Recent Updates

Mabuqaci Complete Hausa Novel


 

💪🏻 *MABUQACI* { *THE NEEDER*}💪🏻

Marubuciyar
WANI UBA
ACIYAU ACIGOBE +18
And now👇🏻
MABUQACI +18

FREE PAGE 1️⃣➡️2️⃣

Dasunan Allah mai rahama mai jinƙai
Inayiwa kowa fatan alkhairi da fatan gamawa da duniya lafiya Ban rubuta wannan littafi ba dan naci zarafin wani ko wata ba saidan nakawowa mata mafita masu fama da maza masu yawan BUQATA.

WANNAN LITTAFI NA KUƊI NE AKAN NAIRA 300 KACAL👌🏻IDAN KINSAN DANKI ZAGENI KODAN KI TURAWA WASU SU ZAGENI ZAKI SIYA LITTAFINA NA HUTAR DAKE KI AJIYE KUƊINKI KISIYA KULI _KULI KICI KO KISIYA DADDAWA KISA A MIYA😁

DOMIN SIYAN WANNAN LITTAFI KIYI JOINING WANNAN GROUP LINK 👇🏻
https://chat.whatsapp.com/IduG4o88ZqIHmN1bZ7UDpi 08143322386

Zaune take tayi tagumi da duka hannayen ta guda biyu sai hawaye kebin fuskar ta kallo ɗaya zaka yimata kagane tana cikin tsantsar damu motsi taji kamar za'a shigo ɗakin tayi wuff tashige banɗaki tare da maido ƙofar ta rufe haɗe da sauke nannauyar ajiyar zuciya wadda harsaida tafito fili ______________
Kayan da ke jikin ta tashiga kiciniyar cirewa still hawaye nabin fuskarta kamar wadda aka aekowa da saƙon mutuwa, hijab ta fara cirewa maroon colour ne haka ma doguwar rigarda ke jikinta maroon ce taɗan kama mata jiki kaɗan wanda sana diyar hakan ya baiyanar da rabin nonuwanta. Gaba ɗaya saida ta raba jikinta da yawa kafin ta ƙarewa bathroom din kallon kamar yau ta saba shigosa ƙaramin tsaki tayi kafi ta kunna tap(fanfu) tadan jira ruwan suka taru tasa hannunta akan Accessories dake toilet din ta janyo susun wankanta haɗe da shower gel din. Ta tadauki lokaci sosai tana wanke jikinta lungu da saƙo expecially ƙasan nonuwanta dasuke mugun bata tsoro kullun ƙara gani take suna ciki kamar ana hura balloon saida ta wankesu susai karfin ta buɗe matse_matsen suma ta ɓata lokaci sosai tana wankinsu saboda gune mai yawan ɓoye datti. Saida ta ɓata sama da mintuna talatin tana wanke jikinta kafin ta ƙara tara wasu ruwan a bucket kadan, tasa hannunta akan Accessories ta dauko Bath perfume wanda buɗesa kawai tayi gaba ɗaya toilet din ya ƙamsashe da daddaɗan kashi maisa mutun cikin nishaɗi da annashuwa 😄ita kanta saida ta lumshe ido ta buɗesu ahankali, sosai nabi yar ƙaramar kwalbar perfume din da kallo saboda na gaya muku sunansa kowama ya mallaki nasa domin kasancewa cikin kamshi tare da bada gari ga jiki RAYHA COLLECTION TURAREN WANKA{IDAN KINA BUƘATA KI TUNTUƁI WANNAN NUMBAR DOMIN SAMUN ƘARIN BAYANI DA KUMA SANIN PRICE DA LOCATION} naga an rubuta a jikin kwalbar kuma dudu du murfi ɗaya ne naga ta zuba a cikin ruwan wankanta amma gaba ɗaya toilet din ya baɗe da ƙamshi cup ta ɗako ta fara ibar ruwan tana rubawa tundaga Samanta harzuwa kafafunta means from heart to toe saida ta ƙarar dasu duka ta dauko towel ta daurawa jikinta, Sam batayi yunƙurin goge jikinta ba gurin kawai tasamu a gaban mirror dinta tana jinta cikin wani nishaɗi kamar ba ita bace tayi kuka, Saida jikinta ya tsane tsaffff gaba ɗaya ruwan turaren suka gama bin jikinta kafin ta zura hannu ta dauko wata ƙwalba kamar kuma roba saida ta buɗe naga cream ne a ciki amma cream din sai shining cream din yake kamar ka karɓa kasha saida ta fara shafa cream din na gano ƙwalacca ce a jikin robar an rubata RAYHA COLLECTION ƘWALACCA da mayan haruffa, tana shafa ƙwalacca din tana wani lumshe oily eyes dinta dasuka fara washewa da kukanda tayi sai murmushi take tana ƙara bin jikinta da cream din nanma saida ta ɓata almost 20min kuma babu abunda ta shafawa fuskar ta, direct tana miƙewa tsaye gun Drawer dinta ta nufa riga da skirt ta fito dasu kafin ta buɗe next cabinet ta ɗauko medium hijab wanda bazai wuce 2yard ba atamfar nevy blue ce sai ratsin milk Colour kaɗan a jiki sosai kayan suka yimata kyau saboda kalar fatar jikinta Sam ba farar mace bace amma tanada wani Masifaffen gakuma uwa uba kayan marmari da Allah ya bata wato gaba da baya 🤣oyoyoo da bye bye inji Besty na. Sosai Allah ya bata jiki mai kyau kuma mai ɗadin kallo wanda koke mace kika kalleta sai kinji sha'awar ƙara kallon ta bare kuma namiji mai BINDI 😂

