin shaawarki!!!'' itace kalmar datafi mata amsa kuwwa a cikin kunnuwanta,. Ta maresa ta maresa harta gaji, gashi kalmar So taki  dena fitowa daga bakinsa, har fasa masa baki tayi yanata jini Amma sam be bar fada mata yana santa ba wlhi shi sede ta kasheshi Amma Yana santa. Juyawa nabeelah tayi tana kuka me tsuma zuciya kawai ta nufa hanyar zuwa falo, ta riga ta tabbatar ko zata kashesa baze dena furta mata kalmar so ba, SO dole ta kyalesa gudun kartai masa lahani domin zuciya ta riga ta debeta a kansa.  "Nabeelah!!'' ya kira zallar  sunanta,sunan dabe taba kiransa ba a zahiri a rayuwarsa  se yau,. Tsayawa tayi cak dai-dai ta isa kofar dazata sadata da cikin gidan,Wani bakin ciki ya kuma cikata, wato yau itace Aeezad ke kiran zallar sunanta, ta lumshe Ido cikin zallar kunar zuciya still se kuka takeji,  tashin hnklin da take ciki baze misaltuba,. Tsayawa tayi cak ta kasa tafiya kuma ta kasa juyowa. "Ina sanki Dan Allah!!..." Aeezad ya fadi da karfi ta yadda kowa kaf sojojin dake gurin seda sukaji, da wasu daga ma'aikatan gidan, se kuka yakeyi tamkar ransa ze fita, majina nata gangarowa zuwa cikin bakinsa Amma sam be damu da hakan ba. Yadda ya fadi kalmar yasa nabeelah juyowa kaf tsigar jikinta seda ta tashi, kuka ya kara tsinke mata. Murmushi ya sakar mata me tafe da launin kuka. "Wallahi Wallahi Wallahi ko ynzu na fadi na mutu sanki na Daya daga cikin abinda yayi ajalina! Wallahi ina sanki, kin kame min zuciya, ruhina ya raunana, gangar jikina ya sare, kwakwalwara ta tsaya a komi se tunaninki,  jijiyoyin jikina sun lalace da daskararriyar kaunarki...ni majnuninki ne,, Kiyi hkri mommy ina sanki Dan Allah!'' ya fadi  still Yana kuka me narkar da zuciya ya zamo daga cikin motar ya  tsugunna kan guiwowinsa,kawai seya kara fashewa da Wani irin kukan me fidda sarewar sauti. "Ina sanki! Dan girman Allah mommy Kiyi hakuri ina sanki! Wallahi ina San...." Ya gaza karasawa sbda Wani irin mugun kukan Daya Kara kufce masa,.  Lumshe idanuwanta tayi yayinda ita kadai tasan me takeji a tata zuciyar, kalamansa suka kuma sata kuka ,yadda yake kuka kmr zeyi hauka ya kuma gigita hanklin nabeelah, Nan da Nan zuciyarta ta shiga bugu, yayinda take barazanar tarwatsewa, da gudu ta fada cikin gidan tana kuka kmr zata narke, Yana jiyo zafin kukanta da kwallarta a tarkon Zuciyarsa.  ''Ya Rabbih ka karamin San nabeelah har ya zama shine Ajalina!'' ya fadi Yana kuka kmr ze haukace, ya rasa ina ze tsoma ratuwarsa  yaji dadih, Nan kasan ya kwanta Yana kuka a zatonsa ko zeji sanyi a zuciyarsa Amma ina, sema zafin yaji ya Karun masa, kmr zararre ya mike ya nufa hanyar cikin gidan Yana fadin ''wlhi ina sanki mommy! '' kaf ma'aikatan gidan seda suka fahimci meke faruwa A halin yanzu.  Cikin hanzari Daya daga sojojinsa na hannun damansa adamu, ya karasa cikin hanzari ya riko Aeezad ganin Yana kokarin shiga cikin gidan, gudun kada yashiga cikin gidan asamu matsala yasa adamu rikosa sosai, Aeezad ya dago ya kalli adamu,Yana fadin ''ka bari naje na gan mommyna, wlhi ina santa,....kaji tana cewa bata sona kou? Wlhi karya takeyi tana sona gashinan tanata kuka kmr yadda nima nake kuka,..." Sune kalaman dake fitowa daga bakin Aeezad  Cikin kidimewa tamkar mahaukacin daya jima a dawanau. Hawayen tausansa suka wanke fuskar Adamu, Yana kwallar yace "Tana sanka itama sir Dan Allah ka kwantar da hankalinka pls, kaifa babban soja ne, be kamata kadinga kuka a gaban mu ba pls sir!'' "bazan iya controlling kainaba, ta lalatamin ruhina da kaunata, wlhi ko a gaban waye zanyi kuka,,, ina santa ne wlhi ! mutuwa zanyi!!' ya karashe Yana wani irin kuka, Hadi da dafe saitin zuciyarsa. Dai-dai adamu ya karaso bakin motar da Aeezad,  wasu sojojin guda uku suka bude motar adamu yasa  Aeezad a ciki, shima ya shiga bayan ya zauna kusa dashi, dreva din yayi lock din motar, sauran sojojin Kusan su arba'in  suka shiga tasu motocin guda biyu, wasu duk a tsaitsaye duke da bindigogi, dukkaninsu cikin tausayi da tausayawa  na Aeezad suke, suka tada motocin suka fice a gidan , Aeezad se kuka yakeyi Yana buga kansa a kan glass din motar Yana kuka Yana Kiran sunan mommynsa, mommynsa! adamu Daya zauna gefen Aeezad ya shiga rarrashnsa cikin girmamawa da dadin lafazi, yana basa baki kuma Yana tofa masa Addu'ur'i Amma sam Aeezad ya kasa samun nutsuwa sede abinda baza a rasa ba, Aeezad ya jawo wayarsa yayi typing message jikinsa na rawa fuskarnan tasa ta kukkumburo bakinsa ya kumbure yaci kuka ya koshi Yanama kan kuka n domin be koshi da kukanba,bejinma ze koshi da kukan. "Ina sanki Dan Allah mommy ki rufamin asiri kamar yadda Allah ya rufa miki wlhi ina sanki!!..." Shine abinda yayi typing ya tura mata yayinda kafin ya gama tura mata message din tini kwallarsa ta wanke wayar tasa tass, yana gama typing message din ya wurgar da wayar kasan motar,yaci gaba da kuka tamkar karamin yaro, ya rasa ina zesa rayuwarsa yaji sanyi, ga sanyin AC a motar Amma shi se zufa yakeyi. Direct hanyar Kano suka nufa daga garin katsina,. Dai-dai suna Shirin fita daga katsinar,a Wani daji,kawai se gani sukayi motar sojojin ta gabansu tayoyin motar sun fita duka a lokaci daya, Nan da Nan motar ta mirgina gefe ta kifa, kan kace kwabo motar ta kama da wuta! Ta kone kurmus da mutanen cikinta.  Ji kake kiiii  dreva din dake tukin motar da Aeezad yake, yaja burki Hadi dacewa " Akwai matsala an kawo mana hari!'' cewar dreva din dake tukin motar da Aeezad yake cikin tashin hnkli  Yayi maganar. Nan take hankalin Aeezad ya kara tashi kan wanda yake ciki, kwakwalwaraa ta dauki charge!  kan kace kattt aka fara bude  sojojin dake motar baya wuta, Nan suma suka zage suka shiga bata kashi da mutanen, Nan mutanen sukayi musu Circle, kusan mutane hamsin,, duk fuskokinsu a rufe da bakin kyallle, bindigogi dake hannunsu na fitar hankali. ,Nan hankalin sojojin ya kara tashi suka shiga bude ma Mutanen wuta, ina Ai sarkin yawa yafi sarkin karfi a kallah su sojojin basufi su ashirin ba. "Fito mu gudu sir.... Kai akeson kashewa mu gudu jawai..." Cewar adamu da hnklinsa ya tashi Ainun, yayinda se harbin motar dasuke ciki akeyi,dande motar batajin harbine, Amma sede tini sun kashe tayoyin motar da harbi yadda bazata tafiyu ba. Tini Aeezad ya fito ya Ciro bindigoginsa kananu guda biyu ya shiga Harbin mutanen dasuka zagayesun. Nan suka shiga Aiko masa harbi Yana kaucewa Amma ina kafin su ankare tini ya kashe mutane goma. Sarkin yawa yafi sarkin karfi nan suka karar ma Aeezad da mutane suka rage mutum biyu,. "Sir mu gudu Dan Allah pls..." Adamu ya fadi da karfi yayin daya jawo  Aeezad da karfi, Aeezad na turjewa ina dole seda Adamu ya jawosa suka ruga a guje sbda basu da mafitar data wuce gudun domin zuwa yanzu kaf mutanensu an kashe musu daga AEEEZAD se adamu se Bashir suka rage, Bashir tini ya gudu ya fada daji. Sam Aeezad  beso gudu ba dande kawai dande adamu ya matsa ne. Tini hankalin barayin ya dawo kan Aeezad da adamu dake gudu,Suma suka fara binsu a guje, suna binsu suna harbinsu, cikin Sa'ah suka harbi adamu a kafa Nan ya fadi kasa Yana ihu Yana fadin "ka gudu kawai sir..." Aeezad ya tsaya ze dauko Adamu, Nan suka samu nasarar Harbin Aeezad din, seda suka sakar mata bullet kusan goma yana kaucewa dayar ce ta samesa Nan ya zube kasa warwas,idanuwansa suka kulle ruf bakinsa da kalmar shahada. Jin jiniyar motar Yan sanda ga jirgin daya fara zagaye ta samansu, ai tini Bashiri   barayin sukayi saurin guduwa , cikin farin ciki sbda sun tabbar sun samu nasarar kashe Aeezad.

Ayi hkri da rashin editing tsoffin fans Dina sun San baba editing book.

Wannan littafin na kudi ne 08101626484.




Gamesan Namijin zuma,da namijin duniya ze biya 1500 in kuma daya kikeso zaki biya 1k 0542703718 Saadatu Abdullahi gt bank.
💖🐝NAMIJIN ZUMA PAID PAGE12🐝💖
*Wannan littafin na kudine 1k only 08101626484*

A bangaren nabeelah tana shiga cikin gidan a daddafe ta zube kasan tiles din falon kawai ta fashe da Wani irin kuka, abinda yasa kenan take ja baya da AEEEZAD sbda batasan mgnr Nan ta rashin kunya ta shiga tsakaninta dashi, ji takeyi tamkar yayi zunubi ne a gareta me girma. "ta yaya d'a zece yanason uwarsa kuma Yana sha'awarta!..."  Nabeelah ta fadi a zahiri tana meci gaba da kuka tamkar ranta ze fice daga jikinta."wannan raini ne me tsanani!'' nabeelah ta fadi a zahiri tamkar zararriya, gani takeyi Tamkar ma Aeezad ya gama rainata ne tass, kuma karya yakeyi ba aurenta zeyi ba, kawai danyaga tana kasansu ne shiyasa ya bijiro mata da hakan saboda ya lalata mata tarbiya, sanin kanta ne tasan Aeezad mazinaci ne, to tabbas shima zinar yakeso yajata da aikatawa, ta tabbatar Sha'awarta yakeji so yakeyi ya lalata mata tarbiyarta,  tin tini Ashe kallon da yake mata kenan nasan yayi Zina da ita, tabbas duk wanda ze iya fadin gatsal Yana sha'awarka a gaban mutane tabbas ze iya aikata komi gashi ko ya aikata Zina da ita bata da yadda zatayi dashi cewa za ayima ta masa sharri sbda shi d'an gata ne ita Kuma bata da gata sena ubangiji. Koda ace ma aurenta zeyi ita Sam bazata iya aurensa ba koda ace za a kasheta, Aurensa tamkar zata Kai kanta ne ga wahala inma yanaso kenan, domin a duniyar Nan nabeelah na azabar tsoron Hajiya rafi'ah tazauna dasu bataji dadin ba Sam, balle ace wai ita zata zauna kishi da na'eema ai ta tabbatar sena lahira yafita jin dadih duniya, har kwarama ta mutu da hakan ya faru, bama wannan ba tabbas ko ta rasa mesonta a duniya bazata iya auren Aeezad ba, koda za a kasheta sede a kasheta. "Har abadan!'' ta fadi tana meci gaba da kukanta,ta dago hannayenta data dinga marinsa dasu ta kallah, Wani irin tiriri zuciyarta ta dauka me azabar zafin Daya haifarwa da jikinta ketowar zufa, haka kawai taji bata kyautaba saboda marirrikan data masa, Nan take fuskarsa ta fado mata idanuwa a yayin data masa kallon karshe kafin ta shigo cikin  gidan, duk hannayenta sun kwanta a kn fuskarsa , gashi ta fasa masa baki da marirrikan data dinga masa, kukan da yakeyi kmr ze haukace ya kara fadowa tunaninta,  taga tamkar yana gabanta ne, ji takeyi kmr ynzu abubuwan ke faruwa, Nan take ta kara zama kmr mahaukaciya tace "meyasa na masa wadannan marirrikan? Kawai danyace Yana sona Yana shaawahta!!" Ta kara fashewa da kuka Hadi da kwanciya a kasan tiles din falon, "Dan Allah kayi hakuri Dan gatan Nabeelah...dan Allah ka yafemin ,kwata-kwata baka chanchanci abinda na maka ba, kawai dankace kana sona? Shine na maka wadannan marirrikan .... Kwata-kwata baka can-can-ci abinda na maka ba Jarumina! Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un!! Ya Rabbih!'' ta shiga sambatu cikin gigitar fitar hayyaci, se yanzu take nadamar marirrikan data dinga masa,,, a matukar zabure ta dafe kuncinta yayinda takejin tamkar zafin marirrikan data dinga masa ne takeji a kan tata fuskar. "Ka yafemin....bazan Kara marinka ba, nayi nadamar marinka Dan Allah kazo ka rama...ka rama please!'' ta fadi a rude kaf bata cikin hayyacinta, ta mike a zabure ta fito kofar  harabar gidan takai dubanta inda ya tsugunna yanata kuka, daman tasan tini sun bar gidan sbda taji ficewarsu a gidan. Nan kasan datake tsaye ta zube kan guiwowinta tana kuka me tsuma zuciya yayinda kaf siffarta seda ta chanza sbda kukan datasha, Kanta ko hula babu tini hular kanta ta fadi a falon, uwar sumar nn kanta ta barbaje tsakiyar bayanta. "Ka dawo Dan Allah,! Aeezad kadawo Dan Allah, Dan girman Allah kadawo ka rama marirrikan danai maka Dan Allah!!!'' ta fadi tamkar zatayi hauka,takai hannayenta kan fuskarta tashiga Marin kanta da karfi,,dakanta taji zafin marin datakema kanta ina magashi, Nan ta kara fashewa da kuka tana Marin  kanta tana fadin. "na tabbatar zafin da Aeezad yaji yafi zafin da nakeji ynzu haka A Marin da nakewa kaina...wlhi Bazan yafewa hannayena ba dasuka mararmin kyakyawar fuskar Aeezad dina ba....'' ta fadi se sambatu takeyi kaf ta zare, ma'aikatan gidan suka taru suna kallonta su a zatonsu ko iska ne suka tashin mata,.  mata kuwa ma'aikatan suka shiga kokarin riketa a mata rukiya, kusan su goma nabeelah ta zubar dasu ta nufa cikin gidan a guje tashige dakinta suka biyota tasawa dakin key, suka dinga mata Addu'ur'i Hadi da kiran sunanta zuwa can har suka gaji suka watse. ita kadai tasan meke damunta, kwara ace aljanun ne da ita suka tashi, da tashin hankalin datake cikin,Nan kasan tiles din dakin ta zube Hadi daci gaba da kukanta tanata bubbuga hannayenta a kasan tiles din dakin, tamkar zata zare , yayinda zuwa yanzu takejin zuciyarta kamar zata buga sbda azabar bugun datake mata. "Wani Abu ya samu Aeezad!!'' ta fadi a matukar kidime,tabbas in tanajin wannan bugun zuciyar to Wani Abu ze ze samesa, a yau bugun zuciyar datakeji baze misaltuba bata tabajin irinsa ba, ko ciwo zeyi setaji a  Jikinta kuma makusancin bugun zuciyarnan takeyi  in Wani Abu Ze samesa, Amma ta yau ta shahara domin har jikinta rawa kawai yakeyi kmr zararriya, ta haukace yau tuburan, tako ina zafi takeji a jikinta, hatta jinin jikinta ya dauki zafi se azabar zufa kawai takeyi, . Kmr an tsunguleta ta tashi ta nufa bedside tanata tangal tangal jiri na neman dibarta, Wayarta ta dauko wadda ke ajiye a bedside kirar Samsung ce wayar, tin kafin ta bude wayar taga sunansa dauke da messages a kan wayar, jikinta nata kakkarwa tashiga kokarin bude wayar, Nan wayar ta fadi kasa sbda jikinta daketa kakkarwa, wayar ta bugu da kasan tiles, jiki na rawa tabi wayar ta dauka, abinka da Samsung ashe faduwar da wayar tayi taci screen, farr-farr wayar tayi,  tayi wasu layi layi, kuka nabeelah  ta kara fashewa dashi yayin data zube Nan kasa ta ajiye wayar a kan cinyoyinta  tana fadin "meyasa zakici min haka, banga messagee dinsa dayaminba, inaso in kirasa inji ina yake inaso in gansa! Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un! Ya Rabbih ka rabani da mummunar kaddara..." Nabeelah ta karashe tana kukan dayafi kaf kukan datayi a fari, jikinta se kakkarwwa yakeyi, ta kara dago wayar, taga ta Dan rage layi-layinn datayi, jiki na rawa ta karkata wayar gefe, tashiga kokarin cire wayar a lock daman Sunansa ne security din wayarta AEEEZAD! da kyar tasamu wayar ta fita daga lock Sam bata gani SOSAI seda kyar wayar nayi tana far-far, a haka tashiga taga messages din da kyar ta iya karantawa.  Tana GAMA karanta sakon  ta kife taci gaba da kuka yayindatake Nemo lambarsa tayi dealing taji a kashe,  ta kira kusan sau talatin Amma a kashe wayar take, (tinda ya wurgar da wayar kasan motar ta mutu)
nabeelah ta kara fashewa da Wani irin kuka tana fadin "Wayyo Allah na! Wayyoh Allah na! Wayyoh Allah na! !! Wayyo rayuwata!'' sune kalaman daketa fitowa daga bakinta yayin datake kuka kmr zatayi hauka, bugun zuciyarta na kara kidima jikinta, se buga kanta takeyi a kasan tiles din dakin Sam ko zafin hakan bataji, abinda takeji a zuciyarta ya wuce tunanin duk Wani me tunani, se dealing number dinsa takeyi Kamar hauka Nan take tayi masa kira yafi kira dari biyar Amma duk a kashe.

**
A bangaren Aeezad.
tini jirgin Yan sanda dana sojoji sukama dajin saukar angulu, tako ina ma'aikata suka cika dajin tini Yan ta addan sun tsere. Bashir ne yasamu damar  Kiran Wani abokin Aikinsu ya sanar dashi halin da suke fiki, kasancewar Aeezad ba karamin mutum bane a Nigeria, tini aka sanar da shuwagabannin  sama, shine aka shiryo wadannan tawagar jirage guda biyu, motocin Yan sanda da sojoji Kam sunfi motoci hamsin.  Nan wasu suka fada dajin domin dubo Yan ta addan Amma ina ai babu su babu dalilinsu. Yayinda tini aka dauki aeezad dake kwance kmr matacce aka sashi a cikin jirgi kana aka dauki Adamu na aka sashi a jirgin, a cikin jirgin harda chief of army, ba karamin kaunar Aeezad yakeyi ba sbda kokarinsa a hukumar sojojin, ganinsa kwance kmr ba Rai seda yayi kwallah,. "Jarumin maza.. Namijin fama..." Chief of army ya fadi Yana me kallon Aeezad a kwance tamkar matacce,kowa jikinsa ya sare gani sukeyi da wuya Aeezad ya rayu,dukda basu sanma a ina aka harbesa ba, kawai de jini se kwarara yakeyi a hannunsa jinin me dumbin yawa ya zuba daga jikinsa,hkn ne yasa suke tunanin da wuya Aeezad ya rayu sbda jinin daya zubar yayi yawa., har kwara Adamu ma yana iya rayuwa sede kafarsa da wuya ta moru.  Cikin hanzari jirgin ya tashi sama aka nufa cikin garin Kano dashi domin  Nan yafi musu saukin zuwa, direct babban asibiti aka nufa dashi, tini Yan jarida sun fara watsa labaran hakan a gidajen Redio da gidajen TV, domin tini Suma sun hallara dajin tin kafin a dauke Aeezad da adamu suka samu nasu rahotannin,, Nan da Nan Nigeria ta kideme da zallar tashin hankali, iyalansa dasukeda tabbacin a cikin sojojin dasuka rasa ransu akwai nasu suka hau koke koke.

** ** **
Dai-dai  Alhaji sunusi dake zaune falonsa Yana kallon news wannan Labarin ya fado masa,  aka nuna konewar motar sojojin sannan  aka saka picture din Aeezad Dana adamu, cikin tashin hankali daddy ya tashi tsaye, sbda tini  ya gane dansa ne tilo dayafi kauna  a fadin duniyar Nan, ko daga  bacci ya tashi ze gane d'ansa koda a cikin dubu dubu ne. "Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un!'' alhaji sunusi ya dauki salallami kusan sau uku a jere cikin ihu tamkar ze fasa falon nasa, ya jawo wayarsa ya fara kokarin neman number din shugaban sojojin nigeria, Yana Shirin kiransa yaga Kiran shugaban sojojin yashigo wayarsa. Nan gabansa ya yanke ya fadi Yana dagawa yace "Ina d'ana? Da gaske ne abinda ya faru da  Aketa yad'awa a labarai..." Daddy ya fadi a rude yayinda yakeji kmr zeyi hauka dai-dai hajiya rafi'ah ta sakko daga upstairs cikin tashin hankali sbda karar dataji mijinta nayi, ta iso ta taddashi cikin  tashin hnkli Yana waya. Nan shugaban sojojin ya tabbatar masa da abinda ya faru, ya sanar dashi yanzu suna babban asibitin dake cikin garin kano,. "Ka gayamin Dan Allah D'ana ya rasu ne?" Shine abinda daddy ya fadi yayinda idanuwansa tini suka kad'a sukayi jajawur. "Ka kwantar da hankalinka, be mutu ba..." Alhaji sunusi yace "Karya ne!! Karya ne!!" Ya fadi kmr zatautacce,jikinsa kawai ya basa d'ansa baya raye. Jin abinda yake cewa yasa rafi'ah shiga tashin hankali itama, Nan tashiga Fadin "meya faru wani d'an kake nufi? Bade Aeezad ba mijin y'ata... " Rafi'ah ta fadi cikin tashin hankali da rudewa. Katse wayar daddy yayi domin baya fahimtar me nacikin wayar ke fadi, cikin tashin hankali yashiga kokarin Kiran sakataransa bugu daya ya daga,. "Ase mana fly zuwa kano..." Yana fadar hkn cikin tashin hnkli ya katse wayar, ya ajiyeta gefe Nan kiran jama'ah ya fara shigowa wayar Ciki harda Kiran shugaban kasa,  Nan take Alhaji -sunusi ya tabbatar da dagaske abinda idanuwansa suka gani ya samu tilon dansa. Rafi'ah dake tsaye se tambayarsa takeyi meya faru ya kasa mgna dukyabi ya fita a hayyacinsa, se zufa kawai yakeyi, duk sanyin AC dake falon baya ji a karshe ma zafi yaju AC na sakarwa,. Nan take kwallah ta wanke masa kunci, duk dauriyarsa seda kwallar suka subuce masa. Hankalin rafi'ah ya kara tashi ganin abinda bata taba gani ba a cikin idanuwan mijinta ba wato kwallah se yau, yanada dakiya da dauriya. "Meya faru Alhaji ko mutuwa Aeezad din yayi?'' ta tambaya a matukar rude. "Yan ta adda ne suka Kai masa hari, sun samu nasarar harbinsa,sun kashe kaf masu tsaronsa se mutane biyu ne suka tsira......" "Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un!'' hajiya rafi'ah ta dauki salati cikin gigita, tace "Bade ya mutu bade ko!?"cewar hajiya rafi'ah da hankalinta ya tashi Ainun Nan take yarta ta fado mata Rai watta take Egypt, rafi'ah ta tabbatar in yarta tasamu wannan labarin  seta kusa hauka sbda kaunar datakewa Aeezad, uwa uba ma ita tunaninta karya mutu da wuri ya maida mata yarta Karamar bazawara.  "Jeki Sako hijjabinki yanzu zamu tafi kano..." Alhaji sunusi ya fadi murya a rikice yayin daya kagu yaga d'ansa ko hnklinsa ze d'an nutsu. Ba bata lokaci hajiya rafi'ah ta Sako hijjabinta Alhaji sunusi dagashi se  jallabiya ya fito harabar gidan, kaf ma'aikatan gidan  duk sunyi jungum jungum domin sun gani a TV wasu kuma sun sauran. Ba bata time suka shiga mota dreva yajasu zuwa Airport, ba bata lokaci suka shiga jirgin ya daga zuwa garin Kano a jirgin ne Alhaji ya kira hafsat domin ya sanar da ita domin yaga bega kiranta ba, yasan da wuya inta sani. Aiko hafsat bata sani ba  tanata Aiki, in tana Aiki Sam bata bi ta kan wayarta,  tana aikin tanajin anata kiranta kiran dayake shigowa wayarta yafi kira dari biyu tanaso ta daga sbda Kiran yayi yawa ba a taba mata irinsa ba se kuma aikin yasha mata Kai,  tana office ta rufe da key.  seda hafsat taga kiran mahaifinta a kn wayar kana ta daga Nan ya shaida mata abinda ke faruwa,ya kare da fada mata suna hnyar zuwa garin kanonma yanzu. "Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un!!' itace kalmar dake fita daga bakin Aunty hafsat ta saka kuka,  ta kasa mgna ma kawai se kukan tashin hnali ya kwace mata, Nan take ta fara ganin duniya na koma mata portrait. Batasan sadda ta cillar da wayar hannunta ba ta dauki car key dinta tana tafe tana tangal tangal tana kuka,ta fito daga office dinta, tini ma'aikata abokan aikinta suka shiga mata gaisuwa rasuwar kaninta, dansu a yadda sukaga Aeezad a TV  sun sadakar ya mutu kawai. Jin yadda aketa mata gaisuwa ya kara daga mata hankali, wato AEEEZAD ma ya rasu kenan daddy boye mata yayi. Nan wani Jiri ya debeta saura kadan ta fadi  Amma ta dake, ta fito ta nufa motarta, tana kokarin shiga dreva side, abokiyar aikinta halima ta karaso ta amshi car key din a hannun  hafsat domin ta fuskanci in hafsat taja kanta a motar baze haifar da d'a me Ido ba.  Side din me zaman banza halima takai hafsat ta zaunar da ita kana ta dawo side din me tuki tashiga taja motar zuwa gidan hafsat. Tinda suka taho a motar hafsat ta lumshe idanuwa se kwallah keta ziraro mata kalmar Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un! Ta kasa tsinkewa a kan harshen aunty hafsat, sosai halima ta tausayawa hafsat se natsiha take mata na duk me Rai mamacine ina ai hafsat ma batajin Sam me halima kece mata. A haka suka iso gidan, ko packing halima bata gama ba  hafsat ta fita a motar tana tafe tana tangal-tangal har faduwa tayi ta tashi,  a falo ta zube ta tsinci kanta da fashewa da Wani irin kuka me tsananin sautin kara,  halima tashigo tashiga rarrashin   hafsat.

Nabeelah dake dakinta tana kwance har zuwa yanzu kasan tiles taci kuka ta kushi har muryarta ta disashe, kmr daga sama tajiyo kukan hafsat daga falon yayinda cikin kukan taji tanata fadin  innalillahi wa'inna ilaihirraju'un!. "Wani mummunar lamarin  ya faru..."  nabeelah ta fadi Cikin tashin hankali  ta mike yayinda bata ganin gabanta ga idanuwanta a bude a zahiri Amma a kulle suke domin bata ganin komi se lalube kawai takeyi,da laluben tasamu ta fito daga dakin nata ta iso falon, se lokacin ta Dan fara ganin Aunty hafsat dake Tsugunne tana kuka yayinda  halima keta Mata natsiha tana fadin "Kiyi hkri duk me Rai mamaci ne,muma duk lokacinmu muke jira..." Aunty hafsat na ganin nabeelah ta fito ta kara saka kuka tana ganinta taji tamkar Aeezad take gani a kwayoyin idanuwanta. "Meya faru Aunty hafsat? Waya rasu? Dan Allah waya rasu?'' shine abinda nabeelah ke fadi cikin kidimewa da rudewa . A fari da nabeelah ta fito aunty hafsat ta kalleta tasha ko tasan da rasuwar ne sbda yadda ta ganta duk a gigice alamu sun nuna taci kuka ta koshi,seda tayi mgna ne ta fahimci batasan komi ba. "Aunty nabeelah Aeezad ya rasu...Yan ta adda sun kashe manashi,, wayyo Allah na innalillahi wa'inna ilaihirraju'un!'' sune kalaman dasuka fito daga bakin Aunty hafsat zuwa kunnuwan nabeelah. Wani irin disashewa kunnuwan nabeelah sukayi, Nan take portrait din datake gani suka dawo cikin idanuwanta, ji tayi kmr a mafarki, kmr zararriya tashiga girgiza Kai tana fadin ''Ya rasu? Ya rasu? Ya rasu? Wallahi karya ne be rasu ba, ynzu muka rabu dashi....wlhi be rasu ba karya kikemin Aunty hafsat..." Nabeelah ta fadi a matukar gigice cikin fitar hayyaci, bata tabajin kalmar data fi komi daci a zuciyarta da daga mata hnkali ba kmr wadda taji ynzu daga bakin Aunty hafsat, Adduarh takeyi Allah yasa bacci takeyi tana mafarkai, da tabbas inta tashi daga baccinnan bazata kara bacci ba harta komawa mahaliccinta, Wani irin Abu ne daci yazo ya tokare mata kahon zuciya. "Ba karya nake ba Aunty nabeelah...da gaske Aeezad ya rasu!'' cewar hafsat da tuni itama tayi loosing controlling, halima Kam tuni tadawo da natsiharta kan nabeelah domin ta kula nabeelah tafi hafsat fita a hayyacinta.  "Wayyoh Allah na.... innalillahi wa'inna ilaihirraju'un! Wallahi da gaske ne Naji a jikina,  Wani Abu ya sameshi...Naji a jikina,Naji a jikina! "" Nabeelah tashiga fadi cikin ihun fitar hayyaci, Kmr zata fasa falon da kara, tini ma hawaye sun kafe ba komai a idanuwanta,tini idanuwanta sun  bushe sun soye rakayau,  Bakinta yayi fari fat tamkar d'igon miyau be taba zama a cikin bakinnata ba,  tini ta rame ta fada har Wani duhu tayi na zallar matsifa da jarabar datake ciki. "Meyasa  zaka mutu ka barni Aeezaaaaaa!!!!!"" Bata karasa ba kawai Wani jiri me tsanani  ya debeta ta fadi kasan tiles din falon ko alamar numfashi babu a jikinta, tini kwayoyin  idanuwanta suka kafe sukayi fari fattttt ko digon baki babu a cikin kwayoyin idanuwan nata.

Saadatubintuabdullahi💖

**
Ingantattun magunguna ina kuke manyan mata masu fada aji ku *marmatso kusa-kusa 😄🤤 kuzo ku gyara gindinku mazajenku su shiga suji dadih su Dinka ihu suna makalkaleku a gado🤤 kayan dadih se mata masu daraja💃🏼*

Akwai gumbar madara
Akwai gumbar ridi
Akwai gumbar zuma
Akwai gumbar bata gaban matan duniya
Akwai gumbar farar saka
Akwai gumbar rubutu
Akwai gumbar cikakkiyar mace
Akwai gumbar dake ciko da farjin mace ba ruwanki da ciccibi
Akwai gumbar goron tulah😂hajiya ba a magana in beyi ihu ba yana cikin gindinki kimin magana in biyaki kudinki 💃🏼
Akwai gumbar nonon rakumi
Akwai gumbar kin fita zakka

Akwai gumba iri daban daban shaaaa yanzu magani yanzu dakinsha dakin jike sharkar tana karawa mace dadin farji sede kiji ziiirrrrr gabanki na motsin ddh oga na kara motso mikishi da Abun dadinsa 🤤

Chart me up hajjaju 08101626484

💖🐝NAMIJIN ZUMA PAID PAGE13💖🐝 wannan book din na kudi ne 1k 08101626484.

*Masu zagina ku Adana kalamanka,,,nace akwai sauran rina a kabah!....😆*

"Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un!" Hafsat da halima suka hada baki gun fadar hakan, a guje suka fada kan nabeelah, har suna rige-rige. Cikin d'imauta aunty hafsat ta shiga girgiza nabeelah Nan fa taji shiru, Nan hankalin Aunty hafsat ya kara kololuwa a tashi, Nan take tashiga double fire, zuciyarta kmr zata narke sbda tashin hankali. "Yanzu Aunty nabeelah kema mutuwa zakiyi ki barmu...ya zanyi da rayuwata ni hafsa...ki temakamin ki tashi please, in ina ganinki ji nakeyi tamkar Aeezad nake gani Dan Allah Kiyi hkri!...." Sambatu   hafsat tashigayi , Nan ta kara saka wani kukan me tsuma zuciya. "Bata mutu ba suma tayi ..." Cewar halima data mike daga tattaba nabeelah datayi, cikin hanzari ta nufa frij ta dauko babbar robar faro water, ta watsa  ma nabeelah dake kwance kmr matacciya, seda Halima ta juye mata kaf ruwan robar faro din kana nabeelah ta sauke wata iriyar nannauyar ajiyar zuciya. Aunty hafsat ta tsagaita da kukanta jin nabeelah ta sauke ajiyar zuciya hakan ne yabawa Aunty hafsat tabbacin nabeelah  bata rasu ba ashe. Bayan nabeelah ta farfad'o seda tayi 1mnt tanata sauke ajiyar zuciya, kana abubuwa da dama suka shiga   dawowa cikin Brain dinta sababbi fil, lamarin de ya kara gawurta kamar a film, hawaye ne suka shiga zirya a kan kuncinta yayin dataji  zuciyarta tayi mata nauyi tamkar an narka mata narkeken dutse, hatta da yatsanta ta gaza kO dagasa tamkar wadda ta kamu da ciwon mutuwar jiki haka take jinta, duniya kaf ta dauki rad'ad'i a gareta. "Aeezad dina ya rasu!'' ta fadi a bayyane, yayindata shiga kokarin bude kwayoyin idanuwanta, taji suma sun mata nauyi , tamkar ba idanuwanta ba, kaf jikinta ma jinsa takeyi kamar ba nata ba, bata tabawa kanta fatar mutuwa ba se yau da akace mata Aeezad dinta ya rasu, ko ubanta daya rasu bata shiga tashin hankalin datake ciki ba a halin yanzu. "Inama nice na mutu bashi ba..." ta fadi a bayyane yayin datake ci gaba da kuka, me narkar da zuciyar me saurare, Aunty hafsat da Halima se sannu suketa binta dashi tin sadda ta farfad'o Amma sam bata jisu ba, se kallonsu takeyi kamar taga wata sabuwar halitta, kaf ma bata gane kowa sosai, bala'in da take ciki kawai take iya ganesa. "Dan Allah ki kwantar da hankalinki nabeelah,..." Aunty hafsat ta fadi se kwallah kawai takeyi, Tama rasa me zatace,tabbas tasan Aunty nabeelah tafita shiga tashin hankali, ai setaga ita tashin hankalinta ma kalilan ne ashe, me akayi da maza inji karya, ita da kanta ta sarawa yanayin da nabeelah tashiga.  Kuka kawai nabeelah keyi ta kasa mgna kawai tunano last abubuwan dasuka wakana  tsakaninta da Aeezad takeyi, se yanzu ta kara nadamar Marirrikan data masa , ji tayima gabaki data ta kara tsananin  tsanar kanta, hawayen datakeyi ita kadai tasan ya takejin zafinsu daga zuciyarta,. "Ya Rabbih kasa na mutu Nima nabi Aeezad dina, ko ruhina ze samu salama!..." Nabeelah ta fadi still a bayyane yayinda voice dinta se cracking yakeyi. Aunty hafsat ta kara tausayawa nabeelah, ita yazu ma bata  tausan kanta kmr yadda take tausan nabeelah. Halima ma tini ta kara luntsuma a tausayin nabeelah tasan wacece nabeelah a gun Aeezad, babu wanda  ze Rabi family din besan wacece nabeelah a gun Aeezad ba. Baban Noor ne ya fado falon bako sallahma kallo Daya zaka masa  ka tabbatar Yana cikin damuwa, tin Yana office yaga abinda yasamu Aeezad a TV.  Yana shigowa aunty hafsat ta zubo masa Ido, halima ta gaidasa ya amsa Sam baya cikin yanayi, abinda yasamu Aeezad ya matukar gigitasa a fari shima yasha ko Aeezad din ya rasu ,yadda ya gansa a TV yasha gawa ce, seda alhaji sunusi ya kirashi yanzu ya sanar dashi Aeezad din be rasu ba, domin tini sun isa garin Kano suna ma asibitin da Aeezad yake yayinda tini aka bashi taimakon gaggawa.  Idanuwan baban Noor suka sauka a kan nabeelah dake kwance kasa, ko ba a gaya masa ba yasan gigitar mutuwar Aeezad ce ta tabata,domin yasan  kowa zesha Aeezad din mutuwa yayi, tini shima abokansa sun fara kiransa suna masa gaisuwa ba sbda kowa yasan yayar Aeezad din yake Aure. "Hafsat ina kika ajiye wayarki ne? Daddy yace ya kikkiraki baki daga ba... '' cewar baban Noor. hafsat daketa kwallah  Tace "Bansanma ina wayar take ba wlhi Baban Noor, tashin hnklin rasuwar kanina Ma kawai ya isheni a halin yanz ...." Ita shaf Tama mance da wata waya a duniyarnan. Baban Noor yace "ai be rasu ba...Daddy yace in gaya miki ma jikin da sauki ashe Harbin ma da aka masa a hannu ne anma cire masa bullet din jikinsa ai an basa taimagon gaggawa tini,  yanzu ma daddy yacemin jini ake kara masa ya sanar Dani jikin ma da asauki insha  Allahu, Allah ya kawo rangwame ba yadda muke tsammani ba..." Tinda baban Noor ya fara mgnr jikin da sauki tini nabeelah ta tashi zaune ta zubuwa baban Noor manyan eye's dinta,   Sam bata gane me yake cewa,  kawai de ta fahimci cewar da yayi  AEEEZAD dinta be rasu ba, Nan nabeelah ta kid'ime tashiga tunannika cikin rashin fahimta, brain dinta ya tafi hutu na wasu dakiku. . "Ba ance ya rasu ba?" Cewar aunty hafsat da tini itama tashiga d'imauta Cikin rashin fahimtar me mijinta ke niyar sanar da ita.  "Aah wlhi be rasu ba, Nima Dana ganshi a TV ai nasha ya rasu ne wlhi, Ashe be rasu ba Yana raye Ynzu haka ma nace miki jini ake kara masa..." "Dan Allah da gaske kakeyi Aeezad dina na raye?'' nabeelah ta fadi murya na rawa har yanzu bata hayyacinta Sannan ta kasa yadda Aeezad na raye. Baban Noor Dayaji haushin abinda tace wato Aeezad dinma nata ne, shima daman tini baya kaunar alakarsu, dukda Yana cikin Wani yanayi Amma be hanasa jin zafin abinda tace ba, sbda shifa har yanzu Yana kaunar nabeelah,be taba sha'awar aure ba a yanzu sbda Yana samun na banza , se a kan nabeelah ya farajin   shaawah kara Aure, shi inma bazata auresa ba inde zata yadda yadinga sex da ita, a dadinsa, ya lulluntsumi wadannan lantsan-lantsan din monuwa dasuke tsole masa Ido, a rayuwarsa yanason nonuwa a jikin mace,  Musammanma irin nonuwan nabeelah se akaci  rashin sa'ah matarsa bata da nonuwa sede wasu kananu da ita, irin tsayayyun in tana shayarwa suyi girma data yaye suyi mitsil-mitsil shi yafiso yaga nonuwa kamar gwanda tulu-tulu, mediums sizes irin na Nabeelah, cikar nonuwanta da kyaunsu ya baci fammm suke sun cika riga. "Be rasu ba wlhi..." Cewar baban noor. Wata iriyar ajiyar zuciya nabeelah ta sauke ita Sam bata yadda Aeezad be rasu ba sede inta sashi a idanuwanta ne zata yadda da hakan, kawai burinta ta ganta gata gashi. "Alhamamdulillahi ya Rabbih...."  Aunty hafsat ta fadi a bayyane yayin dataji Wani irin sanyi a ranta da akace mata Dan uwanta be  rasu ba, halima ma hamdala tayi, aunty hafsat ta dawo da dubanta ga Nabeelah cikin murnar data rubanya bakin cikin dake tattare da ita tace "Aunty ki kwantar da hankalinki AEEEZAD be rasu ba wlhi ... alhamamdulillahi ya Allah..." Binta da Ido nabeelah tayi, ita Sam bata murna sede tabbas taji sasssucin yanayin datake ciki , kawai so takeyi ta gansa ta tabbatar be mutu ba, sannan tanaso ta rokesa gafarar marirrikan data masa ko zata samu sassaucin abinda takeji a zuciyarta a halin ynzu, abubuwan datakeji a zuciyarta a halin ynzu sbda Marin data masa baze misaltuba, ita kadai tasan me takeji. "ku shirya ai nariga nase mana fly kawai gabaki daya muje muga jikin nasa yafi ai kawai..." Cewar baban noor. Ai kmr nabeelah na jira ta mike da kyar, yayin data shiga tangal-tangal zata fadi halima ta tarota. "Aunty bazaki iya zuwa ba ki zauna tinda kema ba lafiya ce dake ba..." Cewar hafsat. Baban Noor yace "Meya sameta?'' maman Noor ta kwashe yanayin da nabeelah tashiga harda sumar datayi ta gayawa baban Noor, a wannan Karan dole seda ya tausaya mata. "Subhanallahi gaskiya be kamata taje ba, ta bari Nan da 2days setaje ita, yanzu ai asibiti ya kamata a kaita ma first, dubafa kiga yadda take kmr wadda tayi ciwon 10yrs duk ta rame wlhi tayi Wani iri...." Cewar baban Noor a duniya bayan San da yakewa nabeelah na aure dana fasikanci, Yana santa kuma sbda tanason yaransa kuma yaranma nasanta over, dadin dad'awa tana kulawa da yaran sosai shi kuma a duniyar Yana kaunar yaransa fin komi.  Marairaicewa nabeelah tayi jin  klmn baban Noor Cikin rudewa tace. "Dan Allah ku temakamin a kaini in gansa ,ni lafiyata Lau wlhi..."ta fadi tana cigaba da kwallah, Nan ta kara bawa kowa tausayi hafsat tace "jeki wanke fuskarki Aunty ki chanza kaya kisa hijjabi mu tafi kawai..." Cikin hanzari nabeelah ta nufa dakinta kafin takai dakin tini tayi faduwa kusan biyar tana tashi sbda Jiri kawai take gani, wuyanta a ciccike yake Amma yau kawai har k'ashin wuya ya bayyana a wuyan nata.   "A haka zamu tafi da ita duba fa kiga yadda taketa faduwa kafin ta Kai kofar dakinta,, kusan faduwarta biyar..." Cewar  Baban Noor. "Dole sede mu tafi da itan bazata taba yadda mu barta a nan ba, ai bama zeyu mu barta Nan ba, bakaga yadda duk tayi ba kmr ba ita ba ta sauya duk a kan mutuwar Aeezad dinne fa dana gaya mata, wlhi yanayin data shiga koni ban shiga irinsa ba, kmr zata mutu,ni na sadakarma ta mutun..."  Cewar Hafsat datayi mgnr cikin tausan nabeelah.  "Wallahi gaskiya ni namaji  tsoro, Nima timi  Nasha ta rasu ne wlhi..." Cewar halima.   Baban Noor ya sauke ajiyar zuciya yace "Allah ya kyauta na gaba,...duba kiga yadda de nabeelah ta chanza a rana daya, kema duk kinbi Kin sauya idanuwanki duk sun zurma hafsat, ,,, Kai tashin hankali bashi da dadih kwata-kwata..." "Sunan tashin hankalinma  bashi da dadih..." Cewar hafsat daketa sauke Nishi kmr wadda ke labour room.  "Yanzu yaza ayi da yarannan dasuke school? Ko kin dakko su ne?'' cewar baban Noor. Shaf ma Aunty hafsat ta mance tanada wasu yara, seda Baban Noor yayi mgna kana ta tuna. "Af wlhi nama mance dasu...ban dakko su ba, kawai a barsu a gurin Aunty Halima ta dakkosu su zauna a gunta seta tafi da maids dina guda biyu..." "Eh bakomai a barminsu Allah de yabawa Aeezad lafiya Dan Annabi SAW..." Dukkaninsu suka amsa (SAW) Amin, .  aunty nabeelah ta fito sanye da hijjabi abai-bai ko wanke face din nata batayi ba,balle chanza kaya, hijjabi kawai tasamu dmr sawa shima hijjabin a rikice tasashi ba kyaun gani.   Baban Noor da Aunty hafsat da halima suka zubo mata Ido, har yanzu a kid'ime  nabeelah take idanuwannan nata sunyi maron-maroon  fuskarta cikakkiyar tayi karo-karo baka ganin komi se hancinta kawai,kallo Daya zaka mata ka tabbatar kaf bata hayyacinta, ganin haka ne ya Hana Aunty hafsat da halima  cemata ta gyara hijjabinta.   "Mu tafi kawai baban Noor ni a shirye nake..."cewar Aunty hafsat. Baban Noor ya kalleta duk a kid'ime take itama Amma sam bata Kai nabeelah ba, yace "ina wayarki?''  "Inaga office na barota..." Cewar hafsat. Baban Noor yace "Okay ku fito muje office din a dauko wayarki semu wuce jirginmu Yana gab da tashi, dannaga time din danasa ya tafi ...." Ya fadi Yana duba watch din hannunsa. A jere suka fito Harabar gidan harda halima wadda zasu sauketa a office ta dauki motarta domin ta dakkosu su Noor da Asmah a school.   Dreva ne yaja motar kirar jeep baban Noor ya zauna a gaba, nabeelah ta zauna can baya yayin da ita kadai  tasan ya takeji, ji takeyi tamkar ta bude idanuwanta ta ganta a gaban Aeezad, zuciyarnan ta-ta, se fatt-fatt takeyi, tabbas in kana kusa da ita dole kajiyo bugun zuciyar ta-ta.  Hafsat da Halima sune a tsakiya. Ba bata lokaci suka nufa office din aunty hafsat halima tashiga ta dakko mata phone dinta da bag dinta da duk Wani Abu nata, ta kawo mata kana ta musu fatan alheri,tace a gaida mara lafiya kafin suma suzo. ,dreva yaja motar se Airport,, suka isa airport din dai-dai jirgin ya kusa tashi, suka shiga dreva yaja motar zuwa gida. ,Nabeelah hafsat Baban Noor baa jimawa su Kuma jirginsu ya tashi zuwa garin Kano,.

Saadatubintuabdullahi💖

Akwai kayafa matan aljanna
Kayan da Zaki sace zuciyar mijinki cikin sauki wlh

Muna hada sets na ban mamaki
Set ne kala kala

Akwai yajin maza Mai matukar kyau da aiki
Ina matan dabasu samun gamsuwa wurin Miji Ina matar da basir ya Hana Mijinta sauke nauyi Dake kansa na kwaciya
Kuyiwa Mai gida anfani da wannan yajin Kiga yadda Mai gidanki zai burgeki a gado❤️
Akwai set na alkhairi
Wannan set anyi shine musamman saboda mazan da Basu sake hannu , namijin da yanadashi Amma baya Baki sai dai yayita kyauta awaje wannan set din wlh dole yabaki  matsalar kikayi anfani dashi dai dai da instruction dinsa
akwai matsin ciwgum hajjaju ki siya ki matse gabanki gam
Ingantattun magunguna ina kuke manyan mata masu fada aji ku *marmatso kusa-kusa 😄🤤 kuzo ku gyara gindinku mazajenku su shiga suji dadih su Dinka ihu suna makalkaleku a gado🤤 kayan dadih se mata masu daraja💃🏼*

Akwai gumbar madara
Akwai gumbar ridi
Akwai gumbar zuma
Akwai gumbar bata gaban matan duniya
Akwai gumbar farar saka
Akwai gumbar rubutu
Akwai gumbar cikakkiyar mace
Akwai gumbar dake ciko da farjin mace ba ruwanki da ciccibi
Akwai gumbar goron tulah😂hajiya ba a magana in beyi ihu ba yana cikin gindinki kimin magana in biyaki kudinki 💃🏼
Akwai gumbar nonon rakumi
Akwai gumbar kin fita zakka

Akwai gumba iri daban daban shaaaa yanzu magani yanzu dakinsha dakin jike sharkar tana karawa mace dadin farji sede kiji ziiirrrrr gabanki na motsin ddh oga na kara motso mikishi da Abun dadinsa 🤤

Chart me up hajjaju 08101626484

💖🐝NAMIJIN ZUMA PAID PAGE14💖🐝 *Wannan book na kudi ne.. 1k only 08101626484*

Ba bata lokaci suka isa garin Kano, daman already baban Noor ya kira abokinsa Alhaji sidi ya sanar dashi suna tafe, tin kafin su iso Alhaji sidin da kansa  da dreva's dinsa suka iso da motoci biyu, Daya dreva keja,  dayan kuma  alhajin be da dreva dinsa , Alhaji sidin babban mutum ne, babban Dan kasuwa ne da akeji dashi a garin kano.  jirginsu na sauka a airport ba bata lokaci suka shiga mota zuwa asibitin da Aeezad din yake, harda Alhaji sidin. Koda suka isa Asibitin suka tadda mutane cike packing spaces din asibitin kuwa tini ya cika makil da manyan motoci Na Alfarma, kama daga masu fada aji a kasa da manyan Yan kasuwa, tini Alhaji rabi'u da tawagarsa murna ta koma ciki, a fari da Yan ta'adan dasuka aika kashe Aeezad din suka dawo suka shaida masa sun kasheshi, nan suka  hau party cikin murna Kai kace su ba barin duniyar zasuyi ba,  bahaushe yace murnar mutuwa murna banza. Seda suka samu Labarin Aeezad na asibiti Nan farin ciki ya koma ciki, basu hkra ba, na n suka bazama shirya yadda zasuyi kulle-kullen daza a bishi har asibitin a karasashi Lahira,Aiko Yan ta'adan sunsha fada gun alhaji rabi'u, wanda for now tamkar zeyi hauka yake jinsa sbda bakin cikin Labarin dayaji na Aeezad na asibiti.

A bangaren su Nabeelah Kam koda suka iso asibitin Basu samu  ganin Aeezad ba, an zuba matakan tsaro tako ina a asibitin,dakin da Aeezad din yake ciki kuwa, ba a barin kowa  yashiga dakin da yake, Alhaji sunusi da Alhaji Abubakar dade manya-manyan kusoshi na kasa aka bari suka shiga suka gansa, Suma suna ganinsa ko 10mnt basuyiba suke fitowa waje, an basa tsaro tako ina,a kofar dakin da yake ciki Kam sojojine tsaitsaye da red eyes sun rirrike manyan bindigu sunfi rayuka ashirin, an riga an gane hari ake kawowa Aeezad din, shiyasa chief of army yasa aka cika kaf asibitin da matakan tsaro kama daga kan sojoji,  zuwa kan police, sbda chief of army ya tabbatar in Koma suwaje ke farautar rayuwar Aeezad Sam bazasu dena ba har asibitin se sun biyosa da kullij sharri.  Bakaramin bakin ciki nabeelah tashiga ba na rashin ganin Aeezad din gashi zuciyarta na cike da zillon son ganinsa,nan ta kara shiga wasu tunannikan.  A haka nabeelah da Hafsat  suka nufa masallacin sukayi sallolin Azahar da la'asar,  suka dawo suka zazzauna  inda kowa ke zaune, an shishshimfida manyan carpet tako ina, part din da aka kwantar da Aeezad dinma na manya ne, ashe in kaga ana maka wulakanci a asibitin gwamnati to tabbas baka da kudi ne. Hajiya rafi'ah se kallon nabeelah take tana Aiko mata da uwar harara, ganin yadda taga nabeelah a  rude ba karamin haushi yabawa rafi'ah ba,  a zuciyarta tace "Tsinanniya tsohuwar guzuma duk ta Wani rude kamar kanin ubanta...ko ita awa danwake hotel..." Hajiya rafi'ah se Jan kwafa kawai  takeyi,.  Sam na Nabeelah batasan tanayi ba, ita Hankalinta na can kan tunanin Aeezad ta rafka uban tagumi kamar wadda akawa mutuwa.  Har akayi  sallarh isha'i ana zazzaune a wajen dakin da Aeezad yake ana jiran farfad'owarsa Amma shiro kakeji se doctors kawai ke zirya cikin dakin da yake,hankalin nabeelah na kan shige da ficen da doctors keyi, duk wanda ka kallah a gurin Yana cikin Wani hali Na damuwa a kan Aeezad din,Amma ko mahaifin Daya haifi Aeezad din baze nunawa nabeelah damuwa ba duk ta kara firgicewa idanuwanta sun kank'ance kamar ba nata ba,. Se wuraren 10:pm Na'eema ta iso asibitin, tin hajiya rafi'ah na jirgi ta kira na'eema ta sanar  mata abinda ke faruwa,  hankalin na'eema ya tashi sosai har kuka tayi, ba shiri tase prvt ticket daga Egypt din zuwa garin Kano. "Wai Sannu da isowa dagani kinyi kuka harkin gaji,,," cewar hajiya rafi'ah datayi maganar da karfi kowa yaji, ita a dole seta bayyana cewa yarta tashiga damuwa. Nan na'eema ta fashe da kuka me tsanani, hajiya rafi'ah ta jawota tashiga rarrashi, jama'arh dake gurin wasu  suka shiga bata hakuri banda hajiya Maryam matar Alhaji Abubakar domin tini tasan wacece hajiya rafi'ah da yarta a fannin makirci. "Muje in rakaki kiga jikin mijinki, ko Hankalinki ze kwanta..."cewar hajiya  rafi'ah , Nan ta mike hannunta cikin na yarta suka nufa dakin da Aeezad din yake, nabeelah ta zubo musu Ido ,ji takeyi kamar ta tashi ta bisu sbda itama tasamu tabbarrakin  damar ganin  Aeezad din,dukda tasan zatasha wulakanci Amma sam bazata damu da hakan ba in har zata samu ganinsa. "Aunty hafsat ko in bisu ne Nima insamu in gansa ko zanji dadih..." Cewar nabeelah datayi mgnr da disashashshiyar muryarta tamkar wadda tayi mura Nan ko tsabar kuka ne datasha ta koshi, duk yau ko ruwa be wuce daga bakinta zuwa cikinta ba, ga bakinta ya kuma fari fat, ruwa sede ta kuskure ta zubar gurin Alwalah.  Aunty hafsat dake kusa da nabeelah tace "A'ah aunty nabeelah ki barsu kawai Muma zamu shiga ai insha Allahu,yanzu in kika bisu kema kinsan wulakanci zakisha , bakiga irin kallon datake ta miki ba tin dazu, kinde san halin hajiya mommy a barsu nesa-nesa kallon kura yafi kawai, baki ganin se Wani zakal-kalewa takeyi tamkar ana gun biki  ba asibiti ba,..."  Aunty nabeelah tayi shiru kawai tana ta kallon kofar dakin da Aeezad dinta ke ciki, yayinda hajiya rafi'ah da na'eema ke tsaye bakin dakin securities sun hanasu shiga sbda doctor na ciki. "Kai Dan uban waye dazaka Hana mu shiga, nifa uwarsa ce, kuma wannan matarsa ce, kuma yata ce..." Cewar hajiya rafi'ah datayi mgnr cikin tsiwa, gashi bata iya mgna a hankali ba, tanada babbar murya da karfi taketa magana kowa najinta, ga murya kmr ta maza, Nan take  aka zubo musu Ido. Su kam securities din se bata hkri sukeyi da turanci, Amma ina Se Kara matsifa hajiya rafi'ah keyi ita a zatonta zaginta sukeyi kasancewar bata iya turanci ba. Seda na'eema tace bafa zaginki sukeyi ba mommy , hakuri suke baki..." ina ai hajiya rafi'ah Bata sauraresu ba, Alhaji sunusi dake gefe tini ya kule, hajiya rafi'ah bata taba batawa Alhaji Sunusi Rai ba kamar yau, be taba ganin rashin kyautarwa  a duniyar Nan ba se yau, danshi a gurinsa bata lefi sbda hajiya rafi'ah tanada asiri bayan asiri akwaita da makirci, abubuwa biyunnan suna tafiya ne a tare asiri da makirki, in ba Daya ko anyi Daya bazeyi tasiri ba.  Bakin ciki da damuwa suka cika zuciyar Alhaji sunusi, ganin yadda rafi'ah ta kara zagewa ta kuma zage securities din Tas, da kyar  wasu suka mata magana tadena zage zagen da takeyi har seda doctor ya fito yace tadena ihun datakeyi Dan Allah sbda Yana effecting Aeezad dake kwance ba lafiya,so akeyi ya Farka da kansa to in tana wannan hayaniyar Yana iya farkawa kuma Sam ba ason hakan. Da kyar rafi'ah ta koma ta zauna tanata huci kamar zakanya, bata hkra ba taci gaba da harare harare da matsifa kasa-kasa, Nan ta yaye hijjabin jikinta daman duk yafi ya ishesa, ita Sam bata saba da hijjabi ba, tafi sabawa da gyale. Nan fa hajiya rafi'ah tazama daga ita se rigar atamfar dake jikinta dinkin doguwar riga, se dankwalin atamfar dake kanta, ko kunya bata jiba ta cire hijjabinta a cikin wadannan uban mutanen gashi Maza ma sunfi yawa, ga uban abokanan Alhaji sunusi, koda yake kaf abokansa sun San wacece rafi'ah, ba halinta da Basu sani ba. sabar takaicin daya tokare zuciyar Alhaji sunusi  kawai se ya sadda kansa kasa, takaici da bakin ciki suka kuma ma zuciyarta dirar mikiya, a duniya be ganin rashin kyautarwa  rafi'ah,   Amma fa yau yagani  kiri-kiri,  Wasu daga abokansa suka shiga gulma kasa-kasa dana kusa dasu, kaf abokan Alhaji sunusi babu me kaunar hajiya rafi'ah sbda yawancinsu Tasha dakawa Alhaji tsawa a gabansu,infect de kowa yasan shi mijin tace ne.  

Da daddare har 12:am  kowa duk aka watse da zunmmar gobe zasu dawo sbda jiran farkawar Aeezad din kawai akeyi ,wad'and'a sukaxo daga garuruwa da dama suka nufa hotel, Alhaji sunusi Nan ya kwana sbda dakin da Aeezad din yake akwai kusan falo biyu special room yake, hajiya rafi'ah Kam ita da na'eema tini suka nufa hotel tin 10:pm, tace ita bacci takeji a gajiye take, ba kunya suka wuce hotel ita da yarta, Alhaji sunusi kawai sebin hajiya rafi'ah yake da Ido, Ashe bata da hali kamar yadda aketa gulmarta be tabbatar ba se yau,ya bata da mutane da dama a kan Hajiya rafi'ah danshi luf-luf take masa.   Baban Noor ya nufa gidan abokinsa Alhaji sadi wanda  har dare shima Yana Nan asibitn har 12:am ,a zuciyarsa sbda nabeelah yake zaune a asibitin shifa tinda yayi tozali da ita yace yaga matar Aure, gabaki daya hankalinsa ya tashi, kwad'ayinsa kaf ya koma kan nabeelah, daman Alhaji sadi matarsa Daya yaransu bakwai, a kallah Alhaji sadi ya haurawa shekaru hamsin ba sa'an baban Noor bane Kawai jininsu ya hadu suka fara abota.  Suna tafe a mota kafin su karasa gidan Alhaji sadi ke shaidawa baban Noor shifa yana kaunar wannan daya gansu tare kuma so na Aure.  Nan baban Noor ya hade Rai sbda ya fahimci nabeelah yake nufi. Duk hade ran da baban Noor yayi  sam Alhaji sadi  be fahimta ba se raftago zance yakeyi yariga yayi nisa a soyayyar nabeelah wai a haka danma a rikice ya ganta, Amma hakan be hanasa gano surar jikin da ubangiji ya mata ba. "Wannan ba karamar yarinya bace bafa alhajin Allah..."cewar baban Noor. Alhaji sadi ya kalli baban Noor cikin rashin fahimta yace "kamarya? Bangane ba! ba kamar yarinya bace ba?,wannan dagani ai bata wuce 20yrs in tayi wuta kenan, kawai de kayan morewa ne ubangiji ya bata tako ina taf-taf Alaji kaga nonuwa tantsan-tantsan..." Baban Noor ya amshe da "TAB wallahi wannan ta girmi matata ma in gaya maka..." "A duniyar Aljanu kou?'' cewar alhaji sadiDakewa baban Noor kallon mara hankali. Baban Noor  yace "a duniyar mutane, wannan fa ita ta raini Commander Aeezad, Aeezad he's 22yrs , matata kuma 26yrs, ita Kuma wannan me Aiki cefa nanny din Aeezad ce, shine yanzu tadawo Aiki gidana gun iyalina,a kallah zata Kai  32yrs haka Naji iyalina tace, kawai karamin jikine da kyau take dashi na matsifa..." Baban Noor yayi mgnr ne sbda kawai ya cirewa Alhaji sadi batun nabeelah a ransa.  Alhaji sadi ya tabe baki ba tare Daya yadda da shekarun nabeelah Da baban Noor ya fadi ba yace "Dan wannan ni ina ruwana, nifa ko shegiya ce ita ba nanny ba ina santa, Kai wannan macen me tsada waze ganta ya bari, ai tanama da tsoron Allah datake aikatau har yanzu, ade matan yanzu babu kamarta, saboda  wallahi da matan yanzu ne masu budadden Ido  ai da yanzu tana zaman kanta, da tini ta mallaki kudade a duniyar Nan sbda kalarta ai kalar manyan mutane ne irin mu. ...ni wlhi Naji ma ta kuma kwanta min a zuciyata dakace min me Aiki ce, kaga hakan na nuni Da tanada kamun Kai, ni zan fara bude gindinta a leda kenan Masha Allahu.."Alhaji sadi ya karashe Yana wani shu'umin murmushi har ya fara mafarkin gashi a marar wannan kyakyawar macen , a Ido ya tabbatar dole farjinta yayi dadih.  Wani kololon bakin  ciki ya cika zuciyar baban noor  domin ya kula  Alhaji sadi yayi nisa bazeji kira ba yanzu. Har suka isa gidan Alhaji sadi nata sambatun nabeelah, Sam baban Noor be sake ce masa komi ba se Uhumm A'ah kawai, kasan zuciyarsa fal haushi. 

Daren ranar Sam nabeelah batai bacci ba, ita da Hafsat ne a falon, hafsat tayi kwanciyarta tayi baccinta a kan kujerar 3ctr , nabeelah Kam ko kyafta idanuwanta bafai ba da zummar bacci, se lekawa takeyi tana kallon dakin Aeezad ji takeyi kamar taje dakin,  Amma ina ba dama har yanzu ko ina zagaye yake da securities suna tsaitsaye ko zama basayi, dukda dare ya tsala Amma ko gyangyadi bameyi. Haka tadawo Falon ta shiga toilet ta dauro alwala dai-dai biyu na dare ta fara sallolin nafila tanata Addu'ah Allah bawa Aeezad dinta lafiya, tana sallar tana tangadi sbda har ynzu bataci ba bata shaba, aunty hafsat tayi-tayi da ita taci abinci  Amma taki sbda bazata iya ba tanada tabbacin koda taci baze wuce cikinta ba Sbda hayyacin lissafinta na komi baya jikinta. har asubahi tanata sallah,  datayi sallarh asubahi taci gaba da lazimi, duk kwarewar satar bacci be samu nasara  a kanta ba ranar, burinta kawai taji ance AEEEZAD ya farfad'o.   Zuwa karfe goma na safe mutane suka fara hallara asibitin,  hajiya rafi'ah Kam bata iso asibitin ba ita da yarta se wuraren Sha biyu na rana,  koda suka iso tini mutane sun cika fam.  Alhaji sunusi se kallonta kawai yakeyi,zuwa ynzu mamakin hali irin nata kawai yakeyi, tinda ya aureta beyi kukan rashin mahaifiyar su Aeezad ba se jiya da daddare, yaci kukansa ya koshi takaici da tunanin lafiyar d'ansa be barsa ya rintsa ba.  2:30pm  zuwa lokacin jikin kowa ya fara sanyi sbda shirun yayi yawa, an kara masa jini  dai-dai Wanda jikinsa ke bukata, drip ne a jikinsa yanzu.   Wani doctor ne ya fito daga dakin  da Aeezad ke kwance,  idanuwansa sanye da siririn glass, yayinda yake sanye da kananun kaya. Daddy na ganinsa ya mike a rude ganin doctor din ya tinkarosu  Nan Alhaji sunusin yashiga tambayar "Ya jikin d'ana  doctor munji shirun yayi yawa..." Da fara'ar kwantar da hankali dauke a kan fuskar doctor nazir yace "Ka kwantar da hankalinka sir, jikinsa Alhamamdulillahi kam da sauki, yama farka Amma yanata kiran sunan mommynsa,,, seda yadawo hayyacinsa duka yace Yana son ganin Nabeelah,,..." Da karfi doctor ke mgnr yayinda aunty nabeelah dake sauraren doctor taji ya kira sunanta ta mike a zabure,  zata isa insa doctor din yake hajiya  rafi'ah tayi hanzarin yin caraf kafin Alhaji sunusi yace komi ta amshe da "Kai doctor nabeelah yace kode na'eema,  Anya kaji da kyau kuwa?" Doctor dake kallon hajiya rafi'ah be manta ba itace ta zage securities jiya. "Gaskiya kmr nabeelah yace ba na'eema ba..."  Cewar doctor.  Cikin tsiwa hajiya rafi'ah Tace "inaga de kunnenka ne beji da kyau ba,, ko baka lafiya ne...Amma na'eema yace, sbda mude kaf danginmu babu wata nabeelah, sede na'eema gatanan iyalinsa ce,..."  Sam doctor be hayewa hajiya rafi'ah ba danya kula bata da mutunci tana iya masa zagin uwa da uba. "Wait hajiya  bari inje in kara tambayarsa..." Cewar  doctor nazir. Ya juya ze koma dakin da Aeezad yake hajiya rafi'ah tace "Harse ka tambayosa? Yo wai meze hana duk mu shiga mu gansa..." Doctor ya juyo yace "Kuyi hkri ba yanzu kowa ze shiga ba se Nan da zuwa la'asar..." Yana fadar hakan ya juya zuwa dakin da AEEEZAD din ke kwance. Nabeelah Kam tinda taji kalaman hajiya rafi'ah takoma da baya, Sam bata  damu da munanan kalaman hajiya rafi'ah gareta, domin tasan tass tasan da ita nabeelah Amma tace basu da wata nabeelah.  Aunty hafsat Kam abin ya mata ciwo Amma bata data cewa, sbda bata isa ta tanka ba, daddy ma yayi mukus ya kasa mgna kmr Wani wa-wa, kuma tabbas yasan nabeelarh da Ake nufi, se kallonta kawai yakeyi.  jawo hannun nabeelah aunty hafsat tayi, tace "zauna ki kyalesu kawai aunty nabeelah wannan cin fuska dame yayi kama..." Aunty hafsat   ta fadi a matukar hasale. Aunty nabeelah ta koma ta zauna yayinda heart  beat dinta ya chanza Nan da Nan, duk ta zaku taganta gata ga Aeezad, ji takeyi daman zama aljana domin taje ta gansa. Ba jimawa doctor Nazir ya sake fitowa daga dakin  da Aeezad yake. Hajiya rafi'ah na ganinsa tace "Kaje kajin kou? Ai nagaya maka na'eema yakeson gani, yo was yakeda ita a duniya bayan na'eema matarsa..." Na'eema Kam na gefe se Wani cika takeyi tana batsewa ita a dole game miji tanata Wani fankama da uwar kibar fuska kamar fanke yaji yeast a cikin man gyada,se Wani feelings takeji jiya zuwa  yau dinnan , ganin uban  manyan mutanen dasuka taru a asibitin manyan kasan kuma wai duk sbda mijinta, bata tabbatar mijinta bana wasa bane se jiya zuwa yau.  "Nop ba na'eema yace ba am sorry hajiya.... please in akwai nabeelah a Nan mara lafiyar yace ta shigo Dan Allah, ita kawai yakeson gani , tin farkawarsa sunanta kawai  yake kira, inma bata Nan a kirata cikin gaggawa Dan Allah in har ana bukatar saituwar Brain din  mara lafiyar please, ku temakemu a kan aikinmu, dajin yadda yake Kiran sunanta ita ta musamman ce a garesa da sunanta ya bude bakinsa, yanzuma yunkurin  tashi yakeyi wai ze fito ya duba yaga ko ita nabeelarh tana Nan din, Danya kasa tashi ne da tini ya fito da kansa wlhi..." Cewar doctor nazir.

Saadatubintuabdullahi💖

💖🐝NAMIJIN ZUMA PAID PAGE 15💖🐝 *This book is 1k 08101626484*

"Baka jiba kenan danagaya maka...bari in kara fada maka da babban harshe, Kaf danginmu babu wata nabeelah,! Sede cikin masu aiki marasa lasisi…” hajiya rafi'ah ta fadi Yayin datakeji kmr ta rufe doctor nazir dake tsaye da duka, Tas hajiya rafi'ah tagane wace nabeelah  Ake nufi, Amma tayi kmr bata ma San wata halitta wai nabeelah ba, ta kudirta a ranta inde tana gurin wata nabeelarh banza  bata isa ta shiga ba. A bangaren Na'eema Kam se yanzu ta fahimci nabeelaeh da  Ake nufi, ita fa a rayuwa ma ta mance da wata nabeelah  tinda ta koma gidan Aunty hafsat na'eema ta mance ta ita gabaki daya, koda taxo ma bata kula da wata nabeelah ba, se yanzu da Dr Nazir yayi maganarta ta ganta daga can gefe ita da Aunty hafsat Wani irin bakin cikinta ya tokarewa na'eema zuciya ji tayi tamkar ta karasa ta jawota ta shakure, haka kawai taji kiyayyar datakewa nabeelah ada yanzu ya ninku tayi doubles. Zaks dake gefe ya zubo ma hajiya rafi'ah Ido  da Aunty nabeelah, be tabbatar hajiya rafi'ah bata da kirki ba ta wuce inda ake fadarta ba se jiya zuwa yau, Zaks ya kula a lamarin hajiya rafi'ah harda jahilci ke dawainiya da ita, shi tinda aka kawo Aeezad asibitin  yazo asibitin baya hayyacinsa har yanzu ya rakube gefe yanata tunanin a Wani hali abokinsa yake Amma ya kula ita hajiya rafi'ah  Sam ba ciwon Aeezad bane a gabanta se wasu iskanci-iskanci takeyi.
  Doctor Nazir ya zubowa hajiya rafi'ah daketa faman hayyako masa kamar zata maresa gashi kowa ya gaza magana a kan abinda take masa ya kula tanada power sosai shi a zatonsa itace mahaifiyar Aeezad. "Bakar tukunya me fidda farin tuwo..." Dr Nazir ya fadi a zuciyarsa ya tsaya kawai kmr an dasashi Be tankawa hajiya rafi'ah ba. "Doctor ga Nabeelah Nan..." Hajiya bilki mahaifiyar Alhaji sunusi ta fadi Hadi da nunawa doctor inda nabeelah ke zaune ta sadda kanta kasa. Nan kallo yadawo kan nabeelah, hajiya rafi'ah taji kmr ta hadiye zuciya ta mutu ta juya ta gallarawa hajiya bilkisu harara dabadan idon mutane ba tabbas dase ta zagi hajiya bilkisu daman tasaba mata takakkiya ta mata zagin babbar bargo, ko ince suyiwa juna zagin babbar bango sbda itama hajiya bilkisu ba kanwar lasa bace cikakkiyar bakatsiniya ce bakatsin Kam kunya garesu bade kara ba, kowa yasan ba a nunawa bakatsine yatsa a maido da yatsa yadda yake.  "Ki shigo sir Aeezad  na nemanki please..." cewar doctor Nazir Daya zubowa nabeelah ido, wadda ta gaza motsi sbda tsoron abinda hajiya rafi'ah zata mata. "Tashi ki shiga, inga yar ubanda zata hanaki shiga kiga jigana,,,Dan bura ubar mace, inga wake ubanta ga garin katsina..." Cewar hajiya bilkisu data taso da kyar da sandarta a hannunta tashiga takowa zuwa inda nabeelah take a zafafe,, Nabeelah tamike cikin kwarin guiwa saboda maganar da hajiya bilkisu ta kuma Yi, Amma still a tsorace take sbda irin mugun kallon da hajiya rafi'ah da na'eema ke Aiko mata dashi. "bade ubana ba, sede uban wata wlhi, Dan ubana yafi karfinku..."  Cewar hajiya rafi'ah datayi maganar cikin tsiwa se zaburowa hajiya bilki takeyi kamar sa'arta. "Ke karki sake ki zagarmin uwa wallahi yanzu zan nuna miki iyakarki..." Cewar Alhaji Abubakar dayayi mgnr a zafafe, duk abinda Rafi'ah keyi be taba magana ba se yau, ta kaishi kwano ne yanzunma sbda zagar masa uwa datake neman tayi a gabansa wlhi dabadan a asibiti suke ba da tini ya  mareta. alhaji sunusi yana gani Amma ya gaza magana kamar ruwa yacishi, a zuciyarsa Yanajin tsananin zafin abinda takewa uwarsa a gabansa, Amma ya kasa tafuka komi.   "Bismillah shege ka fasa Dan halak se yanka,,,,duk Dan shegiyar daya fasa nunamin iyakata ya raina uwar sa da ubansa..." Cewar hajiya rafi'ah datake mgnr cikin rashin tarbiya da tsananin tsiwa.  Ran alhaji Abubakar ya kara baci Ainun Nan idanuwansa suka rufe dominshi a rayuwarsa bayaso ka taba masa uwarsa, yasan darajar uwarsa sosai bayason abinda ze taba masa martabar mahaifiyarsa. Zaburowa yayi ze karaso inda rafi'ah take,hajiya Maryam matarsa ta riko masa hannu sbda bataso a raba abun kunya a asibitin.  hajiya bilkisu tayi hanzarin dakatar dashi dacewar. "kyaleta karka damu Kawai Alhaji, duk wanda ya raina iyayen wasu ai besan darajar nasa bane..." "ko kuma wasun ne basu San darajar nasu iyayen ba..." Cewar hajiya rafi'ah idanuwannan kyar na marasa tarbiya. "Pls ya isheki haka,,,wallahi ki iya bakinki,abinda kike fadi a kan hajiya babba yafa isheki fa, ke bakifi kowa rashin kunya ba, kawai Dan iyayenmu na kwab'a mana ne  dako Tari baki isa Kiyi a Nan ba...kina Kara cewa Wani Abu a Nan wallahi zan bazar dake...." Cewar babban Dan Alhaji Abubakar Saifudden. Aiko Nan hajiya rafi'ah tayi mukus sbda tasan waye saif ya tafa kusan marinta dayaje gidansu ya zagi uwarsa wato hajiya maryam da kyar aka hanasa dukanta Amma da ya rufe gida ze mata dukan tsiya, saif irin Mutanennan ne Yan a mutu ko Ayi  Rai gashi da bakar zuciya, again irinn Yan dabannan ne. Nan bakin hajiya rafi'ah ya mutu se harara taketa aika musu dashi na'eema ta bude baki zatawa Saif rashin kunya hajiya rafi'ah tayi hanzarin kwabarta ta hanyar bige mata hannu dole itama tayi shiru, se harare harare kawai suke bin kowa a gurin dashi. "Kar Wanda ya kara magana please sbda kar mu raba abun kunya Dan wasu sun saba rabawa ba yau farau ba .." cewar hajiya Maryam mahaifiyar Saif. Hajiya rafi'ah ta watso mata wani mugun kallo, Hadi da harara.  Saif ya amsa da "Insha Allahu mommy....Aunty nabeelah wuce kiji Kiran  da blood  Aeezad  Ke miki,.." saif ya karashe mgnrsa Yana kallon Aunty nabeelah dake tsaye knta kasa tana sauraren dibar albarkar da hajiya rafi'ah tayi a gurin.kmr tana jira saif yayi maganar ta nufa dakin  kanta kasa, doctor nazir  Kai kawai ya girgiza a zuciyarsa Yana me kyamar hajiya rafi'ah, ya marawa aunty nabeelah baya zuwa dakin da Aeezad ke kwance. hajiya rafi'ah taji kmr ta hadiye zuciya ta mutu saboda zallar bakin cikin shiga dakin da nabeelah tayi, Amma sede ta dauka a ranta tabbas anci bashi, ita Sam ba a mata abu aci lilis dole seta rama. na'eema ma taji kmr ta mutu Dan takaici tinda tazo bataga mijinta ba, Amma Yana farkawa  wai ya tashi da sunan wata banza nanny mara lasisi, "Yar iska ballagaza..." Na'eema ta fadi a bayyane ta yadda mahaifiyarta dake kusa da ita ce kawai taji me tace, juyawa rafi'ah tayi  ta kalli Yar tata Nan taga hawaye ya wanke mata kunci, bakin ciki ya kuma wanke zuciyar hajiya rafi'ah. "Kiyi shiru ki barni dasu kawai..." Cewar hajiya rafi'ah datayi mgnr hadi dajan hannun na'eema suka bar gurin zuwa Wani gurin a cikin  asibitin, Alhaji sunusi yabi su da Ido kawai  a zuciyarsa Ji yakeyi kamar ya rabu da rafi'ah ya huta Amma a zahiri baze iya hakan ba,Sam baze rayu in ba hajiya rafi'ah ba. 

Nabeelah nashiga dakin tayi tozali da gogan, kwance yayinda kwayoyin idanuwansa ke kallon kofar shigowa, idanuwansa nayin tozali da ita yaji tamkar an basa aljannarh duniya, ya sauke ajiyar zuciya, yayinda Wani irin murmushi ya subuce masa, kallo Daya ya mata ya fahimci tashin hnkli mara misaltuwa Hadi da rud'u a tattare da ita,duk tayi Wani kala kamar tayi ciwon shekaru, yasan duk sanadinsa  tashiga wannan yanayin. Karasowa tayi inda yake kwance kan bed din marasa lafiya, idanuwanta kur a kansa, duk yabi ya rame marirrikan data masa suna Nan kwance radau a kan fuskarsa abinka da fuskar hutu, Wani irin tausansa ne ya cika mata zuciya Nan da Nan  idanuwanta suka ciko da kwallah,. "Am still love you Mommy, ni ko zaki kasheni wlhi ina sanki!'' Aeezad ya fadi Yana mejin zuciyarsa na bugawa kamar zata fito masa fili yayin da santa ke kara ninkuwa a birnin zuciyarsa, wallahi shi kadai yasan me yakeji a zuciyarsa a kan nabeelah. Wadansu hawaye ne suka wanke masa  fuska, yayin datake tsaye jigin gadon doctor nazir na bayansu, doctor nazir dayaji kalaman da Aeezad ke fad'awa nabeelah. kwallah suka ciko mata idanuwa itama Nan take suka zubo kuncinta duk dauriyarta Amma ta gaza daurewa. Ya Miko mata hannunsa  wanda ke daure da drip yayin dayan hannunsa an cire masa harsashi sannan an masa dauri, domin harsashin ya taba masa k'ashi guiwar hannu kad'an. Haka kawai ta tsinci kanta da mika masa hannunta itama ta kama nasa hannun gam. Wani irin sanyin ni'ima me azabar mugun dadih ne  ya ratsasu su duka Biyun, bakamar mashi Aeezad, ya kara Luntsuma a kaunarta.ya rike  hannunta sosai cikin nasa Hadi da zubo mata Ido kwallah na zubo masa, yayin da itama tana kallonsa tana kwallarh, shaf sunma mance doctor Nazir na dakin, ganin haka yasa doctor saurin ficewa a dakin, ya kula sun shiga shauki. Hankalin nabeelah ya Dan natsa yayinda hannunta dake cikin nasa ya sama mata natsuwa me yalwa, irin nutsuwar da ruhinta ke bukata a halin yanzu. "Kuka kika dingayi  saboda an harbeni ko?" Cewar Aeezad. Batare datayi aune ba ta tsinci kanta da daga masa Kai alamar Eh. Wani dadih ya ratsa Aeezad tabbas ko makiyinsa yasan yanasan aunty nabeelah. "Kin fara Sone Mommy pls?...zaki aureni Dan Allah? "Ya fadi kmr zautacce,. Lumshe Ido nabeelah tayi ta bude a kansa Sam batason mgnr SO da Aure tsakaninta da Aeezad. Kauda mgnr tayi dacewa "ya jikin naka jarumin nabeelah?"  Aeezad ya amsa da "Dasauki  Amma Dana ganki ne  naji saukin, sanki ya kuma habbaka a birnin zuciyata, ke sinadari ce ga lafiyata! Inajin yawonki a jinin jikina..."ya fadi ba kunyar idanuwanta  yakureta da Ido kmr bashi ke kwance a kan gadon asibiti ba, se kalamai yakeyi, zuciyarsa se azalzalarsa takeyi da Azabar santa. Dauke Kai nabeelah tayi ta maida dubanta gefen dakin Sam batason jin kalaman a bakinsa basa mata dadih se daci ma dasuke mata. "Ka yafemin pls?" Ta fadi ba tare data kalleshi ba, still  hannunta na cikin nasa, se kara rike hannunta yake gam a cikin nasa, soft and soft sun hadu abun zar dadih. "Me kika min? "Dana mareka..." Ta fadi still bata kalleshi ba. Murmushi Aeezad yayi yayin dayakeji kamar ya jawota ta fado jikinsa yaji duminta yaji dadih, tafin hannunta laushinsa ya shahara ya tabbatar jikinta seyafi tafin hannunta soft. "Bakimin komi ba, Marin da kikamin dankin isa ne kikayiminshi yanzu in Wani ya isa ya mareni mana yagani,,ke isashshiya ce a fadar zuciyata ciki da wajenta,,kina mulki!,," juyowa nabeelah tayi ta kallesa Sam batasan ya iya wadannan kalamanba se yau, mamakinsa kara rufeta kawai yakeyi, duk yabi ya rikide mata ya chanza hali gabaki daya, rashin kunya zallarta kawai ke damunsa, dabadan Yana kwance gadon asibiti ba  shi kansa yasan dabe isa ta tsaya Yana gaya mata wadannan kalamanba balle harda rike hannu. "Allah ya baka lafiya bari in koma waje kasamu ka samu ka huta.." Cewar nabeelah. "Aah karki fita ni ganinnki yafimin baccin daxanyi Dadih..."cewar Aeezad. "Meyasa ka chanza halinka , bazan iya zama ba in kana irin wadannan kalaman..." Nabeelah ta fadi Hadi da kwace hannunta daga cikin nasa. "Wani kalaman nayi kawai dannace ina sanki, nifa bacewa nayi inaso naciki ba, sanki nace inayi mommy, azabar sanki nakeyi JARUMA...."  Wani irin kallo nabeelah ta Watson masa, wato shi bakinsa baze mutu ba koda yake kwance gadon asibitin se yayi batsa.  "Kinga ciwonnan da yake hannuna...." Aeezad yayi mgnr Yana nuna mata hannunsa dake nade da bandeji an sagalesa sama. Nabeelah ta kallah, ta lumshe idanuwanta tin-tini tagani Amma taki kalla sosai sbda tsigar jikinta tashi takeyi, ji taji tamkar a jikinta ciwon hannun nasa yake. "Kingani kou?'' nabeelah ta daga masa Kai alamar Eh ta kauda fuskarta gefe. "Zafi sosai hannun kemin Har cikin zuciyata...Amma  wlhi  bazan kwatanta zafinsa da zafin da sanki kemin a ruhina da bargon jikina ba,, bantaba jin rad'ad'in da nakeji a  zuciyata ba seda na fara sanki mommy,,,," kallan bakinsa nabeelah kawai keyi, yayinda kalamansa suka daketa, ta kuresa da Ido kawai fuskarsa na tabbatar mata da kalamansa, tasan duk abinda ya fito daga bakinsa tabbas hakan ne a zuciyarsa. "Pls ka dena irin wadannan maganganun Dan Allah kaga baka da lafiya kaji da lafiyar jikinka.." Cewar nabeelah Sam ta kosa dajin wadannan jiga-jigan maganganun nasa. Ya bude baki zeyi mgna doctor nazir ya turo kofar dakin ya shigo tare da wata nurse wadda ke rike da Wani d'an kwando. Nurse din doctor naxir Suka gaidasu cikin girmamawa, suka amsa cikin girmamawa "Sir za a maka Allurori kana bukatar hutu, Allurorin zasu saka bacci yanzu ..",cikin girmamawa Doctor Nazir yayi masa magana. "Okay ayi..." Cewar Aeezad daketa kallon nabeelah kamar mayen dayaga lafiyayyen nama, doctor Nazir ya fara aikinsa daman a hannu za a masa Allurorin na jijiya ne. "Bari in fita toh Allah ya kara sauki..." Cewar nabeelah Datayi mgnr tana niyar juyawa ta bar dakin. Aeezad ya dktar da ita Hadi da  girgiza mata Kai alamar "Aah Pls,ki bari in kalleki har inyi baccin...'' kunya ta kama nabeelah  sbda mgnr da yayi a gaban doctor da Kuma nurse din dake tsaye,,ta kula bejin kunyar kowa a gaban kowa ze iya gaya mata kalmar SO. "Ya Rabbih kamin mgnin matsifarnan datake tinkaroni...'' nabeelah ta fadi a ranta, tasan ba yadda zatayi da Aeezad ya dena mata mugayen kalamannan kuma har a gaban mutane, yanzu inya kuskure yayi a gaban danginsa bama hajiya rafi'ah ko na'eema ba yaza tayi da rayuwarta, kwara taga ranar mutuwarta dataga wannan ranar,,,ta tsaya tsaye ta zuba masa ido Amma hankalinta na kan tunani-tunanin mummunar kaddarar data tinkarota kuma yanzu.  doctor Nazir ya gama masa allurar yace Allah kara sauki  kana ya fice a dakin nurse din na biye dashi a baya. Tinda  doctor Nazir ya gama masa Allurar ya fara ganin Wani kala-kala, bacci ya fara kwatarsa Amma still idanuwansa na kanta, ya sakar mata murmushi dai-dai idanuwansa suka lumshe bacci ya figesa. "Ban fara sanki Dan in dena ba JARUMA!...." Ya fadi Yana sakar mata Wani irin shu'umin murmushi yayinda duka beautiful points dinsa suka lotsa, dukda bashi da lafiya Amma kyaunsa ninkuwa yayi.  "Nashiga uku ni Nabeelah!.." Nabeelah ta fadi a ranta ta zubawa fuskar  AEEEZAD ido, ita a rayuwarta batasan yaza tayi ta cirema Aeezad wadannan kalaman da yake mata daga cikin bakinsa ba. Takai 5mnt tana tsaye tanata kallonsa yanata bacci , yayinda tunani iri iri ketawa zuciyarta wankan tsarki suna mata dirar mikiya, gabaki daya tsoro ma Aeezad ke basa, gani takeyi kmr ana ingizasa gabaki daya bashi da control Yana gadon asibiti Amma yake mata wannan kalaman. "Wace irin matsifa ce ta jarabawa ta sameni kuma..." nabeelah ta fadi yayin da kwallah suka gangaro mata. "Ya Rabbih ka temakeni,ka rufamin asiri bani da gata se naka, Allah kasa  yadenamin wadannan kalaman, ya Allah badan niba Dan Annabi SAW...."  ta fadi still tana kwallah,. Seda tayi kwallarta ma'ishi kana ta juya ta fice a dakin, tana fitowa aka shiga tambayarta ya taga jikin, ta tabbatar  musu da Dasauki, hajiya bilkisu tayi hamdala ga ubangijinta jin tabbacin jikin jikanta da sauki daga bakin Nabeelah. Har zuwa lokacin hajiya rafi'ah da na'eema basa gurin bayan sun gama kus-kus dinsu nacewar Nabeelah asiri Tama Aeezad Sbda tadinga amsar kudi a gunsa, Sam Basu kawowa ransu santa Aeezad keyi ba, sbda sun San yafi karfinta nesa ba kusa ba. Bayan sun gama makirce-makircen ne suka nufa hotel din dasuka kwana jiya, itafa rafi'ah daman ciwon Aeezad ba damunta yayi ba, damuwarta daya kada ya maida mata diyarta karamar bazawara, Amma tini ta gaji da zaman asibitin ta kosa ta komi  katsina ta nufa hanyar gurin malaminta, ba karamin bata mata Rai Alhaji sunusi yayi ba zuwansu garin kanon musammanma yau, wai har ita ce yaro karamin Saif ke gaya mata magana a gaban Alhaji sunusi ammma bece komai ba sema ya sadda kansa kasa, sadda Kannasa kasa da yayi ba karamin Kara batawa hajiya rafi'ah Rai yayi ba,  Dole seta kara sabon zubi a kansa,sannan cin mutumcin da hajiya bilkisu ta mata da Alhaji Abubakar da saif da hajiya Maryam, dukse ta dau mataki a kansu, nabeelah Kam dole tasa a duba mata a kanta sosai a karya Sihirin datawa Aeezad, shi kansa uban gayyar Aeezad dole tasa a masa Wani mugun asirin dukda a baya tayi tayi Amma bayayi masa, ko yayi masa na 2days ne seya sauka kamar ba a taba masa sihiri bama, a wannan Karan bazata masa wasa ba, hakan ta kudirta a ranta, domin ta kula yankan albasa na neman sasu kuka ita da na'eema.

Saadatubintuabdullahi💖

Akwai kayafa matan aljanna
Kayan da Zaki sace zuciyar mijinki cikin sauki wlh

Muna hada sets na ban mamaki
Set ne kala kala

Akwai yajin maza Mai matukar kyau da aiki
Ina matan dabasu samun gamsuwa wurin Miji Ina matar da basir ya Hana Mijinta sauke nauyi Dake kansa na kwaciya
Kuyiwa Mai gida anfani da wannan yajin Kiga yadda Mai gidanki zai burgeki a gado❤️
Akwai set na alkhairi
Wannan set anyi shine musamman saboda mazan da Basu sake hannu , namijin da yanadashi Amma baya Baki sai dai yayita kyauta awaje wannan set din wlh dole yabaki  matsalar kikayi anfani dashi dai dai da instruction dinsa
akwai matsin ciwgum hajjaju ki siya ki matse gabanki gam
Ingantattun magunguna ina kuke manyan mata masu fada aji ku *marmatso kusa-kusa 😄🤤 kuzo ku gyara gindinku mazajenku su shiga suji dadih su Dinka ihu suna makalkaleku a gado🤤 kayan dadih se mata masu daraja💃🏼*

Akwai gumbar madara
Akwai gumbar ridi
Akwai gumbar zuma
Akwai gumbar bata gaban matan duniya
Akwai gumbar farar saka
Akwai gumbar rubutu
Akwai gumbar cikakkiyar mace
Akwai gumbar dake ciko da farjin mace ba ruwanki da ciccibi
Akwai gumbar goron tulah😂hajiya ba a magana in beyi ihu ba yana cikin gindinki kimin magana in biyaki kudinki 💃🏼
Akwai gumbar nonon rakumi
Akwai gumbar kin fita zakka

Akwai gumba iri daban daban shaaaa yanzu magani yanzu dakinsha dakin jike sharkar tana karawa mace dadin farji sede kiji ziiirrrrr gabanki na motsin ddh oga na kara motso mikishi da Abun dadinsa 🤤

Akwai lates magungunan sanyi, dana basir….
Hajjaju in akwai sanyi da basir ai oga baze gane ma dadinki ba , kema bazaki ganewa dadinsa ba…make sure ki gyara sanyi da basir hajjaju ki zama fresh kisha  kiga ikon Allah.

Chart me up hajjaju 08101626484
💖🐝NAMIJIN ZUMA PAID PAGE16💖🐝 *This book is 1k 08101626484*

Yau kimanin kwanansa goma a asibitin Aminu kano. tini jikinsa ya warware, Amma sede hannun dole seyayi 3month a asibiti kana ze koma gida saboda hannun nasa na bukatar kula, jinyar bata yanzu-zanzu bace, saboda k'ashin guiwarsa Daya samu matsala Ta hanyar Harbin da aka masa, ynzu hannun ne kawai problem dinsa hannun ne, Amma shi inka gansa bakace ma shine mara lafiya ba, Alhaji sunusi yaso Aeezad din ya koma da jinyarsa American ko India sbda zefi samun kula a can, Aeezad yaki shi yafiso yayi jinyarsa a kasarsa,gashi ga lantarkin sadar da light din zuciyarsa Aunty nabeelah.  Ba karamin kulawa yake samu daga Yan uwansa ba, kowa na bakin kokarinsa a kansa, harda abokan arziki ma ba a barsu a baya ba, kullum dakinsa cike da mutane, kawayen hajiya rafi'ah duk sunzo sun gaidasa da kawayen na'eema ciki harda babbar Aminiyarta Khady tazo , jamaah aunty hafsat ma duk sunzo,, dangin mahaifiyarsa  ma sunzo ciki harda Aunty fatima kwananta uku kana ta koma niger.  gana daddy Su kullum a hanyar zuwa suke, kullum packing space din asibitin cike da tamfatsa-tamfatsa din motoci, Kai dagani zakasan wabi kusa na kwance a asibitin.  hatta Zaks ba a barshi a baya ba kullum Yana asibitin, Yana  jinya shima dasa Ido ga Aeezad da Aunty nabeelah, tini Zaks ya fahimci karatun kwayoyin idanuwanta Aeezad.  kowa na iya bakin kokarinsa daddy Kam ya kasa ya tsare, duk abubuwan da kowa ke masa na kulawa Aeezad baya ganin na kowa inba na Aunty nabeelah ba, ko bude Ido yayi, yaga be ganta ba hankalinsa yafi na kowa tashi, kullum tana gefensa ita ke basa abincin safe da rana da dare, bacci kawai ke raba Aeezad da nabeelah  daddy ke kwana tare dashi,ita Kuma su kwana falo ita da Aunty hafsat, da sauran Al'ummah,. Gimbiya hajiya rafi'ah da na'eema Kam har yanzu hotel suke kwana, se Wani faman ciccijewa hajiya rafi'ah keyi , magana Daya biyu in Alhaji sunusi ya mata seta gaso masa magana cikin mutane ita Sam ko a jikinta, sede Alhaji sunusi yayi Shiru kawai ya kalleta ta biyoshi da harara, ta tanadar masa rashin mutumci ruwa-ruwa, kawai jira takeyi  Su koma katsina ya zama ita dashi kawai , duka ne kawai bazata masa ba,Duk abinda danginsa da uwarsa suka mata a kansa zata fanshe domin shine marainin wayaunta.  Tini mutane sun fara watsewa asibtin ba kmr a fari ba,  Aunty hafsat ta koma katsina sbda yaranta data baro da Aikinta, ganin jikin nasa da sauki yasata tafiya, asibiti ya rage daga Aunty nabeelah, se  Zaks and Alhaji sunusi da hajiya bilkisu da hajiya rafi'ah da na'eema,gabaki daya Rafi'ah tagaji da zaman asibitin wai a haka ma bata wuni asibitin, in suka kwana a hotel din dasuke kwana sesu Kai karfe biyu kana suzo asibitin, gabaki daya hajiya rafi'ah ta kosa ta koma katsina ta duba kasuwancinta, gashi na'eema ta baro mata dukiya a Egypt ta kosa su koma katsina na'eema ta nufa Egypt ta dubo mata uwar dukiyarta dake can ta sarin rigugguna.  Yau Aeezad ya nemi Transfer zuwa Asibitin 44 dake kaduna, saboda Sam bayason zama a asibitin Aminu kanon sannan bayason komawa katsina saboda wata manufa dake ransa. Karfe shida na yamma zaune suke dukkaninsu a dakin da Aeezad din yake, yanzu ana barin kowa a cikin dakin sbda jikin nasa da sauki, sede kullum ana masa Allurorin saboda matsalar hannunsa.  "Kaida na'eema zaku kadunan gobe kou da big hajiya ?  Su zasuyi jinyarka..." Cewar Alhaji Sunusi dake zaune Yana facing Aeezad, jin abinda yace yasa Aeezad hade Rai ya saci kallon fuskar AUNTY nabeelah wadda ke kasa zaune kan carpet.  "Wace na'eema??' hajiya rafi'ah ta amshe cikin tsiwa tana kallon mijinta dayayi maganar fuskarta dauke da buhu buhun rashin mutunci. "Wace na'eema kika sani bayan matarsa,,, ke kiji tambayar rashin tarbiya..." Cewar hajiya bilkisu data amshe maganar, Alhaji sunusi de yayi Shiru bece komi ba. Yatsina fuska hajiya rafi'ah tayi ta kalli hajiya bilkisu ta watsar kana tace "gaskiya bazata iya jinya ba, saboda itama ba lafiya ce da ita ba neman me jinyarta takeyi ynzu haka, ita inama zata iya wahalar jinya...." Na'eema tayi saurin amshewa da  "Aah mommy zan iya wallahi..." hajiya rafi'ah ta gwabeta dacewa "Ke dallah gafara can ,a gidan ubanki zaki iya, kina fama da uban jiki kamar jakar kauye, tayaya zaki iya Wani jinya? Wannan kibar taki ta asara ke kanki ai neman me jinyarki kikeyi, kina motsi da kyar kmr mesa ta hadiye mutum... bazata iya ba wlhi sede ke hajiyar  da danginku kuyi  jinyar jikan naki, in rashin mutumci ne kowa ma ya iyasa ai..." ta karashe mgnr tana kallon hajiya bilkisu a wulakance.  Wani irin bacin rai kalaman Rafiah ya haifarwa da Alhaji sunusi a zuciya, shi ya rasa gane kan gadon me rafi'ah take nufi ne, ada be gane ba Amma yanzu ya gane akwai kiyayyar jininsa a jinin rafi'ah, mamaki da zallar madarar bakin ciki suka kuma cika Alhaji  Sunusi, ya kure hajiya rafi'ah da idanuwansa dake cike da bacin ranta dande beda yadda zeyi ne kawai, zamansu a asibitin Nan shi kadai yasan yawan bakin cikinta daya kunsa, gashi yau wai itace kecewa na'eema bazata iya jinyar jininsa ba, Aiko ba aure a tsananin na'eema da Aeezad a tunanin Alhaji sunusi na'eema me jinyar d'ansa ne, kai bama Na'eema ba,  ko ita hajiya rafi'ah yaci ace ta tsaya tayi jinyar jininsa meye be mata ba a rayuwa, kaf danginta shine gatansu, cinsu suturar su duk a hannunsa yake, uwa uba ya rike mata yarta ya bata kulawa ta isilamiyya da boko, ya bata tarbiya ya bata komi take bukata a duniya fin yaran Daya haifa da cikinsa abinda yayima na'eema wlhi ko Aeezad mafi soyuwa a ransa  bemasa ba.  "Hmmm mutum kenan butulu, a maka rana ka tura mutun dare me tsananin duhu...insha Allahu a barmin shi ni  kadai na isa zanyi  jinyarsa  babu abinda ze gagareni na godewa Allah ma da nake raye, insha Allah ba abinda ze gagareni Saniya bata gazawa da k'ahonta...." Cewar hajiya bilkisu dataketa mamakin hali irin na Rafi'ah ita tako ina ba inda za ace Kwara a halinta, ga rashin wayau, ga rashin kunya ga rashin tarbiya, ga uwa uba jahilci, babban abinda yafi damun hajiya rafi'ah shine rashin wayau, ga rashin iya magana Amma ita a ganinta tafi kowa iya magana,. Se yau hajiya bilkisu ta kara tabbatar da hajiya rafi'ah wawiya ce, sbda yadda ta Hana na'eema jinyar mijinta alhalin ita yarinyar tanaso tayi jinyar mijinta,. A bangaren Aeezad Sam Ko a jikinsa shi sema dadih dayaji, shi kadai yasan dalilin jin dadinsa, kawai hakan dasukayi ya masa dai-dai.  Zakariyya wato Zaks ya zubawa hajiya rafi'ah Ido a ransa Yana Kara jinjinawa rashin mutunci irin na hajiya rafi'ah da rashin wayau. "Tashi mu tafi Dan ubanki daddawa uwar miji Nan   kina ganin irin cin mutumcin da Akamin a family dinnan, har dukana karamin yaro yasoyi ammma ba a masa komi ba, a haka sbda bakisan darajar uwarki ba kike cewa zaki zauna Kiyi jinyarsa bayan a kansa, Nan ba irin zagin da ba ayimin ba,..." Cewar hajiya rafi'ah datayi mgnr byn ta tashi tsaye ta hambari na'eema da maganganganu dole na'eema ta tashi tana turo baki a zahiri wlhi tafiso tayi jinyar mijinta da kanta saboda bata kaunar taga Nabeelah na rabar mata miji. Kaf kowa na dakin ya zubowa Hajiya rafi'ah Ido da na'eema nabeelah Kam a ranta se  kara mamakin hajiya rafi'ah takeyi ganin yadda ko a asibiti ma bata sassautawa mugun hali irin nata ba, hakan ya bawa nabeelah tabbacin da wuya hajiya rafi'ah ta shiryu kila seta jita a kabari. Hajiya bilkisu ta jefi rafi'ah da harara kawai takiyin mgna sbda intayi mgnar abun baze musu kyau ba, Sam shi Aeezad beyi mamakin komi ba yasan hajiyar Rafi'ah ba hankali ne da ita ba zata aikata fin hakanma. "Kai kuma gobe inka shirya mu tafi gida toh kase mana fly da wuri kaji na gaya maka..." Tayi mgnr da Alhaji sunusi kamar Wani d'anta. "Toh shikenan..." Alhajin sunusi ya fadi jiki na rawa, inda sabo duk sun saba gani ita kanta hajiya bilkisu ba sabon Abu bane a gunta ,tini tasan aikin asiri ne, domin inba asiri wane mutum, Adduarh ce kawai maganin wannann matsifa na hajiya rafi'ah. zaks Kam Sabon abun ya zamar masa Dan haka ya saki baki kawai Abu kamar acting din film, ba value taki ina. Hajiya rafi'ah na gama fadar hakan ta juya ta fice a dakin da wata matsiyaciyar bag a hammatarta Tasha danyar shadda da mayafi Sam ko swag dinma bata iyaba, har yanzu ruwan bariki be saki hajiya rafi'ah ne,  suka fice a dakin yayinda hannu na'eema ke cikin nata, bayan sun fito daga dakin na'eema ta kwace hannunta daga cikin na hajiyar Rafi'ah tana fadin. "Ke komi sekinyi abinda be kamata ba hajiya mommy,,,," "Dan Uwarki da ubanki me nayi dabe dace ba? Shigiya se kibar banza da hofi ba wayau yanci na kwantar miki Amma kike neman min rashin kunyarki da kika saba Yar iska kawai mara tarbiya..." Na'eema ta kara hade lukutar fuskarnan tata wadda ke cike da uwar namomi me tattare da tarin lagwad'ar kitse da kyar Ake ganin kwayoyin idanuwanta sbda azabar kibarta tace "Wani yanci kenan Mommy? Ko kuma de kinaso ki kasheni da raina ba ta hanyar sanya kusanci tsakanin Aeezad dina da waccan ballagazar me Idanuwan karuwai Nabeelah..."  "Dallah gafara can, sakarai, Kinga matsalar rashin wayau kou? Inta samu kusanci dashi se ayi y'ay'a?"' cewar hajiya rafi'ah. "Se ya fara santa mana mommy, bakiga yadda yaketa nannan da ita ba kamar ya maidata ciki fa hajiya mommy  wlhi ji nakeyi daman inada hali in kashe ta Tsinanniya ta tsufa a gida ta kasa auruwa sbda karuwanfi..." Na'eema ta karashe mgnr a zafafe kishin nabeelah a zuciyarta kmr ze faso ya fito fili.  Kallon banza hajiya rafi'ah tabita dashi kana tace "ta yaro kyau take bata karko... Ke yanzu a zatonki a duniyar Nan akwai macen dazata iya Gwafzawa dake a fagenki da AEEEZAD, na miki alqawari har abadan ke kadai zaki rayu da Aeezad, keda kishiya sede ta waje..."  "ta waje kuma mommy? Wace irin ta waje? Niko ta wajemma ai banso..." cewar na'eema data amshe a zafafe, bakin kishi nacinta.   "ai keda ta wajenma har  abadan, ke kadai zakiyita shawagi a gidan Aeezad , ki kwantar da hankalinki diyata..." "Hankalina baze kwanta ba saboda nabeelah, hajiya mommy abinda Aeezad keyima  tsinanniyar me kod'adadiyar fatarnan, wlhi mommy bnsanta kwata-kwata.." cewar na'eema.  "Ai ita bata isa Aeezad ya mata Wani duba ba, bayan name masa hidima, mema zeyi da ita, bayan ita ta renesa, ke wannan fa dagani ta girmeni ma kawai Dan kyau ne da ita,,, sannan inaga asirine ta masa na amsar kudi kinsan su yan niger dinnan da asirin tsiya ga kwad'ayin kudi, can uwarta zata bugo mata asiri sbda su samu rabonsu, Insha Allahu shima asirin sena karyasa,wuyarta de in koma katsina....."  (haka Ake mana sharrirrika ace mana masu asiri , ace mana masu mallake miji, ace mana Yan iska, insha Allahu se Allah ya saka mana)
Nan na'eema ta danji zuciyarta ta natsa ,a fari ta tsorata ganin yadda Aeezad kema nabeelah, ko  Rabin zakuwar da yakeyi a kan nabeelah ita Sam baya mata ko kwata.  Suka isa mota na'eema tajasu zuwa hotel din dasuke kwana, daman tinda sukazo  da 4days na'eema  ke jansu a mota, motar Aeezad ce da ita dreva dinsa ya dakko na'eema ranar datazo garin. 

Bayan fitar  hajiya rafi'ah da na'eema. Alhaji sunusi ya kalli nabeelah yace "to ynzu yadda za ayi hajiya bazaki iya jinyar Aeezad ke kadai ba sede ku zauna keda Nabeelah..." "Ko baka ce ba Daman plan dina kenan..."Aeezad ya fadi a ransa a zahiri se murmushi yakeyi Yana kallon  Nabeelah itama dagowa  tayi ta kallesa taga Yana murmushi daman tasan haka yakeso Amma ita Sam batason hakanba saboda bata kaunar kusancinta dashi, sbda a kullum cikin gaya mata kalaman soyayya yake, ita Kuma Sam bataso, gashi yanzu ita zatayi jinyarsa, dole tace ita zatayi jinyarsa sbda tasan de Hajiya bilkisu ba komai zata iya ba, wanka kawai  hajiyar ke temaka masa yayi, gata da  bacci sosai gata da nauyin bacci, gashi a zaune ma bacci takeyi, ta tabbatar in Aeezad be ganin Idanuwan jama'ah abinda  ze mata seya shallake tunaninta.  "Eh Hakan yayi, wannan yarinya akwaita da juriya da hakuri, Allah de ya mata albarka, ya bata miji na gari..." Cewar hajiya bilkisu datayi mgnr tana kallon Nabeelah dake zaune kasa ta sadda kanta kasa, ba karamin kaunarta hajiya bilkisu keyi ba saboda nutsuwarta da kamun kanta.  "Amin ya Allah..." Daddy da Aeezad da Zaks suka amsa, Aeezad shi kadai yasan me yake ayyanawa a ransa da Addu'ah hajiya kaka ga Nabeelah ta karshe.

Washe gari da asubar fari, jirgin Aeezad da hajiya bilkisu da nabeelah ya daga zuwa kaduna.  A bangaren Alhaji sunusi da hajiya rafi'ah da na'eema seda sukaga tashinsu Aeezad  a jirgin kana suka hau Nasu jirgin zuwa garin katsina, tin a jirgin hajkya rafi'ah ta fara kartawa Alhaji sunusi rashin mutumci khusfa-khusfa, ta zagesa tass bece komi ba se  hkri kawai yake basa,. Seda na'eema tayima hajiya rafi'ah magana a kan  tayi hkri sbda itama daddyn  ya bata tausayi daman itafa duk abinda hajiya mommy kema daddy na wulakanci ba a San ranta ba , ita na'eema  da ace ba hajiya rafi'ah da bata da nakasu, koda tanadashi to kadan ne, kuma saituwarta bazeyi whla ba.   Amemakon da na'eema  tama hajiya rafi'ah magana ta sasautawa daddy da rashin mutuncin da take  masa Amma ina sema ta hada da na'eema ta kama musu fada,danma Allah yasa su kadai ne a cikin jirgin daba karamin abin kunya rafi'ah zata ja musu ba, Kila dasede su tsinci lamarin a gidan Tv, a haka ma ya aka Kare kowa na duniya dayasan sunusi Ahamad yasan mijin tace ne a gidansa, se abinda hajiya mommy tace yakeyi.  Har suka isa garin katsina hajiya na yayyafawa Alhaji ruwan matsifa a kan wai danginsa sun wulakantata a gabansa yayi Shiru sbda besan darajarta ba, haka de ta dinga wankesa da fada, kai yaude harda zagi ta uwa ta uba, har kwallah seda na'eema tayi sbda zafin abinda tama daddy a gabanta ya matukar konawa na'eema Rai.

**
Kaduna.
Asibitin 44, asibiti ne me girma da manyan likitoci, asibitin ainihinsa na  sojoji  ne , Da kuma masu  hannu da shuni duba da irin gyaran da akama asibitin yanzu Hadi da kwararrun Likitoci na musammanma da aka zuba da manyan sojoji, Sam Asibitin bana zuwan talaka bane.
Wani irin daki aka bawa Aeezad na alfarma, special inda abinda yafi special ma dakin ya Kai, daki Dayane ne dauke da manyan falo guda biyu, daki Dayan gadaje biyune a ciki Daya na mara lafiya Dayan name jinya, ga AC tako ina ga fanka again, ga frij,  an zuba komi de  na more rayuwa Kai bakace asibiti bane, zakasha ko wata aljannarh duniyar kake. Tinda suka dawo garin mutane ke ziryar  zuwa gaida Aeezad din Amma fa wadanda aka yadda dasu, Nan dinma an cikasa da matakan tsaro tako ina sojojine da red eyes da manyan bindigu.  Kwanansu hudu baki na zirya,  aunty hafsat da mijinta ma sunzo sun kara duba jikin, a ranar suka koma garin katsina kasancewar jirgi sukabi sukaxo,  Zaks Kam kwanansa uku daya  biyo su Aeezad ya koma garin Kano. Alhaji sadi ma yazo sbda nabeelah,   Sam shi besanma zasu dawo kaduna ba seda yaje akace masa an sallamesu zuwa asibitin 44, shine ya biyo nabeelah domin yasamu daman gaya mata ciwon dake zuciyarsa,. Yau dayazo, bayan ya gama gaida Aeezad da jiki, ya amsa da kyar sbda ya kula da yadda yaketa zuwa tin a kanon gashi se kallon nabeelah yakeyi gabaki daya Aeezad ya tsani Alhaji sadi.  Alhaji sadi yayi sallama ze tafi yace Nabeelah ta biyoshi waje yanason yayi magana da ita,. A fari nabeelah tayi kmr bata jiba seda hajiyar bilksu ta mata magana kana ta mike ta bisa wajen tana kallon irin kallon da Aeezad ke Aiko mata dashi na rashin mutumci.   Seda suka iso bakin motarsa kana Alhaji sadi ya shaidawa nabeelah irin San da yake mata tinda yafara ganinta har zuwa yau, kuma ya sanar da ita shi San Aure yake mata, sannan bayason Aurensu yaja lokaci, kana ya tambayeta meye ra'ayinta. nabeelah tayi Jim tana kallon Alhaji sadi  tabbas yakwanta mata a Rai  tin randa ta fara ganinsa itama, sbda shidin dogon namiji ne, uwa uba gashi yanada shekarun dagakeso a jikin namiji. "Se nayi shawaraa...." Itace amsar da nabeelah ta bawa Alhaji sadi. "Toh shikenan ba damuwa...yanzu kamar yaushe zaki gama shawarar, kinada waya?'' nabeelah ta daga masa Kai alamar Eh tace "Amma wayar na katsina
.." "okay gobe zan siyo miki wata wayar insha Allahu Samsung kkeso ko I phone?'' Alhaji sadi ya tambayeta se Wani rawar kafa yakeyi. "Aah ka barshi inada waya..."cewar Nabeelah da Sam ita bata saba amsar abun hannun  saurayi ba.  Murmushi alhaji sadi yayi ya kara yarda da tarbiyar yarinyar sannan yanzu dasuka tsaya daf-daf ya tabbatar Karya baban Noor ke masa dayace masa ita ba yarinya bace, a idanuwansa danya shataf yake kallo ko a maganarta akwai yarinta a ciki,. Da haka sukayi sallahma da  niyar ze dawo gobe ko jibi, yashiga mota takoma ciki. Tana shigowa Aeezad ya jefeta da Wani irin mugun kallo yayinda Nan da nan taga ya hade Rai mugun kishi ya turniketa, sbda bakar zuciya ma ya gaza cewa komi, ji yakeyi kmr ya tashi ya rufeta da duka. "Yaro Dan Arziki meya  ce miki ne halan?'' cewar hajiya bilkisu. Nabeelah data kalli Aeezad kana ta dawo da dubanta kan big hajiya  tace "Sako ya  gayamin  yace in bawa baban Noor .." hajiya bilkisu tace "Auuu nashama koyace yana ciki ne dana miki murna, yaro d'an Arziki dubafa kiga yadda ya cika ko ina da abubuwan dubiya, yayi mana Sha tara ta Arziki harda manyan kudade..."nabeelah de tayi shiru  ta kasa cewa komi sbda uban kallon da Aeezad ke Aiko mata dashi. Bayan hajiya taje alwalar magrib, Aeezad ya tsare nabeelah da tambaya kan me Alhaji sadi yace mata dasuka fita waje, Nabeelah ta hade Rai tace "Sako ya bani yace in bawa baban Noor, ubana..." Kallon ta raina masa hankali Aeezad yabita dashi yace "Shi besan inda ake aika Sako ba seta ke, Basu da waya ne shida baban noor din ?'' nabeelah ta masa shiru, Nan ya shiga matsifa cikin kunci da bacin rai kmr ze rufeta da duka, ko ince kmr yarsa "kawai kinmin karya Mommy, ni zaki mayar yaron goye,,,sekinyi nadamar karyarnan da kikamin wlhi nan bada jimawa ba, sekin sani!.." Nabeelah ta zuba masa Ido kawai tana mamakin wai yau itace Aeezad kema rashin kunya haka, harda ce mata ta masa karya mamaki kawai lamuran Aeezad ke bawa Aunty nabeelah yanzu, gabaki daya batasan meyasa aeezad ya rainata har haka ba, ga azabar kishinta tana gani a cikin idanuwansa. Ranar kwana yayi Yana fushi da ita.  Bayan kwana biyu Aeezad yace kar a bar kowa ya shigo gaidasa, nabeelah nata zuba Ido taga Alhaji sadi taji shiru, haka kawai tunanin Alhaji sadin ya addabi ruhinta, ta farajin wasu yanayoyi a kansa. Bayan 5days, da daddare misalin Sha biyu da mintuna  na dare, tini hajiya ta baje se bacci takeyi a kan gadon masu jinya, yayinda Nabeelah ke  zaune kan Kujera kusa da godon Aeezad Ta daura kanta a gefen gadon nasa, sam batasanma bacci ya dauketaba  hannunta na kan cinyarsa batasanma ta daura hannunta kan cinyarsa ba, shikam idanuwansa biyu Sam be runtsa ba tinda ta daura hannunta a kan cinyarsa yaji gabansa ya tashi ya mike zumbur, shifa Daya ganta seya dingajin kamar Wani abu na jawosa zuwa gareta, tsigar jikinsa se yayita mikewa.  ya kure face dinta da ido kmr maye yayinda santa ke ninkuwa a zuciyarsa, yanaji hatta da ransa ze iya badawa a kanta, San da yake mata bayajin a duniyar Nan akwai halittar data tabawa wata halitta irin wannan San in Yana ganinta har heart beat dinsa chanzawa yakeyi yadinga bugu da karfi. Tattaba hannunta yashiga Yi, kasancewar bata da nauyin bacci tayi firgigit ta tashi idanuwanta suka sauka cikin nasa Idanuwan dake kanta na jaraba. "Kyaunki nada kyau mommyna,,,..wlhi ina sanki Saboda Allah!." Ya fadi Yana me kara kureta da ido shi kullum kara  masa kyau takeyi. Juyawa nabeelah tayi ta kalli hajiya taga se bacci takeyi kana  ta dawo garesa ta fara mgna a hankali "Meyasa har yanzu bazaka natsar da harshenka na rashin kunya ba a kaina...kwata kwata ka rainani ka manta ni na reneka aka maka kaciya a gabana nayi jinyarka,...ko dan haka ya kamata kalamai irin wadannan su haramta a gareka zuwa gareni,nifa uwa ce gareka..." Babu kalmar datafi ma Aeezad zafi kamar tace wai an masa kaciya a gabanta tayi jinyarsa, wannan kalma jinta yakeyi kamar saukar harsashi a birnin zuciyarsa, har kwara ta zagesa inda hali data masa wadannan kalaman. "Kaciyar tawa da kikayi jinya haka zan turmuk'a miki ita a farjinki very soon,tinda nide abinda nakeji a kanki in ban aure ki ba , wlhi sena kusance ki ko ba aure, is better ki yadda muyi Aure da wuri ni a cikin satinnan ma se insa a daura mana Aure,,, tinda nide sanki nakeyi inata gaya miki kina ganin kamar wasa, kose sanki yayi ajalina zaki tabbatar ina sanki? .." Aeezad ya fadi direct ba kunya ba nauyin mgnr zuwa gareta dayaji, tamkar ba itace mommynsa ba, dayake. Tauna kalamai kafin ya gaya mata, yanzu Kam sede ya saki magana kawai gatsal, shima bayin kansa bane, wlhi ji yakeyi in Yana ganinta kmr ana fisgarsa ne a kanta sometimes har zabura yakeyi in tana gabansa ya kasa sukuni, kwata-kwata baya bacci sede barawo, kwana yakeyi Yana kallon fuskarta, shi inde ze kalleta yafi masa komi  dadih a duniya. Wani irin wa-wan kallo na mara hnkli da mara lissafi Hadi da mara kunya nabeelahh ta bisa dashi, already tasan ze fadi abinda yafi haka daga bakinsa mara tsarki saboda daman tasan beda kunya, Amma yanzu abin nasa yayi yawa, ta fara tunanin anya ciwon tabin tunani baya damunsa, ko a gaban kowa seya dinga rikice mata, dabadan tana jan jiki ba kuma tana kwabarsa da tuni ya tona mata asiri a cikin mutane, abubuwan da yakeyi ko karamin yaro se haka, yanzu haka da karfi yake magana baya ko tsoron hajiya bilkisu dake bacci ta tashi taji.  Ba tare datace komi ba sbda ciwon da kalamansa ya mata a ranta yafi karfin ta tanka masa, domin Wani kullutu ya taso ya tokare mata zuciya , kokarin tashi tashigayi domin ta nufa inda take kwanciya kan wata tamfatsetsiyar katifa a  kasan dakin. Aeezad ya dakatar da ita ta hanyar riko hannunta kasancewar yau babu drip a hannunsa. "Gabana ya tashi fa  wallahi mommy,,,so nakeyi ki bani bakinki in zuqaaa pls yaude daya Kiyi temakon da baki tabayimin ba a duniyar Nan, ...nifa mommy bari kiji, wlhi bakin naki bawani dayawa zan zuqaaa ba kadan zan zuqaaa yawun bakinki In Hadiyesa zuwa cikina,  in d'an cafki lantsan-lantsan din nonuwanki, inji sanyin jarabarki dake tokaremin Abuna..., kinga kina daukar hakkina wadannan manya-manyan nonukan naki sunata zakina suna tsolemin ido, jiya ma ji nadingayi kamar na hadaki da bango na d'an matsa  nonukanki koda kadanne! Su kansu sunyi girma dayawa suna bukatar in matsa mikisu kiji Sanyi-sanyi,,,, Kwad'ayinki na damuna wallahi bakiga yadda zakarina ya tashi ba yaki kwanciya, ya mike zirrrr, ysmin kabe-kabe ya dameni......" Ya karashe cikin magiya yayinda idanuwansa na kallon saitin nonuwanta, Kai bakace Aeezad ke wadannan maganganunba, se hadiye yawu yakeyi kut-kut kmr tsohon maye, yanata Addu'ah Allah yakai damo ga harawa yayi kaca-kaca ya kashe kwad'ayi da rad'ad'in santa dake sukar masa zuciya, ya fanshe marurrukan data dinga masa da rainin hankalin datake masa  ta sanyi,  da karyar data masa a kan Alhaji sadi,  dukse ya fanshe. dukda sanyE nabeelah take da hijjabi  Amma sam hakan be hana Aeezad mata kallon iskanci ba, yasawa wadannan tintsil-tintsil din nonuwan nata ido masu kama da manyan gwanda, nonuwanta sunfi kasheshi a jikinta, shi daman a ka'idarsa yanason nono, in Yana Kan  mace in be luguiguita nonuwa ba baya kawowa kome za a masa, San da yakewa nonnuwan nabeelah be tabawa nonuwan wata mace ba a duniya,  saboda shi tinda nabeelah  tazo asibitin bata cire hijjabi ba ko bacci zatayi da hijjabi. da aka kawo mata kaya daga katsina ma da Aunty hafsat tazo hijjabs sunfi yawa kamar daman tasan tanada bukatar su, sbda Aeezad ya takura mata da kalle mata  nonuwanta da yakeyi a gaban kowa seya kama kallon mata nonuwa gasu Abu kmr zasu faso riga su fito waje,sbda shi Sam bata wanka a dakin sede ta fita falo a toilet din falon take wanka.



Saadatubintuabdullahi💖

💖🐝NAMIJIN ZUMA PAID PAGE 17🐝💖 *THIS BOOK IS 1000 ONLY 08101626484*

Idanuwanta ta zuba masa sbda ta tabbatar kalaman da yake mata daga bakinsa suke fitowa, domin kanta ya daure, kullum lamarinsa kara lalacewa yakeyi. dauke kansa tayi  daga kallonsa
cikin kunyar kalamansa, mamakinsa ya kuma ninkuwa a zuciyar Aunty nabeelah, tunani da nazari tashigayi meta masa na rashin kamun Kai da har ya samu lagonta ya renata haka, wai yau itace kalamannan ke fita daga bakinsa zuwa  gareta, sometimes gani takeyi kamar a mafarki, Ko itama zinar yakeso yayi da ita ne !? Ta tambayi kanta a zuciyarta, a zahiri tace "Mena maka har renin da kamin yayi yawa haka Dan Allah Aeezad?"
Nabeelah ta fadi cikin bacin Rai ji takeyi kamar ta rufesa da duka, rainin Daya mata yayi yawa, ba karamin bata mata Rai hakan keyi ba, wai har ita yake cewa ze tabawa nonuwa. "Nifa ban rainaki ba mommy ,,,nide wallahi sanki nakeyi, kuma so ai Yana tare da sha'awah,bayin kaina bane ba,..." Aeezad ya fadi Kai tsaye se Tand'e harshe yakeyi Sbda tsabar jaraba.  Dauke kanta Tayi daga Kallansa kalamansa sun fara bata haushi ji takeyi kamar ta rufesa da  mugun duka dayasan abinda takeji dabe dinga mata kalamanba.   "Gabaki daya baka da tarbiya ..." Nabeelah Ta fadi a hasale cikin kosawa da halinsa. "Eh Naji tarbiyarkice..." Ya fadi Yana shafar cikin tafin hannunta da sigar iskanci-iskanci yana Wani lumsar Ido. cikin hanzari ta kwace hannunta sbda tsigar jikinta dataji ta tashi Nan da Nan ko ina da ina a jikinta ya dauka,ta kallesa ta watsa masa harara ta lumshe idanuwanta yayin da wasu abubuwa ke mata yawo a jiki, Duk sanadin shafar dayawa tsakiyar.  tafin hannun nata ne Nan da Nan jikinta ya mutu murus. "Mommy in anason dadih ba asa wando,ciresa akeyi ayi tsirara,a bayyana kayan Alatu, Abin zefi dadih, Amma se kiyita Wani basarwa, wlhi nasan ko yayane kema kinaso a tabaki, kina bukatar namiji daganin cikin kwayoyin  idanuwanki a hannu kike, nonuwanki na kaikayi ma kila,..."  "An gaya maka ni Yar iska ce irinka...Karamin yaro dakai ka lalace,..." Nabeelah ta amshe.  Murmushi  Aeezad yayi yace "A Haka da kike ganina karamin yaro,daza a bamu daki muyi 2mnt a ciki wlhi sena saki ihu, fata-fata zanma durinki, sena zunguroki gefe da gefe..." "Subhanallahi..." Nabeelah tayi saurin fadin hakan Hadi da juyawa ta kalli hajiya bilkisu wadda keta bacci batasanma me akeyi ba. "Yanzu da kake maganar Nan in hajiya taji fa, dawani Ido zata kalleni?  Mara tarbiya irinka ko, wlhi banasan halinka.." Cewar  Nabeelah. "Ina ruwana ni kota  wata hajiya taji, ai ko  ba yau ba dole setaji wallahi, danni gayawa daddy zanyi ina sanki gobe da safennan kawai a daura mana aure sbda ni wallahi so nakeyi najini a mararki, gabana a hannu hannu yake..."  Jin yace ze gayawa daddy yasa   nabeelah dagowa ta kallesa a razane domin taga tabbacin abinda yake fadi a kan fuskarsa, Nan take taga babu wasa Kan fuskarsa. "Wallahi da inga wannan ranar kwara inga ranar mutuwata..." Cewar Nabeelah datayi mgnr ba alamar wasa a cikin muryarta da kan fuskarta nan da Nan tabi ta hade Rai ta chanza bako Annuri ko kadan a kan fuskarta. Aeezad ya zuba mata Ido yayinda kalaminta ya dukeshi over, be tabbatar da kiyayyar da nabeelah take masa ta Kai haka ba se yau, haka kawai yaji zuciyarsa ba dadih kalamanta sun matukar dokesa. "Saboda baki Sona mommy? Har kiyayyar da kkmn ta Kai haka?Meye lefina da baki Sona har haka Mommy?'' Aeezad ya fadi cikin sanyi yayinda Nan da Nan yashiga Wani yanayi Me wuyar rubutawa. Ba tare data basa amsar tambayarsa ba sbda tayi nauyi a fadeta gatsal ita harga Allah bata sanshi na soyayya. "San  uwa da d'a nake maka Aeezad...banga ta yadda za ayi hakan ta faru ba in soka da wata tsiga, in kana bacci ka farka daga bacci, banasan kalami irin wad'annan daga gareka zuwa gareni Dan Allah mu rike mutumcinmu nida Kai, in Dan kana ganina ne a gidanku kakemin kalamannan na banza dasuke batamin Rai, wlhi ko gobe se in bar gidan Aunty hafsat, yadda ma  bazaka kara ganina ba har abadan, na gaji da wadannann kalamin wlhi ina daga maka kafa ne kawai Dan kana gadon asibitin, Amma bazan yarda sab'o yashiga tsakaninmu ba .." kureta da ido Aeezad yayi harta gama fadar maganganun, Nan take yashiga tai-tayinsa jikinsa yayi sanyi dajin kalamanta ya kula ma ta tsaneshi ne yanzu, daman yasan bata masa irin San da yake mata ,Amma besha kiyayyar takai haka ba.  "Har zaki iya tafiya inda bazan kara ganinkiba mommy? Kiyayyar tayi yawa... Haba mommy ki tuna ke kika raineni Amma yau kike ikirarin zaki iya tafiya inda bazan Kara ganinki ba har abadan mommy? Ashe kiyayyar da kikemin har takai haka? Daki tafi inda bazan kara ganinki ba kwara in mutu in bar duniyar Nan, sbda rayuwata ba amfani in babu ke, duba kiga yadda nazama kamar wa-wa saboda kawai San da nake miki , ki tuna banifa na daurawa kaina sanki ba!'' ya karashe maganar kwallah na ciko cikin idanuwansa, nabeelah  dake kallonsa tayi saurin dauke idanuwanta sbda kwallar datagani a cikin idanuwansa, yayinda kalamansa suka ratsata, taji tausayinsa ya ziyarceta Amma Sam batajin ko ze mutu zataji tana sanshi. Zamowa Yayi kasan tiles din dakin Sam Yama mance da ciwon hannunsa ya tsugunna a kasan guiwowinsa yayinda kwallah ke zirarowa daga cikin kwayoyin idanuwansa lokaci kankani ya rikice kmr bashi ke kalaman batsa ba dazu, Yana tsugunne kasan guiwowinsa Ya hada hannayensa gida biyu alamar roko  Kamar Almajiri "Dan Allah mommy ki rufamin asiri yadda ubangiji ya rufa miki, kiyimin sutura yadda ubangiji ya suturta ki Dan Allah, ni ba damuwata ki soni ba, kawai ni ki barni in soki in aureki ko bakya sona ni zan zauna dake haka, wallahi mommy da ace ana ganin zuciya dakinga cikin zuciyata cike take da soyayyarki  wallahi in ban sameki ba rayuwata zata gurbata...Dan Allah ki temakeni banda kowa a duniya seke da sanki dayake dawainiya da  rainah!"  Duk maganganun da yakeyi yanayi Yana kuka kmr ransa ze fita, hankalin nabeelah ya tashi se juyawa takeyi tana kallon hajiya bilkisu tsoronta Allah da Annabi kada hajiya bilkisu ta tashi taga Aeezad tsugunne gabanta yana kuka da batasan me zata gaya mata ba. "Dan Allah ka rufamin asiri ka dena kukannan, ka tashi ka koma kan gadonka, ka dena kukannan PLS..." Nabeelah ta fadi cikin magiya a tsorace take. "Nima ki rufamin asiri Dan Allah mommy, ki dubeni ki dubi halin da rayuwata take ciki, rashinki barazana ce ga lafiyar zuciyata.."  ya fadi still Yana kuka shi kadai yasan jarabawar da yake ciki na matsifar santa.  Aunty  nabeelah Ta shiga mamakinsa ganin yadda yake kuka gabanta Yana rokonta a kan ta bari ya sota shi damuwarsa bama wai ita tasoshi ba, tabbas ko be gaya mata ba tasan Yana santa,Amma ina ita har abadan bazata soshi ba, in zata iya soyayya dashi to tabbas zata iya soyayya da d'anta na cikinta. "Shikenan ni pls ka tashi ka zauna, kasan Kai waye kuwa da kake tsugunnamin gabana, Kai babban mutun ne, karka manta ni nanny dinka ce, ni na raineka , haihuwarkane kawai banyi ba Aeezad! Muci gaba da zama kamar yadda muke ada pls ..." Cewar nabeelah.  Ai kamar ta soka masa mashi haka yaji kalamanta, ya kara fashewa da kuka Yana fadin "Waye ni ? Ke kike ganina Wani ni ba kowa bane in ina gabanki... Ki dubeni wallahi ni ina sanki   yazanyi da rayuwata in naci  gaba da zama dake kmr ada,  se inyi ya-ya da sanki? Ke wai meyasa baki da tausayine? Gabaki daya bakyajin tausayina, na miki uzuri sbda bakisan me nakeji bane, ko makiyina inyasan me nakeji dole  ya tausayamin, ..." Nabeelah tayi hanzarin katseshi sbda ihun da yakeyi yayinda big  hajiya ke motsi,da karfi yake mgna kmr mahaukaci. "Dan Allah kayi hkri kayi shiru ka koma kan gado, kada big hajiya ta tashi taji ko ta ganmu a haka..."  "wlhi ni  ba ruwana intaji seta gayama daddy ma ni,,," cewar Aeezad.  Nan ta rikice tashiga rokonsa kan ya koma kan gado sesu cigaba da magana da kyau. Da kyar ya tashi daga  guiwowinsa dayake tsugunne, se sharar kwallah yakeyi kamar Wani karamin yaro, ya koma gefen bed ya zauna,ya zubo mata Ido Hadi dacewa "Yanzu zaki barni inci gaba da sanki, ko kuma in tada big hajiya in gaya mata inyaso ita ta gayawa daddy, kawai ayita ta kare, nide ko duniya zata taru a kaina bazan dena sanki ba..." Da karfi yake maganar ko A jikinsa. Nan take nabeelah ta kara rikicewa sbda ganin Yana Neman mata tereren bankad'a a rikice tace   " Naji duk abinda kkeso na amince...." "harda zuqar bakinki da zanyi da taba nonon? Ni kinga mommy basema Nasha nononba inde luguiguita, in jisu cikin hannuna, na tabbatar kilama sena kawo bansani ba..." "Dan Allah ka bar mgnr Nan pls, sanin kanka ne, ni ba Yar iska bace, wlhi Wani namiji be taba kusantomin jiki ba..." Cewar nabeelah,datayi mganar cikin gajiya da wadannan kalaman nasa tagaji daji Ma gabaki daya. "Nima ai ba d'an iska bane, kawai inasan iskancinne muyi dake pls..ni zan fara lagudarki insha Allahu, ai dagani nasan zakiyi dadih  mommy,,  zan tinjima nonuwa insha in Kai geji!..." "Wai sona kakeyi ko jikina kkeso?na gaji da rashin kunyar an taka Aeezad''  Cewar Nabeelah data karashe mgnr cikin kosawa. "kaunarki nakeyi,  ni ba jikinki nakeyi soba,, kawai rashin dacewa da banyi bane da mace yasa shaawarki take bijiromin,kmr inyi hauka, ai namayi hkri na jimafa ko Burana mace bata taba ba, balle in cita,,, nifa Allah wlhi ni ban taba kaunar wata mace da shaawarta ba  kamar ke mommy, da jikinki nakeso ai da tuni nasamu ko bakyaso senaciki lungu-lungu mommy.." zaro mgna kawai yakeyi ba control  "shikenan kawai mubar mgnr Nan ...Dan Allah ka kwanta kayi bacci, kadinga sawa ranka salama, ka kintsa bakinka pls..." Cewar nabeelah. "Zan kwanta, but bani ko bakinki ne insha, ko zansamu saukin abinda nakeji a kanki... Na hkra da taba nonon sbda nasan ba samu zan ba" ya fadi Yana kokarin jawo hannunta Kmr ana tsungulinsa haka yakeji, kmr ana tsikarinsa,. nabeelah ta kwace hannunta Hadi daja da baya ta fara magana kasa-kasa "Yanzu inna baka sekasha ko kunyar duniya babu Kai a cikin idanuwanka..." Nabeelah ta fadi tana me kara mamakin rashin kunya irin na d'ana miji,. "Ko gindi kika bajemin wlhi zanci mommy ynzu se in cire wandona kawai Insa miki doguwata..." Aeezad ya fadi Yana kallon saitin gindin nata.  "Haramiyarka har abadan wlhi..." Nabeelah ta fadi Hadi da nufar makwancinta , ynzu tsoro yaron ke bata,. Humming Aeezad yayi yace "cika bakinki na bani mamaki mommy..." nabeelah ta masa banza kamar bata jishi ba, a zuciyarta dukta fara kosawa da zamansu tare a asibitin ganin yadda ynzu har mgnr Shan baki da nono ya shigo tsakaninsu tabbas wata rana ba tambayarta zeyi ba sede ya Aikata, ta juya ta kalli hajiya bilkisu daketa bacci wai duk jimawar dasukayi suna mgnr Nan hajiyar bata jiba, bacci kawai takeyi kmr ta mutu, AC nata ratsa lungu da sakon jikin big hajiya. "Insha Allahu dasafe zan sanar da daddy abinda ke tsakanina dake, tinda nide kwara ayi Aurennan kar in miki fyade momny..." Cewar Aeezad, nabeelah ta kallesa ta kula so yakeyi tayita biye masa, ita Kuma bacci takeji Dan haka batace dashi komi ba, ynzu ta maidasa ma mara hnkli, gabaki daya bashi da saiti.  bata  jima da kwanciya ba  bacci ya dauketa da tunani tunanin yazatayi  AEEEZAD ya dena mata kalamannam a zuciyarta. A bangaren Aeezad kwana yayi Yana kwance Yana kallanta se murmushi yakeyi kamar wa-wan sarki, kawai dannewa yakeyi Amma ganinta a kwancen da yakeyi Yana tsananin tada masa da hankali, kaf shaawarsa ta duniya ta dawo kanta, ya jima Yana dannewa ransa shaawarta shi kadai yasan me yakeji, Tabbas da babu karfin adduah da juriya dako a gaban waye seya danne nabeelah, ya sha bakinta ko ya taba nono, sbda in Yana ganinta notikan kansa kwancewa  sukeyi Tas, Nan take se yayi loosing control, tabbas dole Yana bukatar  mafita sbda bayaso yacita ba Aure shi Aureta yakeso yayi , sbda San da yake mata bayajin ze iya rayuwa bata, ko ganinta da yakeyi Yana samun sassauci a rayuwarsa, shide yana cikin jarabawar dabesan ya karshensa Zeyi ba.

Manage wuta tayi wuya.

💖🐝NAMIJIN ZUMA PAID PAGE 18💖🐝 THIS BOOKS IS ONLY 1K 0810162684

Tinda nabeelah taga maganganun manya na shiga tsakaninta da Aeezad har an kaiga ya bude  baki yace ze zuqa bakinta kuma ya taba nono, Dan haka tadena sakar masa Fuska, tsakaninta dashi ya jiki kawai ke rabasu . Sam hakan be hana Aeezad Dena abinda yakeyi ba sbda bayin kansa bane, yadda kasan me Aljanu haka ya rikice, ko gaban big hajiyata  be iya daurewa se yayita mata kalamai kasa kasa, kullum cikin shafar mata hannu yakeyi kamar tsohon maye , data ajiye hannunta a gefen gadon da yake se ya hau shafar mata hannu, sede  tayi  sauri ta dauke hannunta,  gabaki daya ya haukace duk inda nabeelah tayi idansa na kanta kamar mahaukaci,  ya zamar ma nabeelah matsifa.  Yau da Hauwa’u tazo garin kadunan  duba jikin Aeezad domin bata samu zuwa ba da suna garin katsina, seda hafsat ta Kira Aeezad ta sanar dashi hauwa’u zatazo kana aka barta tashigo. (Tini an kawo masa duka wayoyinsa da aka gani a cikin motarsa , ba abinda ya samu motarsa da komi nasa na ciki , komi an kawo masashi yadda yake)

Tinda hauwa’u aminiyar nabeelah tazo ta fahimci Tabbas akwai wani abu a tsakanin Aeezad da nabeelah ne tsanani, daman tin kafin abun yayi zurfi jikin hauwa’u ke bata abubuwa da dama a kan Aeezad, Tasha zuwa ta gansa zaune kan cinyar nabeelah a gidan Aunty hafsat, tin a nan ta fahimci tabbas wani abu na iya faruwa nan gaba, Tasha gayawa nabeelah amma seta nuna mata ba komai kawai. 

Da yammaci , Bayan sun fito  harabar asibitin nabeelah  sanye da hijjabi har kasa ta rako hauwa’u wadda ke sanye da babban mayafi har Kai, zata tafi gidan wata yayarta dake aure a kadunan hayin d’an mani, daman tayi niyar intazo taje gidan yar uwarta tayi 2days sbda a mota dreva ya  kawota.  Suna tafe suna yar hira hauwa’u ta chanza hirar dacewa, bayan sun tsaya gefe gindin wata bishiya. “ kawata yanzu  de kin tabbatar Aeezad na sanki kou?” Nabeelah ta kalli hauwa’u dake mgnr kawai ba tare datace komi ba. Hauwa’u bata damu da shirun datayi ba sbda tasanta  da zurfin ciki se ajiyar zuciya kawai nabeelah ke saukewa. “Kawata ya kamata ki rage zurfin ciki nan naki, ki dinga fadin cikinki, duk kinbi kin rame kmr bake ba, ki dena barin abu a ranki, ba komi ake bari a rai ba, me shawara aikinsa baya baci sede bashi da sirri …” kmr nabeelah na jira ta amshe da “wallahi kawata na  rasa ya zanyi, tunanin Aeezad ne kawai ke ramar dani,..” nabeelah ta fadi sbda ta gaji da Ajiyar abun a ranta, ko yayane tanaso tayi sharing problems dinta ko zata samu sasssaucin abinda ke ranta. “Kamar ya? Gaki a kusa dashi tunaninsa name kkyi?” Hauwa’u ta tambayeta fuska cike da  mamaki , a zuciyarta Tana hango tashin hankalin dake tinkaro kawarta sbda tas hajiya rafi’ah. “No ba wannan ba,, bakiga abinda yakeyi ba, se yadinga kmr wani sabon kamun hauka, se yadinga wannan abu haka bakai ba gindi, ni tsorona Allah da Annabi kada big hajiya ta gane, ko kuma wasu daga family dinsa su gane, wlhi a tsorace nake kullum cikin tunani-tunani nake, kaf dina a tsorace nake kar abun ya kai har na’eema matarsa ko  hajiya mommy su gani, wlhi tsoro nakeji kmr na gudu na bar gidan na koma kasata nagaji…” nabeelah ta fadi muryar cikin tashin hankali, gabaki daya bata da kwanciyar hankali. “Sone Aunty naneelah, tin tini na fahimci akwai sanki a kwayoyin idanuwan Aeezad,, yanzu  na fahimci abin yayi yawa, kin gansa kmr zeyi hauka, wlhi duk baya hayyacinsa, kamar ba Aeezad ba dan mulki…” “hmmm kadan kika gani, wallahi gabaki daya yaron ya rainani, nifa na rainasa tin yana jariri ,  naci kashinshi naci fitsarinsa Hauwa’u , amma yanzu ya rasa wazece yanaso wai seni,, gabaki daya ya fita a raina, rainin da yakemin yasa har gidansu naji ya fitarmin a raina wlhi…” Cewar nabeelah.  “Wani irin raini?” Hauwa’u ta tambayeta cikin rashin fahimta . “Kinji abinda yake gayamin ne ,,,waishi yana sona , shi kaza-kaza, wallahi wata maganar ma bazata fadu ba, hauwa’u yadda kksan bani na reni yaronnan ba, a banza fa na bashi 10yrs, wlhi in yana gayamin kalmar so kazanta  kalmar kemin se inji kamar in kashe kaina in huta,,,,yaronnan yasa gabaki daya duniya ta batamin dadih, so yakeyi kawai indena Jin dadin duniya kuma nadena ji kwata-kwata, duk na kosa da zaman jinyar nan tasa, dabadan daddy ba wlhi tafiyata zanyi , ni barin kasar yafimin Alheri se in bar  masa kawa…”hauwa’u dake kallon nabeelah harta Kai ayar zancenta, kana hauwa’u ta dauke dacewa “kawai danyace yana sanki seya zama mgnr rashin kunya, So halitta ne kuma ba karya bane, duniyar ma a kan SO aka ginata, shiyasa Ubangiji ya halicci namiji da mace yayinda yasanya soyayya a tsakaninsu, gabaki daya in zaki kula shi kansa bayin kansa bane, duk me hankali inya kallesa seya tabbatar be cikin hankalinsa, gabaki daya bashi da nutsuwa se kallonki yakeyi kmr ze hauka, bakiga da kika fito falo ba Dazu yadda yadinga lekar kofar daki, har cemin yayi dan Allah inzo in dubaki , zan fito dubakinne kika dawo, bakiga ba kmr zararree shi kansa nasan ko matarsa ta Aure be mata san da yake miki, domin da yana mata da baze taba yarda ya zauna asibitin bata nan ba…” nabeelah daketa kallon hauwa’u yayinda kalamanta ke bata mata rai ji takeyi kamar ta rufeta da duka saboda zallar takaici da bakin cikin yadda taketa goyawa Aeezad baya, ita ta kilama Sam bata ganin lefin Aeezad a kan wannan lamarin . “Hmmmmm…. Wai shin kin manta ni na renesa da hannayena, na Goyasa a bayana, yanzu yazo min da mgnr SO harda mgnr Aure,..Haba Hauwa’u wlhi ana barin halal dan kunya, ko SOna ne Ajalinsa bazan SOshi ba gaskiya, ni bazan iya abun kunya ba,bada niba!”
“Inke kika renesa ai  bake kk haifesa ba, kuma Addini be Hana Aurenki dashi ba, aunty nabeelah karki bari kiqi sharar masallaci kiyi ta kasuwa, ki duba kiga yadda yakeyi, har taba miki hannu yayi fa Dazu ina gani, gabaki daya a rikice yake a sanki tin zuwana na fahimci hakan, nabeelah dan Allah ki Amince masa kuyi Aurennan da hanzari, kar gudun abun kunya, yasa kisema kanki abun kunya da kudinki…” Cewar hauwa’u ita mutum ce me saurin fahimta data zauna dakai a yan seconni take fahimtarka. “Allah ya kyauta, karamin yaro kmr wannan, ubangiji ya tsareni… dan Allah kima bar mgnr nan, wlhi babu sanshi a raina, bazan taba San Aeezad ba, San Da Uwa takewa d’a nake masa bawai san soyayya ba…” nabeelah ta fadi yayinda data chanza face, maganar Aeezad dince a gabaki daya ta ginsheta. Nan take hauwa’u ta fahimci hakan dan haka tace “To shikenan Aunty nabeelah, amma ki sani masoyinka yafi makiyinka ako wani irin hali, wani yanacan ko numfashinka beso inya ganka ma bakin ciki yakeji kmr ya kasheka, amma shi kinga in be ganki ba kmr za a zare masa rai wlhi bakiga yadda ya dinga yiba dazu, kmr wanda zeyi hauka tuburan, Ina kula dake da abinda kk masa, koda baki sanshi  be kamata ki dinga wulakantasa ba, ko ya-ya ne masoyi yafi makiyi, kuma bashi yasawa kansa ba, wlhi wanda yace yana sanka koda a fatar baki ne ya gama maka komi duniya da lahira, Balle shi wannan dayake kmr zararre, ki duba lamarin nan dannAllah’’ saurarenta kawai nabeelah keyi amma babu kalmar datai tasiri a ranta, tama hauwa’u uzuri sbda batasan mezeje ya dawo bane ita, ita kuma nabeelah tasani. “Kawata koda ace bani na raini Aeezad ba ai kinsan ni ba sa’arh soyayya dashi bace Balle Aure, ya fini gata, yafi kaf dangina kudi, yafi kowa nawa mukami, ga ilmi Kinganshi me ilmi ne ni kuma bani dashi, ban taba zuwa makarantar boko ba, kece kika koyamin saving suna da iya karantun hausa da rubutawa,,, ki gayamin ta yadda za ayi ace anyi kwad’on tuwo da Toka? Ai kinga hkn bame yuwwa bane, sannan koda ban girmesa ba jama’ah  zasu zageni ace dan kudi zan Auresa a misali kenan”  “ke kika damu da wad’annan, shi SO ina ruwansa da Kudi  ko nasana ko ilmi, So ba ruwansa da wannan, Kinga SO ba ruwansa da kunyar duniyar, meyin SO idanuwansa kullewa sukeyi, baya bukatar a kara masa zafi biyu, ga Zafin SO ga wani zafi can da ban,,,,” Cewar hauwa’U gabaki daya tinda taga yadda Aeezad keyi na yau kawai data gani tausansa ya cika mata zuwa. Kauda Kai kawai nabeelah tayi danta kula hauwa’u bazata fahimci me take nufi ba. “A bar mgnr kawai kawata bazaki gane ba…. Na hadu da wani tin a kano Sadi, ya kwantamin a rai dukda ba wani fara sanshi nayi ba, amma kawai ya burgeni ne ya hada abinda nakeso a jikin d’ana miji, inaga time yayi da zanyi Aure, naji a raina zan iya Aure ynzu a kan wannan bawan Allahn…” nabeelah ta kare da bawa hauwa’u labarin haduwarsu da Alhaji Sadi da yadda akayi suka hadu, ta bata labarin komi bata boye mata ba.  Jinjina zancen hauwa’u tashiga yi a ranta,. “ Allah ya zaba abinda yafi Alkhairi…” shine kawai abinda hauwa’u ta fadi yayinda a ranta tunannika tashigayi. Aunty nabeelah ta amshe da Amin amma a ranta tasan Alhaji Sadi nema Alkhairi gareta. “Har waje fa zaki rakani napep zan hau zuwa gidan Aunty nafisa, kinsan da dreva ya ajiyeni kawai wucewarsa yayi gurin gyara, motar daman da kyar ta karaso Damu garinnan…” nabeelah tace “Subhanallahi,,, Danma Allah ya rufa asiri duk kin bar yaran gida…” hauwa’u tace .”Eh wallahi, inda Allah ya temakeni kenan, da Bansanma yazanyi ba, Kinsan har mutuwa tadinga mana a daji motar nan Kai karfen nasara ba tabbatas…” “gaskiya Allah ya kara tsarewa…” Cewar nabeelah . Hauwa’u ta amshe da Amin yayinda  sunaci gaba da tafiya zuwa bakin get.    Suna tafe sunaci gaba da hirarrakinsu. nabeelah nata kara bawa hauwa’u labarin Alhaji sadi, nan hauwa’u ta kara tabbatar da tabbas Alhaji Sadi ya samu matsunni a zuciyar kawarta, domin tinda nabeelah take bata taba bawa hauwa’u labari ba a kan wani saurayi. Daga haka suka iso bakin ti-ti, nabeelah na shirin tarewa hauwa’u me napep, wata dankareriyar mota tayi packing daf dasu, motar bakace kirin , kirar Mercedes new model ta shekarar, dagani ko ba a gaya maka ba, Zakasan mamallakin motar ba karamin mutum bane , tako ina motar ta tara kyau se wal-wal takeyi Sam karamin me kudi be isa ya hau irin wannan motar ba. Ba bata lokaci ya bude motar ya ziraro kafafuwansa na zallar yan hutu wadanda  launin kalar fatarsu daban take data kowa sbda Hutu. tin kafin ya karasa fitowa kamshin danyar shaddar gezner dake jikinsa ta doki kaf hancinayensu. Ya fito sanye da shadda launin C-green se walkiya shaddar keyi kmr bayan maciji, ya kafa hular sakar hannu ta kasar waje, hannunsa sanye da danyen diamond, se murmushi yake sakarwa nabeelah yayinda nabeelah tuni ta ganesa Alhaji sadi ne, tabbas ya kara shiga ransa, dukda bashi da kyau amma komi nasa ya mata. “Ina wuni ranki ya dade…” ya gaishe da nabeelah cikin ladabin da SO kesaka ka koyeshi dole komin girmanka, ko ince komin mukami da isarka, Inkaga mutum na rawar Kai ka kyalesa kawai be afka so bane, SO  ne kadai ya isa ya koyar da mutum ladabi da biyayya. Kafin nabeelah tayi magama hauwa’u ta amshe da . “Bawan Allah lafiya zaka tare mutane a ti-ti bamu sanka ba baka sanmu ba…” Alhaji Sadi ya kara fadada murmushinsa yace “Allah sarki yar uwa kece baki sanni ba ita ta sanni kou?” Nabeelah ta daga Kai hadi da   Tabawa hauwa’u hannu kasa kasa tace “Shine wanda nake baki labari…” “okay..yi hkri dan Allah nasha bata sanka bane… Ina wuni…” hauwa’u ta karashe da gaidasa cikin girmamawa sbda ko a ido tasan ba  sa’anta bane. Alhaji sadi daketa washe baki kmr yaga lafiyayyen gindi a bude yace “Aaahh bakomai yayarmu…” ya amsa gaisuwar hauwa’u danshi a zatonsa ko itace yayar nabeelah sbda ya ganta wata shirgigiya da ita tanada kyau sosai, amma jikinta da Fuskarta sun nuna masa alamar ta girmi nabeelah nesa ba kusa ba, a zahiri kuwa nabeelah ce ta girmi hauwa’u,. “Ba yayata bace kawata ce …” Cewar nabeelah. Alhaji Sadi dake tsaye yace. “Af yi hkri kawarmu, kice itace a high table a dinner party dinmu…” wani murmushi ya subucewa nabeelah, bata taba tsayawa da namiji ba a lokaci kankani ta sakar masa wannan murmushin me tsada ba se yau,. Aiko nan take murmushin yayi tasiri a zuciyar Alhaji Sadi ya kuma narke wa a soyayyarta, nan suka shiga sakarwa juna murmushin Soyayya, ganin sun tafi a juna yasa aunty hauwa’u matsawa gefe ta zubo musu idanuwa kawai.  “Kusan kullum senazo amma sojojin dake bakin get basa barina shiga , na rasa ya zanyi da sanki a raina, wlhi Ina sanki, so nakeyi se kun bar asibitinnan se inje gidanku na turo  maganata na, a wacce anguwa kike a katsinar?…” Cewar  Alhaji Sadi. Nabeelah da kanta ke kasa sbda kunyar da take dashi in Tana gaban namiji Sam bata kallansa, musammanma Alhaji Sadi Tana jin kunyarsa sosai, a kunyace tace “ni ba yar katsina bace…” Alhaji Sadi seda ya lumshe ido sbda dadin muryarta daya ratsa shi. “Kaji mace, ynzu zanyi Auren macee me aji wadda ko magana tayi se naji gabana ya tashi, ba mace me muryar maza ba….” Alhaji Sadi ya fadi a ransa, domin shi mutum ne me lafiya, yana bukatar mace, bashi da ciwo ko daya a jikinsa balle yasa al’aurarsa rauni, mabukaci neshi sosai. “Okay a  wani gari kke? Niko yakai nan da birnin sin zanje garin masoyi ai baya nisa….”  Alhaji Sadi ya iya kalamai Kai kace matashi ne dan shekara ashirin da biyar, dan haka nan da nan ya kuma narka zuciyatar nabeelah ya kara burgeta sbda tanaso ta Auri namiji d’an soyayya sannan me jaraba, sbda itama tasan jarababbiya ce ta karshe tana tsaka da bukatuwa da d’ana miji, kawai kawaici ne da juriya datake dashi, amma dataci ta koshi abu na biyu da take bukata d’ana miji, tanada cikakkiyar lafiya itama datakeda tabbacin iya mata se ainifin jarababben namiji. “A Niger 🇳🇪 nake cikin garin agadex…”  cikin mamaki Alhaji Sadi yace “haba ni ai nasan da mamaki wannan halittar ace a nigeria kike, ni ai nasha ko balarabiya ce ke ma iyayenki suka kawoki nigeria, ashe buzuwa ce, na kara sanki sosai, wani mataki kk a karatu?” Nabeelah da kanta ke kasa tayi shiru bata basa amsarsa ba amma a fuskarta Alhaji Sadi ya fahimci amsarta. “Karki damu ina sanki a haka, in mukayi Aure se muje Kasashen dasuka fimu ci gaba kiyi karatu a can, nide Ina sanki so me tsanani, dafatan kema haka ?” Rufe fuska nabeelah tayi cikin kunya Alhaji Sadi ya bude baki zeci gaba da magana hauwa’u dake gefe ta gaji da  tsayuwa tace “kawata inaga napep dinnan zan tara, sena dawo zuwa goben kawai naga yammaci na karayi har biyar na neman wucewa …” Alhaji Sadi ya amshe da “Ina zakije?” Hauwa’u tace “nan gidan yayata zanje dake nan  hayin d’an mani…”  Alhaji sadi yace “Toh nagane d’an mani, inba damuwa ki shiga se in kaiki kawai …” hauwa’u tace “Aah ka barshi kawai zan hau abun hawa kar in katse muku zancenku…” nabeelah ta amshe da “kawai ki hau a kaiki hauwa’u inde ba damuwa…” hauwa’u tace “ba damuwa wallahi…” Alhaji Sadi yace “To shikenan bari in kaikin,, minti biyu mu karasa mgnr mu…” hauwa’u tace “bakomai….” Ta d’an kara matsawa daga inda suke. Alhaji Sadi ya koma Cikin motar ya dakko wata yar leda me azabar kyau pink, ya bude  ledar kwalin waya ne a ciki , ya fito da kwalin wayar ya bude, nan iPhone 12prp ta bayyana, ya mikowa  nabeelah wayar hadi dacewa “Ga  wayar danase miki tin rannan bansamu an barni na shiga ba aka cemin sir Ahamad ne ya hana a bar kowa zuwa inda yake… nasa miki sim a ciki , kiyi using kafin ki koma gida seki cire sim dinki na dayar wayarki kisa a ciki, in kika shiga ciki seki fara da bude ICloud dinki first kafin ki fara dauko Apps…” nabeelah ta dago ta kalli wayar dayake miko mata, nan take ta girgiza Kai Alamar “Aah…” “meyasa? Ki temakeni ki amsa, sbda innazo se in dinga kiranki ko fitowa ne se kiyi muyi zancenmu in koma base na shiga ba, inaga ma nan da 4days zan koma daman sbda ke nake zaune a garin nan..” nabeelah ta kara cewa Aah ya barshi ita tanada waya. Nan Alhaji Sadi yashiga rokonta Allah Annabi ta Amsa, da kyar ta amsa Sam badan taso ba, ta amsa tashiga jero masa godiya hadi da sakawa dukiya albarka, Alhaji Sadi ya kureta da ido yaji dadin adduarhta garesa, aduniya ba a taba masa adduah data dinga masa ba, ko matarsa  da yake aure duk abinda ze bata bata taba masa irin wannan godiya da Adduarh ba, nan take Alhaji sadi ya tabbatar nabeelah tasamu karatun addini me zurfi. “Nine da godiya fatanade Allah ya nunamin ranar Aurenmu…” nabeelah tayi murmushi kawai, daman tini alhaji sadi ya fahimci yarinyar nada kunya me tsanani.  “Shikenan se munyi waya bari inje in kai kawarmu, zuwa anjima zan kiraki …” Cewar Alhaji sadi. Nabeelah tace Toh hadi da kara masa godiya har seda yace ta isa hakanan godiyar, kana nabeelah tayi shiru, ta Kira hauwa’u dake kallon komi dasukeyi jinsu  ne kawai batayi, ta nuna mata wayar da Alhaji yase mata nan hauwa’u ta masa godiya itama, Alhaji yace bakomai. Hauwa’u tashiga motar Alhaji Sadi gidan gaba, sadin yashiga dreva side, ya sauke glashinsa ya kure nabeelah da ido se murmushin SO da kauna yake sakar mata “ki kula da kanki,,,,” nabeelah ta daga masa Kai alamar toh, kana Alhaji ya juya motar yabar gurin idansa na kanta har seda ya kule ya dena ganinta kana ya rufe glass dinsa, nan ya farawa hauwa hirar irin San da yakewa nabeelah hauwa’u najinsa ne kawai, amma a ranta tasan San da  Alhajin sadi kema nabeelah ba komai bane ,akan San da Alhaji Aeezad ke mata a duniyar nan hauwa’u ta tabbatar nabeelah bazata taba samun me mata San hauka kmr yadda Aeezad ke mata.

Seda nabeelah tadena hango motar Alhaji  sadi kana ta koma cikin asibitin wayarta rike da ledar dake dauke da kwalin wayar. A harabar asibitin packing space nabeelah taga motar Zaks, tin tsayuwarta ba jimawa taga motar zaks din tashigo asibitin amma bata lura  da motar ta Zaks bace se yanzu dataga lambar motar domin kusan lamba daya suke using , lambobin mota daya suke using Aeezad  da Zaks. ba tare  da nabeelah tayi wani tunani ba, ta nufa ciki. Tana sako Kai ta gansa tsaye a falo, yayinda zaks ke tsaye kusa dashi yanata basa hkrin da nabeelah batasan ko hakurin meye ba, batasan tin shigowar Zaks daya ganta tsaye da Alhaji Sadi, yazo cikin raha ya sanar da Aeezad “naga mamanka me kayan Alayu tsaye jikin wata mota tana zance da wani Alhaji me tumbin kudi….” Ai nan Aeezad yaji kamar an tsikaresa ya tashi a gigice, daman yaga ta juma sosai, big hajiya dake kusa bataji me  Zaks ya sanar da Aeezad ba, kawai sede taga ya mike tsaye a gigice. “Meya faru me suna me daraja?” Big hajiya ta tambayi Aeezad wanda keta huci. “Bakomai big hajiya.,.” Kawai shine abinda Aeezad ya fadi besanma ya fadi ba sbda baya hayyacinsa ya fice a dakin gabaki daya kishi ya rufe masa ido da kyar yake tafiya, tinda ya fara ciwo be taka kafarsa ba se yau, ko ranar dasukaxo asibitin har kofar dakinsa mota ta kawosa ya fita taku kadan ya isa cikin dakinsa dake kasa downstairs. Hajiya se tambayarsa takeyi ina zeje amma Sam bejita ba ko ganin hnya beyi sosai ya kosa yaje wajen ya tabbatar da Abinda Zaks ya gaya masa. “Hajiya zamuje ne ya d’an zagaya…” Cewar Zaks. Big hajiya tace “Toh ze iya tafiyar kou? Kode inzo in rikesa ne? Naga har yanzu nabeelah bata dawo daga rakiyar hauwa’u ba balle ta rakasa ita ,,,” Zaks yace “Karki damu big hajiya ni bari in bishi,….” Big hajiya tace “To d’annan ka kulamin da jikana kagade hannun nasa ba wani warkewa yayi ba… ni bari in shiga wanka…” Zaks yace “To hajiya’’ kana ya fice  a dakin ya biyo Aeezad, nan bakin get  ya gansa ya zubowa nabeelah da  Alhaji Sadi dasuke tsaye ido , zuciyarsa ta cunkushe kmr zata tarwatse idanuwan nasa sukayi red, da badan nabeelah da Alhaji Sadi sun afka a kogin soyayya ba Tabbas dase sun hango Aeezad sbda basu da wata tazara sosai. “Kaga renin hankali kou ? Ashe tad’i zatazo yi, ta tsaya da wani shege se murmushi take masa, bari in karasa in kasheshi kowa ya huta….” Aeezad ya fadi a zafafe  sbda bacin rai da kyar muryarsa ke fita. Zaks ne ya rikosa da kyar yashiga basa hkri,  Ada yaso ya isa inda suke, Zaks yayi nadamar fada masa da yayi, tini Zaks ya fahimci Aeezad nasan nabeelah amma daya tambayesa yace masa kawai San uwa yake mata last zuwansa sukayi wannan maganar. Aiko zaks yaga hauka da kyar yasamu ya jawo aeezad zuwa cikin falon dakinsa, yashiga dannar masa zuciya yadda ya rikice wa Zaks din ba karamin tsoro ya
Bashi ba, Tabbas Zaks ya kuma tabbatarwa da bakaramin SO Aeezad kema nabeelah ba, San da duk wanda ya rabasu dole se ubangiji ya kamasa. Nan ya kara rikicewa Zaks da kyar Zaks ya dinga basa hkri har yasamu  ya tsaya a falon amma da dakinsa ze nufa ya dakko bindiga yaje ya kashe Alhaji sadi, ran maza ya baci nan take allurar sojojinsa ta motsa ya gigice ya zama kmr bashi ba, a haka nabeelah tashigo tasamesa tsaye ya zubo mata red eyes dinsa jikinsa se rawa yakeyi bata taba ganinsa a yanayin data gansa yanzu ba, dan haka nan take ta tsorata. “Daga gun dan gidan uban wa kike? Aeezad ya tambayeta cikin kunar zuciya muryarsa ta kuma disashewa sbda zallar bakin ciki da azababben kishinta da yakeyi. Yadda yayi mgnr yasa jikin nabeelah rawa, nan take taji wani irin tsoronsa ya rufeta ledar dake hannunta ta fadi, itama ta gigice sbda bata taba ganinsa a yanayin da yake ba yanzu, yadda ya mata tambayar ya tabbatar mata da kila yaganta ne da sadin, sbda ta kula da kishin dake kwance Cikin fuskarsa.  “Ni zakiwa iskanci da wulakanci da cin mutumci,  Ina tambayaki kinyi shiru munafuka!. nace daga gidan uban wa kke?”” Ya kara tambayarta Cikin tsawa Tabbas da muryarsa na fita dole se  big hajiya dake ciki taji. Zaks dake tsaye yace “pls sir ka sassauta dan Allah…” shi kansa Zaks din hankalinsa a tashe yake. Nabeelah  kam Tana tsaye jiki se rawa yakeyi. “Bazan sassauta ba ….!!” Aeezad ya fadi cikin matsifa yana kallon Zaks, Zaks be kuma mgna ba ganin bala’i na neman dawowa kansa.  “Ke bada ke nake ba?” Aeezad ya fadi yayin da yake nufo kan nabeelah gadan gadan tsoro ya kara kamata ganin yana tinkarora, tayi hanzarin cewa murya na rawa “daga…daga….daga,….rakiyar,,,,hauwa,,,,u….” “Hauwa’un ubanwa? Ni zakima karya? Kina wasa dani kou? Ni zakima karya dan wulakancin banza da hofi zaks kaji me  take cemin kou? Kaji Tana min renin hankali bayan na ganta tsaye da Tsinanen nan tanata masa murmushi kmr kanin ubanta, ashe ke mayyar maza ce bansa ba, ni zaki mayar dan iska, toh yau zan tabbatar miki  ni waye a duniyar nan …” yana mgnr ne bayan ya karaso daf da ita duk yabi ya rud’e ya rikice hankalin nabeelah kam in yafi dubu seda ya tashi . “Easy mana pls sir,,, kayi hkri…” Cewar Zaks daya fadi a tsorace dan shima tsoronsa yakeji sbda kar yadawo Kansa dan yanzu in ya rufe nabeelah da duka shi ba iya kwantaeta zeyi ba dukda hannunsa daya ne me lafiya. “Durun uwar hakuri zanyi,,, ni wannan yarinyar zata renawa hankali wlhi bazan hakura ba!” Aeeezad ya fadi yana kallon Zaks, nabeelah jiki se rawa yakeyi yayinda kalmar daya fadi ta yarinya ta tsaya mata a rai a zuciyarta tace “Lallai raininsa ya shahara wai yau itace Aeezad kecewa yarinya…” a zahiri de babu bakin mgna sbda tsoro. dukawa Aeezad yayi ya dauki ledar da nabeelah tashigo da ita ta wurgar a kasa, ya fito da waya da makudan kudi rafa daya na dollars , Sam nabeelah batasanma Alhaji Sadi yasa mata kudi a ciki ba Tasha waya ce kawai a ciki. “Ni zakima karya? Kince daga gun hauwa’u kk? Waya baki wannan wayar da kudinnan?” Nabeelah tayi shiru yayinda kmr muryarsa zata fasa mata dodon kunne sbda daf take dashi. “Bada ke nake mgna ba… ni zakiwa wulakanci,, wlhi wlhi senayi maganinki, wani dan Tsinanniyar ne ya kawo miki wayarnan da kudinnan!?” Ya karashe hadi da buga wayar da kasa  cikin zafin zuciyar dashi kansa besan yanadashi ba se yau, nan wayar ta tarwatse a kasan tiles ta fashe ta gaba ta baya, ya wurgar da ledar kudin dake hannunsa ya dago hannunsa me lafiya, ya watsawa nabeelah  wani irin mari me tsananin zafi ji kake tasssssssssss! Wani irin zafi ya ratsa fuskar nabeelah zuwa kaf jikinta nan take ta farajin kukan tsintsaye na mata shawagi a cikin brain dinta sbda azabar zafin dataji na marin, nan take ta dafe kuncinta wasu zafafan  hawaye suka wanke mata kunci, ga zafin Marin daya mata ga zafin wai yau itace karamin yaron data raina ya mareta, a haihuwar kaji tini zata haifesa .  Zaks dake gefe yaji tamkar a fuskarsa Aeezad yayi marin. “ dan Allah kayi hkri mana…” Zaks ya fadi hadi da karasowa inda Aeezad  da nabeelah ke tsaye.  Sam ma Aeezad bejisa ba. “Aikin banza aikin hofi,,,ni zakima haka, ni zaki ma wannan iskancin kinje gun namiji kina min karya  saboda reni,,,wannan yarinyar har ta isa ta renani wlhi baki isa ba kedin banza da hofi, Wulakancinki na banza, wlhi baki isa ba, yau zan maganinki, yau zaki gane waye ni , gabaki daya karyar iskanci kkyi…” Aeezad ya fadi a zafafe yayin dayakeji Sam be huce ba dukda Marin daya mata,.  A matukar wani zafin Aeezad ya fito hannunta da hannunsa me lafiya ya fisgota suka fice a falon zuwa farfajiyar Asibitin Zaks ya biyosu yana tambayar “Ina zakaje da ita?” Ina Sam Aeezad bebi ta kan zaks ba, nabeelah ta kasa katafus se janta yakeyi kikiki kmr tsohuwar mota, yayinda har yanzu  hannunta ke dafe da kuncinta.  Tinda Aeezad yajata basu tsaya ako ina ba se a bakin motar zaks, tinda zaks yaga ya tinkari motarsa tini ya bude motar kafin ya kara sa, Aeezad ya bude gidan baya ya wurga nabeelah ciki, ya bude gidan  gaba fannin me zaman banza ya shiga ya kulle motar da karfi Kai kace motar ce ta masa lefin. Ba tare da zaks yajira Karin bayani ba domin shima a tsorace  yake  da Aeezad  duk ya chanza kamanni, cikin hanzari  kawai Zaks  yashiga dreva side  yayi reverse ya fice da motar a asibitin ya jefata titin yamma, ba tare dayasan ina zasuje ba , kuma yana tsoron tambaya, nabeelah se kuka takeyi me tsuma zuciya, shi kan gogan se girgiza kawai yakeyi shi kadai ya kumbura yayi suntum a wannan lokacin babu abinda baze iya Aikatawa ba.

Saadatubintuabdullahi 💖

Ingantattun magunguna ina kuke manyan mata masu fada aji ku *marmatso kusa-kusa 😄🤤 kuzo ku gyara gindinku mazajenku su shiga suji dadih su Dinka ihu suna makalkaleku a gado🤤 kayan dadih se mata masu daraja💃🏼*

Akwai gumbar madara
Akwai gumbar ridi
Akwai gumbar zuma
Akwai gumbar bata gaban matan duniya
Akwai gumbar farar saka
Akwai gumbar rubutu
Akwai gumbar cikakkiyar mace
Akwai gumbar dake ciko da farjin mace ba ruwanki da ciccibi
Akwai gumbar goron tulah😂hajiya ba a magana in beyi ihu ba yana cikin gindinki kimin magana in biyaki kudinki 💃🏼
Akwai gumbar nonon rakumi
Akwai gumbar kin fita zakka

Akwai gumba iri daban daban shaaaa yanzu magani yanzu dakinsha dakin jike sharkar tana karawa mace dadin farji sede kiji ziiirrrrr gabanki na motsin ddh oga na kara motso mikishi da Abun dadinsa 🤤 akwai Ingantattun garirrikan magani na niimah, akwai  maganin maza, akwai sahihin maganin sanyi dana basir, manyan mata ku kula da jikinku.

Chart me up hajjaju 08101626484

💖🐝NAMIJIN ZUMA🐝PAID PAGE 19💖 *this book is only 1k 08101626484*

Tafiyar mintuna ashirin sukayi yayinda Aeezad bece da Zaks ga inda zasuje ba,shi kuma Zaks tsoro ya hanasa tambaya se sharara gudu yakeyi kawai a kan shantalelen ti-tin daze kaika kawo zuwa mando, har zuwa yanzu se kuka me sauti aunty nabeelah keyi, har yanzu dafe take da kuncinta ba karamin jin zafin marin tayi ba, a rayuwarta ba a taba touching jikinta taji zafinnnan dataji ba yanzu, hajiya Rafi'ah Tasha marinta yafi a kirga Kuma tanajin zafin sosai, Amma a duniyarta kaf ba a taba mata Marin da aka mata me zafi da rad'ad'i irin wanda Aeezad ya mata yau ba, tun daga saman fatar fuskarta takejin zafin marin har zuwa Cikin lungu da sakon zuciyarta, tunani-tunani kawai takeyi ina kuma ze kaita?. "Kagani kou? Takiyin shiru Kawai so takeyi in haukace, ga zafin abinda tamin ga zafin kukanta dake taba zuciyata..." Aeezad ya fadi bayan ya juya ya kalli Aunty nabeelah data hada Kai da guiwa se faman zuba kuka takeyi kmr karamar yarinya, bayan Aeezad ya kalleta kana ya dawo da dubansa kan Zaks din.  "Kiyi hakuri Aunty nabeelah Dan Allah......" Cewar Zaks da bashi da  yadda zeyi shida kansa yasan Aunty nabeelah ta maru iya maruwa, Amma yasan dole se Aeezad yayi nadamar marin dayayi mata gashi tin yanzu ma ya fara ganin alamar nadama a kan fuskar Aeezad din. "Gidan uban wa zaka kaini ne waikai ? Wa-wa kawai dakai se lulaka gudu kakeyi Dani a kan ti-ti kmr Wani Dan iska!' ko an gaya maka ni Dan iska ne... sakarai kawai!''  aeezad ya fadi  Yana kallon Zaks daketa driving cikin zallar matsifa da bala'i Aeezad yayi mgnar.  "Baka gayamin ina zamuje ba ai..." Zaks yayi mgnr cikin sanyi sbda ganin Aeezad na neman sauke masa bala'i daman aeezad matsifaffe ne ina maga yau da aka tabosa.  "Baka da bakin dazaka tambayeni ina zaka kaimu Kai? Wa-wa kawai, ni zakama iskanci kaima, ko dankaga motarka nashiga aikin banza in bazaka kaini inda nakeso naje ba ka sauke mu nida ita se in goyata muje a kafa,!'' aeezad ya fadi a zafafe kaf matsifarsa tadawo kan Zaks, Se tada jijiyoyin wuya yakeyi, gabaki daya baya hayyacinsa, duk kukan nabeelah ne ya kid'imasa ko ince yake kan kid'imasa shine yaketa bala'innan dabesan na meye ba. Zaks de shiru yayi ya masa uzuri domin ya kula bayin kansa bane duk baya hayyacinsa, Dan hk Sam Zaks bece komi ba yayi kwana ya dawo baya ya kalli Aeezad din daketa huci kmr zecinye kansa da matsifa. "Na juyu ina zamuje?" Zaks ya tambayesa cikin sanyi danshi ba mutum bane me fada ba kasafaima yake fushi ba. Aeezad ya masa banza kmr bejishi ba se kallon hanya yakeyi Yana cigaba da girgiza kafa kmr sarki a fadarsa, shi kadai yasan me yakeji a zuciyarsa,. ""Mu tsaya a Nan..."  Aeezad ya fadi cikin zallar isa da mulki Hadi da kasaita ciki ciki ma yy mgnr kkr bayason Yi. Zaks ya kalli inda yace su tsaya yaga babban masallacin sultan bello ne. Cikin hanzari yayi packing a zuciyarsa Se tunani yakeyi meya kawosu masallaci, shifa yasha hotel ma aeezad din zece akaisu yasha a can zasu goge rainin. Zaks de mamaki ya cikasa Amma babu bakin tambaya sede yabi aeezad din da ido. Jin sun tsaya yasa aunty nabeelah dagowa ta kalli inda suka tsaya bakin masallaci Nan  tashiga tunanin mezasuyi a Nan,, itafa tinda yasata  a mota ta sadakar tasha Wani guri kebantacce ze kaita ya keta mata haddi sbda tasan shine abinda ya tsokare masa ido, tariga ta sadakar shiyasa taketa kukanta me dalilin a zuciyarta se Addu'ah takeyi Allah ya tseratar da ita daga sharrin Aeezad din. "Yanzu abinda yarinyar Nan tayi min ta kyauta Zaks?" Aeezad ya fadi Hadi da juyowa ya kalli Zaks da yayi packing motar ya tsaya Yana jiran cewar Gogan, Se Kuma yaji Yana wannaN maganar, Zaks ya amshe da "Inafa ta kyauta , ai kwata-kwata Mommynmu bata kyauta ba , sam-sam bata duba a wannan lamarinba..." Zaks ya fadi shi Lamarinma ya fara basa dariya. "kagani kou? Wai ace ni ina kwance gadon asibiti ita tana waje tana tad'i da namiji saboda ita ga macen ayu, mayyar maza,,, bafa sau daya ta fara ba, tayi first time na mata warning na dannewa raina, Amma seda ta kara  yanzu ma, tayi fa yafi a kirga Ashe shi mutumin sbda ita yake zuwa ma asibitin tin Muna kano, Dan wulakanci yarinyar Nan ta cuceni wlhi Zaks Amma yau zan maganinta! Zanga gidan ubanwa zata kuma kula wani d’ana miji…” yadda yake mgnr kadai ya isa ya tabbatar maka da zuciyarsa na cike da bakin ciki da bacin Rai, aunty nabeelah dake baya tana jinsa , Abu Daya yafi Mata ciwo yadda yaketa cemata yarinya, abin na bata mamaki wai d'anda ta raina ne yake cemata yarinya, Gashi ya dawo yace mata mayyar maza. "Lallai lalacewata takai lalacewa..." Nabeelah ta fadi a ranta a zahiri kuwa wasu zafafan hawaye be suka wanke mata kunci sautin kukanma tini tadena sbda takaici ya hana kukan nata fidda sauti, ji takeyi kmr ta bude kofar ta fita Amma tana tsoron kar ya biyota ya sake marinta, Mari Daya kawai ya zuba mata Amma tini yasa tsoronsa a zuciyarta, a duniya nabeelah ta tsani ka taba mata lafiyar jiki, sannan tanada tsoro sosai duk tsoro ya kamata na Aeezad ko a mafarki akace mata Aeezad ze wanketa da mari zata misalta, gabaki daya jinta take kmr a mafarki har yanzu.  "Kayi hakuri,dole se hakuri..." Cewar Zaks da yaketa kallon Aeezad wanda bayan ya gama zayyanowa Zaks maganganun ya koma yayi Shiru ya jingina bayansa da bayan kujerar yaci gaba da girgiza kawai shi kadai Kai kace girgizashi akeyi, Sbda tsabar jijjigar da yakeyi har Wani jijjiga ita kanta motar takeyi, ba a taba Bata masa Rai kmr yadda ta bata masa yau ba, tinda uwarsa ta haifesa be taba shiga bakin cikin Daya shiga yau ba kuma duk a kanta, shifa Sam ba haushinta yaji ba Kawai de ta bata masa raine,Amma yanzu haka Yana cikin nadamar marin da yayi mata, tinda yayi marinma yayi nadamar yinsa, Kawai de tinda yariga yayi ne ba yadda zeyi, Amma a zuciyarsa yayi nadama yafi a kirga.  Seda suka kwashi  10mnt a Nan Tsaye kana Aeezad ya bude murfin mota ya fito cikin hanzari Zaks ya fito gudun kada yaki fitowa yayi lefi,. Bude gidan bayan Aeezad yayi yayinda Nabeelah ke zaune se faman kwallah takeyi ta dukar da Kai, kallo Daya ya mata yaji Wani irin tsumin tausayinta me zafi  ya zuba a zuciyarsa, Nan take ya kuma nadamar marin da yayi mata, Amma sede yaga dukta nutsu da hakanan ne banza bazata taba yadda ya taho da ita suyi tafiyarnan a mota ba, da banza ne tini zata masa rashin mutumci kilama seta kuma marinsa. "Fito muje!'' ya fadi cikin bada umarni, ta masa banza kmr bata jisa ba. "Ke bada ke nake mgna ba, ki  fito nace  mayyar maza, yau zan maganinki wlhi...." Aeezad ya fadi cikin tsawa Hadi da bacin Rai ji yakeyi kmr Yanzu yake ganinta da Alhaji sadi tsaye, Daya kalleta seyaji bacin ransa ya karu, ita Kam Kalmar dayace mata ta mayyar maza ba karamin bata mata Rai tayi ba, lefuffukansa   gareta sunada yawa, Still ta masa banza taki fitowa kmr ma batasan da halittarsa ba."wlhi in baki fito ba zan fiddoki da hannayena..." Cewar Aeezad, dayayi mgnr Yana kokarin rikota ta  kwace jikinta Hadi da matsawa can cikin motar. Zaks dake tsaye Yana kallonsu da saurarensu yace "Aunty Kiyi hkri ki fito pls..."  Nanma banza nabeelah ta musu, ran Aeezad ya kara baci daman yanada cikinta,ya shiga kokarin shiga ciki, ganin hakan yasata saurin fitowa gudun kar ya Kara mata Wani Marin har yanzu zafin na farko be saketaba.  jawo hannunta  yayi direct zuwa cikin masallacin. Ta kwace hannunya ya kuma kamowa ya rike gam, ta kallesa ta kasa cewa komi ya riga ya dasa mata tsoronsa a ruhinta , gani takeyi kmr in tai magana wani Marin ze kuma watsa mata. , zaks de na biye dasu, suka isa cikin farfajiyar masallacin Aeezad ya kalli agogon hannunsa yaga bakwai ta wuce gaf ake da sallah isha’i, ga cikin masallacin cike yake da mutane se wa’azi akeyi Ya kalli Zaks ba tare dayace komi ba ya saki hannunta ya nufa Cikin masallacin, nabeelah da Zaks suka bisa da ido, tunani nabeelah tashigayi meya kawosu masallaci, ba ita ba har Zaks idanuwa ya bishi dashi yayinda zuciyarsa ta tsunduma tunanin me sukazoyi masallaci kuma da Aunty nabeelah. Bayan Aeezad ya isa ga limamin ya karasa ya gaidasa kana ya masa maganganu kasa-kasa ba wanda yaji, sede limamin ya dauki  uzuri wani ya hau yaci gaba da wa’azin,. Limamin wanda ke sanye da manyan Kaya na Alfarma babban mutum ne sosai, suka karaso inda nabeelah da Zaks suke tsaye,. Zaks ya bude baki ze gaida malamin Aeezad yayi hanzarin nuna nabeelah yana cewa “Yawwa malam gatanan, ka ganta nan muna kaunar juna kmr zamu kashe kanmu,  iyayenmu sun hanamu Auren juna , sau bakwai ina mata ciki,…”  Malam liman yace “Subhanallahi!” nabeelah ta zaro idanuwa waje a razane , ta kure Aeezad da ido, Jin irin bata mata sunan da yayi, nan ta daskare ta kasa mgna sbda mamaki, kallonsa takeyi kmr ba Aeezad dinta ba me hankali, se yanzu ta kara tabbatar da Aeezad dinnan bashi da hankali.  Ba nabeelah ba hatta  zaks seda ya zaro ido yabi Aeezad da kallo yana me  mamakinsa, shi kansa Zaks ya fara tunanin soyayyar da Aeezad kema nabeelah ya fara  taba masa hankali, rike baki Zaks yayi yana kallon Aeezad dayaci gaba da magana. “Zina zunubi ne me girma, shiyasa yanzu tayi istibra’i , Nima na tubarwa ubangiji Gashi iyayenmu sunki bari muyi Aure har yanzu, ni kuma in ban aure taba bazan iya hakura da ita ba, na riga nasaba da ita, bata da Aibu nima kuma banda Aibu gata nan de ka ganta malam liman duk muna kaunar juna nida ita, dan Allah ka taimakemu ka daura mana Aure yanzu yanzu nida ita in an fito sallar isha’i banso yau mu kwana tare ba tare da Aurenta a kaina ba, sbda dakinku daya gidanmu daya  , gado daya muke kwana, kwara a mana Auren dan kar in afka mata yau hannun agogo yadawo sabo….” Aeezad ke mgnr ba kunya ba tsoron  karyar da yake shimfid’awa yasan hakan ne zesa a muasa Aure da fitilarsa cikin sauki, ba tare da dogon bincike ba.

Yazata kaya ne?

💖🐝NAMIJIN ZUMA🐝PAID PAGE 20💖 *this book is only 1k 08101626484*

Alhaji malam alaramma liman yayi gyaran murya hadi da tsurawa Aeezad ido shi tun tuni yaketa masa kallon sani amma ya rasa Ina yasanshi, kawai de yasan me fuskarnan ba boyayye bane. “A gaskiya zunubin da kuka aikata  be kyautuba kwata-kwata a musulunci, Auren daza kuyi tabbas shine mafi  Alkhairi, kayi tunani sosai, insha Allahu ubangiji ze yafe muku kura-kuran dasuka gabata,… yanzu ina yara bakwan da kuka haifa?” Cewar malam liman.  Aeezad daketa rarraba ido yana sauraren  me  malam liman kecewa se kallon nabeelah yakeyi, wadda itama shidin taketa kallo ta kasa ko motsin kirki sbda mamakinsa da gungumemen sharrin dayayi mata yanzu-yanzu. “Malam ai ciki na dinga dirka mata bata yadda ta haifesu ba, ita keta zubar min da cikina, ni inda so samu nane ai ta haifamin abina,  kaga malam da ace haihuwar minsu tayi ai da yanzu sunfi yara bakwanma, shiyasa kawai kwara a mana Auren, Niko  nawa ne zan biya sadakinta…” Malam liman ya zubawa Aeezad ido ya fahimci yaron bashi da kunya ze iya aikata duk abinda yake fadi shiyasa maslahar kawai a musu auren.  “To shikenan insha Allahu ba damuwa in aka idar da sallar isha’i se a daura auren,…da aci gaba da bad’ala ai kwara ayi Auren …”  Cewar malam liman. “Akwai kura…” Zaks ya fadi a zuciyarsa se juyawa yake ya kalli aunty nabeelah ya dawo ya kalli Aeezad be tabbatar Aeezad ya wuce tunaninsa ba se yau, shide a iya saninsa yasan ba haka Aeezad yake ba kawai sone ya rikita masa tunaninsa gabaki daya ya fice hayyacinsa.  Har zuwa yanzu nabeelah ta kasa ko motsin kirki kmr an mata asiri ganin lamarin take kmr wasan kwaikwayo. “Yawwah malam liman nagode ,,nine waliyin Amarya, wancan kuma shine waliyyina…” Aeezad ya karashe da nuna Zaks dake tsaye kmr wa-wa baki sake. Malam liman ya kalli Zaks yace “To madallah ba damuwa…Yasunan ka ya sunan ita Amarya?” “Sunana Ahamad sunusi, ita kuma amaryata sunanta Nabeelah Ahamad, nine ubanta kuma nine mijinta…” Cewar Aeezad uban rashin kunya. Malam liman ya jinjina Kai kawai, ya fuskanci yarannan beda kunya ze iya aikata  fin abinda yake fad’a, nabeelah kam ba baki se ido kawai take bin Aeezad dashi, zuwa yanzu wasa ma ta maida abun. “Kazo da  sadaki kou?” Malam liman ya tambayi Aeezad. “Eh malam a kan wannan aiko banzo dashiba naje na nemo su duk inda suke koda banda su kudin…,trnsper zan mata yanzu, 2m zan biya sadakin sbda koda na fara kwanciyar jima’i da ita ni na fara amfani da ita, virgin ce…”Cewar Aeezad dayake Jin zuciyarsa fal farin ciki yau burinsa ze cika duk yabi ya kuma rikicewa, se sakin zance yakeyi kmr an tambayesa. Malam liman yau ya gamu da fetsararre se girgiza Kai kawai yakeyi yace “2m yayi yawa ai albarkar Aure akeso ba Yawan sadaki ba, dubu Dari biyu ma yayi Allah yasawa auren Albarka…” Aeezad ya amshe da Amin, Zaks ma dole ya amshe da Amin yana cigaba da kallon karfin Hali barawo da sallahma. Daga haka malam liman ya nufa masallacin domin sallar isha’i ta gabato. Aeezad ya kalli Zaks yace “Bani car key in maidata mota sena dawo nayi alwala mu nufa masallacin…” ba musu Zaks ya mika masa car key din, shi ya nufa inda aka tanada dan Alwala a zuciyarsa yanata jinjina abun, shi kansa Zaks ganin lamarin yakeyi kmr wasa ne ba gaske ba, haka nabeelah ta dauka a zatonta duk wasa Aeezad keyi da hnklinta,. Hannunta yaja suka fice zuwa inda car din take ya bude mata gidan baya da hannunsa me lafiya se binsa  take da ido ta kasa katafus kawai se yadda yayi da ita ynzu kmr ya mata asiri haka ta koma masa,. Ya isa dreva side ya kunna motar hadi da kunna mata AC, ya kallata ya kashe mata ido daya kana ya fice daga motar ya nufa Cikin masallacin, yana fita ta jingina bayanta da bayan kujerar gabaki daya ta rasa meke mata dadih,. “ mafarki nakeyi …” ta fadi a bayyane, yayinda tayi saurin tsungulin kanta, tayi firgigit sbda zafin tsungulin dataji kawai ya tabbatar mata da idonta biyu bawai mafarki takeyi ba. “Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un!” Ta fadi a bayyane yayinda takejin duniyarma na mata kmr ba duniyar data Saba Jin kanta a ciki ba, ta kalli kan ti-ti ta glass din motar taga motoci  nata zirya a kan titin kallon titin takeyi amma tunaninta na can wani guri daban, har yanzu Tana gaddamar anya itace Nabeelah yar garin Agadex, Tana cikin tunanin ne taji an idar da sallarh tuni har an fara rad’a daurin Aure, kwatsam taji an kira sunanta dana Aeezad an rad’a aure a kan sadaki nera dubu Dari biyu.  A fari tayi shiru har aka gama daurin Auren duk tanaji, ta Rasa ma yazatayi da rayuwarta, Se yanzu ta tabbatar ba mafarki takeyi ba kawai ta fashe da wani irin jahilin kuka, ta rasa ma Ina zatasa rayuwarta taji dadih se tsungulin kanta takeyi sbda ta tabbatar ba bacci takeyi ba,, Tana cikin kukan ne Aeezad da Zaks suka dawo cikin motar se murmushi Aeezad keyi burinsa na duniya ya cika, ji yakeyi shi ko yanzu ma ya mutu ya bar duniyar nan ya huta, farin ciki ya cika masa zuciya fal, kafin ya fito daga masallacin seda ya amshi account din masallacin ya bawa Zaks ya musu transfer din 2M, sannan ya bada 2M yace a raba sadaka, already Aeezad nada Account din Aunty nabeelah a kansa, dan haka nan take yasa mata 200k dinta sadakinta, daman akwai kudinsa a gurin Zaks din da suke wani business danshi Aeezad bada iya kudin Aikin SOJA ya dokara ba dan kasuwa neshi sosai. Juyawa Aeezad yayi yana kallonta yayinda takeya faman riskar kuka kmr ranta ze fita. Zaks ya sauke ajiyar zuciya yayinda Aunty nabeelah ke bashi tausayi, harga Allah aurennan da Aeezad yayi da ita na dole be mata Adalci ba sede Sam bashi da daman fad’a.  Ya tada motar suka nufa hanyar dazata maidasu asibitin.  “Amaryata ki dena kuka, ni koda kikaga na Aureki yanzu kin zama halal dina, bawai tasaki zanyi na hau zungura miki bura ba, aah ni danta Nima ki rike gindinki in rike nawa doguwar, dannasan sbda kar ince zanci gindinki tinda munyi aure yasa kike kukannan, sbda kawai Ammin kaciya gabanki, kiyi hkri mommy, ni ba mayen gindi bane wlhi sa ranki a inuwa!….” Aeezad ya fadi cikin jin dadih, shi yanzu duk bakin cikin data loda masa ya kau, daya kallesa se yaji wani dadih ya rufesa me tattare da niimah se murmushi kawai yakeyi,. Jin abinda yace yasata kara tabbatar dacewa ya auretanfa da gaske ta kara fashewa da wani kukan kmr zata haukace ta bude baki cikin kuka ta fara mgna “Wlhi aurennan be dauru ba tinda Kai ba uwata bane kuma ba ubana bane, wlhi bana sanka Banasan me sanka! Aurennan be halatta ba! Gobe zan bar maka kasarku na koma kasarmu bazaka kara ganina ba a rayuwarka a duniyarka ba, wlhi na tsaneka bansanka!!” Aeezad yayi murmushin mugunta ya d’aga kafad’a  yace “Duk inda zakije kije Allah tsare, amma ki sani da aurena a kanki, kuma wlhi duk inda kkje, inde a duniya yake sena biki na ciki, duk whlr nan da kk bani a cikin gindinki zan fanshe, danke kk reneni ai bake kk haifanba, dan hk kwara ma ki bari sena Ciki ko sau ashirin ne a rana daya ma se in Miki ci ashirin Inyaso se kiyi tafiyarki Allah tsare hanya, zansa a kaiki a fly…” kalamansa suka kawo mata zuciyarta wuya nan da nan ta harzuqaa ta jawoshi daga gaban motar da yake , ta fara yakushin fuskarsa Tana kuka tana fadin “yau ni kakema  wannan rainin Aeezad , nifa na raineka…wlhi nayi nadamar saninka a rayuwata, dana sani da ban raineka ba, wlhi na tsaneka na tsaneka me  sanka ma wlhi ban sanshi,,,,” yadda take maganganun ya isa ya tabbatar maka bata hayyacinta tashin hankali ne fal kalamanta hadi da damuwa se yakushinsa takeyi a fuska tana jawoshi Tana daga baya shi yana gidan gaba, dataga kmr bejin yakushin ta fara hada masa da cizo, tako ina cizo kawai take Kai masa ta fuska, ba inda bata kafa masa hakori ba, ga kuka tanayi kmr zata shid’e Tana kukan still Tana masa kalamai marasa dadih, suna taba masa zuciya amma Sam be damu da komi zakace tace ba, bayajin  zafin duk abubuwan da take masa tako ina ta kakkafa masa hakori a fuska da kafadarsa duka se Kara kai masa duka takeyi da yakushi.  Ganin abun yayi yawa yasa Zaks bude baki yace “Mommynmu kiyi hkri pls, komi yayi zafi maganinsa Allah, kuma komi mukaddari ne, in ubangiji ya jefo maka kaddara ka amsheta hannu biyu insha Allahu haka ne yafi alheri…” Zaks ya fadi cikin sanyi duk yayi sanyi shima harga Allah began lefin mommy nabeelah ba ga duk abinda zata ma Aeezad sbda yaci da hakkinta kwata-kwata Aeezad be kyauta ba dande kawai Zaks be isar ya fadi bane, be tabajin anyi irin wannan Auren ba se yau a kan Aeezad da Mommy nabeelah ba adalci a lamarin, gabaki daya nabeelah yake tausaya wa a fari de tausan Aeezad yanzu, amma yanzu ya bar tausansa sbda yayi zalinci me tsanani.Sam nabeelah bataji hakurin da Zaks ke bata ba, idanuwa da kunnuwanta sun rufe bataji bata gani se dukansa da cizo take karayi, duk ta fita hayyacinta shina tasashi ya fita hayyacinsa a zahiri amma a bad’ini zuciyarsa fara sol. “Kiyi hkri pls mommynmu karki masa lahani…” Cewar Zaks. Aeezad ya Amshi da “kyaleta tayi iya yinta ta gaji tadena, nide ai na riga na aureta ko kasheni zatayi ta kasheni dole de nasan zatamin takaba ai…” kalmar daya fadi ta karshe ta kara bata mata rai nan ta kara rikicewa da wani kukan ta tabbatar ba abinda zata masa ta huce, kawai ta  kyaleshi  sbda tayi tayi ta gaji kuma taga alamar ma shi ko a jikinsa, ta kife tadinga kuka kmr ranta ze fita har suka isa asibitin Zaks yayi packing  Aeezad da Kansa ya fara ciwo sbda kukan da takeyi, shi a duniya kwara kowa yayi kuka da Aunty nabeelah tayi kuka, ya kalli Zaks yace “Fita kawai ni bari mu gana nida ita, mu Sada zumunci, insga   so takeyi in hauta kmr yadda ake hawan mota, in mata sukuwa, inaga a motarka zamuyi amarcin, yau da rabon in fad’a  mata duri, in zungura mararta data jima Tana adanawa,,,daman wlhi ni ina missing gindi , insha Allahu yau sena ci gindin mommy ,,…” Jin manyan kalamai na fitowa daga bakin Aeezad yasa zaks ficewa  daga motar kawai ya tsaya ta gefe ya zubawa motar ido kawai jira yakeyi yaga motar ta fara rangaji, domin ynzu Aeezad ya fara basa tsoro yasan kmr wasa ze iya aikata abinda yace, yaci yar mutane a car, tini Zaks ya fara  tausayin Aunty nabeelah, yasan Aeezad  ba karamin mutum bane, ko me tsohon gindi Esther yata kare dashi ina maga me sabon gindi.


Kuyi manage wlhi am busy over,…Allah sa mu gama lafiya my readers ina kaunarku fin san da Aeezad kema Mommy nabeelah 😂




Saadatubintuabdullahi 🫀

💖🐝NAMIJIN ZUMA🐝PAID PAGE 21 And 22💖 *this book is only 1k 08101626484*

Bayan Zaks ya fita Aeezad ya kara sanyin AC din motar, ya juya ya zubo  mata ido ta bayan motar yayinda take kife se kuka takeyi kamar wata babyn da uwarta ta hanata nono, tsaf taji me yace har fitar zaks taji a motar amma tasan be isa ya mata komi ba duk kurin baki ne, ko Aurenta dayace yayi ita wlhi bata yadda ba,. murmushin gefen kumatu Aeezad yayi , shifa wlhi be ganin girmanta, ganinta yakeyi kamar wata baby yar 5yrs wadda ze dinga juyata da sweet yadda yakeso. Ya tsurawa hips dinta idanuwa, “Mommy daga ganin bayanki dayake cikennan zakiyi ruwa tako ina, zansha iyooo inna shiga mararki…” ya karashe hadi da tand’ar baki shifa yau sharr, jinsa yakeyi kmr bashine bashi da lafiya ba, sharr ko zafin hannunma yadena ji, komi garau kawai zarrr  dadih, Kai kace gindi yaci. Hannu ya kai ze shafar mata duwaiwuka tayi hanzarin bige masa hannu hadi da kara fashewa da kuka tana fadin “Dan iska kawai mazinaci, in kai Bakasan mutumcin kanka ba ni nasan nawa, dan iska kawai mayen iskankanci, ka saba da zinace zinacenka, ni nafi karfinka, bansanka, mayaudari me Auren yaudara, dan iska!,” sune kalaman da take fadi Tana kuka. Murmushi Aeezad ya karayi shifa ya riga yasan ya gama da kaf rayuwarta tinda ya Aureta kome zata masa ko zafi beji, shifa ko wuta zeta debo ta babbakasa dashi bazeji komi ba ko a jikinsa. “Wallahi na Riga na Aureki yarinya, kuma kidena haramtamin aure na a kanki, na riga na daura miki igiya uku rak a wuyanki, kaf wannan kayan Alaytun na jikinki ya zama nawa, gasunan tinjim-tinjim, komi enough, zansha nonuwa in koshi…” bakin cikinsa ya kuma tokare nabeelah, bata da yadda zatayi kawai se kuka, ko kashesa zatayi bazata huce ba, itade a ranta wlhi bata yadda da Auren yaudarar dayace yayi da ita ba, yanzu yanzu se Allah, awannin dasuka shude Tana cikin farin ciki amma yanzu ji takeyi dukta tsani kanta, abu kmr a mafarki, se tunano yadda suke tsaye gaban liman kawai takeyi, gabaki daya ta kasa magana ta kasa katafus Tabbas asiri Aeezad ya mata, da bata karyatasa a gaban liman din ba, siddabarun asiri yasa aka mata ya kaita ya aureta wannan Aure na yaudara domin be dauruba tinda shi Aeezad din ba ubanta bane.  “Wlhi bana sanka ni Alhaji Sadi nakeso, insha Allahu jikina nashi ne…” ta fadi  cikin zallar bakin cikinsa da takaicinsa, duk tabi ta kara tsanarsa. Kalamanta sun matukar masa zafi a rai, amma ya danne danshi ya riga ya gama da ita, kome zatace tace is her time. “Se inga ta gidan ubanwa da uwar wa jikinsa ze zama naki,, karya kkeyi Nima kina sona tinda kinajin duk abinda na gayawa liman amma baki karyatani ba makaryaciya wayasanma irin sha’awata da sona da kkeyi a ranki, kila ma yanzu durinki ya jike,,,,” Aeezad ya fadi yana kureta da ido, Ubangiji ne kawai yasan meyaji a kalamanta datayi nacewa tanason Alhaji Sadi, kuma shine mallakin jikinta, Dabe danne zuciyarsa ba Allah kadai yasan meze mata. Dagowa nabeelah tayi ta ballara masa harara , har cikin ransa yaji hararar data masa, se yaji wani sanyi ya luntsuna a birnin zuciyarsa , a memakon yaji haushi seyaji dadih ya ratsashi over. “Wallahi ina sanki Mommy! Ki bani hadin Kai muyi wani sha’ani me dadih , in saki a daki in hau mararki, in tura miki zakari na, innasa miki burana zakiji wani Mugun dadih, wlhi gabana dadih ne dashi, bakiji kaciyata ba, ta zanu iya zanuwa in kika ganta ma kina iya kawowa ba tare da kin ankare ba,,,,” ya kara Kai hannu ze shafar mata duwaiwuka ta mike zumbur cikin bakin cikinsa da haushinsa tace “dan iska kawai!” Tana fadar hakan ta fice daga motar still Tana kuka, zaks dake tsaye yaga ta fito kallo daya ya mata ya tabbatar ba a ci ba sbda yadda take taku da karfi ya tabbatar da anci bazata iya motsawa daga cikin motar ba.  Ganin Tana kuka kuma zata nufa dakin, cikin hanzari Zaks ya karasa  gareta ya fara bata  Hkri cikin dadin lafazi  “Aunty kiyi hkri Karki shiga kina kuka big hajiya tagani asiri ya tonu, kinga in asiri ya tonu matsalar zatafi shafarki mommynmu shide Aeezad kam nashi kadan ne, bama zeji komi ba sbda duk ya zama wani Kala, shi wannan baya hayyacinsa, bama a maganarsa…” nabeelah ta dakata da kukanta hadi da juyawa ta zubowa Zaks ido hawaye ya wanke mata fuska tace “Kana ganin rainin da Aeezad kemin kou Zakariyya? Ya mance ni na renesa gabaki daya ya rainani, yanzu waini  zema  wannan cin  mutumcin, sbda ina aiki gidansu …” ta karashe hadi da kara fashewa da kuka. Nan tausanta ya kara ninkuwa a zuciyar zaks ba karamin tausanta yaji ba “kiyi hkri mommy,, harga Allah be miki Adalci ba, dande ba halin in fadi ne,,,kiyi control kar big hajiya ta gane wani abu,,,,” daurewa tayi ta goge hawayenta dake zirya kan kuncinta amma Sam hawayen sunki Dena zubowa,. “Kiyi hkri mommy…” Cewar Zaks, bude baki tayi zatayi mgna ta kasa sbda wani sabon kukan daya Balle mata ta kulle bakinta,  bakin ciki mara yankewa na cinta inside,. Zaks ya shiga  bata hkri cikin tattausar lafazi, a hankali ta fara Jin sauki a zuciyarta, hawayenta suka rage Yawan zirya.  Bayan fitarta motar Aeezad ya jingina bayansa da kujerar motar se murmushi yakeyi, jinsa yake ba abinda ke damunsa yau, kmr an masa bushara da Aljanna, se murmushi kawai ya saki kmr Wawa, yana  kallonta ta glass Zaks ya tareta, Tana kuka , koda beji me Zaks kece mata ba yazan hakuri yake bata, dan haka yayi luf yaki fitowa se kallonta yake  daga kasa zuwa sama yana murmushi, a zuciyarsa yace “kayannan fa yanzu duk nawa ne, kayan Alatu na jikin mommyna Alaji!!….” Ya fadi yana kara lumshe ido, se hadiye yawu yakeyi, “kayan Alatu, iya kayan alatu…” ya kara fadi hadi da fitowa daga motar se murmushi yakeyi, ko sadda ya auri na’eema  yacita beyi kwatan farin cikin  dayake ciki a halin yanzu ba,, amma yau beci ba besa ranma za a basa yacin amma farin cikinsa baze misaltuba , shifa ko be hauta ba AlhamduLillah aide ya aureta ko. Karasowa yayi inda suke tsaye Zaks nata bata hkri cikin girmamawa, tini tadena hawayen da takeyi, ta koma kukan zuci, Tana ganinsa ta nufa ciki , ta tsanesa yanzu , bata taba tsanar wata halitta ba kmr Aeezad din, ko san ganinsa batayi, shi kam ko a jikinsa murmushi,.“Hakuri kake bata kou?” Aeezad ya tambayi Zaks yana murmushi. Zaks yace “eh, wlhi Tana ta kuka kmr ranta ze fita, ka dauki hakkinta wlhi Aboki…” Zaks yayi kasadar fada ma Aeezad din haka, murmushi Aeezad yayi hadi da kallon Zaks din yace “Nima ta jima Tana daukar hakkina Ai, kwara ita iya kuka tayi, ni inna rasata rayuwata zan rasa wallahi Aboki…” Zaks ya  kallesa Cikin mamakin kalmarsa ta karshe, yasan Abokinsa baya karya duk abinda ya fadi to tabbas gaskiya ne. “Kai baka hango kalubale da bala’i da matsifar dake gaba, you have to be thinking before you do gaskiya Aboki…” Cewar zaks. Aeezad ya tabe baki yace “duk wani bala’i da matsifar daze faru, wlhi wanda nakeji a zuciyata a kanta yafi haka, koda za a watsamin fuel a watsamin ashana wuta ta tashi dani, wlhi duk rad’ad’in zafin wutar dazanji baze kai zafin da nakeji a kan San Aunty nabeelah ba, ni kawai ko kasheni za ayi a kashemu nida ita I don’t care, zuciyata ita kawai takeso a kaf fad’in duniyarnan…” Zaks ya sauke Ajiyar zuciya yayinda idanuwansa suka kasa sauka a kan Aeezad , Fuskarsa da idanuwansa tini suke gaskata duk abinda ya fito daga bakinsa,.”Yaushe ka fara mata wannan SAN?” Zaks ya tambayesa shifa har yanzu abun mamaki yake basa hadi da daurin kai. “Muje ciki…” Aeezad ya fadi ba tare daya bawa Zaks amsar tambayarsa ba, suka fara takawo zuwa cikin, tako ina haskene a asibitin Kai kace safiya ce. “Baka amsamin tambayata ba pls Aboki…” Cewar zaks. Aeezad yayi murmushi yau de murmushi yaki gushewa a kan  fuskarsa mutumin dase yayi 3month beyi murmushi ba kullum fuska a gimtse . “Tinda uwata ta haifoni duniya aka mika mata ni ta raineni na fara santa….ban San santa nakeyi ba se kwanaki, kawai ni naji I can’t live without her…ita kadai ce ke chanzamin mood inna ganta, komi nawa kawai itace a zuciyata… wlhi duk duniya ba wanda ya taba soyayyar da nakewa Aunty nabeelah, in ban ganta ba kmr zan hauka, in tana gabana se in mance da komi na rayuwar duniya, banganin kowa se ita …” zaks daya saki baki lamarin ya fara bashi tsoro abu kmr aikin sihiri, kai ko sihirine tabbas samun wanda ze irinsa da wuya. “Ka dakko dala da gwauron dutse…” Cewar Zaks dake hango matsifun dake gaba. “Babban dutsen America na dauka na tarihi kuma ko nauyinsa banji, nauyin santa dake raina ya wuce nauyin a dauramin kaf nigeria a kaina….wallahi da ace san aunty nabeelah zahiri ne kowa na gani da kogin maliya za acemin a fagen santa…”  “base ka fadi ba ni shaidane, idanuwanka da kaf gabobinka sun gaza juriya a kan boye santa…” Cewar Zaks. Aeezad ya amshe da “Tabdijan! Karamin so ake boyewa nata yafi gaban a boye, inna boye ai sede a Wayi gari aga gawata…” Zaks ya amshe da “I see, abinda kakeyi a aikace ya wuce kalaman da kake fadi,, ka zama kmr ba kaine commander of army ba, kawai ga kanan ne Alhajin Allah me ciki bakwai…” Zaks ya karashe hadi da kwashewa da dariya Aeezad ma dariyar yayi yace “dabadan kawaici dakai zuciya nesa ba da tini na mata ciki hansin!…” zaks ya kara kwashewa da dariya hadi dacewa “zaka aikata din hakan, inde a kan mommy ne …” dai-dai suka iso Cikin falon suka samu big hajiya da  nabeelah zaune kasa big hajiya na zaune kan kujera. Tana ganinsu ta zubu musu idanuwanta masu  cike da tashin hankali. “Wai Ina kukaje min ne da jikanane, na fita na dubaku tako ina ban ganku ba, likitoci sunzo yafi a kirga , gabaki daya kun dagamin hankali har waje na fita nemanku, naga banganku ba ki nabeelah ma bangani ba,,,,se yanzu ita nabeelah ta dawo duba kuga idanuwanta duk sun kumbura sunyi luhu-luhu, inagama kuka tayi, inata tambayarta meya faru tace bakomai, tacemin kuna waje  gakunan shigowa,…” Zaks da Aeezad suka kalli juna , karasowa Zaks yayi ya zauna kasan carpet , Aeezad ya zauna kan kujera Zaks ya zubowa big hajiya idanuwa hadi da jinjina Kai yace “Bari, bari, bari, wayyohhh! Hmmmm kede big hajiya, wani luntsumemen hatsarine ya afku a nan gaba damu kadan, jirgi da mota katafila suka so su hade,, shine mukayi sauri muka isa muka hana faduwar hakan, amma fa dukda haka, mutane dari uku da saba’in da digo tara da mita uku ne suka jiggata…. Shiyasa kikaga mommynmu nata kuka, duk Imani ne ya ratsata ganin irin mummunan hatsarin daya wakana….” Zaks ya shimfido mata karya, abinda da tsufa nan take ta amince ta dauki sallallami da salatittika ta karanta fatiha yafi sau ashirin kana ta fara kwallah Tana fadin “Wayyo , Allah ya jikansu C Allah ya bawa iyalensu hakuri, Allahu Akbar da anyi mutuwa dana tuna da mijina Na Allah, Allah yajikanka na Allah…” seta kara fashewa da kuka. Aeezad kam wata iriyar dariya ya kwashe da ita kasa kasa, nabeelah kam se binsu takeyi da ido ita abinda yake damunta yafi gaban tayi dariya, duk tabi ta rakube, Aeezad se kallonta yake yana karkashe mata ido daya kmr tsohon karuwan namiji, ita kam dasun had’a ido seta balla masa harara. “Kiyi hkri hajiya, dukkaninmu lokaci muke jira…” Cewar zaks. A fusace big hajiya ta dago kai hadi dacewa “Kuke de jira, shege ja’irin yaro, sede ku mutu ku duka ku barni …” Zaks da Aeezad suka kwashe da wata iriyar dariya data kasa boyuwa daman big hajiya bata kaunar mutuwa. Nan ta hadesu ta fara sirfafo musu zagi, seda ta musu San ranta kana ta mike zata nufa daki se taci karo da waya da kudin da Aeezad ya watsar nan kasan. Sam Dazu  big hajiya bata Gansu ba sbda tashin hankalin bataga jikanta ba. Ta tsugunna ta  dauka kudin da wayar ta juyo ta nunawa musu Tana fadin “kunga wasu makud’an kudi, da wayar salula irin wadda saifu jikana na gurin wannan d’an ke rikewa…ko ku kuka yar?” Zaks ya amshe da “Aah inaga ganima ce ta isoki har gida, daga sama ta fad’o inaga na wad’anda ke cikin jirginnan ne dasukayi hatsari suka mace…” big hajiya ta amshe da “kwarai kuwa, Allah ya bani Arziki har gida, kaga irin wannan wayar ta yaran zamani ce, , ga kudi masu yawa dalar Amurka ce wannan na ganeta,,kaga dabadan wannan d’an ba ai tini na bude shagon ice a GRA kusa da gidan shi wannan d’an, inada kudi dayawa nayi-nayi wannan d’an ya hana in bude shagon saida icce,,,,,” “icce kuma big hajiya…” Cewar Zaks Aeezad kam se dariya kawai yakeyi. Big hajiya ta zaburowa zaks “Eh iccen mana dan kutmar ubanka, ai sana’a tace tin Na Allah mijina nada rai, nidashi ai sana’ar muce saida icce a daji muke yowa…” Zaks da Aeezad suka kara kwashewa da dariya big hajiya ta nade ledar kudinnan bayan ta jefa wayar ciki ta saka a cikin lalitarta dake cikin zani ta mayar ta kulle se murna takeyi , domin hajiya akwai San abun duniya , ita har yanzu kudi basu zama bakinta ba. “Uwarku da ubanku kukewa dariya, shegun yara masu Kama da yara maza a zamanin fir’auna,!” “Muna godiya hajjaju, ai girmanki ne kiyi komi ba komi…” Cewar Zaks daketa dariya har lokacin. Hajjaju ta miko masa dakuwa hadi dacewa “Kaci uwarka da ubanka kaida godiyar, shege da idanuwanka irin na tsinannun zamanin farko, da Kai kmr na  bazawarin karuwa…” Zaks ya kuma kwashewa da dariya hadi da dunkule hannu ya kara Rissinawa yace “Ina kara godiya hajjaju ikon Allah…” big hajiya batabi ta kansa dan ganin yana neman haukatata, daman tasan halinsa shakiyyin yaro ne na bugawa a jarida. Ta maida dubanta kan nabeelah tace “Taso muje ciki diyyata, kiyi hkri kinji, kai wannan diyya da imani kike har yanzu jimami kikeyi kenan…” Zaks ya amshe da “Eh kede bari big hajiya ai mommy Zuciyar fal take da imani hadi da madarar rauni…”  big hajiya ta amshe da “Tabbas, duba kaga yadda farar fuskarta tayi ja-jawur kai kace a fuskarta hatsarin ya faru…” big hajiya ta fadi Tana tsurawa nabeelah ido wadda ta tashi tsaye, se Mika takeyi Aeezad kam idanuwansa na kan monuwanta, dataketa bankarosu tsigar jikinsa se tashi takeyi, ji yakeyi kmr yaje ya duddumbesu. Zaks ya amshe da “Ai mommy nada fadin zuciya me cike da imani…” Cewar zaks daya fadi yana jinjina Kai. Big hajiya ta amshe da “wayyo…” nabeelah ta kalli zaks ta gallara masa harara harshi haushinsa taji tanaji. “da girman kujerarki gimbiya me mulkar farar zuciya…” Zaks yayi mgnr da Aunty nabeelah, bayan ya kula da aiken hararar da nabeelah ta masa, nabeelah da Aeezad ne kawai suka fahimci me zaks ke nufi amma big hajiya bata fahimci komi ba, a zatonta shakiyyancine kawai irin na zaks, suka shige cikin dakin big hajiya da nabeelah. Aeezad ya kalli Zaks yace “Kai zanci kutmar ubanka fa in kana hadawa da iyalina a iskancinka…” Zaks yayi dariya yace “da girman kujerarka dawisu me mulkin mallaka,,,sannu Mijin mommy kuma mahaifin mommy kuma mahaifiyar mommy, sannu waliyyin mommy shugaban yan iskan duniya, me ciki bakwai…” Aeezad ya kwashe da dariya hadi da watsoma zaks wani gangariyar ashariya, Zaks ya kwashe da dariya. Aeezad ya mike yana dariya ya kalli Zaks yace “Dan iska, kaje ka Kira doctor yazo yasamin drip Dina na yau na farajin hannun namin zafi yanzu…” Zaks ya mike hadi dacewa “okay …” yana fadin hkn  ya fice , Aeezad ya nufa cikin dakin.

Ranar gabaki daya nabeelah batayi bacci ba, Zaks nan ya kwana a falo, ita kam ko rintsi batai ba, kafin Safiya tayi ta kara fice wa a hayyacinta har Rama tayi, ita banzan jikine da ita,  tashin hankalin awa biyu ka seya ramar da ita, ba wani jikine da ita ba kayane na Alatu kawai gareta tako ina , irin kayan da dole in namiji ya ganta hankalinsa ya tashi, ko mace ta kalleta seta tabbatar nabeelah  macece ta bugawa a jarida macece wadda ta Riga ta Kama kasa tanada komi da namiji ke bukata a jikin mace. Washe gari da safe Zaks ya bar asibitin zuwa karfe sha biyu hauwa’u tazo, da manyan baskets masu dauke da manyan warmers , abinci ta kawo musu kusan kala biyar da farfesu nau’i daban-daban kala uku, sannan da drink kala uku shima. Dole nabeelah tayi feeding Aeezad badan  tanaso ba, hauwa’u na ankare da nabeelah tin zuwanta ta fuskanci tanada damuwa ba haka ta barta ba jiya Gashi bataga alamar wayar da Alhaji sadin ya bata ba, daman hauwa’u tasan za a rina hakan. Bayan nabeelah ta gama bawa Aeezad abincin hauwa’u tayi dabara taja nabeelah waje,. “Kawata Meya Faru daga jiya zuwa yau kinyi fige-fige…” hauwa’u ta tambayi nabeelah bayan sun fito wajen sun kefe gun wata bishiya. Nabeelah tace bakomai..” hauwa’u ta tsareta da tambaya, badan nabeelah  taso ba se dan bata da yadda zatayi yasa ta kwashe komi ta sanar da Hauwa’un, bata boye mata komi ba. “Tabdijan!!” Hauwa’u ta fadi tana me jinjina lamarin ita kanta jinta take kmr a mafarki. “Kaddara…” hauwa’u ta fadi a bayyane se kallon nabeelah takeyi. “Wlhi aurennan be dauru ba, tinda ba amincewa ta yayi Auren yaudara dani, kawai danni ba kowa bace zemin haka, dan Ina aiki a kasansu …” nabeelah ta fadi Tana sharar kwallah. Hauwa’u tace “Wallahi kawata Aure ya dauru sede kiyi hkri bade an tara shaidu ba , kuma kmr yadda kikace, har kinji komi a kunnenki sannan A masallacin sultan Bello , masallacin da babban masallaci ne, bazeyu ayi yaudara a dakin Allah ba, wallahi Aure ya dauru, ke da kanki ma kinsani, tinda kinada zurfin karatu a koyarwar Addinin musulunci, dande kawai tashin hankali baze barki ki fahimci hakan bane… kawai kiyi hkri Aunty nabeelah komi kaddara ce, ki duba kiga mazan dasuka dinga nemanki kikaqi Aurensu, wannan fa duk a cikin zanen kaddararki ce, Ubangiji ya riga yace Aeezad ne ze aureki…” nabeelah ta kara fashewa da kuka tana fadin “Wallahi be isa ba, wlhi ban yarda da wannan Auren ba, musulunci bece ayi zalinci ba…na raine shi da hannuna in auresa in me dashi, wlhi nafi karfin aurensa, karya ne be Aureni ba, ban amince ba…” nabeelah ta fadi Tana me kuka kmr ranta ze fita, ta dinga sharewa da gefen hijjabinta. Hauwa’u ta dinga bata baki dan ta kula bata hayyacinta, tadinga rarrashinta, ita kanta hauwa’u tashin hankalin datake ciki baze misaltuba tabbas A wannan Lagon Aeezad yayi gaggawa kuma bema nabeelah adalci ba, shide kawai yabi San zuciyarsa ne da San ransa, a wata siffar kuma hauwa’u ta dauki hakan kaddara ce, kuma duk bawa be isa ya kaucewa kaddararsa ba, amma fa akwai babban wasa a gaba, akwai kalu bale masu yawa, hauwa’u ce kawai tasan meke kasan ranta ta tabbatar akwai babbar matsala. Ranar ma Haka hauwa’u ta wuni asibitin har dare kana nabeelah ta rakota waje , nanma hakuri da ban baki hadi da natseeha akan yadda da kaddara hauwa’u tayitama nabeelah kmr yadda de ta wuni Tana mata natsihar, kawai nabeelah jinta takeyi amma batajin kome za a mata a duniya zata amince da Auren Aeezad a kanta, yaudara kawai ta maida hakan. Hauwa’u ta hau napep  ta wuce a zuciyarta tana jinjina lamarin ita kanta abun ya bata tsoro nabeelah ta koma Cikin asibitin Tana kwallah Tana sharewa gabaki daya ta gaji ma da kasar kawai so takeyi taje kasarsu  taga mamanta ko zata samu samu sassaucin abinda ke ranta. After 2days tini hawwa’u ta koma katsina.

gabaki daya nabeelah  taki sakin jikinta kullum se kuka kawai ko bacci bata samu tayi, big hajiya duk Tasha tausayin ne ke dawainiya da ita har yanzu se natsiha take mata kan tayi hakuri ta cire hkn a ranta. Hankalin Aeezad kam kaf a tashe yake, daya kalleta se hankalinsa ya tashi ganin kukan da take tayi, ga shadin yatsunsa na Marin daya mata har yanzu be baje ba a kan fuskarta, se bata hkri yakeyi yana lallaba, hajiya nashiga toilet seya taso daga inda yake ya iso inda take dan yanzu tadena zama kusa dashi Sam kullum tana rakube a lungu, yayi ta bata hakuri amma Sam taki hakura,  ko saurarensa ma bataji, a kwana biyun harshi kansa gogan ya rame, Marin dayayi mata ne kadai yake nadamarsa amma Sam be nadamar Aurenta da yayi, yasan aurenta da yayi ne  yasata a damuwar da take ciki, shi kam daya kalleta se yaji ddh,. Ko abinci se hajiya tayi da kyar nabeelah keci. A satin Alhaji Sunusi da hajiya rafi’ah sukaxo hadi da aunty hafsat, jirgi daya suka biyo sukaxo ganin jikin aeezad din. Kallo daya Aunty hafsat tayima nabeelah ta tabbatar Tana Cikin damuwa me tsanani, haka hajiya rafi’ah ma kallo daya ta mata ta fahimci tana da damuwa dadih ya rufe hajiya rafi’ah , Gashi ta fuskanci kwata-kwata nabeelah bata ta Aeezad yanzu kobi ta kansa ma batayi, farin ciki goma da ashirin ya kashe hajiya rafi’ah, ita a zatonta Aikinta ne yaci a kan nabeelah , komawarta katsina tini ta Kai sunan nabeelah gun bokanta tace a raba nabeelah da Aeezad inma asiri tama Aeezad din a karyashi boka yace an gama.  Toh zaton hajiya aikin ne yaci a kan nabeelah. Tini Hajiyah ta fita waje ta kira yarta dake Egypt , tanaso ta dawo amma uwar ta hana itade hankalinta na kan mijinta uwarta kuma tace bazata dawo ba seta gama hado mata kan kayayyakinta kana ta dawo. Hajiya rafi’ah ta shaidawa na’eema yadda taga nabeelah ta koma duk ta lalace sannan bata ma ta Aeezad din …” farin ciki ya lullube na’eema ta jinninawa uwarta a fagen tsubbu. Sunfi awa hudu suna waya ta zallar makirci da mugunta kawai, na’eema ta shaidawa uwarta ita kawai so takeyi a gayawa boka yasa nabeelah ta bar garin a mata kurciya kuma kar tasake Waiwayowa kasar ma gabaki daya, sannan bataso taje kasarsu sbda Aeezad yasan har gidansu kawai so takeyi ta nufa wata kasar daba wanda yasanta. “Me kikeci na baka na zuba…wannan aikinma za a yishi a hnkli, kede ki bari in gama natsar da sabon shagona in saitasa yadda ya kamata…” Cewar hajiya rafi’ah datayi mgnr bayan taji abinda yarta ta gama Zayyanowa itama ta jima tana San ayima nabeelah hakan, sede ta fuskanci Tana mata amfani, duk karshen week in zasuyi meeting ita da kawayenta nabeelah ce karfin aikin gidan, duk Saturday da Sunday a gidan hajiya rafiah takeyi. “Yawwa hajiya mommy…Allah ya barminke, inasan Aeezad banasan abinda zesa nasamu cikas dashi a zaman mu tare,,,” hajiya rafi’ah tace “Karki damu, in baki manta ba ai har aurenki dashi rabi a kan asirine, rabi nede yake sanki amma sauran ai duk asirin da ake masa ne yayi tasiri a kansa, ke dabadan sihiri ba kin isa ki dinga masa yawo da Aure, yaron da  ubansa ma tsoronsa yakeji, ni kaina wlhi tsoronsa nakeji,,,,komi na rayuwarki zeta tafiya yadda kikeso yata ki kwantar da hankalinki…” Cewar hajiya rafi’ah nan hnklin na’eema ya kuma kwanciya, seda suka kara awanni biyu suna waya kana sukayi sallahma hajiya rafi’ah ta koma ciki.  Da daddare hajiya rafi’ah ta nufa  hotel dan ita tace bazata iya kwanan asibiti ba, Alhaji Sunusi ya kaita har hotel din datakeso, kanashi ya dawo asibitin shi ze iya kwana tinda abun ya kamasa dole. tinda sukaxo nabeelah ta Koma kwana falo, Aeezad fa hnkli ya tashi, ya saba daya motsa ya ganta , Gashi ta koma falo, dukse yabi ya shiga damuwa, gabaki daya hafsat na Ankare dasu, Tin zuwansu a ranar aunty hafsat ta tambayi nabeelah meke damunta aunty nabeelah tace bakomai, hafsat tayi tambayar duniyarnan amma nabeelah tace bakomai, dole hafsat ta kyaleta  amma tasan tabbas nabeelah na Cikin damuwa. Kwanansu Alhaji biyu Shida matarsa hajiya rafi’ah suka  koma garin katsina, suka bar aunty hafsat wadda ta dauki hutun Aiki sbda ta taya nabeelah jinyar Aeezad Dan tasan  Nabeelah ce ke whla big hajiya bata  da katafus, ita kanta kaya  ce balle tayi jinyar wani, wanka ne kawai take Taya Aeezad din yayi sbda hannunsa daya da bashi aiki har yanzu sbda ba karamin matsala k’ashinsa na guiwa yasamu ba ,  dauri aka masa kusan na uku yanzu. After 2days da tafiyar su Alhaji sunusi da hajiya rafi’ah,. Asibiti ya rage da nabeelah da big hajiya da Aunty hafsat, ba karamin Jin dadin zuwan aunty hafsat nabeelah tayi ba, sbda Rabin kula da Aeezad din duk yadawo hannun aunty hafsat, shi kam Aeezad beji dadih ba Sam , shifa bemaji dadinma zuwan Aunty hafsat dinba asibitin sbda da batazo ba dole nabeelah ce zata ci gaba  da kulawa dashi, iyakacin nabeelah dashi sannu, sannuma dan ganin ido ne, se abinda baza a rasa ba, take masa, dare nayi tara, take koma falo nan take kwana, in gari ya waye seta Kai 12:pm batazo dakin ba, daman basa tashi da wuri, sesu Kai 10:am basu tashi ba. 

Karfe daya da rabi na dare,  kamar a mafarki taji anata shafar mata labbai, firgigit ta tashi taganshi tsugunne yayinda ita kuma Tana kan kujera 3ctr a nan take kwana. Bude idanuwanta tayi tarr a kansa sanye yake da ash color din kayan bacci sun matukar amsheshi. Nabeelah ta gallara masa wata iriyar harara, har yanzu tanada cikinsa. “dan iska, shugaban yan iska! Mazinaci, shugaban mazinata…“ ta fadi Tana binsa da kallon tsana, ta jawo hijjabinta ta kara rufe ko ina a jikinta dashi, daman sanye take da rigar bacci  peach color me  flower red, tasa hula red,  ta lulluba jikinta da hijjabinta, daman ko ana sanyi ko ana zafi in zata kwanta seta lulluba kmr yadda take wuni da hijjabi, haka take rufe ko ina a jikinta in zatayi bacci, sannan batasa kaya masu kwanciya a jiki daman ita ba ma’abociyar  bayyana tsiraicinta bace.




Saadatubintuabdullahi 💖
💖🐝NAMIJIN ZUMA🐝PAID PAGE 23💖 *this book is only 1k 08101626484*

Murmushi Aeezad yayi Jin yadda ta jero kalaman shi burgesa ma tayi, ko kadan beji haushin kalamanba, ya zubo mata red eyes dinsa masu cike da jaraba, yana bukatar mace, macen ma ita kawai , yana daurewa ne, Allah kadai yasan me  yakeji inside. “Duk ni kadai mommy? Nine shugaban mazinata, gindin wata kikaga naci a gabanki? Kefa matata ce mommy.” Yayi mgnr yana kallon kwayoyin idanuwanta mazu azabar kyau, cike suke da bacci idanuwan nata, hadi da damuwa. Harara ta ballara masa ko kaunar ganinsa batayi Balle kalamansa marasa tsarki, kwata-kwata baya burgeta yanzu duk tabi tasa kasa karan tsana. “Mommy Nono nakeso ki bani dan Allah koshi nasha,, sha’awarki nakeji wlhi…” Aeezad yayi mgnr yana wani lumsar idanuwa, yakai hannu ze taba mata Nono ta buge hannunsa da wuri, ya tsurawa nonuwan nata idanuwa kamar tsohon maye duk yadda ta kaiga kullesu shi yana hangosu se lekawa yakeyi, ya kara Kai hannu ze taba ta kuma buge masa hannu da karfi. “Dan Allah ki bari toh in kissing dinki , insha bakin ki mommy, in kashe kwad’ayina dake kanki ,,,,” Jin yane mgna da karfi yasa nabeelah cikin hanzari tace “Jama’ah naji dan Allah ka rufamin asiri kar ka zubarmin da sauran mutumcina da ake gani a danginka…” ta karashe kwallah ma cika mata idanuwa yadda yake mgna da karfi ko a jikinsa, tsaf na cikin dakin zasuji. Murmushi Aeezad yayi ya gano lagonta dan haka ya kara daga murya shi ko a jikinsa “Mommy ki bani Nono nash….!!!” Kafin ya karashe tayi hanzarin kulle masa baki, ta sakko kasa cikin tsoro da firgici tasan in wani yaji  big hajiya ko Aunty hafsat batasan da wani irin idanuwa zasu kalletaba, musammanma aunty hafsat da nabeelah ke Ankare da ita tasa mata ido ita da Aeezad sosai, ganima nabeelah takeyi kmr Aunty hafsat ta fara fahimtar wasu abubuwan a bangaren Aeezad dan ita kam ba kafar daza a fahimta. “Kayi hkri ka koma daki dan Allah kar wani yaji ka temakeni…” nabeelah ta fadi Tana kwallah se kallon kofar dakin takeyi kmr munafuka, taji ta kara tsanar Aeezad din yanzu-yanzu. “Ina ruwana dan wani yaji, ai matata ce ke,,,, ni ni ni wlhi sanki dan Allah  Mommy!” Aeezad ya fadi yana kallon Fuskarta dake cike da tsoro,. Yadda ya fadi kalmar karshen yasata hanzarin dagowa ta kalli fuskarsa nan take ta tuna da ranar daya fara cewa yana sonta wato ranar aka harbesa a hannu, sadda kanta kasa tayi Tana cigaba da hawaye tsigar jikinta kaf seda ta tashi. “Duk duniya ban taba San wata halitta kmr ke ba mommy,!” Aeezad ya sake fadi yayin da wani shauki ke taso masa a kanta, ji yakeyi kmr ana fisgosa. A wannan karanma seda taji kalmar ta daketa, ta dago ta kallesa ta sauke kanta kasa in Tana kallansa, in yana mata kalaman soyayya setagansa kmr sadda yana 10yrs, gabaki daya bata maidasa ma namiji ba ita a rayuwarta. “Ina sanki mommy dan Allah ki amince Dani , bani nasawa kaina sanki ba ubangiji ne yasamin, Allah kadai yasan ya nakeji a zuciyata a kanki, ko baki tausayamin dan San da nake miki ba ai yaci ace ki tausayamin dan girman wanda yasamin ciwon sanki wato Ubangiji…” ya karashe kmr kwallah zasu zubo masa, besan meyasa ba, dayace yana santa se yaji kmr ya fashe da kuka, santa ne kadai ke narkar masa da jijiyoyin jiki ya zama rago! Kadan yake jira ya fara kwallah. Ba tare data kallesa ba a wannan Karan sede kalaman sun ratsa mata jiki, kaf kalmar soyayya in ze mata seta jita over tin daga tafin kafa har tsakiyar kanta tace “Naji tashi ka koma daki kar wani yazo ya ganmu haka kajamin abun mgna se ace wani abu mukeyi…” nabeelah ta fadi cikin kosawa da ganinsa ,  gabaki daya haushinsa takeji yaran ya fitar mata a rai . “Ke kike tsoron wani yaji ko yagani ni ina ruwana, ko mutanen duniya zasu taru kaina zan gaya ina sanki! Kuma zan iya cinki nifa ko a ina ne inde zaki bani gindin!” Ya karashe da d’an daga murya, zumbur nabelah ta tashi tsaye Tana fadin “Naji ka tafi pls..” mikewa tsayen shima yayi daf da ita , se yanzu ya tabbatar yafita tsayi nesa ba kusa ba ya tsureta da ido, taja da baya  har ta dangane da bango yana biye da ita, ya daura habarsa a kanta yayin da yake karajin Azzakarinsa na mikewa sosai , a kanta ne ya tabbatar da Azzakarinsa ba karami bane, sbda daya ganta se Yaji gabansa ya tashi duka, daze samu gaban mace afkawa kawai zeyi ba bukatar romance, ko voice dinta yaji se gabansa ya matukar tashi. Kokarin matsawa tashigayi amma duk ya tokare tako ina da hannunsa me lafiya daya, yaki barinta ta matsa daga gurin, ta  lumshe idanuwanta ta bude a kan faffad’an kirjinsa, ta kalli kasanshi taga gabanshi ya tokaro wandon baccin dake jikinsa, gwalo idanuwanta tayi sosai se yau ta kara ganin girman gabanshi daman Tin yana karami shi irin masu sharba-sharba din Azzakari ne da yan golaye. Ajiyar zuciya ta sauke kawai da batasan kota menene ba ita de kawai rashin kunyar yaron haushi take bata. “Bana sanka wallahi!” Ta fadi kalmar a zahiri yayinda direct kalmar ta isa cikin kunnuwansa seda ya lumshe idanuwansa har tsakiyar kwakwalwarsa kalma ta daka, bayason yaji Tana fadin bata sanshi amma ba yadda zeyi , hakan na damunsa, amma ko gezau baya taba martabar Santa dake cikin idanuwansa. “Base kin soni ba, ni ki barni inta sanki ma ya wadaceni, wlhi Ina sanki,…ki bani gindi inci…”  ya karashe yana shafo saitin hips dinta ta bige  masa hannu da karfi, yaja numfashi hadi dajan yaji na zallar jaraba “Ssssssshhhhhhh!!”a duniya ba a taba macen da yakejin azabar sha’awarta ba kmr Mommynsa nabeelah. “Ina sanki!” Ya fadi kmr ana tsirarrsa, hadi da dago habarta tayi-tayi ta kwace kanta amma ta kasa abinka da namiji, namijin ma soja. Bata ankare ba kawai taji ya luma duka bakinta cikin nasa, ya fara tsotso yana numfarfashi, Kai kace gindi yake ci, har gurnani yakeyi. nan da nan nabeelah jiki ya amsa, daman ya lafiyar kura. labbanta kawai yake tsotso taki bari ya kamo harshenta, se kara tsotsowa yakeyi kmr maye, Kai kace a duniya yau ya taba tsotson bakin mace, se kokawa yakeyi da numfashinsa, a guje numfarfashinsa ke fita, wani na tafe wani nabin wani a guje se nishi yakeyi ba kunya ba tsoron Allah ya kame labban mommy ya dinga tsotso ya dinga zuqaaa yana kara danno bakinta cikin nasa, se tsotso yakeyi kmr jariri ya kama kan nonon uwarsa, Kai kace chocolate yake zuqa, dadin bakinta yafi masa dadin komi na duniya, har tsakiyar kansa yakejin dadih da zafin bakinta,. Seda ya kwashi 20mnt yana zuqe mata labba, se danna kirjinsa yakeyi domin ya tabo nononta da kirjinsa, amma taki bari, har yanzu taki bari ya jawo harshenta amma shi a hakan ma ya wadacesa, wani irin shaa yake ma  bakinta me bala’in rikitar da jiki, nan da nan jikinta ya saki ko taki ko taso dole jikinta ya Amshi sako, se sauke nishi takeyi wai Danma tayi kokarin control, jikinta har rawa yakeyi, this is the first time da d’ana miji yasha mata baki , ta tabbatar da ace ba Aeezad bane dase ta saki ragamar jikinta gabaki daya , duk yadda ta kaiga San kar taji dadih amma dole seda taji , gindinka tini ya jike sharkaf da water, ta tabbatar dole ma seta cire pant dinta  ta wanke yau,. Seda ya kara 10mnt yana tsotse mata labba wato de 30mnt yayi yana tsotsar labba. Sam taki sakar masa harshe ya sha, yadda yakeji a jikinsa tabbas da ace zata sakar masa ragamar komi dako a tsotson bakinta ma ze iya kawo ruwansa. A hankali ya sakar mata baki daga cikin nasa ya sauke ajiyar zuciya hadi da d’an sakar mata nauyinsa duk yabi yayi laushi ji yakeyi kmr ya bude gindi ya afka, duk yabi ya rude jikinsa ya kid’ime, idanuwansa sunyi jajawur, hannunsa daya kawai ke aiki amma ya riketa gam. Ita kanta jiki tiniya amsa se numfashi take saki kasa kasan, ita macece wadda da an tabata jarabarta ke tashi, ko sadda yakeda sarar taba mata hannun nan wlhi daya taba mata hannu se durinta yayi sharaf. Numfashi ya sauke me karfin yayinda kansa ke bisa kafad’arta tayi-tayi ta matsar dashi amma abu ya gagara, dukda ba wani nauyinsa ya sakar mata ba. “Ina sanki Mommy!” Ya fadi da disashashshiyar muryarsa, se sauke ajiyar zuciya yakeyi Nono yakeso ya taba.  Ajiyar zuciya itama ta sauke wannan karan seda ajiyar zuciyarta ta fito,. Dago kansa yayi daga kafad’arta jikinsa se rawa yakeyi duk yabi yayi zuru-zuru kmr tsohon maye shaawarsa ta tashi. “Mommy dan Allah in taba nonuwanki  pls?” Ya fadi yayinda yaketa fusgar numfashinsa ya tsureta da ido amma ita Sam ta kasa kallansa. Jin yace ze taba Nono yasata saurin girgiza masa Kai hadi da hanzarin barin gurin kasancewar yanzu ya dagata daman kuma da hannunsa daya ya kareta. Ya biyota yana fadin “Pls ni basha zanyi ba kawai ki barni in matsa miki nonuwanki inji ddh,,, wlhi gabana hankalinsa ya gama tashi…” Jin yadda yake mgnr ya tabbatar mata da hankalinsa a tashe yake over ze iya aikata mata abinda zatayi nadama mara yankewa,  dan haka Cikin hanzari ta fada toilet din dake manne da falon, ya biyota, tini tasawa toilet din key, . Ya murd’a yaji a kulle ya Kama gabansa ya rike yana fadin. “Dan Allah mommy ki rufamin asiri, kinga Azzakarinsa ya tashi sosai, pls ki bude in taba nononki na kawo pls and pls and pls, Karki barni haka ina tsananin Jin jarabar sha’awarki. Ya jingina jikinsa da kofar toilet din, yaci gaba da mata magiya, Tana jinsa ta tabbatar hankalinsa ya tashi sosai A yanayin kkmnsa. ta zauna kan toilet site taji kmr an tsikareta sbda motsi farjinta yakeyi, ta tashi tsaye ta daga rigar jikinta ta cire pant din jikinta, ta tsurawa pant ido, duk yabi ya jike da wani irin ruwa name yauki-yauki, ta taba gabanta dataji yanata mata motsi, Taji wani irin ruwa nata zirarowa kad’an-kad’an daga tsukakken farjinta, ta wurgar da pant din kasa ta zauna kan toilet site din kawai seta fashe da wani irin kuka na zallar bakin cikin wai yau D’an da ta raina ne yasha mata baki ta jike da wannan uban ruwan.  “Daman ranar mutuwa ta na riska da wannan tashin hankalin …” nabeelah ta fadi Tana meci gaba da kuka harda shashsheka Kai kace ran dake jikinta ne ze fita, a yanayin yadda yake kukan ze tabbatarwa dame saurare kukan da takeyi yana cike da marurun bakin ciki da takaici. Ta tashi zumbur daga kan toilet seat din, gabanta se numfarfashi kawai yakeyi, kmr ana tsikarinta Gashi se zallar madarar ruwan shaawah kawai keta zubowa, ta kasa zaune ta kasa tsaye, Gashi se batsa yake mata ta wajen toilet din yaki tafiya se fadi yakeyi “pls ki bude in shigo insa Zakarina a tsakiyar nonuwanki in kawo ….” Daya fadi wannan kalmar seta kumajin jarabarta ta kuma tashi , gabaki daya ta rasa ina zatasa kanta taji dadin rayuwarta ta duniya, kan nonuwanta duk sunbi sun kara girma, ta toshe bakinta kawai tashiga zagaye a toilet Tana kuka tana tunani-tunanin  wai yau d’an da ta raina ne aka masa kaciya gabanta ya tada mata shaawah Gashi ta kasa zaune ta kasa tsaye, se zagaye kawai takeyi a toilet ga shaawarta ta tashi ta tasota gaba, ga kuka tanayi na zallar bakin ciki ta toshe bakinta da hannunta gudun kar yaji, kukanta. Amma ina sama-sama yaji kukan nata, sannan yanajin ziryar da takeji a toilet din kasancewar dare anajin komi da komi, yasan shaawah ya tada mata  yanajin sadda jikinta keta rawa daya sha mata baki murmushi yayi a ransa yace .” Daga Shan baki kin haukace ina maga nasha miki gindi,…..” yayi wani irin murmushi na gefen kumatu tabbas yaga lagonta yau, ashe jarababbiya ce takin fad’i.  Seda yakai har 3;30am kana ya nufa dakinsa yana murmushi shima a hannu yake Azzakarinsa ta tashi taki kwanciya, direct ya nufa toilet sbda yayi fitsarin daya cika masa mara,. Yana shiga toilet din Aunty hafsat datakejin komi ta bisa da ido har tashi tayi taje falon ta leqa komi a kan idanuwanta ya wakana, seda taga Aeezad din ze shigo ne ta koma ta kwanta cikin hanzari. Hankalin aunty hafsat ya matukar tashi, tashiga mamakin kaninta domin ta kula Aunty nabeelah bada San ranta ba,. Tausayin Aunty nabeelah ya rufe Aunty hafsat saboda ta tabbatar da ace bata kasansu da Aeezad be isa ya taba mata ko hannnu ba, Hafsat ta shaidi nabeelah a fagen Addini da rike Kai, Sam ita ba ruwanta da iskanci, da tunani tunani a ranta Aunty hafsat ta rasa ma yaza tayi, se tunanin meke shirin faruwa takeyi…” brain din Aunty hafsat ta kulle ta rasa ma wani tunani zatayi a duniyar nan, kawai de ta fuskanci kome ze faru dole Aeezad ne me lefi gaskiya a wannan lagon taga lefinsa koda yake jininta hkn baze haka ta gaya masa gaskiya ba, koda nabeelah take kasansu ai tanada hakki a kansu, sannan aiki ba hauka bane, aunty hafsat ta daura aniyar bazata taba bari Aeezad yaci ma nabeelah mutumci ba tabbas zata masa mgna kome ze faru sede ya faru. Tana kwance Tana tunani tunani har Aeezad din ya fito daga toilet din ya koma ya kwanta yanata murmushi, ko a kan fuskarsa aunty hafsat tasan Aeezad nasan nabeelah tin tini ta fahimci hkn amma tanada tabbacin zamansu a asibitin ne yasa ya fara wad’annan abubuwan da ita, tabbas aunty hafsat tasan Aeezad nasan nabeelah.

A bangaren nabeelah nan toilet ta kwana Tana zirya na zallar jarabar shaawah, taci kuka ta koshi idanuwanta sukayi luhu luhu, tayi tsarki da ruwan dumi yafi sau biyar, amma ina ba sauki, seda asubahi kawai tayi wankan tsarki dukda tasan bata kawo ba, tayi alwala ta fito daga toilet din tayi sallah , tayi azkar ta koma ta kwanta, har zuwa  lokacin bata Dena Jin azabar shaawah na damunta ba , haka ta kasa bacci har gari ya waye tangaran, haushinsa da tsanarsa suka ninku a zuciyarta. Yinin ranar Sam taki shiga dakin, abinci nan Aunty hafsat ta kawo mata kadan taci ta bari, wuni tayi gabanta nata motsi,. Ganin bata shigo ba har karfe hudu yasa Aeezad dawowa falon, yace da doctor asa masa ruwansa na yamma a nan falon, aiko nan ya yada zango kan kujerar 3ctr, se kallan Aunty nabeelah yakeyi yana murmushi hadi da dariya, ita kam ko kallansa takiyi, ji takeyi kmr ta hausa da bugu, big hajiya da aunty  hafsat suka dawo falon, big hajiya de bata fahimtar komi wuni takeyi tana gyangyad’i, aunty hafsat kam Tana ankare da duk gilmawarsu. Shikam gogan ko a jikinsa , shifa be ganin kowa  inde tana gabansa idanuwansa kullewa sukeyi ruf, a haka ma se neman tabata yakeyi Tana kaucewa. Be koma dakinsa ba se tsakiyar dare 12:pm, yana ganin kowa yayi bacci , big hajiya ta hangame  baki  se munshari takeyi , aunty hafsat kam likimo  tayi amma Tanaji kuma tana gani. Aeezad ya mike ya nufa falo inda nabeelah take, daman ba bacci take ba dan haka ta tashi a guje ta fad’a  toilet ta rufe, ya jima yana rokon ta fito ko bakinmashi yasha taki, dole ya koma dakinsa zuciya ba ddh jiya duk da be  kawo ba ba karamin dadih yaji ba. Hk yadawo ya kwanta ba ddh, yana meji a jikinsa baze iya jurewa ba gaskiya shi ko beci ba ya tattaba nonuwa yasha baki, ko beci gindinba. Haka ya dinga mata harna tsawon 1week amma Sam taki bari ya kara taba mata jiki, seta koma kwana a toilet kawai ko yazo baya ganinta sede yaje kofar toilet yayita magiya taki budewa.   Da yammaci big hajiya na falo ita da nabeelah suna yar hira suna kallon TV yayinda ita nabeelah hnklinta na kan wasu tunani-tunani sam bata fahimtar komi a rayuwa ynzu se tunani-tunani kawai.  Aeezad da aunty hafsat suna zaune suna yar hira sama sama,. Aunty hafsat ta numfasa ta kalli Aeezad tace “Kanina ina San magana dakai ta musamman I hope zaka fahimceni….” Tayi maganar zuciya a raunane, Kai kace da ubanta zatayi magana, duk kwarjininsa ya cikata, amma hkn baze Hana ta gaya masa gaskiya ba.