Maryam maryam naji ana kira cikin muyar maidan sauti cikin kuma faɗa sunkuyar da kanta ƙasa tayi yarinyar da aka kira maryam tayi haɗe da cewa dan Allah Aunty kiyi hakuri amma wallahi Allah da gaskiya kullum MAIMUNATU batada aeki sai kuka kullum tana Burin mafarkinta ya zama gaskiya amma sai ana tauye mata haƙƙi Tasss wacce ta kira da Aunty ta dauke ta da mari haɗe da cewa uban waye yake tauye mata haƙƙi nice ko mahaifinku ko kuma mijinta kike, maryam kin kuwa san miye aure kinsan kuwa ladarda ke cikin aure kokuwa zuwa islamiyyarne kawai kikeyi ba tare dakin fahimci komibah🤔.. Aekuwa kamar jira take Auntyn ta kai Aya itama ta fara magana wallahi Aunty wannan auren babu wani lada dazata samu wannan ae auren ciutar wane aka yi mata wallahi nantake Auntyn ta ƙara fusata ta ɗaga hannu zata ƙara kai mata wani marin ta tashi a guje tabar ɗakin tana magana ƙaƙa. Da ido kawai Aunty ta biya haɗe dawani dan ƙaramin tsaki tana cewa Allah ubangiji ya shiryaminki maryam bansan yaushe zakiyi hankali kullum girma kike amma natsuwar kamar tana raguwa duka tana wannan zancen a zuci haɗe da girgiza kai tashi tayi ta ƙarasa aekinda takeyi domin yau night duty ke gareta gashi tanaso tafita da wurin kar Alhaji ya dawo ya kanainayeta yakashe mata jiki duk takasa fita.

Maryam nafita darect dakin MAIMUNATU tanufa sai yanzu takejin zafin marinda Aunty tayi mata tana riƙe da gun kamar ta kurma ihu
Takeji da sallama ta shiga ɗakin ta taddda MAIMUNATU zaune tasha hijab kamar wata mai shirin zuwa unguwa Hmmmm tace haɗe da cewa wallahi kekamdai kinji haushi *TWIN SIS* (Sunanda suke kiran jiunansu dashi kenan)  ke kullum kuka ko gajiya bakyauyi da abunda ya kamata kiyi kuka da wanda bai kamataba duk sai kiwani zauna kina kuka, shiyasa sukabi suka rainaki suka mayar dake kamar wata wawuya duk wadannan maganganun da maryam keyi MAIMUNATU tana bin tane kawai da ido batare data ce mata komiba Iya ƙuluwa Maryam ta ƙulu sosai sbd yanda taketa magana amma MAIMUNATU binta kawai takeyi da ido tana lumashesu tana buɗewa

Saida ta tabbata ta gama maganar ta har tayi shiru ita kawai kallonta kawai takeyi, kafin ta dafa kafaɗar ta tana magana ƙasaƙasa kamar wata maijin tsoron magana amma muryar tana fita daki daki kuma a natse Sam babu hayaniya a ciki maganar tace Haba Haba ukti yaushe kika iya masifa yaushe kika koyi hayaniya nidai Sam bansanki da wannan ɗabi'ar ba kuma dan Allah inaso ki dena ki mayar da komi ba komi ba kamar yanda kikaga nima nayi tana magana tana kallon ƙwayar idanunta dasuka tara ƙwalla jira kawai suke takai aya su zubo Sosai ta fashe da kuka tana kiran ukti wallahi ban koya hakanba saidan kawai naga an raba wannan auren da aka yimin ba tare da sa ninki ba ko amincewarki kuma wannan auren da kike gani babu wani alkhairi a cikin sa da sauri MAIMUNATU tasa tafin hannunta tana toshe mata baki haɗe da girgiza mata kai itama tana kuka kide wannan maganar ukti banaso dan Allah kinji kamar wata ƙaramar yarinya haka maryam ta ɗaga mata kai tana ƙoƙarin share mata hawayen ta. Wata iriyar shaquwace tsakanin su sosai suke kuka kuma suna bawa jiunansu hakuri saida suka kwashi mintuna sama da shan _biyar suna kuka kafin su bawa jiuna hakuri. A hankali maryam tace ukti yau bazanje islamiyya ba kwata_kwata banajin daɗin jikina  Hmmmm kina wasa ne kina nufin ni kadai zaki bari naje aekuwa baki isaba gwarama kitashi Kisha magana kafin Auntyn ta tafi aeki. Sosai suka firanta cike da farin ciki da annashuwa a hankali maryam ta miƙe tsaye haɗe da cewa ukti bara nayi wanka naji sanyi a jikina tana maganar ne tana cire kayanda ke jikinta da sauri MAIMUNATU ta miƙe tsaye taje ta rufe ƙofa tana miye haka ukti idan wani ya shigo fa kina cire kaya a tsakiyar ɗaki dan Allah ki tashi ki shiga bathroom saiki ƙarasa tana maganar ne haɗe da turata zuwa toilet ita kuwa sai dariya takeyi tana Allah kunyarki tayi yawa ukti kuma saikin dena jin kuya watarana zakiji dadi tana maganar ne cike da shaƙiyanci tana kashe mata ido daya😉zatayi magana tayi sauri ta faɗa toilet din haɗe da rufo ƙofa.