Saadatubintuabdullahi💖

💖🐝NAMIJIN ZUMA🐝PAID PAGE 24💖 *this book is only 1k 08101626484*

Aeezad dake kwance hannunsa daure da drip ya kalli Aunty hafsat cikin zallar muryarsa ta isa da mukami, a duniya Aunty nabeelah kawai yake kaskantarwa da Kai amma duk wanda ze masa mgna ze amsa shi ne cikin isa da mukami haka nature dinsa yake wanda besanshi  ba se yasha ko wulakantancine yace “wace mgna ce dase kin tambayeni zan fahimceki…kawai fito a mutum malama kiyi mgnr ki…” yayi mgnr yayin daya kara kureta da ido Kai kace shine yayanta Sam bata taba masa irin wannan zancen ba shiyasa ya mata wannan tambayar.  Aunty hafsat tayi kasa da kanta se kuma taji Tana tsoron masa maganar saboda yadda ya tsureta da idanuwansa masu kwarjini, tayi shiru ta rasa ma ta ina zata fara. “Ina jinki,,, Kinsa na tsaya ina saurarenki kuma knyi shiru, kina batamin lokaci…”Cewar Aeezad dataga Aunty hafsat tayi shiru. Ba tare data dago ba tace “am sorry pls…” se kuma tayi shiru a duniya ba a taba wanda take shakkarsa ba kmr Aeezad, ko baban noor direct take gaya masa magana in zata fadi, Aeezad dinne kwarjininsa ya baci. “Mtwssss, Nifa bansan rainin hankali kinsani aunty, kawai ki fito a mutum ki gayamin me  zaki gayamin…” yayi mgnr cikin matsifa shifa matsifaffe ne na karshe a gun wasu, in yana magana da wasu cikin matsifa yakeyi, Kai bakace shine ke maula a gun mommy nabeelah ba yace a temaka masa ya taba nono ko yasha baki. Daurewa Aunty hafsat tayi ta fara magana cikin sanyin lafazi, kyaunshi kawai ta fad’ashi da fad’a amma ina ba damar yin hakan. “Meye tsakaninku da Aunty Nabeelah pls ?” Aunty hafsat ta jefo masa tambayar a tsorace hadi da dago kanta ta zuba masa ido. Lumshe idanuwa taga yayi ba tare dayace mata komi ba, tambayar ta shiga kunnuwansa shi ko a jikinsa beji ko darrr a zuciyarsa ba shigafa ko daddy  ne ze masa tambayar nan bazeji komi ba toh meze ji? Oho shi tinda Akwai Aunty nabeelah a kusa dashi, komi ma me sauki ne. Bude idanuwansa yayi a kan yayarshi ba tare daya bata amsar taba dan bata isa ma ya bata amsa ba ita din me ma dazata masa wannan tambayar. Shiru Aunty hafsat tayi ganin be bata amsa ba ita kuma tanasan tasani gaskiyar saboda abubuwan sunyi yawa, koda ace kaninta na iskanci be dace ma ya nemi Aunty nabeelah ba sbda ita ta rainesa kuma tanada cikar kamalar dabe kamata a zubar mata dasu ba. Ta bude baki zata kara magana Zaks ya shigo sanye da danyar shadda fara,  Zaks kyakyawa ne kuma dogo sannan yanada kiba , fuskarsa cike take da kasunba , amma sede duk kyaunsa da tsayinsa be kama kafar Aeezad ba. Murmushi ya sakarwa Aeezad wanda ya zubo masa ido, bayans Zaks din sojojine su biyar suka dakko carton carton din drinks water ETC kayan da mara lafiya ze bukata. Suka gaida Aeezad cikin girmamawa  da Aunty hafsat, suka ajiye kayan suka fice. Zaks daya zauna gefen gadon Aeezad ya gaida Aunty hafsat cikin girmamawa ta amsa cikin raha, ya kara da tambayarta yame jiki. Zaks beda damuwa Gashi da raha, sede matsalarsa yanada neman mata ko bunsuru albarka. “Yaushe za a kawo mana sirikarmu ne?” Aunty hafsat tayi mgnr da Zaks cikin raha. Sosa keya Zaks yayi kana yace da Aunty hafsat “Insha Allahu Aunty hafsat Sirikarku Tana tafe, ayita mana Adduah…” aunty hafsat ta mike hadi dacewa “Allah ya zaba na gari…” Zaks ya amsa da Amin. Aunty hafsat ta fice zuwa falo domin ta basu guri, a ranta Tayi alaawarin bazata sake ma Aeezad tambayar ba, har yanzu jikinta rawa yakeyi. Tana fita Zaks ya koma kujerar dake facing Aeezad inda Aunty hafsat ta tashi, ya kalli Aeezad ya fashe da dariya hadi dacewa “Mutumina me ciki bakwai , kaga yadda kayi fresh ah wannan dagani Kaci lafiyayyen gindin mommy…” saboda kawai sunan mommyn daya fadi yasa Aeezad sakin wani shi’umin murmushi yana tunano labbanta daya zuqaaa, har yanzu dadihn be bar gangar jikinsa ba. Zaka ya kara fashewa da dariya ganin Aeezad na murmushi yace “ Da gaske de ka luma bura a gindi kenan mutumina…” Aeezad ya amshe da “na luma a gidan ubanwa….ban ci ba wallahi nade sha baki, har yanzu dadin bakin be barni ba kusan fin sati daya kenan yau, amma wlhi dana lumshe ido se inji wani dadih ya ratsa ni, Kai nifa dana juma ina Shan bakinnan ai tini zan kawo, duk iya dadewata in ina kan mace ban kawo wa da wuri kasani de.., wlhi  ranar data bari ashan bakinta ma kawai se in kawo…akwai mata akwai muna mata Alaji…Billahillazi mommy macece, kai ni  dana San ma tin tini santa nakeyi da tin ina 15yrs zanci mata gindi, tana bacci zan afkawa durinta…” Zaks ya tintsire da dariya yana kallon Aeezad dake magana ko a iya yadda yake maganar ya tabbatarwa da Zaks har yanzu yana cikin santin Shan baki. “Mutumina dadin baki ya kasheka…” Cewar Zaks Aeezad ya lumshe ido ya bude yace “Bari Aboki, kuma labba fa  kawai nasha bama cikin bakin ba, amma shine dukna rikice na rude haka, kaga yadda na rikice Kai kace asiri tamin, na kara zama mayenta wlhi na kara santa with all my heart, bakaji yadda inna ganta wlhi kmr nayi hauka nabi ti-ti…” Aeezad ya karashe mgnrsa yayinda murmushin zallar soyayyarta ya subuce masa. Zaks yace “Anya ba asiri Mommy ta maka ba…” yayi mgnr yana kara tsure Abokinsa da ido, sometimes mamaki yake bawa zaks saboda shi ba mutum bane da ake sanin cikinsa amma yanzu wai shine ke gayawa Zaks abinda ke cikinsa na gamee da Aunty nabeelah tabbas abun yayi qamari. Aeezad ya amshe da “Ni ko asirin tamin naji dadih, Allah ya sakawa bokanta da Alkhairi aini ya taimakeni daya samin San mommy dazan gansa wlhi har kudi se in basa ya kara ninkamin santa a zuciyata, already yanzuma nasan wlhi in har na mutu to San mommy ne ya kasheni…” Zaks ya jinjina kalaman Aeezad a zuciyarsa, lokuta da dama Zaks  yana ganin abun kmr wasa yanzu ya tabbatar da San da Aeezad kema mommy ya wuce kaf tunanin wata halitta ta duniya kawai zallar SO ne ubangiji ya jarabcesa dashi. “Balle ma ba Wani asiri wannan hadin ubangiji ne, Kai in ba Allah ba ba wanda ya isa ya hada wannan hadin d’a ya nace yanasan uwarsa… inta baka gindi kuma seka ci kou?” Zaks ya karashe mgnr hadi da jefo ma Aeezad din tambaya shifa abubuwa da dama daure masa kai sukeyi a kan Aeezad da mommynsa. “Tinima zanbi in hayeta…Amma fa da wuya nasamu naci gindinnan, kai bakima Dana sha gabaki daya ta kuma tsanata, yanzu ko ya jiki batamin, data kalleni se harara kawai, ni ko wlhi ko a jikina mani, ni ko ta tsaneni, Ina santa haka, ni ta barnima inta santa koda ita bata sona,…” Zaks ya sauke Ajiyar zuciya kawai shi abunma yafi karfin tunaninsa se kansa ya buga in yanajin irin wannan soyayyar. “Akwai damwa… Yanzu in kuka bar asibiti aunty nabeelah ci gaba zatayi da zama a gidan Aunty hafsat?” Zaks ya jefowa Aeezad tambayar. “Tabdijan! Ta zauna tayi me matar tawa? Nifa wlhi frnd bazan boye maka ba, kai kadai ne bazan boye maka maganar nan ba , wlhi gindina gindinta kawai yakeso yashiga, kwana nake na tashi da azababbiyar shaawarta, nida bacci se barawo, inaga kawai sawa zanyi a gyara mata gidan dazamu zauna, a  kano kawai zamu zauna a gidana, kaga ko a office nake danaji marmarin gindi in dawo inci kayana in koma office….”  Zuwa yanzu Zaks ya farawa Aeezad kallon sabon mahaukaci.”Inaga bayan tsunduma dakayi a soyayyar mommy,ka tsunduma a kogin mahaukata…” zaks ya fadi a ransa domin mgnr bazata fad’o a zahiri ba, gabaki daya ya fuskanci tunanin dadih kawai Aeezad keyi baya tunanin tashin hankalin dayake gabansa. “Yaza kayi da na’eema da Big problem hajiya mommy, kwara daddy ma nashi me sauki ne, daddy beda damuwa, kawai dmwarsa hajiya mommy… aunty hafsat ma ne sauki ce , big hajiya kam inta samu baccin mgna ta mutu,,,,, ta ina zaka fuskancesu hajiya mommy da na’eema mgnr nan da Girma, wallahi akwai damuwa sosai a gaba.” Zaks  ya tunasar da Aeezad abinda ya mance. Tabe baki Aeezad yayi shi Yama mance da wata na’eema balle wata hajiya mommy. “ Kai kake wani tunasu, ni wlhi in ina ganin mommy kowa na duniya mantasa nakeyi, tashin hankalinsu da wasu matsalolinsu, sun Kai matsalolin San da nakewa Mommy ne, ni wlhi aduniyar nan tashin hankalin  ko matsifar dazan shiga  daze Kai girman san da nakema Aunty nabeelah, kuma ni ina ruwana ana sallahmata asibiti zan gayawa daddy ya gayawa hajiya mommy ita kuma ta gayawa Na’eema uwar yawo, ubangiji ya rufamin asiri daya bani Aunty nabeelah, aini Tini ma an sallamani kawai insha Allahu…” Zaks ya zaro ido jin uwar haukar da Aeezad ze tafka, mutum me hankali da hangen nesa so ya maidasa me hangen nesa a kusa , gabaki daya bashi da hankali ma yanzu.”wlhi aboki karka fara gayawa kowa wannan mgnr musammanma Hajiya mommy…domin tsaf nasan zata iya Kashe aunty nabeelah, a haka ma ta tsanesa ina maga ta fahimci kai santa kakeyi, harma ka Aureta, ai abun baze shafi kowa ba se aunty nabeelah kwara Kai Taka me sauki ce …” Aeezad yayi shiru yana sauraren Zaks shifa Sam Yama mance akwai matsala a gabansa se yanzu da Zaks ya kara fahimtar dashi ya tuna, shifa inde yana ganin mommy toh mgna ta kare, kunsan yaran masu kudi shi kawai abinda yakeso shi yakeso kawai ba ruwansa da wani matsala. “Uhm gaskiya  ni inde  akwai mommy toh a tada yaki ma ba ruwana,,,, yanzu kawai so nakeyi naci gindi ni ko kadan ne nad’ansa kaciyata ciki wlhi jinya biyu nakeyi gata bukatar mommy itace first sannan se jinyar wannan hannun…” Zaks ya sheke da dariya daman shi in kanaso kaga dariyarsa to ace maganar batsa akayi.  “Aboki kawai Kaci ko a nan asibitin ne kabi dare …” Zaks ya fadi yana yar dariya. Aeezad yayi tsuki yace “Ta Ina zanbi dare Aunty hafsat ta fara samin ido, ai inde aunty hafsat na nan ba halin inci gindi wallahi, yanzu fa daka shigo tsareni tayi tana tambayata wai meye tsakanina da mommy, kasan duk dare senaje falo a falo mommy ke kwana yanzu, inaga Aunty hafsat ta kamanine…” Zaks ya amshe da “Kagani kou,? Tin yanzu an samu matsala, Danma Allah yasa ita aunty hafsat ba matsala bace da ita kila ma ba Lallai wani yaji ba,,,” Aeezad yace “toni ina ruwana da aji ko kar aji, nifa bari in gaya maka gaskiya aboki , abinda nakeji a kan mommy ko ban aureta ba wlhi dole senaci gindinta, shiyasa nayi sauri na aureta , dan kar in cita ba Aure ta tsaneni kuma ko ba Auren nacita nasan dole ne sena Aureta daga baya…” Zaks yayi Jim kana yace “Amma kasan aboki yanzu daka cita zaka samu sassaucin abinda kakeji a zuciyarka …” Aeezad ya tashi zaune hadi dacewa “Kace wlhi? Kana nufin ynzu da nayi making love da ita wannan azabar na santa da nakeji a raina zan samu sassauci?” Zaks ya daga masa Kai alamar tabbatarwa hadi dacewa “Kwarai ma kuwa wlhi tini zaka samu sassaucin komi aboki…” Aeezad ya jinjina kai cikin rashin yadda “ kai kanada hankali kuwa kasan me nakeji a kan mommy kuwa? Wallahi inna ganta ji nake kmr wani abu na jana, kai ji nake in ban ganta ba kuma kamar zan hauka, kai nifa da nayi rashin ganinta na 1second  kwara kawai in bude ido in ganni na rasu, a kan in kalleta kawai zan iya bada komi nawa dana mallaka wlhi, da ace duniya zatasan me nakeji kan mommy na tabbatar se an bani lambar yabo na daya a fagen soyayya da ba a taba samun irinsa ba a duniya….” Zaks ya sauke gwauron numfashi yana me  kallon gogan yace “Wai! Aboki aikai abun ya kamaka ne over , Ina gani ai yadda inka ganta kake wani Zillow kmr zaka shige jikinta,,,gaskiy ko majnon na tarihi inaga ka fishi shiga tarko,…”tsuki Aeezad yaja hadi da komawa ya kwanta yana fadin “ wallahi na fishi shiga Tarko , Kai kaji me  nakeji ne kmr zan fasa ihu sbda so na zama kmr wa-wa, ni da kaina Ina bawa kaina mamaki… tunaninta yafimin ciwonnan da yake jikina sani a damuwa, In kaga nayi bacci wlhi sede in alluroti akamin ….” “Kade dinga sassautawa kanka aboki…” Zaks ya amshe mgnr wannan Karan cikin sanyin tausayin Aeezad din. “Bazaka gane ba…” Aeezad ya fadi yana murmushi kawai, shi kadai yasan me yakeji ko maganarta akeyi se tsigar jikinsa ta tashi na zallar SO hadi da dumbin shaawah. “Hakane, Ubangiji de shi yasan dalilin wannan hadin, Allah yasa Alkhairi…” Cewar zaks. Aeezad ya amshe da Amin ya Rabbih. “Aboki ya mgnr Alhajinnan saurayin mommy y sake zuwa…” Aeezad yayi guntun tsuki yace “ Tini nasa tsaro karma wanda ya kara packing car a wajen asibitin , sannan bame zuwa gurina se an sanar Dani inba ku masu irin lambobin motata ba, ita kuma nace wlhi inta kara zuwa bakin get sena mata abinda batayi zato ba,,,” “Tab! Ai mommy ta kiyaye, Tasha Mari, ai marinnan har nutsuwa yasa mata, dole tabi abinda kace…” Cewar zaks. “Iya Mari kawai bakaga yadda tayi la’asar ba,  tabbas ta fara tsorona,,Dan yanzu bata wata rashin kunya sede roko, amma fa inashan harara kai kace ldanuwanta  zasu fad’o kasa ne…” Zaks ya amshe da dariya shima Aeezad din dariyar yayi. “ ka gama da mommy dole kasha harara… kiri-kiri ba yadda zatayi ka Aureta…” Aeezad ya amshe da “Tagama Dani de, ganinan kiri-kiri ba yadda zanyi ta mallake zuciyata…” “ ni shaidane…” Zaks ya fadi yana kwashewa da dariya. Ranar haka suka wuni suna hira, hirar kaf a kan Aunty nabeelah ce sbda tafima Aeezad dadinji,. Se dare Zaks ya tafi, daze tafi ne yake shaidawa Aeezad Esther ta kirasa tana kuka, ita batasan meya faru ba sbda da abun ya faru da Aeezad ita batama kasar da wani saurayinta. se jiya tadawo to a jiyan tasamu labari  kuma ta kira Zaks ta shaida masa zatazo a jiyan Zaks yace aah, ta bari ya tambayi Aeezad. “Mtwssss dallah kar tazo, tazo tamin uwarta…” Aeezad ya fadi hakan. Zaks ya zaro ido cikin mamaki yace “ gaskiya ka kamu abokina, yanzu Esther kake zagi yau,,,ita mafa kasota kmr hauka, Kaci yarinyarnan yafi sau Dari biyar a dare daya, aboki kai ka wawuke yarinyarnan fa, ai wannan ka gama zurfafa musu yarinya…” Aeezad ya tabe baki yace “Ai bani nace ta wanke gindin ta kawomin har gidana ba…kaga lefina…” Zaks ya amshe da “Ina, ai kaci rabanka…yanzu ince mata kar tazo?” “In tazo uwarta zatamin…wlhi kar tazomin nan, ko san ganinta banayi , zinar da nayi da ita a baya ma bansan tuna zunubin data sani na dauka da ita. “ CewarAeezad. Zaks ya amshe da “An gama sir bazata zoba…” daga haka sukayi sallahma Zaks ya fice a dakin ya iso falon yayima Aunty nabeelah da big hajiya da aunty hafsat sallahma ya wuce. After 4days gabaki daya Aeezad yadena zuwana Aunty nabeelah falon , duk yadda ya kaiga Jin jarabarsa ya danne,. Aunty nabeelah ta saki jikinta a kwanakin har baccinta takeyi yanzu cikin kwanciyar hankali, kullum cikin tunani-tunani take ya makomar Aurensu take ita dashi, ita da kanta tasan Aurensu ya dauru, amma taki bari wani bangaren zuciyarta ya aminta da hakan, kawai hanya take nema taje kasarsu gabaki daya ma ta gaji wlhi da zaman asibitin badan komi ba sedan Aeezad din ita ba San ganinsa takeyi ba. A haka suka kwashi sati daya, kawai daya ganta ko yayane seya gaya mata wata kalma ta soyayya da dole ma ta ratsata.  A kullum yana fita ya d’an zazzagayo da yammaci, seya dawo zuwa karfe shida haka. Yau shida Zaks sukayi zagayen cikin asibitin kawai yanayin hkn ne sbda yaji dadin kafafuwansa hadi da motsa jininsa,. Suna zagayen suna yar hira zancen gizo baya wuce na kok’i hirar de da aka Saba kuma wadda tafi ko wacce dadih wato hirar aunty nabeelah . Karfe shida  suka nufo ciki, Aeezad ne ya fara sako Kai cikin falon, yayinda yad’an ma Zaks nisa, sbda shi mutum ne ne sauri. dai-dai nabeelah ta fito daga toilet , Aeezad ya sako kai ,  ya kuro mata ido har wani gwalesu yayi, dagani yasan wanka ta fito , kirjinta daure da d’an karamin towel peach wanda da kyar ya wuce duwaiwukanta be rufe cinyoyinta ba, gabaki daya cinyoyinta a waje suke, Aeezad ya tsurawa cinyoyinta wani irin kallon jaraba, ba karamin kyau cinyoyin nata ke dasu ba, a duniya be taba gsnin santala-santala din cinyoyi masu kyaun nata ba, farare ne  tass, dagani ko kud’a be taba touching dinsu ba, se sheki sukeyi kmr tarwatsa, a ido ma se zallar tsantsi kawai suke zubawa, ya kalli har kasan yatsun kafarta, zuwa kirjinta zundum-zundum dinnan kmr gwanda, duk sunbi sun bulluko kmr zasu faso towel din. Cikin hanzari ya dawo da dubansa kan cikakkun hips dinta sune be  kallah sosai ba, idanuwansa sunfi karkata a kan kallon nonuwa duk yabi sansu a jikinta. Wani mugun yawu ya hadiye na zallar jaraba, duk a cikin seconds ya kare mata kallon. Ya tsure kyakyawar fuskarta da dara-daran idanuwansa, yayinda sumar kannan tata ta sakesu suka barbazo kafad’arta. Wani mugun yawu ya hadiye kutt ya sauke gwauron ajiyar zuciya. Juyawa nabeelah tayi da sauri zata koma toilet din, yayi hanzarin dakatar da ita dacewa. “Tsaya kiji mommy, inaso muyi mgna serious bata wasa ba, yau ba wasa a lamarin…” dakatawa tayi ba tare data juyo ba, hannunta na kan handle din bude toilet din, yadda yayi mgnr taji seriously a cikin muryarsa hkn ne yasata ta dakata sannan ta fuskanci 2days ya rage iskanci, dukda de t fuskanci irin kallon da yayi mata na maita yanzu. Zaks kam tini yazo ze sako Kai yaga match din dake faruwa dan haka yayi hanzarin juyawa ya koma daga waje. Aeezad ya tsure duwaiwukanta da idanuwa, be taba ganinta da towel ba a rayuwarsa se yau , nan take gindinsa ya tashi zumbur, wani mugun yawu ya fito daga Cikin bakinsa, yayi hanzarin gogesa da hannunsa, gabaki daya duk yabi ya rikice nan take kmr tsohon zakin dawan Daya jima bega abinci ba se yau yagani. “Aiko dole in shiga farauta…” ya fadi a zuciyarsa yayinda wani abu ke fusgarsa kmr kawai ya afka mata, shi wlhi made yau ya haukace kawai. Jin yayi mgna yayi shiru kuma yasa nabeelah cewa “Inajinka kayi mgnrka…” cikin hansari yayi gyaran muryarsa wadda ta narke sbda jaraba ya nemo control nan take. “Yawwa mommy ai kince baki sona ke kinfison wannan saurayin naki Sadi yake  kou?” Jin abinda yace yasata saurin juyowa , Allah yasani Tana kaunar alhaji sadi. “A,,…”Aeezad yayi murmushin dole kalmar ta A din datace ba karamin haushi ya bashi ba amma ya danne ya tsure kirjinta da ido ya kuma hadiyar yawu ya kuma hadiyewa sauba adadi ya gwale kafafuwansa ba tare data ankare ba, burarsa ta gama mikewa yaga kaya, shi gani yake fa a rayuwarnan be taba ma ganin mace ba se yau , ada maza yake gani ba mata ba. “Toh ina zuwa… ynzu zamuyi mgna ta fahimta…” dadih ya rufe aunty nabeelah sbda zancen Alhaji Sadi da Aeezad yayi, tace toh. Byn Aeezad yy mgnr ya juya ya kulle kofar shigowa falon, ya isa kofar dazata kai mutum dakinsa na jinya, ya kulle kofar da mukulli duk nabeelah na kallansa nan tashiga tunanin to meyasa ze kulle kofofi. Ya juyo hadi da nufo inda take yace “Yawwa zakiga na kulle kofofi saboda mgnr na bukatar sirri banso wani yaji mutumcinki ya zube…” duk kalma daya biyu se Aeezad ya hadiye yawon zallar jarabar shaawah, riga da wando ne a jikinsa irin na hutunnan tabbas da nabeelah ta kula dole zataga irin mikewar da Azzakarinsa yayi, ne taba mikewar da yayi kmr yau ba . “Ina jinka…” cewar nabeelah. Aeezad ya sake hadiyar yawunsa da yake a tsinke, out of control yace “Ko zaki cire towel din jikinki se nafijin dadihn gaya miki mgnr …”  nabeelah ta zaro idanuwa hadi dacewa “Ina ruwan mgnr ka da towel din jikina dan iska!” Cikin hanzari yace “Au sorry bansanma na fadi ba, matsala ce dani …amma de …kinajina..” ya karashe mgna de ba burki kmr ana masa Alluro. “Inajinka…” nabeelah ta fadi Tana gallara masa harara. “Mommy ko zaki bani Nono nasha ne dan Allah…” ya sake barota cikin fitar hayyaci idanuwansa na kan nonon da yake hangosu ta cikin towel, shi kansa fa besan maganganun na subuce kasa ba. “Bansan iskanci, wlhi zan shige toilet in ba mgnr Arziki zaka minba,,,” nabeelah ta fadi cikin tsare gida. Aeezad ya kara bude kafafuwansa ya kai hannu ya rike Azzakarinsa daya mike sosai. Nabeelah ta kalli yadda ya rike gabansa , nan ta tabbatar iskanci ne kawai ke damunsa. Ta juya zata nufa Cikin toilet din harta budesa Aeezad yayi hanzarin Cewa “Yawwa mommy kindesan akwai Aurena a kanki kou? Toh kawai zan sawake miki kije ki auri wanda kkeso tinda bakya sona ai kinga ba a dole,,,” Jin mgnr dayayi yasake Hana nabeelah shiga toilet din ta kullu toilet din ta juyo ta kuresa da ido tanaso ta tabbatar shi yayi mgnr nan, farin ciki ya bayyana kan fuskarta. “Zan maidaki matsayin da kk mommy, Nima na hkra na cirewa raina ke..” Cewar Aeezad dake mgna yana bin ko ina nata da ido, duk ya kosa ya ganta zindir se dukawa yakeyi kmr mahaukaci kawai so yakeyi yaga gindinta, abunfa yayi Kamari ya wuce yaga nono gindi yakeso ya gani. Nabeelah dadih ya rufeta se hasasowa takeyi gata ta Auri Alhaji sadi Tana kallansa yanata tsugunne tsugunne Sam batasha gindinta yakeso yagani ba ita a zatonta ko ya gaji ne yaketa duke duke. “Toh yanzu zaka sake ni ko? Nagode yarona Allah ya maka albarka, kaima ka fahimci be halatta Aure na da Kai ba kou?” Nabeelah ta fadi da muryar data saba masa mgna wadda ya jima beji irinta a gunta ba matsifa ke hadasa da ita tinda ya afka santa. Murmushin gefen kumatu Aeezad yayi ya kamo labbansa na kasa ya tsotsa, ya dawo ya kamo Dayan leben nasa na sama ya tsotsa kana yace “Kwarai kuwa mommy …ai ke daman size din wannan sadin ne…” ya karashe mgnr yana me mata kallon mara wayau , ashe rashin kunya ne kawai ke dawainiya da ita da matsifa amma bata da wayau. Murna ta lullube nabeelah.  “Yanzu zan rubuta miki takadda…kimin alfarmar daya pls mommy tinda kinga Nima ai nayi miki kokari kou?” Aeezad yayi mgnr da kalamansa na yaudara nabeelah Sam bata fahimta ba abinda da brain din mace duk girmanta yanzu namiji ze juya mata lissafi. “Ina jinka…” Cewar nabeelah data kuresa da ido ta fahimci de duk beda sukuni ya kasa tsaye ya kasa duke se yayi can yayi nan kmr wanda ruwan zafi ya zubewa a jiki. “Yawwa mommy na, dan Allah yaude daya ki bani nono nasha kafin in rubuta Miki takaddar, ni ko toilet ne semu shiga ki fiddo nonon guda daya ma kisamin a bakina dan Allah da Annabi SAW mommy kar kice aah pls…in kkmn hk na yanzu kawai second biyu yayi yawa zansha se in kyaleki, I promise bazan kara miki wata mgna ta soyayya ba, Allah na tuba ina ni ina kema mommy zuciyaya ce kawai ta zalinceni amma yanzu na fahimci dai-dai… sannan nonon nan dana shashi mommy wlhi ba gayawa kowa zanyi ba pls, inasha se in dan taba Dayan pls….” Ya karashe mgnr yana zubewa kan guiwowinsa ya hada hannu biyu alamar roko se hadiyar yawu yakeyi yayinda wani yawun ke fitowa ta gefen bakinsa yana gogewa, be tabajin  abinda  yakeji  Yanzu na jaraba ba a kanta.

Aeezad matsifa ne 😂tinda yagani yanaso shide dole seya d’ana. Ina godiya fans more comments pls , se in saki page ma ban shirya ba in ana comments…. Agains kar a manta Ina saida kayan gyaran kayan dadih, na raya sunnah a zage a nemi Aljannarh manyan mata.

Saadatubintuabdullahi 💖💖🐝NAMIJIN ZUMA🐝PAID PAGE 24💖 *this book is only 1k 08101626484*

Aeezad dake kwance hannunsa daure da drip ya kalli Aunty hafsat cikin zallar muryarsa ta isa da mukami, a duniya Aunty nabeelah kawai yake kaskantarwa da Kai amma duk wanda ze masa mgna ze amsa shi ne cikin isa da mukami haka nature dinsa yake wanda besanshi  ba se yasha ko wulakantancine yace “wace mgna ce dase kin tambayeni zan fahimceki…kawai fito a mutum malama kiyi mgnr ki…” yayi mgnr yayin daya kara kureta da ido Kai kace shine yayanta Sam bata taba masa irin wannan zancen ba shiyasa ya mata wannan tambayar.  Aunty hafsat tayi kasa da kanta se kuma taji Tana tsoron masa maganar saboda yadda ya tsureta da idanuwansa masu kwarjini, tayi shiru ta rasa ma ta ina zata fara. “Ina jinki,,, Kinsa na tsaya ina saurarenki kuma knyi shiru, kina batamin lokaci…”Cewar Aeezad dataga Aunty hafsat tayi shiru. Ba tare data dago ba tace “am sorry pls…” se kuma tayi shiru a duniya ba a taba wanda take shakkarsa ba kmr Aeezad, ko baban noor direct take gaya masa magana in zata fadi, Aeezad dinne kwarjininsa ya baci. “Mtwssss, Nifa bansan rainin hankali kinsani aunty, kawai ki fito a mutum ki gayamin me  zaki gayamin…” yayi mgnr cikin matsifa shifa matsifaffe ne na karshe a gun wasu, in yana magana da wasu cikin matsifa yakeyi, Kai bakace shine ke maula a gun mommy nabeelah ba yace a temaka masa ya taba nono ko yasha baki. Daurewa Aunty hafsat tayi ta fara magana cikin sanyin lafazi, kyaunshi kawai ta fad’ashi da fad’a amma ina ba damar yin hakan. “Meye tsakaninku da Aunty Nabeelah pls ?” Aunty hafsat ta jefo masa tambayar a tsorace hadi da dago kanta ta zuba masa ido. Lumshe idanuwa taga yayi ba tare dayace mata komi ba, tambayar ta shiga kunnuwansa shi ko a jikinsa beji ko darrr a zuciyarsa ba shigafa ko daddy  ne ze masa tambayar nan bazeji komi ba toh meze ji? Oho shi tinda Akwai Aunty nabeelah a kusa dashi, komi ma me sauki ne. Bude idanuwansa yayi a kan yayarshi ba tare daya bata amsar taba dan bata isa ma ya bata amsa ba ita din me ma dazata masa wannan tambayar. Shiru Aunty hafsat tayi ganin be bata amsa ba ita kuma tanasan tasani gaskiyar saboda abubuwan sunyi yawa, koda ace kaninta na iskanci be dace ma ya nemi Aunty nabeelah ba sbda ita ta rainesa kuma tanada cikar kamalar dabe kamata a zubar mata dasu ba. Ta bude baki zata kara magana Zaks ya shigo sanye da danyar shadda fara,  Zaks kyakyawa ne kuma dogo sannan yanada kiba , fuskarsa cike take da kasunba , amma sede duk kyaunsa da tsayinsa be kama kafar Aeezad ba. Murmushi ya sakarwa Aeezad wanda ya zubo masa ido, bayans Zaks din sojojine su biyar suka dakko carton carton din drinks water ETC kayan da mara lafiya ze bukata. Suka gaida Aeezad cikin girmamawa  da Aunty hafsat, suka ajiye kayan suka fice. Zaks daya zauna gefen gadon Aeezad ya gaida Aunty hafsat cikin girmamawa ta amsa cikin raha, ya kara da tambayarta yame jiki. Zaks beda damuwa Gashi da raha, sede matsalarsa yanada neman mata ko bunsuru albarka. “Yaushe za a kawo mana sirikarmu ne?” Aunty hafsat tayi mgnr da Zaks cikin raha. Sosa keya Zaks yayi kana yace da Aunty hafsat “Insha Allahu Aunty hafsat Sirikarku Tana tafe, ayita mana Adduah…” aunty hafsat ta mike hadi dacewa “Allah ya zaba na gari…” Zaks ya amsa da Amin. Aunty hafsat ta fice zuwa falo domin ta basu guri, a ranta Tayi alaawarin bazata sake ma Aeezad tambayar ba, har yanzu jikinta rawa yakeyi. Tana fita Zaks ya koma kujerar dake facing Aeezad inda Aunty hafsat ta tashi, ya kalli Aeezad ya fashe da dariya hadi dacewa “Mutumina me ciki bakwai , kaga yadda kayi fresh ah wannan dagani Kaci lafiyayyen gindin mommy…” saboda kawai sunan mommyn daya fadi yasa Aeezad sakin wani shi’umin murmushi yana tunano labbanta daya zuqaaa, har yanzu dadihn be bar gangar jikinsa ba. Zaka ya kara fashewa da dariya ganin Aeezad na murmushi yace “ Da gaske de ka luma bura a gindi kenan mutumina…” Aeezad ya amshe da “na luma a gidan ubanwa….ban ci ba wallahi nade sha baki, har yanzu dadin bakin be barni ba kusan fin sati daya kenan yau, amma wlhi dana lumshe ido se inji wani dadih ya ratsa ni, Kai nifa dana juma ina Shan bakinnan ai tini zan kawo, duk iya dadewata in ina kan mace ban kawo wa da wuri kasani de.., wlhi  ranar data bari ashan bakinta ma kawai se in kawo…akwai mata akwai muna mata Alaji…Billahillazi mommy macece, kai ni  dana San ma tin tini santa nakeyi da tin ina 15yrs zanci mata gindi, tana bacci zan afkawa durinta…” Zaks ya tintsire da dariya yana kallon Aeezad dake magana ko a iya yadda yake maganar ya tabbatarwa da Zaks har yanzu yana cikin santin Shan baki. “Mutumina dadin baki ya kasheka…” Cewar Zaks Aeezad ya lumshe ido ya bude yace “Bari Aboki, kuma labba fa  kawai nasha bama cikin bakin ba, amma shine dukna rikice na rude haka, kaga yadda na rikice Kai kace asiri tamin, na kara zama mayenta wlhi na kara santa with all my heart, bakaji yadda inna ganta wlhi kmr nayi hauka nabi ti-ti…” Aeezad ya karashe mgnrsa yayinda murmushin zallar soyayyarta ya subuce masa. Zaks yace “Anya ba asiri Mommy ta maka ba…” yayi mgnr yana kara tsure Abokinsa da ido, sometimes mamaki yake bawa zaks saboda shi ba mutum bane da ake sanin cikinsa amma yanzu wai shine ke gayawa Zaks abinda ke cikinsa na gamee da Aunty nabeelah tabbas abun yayi qamari. Aeezad ya amshe da “Ni ko asirin tamin naji dadih, Allah ya sakawa bokanta da Alkhairi aini ya taimakeni daya samin San mommy dazan gansa wlhi har kudi se in basa ya kara ninkamin santa a zuciyata, already yanzuma nasan wlhi in har na mutu to San mommy ne ya kasheni…” Zaks ya jinjina kalaman Aeezad a zuciyarsa, lokuta da dama Zaks  yana ganin abun kmr wasa yanzu ya tabbatar da San da Aeezad kema mommy ya wuce kaf tunanin wata halitta ta duniya kawai zallar SO ne ubangiji ya jarabcesa dashi. “Balle ma ba Wani asiri wannan hadin ubangiji ne, Kai in ba Allah ba ba wanda ya isa ya hada wannan hadin d’a ya nace yanasan uwarsa… inta baka gindi kuma seka ci kou?” Zaks ya karashe mgnr hadi da jefo ma Aeezad din tambaya shifa abubuwa da dama daure masa kai sukeyi a kan Aeezad da mommynsa. “Tinima zanbi in hayeta…Amma fa da wuya nasamu naci gindinnan, kai bakima Dana sha gabaki daya ta kuma tsanata, yanzu ko ya jiki batamin, data kalleni se harara kawai, ni ko wlhi ko a jikina mani, ni ko ta tsaneni, Ina santa haka, ni ta barnima inta santa koda ita bata sona,…” Zaks ya sauke Ajiyar zuciya kawai shi abunma yafi karfin tunaninsa se kansa ya buga in yanajin irin wannan soyayyar. “Akwai damwa… Yanzu in kuka bar asibiti aunty nabeelah ci gaba zatayi da zama a gidan Aunty hafsat?” Zaks ya jefowa Aeezad tambayar. “Tabdijan! Ta zauna tayi me matar tawa? Nifa wlhi frnd bazan boye maka ba, kai kadai ne bazan boye maka maganar nan ba , wlhi gindina gindinta kawai yakeso yashiga, kwana nake na tashi da azababbiyar shaawarta, nida bacci se barawo, inaga kawai sawa zanyi a gyara mata gidan dazamu zauna, a  kano kawai zamu zauna a gidana, kaga ko a office nake danaji marmarin gindi in dawo inci kayana in koma office….”  Zuwa yanzu Zaks ya farawa Aeezad kallon sabon mahaukaci.”Inaga bayan tsunduma dakayi a soyayyar mommy,ka tsunduma a kogin mahaukata…” zaks ya fadi a ransa domin mgnr bazata fad’o a zahiri ba, gabaki daya ya fuskanci tunanin dadih kawai Aeezad keyi baya tunanin tashin hankalin dayake gabansa. “Yaza kayi da na’eema da Big problem hajiya mommy, kwara daddy ma nashi me sauki ne, daddy beda damuwa, kawai dmwarsa hajiya mommy… aunty hafsat ma ne sauki ce , big hajiya kam inta samu baccin mgna ta mutu,,,,, ta ina zaka fuskancesu hajiya mommy da na’eema mgnr nan da Girma, wallahi akwai damuwa sosai a gaba.” Zaks  ya tunasar da Aeezad abinda ya mance. Tabe baki Aeezad yayi shi Yama mance da wata na’eema balle wata hajiya mommy. “ Kai kake wani tunasu, ni wlhi in ina ganin mommy kowa na duniya mantasa nakeyi, tashin hankalinsu da wasu matsalolinsu, sun Kai matsalolin San da nakewa Mommy ne, ni wlhi aduniyar nan tashin hankalin  ko matsifar dazan shiga  daze Kai girman san da nakema Aunty nabeelah, kuma ni ina ruwana ana sallahmata asibiti zan gayawa daddy ya gayawa hajiya mommy ita kuma ta gayawa Na’eema uwar yawo, ubangiji ya rufamin asiri daya bani Aunty nabeelah, aini Tini ma an sallamani kawai insha Allahu…” Zaks ya zaro ido jin uwar haukar da Aeezad ze tafka, mutum me hankali da hangen nesa so ya maidasa me hangen nesa a kusa , gabaki daya bashi da hankali ma yanzu.”wlhi aboki karka fara gayawa kowa wannan mgnr musammanma Hajiya mommy…domin tsaf nasan zata iya Kashe aunty nabeelah, a haka ma ta tsanesa ina maga ta fahimci kai santa kakeyi, harma ka Aureta, ai abun baze shafi kowa ba se aunty nabeelah kwara Kai Taka me sauki ce …” Aeezad yayi shiru yana sauraren Zaks shifa Sam Yama mance akwai matsala a gabansa se yanzu da Zaks ya kara fahimtar dashi ya tuna, shifa inde yana ganin mommy toh mgna ta kare, kunsan yaran masu kudi shi kawai abinda yakeso shi yakeso kawai ba ruwansa da wani matsala. “Uhm gaskiya  ni inde  akwai mommy toh a tada yaki ma ba ruwana,,,, yanzu kawai so nakeyi naci gindi ni ko kadan ne nad’ansa kaciyata ciki wlhi jinya biyu nakeyi gata bukatar mommy itace first sannan se jinyar wannan hannun…” Zaks ya sheke da dariya daman shi in kanaso kaga dariyarsa to ace maganar batsa akayi.  “Aboki kawai Kaci ko a nan asibitin ne kabi dare …” Zaks ya fadi yana yar dariya. Aeezad yayi tsuki yace “Ta Ina zanbi dare Aunty hafsat ta fara samin ido, ai inde aunty hafsat na nan ba halin inci gindi wallahi, yanzu fa daka shigo tsareni tayi tana tambayata wai meye tsakanina da mommy, kasan duk dare senaje falo a falo mommy ke kwana yanzu, inaga Aunty hafsat ta kamanine…” Zaks ya amshe da “Kagani kou,? Tin yanzu an samu matsala, Danma Allah yasa ita aunty hafsat ba matsala bace da ita kila ma ba Lallai wani yaji ba,,,” Aeezad yace “toni ina ruwana da aji ko kar aji, nifa bari in gaya maka gaskiya aboki , abinda nakeji a kan mommy ko ban aureta ba wlhi dole senaci gindinta, shiyasa nayi sauri na aureta , dan kar in cita ba Aure ta tsaneni kuma ko ba Auren nacita nasan dole ne sena Aureta daga baya…” Zaks yayi Jim kana yace “Amma kasan aboki yanzu daka cita zaka samu sassaucin abinda kakeji a zuciyarka …” Aeezad ya tashi zaune hadi dacewa “Kace wlhi? Kana nufin ynzu da nayi making love da ita wannan azabar na santa da nakeji a raina zan samu sassauci?” Zaks ya daga masa Kai alamar tabbatarwa hadi dacewa “Kwarai ma kuwa wlhi tini zaka samu sassaucin komi aboki…” Aeezad ya jinjina kai cikin rashin yadda “ kai kanada hankali kuwa kasan me nakeji a kan mommy kuwa? Wallahi inna ganta ji nake kmr wani abu na jana, kai ji nake in ban ganta ba kuma kamar zan hauka, kai nifa da nayi rashin ganinta na 1second  kwara kawai in bude ido in ganni na rasu, a kan in kalleta kawai zan iya bada komi nawa dana mallaka wlhi, da ace duniya zatasan me nakeji kan mommy na tabbatar se an bani lambar yabo na daya a fagen soyayya da ba a taba samun irinsa ba a duniya….” Zaks ya sauke gwauron numfashi yana me  kallon gogan yace “Wai! Aboki aikai abun ya kamaka ne over , Ina gani ai yadda inka ganta kake wani Zillow kmr zaka shige jikinta,,,gaskiy ko majnon na tarihi inaga ka fishi shiga tarko,…”tsuki Aeezad yaja hadi da komawa ya kwanta yana fadin “ wallahi na fishi shiga Tarko , Kai kaji me  nakeji ne kmr zan fasa ihu sbda so na zama kmr wa-wa, ni da kaina Ina bawa kaina mamaki… tunaninta yafimin ciwonnan da yake jikina sani a damuwa, In kaga nayi bacci wlhi sede in alluroti akamin ….” “Kade dinga sassautawa kanka aboki…” Zaks ya amshe mgnr wannan Karan cikin sanyin tausayin Aeezad din. “Bazaka gane ba…” Aeezad ya fadi yana murmushi kawai, shi kadai yasan me yakeji ko maganarta akeyi se tsigar jikinsa ta tashi na zallar SO hadi da dumbin shaawah. “Hakane, Ubangiji de shi yasan dalilin wannan hadin, Allah yasa Alkhairi…” Cewar zaks. Aeezad ya amshe da Amin ya Rabbih. “Aboki ya mgnr Alhajinnan saurayin mommy y sake zuwa…” Aeezad yayi guntun tsuki yace “ Tini nasa tsaro karma wanda ya kara packing car a wajen asibitin , sannan bame zuwa gurina se an sanar Dani inba ku masu irin lambobin motata ba, ita kuma nace wlhi inta kara zuwa bakin get sena mata abinda batayi zato ba,,,” “Tab! Ai mommy ta kiyaye, Tasha Mari, ai marinnan har nutsuwa yasa mata, dole tabi abinda kace…” Cewar zaks. “Iya Mari kawai bakaga yadda tayi la’asar ba,  tabbas ta fara tsorona,,Dan yanzu bata wata rashin kunya sede roko, amma fa inashan harara kai kace ldanuwanta  zasu fad’o kasa ne…” Zaks ya amshe da dariya shima Aeezad din dariyar yayi. “ ka gama da mommy dole kasha harara… kiri-kiri ba yadda zatayi ka Aureta…” Aeezad ya amshe da “Tagama Dani de, ganinan kiri-kiri ba yadda zanyi ta mallake zuciyata…” “ ni shaidane…” Zaks ya fadi yana kwashewa da dariya. Ranar haka suka wuni suna hira, hirar kaf a kan Aunty nabeelah ce sbda tafima Aeezad dadinji,. Se dare Zaks ya tafi, daze tafi ne yake shaidawa Aeezad Esther ta kirasa tana kuka, ita batasan meya faru ba sbda da abun ya faru da Aeezad ita batama kasar da wani saurayinta. se jiya tadawo to a jiyan tasamu labari  kuma ta kira Zaks ta shaida masa zatazo a jiyan Zaks yace aah, ta bari ya tambayi Aeezad. “Mtwssss dallah kar tazo, tazo tamin uwarta…” Aeezad ya fadi hakan. Zaks ya zaro ido cikin mamaki yace “ gaskiya ka kamu abokina, yanzu Esther kake zagi yau,,,ita mafa kasota kmr hauka, Kaci yarinyarnan yafi sau Dari biyar a dare daya, aboki kai ka wawuke yarinyarnan fa, ai wannan ka gama zurfafa musu yarinya…” Aeezad ya tabe baki yace “Ai bani nace ta wanke gindin ta kawomin har gidana ba…kaga lefina…” Zaks ya amshe da “Ina, ai kaci rabanka…yanzu ince mata kar tazo?” “In tazo uwarta zatamin…wlhi kar tazomin nan, ko san ganinta banayi , zinar da nayi da ita a baya ma bansan tuna zunubin data sani na dauka da ita. “ CewarAeezad. Zaks ya amshe da “An gama sir bazata zoba…” daga haka sukayi sallahma Zaks ya fice a dakin ya iso falon yayima Aunty nabeelah da big hajiya da aunty hafsat sallahma ya wuce. After 4days gabaki daya Aeezad yadena zuwana Aunty nabeelah falon , duk yadda ya kaiga Jin jarabarsa ya danne,. Aunty nabeelah ta saki jikinta a kwanakin har baccinta takeyi yanzu cikin kwanciyar hankali, kullum cikin tunani-tunani take ya makomar Aurensu take ita dashi, ita da kanta tasan Aurensu ya dauru, amma taki bari wani bangaren zuciyarta ya aminta da hakan, kawai hanya take nema taje kasarsu gabaki daya ma ta gaji wlhi da zaman asibitin badan komi ba sedan Aeezad din ita ba San ganinsa takeyi ba. A haka suka kwashi sati daya, kawai daya ganta ko yayane seya gaya mata wata kalma ta soyayya da dole ma ta ratsata.  A kullum yana fita ya d’an zazzagayo da yammaci, seya dawo zuwa karfe shida haka. Yau shida Zaks sukayi zagayen cikin asibitin kawai yanayin hkn ne sbda yaji dadin kafafuwansa hadi da motsa jininsa,. Suna zagayen suna yar hira zancen gizo baya wuce na kok’i hirar de da aka Saba kuma wadda tafi ko wacce dadih wato hirar aunty nabeelah . Karfe shida  suka nufo ciki, Aeezad ne ya fara sako Kai cikin falon, yayinda yad’an ma Zaks nisa, sbda shi mutum ne ne sauri. dai-dai nabeelah ta fito daga toilet , Aeezad ya sako kai ,  ya kuro mata ido har wani gwalesu yayi, dagani yasan wanka ta fito , kirjinta daure da d’an karamin towel peach wanda da kyar ya wuce duwaiwukanta be rufe cinyoyinta ba, gabaki daya cinyoyinta a waje suke, Aeezad ya tsurawa cinyoyinta wani irin kallon jaraba, ba karamin kyau cinyoyin nata ke dasu ba, a duniya be taba gsnin santala-santala din cinyoyi masu kyaun nata ba, farare ne  tass, dagani ko kud’a be taba touching dinsu ba, se sheki sukeyi kmr tarwatsa, a ido ma se zallar tsantsi kawai suke zubawa, ya kalli har kasan yatsun kafarta, zuwa kirjinta zundum-zundum dinnan kmr gwanda, duk sunbi sun bulluko kmr zasu faso towel din. Cikin hanzari ya dawo da dubansa kan cikakkun hips dinta sune be  kallah sosai ba, idanuwansa sunfi karkata a kan kallon nonuwa duk yabi sansu a jikinta. Wani mugun yawu ya hadiye na zallar jaraba, duk a cikin seconds ya kare mata kallon. Ya tsure kyakyawar fuskarta da dara-daran idanuwansa, yayinda sumar kannan tata ta sakesu suka barbazo kafad’arta. Wani mugun yawu ya hadiye kutt ya sauke gwauron ajiyar zuciya. Juyawa nabeelah tayi da sauri zata koma toilet din, yayi hanzarin dakatar da ita dacewa. “Tsaya kiji mommy, inaso muyi mgna serious bata wasa ba, yau ba wasa a lamarin…” dakatawa tayi ba tare data juyo ba, hannunta na kan handle din bude toilet din, yadda yayi mgnr taji seriously a cikin muryarsa hkn ne yasata ta dakata sannan ta fuskanci 2days ya rage iskanci, dukda de t fuskanci irin kallon da yayi mata na maita yanzu. Zaks kam tini yazo ze sako Kai yaga match din dake faruwa dan haka yayi hanzarin juyawa ya koma daga waje. Aeezad ya tsure duwaiwukanta da idanuwa, be taba ganinta da towel ba a rayuwarsa se yau , nan take gindinsa ya tashi zumbur, wani mugun yawu ya fito daga Cikin bakinsa, yayi hanzarin gogesa da hannunsa, gabaki daya duk yabi ya rikice nan take kmr tsohon zakin dawan Daya jima bega abinci ba se yau yagani. “Aiko dole in shiga farauta…” ya fadi a zuciyarsa yayinda wani abu ke fusgarsa kmr kawai ya afka mata, shi wlhi made yau ya haukace kawai. Jin yayi mgna yayi shiru kuma yasa nabeelah cewa “Inajinka kayi mgnrka…” cikin hansari yayi gyaran muryarsa wadda ta narke sbda jaraba ya nemo control nan take. “Yawwa mommy ai kince baki sona ke kinfison wannan saurayin naki Sadi yake  kou?” Jin abinda yace yasata saurin juyowa , Allah yasani Tana kaunar alhaji sadi. “A,,…”Aeezad yayi murmushin dole kalmar ta A din datace ba karamin haushi ya bashi ba amma ya danne ya tsure kirjinta da ido ya kuma hadiyar yawu ya kuma hadiyewa sauba adadi ya gwale kafafuwansa ba tare data ankare ba, burarsa ta gama mikewa yaga kaya, shi gani yake fa a rayuwarnan be taba ma ganin mace ba se yau , ada maza yake gani ba mata ba. “Toh ina zuwa… ynzu zamuyi mgna ta fahimta…” dadih ya rufe aunty nabeelah sbda zancen Alhaji Sadi da Aeezad yayi, tace toh. Byn Aeezad yy mgnr ya juya ya kulle kofar shigowa falon, ya isa kofar dazata kai mutum dakinsa na jinya, ya kulle kofar da mukulli duk nabeelah na kallansa nan tashiga tunanin to meyasa ze kulle kofofi. Ya juyo hadi da nufo inda take yace “Yawwa zakiga na kulle kofofi saboda mgnr na bukatar sirri banso wani yaji mutumcinki ya zube…” duk kalma daya biyu se Aeezad ya hadiye yawon zallar jarabar shaawah, riga da wando ne a jikinsa irin na hutunnan tabbas da nabeelah ta kula dole zataga irin mikewar da Azzakarinsa yayi, ne taba mikewar da yayi kmr yau ba . “Ina jinka…” cewar nabeelah. Aeezad ya sake hadiyar yawunsa da yake a tsinke, out of control yace “Ko zaki cire towel din jikinki se nafijin dadihn gaya miki mgnr …”  nabeelah ta zaro idanuwa hadi dacewa “Ina ruwan mgnr ka da towel din jikina dan iska!” Cikin hanzari yace “Au sorry bansanma na fadi ba, matsala ce dani …amma de …kinajina..” ya karashe mgna de ba burki kmr ana masa Alluro. “Inajinka…” nabeelah ta fadi Tana gallara masa harara. “Mommy ko zaki bani Nono nasha ne dan Allah…” ya sake barota cikin fitar hayyaci idanuwansa na kan nonon da yake hangosu ta cikin towel, shi kansa fa besan maganganun na subuce kasa ba. “Bansan iskanci, wlhi zan shige toilet in ba mgnr Arziki zaka minba,,,” nabeelah ta fadi cikin tsare gida. Aeezad ya kara bude kafafuwansa ya kai hannu ya rike Azzakarinsa daya mike sosai. Nabeelah ta kalli yadda ya rike gabansa , nan ta tabbatar iskanci ne kawai ke damunsa. Ta juya zata nufa Cikin toilet din harta budesa Aeezad yayi hanzarin Cewa “Yawwa mommy kindesan akwai Aurena a kanki kou? Toh kawai zan sawake miki kije ki auri wanda kkeso tinda bakya sona ai kinga ba a dole,,,” Jin mgnr dayayi yasake Hana nabeelah shiga toilet din ta kullu toilet din ta juyo ta kuresa da ido tanaso ta tabbatar shi yayi mgnr nan, farin ciki ya bayyana kan fuskarta. “Zan maidaki matsayin da kk mommy, Nima na hkra na cirewa raina ke..” Cewar Aeezad dake mgna yana bin ko ina nata da ido, duk ya kosa ya ganta zindir se dukawa yakeyi kmr mahaukaci kawai so yakeyi yaga gindinta, abunfa yayi Kamari ya wuce yaga nono gindi yakeso ya gani. Nabeelah dadih ya rufeta se hasasowa takeyi gata ta Auri Alhaji sadi Tana kallansa yanata tsugunne tsugunne Sam batasha gindinta yakeso yagani ba ita a zatonta ko ya gaji ne yaketa duke duke. “Toh yanzu zaka sake ni ko? Nagode yarona Allah ya maka albarka, kaima ka fahimci be halatta Aure na da Kai ba kou?” Nabeelah ta fadi da muryar data saba masa mgna wadda ya jima beji irinta a gunta ba matsifa ke hadasa da ita tinda ya afka santa. Murmushin gefen kumatu Aeezad yayi ya kamo labbansa na kasa ya tsotsa, ya dawo ya kamo Dayan leben nasa na sama ya tsotsa kana yace “Kwarai kuwa mommy …ai ke daman size din wannan sadin ne…” ya karashe mgnr yana me mata kallon mara wayau , ashe rashin kunya ne kawai ke dawainiya da ita da matsifa amma bata da wayau. Murna ta lullube nabeelah.  “Yanzu zan rubuta miki takadda…kimin alfarmar daya pls mommy tinda kinga Nima ai nayi miki kokari kou?” Aeezad yayi mgnr da kalamansa na yaudara nabeelah Sam bata fahimta ba abinda da brain din mace duk girmanta yanzu namiji ze juya mata lissafi. “Ina jinka…” Cewar nabeelah data kuresa da ido ta fahimci de duk beda sukuni ya kasa tsaye ya kasa duke se yayi can yayi nan kmr wanda ruwan zafi ya zubewa a jiki. “Yawwa mommy na, dan Allah yaude daya ki bani nono nasha kafin in rubuta Miki takaddar, ni ko toilet ne semu shiga ki fiddo nonon guda daya ma kisamin a bakina dan Allah da Annabi SAW mommy kar kice aah pls…in kkmn hk na yanzu kawai second biyu yayi yawa zansha se in kyaleki, I promise bazan kara miki wata mgna ta soyayya ba, Allah na tuba ina ni ina kema mommy zuciyaya ce kawai ta zalinceni amma yanzu na fahimci dai-dai… sannan nonon nan dana shashi mommy wlhi ba gayawa kowa zanyi ba pls, inasha se in dan taba Dayan pls….” Ya karashe mgnr yana zubewa kan guiwowinsa ya hada hannu biyu alamar roko se hadiyar yawu yakeyi yayinda wani yawun ke fitowa ta gefen bakinsa yana gogewa, be tabajin  abinda  yakeji  Yanzu na jaraba ba a kanta.

💖🐝NAMIJIN ZUMA🐝PAID PAGE 25💖 *this book is only 1k 08101626484

Wani banzan kallo ta watsa masa, Jin klmnsa na hauka, ita ko karan hauka ya cijeta ta bude Nono ta basa, yama maidata yar iska, ta kula made bashi da hankali yau haukarsa  ta zarce ta kullum. bakinta dayasha , yasa  mata tsanar kanta da kanta, Ina maga ta basa nono, , shine namiji na farko daya fara sha mata baki a duniya, kuma d’anda ta raina da hannunta, haihuwarsa ce kawai batayi ba a duniya, tin daga ranar take kallon kanta asararriya . “Wai meyasa baka da hankali ne?
Wani  irin mara kunya ne Kai, bakajin komi in kanamin wannan kalaman? Kmr uwa nake gareka fa, kar iskanci ya rufe maka ido ka mance matsayina gareka Aeezad….” Wani mugun yawu ya sake hadiyewa, yayinda towel din jikinta yaga yana niyar faduwa  tayi hanzarin riko towel shi kuma idanuwansa na kai ya dau salallami a rikice kmr sabon haukar kamu “Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un! Nono! Nonuwaaaahhhh! Bari kiji Wlhi mommy Inada hankali, kawai tsungulina akeyi tako ina, ki temakamin dan Allah, wannan abun bameji na gaya miki, ko durinki naci,,, wlhi bameji…. Pls mommy ko zaki tashi muje toilet ma kawai mommy, mu gana a can inaso in baki labari dan Allah…..Wayyohhh Allah na mamana, dan Allah ki amince, kindesan banda uwa banda uba,,,kece komi nawa,,,,” ya shiga sambatun hauka ganin da wuya ta amince  duk wannan bata lokacin da yayi yana tsarata, shi kuma wlhi yau ko ta amince ko karta amince seyasha nonon nan dasuka dade suna kashe masa rayuwa. Nabeelah ta tsuresa da ido ganinsa take a mahaukaci se hadiye hadiyen yawu yakeyi, ga uwar sukuburusu yana mata. “Baka da  hankali amma yau kwata-kwata kou? ka tashi ka bar falon nan pls,,,” ta fadi Tana mikewa ta dauki hijjabinta dake kan kujera zatasa yayi hanzarin mikewa hadi da kwace hijjabin, ya wurgar ta juyo zata watsa masa Mari sbda iskancin nasa ya fara yawa kawai setasha hawaye a kan kuncinsa, nan take taji saukar hawayen har cikin zuciyarta. Yaci gaba da matsar kwallah ji yakeyi kmr ze mace yau dinnan . “Haba mommy, this is the first time dana fara rokonki Alfarma amma kin Kasamin …pls  Mena miki  dan Allah? Koso kkyi na mutu dan Allah, bani da wanda zemin komi naji dadih, a rayuwarnan bame sona…haba mommy…. Wlhi burana ma kaunarki takeyi…” Ya fadi yana zubewa kasan carpet din tsakiyar falon, ya kwanta, ya kuma fashewa da kuka hadi da dafe saitin zuciyarsa ya fara tarin karya yana juya ido kmr me shirin muguwar gaske.   A matukar rude nabeelah ta tsugunno kansa, hnklinta ya tashi ganin yana kakari, koda yake bata mata rai har yanzu bata Dena masa San da take masa ba na wadda ta rainesa San da take masa yana tattare da shakuwa, duk duniya uwarta ce kawai takewa San dayafi wanda ta kema Aeezad. “Aeezad Meya faru? Meye haka karka mutu pls…” ta fadi Tana tallabo kansa kan cinyarta a matukar gigice take mgna muryarta ma Sam bata fita, nan take randa yan ta’adda suka far masa ya fado mata rai, wato ranar data  mammaresannan, da ace an kashesa tabbas da tuni itama seta mutu, tausansa ya lullubeta, Gashi kuma daman beda lafiya ma. Aeezad kam ganin ta rude ya kuma narkewa kmr ze shide, se kyallara ido yakeyi yana kallonta ba tare data gani ba. Mikewa tayi a rude Tana fadin bari  in kira  su Aunty hafsat a kira doctor …” Aeezad yayi hanzarin jawo towel din jikinta ba tare data ankare ba kawai se ganin towel din jikinta tayi a kasa, ta zamana zindir babu komi a jikinta,. Tini Aeezad ya tashi zaune ganin wannan albarkatun dadihn duniya a bayyane a zahirn Allah ta’alah, kayan shaani kayan Arziki,  nonowanta yafi kurewa  kallo,.”wayyohhh kayan dadih…” ya fadi yayinda dayake  tsure lantsa-lantsan din nonuwanta da ido , kyaunsu ya shahara be taba tsammanin haka suke a zahiri ba, a yau skin  yake kallonta, nonuwanta kmr zasu fashe gasu farare tass yayinda kaciyar nononta yazamana red ne shi ba baki ba, irin de kmr red-red kmr kaciyar nonon turawa. Jiki na rawa nabeelah ta tsugunno domin ta dauki towel din jikinta ina, tini Aeezad da yawunsa yariga ya gama kwararo wa daga bakinsa zuwa gaban rigarsa. Ya dauke towel din datake kokarin dauka, ya mike tsaye dashi nabeelah ta rasa yazatayi, se yanzu ta fahimci ashe yaudararta yayi lafiyarsa kalau, jikinta na rawa ta tsugunna ta lullube jikinta, ta dago ta kallesa, yana tsaye se bin ko ina yakeyi a jikinta da ido, yana zubar da yawu kmr maye yaga nama, ya zubowa manyan duwaiwukanta idanuwa,besan maitarsa ta shahara ba se yau, girman hips dinta ya shahara, ashe Kaya na rage mata kyau, gabaki daya tafi kyau a haka bata da kyau Sam cikin kaya, tafi kyau tsirara. Ssssshhhhhhh!!! Mommy you are beautiful…Ga nonowa, ga duwaiwuka….“ Aeezad ya fadi yayinda yake rike da kaciyarsa dake masa barazanar fashewa, har wani zafi take masa, duya gaji ma da wandon dake jikinsa.  Wad’ansu irin hawaye ne masu zafi suka wanke mata kumatuna, ta rasa yazatayi, wai yau ita nabeelah itace tsugunne tsirara ba kaya a gaban d’ana miji, d’ana mijinma wanda ta raina da hannunta duk duniya babu wanda take  Ganin kankantarsa kmr shi. Ta kalli hijjabinta dake kan kujera ya mata nisa sbda in zata daukesa dole seta mike tsaye, ta dago ta kallesa yayinda yake tsaye se zagayeta yakeyi yana kare mata kallo, ta rufe nonuwanta ruf gabaki daya taki bari yagani, zallar tulluwar duwaiwukanta kawai yaketa kallo, duwaiwukanta fararene Tass. “Ka yaudare ni ka ciremin towel ? Ni Aeezad? meyasa kamin hk dan Allah? Mena maka ka tsaneni haka?” Nabeelah ta fadi Tana meci gaba da kukanta, yayinda zuciyarta kmr ta fashe sbda azabar damuwa da tashin hankali da kunya  da take ciki se zufa kawai takeyi. Inaaaa ai Aeezad Sam ma besan me take cewa ba, se zagaye yakeyi kmr yana filin yaki, shi kadai yasan me yakeji a jinin jikinsa. “Ka bani towel diina, in suturta jikina dan Allah…” nabeelah  ta fadi Tana meci gaba da kukanta Kai kace kasheta zeyi.  A wannan karanma sam bejitaba, yadega tanata kwallah Gashi tabi ta  rufe masa nonuwan be gani shi kuma yanaso yagani, duk yabi ya daburce se leken nonuwanta yakeyi kmr zautacce, ya leka nono ya dawo ya leka gindinta dake lullube da Gashi, tanasan gashin gabanta shiyasa bata shelving da wuri . Fusgota yayi ta mike tsaye ba tare data shirya ba, ya rikota da karfin da bata isa  ta kwace kanta  ba, tayi yunkurin kwacewar sam ta kasa hakan, takai masa cizo ina aiko zafinsa bayaji, ya isa da ita jikin bango kmr mahaukaci, ya kamo bakinta ya Danna cikin nasa bakin Kai kace shine shugaban mayu sbda yadda ya kaima bakin nata wawura…, dole ya riko harshenta ya fara tsotso kmr tsohon maye…yayinda nonuwanta ke touching dinsa, gabaki daya ya gama rudewa ya bar duniyar nan ma tin a ganin jikinta me azabar diri dayayi. Wani irin zuqaaa ya kema bakinta tamkar zeyi hauka, gabaki daya yayi loosing control se gogar jikinsa yakeyi da manya-manyan nonuwanta dasuke a tsaye kmr gwanda, irin zunduma zunduma din nonuwannan ne masu kyaun gani lantsan, tinjim. Shan da yakema bakinta sam bana wasa bane, se kokarin kwace kanta takeyi amma sam ta Gaza hakan, kawai seji tayi ya damkar mata saitin kaciyar nononta na dama. “Subhanallahi !” Ta fadi  da bakinta ke Cikin nasa amma dole seda ta fadi hakan, har cikin tsakiyar kanta seda ya amsa, nan take durinta ya feso wani Mugun ruwa, jikinta yayi tubus kafin aje ko ina, ta saki ragamar wushiryar dadih, ta sakar masa nauyinta duka. A hankali ya matsa kaciyar nononta , ta kuma zabura kmr zata ruga a guje amma ina ba damar hakan ya rike bakinta gam cikin nasa, ta rasa yazatayi da rayuwarta, gabaki daya ya gama kunnata, ita kanta batasan inane weak point dinta ba se yau, yana taba mata kaciyar nononta taji wani yanayi da tinda uwarta ta kawota duniya bata tabajin irin yanayinba, dadih, kai har uwar dadih da ubansa taji yay. da ace bakinta baya cikin nasa tabbas dase ta fasa ihu. Ya cire hannunsa a kan kaciyar nononta, ya shafi nonon duka, ya matsaaaa! wani irin mugun laushi yaji a cikin hannunsa, nonuwan manya ne over,  yakai ma nonon wani irin danka nan yaji ya cika masa tafin hannu harma yama tafin hannun nasa yawa. Da ita dashi dukkaninsu suka sauke ajiyar zuciya me mugun nauyi, se gurnani yakeyi wanda be taba irinsaba se yau, Kai kace burarsa na cikin ramin gindi, duk yabi ya rikice ya rude, tako ina jikinsa rawa yakeyi, ga bakinsa Cikin nata, ga hannunsa me lafiya bisa kan nonuwanta daya jima yana mafarkin tabasu, tabata yakeyi bawai cinta ba amma be tabajin dadin da yakeji a kan wata mace ba se ba se yau yaji a kanta,. A zuciyarsa yaji inama yanada lafiyar Dayan hannu, da dole seya tumbula duka nonuwanta da hannayensa biyu. Se gurnani yakeyi yana kiran dadih dadih a cikin gurnanin. Se matsar mata Nono yakeyi kamar yana matsar kayan wanki, wani irin zafi da dadih se ratsata yakeyi, a duniya yau namiji ya fara taba mata nono, duk yabi ya birkita mata brain ya kid’imata tako ina. Ya matsifar iya matsar nonuwa. Seda yayi 20mt bakinsa na Cikin nata yayinda nononta na hannunsa ya tumbula wannan ya dawo ya tumbula wancan, ya rasa wanne ma ze matsa, duk wanda ya luguiguita seyaji matsifar dadih kmr ze mutu. A hnkli ya zare bakinsa dake Cikin nata, yayinda harshenta ya matukar tsotso a gurinsa , ya zubama face dinta ido, yaga se kakkarwa takeyi kmr me zazzabi tsabar dadih ne kawai ya ratsata, sabon yanayi na ratsa jikinta. Tini ya fuskanci duk dadih ne, idanuwanta kulle suke gam, gani takeyi kmr inta budesu zata denajin dadihn da takeji shaf tama mance Aeezad ne ke tabata itade Gatanan kmr Tana duniya kmr bata duniya. Ya Kure Tinjim-tinjim din nonuwanta da ido, se scanning sukeyi har wani tsini kan kaciyar nononta  ya karayi  tanada manyan nipples yayinda nipples dinta red ne kmr irin na jikin turawa, tinda uwarsa ta haifesa be taba ganin kaciyar nonon red ba se yau, gasu da mugun kyau. “Ssssshhhhhh!!!! Wassshhhhhhhhhhh!!!!!kaciyatahhhh!! Nonoooooo!” Ya fadi yana dafe kaciyar burarsa data gama kumbura kawai rami yakeso ya dannata yaji ddh. Sam nabeelah bata jisa ba, se bankaro masa kirjin takeyi yayinda takeji kmr har yanzu hannunsa na Kai yana luguigutar mata nonuwan daman tini sun isheta kawai so takeyi a matsar mata su , aiko yau sunsha matsa nonuwanta iya matsa. Bata kuma ankarewa ba taji kaciyar nononta na dama a cikin bakinsa ya shiga lashe mata shi da harshensa, ta fasa ihu. “Wayyohhh mamana! Zaka kasheni! Ina zaka kaini!!!! Wayyohhhhh rainahhhhhhhh!!!” Ta dafe kansa da karfi yayinda ta kuma Danno masa kaciyar nononta Cikin bakinsa. Durinta ya kuma zubo water,. Wani dadin be gama ratsata ba taji ya tinjima kan kaciyar nononta cikin  bakinsa  duka ya shiga tsotso, yana tsotso yana matsosa kmr ze tsigesa gabaki daya baya hayyacinsa, besanma ina control dinsa take ba, gabansa ya masa kabe-kabe. Se zuqar mata nono yakeyi yana luguiguitarsa. Tini kafin Aunty nabeelah ta ankare wani siririn hawaye ya wanke mata fuska. Aeezad yasha Nono fin tunanin me karatu gabaki daya haushinsu dayake ransa seda ya hucesa tass ya sha wancan ya dawo yasha wannan, Tini mommy fa tayi losing control se jujjuya Kai kawai takeyi, Aeezad ya kaita duniyar da batasanma taje ba. A hankali ya isar da hannunsa kasanta, ya shafo sumar saman mararta ta sake zabura, ya mata wani irin gigitaccen shafa ta saki wata siririyar kara. “Wayyohhh zakaaaaa….zaka….zaka….sani….na…mutu…..! Wayyohhh….ummahnah! Wayyyohhhhh yan garinku!” Ta fadi yayinda muryarta ke rawa, gabaki daya ta sakar masa ragamar rayuwarta. A hankali ya isar da hannunsa kan jikakke kuma tsukakken gindinta wanda yayi sharaf, ya saki nishi itama ta saki nishi, a wannan Karan duka idanuwanta suka saki kwallar dadih, ta kasa bude idanuwanta kawai se shawagi takeyi a sararin samaniya tamkar tsuntsuwa. Gwale durinta yayi da hannunsa, ya shafi saitin kofar farjinta dai-dai saitin kamfanin dadin. “Shikenan…..wlhi..,.na…..mutu…. Naaa….idasaaaaaa!!!” Ta fadi Tana wani Zillow yayinda har yanzu se zuqee mata kaciyar nono yakeyi,Kai kace wani abu yake zuqa a ciki, Kai ko wani abu yake zuqaa a ciki yaci ace ya gama zuqesa.  “mommy gindi….! Ya jike….durinki…”  Aeezad ya saki nononta ya fadi hakan Cikin gigita, idanuwannan nasa sunyi jajawur kmr jan gauta, yayinda tsantsin ruwan kofar gindinta dayake shafowa se kwasarsa yakeyi, burarsa ta kuma mikewa se harbin iska takeyi kmr taci babu, ita kanta burar ta fita a hayyacinta sbda taji dumin mahadi. “Wlhi durinki ze dadih….kmr nasa
Bura na miki gwatsoooooooo….” Aeezad ya sake fadi Cikin sambatu se kare mata kallo kawai yakeyi yayinda sama sama take jinsa, se shafo mata kofar martabarta yakeyi,. Isar da hannunsa yayi saitin kaciyar belinta ya murzasa a hankali a hankali,. Ta zabura ta RIKO masa hannu. Ya kwace hannunsa ya kuma shafar kaciyar farjinta, ya shafosa sau goma a lokaci daya. Ta jujjjuya kai ta jijjiga jikinta yayinda nononta suka girgiza, dadih na azabar matsifar jaraba ya ratsata Tabbas dadih na iya kasheta yau. “Na….Mutu…..na mutu…..wlhi….wlhi,,,,,ka kasheniiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiii!!!! Ka tabomin gindiiinahhhhh!!!”  Ta karashe da kuwwa hadi da makyarkyata ya cafkar mata kaciyar nono da baki, bata ankare ba taji wani ruwa ya fita a farjinta, yayinda taji wani dillll-dillll, ta saki kuwwwa, durinta yashiga numfarfashi. “Wayy ….wayyy….wayyyy…..wayyyyyyyyyyyy!!!!!!!!!!! Dadihhhhhhhhhhhhhhhhhh!!!!!!!!!!!!!!!!!!!wallahi.,….na ….mutu……ammahnahhhhhhhhhhhhhhh!!!!!!!!!!!!!!!!!waniiii….abuuuuu…yaaaaaa….dannooooooo…..wayyoooohhhhh durinaaaahhhhhhhhhh!! Gindinaaaahhhhhhh!!!! Ina mamanaaaaaaaa,,,,,,,,!!!!!!!””” Ta rarumosa jikinta, takai masa wata iriyar muguwar runguma da tsananin karfi, Tana fadin……”Ya fitooooooooo….wani Abuuuuuuu….Ya fitooooooooooooo!!!! Wayohhhhhh,,,,,, ka gama daniiiiiiiiii!!!! Dan Allah ina mamanaaaaaaaa!!!!!””” Ta sake cacumosa yayinda wani irin dadih yazo matsa tsakiyar kai, mararta ta amsa, nonuwanta suka kumburo. Ta shiga jero ajiyar zuciya sau biyar a lokaci daya jikinta yayi lagab yayi tubus, har yanzu hannunsa na kan belinta se shafo mata shi yakeyi, wani sabon dadih ya shiga ratsata. Har yanzu bata hayyacinta. A hnkli kawai  ya sungumeta da hannunsa daya, be direta ko ina ba se a kan kujerar 2ctr, se yanzu ta bude narkakkun idanuwanta dasukasha kwallar dadih dana azabar luguigutar nonuwanta dayayi, Tasha kwalla ainun harta  gaji. Ya shafo nononta, ya fisgo kaciyar nonon daya, at one time. ya zame wandon jikinsa kmr mahaukaci ko gani beyi kawai Nono da duri ne a mine dinsa. Yana cire wandonsa shimfidediyar burarsa ta bayyana a zahiri, yayinda nabeelah tayi ido biyu da zungureriyar burarsa, nan take tadawo hayyacinta, ta dauke  numfashi na wasu yan dakiku, ta zaro idanuwa waje sbda girman burar data gani ga tsayi ga kauri, Sam batasha girmanta ya kai haka ba, ta kalli burar ta dawo ta kalli tsintsiyar hannunta kaurin burar yafi kaurin tsintsiyar hannunta. Ta kalli fuskarsa yayinda tsoro ke kan fuskarta. “Budemin gindi in shiga mommy, kinga ke kin kawo ni ban kawo ba….” Ya fadi ya kokarin gwale mata duri ya hau, tayi hanzarin dakatar dashi, ta matsa a tsorace ya sake biyota, ya rikota gam da hannunsa daya. “Dan Allah karka ketamin haddi….” Ta fadi yayinda ta hadiye wani Mugun yawu na zallar tashin hankali, ta tsure kan kaciyarsa da ido yayi wani irin jajawur. “ Gaskiya toh ko nononki na zungura mommy in kawo pls…burata zafi takemin….” ya fadi a kideme da kyar yake mgna shaawah ta gama shanyesa tass, se nishi yakeyi, dabadan karar TV dake cikin dakin dasu big hajiya da aunty  hafsat Tabbas da dole suji nishinsa amma ko iface-ifacensu  basu jiba hankalinsu nacan kan wani hausa film me dadih da akeyi A Arewa 24, basusan a falo ana nan ana hada wani film din dayafi wanda suke kallo ban mamaki ba. 
Matsawa nabeelah tayi jin yace ta hada masa  nono ya zungura burarsa, duk nadama mara iyaka ta rufeta, musammanma data kalli jikinta, taganta tsirara haihuwar uwarta, ta tunano yanayin data shiga kuma wai da aeezad yaro karami data raina, wani kololon bakin ciki ya cika mata makogaron zuciya. “Wlhi zan gwaleki nasa burana a durinki in baki hadamin nonuwanki na zungura burata a tsakiyarsu wlhi…” yayi mgnr yana kallon gashin daya kwanta luf saman gindinta, se sheki yakeyi kai kace oil dinsa akeyi , kmr gaban yara. Yakai hannu ya gwaleta da karfi ganin Tana bata masa lokaci se lullube jikinta takeyi da hannunta. Ganin ya gwaleta kuma ta tabbatar ze iya cinta dan hk cikin hanzari ta hade nonuwanta guri guda, Sam batasanma ya akayi ta iya ba kawai de ta hade nonuwanta yana nan daga tsaye ya kawo zundumemiyar burarsa ya soka a tsakiyar nonuwanta manya data hade masa su ,ya shiga zungurawa a tsakankanin nonuwan nata, yana gaba yana baya kmr yana Cikin gindi se numfarfashi yakeyi da nishi nishi da sambatu, yayindase Ambaliyo mata ruwa me yauki yakeyi na shaawah a kan nonuwanta, nan ruwa me yaukin dake ambaliya ya temaka masa gun zungurar tsakiyar nonuwan nata da kyau da kyau, wani dadih dabesan ma irinsa ba nata ratsashi, a iya nonuwanta dayake zungura burarsa yafi masa gindinayen daya tabaci a rayuwarsa dadih. Ya dafe duwawunsa da hannunsa daya se kara zunguro mata burarsa yakeyi, yayinda ta kulle idanuwanta gam, ko San kallon burarsa batayi tsoro take bata. “ zubo min yawunki kan Zakarina mommy….Sssshhhh……..nononki …. laushiiiii,,,, wayyohhhh kaciyata!!!!” Ya fadi cikin sambatu da sauri- da sauri yake magana
, dadih nata yawo a mahaifarsa zuwa tafin kafarsa  har zuwa Cikin kunnuwansa. “Zubomin yawunki ….Ssssssshhhhhhh!!!” Ya sake maimaita wa da karfi, cikin hanzari ta bude idanuwanta ta zuba masa yawunta, dai-dai ya sauka kan burarsa. “Yawunki dumi….nononki dumi….” Ya fadi a rude sbda wani dumi daya ratsashi na yawunta data zubo masa. Ya cire hannunsa a duwawunsa, ya shafi nononta na dama , ya koma ya shafi na hagu still burarsa na tsakiyar nonuwanta se zungurawa yakeyi. Ya daga Kai ya kalli saman  rufin falon, ya lumshe idanuwansa, wani tsinkakken yawu ya zubo masa daga bakinsa, ya kasa hadiyar yawunnma se sambatu yakeyi, shiga in be taba nono ba baya Jin dadih over. “Mommy….mommy….Wayyo…..nononki…nake…ciiiii!!!!!!! Mommy buraaaaaaahhhhhh! Mommy kaciyataaaaaaahhhhh!!!!!! Mommy katuwar bura na!!!!!!!! Wayyohhhhhh wayooohhhhh!!!!” Ya kara gudun zungurar da yakewa burarsa a tsakankanin nonuwan nata, ya shiga yi da sauri da sauri har yanzu be bar tattaba mata nonon da hannunsa ba, se fadi yake “Nono….nono….nono,,,,inacin…ramin …nono,,,,,,nonon nake tabawa….mommny,,,,,,Zakarina!!!! Zakarina!!! Zakarina!! Zakarina! Zakarinaaaahhhhhh!!!!! Mommy  matsemin da kyau….mommy kaciyataaaaaaa…matsemin kan dadihna , na cikin nonuwanki………mommmyyyyyyyuuuuuhhhhhhhhhhhhh!!!” Ya Kira sunanta da mugun karfi, ya zungura da karfi yakaima nononta wani irin matsa, ya kaima dayan wani irin matsaaa again, da karfi seda ta lumshe ido sbda wani irin zafin matsar nonon dayayi ya ratsata…. “Mommy kawowa zan…..mommyyyyyy…..Aunty…..J….a….r…u…m….a….t…a…. Buraaaaa! Buraaaahhhhh!! Buraaahhhh!!! Zakariiiiiiiiiiii!!!!!!!!! Nono…nonooooooooooooooooooooooooooooooo!! Mommnyn dadihhhhhh!!!! Kaciyaaaaaaaa!!!!” Ya fasa wani ihu me tattare da kakkarwa,  nan take ya wanke kirjinta har zuwa fuskarta da uban ruwan maniyyinsa , har gurin idanuwanta har  cikin bakinta seda Sperm dinsa ya shiga , kasancewar yanada Yawan ruwan maniyyi, sannan ya juma be zubarba dan haka da yawa ya zuwa, kusan ko ina a kirjinta zuwa dace dinta seda ya mata wankan tsarki da maniyyinsa, kan nonuwanta kam kmr a nan aka halicci ruwan maniyyin nasa.


*Masu fitarmin  da book Bakumin adalci ba Sam, ku duba whlr typing mana dan Allah a tausaya, masu karanta na sata a daure a siya dan Allah a temaka..mu bamu Allah ya isa amma de a duba lamarinnan*

Saadatubintuabdullahi 💖

Aeezad matsifa ne 😂tinda yagani yanaso shide dole seya d’ana. Ina godiya fans more comments pls , se in saki page ma ban shirya ba in ana comments…. Agains kar a manta Ina saida kayan gyaran kayan dadih, na raya sunnah a zage a nemi Aljannarh manyan mata.

Saadatubintuabdullahi 💖

💖🐝NAMIJIN ZUMA🐝PAID PAGE 26💖 *this book is only 1k 08101626484*

Bude  idanuwanta tayi cikin hanzari Jin maniyyinsa Cikin bakinta, da hanzari ta tofar da maniyyinnasa daya  shiga bakinta, ta kalli kan nonuwanta taga wai duk maniyyinsa ne, ta kallesa, kawai setaji wata muguwar kunya me  tattare da dana sani ta rufeta, wai yau maniyyin Aeezad ne a jikinta? Ta lumshe idanuwanta kusan na 1mnt kana ta bude. “Nayi asara….” Ta  fadi a zuciyarta gabaki daya ma ta rasa Ina zatasa kanta dan kunya, Aeezad daya kawo yana tsaye amma hannunsa na kan nononta se taba wancan yakeyi, ya dawo ya taba wannan, kaciyar nonuwanta  nashan matsa, wani zafi se ratsata  yakeyi, ta lumshe idanuwa ta bude bude a kan nonuwanta da yaketa matsawa, yashiga shafa mata sperm din daya zuba mata kan nonuwan a ko ina har kasan nononta, duk Tana kallansa, tama rasa yaza tayi da rayuwarta, seta fashe da kuka, na zallar bakin ciki da asarar rayuwarta ma datayi gabaki daya. Aeezad yayi murmushi, ba tare dayace komi ya karasa da hannunsa kan fuskarta, maniyyinsa dake kan fuskarta daga hancinta zuwa idanuwanta ya hade mata shi tass a fuskar tata. “Mommy kenan…gaskiya ke makira ce, in gama saki a duniyar dadih yanzu kuma ki fashe da kuka, bayan na sauke miki shaawarki da kika jima kina tarawa kenan, sannu kinji mommyna me nonuwa…” ya karashe yana kai bakinsa Kan nata ze lashi labbanta, ta buge masa fuska , kalamansa suka haifar mata dajin wata kunya me tsanani, tayi kasa da kanta yayinda kukanta ya karu. Aeezad ya tsaya ya zuba mata idanuwa, shi mamaki take basa, yanzu ta gama masa iface iface da bankaro kirji kuma wai bayan ya sauke mata shaawah ta Kama kuka dajin haushinsa. “Gaskiya mommy, kin lya  ihu, yau har yan garinku sunsha kira,,,,Wayyo zan mutu….shikenan ka kasheni….” Ya karashe da kwaiwayon uadda take sambatun Tana numfarfashi. Kunya ta kuma lullube nabeelah ta kuma kasa da kanta, ji takeyi inama kasa ta bude ta shige sbda azabar kunya, wani sabon kuka ya yanke mata tashiga turza lallausar kafafuwanta a kasa kmr karamar yarinyar goye, Aeezad ya tintsire da dariya Shifa yasan duk borin kunya ne kawai ke dawainiya da ita, ya guara tsayuwarsa danya samu damar kare mata kallo seta koma masa kmr wata baby, Shifa gani yakeyi Anya ma ta girmesa, Kai inma ta girmesa tama shekaru shigar wuri. “Mommy ur age is just a number….dubaki kiga abinda kkyi kmr babyn goye, ni knga da wannan kukan meze haka pls ki Budemin gindinki kawai ga burana bata kwanta ba se insa kawai,, in bugi durinki da kyau kiyi kuka me lasisi….kawai inaso in saki kuka mommy, ko bansaki yau ba sena saki kuka dole…” Ya karashe yana shafo gabansa, gabaki daya yaki kwanciya, shi wlhi so yakeyi yacita, ko beci ba ya kara kawowa da ita. Wani irin kuka ta sake fashewa dashi Tana fadin “Allah ya isa ban yafe maka ba dan iska kawai….” Ta karashe da sake lalen wani kukan kmr ta kashe kanta takeji ita dama mutuwa tayi da wannan abun kunya na yau daya sameta. Aeezad ya zaro idanuwa yakai hannu ya kuma latsar mata nonuwa ta buge masa hannu, be hkra ba yakai hannu ya shafe fararen cinyoyinta wani mugun laushi yaji yayinda laushin ya ratsa kaf ilahirin jikinsa. Ta kuma buge masa hannu yakai hannun kan nononta kmr maye ya matsa ta dake bugesa.”dan iska kawai!!” Ta sake fadi Tana kuka , Aeezad ya kuma zaro idanuwa na zallar iskanci. Yace “Mommy yaufa nida ke duk mun zama yan iskannan,,,ke kanki ai kinji iskannan Mugun dadih ne dashi, tinda kika dinga rikemin Kai kina ihu,,,har cewa kkyifa , Aeezad tabamin duri, tabamin gindi, ohhh mommy wai yau kece da mgnr duri da gindi a bakinki….”  Ya karashe da mata sharrin abinda ma bata ce ba. Takai masa wani wa-wan bugu, ya kauce. Ta dago ta kallesa nan take suka hada ido ya kashe mata ido daya, kunya ta kuma tsumata tayi hanzarin dauke kwayoyin idanuwanta cikin nasa. “Dan iska kawai,…” Aeezad ya amshe da “Da badan kar kice na miki rashin kunya ba danace yan iska de….amma naji na dauka ni kadai ne dan iskan, ke kuma sahila ce, me   ihun mutuwa daga taba nonuwa…kinji kunya wlhi mommy yau ina girman naki yake?”  Tashi nabeelah tayi duk kunya ta kuma rufeta kawai ta gaura masa  marin borin kunya, ya dafe kuncinsa Sam shi ko zafi beji ba , sbda jikinta kaf ba karfi, a mace jikinta yake. “Dan iska kawai fita ka bar fallonnan, mugu Azzalumi ….Allah ya isa tsakanina dakai….” Ta  fadi Cikin kuka tana marinsa, sbda takaici ma kukan nata ko hawaye babu. Seda ta masa mari bakwai amma Sam Ko a jikinsa ya shafo bayan duwaiwukanta dai-dai saitin hips dinta inda ya lotsa, duka side biyun, cikin hansari  ta dauki wani nishi, seda numfashinta ya dauke na wasu yan dakiku, yadda ya shafo mata duwaiwukanta duka biyu a lokaci guda kuma cikin kissa seda kaf jikinta ya amsa, cikin hanzari tayi controlling kanta, tama rasa yazatayi kome zata masa bazata huce takaici da kunyarsa ba dan haka cikin hanzari, ta karasa ta dauki hijjabinta tasaka  aeezad yabi bayanta da kallo, tako ina ita macece dako a ido yasan zatayi dadih. “‘Mommy daganin hips dinki zakiyi juriyar gwatso, sena gaji da lumar miki rami… na kusa cin dadih ai, taleki zanyi inta zunduma miki jelah….” ya karashe kalamansa da tand’ar harshe. ba tare data kallesa ba sbda ta kosa da iskancinnan dayayi mgnr se tsuliyarta ta amsa, ta mamayesa a guje ta fada toilet ya biyota ina ai tasa key,. yayi murmushi yayinda yakejin zuciyarsa fara sol, be taba shiga farin cikin da yake ciki yanzu ba. “Mommy dadih ne da ita me saukar da kwanciyar hnkli…” ya fadi hkn hadi da murmusawa me tattare da nishadi, ya karasa ya dauki wandonsa ya saka, ya tsaya ya tsurawa bangon daya mannata dashi ido, murmushi ya saki Kai kace shida wani yake murmushin,, ya dafe saitin zuciyarsa ya lumshe idanuwansa ya bude. “Ina azabar sanki Mommy! Kin bani ddh!” Ya fadi kalaman a bayyane amma tin daga kasan zuciyarsa kalaman suka fito. Ya juya ze nufa dakinsa na jinya, se kuma ya dawo da baya ya isa bangon daya rungemeta a jikinsa, yayi kissing bangon ya saki murmushi kmr wawa. “Allah kadai yasan yadda nake jinki a zuciyata mommy….” Ya fadi hakan hadi da sakin siririyar dariya me tattare da Annashuwar daya juma be shiga irinta ba, shi Kansa yasan Randa yaci gindi be sanma yaze ba, kila seya suma dan dadih. Da nishadi me yalwa , ya bude key din dakin ya shiga se wani taku yakeyi, yau har tafiyarsa ma chanzawa tayi jinsa yakeyi namiji , azababben nauyin dayake addabarsa a mara yau de ya ragu, ammafa wata sabuwar jarabarce ke taso masa kmr yaci babu, Kai bakace yanzu ya kawo maniyyinsa ba.  Yana shiga Dakin aunty hafsat ta zubo masa idanuwa, yayinda big hajiya se bacci takeyi , Sam Aeezad be bari sun hada ido da Aunty hafsat ba sbda ya fahimci tasa masa ido over, karasawa yayi ya zauna gefen bed dinsa. “Ka dawo? Ina Zakariyya?” Cewar aunty hafsat sam basuji komi ba, kawai de ta kallesa ne sbda jimawarsa yayi yawa yau, har after isha’i sannan yadawo. “I think ya tafi gida ma…” Cewar Aeezad shifa ya mance ma da wani Zaks se yanzu da aunty hafsat ta tambayesa shi ya tunasa. Kallon mamaki aunty hafsat ta masa tace “Ai tare kuka fita kou?” Aeezad yace “yeah….yana waje, I think… oho I think ya tafi gida…” aunty hafsat de ta kula kmr ma be hayyacinsa se I think kawai yake fadi. Ta bude baki zatayi mgna ya katseta dacewa “hadamin ruwa  me kyau aunty zanyi wanka…” ba tare da aunty hafsat tace komi ba ta mike, ta nufa toilet tana mamakin yau kuma yanzu zeyi wanka? Sam baya wanka a wannan time din, sau  uky yake wanka, amma yafiyin wanka da safe da rana, se dare  irin zuwa 11:pm haka. Hada masa ruwan wankan tayi ta dawo ta gaya masa ta hada ya kalleta yace okay…se murmushi yakeyi har yanzu. Ya mike Xe shiga toilet aunty hafsat ta biyosa sbda ita ke tayasa wanka, hannunsa daya ke amfani dayan sam baya amfani sosai. Juyawa Aeezad yayi dai-dai ya isa kofar shiga toilet din yace.”ki barshi kawai zan iya  da kaina…ki kiramin doctor kafin in fito sbda hannuna ya faramin zafi…” yana fadar hkn ya shige toilet din yayinda hannun nasa ke masa zafi, sbda ba aso ya dinga motsa hannun shi kuma yana matsawa. Aunty hafsat ta fice a dakin zuciya fal mamakin wai yau Aeezad ne ze wanka da kansa, data fito falo bataga Aunty nabeelah ba, amma taga towel din wanka a kasa, Sam bata fahimci komi ba ta fice,  ba jimawa suka dawo ita da doctor dai-dai sun shigo Aeezad ya fito daga wankan tsarkin dayayi hadi da dauro alwala yasaka jallabiya, ya isa dadduma yayi sallar magriba data isha’i hadi da shafa’I da wutiri duk doctor din na nan yana jiransa, bayan ya gama aka masa Allurorinsa ya kwanta, yayinda hannunsa ke masa rad’ad’i sbda motsashi daya dingayi Dazu, yana kwanciya ba jimawa bacci ya daukesa me cike da nishadi hadi da mafarke mafarken Aunty nabeelah, a baccinma se murmushi kawai ke sauka a kan fuskarsa.

A bangaren nabeelah tinda tashiga toilet din ta zube kasan toilet ta fashe da kuka me tsanani, gabaki daya duk Aeezad yasa ta tsani kanta, wai yau ace ita nabeelah itace yaronnan yagan mata jiki harma tayi abinda yakeso da ita. Data tuna irin yadda ya kawo maniyyinsa har cikin bakinta seta kara fashewa da kuka, tafi karfin awa daya Tana kuka, gabaki daya batasanma kanta na ina ba harta bari hkn ya wakana tsakaninta da yaro karami data raina, gabaki daya ma se yau ta kara  tsanar kanta, wai yau itace yaron data raina yasata ta kawo! Data Tina seta kara fashewa da kuka, da kyar ta tashi ta cire hijjabin jikinta tayi wankan tsarki tanayi tana kukan wai yaron data rainane yasata wankan tsarki yau. Taci kuka harta fito daga wankan ta dauro alwala Tana kukan da beda amfani tinda ke afkuwa ta afku. , ta fito falon ta  tsaya kmr me nazari ta tsuresa da ido, se ynzuma ta tuna wai ashe ma a asibiti suke, a haka ya dinga lagudarta a asibiti, dadih Sam ya mantar da ita wai asibiti suke. Daren ranar hk tayi kwanan bakin ciki bacci se rabi rabi data motsa seya fado mata rai yanda yadinga lagudarta babban abunda ya bata mata rai yadda yadda data tuna kawai se taji gindinta ya amsa da ruwan yauki. Washe gari kwata-kwata kin bari tayi su hadu, shikam kmr maye seda yazo inda take da sassafe , allurar bacci aka masa ya dinga bacci amma yaso ya lallabo da asuba ta kara masa abun dadih,. Yana zuwa da safen ya fara tabata yana fara tabata taki yadda. Da rana se zirya yakeyi falon kmr wanda yayi kyakyawar ajiyar dabeso a taba, duk ziryar da yakeyi  ba damar ya tabata yau sun tashi da zuwan baki abokanayen aikin aeezad din se zirya sukeyi, dole Aeezad ya hakura, ya koma dakinsa nabeelah ta fice ma a falon kwata-kwata, ta fito wajen compound ta zagaya inda ba mutane ta zauna ta rafka tagumi abubuwan dasuka wakana tsakaninta da Aeezad yaki gogewa a cikin zuciyarta, ya buga mata wani tambari a rayuwarta  wanda zeyi wahalar gogewa, moment din yayi mata sweet sede ba halin tasa dadihn a ranta. , ko sallah takeyi seta tunasa , sede tayi control sbda data tuna da farjinta ya jike sharaf. Ranar haka takai har dare tana wanke ruwan yaukin dake fita a farjinta, data Tuna yadda yadinga lagude mata nonuwa se gindinta ya kawo ruwan yauki, daren yauma Allurar bacci aka masa, saboda sosai hannun ke masa ciwo, ranar daya lagudata Yama hannun mummunar famawa, ammafa yau beso aka masa Allurar baccinnan sbda yana tsananin bukatarta, so yakeyi ya mata zuwan dare in kowa ya rintsa shi kuma ya isa gareta  ya tada mata hankali yadda take tada masa nasa, daya tunata, in hankalinsa yafi dubu seya tashi, babbar matsifar ya ganta se yaji uwa ma yayi hauka.  AlhamduLillah ma da yanzu ya Riga ya gano lagonta, Tini ya fahimci jarababbiya ce kmr shi, itace type dinsa, kawai burinsa yanzu ya isa ga gindi ya wawukesa shima ya zama type dinsa, yanada tabbacin mommynsa kamila ce dukda be  isa ga ramin ba, amma yasan a tsuke yake, shi ze cinye mata duri.

Jiki da jini se hkri hilis ….,Manage.

Saadatubintuabdullahi UMMU SABREEN💖

💖🐝NAMIJIN ZUMA🐝PAID PAGE 27💖 *this book is only 1k 08101626484*

Bayan kwana biyu. A yau
Mahaifiyar nabeelah tazo asibitin, Sam nabeelah bata sani ba, sede taganta kwatsam, fly tabi taxo aunty hafsat tayi komi na zuwan nata, Sam bata gayawa nabeelah ba, daman  Ummih naso tazo  ciwon kafa ya tasata gaba amma tin faruwar  abun aunty hafsat ta sanar  da ita, harma tayima Aeezad din ya jiki ta wayar Aunty hafsat tin suna kano. Farin cikin dake tattare da aunty nabeelah baze misaltuba, se murna takeyi, taga mahaifiyarta duk inda mahaifiyarta tasa kafa itama tana nan, sbda zuwan uwarta ne yasa kullum take zama dakin jinyar  aeezad , farin ciki gun Aeezad baze misaltuba sbda yana ganinta kusa dashi, sede ba halin ya tabata sbda ido yayi yawa, amma dukda hkn seya mamaye idanuwa ya tabata, gabaki daya ya kuma sukurkucewa a kanta, tinda ya kawo da ita yaji soyayyarta a ransa ta zama ninkin ma ninkin. Aeezad ya kara respecting mahaifiyar nabeelah inze gaidata seya tsugunna har kasa, mamakin irin girman da yake bata ya lullube Aunty hafsat, shaaninde ya wuce tunanin duk wani ke tunani.4days mahaifiyar nabeelah tayi ta koma kasar niger Aeezad da kansa yase mata ticket na jirgi zuwa Niger bayan ya mata sha tara ta Arziki, sosai nabeelah taso bin mahaifiyarta amma mahaifiyar tata tace baze yu ta bita ba ita dake jinyar mara lafiya,dole nabeelah ta hkra , ita da aunty hafsat da Zaks dashi kansa Aeezad din suka rakota Airport tabi jirgi zuwa niger country, nabeelah har kuka tayi data tabi Aeezad ya dinga bata hkri. Tana tsananin kaunar mahaifiyarta haka itama mahaifiyar tata Tan  kaunarta, ita kadai ce da ita a duniyar nan, babban burinta a kan nabeelah shine taga tayi aure, ko wannan zuwan datayi sedan ta mata maganar aure, nabeelah tayi jim tace zatayi lokacine insha Allahu, mahaifiyarta ta bita da Adduarh Allah zaba miji na gari, nabeelah ta amsa da Amin ita kadai tasan meke ranta, kawai Aeezad ne ya fado mata rai, tini ta yadda da Auren Aeezad din na kanta, bata kara gaskatawa ba seda aka kawo mata wayarta baban noor ta bude taga  message daga Account dinta, Tana dubawa taga dubu Dari biyu, sannan taga sunan account din da batasan kona waye ba, kasancewar wayar ta fara cin screen  yasa nabeelah ta tsaya ta duba sosai a fari bata gane ba se kuma  taga ansa  SADAKIN KI NE DAGA AEEZAD MIJINKI.  A nan ta kara tabbatar da dole fa ita matar aeezad, nan ta daura damarar dole seya saketa domin ita bata shirya  zama dashi a matsayin miji ba, a fari kmr wasa kmr mafarki take daukar lamarin amma dataga kudin sadakin a account dinta se hankalinta ya tashi tin kafin mahaifiyar tazo kasar tagani, Tana gani ta mayarwa da Aeezad kudin Account dinsa, sam Aeezad bebi ta kanta ba shide ko ba sadaki wlhi seya zauna da ita, ya dauki dawo masa da kudin da tayi a matsayin ya ajiye mata, fitina take nema dashi danya kula bala’i takeji tinda taga sadakin a account dinta, ta kara tsanar Aeezad shikam santa da Kwad’ayinta ne suka karu a ransa, duk inda ta gifta seya hadiye yawu. Sosai nabeelah taso tayi mgnr lamarinta da Aeezad a gun mahaifiyarta amma ta gaza hkn , hk kawai taji bazata iya mgnr ba gani take ko mgnr tayima mahaifiyarta tamkar ma girman ita nabeelah ze kara zubewa ne, har mahaifiyar ta tafi bata  sanar da ita komi ba a kan lamarinta da Aeezad , amma kullum cikin waya suke da hauwa’u kawarta a kan lamarinta da Aeezad ta fara gajiya da lamarin Sam Aeezad ba sa’an aurenta bane, ita gaskiya baza ta iya zaman Aure dashi ba, tasanma zamansu na Aure bame yuwwa bane koda ace shi ba yaro bane, la’akari dashi wayayye ne me  ilmi kuma d’an masu kudi, ita kuma talaka ce wad’and’a ke rayuwa a kauye tukuf, sannan bata taba shiga aji da sunan a koya mata karatun boko ba, batasan komi ba,. Aeezad  na santa ta yarda da hkn musammanma ynzu a zamansu a asibitin. dukda zamansu a asibitin dashi kalamansa sun fara tasiri a gareta, taki aminta da zuciyarta a kansa batajin zata aminta ma har  abadan, bazata iya zama da Aeezad a matsayin miji ba, tamkar d’an cikinta haka take daukarsa. Bayan tafiyar Ummih mahaifiyar nabeelah washe gari sega na’eema wadda ta dawo kasar jiya, yau tayima kaduna dirar Mikiya domin tazo tayi jinyar mijinta da kanta, da kyar mahaifiyarta ta barta tazo , amma taso na’eema ta tsaya mata a sabon shagonta, domin hajiya mommy kudi ne kawai damuwarta a duniyar nan.  Tin ranar da na’eema tazo nabeelah ta fara ganin wulakanci da raini iri iri, duk inda nabeelah tayi se na’eema ta bita da harara. A bangaren gogan kam kwata-kwata beji dadihn zuwan na’eema ba, yasan zuwanta ze takura masa a kan nabeelah gashi yana bukatar kayan dadih, amma ba halin yaje sbda na’eema tasa ido Gashi bata bacci , ko karfe nawa daka  farka seka ganta da waya a hannu tana kallon tiktok, damuwar Aeezad  nabeelah, yasan in wani abu ya Faru nabeelah ze shafa, amma dabadan hakan ba shi ha ruwansa da wata na’eema, ko gaban hajiya  mommy yana iya taba Aunty nabeelah shi ba ruwansa, dayayi niyar hkn seya tuna da kalaman Zaks na in asirinsu ya tonu nabeelah abin ze shafa, dan haka yake dannewa ransa, abinda yakeji amma Allah kadai yasan meyakeji a mararsa da zuciyarsa, kwana yake ya tashi da gindinsa a mike a jike sharaf, daya tunata se burar sa ta mike , dayayi tunaninta me zurfi se ya fara ambaliyar ruwa,. Kwata-kwata na’eema bata gabanshi ko shaawarta bayaji, yana ganinta amma Sam baya Jin komi a kanta tunaninsa da lissafinsa na kan Aunty nabeelah, wadda ma ko zuwa inda yake batayi tinda na’eema tazo abu ya kara tabarbarewa , yanzu ko zaman falon batayi kullum tana bangaren nurses wanda rabinsu duk tazama kawaye dasu, su suka nuna suna kaunarta, musammanma nurse mariya, sosai jininsu ya hadu da nabeelah a kallah nurse mariya zata Kai sa’ar nabeelah tanada yarinya daya mace, nurse mariya bata da matsala kwata-kwata , aiko wuni nabeelah take gurinta suna hira ko bata duty, in nabeelah  batazo ba se wasu nurses din suzo su gun nabeelah, ba karamin kewa hirarta da nurses din ke dauke mata ba, kawai hirar duniya sukeyi, se masu aure suyita hirar zamantakewar aure ita kuma nabeelah sede tayita binsu da ido, ita ba ma’abociyar surutu bace, amma tanajin dadih hirarsu a ciki Tana tsintar abubuwa na rayuwa, tin Aeezad be gane inda take zuwa ba harya gane, Allah yasani beson Tana zuwa amma be isa ya hanata ba, koya hanata ma ba zama zatayi inda yake ba, daman tin kafin zuwan na’eema ta yassarewa kanta zaman inda yake, zuwan na’eema se yasa abubuwa suka kara tabarbarwa bata ma ko zaman falon, balle inya fito ya ganta, aiko Tana azabtar da rayuwarsa har wata Rama yayi na rashin ganinta, se yanzu ya kara tabbatar da irin matsifar San da yake mata mara misaltuwa, a duniya be tabawa wata halitta San da ya kema Aunty nabeelah ba. Gaba daya a week din Zaks bezo ba sbda ya koma kano bakin aikinsa. Tin Aeezad nasha  2days na’eema zatayi ta tafi har tayi 1week bata tafi ba, Gashi ba wata tsiyar take tsinana masa ba, se kwashe kwashen jama’ah taketa masa Kama daga kan maza zuwa mata  suna zuwa gaida Aeezad din da jiki , khady kam zuwan na’eema asibitin tayi zuwa yakai hudu, kuma intazo a ranar take komawa katsina. Aeezad be tabbatar  na’eema bata da kamun Kai ba seda abokanayenta maza suka fara zuwa gaidasa, se lokacin ya tabbatar na’eema nada  karancin  kamun kai, Aeezad be kara tsorata ba seda yagan na’eema na fita zagaye asibitin ba mayafin arziki sannan ba kayan kirki se matsatstsun kaya, na atamfa da laces ita bata cika sa English wears ba, se in bata kasar, amma dinkin batsar da ake mata na kayan gargajiya ya baci. gata abu ba kadan ba dukanta tayi wani kataf da ita tako ina kiba ce da ita kmr  fanke a mai, ba shape, tako ina bata da values. a nan Aeezad ya kara jinjinawa aunty nabeelah wadda tinda sukaxo asibitin Sam bata zama ba hijjabi, ko a Cikin daki balle ma ta fito waje haka, Aeezad ya tabbatar samun mace me kamun Kai kmr nabeelah zeyi wahala, babbar bala’in Gashi na’eema bata sallah a kan lokaci se Aeezad yayita fama  take  tashi tayi sallah, inko ba mgna Aeezad ya mata kan ta tashi tayi sallah ba bazata tashi ba se tsakar dare 12:am na’eema ta tashi ta fara jero sallarh asubahi azahar la’asar magriba isha’I, duk a lokaci daya sannan a daddafe take karanta fatiha da aya daya, sallar Tata gabaki daya in Tana yinsu in zaka kirga time batafin 7mnt ta gama kaf sallolin raka’ah 17, Aeezad da Aunty hafsat da big hajiya suna  ganin ikon Allah. Har big hajiya seda tayima na’eema mgna, na’eema bata ce komi  ba yadda  kasan bada ita big hajiya ke natsihar ba. Aeezad kam 10days na’eema tayi ya kosa da ita gabaki  daya kawai so yakeyi ta tafi, dan hk suna zaune da yammaci byn la’asar irin kmr  4:30pm Aeezad ya kalli na’eema dake wuni ta kwana da waya a hannu, bata bacci se anyi assalamu, bata sallar asubahi se tsakar dare in zata kwanta sbda rashin tsoron Allah inba Aeezad ya matsa mata ta tashi tayi asubahi ba Sam batayi  se tsakar dare ta jerosu lokaci daya, da rana wuni take bacci seta Kai shida na yamma Tana bacci ba sallah ba salati se tsakar dare, sam bata taba fashin  yin sallah ba amma fa batayi a kn lokaci se tsakar  dare take yin sallolinta ita. “Waike yaushe zaki tafi ne?” Aeezad yayi mgnr da na’eema aunty hafsat da big hajiya dasuke kallo suka juyo suka kalli Aeezad da yayima na’eema tambayar, yadda yayi tambayar  yana tabbatarma dame saurare Aeezad besan zaman na’eema a asibitin. Ita kanta na’eema bataji dadih tambayarba amma ta basar tace “ai bazan tafi ba se Randa aka sallameka masoyina…” tayi mgnr da kissa da kisisina irin yadda uwarta kema Alhaji sunusi mgna Tana lankwasa harshe kmr karamar yarinya.  Tabe baki Aeezad yayi Jin abinda tace ya wani  hade rai ba tare dayace komi ba ya kalli aunty hafsat yace “Kiramin mommy  ko a waya ne  tazo ta rakani in motsa jikina, yau kafafuwana ciwo ma sukemin wlhi…” ya karashe da yatsinar fuska yana taba kafarsa, aunty hafsat da big gajiya suka hada baki gunce masa sannu, ya amsa da yawwah, na’eema ta hau cika da batsewa ko sannun bata ce masa ba sbda kawai Cewar da yayi a kira masa nabeelah ba karamin ciwo yama  naeema ba kishi ya turniketa, ta hade fuskarnan me uban namomi aiko nan muninta ya kara bayyana.  Aunty hafsat ta Kira nabeelah bata dauka ba dan hk da kanta ta fita har part din nurses din ta kira nabeelah, a tare suka shigo dakin badan ran nabeelah yaso ba, aeezad na ganinta ya saki wani shu’umin murmushi se kare mata kallo yakeyi sanye take da riga da zanin atamfa holland koriya, tasaka hijjabi dai-dai guiwa naturally ce ita ko a yaya take kyau take masa, balle ma yau datasha atamfarta tasaka hijjabi mint color kasancewar akwai mint color jikin koriyar atamfar, abinka da farar kace alkyabbar mata nan take tayi sharr da ita. Naeema na ankare da iri kallon da Aeezad kema nabeelah ita kam ko kallansa batayi ba, tinda tashigo taga yadda suke zaune shida naeema gefen gadonsa naeema ke zaune sannan ta daura hannunta kan kirjinsa, hk kawai nabeelah taji zuciyarta tayi mata wani kala abinda bata saba jiba se yau taji kawai dmn bata shigo ba datasan zata samesu yadda ta gansu. Nabeelah ta gaida big hajiya kawai big hajiya ta amsa faran-faran. Aeezad ya taso sanyee yake da riga da wando pajamas  irin na yan hutu, ba karamin amsarshi gajeren  wandon daya wuce guitar sa da rigar sukayi ba rigar  irin ne gajerenhannunan ce, tindayaji  ciwo a hannunsa yadenasa riga masu hannu sede masu siririya hannu.  “Muje ki rakani na motsa jikina pls mommy…” aeezad yayima nabeelah mgna da muryar daba kowa ya kema mgna da irinta ba, se ita kadai,. yasanya farin slifas a kafarsa, yayinda kafafuwan nasa suka kara kyaun gani da tsantsi sbda zaman guri daya suka kumacika raf dasu. Ba dan nabeelah taso ba tabi Aeezad yayinda yayi gaba ta bishi a baya , naeema tayi hanzari ta mike da kyar da uban jiki ta biyosu bakin ciki da kishi nacinta, itafa dabadan Aeezad nace da nabeelah mommy ba da Tini tayi tunanin san nabeelah yakeyi sbda yadda yakeyi inya ganta abun ba a magana. Suka fito falo Aeezad ya juyo ze fadi wata mgnr batsar se kuma yayi shiru ganin naeema na biye dasu ya hade rai hadi dacewa “Ke Ina zakeje ke kuma ?” Yayi mgnr yana hade girar sama data kasa fuska ba alamar wasa. “Zan bika ne in tayaka motsa kafar…” Cewar naeema dake mgna Tana wani farr da kananun idanuwanta kmr me  ciwon ido. Kara hade rai Aeezad yayi yace “nace ki biyo ni ne? Toki koma ban bukata….” Yana fadar hkn ya juya ya fice a falon nabeelah na biye dashi. Naeema zuciya ta baci bakin ciki ya tinkaro mata wuya sbda wulakantatan da Aeezad yayi mata a gaban kaskantacciya me aiki haka ta juya ta koma dakin badan rai yaso ba, tsanar nabeelah ta kuma ninkuwa a ranta tabbas daza a bata wuka Tana iya kashe nabeelah har lahira.

Suna fitowa wajen falon Aeezad ya dakata ya juyo ya kalli aunty nabeelah ya sakar mata murmushi ba karamin kewarta yayi ba , ya  kara sakar mata murmushi kmr bashi ya gama hade rai da naeema ba yanzu. Nabeelah kasa da kanta tayi, tinda yaga jikinta take kunyar hada ido dashi. “Kishiga gaba in dinga kallon duwaiwuka ki in kina tafiya inji ddh,,,,wlhi bura a na missing dinki, a hannu a hannu nake jina, kmr naci babu…” ya karashe yana hadiyar yawu , hadi da kamo gabansa ya rike saitin kaciyarsa.  Nabeelah ta dago ta kalli mutane nata wucewa kuma taga ya rike gabansa ba tare data kallesa ba tace “Wai Kai wani irin dan iska ne, bakaga mutane nata wucewa bane  kake wannan mgnr again ka rige gabanka….” Aeezad yace “Ina ruwana da wasu mutane ni,,, kinga wlhi mommy ki dena cewa ni dan iska ne, zakici wutar Allah kina cema mijinki dan iska, ni ai ba wani abu nace ba kawai dan nace gindina na bukatarki…” juyowa nabeelah tayi ta watsa masa kallon sama da kasa me tattare da harara kana tace “tinda kaine ubana ba dazaka aureni ba izinina balle na iyayena…” Aeezad ya amshe  da “Da in miki cikin shege fa ki kaiwa iyayenki …ai kwara dana aureki ba izinin iyayen naki, in ciki iya cina, in dinga karin kumallo da tsuliyarki inci da rana inci da yamma inci tsakiyar dare..…” wata uwar hararar nabeelah ta kara watso masa, ba tare datace komi ba, Aeezad yayi murmushi yace “kyakyawata…inaso de yau in kashe kwad’ayina tinda kinatamin rowa kwana biyuma naga duk kin tsaneni ne, se rowa kkmin ko taba hannunki nayi seki bigeni ni kuma nariga nazama tsohon maye a kanki…Ina sanki mommy, Ina kara sanki dan Allah ko yayane wata rana nima kice kina sona Dan Allah …” kalamansa  na karshe sun daketa seda ta daga idanuwa ta kallesa na wasu dakiku se kuma ta dauke idanuwanta ba tare datace komi ta ta kalli gefensa. Murmushi Aeezad ya kumayi shi inde zata sauraresa ko bazatace komi ba ai AlhamduLillah.  Ya kalli saitin nonuwanta da basa boyuwa ko  yaya ne,. “mommy muje ta wancan lungun dan Allah, inaso muyi wata magana ne  me muhimmanci…” nabeelah ta kallesa taga ba alamar wasa a kan fuskarsa ta tabe d’an karamin bakinta  tace “wace mgna ce dase munje lungu…” Aeezad yace “Ai komi nasan sirri, mommy muje lungun de kiji, dagani lunguncan zeyi biya….” Ya karashe yana kara kallon lungun sosai kana ya juyo ya kalli Nabeelah ta dake tabe baki ita fa ynzu tagano wayansa wayau yakeso ya sake mata irin na rannan ya luguiguiceta . “Bazanje ba ni banson wani sirri…” murmushi Aeezad yayi me fidda sauti ya fahimci ta riga ta ganosa yace “Gaskiya ni inasan sirri…bari in fito a mutum tinda kin Riga kin dagoni, Nono nakeso nasha da gindi, inaga ma kawai hotel zansa wancan ya kaimu…” Aeezad ya karashe mgnr yana kallon wani dake sanye da kayan sojoji duk mutanensa ne ma’ana masu tsaronsa.

Ingantattun magunguna ina kuke manyan mata masu fada aji ku *marmatso kusa-kusa 😄🤤 kuzo ku gyara gindinku mazajenku su shiga suji dadih su Dinka ihu suna makalkaleku a gado🤤 kayan

dadih se mata masu daraja💃🏼*

Akwai gumbar madara
Akwai gumbar ridi
Akwai gumbar zuma
Akwai gumbar bata gaban matan duniya
Akwai gumbar farar saka
Akwai gumbar rubutu
Akwai gumbar cikakkiyar mace
Akwai gumbar dake ciko da farjin mace ba ruwanki da ciccibi
Akwai gumbar goron tulah😂hajiya ba a magana in beyi ihu ba yana cikin gindinki kimin magana in biyaki kudinki 💃🏼
Akwai gumbar nonon rakumi
Akwai gumbar kin fita zakka

Akwai gumba iri daban daban shaaaa yanzu magani yanzu dakinsha dakin jike sharkar tana karawa mace dadin farji sede kiji ziiirrrrr gabanki na motsin ddh oga na kara motso mikishi da Abun dadinsa 🤤

Chart me up hajjaju 08101626484

M…Page 28.

Idanuwa nabeelah ta zuba masa, kallonsa takeyi kalamansa na bata mamaki, shi kansa mamaki yake bata, tunano sadda yake karami a towel tashigayi, kmr ba ita ta rainesa ba yake mata wad’annan yan iskan kalaman,. “Kanada tsaurin ido…” nabeeah ta fadi Tana dauke idanuwanta a kansa. Murmushi Aeezad yayi yace “Tsaurin idon me nayi mommy?” Ba tare data kallesa ba tace “Bakaji me kake fadi ba, at the end kuma kace mommy, kadena cemin mommy sbda ba a mommyn ka daukeni ba,,…” “ai bake kika haifan ba, nasan me kike nufi uwar san girma,,,,look mommy kefa rainata kikayi ina tunasar dake, ba wai ke kika haifan ba, bansha nononki ba da ina baby, Inada hurumin na aureki, kuma na aurekin AlhamduLillah, yanzu  duk kayan dadihnnan na jikinki nawa ne mommy, so Dan nace miki mommy is normal ,,,”  Cewar Aeezad da yayi mgnr yana kallonta from her  legs zuwa saman manyan nonuwanta. “Nace karka karacemin mommy banso, tinda ni ba mommynka  bace, mara kunyar banza kawai …” nabeelah ta fadi cikin kosawa dashi duka , gabaki daya haushi ma ya fara bata zuwa yanzu ta gaji da iskancinsa, iskancinsa  nata kara yawaita. Ciza lips dinsa yayi na kasa,,ya hadiye yawu still idanuwansa na kanta, shifa kaf kalamanta basa bata masa rai yanzu, ai yariga ya gama da ita. “Ki kwantar  da hankalinki, very soon zan dena ce miki mommy yanzunma Danna Saba ne ai mommyn bawai nake kk haifan ba kawai mommyn da nake cewa na sabo ne, amma da zarar nasa gindina a gindinki na tabo mahaifarki shikenan zan dena ce miki mommy, in kiraki nabeelah me remin dadih, dan nasan dole kiyi dadih…….” Wani mugun kallo nabeelah ta dago ta watsa masa, yafi kowa a duniya iya kiran sunanta na nabeelah, 2tyms ta tabaji ya kira sunanta a duniya da yau, da ranar daya fara furta mata kalmar soyayya. “Kai ko kunya bakaji kake min wad’annan kalaman na rashin tarbiya…nifa na raineka, a banza na baka 10yrs, ko ba komi ai yaci ace ka girmamani ko dan shekarun dana baka…” Aeezad ya kureta da ido yadda take mgnr Kai kace ita ta yankewa kasa cibi ko ita ta haifesa zuwa duniya. Ya hade rai a duniyar nan ya tsani tace wai ta girmesa wannan kalma na masa zafi ji yake kmr bakin cikin kalmar ze kashesa  inside.  “Ko 100yrs kika bani ba 10yrs ba, ba abinda ya dameni, nade aureki so nine samanki ba kece samana ba, kuma wlhi sena hau gindinki nasa burana muga ta girma, ai ur age is just a number, ki bani dama insa gindina a gindinki mu gwada girman a can muga who is the boss…” Tabe baki nabeelah tayi hadi da yatsinar fuska tace “Sede kasa a gaban matarka bani ba, wlhi gabana yafi karfinka har abadan sede ka gama Ka gaji da aurenka na yaudara ka sakeni,,.” Cikin tsiwa tayi maganar, daman itama ba baya ba gun tsiwa da matsifa amma bata Kai Aeezad ba sede shi tashi matsifar bata tasiri a kanta. “Are you sure gabanki yafi karfi na?” Aeezad ya fadi yayinda kalamanta ke masa suya a kirji, ba karamin dukansa kalamanta sukayi ba. “Ka bawa kanka amsa da kanka mana ni sa’arka ce?” Nabeelah ta fadi cikin isa da karsashin harshe. Murmushi Aeezad yayi ya girgiza Kai yace “Zakiyi nadama…” yana fadar hakan ya wuce gaba ta biyosa a baya Tana fadin “ko kai kayi nadama ba…” Aeezad ya kuma murmushi ya juyo ya kalleta still yana tafiya yace “Tom naji…yanzu muje hotel dinne se muga waye ze nadama cikin nida ke…” nabeelah ta amshe da “sede kaje da matarka, na gaya maka zan sake gaya maka jikina yafi karfinka wlhi…” Aeezad ya kuma murmushi ya lumshe idanuwa ya bude still yana tafiya kalamanta na bugunsa iya bugu, ya kulade yau se mgnr matarsa takeyi besan meyasa ba, shide yasan ba sanshi takeyi ba. bece komi ba sbda beso ya kara Jan mgnr domin harshenta na masa tsauri a kalamai. Yana gaba Tana binsa  a baya suka shiga zagaye asibitin yana motsa kafa, duk tafiya daya biyu seya juyo ya kalleta, kawai se yayi murmushi ita kam ko kallansa batayi, kawai tafiya takeyi kanta kasa. Sukayi zagayen 30mnt bamece da wane uffan, Dai dai suka iso ta bayan asibitin ba Yawan wucewar mutane a gurin, Aeezad yaja ya tsaya ganin ya tsaya itama ta tsaya, ya juyo yana facing dinta, ta kalli inda suke ta dawo ta kallesa. “Mu tafi mana …” ta fadi Tana tsare gida. “Bazan iya ba…gaskiya inasan nasha Nono…” Ya fadi yana matsota sosai taja da baya, ta juya zata koma da baya yace “Wallahi in kika koma inda mutane suke ba ruwana zan biyoki  har can in tubeki zindir wlhi in taba inda nakeso, har na kawo dake…” jin abinda yace kuma tasan ze aikata yasata dakatawa, ta juyo Tana facing dinsa kasancewar yamma ce tini ma mutane dai-dai dake  zirga zirga a lungun suka dena. “Banasan iskanci….” Cewar nabeelah datayi mgnr Tana hade rai, tanaso ta bar gurin Tana tsoro kuma. Ni inaso…” Cewar Aeezad da yaketa hadiyar yawu, ya matsota Gashi ba halin ta gudu ta gallara masa harara, hadi da jan guntun tsuki, Tana tunano abubuwan dasuka kasance tsakaninta dashi a falon asibitin ko a mafarki  bata fatan hakan ya sake faruwa tsakaninsu, bata ankare ba taji ya RIKO mata hannu, nan take dukkanninsu sukaji wani bakon yanayi ya ziyarcesu. nabeelah seda ta lumshe idanuwanta ta bude. Ya kara RIKO hannunta sosai cikin nasa, sbda Tana kokarin kwacewa ,, nan take hannunsa da hannunta suka hadu cikin juna sosai  soft and soft wani irin dumi me ratsa jijiyoyin jiki ya kara ratsasu a karo na biyu. Aeezad ya kara hadiyar  yawu, hannunta nada mugun dumi, Zaks ya taba gaya masa duk mace me dumin hannu toh gindinta ma zeyi mugun dumi da dadih, sannan sunada dauriya da juriyar gwatso, ayita cinsu basa gajiya. “Ina sanki!” Ya fadi da wani irin sound me mugun laushi da gardi Sam dabesanma yanada irin sound dinba. Wannan Karan direct taji sound dinsa zuwa matsugunin filin zuciyarta, seda ta sauke boyayyiyar  Ajiyar zuciya me azabar sanyi me sanyaya sassan jiki, ta tsurawa hannunta dake Cikin nasa ido. “ look mommy, wlhi ke flower ce me yad’o hadi da yabanya a zuciyata,sanki dashe ne a babban garden din zuciyata na Kainuwa yayinda bakya bukatar taki ko ban ruwa, yad’o kawai kikeyi ba tare Dani Kaina nasan lokacin fitowarki ba,,,ubangiji ne ya dasamin sanki tin Randa nazo duniya, ya dauki  Mahaifiyata, hakan yayi sanadin zuwanki cikin rayuwata, kika zamemin zanen kaddarata a taswirar littafina na, na rayuwa , kaf littafin rayuwata cike yake da zallar sanki hadi da bukatuwa dake, Dan Allah kodan sanki dabani na daurawa kaina ba ya kamata ki tausayamin mommy,,,wlhi Ina sanki, San da bansan ina iyakarsa ya tsaya ba…” ya karashe zafafan kalamansa, yayinda zafafan hawaye suka wanke duka kuncinansa biyu,. Wani irin mummunan bugu me wuyar rubutuwa  zuciyar nabeelah tashigayi hk kawai ta tsinci kanta da rubuta kaf kalaman nasa a dutsen zuciyarta saitin inda tasan  baze gogu ba, ta dago manyan idanuwanta farare ta zubo masa su, abinda ya kuma narkar da zuciyarta a kansa shine yadda taga kwallah na zirya bisa kuncinsa, ta tsuresa da ido yayinda shiru ya ziyarcesu bakajin komi se heart beats dinsu su duka biyun se kukan fararen tsintsaye dake tashi, still hannunta na cikin nasa ya riketa gam kmr za a kwace masa ita daga garesa. After some minutes ya numfasa still kwallah na zirya kan kuncinsa, kwallar SO da kauna wadda ba a sanin sadda take zirarrowa. bayaso kwallar tasa ta tsaya sbda a zatonsa inyayi kwallah zeji sassaucin abinda yakeji na jarabawa a zuciyarsa, yasan ma bazeji sassauci ba ammade ze danji sanyi ko yayane. “Ban taba san wata halitta kmr ke ba a duniyar nan mommy,,,zafin sanki dake zuciyata bazan iya misaltashi da zafin komi ba a duniyar nan, koda za a babbakani da raina, na tabba baze Kai zafin sanki da nakeji a zuciyata ba, duk duniya babu dalilin dazesa nadena sanki koda kuwa ke baki sona, zan soki, base Lallai ke kin soni ba, wlhi tallahi zan iya bada komi nawa a kan sanki, koda zan koma rayuwa a kan bola, inde zaki kasance Dani zan iya komi sbda ke, bansan meyasa ba? Kawai nide ubangiji ya jarabceni da kaunarki,  abinda nakeji a kanki ya wuce SO kaunarki nakeyi, SO na gushewa amma kaunar bata gushewa, inda abinda yafi kaunah ita nake miki mommy,  ko yayane Yakamata zuwa yanzu ki amince ina kaunarki! Na gino , na girma, na tashi, na bunkasa, da zallar kaunarki me tattare da muradinki a zuciyata! Bansan sadda na fara sanki ba, nide kawai Nasan da sanki ubangiji ya halicceni tin FIL-AZAL!” Tinda ya fara maganganganun be numfasa ba harya Kai aya, Sam besan ya iya kalamai haka ba se a kanta, shide kawai yaji maganganu nata fitowa daga kahon zuciyarsa zuwa saman labbansa a bayyane. Still se kwallah yake zubarwa daga fararen idanuwansa, nabeelah ta kasa dauke idanuwanta a kan bakinsa, wanda ta zuba musu ido tinda ya fara magana harya gama, nan take taji zuciyarta ta raunana, bugunta yayi doubles a lokaci guda, ta lumshe idanuwanta dake kokarin zubdo ruwan kwallah cikin hanzari ta hadiye wani yawu wanda ya wuce da kyar Kai kace an shakure mata makogaro ne, a lokaci guda ta hadiye kwallanta dake kokarin bayyanuwa, da kyar tasamu ta iya control kwallanta basu zubo ba. Aeezad daketa kwallah ya tsure kyakyawar face dinta da idanuwansa farare dasuka fara chanza launi. “Ina matsifar sanki bisa azabar sanki mommy! Ina miki zazzagar kauna, tin FIL AZAL…” Ya fadi without control kmr ana ingizashi , ta kasan zuciyarsa turirin kaunarta kawai ke taso masa. A wannan Karan dagowa tayi ta kalli duka complete fuskarta batare data ankare ba ta tsinci bakinta dacewa “To Meyasa kake kuka?” Muryarta ta fara disashewa sbda bakon yanayin da batasan na meye ba daya mamaye kaf ilahirin zuciyarta.  Murmushi me tattare  da kwallah Aeezad yayi kana yace “Hmmmmm, bakisan me nakeji ba a kanki mommy,,, kindega ciwonnan na hannuna ko?” Ya karashe  yana nuna mata hannunsa dake nad’e da bandeji. Ta kallah ta dawo ta kallesa ba tare datace komi ba. Aeezad yaci gaba da magana yayinda kwallarsa ya tsagaitawa da  zirya. “Lokuta da dama zafinsa na hanani bacci, inya faramin zafi har zuciyata nakeji tanamin suya da rad’ad’i inba anmin allura ba bana iya bacci,,,wlhi ban taba ma zafin da nakeji a kan hannun  nawa ba kuka, saboda ko kwata-kwatan abinda nakeji a kanki na rad’ad’i da zafi bekai abinda nakeji ba a kan sanki,,,tamkar a saka allura a cikin kogi a fiddota ai kinga bazata rage komi daga ruwan kogin ba kou?” Wannan Karan daga masa Kai nabeelah tayi alamar Eh. Aeezad yaci gaba dacewa “tamkar haka nakeji a kan zafin ciwonnan dake hannuna da zafin kaunarki,,,, bazan iya kwatanta kaunarki da zafin komi ba a duniyarnan mommy, ki dinga ragamin wlhi Allah ne ya jarabceni da sanki bani nasawa kaina ba…” ya karashe yana daura kansa a kafad’arta, yashiga sauke ajiyar zuciya da sauri-da-sauri, lumshe idanuwa nabeelah tayi, bazata iya misalta me takeji a zuciyarta ba zuwa sassan jikinta a halin yanzu. Sun dauki 5mnt a haka kana Aeezad ya dago hadi da tsagaitawa da kwallansa , still be saki hannunta cikin nasa ba , ya kura mata idanuwa itama idanuwan ta kuresa dasu amma ba cikin ido sbda ba kasafai tacika juriyar kallonsa eyes to eyes ba. “Mu shiga Dakincan inaso na huta semu koma dakin jinya…” ya fadi yana nuna mata wani daki, nan yake hutawa inyazo ya  gama zagayen dakin bame shigarsa se doctor to tinda yazo asibitin ya fara zagayen motsa jiki yake shiga dakin ya huta, an cire komi a cikin dakin an chanza wasu, sbda shi, dan hk doctors tini sun Dena shiga dakin key din dakinma na gurinsa. Nabeelah ta kalli dakin ta dawo ta kallesa tace “pls karkamin wayau , mu shiga dakin ka tabamin jikina kou?…” Aeezad yayi murmushi hadi da sakin hannunta da hannunsa me  Lafiya ya  share kwallansa kana ya kalleta yace “keda kika girmeni ta ina zan miki wayau bayan kin fini wayau nesa ba kusa ba, nifa sanki  ya maidaki mara wayau mara dabara… muje kawai zero ur mine ni ba dan iska bane ai kinsani…” nabeelah ta tsuresa da ido, yayinda tace “Aah Kai dan iska ne wlhi,,,” yadda tayi mgnr da muryar kmr ta yan 16yrs yasashi yar dariya kawai ba tare dayace komi ba yayi gaba zuwa dakin, ya isa kofar dakin , ya juyo ya kalleta yaga bata biyosa ba, tana tsaye inda take, yace “Ki karaso mana pls mommy, dan Allah, so nakeyi na d’an kwanta na huta na  some seconds,  naji saukin abinda nakeji a raina a kanki,,, kinji dan Allah , nagaji guiwowina sunyi weak…” ya fadi yana juyawa sosai ya taba gabansa da yake a mike sambal, amma a zahiri yayi kmr cinyoyinsa ya taba. Ya ciro key  a jikin aljihun wandon dake jikinsa na zallar kayan Hutu Riga da wando ne masu laushi a jikinsa marasa nauyi. Ya zaro key din ya bude kofar, Sam baya rabuwa da key din a aljihunsa, Koda ya chanza Kaya to ze cire key din yasa a wandon dayasa, daman ya jima yana tama rana irin wannan daze samu dama ya dama ludayinsa dake kan fura.  “Ki shigo…” Aeezad ya fadi byn ya gama bude dakin, ya juyo ya kalli nabeelah wadda ko gezau taki motsawa,.”kawai inka huta ka fito ina nan ina jiranka…” Cewar nabeelah. “Pls ki shigo mana…Ina jiranki, akwai abinda nakeso na nuna miki ne,…ni ba iskanci zan dake ba…” cewar Aeezad dayasa Kai dakin kafin tace komi. Nabeelah ta  tsaya tayi jim, ita wallahi tsoron shiga takeyi dakin kar yaje ya mata wayaun daya mata first time daya fara gigita mata jiki, Sam bataso ayi second time yanzu hk da tunaninsa abubuwan da yake mata take kwana take tashi, kuma bata mance da ciwon da nonuwanta suka dinga mata ba. “Ki shigo mana pls…” Cewar Aeezad daya sake fitowa byn ya shiga dakin yaji Jim bata shigo ba shine ya Leko ba tare daya fito duka ba. “Dan Allah pls Aeezad bade iskanci zakayi dani ba ko?” Nabeelah ta jefo masa tambayar. Murmushi tambayar tata ta bashi yace “Aah,,,Allah kyauta, ai bako wani lokaci bane time din iskanci mommy…ki shigo kawai ki jirani wanka zanyi kawai semu  koma dakin jinyata…” ba tare da nabeelah tace komi ba ta nufo dakin ta shigo ya bata hanya Tana shigowa ya maida kofar ya kulle, ta juya tana karewa dakin kallo se kamshin Room freshener kawai ke tashi a dakin, akwai komi na bukata Kama daga kan gado, frij, TV uwa uba AC, ETC, kamshi kawai ke tashi a dakin hadi da Sanyin AC tamkar kana cikin fad’ama Kai kace inka Taka tiles din dakin ruwa ze bulbulo. . Jin ya datse dakin da key yasa nabeelah juyawa ta zubo masa idanuwa, zaro idanuwa tayi ganin data masa ya firgitata, tunbur yake haihuwar uwarsa, tin shigowarsa ya cire Kaya, idanuwanta suka sauka a kan zundumemiyar burarsa dake mike sambal kmr Tana cikin duri, se kara mikewa takeyi, kan kaciyar nan nasa yayi wani radau dashi ya kara fitowa zanensa tass dashi,. Cikin hanzari ta rufe idanuwanta hadi dacewa “Meye haka dan Allah? Waikai meyasa dan iska ne wai …” Aeezad yayi murmushi yace “Saboda kaunarki da kuma San in iskancin dake ai na Aureki,,ko zuba miki ido zantayi kina wuceni da wannan zunduma zunduma din duwaiwukan da nonuwan ina gani ina hadiye yawu, tinda kinki bani SO da kauna ai dole ya kamata ki bani gindi da Nono…” gam nabeelah ta rufe kwayoyin idanuwanta tace “ashe yaudarata kayi, dan iska, budemin kofa in fita ko in maka abinda baza kaji ddh ba…” ta karashe maganarta hadi da bude idanuwanta amma taki kallonsa yayinda yaja ya tsaya ya kame kan burarsa ya rike a hannunsa me lafiya . “Ni kome zakimin ai dadih zanji , ko zagina kikayi dadih zanji, aike ne  ddh ce tako ina….” Wani kalolon bakin ciki yazowa nabeelah wuya, ta game rannan sama da kasa. “Ka bani key in bude in fita…” ta fadi da murya me tattare da gargadi, tini ya cire key din ya wurgasa kasan kujera ba tare data ankare ba. Matsota yayi ya RIKO hannunta ya daura a kan burarsa tayi hanzarin kwace hannunta tana fadin “Wai meyasa Kai baka da d’a’ah ne kwata-kwata, wani irin sabon iskanci ne wannan, zaka samun abunka a hannuna…” tayi mgnr ne tana kallon gefe kwata-kwata taki bari ta kallesa, in Tana kallon Azzakarinsa gabanta faduwa yakeyi tsoro yake bata. Aeezad yayi kmr beji me take cewa ba, ya matsota sosai ya shiga shafa azzakarinsa a kan duwawukanta ta saman hijjabin jikinta, tayi hanzari ta matsa tana fadin “Waikai wani irin mutum ne? Kullum cikin iskanci, a ido seka nuna kmr ba ruwanka,,,,inside wlhi Kai tantirin dan iska ne…” Aeezad yayi murmushi yace “kinsan how long na jima inata juriya,,, malama nifa yau danki rakoni muzo dakinnan ne nace Kizo ki rakani, iskancin nakeso nayi dake yau , senasa burana a gindinki, hope kin shirya…uhm ni ko baki shirya ba yau sena lulluma miki jelah…” juyowa nabeelah tayi ta kalli kan fuskarsa taga babu alamar wasa. “Meyasa yaronnan ka rainani ne dan Allah …ka budemin kofa nace in fita! Ta karashe maganar cikin tsawa, jikinta harya fara rawa ta saci kalln burarsa taga ta kara mikewa , tsoro ya kamata tasan inya turmuqa mata abunnan Tinjimemiyar burar tasa mutuwa zatayi har lahira.