_____________________________Sautin nishi ke tashi sosai dazaran ka tunkaro ƙofar shiga falon babu abunda kake ji sai asssshhhhhh wayyyo ohhhhhhh wata farar matace kwance babu kaya a jikinta tana kwance akan kujera ta shinfiɗa gadon bayanta akan kujera 3siter nonuwanta sun kalli sama gasu manya manya kan nonon ya fito sama yayi tsini sai wani ƙaƙƙarfan saurayi daya haye kanta yana lasar kan nonon ta daya da harshensa dayan kuma ya ɗora hannunsa yana shafawa sai nishi matar ke zaki tana wadssssssssssshhhhh oohhhhhhhhh DAUDA kamatsa min nono da karfi wayoo DAUDA kamurza aekuwa kamar jira yake yaji ta faɗa ya kama kan nonon yana murzawa sai ƙara turo kirji take tana asssshhhhhh dadi kasamin Bindinka hakanan kayiwa darajar uwayenka kacini wayoo DAUDA soka min burarka me dadi inajin dadinta shiko kamar tana basa umurni ya kama burarsa ya saita ta da ƙofar durinta yachaka mata ita da ƙarfi wani uban ihu ta saki mai ƙara duk wani mai lafiya da kuma hankali idan yaji wannan ihun yasan na miye ne kuma sai wandonsa ya jiƙe. Sosai DAUDA ya ƙara ƙanƙameta yana jin wani dadin har cikin kwanyarsa kamar ana zuba masa madarar dadi sosai yakejin dadin HAJIYA KARIMA idan yana cinta manta wa yake da komi gaba ɗaya tunaninsa ɓata yake wani ihu HAJIYA KARIMA ta saki sbd wani gwatso daya rafka mata kuma tajishi har cikin kwanyarta gashi kuma yana gwatso yana shamata nono ɗaya yana luguiguita ɗayan sai ihun dadi sukeyi saida suka kwashi 3hrs suna abu ɗaya kafin HAJIYA KARIMA takwala wani ihu daƙarfi tana ƙanƙame DAUDA tafara zubo wani farin ruwa nantake DAUDA ya zare burarsa yakoma gefe yana sauke ajiyar zuciya yanajin wani dadi jiyake kamar yaune yafara sex da HAJIYA KARIMA jinta yake a matse kamar wata budurwa koma yace tafi wata budurwa saboda yanda take gyaran jikinta ciki da waje bata yardaba tabar jikinta cikin ƙazanta da rashin gyara dukda zatakai shekara 45yrs zuwa 46yrs amma duk wata sai taje ammata gyaran jiki takuma gashewa kanta kudi gurin siyen magungunnan mata masu tsima mace  dasata zama cikin danshi a koda yaushe kasssshi amma duk wannan gyaran datake mijin ta bayada wani amfani wasu hawaye ta ji sun bayyana a kumatun ta masu zafi dakuma ciwo kamar daga sama taji muryar DAUDA yana magana a ruɗe kuma cike da tashin hankali HAJIYA kona jimiki ciwone yana ƙoƙarin tashi zaune da sauri tasa hannunta duka biyu ta rungume sa tana sauke ajiyar zuciya tare dacewa babu komi babyna kawai dai ina tunani ne kiss ya manna mata a kumatu dakuma tsakiyar nonuwanta dasuka wani ciure guri ɗaya kamar nonuwan mai jego kamar kamatsa ruwa su fito a ciki, Shafasu ya fara yi yana kallon cikin ƙwayar idanunta ta lumshe ido tare da saurin janyesa a jikinta karya saukar mata da ƙasala Babyna ka tashi muje kayi wanka sai kaci abinci kadan huta kaga magrif taƙarato banaso kana sallah cikin gida nafiso karinga fita kana ganin mutane lumshe ido yayi saboda yanda take magana tana shafa masa ciki a hankali harzuwa ƙasan mararsa bubbuga kumatunsa tayi saboda karya yi mata bacci a kirji kuma ba ƙaramin aekinsa bane yin haka, Dan Allah HAJIYA kibari nadan huta bata bari ya ƙarasa bah tace ssshhhh banason rigima da yawa tashi maza kasan gobe ALHAJI zai sauka a gari gwara nadan shirya masa koya ka gani kicin kicin yayi da ransa harda turo baki yana magana ƙasa ƙasa sakin baki HAJIYA KARIMA tayi tana kallon sa cike da sha'awa tana cewa Hana Haba shalelena yaufa sai ka gaji ranar kace ba yau nace zai dawo bah sai gobe tana maganar tana shafa kansa shi kuma tun da yayi maganar ya kama nonon ta ɗaya ya jefa cikin bakin sa yana sha kamar wani dan yayenda yasan dadin nono......



INA ƘARA TUNATAR DAKU CEWA WANNAN LITTAFI NA KUƊI NE AKAN NAIRA 300 KACAL KUMA BA'A DOLI SAI RAI NASO IDAN KINSAN BAZAKI TSAYA KI FAHIMCI MAI AKE NUFIN DA LITTAFIN BA KARKI KARANTA KOKUMA KARKI SIYA

WANNAN KARONMA AKWAI FREE SUBSCRIPTION KARKU MANTA COMENT KAWAI NAKE BUQATANA DOMIN SHINE JINDADINMU✍🏻

GROUP LINK👇🏻👇🏻

https://chat.whatsapp.com/IduG4o88ZqIHmN1bZ7UDpi 08143322386

#Share
Fisabilillah🙏🏻
💪🏻 *MABUQACI* { *THE NEEDER*}💪🏻

Marubuciyar
WANI UBA
ACIYAU ACIGOBE +18
And now👇🏻
MABUQACI +18

FREE PAGE 3️⃣➡️4️⃣

Dasunan Allah mai rahama mai jinƙai
Inayiwa kowa fatan alkhairi da fatan gamawa da duniya lafiya Ban rubuta wannan littafi ba dan naci zarafin wani ko wata ba saidan nakawowa mata mafita masu fama da maza masu yawan BUQATA.

WANNAN LITTAFI NA KUƊI NE AKAN NAIRA ₦300 KACAL👌🏻IDAN KINSAN DANKI ZAGENI KODAN KI TURAWA WASU SU ZAGENI ZAKI SIYA LITTAFINA NA HUTAR DAKE KI AJIYE KUƊINKI KISIYA KULI _KULI KICI KO KISIYA DADDAWA KISA A MIYA😁

DOMIN SIYAN WANNAN LITTAFI KIYI JOINING WANNAN GROUP LINK 👇🏻
https://chat.whatsapp.com/IduG4o88ZqIHmN1bZ7UDpi 08143322386

Sosai ta barsa yasa son ransa saida taji nipple din nayi mata zafi zafi kafin a hankali ta zare su daga cikin bakin sa tana kallon yanda kan nonon yayi ja, wannan yaron akwai jarabar son nono kamar wanda baisha nono bah dayana ƙaramin duka tayin wannan maganar ne acikin zuciyar ta sai kuma ta saki murmushi haɗe da miƙewa tsaye ta nufi ɗakin da ke facing dinta daga ganin alamu ɗakin kwanciya ne binda nayi da kallon saboda yanda ta miƙe Bako kunya tsirara tanufi ɗakin duwawunta sai rawa suke yi suna wani shaning kamar ta shafa masu man_ƙuli 😂 da sauri nabi bayanta karta mayar da ƙofa ta rufe batare dana shigaba amma ga mamaki na sai naga tabar itama ƙofar a buge hanga ham 😵‍💫 toilet ta nufah ta kwashe almost 1hrs kafin ta fito amma tun a toilet din Nagano wannan matar ba ƙaramar yar ƙalisa bace saboda yanda take murzawa jikin soap kala kala kuma masu shegen kamshi tana fitowa tayi kan mirror nanfah hankali ya dawo kanta saboda yanda mirror yake cike da turaruka kala kala masu tsada dakuma designs sosai domin ni bantaba ganin wani turareba sai a gun, nan ta shiga murzawa jikinta su ta shafa turare ya kai kala 20 duka a jikinta🤔baki na saki ina kallonta saboda nidai gaba ɗaya rayuwa ta ban taɓa ajiye turare kala 20 lokaci ɗaya bah, Sam banyi tunanin wannan turarukan data harhaɗa ta shafawa jikinta suyi kamshi ba amma sainaji gaba ɗakin ya koma aljannar duniya saboda kamshi ga kuma sanyin AC dake sauka Sam bata wani ɓata lokaci bah gurin sakaya domin wata arniyar riga ce ta dauko dinkin material daya sha stones tako insha harna kasa bambance maku stones din a jikin material din suke ko kuwa telane ya zauna ya saka su sosai kalar material din ta fito mata da kalar fatarta ta tsantsan yan hutu kuma yan gayu yan duniya dasuka san duniya ciki da wajenta

Cikin tafiya ta ƙasata da isa da nuna izza da mulki ta fito daga cikin dakin ta nufo falon fuskar ta dauke da murmushi tayi kyau sosai kamshinta ne ya isarwa  DAUDA kafinma ta ƙaraso kamar wawa haka yabita da ido yana kallo jiyake kamar ya tashi ya rungumeta yata yimata kiss tako ina harta ƙaraso dafff dashi basan ta ƙarasofah sai da ta shafa fuskarsa haɗe dacewa babyn mikake tunanin saida ya wani shagwabe fuska kafin yace bake bace kika wani tashi kika barni anan, ae kamata yayi kitasheni mushiga wanka tare saida tadan kama cheeks dinsa ta jijjiga kafin tace amma soory baby yanzu dai tashi kaje kayi wanka sai mushiga kitchen tana magana tana kashe masa ido ɗaya cike dajin dadi ya tashi ya shiga wani different ɗaki yayi wanka dogone Shiba fariba Shiba baƙiba wankan tarwaɗane amma gaskiya kyakkyawa ne na ajin kashe yanada mayan ƙasusuwa daga ganin sa kaga namiji mai yawan motsa jiki gashi dai da fuskar yara amma jikin sa Sam baya kama dana yara. Shima toilet ya faɗa ya tsala wankansa ya fito sai kamshi yake zubawa kamar wanda yayi wanka da madarar turare sakin baki nayi sosai ina kallon ɗakin nasa komi dake dakin tsaff tsaff gwanin sha'awa, komi dake dakin  blue da fari tundaga kan paity harzuwa labulaiyan dakin gaskiya dakin ya hadu kamar ka sace cabinet yanufa ya buɗe hmmm wata aljannar duniya kuma saboda cabinet din da thumb_print take aeki yana sa yatsunsa guda biyar nan take cabinet din ta buɗe ya dauko  riga mai hannun vest da wando three quarters sky blue sosai kayan sukamai kyau ya fito kamar black American kalar wadannan da kana ganin fatar su kasan ta yan hutuce 😍a gurguje ya shirya yafito yashige masallaci sbd tune anfara kiraye kirayen sallar magrifSaida taga fitar sa kafin tasamu natsuwa ta nemi guri ta zauna tana sauke ajiyar zuciya a hankali tace DAUDA fah yaro ne dudu du shekaransa 23yrs Amma yake da wannan ƙarfin kamar doki hmmm Allah mai iko shekara ta 25yrs da auren ALHAJI SUFIYANU amma bai taɓa mintuna talatin yana saduwa dani bah amma ga dan ƙaramin yaro yana awa uku a kaina kuma inajin dadi, KAICONA 🥹idonta cike da hawaye da zallar dana sanin fara zina a rayuwarsa nan take jikinta yayi sanyi duk taji babu dadi, tashi tayi ta gabatar da sallar magrif tayi addu'o'i tare da neman tsira dakuma gafarar ubangiji madaukaki,
Allah ubangiji ya tsare mu da aekata zina Allah ubangiji ya kare mana yayanmu da jikokinmu da kannanmu da yayunmu daga aekata zina Allah yayi mana tsari da ita Ameen 🤲🏻