This book is only 1k 08101626484.

Munada kayan gyaran mu’amalar Auratayya akwai hadin 10k 20k 30k 40k 60k 70k 100k …hajjaju ki kula da Auratayyarki da mijinki ki zama expect iya wuya dole za ayi respected dinki tako ina, and akwai turaren wuta , a kula da kamshi maza nasan kamahi. 08101626484.

T….29 And W…30

*Na yau dana gobe……*

Jawota Aeezad yayi ba tare dayaji tsawarta ba, shifa daman control kawai yakeyi amma in yana ganinta ji yake kmr ya afka mata, the more ze ganta the more gindinsa ke mikewa cikin jazabar shaawarta. Be jira wata-wata ba ya Cire mata hijjabin jikinta,  ya wurgar ya riketa mata hannu gam da hannunsa daya, tayi tayi ta kwace amma ta kasa, kawai setasa kuka. “Dan Allah kayi hkri ka barni na fita karka samin abunnan yamin girma pls,,, bazan iya daukarka ba ka rufamin asiri pls…” ta fadi cikin magiya. Aeezad yayi murmushi waiyau shi mommy ke bawa hakuri , uwar san girman duniya, tin kafin yaci ma kenan, shi kawai so yakeyi yajishi inside ya shiga yayi iyo yaji ya gun yake, yadda ta Tara uban hips dinnan, yasan dole yanaci ruwa ya dinga bulbulowa, dole gabansa yayi iyo a tekon gabanta. Ya kara rike hannunta gam ya hadata da bango se Sinsinar wuyanta yakeyi, kmr ze hadiyeta, ya fiddo harshensa ya lashi wuyanta se kuka takeyi yace.”da kinyi shiru kawai mommy, yaude dole na lallafta miki wutsiya…” ya karashe hadi da sakinta amma ya danneta da kirjinsa, se kawai taji yayi zipping zip dinta ta baya ya cire rigar jikinta ya wurgar ya dawo ya kwance zanin jikinta ya wurgar tanaji Tana gani, ya rage daga ita se pant daman ita ba ma’abociyar sa bra bace , kasancewar ma  duk rigunan da ake mata masu breats cup ne.  “Kayi hkri pls…ka bani kayana nasa…” nabeelah ta fadi sbda bata da yadda zatayi, ta juya masa baya, ta kulle nonuwanta da hannunta. Aeezad ya zubawa bayanta idanuwa taki bari yaga kirjinta se bayanta zuwa duwaiwukanta kawai yake kallo, tako ina a jikinta fari sol yake sumul sumul kmr jikin jarirai. Aeezad yakai harshe ya lashi gadon bayanta, burarsa na taba saitin duwaiwukanta skin to skin wandon jikinta siriri ne ne yaso ya mata kadan.  “Duk kalaman daka gaya min ashe karya ne, na yaudara ne,  mayaudari kawai… dan iska …” nabeelah ta fadi Tana kuka. Aeezad de baki yaki rufuwa se murmushi yakeyi Gashi ga kayan alatunsa, sama sama yakejin abinda take cewa, inama yanada lafiyar hannu, da nonuwannan nata sun shiga uku, dukse yabisu ya latsesu yadda yaga dama. “Bazanda miki gindina ba tinda baki so,,, but da sharadi inkin yadda zaki shamim burata, semu rabu salin  alin amma wlhi inba haka ba kinga girman burar nan tawa dukse nasa miki a gindinki…” Cewar Aeezad da yayi mgnr yanata lashe mata baya kmr me lasar sweet.  Nabeelah tayi shiru ta tsagaita da kukanta jikinta duk rawa kawai yakeyi. “Kin amince?” Aeezad ya tambayeta still se lasar mata tsakiyar baya yakeyi. Nabeelah taki cewa komi yayinda tsoro ya hanata taji komi a duk lasar da yake mata, se yau ta tabbatar Aeezad maye ne gaskiya, duba da yadda yaketa lasar mata baya abu ba kakkautawa kmr ya hada jibi da mayu shiko datti be gudun ya lasa. “Zaki shamin, I promise bazan ciki ba tinda baki so na hkra amma kishamin Burana na kawo a bakinki pls,,,” ya karashe yana kokarin cire mata pant, tayi hanzarin matsawa, da kyar ta kwace kanta ta tsaya daga nesa dashi tace. “Ban iya ba ni ba yar iska bace irinka…” Aeezad yayi murmushi yadda take mgnr da muryar tsiwa kmr ba ita ta gama basa hkri yanzu ba kodan taga ta masa nisa batasan taku daya biyu ze ya kamota ba. “Baki da kunya mommy….” ya fadi yana kure manyan nonuwanta dake masa dakuwa da ido se yanzu yasamu damar kallansu, sbda ta saki hannunta yanzu ba tare data sani ba. nan yawunsa yashiga tsinkewa besan meyasa ba in yana kallonta yawunsa se yayita tsinkewa. Kallan up and down ta shiga masa Jin wai yau shi uban marasa kunya shike ce mata bata da kunya Lallai raininsa gareta yayi yawa. Ya kure kaf ilahirin jikinta da idanuwa, tako ina se kallonta yakeyi kmr maye, yafi kaunar nonuwanta a jikinsa, gasu de manya manya, amma Sam bazu kwanta ba, suna tsaye kmr zasu fashe, ya tande baki ya kalli saitin gindinta, yayi maza ya dafe burarsa yace “zaki shamin ne ko inzo inci kawai kina batamin time…gani ga gindi a kusa, isona zuwa garesa bame nisa bane…” ya fadi yana tinkarowa, taku biyu yayi ya dankota, ta  juyo zata maresa ya rike mata hannu yace “malama Karki kara marina ni ba babynki bane, Mijinkine ni kuma maciyinki,,,,Aljannarhki na tafin kafafuwa na,…ki kiyaye wlhi…” ya karashe yana Kai hannu saitin gindinta ta jikin pant din  jikinta dataki bari ya ciresa dazu, ya shafo saitin tsuliyarta,,,duk da tana cike da fargaba da tsoro amma seda numfashinta ya dauke for some seconds, se kuma ta sauke nishi me azabar karfi an taba mata ma-sadar dadih, kamfanin service. Bata ankare ba taji ya mamayeta ya cire mata pant dinta duka, ba tare data san ta yaya hkn ta kasance ba,  tayi kokarin kwatar kanta ta kasa. Ya dago bakinta ya damke Cikin nasa, ba bata lokaci yashiga tsotsar harshenta hadi da tsotso yawun bakinta, yana Kaunar kissing musammanma harshe da harshe, a kanta yasan dadihn kiss. Tin Tana tirjewa har tasaki jiki sbda ba bari zeba ta kubce masa yariga ya RIKO harshenta sosai cikin nasa, gam-gam kenan. Hannunsa ya dauko ya  daura saitin kaciyar nononta, ya shiga murzarsu, , ita dashi suka kara sauke ajiyar zuciya kmr mahaukata, yayinda skin da skin dinsu se haduwa suke da juna. Seda jikinta da nasa sukayi lugub a shan bakin da taba nonuwanta da yakeyi , nonuwa sun tirzu iya tirzuwa, kan nonon nata ya kumayin red sosai, ba karamin damka yake Kai musu ba, se lagudesu yakeyi san ransa, Sam ma baya hayyacinsa gashi burarsa nata shafarta, saitin duwawukanta, har kara gogo mata kaciyarsa yakeyi kan duwawukanta, se zubda ruwa ne yauki takeyi na shaawah. A hnkli ya sauke nishi hadi da zare bakinta daga  Nasa , jikinsa da nata duk yayi laushi lugub , se ajiyar zuciya nabeelah ke saukewa kmr wadda taje gidan gudu. Sunkutarta yayi da hannu daya zuwa kan tamfatsetsen gadon dake dakin, ya ware kafafuwanta nan tsaftataccen gindinta ya bayyana, ya kuresa da ido, tanada babban dan tsaka, yayinda gashin dake gindinta beda yawa, duk tabi ta jike har kwararowa ruwa yayi gefe da gefen durinta,. Kunya ta rufe nabeelah ganin irin gwalewar daya mata ta kulle fuskarta Tana me  karajin kunya a rayuwarta, kunyar da takeji yanzu bata tabajin irinta ba se yau, d’anda ta raina yau shike gwale mata gindi, ta lumshe idanuwa ita kadai tasan ke takeji a zuciyarta dukda a hannu take amma ta jinjina lamarin. kara Gwale mata kafafuwan ya kumayi sosai yadda zega komi na cikin gindinta, duk ya kara rikicewa cikin fitar hayyaci yake  fadin “Duk kinbi kin jike mommy,,,,wow,,,,gindinki nada kyau,,” yana maganar be ankare ba yaga miyau na kwararowa daga bakinsa. Kunya ta kuma rufe nabeelah, ya sake gwaleta kwarai, yadda ze samu dmr ganin inda yake kwad’ayin zuwa sosai, wato cikin gindinta. Dukda uwar gwalewar daya mata Yaga kofa yar karama ko yatsanshi be isa ya wuce ba, hkn ya bashi tabbacin wani namiji be taba zuwa gurinba. “Ina kara sanki mommy!” Ya fadi out of control kmr sakarai ya saki murmushi kawai yakai bakinsa ya fiddo harshensa ya kafa mata saitin dan-tsakanta….”subhanallahi! Wayyyyy!!” Nabeelah ta fadi Tana zabura ta bude idanuwanta ta zarosu waje sbda wani irin azababben ddh daya rikita kwakwalwarta ta tafi hutun rabin gadi, taja numfashi kmr zata shide, Aeezad ya shiga tsotso kaciyar durinta daya kara girma wato d’an-tsakanta, sbda shaawarta data mike duka. Wani irin uban ihu nabeelah tasaka kmr zata tarwatsa dakin gabaki daya ita kanta seda dodon kunnenta ya dode balleshi gogan. “‘Nashiga uku! Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un! Aeezad pls me shamin? Subhanallahi! Wayyohhhh ummmihhhhhh!!!”ta fadi cikin tsananin fitar hayyaci, ta shiga jujjuya kanta a kan gadon, batasanma ina hayyacinta yake ba, kai hayyaci da nutsuwa ma basu taba kusantota ba a rayuwarta gabaki daya yau, ta zama zararriya.  Aeezad ya isar da hannunsa kan saitin dan-tsakanta ya cire bakinsa a Kai ya maida bakinsa saitin gindinta, ya daura hannunsa kan dan-tsakanta. Wani irin kamshi  na musamman ya daki hancinsa, daman tinda ya daura bakinsa a d’an-tsakanta yaji wani irin kamshin dabe tabajin irinsa ba tinda uwarsa ta kawosa duniya, kamshin expensive sabulun da take wanke gabanta ne ya hade da kamshin ruwan niimarta dake bul-bulowa daga gabanta me fidda madarar kamshi na musamman irin  de ruwan niimah dake kamshi a duk lafiyayyen gaban mace. nabeelah na kula da jikinta over musammanma wannan guri me  daraja., ba a wasa da gindi.

Wasa da harshensa yashigayi a cikin raminta, yayinda tsantsin gabanta da tsantsin harshensa ya temakawa harshensa gun shiga gindinta , ya lumshe idanuwa daya tsinci harshensa inside her pussy, se yaji daman burarsa ce inside, duk randa yacita yayi promise se yayi sadaka.
Nabeelah ta wani zabura, ta jujjuya kanta a kan bed din ta sake kurma ihu cikin rashin control, Jin harshensa inside se sawa yake yana zarowa kmr yana cinta. “Gindina!!!!!!! Ze shanteminnnnnnnnnnnn!!!!! Wayyyyyyyy!! Wayyyyyyy!!!! Washyooooo Allah nahhhhhhh!!! Subhanallahi!!!!” Ta fadi yayinda idanuwanta suka fara zubda siraran hawaye na zallar  dadih, saitin mararta ya dunkule guri guda, ta lumshe ido kmr me bacci, ya shiga zirya da harshensa Cikin durinta still hannunsa na kan dan tsakanina yana murzarsa Cikin kwarewa a iya rikita diya mace. Ta zabura zata kwace jikinta ya jawota ya cire hannunsa a kan dan tsakanta ya daura a kan mararta zuwa cibiyarta ya kama lagudar mata cibiyarta, yana wasa da ramin cibiyarta, still bakinsa na kan durinta se shiga yakeyi yana fita da harshensa a Cikin raminta, wanda keta kara bulbulo ruwa, shi kansa yana cikin wani shauki mewuyar lissafuwa kawai so yakeyi yaji burarsa inside, shine final burinsa a duniya. Wayyyohhhhhhhh zan mutu….aeeeeeeeeezaaaaaaaaaaddddddddddd!!” Ta kira sunansa da karfin tsiya ta zabura ya rikota gam yaci gaba da tsotseta tako ina yadawo da hannunsa kan dan tsakanta yaci gaba da wasana dashi da wani shafa na fitar hankali.    Tini nabeelah tayi losing control, ana mata abinda  ba a taba mata ba a duniya, tana karantawa a book din hausa, yadda mace ke rudewa in namiji nasha mata gindi, seda Aeezad yasha mata yanzu ta tabbatar da har mutuwa mutum ze Iyayi in ana sha masa gindi, dadin namiji yashama mace gindi baze misaltuba baki yayi kadan ya misaltasa. Seda nabeelah ta shide numfashinta ya dauke na wucin gadi ya kara daukewa, Aeezad yaki sassauta zira mata harshe a durinta se zukosa yakeyi yana karkad’a harshensa a cikin raminta yana zaro sa yana maidasa,. Tsawon 30mnt yana zuke mata rami, nabeelah ta fasa wani ihu hadi da Danna kansa a kan gindinta sosai ta gwale masa tsuliyarta sosai hadi dacewa. “Pls ka shanyeeeee…na baka….na…baka….gindina….k shanye….na baka……na bakaaaaaaa…. Wlhi na baka.,,,,duka ,,,,gindinaaaaaaaaaaaaaaaaaahhhhhhhhhhhhhhh!!!!!aaaaaaaaaaaaaaaahhhhhhhhhhhhh!!!!!” Ta saki wata kara at the end  jikinta ya dauki kakkarwa kmr me zazzabi, nan take ta kawo hawayen dadih suka wanke mata fuska. Aeezad yaji bakinsa yacika taf da ruwa ,ya  shiga zuqeewa ya shanyeshi zuwa cikinsa ya hadiye ya dago ya zuba mata idanuwa , duk ta wanke idanuwanta da zallar hawaye, se sauke Ajiyar zuciya takeyi har yanzu bata dawo hayyacinta ba, har yanzu tanajin kmr bakinsa na kan durinta, ta rufe idanuwanta gam bakinta se rawa yakeyi na ddh. Aeezad yayi murmushi “kinason dadih mommy amma kinasa wando, in anason dadih ba Asa wando…” (hausa ya mata) ya kalli nonuwanta ya dawo ya kalli gindinta da yake jike sharaf dai-dai ya zura mata jijiya kawai ya hau aiki , shi karshen Jin dadinsa yajishi a gindi. Wareta yayi sosai , nabeelah Tasha sake sha mata gindin zeyi ta sake ware masa kafafuwan, ya hayeta ya mata rumfa, ya saita kaciyarsa saitin gindinta yashiga goga kaciyarsa a kofar durinta…”sssssssshhhhhhh dadih!!sssssssshhhhhhhhhhhhhhh!!” Aeezad ya fadi wani ddh na ratsasa wanda be tabajin irinsa ba tinda uwarsa ta kawosa duniya har tsakiyar kansa seda ya amsa, ruwan shaawarsa da ruwan gindinta sunata haduwa. Nabeelah ta ware idanuwa Jin kmr burarsa yake goga mata a gindinta, ta zabura zataja da baya Aeezad ya rikota, duk yabi ya rikice sejan yaji yakeyi idanuwansa sunyi red over, ya shiga  Kokarin luma mata kaciyarsa. Nabeelah ta fasa wata uwar kara sbda azabar dataji tana ratsata, Aeezad ko saiti besa kansa dai-dai da raminta ba, amma shine ta fasa wannan ihun. “Zaka kasheni….wayyohhh zafihhhh!!” Ta fadi Tana kwace kanta da karfin da batasanma tana dashi ba, ta hankadesa gefe ta tashi tsaye a zabure. Aeezad ya zubo mata idanuwa daga gefen bed din data tsuresa, ya tashi zaune. “Pls ki bani naci, kefa kkce kin bani gindinki duka da ina sha mikishi,,, pls to ki temakamin inci…” ya shiga mata magiya cikin fitar hayyaci se kallon saitin gindinta yakeyi. Ya taso ya fadi sbda jikinsa ba kwari, ya kasa tafiya ma gabaki daya gabobinsa a macee suke kawai so yakeyi yaji gabansa a cikin kogin dumi, gidan danshi ba. Ya dinga mata magiya kan tazo ta bashi ya kasa tashi ya taddata inda take sbda jikinsa daya mutu da azabar shaawah Gashi ga gindi amma aka hanasa shiga, dole hankalinsa ya daga iya  dagawa.  “Toh pls Kizo kishamin in kawo, in bazaki bari na shiga ba , ki rufamin asiri in ban kawo ba nashiga uku, rashin lafiya zanyi, pls ki temaki rayuwata…” yashiga mata magiya se  kallon saitin  gindinta yakeyi yariga ya gama tabbatar da baze samu shiga gindi ba. “Dadih na gindi…” ya fadi kmr zararre wanda ke magiya ya shiga wata mgnr kuma, kamar yayi hauka haka yakejin kansa, kmr ya bude ido yaga ta iso ta gwale masa gindi ya hau luma. Nabeelah kam ta tsaya kikam tana kallonsa ya kamo gindinsa ya rike , yaci gaba da mata magiya, harda kwallah da kyar yasamu ta karaso ya jawota cikin hanzari batare data shiryaba ya bude bakinta ya luma mata burarsa ciki, ya cika bakinta kaf da burarsa harma yama bakinta yawa, ta lumshe idanuwa tanajin kmr zatayi amai, komi na rayuwarta a kansa ta fara. Aeezad kam zabura yayi yayin dayaji kaciyarsa na shafo harshenta, ya sauke ajiyar zuciya ya lumshe ido kmr me baccin zomo, ya bude ya sauke ajiyar zuciya sau biyar da kyar a lokaci guda, dumin bakinta yafi dumin kaf gindin daya taba ci a rayuwarsa wato gindin naeema da gindin Esther, daman gindinaye biyu ya tabaci a rayuwarsa. “Tsotse min kaciyataaaaaaaaaaa!!!.” Ya fadi out of control ji kake kuttt ya hadiye  yawun matsifar dadih, ya Danna kanta a kan burarsa sosai nan take ya tabo makogaronta tayi yunkurin amai ya hanata ta hanyar kara cika mata bakinta taf da burarsa. “Aaaaaahhhhhhh naaaaaa taboooo, wani giri!!!aaasssshhhh!!” Ya fadi a gigice yana kara dannar kanta a kan burarsa ya kara tabo makoshinta ya kuma sakin kara yana fadin “na
Taboooo!!”  Kai kace gindi yakeci ya tabomahaifa, dadihn da yakeji in duk duniya zasu taru bazasu misaltashi ba. Seda tayi awa daya tana sucking burarsa, ita kanta batasan ta iya sucking ba se yau, amma ji takeyi kmr tayi amai,  kawai daurewa takeyi saboda bataso ya shige ta, ta tabbatar yasa mata burar nan tasa ta tashi aiki, ihu yayi kmr ze fasa dakin, daze kawo ya kara Danna kanta a jelarsa kaciyarsa ta tabo can can cikin makoshinta ya buga ihu hadi da sauke ajiyar zuciya..”dadihhhhhhh!! Dadihhhh! Wayyohhhhhh burana a cikin bakintaaaaaa!!! Wayyohhhh dumihhhhh!! Wayyohhhh zan kawoooooioo!!!!! Sssssshhhhh!! Azabar dadih!! Wayyohhh zan sumaaaaaaa!! Wayyohhhh daddyyyyyyyyyyyyy!!!!! Aaaaaaaaaahhhhhhhhhhhggggggggggggghhhhhhhhhhhhhhh!!!!!! dadihhhhhhhhhnaaahhhhhhhhh na shiga uku!!!!!!!!!” Ya kai hannunsa me lafiya ya matsa nonuwanta duka biyu da Karki, ya luguiguta sau biyar at one time , yana kaunar nono, seda yayi 2mnt yana lagudarsu yana ihu ya kawo dai-dai makogaronta Tana niyar amayo  maniyyinsa daya cika mata makoshi zuwa baki, ya Danna kanta dole ta hadiyesa direct zuwa cikinta, yaki zare burarsa a cikin bakinta, ta dago idanuwanta dasukayi red ta kallesa, ya kashe mata ido daya yana shafar mata nonuwa, dukda ya kawo amma burarsa bata kwanta ba.”finally yaude dole kinsha maniyyin d’anda kika raina,,,, ga burana a bakinki, daga yau maganar girma ya kare…” wani uban kallo nabeelah ta watsa masa, duk haushinsa ya rufeta, bata taba ganin dan iska irin Aeezad ba Gashi yaki cire mata burarta daga cikin bakinsa. “Ci gaba da shamin in kara kawowa, burana  taki kwanciya…” Aeezad ya fadi yana lunsar idanuwa, ya hadiye daddadan yawun daya cika masa baki har dalalo yawu seda yayi wai a iya Shan burarsa datayi kenan , Ina maga yashiga gindi. Yaci gaba da luma burarsa a cikin bakinta, nabeelah naso tace ta gaji amma ba bakin mgna sbda ya cika mata bakinta taf da babbar burarsa. Badan taso ba yaci gaba da luma mata bura a baki hannunsa na kan nono, tasake shafe awa daya again yana luma mata bura a baki, kana ya kawo daze kawo ba inda be taba ba a jikinta, har kofar gindinta seda ya shafa wanda ke mata zafi saboda kokarin shiga gurin dayaso yi, a rufe take ruf ko yatsa yasa yaki wucewa amma yayi kokarin sa burarsa aiko taji azaba sosai dukda ma be saiti ba. Jawota yayi ya rungumeta bayan ya sake kawowa, yashiga jero mata kalaman godiya.  “nagode , nagode, nagode, Ubangiji ya saka miki da Alkhairi mommy, Allah yasaki a aljannarh, kin gama biyana dadih,…” yadinga mata sambatun godiya har yanzu baya hayyacinsa, nabeelah de tayi shiru a ranta se tambayar kanta takeyi “Wai Anya itace nabeelah kuwa…” kawai ta rasa ma wani tunani zatayi, gata ga Aeezad  tsirara rungume da juna, d’anda ta raina da cikinta, duk nadama ta rufeta, gaskiya tanada tabbacin Aeezad asiri ya mata sbda duk bayan sunyi abu sun gama se tayi nadama, babban bakin cikinta inta tuna wai yau itace Tasha maniyyin Aeezad har zuwa cikin cikinta,. Ta lumshe idanuwanta ta rasa ma meke damunta a rayuwa har tasakarwa yaronnan karami jikinta . “Asiri yamin…” ta fadi a zuciyarta yayindashi Aeezad se godiya yake mata hannunsa na kan nonuwa ke   kyace irin yarannan ne sabon yaye da kaunar Nono be sakesu ba. “Bari nasha nono…” ya fadi direct yakai bakinsa kan nononta ya Kama tsotso, nabeelah ta ture masa Kai Tana fadin “Ka bari nagaj….aaaaaahhhhhhhhhh kan nono  na!!”” Ta kasa karasa  abinda zatace sede ta idasa da ihu sbda maida  bakinsa da yayi kan nononta yayi mata wani irin zuqa dayayima kaciyar nononta me rikitar da hankali hadi da dimautar gigicewa a fagen dadih.  Ta saki nishi, ya iya Shan Nono uwa uba kuma dayasha mata duri, gabaki daya ya gama kasheta a duniya har yanzu ji takeyi bakinsa na mata waiwaye a saitin durinta, dan-tsakanta kam se motsi yake mata ji kake -dil-dil-dil-dil yau shi kansa durinta numfarfashi kawai yakeyi,. Aeezad ya iya sarrafa mace shi irin mazannan ne,  dayasan takan mace, ya isha taba nono tabawar da dole aji ddh bawai zafi ba, a lot of mazan yanzu basu iya komi ba, namiji na taba maka Nono kmr ana yaki, ko kmr ze ciresu duka, baka gane ddin se zafi kawai, mata ku dinga nuna musu yadda kukeso a muku, (yammata a killace kai, Karki sake wani dan tsinanniya ya dinga taba miki jiki dasunan waishi saurayi, samarin yanzu yan iska ne, ku tattala jikinku zuwa dakin Aurenku, karku bawa namiji duri Aure yazo ki hau raba ido duk kibi ki rame dan tunanin zakije ba budurci)

Seda ya kuma yamutsarta yasha mata Nono da Shan Nono kawai ta sake kawowa, shima dake Shan nonon seda ya sake kawowa, farin cikinsa a yau baze misaltuba se annuri kawai ke fita a kan fuskarsa, ya dauketa zuwa toilet da hannunsa daya me  lafiya zuwa toilet din dake dakin sukayi wanka tare, kafin suyi wankan seda ya lagudeta san ransa, ya sake kawowa, kana sukayi wankan tsarki suka fito daure da Alwala se godiya yaketa mata ji yakeyi kmr ya maidata cikinsa danso da kaunah soyayyarta garesa ta sake ninkuwa bisa ninkin ma ninki. Suka maida kayansu, Aeezad yajata sallar magriba da isha’i, lokacin kusan karfe goma na dare ake nema. Bayan sun idar da sallar sunyi adduah ya juyo ya rungumeta jikinsa yashiga jero mata kalaman soyayya dana iskanci ta kula so yakeyi su kwana dakinnan sbda nema yakeyi ya cire Kaya dan hk ta tashi tsaye ta fice a dakin dole ya biyota ya kulle dakin suka nufa dakin sa na jinya, yana tafe yana mata sambatun irin dadihn dayaji a tare da ita, se godiya yake kara mata. A falo suka tadda naeema zaune ta rafka uban tagumi tin dazu ta fita waje ta duddubasu bata Gansu ba, suna shigowa ta kallesu taji wani bakin ciki ya rufeta taga nishadi kwance a kan Fuskar mijinta , gaskiya ita bata yadda da nabeelah da Aeezad ba nan take zuciyarta ta darsar mata wani abu dama Dazu taji ciwon abinda ya mata sosai, har seda ta Kira mahaifiyarta ta shaida mata, hajiya mommy tace ta kwantar da hankalinta  ta bari inta dawo saje gun boka asan yadda za ayi dasu sbda naeema ta kula abun ya wuce tunaninta. “Ya akayi ka dade yau a gurin motsa kafar, har after ten fa…” cewar naeema datayi mgnr Tana kallon Aeezad ya hade rai Jin tambayarta rainin hankalin datake masa. Nabeelah kam gabanta ya yanke ya fadi, gani takeyi kmr duk wanda ya kallesu seya gane meya wakana tsakaninsu. Ba tare da Aeezad yace komi ba ya nufa cikin dakinsa nabeelah na biye dashi a baya, naeema ta taso cikin kara Jin zafin banzar daya mata ta biyosa cikin dakin tana kara tambayarsa ina yaje ya jima. Aeezad Sam yaki bi ta kanta, suna shigowa dakin nanma big hajiya da aunty hafsat suka zubo musu ido, suna mamakin jimawar dasukayi yau, zaks dayaxo ba jimawa ya kallesu kawai yayi murmushi shi kadai yasan me yakema murmushi tinda ya kalli fuskar mutumin ya tabbatar ya laguda mommy daman sbda yadinga zagayawa da ita dakin yasa aka gyara dakin. “Ina kuka tsayane yau kajima sosai?” Cewar big hajiya aunty hafsat kam shiru tayi bata da ikon tambaya Jin matarsa ma ta tambayesa yayi mata banza ina maga ita. Karasawa Aeezad yayi ya zauna yana fadin “danaje motsa kafa akwai wanda nake zamansa dazan gaya masa ga time din dazan dawo…” cikin isa yayi mgnr kai bakace yanzu ya gama ihu ana sha masa bura ba,. Nabeelah de tayi kasa da kanta gani takeyi kmr asiri sun ya tonu yau. Big hajiya ta bude baki jin abinda Aeezad yace “Kaji shege zemin dibar albarka, dan bura uba da fuska kmr ta mage…” big hajiya ta zagesa tass, ko kallanta Aeezad beyi ba, nabeelah kam kasa zama tayi ta fice a dakin zuwa falo aunty hafsat ta bita da ido taga saman hijjabinta a jike, ta saman kanta, sannan shima Aeezad taga Kansa a jike, aunty hafsat nada nazartar mutum over, nan take ta fahimci wankan tsarki sukayi su duka biyun, ga yadda nabeelah take tafiya ma ba dai-dai ba, tinda yaso shiga gabanta taji azaba shine ta kasa tafiya dai-dai zafi takeji a kasanta. Aunty hafsat de ta sauke Ajiyar zuciya. naeema ta zauna kan kujera se jijjiga kafa takeyi cikin isa da kasaita, wai a dole Aeezad ya bata mata rai sbda yanata wulakantata a gaban yar aiki, ji take kmr ta rufesa da duka amma ba fuskar dako mgna ta isa ta masa. Zaks yakai bakinsa saitin kunnen Aeezad ba tare da kowa ya ankara ba yace “Mutumin dagani yau ka kwashi dadih…” Aeezad yayi murmushin da tinda ya shigo dakin beyi ba, big hajiya daketa  Matsifa Tasha da ita yake murmushin ta kara rufesa da fada. “Shege dan kundun uba, bade ni kakema murmushi ba sede wannan uban naka sunusi sallamamme, dan bura uba kayi da manyan idanuwa kmr jikan nufawa…” “asarara haka big hajiya …” Cewar Zaks nan big hajiya Tayi wankan tsarki tadawo kan Zaks “A sarara a tsakiyar falon uwarka, shege farin banza farin hofi, ka rafka wani uban kwali a ido kmr bazawarin jaka…” duka yan dakin seda sukayi dariya banda naeema da bakin ciki ya cika mata zuciya, duk ta kosa ta koma katsina awa tufkar dake neman warware wa hanci.  “Godiya nake big hajiya…” Cewar zaks. “Kaci uwarka da ubanka kaida godiyar…” Zaks ya kara fashewa da dariya yace “Ina kuma dunkulo godiyata zuwa gareki big hajjaju ikon Allah …” nan de hajiya tadawo kan Zaks, tanacin goron ta Tana zazzago masa zagi, Aeezad ya kwanta yana kallon sling yana murmushi shi kadai yasan meke cikin zuciyarsa.  “Kira doctor yasamin drip hannu ya fara zafi..” Cewar Aeezad  da yayi mgnr idanuwansa na kan Aunty hafsat in yana mata mgna Kai kace shine yayanta. Aunty hafsat tace toh, hadi da mikewa da mamaki ta fice a dakin, 2days bece hannu na masa zafi , dasuke fita zagayen shita Zaks,  se yau daya fita da Aunty nabeelah . “Lallai da wala kin a miya…” hafsat ta fadi a ranta, dai dai ta iso falon tasamu nabeelah ta cire hijjabi ta kwanta kan doguwar kujera ko ina a jikinta ciwo yake mata, kan nonuwanta kmr zasu cire, kasancewar da dan-kwalin jikinta ya zame yabawa aunty hafsat damr ganin sumar kanta sosai, a jike ta ganta sharkaf harta jika dan kwalin kanta. “Sannu aunty nabeelah , kunsha zagaye yau…” shine abinda aunty hafsat tace, nabeelah ta juyo ta amsa da yawwa, kanta na kasa. Ta Riga ta fuskanci Aunty hafsat ta dago wani abu kawai de bata nuna mata bane, aunty hafsat ta fice a falon da tunani tunani a ranta, “Tabbas akwai wata a kasa.” Aunty hafsat ta fadi a ranta.

Tin daga ranar Gabaki daya Aeezad ya kuma sukurkucewa akan Aunty nabeelah, so yakeyi yaje gareta cikin dare amma ba dama, sbda naeema da bata bacci, Gashi inyace nabeelah ta rakasa ya motsa jiki seta ki saboda ta fuskanci ansa mata idanuwa naeema , kuma Tana tsoron naeema kwara ma Aunty hafsat me sauki ne , har gargad’i naeema tasami nabeelah ta mata a falo kan ta kiyayyar mata miji, sannan inma wani mugun kullim tama mijinta to ta shirya kwancesa inba hk ba itace ajalinta. Nabeelah ta tsorata sosai amma bata ce da naeema komi ba, tasan wacece naeema ita da mahaifiyarta, tasansu fin yadda tasan yunwar cikinta, musammanma hajiya mommy, tabbas kuma kmr zabuwa kamar zanenta. Nabeelah ta Janye duka jikinta daga jikin Aeezad  ko ya aika a kirata ta rakasa motsa kafa bata zuwa , Tana gurin nurses suna hira, har yanzu ciwon jikin dayasan  mata be barta ba, gabaki daya ma tadenasa bra, kullum hannunta na cikin hijjabi sbda kar a fahimci ba bra jikinta, sede tasa Riga kawai daman ba kasafai tacika sa bra ba Balle ma yanzu da suke mata azabar zafi kan nonuwanta se rad’ad’i yakeyi, har yanzu gindinta be dena motsin Shan daya masa ba, data tuna gindinta ze amsa, ta matsifar Jin dadih sha mata gindi da yayi yafi komi tsaya mata a rai, intana tunawa sosai har kawowa takeyi batare data sani ba. Haka shima gogan ya kasa mance irin Shan data masa kullum cikin tunawa yake, ya kara santa ninkin ma ninkin, memories dinsa ta cikasa taf da tunanin gindinta, yanaso ya kebance da ita amma Sam ba damar hakan kusan 2weeks beji duminta ba ko ganinta bayayi yadda yakeso yasan duk sanadin naeema ne, ita taja masa, da batanan da duk dare seya isa gareta, shi kuma ba tsoron naeema yake ba, kawai beso ya jawoma nabeelah matsala ne, yasan ita da mahaifiyarta ba kanwar lasa bane,, hakan ya matsifar sa masa haushin naeema, gabaki daya ita ta hanasa Jin dadihn rayuwa, da babu ita da tini yaci gindin Aunty nabeelah, ai wlhi ko a gaban aunty hafsat da big hajiya ne seyaci dan bame hanasa, amma a gaban naeema baze yuba  sbda nabeelah.   Yan uwan zaks suka kara zuwa yau, aka wuni ana hira da yamma suka nufa hotel can suka kwana, yan uwan Zaks sunzo yafi a kirga, hk hajiya maryam ma matar Yayan mahaifin Aeezad tazo,da iyalanta yafi a kirga, alhaji sunusi ma yazo yafi a kirga hk shima alhaji  Abubakar din.

Yau  kimanin  watansa biyu da kwana biyar, tinda ya tashi  yake zazzaga ruwan matsifa da bala’i, musammanma naeema abu kadan  seya fadata  da matsifa, haushin uban kowa yakeji yau har aunty nabeelah, shi kawai gindi yakeso yaci, baya bacci yadda yaga dare hk yake ganin safiya tsawon 3weeks ko ganin aunty nabeelah ma baya samu yayi sosai ko zeji sanyi, ji yakeyi kmr an tsaneshi duniyar nan gabaki daya ma ya gaji da komi na cikinta. Misalin karfe biyu da rabi na rana, zazzaune suke a dakin kowa yayi jugum jugum, sbda matsifa da yaketayi , ko tari akayi se ya hau matsifa. Aunty hafsat naeema zaks, big hajiya ita  kanta abun yafi karfinta sede kawai kallo inya jefo matsifa setace “ayi hakuri jikana…jinya se hkri, kankaren zunubi ne…”
Amma ina Sam yaki bi ta kanta, Aunty nabeelah kam Tana part din nurses bata sanma ya ake ciki a dakinba. Ya kalli Aunty hafsat fuskarnan tasa  daure kmr ya Kama da wuta haka yake jinsa. “Kingani kou aunty hafsat? Ita mommy jinyata tazoyi ko zuwa tayi yin hira a gun nurses, wani irin wulakanci ne wannan, yanzu ita mommy abinda takeyi ta kyauta, kuma an kasa samun wanda ze mata magana, koso akeyi se lalle ni zan mata magana, kanade gani ko Zakariyya…” ya karashe maganarsa da kallon Zaks, Zaks de yayi shiru sede ya daga Kai danya fuskanci jarabarsa ta rashin gindi ce. Aunty hafsat ta mike ba tare data kallesa ba tsoronma kallansa takeyi kada kallon yazama lefi, ta fice a dakin tana fadin “Bari a kirata…” Aeezad yaci gaba da yayyafa ruwan matsifa da bala’i wai nabeelah yawo tazoyi ba jinyarsa ba. Ba jimawa suka shigo dakin ita da Aunty hafsat, kallo daya nabeelah tama Aeezad taga fuskar nan ba Annuri ya daureta tamau kmr be taba dariya ba. Tana shigowa ya kalleta yayi kwafa kana yace “Duk ke kika sani a matsifar nan!” Zaks ne kawai ya fahimci me kalamansa ke nufi , naeema tayi murmushi Jin abinda yace da nabeelah. Nabeelah kam zaro ido tayi jin yace wai ita taasashi a matsifa, itade tasan ba ita tasa masa ciwon hannunsa ba, Aunty hafsat ma shiru tayi ta rasa gane me yake nufi. Big hajiya ta yunkuro tace “Haba d’annan ita kuma meye nata, baiwar Allahnnan ba ita tasa maka ciwon hannunka ba …” Aeezad bebi ta kan me big hajiya ke cewa ba danshi ba matsifar ciwo yake nufi  San yaci gindi yake nufi . “Look I want you ask you some questions,,, wai zuwa kkyi yawon bude ido a asibitinnan ko zuwa kikayi jinyata? Wannan ai wulakanci ne, da rashin mutumci, a haka kuma se kice jinyata kikeyi kou? Ko kuma de kina yawon zagaye ti-ti kamar kina tallar gyad’a…wannan ai karshen iskanci ne…” ya fadi yana lumsar idanuwansa dake kan nonuwanta, dagani yasan ba bra a jikinta seda ya hadiye tsinkakken yawu, Shifa daman duk a kan kayan dadihnnan na jikinta yake wannan tijarar duk tabi tasashi yanata matsifa inside kuma gindi yakeso. Nabeelah tayi kasake Jin yanata yayyafin matsifa, kuma tin tini beyi ba se yau kose yau yasan tana zuwa side din nurses wai itace me tallar gyad’a kuma, ta tsuresa da ido yadda yake mata fada kmrshi ya haifota duniya, sekace ya girmeta. Tana nan tsaye aunty hafsat kam ta koma ta zauna doctor Haphis ya shigo bayansa wata nurse ce rike da wani basket, doctor haphis shike duba sa tin zuwansu asibitin. Yayi sallama ya shigo ya gaida kowa dake dakin suka amsa, kana ya iso ga Aeezad ya gaidasa cikin  girmamawa, nurse Dinma ta gaida kowa a dakin ta gaidasa, , a takaice Aeezad ya amsa se faman jijjigar kafa kawai yakeyi mulki da sarauta ya motsa. Doctor haphis ya bude wata yar takadda dake hannunsa ya fara karantata a bayyane. “sir mun kara maka 2month a asibitinnan, saboda shugaban sojoji na nigeria yace kar a sallameka  harse ka warke duka….” Wani uban bakin ciki ya cika Aeezad, kaf dakin ya dauki tsit. Wani uban tsumi Aeezad yaja yace “Tindashi shugaban sojojin ubana ne kou, bari inta zama a asibitinnan ku kasheni, kutmar uban sena warke za a sallameni, akwai zaman ubanda nakeyi ? Koso kakeyi kafin na warken na mutu,….Kai wlhi yau senabar asibitinnan, inga ne hanani, ni  ba dan iska bane kaji kou,…a gayama jirgi ya kintsa yanzu yanzunnan wlhi bazan kara kwana asibitinnan ba …” ya karashe bala’ insa yana kallon zaks, jiki na rawa Zaks ya kira private jet din Aeezad din yace a kimtsa yanzu zasu bar garin kaduna daman jirgin na kaduna a cikinsa aka kawosa kadunan daga kano.  Doctor yashiga magiya yana rokon Aeezad kan ya rufa masa asiri ya bari ya warke kana seya bar asibitin sbda inya tafi aikinsa na kan barazana domin in wani abu ya samu ciwon hannunsa tabbas se an kama doctor haphis  abinka da manyan mutane,.  Big hajiya ta sako baki kan yayi hakuri seya warke sesu bar asibitin Ina Aeezad yaki yarda ya tashi ya fara hada kayansa da kansa da hannunsa me lafiya. “Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un!” Itace ke fita a bakin doctor nan take ya kira shugaban sojojin ya shaida  masa yadda ake ciki. Yace a bawa Aeezad wayar, Sam Aeezad yaki ansa, se matsifa yakeyi da bala’i, da Shugaban sojoji yaji hakan yace da doctor haphis a barsa kawai, shi kansa inya tubure tsoronsa yakeji…” shugaban sojojin ya kira Alhaji sunusi mahaifina Aeezad ya shaida masa abinda ke faduwa, ya kira Aeezad, Aeezad yaki amsa waya, dole shima ya tsinke wayar ya kira shugaban sojojin sbda shi Kansa abun yafi karfinsa kunsan yaran botters in suka tubure,.  Dole Alhaji sunusi yace da shugaban sojojin Alhaji Yakubu dole sede a barsa ya dawo gidan. Shugaban sojojin yace “Okay ,, to bari sede shi doctor din dake dubasa ya biyosa kenan, bamusan abinda ze taba Aeezad saboda yanada muhimmanci a aikinmu na sojoji…” Alhaji sunusi yace “Toh shikenan nagode ranka ya dade…kawai se doctor din ya biyosa se a bashi gida a nan din har lokacin daze gama dubasa seya koma bakin aikinsa,” Alhaji yakubu yace “Insha Allahu ai ba wata matsala…” daga hk sukayi sallahma, Alhaji yakubu ya kira Doctor haphis yasheda masa dole sede ya biyo Aeezad din. Ba shiri doctor haphis yace toh,. Nabeelah de ta tsurawa Aeezad idanuwa mutum kmr an masa allurar matsifa. Doctor ya fita ya fara shirya duk abubuwan dazasu bukata a katsina, dukda yasan za a samu komi a can na fannin lafiyarsa, amma allurorin da ake masa kullum duk daga waje ake kawosu duk bayan 1month. Naeema da nabeelah da Aunty hafsat da Zaks da uban gayya Aeezad suka shiga shirya kayan dazasu tafi dashi, wasu kayan nan suka barsu naci dasha duknan suka barsu yan kayayyakinsu ne suka sa akwatuna da kayan oga Aeezad. Nabeelah bata samu damar yima nurses din sallama ba, sbda Aeezad yasata gaba  akasa akwatunansu a mota already an shirya motocinsa, suka shiga mota daya shida naeema da zaks, doctor haphis and nabeelah da big hajiya da aunty hafsat suka shiga mota daya Babba .  Sam ba haka Aeezad yaso ba, yaso yashiga mota daya dame dadihnsa, sede suka hau mota daya da naeema da Zaks. Suka isa Airport ba bata lokaci suka hau jirgi daman already jirgin ya kintsa, ba bata lokaci suka tashi zuwa katsina tadikko dakin kara. Aeezad na kusa da naeema duk tabi ta nanikesa, nabeelah na kusa da aunty hafsat, idanuwanta na kan Aeezad da naeema dataketa shigewa  jikinsa kmr sabuwar  haihuwar mage, nabeelah ta rasa dalilin dayasa taji wani Mugun haushin naeema dashi kansa Aeezad din ya rufeta. Zaks da doctor haphis suna kusa da juna suna yar hira. Se a Cikin jirgin ne aunty hafsat ta sanar da mijinta suna kan hanyar dawowa ..ta shaida masa yadda Aeezad ya tubure yace shi gida ze dawo. Baban noor ya musu fatan isowa lafiya kana ya katse wayar. A lokacin baban noor yana tare da Alhaji Sadi wanda yazo gidansa a kan mgnrsa da nabeelah, Alhaji Sadi ya rikice over bayan rabuwarsu da nabeelah da niyar ze dawo a asibitin kaduna yazo asibiti yafi sau Dari  yanaso ya ganta amma aka hanasa shiga yakira baban noor , a lokacin hafsat bata asibitin ya Kira Aeezad yaki dagawa , daman Shifa Aeezad ba kasafai yake daga kira ba kona Wanene , ballema ynzu ya tsani baban noor din sbda ya fuskanci Alhaji Sadi abokinsa ne. Zuwa yanzu baban noor ya fara tausaya wa Alhaji Sadi saboda ta fuskanci San da yakema nabeelah bana wasa bane,. Bayan baban noor ya gama waya da hafsat ya shaidawa Alhaji Sadi cewa gasu nabeelah nan tafe zuwa katsina, nan farin ciki ya rufe Alhaji Sadi sahunsa zuwa katsina tafi a kirga sbda kawai yaji ma ya take wayar daya bata ya kira yafi a kirga  yaji sim din kashe, kawai so yakeyi yayi tozali da kyakyawar fuskarta, ya Riga ya gama shiryawa a sati daya za a kulla auransa shida ita, sunayin aure zasu bar kasar zeje can wata kasa yasata makaranta  sbda ita yakeso yadinga daurawa a gaban mota sannan in zasu taro ya tasata gaba, sbda ita din macece wadda dolema ta fidda ka kunyar jama’ah.   Ba jimawa suka isa garin katsina, jirginsu yayi saukar angulu a air port din katsina, daman already Zaks ya sanar dreva’s din  Aeezad suna tafe, dan haka kafin su iso motoci tini suna nan suna jiransu, shiga kawai sukayi Aeezad nata kallon nabeelah , har mamayar idanuwan mutane  yayi dasuna  saukowa daga jirgin ya taba mata nono, nabeelah ta kallesa ta gallara masa harara, murmushi ya sakar mata, mamakinsa ya kuma rufeta mutumin daketa matsifa da bala’i ynzu shike taba nono da murmushi.  Ba bata lokaci suka shiga motoci zuwa gida big hajiya da nabeelah da aunty hafsat a mota daya sbda su daman gida za a kaisu, naeema da Aeezad a mota daya, Zaks da doctor a mota daya, su direct gidan Aeezad aka nufa dasu, seda suka isa gida ne Aeezad ya tambaya ina su nabeelah Zaks yace masa ai su gida aka nufa dasu,. “Wayace a kaisu gida?” Aeezad ya jefowa Zaks tambayar dai-dai suna  isa part din Aeezad din doctor tini Zaks yasa maaikata sukaisa wani part din, naeema kam suna sauka ta nufa part dinta, daman Allah Allah takeyi su iso, ta isa ga uwarta, tanada abubuwa dayawa dase a zahiri zasu tattaunasa.  Zaks yace “Ai aunty hafsat ta gaya maka gida za a kaisu tin muna Cikin jirgi ko bakaji  bane…”  dai dai suka isa falon Aeezad ya zube kan kujerar  3ctr Zaks ya zube kan 2ctr Aeezad yace “harda mommy,? yanzu dan rashin imani da big hajiya dukse suka wuce gidan Aunty hafsat waze kula Dani toh ? Gaskiya mommy tadawo  ita
….” Zaks yayi murmushi danshi tini ya fahimci inda Aeezad ya dosa “big hajiya gaskiya Tana bukatar Hutu shiyasa nace a wuce da ita gidan Aunty hafsat kawai zuwa gobe a kawota  nan din,,, ga naeema gani ai zamu iya jinyarka kafin zuwa gobe big hajiyar tazo…”  wani banzan kallo Aeezad ya watsoma Zaks yace “Gaka? Kai a gardi, Kai kayi jinyata ai sede ka karamin ciwo, garjejen kato dakai, nafison mommy ko manyan Nono nagani naji sauki sauki…” Zaks ya amshe da dariya yace “nabawa Mutumina ai tini na dagoka, manyan nonuwa sun kunna mana Kai, duk kabimu  ka zage Tass a asibiti, baka ragawa kowa ba..”.
Aeezad ya tabe baki hadi dacewa “kaide bari, ji nayi na tsani kowa a duniyar nan in ba mommy ba, kaga lefina?” Zaks ya girgiza Kai yace “Waneni naga lefinka sir…” Aeezad yayi murmushi yace “naeema tazo ta hanani komi gashi bata bacci, gabaki daya ciwona suka karu doubles, bakaji yadda nakejin haushin naeema ba, gashi na riga na shiga hannu over kawai mommy nakeso na gani ta bani kayan alatu, Kai bakaji abinda nakejiba, I can’t control myself,,,, hmmmm, yanzuma dazamu sauka  daga jirgi ai seda na mamaye idanuwa na taba nonuwa,…Kai aboki a duniya ba abunda yakai mace dadih, komi najin dadihn duniya bayan mace yake, macenma musamman in mommyna ce, ni kadai nasan me nakeji…” ya karashe da hadiyar yawu ya lashi lebensa na kasa. “Au da baka san ba abinda yakai mace ddh ba?” Cewar zaks dake kallon Aeezad wanda ya gama shiga shauki. Aeezad yace “Wlhi bansani ba se a kan mommy, Kai inna tabata brain Dina ma rikicewa yakeyi, har empty nake zama ban gane komi …” Zaks ya kwashe da dariya yace “mutumina Kai jarababbe ne na last, kana gadon asibiti kana jaraba…” Aeezad ya amshen da “uhm kaide bari, Ina gadon asibiti ina bukatar nonuwa da gindi,,,, ai abunne da mugun dadih…” ya karashe yana tand’ar harshe. Zaks ya kara kwashewa  da dariya yace “wannan gigicewa haka ko kaci ne?” Aeezad ya girgiza Kai dacewa “Tabdijan! Ina zata bari naci bayan ma da kyar nake samu naji dadih da ita,  lagudar juna kawai mukayi amma wlhi uwa nayi hauka, Kai mommy macece, tako ina tayi wlhi dadih ne da ita,  dadinta danake ji  bazan iya jurewa ba,…” Zaks ya kara kwashe  da dariya yace “mommy de ba ruwanta duk kabi ta gigita mana uwa…” Aeezad ya amshe da “tade gigitani, Ina ganin wannan lantsan-lantsan nonuwan ina naga ta nutsuwa ai gabaki daya ta kwancemin kai…tashi zan inyi wanka ka kaini gidan aunty hafsat naga mommy…” zaks yace “daga dawowarmu?ka bari Kaci abinci ai kou …” Aeezad ya mike yana fadin “wlhi kawai ita nakeso nagani…kaima kaje kayi wanka,…” Zaks ya kalli Aeezad yace “Okay zanyi,,,,yakamata inka huta mu aika aje gidan dreva Dinka daya rasu da abunnan ya faru daku,  shi adamu na hannun damanka jikinsa da sauki, kafar tasa da sauki sosai…” Aeezad ya juyo ya kalli Zaks yace “Ai dukna  sani, su wadanda suka rasa rayukansu a sanadin abun daya faru Tini nasa daddy ma yaje tin ina asibiti an bawa iyalansu duk abinda zasu bukata, sannan gwamnati ma ta basu tallafi sosai, adamu kullum ina Jin labarinsa, ta gurin sajen murtapha, har video call munyi dashi 1week ago, aiki za a masa a kafa, inaga Ma kafarsa cireta za ayi, America za a kaisa , zuwa next week nasa a shirya komi masa komi, su kuma wadanda suka rasu sena kara Jin sauki zanje inma iyalansu gaskiya, ai bazeyu na barsu a bansa ba bayan a kaina suka rasu,,” Zaks yace “hkne nasha ka manta ne sir..” Aeezad yace “Allah ya kyauta na manta, ai dana zama butulu, duk a kan kare raina ni daya fa suka rasa rayukansu…duk nasan dasu Dayan ma dabe rasu ba nasa an masa sha tara na Arziki wanda akace ya kira sojojin dasukaxo…” Zaks ya jinjina Kai yace “Allah de yajikan wad’anda suka Rigamu gidan gaskiya…” Aeezad ya amshe da Amin tausai ya cika masa zuciya ya haye saman upstairs zuwa dakinsa. Zaks ya mike ya nufa dakin dayake sauka inyaxo gidan wanda yake downstairs, zaks na shiga dakin ya kira kukan aeezad a waya yace a shirya musu abinci mara nauyi, kana ya ajiye wayar ya fada bathroom saboda yana bukatar wanka. 25mnt zaks ya fito daga wankan daure da alwala sbda an fara kiraye kirayen la’sar yayi sallah kana Ya shirya cikin kananun kaya, waldrope din dakin cike take da kayan sawa na Aeezad bema taba sawa ba, zaks kesawa inyazo garin. Fitowa yayi falon ya tadda Aeezad zaune kan kujera da waya a hannunsa, tini yayi wanka yayi sallah befi 2mnt da zama ba zaks ya fito, yaga Aeezad sanye  yake da kananun kayan masu azabar kyaun, Riga me karamin hannu se dogon wando har kasa,, tinda yaji ciwon hannunsa be karasa manyan kaya ba, duk soyayyarsa dasu, yafi bukatar kaya marasa nauyi for now.  “Seda na shiga toilet na fara wanka na tuna ashe yi maka wanka akeyi …” Cewarzaks daya karaso ya zauna kusa da AEEZAD, wani wawan kallo Aeezad ya watsowa Zaks yace”Uban wanka akemin…” Zaks yayi dariya daman yasan dole seyasha zagi. “Wlhi nasha yi maka wanka akeyi sbda ciwon hannunka…” Aeezad yayi tsuki yana mikewa yace “Ubanwa kemin wanka? Temakamin akeyi de nayi wanka, kuma ai bana cire boxes din jikina dan ubanka dan iska kawai…” Zaks ya kwashe da dariya yace “Ashe de wankan ake maka …” Aeezad yace “A fari ba,,,, banfi 1month ba na farayin komi da kaina da hannuna daya ….” Zaks ya kara  dariya Cikin zolaya yace “Amma duk da hannu dayan kake lagude kayan mommy…” Aeezad ya hade rai yace “Sa wasa, ko gindi ta budemin zan pushing burana inside duk da hannu daya…dallah tashi ka kaini in ganta ina yunwarta…” Cewar Aeezad da already ma a tsaye yake. Zaks ya mike yana kara dariya yace “Mu isa dinning room nasa   a shirya mana superghetti..” badan Aeezad yaso ba suka isa Dinning room already ku-ku ya shirya komi, Zaks ne ya iya cin abincin shikam farfesun naman kaza ta hausa kawai ya iyaci kadan, ko cinya daya be cinye ba, kuma yanajin yunwa kawai de ya kosa ne yaganta hankalinsa na kanta, ruwa yasha ya mike ya kalli Zaks yace “taso muje,..” ya ciro car key a aljihun wandonsa ya wurgama zaks, ya chabe yana fadin “Ka bari na koshi ni tinda Kai baci zakayi ba…” “dallah malam ka tashi ka kaini I want to see my little mom …dan kaga banda yadda zan nayi driving wlhi da bazan tsaya jiranka ba…” Jin abinda yace na karshe yasa Zaks mikewa badan ya koshi ba, ko ruwa besha ba sbda azalzalar Aeezad dole suka fito compound din gidan, suka isa packing space aeezad yaga ba daya daga motocin naeema yakalli Zaks yace “Kagani kou frnd? Daga dawowarmu naeema harta fita a haka zatayi jinyata, bama wannan ba hk ake zaman Aure? Ba izini na take zuwa yawonta har kasahen waje sede inga naeema batanan se abinda hajiya mommy tace takeyi kmr ita ke Aurenta, Allah wadaran halin naeema da ace dole se gindinta zanci in rayu da tini ina lahira, AlhamduLillah da ubangiji ya halatta mana mata hudu,..” Zaks ya amshe da “Se hkri…” kwafa Aeezad yaja, shi kadai yasan me yake fuskanta a auren naeema dayayi, yayi nadama tafi a kirga.  Mota kirar Mercedes red color,  suka shiga Aeezad yashiga mazaunai gaba zaks na driving suka fice a gidan suna tafe suna hirar halin naeema har suka isa gidan Aunty hafsat, hon daya zaks yayi  me gadi yayi hanzarin fitowa ya bude get ganin lambar jikin motar. Suna sako Hancin motarsu cikin gidan idanuwan Aeezad suka sauka a kan nabeelah da Alhaji sadi , suna zaune compound din gidan a kan wasu kayatattun kujeru sky blue, sanye take da hijjabi har kasa army green, ko kaya babu a jikinta inside, sbda Tana fitowa wanka ta sako hijjabi har kasa ta fito sbda matsawa da kira da Alhajin ya mata, fuskarnan tata tayi sharr da ita se fara’ah suke sakarma juna ita da Alhaji sadi, nan gidan tadawo ta taddasa, wanka kawai tayi ya aika a kirata zuwa part din baban noor batazo ba dayaji shiru shine yazo compound yasa aka ajiye musu kujeru ya kara aikawa masu aiki suka kirata, bata fito ba sbda Tana wanka, ya karasa baban noor ya gayama Aunty hafsat ta gayama nabeelah Alhaji Sadi ke kiranka, nabeelah na fitowa daga wanka Aunty hafsat ta gaya mata shine ta fito hk bakomi jikinta se zallar hijjabin jikinta, farin ciki ya lullubeta sbda ganin Alhaji Sadin , Alhaji Sadi na burgeta shine type dinta, yadda ya manyanta haka takeso a tattare da mijinta, tini ta mance dawani Auren yaudarar Aeezad dake kanta, batafi 30mnt da zama ba suna hira shine motar Aeezad ta shigo, yayinda idanuwan Aeezad din suka sauka a kansu, Zaks ma tini idanuwansa da hankalinsa suka isa gurin, Zaks ya kasa karasawa da motar packing space, yaja burki a hnkli sbda Azabar tashin hankalin daya gani zaune, wato Alhaji Sadi da nabeelah. “Qaluu Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un!! Shikenan!” Zaks ya fadi hadi da juyowa ga Aeezad tin kafin idanuwansa su sauka a kansa, ya jiyo heart beat dinsa da azabar karfi…… ya kalli fuskarnan tasa…..



Littafinnan na kudi ne. 08101626484.

U……31

Zaks Yaga nan da nan fuskar tasa ta hade baki kirin kmr hadari, be taba ganinsa a yanayin da yakansa ba yanzu, har wani duhu fuskarsa tayi saboda zallar azabar matsifa da jaraba dasuka masa dirar mikiya a zuciya, ya Kure su nabeelah da Alhaji Sadi da ido, se huci yakeyi kmr kumurcin maciji mesa a rami. “Da Aurena,,,,da Aurena take tsayuwa da wani namiji,,,wallahi wallahi Zaks yau sena kashe wancan tsinannen! Wlhi yau nine ajalinsa,! Zan nuna masa waye ni, dan mecin uwar ubansa, shege tsinanne kawai!” Aeezad ya fadi da muryarsa wadda ke barazanar tarwatsa motar da dodon kunnen Zaks din. Laluba aljihunsa yashigayi domin yaji akwai Karamar bindiga ciki, yaji babu , nan take duk  yabi ya rikice idanuwansa sun rufe, lalubar gaban motar yashigayi  tako ina yasan baza a rasa bindiga a motar tasa ba, ko gani bayayi sbda bacin rai,ji yake kmr zuciyarsa zata buga ta tarwatse, Zaks  kam ya rasama yazeyi ya kasa cewa komi , shide yasan be isa ya dakatar da Aeezad daga aikata abinda yaga dama ba, Gashi da alama mommy Ma ta gansu danse kallonsu takeyi, gaskiy mommy bata kyauta ba, Zaks be taba ganin lefin mommy ba se yau, tasan da Aurensa a kanta kuma ta tsaya da wani namiji, ta gansu yanzu taga motar tasan sune a ciki koda motar ba a ganin na ciki, amma ai kaf motocin Aeezad tasani kodan lambar motar jiki, amma ta kallah ta dauke kai, taci gaba da sakarma Alhaji sadin murmushi, inside kam ba karamin bugu zuciyarta keyi ba, tinda taga ba ayi packing dai-dai ba, hkn ya tabbatar mata da yau akwai matsala, ta sadakar yau zatasha marirrika, kawai tunano irin Marin daya mata a asibitin tashigayi,.”yau natashi aiki!” Ta fadi a zuciyarta, dukda iskar dake kad’awa amma seta Kama zufa, kawai murmushi takeyi a zahiri, amma ko abinda Alhaji sadin kecewa bata fahimta.  Ba bata lokaci Aeezad yaga bindiga karama a gaban motar, ganin yaga bindigar yasa Zaks shiga tashin hankali sbda yasan komi na iya faruwa. “Dan Allah Aboki karka Aikata abinda be dace ba in rai ya baci hankali ke nemosa…” Zaks ya fadi yana RIKO hannun Aeezad me lafiya wanda ke rike da bindigar yana kokarin ficewa a motar. Ina Ai Aeezad bebi takanma me Zaks ke kokarin sanar dashi ba, ko gani bayayi sosai, ya fito daga cikin motar, Zaks ma ya fito, nabeelah na ganin Aeezad ya fito daga cikin motar kuma taga bindiga a hannunsa, taga yana tinkarosu gadan-gadan da bindigar, zumbur ta tashi tsaye, Tana fadin “Alhaji kashiga mota ka gudu,,,kashiga motarka ka gudu! Nashi uku yau!!!” A rikice take mgnr, Alhaji Sadi shima mikewa tsayen yayi ba tare daya fahimci me nabeelah ke nufi ba, yashiga tambayarta “kamarya? Bangane ba?” Kasancewar ya bawa Aeezad baya Sam be Gansu ba, shifa bemaga shigowarsu da motar ba, in yana gaban nabeelah baya fahimtar komi kyaunta na makantar dashi, shifa Allah yasani dan kyaunta ze Aureta, (kunsan cikakkun kanawa dasan mata masu kyau, musammanma in farar mace ce)  “kashiga motarka ka gudu dan Allah Alhaji!” Nabeelah ta fadi cikin magiya still idanuwanta na kan Aeezad da Zaks dasuke tinkarosu. Ganin inda ta tsurewa ido sannan ga alamar fitar hayyaci ya bayya kan fuskarta, yasa Alhaji Sadi juyawa yaga me take kallo ne daga bayansa, daya gigita ta har haka. Juyawar dazeyi yaga Aeezad da Zaks , ganin ya juyo Yana kallonsa yasa Aeezad dago hannunsa dake dauke da  bindiga sama , ya shigo nuno Alhaji Sadi da bindigar yana kokarin sakin harsashin Zaks ya rike kan bindigar. “Ka barni in kashe shi, wlhi yau nine ajalinsa, daga kan matata baze kara marmarin kusantar wata mace ba in har matan Aure ce,…karamin mazinaci neshi,, wlhi sena zama ajalinsa yau!” Sune kalaman dake fitowa daga bakin Aeezad, Alhaji Sadi ya shiga  firgici, Jin kalaman bakin Aeezad Sam be fahimci me yake nufi ba, sbda shide yasan nabeelah ba matar Aure bace, Alhajin ya fara tunanin Anya bayan ciwon hannun da yakeyi ciwon hauka be shafi Aeezad dinba, tini ya ganesa tinda ya daura idanuwansa a kansa ya fahimci kanin matar baban noor ne. “Ka fita a gidannan dan Allah’’ Cewar nabeelah da hankalinta ya kara mummunar tashi, ta shiga ture Alhaji Sadin da hannayenta biyu, ko gezau Alhajin beyi ba, sbda shi kansa ma ya kulle. “Bura ubannan!” Aeezad ya fadi a bayyane ganin nabeelah na ture Alhaji Sadi da hannayenta , hannayenta nasa na Auren sunnah, shine take taba jikin wani d’ana miji dashi yau garjejen kato. Hankalinsa da zuciyarsa da lissafinsa suka kuma baci, sbda tsabar bacin rai ko ganin gabansa bayayi sosai,. “Ka kyaleni Zaks , ka sakar min  bindigata, in baka sakarminba na kashe mutuminnan to tabbas Kai zan kashe!’” Aeezad ya fadi cikin kunar zuciya, Zaks ya kara rike bingidar sosai da hannayensa biyu yace “Naji aboki zan dauka ka kasheni ,…”  da karfi Aeezad ya fisge bindigar daga hannun Zaks yana fadin “Ka kyaleni ba ruwanka!!!” Ya fadi hadi da nufar kam Alhaji sadi da firgici ya hanasa tafiya, nabeelah sece masa takeyo ya wuce amma yaki wucewa se tambayarta yakeyi meke faruwa. Cikin hanzari Zaks ya kara binsa ya rikesa yayinda sukazo daf da Alhaji sadin, Aeezad na kokarin harbin Alhaji Sadi Zaks ya rike kan bindigar again, saura kiris a hannun Zaks din Dan Allah ya rufa asiri zaks din ya maida kunamar bindigar ciki. “Ka kyaleni!! Wlhi ka kyaleni in kashesa ko kai in kasheka,! Wlhi sena kashesa koda Nima daga hk za a kasheni!” Aeezad ya sake fadi cikin fitar hayyaci kishi ya rufe masa idanuwa, idanuwan nasa na kan Alhaji sadi.  Zaks ya kalli Alhaji Sadi da zufa keta keto masa bakinsa se rawa yakeyi sbda tsoro ya kasa guduwa duk yabi ya firgice Gashi ga mutuwa real aini dole ya rude ya rasa uwar ubansa.  “Ka bar gidannan !inba haka ba wlhi ze harbeka….” Cewar Zaks da yayi mgnr da Alhaji sadi, se kokawa yakeyi da Aeezad wanda ke kokarin amshe bindigarsa daga rikon da Zaks din yayi mata, so Zaks yakeyi ya amshe bindigar daga hannun Aeezad amma ina ya kasa, ya tabbatar da ace Aeezad nada lafiyar Dayan hannu da Zaks be  isa ya iya masa ba, a haka ma ya kasa amsar bindigar a hannunsa, dukda shi hannu biyu garesa shi kuma hannu daya garesa, se zufa kawai Zaks keyi, gogan kam jikinsa har kyarma yakeyi idanuwa nan nasa sunyi ja-jawur kmr jan gauta. Nabeelah kam tini ta fara kuka sbda tashin hnkli , maaikata gidan na ganin abinda ke faruwa amma ba wanda ya isa ya we uffan ko gurin basu isa su karaso ba , baban noor na part dinsa ya kule  a karshen bedroom dinsa yana wayar iskanci da karuwarsa. (Kaima baban noor Allah baze barka ba, ana nan ana maka talala,,) aunty hafsat na saman upstairs Tana dakinta ita da yaranta suna wasan  yaushe gamo, big hajiya kam na dakin kasa tana baccin asara  na bayan la,asar ta hangame baki, duk ba wanda yasan meke faruwa a tsakar gidan, kowa nacan yana sabgar gabansa.

Ba bata lokaci alhaji  sadi ya isa ga motarsa jiki na rawa ya shiga, ya tada motar ya isa bakin get da motar da kyar sam hnklinsa baya jikinsa yake driving din  ya raba motar Aeezad da akayi packing dinta ba dai-dai ba, yana kokarin ficewa a gidan Aeezad ya sakarma Zaks bindigar ya isa ga motar Alhaji Sadi dake kokarin ficewa a gidan  a guje, already daman glashing motar tasa a bude yake ta fannin me tuki, wani irin mahaukacin naushi  Aeezad yakai masa ta Cikin window din motar  dai dai a saitin bakin Alhaji sadin. “Bakina !” Alhaji Sadi ya fadi a gigice sbda zafin dayaji  a bakinsa ya matukar kara rud’asa nan da nan jini  ya Balle daga bakin Alhaji sadin dai dai hakoransa guda biyu suka fito daga bakin nasa na gaba, suka fado gaban  rigarsa, nan hnklin sadin ya kuma tashi, ya tabbatar Aeezad de mahaukaci ne. Aeezad na  kokarin kara Kai masa  wani naushin Zaks ya karaso a guje ya rikesa nan yaga Alhaji Sadi baki na jini. “Kaga abinda mahaukacin nan yamin kou ?” Alhaji Sadi ya fadi nan take wawulon bakinsa ya bayyana na gaba wanda keta jini. “Innalillahi! Ka gudu dan Allah …” cewar zaks dake kici kicin rike Aeezad, wanda keso ya kara kwacewa ya farma Alhaji sadin danya tabbatar shidin mahaukacin gaskene bana wasa ba. Ganin Zaks ya rikesa a guje Alhaji Sadi ya fice a gidan ya Danna motarsa kan titi ya shiga sharara gudu sbda gani yake kmr Aeezad din ze biyosa ne ya kashesa, Gashi ba a shara’ah da mahaukaci.

Ganin Alhaji sadin ya gudu Zaks ya saki Aeezad duk karfin Zaks din ya kare da kyar yake rikesa. Aeezad na huci yadawo ga securities din dake gadin get din kusan su biyar yace “wlhi in wannan mutumin ya kara zuwa gidannan kuka barshi ya shigo, koda gidan ba nawa bane amma wlhi  dukse naci kutmar uban ubanda ya haifo ubanku a garinnan, dukse kunyi nadamar zuwanku duniyar gabaki dayanta wlhi…” “sorry sir…” suka hada baki gun bashi hkri. Ba tare da Aeezad yabi ta kansu ba ya juyo se huci yakeyi , ya nufo inda nabeelah ke tsaye ko motsin kirki ta kasayi, ganin yadda Aeezad ya zama kmr tsohon mahaukaci a lokaci kankani. Ganin ya juyo yayi kanta, yasata saurin juyawa zata nufa hanyar dazata sadata  da cikin gidan. Taku uku Aeezad yayi ya damko dai-dai saitin wuyar hijjabinta, sede kawai taji an dankota, nan take hijjabinta ya zame ta kai, sumar kannan tata baki wuluk ta bayyata ta nade sumar  da ribbon ash, nan take Aeezad yasamu damar ganin wuyanta, ya saketa amma ta kasa guduwa sbda tsoro da ace hannunsa Dayan lafiya yake da nabeelah tashiga uku yau, ubangiji ne ze kwace ta a hannunsa. “Dan kutmar uba, Da Aurena kike tadi, da Aurena, dan iskanci da wulakanci da dacin mutumci, wlhi yau zan nuna  miki ke Karamar yar iska ce, nine babban…kina karyar maitar maza ne…” ya fadi cikin zafin zuciya, ya daga hannunsa me  lafiya ze sharara mata Mari  tayi hanzarin yin kasa da fuskarta, ta kulle fuskarta da tafin hannunta, ta rintse idanuwa, kalamansa nacinta, wai yau har ita yake cema yar iska Lallai ta zubar da kanta over a gurinsa, ta tabbatar duk sbda jikinta ne daya gani ya kara rainata, shiyasa bahaushe yace da wasa da yaro kwara kwana da yunwa, ita ma daba wasa take dashi ba amma ya mata irin wannan rainin me cin zuciya, dadin dad’awa danyaga tana kasansu ne shiyasa duk wani rainin ya karu. Zaks ya RIKO masa hannun dayake kokarin marin Mommyn dashi. “Aboki pls kayi hkri , bazata kara ba dan Allah kayi hkri…” Zaks ya fadi yana rikosa sbda inya barsa ya mareta ya tabbatar yana iya sumar da ita. “Dan Girman Allah ka kyaleni in koya mata hankali, bade bata dauki Aurena a bakin komi ba Dani kaina, yau zan nuna miki Aurenki nakeyi wlhi! Ko dan kinga na barki a banza ban miki abinda ze nuna Miki ni mijinki bane kou?” Ya karashe da zafin zuciyata ya kwace hannunsa  daga rikon da Zaks ya masa ya fisgota, takalman kafafuwanta suka cire sbda janta dayayi da karfi, nan take ta  Taka wata  yar kwalba  abinka da farar mace kuma kafarta  nada Azabar laushi, nan  Kwalbar  ta fasa cikin kafafuwanta tashige , nabeelah ta fasa  wani irin ihu Sam Aeezad bebi ta kanta ba, ya kara jawota kiiiiiiiiii!  kafarta na zubar da jini amma Sam be Lura ba shima Zaks be kula ba, a haka yana jawota harya karaso da ita bakin kofar motarsa ya jefata baya, se ihu takeyi Aeezad yasha zallar iskanci ne da wulakanci yasata ihun dan hk bebi ta kanta ba yashiga gaban motar, zaks yashiga ba bata lokaci yaja motar Aeezad ya kafa ruwan matsifa da bala’i. “Baki daukeni a bakin komiba Dani da Aurena dake kanki,Ina kallankine kawai nabeelah, nasan a bnza kk kallona, kawai sbda kin raine ni, bafa kaina ko kanki aka fara Aure mace ta girmi namiji ba, wlhi tinda bake kk haifanba sena nuna Miki waye ni meye matsayin Aurena a kanki yau….ka kaini sabon gidana, wlhi yau sena nuna ma nabeelah ni cikakken namiji ne nafi gaban raini….” Aeezad ya karashe mgnr yana kallon Zaks  sbda matsifa duk kamanni Aeezad din ya chanza. “Toh …” Zaks ya amsa da sauri, gudun kar yayi Lefi a dawo kansa. nabeelah  ta kara fashewa da kuka jin yace a wuce da ita gidansa , cikin kukan take cewa “wlhi  bazanje gidanka ba dan iska kawai, sena nuna maka na girmeki, bazan dauki raininka ba,,,banasanka!” Aeezad ne ya iya fahimtar me take cewa amma Sam Zaks be fahimta ba sbda kuka ya shake  mata  wuya sosai. Bakin cikin  kalmar datace bata sanshi ya kara harzuka Aeezad a kanta, dabadan karfin San da yake mata ba tabbas babu abinda ze Hana ya rufeta da danbura uban duka yanzunnan, ji yakeyi kome ya mata ma be huce ba. , da kyakyawar hannunta data zama mallakinsa ta dauka ta taba wani namiji dashi kuma a gaban idanuwansa, wannan abu yaci masa zuciya.  Be kara cewa komi ba sbda bakin ciki har suka isa katafaren gidan nasa. , sabone dal haka komi na cikin gidan sabo ne , tin daga kofar get din gidan abin kallo ne, gidan zagaye yake da matakan tsaro, duk wani gidansa zagaye yake da mata kan  tsaro musammanma gidannan nasa yafi kowanne gidansa  kyau, yana tsananin ji da gidan tinda ya fara San Aunty nabeelah yasa aka gina gidan dasunan nan zasu zauna kawai be sanar da kowa ba ko Zaks be sani ba kawai de yasan gidan nasa tin ana gininsa, kafin aka gama komi na gidan sabone fil daga waje akayi order dinsu. Ko packing din kirki Zaks be gamayiba Aeezad ya fito daga cikin motar, ba tare da Zaks din yayi packing ba shima yayi sauri ya fito Aeezad na kokarin bude inda nabeelah take Zaks ya dakatar dashi dacewa “dan Allah aboki kayi hkri ka daure ka dai-daita zuciyarka aboki, karka mari  mommy pls ko ba komi ita ta raineka, inka mareta  zataga kmr dan Tana karkashinku ne yasa all this, last time ka mareta kayi nadama daga baya kuma, pls this time karka mareta , Annabi bece mu dinga dukan iyalinmu ba kmr yaranmu…” Zaks yayi masa mgna cikin sanyi, Aeezad yayi kmr bejisa ba , ya bude inda nabeelah take cikin zafin zuciya ya kara jawota kiiiii kmr tsohuwar mota , sam Aeezad beda control da zuciyarsa inta baci. Dole zaks seda ya dawo tausan mommy dukda tanada lefi. Nabeelah se kuka takeyi , tasake fashewa da wani kuka, saboda jan da Aeezad din yayi mata a kasa, ta Taka kafarta wadda ta kumbure tayi suntum har yanzu zubar da jini takeyi, ta kurma wani irin ihu Tana fadin kafana!! Amma ina Aeezad be fahimci me take  cewa ba hk shima Zaks din dake biye dasu a baya be fahimta ba. Yana isa kofar dazata Sada shi da gidan yasa yatsanshi kofar ta bude, still yana jaye da ita har suka iso tsakiyar falon  babban katafaren gidan “Aljannarh duniya…” Zaks ya fadi a ransa yana karewa falon kallo komi na falon Onion color ne light and dark. Suna isowa tsakiyar falon dai-dai kan carpet din dake tsakiyar falon ya watsar da Aunty nabeelah kmr kaya, ta fadi kwance kasan falon , Bom-Bom dinta ya matukar amsa sbda ta baya ta fadi ta kuma fashewa da kuka. “Da hannunki kike taba wani namiji daba muharraminki ba…” ya fadi cikin zafin zuciya yana kallon Aunty nabeelah dake kwance Tana kuka duk tabi ta zama abar tausayi a lokaci kankani har wani zazzabi taji ya rufeta ruf, zafin kafarta se ratsata yakeyi. “ ba wanda ze hanan na  zaneki  mommy , bakin Cikin da kika samin a zuciyata baze misaltuba mommy dole sena zaneki wlhi…” Aeezad ya fadi cikin zallar bakin ciki, ya dagota ze yaye mata hijjabin jikinta ta rike hijjabin, gam sbda ba komi inside ko pant babu. Aeezad yaga fararen cinyoyinta sun bayyana, dukda a cikin matsifa yake amma seda yawu ya cika masa baki na zallar shaawarta, yayi hanzari ya rufe inda ya yaye sbda Zaks dake tsaye, aeezad yasa kansa ta kasan hijjabim nata nan take yaga zindir take bakomi jikinta. “Kai! Wato haka kika fito gun d’ana miji tsirara, ba kaya, sbda jarabar san maza na damunki…!” Ya fadi a bayyane, yadda yayi mgnr ita kadai taji Zaks dake tsaye yana basa hkri beji komi ba, , nan ran Aeezad ya kuma baci.  Bece komi ba ya mike zuciya a harzuke ya isa gaban TV daya mamaye bangon dakin yana fadin “ wlhi kin kara  jama kanki mommy, sena zaneki yau mommy,,,duk duniya banga wanda ya isa ya hanani na zaneki ba yau mommy…Kai dole na zaneki wlhi mommy!…”  ya karashe yana lumsar  idanuwa  zuciyarsa na tafarfasa, ya   fisgo wayar connecting din TV din wato igiyar TV din. Zaks dake tsaye ya zubo masa ido shi mgnar tazama dariya ta basa da haushi wai ze zaneta kmr wani ubanta.  Ya juyo a fusace Zaks yaga ba yadda ze hanasa ya daki mommy kuma gaskiya beso ya daketa sbda shi knsa seya dawo yayi nadama.  “Pls aboki kayi hkri dan Allah …” Cewar Zaks , ina Sam Aeezad bebi ta cewarsa ba, idanuwansa sun rufe ruf ya biyewa dokin zuciya.  Ya daga wayar ze zuba mata nabeelah ta rintse idanuwa sbda tsoro, har tajiyo zafin bulalan a jikinta dukda bata iso jikin nata ba, ta fasa ihu. dai-dai ze zuba mata bulalar idanuwansa suka sauka a kan kafarta data Taka kwalbar  wadda jini keta zubowa har lokacin ta kumbura a lokaci kankani ta kusa biyun dayar kafar me lafiya, kasancewar kwalbar ta shige jikinta duka, a memakon ya zuba mata bulalar seya zubawa kansa ya wurgar da bulalar gefe daya ya  karasa kan kafar tata a guje, ya dagokafar  tata da hannunsa me lafiya , yaga yadda kwalbar ta shige cike se kadan yake hangouta shima seda ya goge bakin gurin inda jini keta bulbula da hannunsa. Me kika taka a kafarki? Meye wannan? Jini har haka,,,meya Samarmin kafarki mommyna,…” ya fadi a rikice yana dauke idanuwansa a kan kafar tata sbda ji yayi tin daga zuciyarsa yake jiyo zafin datakeji na  Kafar a jikinta. Nabeelah ta bude idanuwanta ta zubo masa su kmr me iska taga kuma duk yashiga taitayinsa yanzu-yanzu, mamaki yake bata guy dinnan yanzu kmr mahaukaci beda maraba da mahaukaci, itafa tasha dukan ze mata kuma seta tsincesa yana sambatu. “A ina kika Taka wannan tsinanniyar kwalbar? A ina kika takata? A gidannan ne ko a gidan Aunty hafsat? Amma ba karamin zafi kkeji ba mommy….sannu mommy, Nima inajin zafin a zuciyata, sannu mommyna, sannu kinji zaks  zoka gani Zaks mommy ta taka wata kwalba ta shige kafarta, zoka ga yadda kafar mommy ta kumbura…zoka gani…” yashiga fadi a haukace yakai harshensa ya lashi dai-dai inda jinin ke zubowa a kafarta, nabeelah ta tsuresa da idanuwa yadda ya lashi kafar tata ya bata mamaki ko tsoron cuta bayayi, kuma ya hadiye Jinnin daya laso zuwa cikinsa, ba itaba harshi Zaks yayi mamaki, zaks ya kara tabbatar da komi Aeezad na iyayi a kan mommy, ashe kalamansa ba iya baki suke ba,? Se yau Zaks ya tabbatar da duk kalaman bakin Aeezad tabbas ze iya aikata komi ya fadi a kn mommy.  Karasowa Zaks yayi ya tsugunno yaga tadda kafar tata taketa kara kumbura shima ya tsorata sosai daganin yadda kafar keta hauhawa. “Subhanallahi sannu mommy, amma a ina kika taka kwalbarnan mommy?” Nabeelah tayi shiru ba tare datace komi ba se kwallah kawai takeyi na zallar azabar zafin dake ratsa kafarta zuwa duk jikinta, duk Aeezad ne yaja mata, shi ya jawota ta taka kwalbar. “Kagani kou? Zaks wlhi Zafi takeji sosai, diba kaga yadda taketa kuka, wlhi zafi takeji  na ratsata sannu mommy,,,bari in hura miki..” Aeezad ya kara fadi duk yabi ya rikice nan yashiga hura mata gurin da bakinsa. “Sannu mommy… inaga kwalbar na ciki ne ko Aeezad naga kafar  nata kara kumbura?” Aeezad daya sunkuya se  faman hura mata kafar da bakinsa yakeyi   yace “A, kwalbar na ciki, yanzu yazanyi Zaks? Wlhi har cikin zuciyata nakejin zafin datakeji a kafarnan tata… yanzu yaxanyi?” ya fadi yayinda kwallah suka ciko masa idanuwa amma basu zubo ba, se faman hura mata kafar yakeyi da bakinsa.  “Dole fa se an cire kwallar inba haka ba kafar zatayi ta kumburi ne…” Cewar zaks.


Am sorry sekun jini da next page insha Allahu.

Manyan mata adingayi ana gyaran kayan oga,  08101626484 is only chart, ko kin kira kashe take in zakise magani zaki iya kirana ta wannan lambar, amma pls masu siyan book Karki kirani kawai ku dubani a chart dan Allah masoyana ina kaunarku more… call 07034685493.

Saadatubintuabdullahi💖

R…32..and..O..33.

*Dan Allah dan zatin Annabi SAW, masu fitarmin da book ku Dena dan Allah badan niba, ku duba kuga mutanen dasuka siya da kudinsu,  kunga ko Allah be sakaminba dole ya sakawa sauran dasuka siya da kudinsu, kuma Amanace, duk wanda yaci amana se Amana ta cisa Alfarmar Annabi SAW, masu karanta na sata kuyi  hkri ku siya Dan Allah nasan kuna San Book Dina, ku nunamin San ta hanyar siya bata hanyar karanta na sata ba pls….. dubu daya zaki biya ki karanta a salama 08101626484 only chart, in zaki se maganin mata ne is Allow ki kirani ngde, Ina kaunarku masoyana da masu zagina duk ina sanku ngde*

“Tayaya  za a cire? Bakaga tanajin zafi bane?” Aeezad yayi mgnar yayin da yakema Zaks kallon mahaukaci, yaci gaba da hura mata kafar da iskar bakinsa. Zaks yace “Se an cire fa dole aboki, rashin cirewar ne yasa kafar ke kumburi sosai sannan shiyasa yake mata zafi sosai….kayi try ka cire mata…” Aeezad da idanuwansa keta kara cikowa da kwallah na tausanta, amma yaki bari yayi kwallar zuwa kuncinsa. nabeelah kam se hawaye takeyi zuwa yanzu ko kukanma tadenayi. Ya kalli Zaks yace “wlhi bazan iya cire mata ba,,,bakaga zafi takeji ba sosai..” Aeezad yayi mgnr da raunin murya. Zaks yayi shiru yanaso yace ya bari shi ya cire mata amma yana tsoro sbda yasan hakan bame yuwa bane, kishin Aeezad ya baci baze yadda Zaks ya taba mata kafa ba. “A ina kika Taka kwalbarnan mommy?” Aeezad ya sake tambayarta duk a kid’ime yake. Nabeelah ta watso masa wata uwar harara, haka kawai taji haushinsa ya rufeta, tunawa datayi da wulakancin dayayi mata wai harda ze zaneta kamar ubanta, ko ubanta tasan baze mulkata yadda Aeezad ke mulkata ba, ya maidata yar iska ba abinda yafi tsaya mata a rai kmr yadda ya jawota kiiiii , kmr wata mara lasisi, shine sanadin wannan azabar da takeji a kafarta, nabeelah batasan abinda ze taba mata jiki kwata-kwata,. Ganin irin hararar daya watso masa ya bashi tabbacin shine silar Jin ciwon nata, nan y tuna da irin Jan daya dinga mata , se yanzu yaji duk haushin kansa ya rufesa. “I’m really sorry mommy, I don’t mean to hurt you, Dan Allah kiyi hakuri, ke kika batamin rai, ta yaya zaki fito tadi kuma bayan Kinsan da Aurena a kanki, ke kika tunzurani, amma kiyi hkri ni na yafe miki ma,  kuma nasan nine nasa kika taka kwalbar ko?, wlhi bazan yafewa kaina ba, Zaks nine nasa ta taka  kwalbar…amma dukse naci uwar uban masu sharan gidannan da masu sharar gidan Aunty hafsat, meye aikinsu dazasu bar kwalba a tsakar gida, gashinan mommy ta taka, yanzu ya akeso nayi fisabilillahi?” Aeezad ya fadi cikin sambatu Kai kace ciwon jikinsa yake, ko a jikinsa ciwon yake bazeyi abinda yakeyi yanzu ba, se ya juyo ya kalli Zaks ya dawo ya kalli mommy ya dawo ya kalli kafar se ransa ya kuma baci. “Aboki ko a kira doctor tazo ta cire mata? The more kwalbar ke jimawa a jikinta kafarta zatayita kumbura ne kuma ze bata matsala,,,” Cewar Zaks da tunanin hakan ya fado masa rai yanzu. “Doctor mace ko?” Aeezad ya tambayi zaks kishi ya kuma lullube fuskarsa shi a zatonsa ko doctor haphis dasukaxo dashi daga kaduna Zaks ke nufi. “Yeah macece frnd dinace salmah, nagama da nan da gidansu ba nisa….” “Call her, ka gaya mata kwalba ta taka tazo da abubuwan dazata bukata…” Zaks yace okay, ba bata lokaci ya zaro wayarsa dake cikin aljihunsa, ya lalubo lambar Dr salmah, ringing biyu ta daga, suka gaisa kana Zaks ya shaida mata abinda ke faruwa, salmah tace gatanan zuwa. Zaks ya tura mata address din gidan ta message. Ba jimawa doctor rahama ta iso Zaks ya bude mata  tashigo  sanye da hijjabi har kasa, hannunta rike da dan karamin box wanda ke dauke da kayan aikin dazata bukata, se car key a dayan hannunta da wayarta kirar Samsung. Aeezad   har yanzu se aikin hura  mata kafar yakeyi da iskar bakinsa, se faman sannu yake mata kmr me  nakuda, se zufa nabeelah keyi dukda sanyin AC dasuke falon a kallah kusan AC shida  ce a falon ko wacce kusurwa a falon akwai AC na tsaye, falon nada mahaukacin girma. Aeezad ya dawo ya kalli DR salmah a kallah bazatafi 35yrs ba bata taba Aure ba, tanada matsakaicin  tsawo da matsakaicin  kyau, chocolate color ce ita baza ace da ita me  kyau ba kuma baza ace mata mummuna ba, komi nata normal. tinda ta shigo falon take  kallon nabeelah da  Aeezad daketa hura ma nabeelar kafa, tin a kallon farko dr salmah ta fahimci tabbas akwai kwayoyin halitta ta soyayya dake wanzuwa a tsakanin su biyun, idanuwan Aeezad basa taba iya boye soyayyar da yakema nabeelah, duk me  hnkli ko kuma wanda yasan zafin  SO dole ya fahimta inya kallesa. Mamakin wacece ita a garesa ya wanzu a zuciyar dr salmah, ta fara tambayar kanta kanta wacece wannan din? kowa yasan waye Aeezad haka kowa yasan wacece matarsa daya tak wato naeema. Gaidasa dr salmah tayi cikin girmamawa sbda tasan waye shi a kasar, ya amsa kallo daya Yama dr salmah ya dauke kansa, shi ba maabocin kallon mata bane, a kan mommy ne kawai idanuwansa ke narkewa , yanzu  ma kwata-kwata ba mata a gabansa. “Wai sannu dole kiji zafin kafarnan sbda kwalbar na ciki ai,,,,” dr salmah ta fadi bayan ta ajiye box din hannunta ta sunkuya Tana kallon kafar nabeelah da Aeezad ya kama ya rike gam, se yanzu dr tasamu ta karewa nabeelah kallo, bata taba ganin me irin kyaunta ba se yau, “masha Allah…” ta fadi a ranta a zahiri tace “Bari na cire mata…” dr salmah ta fadi hadi da bude box din ta fito kayan dazata bukata Kama daga na wanke ciwon har allurar dazata mata. Aeezad ya lumshe idanuwansa ya budesu a kn dr din yace “pls ki mata a hnkli dan Allah na rokeki…” muryarsa fal tausayin Nabeelah yayi mgnr. Dr salmah dake kallansa  yadda  yayi mgnr ya kara tabbatar mata da santa yakeyi batasan wacece ita ba amma shi tasan wayeshi. “To ranka ya dade…” Cewar dr salmah.  Kafar na hannunsa  dr salmah ta fara kokarin cire mata kwalbar, nabeelah taja kafarta alamar bataso sbda yadda kafar ta kumbure tasan in aka tabata ba karamin zafi Zataji ba. “Yi hkri ki tsaya my life,,,” Aeezad ya fadi a rude, irin rudewarnan ta zuciyar ne So. Da kyar nabeelah ta tsaya dr ta cire mata kwalbar ta lumshe idanuwanta ta fasa ihu wata iriyar azaba ta ratsata, shi kansa gogan seda yayi kwallah, dr ta wanke mata ta mata Allura a duwawu ta kariya daga daukar cuta, da kyar nabeelah ta tsaya aka mata allurar , seda Aeezad ya riketa, Zaks kam ficewa yayi a falon har aka gama mata Allurar kana yadawo falon. , nabeelah kam ana  gama mata allurar ta zube kasan carpet din Tana kwallah , ba karamin wuya Tasha ba , seda aka cire kwalbar daga kafarta taga ashe yar kwalbar nada girma, Aeezad kam kmr kalamansa zasu kare gunce mata sannu,sosai  taji sauki da aka cire kwalbar se taji kmr an zare mata rabin ciwon. Nurse din ta bata wasu magunguna wanda zata dinga sha, ta mata sannu Allah kara sauki kana ta fice Zaks ya rakata zuwa Compound tashiga motarta bayan ya dauko kudade masu yawa daga motar Aeezad  ya bata Aeezad ne yace a bata, da kyar ta amsa, sbda a ganinta Zaks ya wuce wanda zatama Abu ya biyata, sunyi zaman mutumci dashi kawar yayarsa ce ita kuma kawarsa shima domin suna good time da ita. Bayan Dr salmah ta tafi Zaks ya shiga motarsa shima ya fice zuwa gidan Aeezad sbda Aeezad din ya umurcesa dayaje ya taho da Dr haphis sbda a masa Allurarsa da Ake masa ta dare, danshi yau nan ze kwana shida mommy.

Bayan fitar Zaks da dr a falon nabeelah ta kalli Aeezad ta hade rai tace “ka maidani inda ka daukoni…” Cikin gadara tayi maganar, murmushi Aeezad yayi yace “wallahi mommy bazan maidaki ba, sekin bani wannan gurin me tsokoki da namomi  nasa burana…” ta kallesa, ko kunya bayaji a wannan manyan kalaman na batsa, bayan ya gama mata cin mutumci kuma wai yana mata mgnr iskanci yanzu “kawai duk dan kana ganin ina karkashinku ne kakemin wannan cin mutumcin, lokacinka ne, wata rana se labari ..” ta fadi fuskarta bayyane da haushinsa, abubuwa dayawa sun bata mata rai a knsa yau, harda wai ze zaneta, harda dakko abun duka kmr wani ubanta sbda tsabar raini. Ta lumshe idanuwanta sbda wani bakin cikinsa daya kuma tokare mata zuciya. “Rainin mena miki ni? Kawai saboda ina sanki ina shiga dimauta da fitar hayyaci a knki se yazama na rainaki sbda kina kasanmu, toh inde hkne sede kiyita ganin na rainaki mommy, sbda ban fara sanki dan in dena ba,,,nifa kikama lefi, inbanda wulakanci Kinsan na Aureki, amma kika fito tad’i da wani namiji tad’inma ba Kaya a jikinki, sbda bakisan darajata ba da Aurena,…” ya karashe shima kunci na cikasa, yau ta matsifar bata masa rai bata taba bata masa rai ba kmr yau.  “Ana Aure dole ne ? Ni Banasan aurenka ,” Cewar nabeelah, murmushi Aeezad yayi yace “Karya kkeyi kina sona mommy, tinda har inna tabaki kike jikewa, sannan kike ihu danasha miki gindi, da mike-mike, duk wanda baki sone dinne za Kiyita wannan gigicewar in yana tabaki?” Ya karashe da tambayarta hadi da kafeta da manyan idanuwansa masu azabar kyau. Dauke idanuwanta tayi daga cikin nasa Cikin hanzari, ta rasa me zatace masa kawai se tayi shiru sbda bata da abin cewa.itade tasan bata sanshi, amma tanajin dadih inya tabata, ko ganinsa tayi seta tuna abubuwan dadihn daya mata. “Ina tambayarki? Look mommy na gaya miki zan sake gaya miki in anasan dadih ba Asa wando cirewa akeyi, kidena borin kunya wlhi kina sona, ki nutsu kibi mijinki, ki bani kayan dadih naci nasha, ki temakeni  ki bani jigon dadih, inci gindi ko nashiga taitayina…” wani kallo nabeelah ta watsa masa na mara hankali, a tunaninsa kawai dan yana ganin jikinta suna romance se akace masa zata iya mallaka masa budurcinta datayi shekara da shekaru Tana adanawa. “Na jima ina  killace  jikinane badan in mallaka ma karamin yaro irinka ba, kaskancina bekai na mallaka maka budurcina ba …” Aeezad yayi murmushin gefen kunci dukda yaji zafin kalamanta wato de ya fuskanci har yanzu de bata daukesa a bakin komi ba. “Sure?” Ya fadi yana bude idanuwansa a kanta hadi da daga girarsa ta sama, nabeelah tace “tabbas…” Aeezad ya  fadada murmushi yace “Zaki maimaita ,,,” ta bude baki zatayi mgna ya dakatar da ita dacewa “lefikanki nada yawa momm, is better kiyi shiru Karki kara wani lefin…” cikin tsiwa da matsifa tace “Sannu ubana…” Aeezad yayi murmushi yadda tayi mgnr ba karamin bashi dariya tayi ba kmr zata dakesa. “ni ba babanki bane,,,amma ni maciyinki ne, ni zanci gindinki,,,” ya karashe yana kallon saitin gindinta ta saman hijjabin jikinta. “Dan iska…” nabeelah ta fadi cikin wata matsifar,. “Duk zaki maimaita.,,.” Ya sake fadi yana murmushin nishadi. “Se kazo ka shakeni na maimaita…” ta fadi Tana zaburo masa da matsifa ji yake kmr ta wankesa da mari, yau dukya bata mata rai. “Na shakeki naga wa? Bazan shakeki ba, amma zaki sani…” ya karashe cikin rad’a yana karema jikinta kallo, the more yake kallonta the more yakejin shaawarta na taso masa yanzu haka ji yakeyi  kamar ya cita a nan falon, shi ynzu gabaki daya kwadayinsa a yaci gindinta yake, ko a ido yasan zatayi dadih. “Se kasani nasani,,,wlhi ka tashi ka maidani inda ka dakkoni ko in maka rashin mutumci…” Cewar nabeelah, data yunkura ta tashi, tanaso ta tashi tsaye amma Tana tsoron Taka kafar har ynzu zafi kafar ke mata.  Murmushi Aeezad yayi hadi da mikewa tsaye yana fadin “wlhi bazaki bar gidannan ba senaciki mommy…” ba tare daya bari tace komi ba, ya dauketa da hannunsa me lafiya yasata a kafadarsa ya nufa bedroom dinsa da ita, yanaji  Tana matsifa Tana cewa ya sauketa amma Sam bebi ta kanta ba, yasa lambobin bude kofar ya bude nan ya bayyana da ita a cikin kayataccen dakin wanda ya hadu ya gaji da haduwa, komi na dakin Army green ne light and dark, Aeezad yasan army green shine best color dinta shiyasa shima ya maida color din best dinsa. A kan kayataccen gadonsa ya direta, ya fada toilet, domin dole yayi wankan tsarki, sbda shaawarta dake ransa, ji yakeyi kmr ma ya kawo dan matsifa. wankan tsarkin yayi, ya fito daure da towel bayan yayi alwala, tsakiyar gadon ya sameta zaune se matsifa takeyi Tana cewa yazo ya maidata gidan Aunty hafsat, Aeezad ya mata banza, ya karasa ya bude wldrp dinsa wadda ke cike da kayansa shi kaf Gidajensa akwai kayansa a ciki,  jallabiya  ya dakko golden me Aiki Green a wuya yasaka, da kyar yake iya komi sbda hannu daya ne ke aiki a jikinsa se yabi  a hnkli shiyasa yake jimawa a wasu abubuwan Danma yanada zafin nama da dakiya.   Ya kalleta yayi murmushi, wani farin ciki ya rufesa shi ko ba komi inya ganta dadih yakeji a zuciyarsa da gangar jikinsa zuwa mararsa. “Mommy ubangijine kadai yasan irin San da nake miki…” ya fadi cikin zazzakar muryarsa, shiru nabeelah tayi daga matsifar da takeyi mgnr ta daki ranta, batasan Meyasa ba inyace yana santa se taji har tsigar jikinta ta tashi.   “Ina sanki !” Ya kara fadi yana kara Tsureta da idanuwa, ya tsaya for 30second, kana ya juya ya isa dressing mirror ya dauki perfume dinsa, ko ina a rayuwarsa akwai  perfumes dinsa sbda yanasan turare a duniya. Yana fesa  turaren Amma ya kasa cire idanuwansa a kanta, se murmushi yake sakar mata kmr wawan sarki, ita kam se kallonsa takeyi yana bata mamaki se yadinga mata abubuwan da dole kanta ya kwance. Bayan ya gama fesa turaren ya nufo kofar fita ya kalleta yace “Raguwa ki daure ki tashi kiyi salloli Gashi ana kiran isha’i ma ynzu,,,, duk kinbi kinyi laushi daga Taka kwalba ai wani se yasha ko nashiga wannan gurinne…” ya karashe da kashe mata ido daya, ta watso masa harara, ya juya yana shirin ficewa a dakin yayi  typing passport dinsa na bude kofar Yajiyo muryarta cikin sanyi wannan Karan ba cikin rashin kunya ba “Dan Allah Aeezad ka maidani gidan Aunty hafsat karta nemeni taji shiru…” juyowa yayi yaga fuskarta duk tayi sanyi, sbda tasan ze iya mata abubuwan duk dayace ze mata, daman kawai dakiya takeyi tana rashin kunya, sbda Tasha hkn zesa ya maidata gida. “Tin ban ciba har kinyi sanyi haka,? “ ta kuma narkar da fuska. Aeezad yace “ki kwantar da hankalinki ba komi zan miki ba , amma ki bari sekinji saukin kafar gobe da sassafe karfe bakwai se in maidaki gidan Aunty hafsat…” “meyasa bazaka maidani yau ba? Rashin komawata ze kawo matsalar, kar ace wani gurin na tafi, dan Allah ka maidani naji saukin kafar…” ta karashe cikin magiya kmr ba ita ke rashin mutumcin dazu ba. “Mahaukaci ne ni dazan barki ki tafi… bayan kwad’ayinkine yasa nasa aka sallameni a asibiti…” Aeezad ya fadi a ransa a bayyane yace “Karki Damu da wata matsala daza a samu, duk zan dauka, kuma zan kira aunty hafsat in shaida mata muna tare dake, zaki kwana gidana…” cikin hanzari ta amshe da “Aah inkace hk mutumcina ze zube…” Aeezad shima ya amshe da “Karki damu mommy bazan bari mutumciki ya zube ba, ni zan amshesa da hannuna biyu-biyu..” yana fadar hkn ya fice a dakin ba tare da nabeelah ta fahimci me yake nufi ba ta mike ta nufa toilet din nasa da kyar ta kasa taka kafar har yanzu, a nan ta tsaya tanata kallon kyau da tsaruwa toilet din, kana tayi  fitsari tayi tsarki  ta dauro Alwala, ta dawo dakin ta tada sallar magriba da isha’i, da aka idar zuwa yanzu.

Yana fitowa falon yaga Zaks da doctor haphis zaune a falon, basufi 10mnt  da zama ba Aeezad ya fito daman dasuka shigo Zaks yaga be gansa ba yasan yana ciki. dr ya gaidasa ya amsa fuskar sake ya kalli Zaks yace “Kayi sallah?” Zaks ya daga masa Kai alamar eh, ya kara dacewa “nayi magriba  a gida, ynzu kafin mu shigo munyi isha’i nida dr…” Aeezad yace “Okay,,bari ni inyi nawa sallolin, kaje kayi mana take-away na abinci,,,,” Zaks ya mike hadi dacewa “Okay …” “inka dawo kashigomin da wayoyina dake cikin motarka…” Cewar Aeezad Zaks yace “Toh…” ya fice  da car key a hannunsa.  Aeezad ya nufa wani dakin da aka tanada dan ibada, yayi sallolinsa ya idar kana ya fito gurin doctor din ya karaso ya zauna yana fadin “doctor ya bakunta? Amma ai an baka komi kake bukata kou ? “ cikin girmanawa doctor yace “AlhamduLillah,,,Eh an bani komi sir, ubangiji ya saka da Alkhairi …” Aeezad ya amshe da amin,. Kamar an tsungulesa se kuma ya mike yace “Doctor ka kunna TV, Ina zuwa, se munci abinci sekamin Allurar se Zaks ya maidaka gida, nace a baka mota ma dazaka dinga hawa in zaka fita an baka?” Cikin girmamawa dr haphis yace “A, Zakariyya ya bani key  yanzu Allah ya saka da Gidan Aljannah…” Aeezad ya amshe da amin, dukya kosa yabar falon yaje yaganta. “Akwai dinks a frij ka bude ka dauki abubuwan da kake bukata,,,”  “toh sir,,,” Cewar doctor da yake ganin karamci iri iri a gurin Aeezad shida  mahaifinsa be taba ganin masu kudi masu irin halinsu ba na kirki. Gogan beji godiyar da doctor ya masa ba sbda yariga ya shiga corridor din daze Sadasa da dakin nasa, yayi typing passport, kofar ta bude ya shigo ya ganta zaune kan dadduma tinda ta idar da sallah bata tashi a gurinba, Tana zaune Tana tunani tunani se Adduarh takeyi a sujjada Allah yasa Aeezad ya maidata gida yanzu. Ta dago ta kallesa, se murmushi yake sakar mata jefi jefi yana hadiyar yawu, baze iya daura idanuwansa a knta ba be hadiye yawu ba, daya kalleta se yaji kwad’ayinta na ratsa kaf sassan jikinsa da mararsa.  Karasowa inda take yayi yaja ya tsaya ya zubo mata idanuwa kmr ze hadiyeta, da ace ze iya hadiyeta da tini ya hadiyeta sbda San da yake mata, ko zuciyarsa bata isa ta lissafo irin San da yake mata ba. “Ina sanki mommy!” Ya fadi yana murmushi Sam baya gajiyawa da fada mata kalmar soyayya. Tayi kasa da kanta daga kallansa, kana tace “Dan Allah Aeezad ka kaini gida…” ya tsugunne ya taba nononta na dama ya d’an matsasa a hnkli, ta sauke wani boyeyyen nishi kana ta bige hannunsa dake kan nononta. “In kika kara cewa in kaiki gida, wlhi bazan kaiki ba har abadan, amma in kkyi shiru dan kaina se in kaiki kila ma yanzu, ko gobe da safe,,,,kiyi hkri ma se gobe da safe…” nabeelah ta dago ta kalli fuskarsa tasan ze iya kin kaita gidan har abadan karamin aikinsa ne “Kai mugune, ko martabata baka gani se kadinga umurtata kmr Kai ka raineni…bayan ni na raineka…” “koda kika raineni ai bake kk haifan ba madam,,wlhi in kika kara cewa ke kika raineni nanma kinjama kanki hazan maidaki gida ba har abadan abidina…”  nanma ta sake dagowa ta kallesa, tayi shiru ba tare datace komi ba ta kauda fuskarta gefe. “Ps bani bakinki insha…” Cewar Aeezad da yayi mgnr cikin bukatar yasha harshenta yana matsifar kewarta kmr ze hauka shiyasa ya zare a asibiti doole aka dawo dashi gida  dole, sbda yasamu abinda yakeso a gurinta duk sanda yaso. Nabeelah tayi kmr bata jisa ba tasan inta kwana nan tashiga uku jikinta ma yashiga uku, kafin safiya ko be cita ba tasan da kyar ta iya tashi. “Bazaki bani nasha ba?” ya fadi yana kai hannunsa ya kara shafar nonuwanta duka biyu, ta bige masa hannu hadi dacewa. “Bazan bayar ba,,,wai Kai meyasa hannunka be zama guri daya ne,,,” “in ina ganinki ai hannuna baze taba zama guri daya ba, jikina har rawa yakeyi a knki…to bani Nono nasha…” cikin hanzari ta tashi daga gurin taki Taka kafar tata daya ta karasa da kyar ta zauna gefen gado. Ya taso ya karaso inda ta koma ya dago kafar tata wadda har yanzu bata sabe kumburiba duka, ya kallah ya mayar  da kafar ya ajiye  a kasan carpet ita kuma Tana zaune gefen gado. “Sannu ya kafar tamu?” Taji amma taki cewa komi. “Nace ya kafar  tamu?” Ta kuma masa banza kuma tsaf yasan tajisa . “Zaki amsa  ko sena cire hijjabinnan na jikin nasha miki tsuliya …” ya fadi yana kokarin cire mata hijjabin jikinta tayi hanzarin amsawa da “Dasauki…” ta ture masa hannu daga jikinta, kmr maye ya sake mayar da hannayensa kan cinyoyinta yana kallanta yace “wlhi bazan iya daurewa ba senasha bakinki…” be jira cewarta ba, ya taso ya kwantar da ita , yabi ya mata rumfa yanaji Tana cewa bataso, amma Sam bejiba ya kame dan karamin bakinta cikin nasa ya lalubo harshenta da harshensa ya fara tsotsar harshenta kmr yasamu sweet. Seda yayi 20mnt yana tsotse mata harshe, hankalinsa duk ya kuma tashi  dmn a tashe yake, jikinsa yayi laushi ita knta jikinta yayi laushe, ya sakar mata baki da kyar, ya dagata da red eyes dinsa. Nabeelah ta kasa tashi zaune, sbda mutuwar da jikinta yayi, ta tsuresa da idanuwa, taga cikin idanuwansa sunyi red sosai kmr garwashin wuta. Ya saita kansa amma idanuwansa sunki komawa yadda suke gabansa dayake a tashe daman ya kara mikewa, Gashi jallabiya ce jikinsa, dan haka ya karasa wldrp da kyar yake tafiyar ya bude ya dauki boxes dinsa ya saka se yaji kuma ya takurawa burarsa, amma de ya daure ya kalleta. Yace “Ina sanki bakinki da komi naki dadih garesu duk ki gaya musu suma ina sansu…” ya karashe hadi da wurgo mata kissing, ta kallesa kawai ya juya ya fice a dakin zuwa falo se murmushi yakeyi, yasan dole yau se yaci gindi kota halin yaya ne, sbda shima in beci ba ze iya mutuwa. Ya tadda zaks ya dawo suna zaune da dr. “Ka dawo ashe l?” Zaks yace “A, ynzu ba jimawa…” ya fadi yana miki masa ledoji guda hudu masu tambarin babban restaurant din daya Siyo abincin. “Kun dauki naku kuda doctor?” Aeezad ya fadi yana amsar ledojin a hannun Zaks. “A, ga namu nan nida Dr din…” Zaks ya fadi yana nuna masa wasu ledoji guda uku. Ba tare da Aeezad yace komi ba ya juya ya nufa Kitchen. Nanma an zuba komi  na bukatuwa a ciki, komi sabo ne. Ya bude ledojin dan ganin abubuwan dake ciki, yaga gasashiyar kaza ce , se couscos da miyar hanta, ya ajiye ledojin, ya isa cikin store ya dauko  trey da plts ya dauresu ya goge da tsaftaceccen towel, kana ya zuba komi a cikin plts, , ya dauko drinks ya daura a kan trey din da bottle water me sanyi, ya dauka da hannunsa daya me lafiya daman dashi yake komi. Ya nufo dakin, Tana kwance har yanzu ya ajiye trey din a tsakiyar gadon, da hannunsa daya ya tadata zaune, da kansa yashiga feeding dinta, a fari taki amsa ya tursasata dole ta amsa daman already tanajin yunwa, yana bata harta koshi taci naman kazan sosai sbda kazar hausa ce itama tanasan kazar hausa, ita ta koya  masa san kazar  hausa. ta koshi sosai. Ya bata magungunan da DR tace Tasha in taci abinci . Kana shima yaci ya koshi sosai, ya jima Beci Abincin dayaci ba yau sosai ya koshi, ya dinga lallabata kan ta kwantar da hnklnta gobe ze maidata, tayi shiru batace komi ba, sbda tasan kome zatace baze maidata gidanba. Ya tashi ya fita da trey din yana fita ta tashi ta fad’a toilet sbda wanka kawai take bukatar tayi, ita mutumci ma’abociyar yin wanka a rana se tayi wanka sau hudu ko sau biyar, da sauri ta gama wankan ta goge jikinta da towel ta mayar da hijjabinta sbda bataso yazo ya ganta, ta isa dressing mirror dinsa ta fesa sure kawai a hammatarta, kana takoma ta kwanta da tunani a ranta na yazatayi in aunty hafsat ta tambayeta  ina taje ta kwana, da wannan tunanin a ranta ba jimawa bacci ya kwasheta sbda gajiyar hanya kuma ga dadin wanka da sanyin AC na ratsata, hk tayi bacci da uban hijjabi jikinta.

Aeezad na isa falon ko zama beyi ba ya kalli doctor da Zaks wanda tuni sun gama cin nasu abincin  yace “Doctor kayimin Allurar se Zaks ya maidaka gida, amma ka cire Allurar dakasan zata sani bacci a ciki…” Zaks ya kalli Aeezad dayayi mgnr suka hada ido se Zaks yayi dariya. Doctor yace “Toh sir.,,,” suka shiga wani daki doctor ya  masa  Alluro guda daya daman guda biyu ne Allurorin dayar kesashi bacci. Suka dawo falon inda Zaks yake Aeezad ya kalleshi  Yace “bani wayoyina…” Cewar Aeezad, Zaks ya Mika masa  wayoyinsa  guda uku ya amsa, ya kallesa yace “ka Kai Dr gida,,,,” Zaks yace “okay,,,se in dawo?” Wata uwar harara Aeezad ya watso masa yace “ka dawo kamin ubanka,,,,” Zaks ya kwashe da dariya hadi da mikewa tsaye shida doctor sbda Zaks ya fahimci Aeezad ya kosa su bar gidan. Suna masa sallahma doctor ya fara ficewa har Zaks ze fita seya dawo yayinda gogan ya juya ze koma dakinsa, Zaks ya dakatar dashi dacewa “Ka Kira daddy da Aunty hafsat naga sunata kiranka sun maka miss call kusan ashirin  daddy miss call biyar  Aunty hafsat miss call sha biyar…daddy ma ya kirani amma ban daga ba sbda bnsan Meze tambayanba koni mezance masa ba …” Aeezad daya juyo yana fuskantar Zaks yace okay,” ya bude wayarsa kirar IPhone yaga miss calls din dai-dai daddy na kira ya daga suka gaisa. Daga cikin wayar Alhaji sunusi yace “Na kiraka baka dauka ba nazo gidanka tin Dazu naga jikin maaikata sukace kun fita Kaida Zaks shima na kirasa  Be  daga ba… “ “eh mun fita daddy, ina wani gidana ne , ina bukatar Hutu ne daddy bansan hayaniya shiyasa na kebance…” Cewar Aeezad. Alhaji sunusi daga Cikin wayar yace “Okay Allah kara sauki my son,,,, zuwa yaushe zaka dawo gida ko inzo inda kake inga jikin?” Aeezad yace “Aah base kazoba daddy jikina da sauki ai, zuwa nan da 1week zan koma gidana…” Alhaji sunusi yace “Okay… zuwa gobe Nima zanje  abuja wani aiki…” Aeezad ya masa Adduah dawowa lafiya kana sukayi sallahma daga haka,. Yayi dealing number din Aunty hafsat bugu daya ta daga murya Cikin tashin hnkli sbda tini ta fita taga bataga nabeelah ba ta fito har waje shine ma’aikatan suka shaida mata abinda ya faru from A to Z, har abinda Aeezad Yama Alhaji Sadi seda suka gaya mata, shine hankalin hafsat ya tashi sbda tunanin ina ze Kai nabeelah kuma, takira nabeelah bata dauka ba shine tadinga kiran Zaks shima  shiru tini Alhaji Sadi ya kira Baban noor shima ya shaida masa komi dukkaninsu kansu ya daure zuwa yanzu har big hajiya seda aka gaya mawa Aeezad ya tafi da nabeelah, sbda da ita aka dinga nemanta ba a ganta ba, baban noor ya kas cewa komi yayi zugum kawai beji dadin abinda Aeezad yama Alhaji sadi ba. Aunty hafsat na daga wa kafin tayi mgna Aeezad yace “Lafiya kiketa min irin wannan kiran?” Aunty hafsat dake dakinta tayi shiru ta rasama me zatace masa sbda mgnr daya gaya mata. “Ina jinki…” ya fadi cikin isa, a hankali  aunty hafsat ta fara magana “Daman nace, ma”Aikatan gidan sun shaida min abinda ya Faru, kuma sunce  Kai ka tafi da mommy nabeelah?” Cikin isa Aeezad yace “Basuyi karya ba, na tafi da ita, ai ba haramci nayi ba, matata ce zan dawo da ita innaga dama, kuma bana bukatar ki sanar da kowa wannan mgnr, harse Randa ni naga ya dace zan fayyace  mgnr…” be jira cewarta ba ya katse kiran ya barta da dimautar mamakin maganganunsa. Zaks dake tsaye ya zaro ido waje yace “Meyasa zaka gaya mata?” Aeezad Ya amshe da “Ya bazan gaya mata ba,,,Kai nifa dande Kai ka kwabemi again kar injaxama  mommy problem ne da tini na gayama daddy ma ai aure ba abun boye boye bane, Kai ni ko ban aureta ba ko Zina nake da mommy zan iya bayyanama kowa sbda ba iya rabuwa da ita zanyi ba, in mutum yaga ze iya yayi accepting ni ko a yarda ko kar a yarda sena zauna da mommy…seda safe ka zauna kusa da wayarka sbda in ina bukatar wani abu Kai zan kira..” yana gama maganganunsa be jira me  zaks zece ba ya juya ya nufa corridor din dakinsa, Zaks ya fice da mamakin Aeezad a ransa, a kullum kara bashi mamaki sha’anin Aeezad keyi a kan mommy nabeelah.