tashi tayi ta ƙara gyara jikinta tsaf tsaf kamar batayi kuka bah tashiga kitchen ta dan sarrafa masu abincin da zasuci sbd yau bata sha'awar abincin restaurant gas ta fara kunna wa ta daura ruwan zafi tasa salt kadan a ciki tashiga gyara kayan miya cikin natsuwa komi takeyi a hankali cikin sanyin jiki.Albasa tayi chopping da tarugu da tattasai da green pepper tawankesu da gishiri ta zubasu a ƙwalanda ta koma kan ruwan zafinta daidai sun tafasa ta ruba mai kadan a cikin ruwan ta dauko taliya ta zuba ta kunna ɗaya gas din ta daura dama ta zuba garlic da albasa da ginger cikin dan ƙanƙanin lokacin ta haɗa tayi da vagetable soup nan take gidan gaba ɗaya ya ƙamsashe da daddaɗan kamshi abincin ta, shi kuwa DAUDA gaba ɗaya jiyayi babu daɗi shiyasa ma dayafita sallar magrif bai dawo gidan bah ya jira saida yayi ISHA'I koda ya dawo ma baiwani bi ta kanta bah saboda yasan doli zata ne mesa yaci abinci amma yaji shiru har guraren 10 o'clock shiru shiru batazo bah Hakan yasa ya miƙe yanufo palon amma ga mamakinsa yaga wayam direct ɗakin ta ya shiga amma sai yaga already harta kwanta hmmm yace a zuciyarsa tare da cewa wallahi baki isa ba dai dakika dandanamin zuma a baki bah wlh sai naci zan kwanta direct kanta yayi yana wani lashe baki kamar karenda yaga danyen nama Baiyi wata wata bah ya fara raba kansa da kayanda ke jikinsa har jikinsa ke rawa yayi kanta ga dan ga dan yana ƙarewa duwawunta kallon da nonuwanta kallonsu kawai yayi yaji burarsa ta miƙe kamar sanda hartana ɗigar da ruwa, a hankali ya fara goga mata ita a girjinta yana shafa fuskarta a hankali yana cewa HAJIYATA uhmmm ta amsa masa alamun tana jinsa aekuwa ya wani damqo duwawunta yana matsasu yana bala'in son duwawun HAJIYA da nonuwanta a hankali ta tashi zaune ba tare data kunna hasken ɗakinba tayi kneel down a gabansa da sauri yasa hannu ya kunna hasken ɗakin sbd yaga cikin idanunta hannu tasa ta ƙama zabgegiyar burarsa itama tana kallonsa harda wani lumshe ido dena kallonsa tayi Takoma kallon burar yanda take wani huci ga wata jijiya doguwa data taso akan burar ba tayi wata wata bah tafara mulmula masa golaye aekuwa nan take jikin DAUDA ya kama rawa ganin haka HAJIYA KARIMA ta jinginar dashi jikin gado taci gaba da wasa da burar babu abunda DAUDA keyi sai hhmmmmmmmm hahhhahhhhh washhhhhh wani dadi yakeji ga wasu ruwa da burarsa ke fitarwa gashi taji ta dena shamasa burar aekuwa da ƙarfi yasa hannu ya zanyota kan gadon ya hau samanta yawani caka mata ita da iya karfinsa saida HAJIYA KARIMA ta riƙe zani gadon yanda taji wani zafi haɗe dawani dan karan dadi wanda ta rasa inane ya taɓo mata taji wannan dadin yana gama shigarta yafara buga mata gwatso kamar ana yaƙi sai hahhhahhhhh dadi kacini sosai shikuwa DAUDA abun mamaki ma yabasa saboda yana caccakarta ne cike da mugunta amma ga mamakinsa sai yaji ta ɓige da kukan dadi aekuwa Shima ya bada kai bori ya hau ya ƙara dagewa yana caccakarta yana sumbatar nonuwanta ya tsotsi wannan ya saki ya ƙama wannan saida suka kwashe tsawon awa 1hrs kafin DAUDA yafara nuna alamun kawowa aekuwa da sauri HAJIYA KARIMA ta ƙara matse burarsa yafara ihu yana fadin wayoo dadi hahhhahhhhh washhhhhh uhmmm mm zaki kasheni da dadi nan take yafara tsiyaye mata ruwan maniyinsa saida suka kwashi mintuna sama da shan biyar suna hutawa kafin ta tashi anan kan gadon ta buga masa goho yazura mata bura yana cafko nonuwanta ta ƙasa sai ihun dadi yake yana bazan barki bah yau saina cinyeki bazan rage wancan tsohon komibah wayoo oohhhhhhhhh asssshhhhhh aekuwa HAJIYA ta ƙara baje masa duwaiwai sbd yanzu tafara jin dadin sex din babu abunda kake ji sai ɓasssss ɓasssss ƙarar duwawu haka DAUDA ya ƙara kawowa ya koma ya kwanta a bayanta, HAJIYA KARIMA kuwa koh oho aekuwa ganin alamun gaji a tattare dashi yasa da sauri tayi wuff ta tashi tare da shewa ya kwanta ta hau samansa haka kuwa akayi DAUDA ya kwanta HAJIYA KARIMA ta hau sama tana masa gwatso amma kamar burar Nason kwanciya ita kuwa Sam bataso haka bah aekuwa cikin son sa ya hasala tace kenan kai ma ka fara gaji kamar ubanka kazama rangon namiji
Aekuwa cikin zafin nama ya kifar da ita kamar wata sa'arsa yabawa duwawunta tassss tassss kafin ya caka mata bura saida ta saki wani ihu wanda na tabbata mai gadima doli yaji wannan ihun ya fara buga mata gwatso saida ya kwashi mintuna talatin kafin HAJIYA KARIMA ta fara kururuwar dadi amma yaƙidena haƙarta saida ta fara rigonsa tana haɗashi da iyayensa yadena ta gaji amma kamar tana ƙara zugashi saida yayi mata lalass kafin ya tashi ya tsare burarsa ya shige toilet saida ya tsaftace jikinsa kafin ya fito ya kamata itama ta gyara jikinta harda shiga ruwan zafi sai lokacin ya nemi abincin sa ta gaya masa inda yake yaje yaci harta fara bacci koda ya dawo amma tashi yana tsotsar nononta tsutt tsutt tsuf yana wani matsasu kamar mai ƙoƙarin janyo ruwan nono banza tayi dashi aekuwa bacci yayi gaba dashi sai sauke ajiyar zuciya yake saida ta shafa kansa haɗe da sumarsa kafin ta janye nononta daga cikin bakin sa ta jiuya masa baya itama nan take bacci mai daɗi yayi gaba da ita

Asubar fari abunda taji yana ƙoƙarin yi ya tasheta daga bacci amma ina yayi nisa bayajin kira ƙafarta ɗaya ya dage ya tura kanta karkashin gindin ta yana tsotsa yana zuƙo Ruwanda suka fara fitowa kamar wani maye harda sauke ajiyar zuciya daɗi taji ya fara kaimata aekuwa tasa hannunta ta ɗanna kansa shi kuwa kamar jira yake ya kama belinta da dasashinsa ya wani danna da ƙarfi wani ihu ta saki jikinta ta ƙyarma kamar maijin sanyi yana ganin haka yasan kawowa zatayi da sauri ya cire bakin sa a gun ya fara yimata goge da burarsa sai yayi kamar sai shiga saiya fitar haka ya ringa yimata saida yaga ta fara kuka kafin ya ɗaga ƙafarta ɗaya ya daura akan kafaɗar ya saita burarsa ya buga mata gwatso saida suka dauke wuta gaba ɗaya su na yan seconds kafin yaci gaba da caccakarta saida ya jima yana cinta kafin gaba ɗayansu suka kawo ruwa lokaci guda suka zube suna maida munfashi alamun sunyi aekin ƙarfi Saida suka huta sosai kafin suka tashi sukayi wanka suka gabatar da sallar asuba da rana ƙiriƙiri tana kallonsu suna kallon nan ta zauna tayi masa list din abunda take buƙata na kayan amfani saboda a ranar ALHAJI SUFIYANU zai sauka ƙasa Nigeria bayan tafiyarda yayi na tsawon watanni sama da uku, Saida ya fita tasamu ta ƙara gyara jikinta ta kira masu aekinta tace sudawo bakin aekinsu saboda ALHAJI zai dawo tunda ALHAJI SUFIYANU yayi tafiya HAJIYA KARIMA ta kama masu aekinta duka ta koresu tare da tabbatar musu zata nemesu kuma zata ci gaba da biyan su salary dinsu aekuwa sunata murna nan duk suka watse aka barta daga ita sai DAUDA a cikin gida shiyasa sukecin karensu bbu babbaka ☹️...........



INA ƘARA TUNATAR DAKU CEWA WANNAN LITTAFI NA KUƊI NE AKAN NAIRA 300 KACAL KUMA BA'A DOLI SAI RAI NASO IDAN KINSAN BAZAKI TSAYA KI FAHIMCI MAI AKE NUFI DA LITTAFIN BA KARKI KARANTA KO KUMA KARKI SIYA

WANNAN KARONMA AKWAI FREE SUBSCRIPTION KARKU MANTA COMMENT KAWAI NAKE BUQATA DOMIN SHINE JINDADIN MARUBUTA ✍🏻

GROUP LINK 👇🏻👇🏻

https://chat.whatsapp.com/IduG4o88ZqIHmN1bZ7UDpi 08143322386

#share
Fisabilillah
💪🏻 *MABUQACI* { *THE NEEDER*}💪🏻

Marubuciyar
WANI UBA
ACIYAU ACIGOBE +18
And now👇🏻
MABUQACI +18

FREE PAGE 5️⃣➡️6️⃣

Dasunan Allah mai rahama mai jinƙai
Inayiwa kowa fatan alkhairi da fatan gamawa da duniya lafiya Ban rubuta wannan littafi ba dan naci zarafin wani ko wata ba saidan nakawowa mata mafita masu fama da maza masu yawan BUQATA.

WANNAN LITTAFI NA KUƊI NE AKAN NAIRA ₦300 KACAL👌🏻IDAN KINSAN DANKI ZAGENI KODAN KI TURAWA WASU SU ZAGENI ZAKI SIYA LITTAFINA NA HUTAR DAKE KI AJIYE KUƊINKI KISIYA KULI _KULI KICI KO KISIYA DADDAWA KISA A MIYA😁

DOMIN SIYAN WANNAN LITTAFI KIYI JOINING WANNAN GROUP LINK 👇🏻
https://chat.whatsapp.com/IduG4o88ZqIHmN1bZ7UDpi 08143322386


Yaukam da akasan ALHAJI zai dawo aka kira ma'aikata sudawo bakin aekinsu, nan take aka shiga gyaran gida aka gyara flowers sosai masu aekin abinci kuma suka shiga aeki abinci kamar za'ayi baki goma domin sunyi abinci kala kala fiye da kala biyar HAJIYA KARIMA kuwa zagasu kawai takeyi tana dubawa inda baayi daidai bah tace a gyara. Sai guraren 4:30 komi ya kamala tashiga turare gidanta ciki da waje tasamu guri a 1siter ta hakince tana latsa wayar ta group din MANYAN MATA ta shiga na MAMAN EKRAM inda ake tattaunawa akan matsalolin auratayya da kuma kwanciyar aure bata wani jima a group dinba taji horn din motar ALHAJI aekuwa tashiga gyara rigarda ke jikinta tana wani janyo ta ƙasa saboda breast dinta sufito, ƙarar door bell yasa ta tashi ta buɗe yana shigowa tabashi wani kiss a kumatu tana wani liƙe masa a jiki tana goga masa nonuwanta dasuka bultso ta saman riga hannu yasa ya riƙo waist dinta yasa harshe ya lashi lip din ta tare da sakar mata hot kiss a baki yayi sauri raba jikinsu saboda yasan basu kadai bane a gidan kartasa yaji kunya saida ta cinno baki kamar wata yar shekara 20yrs kafin ta karbi jakar hannunsa tana dariya hannu yasa yarikota suka nufi ɗakinsa DAUDA dake laɓe a bakin ƙofa yayi sauri ya shige ɗakinsa karsu gansa yana maijin haushen. Kawon nasa jiyake kamar ya shaƙesa ya mutu shi kuma yaci gaba da rayuwa tare da HAJIYA sosai yake jin kishinta gashi dan kiss dinda yaga tana yiwa Alhaji yaji inama shine take yimawa gashi sai wani goga masa nonuwa take amma shi koya dan matsasu daga ganin alamuma ƙaiƙayi suke yimata saida yaja dan guntun tsaki kafin yashige ɗaki, HAJIYA KARIMA kuwa suna shiga ɗaki ta fara raba Alhaji da kayan jikinsa tanayi tana shafa jikinsa amma kamar tana shafa dutse saboda babu wani reaction da yake nunawa amma duk da haka baisa ta dena abunda take yi masa bahWanka tayi masa ta shiryasa kamar wani ƙaramin yaro ga wani so da take yi masa amma abunda ke damunta shine yanda gabansa yake dan tsito kamar na ƙaramin yaro gashi data fara romance dinsa yafara ihun kawowa amma haka take hakurin zama dashi saboda tana samun biyan buƙata gurin dan ƙanansa DAUDA, Saida yayo sallar isha'i suka shigo shida DAUDA suna tafe suna taɓa fira yana tambayarsa yana yin aekinda ya barmasa. Suna shigowa idon DAUDA ya sauka kan nonuwan HAJIYA KARIMA datasha riga da skirt sun yimata mugun kyau sun fito da surar jikinta sosai DAUDA jiyake kamar yaje ya rungumeta yayita sumbatar ta.