Yana shigowa dakin yaganta kwance tayi dai-dai Tana bacci cikin nutsuwa, ya saki murmushi, ya isa bedside ya ajiye wayoyinsa, kana ya cire jallabiyar jikinsa, da hannunsa me lafiya , ya cire boxes din jikinsa, zabgegiyar burarsa ta bayyana, ya danna wani madanni  nan da nan light din dakin ya koma deep  blue na bacci. Da murmushi a kan fuskarsa ya fad’a kan gadon da hannunsa daya me  lafiya yashiga kokarin cire mata  hijjabin jikinta daman shi kadai ne a jikinta, kmr a mafarki taji ana kici-kicin cire mata hijjabi ta farka a firgice dai-dai ya gama cire mata hijjabin duka,. Ta kallesa nan ta ganshi tsirara haihuwar uwarsa taga wutar dakin ta koma wani color akasin da da take fara sol ta kalli agogon dake bedside me wuta taga 11;pm ne dai-dai. Ta dawo ta kallesa se shafar mata jinyoyi yakeyi kmr ana fisgarsa a knta, se kare mata kallo yakeyi,. Tayi narai narai da fuska tace “Pls karka cutar dani…” Aeezad yayi murmushi se kallon nonuwanta yakeyi yace “a kan me  zan cutar  dake?” Muryarsa harta fara dishewa. “Kace bazaka tabani ba yanzu kuma kana tabani…” tayi mgnr duk a tsorace take. Aeezad ya cire hannunsa a jikinta yace “Na tuna,,,to shikenan bazan tabaki ba, amma zo kishamin Nono na Nima yadda nake sha miki naki…” da kyar yake magana, har jikinsa ya fara rawa, ya karashe mgnr da kwanciya ya wawware kafafuwa burarsa ta mike tsaye Tana kallon sama kawai jira yakeyi yaji bakinta a kan nononsa, har wani lumshe ido yakeyi yana budewa, dukya kosa, hankalinsa tashe yake a kanta over. Nabeelah tayi shiru Tana kara mamakin iskanci irin na Aeezad shi ko nauyi beji inze fad’a magana. “Ko bazaki sha bane, ni nasha naki,,,,” ya fadi cikin kosawa jin abinda yace gudun kar yazo yasha mata nata nonon a tsorace ta karasa da bakinta ta kafa masa a kan nononsa na dama, kunya ta rufeta, Ya jawota  ta fado jikinsa duka, nonuwanta na touching cikinsa, ga bakinta a kan nononsa Tana masa wani mahaukacin tsotso kmr Tana sosa  masa kan nonunsa haka yakeji, be tabajin dadihn da yakeji yanzu fa, har tafin kafarsa ke amsawa  zuwa tsakiyar mararsa ya karasa zuwa lungu da sakon brain dinsa, dadih uwa ze hauka.

Saadatubintuabdullahi💖

Ue…34

*this book is 1k 08101626484,,,,muna saida kayan gyaran Aure, akwai hadin Amare, and hadin uwar gida, uwayen gida a dinga gyara jiki seda gyara, alwai hadin ke jego muna bononzar sallah na tsawon 10days, wato har bayan sallah da 1week duk muna bononza, akwai magannin sanyi dana basir duka, in kin  shirya siya chart me  up a lambata ta sama.

Nan yashiga   sambatu yana shafar nonuwanta da hannunsa daya me lafiya, Gashi tanata tsotse masa kan nononsa na dama, ya kara bude kafafuwansa gindinsa ya kara tashi  sosai, ya kuma gigicewa duk lungu da sako inda shaawarsa ta makale seda ta bayyana,, a iya Nononsa daya datake sha amma ji yakeyi kmr har dayanma shansa takeyi saboda irin amsawar da Dayan keyi. “Sssshhhhhh!!dadih!! Wayyohhhhhh mamanaaaahhhhh!!! Dadih! Sssshhhhh!shhhhh! Wlhi kin iya Shan nono! Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un! Dadih nakeji! Nonona kike zuqeemin! WayyyyyyyyAllahnah!” A gigice se zukar yawunsa yakeyi ya cire bakinta a kan Dayan nonon nasa, yasa a kan Dayan nonon nasa “shamin wannan!! Shamin inji ddh knji mommy!” Ya fadi yana kafa bakinta sosai a kan nonon nasa na hagu, gabaki daya jikinsa har wani kakkarwa yakeyi, ita kanta ihun da yakeyi da yadda yake kyarma tini ya kunnata, ba bata lokaci ta kafa masa bakinta a kan nonon nasa na hagu kmr yadda ya bukata, tashiga masa wani irin mugun tsotso kmr sabuwar jaririya, jikinsa ya sake daukar rawa ya kuma kurma wani uban ihun cikin sambatun kiran sunanta. “wayyyohhh Allah kin kasheni mommy!! Wayyymommy! Wayyy zata shanyemin nono naaaaaaaaaa!!! Wayyohhhh Azzakarina  ya sake mikewa! Mommy ! Mommy! Zan miki kuka mommy!!! Shamin sosai pls!!  Na baki komi na rayuwataaaahhhhh!!! Wayyohhhhh Sssssshhhhhh!!” Se ihu yakeyi yana matsar mata nono ya matsa wancan ya dawo ya matsa wannan kmr mahaukaci ji yakeyi kmr ta dawwama tana sha masa nono, be  tabajin dadihn da yakeji asha masa nononba kmr yau, already daman Esther ce kadai take sha masa Nono a kaf rayuwarsa sbda yana tsananin San asha masa Nono, yanajin dadih sosai , amma be tabajin dadihn da yakeji yanzu da mommy kesha masa ba, tafi Esther iyawa, shifa baya ihu ko gindi yakeci sede inyazo kawowa yayi gurnani ya kawo kawai, amma yau wai shine ke ihu haka a kan mommy, wai a hk ma be shiga gindi ba Ina maga ya shiga gindi yasan duk sbda sirrin azabar San da yake mata ne, kuma tanada dadih tako ina Gashi ta iya sha masa Nono yadda yakeso a hnkli a hnkli kmr Tana masa Susa. “Ci gaba dashanyemin nonuwana mommy!!! Cigabaaaaa!!!!!” Ya kara Danna  kanta  a kan nononsa, ta tsotsa ta tsotsa, yayi ihu yayi sambatu, ya kuma cire kanta a kan Dayan nononsa ya mayar kan Dayan nonon nasa na dama idonsa daya se kawo kwallah yakeyi, hannunsa na kan nononta se lailayar mata kan nonon yakeyi wanda ya kara fitowa sosai se yamutsarsu yakeyi yana luguiguitarsu. “Mommy!!!!!!” Ya Kira sunanta da karfi, sbda wani uban zuqaaa datama nonon nasa ya matukar kid’ima masa lissafi, kmr mahaukaci ya dauki hannunta daya ya daura kan Dayan nonon nasa yana fadin “lailayamin kan wannan!! Wassshhhh marana! Wayyo maniyyina! Kin dagamin hankalin maniyyi na mommy! Bazan damu nutsuwa ba a rayuwata!! Dole sena kawo ruwan Azzakarina!!!” Ya fadi a rude, ya Kai hannunsa me lafiya ya dafe mararsa. ta murzar masa kan nononsa still bakinta me dumi na Kan Dayan tana zuqaaa yanada babban nipples shima, ynzu da shaawarsa ta Gashi dukse nonuwan nasa suka kuma girma musammanma kan nonon, ya zabura sbda dadih daya kuma gauraye masa lissafi  ta iya matsa nonon. “mammy! Marataaaa!!! Wayyohhhh mommy! Zan….miki,,,,kuka….!” Ya karashe sambatunsa se mikewa  gindinsa ke karayi,  emerging kawai yakeyi wai yau shine mommy Kesha masa  nono, se dadih ya kuma ratsashi. Ta dauki 30mnt Tana tsotse  masa nonuwa yasha ihu iya ihu , Tana expecting taji ya kawo se taji shiru still se kara kaimi takeyi gunshi masa nonon nasa, kawai so takeyi taji ya kawo. A hnkli ya cire bakinta a kn nononsa ya dagota sama nononta na Hagu yayi dai-dai bakinsa, kawai seji tayi ya dulmiya kan nononta a cikin bakinsa, kmr mahaukaci ya Kama lashe mata kan nono, gindinta ya kawo wani mugun ruwa daman already tini ta jike, ta lumshe idanuwa wani azababben dadih ya ratsata. “Asssssshhhhhh! Nononaaaahhh! Ta saki nishi hadi da sambatu, idanuwanta kulle kam, wlhi dadih datakeji baze misaltuba, daya fara tsotso mata kan nononta se taji kmr ta suma dan dadih, ta sakar masa duka jikinta a kan jikinsa, ko ina na jikinta yariga ya amsa, idanuwanta duka biyu suka ciko da kwallar dadih,. “Wayyohhh mamana Ummihhh!!! Karka shanyemin nonon duka pls!” Ta fadi a rikice sbda zuqaar da yakema kan nononta ji takeyi kmr ze cire  mata duka nonon ya koma bakinsa. Ya dan ciza mata kan nononta na hagun dake bakinsa wanda ya gama jikewa da yawun bakinsa ta zabura ta fasa wani ihu sbda dadihn dataji daya ciza mata kan nononta seda brain dinta ya girgiza. “Wayyo kan nonona !! Dadih! Har kwakwalwata nakejin dadih!” Ta  fadi cikin sambatu muryarta dukta gama narkewa, takoma wata iriyar murya, dadin datakeji yau bata taba Jin irinsa ba duk sha mata nonon da yakeyi na yau yafi mata na kullum dadih, hankalinta ka yafi na kullum tashi. cikin kwarewa yakesha mata nonon, se zuquwa yakeyi yana lailayar kaciyar nononta cikin bakinsa. tini idonta daya ya fara zubdo hawayen dadih, bata ankare ba kawai sejin hannunsa tayi a kan kaciyar gindinta, ta zabura zata saka ihu ta kasa sbda wani irin mahaukaci lailaya daya shiga mata a kan dan-tsakanta, ta jujjuya Kai sbda dadih ta kasa ihunma se gurnani takeyi Tana numfarfashi tana kokawa da numfashinta, ga nononta a bakinsa ga hannunsa me lafiya yana lailayar mata dan-tsakanta cikin kwarewa da iyawa, gabaki daya tunani da lissafinta ya gushe, kawai seji tayi ya kara gigita ta, sbda yadda yake zuqee mata nono, yasha wancan yadawo yasha wannan, kamar tsohon mayen nono. Gashi yanasha yana d’an cizawa, seji yayi ta fasa ihu kmr mahaukaci itama. “Aaaaaaaaaaaaaaahhhhhhhhhhhhhhsssssshhhhhhhhhggggggggggghhh!!! Zan mutu!! Kana tabamin d’an tsakana!” Ta fadi a rude batasan sadda ta kuma gwale masa gindinba duka, Aeezad kam abin nema yasamu, nan hnklinsa ya kuma tashi, iyakar mikewa burarsa tayi, kawai so yakeyi yashiga gindi kwad’ayinsa kawai  yakeji. “Ummmihhhhhhhhhhh!!!” Ta kira sunan mahaifiyata cikin gigicewa Aeezad ya Riga ya gama da lissafin tunaninta kaf, ta rasa Ina zatasa rayuwarta taji dadih, a haukace tashiga lashe masa bayan kunne zuwa wuyansa ta kuma kashesa, yaji kmr ya saki nononta ya luma mata bura, amma so yakeyi se tayi laushi fin haka. Ya isar da hannunsa saitin kofar gindinta wanda yayi sharaf yayi sharkar da ruwan niimah, Gashi da burarsa da gindinta suna kusa. “Gidan dadihnahhh!” Ya saki kan nononta dake bakinsa ya fadi a matukar gigice burarsa ta kuma haniniya ta zubdo ruwan shaawah, taji mahadi. “Wallahi ina sank mommy!” Aeezad ya fadi out of control, be tabajin jarabar da yakeji ynzu ba duk jikinsa kyarma yakeyi tako ina, se shafar mata kofar duri yakeyi, ita kuma ta kara rudewa kmr zatayi me,  bataji dadih ba daya saki nononta daga bakinsa ta kama kan nononta da kanta ta mayar masa bakinsa, a nan ya kara tabbatar da ta fita hayyacinta, se kara danna masa Nono takeyi a baki dukda yashiga tsotsone kawai beyi ba, shi duk hankalinsa na kan kofar gindi da yaketa shafa. “Kasha min nonon pls! Ka kara shamin inajin wani abu har yanzu ban kawo ba!” Ta fadi cikin gigita ji take uwa tasa kuka sbda rudewa, Gashi se shafar gindi yakeyi se numfarfashi gindinta keyi. A hankali yaci gaba da tsotsar mata nonon datasa masa a baki ta sauke ajiyar zuciya ta lumshe ido kmr mejin bacci tace “Nagode! Nagode! Kashanye duka wlhi na baka nonon dukaaaaa!!!” Ya karashe dajan mgna sbda yadda yake zuqe mata kan nono gabaki daya yana kara rikitata ne. A hankali  a hnkli yashiga kokarin tura babban yatsanshi a cikin gindinta, tsantsin gindin ya temaka ma yatsan nasa gun fara shiga da kyar, tayi hanzarin rike masa hannu har yanzu bata hayyacinsa, wani zafi taji ya ratsata dazesa mata yatsan nasa, ba a taba sa mata ko finger ba se yau dayasa. “Zafi nakeji,,,,meka samin a gindina?! Take tambayarsa a rikice, ya saki Nononta daga bakinsa, sama sama yaje jiyota da yatsansa ya fara shiga gindinta se yakuma rikicewa yaji wani uban dumi daga ciki ya ratsa yatsansa zuwa kaf jikinsa. “Sakinmin hannu pls, so nake naciki da yatsana mommy!” Aeezad yayi mgnr da muryarsa data gama mutuwa murus. “Zafi nakeji,,,ka cire dan Allah…” itama ta fadi cikin sambatu se nishi takeyi tanajan numfashi itama sama-sama take jiyosa, taki sakin masa hannu yayi-yayi taki, Gashi a rude take, kawai seta kuma kamo nononta tasa masa a baki ya cire daga bakinsa yace “in baki barni naci gindinki da yatsana ba bazansha nonon ba” a rikice yake mgna, in zaka kashesa ma baze iya maimaita meya ce ba. Marar nabeelah ta amsa ta saki nishi ta sake kamo kan nononta da Dayan hannunta, yayinda dayan ke rike da hannunsa ta kasanta, tasake sa masa kan nonon a bakinsa, yakauce yaki amsa, taji kmr tasaka kuka Gashi ta kusa kawowa amma yaki amsar nonon yasha, tasan daya sake sha mata na 10mnt zata kawo. “ ka rufamin asiri kasha pls!” Ta sake fadi cikin magiya da sambatu tasake tura masa nonon yaki amsa, Gashi se rikicewa takeyi , ta kasanta kuma a hnkli se motsa yatsanshi yakeyi a iya inda ya shiga seyayi gaba yayi baya kmr yana cinta zafi takeji da dadih a lokaci daya. “Wayyyzan mutuuuuuuhhhh!! Ka tenakeni ka rufamin asiri kashamin nonon pls!” Ta sake fadi  tana kara tura masa kan nononta yaki amsa taji kmr tasa kuka sbda fitinar shaawar da takeji. “Sakarmin hannu in laguda namomin durinki! Se insha miki nonon!” Ya fadi shima a rikice yake kawai bura yakeso yasa mata a gindinta shi shine kwanciyar hankalinsa. “Ai zafi nakeji,,,kashamin kawai karka tabamin gindina da yatsanka da zafi…” ta fadi se turo masa nono takeyi still yaki amsa yace “sakarmin hannu!!” Ya fadi yana nishi sbda wani ruwa me dumi daya fito daga gindinta ya sauka a kan yatsanshi. Tini ta sakar masa hannunsa sbda tanaso Asha mata nono, ta turo  masa nonon ya amsa yaci gaba da tsotso tasaki nishi a lokaci daya tasaka  ihu sbda tura mata yatsa da yayi can cikin gindinta taji wani zafi ya ratsata da dadih a lokaci daya, ya dakata dayaji yatsanshi ya kule a cikin gindinta da kyar, ya saki wani nishi a ransa yaji inama burarsa ce ta shige gindinnan, seda yayi 2mnt da yatsanshi a gindinta yaki motsashi still nononta na cikin bakinsa, yana tsotsewa da tandewa, kana a hankali ya fara motsa yatsanshi a gindinta yana gaba yana baya a hnkli a hnkli tin tanajin zafi tadenaji tadawo Jin wani uban dadih, ta rasa Ina zatasa rayuwarta, mararta ta dunkule gefe guda kawai so takeyi ta kawo maniyyinta taji dadih ko tasamu ta nutsu, a halin datake ciki ynzu komi yakeso tana iya basa inhar zesata kawo. “Wayyogindina! Wayoooodadih! Wayooo na kusa kawowa! Nagode nagoooodeeeeehhhh!! Wayyohhh inaso na kawo!!! Kashamin nonona sosai! Kaji pls!!! Kashamin sosai nasamu na kawo!!” Cikin hanzari ya zare yatsanshi daga gindinta jin ta jike dayawa kmr ma shirin kawowa takeyi danshi bejin sambatunta se sama sama irin kmr mutum na mafarki hk yake jinta, ya cire nononta a bakinsa, ya juyata, takoma itace a kwance shi kuma a kanta, ta lumshe idanuwa ta gwale gindin sosai a zatonta sha mata gindin zeyi “kashamin gindina plssss!!!” Ta fadi Tana kara gwale masa kafafuwa sosai gindinma ta kuma gwalesa sosai sbda yadda ta gwale kafarta Kai dagani zakasan bata da hnklinta a time din kwata-kwata. Aeezad ya saki nishi me azabar karfi jikinsa da hannunsa se rawa yakeyi da kyar ya iya Adduarh saduwa da iyali ya saita kaciyarsa dai-dai gindinta, nan ruwan niimah ta ya dangwali burarsa nan fa ya sake rudewa ya kid’ime, ya shiga goga kan kaciyarsa saitin gindinta, ta sauke nishi shima ya sauke nishi. “Dadihhhhhhh!! Kai !! Gindiiiihhhhhhhhhh!!!!” Ya fadi a gigice, yadinga gogar kaciyarsa a kofar gindinta kusan na 5mnt, kawai seya shiga kokarin Danna kan kaciyarsa cikin gindinta. Nan nabeelah tadawo hayyacinta Jin wani abu me azabar zafi na kokarin shigar mata gindi, ta zabura taja da baya nan duk ta nemi shaawar tata ta rasa ma gabaki daya. “Mezaka min? Me kakeso Kasamin me azabar zafi haka ?” Ta jero masa tambayo yayindata ja da  baya, wata azaba nata ratsa gindinta, ko kan kaciyarsa ma bata shiga ba. “Ki tsaya dan  iyayenki pls…kome kkeso zan miki,, pls gani ga gindi karki hanani naci pls,,,,” ya fadi cikin magiya ya kara jawota da hannunsa daya dai-dai yadda yakeso, ya danneta da kirjinsa yadda bata isa ta matsa ba harse ya dagata, ya kara kamo burarsa ya wangale kafafuwanta sosai se zufa yake hadawa kmr yana gwatso. Tashiga masa magiya da ban hkri ganin abinda yake shirin yi mata, ze kashe mata rayuwa. takai hannunta ta rufe gindinta inda yake kokarin saita burarsa ya dannata ciki, ya cire hannunta jikinsa se kara daukar rawa yakeyi yana fadin “ki bani! In banci ba wlhi mutuwa zanyi yau…pls ki nutsu inci gindinki…..sssshhhhh, wayyohhhh! Gindi nake bukata! Pls ki tsaya, Karki kasheni ki bari nasa burana na miki gwatso pls!! Burana zafi takemin ki bari nasa pls, Karki kara sakomin hannu!!!” Yayi maganganun cikin sambatu, ya kuma daura kaciyar burarsa dai-dai satin gindinta, ta kuma Kai hannu ta matsar da burarsa daga saitin gindinta, Tini idanuwanta sun fara raina fata, “kayi hkri karka samin wannan abun baze shiga ba Aeezadd….ka dagani pls karka kasheni inka sakamin abunnan mutuwa zanyi, yamin girma, ka bari zansha maka, naji na amince zansha maka, wlhi daga yau bazan kara bata maka rai ba bazan kara tad’i ba, ynzu nadena tad’i wlhi nadena, ka daga ni karkar kasheni dan Allah!” Ta shiga masa magiya nan da nan ta fashe da kuka jikinta ya hau kakkarwar tashin hankali zufar azabar tashin hankali again tashiga keto mata kai kace ruwa ake watsa mata Gashi yariga ya danneta da kirjinsa ba halin ta matsa daga inda take ta gudu, kawai ta kara fashewa da wani kukan a saitin kunnensa tasan yau inya sa mata burarsa tabbas seta mutu murus. Inaaaa ai Sam bejinta be gane komi ynzu kawai gindin yakeso yaci, ya kara saita burarsa da gindinta wani tsantsi ya kuma dibansa ya sauke nishin dadih wai tin kanma ya shiga kenan dadih na neman zautar dashi ina maga yashiga gindin, brain dinsa ya amsa idanuwansa sukayi luuuuuu kmr ke niyar bacci. “Ssssshhhhh wayyo daddy! Ssshhhhwayyohhhhh!! I’m sorry mommy ki yafemin sena saka miki buraaaaaa!! In ban saka ba mutuwa zanyi, na jima da kwad’ayinki a rayuwata….” Ya fadi dai-dai ya Danna mata kaciyarsa a gindinta da mugun karfi sbda yaga in besa karfi ba da wuya ya wuce Cikin gindin, nan take rabin burarsa ta cikin gindinta. “Na mutuuuhhhhh!!!!Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un! Haubunallahu wani’imal wakil! Na shiga uku! Wayyo ummihhh! Wayyohhh ummih ze kasheni! Me kakemin haka? Aeezad ka fita daga jikina zafi nakeji! Zafi nakeji! Azaba nakeji! Dan Allah karka motsa ka fita a jika, dan Girman Allah ka fita a jikina, dan girman Allah ka fita a jikina!ummihhhhhh!! Dan Allah ummih kizo!! Dan Allah Ummuh kizo!! Dan Allah babana kaima kaxo! Innalillahi…..! Zan mutu!! Na mutuhhhh!!! Aunty hafsat, kizo,, maman Asmah pls kizo, maman noor pls kizo kice kar yasamin abunnan nasa!!!!” Nabeelah tashiga sambatun azaba cikin ihu, yayinda taji wani irin azabar a kasanta da bata taba jin irinsa ba tinda take a duniya, har kwara ma ace attarugu aka daga aka watsa mata a gindinta, a kn azabar da takeji yanzu, nan take ta nemi hawayenta ta rasa, ta rike masa hannunsa me  lafiya gam, tini ya daga kirjinta ya tokare kansa da hannunsa ya mata runfa yadda zeji dadihn mata gwatso yadda yakeso, se sambatu yake mata yana lashe mata kan hanci, tinda yazo duniya uwarsa ta haifosa be  tabajin abinda yakeji ynzu ba, jinsa yakeyi yana yawo a samarin samaniya, tinda yaji Rabin burarsa a cikin gindinta ya saki wani azababben nishin wanda be taba irinsa ba a rayuwarsa, wata zufar ta gangaro  masa yaki motsa burarsa a cikin gindinta sbda be gama shiga duka ba so yakeyi ya dangane da bangon mahaifarta, ya budeta dai-dai size din burarsa. “Mommy!!! Asssshhh! A gindinki nake pls? Ko a kogi nake? Pls a ina nake? Kaina ze fashe? Wayyo  burana na cikin gindin mommy, wayyohhh dadihhhhhhhhhhhhhhhhhh!!! Zan danna burana ciki ki tsaya sosai inci dadih pls!!!” Sune kalaman da yake fadi cikin sambatu duk yabi ya wanke mata hanci da idanuwanta da yawun bakinsa na maidar gindi, se lasarta yakeyi yana nurmushin yau Gashi a cikin duri. Ya karashe danna burar tasa duka cikin gindinta, a nan ya kuma kurma wani kururuwan ihun kmr ze fasa dakin sbda wani abu dayaji ya yage ta cikin gindin kawai seyaji kaciyarsa ta dangwalo wani guri a cikin gutsunta, gurin Arziki gurin dadih. “Shikenaaaaaaaaaaaannnnnnnnn!!! Ina cikin gindi! Gindi! Gindi! Gindi! Gindi!!wayyohhh mommy a gindinki nake,,,,wayyohhhh jamaahhhhhhnnnnn duniyaaaa!!!!! Zan mutuhhhhhhh zan sumahhhhhhh! Zan farfad’ooooooooo!!!!!” Nabeelah ta kurma ihun wahala, ta kuma kutmar ihun wahala, shi kuma yana kurma ihun dadih, ta sake fasa ihu har muryarta ta disashe se kadan kadan take iya mgna, tanaji sadda yake ke-ta-ta kmr yana keta zani, tin a shigarsa ta farko, yanzu kam ta tabbatar ta gama kecewa tass, zafin dataji a farko ashe nafilah ne yanzu takejin ainifin zafi, tanaso tayi kwallah amma ta kasa, zafin yafi gaban a masa kuka, ji takeyi kmr ranta ze fita, numfashinta ya koma fitowa a hnkli a hankali, barazanar daukewa ma yakeyi, Tashiga kara masa wata magiyar yaude ta masa magiya yafi sau dari. “Dan Allah kayi hkri Aeezad ,,,,kaciremin abunnan azabar da nakeji ta isa! Ka barshi hknan, Dan Allah ka tuna nice fa mommynka,,,,au ni ba mommynka bace kaine babana, bazan kara raikaba , wlhi yau kana dagani zan bar muku kasarku….ummmihhhhh Kizo ki tafi Dani dan Allah ummih Kizo karki bari na mutu !!! Ummihhhhhhhhhhhhhh na mutuhhhhhhh kawai!!! Haba Aeezad! Nice fa mommynka! Na yadda kana sona amma ka ciremin abunnan, Wayyohhhhhh na mutuhhhh!” Tana ihun whla shi yana na dadih , muryarsa tafi tasa tashi, a hankali ya fara buga mata gwatso da karfinsa na tsananin dadih dake fisgarsa Kai kace yau ya taba cin gindi shifa yama mance sabon gindi yake ci shide kawai burinsa kar dadihn da yakeji ya kare. “Mommy!!! Mommyyyyyyy!!! Gindinki dadihhhhh!! Daman ni kk tattalawa gindinnan naki!!!! Mommy!!!!! Mommyyyyyyy!!!!!!!!!!!wlhi bazan rabu dake ha se mutuwata ! Wlhi duk wanda yace in rabu dake ina iya kashesa! Wayyohhh dan Allah karku rabamu! Bakusan dadihn da nakeci a gindinnan nata ba!! Gashi tanada manyan nonuwa! Gashi gindinma ruwa ne dashi!!!!’ wlhi da in rasaki kwara in rasa raina mu mutu tareeeeeehhhhhhhhhhhhhh!!! Wayyohhh Allah Wayyohhh Allah Wayyohhh Allah na tabooooooooi waniiii abuuuuuuuuuu!!!” Ya karashe da karfin dai-dai ya buga mata gwatso da mugun karfin tsiya, ya danna burarsa Cikin gindinta sosai ya kuma dannawa cannnnnnnnnn kololuwar dadih, har wani jujjuya Kai yakeyi yana tabo masadar  rahama ga burarsa. Nabeelah tayi ihu ta gaji takai masa cizo takai masa yakushi, ta cijesa a kafad’a yafi sau ashirin kmr zata fitar masa da jini amma ina Sam bejinta, se yanzu ta fahimci abinda yake nufi dazata  maimaita ashe yana nufin zata maimaita azaba da matsifar rad’ad’i,,,ina ai bazata jure gwatson da yake mata ba bata ankare ba kawai ta wawuso masa hannunsa mara lafiya ta jawosa da karfi yaji zafi amma ina dadin da yakeji ya zarce zafin dayaji,.” Ka bari hakanan  pls! Ka barni hknan! Na gane kurena ka bari hknan pls!!!” Sune  klmn data kuma  fadi ganin tajawo masa hannu amma Sam be sassauta mata ba sema kara kaimi da yayi a mata gwatso.  Nan take numfashinta ya janye tayi sumar azaba amma Sam be sanma ta suma ba, se uwar zufa yake hadawa sbda gwatson da yaketa buga mata. haka yadinga cinta  yana sambatu yana ihu besanma ta sume ba, har kusan awanni biyu suka shude kana ya fara kokarin kawowar farko Sam beso ya kawo yanzu ba sbda dadin da yakeji ya shahara beson dadihn ya gushe. “Wayyohhhh burana  a cikin gindi! Watyohhh zan kawomommy! Wayyohhh gindin mommy ruwa! Wayyohhh gwatsoooo dadih! Wayyohhh gindi ddh! Wayyohhh duri! Wayyohhh cikin gindi! Wayyohhh tsokokin gindi dadih!! Zan kawoooooo! Ina Aunty hafsat!! Wayyohhh Ina zaks! Aaaarrrssshhhh! Pls ku gayawa daddy kawai na auri  mommy! Wayyohhh ku gayawa daddy naci gindiiii?!!!!!!! Nariga naci gindin kou? Nariga naci gindin mommyyyyyhhhhhhhh!!! Wlhi Ina sanki mommy,,,,,,,,,, wayyohhhh yau naciki da burana da kikayi jinyar kaciyata!!!!! Dadihhhhhhhhhhhhhh!!!!!! Mommy nakawoooooooooooo!!! Nakawoooohhhhhh!!!!!!” Ya buga mata wani mahaukacin gwatso da mugun karfi, wata uwar zufa ta keto masa a kaf jikinsa da fuskarsa zuwa fuskarta, yawunsa kam kaf shine ya wanke mata fuska tasss. Ruwan Zufarsa daya zuba a jikinta ne yasa ta farfad’o daga doguwar suman da tayi, ta sauke nishi, yayinda takeji daman mutuwa tayi kawaj dayafi mata alheri a kn azabar nan da take ciki.  nan taji sabon zafi ya ratsata fin ada, ta kasa mgna kmr an tsinke mata harshenta har yanzu yana cikin gindinta, whlr datasha Alkalami be isa ya rubutasa ba, ta rintse idanuwanta wani siririn hawaye dan mitsili ya fito daga idonta na hagu, ko daga hannunta tanaso tayi amma ta kasa, ta tsinewa Aeezad ta masa Allah ya isa yafi sau dubu a zuciyarta. A  memakon ya fito tinda yariga ya kawo, ai se ynzu ma burarsa takuma  mikewa a cikin gindinta, dayayi kawowar farko se yaji kmr an kara masa karfin jikinsa, a hnkli yaci gaba da mata wani sabon gwatson kuma da karfi yake bugawa ji kake fatttt fattt fattt fatttt! Da duk karfinsa yake mata gwatso, nan tasake sumewa, ynzuma besan ta suma ba,hnklinsa ma kara gushewa yayi fin na da, Shifa be taba cin gindi bama a rayuwarsa yanaga se yau ya fara cin gindi ya kasa control ko kadan ya kasa jurewa kawai gwatso yake buga mata.  Sam be saurara mata ba har karfe bakwai da mintuna goma sha bakwai na safe, Sam besanma gari ya waye ba yacan duniyar gindin, ya kawo yafi ya kirga shi kansa besanma sau nawa ya kawo ba a gindinta, nabeelah kan ta suma yafi sau shida, in zufar jikinsa ta shafeta seta farfado data farfado seta kuma sumewa, yanzu hk a sume take, duk ta chanza kamanni. Badan Aeezad ya koshi da gindinta ba ya fara zare burarsa a hnkli daga cikin gindinta, se nishi nishi yakeyi har ynzu shaawarsa bata gama gauwa ba,. Yana zare burarsa yana shararo mata godiya da sa albarka, idanuwansa na kan fuskarta, Yaga de idanuwanta a kulle suke, ya zare burarsa duka daga gindinta kawai se yaji wani abu ya biyo bayan burarsa daya cire daga gindinta,.”meye wannan kuma?” Ya fadi yana mikewa da kyar yasha aiki har ynzu burarsa kuma bata rissina ba. Yana mikewa tsayen yayi Mika se yanzu yaji wani zafi ya ratsasa a hannunsa da bayansa inda ta ciccijesa domin ba karamin cizo ta masa ba, zafin da yakeji a hannunsa baze misaltuba, amma bebi ta kan zafin da yakeji ba, jikinsa se bari yakeyi, duk ya kuka haukacewa da santa ninkin ma ninkin. “Mommyna!!” “ ya Kira sunanta idanuwansa na kanta har yanzu dadihnta be sauka a brain dinsa ba, Jin tayi shiru bata amsa ba, yasashi tabata still yaji shiru, se Tasha ko fushi takeyi . “sorry pls mommy, nayi promise bazan kara ba, kiyi hkri dan Allah, nasan na bata miki rai, kiyi hkri mommy bazan kuma ba!” Sune kalaman da yake fadi yana jijjigata still yaji shiru nan  yaji jikinta tako ina a sassake, nan hnklinsa ya sona tashi, ya mike yana tangadi sbdatashin  hnklin daya soma rufesa, ya isa ga makunnin wutar dakin dake gefen fuskar gadon ya kunna kaf haske ya gauraye dakin akasin da hasken beda yawa, sannan dan hasken rana baya zuwa dakin sbda ko ina a kulle yake. Ya karasa ya dauki boxes dinsa yasaka jiki na rawa ya dawo gareta , ya tsureta da idanuwansa yaga alamar kmr  ma ta mutu, se ynzu ya tuna da dole ma ta jikata shi da knsa yasan yayi mummunar barna. Ya Isa ga kasanta yaduba yaga uban jini ashe jinine Yabiyo bayan ya cire burarsa daga gindinta, shide yasan jinin yankewar budulci kadan ne sbda yasani a kn naeema da Esther, duk shi ya fara cinsu amma gaskiya mommy tafi su kullewa, sannan ko kwatan-kwatanta basu Kai a dadih ba, da cikinsu akwai wadda takai kwatanta tabbas da baze iya rayuwa bata ba. “Innalila wa’inna ilaihirraju’un! Mommy! Mommy! Mommy!!! Jinin menene wannan? Mommy ki tashi mana, ki tashi dan Allah muga jinin meye wannan? Meya kaini ni Aeezad? Mommy ki tashi bazan kara miki ba nayi Alqawari,, Karki tafi ki barni pls…” cikin sambatun tashin hnkli yake mgnr yana jijjigata, amma ina se yaga jikinta tako ina ya saki, ya daga hannunta yaga ya koma kmr irin matacciyarnan. Se ynzu duk nadamar cin gindin natama da yayi ya mugun rufesa, kawai seya fashe da wani irin mahaukacin kuka me karad’in tashin hnkli yana kukan yana jijjigata yana fadin “Haba mommy? Karki tafi ki barni, wlhi nayi nadama, ki tashi pls, bazan kara ba!shikenan na kasheta, inna kasheta dawa zan rayu? Yazanyi da rayuwata? Nima mutuwa zanyi, haba mommy , in kika mutu Nima kashe kaina zanyi!” Ya dinga jijjigata amma ina shiru, a rude ya tashi ya fice a dakin zuwa falo yanata kwalowa Zaks Kira shi yama mance a ina yake, yasha a wancan gidan nasa yake shaf ya mance sbda ya gigice over , daya tuna seya dawo dakin still yana kuka kmr karamin yaro ya dakko wayarsa a bedside ya shiga lalabura lambar Zaks yayi dealing harta tsinke be daga ba, Aeezad ya sake Kira se kallonta yakeyi yana kuka yana kwalo mata Kira kawai yariga ya sadakar kila ma ta mutu, nanfa ya haukace ya gigice ya sake fita hayyacinsa,. Seda Yama Zaks Kira uku kana Zaks dake bacci yaji ringin ya tashi yaga lambar Aeezad Cikin hanzari ya daga wayar ya kara a kunne daman yasan dole ma a kirasa da sassafen. Murya Cikin tashin  hnkli Aeezad yace “kaxo, kazo yanzu-yanzu  mommy ta mutuhhhh,, wlhi na kasheta kazo ynzu dan Allah…” yana gama mgnr cikin tashin hankali ya wurgar da wayar tasa kasa ya karaso ya kifa kansa a kan cikinta ya fashe da wani sabon kukan, se fadi yake “ki tashi momny,,  in kk mutu bakimin adalciba, dan Allah mommy ki rufamin asiri ki tashi, bazan kara ba, ki temakamin mommy, ni ynzu nakeson rayuwa dake in kika tafi kika barni rayuwar bazatamin dadihba har abadan…” seya kara fashewa da kuka ya rasa ma ina zesa rayuwarsa.

Zakuyi hakuri dani sbda hidimar sallah, again zanyi tafiya inda ba network sosai,,,ngde kwarai.

SaadatubintuAbdullahi💖

E....35

*This book is 1k 08101626484* inama kowa barka da sallah , ubangiji ya maimaita mana. Masu karanta na sata a daure a siya.

Cikin hanzari Zaks ya iso gidan  cikin tashin  Hankali, da temakon ubangiji  yayi tiki ya karaso gidan lafiya, sanye yake da kayan bacci ko brush beyi ba, Aeezad na kiransa ya taso daga bed ya taho. tin kafin ya iso gidan yana mota ya Kira doctor salmah yace su hadu a gidan jiya datazo. dukda Aeezad be gaya masa Meya Faru ba amma yasan abinda ze farun, duk me hankali ai base an masa dogon bayani ba,  ya tabbatar hakan ne, tin a ganin irin yadda jikin Aeezad ke rawa ya tabbatarma da Zaks dole seyama mommy la’anin barna. Aeezad na zaune still kansa na kan cikinta se kuka yakeyi ya rasa yazeyi da ita, inya tabota can seya dawo ya tallabota nan, gabaki daya de ya rasa Ina zesa rayuwarsa, har ynzu kmr ba rai jikinta, lokaci kankani ya kuma fita a hayyacinsa, idanuwansa sunyi ja-jawur kamar gauta, sumar kannan nasa yayi buzu buzu kmr sabon kamun mahaukaci, ji yakeyi kmr kansa ze tsage,gata kwance ba kaya Amma Sam ya kasa rufa mata ko bedsheet ne, babban abinda yafi daga masa hankali shine ganin yadda har yanzu jini se zubowa yakeyi kadan-kadan daga kasanta, se yanzu ya kula da yadda gabanta yayi kaca-kaca, dayagani ba karamin mummunan tashin hankali yashiga ba, yariga ya sadakar kawai ya kasheta garin San zuciya irin nasa, be taba nadamar cin gindin ba a rayuwarsa Amma yau yayi nadama yafi a kirga, dadihn dayaji ne ya haukatasa  yasa ya mance ma sabon gindi yakeci,  shi wlhi yasha gogeggen gindi yakeci, be tabajin gindi me dadin  nata ba, har yanzu da yake cikin tashin hnkali mararsa zuwa kan kaciyarsa basu dena amsa kuwwar ddihn da yaji ba a gindinta.  Yana Nan zaune ya kankameta  Yana kuka kamar zarrre se sambatun hauka yakeyi, yana kwalo mata kira, shi da ace lafiya lafiya so yayi yana sauka a knta in yayi sallah yakoma yaci gaba da caccakarta, amma Gashi San zuciya yaja masa. Kmr daga sama Yaji kofar falon na ruri sbda ba a iya shigowa falon dole se inda wani na  ciki seya bude ma na waje, Aeeezad ne kawai ke shigowa ta kofar direct sbda kofar da yatsanshi take  amfani.  Zumbur ya tashi ya dakko jallabiyarsa yasaka kana ya fito falon yana tafe yana tangadi sau hudu Yana kusa faduwa, se sauri yakeyi ya isa ga kofar falon,sbda yasan Zaks ne yazo, dan haka a guje ya bude masa kofar falon, zaks ya shigo cikin  falon hadi da tsurawa Aeezad idanuwa lokaci kankani yaga ya chanza masa ya zama kmr bashi ba, nan Zaks ya kara tabbatar da dagaske gindin yaci,  har wani fresh yaga yayi dukda baya hayyacinsa , Zaks be taba ganinsa yana kuka rashe-rashe ba se yau, sannan be taba ganinsa a tashin hnklin dake bayyane kan fuskarsa ba a halin ynzu se yau, dan hk Zaks ya tabbatar da abun ya wuce tunaninsa,.  " na kasheta zaks, garin San zuciya irin nawa, bansan yazanyi ba Zaks, kashe kaina zanyi wlhi, inde mommy ta mutu ta barni…” sune kalaman da Aeezad ke fadi yana matsar kwallah, yayi kuka har idanuwansa sun gaji da kukan da yayi, ya juya kmr mahaukaci be jira me Zaks ze fadi ba ya nufa dakin da nabeelah take Zaks ya biyosa a baya yana fadin “Subhanallahi mutuwa kuma? Insha Allahu bata mutu ba ka kwantar da hnklinka…na kira Doctor salmah nace tazo Yanzu-yanzuma , zatazo ta dubata,,,Ka kwantar da hnklinka Dan Allah,,," Zaks ya fadi shi knsa kawai daurewa yakeyi amma ganin tashin hankalin dake kan fuskar  aeezad ba karamin haifarma da zaks din tashin hnkli yayi ba. Aeezad ya juyo dai-dai sun iso kofar dakin ya kalli Zaks yace “ka kara Kiran Doctor din, ta taimakeni tazo, ko kawai in dakkota muje asibitin,,,bari kawai in  dakkota ka kaimu asibiti…” yadda yake mgnr dole ya tabbatarwa dame saurare Sam ma baya hayyacinsa ya rasa ma ta ina ze fara. Zaks da zuciyarsa ta kara narkewa a tausan Aeezad sbda duk yazama kamar babban mahaukaci, ga zuciyarsa nata bugawa da sauri sauri. "Ka kwantar da hankalinka pls na riga na kira Doctor salm..." Kafin Zaks ya  karasa  akayi knocking kofar, da hanzari Zaks ya Isa kofar falon ya bude Yana fadin "doctor salmah ce,,," ya bude kofar Nan Dr salmah ta bayyana rike da car key da wayarta da Wani box me kyau Wanda ke dauke da kayayyyakin aikinta dukda  batasan de menene ba, Tasha ko ciwon kafar ne ya tashi ko wata kwalbar ta kara takawa. Ita da Zaks suka karaso corridor din tini Aeezad ya koma ciki yaganta yadda ya barta hk yadawo ya ganta kmr gawa, da ace hannunsa lafiya lau yake da tuni ya dauketa ya kaita asibiti, wasu kwallah masu zafi na tausanta suka wanke masa idanuwa. “Kiyi hkri dan Allah mommy…” ya fadi hadi da karasawa ya tallabo face dinta ya manna mata kisses, ya rungumeta jikinsa kmr mahaukaci se yaji ana knocking kofar dakin , yasan Zaks ne da doctor din dayace ta  karaso, ya mike cikin hanzari ya dakko jallabiyarsa da kyar ya iya sa mata, saboda  azabar zafin da hannunsa keyi ko sadda yaji ciwon beji zafin da yakeji yanzu ba amma Sam zafin be damunsa a zuciya kmr yadda ganinta a kwance kmr ba rai ke d’aga  masa hankali, ya gyara mata rigar sosai ta rufe ko ina a jikinta. Kana ya mike ya kalleta, sam bayason yayi asarar second ba tare daya kalleta ba, ya isa kofar dakin yayi typing passport din bude kofar hannunsa se rawa yakeyi har yanzu yana bude dakin yaga doctor salmah Zaks yayi hanzarin juya yace”bari in koma falo,,,Allah yasa muji komi normal…” Aeezad ya amshe da Amin still se kwallah  yakeyi, doctor salmah hankalinta ya tashi  ganin babban mutum kmr wannan yana kuka haka. Ta gaidasa ina Sam be samu dmr amsawa ba suka fad’o dakin, ya nuna mata inda nabeelah ke kwance kmr matacciya doctor Salmah ta zaro idanuwa,  cikin hanzari ta karasa kanta ta kamo hannunta ta rike, Aeezad dake kallonta se yaga ta saki hannun yace “Ta rasu kou?” Dr salmah ta girgiza masa Kai alamar  aah tace “Doguwar suma tayi, bari in mata allurar  Zata dawo hayyacinta …” dr salmah ta karashe mgnrta da kwantar masa da hankalin. wani nannauyan ajiyar zuciya Aeezad ya sauke  hadi da  hamdalah  a zuciyarsa yace “dan Allah ki temakamin ta dawo normal wlhi Ina azabar santa , inta mutu nima mutuwa zanyi har abadan…” ya fadi gabaki daya kmr ze hauka wai a hk ma dan hankalinsa ya d’an kwanta, datace masa bata mutu ba. …”  “bani da Allurar bari insa a kawomin….” Dr ta karashe Tana karasawa kasanta ta yaye rigar jikinta domin ta duba kasanta da tin shogowarta taga Tana jini. Nan taga tashin hankali kasanta yayi fata-fata, ta lumshe idanuwanta hadi dacewa “Kai!” A bayyane ta juya ta kalli Aeezad wanda yayi sake-sake da idanuwan rashin kunya. “Wlhi mistake ne…” ya fadi idanuwansa sukayi narai narai da hawaye , kan de salmah ya kuma daurewa ta kasa fahimtar komi ita Tasha aiko fyade barayi suka shigo suka mata, sbda yagewar datayi tayi yawa.  Bata ce komi ba sbda bata da hurimin cewa komi , daga wayarta tayi ta Kira wani nurse dake aiki a asibitin da take, ba jimawa ya iso gidan da duk abubuwan dazata bukata, allurar dazata farfado ta fara mata nan da nan ta farfado ta fara sauke ajiyar zuciya bata bude idanuwanta ba daga haka  bacci me  nauyi na gajiya da kuma ta allurar  data sake mata ya sureta. Nan ta dawo kasanta ta  bude kafafuwanta duk Aeezad na tsaye dayaga numfashinta ya dawo normal nan nutsuwarsa tadawo jikinsa, se binta kawai yakeyi da kallo, tausayinta na ratsashi, Duk inda DR din tayi shima yana biye da ita. Doctor din ta mata Allurar kashe zafi, kana ta fara dinke mata inda ya kece a gabanta, inside  and out side seda ta dinketa tass, da kyar Aeezad ya bari ta dinketan sbda har zuciyarsa yakejin zafin dinkin, ita knta dukda an mata Allurar bacci me  nauyi sannan aka mata allurar kashe zafi amma har motsawa takeyi sbda zafin dinkin, har wasu siraran hawaye seda suka wanke gefe da gefen idanuwanta, shi kansa gogan seda yayi mata kwallah, ya whlr da ita sosai yaji tausayinta sosai yayi nadamar cin gindin sosai. Doctor salmah harta gama mata komi Tana tunanin tunani ta tabbatar Aeezad ne yayi aika aika sbda  ganin yadda yake rawar jiki a kanta tin jiya ta kula da hakan datazo duba mata kafa. Ganin bashi da  lafiyar hannu daya , yasa dr salmah ta  matsar da nabeelah ta cire bedsheet din gadon wanda ya baci da jini, ta cire mata kayan jikinta da temakon Aeezad ya kawo mata ruwan dumi sosai da towel ta goge mata ko ina a jikinta, ya dakko wata jallabiyarsa  aka kuma sa mata, se Ajiyar zuciya da shasheka nabeelah ke saukewa time to time na kukan datasha hadi da azabar da take ciki har yanzu bata farfado ba, dauketa Aeezad yayi daga bed din dr salmah ta shimfida wani bedsheet din, ya dawo da ita ya kwantar shi kansa bejin dadih Sam sbda hannunsa dake masa zafi dande dakiyace kawai irinna d’ana miji, sannan kan kaciyarsa ma zafi yake masa se yanzu ya farajin hkn sosai daya dawo hayyacinsa. Dr ta wanke bedsheet din da rigar da aka cirema nabeelah wadda ta baci da jini, Aeezad yaji daman yanada lafiyar hannu dashi ze mata komi har wankin komi shi zeyi yanayi Hana nishadi. Seda dr ta kimtsa komi Aeezad yadinga mata godiya. Dr salmah tace “Bakomai ranka ya dad’e.. zata iya farkawa zuwa karfe biyu ko after….zuwa gobe zan dawo inga ya jikin nata, ga magungunan daza a bata inta farka amma a fara bata abinci tukun…” ta karashe Tana nuna masa bedside  Inda  ta ajiye wasu magunguna guda hudu. Aeezad ya kalli magungunan kana ya kalli  time yaga karfe sha daya ne, yace “Allah yasa ta farka lafiya, Nima hankalina ai seya kwanta in naga ta farka, Allah kadai yasan halin tashin hnklin da nake ciki…” “insha Allahu zata farka lafiya…” Cewar dr  salmah da zuciyarta ke kara shiga nazari a kan Aeezad. Aeezad yace “Allah ya yarda…” Dr ta amsa da Amin. A tare suka fita falon da dr salmah , Zaks dayake  Zaune a falon  har yanzu ,  a yadda Zaks yaga fuskar  Aeezad ya tabbatar da jikin da sauki. “Yame jikin ?” Zaks ya tambaya shi knsa dukya shiga dmwa sosai . Aeezad ya amshe da “Dasauki , tadawo hayyacinta ashe suma tayi amma dasauki insha Allahu…” Zaks ya jinjina lamarin wato sbda azabar zabga mata burar daya dingayi ne yasa har seda ta suma. “Allah kara sauki, Allah ya bata lafiya…” Aeezad ya amshe da amin, dr salmah tace “Ni zan wuce  Allah kara sauki…” Aeezad ya kuma mata godiya sosai, yaji dadihn abinda ta masa na kula masa da gimbiyarsa da tayi , ya gayama Zaks a mata babbar kyauta, tayi godiya sosai cikin ladabi ta fice a falon zaks  na shirin binta shima yabar falon Aeezad yace “Ka kira doctor Dina wlhi hannun nan ne kemin zafi sosai…” Zaks yace “Tohh,, ko ka bige hannun ne?” Aeezad ya watsa masa harara ba tare dayace komi ba danya fahimci kmr akwai iskanci a tambayar, Zaks yayi murmushi ya fice a falon zuwa compound  ya isa motarsa dake kusa da motar de salmah wadda ta bude murfin kofar fannin dreva ya karaso ta zubo masa idanuwa, yayi murmushi dmn yaga alamar akwai mgna a kan fuskarta tin tini shine kawai be bata dama ba. Ya karaso inda take yace “Inada Account dinki zakiga sakon da Aeezad yace a baki…” “kana wani d’addaurewa sbda Bakasan in maka mgna a kan gaskiyata kou?” Cewar dr salmah, datayi mgnr Tana tsare gida. Humming  kawai Zaks yayi yace “mu bar mgnr  nan…muci gaba da abotarmu….” dr salmah ta amsa  da  “tinda ka cuceni ba…ai wlhi Kai da kanka kasan baka isa ba kayi kadan…” ta karashe mgnrta cikin zafin zuciya, Zaks ya kalleta daga sama zuwa kasa tanada diri sosai, shide Tana masa kyau over. “Meyasa wai bayan kin bar mgnr nan kuma kika dawo da ita yanzu?” “Na barka ne naga gudun ruwanka….kasan ni ba yar iska bace wlhi tinda ka fara seka idasa…”Tana gama fadar hkn ta fada motarta tajata ta fice a gidan duk zaks na tsaye, yana kaunarta sosai sharrin shedan ne ya kaisa ga kusantarta , Zaks yanada biye biyen mata akasin Aeezad da mace daya  ya taba bi dasunan zina, kaddarace ta kaisa  ga ketama dr salmah haddi a tsakiyar dakinta na gidansu , Ada kullum cikin zuwa gidansu yake,in bata da Aiki sesu wuni dakinta suna hira , ranar dayaci sa’a bakowa a gidan shedan ya ziyarcesu kawai ya afka mata shiya fara saninta a matsayin mace, tin daga ranar ta tsanesa tadena sakar masa fuska se daga baya ne ya dinga rarrashinta ita kuma dayake Tana sanshi shine ta hkra, amma so takeyi ya aureta kawai ba wanda zatajema da Rabin gindi gida. Zaks ya dakko dayar wayarsa a motarsa ya kira doctor haphis ya sanar masa yazo gidan yanzu sbda hannun Aeezad din na zafi,. Zaks ya dawo falon yaga Aeezad din benan tini ya koma dakin yaje yayi wankan tsarki yayi sallarh asubahi be taba sallah asubahi a makare ba se yau, ya jima yana istigfari Kana ya dawo kusa da ita ya zauna kan bed din ya dukufa kallonta, nan  da nan ya tsinci Kansa da murmushi se murmushi  kawai yakeyi ya kuma Jin santa ya ninku a zuciyarsa. Ba jimawa doctor yazo yadawo falo aka masa Allurori akasa masa drip ya rike drip din da hannunsa ya nufa dakin da take har yanzu bacci takeyi daman yace already kar asa masa abinda ze hanasa bacci sbda so yakeyi yadinga ganinta yanajin dadih.  Bata dawo hayyacinta ba se after 2 zuwa lokacin drip din hannunsa ya kare tini ma ya cire, har ya tashi  yayi sallar azahar ya dawo ba jimawa shine ta farka. A hnkli ta bude nannauyan idanuwanta a kansa yayi mata kyar da idanuwa, ko rintse ido beyi ba tin dazu, se kallonta yakeyi Tana kallansa ta tuna da azabar daya gana mata, nan da nan taji gabanta kamar an daddauresa gabaki daya jikinta ciwo yake mata ba kamar ma kasanta, wani azababben zafi ya ratsota taji har kafafuwanta zugi suke mata, nan da nan wasu kwallah na azaba suka wanke mata kunci batasan Aeezad ya tsaneta ba se jiya zuwa yau, gabaki daya jikinta kmr ba nata ba.  Shi kuma Aeezad yana ganin ta bude idanuwanta farin ciki ya lullubesa ya rasa Ina zesa ransa dan murna jiki da murya na rawa yace “Sannu mommy, sannu farin cikina, sannu zuciyata, sannu me ramin dadih, sannu me tsokokin laushi, nagode nagode Allah ya miki Albarka wallahi gindinki Mugun dadih ne dashi, naji dadih kinsani a farin ciki mara yankewa, kinsa naji dadih bakiji me naji ba a burana…” ya karashe yana shafo mata Nono da hannunsa me lafiya Tana kallansa, ta kara matsar kwallah ko motsin kirki ta kasa yi, gaskiya rashin imaninsa yayi yawa y gama whlr da ita yasata a matsifa yanzu kuma ya dawo yana taba mata nono, Gashi ba halin ta ture masa hannu tsoro yake bata sosai yanzu gabaki daya ta tsanesa sbda shima ya tsaneta babban tashin hnklinta daya Riga y gama mata da budurci duka, ya Riga ya cuceta. Wasu sabbin kwallan suka wanke mata fuska. “Kiyi hkri mommy, bazan sake ba wlhi dadihn da naji ne yasa nayi da karfi nan da 3days in kika warke a hnkli zanyi, nasan zuwa de nan da 3days ai kin warke nayi miki alqawari d’an kan kaciyata kawai zansa zuwa nan da 3days din ai nima nashiga tashin hnkali ynzu a hnkli zan dinga sawa, rabi zansa inci hk nan inyi hkri…” dauke idanuwanta tayi a kansa saboda zallar bakin cikin daya tokare mata zuciya wato a hk ma yana tunanin ze karayi nan da wasu lokutan, da ace be dasa mata tsoronsa ba sbda cin daya mata dase ta zagesa wlhi ji takeyi kmr ta rufesa da duka, ta fashe da kuka me sauti. Ganin hakan yasa ya tashi  zaune akasin da da yake kwance ya fara rarrashinta da ban baki, da kyar ta sassauta a kukan,. Ya temaka mata ta tashi sbda ba  yadda zataji  inba temakon sa bazata iya tashi ba, da kyar take tafiya Tana takawa Tana cizar yatsa Tana yarfar hannu se sannu yake mata har suka iso toilet se hade rai takeyi yayi kissing wuyanta ya dago idanuwanta cikin nasa ya lumshe idanuwansa yayi murmushi yace “Wlhi mommy gindinki nada mugun dadih, ke kinji ruwa har iyo nadingayi, bakiji wata fadama  dana dinga shiga ba, Kai! Dadihnnan ze iya kasheni, kin Riga kin gama dani, waiko magani kike sha ne?” Ta sauke idanuwanta kasa kawai it kadai tasan me takeji a kasanta gabaki  daya bakinta ya mutu murus. “Zanyi fitsari…” ta fadi Tana kokarin tsugunnawa  ta kasa, Aeezad yace “kibi a hnkli mommy kar gindin da naci ya farke sbda Kinsan dinkine a jikinki,….hmmm ni ai ynzu na nutsu mommy a hnkli zan zirara miki burana next time,,Kai kada Allah ya maimaitamin tashin hankalin dana shiga ni kaina burana ai har zafi tadingayi…” wani kallo nabeelah ta watsa masa ta watsar dashi, se zuba yakeyi kmr ansa masa battery sambatun dadih kawai. Yana surutun ya temaka mata tayi fitsarin da kyar seda ta saki karar zafi, azabar da takeji ta isa. ya temaka mata tayi wankan tsarki dana sabulu duk shi ya mata ma za ace, ya goge mata jiki ya sake sa mata jallabiyarsa a zaune ta fara jero sallarh asubahi data azahar, duk ko ina ciwo yake mata Tana sallarh Tana kwallah., jikinsa na rawa ya fita falon ba kowa tini Zaks ya tafi gida bayan ya Siyo musu duk abinda zasu bukata. Ya hado mata tea da farfesun naman kai, dana naman sa, dana kaji, dana naman rago, da kayan fruits da abinci kusan kaloli biyar, duk Zaks ne ya Siyo musu a restaurant, se ynzu da yaga Abincin nema yasan yanajin yunwa. Duk ya hada a babban trey da drinks da ruwa ya nufa dakin dashi duk da hannunsa ke lafiya yake aiki. Yana shigowa dakin dai-dai ta idar da sallarh nan kan daddumar takoma ta kwanta Tana sharar kwallah da gefen  hijjabin jikinta. “Har yanzu kuka kikeyi mommy?” Ya fadi yana ajiye trey din gabanta ya zauna kusa da ita ya shafo duwaiwukanta ta baya,.”ni na cuci kaina da yanzu ina Cikin gindi…” ya fadi a ransa yana kallon agogon dakin yaja guntsun tsuki sama sama. “Tashi kisha tea kisha magani mommy…ki dena kukannan, bazan kara ba…” ya fadi still se shafo mata duwaiwuka yakeyi, wannan Karan bige masa hannu tayi tace “Bazan sha ba banjin yunwa…” cikin matsifa da zallar haushinsa tayi maganar, daman ji take kmr zata fashe. Murmushi Aeezad yayi daman ai yasan yayi mummunan lefi dole ze amsa hukunci ko yayane wai danma yaga ya kashe bakin girman kan da rashin mutuncin duka. “Au wai haushina kikeji? Sannu mommy,ahh sannu mommy, nifa bani nace ki budemin gindi ba, da kikaji dadih mommy ke da kanki  kika gwalemin dakin arzikin duka, nikuma ai kinga tinda lafiyayye ne ni Zakarina nada full charge baya sauka shine na zirara miki ita, dadih yasa ni kuma na shafa’ah na dinga ci , amma kiyi hkri mommy next time a hnkli zan, kinganni nan ma wlhi mommy inaga kawai ke zaki samin kaciyata da kanki iya inda kkeso na tsaya se in tsaya nan bazan kara ko inci daya ba, duk tsantsin gindinki da zanji bazan bari ya kwasheni  ba….” Bakin ciki kalamansa kesa mata, sbda takaici da tsoronsa ma ta kasa cewa komi kawai duk ta kuma tsanarsa, ko hauka takeyi bazata kuma bari ya hau mata gindi ba, yanzu ma dan ubangiji ya auna mata kwana gaba ne dase ta mutu murus, dayana caccako mata burarsa har cikin makoshinta tajita kmr zatayi amai, kada Allah ya maimaita mata itama ta fadi a ranta. “Tashi kisha tea din mana hajiya mommy me kamfanonin fadamar dadih…” ya fadi yana dagota dole ta dago ta tashi zaune da kyar take iya zaman ma ji taje daman ana cire gindin ta ciresa ta ajesa gefe ta huta da whlar da take ciki. “Wallahi bazan taba yafe maka ba, na tsaneka…” ta fadi Tana kwallah wata azabar ta tsungulota ta kasanta, Aeezad yayi murmushi yace “ni kuma na yafe miki, nifa ko  zagina zakiyi na yafe miki kuma zan yafe miki har abadan, kuma yanzu na fara sanki, dadin gindinki da naji baze taba barina na iya rayuwa bake ba, dole ki zauna Dani ko baki sona kuma dole inciki ko bakiso tinda nide inaso, dole za ayi hkri da caccaka,,,,” ya karashe yana laso mata kan hanci, ta bige sa hadi dace masa Allah ya isa, ya amahe da. “Duk naji nagode,,,oya amsa tea din kisha,” ya fadi yana dakko kofin tea ya kai mata baki taki amsa tace “bazan sha ba…ai ba cikinka bane,,” nan fa ya hade rai yace “baki isa ba a nan kuma, wlhi ko ki amsa tea dinnan ki kurbe ko in bude kamfanin fadama in Kama zizzira miki bindina, inaga baki horu bane mommy, gyara in hau in kara hora gindin daman be gama budewa ba duka,,,” ya  karashe yana yayibe mata hijjabi, tasan tsaf ze aikata dan hk cikin hanzari  tace “ bani tea din zansha …”  murmushi yayi ya Riga ya gama gigita mommy ta amshi azabar shiga hayyaci. “Tsaya de in baki..” ya  karshe hadi da kurbar  tea din cikin bakinsa, ya jawo bakinta ya zuba mata dole ta amsa sbda tsoro da hk ya gama bata tea din yana gumtsa a bakinsa yana sa mata a bakinta, yako  tsotse mata  harshe sosai, Gashi se tattaba mata nonuwa yakeyi duk ciwon dasuke mata amma bata isa tayi mgna ba. Seda taci ta koshi tasha magunguna kana ta mike da kyar ta nufa kan gado ta kwanta ynzu batajin zafin kafar ma data Taka kwalbar se azabar dake gindinta kawai ke amsa kuwwa ako ina a jikinta. “Ki danyi bacci kafin inzo ko shamin gindina kiyi in taba nono ko nasamu  nutsuwa…” ya fadi yana cin nasa abincin, taji gabanta ya yanke ya fadi bata San sadda tace “Dan Allah kayi hkri Aeezad ka barni inji da azabar da nakeji…” Aeezad ya dago  ya kalleta da mamakinsa wai itace ke basa hkri yau Lallai jikin manyan  marasa kunya yayi la’asar ko a haka ma ya gama da ita. “Karki kara cemin Aeezad ki dinga cemin NAMIJIN ZUMA…” nabeelah dake facing dinsa taji me yace seda ta maimaita sunan a zuciyarsa. “Ko bakiji ba?” Tayi hanzarin amsawa da “Naji…” “yawwah in nayi mgna a dinga amsawa da wuri tinda de nine Mijin bakece Mijin ba, kice NAMIJIN ZUMA naji?” “Namijin zuma…” nabeelah ta fadi da sauki yayi murmushi yaji dadihn sunan a harshenta yace “ai burana nada dadih kou?” Tayi shiru a zuciyarta tace “Tanada azaba de mugu Azzalumi kawai…” a zahiri de ba baka se kunne. “Koda yake baza kiji dadin burata yanzu ba, sena kuma ci zakiji yadda kaciyata keda ddh….” Tayi shiru de batace komi ba ita ko a mafarki batan tasake ganin burarsa a zahiri. Ya gama cin abincin da maganganun iskancinsa, ya kwashe komi yakai Kitchen ya wanke komi se murmushi yakeyi, kana ya dawo dakin zuwa lokacin anata kiraye kirayen la’asar, yaga idanuwanta biyu tanajin bacci amma ta kasa, gani take in tayi baccin ze zo ya afka ma gindinta. Ya fada bathroom yayi wankan tsarki sbda dukya jike da ruwan shaawah Adan ganinta nan da yake tayi, kawai bukatarta yakeji ta mike over, kmr  bashi ya gama cinta ba, dadin da yaji shi yakeso ya kumaji yayita ji har karshen rayuwarsa. Ya dauro alwala ya fito ya sake jallabiya ya kalleta yace tashi muje kiyi alwala muyi sallah…” ba musu ta tashi ya riketa a hnkli take takawa suka nufa toilet tayi alwala ta fito shikam seda ya sake alwala sbda riketan da yayi tini alwalarsa ta karye. Ya dawo dakin yajasu sallar la’asar suka idar yayi musu addu’ur’i suka shafa ta mike ta nufa bed kwanciya kawai ke mata dadih a rayuwarsa, Tana kwanciya shima ya taso ya kwanta kusa da ita, hankalinta ya tashi ya rungumota jikinsa ta sauke ajiyar zuciyar tashin hnkli, yana ankare da ita dan hk yace “ki kwantar da hankalinki lagudarki kawai zanyi mommy bazan ciki ba sekin warke tass, sannan zanciki…” ajiyar Zuciyar kwanciyar hnkli ta sauke , ya  cire mata hijjabin jikinta ya tura hannunsa cikin rigarta ya kamo kan nononta  na dama yashiga  luguiguitarsa yana nishi nishi kan nononta mugun laushine dashi, ji yake daman ya dawwama yana lagudata,. Da kyar bacci ya sureta sbda zafi duka nonuwan ke mata ,  shi kuma yaki barinsu su huta. Bayan bacci ya kwasheta ba jimawa shima baccin ya suresa hannunsa na kan nono. Basu suka tashi ba se wuraren 6;30pm suka tashi suka sake wanka tare a toilet ma duk seda yabi ya luguigiceta, bata taba ganin namiji jarababbe ba kmr Aeezad ko a littafin  hausa bata taba ganin mutum irinsa ba, sukayi sallarh magriba, ya sake bata abiincin dayasa Zaks ya kuma Siyo musu, se tarairayarta yakeyi. Ya Hana Zaks ya ganta ya mata ya jiki ina ai kishinta ya kuma ninkuwa a zuciyarsa. After isha’i de ta dawo ta duba jikin taga da sauki ta mata allurori,. Tana shirin fita  a dakin Aeezad yace “Yawwah zuwa  yaushe  matata zata warke?” Dr ta kalli nabeelah dayake ya bata baya, nabeelah Tana doctor alama da hannu tace 2weeks. Doctor tayi hanzarin cewa “Inaga nan da 2weeks ko after ta warke…”  nan da nan Aeezad  yaji beji ddh ba yace “wai! 2weeks gaskiya aah nasha nan da 2days in yayi wuta 3days,..” doctor tace “aah ranka  ya dad’e, ai inso samu nema tayi 3weeks haka, inba hk ba in aka kusanceta za a samu matsala sosai fin ta yanzu…”  Aeezad y juyo ya kalli nabeelah yace “tab gaskiya bazan iya ko 1week ba kawai inda wata dabarar ayi mata ko nawa ne se in bada, ni ko zefi millions zan biya, amma gaskiya bazan iya 1week bama ni..” dr salmah tayi Jim Tana mamakin Aeezad se yanzu ta fahimci ashe matarsa ce nabeelah daya fadi yanzu. “Kayi hkri de ranka ya dade…2weeks kmr 2days ne…”Cewar dr salmah.  Cikin hanzari Aeezad ya amshe da “Wlhi Bazan iya ba ,,kawai nide Kisan yadda zakiyi Ayimin dabara ko yaya ne se in dingayi kafin ta warke.. Niko kadan-kadan ne se in dinga sawa ko banshiga duka ba, naji zan hakuri nan da 2days se in daddaure a daddafe zankai 2days din, wlhi dadih naji sosai bazan iya ko 4days ba ba tare dana kara shiga gurinnan ba…kinji kou?” dr salmah da mamakinsa ya kulleta na rashin kunyarsa tace toh sbda kome zatace ta fuskanci baze gane ba kawai gindin yakeso a tasa masa gaba yayita ci. “Amma tana bacci sosai kou?” Doctor salmah ta tambayesa Aeezad yace “Eh tayi bacci sosai yau…ni dazeyu ma yau ai dase a bata wani abu Tasha tadena Jin zafin gurin se in d’an sake yi ko kadan ne…” dr  salmah de ta fahimci gindinnan ne damuwarsa, Tana ganinsa a TV shiru shiru ashe dan iska ne. “Ba yanda za ayi ranka ya dade,,,ade dinga barinta Tana bacci sosai…” Aeezad yace “Toh…” jiki ba laka shi kawai so yakeyi yaji dr salmah tace ze iya ci, da ko ynzu ma wlhi caccaka zeyi. Dr salmah tayi sallahma ta fice a dakin ya dinga mata godiya ta fita falo ta tadda Zaks ya rakota mota seda ta sake masa mgna a kn yazeyi da ita?” Bece komi na harta shiga mota tabar gidan shima tashiga tasa ya bar gidan seta  waya yayi sallama da Aeezad daman ya Riga ya Siyo komi da zasu bukata. Aeezad kam kwana yayi yana tarairayarta  yana hadawa da lagudeta Tass, da kyar tasamu ya barta tayi bacci. Bayan kwana uku ba karamin kulawa yake bata ba, tanaso ta masa mgnr kowamarta gida Tana tsoro kar yace se nan da shekara daya dan haka tayi shiru da bakinta, kullum de cikin lagudarta yake ko gajiya beyi. Kullum 2tyms doctor dinsa ke zuwa yana masa allurori, hannunsa ya fara sauki ba lefi , ita knta nabeelah ta farajin saukin zafin dake kasan nata, Tana iya zama kadan yanzu akasin da dako zama seda kyar tashi da kyar, da temakon magungunan da takesha masu kyau  da kuma ruwan dumi da take shiga taji sauki again kuma bata da k’an jiki, Sam taki nuna ma Aeezad Tana samun sauki se langabewa takeyi Tana narkar da jiki , doctor salmah kullum se tazo, se tayi zuwa biyu yanzu sun Saba da nabeelah sosai seta jima ma Tana tayata hira, nabeelah ta gayama dr salmah karta taba nunawa Aeezad tana samun sauki, sbda Sam bataso ma wani abu ya kuma shiga tsakaninsu.

Yau kimanin 5days yana daurewa a kan karya kusanceta, sbda kullum se dr salmah ta gaya masa  yabi a hnkli sbda kar asake samun problem sede yace toh kawai, Kai yau yagani wlhi kullum baya bacci zirya yakeyi shiga toilet yana fitsarin whla. 11;11pm  kwance suke a kn gado se bacci nabeelah ke shekawa  Tana sanye da rigar bacci da, tinda dr tace ya dinga barinta tana  bacci yake  barinta Tana baccinta sosai sbda dr tace  masa hakan zesa ta warke da wuri. Shikam gogan yana zaune ya zubo mata idanuwa se kallonta yakeyi da d’an sauran ragowar hasken dake dakin, haka yake kwana tagumi shi wlhi shiga gindin nan nata ma haifar masa da tashin hnkli me dumbin yawa yayi. “Gaskiya na gaji da hkri…” ya fadi yana shafo nononta ta saman rigar baccin dake jikinta sak irin rigar baccin jikinsa blue ce ta jikinta shi kuma milk ce ta jikinsa, shi yasa wandon rigar ita kuma bata sa ba, sede tasa boxes dinsa gajerene sosai. Yana shafar mata nonuwa ya gangaro zuwa kan cinyoyinta ya shiga shafarku kmr mayunwacin daya shekara dari hudu Beci gindi ba. Zumbur tayi ta tashi jin yana shafarta, ta mike zaune da kyar Jin ana mata muguwar shafa, yana shafarta kullum amma ta yau tafi ta kullum. Ta zubo masa idanuwa taga duk a rikice yake kuma a gigice yake duk yabi yayi zuru zuru har Rama yayi kawai sbda tunanin gindi da yakeyi. “Dan Allah yau ki bari naci pls mommy…” ya fadi muryarsa na rawa. Gaban nabeelah ya yanke ya fadi Jin yana mgnr jiki da baki na rawa. “Dan Allah dan Martabar Annabi SAW, kayi hakuri Aeezad ka rufamin asiri yadda  ubangiji ya rufa maka, wlhi har yanzu ban warke ba,,,ka temakeni pls…ka tausayamin…” yayi hanzarin amshewa da “Gaskiya Nima mommy ki tausayamin , in ba so kk na mutu ba, wlhi nasan kin warke kawai renin hnkli kkmn,kullum seki dingayin kmr yanzu aka miki dinkin,,,” idanuwan nabeelah sukayi narai narai nan da nan ta fara kwallah. “Kayi hkri de dan Allah ….” Ta fadi cikin kwallah.  “So kk ki kasheni wlhi bazan yi ba nagaji…” ya fadi yana cire mata rigar jikinta duka, ya wurgar kasan bed din ya  kunna hasken dakin duka yau kawai ma so yakeyi ya cita a haske yana kallonta tana kallansa. Ya kure kayan a Alatun jikinta da  idanuwa, shaawarta  ta kuma yunkuro masa dukya kuma rikicewa so yakeyi ya dangane da gindi. ya kai hannunsa kan cinyarta  ta dama ta rike masa hannu, ta kara fashewa da kuka, hawayenta ya sauka kan hannunsa. “Dan Allah ka rufamin asiri….” Ta fadi Tana kara fashewa da kuka. Aeezad da idanuwansa suka gama rufewa kuma se yaji ta bashi tausai sbda Harji yayi jikinta na rawa saboda tsoro, kuma gaskiya bayajin ze iya hkra shide kawai so yakeyi ya tsoma. “Nima dan Allah mommy ki rufamin  asiri, ki bari nad’an zira ko hnkalina ze kwanta, kadan zansa wlhi nayi miki alkawari, a hnkli ma zan motsa burana a gindinki  sbda bazan iya hakuri ba…” ya karashe idanuwansa na kan lantsan-lantsan din nonuwanta, wannan nonuwa suna kuma kashesa da ransa yana kaunarsu sosai, uwa uba kuma dayaci gindi, gaskiya duk yadda ze fayyace   dadinta baze fayyatu ba, shi in za a barshi ya dawwama daga sallah  se yadawo ga wannan ibadar yayita cinta aishi farin  ciki fal hk yakeso, cinta da yayi kara tada masa matsifa yayi wlhi ya kuma haukacewa knta, a 5days dinnan Sam ne bacci se aikin tagumin kallonta kmr maye.  “Wannan wacce iriyar jaraba ce? Kode kiyayya? Mena maka haka kakeso ka kasheni da raina!?…” nabeelah ta fadi Tana kara fashewa da kuka me sauti, ta kuma kamo hannunsa ta rike gam cikin hannayenta biyu, kuka takeyi sosai Kai kace cewa akayi miko ranki a tafi dashi.


Saadatubintuabdullahi

36.....
This book is 1k 08101626484

Wani irin tausayinta ya lullube Aeezad ganin yadda ta rikice tana mgna , ya kuma  tabbatarwa ba karamar wahala Tasha ba a first night dinta dashi, duk ta tsorace dashi, yanajin tausayinta Amma bayajin ze iya hakura be hau gindinta ba gaskiya, gindi kawai burarsa ke bukata "Kiyi hakuri mommy sanki ne ke haifarmin da shaawarki, Kuma insha Allahu bazan kasheki ba, inna kasheki inga wa,? Nide kawai wlhi gindi nakeso na  zira masa bura, in ban zira ba ni se in mutu ai in barki da takaba,, Dan Allah Nima ki rufamin asiri,,," ya karashe  maganarsa Yana hadiyar yawu,. Nabeelah ta kuma fashewa da Wani kukan na takaicinsa ta  rike hannunsa SOSAI cikin nata. Kmr zararriya taci gaba dacewa "Kayi hakuri Dan Allah, kayimin alfarma in warke ko Nan da 2weeks dinne Se kayi, dukda Nan da 2weeks dinma Nasan ban warke ba wallahi, har yanzu zafin nakeji sosai a kasana,," ta karashe tana share hawayenta,da hannunta still hannunta na Cikin nasa. Aeezad ya kwace hannunsa cikin nata, ze jawota jikinsa ta tashi daga kan gadon cikin hanzari, ta tsugunna kasa gurin gadon ta kama rokonsa tana kuka "Dan Allah kayi hkri wlhi in kayi mutuwa zanyi, Dan Allah kar ka azabtar Dani kayi hakuri Dan Allah Dan Martabar Annabi SAW,,,," ganinta tsugunne kasa ya basa mamaki wai yau shi take tsugunnamawa a kasa take rokonsa,. "iKon Allah " ya fadi Yana kureta da idanuwa,shi mamaki ta basa sosai. "na hakura mommy,,," ya fadi zuciya fal tausanta gabaki daya ta bashi tausayi Yana bukatarta Amma yasawa ransa dannewa zeyi kawai. kallansa tayi jin yace ya hakura sam bata yadda ba sbda tasan da wuya ya hakura. "Dan Allah ka hakura?" Daga mata Kai yayi alamar Eh se hadiyar yawu yakeyi idanuwansa na kan tinjim tinjim din nonuwanta. " na hakura mommy wlhi , ki dawo ki kwanta kawai abinki..inaga zan jure kawai" ya fadi idanuwansa na kan nononta. Sam taki yadda da cewarsa  ganin yadda se kallar mata nonuwa yakeyi. tana kuka ta Kuma tambayarsa ya hakura. Ya daga mata Kai alamar Eh, fuskarsa na kara tabbatarwa,.  Wani sanyi taji a ranta dukda bata gama aminta da gaske yake ya hakura ba. Cikin magiya tasake cewa "Tinda ka hkra ka kaini gidan Aunty hafsat Dan Allah,ka kaini kawai  yanzu Dan Allah .." Aeezad ya kalleta yace "wannan ne baki isa ba...dole ki zauna harki warke ko Nan da 2month ne in kk warke se inci na 1month se in maidaki gidan..." Nabeelah ta Kuma fashewa da kuka jin abinda yace  wai ita yaron data raina shike juyata kamar shi ya haifota duniya wannan Abu na bata mata Rai gashi ba halin tayi masa musu,sbda azabar tsoronsa takeji. "Kiyi shiru ma kawai mommy sbda ,kukanki bazesa in maidaki gidan Aunty hafsat ba, inke bakison ganina aini inasan ganinki mommy, ko kallanki da nakeyi inajin dadih ai..." Nabeelah taci gaba da kuka ita wlhi kawai so takeyi ta bude Ido ta ganta gidan Aunty hafsat ko ta tsira, Amma yanzu a tsorace take tinda ya mata mugun cinnan da Ido Daya take bacci. "Zo kishamin bura na, tinda bazan ciki ba aise  kishamin in samu in kawo in rage whlr dake marana,..." Ya fadi Yana cire duka kayan baccin jikinsa riga da wandon duka, nabeelah taja da baya ganin katuwar burarsa. Ganin taja da baya  yasa ya kalleta yace "Ki matso kishamin mana,,," yayi mgnr da muryarsa da shaawah ta gama narkar da ita. "Tsoron abunka nakeji wlhi,,," nabeelah ta fadi tana sharar kwallah, se kallan burarsa takeyi, gabanta  se kara faduwa yakeyi ga azababben bacci tanaji.  Aeezad yayi murmushi yace "Aiko ki dena tsoron abuna, sbda kin bani da ita yanzu, gindinki zesha ci da wannan burar,,," ya fadi Yana kamo kan kaciyarsa ya shafi saitin inda aka masa yankan kaciya Yana kallonta itama tana kallansa  batace komi ba ta gama tabbatar da Sam AEEEZAD  beda kunya besanma inda kunya ta dosa ba shi. "Burana ta tashi sosai kizo kishamin kaciyata tinda kin hanani gindi,,, Ki matso kishamin  da sauri kafin in canza shawara ince gindi zanci...." jin abinda yace yasata saurin tasowa ta hayo kan gadon ta kafama burar tasa baki ya saki nishi,ya kamo hannunta ya daura kan golayensa yana Nishi yace "Yawwah mommy shamin kidinga shafomin Yan golayena...sssssshhhhhhh! Wayyoh bakin mommy a kan doguwar gindina!'' ya danna kanta sosai kan burarsa , nan ta kama caccakar masa bura da bakinta tana tsotsuwa tana lashe har kasa-kasa zuwa gurin  golayensa. Tanasha Yana murzar mata nonuwa da hannunsa me lafiya, se sambatu yakeyi har asubahi tana Sha masa ya kawo kusan sau biyu Kuma duk a bakinta Amma har yanzu be koshi ba, a ransa gindi kawai yakeso yaci, yaji dadih bawai beji dadih ba Amma gindi kawai yakeso yaci. Ya jawota jikinsa ya rungume duk tabi ta gaji harshenta har ciwo ya farayi ta kasa, sbda tsotsar mata burar tasa data dingayi,kmr yacita haka taji lilis taji jikinta, tayi luf ta kwanta a jikinsa sosai,. "Ina sanki sosai wlhi mommy bazan rayu in babu keba,,," Aeezad ya rada mata a kunne, Hadi da kissing kunnenta tayi shiru kawai ta lumshe idanuwanta. Aeezad yaji ddh sosai se nishadi yakeyi y rasa ina zesata se kara rungumarta yakeyi ya tabbatar da gindin yaci dayafi haka nishadi. "Zuwa Nan da 2days zaki bani gindinki  naci ko mommy?'' nabeelah ta zare jikinta a jikin nasa har taji faduwar gaba dayayi maganar cin gindin se taji gabanta ya yanke ya fadi, a kan ya mata maganar cin gindi kwara ya gaura mata mari, ta marairaice fuska tace "bakace ka hakura ba,?" Aeezad ya zaro idanuwa yace "a ina nace na hakura? mahaukaci ne ni dazance na hakura dacin gindinki...ai wlhi sede inna mutu, waike kinsan  azababben dadihn da Naji a durinki kuwa? Wlhi kamar na bar duniyar Nan na dawo  haka naji.,,,ban hada komi da dadin gindinki ba mommy.."  "Amma bazeyu Nan da 2days ba dan Allah ka rufamin asiri, karka jawomin matsifa ka barni a wadda nake ciki wlhi ko Nan da 2weeks din ma da doctor ta fadi ban warke ba sede Nan da 1month Dan Allah ka temakeni..." Ta karashe tana kwallah, Aeezad yace "tab,wlhi kidena ambatar 1month ni kawai Yi zanyi Nan da 2days din ko yauma da daddare wlhi, kar kiga na barki kawai daurewa nayi ,,," nabeelah tayi shiru kawai ya jawota jikinsa ya kuma rungumewa, Yana daura hannunta kan burarsa, shi Sam baya gajiya, seda ta sake  Sha masa ya kawo kana suka nufa toilet sukayi wankan tsarki  tare dukda ita bata kawo ba, yace ze tabata ta kawo taki yarda, sbda ita bata ddh take yanzu ba, ta lafiyarta take. Sukayi sallarh asubahi suka kwanta, hannunsa na kan nono har bacci ya daukesa nabeelah Kam kasa bacci tayi sbda tunanin abinda yace, tasan tsaf ze iya cinta yau kuma inya cita ta tashi Aiki. Ta kasa bacci harya tashi Wuraren karfe biyu, suka sake  wankan tsarki sbda seda ta sake sashi ya kawo , nabeelah abin ya isheta wato da gindinta ne haka zeta ci kmr yasamu lafiyayyen abinci gaskiya bazata iya ba wallahi, dan haka ta fara tunanin yaza ayi ta bar gidan sbda ta gaji. Wunin ranar cir suna abu daya se wasanni take masa yana kawowa , da daddare  ma be barta ba, ya matsa seta bashi yaci da kyar tasamu suka rabu lafiya, amma har asubahi yauma batayi bacci ba, yau Tana tashi tasa masa kuka yace yakai ta gidan aunty hafsat Sam yaki yarda, duk kukan datayi yace wlhi baze kaita ba, ya kawo mata abincin safe taki ci, yayi juyin duniya taki ci, ya  bata a baki taki , na rana ma taki ci har na dare ma taki ci, yayi-yayi amma ina Sam taki ci nan fa hankalinsa ya matukar tashi, ya rasa Ina zesa rayuwarsa, ya dinga rokonta taki ci, ya mata barazana amma ina fir taki ci, shi kansa beci komi ba kaf hankalin lissafinsa ya tashi nan ya shiga tambayarta to ya takeso ayi?” Ta kalleshi Tana kuka duk tayi zuru zuru na yau kawai da  bata sakama  cikinta ko ruwa ba. “Ka kaini gidan Aunty hafsa yanzu…” ta fadi da muryar kuka-kuka shagwaba-shagwaba, seda yaji tsigar jikinsa ta tashi sbda yadda tayi mgnr. Ya kalli agogon dakin yaga  wuraren goma sha daya na dare ake nema, yayi kissing kan bakinta yace “haba jarumata ki bari zuwa gobe de pls,ina tsoron kewarki da zanyi sbda ba saba dake sosai mommy a kwanakinnan, nasaba da kwana a jikinki, wlhi kewarki xata tabani dole ne, Amma  naji na hkra zan maidaki amma kici wani abu yau gobe se in kaiki…” ta kuma fashewa da kuka Jin yace gobe , Tana fadin “wlhi bazan ci komi ba gaskiya sena koma gidan Aunty hafsat…” Aeezad hnkli ya kuma tashi yshiga kara lallamarta taci wani abu fir taki yadda Gashi kuma dare yayi Zaks ma tini ya tafi gida kuma shi ze kaisu tinda shi baze yu yayi tuki ba,. “Kiyi hkri mommy gobe da sassafe se a kaiki, zan kaiki wlhi nayi alqawari , kuma in gindinkine  bakiso naci ni nariga na hkra ma kawai mommy…” ya karashe  yanajin kmr zeyi kwallah Sam bayaso ta koma gidan Aunty hafsat, shi ynzu babban ta shin hnklinsa ta bar gidan, ko ganinta dadih yake masa yana rage masa azabar rad’ad’in da yakeji a kn santa,babban tashin hankalinsa ya bude Ido be ganta ba. Da kyar yasamu ta yadda Tasha malt , yayi-yayi taci abinci taki ci haka suka kwana still be barta ha seda takuma sashi ya kawo, nabeelah ta gaji iya gajiya Allah Allah tadingayi gari ya waye ya kaita gidan aunty hafsat,. Bayan sunyi wanka sunyi sallah tace ya kaita kawai, ya lallabata har suka kwanta ya kuma lagudeta, wuraren 10;am ya kira zaks yace yazo yanzuu. Ba jimawa Zaks ya iso gidan ya kawo musu breakfast  nabeelah taki ci, shima ya kasa ci,.ta  shirya  tasa hijjabinta da rigar jallabiyarsa jikinta ko bra babu a jikinta daman haka tazo ba bra ba pant. Badan Aeezad  yaso ba suka shiga mota  zaks ke tuki shi kuma suna baya shida gimbiyarsa hannunsa na cikin nata, se kallanta yakeyi kmr yasamu TV, sanye yake da jallabiya black ta matukar kasa kyau, sumar nan tasa ta Kai da sajensa sun kwanta luf se annuri fuskarsa keyi dukda baya Cikin mood yayi kyau yayi fresh sbda ya hadu da sabon gindi wai danma ci daya Yama gindin. “Zaks muje super market…” Aeezad yayi mgnr da sanyin murya, Zaks dake tuki yace “toh,,,” Aeezad ya kalli nabeelah wadda keta murna yau zatayi bacci me dadih, ba karamin bacci takeji ba. “Mommy duk kin tsaneni yanzu kou? Kawai sbda Ina sanki naci gindinki shikenan kika bi kika tsaneni,,,kkeso ki azabtar Dani da rashinki kou?" ya fadi idanuwansa na kanta. Nabeelah ta rufe masa baki kasa kasa tace  “ Zakariyya fa  yanaji kadena fadi pls…” Aeezad ya tabe baki hadi dacewa ‘’ina ruwana dashi ai naga ke matata ce  ta sunnah, bawai iskanci mukeyi dake ba sunnah muka raya,,,” nabeelah de tayi shiru batare datace komi ba sbda ganin Yana Neman yayata magana, ta chanza akalar mgnr dacewa “kar muje wani super market pls kawai ka kaini gida…” “sbda kin kosa ki rabu da matsifa kou?” Nabeelah tayi shiru a ranta tace “Ai Kafi matsifa…” ba tare dayace komi ba suka isa super market din, ya barta a mota sbda tace bazata iya shiga ba ba karamin ciwo kasanta ke mata ba har ynzu tafiyarta bata koma normal ba.  Shida Zaks suka fita suka shiga cikin babban super market din Zaks ya tayasa yasiya mata kayan ciye ciye dayawa, kana suka koma fannin sutura, yazaba mata riguna abaya kusan kala ashirin, laces ma kusan kala goma atamfofi  ashirin, hijjabai kam irin Egypt dinnan sunfi kaloli ashirin, suka koma fannin waya ya siya mata  waya kirar Samsung ya kula wayarta taci screen tin a asibiti ya gani. Akayi lissafin komi suka cire ta ATM dinsa, aka zuba kayayyakin  a manyan ledoji, maaikatan super market din suka dakko manyan ledojin sukasa a Booth din matar, Aeezad ya musu Alkhairi sosai, kana suka shiga motar shida zaks  ya tada motar suka bar super market din. Aeezad ya tarar da ita  se bacci takeyi tin fitarsu wani bacci me ddh ya kwasheta daman kunne suka bar mata AC motar, Sam ma batasan sun shigo ba se bacci takeyi, Aeezad be tashetaba sbda ya fahimci tanajin dadin baccin ya manna mata kiss a kumatu, ya tabbatar  se kewarta  ta kusa kashesa, ya saba da hannunsa a kan nono, a hnkli ya jawota jikinsa ya rungume bata farka ba sema ta kara luf da knta a  kirjinsa , har suka isa gidan Zaks yayi packing Tanata bacci, yana packing din ya  juyo ya kalli Aeezad yace “Bari in fita in barku ku gana dannasan kanaso ka kara ganawa da mommy sosai…” Aeezad ya watso masa harara, Zaks yayi yar dariya ya fice a motar ya tsaya daga waje ya fara shafar wayarsa.

Aeezad ya kasa tashinta sema ya kara rungumarta jikinsa sosai har sukayi 20mnt da tsayuwa, ya dago fuskarta wadda ta kara kyau musammanma da take baccin kyau yaga ta kara kasa sosai. “Allah ne ya jarabceni da sanki…” Aeezad ya fadi hadi da kai bakinsa cikin nata ya Kama tsotso kmr yasamu sweet mugun dadih ne da bakinta sosai ba abinda za a misaltasa da dadin bakinta.  Jin yana  tsotsar mata baki yasa ta farka a hnkli  daga baccin da takeyi ta tsuresa da ido shima itan yake kallo ga bakinsa cikin nata, batasanma sun dawo ba Amma de tasan tadan jima tana bacci  Seda yayi kusan 10mt yana tsotsar mata baki kana ya sakar mata baki yana nishi ya rungumeta sosai jikinsa, ya daura mata kiss a goshinta, ta dago daga jikinsa se yanzu ta fahimci suna gidan Aunty hafsat ne ashe "ahh lallai tayi bacci sosai "ta fadi a ranta. wata murna ta shigeta, ta kallesa shima itan yake kallo yaga nishadi kan fuskarta sam bega irinsa ba tinda ya dauketa suka bar gidan se yau,.  “Mommy Ina sanki wlhi, yakamata kisoni Nima mommy sbda wlhi da gaske ina sanki…bazan taba wani abu Dan in cuceki ba duk sbda ina sanki ne nake rikicewa a knki, komi bayin kaina bane, lefin SO ne da KAUNAH...” duk sadda yace yana santa se jikinta ya amsa daman kuma ynzu jikin nata a mace yake sbda tsotse mata bakin da yayi. “Nagode” ta fadi sbda Cewar da yayi yana santa bata taba masa godiya dan yace yana santa ba se yau. Murmushin Jin ddh yayi yanasa ran wata rana zatace Tana  sanshi kmr yadda tace masa ta gode yau. “Nima nagode, da budurcinki da kika  tattala kika bani naci nagode da komi nagode da dadin gindinki da manyan nonuwanki ,duk ina sansu…” ya karashe yana kai mata kisses  a kan lebe Sam be gajiya da kisses dinta in yana kusa da ita shauki ke jansa a kanta sosai. Ya dakko wayar daya siya mata ya bata ta amsa ta fiddo wayar daga leda, a kwali ta bude taga iphone 13ce irin ta maman noor, golden ce wannan ta maman noor kuma white ce, dagowa tayi ta kallesa  yace “Wayarkice na siya miki ko kinfi son samsung?” “Aah ni wannan ma tamin girma da karama kasiyamin Aunty hafsat zatayi zargin wani abu intaga kasiyamin irin wannan wayar…” Aeezad ya taba baki yace “ Karki damu da wannan ai da kaina zan gaya mata naci naji dadih ne ,,,,,....na mayar miki da sadakinki account dinki kici kudinki tinda Nima naci gindi…” nabeelah ta masa godiya sosai sbda ya matsa seda ta amshi wayar  a matsayin tata dole. Seda ya kuma kissing dinta ya taba Nono sosai kana suka fito daga Cikin kofar a tare, Zaks dake tsaye tini ya zauna saman motar sbda yaji shirun yayi yawa harya gaji da tsayuwa. Aeezad ya kalli Zaks yace “an kwashe kayan  booth din  motar  an kaisu cikin gidan kuwa?” Zaks yace aah amma bari a kira masu aiki …” Zaks ya Kira maaikatan gidan suka kwashe komi na bayan car  din suka Kai Cikin gidan. Nabeelah na gaba Aeezad na baya Zaks na bayansa suka shiga falon gidan nabeelah da zuciyarta ke dukan uku-uku sbda tunanin da wace fuska zata kalli aunty hafsat da big hajiya yau kusan  1week bata gidan, bataso tashiga gaba ba dande gogan ne yasata gaba.  Nabeelah na shigowa falon idanuwanta suka sauka a kan big hajiya dake zaune kasan carpet ana shigowa da kayan ta tambaya wayasa a shigo da kayan maaikatan sukace Aeezad ne.  Shine ta zauna taketa bubbude ledojin nabeelah da Aeezad da zaks suna shigowa falon ta dago idanuwanta ta zuba musu ido musammanma nabeelah, ta zubo mata idanuwa, dai-dai aunty hafsat ta sakko daga matattakala bayanta goye da nasmah wadda keta fama da mura  shiyasa ma yau maman bataje aiki ba.  Tana gama sakkowa falon idanuwanta suka sauka a kan nabeelah da kanta ke kasa, ta kasa ko kallon big hajiya Balle ta gaidata, kannan nata na kasa, ji takeyi kmr duk wanda ya kalleta ze gane abinda ya faru tasan dole  mutumcinta ya zube.  aunty hafsat ta kalli gogan uban gayya wanda ya  saka hannunsa me lafiya a cikin aljihun jallabiyar dake jikinsa,   yanata kallon big hajiya, wadda itama se kallansu takeyi ta kasa cewa komi ita abun ma ta rasa yazata fassarashi, ya dago ya kalli Aunty hafsat yaga itama shi take kallo ya Wani hade Rai fuska ba alamar raini, ya tsare gida. Zaks dake baya ya zubowa sarautar Allah ido yanaso yaga wani game za ayi, yasan de akwai babban game sbda big hajiya dama aunty hafsat ce kawai.

Saadatubintuabdullahi

37….

Big hajiya ta kalli nabeelah wadda keta sadda Kai kasa ta tabe baki tace “ke daganin idanuwanki baki da gaskiya… Ina ganinki kmr ta kirki ashe ina…ohhh!” nabeelah ta kuma sadda kanta kasa se taji wata kunyar ta kuma rufeta, ita yanzu batasanma da wata fuska zata kallesu ba, musammanma big hajiya, gabaki daya de Aeezad ne yaja mata wannan matsifar, dazata shigo falon ma kawai dakiya tayi ta shigo Allah kadai yasan ya takeji a zuciyarta.  Aeezad ya kalli big hajiya da idanuwan rashin kunya yace “me tayi na rashin gaskiya? Karki kara ce mata mara  gaskiya wlhi in kinasan zaman lafiyata dani…” Big hajiya ta taso masa “sannu ubana,tsinemin inbi duniya,,,ai kaine babban mara gaskiyar shege kayi da idanuwa kmr na yayan karuwai, gidan uban wa ka dauketa ka kaita? Kade  ja mana abun kunya a dangi…” Aeezad ya amshe da “Da nayi me? A kan wata karuwar aka kamani nasa al’aurata?”  Dukkaninsu seda sukaji kunyar abinda yace amma shi ko a jikinsa, big hajiya ta amshe Tana kara taso masa “to ita wannan ina ka kaita? Dan ubanka,. Har kanada bakin mgnr banza, Yarinya me tarbiya ka bata mata tarbiya, daman tin a jirgi naga wani al’amari, kawai  kallonka nakeyi…wannan mgna dole a danganata da ubanka…” gaban nabeelah ya yanke ya fadi Jin abinda big hajiya ta fadi na karshe, har Zaks seda ya tsorata. Aunty hafsat ma haka sbda tasan karamin aikin big hajiya ne ta fallasa kowa yaji, daman kullum se mita takema Aunty hafsat kan wai Ina Aeezad yakai nabeelah , aunty hafsat tace bata sani ba itama, wuni big hajiya take  Tana cancana maganar Tana cewa “gaskiya iskanci Aeezad yajeyi  da nabeelah, sbda taga wani abu a jirgi…”  shikam Aeezad abinda big hajiya tace ko a jikinsa ya daga kafad’a yace “Se akayi me  Inkin fad’a ma daddy?” Ya karashe yana kuma tabe baki shi ko wa zata gaya mawa ta gaya mada. Aunty hafsat de Tana gefe tayi shiru. Big hajiya ta sake hayayyako  masa “zakaci uwarka da ubanka ni kake gayama se akayi me? Kasa na hasala wlhi  wannan mgna kmr a bakin Matarka da ubanka…” gaban nabeelah da aunty hafsat da Zaks ya kuma yankewa ya fadi ba kmr ma nabeelah seda ta hadiye wani azababben yawu. Aeezad dako a jikinsa ya bude baki zeyi mgna  aunty hafsat ta rigasa  dacewa “yanzu in kika fadi kice me big hajiya? Kidena irin wannan abun gaskiya…shaidar zirr haramun ne” big hajiya ta dawo kan aunty hafsat ta watso mata harara Hadi dacewa “SANNU kwankwasashiyar muna fuka, Yar shaidar zir din bura uba, kema kallanki nakeyi kawai nasan Kinsan komi,,,yaza ayi ace, namiji ya dauki mace tsawon sati daya, wannan kowa yaji ai yasan akwai lauje cikin nad’i, wannan ai fasikancine…” Aeezad ya amshe da “Aise ki nunamin inda nayi fasikanci, big hajiya sharrin Zina kikeso ki laqabamin kuma baze yuba sbda baki kamani Turmi Cikin tabarya ba…”  aunty hafsat ta amshe da “Ai shine, gaskiya  big hajiya kidinga shiru a abinda baki sani ba…” aunty hafsat ta dage tana kare Dan uwanta. big hajiya ta amshe  da “Aise a hanani mgna bayan Allah ya tsagamin baki, munafukan banza, har Kai zakariyya  tantirin munafuki ne kaine jagoran yan iska, shugaban fatsikai…” ta karashe Akalar maganarta da  Kallan Zaks wanda yaketa kara makalewa a baya, Jin abinda big hajiya ta fadi ya karasa Zaks ya kara nokewa a baya duk mgnrsa yaki cewa komi. Big hajiya taci gaba dacewa “Kana ciwo ashe ciwon karya ne na munafunci na makirci tinda ka iya iskancin…” big hajiya tayi mgnr Tana karewa nabeelah kallo dashi uban gayyar datayi mgnr dashi Aeezad kenan. Ba tare da Aeezad yabi ta kan big hajiya ba yaja hannun nabeelah suka nufa dakin nabeelah, nan ya kuma bawa nabeelah kunya taji ina zatasa  ranta Gashi da karfi yajata ba halin ta turje. Big hajiya ta kuma binsu da idanuwa hadi da Jan salati, ita fa abun ya fara daure mata Kai, se ynzu ta kuma lura da tafiyar nabeelah ma ta chanza, abinka da tsoffi tini ta fahimci wani abu, aunty hafsat ma data Bisu da idanuwa tini ta fahimci meya gudana, a ranta de adduah take tayi Allah yasa da Auren akayi, tasan ma tinda yace ya aureta to tabbas  ya aureta din sbda shi baya karya, komi gaskiya yake fad’i duk d’acinta. "Tayaya akayi auren?" Itace tambayar da aunty hafsat ke yawaitama kanta.  “Biri yayi kama da mutum, ohhh ni jikar ahmadu, yauni nashiga uku! Meke shirin faruwa a  zuri’ah ta, amma wannan yaran d’an iska ne na gaske, wannan shine anyi amai an lashe, toh wlhi be isa ba, wlhi inde  har ya lalata baiwar Allahnnan seya aureta , Kai daganin fuskarta kasan ba ruwanta ba a san ranta bane komi ya afku…wannan yaro shine zakka a zuriahta,, ni wannan shaani ya dauremin Kai ohhh!” aunty hafsat de tayi shiru dan ita bata sanar da big hajiya Cewar Aeezad yace ya auri nabeelah ba kmr yadda ya gargadeta. Big hajiya de Tana mita kuma Tana duba kayayyakin da aka shigo dasu, har tazo kan kayan ciye ciye ta bude wani chocolate tasha ta lumshe ido saboda dadih, Zaks ya kalleta suka hada ido da aunty hafsat sukayi murmushi. “Tsufa labari…” Cewar zaks. Big hajiya dake Shan chocolate dinta ta dago ta kalli zaks tace “Uwarka da ubanka ne tsoffi..” Zaks yace “godiya nake big hajiya, karde ki shanye chocolate din duka sbda kaf kayannan na mommy nabeelah ne…”  “tinda uwarka da ubanka ne suka siya ba,,,naga de ai jikana ne ya siya, shege munafukai kuna ce mata mommy, mommyn karya kou? Makirai…” aunty hafsat ta kalli Zaks tace “Zaks kyaleta, karaso ka   zauna…” Zaks ya karaso ya zauna kan kujerar 2ct. Big hajiya ta kalli aunty hafsat tace  “munafuka …” aunty hafsat tace nagode. “Dake da Kaninki duk munafukai ne, duba kiga dan iska bayan ya dauketa na tsawon sati daya yanzu ya kuma binta cikin daki ko uwar da ubansa ze mata waya sani…” duk suka mata shiru ba wanda ya kuma bi ta kanta aunty hafsat ta zauna kan kujera, duk suka zuboma big hajiya idanuwa wadda ta tasa kayan ciye ciye se ci takeyi Kai kace ita aka kawo mawa. tanaci Tana ware laces din dataga sun mata, atamfofin dataga sun mata harda Abaya da hijjabs se fadi takeyi “wannan duk sunmin nawa ne, wancan kuma in kaima sirikata  maryama matar Wannan d’an,,,,” gabaki daya big hajiya ta zabe rabin kayan.

Suna shiga dakin Aeezad ya mayar da kofar ya rufe yana shirin sa key ta rike masa hannu ya dago kwayoyin idanuwansa  ya kallets  ya narkar mata da idanuwansa, itama shidin take kallo yayinda suke daf-daf da junansu.  “Wai meyasa baka gudun abun kunya ne Kai? Gabaki daya kasani a kunyar duniya kai kuma ko a jikinka…” Aeezad yakai hannu ya shafi duwawunta na gefen  dama yaji Wani laushi ya lumshe idanuwa ya bude  yace “Ke kikasan wata kunya ni ina ruwana da wata kunya…Nifa ba ruwana ko a gaban big hajiya da aunty hafsat in zaki bani gindi wlhi zan ciki a gabansu, to ai auranki nayi ba zaman dadiro nakeyi dake ba,,,nifa mommy wlhi ko zina nake dake Bazan Ji kunyar kowa ba a kanki, ni banajin kunya inde a kanki ne,,,wai ke Kinsan me naji newai danaci gindinki? Wlhi kin kuma rikitani na kuma sanki mommy, gindinki ya gama biyana bawanda ya isa ya rabani dake mommy...”  nabeelah ta tsuresa da idanuwa, fuskarsa na tabbatar da kalaman bakinsa. “Ka gama Dani wlh, kajamin abun mgna a rayuwata ka zubarmin da mutumcina a idon mutane, kuma ka cinyemin budulci gaskiya ka cuceni…” ta karashe idanuwanta nayin narai-narai kmr zatai kuka, ta isa  bakin gado ta zauna hadi da ajiye ledar wayar data shigo da ita kan bedside, ta sauke nishin gajiya  a hnkli,  sbda dukta gaji da tsayuwa tin a falon kafafuwanta sun mata nauyi, itade gabaki daya se a hnkli take jinta. ya karaso shima ya zauna gefen da take yana murmushi, dariya taso ta basa datace wai ya cinye mata budulci, irin shi kmr mayennan. ya rungumota ta baya ya daura kansa a kafadarta yace “Kiyi hkri tinda kince  na zubar miki da mutunci again na dawo na cinye Miki budulci Duk ni kadai? to duk kiyi hkri, amma ki tuna auranki fa nayi, lada ma kika samu wlhi mommy, ke ai abin alfaharinki ne tinda kin kawo mutumcinki dakin mijinki naci nasa Albarka, gindin yaji maggi da gishiri wlhi sosai, ke knji wani abu kuwa a cikin gindinki me mugun ddh, gaskiya nide kin gamamin komi mommy, Mijinki nata sa miki albarka…” “Kaine Mijin nawa ?” ta fadi Tana  daga kansa a kafadarta ta watso masa wani banzan  kallo, ya kuma murmushi yace “bakinki ya bude kou sbda kin ganmu a gidan Aunty hafsat, kibini a hnkli sbda ni Kinsan ba kunyar idon duniya ce Dani ba,,,” “ naji tashi ka tafi pls…” ta fadi Tana kwanciya, ya matsa mata kafarta Daya, ya kawo bakinsa  yayi  kissing kafar Tata, ya tsure ma  kafafuwanta  idanuwa azabar kyau kafafuwanta ke masa ya dago ya kalleta yace “ni kike  kora?koda kikaga kin dawo gidannan ba tsira kkyi ba a hannuna kike mommy,,,” Ta janye kafafuwanta da yake shafa da hannunsa me lafiya, ta hade rai ta rasa yaza tayi dashi ta huta, shi Sam be gudun abun kunya  tace “ka fita  a dakinnan pls kar aji shiru  Asha wani abu mukeyi ka kara zubarmin da wani mutumcin…” murmushi Aeezad yayi yace “in ansha muna wani abun se me? Look mommy wlhi  Ko daddy fa be isa ya hanani in kusanceki  ba ko inyi wani abu dake ,  sbda ubangiji ya halattamin ke…” ya karashe yana kuma Kai hannunsa kan kafarta, ya kuma Kai baki yayi  kissing yatsun kafafuwanta zata-zara masu azabar kyau. Nabeelah tayi shiru Tana kallansa kawai, zuwa yanzu ta maida komi kaddara, inta tuna yadda komi ya gudana ma kawai tasan aikin kaddara ne, kuma ita bata isa ta juya kaddarar taba, amma tabbas tasan wannan kaddarar Tata tana tattare da mummunar jarabawa karshen baze kyau ba, musammanma inta tuna da abinda big hajiya tace wai zata gayama daddy. “Dan Allah Aeezad karka bari big hajiya tagayama daddy wannan abun, Ina tsoro…bansan yazanyi da rayuwataba in akaji kwara kawai in tafi kasarmu kafin kowa yaji wannan mgnr, gidanmu kawai nakeso na tafi Aeezad, Dan Allah a maidani  gidanmu…” tayi mgnr fuska dauke da alamar damuwa. Aeezad ya hade rai a duniya be kaunar yaji tace zata koma  kasarsu. Fuska babu alamar wasa ya kalleta yace “Ina ruwanki in wani yaji? Lefinki ne ko nawa? Kuma in wani yaji kaina mgnr zata kare so ke ba ruwanki nine ke da  ruwa da tsak'i nine uban gayyar kuma naji zan dauki komi babu wanda ya isa ya kalleki a kn wannan mgni,  ni na miki alqawari, banga wata halittar data isa ta nuna miki yatsa ba in har Ina numfashi…” ta kuma narai-narai da idanuwa tana kallansa harya gama mgnrsa kana  tace “Aah nide kawai zan koma kasarmu na hkra da zama a garinku,…” Aeezad ya kuma hade rai yace “wallahi wallahi mommy in kikayi kuskuren barin kasar nan ba izinina zakiga mummunan abinda zan miki, ke ko wajen compound  kk fita sena bata miki Rai  sosai,,,,” “wlhi sena fita,,,” nabeelah ta fadi cikin subutar baki a zuciya taso tayi mgnr amma seta subuce. Mikewa yayi rai hade sbda ta bata masa rai kuma yasan zata aikata duk abinda tace. “Okay shikenan kiyi wasa da rayuwata ki kasheni ki huta mommy…tinda baki kaunata baki kaunar me kaunata…kiyi duk abinda kkeso…wlhi in kk bar kasar Nan sede ki dawo kiga  na mutu har lahira,,” yana gama fadar hknan yayi fice a dakin ta bishi da idanuwa kawai tana jinjina kkmnsa. Ya fito falon ya kalli aunty hafsat ya kalli big hajiya daketa Shan kayan ciye ciyen har yanzu, ta tasa komi gaba. ya kalli Zaks dake zaune, duk suma suka zubo masa idanuwa. Big hajiya ta tabe baki tace “Tabdijan! Ikon Allah , kiri-kiri ana aikata manyan zunubai…ohhh ni y’asu,,ohhh ni jikar mutum biyu, wannan fatsikanci har ina…” Aeezad bebi ta kan  me big hajiya tace ba  ya kalli Aunty hafsat Cikin tsare gida yace “Kar a bar mommy tadinga aikin komi gaskiya, sbda gaskiya ba yar aiki bace ita,,ko kofar waje kar a barta ta fita” aunty hafsat tace toh. Aeezad yana gama fadar hkn ya  nufa kofar fita Zaks ta biyosa a baya. Big hajiya ta dauki sallallami  tace “Tabdijan!” Ganin aeezad ze fice a falon big hajiya tace “wannan kayan nawa ne kou? Danni nariga na  Zaba  wadanda sukamin…”  Aeezad ya Riga ya fice a falon dan haka Zaks ne ya juyo yace “Duka ki dauka an baki big hajiya, Ammade mgnr Aeezad da mommy ta zama sirri, da daddare ma zan dawo in kawo miki toshiyar baki…” big hajiya ta washe baki tace  “Aiko wannan mgna bame  jinta, kamar anyi ruwa an dauke,,ahhh kamar da kasa inji me ciwon Ido, wannan mgna wlhi bame jinta zakariyya,  anjima  kudi zaka kawomin kou?” Zaks yace “kudade masu yawa ma…sena dawo anjiman…” Zaks yama aunty hafsat sallahma kana ya fice a falon, big hajiya tashiga murna ta tashi ta kira masu aiki tace su kwashe komi sukai  dakinta Aiko suka kwashe suka Kai dakinta big hajiya ta koma dakin ta zauna tanata kara dudduba kayan Tana murna, big hajiya nada tsananin San zuciya, Kai kace bata taba ganin kudi ba a rayuwarta, tanada mugun kwad’ayi ko  kisan Kai akayi a gabanta inde aka bata kudi zatayi shiru.

Zaks yaja motar suka fice a gidan ya kalli Aeezad dake gaban motar yayi bending,  duk jikinsa ya masa wani iri kewarta ta rufesa, Sam be iya fushi da ita komi zata masa, ji yakeyi kmr ya koma ya zauna gidan shima yayita kallanta, yariga yayi mugun sabo da ita a sati dayan dasukayi tare, ko zata dinga zaginsa Tana dukansa shi yana santa a haka kuma yanasan zama da ita. “ wani gida zamuje ?” Zaks ya tambayi Aeezad din, ba tare daya kallesa ba yace “Kaini gidana kawai, inaso doctor ya dubamin hannuna…” “zafi yake maka?” Zaks ya tambayesa “aah,,,ba Ayimin allurata  ta safe ba ai…” Zaks yace “Okay inaga shiyasa doctor keta kirana se yanzu naga miss call…” ba tare da Aeezad ya kara cewa komi ba har suka isa gidansa, a packing space yaga motar naeema shi yana manta da ita se yanzu daya ga motar, tin randa tabar gidan taje gidan mommy sukaje  gun boka a kan a musu aiki nabeelah tabar gidan boka yace an gama a bashi nan da 2weeks duk abinda ake ciki ze kirasu.  Zaks nayin packing Aeezad ya fita a motar.  Zaks ya karasa  packing din motar ya fito yabi aeezad daya nufa falonsa,. “Ba abinda kake bukata inaso in tafi gida ne…” Zaks yayi mgnr da Aeezad bayan sun iso falon,  shirin hayewa upstairs ma Aeezad yake, sbda so yakeyi  yayi wanka ya kwanta ya huta. “Kaje ka dawo  zuwa anjima after la’asar ko after magrib sbda zaka kaini inga mommy…” Aeezad yayi mgnr byn ya taka  matattala hudu,  ya juyo ya fuskanci Zaks din.  Fuska dauke da mamaki  Zaks  yace “Wace mommy?” Aeezad ya watsa masa wani kallo yace “wacce  kasani…” Zaks yace “naga yanzu muka dawo daga gurinta, ka barta  ta huta pls aboki, kodan sbda  big hajiya tasa ido…” “Ina ruwana da idon datasa ba abinda ya dameni ko hanci tasa wlhi bata isa ta hanani naje gun matata ba, Kai in duk duniya zasu taru basu iya su hanani zuwa ga mommy ba,,,” Cewar Aeezad. Zaks yaja bakinsa yayi shiru Aeezad ya haye matattakalar yana fadin “ka gayama doctor yazo ya  jirani a falo, inyi  wanka da sallah, se in fito yayimin allura…” Zaks yace toh, ya juya ya bar falon, ya nufa side din da doctor haphis yake ya isar da sako kana yaja motarsa yabar  gidan.  bajimawa Aeezad yayi  wankan ya fito duk jikinsa ba ddh kmr an zare masa laka, ya shirya cikin kananun kaya marasa nauyi riga da wando  iya guiwa kalar sky blue, yayi sallar azahar kana ya sakko falon kasa inda tini doctor ke jiransa hannunsa rike da charbi yana lazimi se zuba kamshi yakeyi, fuskannan tasa tayi fayau da ita.  doctor ya gaidasa ya amsa, ya zauna kan kujerar 3ctr  doctor ya duba hannun ya masa allura a baya ya koma ya kwanta kan kujerar 3ctr din idanuwansa na kan TV Amma zuciyarsa na kan mommy, da yanzu suna tare, tunawa yashiga jiya war haka yana tare da ita. "Ubangijine ya jarabceni da wannan azababben SON.." Aeezad ya fadi a ransa.  doctor ya masa Allah sawake Sam be amsa ba sbda bejisaba, yanacan  duniyar tunanin mommy.  ftini doctor ya fice a falon da kayan aikinsa a hannu, a farfajiyar gidan yaga Hajiya naeema wadda ke tafe cikin isa sanye take da jallabiya nude color skin dinta na  hutu  se walwali yakeyi. Doctor haphis ya gaidata sbda yasan itace matar Aeezad din, sama sama ta amsa ta nufa part din Aeezad shi kuma doctor ya nufa part din da aka basa, yana tafe yana mamakin halin naeema tin tini in yana gaidata seta  dinga amsawa da kyar, tin zuwansa gidan da 2days   yaganta  a gidan, wato  ranar dasukaje gun bokan gidan hajiya mommy ta kwana har kwanaki biyu, tana gidan  Alhaji sunusi  ya gaya mata Aeezad ya kebance  kansa sbda Yana bukatar hutu, Sam na'eema bata yadda da hutun da yaje yiba sbda baya daukar wayarta, Kuma gaskiya ba hk yake mata ba, ko a Wani hali yake yana daukar wayarta,  daman ta tabajin kishin-kishin mijinta ya taba ajiye karuwa to Tasha gun karuwar yaje yanzu ma, Amma tayi shiru da bakinta seta tabbatar seta gayama hajiya mommy a dauki mataki, gabaki daya ma ya chanza mata, dace ada ne inya ganta jikinsa har rawa yakeyi yacita, Amma yanzu shiru,. Ta window dinta taga dawowarsa gidan yanzu.

Ayi hkri da typing error.

Saadatubintuabdullahi💖37….

Big hajiya ta kalli nabeelah wadda keta sadda Kai kasa ta tabe baki tace “ke daganin idanuwanki baki da gaskiya… Ina ganinki kmr ta kirki ashe ina…ohhh!” nabeelah ta kuma sadda kanta kasa se taji wata kunyar ta kuma rufeta, ita yanzu batasanma da wata fuska zata kallesu ba, musammanma big hajiya, gabaki daya de Aeezad ne yaja mata wannan matsifar, dazata shigo falon ma kawai dakiya tayi ta shigo Allah kadai yasan ya takeji a zuciyarta.  Aeezad ya kalli big hajiya da idanuwan rashin kunya yace “me tayi na rashin gaskiya? Karki kara ce mata mara  gaskiya wlhi in kinasan zaman lafiyata dani…” Big hajiya ta taso masa “sannu ubana,tsinemin inbi duniya,,,ai kaine babban mara gaskiyar shege kayi da idanuwa kmr na yayan karuwai, gidan uban wa ka dauketa ka kaita? Kade  ja mana abun kunya a dangi…” Aeezad ya amshe da “Da nayi me? A kan wata karuwar aka kamani nasa al’aurata?”  Dukkaninsu seda sukaji kunyar abinda yace amma shi ko a jikinsa, big hajiya ta amshe Tana kara taso masa “to ita wannan ina ka kaita? Dan ubanka,. Har kanada bakin mgnr banza, Yarinya me tarbiya ka bata mata tarbiya, daman tin a jirgi naga wani al’amari, kawai  kallonka nakeyi…wannan mgna dole a danganata da ubanka…” gaban nabeelah ya yanke ya fadi Jin abinda big hajiya ta fadi na karshe, har Zaks seda ya tsorata. Aunty hafsat ma haka sbda tasan karamin aikin big hajiya ne ta fallasa kowa yaji, daman kullum se mita takema Aunty hafsat kan wai Ina Aeezad yakai nabeelah , aunty hafsat tace bata sani ba itama, wuni big hajiya take  Tana cancana maganar Tana cewa “gaskiya iskanci Aeezad yajeyi  da nabeelah, sbda taga wani abu a jirgi…”  shikam Aeezad abinda big hajiya tace ko a jikinsa ya daga kafad’a yace “Se akayi me  Inkin fad’a ma daddy?” Ya karashe yana kuma tabe baki shi ko wa zata gaya mawa ta gaya mada. Aunty hafsat de Tana gefe tayi shiru. Big hajiya ta sake hayayyako  masa “zakaci uwarka da ubanka ni kake gayama se akayi me? Kasa na hasala wlhi  wannan mgna kmr a bakin Matarka da ubanka…” gaban nabeelah da aunty hafsat da Zaks ya kuma yankewa ya fadi ba kmr ma nabeelah seda ta hadiye wani azababben yawu. Aeezad dako a jikinsa ya bude baki zeyi mgna  aunty hafsat ta rigasa  dacewa “yanzu in kika fadi kice me big hajiya? Kidena irin wannan abun gaskiya…shaidar zirr haramun ne” big hajiya ta dawo kan aunty hafsat ta watso mata harara Hadi dacewa “SANNU kwankwasashiyar muna fuka, Yar shaidar zir din bura uba, kema kallanki nakeyi kawai nasan Kinsan komi,,,yaza ayi ace, namiji ya dauki mace tsawon sati daya, wannan kowa yaji ai yasan akwai lauje cikin nad’i, wannan ai fasikancine…” Aeezad ya amshe da “Aise ki nunamin inda nayi fasikanci, big hajiya sharrin Zina kikeso ki laqabamin kuma baze yuba sbda baki kamani Turmi Cikin tabarya ba…”  aunty hafsat ta amshe da “Ai shine, gaskiya  big hajiya kidinga shiru a abinda baki sani ba…” aunty hafsat ta dage tana kare Dan uwanta. big hajiya ta amshe  da “Aise a hanani mgna bayan Allah ya tsagamin baki, munafukan banza, har Kai zakariyya  tantirin munafuki ne kaine jagoran yan iska, shugaban fatsikai…” ta karashe Akalar maganarta da  Kallan Zaks wanda yaketa kara makalewa a baya, Jin abinda big hajiya ta fadi ya karasa Zaks ya kara nokewa a baya duk mgnrsa yaki cewa komi. Big hajiya taci gaba dacewa “Kana ciwo ashe ciwon karya ne na munafunci na makirci tinda ka iya iskancin…” big hajiya tayi mgnr Tana karewa nabeelah kallo dashi uban gayyar datayi mgnr dashi Aeezad kenan. Ba tare da Aeezad yabi ta kan big hajiya ba yaja hannun nabeelah suka nufa dakin nabeelah, nan ya kuma bawa nabeelah kunya taji ina zatasa  ranta Gashi da karfi yajata ba halin ta turje. Big hajiya ta kuma binsu da idanuwa hadi da Jan salati, ita fa abun ya fara daure mata Kai, se ynzu ta kuma lura da tafiyar nabeelah ma ta chanza, abinka da tsoffi tini ta fahimci wani abu, aunty hafsat ma data Bisu da idanuwa tini ta fahimci meya gudana, a ranta de adduah take tayi Allah yasa da Auren akayi, tasan ma tinda yace ya aureta to tabbas  ya aureta din sbda shi baya karya, komi gaskiya yake fad’i duk d’acinta. "Tayaya akayi auren?" Itace tambayar da aunty hafsat ke yawaitama kanta.  “Biri yayi kama da mutum, ohhh ni jikar ahmadu, yauni nashiga uku! Meke shirin faruwa a  zuri’ah ta, amma wannan yaran d’an iska ne na gaske, wannan shine anyi amai an lashe, toh wlhi be isa ba, wlhi inde  har ya lalata baiwar Allahnnan seya aureta , Kai daganin fuskarta kasan ba ruwanta ba a san ranta bane komi ya afku…wannan yaro shine zakka a zuriahta,, ni wannan shaani ya dauremin Kai ohhh!” aunty hafsat de tayi shiru dan ita bata sanar da big hajiya Cewar Aeezad yace ya auri nabeelah ba kmr yadda ya gargadeta. Big hajiya de Tana mita kuma Tana duba kayayyakin da aka shigo dasu, har tazo kan kayan ciye ciye ta bude wani chocolate tasha ta lumshe ido saboda dadih, Zaks ya kalleta suka hada ido da aunty hafsat sukayi murmushi. “Tsufa labari…” Cewar zaks. Big hajiya dake Shan chocolate dinta ta dago ta kalli zaks tace “Uwarka da ubanka ne tsoffi..” Zaks yace “godiya nake big hajiya, karde ki shanye chocolate din duka sbda kaf kayannan na mommy nabeelah ne…”  “tinda uwarka da ubanka ne suka siya ba,,,naga de ai jikana ne ya siya, shege munafukai kuna ce mata mommy, mommyn karya kou? Makirai…” aunty hafsat ta kalli Zaks tace “Zaks kyaleta, karaso ka   zauna…” Zaks ya karaso ya zauna kan kujerar 2ct. Big hajiya ta kalli aunty hafsat tace  “munafuka …” aunty hafsat tace nagode. “Dake da Kaninki duk munafukai ne, duba kiga dan iska bayan ya dauketa na tsawon sati daya yanzu ya kuma binta cikin daki ko uwar da ubansa ze mata waya sani…” duk suka mata shiru ba wanda ya kuma bi ta kanta aunty hafsat ta zauna kan kujera, duk suka zuboma big hajiya idanuwa wadda ta tasa kayan ciye ciye se ci takeyi Kai kace ita aka kawo mawa. tanaci Tana ware laces din dataga sun mata, atamfofin dataga sun mata harda Abaya da hijjabs se fadi takeyi “wannan duk sunmin nawa ne, wancan kuma in kaima sirikata  maryama matar Wannan d’an,,,,” gabaki daya big hajiya ta zabe rabin kayan.

Suna shiga dakin Aeezad ya mayar da kofar ya rufe yana shirin sa key ta rike masa hannu ya dago kwayoyin idanuwansa  ya kallets  ya narkar mata da idanuwansa, itama shidin take kallo yayinda suke daf-daf da junansu.  “Wai meyasa baka gudun abun kunya ne Kai? Gabaki daya kasani a kunyar duniya kai kuma ko a jikinka…” Aeezad yakai hannu ya shafi duwawunta na gefen  dama yaji Wani laushi ya lumshe idanuwa ya bude  yace “Ke kikasan wata kunya ni ina ruwana da wata kunya…Nifa ba ruwana ko a gaban big hajiya da aunty hafsat in zaki bani gindi wlhi zan ciki a gabansu, to ai auranki nayi ba zaman dadiro nakeyi dake ba,,,nifa mommy wlhi ko zina nake dake Bazan Ji kunyar kowa ba a kanki, ni banajin kunya inde a kanki ne,,,wai ke Kinsan me naji newai danaci gindinki? Wlhi kin kuma rikitani na kuma sanki mommy, gindinki ya gama biyana bawanda ya isa ya rabani dake mommy...”  nabeelah ta tsuresa da idanuwa, fuskarsa na tabbatar da kalaman bakinsa. “Ka gama Dani wlh, kajamin abun mgna a rayuwata ka zubarmin da mutumcina a idon mutane, kuma ka cinyemin budulci gaskiya ka cuceni…” ta karashe idanuwanta nayin narai-narai kmr zatai kuka, ta isa  bakin gado ta zauna hadi da ajiye ledar wayar data shigo da ita kan bedside, ta sauke nishin gajiya  a hnkli,  sbda dukta gaji da tsayuwa tin a falon kafafuwanta sun mata nauyi, itade gabaki daya se a hnkli take jinta. ya karaso shima ya zauna gefen da take yana murmushi, dariya taso ta basa datace wai ya cinye mata budulci, irin shi kmr mayennan. ya rungumota ta baya ya daura kansa a kafadarta yace “Kiyi hkri tinda kince  na zubar miki da mutunci again na dawo na cinye Miki budulci Duk ni kadai? to duk kiyi hkri, amma ki tuna auranki fa nayi, lada ma kika samu wlhi mommy, ke ai abin alfaharinki ne tinda kin kawo mutumcinki dakin mijinki naci nasa Albarka, gindin yaji maggi da gishiri wlhi sosai, ke knji wani abu kuwa a cikin gindinki me mugun ddh, gaskiya nide kin gamamin komi mommy, Mijinki nata sa miki albarka…” “Kaine Mijin nawa ?” ta fadi Tana  daga kansa a kafadarta ta watso masa wani banzan  kallo, ya kuma murmushi yace “bakinki ya bude kou sbda kin ganmu a gidan Aunty hafsat, kibini a hnkli sbda ni Kinsan ba kunyar idon duniya ce Dani ba,,,” “ naji tashi ka tafi pls…” ta fadi Tana kwanciya, ya matsa mata kafarta Daya, ya kawo bakinsa  yayi  kissing kafar Tata, ya tsure ma  kafafuwanta  idanuwa azabar kyau kafafuwanta ke masa ya dago ya kalleta yace “ni kike  kora?koda kikaga kin dawo gidannan ba tsira kkyi ba a hannuna kike mommy,,,” Ta janye kafafuwanta da yake shafa da hannunsa me lafiya, ta hade rai ta rasa yaza tayi dashi ta huta, shi Sam be gudun abun kunya  tace “ka fita  a dakinnan pls kar aji shiru  Asha wani abu mukeyi ka kara zubarmin da wani mutumcin…” murmushi Aeezad yayi yace “in ansha muna wani abun se me? Look mommy wlhi  Ko daddy fa be isa ya hanani in kusanceki  ba ko inyi wani abu dake ,  sbda ubangiji ya halattamin ke…” ya karashe yana kuma Kai hannunsa kan kafarta, ya kuma Kai baki yayi  kissing yatsun kafafuwanta zata-zara masu azabar kyau. Nabeelah tayi shiru Tana kallansa kawai, zuwa yanzu ta maida komi kaddara, inta tuna yadda komi ya gudana ma kawai tasan aikin kaddara ne, kuma ita bata isa ta juya kaddarar taba, amma tabbas tasan wannan kaddarar Tata tana tattare da mummunar jarabawa karshen baze kyau ba, musammanma inta tuna da abinda big hajiya tace wai zata gayama daddy. “Dan Allah Aeezad karka bari big hajiya tagayama daddy wannan abun, Ina tsoro…bansan yazanyi da rayuwataba in akaji kwara kawai in tafi kasarmu kafin kowa yaji wannan mgnr, gidanmu kawai nakeso na tafi Aeezad, Dan Allah a maidani  gidanmu…” tayi mgnr fuska dauke da alamar damuwa. Aeezad ya hade rai a duniya be kaunar yaji tace zata koma  kasarsu. Fuska babu alamar wasa ya kalleta yace “Ina ruwanki in wani yaji? Lefinki ne ko nawa? Kuma in wani yaji kaina mgnr zata kare so ke ba ruwanki nine ke da  ruwa da tsak'i nine uban gayyar kuma naji zan dauki komi babu wanda ya isa ya kalleki a kn wannan mgni,  ni na miki alqawari, banga wata halittar data isa ta nuna miki yatsa ba in har Ina numfashi…” ta kuma narai-narai da idanuwa tana kallansa harya gama mgnrsa kana  tace “Aah nide kawai zan koma kasarmu na hkra da zama a garinku,…” Aeezad ya kuma hade rai yace “wallahi wallahi mommy in kikayi kuskuren barin kasar nan ba izinina zakiga mummunan abinda zan miki, ke ko wajen compound  kk fita sena bata miki Rai  sosai,,,,” “wlhi sena fita,,,” nabeelah ta fadi cikin subutar baki a zuciya taso tayi mgnr amma seta subuce. Mikewa yayi rai hade sbda ta bata masa rai kuma yasan zata aikata duk abinda tace. “Okay shikenan kiyi wasa da rayuwata ki kasheni ki huta mommy…tinda baki kaunata baki kaunar me kaunata…kiyi duk abinda kkeso…wlhi in kk bar kasar Nan sede ki dawo kiga  na mutu har lahira,,” yana gama fadar hknan yayi fice a dakin ta bishi da idanuwa kawai tana jinjina kkmnsa. Ya fito falon ya kalli aunty hafsat ya kalli big hajiya daketa Shan kayan ciye ciyen har yanzu, ta tasa komi gaba. ya kalli Zaks dake zaune, duk suma suka zubo masa idanuwa. Big hajiya ta tabe baki tace “Tabdijan! Ikon Allah , kiri-kiri ana aikata manyan zunubai…ohhh ni y’asu,,ohhh ni jikar mutum biyu, wannan fatsikanci har ina…” Aeezad bebi ta kan  me big hajiya tace ba  ya kalli Aunty hafsat Cikin tsare gida yace “Kar a bar mommy tadinga aikin komi gaskiya, sbda gaskiya ba yar aiki bace ita,,ko kofar waje kar a barta ta fita” aunty hafsat tace toh. Aeezad yana gama fadar hkn ya  nufa kofar fita Zaks ta biyosa a baya. Big hajiya ta dauki sallallami  tace “Tabdijan!” Ganin aeezad ze fice a falon big hajiya tace “wannan kayan nawa ne kou? Danni nariga na  Zaba  wadanda sukamin…”  Aeezad ya Riga ya fice a falon dan haka Zaks ne ya juyo yace “Duka ki dauka an baki big hajiya, Ammade mgnr Aeezad da mommy ta zama sirri, da daddare ma zan dawo in kawo miki toshiyar baki…” big hajiya ta washe baki tace  “Aiko wannan mgna bame  jinta, kamar anyi ruwa an dauke,,ahhh kamar da kasa inji me ciwon Ido, wannan mgna wlhi bame jinta zakariyya,  anjima  kudi zaka kawomin kou?” Zaks yace “kudade masu yawa ma…sena dawo anjiman…” Zaks yama aunty hafsat sallahma kana ya fice a falon, big hajiya tashiga murna ta tashi ta kira masu aiki tace su kwashe komi sukai  dakinta Aiko suka kwashe suka Kai dakinta big hajiya ta koma dakin ta zauna tanata kara dudduba kayan Tana murna, big hajiya nada tsananin San zuciya, Kai kace bata taba ganin kudi ba a rayuwarta, tanada mugun kwad’ayi ko  kisan Kai akayi a gabanta inde aka bata kudi zatayi shiru.

Zaks yaja motar suka fice a gidan ya kalli Aeezad dake gaban motar yayi bending,  duk jikinsa ya masa wani iri kewarta ta rufesa, Sam be iya fushi da ita komi zata masa, ji yakeyi kmr ya koma ya zauna gidan shima yayita kallanta, yariga yayi mugun sabo da ita a sati dayan dasukayi tare, ko zata dinga zaginsa Tana dukansa shi yana santa a haka kuma yanasan zama da ita. “ wani gida zamuje ?” Zaks ya tambayi Aeezad din, ba tare daya kallesa ba yace “Kaini gidana kawai, inaso doctor ya dubamin hannuna…” “zafi yake maka?” Zaks ya tambayesa “aah,,,ba Ayimin allurata  ta safe ba ai…” Zaks yace “Okay inaga shiyasa doctor keta kirana se yanzu naga miss call…” ba tare da Aeezad ya kara cewa komi ba har suka isa gidansa, a packing space yaga motar naeema shi yana manta da ita se yanzu daya ga motar, tin randa tabar gidan taje gidan mommy sukaje  gun boka a kan a musu aiki nabeelah tabar gidan boka yace an gama a bashi nan da 2weeks duk abinda ake ciki ze kirasu.  Zaks nayin packing Aeezad ya fita a motar.  Zaks ya karasa  packing din motar ya fito yabi aeezad daya nufa falonsa,. “Ba abinda kake bukata inaso in tafi gida ne…” Zaks yayi mgnr da Aeezad bayan sun iso falon,  shirin hayewa upstairs ma Aeezad yake, sbda so yakeyi  yayi wanka ya kwanta ya huta. “Kaje ka dawo  zuwa anjima after la’asar ko after magrib sbda zaka kaini inga mommy…” Aeezad yayi mgnr byn ya taka  matattala hudu,  ya juyo ya fuskanci Zaks din.  Fuska dauke da mamaki  Zaks  yace “Wace mommy?” Aeezad ya watsa masa wani kallo yace “wacce  kasani…” Zaks yace “naga yanzu muka dawo daga gurinta, ka barta  ta huta pls aboki, kodan sbda  big hajiya tasa ido…” “Ina ruwana da idon datasa ba abinda ya dameni ko hanci tasa wlhi bata isa ta hanani naje gun matata ba, Kai in duk duniya zasu taru basu iya su hanani zuwa ga mommy ba,,,” Cewar Aeezad. Zaks yaja bakinsa yayi shiru Aeezad ya haye matattakalar yana fadin “ka gayama doctor yazo ya  jirani a falo, inyi  wanka da sallah, se in fito yayimin allura…” Zaks yace toh, ya juya ya bar falon, ya nufa side din da doctor haphis yake ya isar da sako kana yaja motarsa yabar  gidan.  bajimawa Aeezad yayi  wankan ya fito duk jikinsa ba ddh kmr an zare masa laka, ya shirya cikin kananun kaya marasa nauyi riga da wando  iya guiwa kalar sky blue, yayi sallar azahar kana ya sakko falon kasa inda tini doctor ke jiransa hannunsa rike da charbi yana lazimi se zuba kamshi yakeyi, fuskannan tasa tayi fayau da ita.  doctor ya gaidasa ya amsa, ya zauna kan kujerar 3ctr  doctor ya duba hannun ya masa allura a baya ya koma ya kwanta kan kujerar 3ctr din idanuwansa na kan TV Amma zuciyarsa na kan mommy, da yanzu suna tare, tunawa yashiga jiya war haka yana tare da ita. "Ubangijine ya jarabceni da wannan azababben SON.." Aeezad ya fadi a ransa.  doctor ya masa Allah sawake Sam be amsa ba sbda bejisaba, yanacan  duniyar tunanin mommy.  ftini doctor ya fice a falon da kayan aikinsa a hannu, a farfajiyar gidan yaga Hajiya naeema wadda ke tafe cikin isa sanye take da jallabiya nude color skin dinta na  hutu  se walwali yakeyi. Doctor haphis ya gaidata sbda yasan itace matar Aeezad din, sama sama ta amsa ta nufa part din Aeezad shi kuma doctor ya nufa part din da aka basa, yana tafe yana mamakin halin naeema tin tini in yana gaidata seta  dinga amsawa da kyar, tin zuwansa gidan da 2days   yaganta  a gidan, wato  ranar dasukaje gun bokan gidan hajiya mommy ta kwana har kwanaki biyu, tana gidan  Alhaji sunusi  ya gaya mata Aeezad ya kebance  kansa sbda Yana bukatar hutu, Sam na'eema bata yadda da hutun da yaje yiba sbda baya daukar wayarta, Kuma gaskiya ba hk yake mata ba, ko a Wani hali yake yana daukar wayarta,  daman ta tabajin kishin-kishin mijinta ya taba ajiye karuwa to Tasha gun karuwar yaje yanzu ma, Amma tayi shiru da bakinta seta tabbatar seta gayama hajiya mommy a dauki mataki, gabaki daya ma ya chanza mata, dace ada ne inya ganta jikinsa har rawa yakeyi yacita, Amma yanzu shiru,. Ta window dinta taga dawowarsa gidan yanzu.

Ayi hkri da typing error.

Saadatubintuabdullahi💖




38...

Bakinta dauke Da Sallahma tashigo Falon nasa, danshi ka'idace ba a shigo masa falo ba ayi sallahma Ba. a fari ta fara wannan iskancin seda ya taka mata burki shine ta shiga taitayinta. Kwance ta gansa  idanuwansa rufe, tasan ba bacci yake ba, ta karasa kujerar dake facing wadda yake kwance ta zauna, tayi crossing legs. Cikin isa ta gaidasa Hadi da tambayarsa ya jiki. Sam beji.a shigowarta ba sbda Yanacan duniyar tunani. "Ina wuni,,, ya karfin jikin?" Naeema ta sake maimaitawa da d'an karfi, ganin kmr ma besan tashigo ba.  Aeezad  yayi firgigit Hadi da dawowa hayyacinsa ya bude sexy luf-luf eyes dinsa  kyar  a kanta, tunani yashigayi ma wai yaushe tashigo Falonsa?. ''tunnanin me kakeyi har haka?" Na'eema ta tambayesa  fuska dauke da azababben kishi, tana azabar San mijinta, ita duk tunaninta, tunanin wata karuwar yakeyi. Yaji me tace Amma  Sam be bata amsa ba, saboda yasan tunaninta baze  dauki abinda yake tunani ba, Koya gaya mata bazata dauka ba, illa iyaka ma  ya tarwatsa mata brain, ta fadi ta mutu.  Gyara kwanciyarsa yayi a kan kujerar dayake kwance, still manyan idanuwansa masu kama Dana bacci-bacci suna kan na'eema, ji yakeyi a ransa  inama ace nabeelah ce zaune inda  na'eema take zaune, dase yajawota jikinsa yayi kissing dinta, gabaki daya kewarta ta ishesa kmr ba yanzu suka rabu ba,ji yakeyi kmr ya shekara dubu be ganta ba, gaskiya shida kansa yasan yana azabar San mommy, musammanma yanzu daya shiga gindi yayi gwatso yaji  azababben dadih iya dadih, se son da yake mata da martabarta suka kara ninkin-ma-ninkin  a kwayoyin idanuwansa, shifa yanzu baya ganin naeema a mace, ba na'eema ba duk matan duniya yanzu be ganinsu a mace, gabaki daya mommy ta riga ta cika ko ina na sassan zuciyarsa da gwanjinsa da komi nata.  Ganin ya mata shiru ya hasala na'eema ranta  ya Kuma baci zuciyarta ta harzuka da azababben kishinsa, tasan shi miskiline daman tin can Amma gaskiya a yanzu abubuwan nasa sunyi yawa, kallon da yake mata yanzu ada ba irinsa yake mata ba,. Cikin   tsiwa Na'eema   tace   "duk kabi ka chanzamin tin tini,  kawai ina daurewa ne,  ina Kuma  kallanka ne   kawai,  sekace ba auren soyayya  mukayi ba nida Kai,, Baka kallona da daraja sbda ka fad'a soyayya da  karuwa, duba fa yanzu nashigo baka sani ba sbda kana tunanin wata banza ballagaza karuwar ti-t..."  Bata samu damar karasa kalamanta ba saboda uwar tsawar daya daka mata. "Ke dallah rufemin baki,!! Sha-sha-sha, ni kike dangan tawa da karuwa saboda baki da hankali baki da tunani bakisan inda Ke Miki ciwo ba? Yaushe raini yashigo tsakanina dake har haka? To ahir dinki Dani, kinsanni Kmr yunwar cikinki nafi karfin raini a gurin y'a mace, Ke in kinada hankali harkin isa kizo kiyimin wata mgnrki ta hauka ranar da aka dawo Dani daga asibiti kika fita kika bar gidannan ba tare da izinina ba, ke duk abubuwan da kikeyi ban miki mgna ba seni kikema mgnr banza, kike dangan tani da karuwa, Sbda bakida daraja   baki da tarbiya ni kike dangan tawa da karuwa, tin wuri ki kiyayeni kinji na gaya miki in ba haka ba wlhi zan bata miki rayuwarki gabaki daya!!," Ya karashe da muryar gargad'i.  Na'eema ta saki baki ganin wai yau itace Aeezad kema tsawa da gaya mata maganganu kamar Daman Yana jiranta, Harda cemata sha-sha-sha. "Yau harni Na'eema kakema tsawa? Kawai saboda ka hadu da karuwa Ta dauke maka hankali?"  Ta sake  fadi cikin tsiwa da rashin tarbiya da rashin kunya. Tashi zaune yayi ganin tana Neman ta bata masa Rai, kalmar karuwannan na bata masa rai,,..''Tashi ki fitarmin a part tin ban miki abinda zakiyi Dana sani saninaba,!!!,,," ya fadi cikin tsawa Hadi da nuna mata kofar fita,. Mamakinsa ya daskarar da na'eema a inda take zaune, zuciyarta se dukan uku uku takeyi, wai yau itace Aeezad ke kora a part dinsa, mutumin dake rokonta Allah annabi tazo part dinsa yacita ada Amma yau ita yake kora?  mamakinsa mara iyaka yayi wankan tsarki ya kuma  rufe mata zuciya, be taba wulakantata ba duk abubuwan da take masa Se yau, idanuwanta suka cicciko da kwallar  tashin hnkli Amma ta hadiye sbda bataso tayi kwallah a gabansa gudun karta zubarma da kanta mutumci. "Yauni kake kora a part dinka,? Sbda ka hadu da wata karuwa, wata Tsinanniy..." Mikewa aeezad yayi ganin  tana neman bata masa mood shi Kuma Kawai so yakeyi ya zauna shi kadai yayi tunanin mommy yafi masa ganin na'eema dadih. Batare dayace komi ba yabar falon zuwa upstairs Nan ya barta tana sambatun kishi, mikewa tayi ta bar falon a guje ta nufa part dinta, tana Isa falonta ta zube kan kujera ta fashe da kuka, duk ta gigice sbda azababben kishi, tana kaunar mijinta sosai, gani takeyi kawai karuwa yasamu shiyasa yaketa chanza mata,koda hakan ya faru ma tasan harda lefinta sbda tafiye-tafiyen da takeyi, tin Yana dokinta yanzu ta kulama yadena dokinta, Kuma duk lefin hajiya mommy ne, Amma ba halin ta fadi.     bayan taci kuka ta koshi tajawo wayarta ta kira hajiya mommy, bugu biyu wayar tayi  ta daga , taji yarta na kuka Nan hnklinta ya tashi tashiga tambayarta meya faru? Na'eema ta kwashe duk abinda  ya wanzu tsakaninta da Aeezad ta gaya mata. Hajiya mommy ta numfasa tace "haba biri yayi kama da mutum,,,toh wlhi ke kinfi karfin wulakanci, ashe bamusan inda bakin zaren yake ba, mun dauki hakkin nabeelah, daman daga baya  nayi tunani gaskiya  aeezad me  zeyi da wata nabeelah, tsohon gindi, Can wata Yar asirin yasamu Ashe ta mallakesa, haba biri yayi kama da mutum,...ba Wanda ze daga miki hnkli yata ki kwantar da hankalinki zuwa gobe mu shiga cikin daura can gun bokana na kan ruwah..." Na'eema na kuka tace toh sukayi  sallahma ta ajiye wayar taci gaba da kukan, tabbas da ace zatayi Ido biyu da wadda ta dauke mata hankalin miji, babu abinda ze hana ta nakasata ta yadda bazata moruba.

Direct bedroom dinsa ya nufa bayan ya hayo upstairs din. Zuciyarsa fal haushi da takaicin na'eema Sam besan na'eema bata da hankali ha se yau. Yaja k'wafa, kana ya isa kan bed dinsa ya kwanta befi 3mnt da kwanciya ba yayi zumbur ya tashi zaune, ya nufa bedside ya daukko wayarsa ya nemi lambar mommy ya kira ,bata daga ba har kira uku, ya katse ya kira Aunty hafsat wadda ke zaune har yanzu a falon tana jinjina lamarin Aeezad da nabeelah, big hajiya Kam tinda tashiga dakin bata fito ba, tana can ta tasa abun duniya a gaba se kasafi takeyi, harda kudin da zaks yace ze kawo masa dukda batasan nawa bane Amma se kasaftasu takeyi sbda azabar San zuciyar dake dawainiya da big hajiya. Ringing biyu wayar aunty hafsat wadda ke falon  jone a charge, ta tashi ta isa ga wayar tata, taga sunan Aeezad, cire wayar tayi a charge kana ta daga wayar ta kara a kunnenta na dama. Daga cikin wayar Aeezad yace ''Ya mommyna take?" Aunty hafsat tace "Ai tana daki bata fito ba tinda kuka bar gidan..."  "Ki dubomin ita pls,,, a bata abinci sbda batajin ddh Kuma tanajin yunwa...'' aunty hafsat tace ''Toh .." lamarin nata Kara daure mata kai. "Kije ki dubata ynzu inajinki bazan kashe wayar ba,,,"cewar  Aeezad. Aunty hafsat tasake cewa  toh...kana ta nufa dakin aunty nabeelah, kwance ta ganta tayi baje bajee ta cire hijjabin jikinta, sanye take da rigar  mara nauyi lemon green,. Bayan Aeezad  ya fita  a dakin a daddafe ta iya wanka, tayi sallar azahar ta chanza  rigar jallabiyar Aeezad dake jikinta  zuwa rigar jikinta ta ynzu lemon green, tana kwanciya bacci ya kwasheta ga sanyin AC na ratsata,. A yadda take sauke numfashi ya tabbatar ma da Aunty hafsat baccin takeyi sosai Kuma me nauyi. "Kagana Bacci takeyi..." Aunty hafsat tasanar da Aeezad ta cikin wayar. "Bacci kuma? Amma tana lafiya de kou,?" Ya tambaya muryarsa dauke da rikicin SO da kaunar mommynsa,.  Aunty  hafsat tace "toh gaskiya bansaniba tanade bacci naga Kuma baccin ya dauketa sosai..." Sam aeezad be gamsu ba kawai so yakeyi yaganta danya tabbatar Kuma idanuwansa na cike da kwad'ayin San ganinta."hau online in kiraki video call inaso naganta..." Yana gama fadar hakan ya katse wayar ya hau online itama Aunty hafsat tahau online din tana kara mamakin sha'anin gabaki daya kaninta ya chanza. Tana Hawa WhatsApp din ya kira video call ta daga ta haska masa Fuskarta da jikinta, Yanayin tozali da ita ya saki Wani Nisha na nishadi da farin ciki ya kureta da idanuwa baccin kawai takeyi batasan me akeyi a knta ba, sumar Kannan nata yayi baje-baje a kan pillow din da kanta yake. Yadinga kallonta,har aunty hafsat ta gaji da rike wayar, seda kyar yace "Kar a tasheta Amma inta tashI ki bata abinci aunty hafsat sbda tanajin yunwa sosai, Kuma bata da lafiya a kula  da ita Dan Allah zanzo anjiima.."  Aunty hafsat tace ''Toh Allah ya kaimu..." Aeezad yace "Amin..." Daga haka sukayi sallahma ya ajiye wayar yana murmushi. Bayan ya ajiye wayar  aunty hafsat tajima a kan Aunty nabeelah tana kallonta tana tunani-tunani, kana ta fice a dakin jiki ba laka.

Da daddare har after isha'i Zaks be iso gidan ba bakin ciki ya isa Aeezad ya masa kira yafi sau ashirin Yana dagawa yace gashinan zuwa Amma shiru sbda babansa ya tsayar dashi suna wata magana. Se 8:30pm Zaks ya iso gidan a compound   ya tadda Aeezad wanda kejin kmr ya tashi sama  yaje ya ganta, ji yakeyi kmr be taba ganinta ba , ko yayi shekara dubu be ganta ba, harya yanke shawarar kiran Daya daga masu gadinsa ya kaisa shide burinsa ya ganta, ya kira Aunty hafsat yafi sau hudu, tana dauka Yana tambayarta mommy ta farka, tace masa aah. Yasan zuwa yanzu tini ta farka, yanada tabbacin baccin gajiya takeyi, itakam aunty hafsat baccin ya fara bata tsoro.  Wani banzan kallo aeezad  ya watsama Zaks Daya iso inda yake tsaye, yaja guntun tsuki. Zaks yace "Tuba nike ranka ya dade, wlhi Abbah ne ya tsayar dani..." Ba tare da aeezad yace komi ba yayi gaba zuwa motar da Zaks din yayi packing ynzu, ya shiga gidan gaba Zaks ya shigo dreva side, yaja motar suka fice a gidan, bayan sun hau ti ti Zaks dake tuki yace "Yakamata mu dena yawo haka kara zube, kar aje a kawo mana hari,irin na first time, da aka kawo maka,   dukda ana bincike a kan wadanda suka kawo wancan harin nasan suna bibiyarmu bazasu barmu ba har ynzu,,,"  Aeezad ya tabe baki yace "Allah ya fisu,,,ni Basa gabana wlhi Mommy ce kadai a gabana,,," cewar Aeezad. Zaks yayi murmushi yace "Nasani ko bakace ba,... kai kaga yadda ka fita hayyaccinka ne yanzu saboda awannin da kayi baka ganta ba na yau kawai..." Aeezad yayi  humming yace "Waiku an gaya muku San wasa nake ma mommy? Wallahi koni kaina bansan adadin yawan San da nake mata ba, ubangijin dayasamin shi kadai Yasan yawan San da nake mata, wlhi ji nake kamar zan hauka sbda bangane ba,nariga nayi mugun sabo da ita,, in bata kusa dani ji nakeyi Kmr raina ne baya jikina,,,"  Zaks tace "Wallahi nasani  aboki ko baka fadi ba, Insha Allahu kodan girman San da kakema mommy ubangiji ze barku tare har Mutuwa insha Allahu..."  Aeezad yayi hanzarin amsawa da "Allah amin..." Suka cigaba da tafiya suna hira sama sama Amma ruhin Aeezad naga Aunty nabeelah, seda suka tsaya ya siya mata gasashiyar kazar hausa sbda yasan tanaso sosai, yasiya mata kayan ciye-ciye da kilishi me yawa, kana suka nufa gidan, shida Zaks suka shigo falon, ba kowa Aunty hafsat na part din   baban Noor  big hajiya Kam tanacan tana bacci se mafarki takeyi a kan kudin da zaks yace ze  kawo  mata. Xaunawa a falon zaks  yayi Aeezad ya nufa dakin  nabeelah da ledojin duka a hannunsa Daya me lafiya,. Kan dadduma ya taddata tana jero sallolin da Ake binta,, bata jima da tashi ba, taji haushin baccin datayi na asara ba tare datayi sallolinta a kan Kari ba,bata taba irin Wannan baccinba se yau, aunty hafsat ta tasheta kusan sau biyu amma  ta kasa tashi, Sam aeezad  besanma ta tashetan ba, Baccinne ya fara bata tsoro shiyasa ta tasheta sannan da ganin lokacin salloli ya shude, duk tashin da Aunty hafsat ta mata ko motsi batayi ba , se ynzu ta tashi, yanzunma sallolinne suka tasheta Amma badan baccin ya isheta ba. Ajiye ledojin Aeezad Yayi a kasa, kana  ya zauna kasan  dakin Yana kallonta tana sallar idanuwanta na neman rufewa saboda bacci.   Yana Nan zaune Yana  kallonta harta idar tayi adduarh, ya kalleta ya  sakar mata murmushi itama shidin take kallo ko idanuwansa sun isa su fallasa mata irin matsifaffen San da yake mata. "Mommy naga kmr dinkin ya warke?kina komi normally" Nabeelah ta zabura tace "Wallahi tallahi be warke ba har yanzu..." Aeezad yayi murmushi yace "Mommy gindinnan de ko shekara ze be warke ba wlhi sena cinyesa, komin wayaun Amarya dole asha manta...dole naci gutsunnan..."   ""Mgnrka kenan  ta gindi, yanzu de ai ka riga ka cinye komi, komi ya kare  ya kamata ka sauraramin Dan Allah,,,ka barnima da kunyar idon duniya, Dana mahaifiyata..." "Wace mahaiifiyar taki? Kina mgna sekace naci ban biya ba, gindinnan de nariga na biyasa ko ita kanta ummih in taji bazata hanani naci gutsunnan ba, sbda halak dinane, so nakeyi in ginasa da kyau in zurfafasa Da burata..." Ba tare datace komi ba ta mike  daga kan daddumar ta koma gefen bed, tasan inta biye masa se suyita mgna Daya har gobe, shi baya gajiya da batsa.   Ya dawo  inda take kasan kafafuwanta ya zauna yana me kureta da idanuwa, itama shi take kallo Amma yunwa ke kwakular mata ciku gashi kamshin ledojin data shigo dasu sun cika mata hanci. Kmr yasani ya mike ya dakko ledojin ya kawo gabanta, yashiga bubbude mata abubuwan Daya siyo mata taci abinda takeso. taci kazar hausa ta koshi da kansa ya bata a baki harta koshi, Tasha  drink tayi kyatt, shima yaci kazar ya koshi kana  ajiye mata sauran a karamin frij din dakin, ya dawo kan gadon inda take zaune, ya Sakalo hannu ya rungumo duwawunta kirjinsa ta juyo ta kallesa tace "ka tashi ka tafi gidanka, Kuma ka Koma ka  Kwanta, bayan dare ne keyi..." "A Nan zan kwana". Aeezad ya fadi Yana kissing duwaiwukanta datake zaune Daya rungumosu jikinsa.  Jin yace nan ze  kwana nabeelah ta zaro ido tace "Ka kwana kamin me?..." "In kwana  inci gutsu, tsakar dare in kowa ya rintsa sena hauki na miki gwatso..." "Ka rufamin asiri ka tashi ka tafi Dan Allah " nabeelah ta fadi a tsorace  sbda tasan ze aikata abinda ya fadi. "Kinaso in tafi?" Ya tambayeta Yana tashi zaune kmr yadda take zaunen ya rungumta ta baya hannunsa me lafiya ya daurashi kan nonuwanta Nan yashiga matsarsu Yana lunshe Ido. "Eh wlhi inaso ka tafi . "Toh ki bari ko goga miki burana ne inyi a gindinki in kawo ba tare Dana ciki ba,," zumbur nabeelah ta mike tsaye tana kallansa tace  "ka temakeni ka tafi inyi bacci wlhi bacci nakeji sosai..." Ta fadi cikin marairaicewa. Seda ta dinga masa magiya kana ya yarda ze tafi ya mike yace ta kwanta, ta kwanta ya lullubeta da duvet cover, yayi kissing kumatunta yayi mata Adduarh yin bacci ya tofa mata tako ina, ya tattaba nonuwa seda ta ture masa hannu sbda zafi suke mata, ya kuma kissing goshinta, yadawo yayi kissing nonuwanta yayi kissing ko ina a face dinta zuwa kirjinta, ya dawo ya tsotsi kan nonuwanta, kana yaja ya tsaya ta zubo masa idanuwa duk idanuwansa sunyi red ta daga masa hnkli kawai daurewa zeyi yabar gidan.ya kureta da idanuwansa kurr, inde Yana gabanta mantawa yakeyi da komi na duniya inba ita ba  itama ta kuresa da idanuwa. Kusan 5mnt suna kallon junansu, kana Aeezad dake tsaye  yayi murmushi yace "Farin cikin rayuwar AS Kenan..." Ya karashe mgnr Yana nunata da yatsa, ya kuma sakar mata murmushi ya sake cewa "Ina sanki me manyan nonuwa, da dadin gindi..." Ta girgiza Kai tace "Nan de kafi auki..." Har mamakin knta takeyi wai itace da d'an yarannan data raina.  Murmushi yayi ya sake kissing dinta yace "Naji Nan nafi auki.....kmr na kwana ina lagudarki wlhi, nasan inna tafi zanyi kewarki kmr Zan zauce..." Ya karashe Yana Kuma Kai hannu ya matsar mata nononta na hagu se kallansa kaciyar nonon yake ta cikin riga.   "wallahi mommy ina sanki..." Ya fadi Yana kara matsar mata nononta na hagu ya koma ya matsa na dama ta cire masa hannu tace "Ka barsu hknan pls..." Ya narke idanuwa yace "in ina ganinsu haka shaawah suke bani dagamin hankali sukeyi wlhi.." "ka Bari hknan toh, wlhi Suma ciwo sukemin, ka tafi pls wlhi bacci nakeji..." Ta fadi tana lunshe idanuwanta yayi mata seda safe badan yaso ba ya fice a dakin harya fice Yana waiwaye Yana kallanta,. Ya fito falon, zaks dake zaune ya tashi suka fice a falon, suka hau motar Zaks ya tada motar sukabar  gidan. gabaki daya cikin kewarta yake, ya tabbatar yau zeyi baccin azaba ba, sbda bata gefensa balle yasamu  nonon dazeta matsa,gashi ya saba da hannunsa a kan nono. Suna Isa gida, ya dauki waya ya kirata Sam bata daga ba, shi Yama manta ya tambayeta ko tasa simdinta  a sabuwar wayar daya siyo mata, ya kalli zaks dasuke zaune falo yace "Gaskiya gidannan zaka kwana sbda da safe zaka kaini gun mommy na manta ban mata setting wayar Nan ba, ina kiranta bata dagawa..." Zaks ya zaro ido jin  yace da sassafe, zece Wani Abu se Kuma ya fasa yace "okay,,,Amma Kila tayi bacci ne yasa bata dauki wayar ba..." Aeezad yace "yeah  tayi bacci, Amma bata saita wayar ba, dole senaje zan saita mata, Kuma wlhi ina San inta ganinta ne, yau bazanyi bacci ba,... kawai ka kira doctor yamin Allurata se ya hadamin data bacci..." Ya karashe mgnrsa Rai ba ddh sbda rashinta. Zaks yace "Okay bari in kirasa,,," ya fice a falon yana me tausayawa Aeezad shi be taba ganin jarabawa SO irin wannan ba.  Ya kira doctor suka dawo tare, yama Aeezad allurorinsa ya tashi ya haye saman bene kmr mara lafiya, ya  nufa bedroom dinsa,  ya watsa ruwa duk sbda yasamu yayi bacci sosai, ya fito yasa kayan bacci,  ya kara sanyin AC dakin , yabi lafiyar gado, Hadi dayin addu'ur  yin bacci, ya rintse idanuwansa moment dinsu kawai yake tunawa na 1week din dasukayi tare, a gaskiya ya kara santa, ba komi a kansa se ita kadai, gata da dadihn gindi. "Wlhi bazan iya rabuwa bake ba mommy,,,sede in mutuwa ta rabamu..." Ya fadi idanuwansa na rufe, dukda an masa allurar bacci Amma yaji har yanzu baccin bezo idanuwansa ba se azababben tunaninta dake addabar ruhinsa. Kusan 1h yana kwance Amma ya kasa bacci, layin baccin Se dibarsa yakeyi  Sbda allurar da aka masa Amma ya kasa baccin, ya jawo wayarsa ya budeta ya shiga photos, ya bude inda ya adana pictures dinta wad'anda ya mata a asibiti Bata sani ba, wasu kuma a  jirgi Ya mata duk bata sani ba,. Yashiga kallah Yana murmushin nishadi, Nan ya tuna da yadda suka karance a asibiti, tayi kissing picture dinta da yake kallo a wayar Wadda take zaune da hijjabi dark blue, face dinta tayi gefe, ya sauke ajiyar zuciya ya rungume wayar a kirjinsa, ba jimawa bacci tayi awon gaba dashi me cike da mafarkanta na zallar dadih da kewarta. 

Mata kudinga gyara gabanku shike banbanta tsohuwa da yarinya, kizo kise matsin tsarki Kisha mamaki a kan farashi me sauki. 08101626484

39....

Washe  gari da sassafe na'eema ta fita a gidan ko baccin kirki batayi ba da dare. Ta figi motarta ta fice a gidan , ta isa gidan,  tasamu uwar tata ma bata tashi a bacci ba, tana can part din Alhaji sunusi, seta kai 12:am a part dinsa suna baccin safe, hajiya Rafi'ah kwararriya ce a iya asiri Kuma kwararriya ce a fannin sarrafa d'ana  miji again Kuma tanada lafazi da makirci da bariki,  shiyasa asirinta ke lasting a kan Alhaji sunusin, ko ba asiri  zata iya sarrafa d'ana miji saboda bata wasa da jikinta  kullum  cikin shan maganin mata take tana gyara jikinta tako ina, Kuma ta iya sa  namiji ihu a kan gado, inde tana tare da Alhaji sunusi a part dinsa toh kullum hannunta na kan gabansa tana lailaye masa Azzakarinsa.   Haka na'eema ta zauna har after azahar  kana hajiya mommy ta fito daga part din Alhaji sunusi. tana shigowa falonta  taci karo da na'eema zaune kallo Daya zaka mata  ka tabbatar tana cikin damuwa. Tabe baki na'eema tayi datayi tozali da uwar tata, ita kullum seta dinga abubuwan yara, kamar wata budurwa. "Haba mommy, tin dazu fa naxo inata kiranki Baki dagawa, se kije ki dade a part din daddy kome kkyi masa oho, mutumin daya tsufa Amma Baki barsa ba mommy,, Kuma Kema ai bata yau bace mommy, anafa barin halak Dan kunya gaskiya hajiya mommy,," cikin rashin tarbiya tayi mata maganar,domin duk me tarbiya bazewa uwarsa wannan maganar ba. Baki sake hajiya mommy tace "Iyeeehhhh! Dan ubanki da uwarki, an gaya miki ni irinkice dazan bari namiji ya subucemin a hannu, Aini in namiji yashigo hannuna toh yashigo kenan har abadan, be isa yasamin ciwon Kai ba, musammanma in yanada abun hannu,,...aike kin rako mata duniya wawiya, har d'ana miji kikema kuka, ni akwai d'ana mijin dazanma kuka a duniyarnan, ai wallahi sede ni in saka kukan tashin hankali dana dadih...."  Cikin tsiwa Na'eema tayi hanzarin amshewa da "Inma  nawa mijin ya subucemin a hannu aike kika jamin mommy, tinda kece Baki barina nasamu damar kulawa da mijina kullum ina hanyar kasashen waje, Aini wlhi mommy komi ma ya faru duk lefinki ne, gashi kinja mijina da nake azabar SO Yana nema ya zama haramiyyata..." cikin tsawa Hajiya mommy tace "Dan uwarki da ubanki me dattin talauci, wanda bakin talauci ya kashesa,  shegiya mara tarbiyar   ni kike gayama maganar banza da hofinnan!!? Dan bura ubanki kudin da nake nema badanke nake nema ba? Wa gareni? In ba keba shegiya yar iska se uban kumatun asara, dabadan Niba zakiyi auren ne,? har kiyi wannan kumatun asarar,, Yar durun uwar Kai, tinda na haifoki kmr na haifo matsifa ban kara haihuwa ba, duk Neman asirina gashinan ban haihu ba haka zan mutu dake kadai, Yar bura uba, da idanuwa kamar na yayan da aka haifa a ti-ti..zuwa kasashen waje yanzu kika farasa Dan bura ubanki, in kika zauna a gidan mijin ubanki yake miki? Yar iska Yar bura uba kawai .." hajiya mommy ta balbaleta da matsifa da bala'i naeema Kam se gungunai takeyi, Kamar ta daki uwar ta-ta.  har hajiya mommy ta gama matsifarta ta nufa dakinta, na'eema ta tashi ta biyota ta bata hkri sbda tana so ta rakata gun bokan datace zata kaita. Da kyar tasamu ta lallaba uwar tata tayi wanka Daman ba sallah takeyiba, batayin sallah Sam, sena ganin ido,   har kwara ita na'eema tana sallolinta sede fa tana hadasu ne tayi su a lokaci guda batayi a kan kari. Tana gani mahaifiyarta taje ta tambayi mijinta kafin ta fita, ita kuma sede ita ke juyata ko tana dakin mijinta, na'eema ta daura damarar gyara halinta itama domin tana kaunar mijinta, danta fara kula uwarta so takeyi ta balle mata nata Auren ita Kuma tana zaune a nata dakin mijin lami lafiya, ita Kuma tadinga turata kasashen wajen asara.  Suna zuwa gun bokan a Wani kasurgumin daji, a saman ruwa bokan yake, Nan na'eema ta shaida masa abinda mijinta ya mata., bokan  ya kyalkyale da dariya Daman an sanar dashi komi kafin suzo, na'eema ta zubawa bokan idanuwa,kallansa ma abun tsoro ne Sam bashi da kyaun gani gashi Baki kirin, Ido daya garesa, dayan ya rufe be gani dashi,  hancinsa nasa kamar kofar gari, ga katan Kai, a tsaye yake cak a kan ruwa saboda tsafi, gashi gajere tsayinsa gabaki daya befi 30 ba, sekayi da gaske kake ganinsa sosai, Sam na'eema bata taba zuwa gunsa ba se yau, ita ba kasafai take zuwa gun boka ba sede uwar tazo ta Amso mata asiri ta kawo mata. Bayan bokan ya gama dariya ya kalli na'eema ya kuma fashewa da wata dariyar na'eema ta firgita ta rike hannun uwarta gam. "Mijin naki yanada mata ai kou?!" Bokan ya jefo mata wannan tambayar data matukar razanata, har uwarta seda ta razana da mamaki, fuska da mamaki  hajiya mommy tace "Boka mata kuma?  Ina bashi da mata, yaushe ya isa yayi aure, yana auron yata...." Boka ya fashe da dariya Yana kallon kasan ruwan da yake Kai se Kuma yace "ehh tabbas, tabbas, haaaahaaaahaaaa,,, yanada mata..." Na'eema ta hade Rai Nan da Nan taji ta tsani bokan sbda wannan karyar da yayi. "Wlhi ni mijina beda mata,,,," bokan ya kalli na'eema ya fashe da dariya, hajiya mommy tace ''Gaskiya boka beda mata, Kuma baze tabayin Aure ba har abadan, kawai de yanzu so mukeyi a Kara mallake mata shi, Amma kana mgnr mata wacce iriyar mata kenan kake nufi? Haba boka d'an-kwakur bama irin wasannan dakai,,, inaga baka daura  taurarin yata dai-dai ba....."  Boka ya kuma kwashewa da wata uwar dariyar ya jinjina Kai y daga Kai sama yace "Daman mun sani...." Seya Fashe da wata dariyar seda dajin ya amsa se kuma yace "Tabbas zamuji,,,,,ehhhh,, zamuji,,," ya kuma fashewa da dariya hajiya mommy se  kallansa takeyi ita ma kuma na'eema Se kallansa takeyi duk taji ta tsanesa kamar ta kashesa haka takeji sbda wannan muguwar kalmar Daya fadi, gabaki daya tayi nadamar Zuwa gurin bokan. "Yanzu me kukeso a muku?" Cewar bokan,. Hajiya mommy ta kalli na'eema Wadda taki magana, se ita hajiyar tace "So mukeyi a Kara  mallakesa , ta yadda komi tayi dai-daine a idanuwansa, kamar de ada, kaga kaine silar aurenta dashi, to a kara damko manashi se yadda mukeso muyi dashi, sannan a kulle masa idanuwa daga kallon ko wacce mace, balle yayi tunanin mata kishiya..." Boka ya kyalkyale da dariya kawai ya jinjina Kai, ya tsugunna yasa hannu a kasan ruwan ya dakko wata laya, ya mikawa na'eema, ta matso ta amsa, ya kalleta yace "Wannan Ki jefasa a kasan gadon da yake kwanciya,,,,Amma ki bari se kina jinin al'ada kana zaki jefa layar a kasan gadonsa,,,hahahaha, inhar kikayi hakan Toh kin mallakesa har abadan..."   Na'eema ta kalli layar ta dawo  ta kalli bokan, ta tabe baki, se hajiya mommy ce ta masa godiya ta Ajiye masa kudin aikinsa a Nan inda take tsaye, kana suka bar gurin , seda sukayi tafiyar 1H daga dajin zuwa kan ti-ti, Sam zuciyar na'eema bata aminta da abinda bokan yace ba, tinda ya mata mgnr kishiya taji a ranta kawai bokan  karya ne, ta faki idon mahaifiyarta ta wurgar da layar Sam bata yadda akwai gaskiya a lamarin bokanba, da tsanar bokan a ranta suka isa gidan hajiya mommy, suna zuwa ko cikin gidan bata shigaba Daman a motarta suke ita ta kaisu gun bokan ta juya ta nufa gidan mijinta uwarta nata jadda da mata yadda zatayi amfani da maganin Tace toh kawai. Tana Isa gidan ta nufa part din mijinta tana shiga taga baya nan, ta juya ta koma part dinta,tana jiran dawowarsa domin ta daura damarar tarairayar mijinta yadda uwarta keyi dukda da wuya ta iya saboda Sam bata jurewa wahala ita. Har tayi baccin dare tana jiran dawowarsa Amma Sam be dawo ba, har tayi bacci, batasan mijinta yariga ya fita a hannunta ba dawowarsa zeyi tsananin wahala.

Shikam gogan  Yana gidan Aunty hafsat gun Aunty Nabeelah,  tin karfe bakwai na safe yanufa gidan  har karfe biyu  na dare kana Zaks ya dawo dashi gidansa direct part dinsa ya nufa yama  ya mance da wata na'eema.  Ya shirya bacci Ya kira nabeelah a waya sbda yau   yariga ya seta mata wayar daya siya mata, yasa mata sim dinta a ciki, bugu biyu ta daga tini ka ta fara bacci, ta daga  ne sbdda ya mata warning kan inya kira bata daga ba wlhi ze dawo gidan komin dare.    Yadinga mata kalaman soyayya har wuraren asubahi be barta ta rintsa ba,se batsa yake zuba mata Ta waya,  yasa gabaki daya ta jike, Daman ya gama lugiguitarta kafin ya baro gidan gabaki daya nonuwanta azababben ciwo kawai suke mata, tadenamasa bra sbda bata isa tasa bra ba, Dan nonuwan duk sun zama kmr gyanbo.

After 2week kullum Se yaje gidan safe da rana da dare, ya zamar ma nabeelah kaddara, na'eema Kam duk yadda taso ta gansa bata ganinsa, setayita kiransa a waya baya dagawa. Se yau data kirasa  taci sa'ah ya daga, tace ina yake zuwa ne Da sassafe, har dare? Ya shaida mata Aiki yake zuwa sbda bayasan dmwa kawai ya katse wayar, time din Yana dakin nabeelah Yana zaune gefen bed dinta ita Kuma tana kwance tana jinsa harya gama wayar tanajin muryar na'eema ta  cikin wayar ta gane naeema ce. "Meyasa ka mata karya matsoraci?" Aunty nabeelah ta fadi fuska cike da kishi se kara gyara kwanciyarta takeyi a kan gadon, ynzu bata da aiki se kwanciya kmr ruwa. Aeezad ya kalleta yayi murmushi idanuwansa cike suke da azababbiyar shaawarta yau, yayi kokari kusan 3weeks becita ba, ya tabbatar tariga ta gama warkewa yanzu,. "Mommy nine matsoracin?'' ya tambayeta Yana  kure nonuwanta dake cikin riga ash color dake jikinta irin rigarnan ce ta hutu bata da nauyin Sam doguwa ce rigar har kasa, kanta ba hula sumar kannan nata tayi baje baje akan pillows, se sheki takeyi sumar tata keyi kullum seta tasheta ta gyara abunta ta nade cikin ribbon sbda ba kasafai takeyin kitso ba Amma tanasan kitson gaskiya, duk Wani Abu na gayu tanaso sosai,mommy Yar gayu ce tanasan ado komi nata perfect ne.  "Eh kaine matsoracin,,,,malam tashi ka tafi kaje gun matarka daka mata karyar kana zuwa aiki,,,," aeezad ya tsureta da idanuwa ynzu ma cikin kishi tayi mgnr, dayaga kishinsa kwance cikin idanuwanta se yaji Wani irin dadih mara misaltuwa a zuciyarsa da gangar jikinsa, ya fara tunanin ynzu mommy ta fara sanshi tinda tana kishinsa. "Mommy kin fara sona kou?' ya tambayeta idanuwansa na cikin nata, ta dauke idanuwanta daga cikin nasa ta shafi sumar kanta tace "Allah ya kiyaye nasoka, kaida na raina da hannuna, a gabana aka maka kaciya mexanyi dakai..." murmushin gefen kunci yayi yace ''Wato yanzu bakinki ya bude da rashin kunya kou mommy? Sbda kinga na barki har 2weeks  da dawowarki gidannan ga 1wk da kikayi can, kusan 3weeks ban ciki ba,ina daurewa ne Amma Ina cikin azaba, Wlhi kawai na barki ne sbda na kula bakijin dadin jikinki ga yawan bacci naga kinayi, tausayi kike bani, Amma wallahi yau sena ci gindinki mommy,,,," nabeelah ta zaro idanuwa tace "har da Wallahi?ban warke ba Fa,,,," ta fadi tana narai-narai da idanuwanta kalar tausayi.  "Wallahi ko baki warke ba, yau sena ciki mommy, ai sede Kiyi hkri kinji, wlhi yau se burana ta dangana da gindi gaskiya, nagaji da hakuri, 3weeks yau ai wlhi kinma warke,...."  Ya karashe Yana mikewa tsaye Daman riga da wando ne a jikinsa marasa nauyi irin na hutawannan ne, Nabeelah ta dauki sallami ta tashi zaune ganin Ya cire wando dagashi se gajeren wando. "innalillahi wa'inna ilaihirrajun,,,Dan Allah Dan Annabi SAW  ka rufamin asiri , ..." Aeezad Daya cire riga again ya kalleta yace ''Waike meye haka mommy? da anyi mgnr zanyi gwatso seki hau cewa in rufa miki asiri,,," nabeelah da idanuwa suka fara raina fata bata mance da wahalar data shaba a first night, tini duk jikinta yayi laushi tubus sbda tsoro,da razana. "Kayi hkri pls, period nakeyi,,," Aeezad yayi murmushi yace "Ni zakima karya mommy? Hmmm wlhi karya kkyi ai dase na Gane a face dinki,,,,ke niko period din kkyi zanci hakanan, tinda ba cire kaya fa wlhi sena tsoma mommy..." Ya karashe hadi da isa ga kofar shigowa dakin ya kulleta, nabeelah ta tashi tsaye, ta rasa ma yaza tayi da rayuwarta yaude tasan tashiga uku da wuya in beyi ba, Daman yanata kawo hari ita ke hanawa ta rufesa da magiya, ita da kanta tasan da wuya Yau magiyarta ta ceceta. Tanaji tana gani ya rufe kofar ya dawo, ya hau kan gadon tana tsaye, ya zubo mata idanuwa Hadi da fiddo burarsa daga cikin wandon boxers din jikinsa,se kallanta yakeyi, ya hadiye yawu yace "Wlhi mommy I miss you, ina tsananin bukatarki, sau daya fa naciki a rayuwata, yanzu ji nakeyi Kmr ban taba cinki ba,..." Ya karashe da Hadiye yawu. nabeelah dake tsaye tace "Kayi shiru kar aji wannan mgnr iskancin da kakeyi pls, ko ka manta a gidan Aunty hafsat muke? Big hajiya ma tana Nan, duk suna falo, ka rufamin asiri pls karka dagamin hankali, in Kace zakayi sex hankalina tashi yakeyi,," "yaufa sede in tona miki asiri mommy wlhi sena ciki, sede Kiyi hkri kawai,,Wlhi gindi nakeso,"  Ya cire boxes dinsa duka se kara laikayar kaciyar burarsa yakeyi, nabeelah ta kalli time taga karfe goma da rabi ne nasafe,ta dawo ta kallesa taji kamar ta fashe da kuka, ta juya a guje zata nufa toilet, Aeezad dake kallonta yasan gudu takeso tayi  yace "Wallahu mommy in kika shiga toilet dinnan bazan tafi ba har dare a Nan zan kwana, Kuma sena miki cin dayafi na farko Amma yanzu in kika nutsu kika bani da kanki, toh zan miki a hnkli  mommy har in kawo Kuma bazan dade ba zan sauka,,, inko banyi ba kin shiga uku gar big hajiya sena kira dakinnan Kuma in ciki gabanta.,," jin abinda yace Kuma tasan ze aikata dan haka ta juyi ta zubo masa Idanuwanta wadanda ke kara kashesa Daman kwana yake Yana tashi da mafarkin ta bashi yaci, jiya mafarkima yayi wai ta masa doggy style ya zira bura Yanata mata gwatso, Daya tashi seda yayi wankan tsarki. "Ka bari se gobe, semuje gidanka muyi  a can pls, sbda nasanka ko a wasanni ihu kakemin, gudun kar Wani yajimu pls mu bari goben.." Aeezad ya tsureta da Ido waishi zatama kalaman yaudara tayi masa wayau,. "Bazan bari goben ba,,,,mommy kizo Pls nifa mijinki ne bawai Zina nake dake ba, aurenki fa nayi..."  Nabeelah taji kmr ta fashe da kuka ta kasa motsawa daga inda take. "Kizo pls I promise a hnkli zanyi, Kuma bazan jimaba zan sauka,," ya fadi cikin kwantar da hnkli beso ya daga mata hankali saboda so yakeyi yaci sosai. still taki motsawa daga inda take, shi Kuma duya kagu yaji nonuwanta a cikin hannayensa, babban dadin Kuma yaji burarsa cikin gindinta. "In kika bari na taso, wlhi da karfi zan miki, Kuma sena tara miki jamaah.." Cewar   Aeezad daketa aikin lailayar burarsa har yanzu,. "Dan Allah Karka taramin jamaah ,,,tinda dole seka zalinceni..." Ta fadi kmr zatayi kuka kawai bata da yadda zatayi ne. "In kika nutsu bazan tara miki jamaah ba, A hnkli zanyi,,,ki cire kayanki kafin ki karaso pls mommy, wlhi na kosa nashiga gutsunki, Anya Mani basawa kawai zanyi ba..." Ya fadi a rikice har idanuwansa  sun cicciko da kwallar jaraba. Ta tsaya taki cire kayan  yace ''duk abinda nace kidingayi da  Mommy in ba hk ba inna kamaki zaki wahala wlhi...Ki cire rigar jikinki da sauki pls .." Cikin hanzari ta cire  ta ajiye rigar kasa Sbda yadda  yayi mgnr ma tsoro ya bata.  Daman ba bra jikinta Kuma ba pant, ita ba ma'abociyar sa pant bace sede in tana period, ko inzata fita. Harga Allah bataso yacita a gidannan Amma ba yadda zatayi, dole ta bashi in ba hk ba seya tara mata jama'ah ko ya kwana gidan tashiga uku, a haka ma ta kasa fita falon gidan tinda ya dauketa ya dawo da ita gidan sbda kunya, sede aunty hafsat kullum cikin jirya take dakin tana kawo mata abincin safe dana rana dana dare, inko ta tafi Aiki sede tasa masu Aiki su kawo mata, Big hajiya Kam Baki ya mutu yayi murus tinda Zaks ya cikata da kudi bata sake cewa komi ba sede komi tagani ta kallah tayi shiru kawai an siye bakinta da kudi. "Wowwwww!! Wowwwww!! Wowwwww!!' Aeezad yashiga fadi da yayi tozali da kyakyawar surar jikinta ga Kuma nonuwa da yakeso available Yana ganinsu lantsan lantsan kannan yayi red sosai duk sbda  azabar damun da yake musu ne yasa yayi jajawur dashi,Nan take yaci gaba da wow wow kamar motar ambulance, inyaga jikinta hankalinsa tashi yakeyi se taji kmr anasa mata shocking. "Karaso pls mommy zoki gwalemin na zirrara miki kaciyata pls,, wlhi dukna kagu gindi nakeso nashiga,,,ssssshhhhhh!!! Wassshhhyooo mommy wlhi burana na bukatar gindinki !!!,,,"yashiga sambatu har ya fara dalalaar da miyau kamar mayunwajin daya shekara beci ba besha ba. Nabeelah ta nufo kan gadon ganin yadda ya rikice ko bata nufo ba zezo ya sameta inda take sbda ya rikice sosai. Tana karasowa ya cafki nononta na hagu da bakinsa kamar karamin yaro ya kama mamular kan nononta a cikin bakinsa Hadi da tsotsewa, ya daura hannunsa a kan dayan nonon nata na dama se shafosa yakeyi daga kasa zuwa sama zuwa tsakiyar kaciyar nonon nata,. Ba jimawa ya kara gigicewa  ya fara gurnani Yana nishi-nishi kmr me haihuwa. Nan take ya rikita hankali da lissafin mommy, sbda ya iya Shan nono sosai, inde yanasha mata dole ta rikice, ji takeyi har tafukan kafafuwanta na rad'ad'i Hadi da zugin azabar dadih, brain dinga na daukan zafi da sanyi a lokaci guda,  numfashinta ma kansa dayake fita  na dadih ne Nan take ta sakar masa komi, tini gindinta ya jike yayi sharkaf, me neman kuka ne aka jefesa da k'ashi.  A hankali ya gangara da hannunsa zuwa kan cibiyarta, yashiga lailayar Ramin cibiyarta, still bakinsa na Kan nononta yaki saki, se zuqaa yakeyi kamar yana zuqar mata rayuwa, azabar dadin da takeji ya isahhhh ya shahara, Nan take kowa ya kuma rikicewa,gashi se wasa yake mata da cibiya,. Ya gangara da hannunsa zuwa mararta wadda ke baibaye da kwantaccen gashi,  yashiga wasa da gashin marar tata, sound din nishinta ya chanza ta kasa daurewa sbda dadih seda tayi ihu tace "Wassshhhh dadih,,,na jike!!'' kalmar data fadi ta karshe ta Kuma kashe Aeezad a fagen sha'awah, ya gangara da hannunsa ya tabo belin gindinta, ta sake chanza launin nishinta ta jijjiga Kai na zallarh azabar dadih tace "Ka tabomin  makurar dadihnahhhhhh!!!ssssshhhhhh! Wassshhtohhhh! azabar dadih!,,,sssssshhhhhhh!!" Ta kara danna bakinsa kan nononta, gabaki daya ta fita a  hayyacinta, bata da wuyar tadawar sha'awah.  Yadinga wasa da d'an-tsakanta, Yana lailaya  Yana jijjigasa da yatsanshi, se sambatu take tana ihu, wasu uban ruwa se feshi sukeyi daga Ramin gindinta. Aeezad ya isar da yasarsa kofar gindinta,ya saki nannauyar ajiyar zuciya, Nan take ya dauki vibrating at one time ya fara ringing, ita yake tabawa Amma yafita rikicewa shi kawai burarsa yakeso yaci a cikin namomin  gindinta.  Ya cire bakinsa a kan nononta, ya kwantar da ita ya saka pillow a kasan duwawukanta, gindinta yayi sama sosai, ya tsurawa halittar gindinta Ido, ta warke sbda tanada kyaun jiki, shide idanuwansa ta warke ya nuna masa, al'aurarta nada tsananin kyau, tanada babban belin gindi, shi Kuma yanaso sosai,. "Wassshhhh duri gidan ruwahhhh!!'' ya fadi Yana hadiyar yawu dukya kagu yasa mata bura amma so yakeyi ta jike fin yadda ta jike yanzu,ynzunma ta jike sosai dai dai ya shige yaci Amma so yake ta Kuma gigicewa. ya saita bakinsa kan gindinta ya kama lashe mata  belin gindinta Daman Nan ne madakatar dadin, ya dinga karkad'a matashi da harshe, yatsanshi na korar gindinta Yana wasa da kofar durinta,  still Kuma bakinsa na Kan kaciyar gindinta Yana lashewa yanata karkad'asa. Ba karamin tashin hankali shaawah tashiga ba, takai hannayenta duka biyu ta toshe bakinta sbda kar tayi mugun ihu kowa yaji, dadin da takeji tana iya mugun ihu gabaki daya jamaahn gidan ma suji, Kodan mugun dadih Nan da takeyi in yana lagudarta batajin zata iya kin basa jikinta  inya bukata, ya kuma rudata sosai yau, sbda Yana kasheta da dadih, bata iya control se gurnani takeyi tana kara turo masa gindin sosai, ta kama bakinta ta rufe gam-gam, jikinta se rawar dadih yakeyi, se zare Ido takeyi, ji takeyi kmr tana cikin jirgi Yana yawo da ita a sararin samaniya,.  "Ba..abinda...yakai...Shan...gindi...dadih!!' ta kasa daurewa seda ta saki bakinta ta fadi, ta kasa rufe bakinta, se sambatu takeyi tana ihu-ihu. ''kana shanyemin....rayuwata...wasssshhhyohhhhzuciyata!!  Wassshhtohhhh gindihhh! Belina! Sssssshhhhhhh!! Ggggggggghhhhhhhhhhhhhh!!!wayyohhhh durinahhhhh!!!!" Ya cire bakinsa jin ihun da takeyi yayi yawa beso ta kawo bura yakeso yasa mata sbda yafijin dadih inze cita beso ta kawo harda hakan ya kara masa jin dadih first time Daya fara cinta, kafin mace ta kawo tafima namiji dadih,. Jin ya cire mata bakinsa a cikin gindinta bayan tana tsaka dajin dadih, Ta zubo masa Idanuwanta dasukaci kukan dadih suka gaji, sunyi jajawur, cike suke taf da jarabar d'ana miji. Ya gwale mata kafafuwa ko gani bayayi sosai, yayi knell a kan guiwowinsa ya kara dago duwaiwukanta a kn pillow din, ya matso da gindinta sosai saitin kan burarsa,. Ganin hakan yasa ta tsorata , bata mance da azabar dataji a farko ba, ya rike cinyarta Daya gam yadda ba halin ta matsa, sbda a halin da yake ciki inta matsa be gama cinta ba yana iya suma. ya Kai kaciyarsa saitin kofar shiga gindinta, ya fara gogawa a hnkli a hnkli ya shiga gogar gindinta da kan kaciyarsa, seda ya lunshe Ido tsantsi da tsantsi sun hadu,. Ita kanta seda ta sauke ajiyar zuciya, sbda azababben dadin daya ratsata, skin to skin, ruwan yauki nata kwarara daga burarsa haka ita yanata kwararowa Daga gindinsa. "Wassshhhh gindinki ruwahhhh  bazan jureba mommy, bazan iya daurewa ba,,,Wassshhhjjjjjjjj!!Tsantsiiihhhhhhhhsssssssshhhhhhjjhj! Ruwaaaaahhhhhhhhh!'' ya fasa ihu Hadi da danna kaciyarsa can cikin gindinta a hankali a hankali, da temakon tsantsinsa da tsantsinta. Nan fa taji Wani irin mugun zafi ya ratsata ta zaro ido tana fadin "meye haka Aeezad ? Wayyo kace baza kamin da zafi ba Kuma  Naji zafi... innalillahi wa'inna ilaihirrajun!'' ta fashe da kuka, sbda jin yadda ya shige mata gindi, duka burarsa ta shige be rage saura ko kadan a waje ba, dukda a hnkli yasa Amma ji tayi kmr da karfi yasa mata,. Wani irin dumi me gard'i ya ratsa masa kaciyarsa zuwa Yan golayensa. Bayan ya  gama shigewa  da burarsa gindin nata tsaf, yaji Wani mugun dadih, Wanda yafi nada jijiya da namomin tsantsi sun hadu. "kinfi rannan dadih!!!!!!  Me Kikasha pls? Wayyohhhh! Kece mamana ! Wlhi kece mamana! Wasshhh! Mommy!! Zanci! Zan motsa burana, zanyi gwatso, zanyi wasa da burana a gindinki!!...." Ya mata rumfa kawai ya fara moving duwawunsa da burarsa inside her pussy, Wani irin dadiih ya kuma kashesa Ashe rannan ba dadih yaji ba yau yafijin dadih ninkin na ninkin, dadin ma me rikitar da Yan hanji da mara da kwakwalwa, se sambatu yakeyi, a hnkli a hnkli Yana mata gwatso se kara gwatso yake mata, Yana gaba Yana baya. Nabeelah Kam azabar zafi kawai ke ratsata, kwallah takeyi kawai tana fada masa ka ciremin pls wlhi da zafi,,, zafi nakeji!' Gashi tanajin Abu har cikin makoshinta, zafin da takeji sosai ne Amma  gaskiya bekai zafin ranar daya fara cinta ba, yau made akwai zafin sosai sbda ji take yauma kmr Yana sa mata Attarugu, ita tana kwallah shikam sambatu yakeyi yanata kara gwale mata cinyoyi Yana ci mata gindi, Wani irin Nishi yakeyi da ihu me ban tsoro, tabbas da ace kofar dakin ta banza ce da har Yan compound se sunji wannan ihun da yakeyi yanacin gindi Yana ihu kmr tana cire masa jijiyar burar tasa gabaki daya daga jikinsa. Se ihu yake mata a saitin kunne kmr ze kashe mata dogon kunne, gashi se zizzira mata bura yakeyi lungu da Sako a cikin gindinta, da karfi yake cinta yanzu, har gadon amsawa yakeyi, itakam tin-tini jikinta yariga ya gama amsawa tayi kwallar harta gaji, tayi innalillahi yafi a kirga,,ta kulle bakinta gam sbda burarsa da takeji tana barazanar faso mata makogaro zuwa  bakinta, gashi gabaki daya yake ziraro mata ita, be rage ko kadan a waje,. Seda yayi awa biyu, Yana mata gwatso da karfi kana ya kawo Yana ihu Yana kwalo mata kira, ya bata kyauta yafi a kirga har kyautar burarma seda ya bata gabaki daya,, gabaki daya ya gama gajiyar da ita bataji a jikinta akwai saurar mamora,. Daya kawo yaki  fita a gindinta, Kawai yaci gaba da cinta, tayi masa magiya kan ya barima ta huta, Amma Ina bejinta sede Kawai gwatso yakema gindi Yana masa Wani irin mugun ci Kai kace Yana ci da Wani ko ance masa  gindin karewa zeyi, yaci gaba da mata mugun gwatso har ya sake kawowa , nanma yaki sauka ya canzata zuwa Doggystyle, Ya zira mata bura yaci gaba da cinta ba karamin mugun dadih ta masa  ba, abinda yaji baze misaltuba a gaskiya goho da dadih, Amma shi yafijin dadih daya cita a face to face, wato Daya mata rumfa yafijin dadihn haka. Be barta ba, seda yacita sosai a gohon yayii kawowa ta uku,kana  Ya kyaleta badan ya koshi ba, inze shekara Yana cinta baze gaji ba,gindinta nada dadin da baze ginshesa ba. Kadan ya rage bata Suma  ba, ya jawota jikinsa yadinga mata godiya dasa albarka, ta masa banza, ya sunkuceta se toilet sbda anata Kiran sallan la'asar ne lokacin. Sukayi wankan tsarki ya gasa mata jikinta sosai, ya dakkota suka dawo dakin, tana mamakin yadda yake daukarta da hannu Daya ko nauyinta beji. Yasa mata kaya ko ina a jikinta ciwon yake, ga wata azababbiyar yunwa tanaji, ga bacci tanaji sosai.  yasa kaynsa Sukayi sallarh azahar da la'asar Sam beson hada sallah sbda yana jawo matsifa da bala'i,sede beji Kiran sallar azahar din bane, lokacin Yana can duniyar tsokoki da dumin cikin duri.

Manyan mata Akwai kayan gyaran Aure, ku gyara jikinku, Akwai hadin amare, Akwai garin gamadidi, in kikayi using dinsa kin fita zakka a cikin mata, sannan akwai matsin gamad'id'i na mallaka ne ta kara zaman lafiya a dakin aure ba a bawa me kishiya, mata ku kula da jikinku, marabarki da tsohuwar mace kula da farji, kuzo kuse kaya a kan farashi me sauki. 08101626484*

This books is 1k 08101626484

This book is 1k 08101626484

NAMIJIN ZUMA

40….

Suna idar da sallarh Sukayi Addu'ur'i suka shafa, ta mike da kyar kmr me koyon tafiyar lokaci kankani ta kuma ramewa tayi zuru-zuru. A dudduke ta nufa frij ta dakko kilishin Daya siyo mata,yafi  1weeek kilishin a frij din , abubuwa dayawa inya siyo duk Nabeelah ke firfito dasu a frij dinta da yake tara mata ta bawa masu Aiki wasu lokutan aunty hafsat ta dauka, kayan makulashi yake Siyo mata dayawa duk ya cika ko ina a frij din dakin dukda yanada girma sosai. kullum inze shigo da leda seya shigo ma su aunty hafsat dasu big hajiya da tasu daban. Ta zauna ta fara cin kilishin dayayi sanyi, Amma Sam bataji Sanyinsa ba, sema mugun dadih dataji ya mata, har lumshe Ido tayi ya kalleta yace "Ai da kaza kkci mommy, ga kaza can da kkeso na kawo miki ai, harda kilishinma ki bar wannan naga yayi sanyi..." Jiki na rawa ya tashi ya dakko mata ledojin Daya shigo dasu ya kawo mata gabanta, ya ajiye ta kallah tace bazata ciba ita  wannan me sanyin takeso taci.  Hk ya barta taci Wanda takeso shi Kuma yaci Wanda yazo dashi, Yana kallonta harta cinye kilishin duka dukda yanada yawa, Sam beyi zatonma zata cinye Rabin kilishinba, sbda bata cin abinci sosai, yayi mamakin dayaga ta cinye duka, ta tande Baki ta kallesa tace ''Ban tabacin Wani Abu me dadin kilishinnan ba,,,yayi dadih sosai har zuciyata, naji dadinsa…” Aeezad dake kallonta yayi murmushi yace "Dan kinajin yunwa ne mommy shiyasa kkji dadinsa,,, dole ai  kiji yunwae mommy sbda na gama cinye komi Dana sa miki bura a gindi...wlhi mommy gindinki nada ddh Nima ban taba cin Wani Abu me dadih da zakin durinki ba, kinji dumi, ga ruwa a gindinki ga tsantsi...kinfi ranar dana fara cinki dadih,..Wani Abu nake tabowa me dadih a gindinki, Yana can ciki, wlhi dadih yake min mommy kmr kar in Dena cinki…” “ai wlhi Kaci na karshe bazan iya whlr Nan ba gaskiya,,,wlhi bazan iya ba…” ta fadi tana Shan ruwa me d'an sanyi kadan ta koma ta kwanta, tana kaunar ruwan sanyi yanzu inta tashi a bacci ma shi take fara Sha, inko tana Shansa se taji kamar tanashan madara me gardi da zaki, abubuwa dayawa yanzu dadih suke mata a baki. “ai wlhi Baki isa ki hannani cin gindinki ba, tinda Allah ne ya halattamin, gindinnan na biya ba kyauta nake ciba, ba ruwan Wani dani ko a ina halak nakeci nake Sha ba zina nake ba ,,,da  a hanani cin gindinki ai kwara a kasheni mommy,,ke kinsan me nakeji kuwa, Wani irin azababben dadih nakeji a kaciyata, wlhi in kika hanani hakkina sena miki Allah ya isa, sbda daki hanani kwara ki zageni ki gwalemin gindi  nasa bura naci..." Ta zuba masa Ido ita a duniya bata taba ganin jarababben mutun irin Aeezad ba, ta tabbatar 3weeks din dabe ciba seya fanshe, ai yamma gama fanshe yau kawai, ta rasa yaza tayi dashi gashi besan hade Rai ba ,kota hade Rai baze hana gobe yazo mata da sassafe ba, Kuma baze hana ya taba mata jiki ba, shide kamar mara zuciya haka yake, gashi kullum maganarsa Daya mgnr zeci gindi, ko ta Hararesa a banza, ko ze taba ta bige masa hannu seya taba. Ya matso daf da ita yakai hannu ya fara lagudata da idanuwansa na jaraba ta matsa ya biyota, Yana fadin "Wlhi dadin ya rikitani... ina bukatar kari, har yanzu gindina bata kwanta ba…” Ta kalleta tace "Wai meye haka  ne? Me zakayi kuma?" Idanuwansa na rashin kunya kyar a kanta ya shagwabe fuska yace "Wallahi gindi zan kumaci mommy sede Kiyi hakuri gaskiya...." Yakai hannu ya cafkar mata nono. A hasale tace "wai Kai Wani irin mutum ne Dan  Allah? Baka da tausayi wlhi, ynzu fa ka gama , gabaki daya jikina ciwo yakeyi ji nakeyi Kmr ka yagemin dinkin da Doctor salmah tayimin, Amma so kakeyi ka kasheni Kawai kama uwata asara.. wlhi Bazan iya ba, inse gindinka ya kwanta ai sede ka kasheni abinda baya kwanciya kullum yana tsaye,, si wlhi sede inni zaka kwantar, wannsn matsifar ta isheni wlhi…” Ta fadi kamar zatayi kuka, kukan takeso tayi Amma bazezo ba sbda tayi kukan ta gaji, lokuta da dama tana nadamar Ma zuwanta gidan dande ba yadda zatayi ne da kaddarar ubangiji. "Dinkinki be bude ba,,,,ni koma ya bude a barmin haka kawai mommy ni haka yamin a hakama kin matse dayawa, yanzuma ni dazaki d’an kara budewa zanfijin dadih, kinbi kin kulle tako ina,..." Ya karashe Yana dago mata riga ta kasa ta bige masa hannu Hadi da tashi tsaye da kyar take tafiya kawai daurewa takeyi gindin duk yayi mata tsami. Ya taso ya biyota, taxo har jikin kofar fita, yayi hanzari ya cire key din kofar yasa a aljihunsa,. "Kiyi hkri Dani pls mommy Nima bayin kaina bane... wlhi lefin shaawah ne, ni kawai gindin nakeso mommy…” Ya fadi cikin marairaicewa shima yanaso ya barta ta huta Amma baze iya barinta ta huta ba. "Wlhi karyane kana sane, kawai azabtar Dani kakeyi saboda ina rainaka, ni yanzu nadena rainaka wlhi ko kasa se in tsugunna maka, kadenamin azabar Nan inba so kakeyi gindin nawa ya rub'e  ba duka , seka huta,wannan wace iriyar jarabawa ce, wannan matsifar har Ina ya kakeso ka ganni wai kai? So kakeyi in mutu sbda azabar takurar ba,,, wannan matsifar ta menene pls?” ta karashe tana fashewa da kukan azaba Wanda ko hawaye babu, gabaki daya hawayenta ya kare a kukan datayi nacin dayayi mata, kwarama wannan cin tayi kwallah wancan ko kwallarh batayi ba dayawa sbda azabar matsifar dataji, mutum kamar maye, duk yabi yasa mata kahon zuci so yakeyi ya karar da ita tass ya huta. "Ko zagina zakiyi wlhi sena Kara mommy,, bani da zuciya a kanki na riga na yar kare ya dauka..." Ya fadi Yana hadata da kofar dakin yakai bakinsa zuwa kunnenta, ze fara lashewa kenan,. Aunty hafsat data dawo Daga Aiki tin 1:30pm,  shine tazo taga Ya take, ta  murd'a handle din  kofar dakin taji a kulle,  tashiga knocking dakin, taji shiru, sede taji alamar kmr ana shafar kofar dakin.   Hakan ya d'an dakatar da Aeezad daga tsotsar mata kunne Amma ta kasa se goga mata gindinta yakeyi a jikinta gashi ya riketa da hannunsa Daya me lafiya gam ta yadda bata isa ta kwace kanta ba. "Aunty Nabeelah ! Aunty  nabeelah !! Aunty Nabeelah!!" Aunty hafsat ta shiga Kwalo mata kira, da d'an karfi still taji shiru Amma tana jiyo ana gogar kofar dakin,. Nabeelah ta bude baki zata amsa Aeezad ya kulle mata baki da bakinsa  ta kwace bakinta cikin nasa da karfi, ya fara bata haushi kasa kasa tace "Ka bari in fita Aunty hafsat na kirana,,," kasa kasa shima yace "Kiran Aunty hafsat Kiran mijinkine? Toni nayi kira ki tsaya inci ko daga tsayennan ne, in Baki tsaya ba wlhi zanyi mgna da karfi zan gayawa Aunty hafsat tace ki bari naci gindi Kila inta gaya miki kya tsaya naciki..." Ya jawo rigarta daga kasa,ta rike masa hannu ya daga Baki ze mata Hands free, gashi har yanzu aunty hafsat na kofar dakin tana knocking tana Kiran sunanta,.  tayi hanzarin sakar masa hannu, tanaji tana gani ya cire mata kaya, ya cire nasa daga Nan tsaye ya jikata sharkaf, ya gwale mata kafafuwa ya Saka mata bura ya fara cinta ta rike handle din dakin da karfi sbda azabar zafin da takeji,. Zuwa lokacin Aunty hafsat tabar kofar dakin sbda big hajiya data fito daga dakin ta gaya Mata ai Aeezad na cikin dakin tin sassafe yazo..." Aunty hafsat tace okay ta nufa kiching tana tunani -tunani, duk me hankali yasan me aeezad kema ziryar zuwa gidan, gashi Daya shiga dakin se yasa ma dakin key, b karamin  tausayawa Aunty nabeelah takeyi ba, kowa ya kalleta yasan  tabashan  whla a hannun Aeezad, ita kanta aunty hafsat bata taba ganin jaraba irin ta Aeezad ba, wata rana Daya taba zuwa ya tabba aunty hafsat a dakin tana gani kmr ze fadawa Aunty nabeelah ya kasa control har seda ya taba mata nono a gabanta, sede ta tashi tabar dakin, gashi bata isa tace Wani Abu ba, ko mijinta baban Noor duk iskancinsa Yana tsoron Aeezad tinda yaga abinda ya faru da Alhaji sadi ya kuma tsorata da Aeezad Kuma matarma bata gaya masa komi a kan sirrin kaninta, shide yasan kawai Aeezad ya dauketa after 1weeks ya dawo da ita daga haka be sake jin komi ba daga gareta.

DagaNan tsaye seda ya mata ci biyu, kana ya sare burarsa daga jikinta, ta zube nan kasan kofar dakin, gabaki daya haushinsa takeji, ji takeyi gindin kmr ba nata ba har mararta ciwo take  mata se nishin azaba takeyi, har kasuwan jikinta ciwo sukeyi. Ya dawo yadinga bata hkri, kana ya dauketa zuwa toilet sukayi wankan tsarki, sukayi sallar magriba a zaune tayi sallah sbda azabar ciwon da mararta keyi da bayanta da kafafuwanta duka, suna kan dadduma aka kisha isha'i, yajata jam'i tayi isha'in ana idarwa ko Addu'ah batayi ba sbda ciwon da mararta da bayanta keyi,  ta mike a dudduke ga ciwon da gindinta keyi gana kafa, gana mara, duk Wani kashi da tsokar dake jikinta ciwo yakeyi, ta karasa da kyar ta kwanta kan gadon tana  nishi. Yayi shafa'i da wutiri, ya idar yayi Addu'ur'i ya taso yaxo kan gadon inda take se sannu yake mata danya kula yadda ta karaso kan gadon lokacin ya tada sallarh shafa'i ne ya hanasa ya kamata ya kwantar kan gadon. Ko amsa sannunsa batayi ba , Amma ko a jikinsa ya fara shafo mata nonuwa, ta ture masa hannu ta fashe da kukan azaba, tana fadin "Ka kyaleni gaskiya bazan iya ba, bansan wannan auren yaudarar naka Daman  ni har yanzu ban aminta da wannan aurenba, ka sakeni kawai ka komawa matarka wlhi zan iyaba nagaji nagaji da wannan matsifar,,kaje gun matarka mana, ko seni marainiyar wayanka..." yasan ta masa hkri Kuma ta juresa juriyar da babu macen data taba masa ko rabi, shi daman mayen giindi ne, Kuma yanzu a natannan se yafi zama maye akan ada, ada ci uku yakema gindi amma yanzu yadda yakeji ze iyamma gindinta ci talatin ma wlhi inda zata bari.  Cikin tausayawa da rarrashi yace "Kiyi hkri pls mommy, nasan na Baki whla,,," ya kara Kai hannu Yana shafar mata cinyoyi, ta  Kuma ture sa tana fadiin "Tinda kasani ka kyaleni mana, Kai Wani irin jarabebbe ne pls..." tana maganar Yana kallan bakinta  shi wlhi ma Kara tada masa bura takeyi in tana mgnar. Be barta ba seda ya karaci, har 9:pm tayi kuka harta gaji ta gama tabbatar da dole a Kuma mata Wani dinkin, ta masa Allah ya isa yafi sau dubu.shikam duk matsifar da take masa ko a jikinsa wlhi , se godiya yake mata Yana lasarta kamar tsohon maye, ya mata wankan tsarki shima yayi ya gasa ta sosai , Amma ita  kadai   tasan Wani irin bala'i takeji a sassan jikinta, komi ciwo yake mata, har idanuwanta ciwo suke mata, tin safe takejin bacci Amma ya hana, se godiya yaketa mata kmr maye, har yanzu be bar shafarta ba,  da kyar tasamu ya amince ze tafi Ba gidan ze kwana ba.  ya kira Zaks yasashi ya mata shopping sosai harda kilishin yasa ya siyo mata me yawa a inda suke siya, ya fito falon yaga Aunty hafsat zaune a falon Nan Zaks yazo ya taddata, big hajiya Kam tini tayi bacci tinda tayi isha'i ta kwanta tayi baccinta abinta, ko kunya Aeezad bejiba ya gaida Aunty hafsat ta amsa, ita Tama kasa kallansa eyes to eyes, se nishadi yakeyi, shikam har kiba taga ya mata,. Ya amshi ledojin da zaks ya shigo dasu ya bawa Aunty hafsat nasu ta amsa tayi godiya. , ya  nufa dakin da sauran ledojin yayi-yayi ta taso taci takici, kawai tace ya wuce. Hk badan yasoba ya mata kisses tako ina kana ya juya harya Kai kofa ya sake dawowa, ya sake kisses yatsun kafafuwanta ya fice a dakin shi dande tanata korarsa ne Amma Nan gidan yaso ya kwana yana cin gindi. Yama aunty hafsat seda safe,  suka fice da zaks se nishadi yakeyi fuskarsa se annuri take fitarwa har Wani haske zaks yaga ya karayi, suka shiga mota zaks yaja motar suka fice a gidan, a motar se firar nishadi da dariya Aeezad keyima zaks, Zaks tinda yake dashi besan ya iya dariyar nishadi har haka ba se yau, se dariya yakeyi kamar ba Aeezad ba miskili, ko ranar Daya fara cin gindin mommy  beyi wannan nishadinba, har Wani haske yayi , yayi fayau , yayi mugun kyau, se sheki yakeyi kamar gold a cikin dubunnan azirfa.

Yana fita daga Falon Aunty hafsat ta mike ta nufa dakin nabeelah ta bude handle din dakin ta jisa a bude, ta sako Kai cikin dakin, zuciyarta fal tausan Aunty nabeelah, wannan abun a tausaya mata ne, duk mace dole ta tausaya mata, kaninta ya zamar mata kaddara, ita kanta Aunty  hafsat mamakin kaddarar nabeelah da Aeezad takeyi, dukda ta jima da fahimtar abubuwa da dama a kansu, amma sede yanzu ta fahimci shaanin ya wuce tunaninta da lissafinta, kaninta ya kira ruwa ba ruwansa da neman lema.

Ga masu bukatar sauran paids books Dina contact me ta number Dina ta kasa ngde da kaunah.

This books is 1k 08101626484

Saadatubintuabdullahi💖

NAMIJIN ZUMA

41....

Idanuwan Aunty hafsat Dana nabeelah suka sarke cikin na juna, Daman tana kwance tana facing kofar shigowa,Aunty hafsat din ta shigo, saurin dauke idanuwanta tayi cikin na Aunty hafsat din Azababbiyar kunyarta takeji, sbda tasan ta fahimci kome ke tsakaninta da kaninta. "Aeezad yariga ya gama zubarmin da mutumcina a gidannan,,,"Aunty nabeelah ta fadi a zuciyarta, Hadi da gyara kafafuwanta data wawwaresu tanashan iska a kasanta na zallar azabar datasha a gun Aeezad Se zafi gindinta keyi, da kyar ta iya hada kafafuwan nata. Kallo Daya Aunty hafsat ta mata, taga duk tayi Wani kala, har rama tayi kamar ba ita ba,ta karaso tana niyar zama a bedside taga wayar  Aunty nabeelah a kai, dauke wayar tayi taga Iphone 13promax ce irin tata, ranarnan taga kwalin wayar Amma Sam hankalinta bekai ba, tin tini Kuma taga kwalin, Kuma inta shigo sometimes tana ganin wayar Amma se yau ta lura da iPhone ce, koda bata sani ba tasan Aeezad ne ze siya mata,. Ajiye wayar tayi a gefen bed din tana fadin. "Sannu mommy...." Aunty Nabeelah da idanuwanta ke kasa sbda kunya takasa Daga Ido ta kalli Aunty hafsat. tace "yawwah, sannu maman Asmah, su Noor duk sunyi bacci kou?"  Aunty hafsat tace "Eh sunyi tini, ai hanasu nakeyi su shiso su addabeki Amma kullum sesun kawowa dakinnan hari, dazuma seda na damko nasmah har ta iso kofar dakin, nace zonan ubanku na ciki..." Aunty hafsat ta karashe mgnrta tana murmushi. Aunty Nabeelah ta Kuma kasa da kanta ba tare datace komi ba,  sbda mgnr aunty hafsat ta karshe ta bata kunya. Aunty hafsat ta kumayin murmushi me sauti,ta kara  kureta da idanuwa,ba karamar rama taga tayi ba, ta fuskanci ma kunyarta takeji. "Mommy inaso muyi wata magana me muhimmanci,,,,," a wannan Karan seda nabeelah ta dago ta kalli Aunty hafsat sbda se taji mgnrta tayi kama data Aeezad, Daman muryarsu na kama Dana junansu. "Toh inajinki maman Noor..." Aunty Nabeelah ta fadi a ranta tana tunanin to wace magana ce me mihimmanci Aunty hafsat tace tanaso suyi? Tasan baze wuce maganar Akan Aeezad ba.  Aunty hafsat ta numfasa idanuwanta na kanta ta fara mgna cikin nutsuwa da kalaman fahimta "mommy a kanki ne da Aeezad..." se aunty Nabeelah taji gabanta ya yanke ya fadi, taji kaman ta narke kasa kunya ta Kuma lullubeta, ta kasa cewa komi sede tayi shiru tana sauraren me maman nasmah zatace. "Dan Allah mommy inaso Nasan da gaske Aeezad yake kunyi aure? Nasanma baya karya, Amma bemin bayani ba, ya barni a duhu, Dan Allah inaso kiyimin Karin bayani yadda zan gamsu kokwanto ya fita a raina a kanku mommy…” aunty Nabeelah taji tambayar tayi mata nauyi tayi shiru still ta kasa cewar komi.  aunty hafsat taci gaba dacewa "Karki damu mommy yanzu mun zama daya, ni Daman tin can Ina sanki har raina wlhi mommy, yanzu Kuma Dana fahimci Dan uwana nasanki na Kuma sanki sbda kece farin cikin Dan uwana, feel free muyi magana,mun riga mun zama daya, ai komi sanadi ne, Kuma koda bansanku tare da Aeezad tinda Ubangiji ya rubuta ni ban isa in goge ba, na yadda da kaddara insha Allahu ke sanadin Alkhairice a zuri'armu Aunty nabeelah,,sbda kinada manyan qualities,,ki daukeni tamkar Aminiyarki Hawwa'u wadda zaki iya gaya mata komi na rayuwarki,,,," aunty hafsat ta narkar da ita da narkakkun kalamai na masu ilmi da nutsuwa,Nan da Nan jikin Aunty Nabeelah yayi sanyi karai,cikin nutsuwa ta kwashe  komi ta gayawa Aunty hafsat,ta tadda akayi aurenta da Aeezad a babban masallacin sultan bello dake kaduna state.  Aunty hafsat ta numfasa tashiga nazarirrika a kan abinda aunty nabeelah ta gaya mata, tabbas ko a tarihi aunty hafsat bata taba ganin irin San da Aeezad keyima Aunty nabeah.  Se yanzu zuciyar Aunty hafsat ta kara nutsuwa a kan Auren Aeezad da  aunty nabeelah, ta tabbatar Aure ya auro,. "toh yaza Ayi da daddy da Hajiya mommy da na'eema?" Aunty hafsat ta tambayi kanta a zuciyarta, tayi Shiru,tasan akwai babban case a gaba. "Dole Aeezad yadinga sassakeki mommy,...Allah de yasa Alkhairi…” Aunty hafsat ta fadi a bayyane. Aunty Nabeelah ta kumajin kunya ta rufeta batayi tsammanin fitar kalmar Daga bakin aunty hafsat ba,mikewa tayi sbda fitsari dataji ya cika mata mara, Sam ta mance da azabar zafin da kasanta keyi, Aiko tana mikewa taji wata azabar ta ratsata seda ta lumshe ido, Aunty hafsat na kallonta, gashi ba halin ta koma ta kwanta sbda fitsari da takeji sosai,  Dole ta nufa toilet a daddafe Aunty hafsat na kallonta, tana shiga toilet, Aunty hafsat ta fice a dakin ba jimawa ta dawo hannunta rike da cup Wanda ta hadoma aunt Nabeelah tea me kauri,tasameta  kwance tana fitowa daga toilet din ta kwanta ko Ina a jikinta har yanzu ciwon yakeyi.  Ta Mika mata cup din tea aunty Nabeelah ta tashi zaune ta amsa Daman yunwa takeji sosai, tace  "Nagode maman nasamah..." ta kafa Kai  Tasha tea din sosai, seda Tasha Rabi kana ta ajiye, dai-dai Aeezad ya kirata a waya, Aunty hafsat ta kalli fuskar wayar taga sunan Jarumi, tasan  Aeezad ne. Nabeelah na kallo wayar ta tsinke taki dauka, tana tsinkewa ya sake kira, taki dagawa, Aunty hafsat tace "Ki daga mana, .." Nabeelah tace toh kawai Amma taki dagawa, har tasake tsinkewa seda yayi kira goma a jere Amma taki amsawa. Aunty hafsat Tasha Sbda itane taki daga wayar Dan haka ta tashi  ta mata seda safe ta fice a dakin da cup din data kawo mata tea din a hannunta,, a ranta taji dadin jin Labarin auren aunty Nabeelah da Aeezad, se yanzu ta kara jinjina karfin hali irin na kaninta, shide ba ruwansa da kome zeje yadawo, in maganar Nan ta bayyana, Aunty hafsat ta tabbatar Akwai gagarumar matsala, Amma shi ba ruwansa, ko besan matsalar dake gaba bane,oho. Da tunani tunani a ranta, ta ajiye cup din a kiching ta nufa part din baban noor.

Washe gari, bayan yayi sallar asubahi ya iso gidan sbda ya kirata bata daga ba da daddare, tare suka shigo part din shida Aunty hafsat data fito daga part din baban noor yanzu, abun ya bata mamaki ganinsa da wannan asubahi ko haske gari be  gama yiba , Zaks ne ya kawosa, se yanzu Aunty hafsat ta kuma tabbatar da abubuwan n Aeezad ya wuce tunanin me tunani. Zaks ya zauna a falo , shi kuma Aeezad ya fad’a dakin, bude ya yadda kofar dakin, jiya da Aunty hafsat ta fita daga dakin bata rufe  dakin ba sbda baccin daya kwasheta. A kan dadduma ya taddata zaune ta idar da sallah Tana lazimi da charbi a hannunta, ta dago ta kallesa, seda ta zaro ido ganin lokacin dayazo a ranta tace mutun kmr maye, yana ganinta yaji wani sanyi yayima kaf rayuwarsa ta duniya dirar mikiya, farin ciki ya cikasa shi inde ze ganta to duniyarsa shar, daya ganta se yajisa cikin nishadi me dumbin yawa. “Meyasa na kiraki baki daga ba jiya? Kuma bayan nasan kina gani kawai niyar dauka ne bakiyi ba mommy, wata rana inde ina kiranki baki dagawa sede kiji ance miki na mutu, sbda rashinki barazanace ga rayuwata…” ya fadi yana zaunawa yayi facing dinta, se kallanta yakeyi, ita kuma taki kallansa sannan batace dashi komi ba , kuma tanajin abubuwan da yake cewa. Ya daura hannunsa a kan kyakyawar kafarta data mikar da ita, ya shafi yatsun kafar tata, yana azabar San yatsun kafarta sosai, iya su kawai in yana kallo se azababbiyar shaawarsa ta tashi, shi kome ze gani a kanta tada masa shaawah yakeyi amma ba kamar nonuwanta da yatsun  kafarta. “Mommy Ina sanki kan San da nake miki ….kin Hana zuciyata sukuni, kin gama Dani, wlhi San da nake miki in za a Tara kaf masu rubutu a kan tarihi bazasu iya rubuta soyayyata  a gareki ba  mommy….” Ya fadi out of control irin fitar
Hayyacinnan  da duk
Wanda ya fad’a so yake shiga. Ta dago ta kallesa, kalamansa na narkar da ita, batasan ya akayi ya iya kalamai masu kashe zuciyaba, ya iya zantuttuka masu fitowa daga kahon zuciya. Batace dashi komi ba harta gama laziminta , tayi addu’ur’inta kana  ta kallesa tace “Mekazo yi pls da asubar nan kuma dan Allah?” Ya narkar da idanuwa yace “nazo ne naga abinda ruhi da gangar jikina ke murad’i…me dadih a kan kaciyata ba…” nabeelah ta girgiza Kai kawai bata taba ganin matsifa irin wannan ba, mikewa tayi ta cire hijjabinta ta ajiyesa a ma’ajinsa, ta koma gefen bed da kyar take tafiya ta kwanta gefen gadon har yanzu kasanta azabar zafi yake mata, gaskiya Tana tunanin ta karu. Ya taso ya biyota gefen gadon ya kwanta ya jawota jikinsa ya rungume tsam a jikinsa, ta kwace kanta Tana fadin “Bacci nakeji fa wlhi…” “Nima haka mommy muyi baccin tare …” ya tura mata hannu cikin riga, ta juyo tayi facin dinsa bayan ta cire masa hannunsa me  lafiya daya tura mata cikin riga ta sama yana lagudar mata Nono. “Ka kyani bacci  nakeji gaskiya wlhi, duk kabi ka lagudemin nonuwa …” “na bari …muyi baccin tare…” ya jawota jikinsa sosai yana sharkar kamshin jikinta, ba jimawa bacci ya kwashesu. A falo kam da Zaks yaji shiru be fito ba tini ya mike yabar gidan ya nufa gidan Aeezad sbda yana bukatar bacci Sam Aeezad be barinsa bacci a yan kwanakinnan motsi kadan se yace a kaisa gun  mommy. a farfajiyar gidan ya hadu da naeema zata shiga motarta, da shirinta, daga gani shirin barin  gari ne, hajiya mommy ce ta matsa mata yau seta bar kasar shine ta shirya badan taso ba. Zaks ya gaidata ta amsa ba yabo ba fallasa daman ita normally bata da fara’ah kullum fuskarnan kamar teba, har kwara yauma Zaks yaga ta d’an rame  soyayyar mijinta da kishinsa ke dawainiya da ita, amma kuma batasan yadda ake tarairayar miji ba Balle tasan yadda zatayi ta dawo dashi kmr Ada da yake santa kmr hauka. “Zaks wai Ina kuke zuwa ne da Aeezad ?” Naeema ta tambayi Zaks bayan sun gama gaisawa suna tsaye a packing space da hand bag da car key a hannunta Tasha abaya ash color. “Wani aiki muke  zuwa…” Zaks ya bata amsa dukda besan me Aeezad yace mata ba haka kawai ya tsinci kansa da gaya mata hakan, sbda bazeyu a gaya mata gaskiya ba. “Nashiga side dinsa bangansa ba, Yanzu ina ka kaisa ko duk aikin ne ?” Zaks ya amsa da “Eh hajjaju, ai kinsan aikin ne, Kamawa takeyi, kindesan mutumin zazzafan meeting yakeyi ma yau…” naeema ta sauke ajiyar zuciya kawai hadi da gasgakatawa sbda taji bakinsu da Aeezad be bam-bamta ba dan haka seta dauka gaskiya ne.  “Shikenan ….amma pls baka ganinsa da mace kou ? Wlhi ni jikina na bani kmr yana tare da wata macen gaskiya …” Zaks ya girgiza Kai hadi dacewa “Wadin? Tabdijan bade Aeezad ba domin shi in kika gansa da mace to tabbas abu yaci tura a kan aikine kuma, aishi Sam ba ruwansa da shaanin mata abinda ko kallo ma basu ishesa ba, ki kwantar da hankalinki Uwar gida Sarautar mata…” naeema ta nisa tace “Toh,,,Dan Allah kadinga kulamin dashi pls, kuma karka nuna masa ma munyi mgnr nan dakai ynzu…”zaks  yace “Angama hajjaju, ai kmr anyi ruwa an dauke…” naeema ta murmusa tace “nagode, Ubangiji ya barni da Aeezad ni kadai har abadan …”zaks  yaki cewa Amin sede yace “Wannan hk yake, daman ai nakin  ne ke kadai…yace ma insa miki kudinki a account zansa miki yanzu ina shiga ciki insha Allahu…” (duk month Aeezad na bawa naeema salary wanda ya ware yake bata sbda bukatuwar yau da kullum, sannan yana bata kudin cefane gida daban dukda ba zama a gidan take ba, ze iya rantsewa da Allah  ma be tabacin abincin da naeema ta dafa da kanta ba sede wanda masu aiki suka dafa, shiko abinci be tabaci a kwano  daya da naeema ba….San Aeezad be taba fashin samata  salary dinba duk wata Zaks yake sawa yasa mata, shine accounter dinsa ) naeema tace “okay Kasamin a UBA dina sbda tafiya zanyi zanbar kasar yanzu…” zaks yace “okay …Allah ya tsare  Adawo lafiya..” naeema tace amin tashiga motarta hadi dacewa “pls ka gayama Aeezad na tafi Egypt, na kirasa be daga  ba yanzu ….” Zaks yace “Okay zan gaya masa…” daga hk sukayi sallahma naeema ta fice a gidan Zaks ya nufa part din Aeezad yana mamakin Hali irin na naeema kuma duk ba lefinta bane lefin hajiya mommy ne, ita ta hanata zaman sunnah, naeema de nasan Aeezad danso, amma sede ita kmr ba mace ba bata iya komi na mata ba, kuma duk lefin hajiya mommy ne.

Karfe goma na safe, taji ana shafata ta farka a firgice sbda tasan daga shafar nan seya zarce, aiko be jira cewarta ba ya kame bakinta Cikin nasa, Tana kwacewa suna kokawa , ya zira, bashi ya fita ba se karfe biyu, Tasha whla sosai tayi kuka harta gaji har kakarin  amai tadingayi, ta  tabbatar da yana mata a hankali bazata dinga shiga wannan whlr ba, amma da karfi yake bugawa kmr ze karya mata k’ashin gindin duka kowa ya huta. Duk irin azabarnan datasha be barta ba seda ya kuma hawa, bashi ya sauka ba se la’asar, jikinta yayi weak kmr wadda tayi 2wks Tana zazzabi. A haka ya kwasheta ya mata wnka, sukayi sallah se binsa takeyi da uwar harara, shikam ko a jikinsa, kara santa ma yayi, sannan in Tana harararsa seyaji tana kuma tada  masa sha’awah. , Azabar yunwar datakeji ta isa, haka ta dakko kilishin a frij, ta fara ci, yauma taci sosai, Aeezad yaji dadih sosai ya fahimci Tana San kilishin sosai, se sannu yake mata sbda yasan yayi lefi ta masa banza, duk ya kara tattaleta tafiya ma seda kyar takeyi tanayi tanajin kmr zata saka ihu, ganin haka yasa  Aeezad ya kira doctor salmah ba jimawa ta iso gidan ta tadda maman nasmah a falo suka gaisa sosai sbda sun San juna a gidansu zaks. Aunty hafsat ta nuna mata dakin aunty nabeelah, doctor salmah tayi knocking aka mata iso kana tashigo dakin, ta duba nabeelah datayi laga-laga, ta duba taga ta kuma yakewa dole se an kuma mata dinki, amma ba kmr na farko ba me yawa, yanzu befi a mata dinkin kamu biyu ba, daman tazo da kayan aikinta sbda tasan baze wuce dinkin bane, ta fahimci rawar Kai da danyar kaciya baze bari Aeezad ya barin nabeelah ta huta ba. Aeezad yace shi fir kar a mata dinki a bar masa haka nan. Dr salmah da tausayin nabeelah ya cikata sbda ta fahimci tanashan azaba tace “Baze yuba sir dole ayi mata dinkin…inba hk ba gabanta ze lalace, Kai kanka baza kaji dadih ba…” Aeezad yace “Gaskiya kar a mata na last time da kyar ya warke har 3weeks…” nabeelah ta amshe da “yimin kinji doctor, kyalesa dan Allah kiyimin kawai …” Aeezad ya kalleta yace “Baza ayi ba ai gindin nawa ne tinda ni keci,…” jinjina Kai nabeelah tayi, gabaki daya seya bata kunya kuma shi ko a jikinsa, dr salmah ma seda taji kunyar abinda yace. Da kyar de Aeezad ya yarda aka ma aunty nabeelah dinkin, ba karamin azaba Tasha ba, Danma ta daure, amma taji zafin da bata taba jiba a rayuwarta, sbda ba ayi mata allurar rage zafi ba kuma seda aka kankare dinkin gurin kana aka mata wani, Tasha kukan da babu hawaye ji tayi daman bata ce ayi ba , kwara na farkon bata hayyacinta aka mata. Ta kumajin haushin Aeezad sosai sbda azabar nan duk a kansa yake shansa ya maidata kmr abinci. Shi kansa Aeezad ya tausaya mata sosai ji yake kmr jikinsa ake din kewa har kwallar tausayi ya mata, ya riketa se sannu kawai yake mata har aka gama, doctor ta bata magunguna ta mata sannu kana ta bar dakin, a falo aunty hafsat ta tambayeta meke damun nabeelah ? Doctor tace “Dinki aka mata…” aunty hafsat ta zaro ido tace “Wai Dinki se kace me haihuwa …” ta karashe da tausanta a ranta. Dr salmah tace “Wallahi fa, an mata na first time ya warke amma kuma se oga ya kuma yaga gurin…a masa mgna yadingayi  a hnkli  gaskiya in ba hk ba kullum se andinga mata dinki…” aunty hafsat tace “Aiko zan masa magana gaskiya , baza a zuba masa ido ba,,har dinki kashi biyu wannan ai azabace …” big hajiya data fito daga dakinta ynzu ta iso falon taji ana maganganun daman gata da kunne  sosai ta karaso ta zauna kan kujera salmah ta gaidata ta amsa idanuwanta da kunnuwanta kyar a kansu. Tayi caraf ta amshe da  “Ai dole ma ama yarinyarnan dinki yaro kullum yana nan gidan ya wuni ya kwana, ai dole ma adinga ma yarinyarnan dinki…” aunty hafsat ta kalli big hajiya tace “bafa dake ake mgna ba kika sako baki big hajiya…wlhi se in gayawa zaks…” big hajiya tace “Uhhm Allah baku hkri…” taja baki tayi shiru Jin ance za a gayawa Zaks wanda ke bata kudade dayawa karta toshe wa kanta hanyar arziki. Dr salmah ta musu sallama tabar gidan,. Ranar de nan gidan Aeezad ya kwana yana ta lallabata mommy ammafa be Dena taba mata jiki ba , kota hanasa seya taba, kwana yayi washe garima ya wuni yana lagudar nono. Aunty hafsat tashiga taga jikin, kuma ta cire kunya Tama Aeezad magana kan gaskiya yabar mommy  ta warke sosai kuma dr  tace kota warken yadingayi a hnkli, nabeelah kunya ta rufeta Aeezad kam beji kunyar uban kowa yace “ai inna shiga ne se in kasa control aunty hafsat…” aunty hafsat tayi shiru tana kallansa, yayi uwar kiba, ba abinda ke damunsa ita kuma mommy duk tabi ta fad’a ko kunya beji a mgnrsa ba ita kanta aunty hafsat taji kunya, amma haka ta daure tace “Gaskiya kadinga control…” Aeezad yace “Toh zanyi k’okarin yin hakan …” aunty hafsat tace Allah  Yasa …” itade  nabeelah duk kunya ta rufeta. Aunty hafsat na fita a dakin, aunty nabeelah ta juyo ta kalli Aeezad daga kwancen  da take  shi kuma yana zaune a bedside tana kallansa ya kashe mata ido yace “Me dadin duri a kaciyata…” ta gallara masa harara tace “Waikai bakajin kunya ne a rayuwarka…” Aeezad yace “Ai dadin gindinki dukya ciremin kunyar…” ta girgiza Kai kawai baze taba shiryuwa ba a rayuwarsa. Ranar ma nan ya kuma kwana , ta koresa ta koresa amma yaki tafiya, big hajiya itama ta shigo ta gaidata da jiki, se kallon kwakwaf takeyi, taga kayan ciye ciye data  tashi fita ta tattarasu ta fice dasu tana fadin “Bari muma mu dangwali Arziki…” big hajiya iyalan san zuciya.

Washe gari Alhaji sunusi yazo gidan, domin ya gaida mahaifiyarsa, seyaga Aeezad a gidan suka fito daga daki shida nabeelah suka  gaidasa, ya amsa  ba tare daya kawo komi a kansu ba, danya gansu da Aunty nabeelah ba, sbda daman yasan  sun shaku sosai, sometimes ma koda Tana can gidansa a dakinta yake kwana, Sam Alhaji be maida hkn komi ba sbda farin cikin d’ansa kawai yakeso, kuma yasan tarbiyar daya bawa d’ansa baze iya aikata wani abu daya sabawa shari’ah ba. Alhaji sunusi ya kalli Aeezad yace “Naje gidanka yafi a kirga bakanan, na kira Zaks yacemin aiki kuke zuwa, da ciwon hannun?” Aeezad yace “Ai hannun yayi sauki daddy’,,, Ina zuwa aikina normal…” Alhaji sunusi yace “Toh AlhamduLillah amma deda daka bari hannun ya kara samun sauki…” Aeezad yace “Ai da saukin ne sosai  ai, kuma aikin da muke  zuwa, yanada muhimmanci daddy..” Alhaji sunusi yace Allah ya taimaka, Aeezad. Ya amsa da Amin big hajiya tace hmmm kawai, ga bakinta na kaikayi Gashi ba daman ta sosashi da wannan zancen sede tayi shiru kawai. Nan gidan daddy ya wuni haka nan nabeelah da Zaks suka wuni a falo ana hira, nabeelah naso ta tashi Aeezad ya hanata, tare sukaci abincin rana dana dare, se karfe goma na dare daddy yabar gidan sbda uban kiran da hajiya mommy keta masa kmr hauka, wai a haka Danma batasan nan gidan yazo ba, big hajiya de sede tabisa da Adduah kawai amma tasan shidin Mijin tace ne daman tini ta sallamawa hajiya mommy sunusi, wai Danma zuciyar uwa, amma tinda tazo gidan bezo ya gaidata ba se yau yazo, duk sbda hajiya mommy ta Hana komi, a kullum hajiya na Adduah Allah ya kawo ranar karyewar asirin hajiya rafi’ah.

Aeezad kam tarewa yayi a gidan Aunty hafsat, sema Zaks ya kawo masa kayansa nan, a nan gidan doctor ke zuwa yana dubasa, sosai hannun ya samu sauki sbda an kwance nadin  da aka masa, yanzu yana aiki da hannun kadan, sede abinda baza a rasa ba. A daddafe  ya iya bari tayi 10days Beci taba, ya koma bakin aiki, ba karamar izaya yake mata da zabgegiyar burarsa ba, wuni yake yana kanta, da daddare ma yayi ko tanaso ko bataso, inde yana ganinta baze iya daurewa beci taba. Nabeelah ta masa wulakanci iya wulakanci amma yaki tafiya yabar gidan,. A haka aminiyarta hawwa tazo ta samesu ita da Aeezad, yaki matsawa balle suyi wata hirar yana nan ga kugunsa gana nabeelah., seda tazo rakata ne suka d’an zanta a kan irin jarabar da Aeezad ke mata ba dare ba rana, hawwa ta tausaya mata ganinma yadda ta rame, dan haka ta bata shawarar ta gaya masa yasata a makarantar boko zata samu saukin jarabarsa, sannan tasamu damar yin karatu sbda yanzu rayuwa bata yuwwa seda ilmi. Nabeelah taji dadin shawarar da hawwa’u ta bata ta mata godiya sukayi sallama hawwa’u tabar gidan. Washe gari hawwa’u  tasake dawowa  akaci saah Aeezad yaje masallaci sallar jumaah. Hawaa’u ta kawoma  nabeelah magungunan mata tace Tasha zasu taimaka mata gun rage whlr sex, nabeelah tayima hawwa’u godiya, bata jimaba  tabar gidan  Kafinma Aeezad yadawo daga masallacin. Tin a ranar nabeelah ta fara shan magungunan da hawwa’u ta kawo mata aiko taji dadin maganin sosai sbda ya rage mata whlr sex din harma dadih taji bata tabajin dadih in yana cinta ba se yau taji ddh sosai har sanbatu tadingayi, har asubahi suna abu daya, da kyar ya sauka , shima ta kuma masa dadih sosai ya rude ya gigice da dadinta, sunayin sallar asubahi yakoma kanta,. A wani fannin nabeelah taji dadin maganin amma sede ya karasa Aeezad ya kuma makale mata dayin sex kmr hauka. A ranar ta masa maganar tanaso yasata mkrnta, yaki yarda sbda beso maza su dinga ganinta, seda tadinga masa mgna da kyar  ya yadda, yasata a wani Lessing me kyau  wanda zatayi na 1yrs se a bata takaddar secondary seya nema mata admission. sosai nabeelah taji dadin shigarta Lessing din tana fahimtar karatun sosai sbda babbar makaranta ce bakaramin kudi ya biya ba. Nabeelah najin dadih  sannan intaje mkrntar tin 10:am se 3:pm take dawowa gida, ita da Aeezad ke zuwa school din har class yake binta Gashi ba halin a hanasa shiga, itade Aeezad ya zamar mata kaddara se Adduah, ko toilet  zata shiga a mkrntar seya bita, in zasu dawo tin a mota yake fara lagudata, in suka shiga gidan ko abinci baya bari taci yake fara cinta, tin nabeelah najin whla harta fara sabawa da azabarsa tama fara juresa da temakon magungunan da takesha, a bangaren Aeezad ba karamin kara santa yayi ba, yana bata kulawa sosai fin kulawar da take bukata,. Aunty hafsat de se gani da ido, big hajiya na se kallo, amma aunty hafsat taji dadin Lessing din da Aeezad yada nabeelah, kafin ta fara zuwa seda tazo ta gaya mata. Hajiya naeema na Egypt amma tunaninta na kan Aeezad. Shikam yana gun mommy yana cin gindi yana taba nono , soyayya kam se abinda yaci gaba a zuciyarsa a kan momny. yanzu nabeelah bata da wani abinci se kilishi se ruwan sanyi inko basu  tasawa cikinta ba se tayi amai, kullum cikin shigo mata da kilishi Aeezad yake, yanzu tadan fara kumari, tasawa ranta juriya a kan Aeezad , yanajin dadin yadda take jure masa yanzu. Tsawon 3month yau nabeelah bataga period dinta ba amma Sam bata damu ba sbda daman ita macece wadda ba duk month take period ba, tin sadda ta fara period se tayi 2month ma batayi ba in tayi a month daya, Sam bata damu ba, sede tanajin chanji a jikinta test dinta ya chanza again nonuwanta sun kara ciccikowa, ta kara haske kadan, sannan Aeezad kullum seyace mata ta kuma masa dadih, dukda yanzu bata Shan maganin matanma sbda intasha amai takeyi.

In aski yazo gaban goshi yafi zafi….

This book is 1k 08101626484
NAMIJIN ZUMA

42....

Yau kimanin 4month bataga period dinta ba, gabaki daya Basu haduwa da maman Noor sosai tinda ta fara Zuwa school din da Aeezad yasata, ita ma Kuma maman Noor kwana biyu Aiki ya mata yawa a office, se dare  take dawowa gida, big Hajiya Ake bari dasu noor, ita Kuma   kullum tana Nan a falo, Sam taki tafiya gidan Alhaji Abubakar har zuwa yayi shida iyalansa su tafi da ita Amma Ina fir taki yadda, saboda kudin da zaks ke bata kusan kullum sannan ga kayan dadih masu yawa sunaci kullum Wanda Aeezad ke shigoma  musu dashi,   abinka da big Hajiya ba godiyar Allah, ta fetsare idanuwanta tace bazata bar gidan Aunty hafsat ba, dole Alhaji abubakar ya kyaleta sede jefi-jefi suna zuwa da iyalansa su gaidata. Yau tinda ta dawo takejin kugunta kamar ze cire, ciwo yake mata sosai, ko kafin ta fita seda yacita sosai, yamata cin kaca. yaude lubus take,tare dashi suka dawo daga school din kamar kullum yanzu hannunsa yayi garau ya warke tini Dr haphis ma ya koma kaduna bakin aikinsa,sede har yanzu Yanashan wasu magungunan. Kwance  take  a kan bed,  se Nishi takeyi, tanata tunani tunani, ta kula a week's dinnan big hajiya se tayita mata kallon sama da kasa kallon daba irinsa ta saba mata ba, irin kallon kwa-kwaf dinnan ta rasa me big hajiya take kallo a jikinta. "Sannu mah baby..." Aeezad dake zaune bedside, duk ya kumayin kiba yayi fresh yayi kyau abinsa.  itama kanta nabeelah tayi kyau a kwana biyunnan tayi Wani irin haske sosai duk wata suffa ta jikinta ta Kuma bayyana baro-baro, tayi wata kiba,. "Yawwah..." Ta amsa tana haki, yau da kyar take cin abinci shima Dan Aeezad ya matsa ne yanzu fa gidan yake kwana Sam yaki tafiya ya barta ta huta, tin tini mutun kmr maye, danma Allah yasa har yanzu na'eema bata dawo ba, Amma a week dinnan zata dawo haka ta gaya masa dasukayi chart. Dawowa yayi gefen bed din se kallon kyakyawar fuskarta data Kuma kyau yakeyi, ta Kuma kiba sosai tako ina ta cika taf tayi kiba taban mamakin Wanda besanta bama da wuya ya ganeta, a lokaci kankani ta chanza. Sosai takejin dadin matsar da yake ma kafafuwan nata, Daman tin safe dayaga tana tafiya  da kyar seya tambayeta meye, shine tace masa kafafuwanta ke d'an ciwo kadan, sbda bataso ta daga masa hankali, ko ciwon kafar ma datace seda hnklinsa ya tashi, haka Kawai taji a ranta batasan abinda ze damesa, sometimes in tana kallansa se ta dingajin nishadi a zuciyarta a kwanakinnan ta fara yadda tana sansa, ta kamu da kaunarsa, uwa uba  ga axabar shaawarsa da dadin burarsa tanaji, ynzu ko kallanta ya cikayi se gindinta ya jike,sedeshi matsalarsa inya fara mata gwatso dukse ta tsani sex dinma yake kyaleta.  "Wasshhh..." Ta fadi cikin alamar zafin ciwon da kugunta zuwa bayanta keyi, ta tashi zaune da kyar ta jingina bayanta da fuskar bed din ya zuba mata idanuwa da manyan nonuwanta dasuka kara ciccika ko bra bata sakawa, sbda takurata bra keyi over,. Aiko kullum tana fama da manyanta hijjabs da nikab in zataje makarantar sbda azabar Kishi irin na Aeezad  Kuma be yadda ya matsa ko Nan da can ba, dukda da hijjabi da nikam dinma Maza na kallanta a hakanma, sede yayita mata matsifa wata ranma yace bazata sake zuwa makarantar ba seta samu ta lallabasa da kyar yake yadda. "Sannu mommy wai har yanzu kafar ce?" Ya tambayeta fuskarsa dauke da alamar tausanta me tsananin, ji yakeyi da ana cire ciwon kafar daya cire mata ciwon ya dawo kansa. Daga masa Kai nabeelah tayi alamar ehh, tana ciza lefe sbda azabar ciwon da kugun nata keyi kamar ze fita daga jikinta haka takeji yanzu ma har bayanta takejin ciwo, ta tashi zaune ne dantaji saukin ciwon Amma se taji ma ya karu ya kuma karuwa azaba, bisa azaba, azabar da takeji baze misaltuba. Ya matsa mata kafar Yana fadin "Gaskiya muje asibiti mommy, ni bazan iya zuba miki Ido ba baki da lafiya.,,naga ciwon kafar yayi yawa Kuma gashi ko kumburi kafar batayi ba inaga irin ciwonnan ne na Cikin k'ashi,yafi zafi Kuma wlhi,,," ya karashe Yana meji  kmr a jikinsa ciwon yake. Ta jinjina Kai sbda azabar karuwa takeyi Amma ta daure tace "Base munje asibiti ba zanji sauki,,bani ruwan me sanyi SOSAI nasha pls..." Dan hade Rai yayi yace  "Banace banso kinashan ruwan sanyinnan ba, shan da kike masa yayi yawa kullum ruwan sanyi, kin maidasa kmr abinci..." Marairaicewa tayi tana d'an bubbuga cinyarta ta hagu inda taji nanma ciwo yakeyi, daga kugunta zuwa cinyoyinta takejin azabar ciwon. "Dan Allah ka bani in bansha ba hankalina baze kwantaba, se inji kamar zan hauka, pls ka bani Nasha ko zanji sauki..." Aeezad yace "Yaune last day dinki ashan ruwan sanyi ..." Ya mike ya dakko mata ruwan faro water me sanyi har huci yakeyi a frij ya Mika mata ta amsa da  jiki na rawa, mejin qishin daya Kai azumi.  ta bude ta kafa Kai ta farasha a hankali, a hankalin yake wucewa cikinta har tasha  Rabin  ruwan gorar,ta ajiye sauran  a gefenta tana nishi, ta koma ta kwanta,, ya matso ya shafar mata duwaiwai da baya gani be taba ba, shifa a hannu yake dande yaga batada lafiya ne da yanzu Azzakarinsa na gindi yana wutsil-wutsil, Se jero mata sannu yakeyi tin tana amsawa harta masa banza, sbda tasan shiya ja mata ciwonnann, da jarabarsa da bazata kare ba.  kmr an cire mata ciwon haka taji datasha ruwan sanyin  gabaki daya  seta nemi ciwon ta rasa, Kuma dazu fa tasha ruwan sanyin Amma be dena ba se yanzu datasha Kuma seya dena. Mikewaa tayi ta nufa toilet  yabi bayanta daya Kuma cika kmr ze fashe da ido, duwaiwuka lantsan-lantsan.  doguwar rigar material ce a jikinta, tinda ta fara Zuwa mkrntar yasa aka dinko  matasu sunfi a kirga, sannan ya siyo mata hijjabs Egypt suma sunfi a kirga da takalma latest.    taje toilet  tayi fitsari, kwanan Nan tana mamakin wai meyasa har kalar fitsarinta ya chanza, itade tasan ada ba haka kalar fitsarinta yake ba,, sannan tana d'anjin gilmawar Abu a mararta, dill dill haka takeji, se bata damu bade. ta Fito daga toilet din ta kalli agogo taga har karfe biyar tayi, Daman yau se 4:20pm suka dawo gidan a can sukayi sallarsu ta la'asar.  Ta koma gadon ta kwanta, ya tambayeta  kafar ta dena ciwo ne tace masa "A, wlhi tadena kmr an zaremin ciwon, danasha ruwan sanyinnan..." Aaeezad yayi  murmushi yace "Alhamamdulillahi...to gyara kwanciyarki in zira kaciyata a gindi pls,, in d'an samu nutsuwa....Daman bukatarki nake Wlhi,burana se ambaliyar water takeyi na shaawah,,,shape din kaciyata ya kuma mikewa sambal, se zillo burana keyi a cikin wando,.... Ni wlhi  sbda zaks ne Amma da tin a car zan zirara miki bura A gindi  ko rabi ne, na dan soso tsokokin dadih...." Ya karashe mgnrsa  yana kai  hannu biyu biyu,yakaima nonuwanta, damka,  ya fara lagudarsu, nabeelah dake kallansa kmr maye. Ta ture masa hannu  a kn nononta dasukai mata kmr dutse Sam bataso adinga lagudar mata sy sunyi nauyi sosai. cikin matsifa tace "Waikai meyasa bakada imani ne Dan Allah? Kaide damuwarka in bude kafa ka zira, ba ruwanka da abinda ke damuna, yanzufa kuguna ke ciwo Amma naki gaya maka saboda kar in daga maka hankali, duk baka ganin hakan kaide gindi-gindi kawai sekace Kai Ka sassakamin gindin, Wannan Wani irin Abu ne wannan? Kai kullum bura a mike  kmr ayu, wace iriyar azaba ce wannan kkmin pls?  Dasafe ma seda Kayi yafi sau uku, da daddare kwana kake ka tashi a cikin gidinnan, ya kakeso nayi pls? Wani zubin banso Amma haka zan bari kayi , to ko banso ma yin kayanka kakeyi  kai inde zakaji  dadih  shikenan, ni tin inajin dadin har inzo inashan wahala, wlhi wannan abu naka ya isheni gaskiya, ka jira matarka tadawo kaje kaci a can, tinda gindi ne jikina Kuma shine jikinta...." ta karshe tana turesa gabaki Daya idanshi ya rine da jarabar bktr gindi.  ko a jikinsa da matsifar da take masa kokarinma rungumarta yakeyi, yaji nonuwanta a jikinsa kawai shine burinsa. Data turesa ya dago ya kalleta, ya marairaice duk idanuwansa sunyi red kmr be tabacin gindin ba Yau ze fara shi inde gindinta ne kullum jinsa yake kmr sabo, duk kuwa da hauka cin daze masa.   "Dan Allah ki bari inyi mommy, nimafa da kikaga Ina miki nacinnan ba yadda zanyi ne, sha'awarki ke damuna sosai, gindinki yariga ya gama dani da burata, Nima duk damun da nake   miki bayin kaina bane wlhi mommy, ba yadda zanyi ne, in banyi ba se in mutu mommy, ki temakeni yadda Ubangiji ya temakeki ya miki Arzikin   gunnan ki bani inci Dan Allah mommy, ki rufan asiri,,," ya dinga mata magiya kamar mahaukaci se shafo can da Nan yakeyi ya dawo ya shafi can cinyoyinta., ta ruresa-ta turesa, amma kmr mahaukaci be yadda ya bari ba, seda ya dinga mata magiya,. harta gaji ta sakar masa jikin badan tanaso ba, sbda ta gaji, ko na safen dayayi ba dadih taji ba sbda shi beyi kadan se yayita ci kmr yanaci da wani,bugawa yakeyi da karfi, sau goma yana lalata notikan gadon sede a kira me gyara ya gyara, Kuma duk a sanadin gwatson da yake mata ne.  Tanajinsa ya gama shashafata, ya bude ya zira, a kullum inse shigeta da kyar yake shiga har yanzu  jikinta gam yake, irin gindinnan ne da ita da ake kiransa dame mukulli, irin wanda da namiji ya gama amfani dasu ya fita se kofar ta  koma ta rufe gam. Yana fara mata gwatso ya fara Wani irin ihu da gurnani kmr Namijin saniya,  har Yan falo sunaji, yanzu fa in Yana cinta sede big  hajiya in tana falo ta tashi ta koma daki, sbda a week dinnan ihunsa na yawa, ko nabeelah ta kulle masa Baki se ihun ya fita, se yayita ihu ya buga gwatso da karfi sosai,sbda dadin da yakeji nata a wannan satin yafi Nako yaushe, ta Kuma dadih, ga uban ruwa ta kumayi, ruwanta durinta  ya karu, sede kaji burarsa na facal facal kawai a cikin gindi,a satinnan sam be Barta ta huta ba,wata rana ma sede a makare take zuwa mkrntar sbda azabarsa tacin gindi shiko gajiya bayayi, jikinsa ko ciwo baya masa, seya wuni ya kwana yana Abu daya, itakam tanada tabbacin yau shiyasa mata wannan ciwon kugun jarabarsa tayi yawa, daman ta jima ma tanajin ciwon kugun. 

bashi ya sauka  a gindinta ba, seda yayi awa uku, karfe takwas da Yan mintoci ya sauka a kanta, Nan fa ciwon kugu ya dawo sabo dal,,ya dinga mata godiya ya dauketa zuwa bathroom sukayi  wanka, Suka fito Suka gabatar da magriba da isha'i, a zaune tayi sallar da kyar, Suna idarwa  kmr jira takeyi ta kama kwarara amai a kan daddumar Kmr zata amayar da Yan hanjinta, Nan da Nan ko ina a jikinta ya saki, idanuwanta sukayi res over amai ta hanci ta Baki. a gigice ya tashi daga daddumarsa , ya  dawo inda take tana aman, Yana fadin "SUBHANALLAHI! MOMMY AMMAI KIKEYI!?meya faru haka!  SANNU MY LOVE, SANNU MOMMYNA..wayyo Allah sannu mommy,,," ya jawota jikinsa taci gaba da kyalala aman a jikin jallabiyar jikinsa, har tagama amayar da komi na cikinta, ta koma se kakari takeyi kawai, jikinta yayi Matsifar weak ta rike kugunta gam da 2hands dinta  tana fadin "Kuguna,,,ze...bude..." Da kyar ta iya mgnr jiki na  rawa ya mike ya gyara gurin datayi aman cikin hanzari ya gyara mata jikinta ya chanza mata kaya, Yana fadin "Asibitii zamuje gaskiya,,sannu mommy, wannan aman Ya whlr min dake,,,"  gabaki daya ya rude,ya chanza mata  kaya ya chanza jallabiyar jikinsa , gabaki daya tayi lugub se yanda yayi da ita, ya sunkumeta ya goyota a bayansa, byn yasa mata hijjabi, suka fito falo, big hajiya na  daki, yaga bega zaks ba gashi mota na hannunsa, koda hannunsa ya warke har yanzu beyi driving ba, zaks ke jigida dashi. A  kofar fita falon Sukayi kicibus da Aunty hafsat tadawo daga Aiki tana ganinsa da nabeelah a baya ta tabbatar ba lafiya, ki takalmi babu a kafarsa, tayi hanzarin tambayarsa meke damunta? Ina be bata amsa ba sema yace "Bani car key dinki.." ta Mika masa, ya amsa ya fice a falon ta bisu da ido,. Ganin datayima aunty nabeelah ya daga mata hankali Dan haka cikin hanzari, ta kwalowa big hajiya kira ta fito sanye da hijjabi, aunty hafsat ta shaida mata yadda taga Aeezad goye da Aunty nabeelah a baya ba lafiya. Big hajiya tadau sallami tana fadin "Rashin lafiya Kuma? Bayan ba jimawa  Naji Yana ihu alamar saduwa ma yake da ita..wannan jarababben jikannawa aiko cin da yakewa yarinyar Nan ya isa yasata rashin lafiya, mutum kmr ya biya sadaki,." Aunty hafsat tace "Ban tambayeki ba pls kuyi shiru..ba abinda na kiraki ki gayaminba kenan... kizo mu bisu a baya kawai, Dan dagani asibitin zasuje jikin ya tsananta.." big hajiya tace ''Toh.." aunty hafsat ta dakko Wani car key din suka fito harabar gidan tini Aeezad yasa nabeelah a mota yaja motar sun fice a gidan zuwa asibiti,. ba bata lokaci aunty hafsat da big Hajiya suka shiga wata motar suka bisu a baya, Allah yaso be bace musu ba. Direct Aeezad  Wani  babban prvt hospital ya nufa da ita, ba bata lokaci doctor ta dubata sosai, danyaki yadda namiji ya dubata, duk inda de sukayi aunty hafsat da big Hajiya na biye dasu. Doctor Maryam ta dubata sosai, dattijuwa ce tasan aikinta, har scanning aka mata.  kana daga bisani  tasa mata drip aka bata daki Nan da Nan Wani bacci me mugun dadih ya dauketa se sauke ajiyar zuciya takeyi, sakamakon Allurar baccin  da aka saka mata a drip sbda doctor ta fahimci bata samun bacci sam, harna jininta na neman ya hau. Aka bawa nabeelah dakin kwantarwa.  Aeezad ya kama hannunta ya rike me drip din, big  hajiya   da aunty hafsat suna kan kujerar 2ct a zaune suna kallon iKon Allah  Aeezad  de ya kama hannu ya rike. Aunty hafsat se kallon Nabeelah takeyi an cire mata hijjabi, ita se yanzuma ta fara ganin kibar tata, da Kuma yanayin yadda jikinta duk yabi ya bude, gashi tayi Wani irin mugun fari fawww abinka da farar mace, jikinta yayi Wani tubus, harta da skin din jikinta ma ya chanza Yayi Wani irin fresh, zuciyar Aunty hafsat ta yanke ta fadi, a ranta ita kadai tasan me take tunani, Addu'ah tashigayi Allah ya tabbatar  da Alkhairi ta kalli Aeezad daketa faman kallon fuskar  Nabeelah  har yanzu hannunta me drip na cikin nasa, se sauke ajiyar zuciya takeyi a hankali,. "Doctor ta fadi meke damunta kuwa?" Aunty hafsat ta tambayi Aeezad,. Girgiza mata  KaI yayi Hadi dacewa "Aah bata gayami ba,  tanade  gwaje gwajen ne, kinsan ciwon kugu takeyi sosai, general check of nace a mata, zuwa Nan da 12:am,  zata shigo ta gaya mana meke damunta, Allahde yasa ba Wani k'ashin bane ya karye a kugun nata,,ni wlhi shine ma abinda naketa Adduah, banasan ganinta cikin yanayinnan na ciwo hnkalina a tashe yake ." A hnkli yake mgna gudun kada ya tasheta a bacci. Aunty hafsat ta tausayama Aeezad din jin  yadda ya karashe mgnr kmr ze kuka. "Karka damu Allah ze bata lafiya, insha Allahu khairan...'Allah de ya bata lafiya.."  Aeezad da big hajiya suka amsa da "Amin .." itafa big hajiya  ta riga ta gano komi tin wata dayan daya wuce kawai de taja bakinta ne tayi shiru, ita koda cikin yake shege a gareta tanaso, sbda tana kaunar ganin tattaba kunnenta  na gurin Aeezad, ta tsani naeema sbda bata haihuwar. Ko d'an shegene ta shirya ansarshi da hannu biyu biyu, duk tsiyar big hajiya tanason yara sbda ita ba yaranne da ita ba haihuwarta biyu kawai  bata Kuma wata ba, ynzu haka daki Daya suke kwana dasu Noor da nasmah tana kaunarsu sosai tanasan yan tattaba kunnenta ko uwarce ta dakesu ranar se big hajiya ta wuni tana tsinkewa maman Noor, ko uban ne ya dakesu ranar seta wuni tana aika masa da zafi part dinsa, tana fadin besan darajar yara ba.  Kafin nabeelah ta farka aeezad ya fita ya siyo  mata duk abinda yasan tana iya ci dama wanda bazata iya cinba, Sbda doctor tace a nemi abinci kusa, inta farka a bata Wani Abu tasa a bakinta ko yayane. Allah Allah yadingayi yadawo,Yana dawowa dai dai 11:30pm, ya tadda ta farka, se sannu big hajiya da aunty hafsat ke mata, har yanzu de kugun nata ciwo yake mata, Amma tasamu sassauci kadan, sannan taji dadin baccin datayi.. Ya karaso ya rungumeta Yana mata sannu, securities se shigowa sukeyi da ledojin Dayayo siyayyar ciki, suka gama suka fice a dakin Aeezad duk yabi ya kakkare  nabeelah  yadda bazasu ganta ba, Amma sun mata ya jiki  aunty hafsat ta amsa da dasauki. "meke Miki ciwo ynzu mommy?'' Aeezad  ya tambayeta. A hnkli tace "Kuguna da kaina..." Duk tayi ligi ligi kmr wadda tayi 1month tana jinya. Ya duba agogo yace "Yanzu doctor zataxo ta kara dubaminke mommy, in Bakiji yadda kkeso ba semu chanza asibiti, ko kuma bar kasarma in kaiki inda za a dubaminke sosai mommyna, ki kwantar da hankalinki Nima ciwon na tabani mommy, sannu mommyna mgnin kukana, sannu farin cikin rayuwar Ahamad Sunusi. ." Ko kunya beji yake mata wannan kalaman a gaban big hajiya da aunty hafsat, se tabasa nabeelah keyi alamar ya bari akwai mutane a dakin, Amma kmr tana  Zugasa se famar rungumota yakeyi yana jawota jikinsa. Ya lallabata taci ayaba, se Kuma taji ayabar ta mata a baki Dan haka taci sosai, tana gama ci doctor  Tashigo dakin,  nurse na biye da ita da file din da aka budewa nabeelah a hannunta.  Suka gaisa da  Doctor , nurse ta gaidasu Hadi da tambayarsu yame jiki suka amsa da dasauki. Doctor ta matso kusa da gadon nabeelah ta tambayeta ya jiki nabeelah ta amsa da dasauki.  Doctor ta tambayeta yanzu meke damunta? Nabeelah tace kugunta ke cowo..' doctor tace ze bari insha Allahu, yawan sex ne ya kawo haka, nabeelah tayi kasa da kanta, su big haiya aka kara bude kunne.  Doctor ta kalli aeezad tace "Kaine mijinta?" Aeezad yace "A,..." Doctor ta bude wata yar takadda data rikota a hannunta se Kuma ta amshi file dn dake hannun nurse ta kalli nabeelah ta kalli Aeezad, idanuwanta na kan Aeezad din kana tace  "Amma kasan tana dauke da ciki na tsawon wata hudu da kwana daya kou?'' nabeelah tayi hanzarin kallon doctor jin abinda tace cikin matukar  kidemewar gigicewar fitar hankali me tattare da fitar hayyaci Wanda ke bayyane da tashin hankali karara a kan fuskarta, Nan da Nan ta firgice a zabure tace "CIKI!!!!!!????" da karfi tayi mgnr idanuwanta kaf a waje, takai hannunta na hagu ta dafe kirjinta yayinda zuciyarta tayi wani irin mummunan bugu har sau biyu.