Amma wannan mutumen yazo zai takura masa ya hanasa jin dadi DAUDA DAUDA DAUDA alhaji ya kira da ƙarfi cikin firgici ya amsa da na'am Abba 🤔mikake tunani meke damunka baka da lafiya ne ALHAJI ya jerowa DAUDA tambayoyi cikin damuwa da nuna kulawa saida ya shafa kansa kafin yace Abba bakomi, dauke kai HAJIYA KARIMA tayi saboda sarai ta san Miyake tunani yau zai kwana shi kadai, cikin kulawa ita tace zo zauna kaci abinci kaji dan albarka tana magana tana zuba masu abinci tuwon dawane dayaji kanwa da miyar kuɓewa ɗanya sai kamshin man shanu ke tashi bai Musa mataba yaje ya zauna haka Shima ALHAJI sunaci suna fira jefi jefi ALHAJI ne ya fara tashi yana cewa HAJIYA kisameni a ɗaki ki ƙarbowa danki tsarabarsa yana magana yana tafiya wani mugun dadi DAUDA yaji ganin ALHAJI ya tashi dama shi abunda yake jira kenan aekuwa bai ankara ba yaga HAJIYA tana kwashe kaya karaf yayi ya riƙe mata hannu yana wani ƙarshe mata ido ɗaya da sauri ta fisge hannunta tana faɗin miye haka DAUDA bazaka iya hakuri kwana biyu bah ba fa wani jimawa zai yi a garibah Hmmmm yace yana wani cije lips dinsa na ƙasa yana kuma ƙoƙarin kai hannunsa cikin rigar ta da sauri ta buge masa hannu tana cewa aeka jirani naje gunsa nadawo koh lumshe ido yayi ya buɗe saboda yafara hango kalar gwatson da zai yi mata ta manta da wancan tsohon da kwata kwata basu dacewa, wucewa tayi ta barsa anan tsaye kamar andasa bishiya sai lumshe ido yake yana bin kamshin turarenta yasan shikenan yau bazaisha nono bah tunda wancan tsohon ya dawo gaskiya doli ya nemawa kansa mafita ya nemi budurwar da zai ringa rage zafi koda bayacin gindin ta amma gaskiya bazan iya barinki bah HAJIYATA ceke kuma nikadai batare da kowa ba yana magana yana nufar ɗakinsa yana shiga ya maido ƙofa ya rufe ya rage kayan jikinsa dagashi sai vest da gajeren wando ya haye gado ya kwanta rairan tare dayi pillow da hannuwa sa duka biyu

Tana shiga ɗakin Alhajin tafara wata karai raya duk da ta san ba wani attention zai bata bah amma tana yine dan taga bata tauye masa hakkinsa na auratayya bah amma Sam Alhaji hankali bayama gunta yana kan system dinsa dayasa a gaba ga kuma calculator a gefensa dan ƙaramin tsaki ta saki kafin taje ta zauna akan cinyarsa tana ƙoƙarin rufe masa system ya riƙe mata hannu yana Haba HAJIYA waike bakya gajine Haba Haba ɗazun nan fah munyi a gurin wanka sagalo tayi da baki tana kallon sa saboda ita dai tasan ɗazu shine tabiyama buƙata amma ita haryanzu bata sakubah domin nonuwanta wani tsam tsam suke yimata cikin ranta taji datasan haka zai yimata da wlh ta biyewa DAUDA ya sosa mata, kumatunta ya shafa ganin yanda take kallonsa am so sorry dear kinga aeki yayimin yawa next week ma zan koma Korea saboda wasu kaya Dana siya ba'a kawomin subah, yanzu kije ga akwati can duka ka yanki ne a ciki ɗayan kuma na DAUDA ne kibasa Shima yaci da hakuri wallahi ba haka naso bah duka wannan maganar da yake HAJIYA KARIMA kallonsa kawai takeyi jitake kamar ta kurma ihu sbd yanda take jin zuciyar ta nayi mata zafi tashi tayi a fusace zata bar ɗakin da sauri ya riƙo hannunta yana kin hakuri dear ba yanda ta iya doli ta ɗaga masa kai alamar Ehh ta dauki akwatunan tabar ɗakin direct ɗakinta tashiga ta watso ruwa daga ita sai towle ta dauko waya ta danƙarawa DAUDA kira ringing biyu ya ɗaga kawai ce mai tayi yazo bata jira mizai cewa bah ta kashiye wayar ta Shima bai wani damubah ya tashi ya zura jallabiya yabar ɗaki tare dasamasa key kar azo neman sa

Kan stool din gaban dressing mirror dinta ya taddata zaune tayi tagumi a hankali DAUDA ya duka yana cewa menene HAJIYATA? Sosai ya hango tsantsar damuwa dakuma sha'awa a cikin fuskanta amma sai ya fuske karya kasance kollon shike nuna jarabarsa a kanta faɗawa tayi jikinsa ta fashe da kuka tama kasa magana cikin kulawa ya fara rarrashinta yana shafa bayanta towel din jikinta ya kwance yayi ƙasa wani kyayykyawan hugg ya bata sbd yanda yaji nipple dinta sun tashi sosai alamar ƙaiƙayi suke yimata daukar ta tayi cak ya daura akan gado wayoo yafaɗi da dan ƙarfi baby kayan ɗadi daidai lokacin da idonsa suka sauka akan nonuwanta da tsabar jaraba suka sa suka kumbura kan ya ƙara mulmulewa,ƙarasa janye towel din yayi dama batasa komibah a jikinta wani lumfashi ya saki yafara lasar fatar nononta yana lailaya matasu
Aekuwa nan take HAJIYA KARIMA taji ta manta dakomi tanajin wata wutar sha'awa  na ruruwa a zuciyata
Da sauri takai hannu kan burarsa ta hau shafawa tana wani nishi tana daɗa banƙaro masa ƙirjinta aekuwa yama dena lasa ya cakumi ɗaya ya jefa baki ya hau tsotsa yanayi yana dan taune kan nonon yana mata cizo mai tada tsigar jiki wani kukan daɗi HAJIYA ta fashe dashi haɗe da nishi maisa sabon shiga cin gindi kawowa
Burarsa ta cafka saida ya zaki kan nononta yace ashshhhhhhhhsahhh wasu ruwa taji suna sauka a ciki masu ɗimi Baiyi wata wata bah ya janyo tayi kamar tayi goho ya kamo bindinsa ya saita cikin farjinta mai yauƙi da ruwan daɗi a hankali ya bara dannawa yana jujjuya burar tanashiga a hankali wani daɗi HAJIYA KARIMA taji yana kaimata taji ya cika ta dam, amma still kutsowa ciki yake aekuwa ta buɗe masa ƙafa sosai yanda zai ji daɗi saida ya gama shiga baki ɗaya kafin ta saki jikinta aekuwa yana jin ta saki jikinta ya dannata ciki da ƙarfi taje ta caki tsuliyar dadin ta ɓurum kakeji aekuwa da sauri ta danno kwankwasonsa jikinta qirjinsu ya haɗe guri ɗaya a hankali ya fara motsa duwawunsa yina zaro burarsa yana daɗa dannata ciki HAJIYA KARIMA kallon kawai takeyi tanajin datasani shita aura tun farkoh amma dan Adam bai san gaibuba wani kukan daɗi ta saki DAUDA baisan lokacin da ya haɗe bakinsu bah yana zura harshensa yina mata wata zazzafan sumbata abun saiya bayar da citta yana kissing dinta yana caccakarta gaba ɗaya suka fita daga hayyacinsu wayoo HAJIYATA daɗi shuuuuush ahhhhh shhhhhh HAJIYA kuwa jin burarsa take tana wani watsalwatsal kamar maciji gashi kan nonuwanta ya tattare ya ciure sun tsuke sunyi tsini suna sukar masa qirji shi kuwa sai ƙara rudewa yake yana zuba mata bura da sambatu kala kala saida suka Dade a haka kafin ya kawo amma ita Sam bata kawobah dokin wuyanta yashiga lashewa yana kissing dinta, a hankali HAJIYA