This book is 1k 08101626484

[7/18, 8:25 PM] SAFIYYA: NAMIJIN ZUMA

43….

Kowa ya ankare da yanayin da nabeelah tashiga amma babu wanda yabi ta kanta , sbda farin ciki, Aeezad yafi kowa farin ciki ji yakeyi kmr bashi ba, kmr a mafarki, ya kamo hannun doctor tace “pls doctor are you serious nabeelah na, nada ciki?” Doctor da fuskarta ke dauke da mamakin wai basu san da cikinba? Harshi me cikin, abun ya bata mamaki har tsawon 4month. “Yeah sir cikine da matarka har tsawon wata hudu…” juyowa Aeezad yayi ya kalli nabeelah wadda bakin ciki ya turniketa kmr zata hadiye zuciya ta mutu sbda bakin ciki da kunya, ita Sam bata shirya amsar cikin d’anda ta raina ba, kuma ma da wani ido zata kalli duniya? “AlhamduLillah…” Aeezad ya fadi a bayyane, idanuwansa suka  ciko  da kwallar farin ciki mara misaltuwa, nan take ya zube yayi sujjadar godiya ga ubangiji , yana kuka yanama Ubangiji godiya daya bashi abinda ya jima yana nema., tako ina yasan Aurensa da mommy ya cika,  daurin Auren da Akayi a babban masallacin sultan bello, inda Aeezad yace shine waliyyin amarya seda akazo daurin Auren Malam yace ai bazeyu wanda ze auri mace yazama waliyyintaba, a nan de babban malamin yazama shine waliyyin amarya a matsayinsa na babban me shari’ah kuma babban malami a masallacin, Zaks shiya zama waliyyin ango, shi tamkar dan uwa na jini yake ga Aeezad.
Bayan haka,  kuma ya sanar da mahaifiyar nabeelah bayan  tazo dubasa a asibiti dabeda lafiya, dayake ummih me fahimta ce kuma burinta nabeelah tayi aure, nan ta fahinta kuma ta amince, amma taace “Dangin baban nabeelah sune damuwa zasu iya  cewa  basu amince ba…” Aeezad yasan su sbda ya taba zuwa gaidasu dayaje kasar shida mommy, dan haka ya bawa ummih kudade dayawa yace inta koma gida ta basu injisa duk sun sanshi sbda dayaje ya jikasu da kudi sosai, yanada alheri, shi a kn mommy ba abinda baze iya ba. Duk a boye sukayi hakan, kuma ya shaidawa ummih karta gayama nabeelah kuma karta nuna mata, ummih ta musu addu’ur’i sosai, dasa Albarka kuma ta barwa cikinta sbda batasan dalilinsa dayace karta nunawa nabeelah ba, ita a duniya sun gama mata komi shida mahaifinsa , ba abinda  Aeezad
Ze nema a gareta bata masa ba in har tanada iko da abun, kuma da abun kunya ai kwara irin wannan Auren dade a kawo mata abin kunya, kuma ta kula Aeezad nada rawar kai ze iya aikata komi, Gashi koda kashe nabeelah yayi basu isa su masa komi ba, saboda yanada kudi kuma yanada power ita a bangarsn ummih Aeezad  ya gama mata komi sbda wannan tamkar rufa mata asiri yayi daya auri yarta. Da ummih zata tafi har lambar limamin daya daura musu auran ya bata kuma ya kirasa a gabanta ya tabbatar mata da tabbas shiya zama waliyyin nabeelah, kuma akwai shaidu dayawa. ummih taji dadih sosai,dana koma Niger ta sanar da yan uwan mahaifin nabeelah a fari sukace basu aminta ba, seda ta fada musu waye Mijin da kuma abun Arzikin daya basu kana suka amince da Auren suka sa albarka, daman Sam ba mutanen kirki bane su , basu taba taimaka mata dako Sisin kwabo ba bayan rasuwar Mijin nata, kuma suma tankar yan uwa  suke a gareta, sbda Auren zumuncine tsakaninta da baban nabeelah. Shiyasa shifa  Aeezad hankalinsa kwance a kn nabeelah babu wanda ya isa ya hanasa zaman Aure da nabeelah, yanzu de mahaifinsa  ne matsala, shima kuma be maidasa matsala ba, sbda malamin babban me shariah ne, yasan daddy ma ba dmwa bane hajiya mommy da naeema suna babban case din dake gabansa.

, big hajiya se washe wawulo takeyi tace Alhamdllh yafi sau ashirin, aunty hafsat kam baki har kunne, ita knta doctor da nurse din se murmushi sukeyi, suna Tayasu farin ciki, nabeelah kam ta hade rannan gam, se tunanin tunani takeyi, kan asirinta ya tonu a duniya, zuciyarta ta cunkushe Sam bata farin ciki ji takeyi daman cikin ya bare ynzu, babban  tashin hankalinta yazata kalli mahaifiyarta da wannan abun?  Uwa uba kuma Dangin mahaifanta da Alkhairi baya kawosu gidan. Se kallan big hajiya takeyi Tana kallon aunty hafsat su se murna sukeyi ba kmr ma uban gayyar da tinda yayi sujjada be dago ba, seda yayi 10mnt yana kuka, kana ya dago , AlhamduLillah taki barin bakinsa, ya karaso ya rungume aunty nabeelah se faman  godiya yake mata cikin sambatu, be taba farin ciki kamar wanda yake ciki ba a yau. Nan take yayima doctor kyautar kujerar hajji, itama nurse ya mata kyautar kujerar hajji,. Suka dinga godiya nurse harda kwallah sbda farin ciki, daki de ya rikice da farin ciki Aeezad se murna yakeyi aunty hafsat da big hajiya ma ba a barsu a baya ba, nabeelah kam bakin ciki suke kara mata in suna murnar nan ta kasa hada ido da kowaccensu sede tayita satar kallansu kmr barauniya. Har wuraren 2;pm kana doctor ta fice a dakin ita da nurse se murna sukeyi kafin doctor ta fita tace da Aeezad ya sameta a office zuwa gobe. Ranar de kwana akayi ana farin ciki da murna, har seda sukayi sallar asubahi kana suka kwanta, drip din daman ya kare tin asubahi aka cire mata, ta kwanta ita kan ta kasa bacci, se kallan cikinta takeyi, tana ayyano yadda za ayi ta rabu da wannan cikin kaddarar dan ita bazata iya da wannan abun kunyar ba. Tini aeezad ya Kira mahaifiyar nabeelah ya sanar da ita, tayi farin ciki sosai, duk nabeelah bata sani ba, daman shi yana boyewa ne sbda iya wuya kar nabeelah ta gudu ta barsa, yasan akwai matsalolin a gabansu yana tsoron in  komi ya bayyana kar nabeelah ta koma Niger ta barsa, ynzu kuwa yasan bazata iya barin gidanba sbda tana tsoron inta je can mexatacema mahaifiyarta. After 2days , Aeezad na bawa nabeelah kulawa ta musammanma ji yake da ita tamkar kwai, ya rasa Ina zesata dan murna, aunty hafsat da big hajiya sun fahimci nabeelah bata murna da samuwar cikin shide gogan Sam be fahimta na farin ciki ya hanasa ya fahimta a ganinsu Aunty hafsat kenan , basusan yana ankare da komi ba. Kwanansu uku a asibitin aka sallamesu bayan doctor ta jaddada ma Aeezad banda sex ya barta harnan da 1month, sannan Banda aiki dayawa, banda Yawan tafiya me nisa, sannan adinga barinta tana samun bacci sosai, a takaicede an bata bed rest. Aeezad har rubutawa yayi sbda beso ya mance ko abu daya gudun kar cikinsa ya zube ji yakeyi daman ana daukar Cikin ya dauki abinsa ya rike kayansa,. Zaks ma tini yasani shima yayi farin ciki sosai, dashi aka dinga jinyar nabeelah a asibitin, , kafin Subar asibitin  Aeezad yayi kyauta kudi yafi millions of naira. kyauta kawai yadingayi kmr besan zafin kudi ba. Har gida seda yasa aka sake ma maman nabeelah sabo a niger ya  zuba  mata kayan alatu, bayan sun isa gida yau kawai nabeelah taga mamanta ta kirata ta tambayeta ya jiki, nabeelah tace dasauki, daman tasan bata da lafiya tin randa aka kaita asibiti Aeezad ya sanar da ita aiko se Kira takeyi dasuna asibitin nabeelah ta kula mahaifiyarta na Cikin farin ciki amma batasan Kona meye ba. , nunawa kawaj Ummih keyi kmr batasan komi ba. Ummih tace tayima Aeezad godiya..” se a nan nabeelah kejin ya chanza musu gida har mota yasiya ma  ummih da dreva, ta kallesa se kimtsa dakin yakeyi tinda suka dawo yake tsaye sbda beso tayi aiki duk abinda yasan zatayi seya yakeyi da knsa, ita kuma Tana zaune a gefen gado ynzu aunty hafsat da big hajiya suka fita a dakin. Godiya sosai nabeelah ta masa, kan abin Arzikin daya ma mahaifiyarta. Aeezad ya kalleta yayi murmushi yace “Abin arziki ai yana jikinki mommy, fatanade ubangiji yasa ki haifamin yarona ko yarinyata lafiya, Allah ya miki albarka wlhi na kara sanki, ke sanadin Alkhairi ce a rayuwata…” ba tare da tace komi ba ta koma ta kwanta, ita duk haushin komi takeji, Gashi cikinnan tinda ya bayyana se amaye amaye, wai a haka ma dan an kakkara mata drip sosai, Gashi ba komi take iya ciba , abubuwan dake shiga cikinta Kala hudu ne,, daga tasha zuma se taci kilishi , se taci ayaba, se ruwan sanyi, ba abinda tafi bukata kmr ruwan sanyi tana kaunarsa, Gashi ance ta rage sha. Wata iriyar  kulawa Aeezad ke bata ta musamman, kullum yana manne da ita, big hajiy da Aunty hafsat ma suna bata kulawa sosai ba kmr ka big hajiya , wuni takeyi Tana dafa  mata abubuwan ciye ciye na gargajiya wasu taci wasu ta kasa ci, har kwarama dambu inta mata dambun masara tanaci sosai, tinda aunty hafsat ta mata bayanin Aurene tsakaninsu da Aeezad ba zina ba, tamata bayani sosai yadda zata gane, aiko nan ta kara San nabeelah da d’an cikinta, itafa ko ada batasan nabeelsh yanzu Tana santa sbda Tana dauke da cikin  jinintan, daman  ba yawa ne dasu a family dinba,  Gashi big hajiya naso taga jininta sunyi yawa sosai dan haka ita d’a kona shege ne tana so inde daga jininta ya fito, ballema tanasan Aeezad sosai, nabeelah tazama yar gata a gidan, duk jarabar Aeezad ya kyaleta sbda tanada ciki, amma daurewa kawai yakeyi ta kula da hakan, inya ganta se yayita kallo, wanibin har yawu yake dalalarwa. Sau uku hawwa’u na zuwa dubata tin zuwan farko ta fahimci ciki ne da nabeelah , Gashi aeezad yaki basu guri su zanta, se yau da nabeelsh ta masa dabara  tace yaje ya Siyo mata gwaiba, shine ya fita ya basu guri su zanta da hawwa’u. Yana fita nabeelah ta kalli hawwa’u tace “Wai cikine Dani na Aeezad? Da wani ido zan kalli duniya ni nabeelah!” Nabeelah ta fadi kmr zata fashe da kuka, ta kuma kyau da fresh ga wata uwar kiba tanatayi ba lallai ka gane cikine jikinta ba sbda cikin yabi hips da nonuwa. Hawwa’u da farin ciki a kan fuskarta tace “Nafaga kayan arziki, wannan ciki ai d’an gata ne, tako ina naga lelebki akeyi musammanma agun Miji…” tabe baki nabeelah tayi tace “lelen me, bayan an cuceka kou..” fuska dauke da rashin fahimta hawwa’u tace “Kmr ya? kina mgna sekace cikin shege, pls kidena irin wannan abun gaskiya, wani na nema ke kina nuna kmr bakiso tin rannan na kula, se wani abubuwa kkeyi, keda ya kamata kiyima Allah godiya ga miji ya baki Danye sharaf, ga ciki ya baki cikin gaggawa…” nabeelah ta kuma hade rai sbda ta fahimci hawwa bata San me take ma tsoro ba. “Da wani ido zan kalli ummih? Babban bala’inma yazanyi dasu hajiya mommy da matarsa naeema…wlhi ban shirya daukar bala’innan yanzu ba..” hawwa tace “Au baki shirya ba, amma shine kika dinga gwale gindi anaci? Kinga wlhi ki nutsu nabeelah , ki bar tunanin wadannan, domin ynzu rabo ya rantse ba abinda suka isa suyi, in rabo ya tsinke daraba bacewa takeyi, ki rungumi mijinki da cikinki kawai Aunty nabeelah, ba abinda su hajiya mommy suka isa su miki tinda basu hana faruwar wannan kaddarar ba aiko kinga ba yadda zasuyi dame zuwa…” nabeelah tayi shiru kawai badan taji abinda hawwa tace mata ba, duk natsihar daya mata a banza, har tabar gidan, washe gari ta tashi tanata fushi abu kadan seta hau Aeezad da matsifa Sam be damu ba sbda yaji ance wani lokacin masu ciki nada matsifa shiko dukansa zatayi bazece uffan ba, shide ta renar masa cikinsa shine dadinsa, kome zatayi ze dauka kuma ze jure. Se rigima take masa yau, tace mkrnta zataje yace baze yuba, yadinga lallamarta da kyar ta amince ta hakura. Yau kimanin 2weeks da dawowarsu asibitin Sam ya kasa gane kanta, se tayita fushi fushi Tana hade masa rai ko mgna bata masa se yayita mata mgna tayi masa banza, amma Sam beji ya gaji ba, sbda yasan duk halin daya shiga sbda shine. After isha’i kwance take a kan bed, shi yana zaune kasan kafafuwanta se mammatsa mata kafafuwa yakeyi, sanyin AC kawai ke aiki da kamshin turarukan wuta a dakin, yanzu shike komi har wankin kayanta nasawa shike mata dukda akwai marching din wanki, da kuma me wanki, amma Sam baya bari su wanke shike wankewa ya gyara mata gashin kai, ya mata wanka har askin gashin gabanta seda ya mata jiya,ya aske mata gashin hammatarta duka, ba abinda be mata. Ta kallesa ta numfasa, se tsotsar wani d’an karamin kilishi takeyi  a bakinta, sbda in batasa wani abu a bakin nata ba se tayita zubda yawu. Ta kuma numfasawa idanuwanta na kansa ta hade rai tace “Nifa  gaskiya bazan iya rikon cikinnan ba har yakai 5month ko fin hakan,,,,” Aeezad dake matsar mata kafa ya dakata ya dago ya zuba mata idanuwa cikin rashin fahimtar kalamanta yace “ bangane ba? Kmrya?” Dauke idanuwa tayi a kansa tace “kamar yadda kaji, gaskiya bazan iya yawo ? Da abun kunya  ba, bansan da wani ido zan kalli mahaifiyata ba, uwa uba matarka da hajiya mommy, sbda komin daren dadewa nasan se sunji komi , gaskiya Bazan iya ba, kawai zubda cikinnan zanyi wlhi …” idanuwa ya zaro cikin mamakin kalamanta nan da nan annurin fuskarsa ya gushe rannan yayi bakikirin. “Cikin shege ne a jikinki da kk wannan mgnr banzar? Naga ai cikinnan cikinane ni nayishi kona shege ne inasan abuna, balle na sunnah,,,daman shiyasa tinda akace kinada Cikin kika shiga bakin ciki kiketa hade rai? To wallahi wallahi ki kiyayeni, inna karajin kalmar zaki zubarmin da ciki wlhi se raina da naki ya baci…” ya fadi cikin fushi.  Tashi zaune nabeelah tayi tana kallansa tace cikin matsifa harga Allah batasan cikinnan .”Wallahi sena zubar da cikinnan ko ka yadda ko karka yadda…” ya kalli kwayoyin idanuwanta, nan ya tabbatar da tabbas da gaske take dan ada ya fara tunanin wasa takeyi. Murya babu alamar wasa yace “Wallahi Billahillazi na Miki rantsuwar d’an musulmai, In kika zubarmin da ciki wlhi wlhi nabeelah kinji na kuma rantsuwa, wlhi sena daureki, kaf danginku ma sena musu daurin rai da rai, ummih ce kawai zata tsira  sbda ina ganin darajarta, amma wlhi wlhi dake, da wanda tasa hannu , da wadda ta zubar min da cikina, da asibiti da aka zubar min da cikina, da makarantar da wadda ta zubar min da cikina tayi dukse na hadsu dake duka na muku daurin rai da rai har mutuwarku, bade Tonon asiri kike gudu ba zan tona miki , in kika zubarmin da cikine zakiga jahilci, wlhi se duk duniya tasan komi , kin ganni nan mahaukaci ne tuburan in haukar kikeyi ni na fiki hauka nabeelah, ki zubarmin da ciki kigani, wlhi sena miki abinda harki komawa ubangiji bakiyi tsammani ba…” yana gama mgnrsa cikin matsifada gargadi, a yadsa yake mgnr shima dole zaka fahimci tabbas ze aikata duk abinda yace ze mata a kan ciki. “Wallahi sena zubar sede kayi abinda kace zakayi…” tayi karfin halin fadar hakan Tana kuka wannan karan, ita wlhi harga Allah batasan wannan cikin , da tasanma tana dashi da tin kafin wani yasani zata zubar dashi, suna abu a boye Gashi ynzu asiri ya tono, tunaninta ma mgna ta Kai kunnen hajiya mommy ko naeema uwar kishi, ga mahaifiyarta kuma. “Ki zubar ki gani, wlhi ke karamar yar iska ce, nine babban…” ya fadi cikin fitar hayyaci duk yabi ya rikide ya shiga wani Hali, Jin tace zata zubar masa da ciki, kuma yasan zata aikata. Ya fice a dakin cikin fushi da matsifa, ya tadda big hajiya da hafsat a falo, nan ya shaida musu komi da nabeelah tace, kuma yace su zama shaida ko a mistake cikinsa ya zube wlhi seya daureta da kaf danginsu, yayi rantsuwa ya kuma rantsewa. Aunty hafsat ta fara bashi hkri, Ina bebi ta knta ba ya fice a gidan zuciya a dagule yaja motarsa zuwa gidansa, yama mance yaushe rabonsa da gidan nasa.

Yana fita aunty hafsat da big hajiya suka taso suka nufo dakin nabeelah zaune suka sameta tsakiyar gado tana kuka. Big hajiya ta rufeta da fada kan karta sake ta zubar mata da jininta, ta inda big hajiya ke shiga bata nan take fita ba. Aunty hafsat de se rarrashinta takeyi Tana mata natsiha hadi da nusar da ita zunubin dake cikin zubda ciki, aunty hafsat ta fahimci me nabeelah ke tsoro, sosai tadinga mata natsiha, har tayi shiru amma fa bata jiba. Ba jimawa bacci ya kwasheta abinka dame ciki suka fice a dakin sunata jinjina rashin hankali irin na Aunty nabeelah. Tinda Aeezad yabar gidan be dawo ba sbda ta bata masa rai sosai, shi a ganinsa inde batasan cikinsa, duk San da yake mata ze iya mata abinda batayi tsammaniba, besanma Mommy bata sanshi ba seda cikinnan ya bayyana. Ya fahimci bata kaunarsa bata kaunar me kaunarsa, wai harshi take gayawa zata zubar masa da ciki, yayi bakin cikin wannan kalmar, besan me yayima mommy ta tsanesa haka ba,shi kuma Gashi Allah ya jarabcesa da santa, amma shi kiyayyarsa takeyi , Gashi har gudan jininsa ma ta tsana.  A ranar farko taji wani kala data kwana ba tare dashi ba sede tadinga juyo  kawai har tayi bacci. A bangaren goganma da kyar yasamu yayi bacci a Daren ranar ya saba da ganinta, ko beci ba inya ganta sanyi yakeji, balle ko beci ba yasha Nono koya taba nonuwa. Washe gari da sassafe aunty hafsat tazo ta dubata sosai, ta bata abinda takeso kana ya fice zuwa aiki, big hajiya taci gaba da dubata. Nabeelah ta Kira kawata hawwa’u kan yaza ayi tasamu wanda ze zubar mata da cikinnan..” hawwa’u tace “What ? Zubar da ciki kuma shi Aeezad din yace ki zubar ne ko meya faru zaki zubar da ciki? Kai nasanma Aeezad bazece ki zubar da ciki ba gaskiya kawata…” aunty nabeelah tace “Ni nakeso na  zubar, wlhi bazan iya renon cikinnan ba har in haifesa, Kinsan akwai kalubale a gabana gaskiya bazan iya ba…” hawwa’u tace “Ki fawwalawa Allah komi kawata, Karki zubar da cikinnan, bakisan meke zaki haifaba, dan Allah Karki kashe rai kawata…” hawwa’u tadinga nata natseeha, nabeelah tayi kmr taji amma Sam batajiba, itafa tinda Aeezad yace ta aubar tagani, shikenan tajima tanaso ta zubar da cikin sbda taga abinda  da ze mata , wai har ita yake cewa ze daure kaf danginsu, sbda raini danyaga su talakawa ne, nan ta kara daura damarar seta zubda cikin, taga mezeyi. Ta kira doctor salmah ta tambayeta meye mgnin zubda ciki? Doctor salmah tace  ita bata zubar da ciki, sbda Tana tsoron kashe rai. Duk wata hanya da nabeelah zatabi ta zubda cikin tabi amma ba mafita, Gashi na halin ta fita, dana ace zata fita ne se taje  ko pharmacy ne  ta tambaya ko za a zubda mata wannan cikin na kaddara, tayi tayi ta fita aunty hafsat ta Hana, kullum se Aeezad ya kira ta wayar aunty hafsat din yaji ya jikin nabeelah, yace aunty hafsat ta dinga kulawa da ita sosai , yaki kiran nabeelah  amma sbda fushi yakeyi da ita, amma kullum seya Kira aunty hafsat sau biyar domin yaji ya take, so yakeyi ya nuna mata kuskurentae danya kula bata da hankali, bata taba bata masa rai kmr Randa tace zata zubda masa da ciki ba. Kullum se Aeezad yasa Zaks yazo gidan ya kawo mata kayayyakin da take ci harda wanda ma bata iya ci, in taga Zaks se Tasha zataga Aeezad amma shiru abu kmr wasa har yayi 2weeks bezo gidan ba yanakan dokin fushi da ita, amma yana tsananin azabtuwa  bacci seda dalili ita kanta Tana azabtuwa sosai, da rashinsa Gashi 2days dinnan shaawah ke damunta, gindinta har motsi yakeyi, ashe ba karamin temakonta yakeyi ba in yana gidan, tabawar da yake mata ma ashe rahama ce, gabaki daya jikinta yayi sanyi tama hakura kawai da cikinnan , sbda ba yadda zatayi ta zubdasa.

A bangaren Aeezad har Rama yayi ga shaawah ta azaba Tana dawainiya dashi. Ya daure harya gaji gindin mace kawai yake bukata  yashiga, yau ya gaji wallahi, hankali a tashe ya nufa part din naeema karfe sha biyu na dare,, daman tinda ya dawo gidan yaga tana nan amma sau uku ya ganta sbda fushi takeyi dashi a kan batasan ina yake zuwa ba, har yake kwanakinan kuma bayan  ance mata yana cikin katsina, Sam bata fahimtar ina ya dosa yanzu. A falo ya sameta Tana sanye da kayan bacci Riga iya guiwa pink color, wayarta na hannunta Tana kallon TikTok kmr de yadda ta saba, ita waya kawai tasa a gaba, koda duk hadu sau ukun shi yazo side dinta domin yaga lafiyarta, daman yana zuwa ya dubota in tana gari shi yana kokarin  sauke naiyinta a kansa. Narai-narai yayi da idanuwansa a knta, ta dago ta kallesa a kallo daya ta fahimci yana cikin shaawah seda gabanta ya yanke ya fadi, tasan burarsa da tsayi da girman, ita wlhi tsorona takeji in ze sex da ita Gashi be iya a hnkli ba, shiyasa sometimes ko tanajin shaawah a kn ya cita kwara kawai ta kalli videos harta kawo. “Bakayi bacci ba?” Ya tambayesa gabanta na faduwa, daga mata Kai yayi alamar Eh kana yace “Inaso inci pls…” seta kumajin gabanta ya yanke ya fadi saura kiris wayarta ta fadi daga hannunta ta ajiye wayar a kan kujerar da take zaune gefenta. “Gaskiya ni wlhi Ina tsoron whlrka gaskiya, bazan iya whlar bnza ba…” ta fadi cikin halin ko in kula. Aeezad bebi ta cewarta ba kawai ya karaso ya fara mata wasanni , a nan falon yacita, kawowa daya ta bari yayi da kyar ta turesa sbda Harga Allah ya gaji bazata iya ba, yazo ze koma ci na biyu ta matsar dashi Tana fadin “Gaskiy bazan iya wannan whlr banzar ba…” Aeezad yayi shiru yana Kallan naeema , shi Gashi ba wani dadih yaji ba da kyar ya kawo, ba kmr gindin mommy ba daya shiga se ya Kama ihu wannan ko tari beyi ba na dadih balle ihu, se yanzu ya kara jinjina hakurin aunty nabeelah a kansa, ko tace bazeyi ba se taji ya bata tausayi sometimes ko bataso seta barshi yayi, nan kimar aunty nabeelah ta kuma ninkuwa a garesa, kwadayinta ya tsananin taso masa. Rai a baci ya bar part din naeema yaje yayi wanka, yana wankan yana tsuki, yayi asarar gwatsonsa Gashi ba wani dadih yaci ba kawai kawowar whla yayi, ko wacce mace gindi ne a jikinta amma wallahi wani gindin yafi wani dadih se yanzu ya kuma yadda da hakan wani gindin yafi wani dumi da ruwan tsantsi da laushi. Ranar de baccin kirki be iyayiba, washe gari satinsa uku be ganta ba amma yana sawa aunty hafsat na masa hotonta ta turo masa ya gani se yaji ddh,. Seda yayi sallar asubahi kana ya koma ya kwanta da kyar bacci ya figesa, gabaki daya baccinsa cike yake da shaawar aunty nabeelah dadin gindinta kawai ke masa gizo a kan burarsa, be tashi daga baccin ba se wuraren azahar ya sake wanka, ya shirya cikin manyan Kaya wata danyar shaddace kalar Army green light,fuskarsa tayi fayau, yayi sallar azahar, kana ya zuba dankareren watch dinsa, ya feshe kansa da jahilcin perfume dinsa, ya zira takalminsa ya dauki car  key dinsa ya fice a gidan se uban gudu yakeyi , ya kosa ya ganta gani yakeyi kmr yayi shekara  uku ne ganta ba, ga yunwarta na damunsa. Yana isowa ya tadda su big hajiya a falo dasu noor aunty hafsat nagun aiki duka gaisa da big hajiya a tsaitsaye ta tambayesa yaushe ze koma bakin aikinsa. “Nan da next month…” a tsaitsaye ya bata amsa, be jira cewarta ba ya nufa dakin Aunty nabeelah, dai dai ta fito daga wanka kirjinta dauke da towel golden ynzu ta tashi daga bacci tayi sallah  sbda Tana ganin lokacinta ya kusa gushewa, shine tayi wanka, ta fito kenan yashigo dakin. Idanuwanta da nasa suka sarke cikin na juna, dukkaninsu seda suka sauke ajiyar zuciya na zallar farin cikin ganin junansu dasukayi, zuciyarsu ta zanyaya, a kwanakin har jinya sukayi ta whla, ciwon tsaitsaye, duk rashin ganin junansune ya haifar da hakan. nabeelah ta azabtu har wata ajiyar zuciya ta sauke, sha’awar da take ciki baze misaltuba, jiya ita knta seda ta kasa control ta dinga taba dan-tsakanta, Tanaji kmr shike taba mata harta kawo da kyar, seda ta kawo tadinga istigfari jiya itace  rana  ta farko data taba kawowa da kanta ba tare dashi ba, gabaki daya jarabar da takeji tafi ta ada, shaawah takeji kmr daman tanada bura taci kanta da kanta ya huta kawai, Gashi shawarsa kawai takeji bata shaaawah kowa seshi sbda dashi ta saba shiya saba mata da dadih shiya gata bata dadih. Dauke idanuwabta tayi daga kallansa ta karasa ta jawo kujerar mirror ta zauna, ya karaso yana fadin “I miss you mommy, nasan kema kinyi missing dina, wlhi I miss you sosai ya babyna?” Ya fadi yana karasowa ya taba cikinta ta cire masa hannu, jiya har kuka tayi sbda shaawah,. Ya kalleta yaga idanuwanta sun ciko da kwallah nan ya rikice yace “Waya tabaminke mommy? Meyasa kike kuka? Ko kin zubarmin da cikinane?” Yakara Kai hannu ya tsba mata cikinta zuwa mararta,. Ya girgiza masa Kai alamar aah, gabaki daya tashiga taitayinta tayi nadamar Cewar datayima zata zubda cikin sbda rashinsa a kusa da ita, ya koya mata darasi tashiga dmwa sosai ya shaawah abinka dame karamin ciki. Tsugunnawa yayi bisa guiwowinsa ya daura hannayensa a kan lallausar cinyoyinta se kwallah takeyi. “Meya Faru kike kuka? Waya saminke kuka,? Duk wanda yasaminke kuka  yayi kuskure, ni da asaminke kuka mommy kwara a kasheni shi zefimin sauki ina sanki wlhi bnsan ina sanki over ba se a yan kwanakinnan Danayi ba tare dake ba…ki gayamin waya tabaminke pls momm?” Tana kwallah tace “kaine? Kadena zuwa gidannan sbda ybzu baka sona, jiya har kuka nayi sbda rashinka a kusa dani, kwana biyu bnda lafiya, sha’a….” Se kuma tayi shiru ta kara karasawa still de se kuka takeyi Tana tuna azabar datasha jiya, seda tadingajin daman yana kusa da ita da ita da kanta zata cisa, hawa kansa zatayi ta masa gwatso.

Kuyi hkri da error ba editing .

This book is 1k 08101626484. Manyan mata akwai maganin sanyi dana basir, da magungunan mata, harda na mazanma.
[7/20, 8:13 PM] SAFIYYA: NAMIJIN ZUMA

44....

Murmushi Aeezad yayi domin yaso ya fahimci me take nufi Amma Kuma se yayi tunanin a kunya ta mommy da San girnanta da wuya ta fadi wannan kalmar,. "Ki karasa pls mommy, meyasa kikasa full stop pls,,Sha'a... Me kike nufi?" Ya tambayeta cikin zakuwa kawai so yakeyi yaji me zatace, shin abinda yake tunani hakan ne, tabbas da Hakan ne dayaji dadih me tsanani, se yaji ya kara santa sosai. Nabeelah tayi kasa da kanta, ta kasa cewa komi sbda kunya data rufeta, ta rasa yadda akayi ta bari wannan kalmar taso subuce mata daga baki, tasan bayin kanta bane, saboda Yanzu haka sha'awah takeji gindinta se tsiyayar da ruwa yakeyi,  batasan meya sameta ba a kwanakinnan kmr an bata Abu tasha haka takeji kawai Abu takeso a zungura mata a duri, kaikayi yake mata. "pls talk mana mommy, ki karasa abinda kika fadi pls,,," yayi-yayi ta Karasa tayi shiru, shirunta ya kara tabbatar masa da abinda yake tunani hakan ne, murmushin ya kuma subuce masa, yace "Nagane me kike nufi mommy, Nima na azabtu da sha'awarki sosai Ina sanki mommy, kinfi kowacce mace dadih da juriya a kaina,wallahi Ina sanki,zuwanki cikin rayuwata niimah ce,Ina kaunarki mommy,a rayuwata ban taba San wata halitta kmr ke ba mommy, da sanki na girma dashi na ginu, a kn sanki ne nasan kaina ina sanki sosai mommy!...Dan Allah kisoni ki kulamin da babyna dake cikinki, kyautace ubangiji yamana karmu masa budulci pls .."   Ta zuba masa Ido kalamansa na shigarta tako ina, shima itan yake kallo, ko bata gaya masa kalmar soba, shi ya wadata, sbda yana hango soyayyarsa a cikin idanuwanta, kalmar data gaya masa yau ma ta isa ta wadatar dashi mommy nasanshi. "Kwanta na zira Miki bura mommy inji ya lafiyar babyna mommy na kosa, in dangana da gidan ruwa, inaso inyi iyo, nayi missing zurfin durinki..." Ya fadi Yana daga mata towel ta kasa, yaga suma ta kwanta luf akan mararta, Nan hankalinsa ya kuma tashi, besan sadda ya dauketa ba be direta Ako ina ba se a kan gadonta, ya shiga wasanni da ita Daman itama hankalinta tashe yake, Nan ya kuma rudata, da kanta ta kamo burarsa tasa a gindinta,. Dukkaninsu sunji dadin wannan ranar, yacita sosai Kuma Yau Bata gaji dashi ba, har yamma suna Abu daya, in kaga ya sauka to lokacin sallah ne yayi, se suyi sallah, taci abinci su koma bakin aiki,. Ranar de Nan ya kwana Yana hakarta, sbda cikin jikinta a  hnkli yake bugawa, dukkaninsu dadih sukaji,  akasin Wahala Yau dadih taji  sbd tana cikin jarabarsa sosai taji dadin burarsa sosai,.

Gabaki daya  ya dawo rayuwa Nan gidan Yana Bata kulawa sosai, cikinta na 6month takoma makarantarta taci gaba da zuwa, ko ince suka ci gaba da zuwa ita da Aeezad ,ya kuma manne mata, ta kara dadih, ga dadinta ga dadin cikin jikinta,. kullum se ummih ta kirata sunyi waya, se tayita tambayarta ya jiki, nabeelah tace da sauki, ta rasa dalilin dayasa har yanzu take tambayarta ya jiki Kai kace tasan Akwai ciki a jikinta, Kuma tasan Sam batasan meke damunta ba. Se nabeelah tayi da  kyar Aeezad ke zuwa gidansa ya kwana gun na'eema, koya kwana ma baya mata komi. Nsbeelah nayin hknne saboda tana tunanin kar hakki ya kamasu, Amma fa da kyar take bacci sbda kishin dake nukurkusarta. Big hajiya da Aunty Hafsat na tsananin bata kulawa, tinda cikin ya bayyana shikenan ya fara Wani irin mahaukacin girma, gashi nonuwanta sun  ciccika, ga kiba ta kumayi tayi ukun ada, Amma Kuma sede Sam batayi muni ba Kuma batayi duhu ba sema haske datayi sosai.  Yau kimanin watan cikinta bakwai da sati uku, tini tanata zuwa awo, anyi scannings yafi a kirga sbda aga gender din babyn dazata haifa Amma ba a ganin komi sede doctor Maryam Dake dubata tace CS za a mata, har ansa date din daza a mata CS din in cikin ya shiga watansa na haihuwa on 20days. Sosai Aeezad ke bata kulawa da kyar ya yadda taci gaba da zuwa  school,San yanzu babu Wani laulayi laulayi, Amma har yanzu abincin da takeci su takeci bata iyacin komi, jefi jefe anasa mata  drip sbda taji kwarin jikinta. Yaude da kyar nabeelah tadinga lallamar Aeezad sbda ya koma bakin aikinsa ogansa nata kiransa, beso Amma haka ya tafi ya barta byn ta bashi gindi yaci sosai, daze tafi seda yayi kuka, Sam beso ya tafi ya barta, zuwa yanzu an gama siyayyar baby, kayayayyakin da aka siyama babyn yafi a kirga drowers uku manya ya siyo Kuma duk an cikasu da kayayyakin daxe dauki maza da mata.

da kyar nabeelah ta lallashesa sosai ta rakasa har bakin mota, yayinda securities sunfi mutum dari na tsaronsa sbda a mota ze tafi garin kanon sannan shida Zaks zasu tafi. Bayan ya shiga motar ya kamo hannunta , ta tsuresa da ido, idanuwansa fal kwallah yace "Mommy ki kulamin da babyna Dan Allah, sati Daya zanyi in dawo na Baki amanar babyna, daga can zanje American in karoma  babyna kayayyaki dukda babyn nawa ta boye kanta taki bari aganta, Amma inasan ran  insha Allahu mace zaki haifa mommy,,,," nabeelah tayi murmushi karfin hali gani takeyi kmr inya tafi bazasu sake haduwa ba. "Ka kyale babbynnan da kaya kayayyakin sunyi yawa, wasuma har abadan baza a sasu ba sbda sunyi yawa pls ka bar kudinka haka Nan ba abinda fa baka siya ba,,,"  Aeezad yayi murmushi yace "Bakomai ai inasan maman babyn ne, Shiyasa nake san  babyn, ke bakisan wai zan iya bada komi nawa Dana mallaka ba a kanki mommy..."   for the first time dataji tanaso ta furta masa kalmar soyayyar kmr daga sama tace "Wallahi Ina sanka!" Wani irin mummunan bugu zuciyarsa tayi, be taba  tsammanin A rayuwarsa mommy zata fusta masa kalmar SO ba, wasu sassanyar hawayen farin ciki suka wanke ma Aeezad idanuwa ya kara damke hannunta cikin nasa yace "Mommy kina sona? Yau kece kike furtamin kalmar soyayya? Wow! Wlhi Ina sanki, Ina Kara sanki, Ina Miki Azababbiyar kaunar, ke rayuwata ce, wallahi da in rasaki kwara in rasa rayuwata, saboda Rashinki a cikin rayuwata Yana iya haifarmin da mutuwar azaba, har kwara inyi mutuwar farat Daya, Amma inna rasaki mommy mutuwa zanyi bayan nasha wahalar jinya,, Ina rokon Ubangiji a kullum innasa goshina a sujjada, Allah ya barni dake, Allah yasa mu mutu tare, sbda in kika mutu kika barni bazan jure rashinki ba mommy, Ina rokon Ubangiji ya karamin sanki, sbda sanki shine dadih me fidda sinadari a cikin  rayuwata!I love you Naji dadih yau kin furtamin kalmar SO zanyi tafiya cikin farin ciku, Kiyi min adduah inyi juriya da hakurin rashinki a kusa dani, ina sanka ki kulamin da maniyyina daya zama gudan jini a mararki, I wish  in iya  Kai 1week dinma bandawo ba da wuya,, ko mu tafi tare? " Nabeelah tayi shiru yayinda kalamansa na soyayya suka ratsata, duk abinda ya fadi direct daga zuciyarsa yake fitowa.  "Ki shigo mu tafi mommy, daga can semu wuce America a Miki CS acan,," ya fadi cikin magiya kawai beso ya tafi ya barta. Nabeelah ta girgiza Kai tace "aah, ni bazanje ba,
Nafiso na haihu a Nigeria kusa da kasata,ba asan yadda hali zeyi ba..." Aeezad ya
Ya kula tinda cikinnan nata yakai wannan watannin take a karaye, cikin karfafa guiwa yace "Zaki haihu lafiya insha Allahu mommy na, Ina gefenki, za ayi Miki CS insha Allahu zamu rayu tare sekin haifamin yara ashirin ..." Murmushi nabeelah tayi, da kyar tasamu ya saki hannunta, sukayi sallama da Zaks, suka fice a gidan se daga mata hannu yakeyi itama tana daga masa. Seda taga ficewarsu kana ta juya zata koma ciki, taga baban Noor ya fito daga part dinsa, kallo daya ya mata yayi hanzarin dauke idanuwansa a kanta shi tsoronta yakeji ynzu tin abunnan daya faru da abokinsa alhaji sadi,  Daman Kuma ba karamin tsoron Aeezad baban Noor keyiba, basa shiri Sam da Aeezad, inya gansa sede shi baban Noor din ya gaidasa Amma Sam shi Aeezad baya gaidasa kawai jininsu be hadu ba, ya rasa dalili, ynzu Kam shida nabeelah se kallon nesa kallonma na tsoro, Yadda yake ganin Aeezad na gidan gun nabeelah kullum shike kara tsorata Baban Noor a kan Aeezad. Nabeelah ta gaidasa ya amsa , cikin hanzari ya wuce ya shiga motarsa ya fice a gidan, nabeelah ta shige ciki, zuciya fal kewar mijinta, Nan falo ya ta zauna gun big hajiya da Aunty hafsat kasancewar yau Sunday bata zuwa aiki, Nan suka wuni suna hira, se dare tashiga daki ta tadda miss call din Aeezad yafi miss call hamsin, daukar wayar tayi ta kirasa, bugu daya Aeezad ya daga,, "Ina kika ajiye wayar inata kiranki Wife?'' cewar Aeezad daga cikin wayar,. Nabeelah tace "Tana daki Wlhi Nima inataso in kiraka Muna falo ne munata hira dasu big hajiya,," AEEEZAD yace " Shine xaki bar mijinki cikin tashin hnkli inata kiranki, Baki kirani ba kinji Yana Isa kano? Toh na isa lafiya my wife and I miss you, ,," "am sorry pls..."cewar nabeelah "Ai bakya lefi ya abun dadihna?:'' nande suka shiga hirar soyayya. seda sukaci juna a waya kowa ya kawo, har karfe biyu na dare kana sukayi sallahma da juna, Aeezad so yayi  su kwana suna waya.

After 2days da tafiyar Aeezad kullum cikin waya suke. Yau karfe goma na safiya, nabeelah nakwance tana bacci, ta kashe wayarta danta samu tayi bacci yau, sabuwar shekara Ce yau new year 1january yau ba aiki. Kmr a mafarki nabeelah taji aunty hafsat na tabata, ta bude Idanuwan ta a kan aunty hafsat bakinta dauke da Addu'ah a kwanakinnani tana yawan muggan mafarkai.,kallo Daya nabeelah tayima aunty hafsat ta fahimci tashin hankali kwance kan fuskarta, tasan bata taba tashinta in tana bacci ba se yaj, hasalima ko TV ba a kunnawa asa volume in tana vacci.    "Mommy tashi Maza ki dakko zumbulelen hijjabi   kisaka hajiya mommy Ce  tazo, wai kindena zuwa mata Aiki duk bayan weeks,se hauka takeyi tana shouting, kinsantade mahaukaciyar banza,ihunta ne ya tasheni a bacci, danma Allah ya temakeni bata San dakinki ba dasede ki ganta a knki, ubangiji ya rufa mana asiri dase taga komi..."  aunty hafsat ta karashe maganarta tsoro na Kuma bayyana a kan fuskarta, jikinta har Neman fara rawa yakeyi gani takeyi kmr asiri ya gama tonuwa yau. yauce rana ta uku da hajiya mommy taxo gidanta, Daya a haihuwar noor, biyu a haihuwar Nasmah, se yau da maman Noor ke tunanin tsautsayine ya kawo hajiya mommy gidan.








This book is 1k 08101626484.

NAMIJIN ZUMA

45.....

*Munada group na kara sani ga matan aure a kan zaman auratayya, and Sex styles, ETC, Sannan zamu  koyar  da yadda zaki hada magungunanki na mata masu tsafta da kanku a gidajenku, sannan Muna tallata hajarmu ta magungunan mata a ciki, kama daga kan maganin niimah zuwa maganin mallaka, zamu fara lecture a group din Daya ga watan August zamuyi lecture na 3days days, karku bari a baku labari, 3K ne rijister din shiga groups din, matan aure ku hanzarta, zaurawa ku hanzarta, yammata masu Shirin Aure ku hanzarta, uwar gida karki bari amarya tarigaki shiga wannan group din,sannan zakuyi mana tambayoyi ta PC in wata matsalarce daku cikin sirri zamu warware muku abinda ya shige muku duhu. Chart me up only chart pls Banda call 08137747267*

Wani irin mummunan bugu zuciyar nabeelah tayi, seda d'anda ke cikinta ya motsa, Daman kwanan Nan tana yawanjin motsin SOSAI, wasu lokutan har kasa bacci takeyi, ba halin ta kwanta yadda taso, ga nauyin cikin tanaji har cikin kafafuwanta,tako ina cikin ya cika Kuma yasa mata nauyi kafafuwanta duk sun fara tasawa, dukda Bata shiga watan haihuwarta ba,. "Nashiga uku!'' nabeelah ta fadi tana sakkowa daga gadon ta a zabure, abinda se a hnkli take sakkowa sbda nauyin ciki Amma yau itace ta sakko da karfi, daga ita se riga mara nauyi  doguwa har kasa, yanzu Sam batasan riga me nauyi sbda jin zafi gareta sosai...  Ganin yadda ta gigice  ta fita hayyacinta, ta tallabo kasan cikinta sbda azababben motsin da yakeyi kmr ze ballo mata mara ya fito sbda tashin hnkli da firgici. "Ki kwantar da hankalinki mommy, ba Wani Abu insha Allahu, in kikasa hijjabi bame gane akwai ciki jikinji insha Allahu..." Aunty hafsat ta fado mata cikin kwantar da hankali. Nabeelah tayi narai-narai da fuska na zallar tashin hankali, ta kasa motsin kirki, ji kake fatt fatt zuciyarta na bugu, ganin batada niyyar motsawa duk tabi ta daburce,  aunty Hafsat ta  bude drawer ta dubo mata hijjabi zumbulele, ta Mika mata,ta amsa ta saka kalar purple ne dark sosai, har kasan kafafuwanta hijjabin ya kai.. Nabeelah ta kallah uban tulun Cikin nata ta dago ta kalli Aunty hafsat tace "Ana gani kou?" ta fadi Kmr zata fashe da kuka, aunty Hafsat dake kare mata kallo ta girgiza Kai tace "Ba'a gani sosai,,Cikin naki ne tabar kallah yayi girma kamar ba Cikin farko ba, Amma ki dinga wasa da hannunki a Cikin hijjabi , kiyita innalillahi wa'inna ilaihirrajun,insha Allahu Khairan Aunty nabeelah,,," Nabeelah da zuciyarta keta tsananta  bugu tana sauraran Aunty  Hafsat ne Kawai Amma gani takeyi kmr dole a gane da ciki jikinta, ga face dinta ma duk ta kumbura. Karasawa tayi drawer dinta Cikin hanzari, ta dakko zani ta daure Cikin sosai wai yadda ze koma ya rage fitowa, Amma Sam ko gezau. Aunty Hafsat ta zaro ido tace "Kai ! Meyasa Zaki tamke cikinki har haka? Wannan aise ki kashe babyn, gaskiya ki kwance mommy, Wlhi bazan iya da haukar Aeezad ba in kika kashe masa baby, ai kwara ko wanne tashin hankali a kan nasa, ni Wlhi nafi tsoronsa a kn hajiya mommy, dande ita nata abun makircine da Kuma ta bayan gida za a biyo maka,,,ki kwance Kawai mommy Addu'ah ta kauda komai, wlhi ubangiji ya gama mana komi, shi muka roka Kuma ze rufa mana asiri..." Aunty Hafsat ta karasa wata zufa na karyo mata goshi dukda uban Sanyin AC dake falon Amma zufa takeyi sbda tunanin irin masifar dake gaba in Hajiya mommy da na'eema suka fahimci cikinnan na jikin nabeelah na Aeezad ne. Aunty Nabeelah data kama Nishi yayinda takeji kmr zatayi amai har bayanta ya dauki zafi sbda daure Cikin da tayi, ji tayi tana neman shidewa Cikin hanzari ta kwance zanin sbda itama bazata jureba, ta canza Wani hijjabi dayafi wannan na jikinta girma, suka nufo kofar fita a dakin zuciyar nabeelah kmr zata fito fili sbda tsabar bugu,.. Riko mata hannu aunty Hafsat  tayi bayan sun iso kofar ficewa dakin cikin muryar kwantar da hankali tace "Mommy ki kwantar da hankalinki Dan Allah, ba abinda ze faru, Ina jiyo heart beat dinki in kika nuna tashin hankali za a gane, ki kwantar da hankalin ki dan Allah, ba asan tashin hankali game ciki da Aeezad na nan komi zezo da sauki, ki nutsu pls, kinji..." Aunty Nabeelah ta daga mata Kai alamar toh, amma batajin zata iya kwantar da hankalinta. aunty Hafsat ce ta bude dakin ta fara fitowa nabeelah na biye da ita a baya se wasa take da hannunta Cikin hijjabinta... Hajiya mommy dake zaune kan kujerar 3str ta daura kafa daya kan daya, hand bag dinta na side, se faman karkad'a kafa takeyi tana jijjiga kmr me iskokai, sanye take da jallabiya pink ta yane kanta da dankwalin abayar, hajiya mommy ba mummuna bace, daman normal tanada kyau Kuma ga kyawun hutu, sede bata da hanci, dande akwai gyara ne sosai, Amma tafi na'eema kyau nesa ba kusa ba, Kawai de na'eema tafita yarinta ne a jiki,. Aunty hafsat ta karasa ta zauna kasa, hajiya mommy nata binta da Wani Wawan kallo tace "Kinje kin dade daga kirawomin tsohuwar guzuma, Kai kace na aiki bawa garinsu, Kai yaran  yanzu basu da tarbiya Sam Se kayi mgna a gaya maka mgna,,,ni inba ma kaddara ba me zanzo nayi a gidanki,..." Aunty Hafsat ta tabe baki daman ita Sam jininsu be hadu da hajiya mommy ba,tin sadda ta taba zaman gidan kafin tayi aure....    Kan nabeelah na kasa ta karaso ta zauna kasa nesa da hajiya mommy tinda ta shigo falon hajiya mommy ke kallonta, gani take Kmr nabeelah ce Kmr ba ita ba, itade taga tayi wata uwar kiba ne a lokaci kankani, kallon da take mata ya kara sa Nabeelah jin bugun zuciya, murya kasa kasa tace "Ina kwana hajiya mommy...." Ba tare da hajiya mommy ta amsa ba sbda mamaki Daya sake  rufeta jin sabon  muryar nabeelah dataji sak Cikin mamaki ta kalli Aunty hafsat tace "Hafsat Wannan Kuma yayar nabeelah ce tazo ko kanwarta ce" aunty Hafsat ta kalli Aunty  nabeelah wadda kejin Kmr ta mutu Dan tashin hnkli. "Kmrya? Aunty nabeelah ce Hajiya mommy..." Hajiya mommy ta kara bude idanuwanta sosai a kan aunty nabeelah Baki sake tace  "Yauni naga ikon Allah? Wannan shine Yar Aiki tafi me gida, itace tayi kiba haka nabeelah de dana sani tsohuwar kilaki, an jima ba'ayi Aure ba mazan waje sun gama cinki sun bar banza,,,a haka Zaki mutu ba aure, sede ki dawwama a bauta kina aikatau kina ciyar da uwarki,,Maza sun gama zurfafa gindin," aunty Hafsat taji zafin kalaman  hajiya momny, a bangaren nabeelah ma taji zafi sosai, Amma sede ta saba da mafiyyin hakan da tana gidanta. Hajiya mommy ta tabe baki, ta jinjina  Kai se kallon Nabeelah takeyi tana dawowa ta kalli Aunty Hafsat, tsayar da idanuwanta tayi a kan aunty Hafsat kana tace "Ke Kam kinyi asara Hafsa, yanzu kina gani Wannan kaskantacciyar tayi Wannan kibar..,,aaahhhh gaskiya lefinki ne, taya Zaki bama me aiki sake har haka, harma ki barta tadinga ci tana koshi har tayi kiba, aikin bauta tazoyi ko kuma cin abinci? Ahhh lallai , gashi daman Maza sun riga sun gama fafiketa, ko Ina ya bude a jikinta, duk Wani sassa kullalle mazan waje sun bude sun wangale, Allah wadaran naka ya lalace, uhm Allah de yasa ba mijin Hafsat bane ke cin gindin naki,danke Wannan daga ganinki k'arya ce ke, duk wanda kika samu wangale masa zakiyi yaci, yooo Daman meke baroku daga kasarku inba karuwanci ba, se Kuma in tsautsayi ya fada kun aurarma wata asararriya miji ku mallakesa, shegu Yan dangin asiri , dakun samu namiji nan da nan dakun kaishi gun teacher an wanke muku gindii kunzo kun bashi ya shanye, ku kwace miji ku kwace dangin miji, a haka dai ke zaki mutu ba aure...." 

Aunty Hafsat ta kumajin zafi da kalaman da take sukar mommy da ita, ba Kmr ma da take dangan ta ta da zina, zinar ma wai da mijinta, babbar masifar ma data dangan ta ta da shirka, aunty Hafsat bata tabajin ta tsani hajiya mommy ba Kmr yau, ji takeyi inama da yadda xatayi dase ta gayama hajiya mommy kalaman da harta mutu bazata mance dasu ba kilama bakin Cikin kalaman yazama ajalinta ita da yarta,  Aunty Hafsat taso ace big hajiya na falon da hajiya mommy baza tayi wannan cin mutuncinba, koda big hajiyar ma ba komi take gareta ba Amma ta tabbatar da tana nan dole ma ta rage Wani abun.Nabeelah de shiru tayi zuciyarta na suya,.
"Aunty Nabeelah ta muku nisan da babu me muryar daze kirata ta iya juyowa,,," Aunty Hafsat ta fadi hakan a ranta,.hajiya mommy ta kalli dankareren wristwatch din hannunta na zallar zinari, ta karkada kafa, ta kalli Aunty Nabeelah tace ''Kwana biyu karuwancinne ya hanaki kizo duk karshen satin da kk Zuwa kina min aiki? Yar iska, ko karuwancin naki yayi kaurin suna yasa kika dena zuwa gidana? " Aunty Nabeelah ta girgiza mata Kai alamar a'ah,Hajiya mommy taja kwafa, kana taci gaba dacewa "Yar iska! tin jiya nake kiranki waya kashe har yau waya kashe, ke harkin isa ki kashe waya kina yar aiki kaskantacciya, mara galihu, baki aje ba baki ba d'an daki ajiya ba, to kisani yadda kika sani  wahalar zuwa gidannan haka zaki wahala da aikin gidana yau, nace ma
Kar a gyara komi ke Zaki gyara ko Ina a gidannan yau, har sharar tsakar gida yau kece zaki yita, kina karyar bura uba ne, ni nan na fiki tashanci...harni zaki bawa wahala banzar bazara irinki, ke inbadan babban  taronnan dazanyi na cikar shagona shekara goma ba, ai baki isa inzo ba, Amma yanzu ma danazo tabbas se jikinki ya gaya miki, yau duk wannan kibar taki ta asara seta zazzage, tashi mu tafi tsinanniya, waya sani ma ko uwarkima zina tayi ta haifeki Yar iska mara uba, dangin karuwai haihuwar ti-ti,,," ta karashe hadi da mikewa.

Ba karamin zafi Nabeelah taji na kalaman hajiyar mommy ba musamman ma kalmarta ta karshe, seda ta lumshe idanuwanta ta bude, a ranta tana tunanin wai a banza banza ma tana mata wannan zagin ina maga ta fahimci akwai Aure a tsakaninsu da Aeezad mijin yarta, ta tabbatar daga ranar data sani kasheta big hajiya zatayi har lahira,. Ita kanta Aunty Hafsat abun ya mata zafi amma a ranta tasan koda goma ta lalace tafi biyar albarka, balle wannan goman ba lalatacciya bace. Ganin hajiya mommy ta mike yasa aunty nabeelah mikewa, Aunty Hafsat ma ta mike, hajiya mommy ta nufi kofar fita  tana fadin "Wuce muje, ki daura tukunyar girki, ammayi wasu girke girken yanzu dai ke Zaki daura wasu , fried rice da jallof rice, se sauran ayyuka..." Nabeelah tace "Toh,,," a tsorace take gabaki daya, Aunty Hafsat se kallon aunty Nabeelah takeyi Cikin tausayi, tasan yau zata wahala ita da d'an cikinta.  Hajiya mommy ta fice a palon, aunty Nabeelah na biye da ita, aunty Hafsat ma ta rakosu har bakin mota.. Bude hand  bag hajiya mommy tayi ta zaro kudi dubu daya ta wurgama Nabeelah tana fadin "Kinde san bazan hau mota daya dake ba, kaskantacciya irinki, bana san karnin talauci, ga wannan Kya hau napep ki iso, karki sake in rigaki isa..." Nabeelah ta tsugunna ta dauka,tace "Toh mommy..."aunty Hafsat najin zafin kaskancin nan har cikin ranta, Aunty Nabeelah ta nufa gate aunty Hafsat na kallo tafice  ji takeyi kmr ta dakatar da ita daga fita daga gidan, tabbas da Aeezad Na nan da duk hakan bata faru ba, wane mutum,. Driver ya budewa  hajiya mommy gidan baya ta shiga  yaja motar suka fice a gidan,. aunty Hafsat ta dawo Cikin gidan ta zauna a falo, haka kawai wasu kwallah suka wanke mata idanuwa na zallar tausayin Aunty Nabeelah, ga cikin jikinta, gashi ko Kafin ta fita ti-ti tasamu napep babban aiki ne, zataci tafiya sosai,duk abunnan da akeyi big hajiya bata Sani ba tana can  tana baccin asara Kmr kasa.

Da sauri sauri ta ringa tafiya sbda ta isa ti-ti da wuri, ga cikinta se uban motsi yakeyi,tana ta tafiyarta motar hajiya mommy tazo ta wuce fittt,.haka taci gaba da Addu'ah Allah yasa kada hajiya mommy ta rigata isa gida, dukda tasan da wuya hakan.  Da sauri sauri ga uban ciki , ba halin tayi gudu da ace babu ciki jikinta da harda gudu zata hada, Amma Ina yanzu ba halin gudu, tafiyarma se a hnkli, ta tallabo kasan cikinta dayayi tsini ta kasa.  A haka tayita takawa ta isa ti-ti da kyar, tayi sa'ah tana fitowa titin tasamu  napep ta hau bayan ta gaya masa inda ze kaita, ba kowa a napep din,  ko ciniki bata tsaya yiba sbda se uban haki takeyi, tana shiga ta jingina bayanta da napep ta kalli kafarta taga harta kuma kumbura ba karamar tafiya tayi ba, Kuma Cikin sauri da takura kai. se nishi takeyi Kawai taji me napep nacewa  "Sannu hajiya, dagani kin tafiyu ga juna biyu Kuma jikinki..." Nabeelah ta shiga mamakin ya akayi ya gane akwai juna biyu jikinta, me napep,"ya akayi kasan da ciki jikina?"  Nabeelah ta tambayesa  Cikin  mamaki da tsoro, wai namiji ya gane tanada ciki Ina maga mace, ta tabbatar ko hajiya mommy bata gane yanzu ba dole zata gane nan in taje gidan. Me napep yayi murmushi yace "Ah hajiya ai ciki ba boyeyyen abu bane, tinda na tsaya zan daukeki nagani, inda zaki ba nan zanyi ba amma sbda tausayin Cikin jikinki yasa na daukeki,,,Nima fa inada iyali yarana bakwai nasaba ganin ciki hajiya..."  Nabeelah ta sauke ajiyar zuciya ita kadai tasan meke ranta ta kasa cewa komi, kawai se kallon me napep din takeyi, tana jiyo bugun zuciyar babynta a tare da ta-ta zuciyar. Kosawa tayi su isa gidan dame napep din, a kwanar shiga gidan Wani me mota baka Mercedes,  yadinga biyo napep din, yazo dai-dai napep din ya zuge glass dinsa kasa, matashine dagani ko Auren fari beyi ba, Kallo daya ta masa ta dauke idanuwanta a kansa, shikam se murmushi yakeyi mata gashi kyakkyawa chocolate color, Amma be Kai Aeezad dinta kyau ba, duk sadda zataga wani namiji ko a film ne Aeezad  kawai ke zuwar mata zuciya da  idanuwa, data tunasa seta tuna da dadin burarsa in
yana zungura mata ita.  Mutunmin yace dame napep din ya tsaya Yanasan mgna da wadda ke Cikin napep din. Me napep na shirin tsayawa tace karya tsaya, dole yabi umarni dukda yaso ya samu kudi sbda yasan inya tsaya dole  mutumin ze bashi Wani Abu duba da yadda ya gansa dagani zeyi alheri har me napep yasa ran yasamu ko 5k ce daga gareta
,har suka isa kofar gidan me  motar  na biye dasu. Nabeelah se mamaki takeyi tana tunanin to koshi bega cikin jikinnata bane yakeso ya tsayar da ita hakan ya tabbatar mata dame napep din nada kallon kwa-kwaf babbar Addu'ar ta Allah yasa ba Maye bane me napep din. Me napep din na tsayawa, tana sauka a napep din me motar ma ya tsaya Yana fadin "Baiwar Allah ni sanki nake da Aure..." Nabeelah ta kalli cikin dake jikinta a cikin hijjabi, tana mamaki ta mikawa me napep din dubu dayar kawai, tafiyar tata batafi ta 700 ba ko a drop ne, wai danma akwai tsadar fuel, Sam ba Wani uban nisa. Nabeelah ta shige gidan da hanzari bayan ta mikawa me napep din kudin se godiya yakeyi ganin ta bashi dubu daya, itade ta shige Nan ta barsu waje shida me napep dayayi tafiyarsa tuni. Me motar Wanda ya jima kofar gidan yana jiran fitowarta kana ya juya ya bar kofar gidan.

Nabeelah na Shiga cikin gidan ta tsaya ta saita kanta sosai a gate din farko ta kara gyara hijjabinta, kana ta nufa cikin gidan se gaisawa sukeyi da masu gadi wadanda da kyar suka ganeta sbda kibar da tayi.  Tana isowa packing space taga motar Hajiya mommy seda gabanta ya fadi yau tasan zatasha wulakanci sosai,. Haka jiki a sanyaye ta nufa part din Hajiya mommy bakinta dauke da sallama, ta isa palonta bayan an mata iso se Addu'ah takeyi a ranta kada a gane cikin jikinta. A palon ta tadda naeema zaune ta saki uban jiki, Hajiya mommy ma zaune se faman karkada kafa takeyi Daman jiran isowar nabeelah takeyi, se manyan aminanta guda biyu hajiya naja'atu da hajiya samira, sauran basu karaso ba tukunna, yau babban sha'ani za ayi na cikar  babban shagon hajiya mommy  shekara goma  da budewa. Sai Karfe shida na yamma za a fara. Na'eema da kyar ta iya gane nabeelah wadda ta zube kasan ta fara gaida kowa dake palon harda naeema, wadda keta kallanta tana yatsina fuska kmr taga zawo, Nan da Nan ta hade Rai kmr taga mutuwa, gabaki daya se taji ta Kuma tsanar Nabeelah fin ada ta  rasa dalilin hakan, ko amsa gaisuwarta batayi ba. Hajiya mommy ta rufeta da masifa da zagi da tozarci na rashin karasowar da batayi ba da wuri har ta bari ta rigata karasowa. Seda hajiya naja'atu ta bata hkri kana ta sassauta.Nabeelah tabata hkri ta mata banza, ta mike ta nufi hanyar kitchen hajiya mommy tace"Baraka zata nuna miki komi, kar Wanda yasa Miki hannu ke zakiyi  duk aikin musammanma girkin Kuma inaso abincina yayi dadih..." Nabeelah ta juyo tace toh Cikin ladabi. Ta nufa kitchen jiki na rawa, ta tadda masu Aiki suka gaggaisa duk nutsuwarta bata jikinta tunani takeyi ta yaya zatayi wannan uban aikin gata da uban hijjabi jikinta. Bata tsaya bata lokaci ba,ta fita kitchen din waje, ta hada wutar itace, tin a nan se nishi kawai takeyi tana motsa kafa da kyar, gashi ba d'an tayi sbda tace kar wanda ya tayata a barta tayi ita kadai, kaf kawayenta sunasan abincin nabeelah  shiyasa take zuwa duk satin ta girka in zatayi taro da kawayen nata.  Haka ta hada wutar ba karamin wahala tasha ba ga wutar damuna azabar wahala ce da ita,seda tasha fama wutar  kafin ta kama, ga hayaki idanuwanta sukayi red sosai, haka ta daure, ta dakko tukunya lamba ashirin ta daura kan wutar , da kyar ta dauko tukunyar, fried rice ta fara  daurawa,  kana ta sake kunna wata wutar ta daura jallof rice, tana Aikin tana gumi Gashi ba sauri Sbda a takure take ga nauyin cikin ga nauyin hijjabi duk ta gaji  kafin  aje ko ina,. Inna sadiya dake gefe tana yanka salad Se sannu take mata ba kowa a gurin duk masu aikin  sun kama gabansu zuwa  nasu ayyukan, Nabeelah ta amsa da yawah. Innah sadiya dayace  daga masu dafa abinci a gidan, kawai Taya Nabeelah takeyi yankan salad din ganin ayyukan sun mata yawa,sannan se kallanta takeyi ganin Kmr tanada ciki,DUk yadda Nabeelah ta kaiga fama da hijjabi seda  inna sadiya ta gane akwai ciki jikinta abinka da  babbar mace, mamaki inna sadiya tashigayi kan yaushe nabeelah tayi aure basu Sani ba?"  Haka kawai inna sadiya se taji tausan Nabeelah,  ta tashi kawai tasa mata hannu a Aikin, Nabeelah tace ta barshi, inna sadiya tace "Bari in tayaki ba komi insha Allahu..."  Aiko Nabeelah taji dadih, Nan inna tasa mata hannu har suka gama Hajiya mommy bata leko ba tana can falon tana fama da baki  wanda keta danno kai, tini gida ya cika da mata taf,. Nabeelah da innah suka kammala komi suka gyara kitchen, Nabeelah ta nufa gyaran gidan ita kadai da kyar, take aikin Amma haka seda ta gyara ko Ina,Hajiya mommy tace har tsakar gida ta share, Aiko haka ta share tsakar gidan da kyar, ranar de haka Nan ta wuni tsaye, se aikin azaba takeyi, Nan gidan akasha party ,  Hall taso tayi abubuwanta Amma Alhaji sunusi ya dinga rokonta  kartaje hall da kyar ta yadda,. DUk cukowar gidan babu Dan uwan Hajiya mommy sede bare, bata gayyaci Yan uwanta ba, ko uwarta bata gayyataba,  Sbda batasan  azo a zubda mata mutumci a cikin manyan mutane, kawai Sbda su talakawa ne, kar suzo su addabi masu kudi da Karnin talauci,  acewarta, ita fa Sam ba  Wani zuwa ma gidansu takeyi ba, tinda ta auri Alhaji sunusi kimanin shekaru goma  Sha biyar bata je gidan iyayensa sau hudu ba, se Alhaji sunusi yayi ta lallashi take zuwa, ko tunawa tayi da yadda gidansu yake da muni da Karnin talauci  se taji  tashin zuciya,in kaga an Kai Wani Abu Arziki gidansu to daga Alhaji sunusi ne Amma ita kan Ina bata taba aika musu dakomiba, hana karya de sadda ubanta ya kwanta ciwo rai hannun Allah ta aika musu da kudi dubu hamsin, Amma ita ko zuwa batayi ba, sede ta kirasa ta gaidasa sama-sama, harga Allah tinda ta shigo daula bata fatan zuwa cikin karnin talauci,. Sannan bata bawa Wani nata fuskar zuwa nata gidan ba,abinka da uwa, uwarta ta taba zuwa sbda ta ganta kawai, tabi ta hade rai,batade furta abaki ba, sede ta nuna a fuskarta daga ranar Mamanta bata Kuma zuwa ba, sede tanata binta da Adduar shiriya, sbda zuwanta gidan ta fuskanci se yadda tayi da mijin Kuma tasan aikin asiri ne kawai,ita da kanta uwar ta-ta tasan yarta bata da hali,. A wata shekara gidansu ya ruguje, seda Alhaji sunusi yase musu gida Amma ita sede ta bisu da Allah kyauta,ubanta kullum cikin tsine mata yakeyi, danma uwar na tausarsa, ita Sam bazata  iya tsine mata ba sede ta bita da Addu'ah kawai. Hajiya Rafi'ah zatama kawayenta hidimar 5m sbda a fita kunya harkar girma da isa, ita a dole ga matar me kudi, ta baza gwala-gwalai a wuya da hannu ayita isa,  Amma bazata iyama uwarta da ubanta hidimar 100k ba, duk kusancinta da kawaye bata taba nuna musu gidan su ba sede tace iyayenta sun rasu. har karfe sha-biyu na dare Nabeelah na tsaye da sauran masu Aikin sbda mutane dayawa Nan gidan zasu kwana domin gobe ma akwai wata walimar  Za a kira masu kida' a rakashe,. ba Wanda ya Kai Nabeelah aiki a gidan kaf jikinta ciwo yakeyi sallolin tama seda gaske tasamu tayi sbda aiki, a zaune tayi sallolinta,. Tana Aiki da daddaren tana gyangyadi, Wani mugun bacci tadingaji Wanda bata tabajin irinsa ba, kaf ilahirin jikinta ciwo yakeyi har Wani zazzabi ma ke neman rufeta, Motsin cikinta ma ya ragu, ko abincin kirki bata sawa cikinta ba sede ruwana Sanyi taketasha se ayaba data gani a kitchen taci Sbda duk cikin abincin gidan ba Wanda zata iya ci, jikinta yayi rawa harya gaji, babyn cikinta tin Yana mugun motsi, yazo ya denayi sede tana jiyo motsinsa Dan kadan-kadan.tanata Aiki tana tunanin Aeezad tasan Yana can Yana haukan kiranta, Gashi wayarta kashe take, tasan Yana can ze addabi aunty Hafsat da uban kira,. Basu suka kwanta ba ranar se karfe biyu da Rabi na dare Nabeelah tayi gyangyadi yafi Sau talatin, suna shiga dakinsu na masu aiki, Nabeelah ta kwanta ko wankan batayi ba duk uban gajiyar dake tattare da ita, haka ta kwana da yunwa cikinta ko motsin kirki beyi, sbda rashin abinci, ita har  ynzu ta kasa cin komi sede abubuwan da takeci tin su take iya ci, ko kamshin abinci bataso sede dauriya kawai,.

A gidan Aunty Hafsat kuwa, big hajiya na tashi ta  tambayi Aunty Hafsat Ina nabeelah sbda tashiga daki bata ganta ba time din Aunty Hafsat na kitchen. Nan Aunty  Hafsat ta sanar da  big Hajiya kaf abinda ya faru. Aifa nan big hajiya ta dora masifa da bala'i tace meyasa aunty Hafsat bata tasota ba ta nunawa Hajiya mommy iyakarta. Aunty Hafsat ce tadinga bata hakuri kawai ganin big hajiya zata dawo kanta da masifar da bala'in,big hajiya ta rikice tadinga  masifar, ta fita zataje gidan Hajiya mommy da kyar aunty Hafsat ta rikota tana bata baki, tadawo da ita falon suka zauna big hajiya de ranar ko abinci ta kasa ci se ruwan masifa takeyi knr yawun bakinta ze kare gashi tayi-tayi Aunty Hafsat ta tashi ta kaita gidan mommy taki sbda inta kaita seta lalata komi gashi abun kan Nabeelah ze dawo, duk fadan da big Hajiya keyi sbda cikin jikin nabeelah takeyi ita tsoronta kar aje a mata asara gashi tasawa ranta wannan cikin na jikin Nabeelah, a kullum se tayi Addu'ah Allah yasa Yan uku ne. Har dare nabeelah bata dawo ba, ga fadan big hajiya ga uban kira Aeezad na mata, sede ta masa karya tace kawai bacci Nabeelah ketayi yau sbda in ciki ya  kusa shiga watansa bacci mace keyi sosai..." Itace karyar da Aunty Hafsat tayima Aeezad, Aeezad yace okay Amma badan hnklinsa ya kwanta ba daren ranar de gaza bacci  Yayi sbda beji  abar  kaunarsa ba da Kuma ajiyar cikinsa dake jikinta. Big hajiya kanta duk mugun baccinta batayi bacci ba ranar, aunty Hafsat ma dake part din baban Noor gaza bacci tayi zuciyarta na kan tunanin ya nabeelah take da cikin jikinta? Jikinta ma kawai bata yakeyi asiri ya tonu. Seda baban Noor ya tambayeta meya hanata bacci tace masa ciwon kaine kawai.  Daren ranar a bangaren  Aeezad  Da aunty Hafsat da big Hajiya bacci sede barawo, shi Aeezad Kam duk kwarewar satar bacci beyi galaba a kansa ba.

Manage ba editing.


This book is 1k 08101626484.
NAMIJIN ZUMA

46....

kafin a kira Assalatu Hajiya mommy ta nufo dakin  domin ta tashi nabeelah Sbda ta daura girki da wuri, jiya mutane nata santin abincinta, Sam ma sauran abincin ba a Wani cicciba anficin Wanda nabeelah ta dafa. Ta kira sunanta, bayan ta shigo dakin ta tsaya a kanta,kwance nabeelah take tana kallon Saman dakin ita kadaice kwanciyar datake iyayi, bata ita wata kwanciya bayan wannan. Idanuwa Hajiya mommy ta tsure cikinta nabeelah dashi wanda ya bayyana, Amma se Hajiya mommy Tasha ko idonta ne, dukda taji Wani mummunar faduwar gaba, ta lumshe idanuwanta ta kara budewa a kan cikin nabeelah,. "toko tumbine?" Hajiya mommy ta tambayi kanta da kanta, haka kawai ta tsinci knta da fadawa duniyar tunanin da bata San kona menene ba. Tafi karfin 5mnt tsaye kan nabeelah wadda keta sheka bacci batasanma hajiya mommy ta shigo ba, kaf maaikatan dakin bacci sukeyi kusab su hudu kowacce da d'an gadanta me daukar kafita waya sha biyu, dakunan masu Aiki a gidan tafi daki ashirin Kuma ko wanne da masu Aiki a ciki kusan mutum hudu, shida na Maza shida na mata. Hannu takai ta daki nabeelah a kafada, da karfi, a firgice nabeelah ta tashi zaune idanuwanta suka sauka a kan hajiya mommy, cikin hanzari nabeelah ta kalli cikinta a ranta tayi Addu'ah Allah yasa de hajiya mommy bata gani ba...'' "tashi kije Ki daura girki,,," nabeelah tace Toh ta diro daga kan gadon tana kallon Agogon dakin taga karfe uku ne  da Rabi na  dare, ko hudu batayi ba, Sam baccin be isheta ba, ji tayi kmr Yanzu ta kwanta aka tasheta, Wani irin azababben ciwo taji kanta nayi, ga azabar ciwon ciki da taji Yana taso mata, ji take kmr ta koma ta kwanta, Amma dole  ta lumshe idanuwanta ta bude, ta karfafa jikinta ta fice a dakin hajiya mommy nata binta da kallo haka kawai taji a ranta bata yadda da nabeelah ba, yayinda kiyayyarta ta yawaita a zuciyarta, a sukwane hajiya mommy ta biyota kiching din, se kawai nabeelah ta ganta kwatsam seda gabanta ya fadi, yaga de se binta take da kallo tako ina, zuciyar nabeelah na bugu zuciyar hajiya mommy na bugu, dukkaninsu ba a natse suke ba ba kmr ma nabeelah ita tasan dalilin rashin nutsuwarta ita Kuma hajiya mommy bata sani ba, itade kawai taji ta kasa nutsuwa. "Ai nagaya Miki abubuwan daza kiyi tin Jira kin fahimtar kou? Akwai komi a kitchen din kasa dazaki bukata,..'' cewar hajiya mommy aunty Nabeelah tayi hanzarin amsawa da "toh...na fahimta..." Hajiya mommy ta shiga kare mata kallo, jikin Nabeelah ya fara Neman bari, kanta na kasa a ranta se Adduah takeyi zuciyarta nata fatt fatt fatt. Hajiya mommy ta juya xata fice a kitchen din se Kuma ta juyo ta sake kallon Nabeelah se kawai ta juya ta karasa  ficewa a kitchen din haka kawai ta tsinci zuciyarta da saka da warwarar da batasan Kona meye ba a ranta de se tunani takeyi Kmr ciki tagani jikin nabeelah Kuma kamar tumbi,hakade Hajiya mommy tadinga saka da warwara.  A ketchin din Nabeelah jiki ya mutu Se Kara adduah takeyi ta fara aikin tanayi tana layi kmr Yar maye, gashi ko Ina a jikinta azababben ciwo kawai yakeyi.  Haka tadinga Ayyukan da kyar tanajin mararta kmr zata bude, inda ace da hali ma kwanciya zatayi , ji take kmr ta saka ihu, har akayi asubahi ta tsaya tayi sallar asubah, haka ta wuni tsaye yauma gashi cikinta ba komi se ruwa data sha, Aiko tanashan ruwan taji cikinta ya fara motsi, ada hatta tsorata, Dan haka ta dauki ayaba taci sosai Sbda tsoro  takeji kar cikin ya dena motsi, a asibiti in taje awo doctor Maryam nace mata in ciki yadena motsi hanzari akeyi Azo asibiti wato da matsala, harga Allah batasan Wani Abu ya sameta koya samu d'an cikinta.  Tukunya shida ta daura a wuta, tana Aikin ne da kyar, innah sadiya tazo ta tayata a tsorace take tayata gudun kar Hajiya mommy tazo ta ganu, sauran maaikatan nso su tayata Amma Suna tsoro. Haka suka gama aikin cikin temakon ubangiji, mutanen suka yawaita a gidan, hajiya mommy se shiga Ake ta alfarma ana fitowa it's a dole matar Alhajin Allah. Nabeelah da wasu Wanda aka dakko Dan serving mutane suke ta serving mutane,  hajiya mommy na bakin cikin nabeelah ta zauna, duk inda tayi seta bita da Ido, a ranta kawai bata yadda da ita ba,, nabeelah kanta a tsorace take ga uban ciwo jikinta nayi kafafuwanta sunyi Wani him, sun kumbure, Cikin jikinta yayi lakur saboda azabar yunwa SE a hnkli yake wutsil wutsil Daman a gida haka takeyi in taci abinci se ya hau motsi Sosai in tanajin yunwa se yayi lakur.  DUk abubuwan da takeyi hankalinta na  kan tunanin   Aeezad ta tabbatar yanacan ya kusa hauka,ko seconds yayi beji taba zarewa yake  neman yi, Ina maga wuni da kwana gashi Amma Kuma Wani wunin. Allah-allah nabeelah take ta bar gidan Amma Ina ranar ma Nan gidan ta kwana sbda bakin Basu watse ba wasu se jibi zasu watse Yan nesa kenan, wasu ma Yan kusan ne Amma Nan zasuyi sati daya sbda duk sun gama da mazajensu ba yadda zasuyi, itafa Hajiya mommy bata kawance da macen da namiji ya Isa da ita, sede tayi kawance da macen data isa da namiji. Daren Wannan ranar ita knta nabeelah gaza baccin tayi Sbda tunanin halin da mijinta yake ciki, ga ciwon ciki, gana baya, gana jiki Sbda azabar gajiya, duk de jikin ma ya mata ba dadih kmr ba nata ba.

A gidan Aunty hafsat Kam Aeezad nata  kira, tin tana daukar tana masa karya, harta  kashe wayar kawai Sbda ta rasa ma yazata ce dashi, harga Allah bazata iya gaya masa inda nabeelah take ba, Sbda tsoro, Se Yanzu take datasanima da gaya masa gaskiya tayi tin farko,tana kashe wayarta  ya fara Kiran lambar big Hajiya, nanma Aunty hafsat ta dauki wayar ta kashe, big Hajiya se matsifa takeyi, da ace zata gane gidan rafi'ah da tini ta tafi, Sbda de kawai bazata gane bane gashi Kuma aunty hafsat taki kaita ko barinta ta fita ma taki,. haka suka wuni a falo jungum jungum, suna jiran dawowar nabeelah Amma Shiru har dare , gabaki daya se hankali ya kuma tashi, Daman 2days din takeyi in taje gidan ko 1day, Amma Yanzu se aunty hafsat ke gani kmr  an gane cikin jikin   Nabeelah ne,. Ranar ko part din baban Noor bata jeba,  sede tace masa mgni zatasha ta kwanta kawai a part dinta. Nan falo suka kwana zaune, aunty hafsat ta rasa yazatayi tunaninta ya kasu kashi kashi. big Hajiya tasakota gaba da matsifa da bala'i, gani takeyi kamar lefin tane, se fadi takeyi "Meyasa Baki tasoni ba?ai da dakikaga zuwan rafi'ah ni dase ki tasoni Ina dai-dai da ita a Wannan Karan bazan daga mata kafa ba wallahi bazan  bata fuska ba, daman insda cikinta,bata isa ba tayi kadan, ga dumbin rashin imani rafi'ah yarinya da ciki kusan wata takwas a wata takwas kadan ne babu, Nan a asibiti ko wahala ance ba aso tadingayin aikin whla,, saboda Allah fa, wlhi da lefinki hafsatu da lefinki, Allah yasani, Yanzu in mijinta yadawo miza ace dashi? Ubangiji ya Allah ka tsare cikin jikin yarinyar Nan..." Aunty hafsat sede  ta rafka uban tagumi ta zubowa big Hajiya ido kawai ,ita kanta tayi nadamar ma bari nabeelah ta fita a gidan, tayi Dana Sani yafi sau dari, se Yanzu take tunanin daman cewa tayi nabeelah bata Nan tana garinsu, itade ubangiji ne kawai yasan ma a Wani hali take ciki yanzu, tashin hankalinta ma Aeezad kwara na big Hajiya DUk me saukin ne, ita yanzu big hajiya maganarta kawai ta cikin  jikin Nabeelah ne,, ta tabbatar duk yanayin da suke ciki be kai kwatan yanayin da Aeezad yake ciki ba , shida ma be garin kenan,  duk inda yake Aunty hafsat tasan  hankalinsa yanacan a tashe,.

A bangaren Aeezad tinda ya kira Aunty hafsat yaji ta kashe waya hnklinsa ya tashi ya kira big  hajiya itama bugu daya tayi aka kashe wayar, Nan take zuciyarsa ta Kuma  tsinkewa, yashiga tunanin ko Wani Abu ne yasamu mommynsa, yayi innalillahi wa'inna ilaihirrajun yafi sau dubu, ji yake zuciyarsa na mugun bugu kmr zata fashe, a jikinsa yakeji Wani Abu yana faruwa da bangon zuciyarsa wato mommynsa , tunanin meya sameta da yayi yafi dubu? Kawai de ya fahimci  dole Wani Abu ya samu mommynsa, aunty hafsat Kuma taki gaya masa,  tabbas akwai abubuwan da take boye masa, shi komade mutuwa tayi ne mommy tasa? Se Kuma ya girgiza kai, yasan da mutuwata tayi dole ne a kirasa a gaya masa,. Ya kira wayar nabeelah data Aunty hafsat data big hajiya yafi sau dubu uku,. Wuraren karfe daya na dare ya fara tunanin barin garin zuwa garin katsina, Zaks ne ya dakatar dashi da kyar,ya dinga basa baki,, duk abubuwan dake faruwa Zaks na gefe, shine ya dinga kwantar masa da hankali kan ya bari giobe sesu kama hanyar zuwa katsina,. Gabaki daya Aeezad ya fita a hayyacinsa, Idanuwansa sunyi red sosai, ga uwar rama yayi, a lokaci kankani, tin randa bejita ba ,  har Yanzu ko ruwa be shiga cikinsa ba, bakinnan nasa yayi fari fattt, labbansa sun bushe rakayau idanuwansa sunyi narai-narai sun kankance Sbda damuwa, ji yakeyi kamar ya fashe  da kuka,ya tabbar in Wani Abu ya samu mommynsa tabbas seya kusan mutuwa, shi da a taba masa mommy kwara shi a tabasa, da asa mommynsa kuka kwara shi asashi Kai inda halima a kashesa ko a nakasashi, duk ze dauka inde a kan mommy ne,.har bugun zuciyarsa ya chanza,haka ke kara bashi tabbacin Mahadin  zuciyar  tasa Bata cikin koshin lafiya. Be  bar Kiran Aunty hafsat ba, da big hajiyar da lambar mommynsa, har safiya kamar yasamu aikinyi, haka ya kwana kira wlhi ko gajiya bayayi,Kuma amsar daya ce duk wayoyin kashe  suke.washe gari tin adubah yaso subi fly suje katsina , sede an tashi da yanayin hazo, ta yadda jirgin sama bazeyu ya tashi ba,har wuraren  karfe daya, Aeezad na Jira yaga ko hazon ze sauka Sbda bayajin ze iya bin mota zuwa katsina, gani yake kmr ze shekara a hanya basu isa ba. kawai jirgi yakeso yabi, duk lissafinsa ya kare Sbda baya hayyacinsa, ji yakeyi kmr  ya kulle idanuwa ya bude ya gansa a gidan Aunty hafsat yaga meke faruwa da mommynsa. "Zaks aunty hafsat batamin adalciba...in Wani abu ne ya faru da mommyna,kwara a gayamin , kaga Yanzu fargaba na neman kasheni wlhi ji nake kmr zuciyata zata buga,    mommy kawai nakeso  nagani, wlhi inaso inga mommyna zaks, ko jinta nayi a waya baze wadatar Dani ba, so nakeyi kawai na ganta, mutuwa zanyi in Wani Abu ya samar min ita, wlhi har Aunty hafsat bazan bari ba in Wani Abu ya samu mommyna, saboda da gan-gan, ta kashe wayarta Kuma na tabbar tana sane, tinda harta amshi ta big Hajiya ta kashe again,,gaskiya akwai matsala! Akwai Wani Abu ba asone a gayamin kawai zaks,,Amma Ubangiji na Nan,insha Allahu mommyna tana Nan da Rai ita da babyna na cikinta..." Aeezad  ya fadi da disasashiyar muryarsa wadda ta narke Sbda tashin hankali, da tsantsar fargaba, Ya kalli Zaks, wayarsa na hannunsa  still se Kiran  aunty hafsat yakeyi da lambar big Hajiyar data nabeelah shiru har yanzu, hankalinsa yafi na uban kowa tashi a ranar haka yake gani,. Cikin muryar kwantar da hankali  Zaks yace "Karka damu Aeezad insha Allahu alkhairine, ka kwantar da hankalinka Dan Allah .." murya kmr ze kuka ya amshe da "ta yaya zan kwantar da hankalina? Eheee  ta yaya zan kwantar da hankalina? Kai kasan tashin hankalin da nake ciki kuwa? Wallahi kwara ace mutuwa nayi na huta da Wannan tashin hankalin da nake ciki for now…mommy fa? Mommyfa akace zaks ? Banganta ba, banjita ba, wlhi hauka cewa zanyi zaks!! Almost 3days yau banji mommy ba' wallahi fashewa zuciyata zatayi zaks! Rayuwata na barazana Zaks! Ji nike kmr ruhina ze fita daga jikina!” aeezad ya karashe Yana  Zamowa daga kan kujera ya zauna dabau kan tiles , Nan da Nan se wasu zafafan hawaye suka wanke masa kumatuna , ya kasae kwallah tinda abun ya faru se yau yasamu yayi. Kawai se bulbula  hawaye keyi daga cikin idanuwansa.  Zaks dashima yakejin kmr ya fashe da kuka,ya zamo kasan tiles din ya sharema Aeezad hawaye da rigar jikin zaka din ta shadda fara sol. "Wallahi mommy, ni mommy kawai, Zaks mommy kawai nasani a rayuwata, ji nakeyi yanzu kamar nayi hauka? Dan Allah ka dafemin zuciyata karta fashe..." Aeezad ya kara fadi still Yana kukan me tsuma zuciya kamar karamin yaro, duk yadda kakaiga rashin imani dole ka tausaya masa a yanayin da yake ciki a hslin yanzu . se uban bugu zuciyarsa keyi, ya kamo hannun Zaks ya daura a kan saitin  zuciyar tasa,yayi dana sanin dawowarsa garin kano yafi  a kirga, se yaji daman ma ajiye aikin yayi kawai da wannan tashin hankalin da yake ciki. Duk dakiya irin ta Zaks seda yayi kwallah shima Amma ya share, yashiga lallabar Aeezad da ban Baki cikin kalaman kwantar da hankalin,Amma Ina Sam beji yariga yayi nisa , yayi nisan  da baya sauraren kira. Kawai zaks yace su tashi su hau car su kama hanyar zuwa garin katsina wuraren karfe daya da Rabi. Suka hayo mota dreva yajasu yayinda motocin sojoji takai mota ashirin suka kamo hanyar zuwa garin katsina, a motar ma Aeezad Se kwallah yakeyi Yana sambatun Kiran sunan  mommy, shi inde a kan Aunty nabeelah ne bashi da dauriya ko kadan, karamin yaro ba koye ma yafisa hkri da juriya a kan mommy.

A bangaren nabeelah washe  garima haka ta wuni tsaye gashi ba baccin kirki tayi ba, ga jamaah makis a gidan an taru a Falon hajiya mommy kawayenta ne kawai cike taf da Falon se Na'eema da kawarta khady suna cikin manyan mata, sunzo zasu tashi hajiya naja'atu tace "Aah yarana ku zauna Ayi hirar daku ai kuma kawayenmu ne, duk wacce keda diyya mata ai kawayenta ne,,," nande suka zauna dasu aketa hiraraki Amma basa Sako baki sbda hirar tafi karfinsu, domin kuwa manyan mata sub fisu San mazajensu, Rabin hirarsu  duk aKan mazajensu ne, tsofaffin mata ne marasa tarbiya Kuma marasa alkunya... Basu da girma Sena jikkunansu, manyan mata ne kowacce ta kama kasa,wato sun kama gidajen mazajensu sun rike gam se yadda sukayi da maza, saboda shige shige da azabar shaye-shayen magungunan mata (Ko a cikin dubu macen dake Shan maganin mata ta fita daban wallahi)
   Na'eema ta fara fuskarta tasawar cikin nabeelah tin jiya ta fara fahimta Amma se tasha ko tumbine kmr yadda uwarta tayi tsamnanin hakan,. To yau da nabeelah na serving dinsu a breakfast seta kuma ganin de Abu kmr ciki, se kallon Nabeelah de takeyi wadda keta faman boye cikin jikinta, Amma Ina baze boyu ba saboda tsananin girnansa, duk wanda ya kalleta a natse dole ya fahimci akwai ciki jikinta.  ita kanta hajiya mommy  Sebin Nabeelah takeyi da idanuwa Kawai so takeyi ta gaskata zarginta, Amma de abu ne gashinan baro-baro.tinda naeema ta daura idanuwanta a kan Cikin jikin nabeelah taji hantar cikinta ta kad'a.  bayan sun  gama break, hajiya mommy ta nufa dakinta tana amsa waya,  na'eema ta biyota dakin ta taddata zaune gefen gado tana wayar da bokanta a  kan kasuwancinta sbda so takeyi ta kara bude Wani shagon,yanzu shagunanta sunfi biyar, na shida takeso ta bude. Naeema ta karaso bedside zata zauna uwar ta dakatar  da ita da hannu sbda inta zauna mata a bedside tana iya lalata mata drower din side din, gashi gado na manyan kudade.  na'eema ta fahimci me take  nufi Dan haka ta zauna kasan carpet tana hade rai, ita ta rasa me uwarta ta maidata kawai Dan tayi kibarnan shikenan, ita Sam mafa bata ganin kibar tata, duk Wannan nonuwan nata Dake reto bata gani, nonuwa him bra sede tase ta manya-manyan mata irin manyan cups dinnan Kai kace katon kan mutum za asa, inta cire bra ta ajiye ko uwarta inta  gani tsorata takeyi, itade tasan yarta nada nonuwa Amma ba kmr na yanzu ba da tayi year kibar ban. Allah-Allah na'eema tadingayi uwarta ta gama wayar ta shaida mata abinda tagani Amma Abu yakici yaki cinyewa,. Seda Ta jima tana wayar kana ta ajiye wayar, Kuma bata tsaya jiran cewar naeemar ba ta tashi ta nufa hanyar fita tana fadin "bari inje part din baban Aeezad..." Ta fice ba tare data tsaya  jinn me na'eema zatace ba.    Haka na'eema ta tashi ta fice a dakin, ta nufa part dinta da aka ware mata a gidan da tunani a ranta tayi wanka ta kwanta, kawai so takeyi ta tabbatar da dagaske cikine jikin nabeelah, domin itade idanuwanta ciki suka ganar mata. A bangaren nabeelah a tsorace take Sbda ta fahimci an fara Gane da ciki jikinta Aiko a tsorace take. Da yamma misalin karfe hudu da Rabi,falon Hajiya mommy cike yake taf da jamaah kaf kawayenta be yanzuma se na'eema, khady bata Nan tana gidanta tazo dazu da azahar zuwa karfe uku ta tafi.  Nabeelah keta zirga zirga a Falon tana jide musu  manyan tray  cike da kayayyakin lambu na Motsa baki, wato kayan fruits nau'ila daban daban. Kusan seda ta kawo tray tara wannan ne na taran shine wanda ta ajiyesa a kan table din gaban Hajiya mommy wadda suke zaune gata ga Hajiya naja'atu, se na'eema hajiya mommy din akasa a tsakiya. Bayan nabeelah ta ajiye tray din a kan table din su hajiya mommy, tayi-tayi ta tashi Amma ta gaza tashi, saboda kafarta data makale , seda ta tsugunna sannan ta ajiye tray din, kafarta ta rike gam, tayi tayi ta tashi ta kasa. Hajiya mommy da na'eema da hajiya naja'atu suka zubo mata ido. "Lafiya kika zauna kinata kallonmu kmr kinsamu  TV,,,," hajiya mommy ta fadi tana kallon Nabeelah a wulakance. Na'eema ma ta kureta da ido, the more tana kallanta se taji zuciyarta na azabar bugu. "Kafata ce ta rike..." Nabeelah ta fadi a tsorace, sbda yadda hajiya mommy ta mata mgnr, zabura tayi ta mike da duk karfinta da kyar tasamu ta tashi tana Nishi da haki, ji tayi kmr an rike mata kafar ta-ta cikin hanzarin ta bar Falon. Na'eema da hajiya mommy suka kalli juna Sbda cikin dasuka gani baro baro a jikin nabeelah. Hajiya naja'atu ma ta gani tin shekara jiya datazo tagani, Amma we tayi shiru a tunaninta sun sani, ynzu ma tanaso tace Wani Abu Amma tayi shiru. Na'eema ce tace "Mommy naga Wani abu...." Ta fadi yayinda zuciyarta ke bugu, kowa hankalinsa na can suna kallan TV Kuma suna hira Dana kusa dasu, Hajiya  naja'atu Kam idanuwanta na kan TV. Hajiya  mommy da itama zuciyarta ke mugun harbawa, ta kalli  na'eema tanaso tayi Mgna Amma ta kasa magana. Sede ta tsinci bakinta dacewa "Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un!" Itace kalmar dataketa maimaitawa , Apple ne a cikin bakinta Amma ta kasa hadiyewa sede ta fiddosa waje, ta ajiye a gefen tray din. Dai dai Nabeelah ta dawo falon da Wani tray din ta ajiyesa a dayan table din Wanda shi kadai ya rage ba'a ajiye tray din a Kai ba. Zuciyar Nabeelah se bugu takeyi, bugun da bata tabajin irinsa ba ta juya zata bar falon, cikin  hanzari hajiya mommy ta mike ta kawo mata hijjabinta ta baya cikin zafin nama. nan ta dakatar  da ita sbda shakurewar datayima wuyanta data RIKO mata hijjabi  har kakarin amai tashiga yi, nan take hankalinta ya kara tashi bugun  zuciyarta ya kara yawaita, seda d’an cikinta yayi wata iriyar mummunar harbawa, ta cire hijjabin jikinta kawai sbda neman shidewa da takeyi ta zube kasan kafafuwanta cikin dimauta da tashin hankali mara misaltuwa, bata ma hayyacinta Sam sbda tashin hankali, takai hannu ta rufe cikin jikinta, shi kawai take ji. Nan  idanuwan kowa na falon ya dawo kansu dan ganin meke faruwa. hajiya naja’atu tayi hanzarin cewa “hajiya meye haka zaki shakurewa mace meciki wuya? Kuma tsohon ciki bayan da kyar kake numfashi in kanada tsohon ciki , aise kisa numfashinta ya daukee….” Hajiya naja’au batasan mugunta ita Sam.  . Juyowa tayi ta kalli naeema wadda tini itama ta mike tsaye, a tare ita da naeema suka kalli hajiya naja’atu suka hada baki gun cewa “Ciki?” Naeema seda ta dafe kirjinta sbda wani azababben bugu da yakeyi. “Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un!” Itace kalmar da nabeelah ta fadi a zuciyarta, ubangiji ne kawai yasan a wani Hali take  ciki so takeyi   tayi kuka ko zata samu nutsuwa a zuciyarta amma ta kasa, yaude asirinta ya gama tonuwa, d’an cikinta kuwa se azababben motsi yakeyi, motsin dabe taba irinsa ba se yau, in kasa ido har ta saman rigar jikinta zakaga harbawarsa, takai hannu ta RIKO kasan cikinta hadi da rintse ido, ta sadakar yau, daman jiya kwana tayi muggan mafarkai, ta RIKO cikin jikinta gam, a ranta Adduah takeyi Allah yasa kome ze faru ya tsaya a kanta kawai kar a taba mata ciki, yau ta tabbar har kasheta hajiya mommy  na iyayi,. "Cikin shege! Haba biri yayi Kama da mutum, amma cikin shege a family din Alhaji Sunusi,, tabdijan!” Hajiya mommy ya fadi afirgice, zuciyarta na tsananta bugu, ta rasa dalilin dayasa takejin tashin hankali a kan cikin jikin yarinyar. Sbda tashin hankali Nabeelah taji kmr zuciyarta  ta fito fili, se azabar bugu takeyi,  ta rasa Ina zatasa rayuwarta taji dadih, ji takeyi kamar zuciyarta zata buga, se Adduah takeyi, ta rasa ma Wacce Adduah zatayi sbda tashin hankali tayi kasa da kanta, danma ubangiji ya rufa mata asiri, ta basu baya . Hajiya rafiah ta karasa ta juyo ta da ita ta yadda zata fuskanceta sosai  ta tabbatar tabbas ciki ne a jikin yarinyar.ta kurama cikin jikinta ido , idanuwan nabeelah na kasa, jikinta se kakkarwa yakeyi ta tallabo cikinta ta rike sosai kmr za a kwace mata shi, ita cikin kawai takeji batajin ta kanta, abinka da zuciyar uwa, cikin se mugun harbawa yakeyi, hankalin nabeelah inyafi dubi seda ya tashi. A kallo uku hajiya mommy ta tabbatar da ciki ne a jikin nabeelah kuma tsoho, ta tabbatar kuma hafsat nada masaniya  a kan cikin, koma menene da bakinta zata fadi sbda ba karamar azaba zata mata ba yau. Naeema ta matso daf da nabeelah nan ta kara ganin cikin baro-baro, ta kuma dafe kirji, tashin hankalin data  Shiga baze misaltuba, ta kumajn tsanar nabeelah sosai, haka itama hajiya mommy nan take ta kumajin tsanar nabeelah sosai. Kowa de ya zubo ido amma Sam basu fahimci meke faruwa ba. “A gidan uban wa kika samo ciki? A gidan wa kika samo cikin shege? Yau se kinci uwarki da uban ubanki, yau sekin gayamin cikin waye wannan jikinki? Inmates hafsat ce ke Miki kawalanci yau duk senaji komi…” Hajiya mommy  ta fadi cikin tsawa da karad’i. Jikin nabeelah ya kuma daukar rawa,  ta kumayin kasa da kanta, hajiya mommy ta kuma tambayarta cikin tsawa “Cikin waye ga jikinki?” Nabeelah ta kasa mgna se azabar bugu da kirjinta keyi ta lumshe idanuwanta gam gam. “ bake ake tambaya ba dan ubanki! Ni daman na tsaneka wlhi, ne kaunarki ma bansansa,,, yau sekin gaya mana wani dan iskan ne ya miki ciki? Zakiyi magana kose jikinki ya gaya miki…” naeema ta fadi jikinta  na tsuma, ji takeyi kmr tayi ball da ita da cikin jikinta, inda Hali ma Tana iya zama ajalin cikin jikinta, kawai taji ta tsani cikin sosai. Nabeelah tayi shiru ta kasa cewa komi kawai se kukan zuci takeyi,jikinta se kara rawa yakeyi.. hajiya rafi’ah a hasale tace “Dan ubanki uban wa ya miki ciki? Shegiya karuwar banza, daga yau zamanki  ya kare a nan gidannan, zakiyi magana ko baza kiyi mgna ba yar iska ta kama ciken shege ta rike, dan kutmar ubanki ki gayamin uban wa ya miki cikinnan na jikinki?”  Nabeelah ta girgiza Kai ta kasa mgna kawai se yanzu taji kwallah masu zafi sun wanke mata fuska,. Hajiya rafi’ah ta dagota da hannu daya ta wanketa da uban marirrika guda hudu, a Dukkanin kuncinanta biyu. Zafin Marin ya shigeta amma ta kara RIKO cikinta sosai ta fashe da wani irin kuka mara hawaye na zallar tashin hankali, se ihun haka kawai takeyi. “Uban wa ya miki ciki?” Hajiya mommy ta kuma tambayarta, still tana rike da bayan wuyanta ta riketa gam ta bayan wuyanta. “Bazaki gaya mana uban wa ya miki ciki ba?” Cewar naeema hajiya rafi’ah ta Ansha da “jeki ciromin wayar injin wallahi yau nice ajalinki da cikin  jikinki, Nima ai ba kaunarki nake ba, dan kutmar ubanki yau zan kasheki na kashe banza na kashe hofi ba abinda aka isa Amin…” naeema ta nufa kitchen domin ta ciro bulalar jikin babban injin nika dake kitchen din kasa, ba bata lokaci ta ciro belt din jikin injin nika ta dawo falon, da zabgegen belt din. har lokacin hajiya rafi’ah na rike da wuyan nabeelah ta baya, naeema ta miko mata belt din injin ta amsa, ganin tana  shirin zubawa nabeelah uban belt din yasa hajiya naja’atu saurin tasowa ta iso ta rike bulalar kowa ya kasa dktar da hajiya rafi’ah, se kallo kawai sukeyi se yanzu suka fahimci meke faruwa wato cikin shege yarinyar tayi? Dukkaninsu azabtar da yan aikinsu sukeyi dan haka se cewa sukeyi “Gaskiya hajiya Karki sassauta mata dan kutmar ubanta, shaggu masu aiki yan iska mayun mata, duk fatsikaine …” sune muggan kalaman daketa fitowa  daga bakunan mutanen. “Karki daketa da wannan bulalar pls hajiya, kodan Albarkacin cikin jikinta…koda na shegen ne ki kyaleta pls, Karki kashe ta in kika kasheta Allah vaze barki ba, iya wuya karka dau hakkin wani kwarai tsakaninka da ubangiji inyaga dama ze iya yafe maka…” Cewar hajiya naja’atu data rike bulalar belt din hannun hajiya rafi’ah. Fisge bulalar hajiya rafiah tayi tana fadin “wani albarkaci Cikin shege ke garesa? Dan kutmar ubanta yau ita da cikin shegen duk nice ajalinsu, ko Alhaji sunusi inya shigo falonnnan be isa ya hanani na kashe yarinyar nan ba, tin fa Tana karama take gidannan, so kk ta Batawa gidan mijina suna? Tayi kadan dan bura ubanta,,,” hajiya mommy ta karasheta tana sakin nabeelah  daga rikon datayi mata, ta turesa kasan tile din falon ta hankadata seda ta mirgina ta buge kanta da kujera, Sam nabeelah taki yadda cikinta ya bugu hkn ne yasa ta bugu a kai, nan take se  goshinta ya kumbura sbda ta bugu sosai abinka da farar fata batasan whla. Hajiya rafiah ta daga bulalar ta fara shimfidama nabeelah a jikinta da karfi, zafin bulalar ya shiga nabeelah ya ratsata tako ina ta fasa ihu  cikin fitar hayyaci tana me basu hakuri. Amma ina ai kmr Tana zuga ta, naeema ta jawo wayar wuta, tashiga zubawa nabeelah, yazamana su biyu ke bugunta  da naeema da hajiya mommy,. Hajiya naja’atu de taga abu  yafi karfinta taja gefee, tana tausaya wa nabeelah, yan falon de se zugawa sukeyi.  Ita kam nabeelah dukta rikice se basu hakuri takeyi dukta rikice Gashi ta kasa motsawa ta gudu dagan inda take, se ihu takeyi kawai Tana kakkare cikinta, nan naeema tafi bugu, ita kam hajiya mommy tako ina kawai Kai mata dukan takeyi da karfinta tana dukanta tana Haki sbda da karfi take bugunta. “In har bazaki gaya mana wani shege ya miki cikin shege ba, sena zama ajalinki wannan cikin sede ki haifo shegen cikin naki a kabari..,” Cewar hajiya mommy. Yan falon se kara  se zugawa yakeyi cikin sigar gulma, hajiya naja’atu ita kadai ce keta aikin bada hakuri taki daddara, ita de gaskiya da sauran imani jikinta. Nan da nan  falon ya rikice da hayaniya tako ina. Hajiya naeema da hajiya mommy se aikin dukan nabeelah sukeyi wadda keta ihu har yanzu, tini jikinta ya rufe da azabar zafi sbda sun faffasa mata jiki tako ina, har fuskarta ta fashe se jini kawai ke fita a fuskarta da wasu sassa a jikinta , rigar jikinta me  Haske  ce, dukta baci  da jini,farar  fatar nan tata tayi red sosai ba karamin duka suke mata ba, a zuciyar nabeelah ta kudirta ko kasheta zasuyi bazata gaya musu waye uban cikin ba, sbda ta tabbar in sukaji, tabbas wuta kawai zasu hada su sata ciki.

Hayaniya Alhaji sunusi yaji wanda shigowarsa gidan kenan, ya fito daga mota yaji hayaniya tayi yawa, cikin hanzari ya nufo part din hajiya rafi’ah sbda ya fahimci hayaniyar bata lafiya bace, yana shigowa  falon yaga  abinda ke faruwa, kokarin dakatar da hajiya rafiah yayi amma taki dakatawa tayi ma kmr bata San ya shigo falon ba, shi Sam bema  kula dawa  ake dukanba balle ya kula da cikin jikinta.  Kawai de yaji hajiya nata fadin “Sekin gayamin ubanwa ya miki cikin nan na jikinki?”  Sune kalaman dake fitowa daga bakin hajiyar, nabeelah kam tin Tana ihu ana ji har muryarta ta disashe  yazamana tana ihun amma bame ji. daman kwance take kasan tiles din se kara rirrike cikin jikinta takeyi, har yanzu duk azabar da takeji ta kasa sakin cikin jikinta. Duk yadda  Alhaji sunusi yaso
Ya dakatar dasu abu yaci tura , yayi-yayi ma ta tsaya ta masa bayani amma ina, seda kyar naeema ta tsaya ta masa bayani se yanzu ne ya kallah yaga ashe nabeelah ce ga uban cikin yayi Totso a jikinta, naeema na gama masa bayani suka ci gaba da bugunta kmr  wadda tayi musu wani mummunar kisan kai, Kai kace Ubangijine ya aikosu su daketa. Alhaji sunusi ya zubawa nabeelah ido cikin mamaki,  shide dan bayadda zeyi ne amma a ransa yaji bayason dukan da Ake mata, dukda lefin datayi babba ne amma shi a ransa beji ya tsaneta ba,. Duk yadda yaso ya dakatar dasu abu yaci tura, yan falon de se kallonsa sukeyi daman duk sun San shi Mijin tace ne Sam basuyi mamakin danya Hana matarsa taki hanuwa ba a bainannassi. Hajiya rafiah bata taba bawa Alhaji sunusi rai ba kmr yau ganin yadda yayi-yayi ya hanata abinda takeyi ta masa bansa a karshe ma sede ta daka masa tsawa tace “Ba ruwanka kaji kou!! In bazaka iya gani ba ka fita!” Yaji zafin yadda ta masa  hakan a gaban kawayenta, inda sabo yaci acee ya Saba Tasha masa hakan yafi a kirga a cikin mutane, ba kmr ma kawayenta, amma na yau ya masa zafi sosai.



Paid book ne 1k 08101626484

NAMIJIN ZUMA

47.....

Ba karamin gudu Aeezad yasa dreva dinsa ke shararawa ba a kan shantalelen ti-tin daga Kano zuwa katsina,. Duka motocin tawagarsa kawai gudu sukeyi a kan Ti-Ti.  gabaki daya Aeezad  Gani yakeyi ma Kmr basa sauri, yakagu yaga mommynsa, gashi zuciyarsa nata azalzalarsa a kanta, a jikinsa yaji kawai Wani Abu na samunta, ji yayi har jikinsa da komi na jikinsa ciwo yake masa, zuciyarsa se uban Zababbaka takeyi ya rasa dalilin hakan, cikin mummunan baccin Rai ya tsinci kansa mara misaltuwa, kawai kuka yakeso yayi sbda yaji sassaucin matsifar dake zuciyarsa a kanta, ji yakeyi daga zuciyarsa zuwa gangar jikinsa zafi rakayau Kmr ana zuba masa rushi. "Ya hayyu ya kayyum,,,!'' itace kalmar data fito daga bakinsa se Nishi yakeyi shi kadai yasan a Wani hali yake ciki. Zaks dake gefensa se Aikin kwantar masa da hankali yakeyi Yana fada masa kalamai masu sanyi Amma Ina be saurarensa sema yaji ya cika masa kunne Yana Neman hada masa tunaninsa biyu, shi Kuma yafi bukatar yayi tunani guda daya Rak a halin da yake ciki wato tunanin mommynsa shine ne abincin ruhinsa. Dasuka fara shigowa katsina suka tadda uban hold of, Aeezad ji yakeyi kmr ya sauka ya taka Zuwa gidan Aunty hafsat, harya fara kokarin sauka zaks ya rikesa da kyar ya hkra., sojojinsu suka sauka suka tsayar da kowa su suka wuce.
     Karfe biyar dai-dai motocinsu sukayi packing a farfajiyar gidan Aunty hafsat, a tafkeken packing space din dake gidan.
   Big hajiya da Aunty hafsat dasuke zaune jingum jingum a falon har yanzu ba Wanda yasawa cikinsa abinci har kwara big hajiya tasamu tasha tea, duk matsifar baccinta, yanzu baccin ya xamar ma big hajiya sede barawo. aunty hafsat taji karar shigowar motoci Cikin gidan, a matukar razane ta mike , ta lega Nan taga fitowar AEEEZAD daga mota, Daman tin kafin ta leka jikinta ya bata shine. "na bani yauni nashiga uku! Ina zansa rayuwata!'' itace kalmar data fito daga bakin aunty hafsat yayinda zanin atamfar dake cikinta ke niyar faduwa ta rikosa da kyar, daura zaninma ta kasa seda kyar se fama  takeyi ta daurasa Amma Yana subucewa Sbda tashin hnkli , inside zuciyarta se azabar lugude  kawai takeyi,ta tabbatar in Aeezad yazo bega Aunty nabeelah ba ita ze bawa lefi, big hajiya ta bata lefi ma Ina maga uban gayyar. "Meya faru kk fadin kin shiga uku? Me kika gano? Ko wani Abun ne yasamu Cikin jikin yarinyar?'' big hajiya dake zaune  ta mike tsaye cikib tashin hankali take jeroma hafsat tambayoyin. "Aee.....za...d....ne,,,ya,,,da,,,wo"" aunty hafsat ta Fadi bakinta na rawa, ta cire  dankwalin atamfa dake kanta ta ajiye kasa, azabar zafi da tiriri kawai taji brain dinta nayi, ta rasa Ina zatasa rayuwarta se Fadi  takeyi ta bani, Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un Kam ta fadeta yafi a kirga, bata kai wata take daukat wata. Big hajiya a ranta taji dadin dawowar Aeezad, waNi farin ciki ya lullubeta, Daman kashe wuta seda ruwa, in ruwan beyi ba a Kasheta da wuta, Wani lokaci lalaman baya kashe bala'i,  wuta seda wuta.  Aunty hafsat na daga tsaye cikin mummunar fargaba da tashin hankali,  big hajiya ma na tsaye,.  Ya turo kofar falon da karfi kmr ze cireta, seda Aunty hafsat ta Kuma tsorata taci uwa zuciyarta zata buga, Nan take Wani zazzabi ya lullubeta, ta kama rawar d'ari, ko a iya Haka tashiga Azaba zazzabin da takeji bata taba jin irinsa ba se Yau.  ya Sako kafafuwansa Wanda suke sanye da farin cilifas irin na Yan hutu, Sam ma besan silifas bane a kafarsa, a mota ya cire takalmin Daya sako, ya Saka slifas din ba tare ma Daya Sani ba. Zaks ke biye Dashi a baya. Idanuwansa suka sauka a kan Aunty hafsat, da big Hajiya dasuke tsaitsaye, tini ya hango uban rawar da jikin Aunty hafsat keyi, a fuskokinsu ya fahimci ba lafiya  ga gidan yayi  Wani silent kmr gidan mutuwa TV a kashe. "Ina mommy? Meya samu mommyna? A Wani hali momnyna take ciki? Meyasa kika kashe wayarki maman noor? Meyasa kika koma kika kashe wayar big hajiya Kuma ta mommy ma a kashe? Dan girman Allah Ayi gaggawan gayamin a Wani hali farin cikina na duniya take ciki Dan Allah na rokeku? Mommy na cikin wani hali inaji a zuciyata...a gayamin meya sameta? Ina take inaso in ganta? Jikina na bani bata gidannan ko ta gudu ne zuwa kasarsu? Dan Allah a gayamin" Aeezad ya jefo musu wannan tambayoyin masu rikita zuciyar Aunty hafsat, Hadi da magiya. , Nan take zuciyar Aunty hafsat  tayi Wani mummunan bugu,. "Wayyoh na bani
Na mutu yau ni hafsat!'' ta  fadi a zuciyarta.  Big hajiya ce ta kwashe Labarin komi ta gaya masa. Wani jiri luuuuuuuu ya nemi daukar gogan,seda Zaks ya rikosa, ya hadiye Wani yawu me mugun daci da kauri daga bakinsa zuwa cikinsa.  ya tsurawa aunty hafsat idanuwa, ita kanta na kasa Daman tini.  Cikin shauting da karadi da matsifa da tijara Aeezad ya fara cewa "Ni Zaki munafunta? Sannan kika kashe wayarki kika dawo kika kashe ta hajiya mommy? Wallahi kin zalinceni kin munafunceni, meyasa tin lokacin Baki kirani kin gayaminba, meyasa ba a gayaminba,Wani irin iskanci ne wannan, kika kashemin waya sbda Ke munafukata ce?!!!! Wlhi se kinyi nadamar dole zakiga another side of me, baruwana dake jininace, wlhi senayi maganinki!!!!! Kinci amanata, mena miki? Wlhi in Wani Abu yasamu mommyna bazan yafe miki ba, bana yafiya a kan lamarin mommyna!!!!...'' ya karashe kmr ze rufeta da duka seda kaf falon suka amsa da kalaman sa, Nan take kwallah suka wanke masa fuska, itama aunty hafsat kwallah tashigayi kalaman kaninta gareta sun matukar Yi mata zafi me tsanani. cikin kuka tace    "Ka gafarceni blood , nasan zaka ga kmr na munafunceka, Ina Neman Afuwarka  tsoro ne ya hanani Kiran k...." Kafin ta karasa kawai taji saukar Mari a fuskarta, seda ta zube kasa sbda azabar marin dataji ya shigeta shiga me tsanani, Yana Shirin kara Kai mata Wani irin duka harda dunkule hannu cikin zafin nama, big hajiya na shirin zuwa ta rikosa sede tasan bazata iya ba,  Zaks yayi hanzarin ya rikosa Yana fadin  "Sir kayi hkri dan Allah kasawa zuciyarsa salama, yanzu kamata yayi mu nufa inda Mommy take domin muga ya lafiyarta  take..."   Zaks ya jashi zuwa kofar fita a Falon sbda inya barsa Yana iya sumar da Aunty hafsat, domin Zuciyarsa a zafafe take, se turiri yakeyi shi kadai. se uban turiri kawai yakeyi, kmr ze hadiye zuciya ya mutu sbda axabar zafin zuciyarsa haka yakeji. Dai-dai suna Shirin ficewa a Falon   Aeezad ya juyo ya kalli Aunty hafsat daketa faman kwallah ta dafe kunci yace "Allah ya isa wallahi bazan taba yafe miki ba!"  suka fice a falon,big hajiya ta biyosu Daman sanye take da hijjabi. Wannan kalmar Daya fadi mata ta Allah ya isa ba karamin kara dagawa Aunty hafsat hankali tayi ba,Nan take tashiga tashin hankali, ta fuskanci kamar ma  Aeezad Yana ganin da hadin bakinta hajiya mommy tazo ta tafi da nabeelah gidanta, Wani irin kuka ya subucewa Aunty hafsat, ita datasan wannan tashin hankalin zata gani wlhi da bata bar nabeelah taje gidan ba, kwara suyi bala'in daza suyi da ita, tasan de baze Kai bala'in data shiga ba yau ita da Dan uwanta, Kuma tasan waye Dan uwanta, Sam bashi da sauki, bashi da saukin fushi Amma fa in ransa ya baci da mutum to ya barshi kenan har abadan.

Suka isa bakin mota, Zaks ne ya sanar da sauran motocin gidansu Aeezad zasuje. Zaks ya budewa Aeezad murfin mota yashiga Jiri kawai ke kwasarsa, a zuciyarsa ji yakeyi  kmr ma mommy Ta rasu. Bayan Aeezad ya shiga motar, Zaks ya xagaya yashiga other side site din kusa da AEEEZAD, ganin haka yasa big hajiya saurin shigewa gaban motar ita Kuma, dreva yaja motar suka ficd a gidan Aeezad ya kalli Zaks "Shikenan mommy ta mutu,,,wlhi in suka gane cikin dake jikinta nawa Ne kashemin ita zasuyi.. a zuciyata inajin Wani Abu na faruwa da mommyna wlhi naji a raina Wani Abu ya sameta...Wlhi in Wani Abu ya samu mommyna duk wanda yakeda sa hannu a ciki, wallahi sena zamo ajalinsa ko wanene!!!." Aeezad ya karashe Hadi da fashewa da kuka ya hade kansa da guiwa se kuka yakeyi me tsuma zuciya. Zaks yanata basa hkri kmr yadda de ya saba,. Big hajiya ta kada Baki tace " in Wani Abu ya samu jinina dake jikinta Nima bazan yadda ba..." Cikin matsifa tayi mgnr. Sam aeezad ma besan ta biyosuba  seda tayi magana yaji,. Ba Wani nisa tsakani sosai gashi Aeezad Se Azalzalawa yakeyi kan suyi  sauri, ba bata lokaci suka isa gidan hajiya mommy, a jere akayi packing motocin tin kafin a gama packing Aeezad ya fito daga cikin motar, dai-dai motar Hajiya naja'atu ta fita a gidan, Saboda Kiran da mijinta yayi Mata na Yana Airport ya dawo daga Lagos gashima ya kusa zuwa gida, Daman Kuma bata gaya masa bata gida ba, Dan haka ta tattare ta fice daga gidan, Amma taso ta tsaya tadinga bawa hajiya mommy hakuri ko Allah zesa taji ta sassauta bugun da takewa yarinyar,  sun shafe awa Daya Suna bugun yarinyar tin tana ihu harta dena, Amma Sam ba tausayi azuciyarsu, hajiya naja'atu batasan rashin  imanin kawarta ya wuce tunaninta ba se yau, a hanya tadinga Kiran sauran kawayensu da Basu samu zuwa ba ta shaida musu duk abinda ke faruwa a gidan hajiya mommy nande suka sata a fai-fai,Daman kawayen bariki ba amana.

Direct Aeezad ya nufa falon hajiya mommy Zaks na biye dashi da big hajiya Amma sede Aeezad ya d'an musu nisa. Tinda ya nufo falon yake Jiyo zuciyarsa ba tsananta bugu Hadi da lugude, be tabajin irin bugun zuciyar da yake jiba yanzu,, Wani irin hayaniya yaji Yana tashi daga cikin falon nata, Dan haka cikin hanzari ya nufa falon nata, dai-dai ya Sako kafaduwa da Kai da jiki dai-dai saukar belt da  bulalalar hannun na'eema data hajiya mommy a jikin Aunty Nabeelah, se zufa sukeyi su kansu sun gaji da dukan nata,ba inda basu fasa mata ba a jikinta, har fuskarta jini yakeyi tako ina sun fasa mata fuska, ba inda bulala bata samu ba a fuskarta, idanuwanta ta rufesu gam, ji takeyi kamar zata mutu, se kukan zuci Kawai takeyi Wanda yafi kukan Ido zafi, har yanzu ta kaMa ta kame cikinta gam ta kakkaresa da hannayenta, GAF take dajin fitar hayyaci wato sumewa.  Idanuwan Aeezad Sukayi tozali da wannan matsifar, yayinda bawanda yaga shigowarsa falon sbda hankalin kowa na kan dukan da akema nabeelah falon ya rikice da zagin nabeelah  gashi taf falon yake cike da bil'adama,ga Alhaji sunusi tsaye ba yadda zeyi."zaki gayamin waye ya Miki ciki ko semun karasa kasheki zuwa lahira...." Aeezad da zuciyarsa da idanuwansa ke kan aunty nabeelah dake yashe kasan tiles tako ina jinine a jikinta, kwallarsa suka yawaita cikin zallar  tausayinta, zuciyarsa ta Kuma shiga halarar kuna, yasan duk shine sanadin sata a wannan matsifar, Daman yasan za a rina. "cikina ne.....!!"  Ya fadi  da karfi, yayin da a guje ya karaso ya janyeta daga dukan da suke mata, ya rungumeta a jikinsa Yana kallon uban shedar bulala a jikinta inda ya d'an bude sbda hatta rigar jikinta ta fara yagewa, tinda ya shigo falon taji sbda kamshin turarensa Daya cika mata hanci, ko a yaya in har zataji kamshin turarensa seta gane.  Toh fa, Nan kallo yadawo kan Aeezad da nabeelah, hajiya mommy Kam mutuwar tsaye tayi, na'eema ma haka tinda yace cikinsa ne suka dago Ido suka kallesa duk se mutuwar jikkuna tasamesu a lokaci kankani, gani sukeyi kmr a mafarki,jamaah suka hau kus-kus, sbda ba Wanda be gane Aeezad din ba mijin naeema kowa ya sanshi a cikinsu. Hatta Alhaji sunusi Yayi mutuwar  razana  jin abinda d'ansa yace daga bayyanarsa. "cikinka kmr ya? Ni ban fahimta ba, Wani irin sakarai ne Kai zaka danganta   cikin shege jikin Yar Aiki kaskantaccita da kanka,,,," cewar hajiya mommy, dai-dai big hajiya da zaks suka shigo falon, a guje big hajiya ta karaso inda take ganin Aeezad rungume da nabeelah, tini jinin jikinta ya gama shafarsa a jikin kayan jikinsa sbda rungumar dayayi mata Yana kuka kmr ransa ze fita, cikin zallar azabar tausayinta. Zaks de seyaja gefe ya tsaya shima Yana kallan abinda ya faru gasu hajiya mommy tsaitsaye da na'eema da bulala a hannu dagani su sukayi wannan aikin ko ba a gaya maka ba. Yaya de take ne?cikin jikinta de Wani Abu be samesa ba kou?'' cewar big hajiya, Nan kowa ya kara dimauta a zallar damuwa da tashin hankali. Hmmm seda  na'eema ta zauna dabau a kasa sbda azabar tashin hnkli da kishi  tana  fadin "hajiya Mommy ban fahimta ba? Ki tambayesu me suke nufi? Bazan lamunta ganin mijina rungume da mazinaciya me cikin shege a jikinta ba bazan lamunta b...." Aeezad Daya dago red eyes dinsa ya kalli na'eema ya dawo ya kalli mommy ya  katse na'eema cikin tsawa da kunar zuciya a ransa yanaji ko kashesu yayi duk baze fita daga mummunan bakin cikin dasuka dasa masa ba a zuciya, wata iriyar tsanar na'eema da hajiya mommy tana ratsasa, a halin da yake ciki Yana iya kashesu su duka,Kai duk Yan falon ma Yana iya kashesu, dabadan bakin duniya ba, da har ubansa dake cikin falon yana iya cinna masa wuta, Sam baya hayyacinsa For now. "kar wadda ta kara shegantamin ciki, duk wadda ta kara shegantamin cikin keda uwarki, zan ninka muku azaba kan azabar dazan muku, bana yafiya Kuma bana afuwa A kan mommyna, Kuma matata, matatace ta sunnah, Aurenta nakeyi, cikin jikinta cikinane, ni namata shi, ga shaidojina Nan..." Ya karashe Hadi da nuna big hajiya da zaks. Big hajiya tayi hanzarin amshewa da "Tabbas kuwa cikinnan na sunnah ne, kada Yar bakar macen data Kuma shegantamin cikin jika na, in ba haka ba duk se na hadaku na kwashi babbar bura ubaku, ba kmr make rafi'ah Yar gidan laure me  fura da no-no, kina zaton yadda kike shegiya Ubanki yayima uwarki cikin shege a ti-ti haka jikana yake? To kinyi kuskure, nayima yarana tarbiya kuma Suma sunma nasu, mu ba sauran bokaye bane,, tsakanina dake rafi'ah sede in biki da Allah ya isa, tsinuwata gareki bazata kare ba, koda an dannaki a wutar jahannama,abinda kkyi na raba uwa da d'anta a tunaninki Zaki gama da duniya lafiya? To knyi kuskure..." Big hajiya ta karashe tana kwallah.  Tabdijan rigiji gabji! Halin da hajiya mommy da na'eema suka shiga baze misaltuba tini belt din hannun hajiya mommy ya subuce ya fadi kasa, ta juya ta kalli dumbin jamaah dake falon wanda suketa kus-kus,  hajiya mommy ta juya ta kalli alhaji sunusi Wanda kansa ke kasa. bala'i biyu kenan gana big hajiya dana Aeezad, komi nafilah ne a kn na Aeezad.  .  Na'eema kawai seta fasa Wani irin uban ihu Hadi da kuka kmr ranta ze fita. Cikin tsawa da matsifar tashin hnkli ita fa har yanzu hajiya mommy bata fahimta ba, kanta ya kwance.   "karya kakeyi ba matar ka bace,sbda bamu da labarin aurenka, ga ubanka can tsaye,besan kayi aure ba, wannan cikin na jikinta cikin shege ne, can kwartayenta suka mata, Yar iska karuwa, kana danganta kanka da karuwa, da Kuma Cikin jikinta na shege, ita kanta shegiya ce mara asali, fatsika, sekin gayamin waye yau ya Miki cikinnan..." Ta karashe Hadi da tsugunnawa zata dauko belt din Daya fadi daga hannunta, kawai daurewa takeyi Amma tashin hnkli da take cikin ya isa, har bata gani sosai, tazama kmr mahaukaciya, sbda ta fuskanci akwai gaskiya a lamarin, sannan tasan Aeezad baya karya komin zafin gaskiya haka yake furtata, a kalamansa ba wasa a ciki. Ta daga bulalar zata saukewa nabeelah, Kafin bulalar takai jikin nabeelah, aeezAd ya rike bulalar ya ajiye nabeelah ya tashi tsaye, ya watsawa hajiya mommy Wani irin lafiyeyyen marirrika a kuncinanta duka biyu, seda falon yayi amsa kuwwar marin, ji kake fassssssssssssssssssssss! Fassssssssssssssssssssss!!  Nan fa kowa ya dawo hayyacinsa Alhaji sunusi na gani yanaso ya dakatar Amma ya kasa, ji yayi duk jikinsa ya rike ya kasa katafus, Abu de Kmr a film ko a Hausa novels. Nan take Hajiya mommy tajiyo kukan  karnika a kunnuwanta abun ya wuce tajiyo kukan tsintsaye, axabar zafin marin ya isa, kukan karnika kawai ke mata amsa kuwwa  a kunnuwanta sbda  tsabagen azabar marin daya gigitata, ya rudata, ya kid'imata, hakoranta na gefe da gefe suka ya dauka ji kake kauuuuuuuuu!! Nan take taji faduwar hakoranta hudu, sbda azabar zafin marin dayayi mata, seda hakoranta biyu-biyu suka fita daga  gefe da gefen bakinta Kuma duka turame ne suka fita. Falon fa ya kuma rikicewa da gulmar siriki ya mammari uwar matarsa a gaban jama'ah.  Na'eema ta tashi tsaye cikin zafin nama dai-dai Aeezad nacewa  "Kar wadda ta Kara shegantamin ciki, saboda cikina ni nayisa da kaina Kuma banyi saa seda shari'ah musulunci  ta aminta nayisa...wannan Marin Dana miki hajiya mommy somin tafi ne, ki jira sauran azabata keda yarki da duk wata halitta dake falonnan, bana yafiya a kan mommyna, sbda ban taba San wata halitta kmr ita ba, duk wanda ya tabamin ita wlhi sena tabasa ko waye shi..." Toh fa Nan take kowa yasha jinin jikinsa, tunaninsu ko binsu zeyi da mari, Aiko da Nan take dole wata ta fadi ta mutu. Na'eema ta karaso ta cakumi wuyan Aeezad tana fadin "Wallahi baka Isa ba, kaidin banza dazaka mararmin uwa a gabana, waye Kai? A Kan wannan karuwar banzar zaka mararmin uwa, anje an debo cikin waje an mako maka asiri zakace cikinka ne, wallahi baka Isa ba,harda cewa  ka aureta, waye Kai? Wanene Kai? Kaidin banza, wallahi bazaka iya hadani da wata ba, baka isa ka hadani da wata ba, watanma kaskantacciya me'aikinku, tsohuwar guzuma, wlhi kadawo hayyacinka ita ta raineka, ta girmeka, wlhi tsohuwar guzumace, karuwa ce,  haihuwar karuwai, ta haifeka Wlhi..." Na'eema ta karashe   Hadi da yaga masa rigar jikinta keeeetttt, har kasa seda ta yage masa riga kmr mahaukaciya,  azababben kishi na addabarta,. "A haka nake santa,,,a haka nace se ita har abadan, kece banza a banza mommy ta wuce banza a idanuwana, tafiki komi ta fiki hakuri Dani, ta fiki juriya dani, ta fiki  dadih, ta fiki test , ta fiki tsafta, banza jaka, sakarai, wawiya mara imani keda uwarki,!'' Aeezad ya fadi Yana kokarin  cire hannunsa daga cikinsa Amma Ina se cireta yakeyi tana Kuma dawowa, bakin cikin dayasa mata  na kalamansa na Yanzu yafi mata komi zafi, ba kmr ma kalmar dayace ta fita dadih! Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un! Ba ita ba harta uwarta seda ta girgiza, ji  sukeyi Daman mutuwa sukayi da ganin wannan bakar ranar ganin tozarci a idon jama'arhta an nuna mata ita ba komi bace, har siriki ya dauki hannu ya mareta, Kuma mijinta na kallo be dakatar ba a gaban mutanen da take  nuna musu ita se yadda tayi da mijinta Amma Wannan matsifar ta faru a idonsu, Sam hajiya mommy bataso akayi shuka a idon makwarwa ba, gashi tin farko Da abun  ya fara faruwa tini hajiya safiya kawar mommy ta danna video recording a wayarta cikin dabara takema komi video.  Nanfa na'eema ta rikice kishi ya rufe mata Ido ta kama yagar Aeezad da kumba tana zaginsa ta uwa ta uba, kawai Aeezad ya barta ne tayi haukarta, ta d'and'ani azabarsa me sauki sannan ta jira sauran zuwar azabarsa garesu. Bayan ya gaji da haukarta da zagin da take masa ta uwa ta uba, har Kiran sunan uwarsa tayi na haihuwa karara ta danna mata mugun ashariya. Zagin datayima uwarsa wadda ke kwance a kabari ya hasalasa, ya dunkule hannu yakai mata Wani irin naushi nan take  ya sameta a dai-dai saitin Ido idanonta ya kama zubda jini, kan kace kwabo idon nata ya kumbura Yayi suntum, ta rikesa ta fasa kara sbda ji takeyi kmr ya fasa mata kwayar ido, nanko azaba ce kawai, kashin kwayar idon ya buga Kuma ya bugu kiris ya rage ya karye, Nan take na'eema ta zube sumammita, hajiya mommy dataja da baya gudun kar ya kuma marinta ta kama Baki ta rike,. Tana ganin yarta ta zube a sume hankali tashe, ta karaso kan na'eema tana Fadin "Shikenan ya kashemin y'a Daya tilo ..nashiga uku zafin asiri yasa ya kashemin y'ata....Wayyohhhh ni na bani! Na shiga uku ni rafi'atu!!!! " Hajiya mommy ta kama ihu ga jini nata zubowa daga bakinta, tini turamen hakoran nata dasuka fita Suka fado kasa, hankalin hajiya mommy ya Kuma tashi ganin sanadin Marin da Yayi mata   ya cire mata turame har hudu na hakoran bakinta.  "Wlhi kadan kuka gani...." Aeezad ya fadi cikin zafin Rai in Yana wannan mood din bame tinkararsa,fuskarnan bakikirin ya sunkuci mommy A kafata Big  hajiya  ta biyosa Zaks ya biyosa suka fice a falon a kan idon hajiya mommy wadda itama takejin kmr ta hadiye zuciya  ta mutu, bakin cikin dasuke ciki ya isa.

Aeezad yasa nabeelah a mota, Zaks yashiga gidan gaba, big hajiya  tashiga gidan baya ta rike nabeelah wadda takejin komi bata Suma ba Amma azabar da takeji a jikinta ta shahara, cikinta se murd'awa yakeyi, sbda dayasara a motar be shiga ba,se big hajiya de ta riketa, se addah takeyi Allah yasa de cikin jikin yarinyar Yana cikin koshin lafiya, ita tin daganin cikinnan tasan da wuya in Rai Daya ne a cikinsa. Aeezad ya iso inda securities suke,kowa ya nutsu ganin halin da yake ciki bana wasa bane. Babbansu a ciki  ya iso inda Aeezad yake Tin  kafin shi ya iso inda yake, domin tin daga nesa ya fahimci gunsa ze iso.  Ya kame masa cikin girmamawa. fuska ba walwala  Aeezad yace "duk Wata wadda ke cikin falon hajiya mommy banaso a barsu su fita a gidannan, da hajiya mommy da na'eema, duk a kwasosu asasu a bayan motar, kar asasu cikin mota, a bayan budaddiyar motar Nan za asasu, aje a kullesu a dakin duhu, kar abasu ci kar a Basu sha, harse sadda nazo....bance Kuma a ragawa kowa cikinsu ba, duk daki Daya nakeso a cunkusasu..." Yana gama fadar  hakan ya juya ya nufa car dinsa ba tare Daya jira cewar Ayuba ba, domin uwarni ya Basu ba shawara ba. Yana shiga Motar drevansa Wanda shima yake sanye da kayan sojoji yaja suka fice a gidan aeezad  ya kamo  Mommy Daga jikin  big hajiya ya rungumeta sosai jikinsa yana kwallar, yayinda kwallarsa suka  sauka a kan fuskarta. "Ina sanki mommy, Kiyi hkri nasan ni nasaki a wannan wahalar, sbda ni aka Miki izayarnan, Ina tare dake wlhi har abadan zanci gaba dasanki mommy, koda kuwa ruhin jikina baya tattare dani, wlhi Ina sanki har lahira zanta sanki har abadan mommy!'' ya karshe zazzafan kalamansa Hadi da Kai mata kiss a kunci, murmushi ta masa, Hakan ya bashi tabbacin tana jinsa kawai ta jigata ne, ya daura hannunsa akan cikinta, yayinda yakejin kaunarta Dana cikin jikin na Kara shigarsa. Direct Wani babban private hospital dreva ya nufa dasu.

A gidan gimbiya hajiya mommy  kuwa. tini sojoji kusan su arba'in suka nufa cikin gidan, har yanzu hajiya mommy nata ihu tana zage-zage, dataga Aeezad ya fita., Se aikin   jijjiga sumammiyar  yarta takeyi, Alhaji sunusi de har yanzu bece komi ba abun ya daure masa kai Yana Shirin ficewa a Falon sojojin suka Danno Kai cikin falon,. Dole ya koma ciki. Mutan dake ciken falon na ganin sojoji sun shigo falon dayawa duk suka mike tsaye, Nan wasu suka fara Shirin ficewa Amma sojojin suka dakatar dasu, sukace su wuce su sasu a mota sbda Aeezad yace a kulle kaf halittar dake falon. Nanfa mata suka saka ihu,. A fari sunyi  ma sojojin musu Amma dasukaga bindigo tini suka shige gaba aka sasu a bayan motar kmr barayi, duk suka saka kukan ba wadda batayi nadamar zuwanta gidan ba, se Allah ya isa sukema hajiya mommy wadda ita tasasu a matsifar Nan. "nashiga uku ni na bani  yanzu mexan cewa mijina!!'. Suna kalaman dasuketa yawo a bakunan mata datawa dasuke gurin. Hajiya mommy da akaxo SATA a mota ta kama zage zage, ayuba yasa mata bindiga yace "Am sorry hajiya dole asaku a mota..." Alhaji sunusi dake tsaye ya dakatar dasu  daga tasa ketar ta gaba, suka basa hkri sukace ba daga su bane, umarnine daga sama wato aeezad. Alhaji sunusi yana Gani kiri-kiri hajiya mommy da wata cikin kawayenta suka kama Naeema domin su sata a mota, da kyar matar ta yadda ta kama Naeema se harara take aikowa hajiya mommy,, ita batasanma tanayi ba tashin hankalinta ya isa, wai duk a kan me aiki ne Aeezad ya musu  Wannan cin mutuncin. Inata tuna Wannan zuciyarta na kuna ruhinta na zafi,again Kuma ga yarta a sume tayi-tayi su kaisu ma asibiti, Amma Ina Basu bi ta kanta ba, Wani irin ihuuuuuu hajiya mommy tayi kmr mahaukaciya har sau uku, dai-dai an fito dasu waje haka aka hau ti-ti dasu kowa na  kallansu kmr barayi, direct aka nufa barrack din sojoji, aka zubasu a daki daya, wato dakin duhu, Wani daki ne me uban duhu baka ganin haske ko kadan, aka kullesu gam suna ihu suna komi,kmr wasu karnika, Kai ko Kare aka kulle an zalincesa, kafin asasu Kuma seda aka amshe bags dinsu da phones dinsu,ranar de sunga Bono, hajiya mommy tayi kuka tayi kuka kmr zararriya ta zama kmr mahaukaciya, Abu kmr a mafarki,  kawayenta nata gaggasa mata maganganu da aka zubasu a dakin, se zaginta sukeyi, ga yarta sume kmr ma bata da rau.

This book is 1k 08101626484

NAMIJIN ZUMA

48...

Har zasu nufa babban private hospital din aeezaad yace su nufa asibitin da  nabeelah ke Awo , Sbda yanaso a duba masa babynsa sosai Da uwar babyn, Kuma ya yadda da Aikin doctor maryam. ba nisa da inda suke da asibitin,ba bata lokaci suka isa asibitin,. Doctor maryam ce ta dubata da ace aeezad ba security bane, da Sam bazata dubata ba ganin uban tabon bulalar dake jikinta, a fari doctor tambayar Aeezad tayi tace ''Hatsari kukayi ne?'' aeezad yace "aah doctor shaidar bulala ce..."doctor ta Kuma duba nabeelah da kyau taga bulalarce da gaske, har kwallah seda doctor tayi, doctor Maryam nada imani, Sam imaninta be fita ba akasin wasu doctor's da babu d'igon imani a zuciyarsu.  Ba bata lokaci Doctor Maryam ta bawa nabeelah DUk Wani taimako da take bukata, ta duba babyn dake  cikinta Nan take aka mata scanning, a nan taga akwai problem tabbas da ace cikin ya Kai 9months da yau yau za a mata CS a ciresa,.  Doctors ta kira Aeezad office bayan an bawa nabeelah daki an mata komi da komi ansa mata drip Sbda galabaitar da tayi, sannan tayi 3days ba abincin kirki a cikinta. doctor tana Kiran aeezad jiki  na rawa ya iso office dinta  big  hajiya ta biyosa, a baya, Zaks baya Nan ya tafi gida ya dawo ynzu, wata nurse aka bari a dakin domin kula da nabeelah.  a zahiri da bad'ini kaunar da big Hajiya  take ma Cikin jikin nabeelah  bana wasa bane,. Doctor ta fara bayani Cikin  nutsuwa idonta na kan Aeezad  "A gaskiya  nabeelah Ahamad, ta wahala sosai, sanadiyar Hakan yasa cikinta ke Cikin tsananin galabaita...."  Kafin Doctor ta karasa big hajiyar dake tsaye ko  zama batai ba ta amshe da "na shiga uku ni y'asu! Wallahi in aka kashe Cikin jikin yarinyar nan, dukse naci kaciyar bura uban rafi'ah da yarta,shaggu Yayan mage, yan babbar bura bura, matsiyata,''  Doctor maryam ta tsurawa big hajiya Ido, tace "Wasu be suka mata wannan dukan mama? Ni ai nasha barayi ne suka shigo muku sukayi wannan aika-Aikan...." Aeezad de ya dafe goshi ubangiji ne kawai  Yasan irin bakin Cikin da yake ciki da Kuma tsanar hajiya mommy da na'eema dake kara ratsashi, ji yake a bakar zuciya irin tasa yana iya kashesu in har ya hadu dasu Yana kan dokin zuciya. Big hajiya ta amshe doctor Maryam dacewa "wad'annan sunfi barayi likita, kasurguman shaggu ne yayan tsiya jima'in rana tsaka, haihuwar tsakiyar  kasuwa..." Doctor ta girgiza Kai Cikin tausayawa tace "Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un!'' Aeezad yace "Doctor amma ita ba Wani Abu Daya tabu a jikinta kou? Ta fannin lafiyarta?" Doctor tace "Aah Alhamdulillahi de za ace karka damu, Amma ai galabaitar da tayi ne ya shafi babyn, kasan me juna biyu ko zazzabi tayi se babyn cikinta yayi zazzabi, insha Allahu Amma  ba  Wani abu, sede shadin bulalarce dake jikinta, shima likitan fata zataxo gobe zata bata cream din daza a dinga shafa mata bulalar bazatai tabo ba ko kadan inta warke..." Aeezad ya sauke ajiyar zuciya a ransa shi ko a yaya mommy take Yana santa, shi daxa a bar masa ita a haka ma zeci gaba da santa har gabanin abadan, ya kara santa ma kan San da yake mata, shifa koda turata akeyi a baro Yana santa haka, ba abinda zesa santa a ransa yayi rauni, ajiyar zuciya ya sauke kana yace . "Yanzu yaza ayi da Cikin jikinta doctor? ki  temakamin pls a  kulamin da Cikin jikinta, Dan girman Allah kar a bari Wani Abu ya samarmin babyna dake cikinta pls,da itama Dan Allah ki temakrni doctor.... in abun bazeyu ba a gayamin in fita da ita waje pls inasan matata da babyna na cikinta banaso na rasa kowa Dan Allah....." Aeezad ya fadi Kmr ze kuka. Cikin muryar kwantar da hankali  Doctors tace "Karka damu ranka ya dade, insha Allahu ba abinda ze gagara, da ace de cikin nata karami ne da dole ya zube, insha Allah Wannan ya riga ya girma ba abinda ze sameta, NASA mata drip da Allurorin ze taimaka mata sosai insha Allah, ,sede zaku zauna a asibitinnan har Nan da 2weeks kawai se a mata CS zuwa lokacin cikinta yashiga month dinsa na haihuwa insha Allahu, Amma sede za a dinga bata kulawa sosai,Muma zamu bata insha Allahu sir se kun dauki babynku cikin koshin lafiya..." Aeezad ya amshe da "Allah amin ...." A zuciyarsa yasan ranar daya dauki gudan jininsa Kuma nabeelah ce ta haifa masa ba karamin farin cikin zeyi ba, sannan shida kansa besan Wani irin SO zeyima babyn daya fito daga Cikin wadda yafi so ba a kaf rayuwarsa. Big hajiya se washe Baki takeyi. Sukema doctor godiya suka fice a office din zuwa dakin da Aka kwantar da nabeelah.  Har yanzu  bacci Takeyi, Aeezad  ya karasa ya zauna kujerar dake kusa da gadonta ya kamo hannunta ya rike Wanda yake daure da drip din, hajiya mommy ta zauna gefen gadon, nurse din dasuka bari a dakin ta fice a dakin. Sam aeezad bayajin Taba nabeelah a gaban kowa, shi Sam in Yana ganinta ma hankalinsa ke gushewa.
    Ba ita ta farka ba se cikin dare, Daman tini Aeezad yasa Zaks ya siyo mata DUk abubuwan dazata bukata dama wanda  bazasu mata amfani ba. Se lallabata Aeezad keyi Yana bata hakuri kan abinda su hajiya mommy suka mata,big hajiya ma tasako Baki a bata hakurin,zaks ma dake zaune gefe yasa Baki Shima a Bata hakurin cikin sanyin murya nabeelah tace "bakomai, ai baku kukamin ba,suma dasukamin na yafe musu..." Kowa tsayawa yayi kallonta, ba Kmr ma Aeezad, Nan take yaji ya kara santa Sosai, sbda sanyin hali irin nata da hakuri da juriya. Tashi Aeezad yayi kawai ya rungumeta yayi kissing dinta, zuciyarsa na kara narkewa a santa. "Ahhh wlhi karki yafe musu, wad'annan shaggu basu chanchanci yafiya ba..." Cewar big hajiya. Aeezad Daya saketa daga rungumar da yayi mata ya koma ya zauna still hannunsa na rike da nata, Allah ne kawai Yasan irin santa Daya karu a zuciyarsa.nabeelah tayi kasa da kanta. Da kansa ya Bata DUk abinda takeso taci a baki, har ta gama ya temaka mata taje toilet ta kama ruwa ta dauro Alwala, tayi sallolin dake kanta a zaune, ta idar ta koma ta kwanta tanajin knta Kmr ze buga har yanzu muryarta bata fita Sosai a gaskiya tasha whla a gurin su hajiya mommy, ko ina a jikinta ciwo yakeyi karfin hali ne kawai, tana kwanciyar bacci ya dauketa, doctor tashiga ta mayar mata da drip. Washe gari Aeezad nayin sallah Asubahi,zuciya ta tsumosa sbda kwana sukayi nabeelah na wassshhh wassshhh ciwon kai, ciwon baya, ciwon mara, ciwon ciki, ciwon kafa, seda doctor tazo ta mata  Allurori da kyar tasamu tasamu bacci ganin asubahinnan ko tashinta Aeezad beyi ba  tayi sallah, domin ynzu tayi baccin Kuma Allurar bacci aka mata, har fuskarta ta Kuma kumbura Sosai a yau din jiki ya kuma tsami tako ina ciwo yake ma nabeelah. Ba tare da Aeezad ya gayama kowa ba yaja motar zuwa inda yasa a Kai hajiya mommy da Naeema da tawagarsa. Kafin ya Isa ya tsaya ya siya ruwa me azabar Sanyi sbda tunawa da yayi da a sume Naeema take. Yana Isa ya bude dakin duhun dasuke, duk suna rarrabe, sauraye sun hanasu bacci Dan haka ba Wanda ya rantsa cikinsu Wasu Kam harsu kamu da zazzabi abinda da ba a saba ba, hajiya mommy Kam gabaki daya hakoran bakinta ke mata ciwo ga fuska tayi himmmmm tayi ukun ada fuskar tata, ta kame yarta ta rungume wadda take a sume har yanzu, Naeema hajiya mommy tayi kuka-tayi kuka harta gode Allah, a tunaninta mijinta baze bari ta kwana a gun azabar Nan ba, ga uban kishi tanaji, Amma Sam seta fahinci ma mijin nata da  wuya in Yayi yunkurin ganinta,itace bata Sani ba Amma ya kikkira Aeezad yafi Sau talatin, Sam ma wayoyin  Aeezad  basa tare dashi suna cikin motar Kuma duk suna silent,ya kira Zaks ma Shima motarsa tana cikin mota Tinda abun ya faru har yanzu be dauki wayarsa ba,se dayarce ahannunsa Kuma Alhaji sunusi beda number din wayar dake hannun Zaks din yanzu.    Ba wadda Aeezad ya kallah iya iyaka, ya watsawa Naeema ruwan sanyi ta farka a gigice tana ihu da sambatu tana fadin "Da gaske ne mijina yayi aure?  Wallahi karya ne Aeezad  bazemin kishiya ba!.." sune kalaman dake fita daga bakinta knr sabon kamun  hauka. Sam  aeezad ko tausanta beyi ba,yasa aka dakko masa bulalar dasuke dukan barayi dashi, tayi ashirin din bulalar belt din dasuka daki nabeelah dashi. Da zuciya da Rai da jinin jiki Aeezad yashiga zubawa na'eema bulalar Kmr yasamu babban barawon Daya sace masa kaf dukiyarsa Daya wahala Yana nema. Na'eema ta hau ihu kmr ranta se fita, ta rasa Ina zatasa rayuwarta sbda azaba. Kaf jamaah dake dakin jiki yayi sanyi, sunsan ana gamawa da na'eema se su tini Wasu suka  fara kuka a dakin Tin kafin Azo kansu .  hajiyan  mommy tasaka ihu, tana fadin "Wani irin cin mutumci ne Wannan kake min? Karka kara dakarmin y'a! Zansa ubanka ya tsine maka! '' sune kalaman dake fita a bakin hajiya mommy San Aeezad  ma besan tanayi ba, ga Naeema se ihu takeyi tana Sosa ko Ina a jikinta gata Yar tuburbura ko Ina namomi a jikinta, Aiko tana amsar azabar bulalar sosai, Se Kiran sunan mommynta takeyi hnklinta tashi sbda azabar zafin dake ratsata, ta bawa Aeezad hkri Amma Sam bejinta, se basa hkri takeyi Amma Shiru be saurara mata ba tamkar tana zugasa,. Hajiya mommy ta rugo zata janye yarta aeezad ya hada da ita a dukan, gashi Naeema ta riko uwar tata gam ba halin ta matsa.haka Aeezad  ya hadasu ya musu  dukan bura uba, hajiya mommy se ihu takeyi, ga yarta na tana ihu, duk se ihun neman agaji sukeyi, seda Aeezad ya tabbatar ya fasa musu ko Ina a jikinsu, kana ya barsu,harsun sume,kana ya dakata ya yayyafa musu ruwa suka farfad'o kana yaci gaba da dukansu seda sukayi Suma uku uku suna farfad'owa kana ya kyalesu, Sam shi beso dukan hajiya mommy ba ita ce ta shigo ya hada da ita Amma beso ya mata komi ba, sbda tana matsayin uwarsa ne sbda matar  ubansa ce. Bayan ya musu dukan karshe ya yayyafa musu ruwa sun farfad'o,se Nishi whla sukeyi gabaki daya suffofinsu seda ya chanza, duk ya chanza musu halittu ba kmr ma a fuska, yafi dukan hajiya mommy sbda itace a Saman na'eema, tini ma hakoranta na gaba sama da kasa sun zube guda goma kasa biyar sama biyar,  dman Tinda turame suka zube a Bakin nata kaf hakoran nata suke  rawa.  ya juya ze fita daga dakin duhun dayasa aka kunna haske sbda shigowar da yayi, ya juyo yace "Na sakeki na'eema saki daya, inkin samu miji Kiyi Aure...!!!'' Yana gama fadar hakan ya fice daga dakin,Nan take na'eema ta Kuma sumewa, uwarta Kuma ta Saka ihu tana fadin "Wallahi baka Isa ba,wlhi na'eema Bata saki ba, aurenku da ita har abadan mutuwace zata rabaku, wlhi ban aminta da Wannan dakinba,,ohhh rafi'ah, Wannan Wacce iriyar  matsifa ta tunkaroni? Magauta sunmin Asiri Innalillahi!! Nashiga ukuuuuu!!" Ta Saka ihu k
Kmr wadda ta kwato daga gidan mahaukata, ta kama ihu tana tima a kasa ga yarta a sume, Wannan rana Sam Hajiya mommy bataji dadin zuwanta ba, ko a mafarki batayi tsammanin zata riski Wannan  baqar ranar ba.

Aeezad ya shaidawa sojojin dake tsaronsu cewar a Basu abincin a Basu ruwa,sannan a fiddosu in time din Sallah yayi, Amma suyima sauran matan dake dakin Banda hajiya mommy da na'eema, ko Wacce a mata bulala dari-dari..." Cikin hanzari suka ansa da angama sir.  Ya juya ya fice yaja motarsa ya koma asibitin da mommy take.  Sojojin Kam tini suka aiwatar da umarni seda sukama kaf matan dake dakin duka dari-dari, da bulalar da Aeezad ya daki hajiya mommy da na'eema da ita. Mata sunsha ihu sunyi kuka kmr rayukansu zasu fita, sunyi dasun sanin zuwa bikin yafi a kirga, da aka gama dukansu, duk suka Hadu suka dawo kan hajiya mommy suka hau kanta da bugu, naushi suke kai mata tako Ina, seda suka kara zubar mata da sauran kaf hakoran datake bakinta kana suka barta, azaba iya azaba fa hajiya mommy tashiga, har seda tazama Abar tausai ga yarta kwance ga Aeezad ya sakar mata diyya bala'i goma a eda suka mata dukan da ashidin,tabbas daza a duba jinin  hajiya mommy a yanzu da tabbas se an sameta da hawan jini na karshe ma , zuciyarta Kam gaf take da bugawa, Nan kasan simintin dake dakin duhun take kwance tana kuka tana ihu gashi Sam muryarta bata fita, yaude aeezad ya nunawa kowa iyakarta gashi Wadda ta isa da wadda bata  isa ba duk sun hasu sun Kuma mara duka bakinta jini kawai yake fitarwa.

Seda ya tsaya ya mata shopping abubuwa na ciye ciye,Dana tande-tande kana ya nufa asibitin wuraren karfe Sha biyu,. Yana Isa ya tadda ta tashi tin 11, doctor tazo ta dubata, se kulawa kawai hajiya mommy ke bata ga Zaks saune shima Yana d'an musu Hira, Daman Aeezad yasan zata samu duk kulawa da take bukata a gun big hajiya, har wanka ta mata ta chanza mata kaya cikin kayan da Aeezad Yasa Zaks ya siyo mata jiya, doguwar  rigace ta hutawa mara nauyi jikinta se kanta sanye da hula, fuskarnan tata ta kumbura, inya kalleta ya tuna su hajiya  mommy ne suka mata seyaji ya kuma tsanarsu shifa har yanzu be huce takaicin abinda suka masa ba, already an riga an cucesa kome ze musu bazeji Sanyi ba,dukda ko ynzu ya barsu ya musu dukan dayafi wanda sukama nabeelah. Karasowa yayi ya zauna, kujerar dake kusa da gadon tana zaune ta jingina bayanta Da pillow din da Big hajiya tasa mata a bayan nata, se uban ciki Daya turo gaba gaba, taji dadin jikinta sbda wankan Da big Hajiya ta mata, dukda de taji zafin wankan a fari sbda jikinta dake a farfashe, ba sosoma aka mata wankan."My love one, ya jikin?'' cewarAeezad da yayi mgnr yayinda jikinsa ke rawa a kan nabeelah."Da sauki.." ta basa amsa,yayi murmushin yace "Meyasa kikayi wanka Baki bari nazo na Miki ba..." Ta basa amsa da "big Hajiya ce tamin..."yayi murmushin kasa-kasa yace "Ta gama ganinmin gindin da nakesa burana inyi gwatso, Kuma ta gama ganemin nonuwanki da nakesha kou?'' girgiza Kai kawai nabeelah tayi tace "har yanzu baka shiryu ba?..." Aeezad yace "Da wuya na shiryu..ta Yaya zan shiryu? Bayan kin bani gindi naci Naji dadih..." Kasa kasa yayi mgnr ta yadda ita kadai zataji.  Kauda maganar nabeelah tayi kasa-kasa,yayinda kanta ma yake kasa  tace kanta "Inaso Ka maidani gun ummih gaskiya, kawai semu mata bayani a kan cikinnan dake jikina,nasan ummih zata amince, inma Bata amince  se mu dauki Alqur"Ani mu mata rantsuwa,muce aure mukayi kafin aka samesa, karka ce aah, sannan in aka ciremin  babynka, se in baka yarka ko d'anka,  kawai seka sawwakemin Aurennan naka dake  kaina Dan Allah wlhi bazan iya ba,, wata rana se a dauki raina a kanka! Dan Allah Ka sawwakemin kawai, Ka maidani kasata na har abadan, bazan dawo kasarnan ba wlhi,  zaman Aure mutum biyu Akeyinsa, nide bazan iya ba kayi hkri Dan Allah Ka sawwakemin kawai na huta da fargabar dake tunkaroni yanzu!...." Ta karashe cikin magiya da roko kawai so takeyi ta bude Ido ta ganta a dakin uwarta, Kuma taga babu auren Aeezad a kanta shine burinta. Tinda Taga irin dukan da Naeema da hajiya mommy suka mata ama basusan cewar cikin jikinta na Aeezad bane, Ina maga yanzu dasuka Sani tasan next time kawai kasheta zasuyi har lahira, so maganin Ayi kar a fara,dukda tasa sansa Amma ta shirya kawai kwara ta rabu da Aeeezad shine kwanciyar hankalinta.


Ko kadan ba editing se hkri.

This book is 1k 08101626484.

[7/31, 3:05 PM] Maman Aslam: NAMIJIN ZUMA

49...

Wani irin kallo Aeezad ya mata, yaja dogon numfashi, yayi humming kana ya fara magana "Wani mahaukacin ne yace na fara sanki ne Dan in Dena mommy? Ko na Aureki Dan kice in sakeki, ni Kuma se in sakeki kou? Tinda gani  sauna ko sakarai kou? Wallahi bazan  sakeki ba, har abadn,  Na fad'a Miki zan sake fada miki Wallahi ban fara sanki Dan in dena ba, in duk duniya zasu taru bazan sakekiba mommy, koda Baki bani gindi na hauba wlhi bazan rabu dake ba balle ma kin bani gindi na hau Naji dadih, bazan iya rayuwa in ba ke ba mommy kece Mahadin komi nawa na rayuwa, Dan Allah ki koyi juriya a kaina mommy, ni nariga nama kaina alkawari ba abinda ze rabani dake sede mutuwa mommy, Dan Allah kema kisa hakan a ranki, kada abinda su hajiya mommy suka Miki yasa ki bijiremin, in kika barni se in lalace, Dan Allah ki tausayamin  Kodan darajar cikina dake jikinki Mommy...karki dagamin hankali pls.." ya karashe maganarsa Yana daura hannayensa kan cinyoyinta,  Cikin magiya, Yana me kumajin haushi da tsanar hajiya mommy da na'eema shide Alhamdulillahi tinda ya saketa, Amma fa be fanshe haushinsu  dake tattare Dashi ba, gashima suna Neman targad'a masa Aure. Nan de ya dinga lallabata, taki yadda, dole seda big  hajiya, da Zaks suka Sako Baki aka tasata gaba da ban baki, da natsiha, kana ta hakura a zahiri, Amma a zuciyarta bawai ta hakura bane saboda bazata iya zama da Aeezad da na'eema ba ga Hajiya mommy a gefe, ai duk me hankali yasan zaman baze yuba. Haka de Aeezad ya dinga lallabarta Kmr kwai ba kulawa Yana bata ta musamman,. After 3days tini  doctor din fata tazo ta duba nabeelah ta dubata Sosai abinka da kudi, tini ta bata Wani cream data dinga shafawa wannan shadin bulalar ya warke cikin hanzari ba tare da tabo ba. A kullum se Aeezad yaje inda aka ajiye masa hajiya mommy da na'eema da tawagarsu, kullum seya duka na'eema duka Sosai kmr de yadda ya mata a farko, a sume yake barinta, se inya dawo ya yayyafa mata ruwa ta farfado ya kuma jibgarta, Sam be kara dukan hajiya mommy ba, dukda ita ce tafi lefi a gurinsa, Kuma yafijin haushinta a kan na'eema, kawai yasan ma dukan da yake ma na'eema yafi mata zafi a kan ace ita ya daka,Aiko hakan ne, Hajiya  mommy ji takeyi kamar zuciyarta zata fashe in Yana dukan na'eema. A kwana ukun shida Zaks suke zuwa inda suke, yau  da kyar Zaks ya dinga lallabarsa, yasamu ya sakesu Amma ada yaso suyi 1week a kulle Yana azabtar dasu, direct ana sakinsu asibiti aka nufa da hajita mommy  da na'eema ga uban sauraye duk sun cijesu a dakin, domin dakin yanada matsifaffun sauraye, ba karamar azaba suka shiga ba. Kawayen hajiya mommy Kam kowacce tayi gidanta, Wasu sanadiyyar mutuwar aurenta, Wasu Kuma dasuka samu suka Sha da Auren nasu, sukayi gum da bakunansu saboda in suka fallasa abinda ya faru mazajensu bazasu goyi bayansu ba, sbda sun kaisu kwano a wannan karan, koda asiri ai wata ran akwai gajiya, Amma fa dukkanimsu seda sukaje asibiti aka dubasu.

Hajiya mommy ta Ari waya ta kira Alhaji sunusi ta gaya masa Suna asibiti, jiki na rawa  Alhaji sunusi yaje asibitin da Hajiya rafi'ah take da naeema, wad'anda tini aka Basu gado, na'eema Kam sede emergency aka nufa da ita, Danma Asibitin na kudi ne sosai da Baza a amshesu ba, tako ina jikin  naeem yayi kace-kace da bulala Kai kace sararta akayi. Hajiya rafi'ah tana ganin  Alhaji sunusi yazo ta rufesa da fada da zagi kamar uwarsa, wai kanme ze bari Aeezad ya kwashesu ya  rufesu  gabansa,  hakuri Alhaji ya dinga bata, hajiya rafi'ah bata sauraresaba takoma ta inda take shiga bata Nan take fita ba,,Alhaji sunusi hankalinsa ya tashi hakuri kawai yake bata,.ganin ya rikiceN yasa hajiya mommy Kuma fashewa da kuka ta zayyana masa karya da gaskiya kan abinda Aeezad ya mata ita da yarta da kawayenta, ta shaida masa har sakin na'eema da yayi, Nan hankalin Alhaji sunusi ya tashi, ya fice daga asibitin zuwa gidan Aeezad,. Yana shiga dai-dai Zaks na shirin fita daga gidan, sukayi kicibus da daddy. Dole Zaks ya dakata ya tsugunna ya gaidasa,. Sam  Alhaji sunusi be amsa gaisuwar Zaks din ba, ya rufe Zaks da fada, mommy ta Kuma rikitasa, tana zuwa asibiti ta Ari waya ta kira malaminta ta shaida masa komi dake faruwa, Amma tace first a Kuma rikita mata Alhaji sunusi yanzu-yanzu, daga baya taji da Aeezad.    "Wani irin hauka ne wannan ? Duk na kiraku ba wanda ya dauka, saboda rashin sanin darajata,da wulakanci," ya shiga matsifa inda yake shiga  bata Nan yake fita ba, Kai dagani kasan baya hayyacinsa, zaks ya dinga basa hakuri kawai,. "Ina shi Aeezad din ?'' Alhaji sunusi ya tambaya cikin fad'a da matsifa, yaxo gidan yafi Sau ashirin a kwana hudun da Aeezad ya kulle masa mata, Amma baya ganinsa. Zaks yace "Baya Nan daddy, Yana asibiti tare da nabeelah bata da lafiya, tin randa ya dauketa daga gida asibiti aka nufa da ita saboda dukan da hajiya mommy da na'eema suka mata ma ya haifar da problem a cikin nata.  "  se Kuma Alhaji sunusi yayi sanyi, yayi Shiru yayi kasake, se yace "Da gaske ne Auren yarannan da yarinyar Nan? ka gayamin gaskiya Zakariyya?'' Nan Zaks ya kwashe Labarin komi ya gayawa Alhaji sunusi, nan take,. Alhaji sunusi yayi jim, yace "ai nasan limamin masallaci sultan bello, Abokina ne,,," Nan take ya dauki waya ya kirasa, ya tambayesa komi Hadi da masa kwatance Aeezad, ba bata lokaci malamin ya Gane, Nan ya shaida masa Ai shi ya daura masa Aure da wata yarinyar nabeelah, ya kama sunanta, Kuma shima ya fadi sunan Aeezad din na Ainifin, a Nan Alhaji sunusi ya tabbatar da maganar Aeezad gaskiya ce,.besan meyasa ba ya tsinci kansa Dama limamin masallacin godiya Kuma ya shaida masa Aeezad din ai d'ansa ne. Da nishadi Sukayi sallahma da limami, kana Alhaji sunusi yadawo da dubansa ga Aeezad yace "Ka kaini asibitin da Aeezad din yake..."  Zaks yace toh,. Sam badan yaso ba sbda be sanar da Aeezad ba, gudu yake kar Wani Abu ya faru Aeezad yaji haushinsa. Dole badan yaso ba Alhaji sunusi ya shiga motarsae, yaja  motar suka fice gidan zuwa asibitin. Zaks ya fara sako Kai dakin, yaga nabeelah kwance aeezad na gefenta, se aunty hafsat zaune kusa da big hajiya yanzu ma tazo  asibitin ta rakube  Aeezad yaki bata fuska, se yau tasamu direction din asibitin Zaks ne ya bata ta waya tazo, tini zaka ya shaida mata komi daya faru, tsoro ya hanata zuwa asibitin, se yau ta daure tazo, ta kawo musu abinci da kyar Aeezad ya bari nabeelah taci, shima danyaga ta nuna kwadayinta nasan taci abincin, taliya ce jelop aiko taci sosai , tinda ta fara laulayin cikinnan se yau abinci ya shiga cikinta, amma daga kilishi, se zuma, se ruwan sanyi take iya sha, se ayaba data koma cinta sosai yanzu. Da Aeezad yaga taci abincin yau yaji dadih sosai, se munna yakeyi, shine fa tad’an fara sakarwa Aunty hafsat fuska, Nabeelah ta kula da hakan taso ta masa magana kan meya hadasa da yar uwarsa, ya shaida mata komi, ta fahimci wato a kanta ne, taso ta basa hakuri amma yaki yadda ya tsaya ma ta basa hakurin. Zaks na shigowa Alhaji sunusi ya sako Kai, duk kallo yadawo kan Alhaji sunusin. Ya karaso ya tsugunna ya gaida mahaifiyarsa big hajiya ta amsa fuska ba yabo ba fallasa. Aeezad ya tsugunna ya gaidasa, tinda ya gansa yaji gabansa ya yanke ya fadi, yasan da wuya in Alkhairi ne ya kawosa, kila ko yasamu labarin Azabar dayayima hajiya mommy ne, nabeelah da hafsat suka gaidasa ya amsa ba yabo ba fallasa. Aeezad dake tsugunne har yanzu gabansa yana shirin dagowa kawai yaji Alhaji sunusi ya daukesa da wani mahaukacin Mari.  Aeezad ya dafe kuncinsa , seda nabeelah ta tashi zaune sbda Jin zafin Marin tayi har cikin ranta. cikin fada Alhaji  sunusi ya fara magana “Ashe baka da mutumci , ashe baka da kirki, ashe wulakantacce ne Kai, har zaka kullemin mata da yarta ka dinga bugunsu harka zazzage  mata hakoran baki duka, dan ubanka in uwarka ce zaka  iya mata haka? Bayan haka ka dawo ka saki naeema ba tare da kwakwaran dalili ba, maza ka maidata ko in tsine maka Albarka dan ubanka kaji na gaya mak …” kafin ya karasa shima hajiya Babba ta daura masa wani irin mari, seda tayi tsalle kana ta watsa masa  marin saboda bata kaisa tsayi ba, Alhaji sunusi yanada Asali wato yanada tsayi. Idanuwa Alhaji sunusi yabi big hajiya dashi ya bude baki zeyi magana yace “A kan matarka ka shimfida masa wannan marin? Kai dadih Aure kou, baka diba abinda ita tsinanniyar matar Taka tayi ba dan wulakanci da rashin sanin ciwon kai, kaide Allah wadaranka da Halinka, mace na haifawa kai, ai Gaka ga macen nan,,,,” big hajiya ta fadi cikin fad’a da takaicin dake tattare da ita shekara da shekaru. Hakuri kawai Alhaji sunusi ya shiga bata sbda mahaifiyya ce dole sede a lallabasu a rabu lafiya, abinka da uwa da d’a nan take big hajiya ta hakura tasan duk bayin kansa bane. “Ina me baka umarni Aeezad ka maida naeema a matsayin  matakarka in har ni na haifeka , hakan daza kayi shine masalaha a cikin rayuwata ….” CewR Alhaji sunusi. Kaf dakin ya dauki shiru nabeelah batasan meke faruwa ba se yanzu. Badan Aeezad yanaso ba sedan bin umarnin mahaifi yace ya dawo da na'eema.  Se yanzu yake nadamar daman saki uku ya mata ta yadda ba halin Auren ya dawo dai-dai. Alhaji sunusi yaji dadih harda sawa Aeezad albarka a zuciya aeezad yace “Wlhi se tayi nadamar zaman Aure dani a wannan karan se naci uwarta…”  se yanzu Alhaji sunusi ya tambaya ya jikin nabeelah. Big hajiya ta amsa da dasauki, itace ta iya amsawa kowa yayi shiru ba wanda  yaso dawowar da Aeezad yayi da Auren naeema, har ita big hajiya bata so ba, kawai tayi shiru ne, sbda ba yadda zatayi ta kula duk bayin kan d’an nata bane.   Ko zama Alhaji sunusi beyi ba ya bar asibitin sbda tunaninsa da hankalinsa na kan Hajiya mommy, yana zuwa ya shaida mata Aeezad ya dawo da naeema farin ciki gunta baze misaltuba, Ubangiji ne kawai yasan meke  ranta a kan  Aeezad yanzu, Sam ba zama dashi takeso yarta tayi ba, tanada kudiri a kasan zuciyarta.  Hajiya mommy ta shaidawa naeema da aka samo kanta da kyar yanzu , farin cikin da naeema ta shiga baze misaltuba batayi tsammanin komawa dakin Aeezad ba cikin sauki haka , amma tasan shirin dukna uwarta ne burinta de yanzu tasamu sauki ga idonta ya kumbure suntum, tazama kmr makauniyar Ido daya. Hajiya mommy kam ana nan an daurata kan tsare tsare hakorin roba za asa mata nan da 1week.

Ba karamar kula Aeezad yake kara bawa nabeelah ba, hawwa'u kawar nabeelsh tazo ta dubata, tare sukazo da Aunty hafsat..aunty hafsatt kullum tana asibitin in zataje aiki tazo in zata wucema tazo, kullum cikin kawo abinci take iri iri, ga kulawar Aeezad ga kulawar big hajiya gata aunty hafsat, wadda zuwa yanzu Aeezad ya fara sakar mata fuska. Yau ya Kama saura 1week ayima nabeelah CS a cire babyn cikinta. Suna zazzaune after azahar, nabeelah taga Aeezad ya kira Zaks sunyi magana seya kashe after some minutes taga Aeezad ya shigo bayansa ummih ce biye dashi wadda saukarta kenan daga jirgi , Aeezad ya gaya mata An kusama  nabeelah CS shine  tace tanaso tazo sbda tafi so ayi Tana nan ko wani abu de ze faru ba fata ake ba , Aeezad yaji dadin hakan tini yasa Jirgi yaje har Niger ya dakkota aka kawota, shine Zaks yaje  ya dakkota yanzu. Kmr a mafarki nabeelah taga  mahaifiyarta sam ma ta mance da cikin jikintae ta mike a guje tazo ta rungume uwarta Tana fadin ummih  “yaushe kikazo ummih?  waya gaya miki ina asibiti?” Duk nabeelah ta rikice cikin murna, take tambayar uwar tata, ummih tace “Yi a hankali saboda cikin jikinki…” se ynzu nabeelah ta dawo hayyacinta, cikin mamaki taje kallon ummih se kuma tasa kuka tana fadin “Wallahi ummih cikin Aure ne bana shege ba dan Allah karki tsine min…Aeezsd yi mata bayani…” ta karashe akalar mgnrta Tana kallon Aeezad murmushi yayi mata yace “Ai tasan komi tin ina asibitin KD datazo dubani na shaida mata komi…” nan de ya kwashe labarin komi ya gayawa nabeelah , farin ciki ya lullube nabeelah se murna takeyi, ga murmar ganin  uwarta ga murnar tasan komi ashe farin cikin data shiga baze misaltuba.  Ummih da big hajiya suka  gaisa cikin girmama juna,. Kowa se bawa ummih girma yake har aunty hafsat datazo da yamma ta ganta cikin girmawa ta gaidata, se nan de ake da ita ba kmr ma Aunty hafsat da big hajiya zaks ma na bata girma sosai, shima haka uban gayyan sosai yake girmamata. 

Ana washe  gari za ayima nabeelah CS Aeezad ya mata wanka ya mata shaving gashin gabanta sosai, ya tsaftace mata ko ina a jikinta. A bangaren su hajiya mommy har yanzu ba a sallamesu asibiti ba ana tsammanin suyi 2weeks ma cikin asibitin ko fin hakan  sbda naeema najin jiki Madeira ta mata mugun kamu abinka da ba a Saba ba.

Da yammacin ranar  da Aeezad ya mata shelving, nabeelah Tana zaune da charbi a hannunta tanata lazimi Aeezad na gefenta kmr kullum de, big hajiya na facing dinsu ummih na can gefe sam bata yadda ta dinga sa musu ido sbda ta fahimci Aeezad a tsaye yake . Zaks baya nan Yana gurin Dr salmah sun fara dai-daita kansu zuwa yanzu, Zaks yaso yaci banza sede bata yuba, sbda Shima yaji a ransa baze rayu inba salmh ba, duk matan da yakeci basu kaita dadih ba.  aunty hafsat na zaune kusa da big hajiya suna yar hira da ummih wadda ke nesa dasu kadan Tana basu amsa knta na kasae. Aeezad ya faki  idanuwan kowa ya taba mata Nono ta kallesa cikin hanzari ta fahimci jaraba yakeji yau, daman tini ma ta gane yanajin jarabar amma ba kmr ta yau ba, daman de tini duk dare kwana yake yana shafarta bejin kunyar idon mutane danma ummih ba nan take kwana ba gidan Aunty hafsat take kwana. Ya kuma Kai hannu ya shafar mata Nono nabeelah ta kalli kowa a dakin a tsorace kana ta dawo ta kallesa kasa kasa tace “Meye haka wai?meyasa baka data ido?” Aeezad yace “Wallahi gindi nakeso naci mommy, nagaji da hakuri gaskita, yau tinda na miki askin gashin gabanki naji kawai gindin nakeso naci, kuma ai kin samu sauki sosai mommy duba ma tabon  bulalar dukya  fara bacewa, dan Allah ki bani gindinnan nasa burata pls mommy…” “gobe fa za Ayimin CS, Ga duk jamaah suna kallanka ta yayama zakaci pls wai meyasa kake haka ne.? Baka ganin uban cikinnan na jikina kuma? Meyasa bakajin kunyar idon mutane wai ?” Cewar nabeelah. Marairaicewa Aeezad yayi yace “Ina ruwan bura da idon mutane inde Tana bukatar gindi…zan fita waje ki biyoni pls muje ko cikin mota ne in d’an tsoma burana pls…” ya fadi yana jawo hannunta ya daura a burarsa , cikin hanzari ta kwace hannunta , Tini taji alamar burarsa a tashe take, tin tini ta kula da hakan. “Wai meye haka ? ka rufamin dan Allah dan Annabi SAW….” Aeezad ya amshe da “Nima ki rufamin asiri pls, Niko baza ki bari insa ba muje kishamin pls, kinga wlhi Banda gindin dazanci a rayuwata, se naki…” harara nabeelah ta gallara masa tace “Na matarka fa…” cikin kishi tayi mgnr. Murmushi Aeezad yayi yace “Nasan da natan Ai na nacewa naki,,,nide in za a temakamin kawai a temakamin mommy, burana se motsi takeyi…”  nabeelah tayi shiru sbda ma ya bata mata rai dayace bashi da gindin daze ci bayan wancan gindin ya saba ci tin kafin suyi aure. Mikewa yayi tsaye ya kalli kowa yan dakin yace “zamu fita ta d’an motsa kafarta …” Cewar Aeezad. Duk sukace toh Allah ya tsare. Big hajiya de batace komi ba domin Tana ankare da komi big hajiya nada sa ido. Abinda yace yasa nabeelah mikewa dole tasa hijjabi ya Kama mata hannu  suka fice a dakin , daman already da car key aljihunsa. Direct Cikin mota suka nufa, dole seda tashasha masa ya kawo tasha masa nono ta masa  wasanni ya kawo har sau biyu seda akayi isha’i suka dawo suna dawowa ya fice zuwa gida yayi wankan tsarki yayi sallah kana ya dawo asibitin. Washe gari karfe goma na dare aka sawa nabelah kayan operation, tayi sallahma da kowa Tana kuka ta roki gafarar uwarta, aeezad da kansa ya kaita har dakin operation,  ya mata Adduah kana ya fito dai-dai doctor ya shiga da shirinsa na mata CS daman har kayan baby’s an kawo. Seda Aeezad yayi kwallah kafin ya fita daga dakin, tausayin nabeelah ya cikasa da ace ana amsa da dole ze amsar mata ita ta huta.  Direct masallaci Aeezad ya nufa yayi sallah nafilah raka’ah biyu yayi Adduah Allah ya fiddo masa matarsa lafiya. Kana ya dawo inda big hajiya da Aunty hafsat da Zaks da ummih suke zaune kowacce da charbi  a hannu sunata lazimi da Adduah kan ubangiji ya fiddo nabeelah lafiya. Big hajiya kan jefi-jefi se tace “Allah de yasa yan biyu ne…” duk se suka amsa da Amin ya Rabbih. adduah’ur’i kawai suke tayi baji ba gani Aeezad se zirya yakeyi yakai ya kawo, ya kosa yaga an fito ance masa matarsa lafiya lau da babys dinsa. Zuwa karfe sha-biyu na dare nurses guda uku suka fito da babys rike a hannunsu suka tinkaro inda suke. Tin kafin su iso big hajiya da Aeezad har suna rige rigen zuwa amsar babyn dake hannun nurse din dake gaba, ummih da aunty hafsat ma se sauri suke su karasa. Da fara’ah a fuskar Nurse din ta kallesu tace “Congratulations triple aka samu…” saboda farin ciki Aeezad be fahimci me nurse din take nufi ba kawai ya amshe babyn dake hannun nurse din, an shiryata cikin milk din kayan sanyi an nadeta da towel peach color. “Tubarikallahu masha Allahu….” Big hajiya ta kwace babyn daga hannun Aeezad, ta washe uban baki Tana fadin “sak uban…” Dai dai sauran nurses din suka karaso suka Mika musu sauran babys din guda biyu Aeezad ya amshe aunty hafsat ta amshe dayar, ummih de se kawaici takeyi amma farin cikin da take ciki baze misaltuba se kallon babys din takeyi amma ta kasa amsa, Aeezad kam daya kame diyya ya rungume kam a kirjinsa se hamdala yakewa ubangiji sega hawaye zirr a idanuwansa abinda ya jima yana nema yau Gashi Allah ya basa har uku a lokaci daya, wai yau shine rungume da jininsa….” Ya kuma fashewa da kuka cikin hamdalar ubangiji. Zaka ya matso ya amshi ta gurin aunty hafsat, sbda de na gurin big hajiya bazata ansu ba ta kama ta rike gam kmr ita ta Haifa, se murmushi takeyi , ta leka ta kalli ta gurin Aeezad ya dawo ta kalli ta gurin zaks, ta dawo ta kalli ta hannunta, se washe baki takeyi hakorin makkkanta nata walwali. “Amma de mata ne kou ?” Big hajiya ta tambayi nurses din. “Eh dukkaninsu mata ne…” suka hada baki gun basu amsa. Big hajiya ta dauki kabbara “Allahu Akbar…Ashe rabon yara mata ne , wannan rabo inka matsa  ma seka mutu Kai AlhamduLillah…” murna sosai sukayi. AEEEZAD daketa kwallah ya jiyo yace “ya matar tawa?”  Daya daga nurse din tace “tana cikin koshin lafiya Yanzu daga ana dama dinketa ne, da an gama zamu fito da ita insha Allahu a kaita dakin da kuke…” Aeezsd farin cikinsa ya kuma ninkuwa Jin nabeelah na cikin koshin lafiya, ya amshe duka yaransa ya rungume, nan take ya musu hudubaDayarsunan mahaifiyarsa data rasu, daya sunan Big hajiya, dayar sunan ummih.ya musu addu’ur’i sosai, se kuka-kuka sukeyi suna yagar hannayensu Nono kawai suke nema. Karfe daya aka fiddo nabeelah ganin halin da take ciki kmr ba rai Gashi kuma se rawa jikinta keyi yasa Aeezad ya big hajiya duka yaran ta Ansha ta kama ta rike  kam a kirjinta taki bawa kowa ko daya, har yanzu ummih bata dauki ko daya ba big hajiya tayi bake-bake, dama kmr Tana jira ta Kame yara ta rike gam taki saki. aeezad Ya koma gadon da aka ajiye matarsa, an lullubeta da bargo ya kamo hannunta ya rike gam cikin nasa, Se Wani irin numfashi takeyi, farin cikin da Aeezad yake ciki baze misaltuba a ransa se sa mata Albarka yakeyi, se Addu'ah yakeyi  Allah ya tasheta cikin koshin lafiya. ranar haka suka kwana Basu rintsa ba, baby's Kam sede aka Basu madara Daman already an tanadi komi, seda za a Basu madarar ne big hajiya ta bari aunty hafsat ta daukesu, se yawaba akeyi da kyaun baby's din duk kamanninsu Daya da ubansu duk ciki bame kama da nabeelah DUk ubansu Sukayi kmr yayi kaki haka yaran suke , komi na ubansu,.  Se washe gari nabeelah ta farka, Taga yaranta, yara har uku kosassu gasu manya manya, farin cikin data shiga itama baze misaltuba  se murmushin takeyi Aeezad se godiya yakeyi mata Hadi dasa albarka,. Itama nabeelah tayi hamdalah yafi a kirga.   Se yanzu yadawo hayyacinsa ya fara jika nurses din dasuka kawo masa babys din da kyauta ta gigita lissafi, har big hajiya seda ta musu kyautar dubu Dari dari,. Aunty hafsat ta musu kyauta, Zaks ma ya musu kyaututtuka Sosai murnar da suke ciki baze misaltuba, har doctor ma an masa kyauta Sosai wato doctor din daya mata CS din. Komi de se San barka, babys alhamdullahi duk lafiyayyu ne manya manya. A ranar  Zaks ya kira daddy ya shaida masa, Aiko sega daddy ko 1h ba Ayi ba da gaya masa ya iso asibitin yaga yara har uku kosassau, farare sol, nan ya hau washe baki, ya kame yara ya rike, big hajiya ta amshe ya dinga  Rokonta ta basa su duka yaji duminsu,. Tabasa daya ya amshe jiki na rawa ji yakeyi kmr ya tafi dasu yayita ganinsu har abadan, San da yake musu baze missltuba gasu kmrsu Daya da Aeezad.  farin cikin da daddy yashiga baxe misaltuba. Har dare Alhaji sunusi ya Kai a Nan asibitin se yau ya fara ganin mahaifiyar nabeelah se kallanta yakeyi cikakkiyar buzuwace farace sol bakace ma ita ta haifo nabeelah ba,tanada karamin jiki gata da asali doguwar macece kyakyawa Sosai nabeelah ita ta gado gun diri, duk temakon da Alhajin ke mata be santa ba Se yau , Aiko sun gaisa sosai, nan take Alhaji sunusi yayima jikokinsa kyautar kamfanoninsa guda uku,.  Nan farin ciki ya kuma kidimewa see godiya Ake masa big hajiya nata kara sa masa Albarka. Ranar se yammaci Alhaji sunusi Ya bar Asibitin. Tin daga ranar kullum se Alhaji sunusi yazo amemakon yaje office dinsa yake zuwa Nan   seya jima kana ya bar Asibitin, Sam Hajiya mommy batasan kome ke gudana ba, suna asibiti har yanzu. Hawwa'u aminiyar nabeelh tazo taga babys din ita se murna takeyi, Yan gidansu Zaks ma sunzo sannan Dr salmah ma taxo se taji kmr ta gudu da kyakyawan babys din kullum se an tofesu da Adduah Amma sunashan dauka har zuwa  aKeyi ganinsu. Randa akawa nabeelah CS aka Ciro yaran Dr Maryam bata Aiki, se bayan 2days tazo taga yara Masha Allahu gwanin ban shaawah,kullum itama inta shigo setawa yawan Adduah, sometimes ita ke musu wanka, ynzu ko bata duty tana zuwa  asibitin sosai, sbda babys din.  Sosai  Aeezad be bawa nabeelah kulawa da yaransa, yarafa Yan gata ne, ga gatan ubannasu gana big hajiya, gana Aunty hafsat, gana ummih,ga Zaks ma ba a barsa a baya ba, ga Alhaji sunusi ma Kmr ya cinyesu, gana jamaah, kowa sansu yakeyi, daka gansu Dole su shige maka Rai.   Satinsu Daya aka sallamesu a asibitin direct sabon gida aka nufa dasu, Woto gidan da Aeezad yayi first night dinsa da nabeelah,.  nabeelah ta dan fara samun sauki abinka da CS sauki se a hankali, komide ya zamar mata se a silow ba kmr ace da kanka ka haihu ba,ga ciwon jiki tana fama da, data juya ta kalli babys dinta se taji farin ciki mara misaltuwa. 

*Dole amana shari’ah da masu fitarmin da book da masu karanta na sata…Typing is not easy ynzu wlhi drip aka cire a hannuna kuma nayi typing dole, Ina kwance fans kuna  raina wlhi…:wlhi bnjin dadih danma jikin talaka🤧 masu fitarwa da masu karantawa.,,,Ba abinda zance sede ince Akwai Allah*

This book is 1k 08101626484
[8/1, 9:12 AM] Maman Aslam: 50....

A bangaren su Hajiya mommy seda Sukayi 17days aka sallamesu daga asibitin, dukkaninsu jikinsu yayi sauki, sede har yanzu akwai shadin bulala a jikin na'eema har yanzu be bace ba, da wuya ma ya bace saboda bulalar bame bacewa bace, da hajiya mommy ta kalleta se taji Wani irin bacin Rai, tana kara daura damarar daukar fansa a kan Aeezad din domin bata sassauci a kan yarta, duk Wanda ya tabata seta tabashi,ita ba kanwar lasa bace. Inta tuna Wai Aeezad ne yama yarta wannan cin mutuncin, toh har itama be bari ba, A gaban wad'anda take nunawa ita watace yaci mata mutumci. Bata tunanin a duniya zata yafewa Aeezad da nabeelah wadda a knta yayi musu cin mutuncinnan, dole ta hukuntasu,  shima Aeezad seta barsa da mummunan tabon dase ya damesa kamar yadda itama yasa mata damuwa. Karfe goma na dare suna cin abincin dare  a kan dinning table, hajiya mommy da na'eema se alhaji  sunusi Wanda keta Allah-Allah ya gama cin abincin ya tashi yaje yaga triplets dinnan sun tsaya masa a Rai, dazu Zaks ya kirasa ya sanar masa an sallanesu suna sabon gidan Aeezad din, harma yasa ya tura masa address din gidan, shi Kuma ya turawa dreva dinsa, yau beje ko Ina ba, Yana gidan tin dazu yake dabarar yadda zeyi ya bar gidan Amma hajiya mommy ta tattare ko Ina ta hanasa rawar gaban hantsi, se makirci kawai take kissima masa iri iri, tana kara nuna masa irin cin mutumcin da Aeezad ya mata gaban kawayenta, Gashi labari ya isa har inda batayi tsammaniba, video din da akayi ma har grps aka tuttura da take ciki,. Duk bashi hajiya mommy ta bayar ynzu take Shirin daukar fansar bashin, ai sata gidan barawo rance ne.  "Alhaji inasan magana dakai..." Cewar hajiya mommy da tayi mgnr tana ajiye spoon din hannunta. Alhaji sunusi yace "inajinki hajiya...." Cikin isa da iya lafazi na makirci ta fara magana. "Yanzu ya auren me aiki Nan yake da Aeezad? Gabaki daya wannan ai zubar maka da mutumci yayi, ace d'anka na auran me aiki' me aikinma wadda ta rainesa, gaskiya da sake, Kuma kasan bazeyu diyyata ta zauna da kishiya ba.." Ta karashe mgnrta suna hada Ido da na'eema wadda taji dadin abinda mahaifiyarta tace. Alhaji sunusi yayi humming kana yace "To yazanyi hajiya? Kinsan yaran yanzu Ka haifesu ne baka haifa halinsu ba, balle ma Aeezad wlhi na rasa yazan dashi hajiya..." hade Rai hajiya mommy tayi tace "Kamarya? Ka haifesa da cikinsa kace Ka rasa yaza kayi dashi? Wannan ai batsa ce kakeyi, gaskiya bazata sabu ba Alhaji!!'' ta karashe cikin daga murya, na'eema Kam Dena cin abincin tayi, Ubangiji ne kawai yasan a Wani hali take ciki, data tuna da nabeelah matar Aeezad ce, sannan ga cikin jikinta ma na Aeezad din ne, se na'eema taji komi ya fitar mata a rai, ba ita ba har uwarta ma, ita abinda  takeji ma ya wuce  na Yar tata, a cikin azabar data  tanadarma Aeezad harda nabeelah ciki,ta dauki alwashin inde tanada Rai cikin jikin nabeelah bazezo duniya ba. Alhajii sunusi yabi hajiya mommy da Ido, Ba tare dayace komi ba. Cikin fada taci GABA dacewa "Tukunna ma kayi bincike ka tabbatar Aurenta yayi?'' Alhaji sunusi yace "Eh tabbss nayi bincike hajiya, wlhi aurenta yayi...." Wani bakin ciki ya tokare hajiya mommy da na'eema wadda kejin kamar zata kashe nabeelah. "Tsintacciyar mage ai bata mage alhaji,,,Dan kudi ta Auresa kilama so take ta kashesa taci gado, da wuyama in cikin jikinta nasa ne, Alhaji kayi gaggawan sashi ya saketa Kuma ya mata korar kare zuwa kasarsu, shegiya ita kanta fa ta zina uwarta ta haifota...wannan abun ze taba maka martaba cikin abokanka Alhaji, ... " Hajiya mommy ta fadi cikin kissa da makirci. Alhaji sunusi ya jinjina Kai, shide yasan nabeelah ba Yar Zina bace.   a zahiri yace mata   "Za asan yadda za ayi, Nan Bada jimawa ba..."  "Gaskiya Ayi gaggawan yin yadda za ayi. .Kuma ai yakamata ace shi Aeezad din yaxo ya bawa na'eema hakuri Nima ya bani hakuri kan cin mutumcin Daya mana a kan Wannan shegiyar yarinyar jinin karuwai Yar iskar yarinya! Yan kasar gadon asiri!" Alhaji sunusi yace "Dole zezo ya baku hakuri hajiya...." cikin sanyi yake mgna inde Yana gaban hajiya bashi da katafus. "Yayi gaggawar zuwa..." Cewar hajiya mommy. Alhajii sunusi yace "Toh yadda  kikace haka za Ayi hajjajuna..." Murmushi hajiya mommy tayi a zuciyarta tace "Aiki na bugaka Alhajin Allah.."  Alhaji sunusi ya kalli agogon dake manne a hannunsa kana yace "Zan fita YNzu Amma ba jimawa zan dawo..." Hajiya mommy ta hade Rai kana tace "Ina zakuje? Gaskiya ba yau ba sede gobe?''  "Pls meeting  zamuyi da Abokina
Bazan juma ba..." Cewar Alhaji sunusi, da yayi mgnr cikin magiya. Da kyar de hajiya ta barsa ya fita, dreva yajasa zuwa gidan Aeezad,. Alhaji sunusi na fita na'eema ta kalli mahaifiyarta tace "Mommy yadda daddy yake Miki Nima haka nakeso Aeezad ya dingamin, a maidaminshi se yadda nayi dashi Dan Allah mommy, ita Kuma Yar bura ubar Nan a haukatata, ita da Cikin a kaita can birnin seen ta karashe rayuwarta a can,ita da shegen cikin jikinta,..."  hajiya mommy tayi murmushi tace "Me kikeci na bakinki na zuba?  Fiye da haka na tanadar ma yarinyar Nan domin nafijin haushinta a kan Aeezad saboda na fahimci duk Dan ita ne ya mana wannan dibar Albarkar, Amma ki kwantar da hankalinki, yarinyar de dagani ta mori malami,,Ina me tabbatar Miki se tayi nadama ai ruwa ba sa'an kwand'o bane,ko kura ta rame ai tafi gaban raini ga Kar'e, sama Tayima yaro nisa sede ya tada Kai yayi kallo, yaro besan wuta ba seya taka, Wani ma yayi rawa balle d'an makid'a, sha ruwan sanyi y'ata kmr kin jika tsumma a ruwa..." Hajiya mommy ta karashe tana Jan kwafa, ko garwashi ta hada ta jefa nabeelah a ciki bata huce ba. "wlhi mommy hankalina baze kwanta ba Sam, bacci ma seda kyar nake yinsa har yanzu Ina San mijina, mommy wlhi bashi da lefi kawai Kiyi azabarki a kan nabeelah, duk asiri ne yasa  idanuwansa ya kulle ya mana abinda ya mana, ni ko kashe yarinyar Nan akayi ban huce takaiba, mommy so nake Ayi mata DUk abinda zakiyi mata , ta d'and'ani azabar duniya taji, tinda harta aurar min miji ai dole in mata azaba mommy, gashi sanadinta mutumcinmu  ya zube gaban masu mutunci, wlhi  mommy kiyayyar da nakewa nabeelah bazata misaltuba.." hajiya mommy tayi murmushi mugunta kana tace "Ai duk kiyayyar da kike mata be Kai wadda nake mata ba naeema, Allah de ya kaimu gobe,in mukaje asibiti  Kara duba jikinki, semu  wuce gun boka kawai ba a bori da sanyin jiki..." na'eema ta amshe da Amin, kiyayyar nabeelah na Kuma ninkuwa a rayukansu ita da uwarta, sun rasa ma tayaya ta shammacesu.

Seda Alhaji sunusi ya tsaya Yama jikokinnsa shopping sosai na kayayyaki na Alfarma  a babban boutique din da Ake saida kayayyakin jarirai Wanda Ake kawowa daga kasashen waje.  Seda ya cika akwatina uku da kayayyaki na Alfarma dreva dinsa ya tayasa zaba da wata me Aiki a gurin. Ya biya akasa a booth. Suka  sake tsayawa  yawa mahaifiyarsa siyayyar kayyan makulashi.  t kana  Suka nufo gidan Aeezad,. Alhaji sunusi na shigowa falon yaga ga kugun Aeezad gana nabeelah se kara shishige mata yakeyi ga yara duka ukun a kan cinyarta, zaune take kan carpet Kuma ta daura pillow a kasanta, ta zuzzuba duka yara ukun a kan cinya, ta bawa wancan nono ta dawo ta bawa wannan nono, yaran nada lafiyar tsotso Suna tsotso sosai, danma ana hada musu da madara, saboda tsotsonsu yayi yawa, yau kimanin kwanansu takwas da haihuwa Amma sun kware a tsotso. Big hajiya na gefe tana Jira a gama shayar da yaran a batasu, ummih na can gefe itama,Aunty hafsat bata Nan tana gidanta,se wata laure itama tana zaune gefe me Aiki ce, big hajiya tasa aka kawota dazunnan daga gidan hajiya Maryam wato matar d'anta Alhaji  abubakar, Se Yau  big hajiya ta shaida mata komi Aiko itama ma ta shaidawa mijinta, Abu kmr almara kowa yaji dadin wannan hadin, Daman ita hajiya Maryam ta fara fahimta kwanciyar Aeezad a asibiti. Alhaji sunusi ya gaida  mahaifiyarsa ta amsa fuska sake,  ya bata kayayyakin ciye-ciyen daya siyo mata,  se godiya take masa dasa Albarka, tinda aka haifo yarannan take ganin sauyi a gurin d'anta, gashima tanata ganinsa akai-akai gaskiya haihuwar yarannan yazo da Albarka, haka big hajiya Ke cewa motsi kadan. Ummih ta gaida Alhaji sunusi ya amsa fuska sake, besan meyasa ba inya kalleta se yaji gabansa na faduwa.  Daman nabeelah tini ta gaisasa tin shigowarsa Aeezad ma ya gaidasa, ganin yadda daddy keta zuwa Yana duba yaran yasawa Aeezad jin dadih ba kadan ba.  laure me Aiki ta gaida Alhaji sunusin cikin girmamawa. Ya amsa Yana kallanta Yace "Wannan fa?'' yayi mgnar da Aeezad. Aeezad ya bashi amsa da "Big hajiya ce tasa aka kawota daga gidan Alhaji daddy,zata dinga taimakawa da Ayyuka..." Alhajii sunusi yace "Toh-toh...Amma an tabbatar ta iya wankan jarirai kou?'' ya juya akalar tambayarsa ga big hajiya. Big hajiyar tayi murmushi tace "kar aje a jefa maka jikoki a ruwan zafi kou?'' duk Yan falon sukayi murmushi ba karamin jin dadih sukayi ba musammanma Aeezad, dadih na nunawa yaran SO na tsakani da Allah Sam ma be iya boyewa.  Alhaji sunusi ma murmushin yayi yace "Eh wallahi big hajiya, haka akayi da Yar Abokina ta haihu haihuwar fari aka dakko me wanka, garin gasa cibiya ta kona babyn, big hajiya satinsu uku a asibiti ana fama da babyn ba karamin kuna yayi ba,,, maganin Ayi ai kar a fara, kwara a bawa hajiya ta dinga musu wanka..." Ya karashe mmaganarsa Yana kallon ummih wadda kanta ke kasa. Aeezad yayi hanzarin cewa "Nima haka nace,Amma big hajiya taki, ita ke musu wanka daddy, da kyar take bari aunty hafsat ta musu wasu lokutan . "  Alhaji sunusi ya zaro idanuwa yace "gaskiya big hajiya dakin bari an dinga musu saboda naga ke ba Wani gani kike sosai ba..." Big hajiya ta amshe da "uban bana gani! A haka de na raineka, Shima Aeezad din Dan Anki bani shine Amma Dani zan rainesa...   Dan haka  ni zan dinga musu wankan da gashin cibi har Ayi arba'in banga me rabani da yarannan ba sede mutuwa..."  "Toh ai shikenan Allah de ya tsare min..." Cewar Alhaji sunusi  big hajiya ta rike Baki tana mamakin ganin yadda d'anta be kawaici a kan yaran Kuma duk kawaicinsa. Duk Yan falon suka amshe da Amin Banda nabeelah data kasa cewa komi se gyangyadi takeyi Ma ita bacci  takeji, so takeyi ta gama bawa yaran nono taje ta kwanta.   " Hajiya me kula da jikokina, Jeki ce da dreva Dina ya bude Miki but ki kwaso kaya..." Alhaji sunusi yayi maganar da  laure Cikin girmamawa bada raini ba wai Dan tana me AIKI. Laure tayi murmushi  Hadi dacewa toh ta mike ta fice a falon, a kallah laure bazata wuce 45yrs ba. Ta kwaso akwatunan ta diresu a tsakiyar falon, Nan aketa kallon kayan arziki,. A haka hajiya Maryam da mijinta, da Saif da matarsa suka shigo falon, Daman big hajiya tasa aunty hafsat ta tura  musu da address. Cikin murna suka karaso aka gaggaisa, duk hankalin kowa na kan baby's,har rige rige sukeyi gun daukar babyn, se Masha Allahu kawai suke cewa Alhaji abubakar yace "Ashe haka ya kasance,,,Toh Allah yasa Albarka..." duk falon suka amsa da Amin nabeelah de  a zuciya take ta Amsawa da Amin de. Nan de falo ya kicime se ganin babys akeyi da kayayyakin Arzikin da Alhaji ya siyoma babys din duk sunyi kyau kmr siyayyar mace. Big hajiya taji dadin ganin iyalansa a hade, anata nishadi,matar saif ta dauke babys ta rike sun bata shaawah sosai ta taba haihuwa Amma yaran sun rasu har Sau biyu,ji takeyi kmr a bata babys din ta tafi dasu. "Kowa de ya hallara, banda tsatson tsiya, Allah de wadaran hali irin na Rafi'ah...Sanusi bakayi sa'ar mata ba, Ubangiji de yasa da raina na ga ka auri mace ta arziki.." Big hajiya ta Sako wannan maganar ana cikin Hira. Alhaji sunusi yayi Shiru kawai shida kansa yasan macensa bata kirki bace Amma ba yadda zeyi ne.  "Dafatan de baka sanar da ita an haihun ba?'' tayi mgnr da Alhaji sunusi again. Ya daga mata Kai alamar Eh. "Toh kar inji kar in gani, domin kana sanar da ita wannan haihuwar,seta shiga ta fita ta kashesu, danma kullum se uwarsu ta musu Azkar An tofesu tako ina, bade mutum ba ko aljan be isa ba Insha Allahu, mun rike ubangijin da baya bacci, kema nabeelah ki dinga yawan askar din safe da rana da dare, koda Baki da tsarki, ki dinga zama da Alwala da''iman kinji kou?..." Nabeelah tace "Toh..." Daman kullum cikin Alwala take da Azkar, Kuma tana tofe yaranta da Addu'ah safe da yamma da dare, kullum  se uwarta tace ta dafe kansu Daya bayan Daya  duk safiya ta dinga ma yaranta  Addu'ah. "Alhamdulillahi  da zuwanki zuriahta nabeelah, kinada ibada ba abinda mugu zeyi dake..." Cewar big hajiya. Hajiya Maryam tace "Kwarai kuwa....insha Allahu ma zan amso musu maganin kariya Ayi musu wanka dashi itama uwar tayi wanka dashi gobennan, zanzo na kawo da safe zan aika kanwata ta amsa da safe se inzo in  kawo insha Allahu..." big hajiya da ummih suka hada Baki gun mata godiya.  Har karfe Shadaya na dare suna gidan nabeelah ta mike sbda bacci takeji sosai zata nufa dakin da Aeezad yace Nan ne nata, shi Kuma dakin da yayi first night dinsa da ita Nan ne nasa. Aeezad ya mike ze bita Hajiya Maryam tace "Kai Kuma Ina zaka?'' ba kunya Aeezad yace "Bacci mukeji nida ita,..."  hajiya Maryam ta bude baki tace "Au tare kuke kwana dame jego?'' big hajiya ta amshe da ''Kadan  kika gani, ai wannan yamafi babys din, danma bakiga Abu ba a asibiti, Kai wannan yaran jarababbe ne..." Nabeelah najin haka ta karashe shigewa dakin da sauri sbda  kunya.  "Toh Ina zan kwana fisabillahi big hajiya?'' kowa ya zubu masa Ido Sam bashi data ido. Hajiya  maryam tace "To ai haihuwa tayi ko jego taKeyi tana bukatar hutu? Sannan de Ai Doctor ta gaya maka ka'idojin CS kou? " Ya daga Kai yace "Duk an gaya min  gimbiya hajiya,Ai bance Wani Abu zan mata ba, wlhi ki kyale sharrin big hajiya..." Alhaji sunusi yayi kasa da kansa jin abinda d'ansa ke fadi,, se kawai ma ya mike ya musu Sallahma yayi kissing jikokinsa dake hannun big hajiya kana ya fice a gidan, a ransa bega lefin d'ansa ba domin be Yar a kasa ba inde jarabar bukatar macece, Amma su sunada kawaici akasin shi Aeezad,.  Duk yadda aka tasosa da Baki seda ya shiga dakin da nabeelah take harta fara bacci taji an rungemeta, zatayi mgna ya kame bakinta ya tsotsa, ya  tura mata hannu cikin nono kmr shine babyn, gashi yaki sakar mata Baki tayi magana. Soyayyarta na kuma ratsasa, a haka bacci ya kwashesa seda yayi bacci ta kwace bakinta cikin nasa ta  cire hannunsa a cikin nonon,sbda tasan dole big  hajiya zata shigo ta kawo mata yaran. Ta matsa nesa dashi, bacci ya dauketa. Se shabiyu hajiya Maryam suka bar gidan,big hajiya ta nuf dakin da Aeezad da nabeelah suke da babys a hannunta, tana fadin Dani suke zancen. Itama Nan daKin ta kwanta tsakiyar Aeezad da nabeelah, danma gadon uban fadi be dashi  se mutun biyar su kwanta basu matsu ba,babys Kuma Daman an riga an shirya musu gadonsu Nan ta kwantar dasu, Aeezad Yana farkawa yaga big Hajiya a tsakiyarsu, Allah yaso be Kai mata raruma a nono ba, girgiza Kai kawai yayi a zuciyarsa yace "Nida matata..."  Kawai ya tashi ya bar dakin ya koma dakinsa, big hajiya ta masa kora da hali Wanda yafi kora da sanda, ya saba kwana yana tattaba nono yanzu Kuma se a hnkli besan yaze kasance ba. ummih Daman an bata dakinta can ta kwana, Daman ita ba Wani bacci take ba, ibada take tayi tanawa yarta da jikokinta Addu'ah,toh ynzu ta Kuma kara zage dantsi gun musu Adduah,. 

Washe gari  tin da duku-duku Hajiya mommy da na'eema suka bar gidan ko asibitin Basu fara  Zuwa ba, suka nufa gurin boka can cikin daura. Bokan na ganinsu ya kyalkyake da dariya irin ta wad'anda aka Cirewa Imani  gabaki daya  yace "wato magana ta fito Kenan...tinda na ganki da yarki asiri ya bayyana,,,,hahahahahaaaaaaa.." se yanzu naeema ta Kuma tunawa  da abinda bokan yace Ashe tin lokacin ma da auren Aeezad da nabeelah, da ynzu Wani labaarin akeyi ba wannan ba Amma tunaninsu ya bace, in Abu ze faru de baka da tsumi baka da dabara. Hajiya mommy ta bude baki zatayi mgna bokan ya  dakatar da ita dacewa "Aita haifa wannan Cikin yau ma yaran kwanakinsu tara....hahahaha duk Ina biye da taurarinku, a taurarinki nake ganin meke faruwa, Aiki aka mata aka cire mata yara Yan Uku!!!'' ya kwashe da dariya dajin ya amsa. Dukkaninsu hantar cikinsu ta kad'a suka kalli juna, Hajiya mommy seda ta tsugunna sbda tashin hankalin tace "Yanzu shikenan inya mutu komi na yaran ne Kou boka mu Kuma    se abinda  Muka gani?" Bokan yayi dariya yace "Da wuya ma kugani .." a wannan karan itama na'eema seda ta tsugunna, dukda ita bayan kudin da takeso tanasan mijinta ma, .  Hajiya mommy ta daura hannu a ka tace " Nashiga uku ni rafi'atu! Wace iriyar matsifa ce ta tinkaroni nida diyyata ...ynzu yaza ayi boka? ka temakeni boka ka kashemin yaran first ita uwar a haukatata, irin haukan dazata dinga yawo tsirara, sannan asa mata warin tamkar warin sabon ZAWOOO, inda hali ma asa mata Fiye da haka... A fara Dasu Daga baya Ayi ta uban gayyar... " Bokan ya kyalkyale da dariya yace an gama. Se yayi Shiru na wasu dakiku, kana ya kuma fashewa da dariya yace "Zeyi wahala wannan aikin domin kullum Cikin Azkar suke da yaran, dadin dad'awa dukkaninsu suna  wanka da Wani magani Wanda bamu Isa muje kusa dasu ba,, sede ku bari in an samu damarsu a aiwatar da wannan aikin...." Na'eema ta fashe da kuka kawai, tana rokon boka ya temaka mata, ko kashe nabeelah ne yayi ita da yaran. Hajiya rafi'ah itama ji take uwa ta fashe da kukan Amma ta dake tasan aikin  babba ne tinda har boka yace aikin ze wahala. "ka temakamin boka, bani dame temakona sekai boka, ka dubeni boka, ka rufamin asiri boka, karka bari suka karshena, banasan wannan yaran da uwarsu duka, gabaki daya komi nawa na neman kalacewa..." (hajiya rafi'ah ta mance da duk duniya bame taimakonmu se Allah) Boka ya kyalkyale da dariya yace "duk karki damu hajiya, ke zakiga bayansu, kin taba ganin nasa Abu a gaba banyi galaba ba? Zanta bibiyarsu harse nayi galaba a kanku ki kwantar da hankalinki....kuje gida kuyi bacci kawai..harshi uban gayyar bazan barsa ba, sena dawo dashi ga yarki tamkar yaro mara wayau... ." Ya Karashe Yana kwashewa da dariya.  Nande hajiya da na'eema suka dinga magiya boka yace karsu damu, suka ajiye masa uban kudi suka koma gida na'eema ke driving motar, Amma hankalinta tashi yake, dukkaninsu bame mgna  kowacce tashin hankali ya shafe tunaninta. Ranar ko asibitin Basu jeba, dukkaninsu ji suke damn mutuwa sukayi da wannan Labarin. Ranar haka suka wuni jugum jugum kamar an Aiko musu da sakon Mutuwarsu yanzu-yanzu. Alhaji Sunusi ya kula da yadda suke kmr marasa lafiya ko abinci basuci ba. Ya tambayi Hajiya mommy lafiya de ko tace masa lafiya Lau kawai Amma inside Abu na nukurkusarta, ta kula alwalar safe na Neman kaita la'asar, ta raina d'an hakki gashi ya shiga idonta ya addabeta da yawo Tako Ina. Ta tambayi Alhaji Sunusi nabeelah ta haihu Ashe? Nan Alhaji yayi mamakin yadda akayi taji Amma seya Waske yace shi be sani ba, ya nuna mata ma besan mgnr gudun kada Allura ta tono garma. Ranar de bacci gagarar Idanuwan Hajiya mommy da na'eema yayi, Abun har ya fara basu tsoro da mamaki, wai me Aiki tazo har gida ta Aure ma yarta miji, tsohuwar mace, kuma ya juyawa yarta baya ita da take sabon jini ya komawa tsohuwar mace.  wannan abun a duba ne, ko yanzu nabeelah ta  gushe tasama na'eema da Hajiya mommy bakin Cikin  da baze gushe ba har abadan, Kai Wani abun fa dole sede insun kwanta Dama, basuga abinda zasuyima nabeelah ba su samu sassauci..

Karku manta Muna saida kayan gyaran Aure akwai pridal package manyan mata Kuma ba a barku a baya ba kuzo ku gyara jikinku a sabanta jiki. 08101626484

This book is 1k 08101626484

NAMIJIN ZUMA

51....

Bayan dawowarsu Asibitin da kwana hudu aka fara shirye-shiryen suna, Anata shirye-shirye domin so akeyi Ayi bikin suna irin wanda ba a taba irinsa ba a kaf duniya.anata tsare-tsare da Aunty hafsat, tini har an kama kaf  hall din dake cikin garin katsina, tin ana saura 3days sunan Yan ukun, w'anda Aunty hafsat ta musu Lakani da Manaal itace me sunan Mahaifiyar Nabeelah, Mushfiqa itace me sunan Big hajiya, Mahnoor itace me sunan mahaifiyar AEEEZAD,. Alhaji Sunusi ya kuma wa  yaran akwatunan fitar suna kowacce dozing-dozing, kana yayima nabeelah akwati biyar cike da kayayyakin alfarma. Aeezad Kam kayan fitar suna akwatunan dozing biyu yayima nabeelah, yaransa Kuma ya musu dozing biyu-biyu DUk daya seda aka mata akwati dozing biyu na zallar kaya na Alfarma kawai.  Yawancin kayan da Aeezad yayima nabeelah a fitar sunan kusan Shima yayi irinsa. ana saura 2days sunan tafiya ta kamasa zuwa Kano haka dole bdan taso ba, ya bar yaransa da nabeelah da santa ya kuma ninkin ma ninkin a zuciyarsa. Seda ya Isa garin kanon yaga Ashe kiran a kan Alhaji rabi'u ne da tawagarsu, Wanda aka kamasu a gurin Wani boka matsafi, sun kashe wani sun kai masa zeyi tsafi a kan a raba Aeezad da duniya, shine akaje kama bokan saboda n kama wata mata asibiti taje satan jarirai, dataji duka shine tace bokan ne ke sata Wannan sana'ah tsawon shekaru ashirin tana masa Wannan Aiki na satar jarirai a asibitoci. Da akaje kama bokan shine akaga su Alhaji rabi'u sun kawo gawar mutum namiji d’an shekara Ashirin da uku. Daman sojojine sukaje kamo bokan. Da aka kawosu office sukaji duka shine suka fallasa komi har barin  dasuka kaiwa Aeezad, komi akayi recording aka bawa Aeezad yana isowa garin kanon yaji, yayi mamakin meyasa suke binsa da bita da kulle bayanshi besanma da zamansu a duniya ba, tare suke aiki amma su Sam besan da zamansu ba, su kawai burinsu su kashesa Alhaji rabi’u ya maye gurbin kujerar Aeezad. Nande aka tura Alhaji rabi’u da tawagarsa kotu, duk yadda sukaso su kubuta beyu ba, nande aka yanke musu hukuncin daurin rai-rai a gidan yari,. Allah yasa mufi karfin zukatanmu.

Kwanan Aeezad daya a kanon ya dawo garin katsina, aka cigaba da shirye shiryen suna daza ayi gobe insha Allahu,. Zuwa ynzu hajiya mommy da naeema suna samun labarin komi ta hanyar wata kawar naeema sumayya wadda take kawar hawwa’u ce aminiyar Nabeelah da ita ake komi, ita kuma da sumayya take zuwa komi ta haka Hajiya mommy ke samun labarin komi. Ranar suna Ansha shagali Amarya da Angon Karni se shiga sukeyi ta alfarma, jarirai ma se shiryasu akeyi, daga safe zuwa rana sun chanza kaya yafi kaloli talatin, sutura kawai ta alfarma suke sawa,. Ummih ma Alhaji sunusi ya mata kayan fitar suna akwati biyar, yayima big hajiya ma akwati biyar, yayima aunty hafsat ma Akwatuna biyar. Kowa se shiga yake ta Alfarma, . Tako ina mutane ne makil a gidan wasu ma ba asan daga ina suke ba. Nabeelah Tasha makeup, daga shahararriyar ne makeup dinnan Hajiya Yasira (Gayu).  Ga kunshi tasha ns design , tako ina walkiya takeyi Gashinan na kanta yasha gyara ta kashe dauri, duk inda tabi camera kawai ke daukarta photo , ita da mijinta da Yaranta da duk abokan Arziki, big hajiya kam ta Kama yara ta rike gam. Zaks ma ba a barsa a baya ba, abu nasu maganin a kwabesu, shima Gashi ga Dr Salmah, da family dinsa,. Hajiya maryam kam da zuriarta a gidan suka kwana Dazu aketa hidindumu, Alhaji sunusi ma se yabar gidan ya dawo yanata kallon jikokinsa, dasuka fito sharr sukayi kyau. Besan kyaun ummih ya shahara ba se yau datasha simple makeup ita yace ta zubo masa abincin gidan sunan shida abokansa dasuka kebe a wani babban falon, ta kawo musu abinci iri iri da drinks. Alhaji sunusi se binta yake da kallo Tasha doguwar riga wadda ta bayyana dirinta, a dire take sosai komi ya fita zarr shaawah, Alhaji sunusi yaji kmr ta zauna karta fita a dakin. Babban Amininsa Alhaji adamu ya fahimci irin kallon da Yaga yanama Ummih, se Adduah yake a ransa Allah yasa abinda yagani da idonsa ya bayyana a zahiri, duk cikinsu kowanne ya dace macen Arziki amma Banda Alhaji sunusi kuma duk yafisu nagarta da kudade, Gashi mutum na gari Sam bashi da nakaso.  Da daddare akasha dinner wanda ya tara  manyan mutane, Kama daga kan maza zuwa mata, duk wasu abokan Arziki sun hallara, manyan yan jaridu sunzo se dauka sukeyi akayi hira da Aeezad a ranar ne ya bayyanawa duniya nabeelah matarsa ce domin mutane da dama basu sani ba, aiko a Daren akasa duk wata dauka da akayi A manyan Gidajen talabijin da Manyan Accounts din TikToks.  Manyan kyaututtuka aka dinga rabawa a taron tunan, daga 13promax zuwa XR aka dinga rabawa a gurin dinner, harda motoci aka dinga rabawa game rabo. duk wanda yazo to tabbas yasamu kyautar atamfofi masu hotunan Aeezad da nabeelah da Yan ukunsu kyawawa da waya se wadda de kayi sa’ah  13promax or 12promax or 13mini zuwa XR de, ko motar, harka ake ta Alfarma. Alhaji sunusi ya fitar da dukiya a sunan shiya dauki nauyin kyaututtukan da aka raba agun sunan, Sah shida  da raguna ashirin aka yanka na hakikar yaran, duk Alhaji sunusi yasa aka kawo, ji yakeyi  kmr yanzu ya fara samun jikoki a rayuwarsa, se fitar da kudi yakeyi kmr besan zafinsu ba, Sam shi yama mance da hajiya mommy, tinda ya daura Idanuwansa a kan ummih yakejin wasu yanayoyi na kwarin guiwa a jikinsa, wad’anda ya rasasu na tsawon shekaru. duk Duk inda nabeelah zatayi Aeezad na biye da ita hannunsa ma cikin nata, Sam bayajin kunyar kowa se rurrungumota yakeyi. Basu suka tashi a gun dinner dinba se karfe biyu na dare big hajiya da ummih a mota daya yaran na gurinsu, Aeezad da nabeelah a mota daya tako ina securities ne ke biye da duk wanda yazo ko tazo dinners din,. Zaks ne ke driving motar da Aeezad yake se dr salmah a gaba Aeezad da nabeelah a gidan baya. Ya kalleta yayi murmushi itama murmushin tako ina a gajiye take, bacci kawai takeji, Danma batayi kujiba kujiba ba sbda CS din jikinta. “Mommy knyi kyau yau, yakamata in bada tukuicin adonnan…in d’anci gindinnan…” ya karashe yana tandar baki. Nabeelah tace “Kai matsalarka kenan,,,Da CS din da Jinin haihuwar zakaci gindin…” Aeezad yayi murmushi yace “haba mommy Karki ganni haka, ki rainamin hankali, Nima fitacce ne, bawani jini ina sane jinin ya dauke abinda kusan 4days  naga kinata  sallar, ni za a rainawa wayau, se a boyemin  kina sallar sbda kar in gani ince ki bani gindi kou, big hajiya ta hure miki kunne ynzu se kiyita wani munafuntata, ko romance babu, Balle insa ran inci gutsu, ai wlhi ni big hajiya ta cuceni ta gama hure miki kunne, tace Karki bani gindi…” nabeelah tayi mamakin ashe ya ganta Tana sallah duk boyewar da take  ashe a banza. Tace “Ba ruwan big hajiya, ka dau hakkinta wlhi,,, ai kaima kasan bazeyu Kaci gindi ba Ga CS inma wai jinin ya dauke…”  kasa-kasa suke mgna bame ji, sannan akwai waka a motar, wakar da akayima baby’s ne. Aeezad  yace “Ni bance fa sex ma nakeso ba, amma aikema  Kinsan dole zanyi  missing  dinki mommy ko banci gindi ba, ai nasha Nono kiyimin wasa da gabana  in kawo amma ko daya kin barni sakaka kmr ba mijinki ba, Waike me jego…” nabeelah ta girgiza Kai  zuwa ynzu ta kuma fahimtar halinsa, tasan damuwarsa dayace gindi ta d’agosa tini. “Kayi hakuri toh…” ta fadi Tana kara damke hannunsa cikin nata. Yace “Wani hakuri? Kawai ko romance muje kiyimin ko a hotel ne se muje , tinda kinga ynzu babu big hajiya, ko banci ba nasha Nono kishamin burana na kawo….manyan nonuwannan naki sun kuma girma, amma ko ruwan nonon ma anki bari insha inji ya test dinsu yake, pls yau ki duba mijinki ko yaya ne mommy…” ya karashe cikin magiya ta kalli fuskarsa sosai ita a zatonta wasa ne, se ynzu ta tabbatar da gaske yake,. “ gaskiya kayi hkri, Kaima kasan baze yuba, wani irin hotel kuma….kadinga sa hakuri in kayi hkri dole de inna warke in baka gindinnan Kaci yadda kakeso…” tabe baki Aeezad yayi ya sakar mata hannu ya matsa daga kusa da ita, nabeelah ta bisa da ido ta fahimci fushi yayi, nan da nan taga fuskarsa ta sauya. Cikin fushi  yace “tin washe garin da muka dawo hospital  naketa rokonki ko romance ne kiyimin na kawo kikace mutane, toh ynzu ba mutane amma kinki sbda an zugaki a kan Karki bani komi, ko tabaki nayi seki wani turemin hannu, ni kuma kmr wani mara zuciya, nabi na nace kamar wa-wa hmmmm…” ya karashe yana hummig cikin fushi. nabeelah ta amshe da “kanata mgnr ana zugani wai wake zugani?pls kadena mgnr nan…” Ya bata amsa da “Big hajiya ke zugaki wlhi…amma na barki ki rike jikinki, ki kumshe gindinki,, Nima insha Allahu daga yau  na  rike mutumcina…” yana gama fadar hakan ya zaro wayarsa daga aljihunsa ya fara dannawa, ya hade rannan baki kirin, nabeelah ta tsuresa da ido, abu kmr wasa ya Kama fushi, ita batasanma ya iya fishi ba se yau,. Batace dashi uffan ba har suka isa gidan, yaki yadda ya matso kusa da ita. Shi ya fara fita daga motar, ko jira beba securities sun bude masa, se dibar iska yakeyi cikin fushi. Nabeelah ma ta fito daga motar, kobi ta kanta beyi ba, ya shige gaba ya barta baya
, sbda yana fushi, tasan dabe fushi shi ze Kama mata hannu su shiga cikin gidan, tabi bayansa da kallo kawai. Yana shigowa falon be kalli kowa ba ya nufa bedroom dinsa. A Jere ita da dr salmah suka shigo falon, suka tadda su big hajiya sun iso, da jamaah da dama wad’anda nan gidan zasu kwana, dr salmah ma nan zata kwana. Zaks kam be shigo gidan ba direct gidansu ya nufa a gajiye yake. shirya yaran cikin shirin  bacci aka kwantar dasu , nabeelah tayi wanka ta shirya cikin kayan bacci tasha tea me kauri jego seda shan Tea akai akai. Tasha magungunanta ta koma ta kwanta Tana facing kofar shigowa, big hajiya bata shigo ba, Tana can bacci ya kwasheta a falo. Aeezad ya shigo cikin shirinsa na bacci ynzu ma ya fito daga wanka , tinda ya shigo ya shige bedroom dinsa, seda ya kalli BF sbda a hannu yake, yau ganinta daya dingayi ba karamin daga masa hankali yayi ba, abinda be Saba yiba yau seda tasashi yayi kallon BF to beda solution, kuma duk lefinta ne. Daman nabeelah tasan dole ze  shigo,  sbda  yaga yaransa. Aiko yana shigowa dakin beds din triplet dinsa ya nufa, gadon Manaal ya fara isa se bacci takeyi an shiryata cikin Riga biri da wando, gadon zagaye yake da net, rigar jikinta onion color ce ansa mata hula white kyaunnan nata ya kuma fayyana, duk tafisu karamar fuska yana santa sosai, tafi Kama da nabeelah. Ya tsureta da iso , se baccinta kawai takeyi,. Murmushi ya subuce masa daya dauketa se yaji duk zuciyarsa tayi sanyi yayi kissing dinta a kumatu yayi mata Adduah kana ya mayar da ita kan gadonta ya kwantar ya karasa gado na biyu. “Mahnoor…” ya fadi yana daukarta ita rigar jikinta Ash color ce ansa mata hula white irin ta jikin Manaal, kissing dinta yayi kana ya mata Adduah ya mayar da ita ya kwantar ya isa gado ta uku ya dauketa sanye take da Riga yellow ansa mata hula white itama, irin ta tan uwanta. “Mushfiqa…” ya fadi yana kissing dinta ya mata Adduah ya mayar ya kwantar kan gadon ba karamin so yakewa yaran nasa ba, ya jima tsaye yana kara musu Addu’ur’i kana ya juya ya fice a dakin ko kallon inda nabeelah take beyi ba, kuna  tasan yaga idonta biyu, waishi adole fushi yakeyi. Sam be saba mata haka ba se nabeelah taji wani Kala bataji dadih ba, se yanzu ta yadda akace Akan gindi se kayi fad’a da namiji , wannan fushinma da Aeezad keyi da ita ba a kan gaskiya ba, so yakeyi ta bishi hotel yau ta kwashe gindi ta mika masa yaci, ita kuma a maidata asibiti kou? Ga idon su big hajiya, kawai sbda itace dadih miji kou? Ita kam inde a kan hakan ne sede ta barsa yayita fushinsa, kawai dan ba jikinsa aka tsaga aka ciro babys dinba shiyasa yake wannan abun, waishi har yanada damar yin fushi. “Dadih nema ya masa yawa…” ta fadi Tana gyara kwanciyarta. Haka de nabeelah tayi bacci da tunanin fushin da Aeezad keyi da ita. 

Tin a Daren ranar hajiya mommy da naeema sukaga yadda aka gudanar da bikin tunan a gidan TV, tini har mujallah an bubbuga a kan sunan,. Sam Alhaji sunusi be yadda ko hoto yayi ba , sbda daman shi ba ma’abocin hoto bane, hoto daya yayi da Zaks ya masa da wayarsa, ya rike babys din kuma tin 8 yadawo gidan, tini ma ya kwanta bacci, har yanzu hajiya maryam gani takeyi kmr shi Alhajin besan komi ba, amma kullum seta masa mgna kan ya raba Auren nabeelah da Aeezad sede yace toh kawai amma a zuciyarsa shi In yaga abinda ma ze raba Aeezad da nabeelah se inda karfinsa ya kare, wannan ai irin Arziki ce a zuri’ar sa, haihuwar farko ta tara masa jikokin dasukafi na hafsat, ta biyu kuma besan wani Arzikin ubangiji ze masa ta hanyar yarinyar ba, tabbas ko ba Aure suka haifi wannan yaran Alhaji sunusi ze amshesu hannu biyu- biyu, kaddara ce kuma ba wanda ya wuceta , Balle yara ba sunnah.
Tin a kan suturar jikin nabeelah hajiya mommy da naeema suka girgiza, aiko kmr zasuyi hauka, a wannan Karan ba kmr na’eema, nan da nan kanta ya fara ciwo, kawai seta Kama  kuka kamar ranta ze fita ta kashe TV din da aketa haska musu Bikin sunan har yanzu yaki karewa . Tana kuka tace “Mommy duba ki gani, ya haifo  yara ta kwashe kaf Dangin Aeezad, babbar matsifar ma ta kwacemin miji,,,, inama ranar mutuwata nagani da wannan tashin hankalin…” hajiya mommy da hankalinta ke tashe ta jawo yarta jikinta ganin ta fita shiga tashin hankali. “Kwantar da hankalinki, ki jira kiga Meze faru, ni uwarki tsohuwa tukub ban zauna da kishiya ba seke danya sharaf, ai wlhi duk wata halitta tasan abinda baze taba faruwa ba kenan…kwantar da hankalinki, kawata ta bani labarin wani boka a illorin gobe zamubi fly muje, kawai so nakeyi na bude ido naga nada yarinyarnan a matsifa ita da wannsn shaggun yaran waya sani ma ko cikin waje  ne…” naeema dake kuka tace “Wallahi mommy yaransa ne, gasunan kmrsu daya dashi…ji nike kmr na hadiye zuciya na mutu mommy …” ta karashe Tana kifa kanta a kan kirjin uwarta Tana kuka kmr ranta ze fice daga jikinta.  Bakin ciki ya cika zuciyar hajiya mommy ita kanta taga kamannin yaran da ubansu, ji yake kmr taga yaran gabanta ta musu kisan gillah. Nan de ta dinga rarrashin naeema kan gobe zasuje gun wani boka a illori dasunje dmwarsu ta gushi.    Ranar nan falo suka kwana suna saka da warware duk cikinsu ba wanda ya rintsa,  asubar fari suka bi private jet suka bar garin ko Alhaji sunusi bata sanarwa zatayi tafiya yau ba, tashin hankalin da take ciki ya isa, Sam batasha wankin hula ze kaita rana ba Gashi yana neman ya kaita dare. Suna isa illorin kawar hajiya mommy , Hajiya nanah ta rakata gun bokan, wani kasurgumin kafuri, matsafine sosai, shigarsu ta farko dakin bokan, suka fara cin karo da kwarangwal din mutum.  Duk seda suka girgiza amma ina basu ji Imani a ransu ba. Haka suka tsugunna gaban bokan suka zayyana musu bukatunsu,. Boka yayi dariya yace “Me kukeso a mata?” Naeema tace “So muke a haukatata, a nisantata da garin katsina…” hajiya mommy ta amshe da “boka inda Halima a dauketa ta bar kasar duka a kaita can bangon duniya inda babu mutane, can a hadata da Aljanu su kasheta, kafin ta mutu ta whla, whla me tsanani, a hadata da muggan aljanu dazasu mata tsirara, tadinga yawo Tana yankar naman jikinta tanaci…su kuma yaran a…” bokan ya katseta dacewa “Su kuma yaran mu zamu dakkosu muzo muyi farfesunsu nida d’an Autan Aljanu namatsito mu kasheshi tassss….” Bokan ya karashe yana kyalkyalewa da dariya. Wannan kalamai sunma hajiya mommy da naeema dadih duk seda suka murmusa hajiya mommy tace “Indan wannan ne an bar maka Boka, mude burinmu bukatarmu ta biya…” boka yace “tama biya Ai…zaku Nemo gawar mace da namiji yammata birnewar yau wad’anda basu taba sanin namiji ba, kuma yan shekara asirin da biyar-biyar…” hajiya mommy ta bude baki tace “Wai bamusan ina zamu samu ba, ko ba haka ba hajiya nanah…ni tsoron gawa ma gareni…” ta karashe Tana kallon hajiya nanah, wadda ta daga Kai ta kalli boka tace “Gaskiya sede a aiki d’an Autan aljanu shi ya samo mana, semu biyasa…” boka ya kyalkyale da dariya yace “Angama…zaku biya nera cikin charbi Dari hudu…” hajiya mommy da naeema suka kalli hajiya nanah cikin rashin fahimta suka hada baki gun cewa “Bamu gane ba nawa yake nufi?” Hajiya Nanah tace “Million hudu yake nufi..kmr sunyi yawa kou?” hajiya mommy tace “Bakomai zan bada yanzu ni inde da biyan bukata ai shikenan…ga 2M a bag dina zan baki cikon ki kawo masa …” ta bude bag dinta ta fiddo 2M rafar yan 1k. Sannan ta kalli boka tace “Zuwa yaushe aikina zeci?” Bokan ya kwashe da dariya irin ta marasa  Imani yace “Zuwa nan da jibi aikinku zeci…”  farin ciki ya rufe su hajiya mommy, da murna suka bar gurin, kafin su bar garin hajiya mommy ta cire 2M ta bawa hajiya nanah ta kaima boka. Suka baro garin cikin farin ciki, har Allah  Allah sukeyi suyi jibi tayi. Akayi kusan 3days amma sukaji shiru basuji mummunan labari ba, har Sumayya hajiya mommy tasa taje gidan amma sema ta bata good news akasin bad. A ranar suka  koma bokan, bokan yace shi baze iya wannan mugun  aikin ba, dayasanma haka yarinyar take shi dabe Amshi wannan Aikin ba..” Hankalinsu kaf ya tashi, duk kawai suka fashe da kuka, ga uwar asara sunyi Gashi ba biyan bukata. Nande suka kuma bazama gun wani bokan a chart nanma ba biyan bukata ha uban kudi suna  Narkawa  a inda bazasu fidda uwa ba balle riba. Duk inda de suka samu labarin boka se sunje, sune har Cameron har Indian amma abu yaci tura, saboda karfin Adduah da Azkar sun kasa samun galanba a kan nabeelah da Yaranta, shima gogan sun kasa samun galabarsa, kai bala’i de goma da ashirin, Gashi Alhaji sunusi ma big hajiya se amso masa taimako takeyi Tana bashi yanasha, akasin ada dako ta amso masa baya sha, aiko ynzu sha yakeyi.
Gabaki daya lamarin hajiya mommy na neman tabarbarewa na yarta de daman already yariga ya tabarbare, Gashi bata da wata kawa ta Arziki yanzu hajiya naja’atu ce daman kwara-kwara a cikin kawayen  nata toh yanzu har ita ta gujeta bata zuwa inda take kuma bata daukar wayarta, Gashi Alhaji sunusi yau yanata kata fad’a kan ta cika yawo ayan kwanakinnan, abinda ya kuma daure mata Kai da ban tsoro kenan, wai yau har ita Alhaji sunusi kema fada harda shouting gaban yaranta, Lallai tashin hankalin dayaci uwar nada yana niyyar tinkarota. Aiko yau da sassafe ta aika naeema zuwa gidan Hajiya naja’atu domin ta Kira mata ita sbda ita Alhaji yace wlhi inta kuma fita se ranta ya baci.
Da kyar de hajiya naja’au tabiyo naeema sukazo gidan hajiya mommy, ita abinda ya batawa hajiya naja’atu rai yadda ta dinga bawa hajiya mommy hkri a gaban mutane dasuna dukan nabeelah amma sukayi burus, suka nuna mata ita ba komi bace a gaban mutane. seda naeema tadinga bata baki kana tashigo motar naeema suka iso gidan. Hajiya mommy na ganin  aminiyarta ta fashe da kuka ta shaida mata kaf halin da take ciki. Hajiya naja’atu ta girgiza dajin wannan labarin tin shigowarta ya firgita da ganin hajiya mommy dukta chanza kmr ba ita ba, tayi zuru-zuru dukta ramen tayi mugun duhu to ba kwanciyar hankalin daza ayi gyare-gyare da shafe-shafe. Hajiya naja’atu taja dogon numfashi tace “Ki kwantar da hankalinki hajiya mommy komi zeyi farko, Karki sake wannan ya baki tsoro, tin tini bamu tsorata ba se yanzu, Karki Damu ki kwantar da hankalinki hajjaju, yanzu de first a fara sanin yadda za ayi da naeema ta koma gidan mijinta sauran duk se aji dasu daga baya, Aimu bama karaya…” a nan de hajiya naja’atu ta bada shawarar naeema ta koma gidan mijinta. Nan suka kissima yadda za ayi naeema ta koma gidan Aeezad. Ranar de har yammaci hajiya naja’atu na gidan se after magrib ta bar gidan.  A Daren ranar hajiya rafi’ah, ta samu Alhaji sunusi a falonsa, ta masa mgnr komawar naeema gidan Aeezad. Nande ta kanainayesa da baki, hajiya  mommy nada lafazi ko ba asiri zata shawo kan mijinta ta wani fannin, domin lafazi da iya magana, makirci babban quality ne ga diyya mace a gurin d’ana miji, duk girman namiji kanar yaro yake a gaban mace in har macen tasan kanta.  Nan taje Alhaji sunusi ya Kira Aeezad ya shaida masa ya shirya dawowar naeema gidansa zuwa gobe, kuma ya gyara mata wani part a sabon gidan nasa…” Aeezad zeyi mgna Alhaji sunusi ya katse wayar, sede yayi shiru yabi wayar da kallo, kwance yake a makemen bedroom dinsa dake part dinsa, yanzu ya koma part dinsa wancan part din ya barma nabeelah shi, har yanzu fushi yakeyi da ita ko magana be mata se in yaga idon mutane shine yake rangwanta mata ya dan dinga mata mgna amma yanayi yana basarwa, Sam nabeelah de takibi ta kansa, shine ma ya tattara ya koma part dinsa, yanzu be fiye zuwa ma inda take ba, se in yanaso yaga yaransa ne yake zuwa part din da take, su gaisa dasu ummih  da big hajiya , yanzu part din cike yake da ma’aikatan dake aikin gidan. Nabeelah taji saukin jikinta sosai Kai bakace ma ita akama CS ba, yau da kanta tashiga ta dafa abinci big hajiya ce ma ke hanata wani abun amma ai da tuni Tana aikace aikacenta.
Washe gari, dasafe hajiya naja’atu da kawayenta su takwas sukaxo gidan, Alhaji sunusi ya basu adress din gidan daman already aeezsd yasan da zuwansu, ya fito ya basu key din part din da barma naeema zata zauna suka bude sukaga  akwai komi sabo dal ba a bukatar komi daman sunzo da masu aiki gida uku mata manya, suka tayasa aka gyara ko ina, aka jefa asiriin da aka  amso hajiya mommy ta bawa hajiya rafiah tazo dashi gidan suka sassaka lungu da sakon part din naeema. Wuraren azahar suka bar gidan da la’asar sukayo mota kusan motoci goma cike da kawayen hajiya naja’atu wad’anda ta gayyata, domin itade hajiya mommy ynzu ba wasu kawayen Arziki se tsiraru.  Nabeelah da ummih da big hajiya dasuke zazzaune a falo , sede sukaji ana gud’a, nabeelah taji gabanta ya yanke ya fadi seda tace Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un, ta dafe kirji, yara ne a hannunta su duka ukun biyu sun mama Nono sunasha, amma ta manta dasu jikinta tashiga kokarin mikewa domin ta isa window taga su waye masu gud’ar, saura kiris ta fadar da yaran duka uku dasuke kan cinyarta seda big hajiya ta daka mata tsawa  kana tadawo hayyacinta,ta rike yaran da kyau. Big hajiya ta amshi yaran yana fada, Sam nabeelah batabi ta kan me big hajiya kecewa  ba ta lega ta window dai-dai naeema ta fito daga cikin mota aka nufa part dinta da ita. Nan da Nabeelah Hankali ya tashi, “wato yau matarsa ke tarewa amma Sam be sanar Dani ba, saboda
Na hanasa jikina shine yaje ya Nemo wadda zata dinga basa tinda ni ina jego kou?” Nabeelah ta fadi a ranta jiki a sanyaye tadawo falon ta zauna. “Kinje kin gani hankalinki ya kwanta kou?” Cewar big hajiya. Nabeelah tayi shiru batace komi ba ita kadai tasan me takeji a zuciyarta. Ummih ta kalleta ta fahimci chanzawar mood dinta. “Su waye ke gud’ane ko makwabta ne?” Big hajiya ta tambayi nabeelah ita da sam batasha ma a gidan ake gudar ba. Nabeelah ta sauke Ajiyar zuciyata tace “nan gidan ne, Naeema ce take tarewa…” big hajiya ta zaro ido tace “tarewa kuma? Au yau take tarewa amma shine Baku gaya mana ba keda Mijin naki …” nabeelah da duk ta marairaicewa tace “Ai Nima be gayamin ba wlhi,,,,” big hajiya tace “Au be gaya miki ba? Wani irin abune wannan shi kuwa yayi? Gaskiya be kyauta ba….Amma zezo ya sameni, zanci ubansa wlhi…ynzu kuma ai dole mu dukufa da Adduah da Azkar wannan shaggu sun dawo gida…Kai namiji munafukine!” big hajiya ta Kama matsifa. Ummih tace “Inaga de shima besan yau zata tare bane ayi hkri hajiya…” ummih tabawa big hajiya hakuri. Mikewa nabeelah tayi kawai ta nufa dakinta , a daddafe tayi sallar magriba, kana ta kwanta gadonta yayinda kanta ke sara mata. Haka kawai ta tsinci kanta da fashewa da kuka seda tayi ma’ishi kana ta share hawayenta tayi wanka ta gasa jikinta, tayi sallar  isha’i da shafa’I da wutiri ta jima Tana Addu’ur’i, ta shirya cikin rigar bacci white me flowers red, tasa hula red , da safa red, ba karamin amsarta rigar baccin tayi ba sbda ta kamata daf-daf, ita kadai tasan me takeji a zuciyarta.  Ta fito falon  ta tadda ummih da big hajiya zaune sunata hira ummih na ganinta ta kalleta ta fahimci tayi kuka abinda da uwa. “Kin tashi daga baccin kenan…Ai ummih taso tazo ta tadaki nace ta barki ki huta kin tashi kou?” Cewar big hajiya. Nabeelah tayi murmushin yake Tana kallon Yaranta dake cinyar big hajiya biyu daya kuma ma hannun ummih tini har an musu wanka an sauya musu kaya., ummih de ta musu wankan ta shiryasu. “Eh na tashi big …” Cewar nabeelah da tayi mgnar da big hajiya. Inside Ita kadai tasan meke cinta, bakin ciki da bakin kishi kawai ke  ranta kmr zata hadiye zuciya haka takeji a ranta. Ta karasa ta zauna kujerar 2ctr dai-dai tana zama Aeezad ya sako Kai falon, sanye da jallabiya baka, idanuwansa suka sauka kan nabeelah wadda tayi kyau harta gaji da kyau, ga kyallin jego Tana tayi, kuma kayan datasa sun mata kyau sosai shima kuma sun masa, nonuwa tinjim tinjim ana ganinsu a bayyane, seda ya hadiye yawu ya shaki zallar kamshin dake  tashi a falon na zallar turaren kamshi na yan chard. , haka kawai ya tsinci kansa da kasa dauke ido a kanta yau, duk yadda yakaiga SO ya dauke idanuwansa a kanta ya kasa, nan da nan kwad’ayinta ya taso masa ya tokare masa mara, seda burarsa da yan golayensa suka amsa, ba karamin kewarta yakeyi ba, ya tabbatr duk randa yajisa a gindinta seya kusa zaucewa dan dadih, sannan ba karamin ci ze masa ba. “Allah de yakai damo ga harawa…” ya fadi a zuciyarsa se hadiyar yawu yakeyi Kai bakace wai ya tabacin ma gindi a rayuwarsa ba.

Ba editing 🥹 ngde masu gaidani da jiki wasu charts yayi yawa na kasa amsawa amma ina godiya, Ina sassa muku Albarka masoyana Luv u All. 💖

This book is 1k 08101626484.

No comments