Ta tashi ta hau kansa ta saita gindinta daidai fuskarsa ita kuma burarsa na daidai bakinta tafara tsotsar ruwan tana lashewa tana mulmula 'ya' ya golayensa Shima baiyi wata watabah ya kai bakin sa akan Belinta yana sa hannunsa yana lakato ruwan dadinta danasa dasuka haɗe guri ɗaya suka bada wani madarar dadi a hankali ta jiuyo da jikinta ta tale kafafunta ta kama 🍌ta saita ƙasanta tashiga lumm har ruwan dadinta na ƙoƙarin dawo da burar amma DAUDA yayi saurin riƙo waist dinta, akan cinyoyinsa tana mayar da lumfashi tare da lashe hannunta data lakato ruwan dadinsu aekuwa HAJIYA taji burar DAUDA na wutsilniya rankwaɓowa tayi jikinsa tana tsotsar nipple dinsa Shima ya soma ɗago duwawukansa yana ɗagawa yana saukewa alamun ta fara yi masa gwatso kenan aekuwa HAJIYA ta fara tsalle akasan wani ihun DAUDA ya saki ausshhhh baby wayooo daɗi zan mutu kinada dadi ruwan gindinki basa ƙarewa kullum ƙaruwa sukeyi wayooo burata ta maƙale HAJIYA KARIMA ganin kamar DAUDA zai tona masu asiri tunda ALHAJI na gida, Hakan yasa taɗan kwanto jikinsa kuma tarage tsallenda datake aekuwa yashiga kokawa da nonuwan yana cafkowa suna zillewa kamar tana yima kwalele saida HAJIYA tayi 30minute kafin tadan tsaya hutawa shi kuma ya zura hannunsa yana ƙwaƙulo Belinta yana murzata yana lailayawa aekuwa HAJIYA taji kamar ya tayar da ita daga baccin daɗin da tasoma aekuwa taci gaba da tsalle nonuwanta na kallon suna tsalle gashi sun ciccika sunyi luhu luhu dashi can kamar 1hrs suka fara gurnanin daɗi suka kawo lokacin ɗaya Ajiyar zuciya suka shiga sauke kafin DAUDA ya mirgino yana ƙoƙarin kama nononta ya kai baki tayi wufff ta miƙe tsaye haɗe da cewa oya tashi kaje ɗakinka banason Alhaji yasan da kwai wani abu a tsakanin wani dan iskan murmushi yayi na gefen baki yana takowa zuwa inda take wufff tayi tashige bayi amma kafin ta rufo ƙofar shiga ya riga daya shigo shiya mayar da ƙofar ya rufe tare da mannata jikin ƙofa ya rarumi nononta ɗaya ya kai baki tare da cafkar ɗaya yana mulmulawa wata naunauyanar ajiyar zuciya suka sauke duka su biyu saboda tsaraba babu abunda ke tashi a toilet din sai ƙarar tsotsar nono tsut tsutt tsuttt ita kuma sai faman shafa sumarsa data fara fitowa take. A hankali DAUDA yayi ƙasa da hannunsa yashiga shafa gindinta yana saka Belinta tsakiyar yatsunsa guda biyu sai banƙaro qirji take tana Ashhhh dadi karka dena ƙaiƙayi yake yimin ka sosa min da sauri tana magana tana ƙasa danna hannunsa cikin gindinta dayayi shaɓe shaɓe da ruwa kamar bayanzu yagama cinta bah a hankali ya kama burarsa data ƙara zama gudar zabgejiya kamar muciya ya ɗaga ƙafarta ɗaya ya caka mata bura wayoooo nashiga uku dadi zai ƙasheni ta faɗa da iya ƙarfinta shi kuwa koh jinta bayayi saboda wani Arnan daɗi da yake ji har cikin kwanyarsa issshhhhh Ahhhhhhhhhhhh oushhhhhhhh kawai yake cewa yana ƙara zungura mata bura kamar ba gobe jikinsa na rawa ya zare burarsa yayi sauki jiuyar da ita ta dafa bango yasa hannu biyu yana buɗe duwawunta yana zura harshensa a ciki wata ƙara ta saki tare da ciki hannunta da nononta ɗaya shi kuwa DAUDA jin tayi kalar wannan ƙarar yasa da sauri ya tashi ya danna mata burarsa yana Oushhhhhhhh baby gindin ruwa ga garɗi wayoooo inajin sugar na matsale ciki gaba da bani gindi Nikuma ina baki bura saida suka kwashe 1hrs a toilet kafin suka fito tsaf tsaf dasu lokacin karfe 4:30 na dare Bako kunya ya kwashi jallabiyarsa ya bar ɗakin fuskarsa cike da farin ciki alamun yasamu abunda yake so........


INAYIWA KOWA BARKA DA ZUWA DA FATAN ANYI SALLAH LAFIYA ALLAH UBANGIJI YA KARƁI IBADUNMU YASA KUMA YAZAMO SANADIYAR SHIGARMU ALJANNA



WANNAN LITTAFI NA KUƊI KAMAR YADDA KUKA JI NA FAƊA ₦300 KUƊI SA KUMA PART ONE & TWO NE LABARI NE MAI DOGON ZANGO DAYA KUNSHI GIDA JE DABAN DABAN

DANA KAI PAGE 11&12 ZAN GAMA FREE PAGES
ZAKI BIYA TA WANNAN
KIYI  ƘOƘARI KI BIYA KAFIN NA GAMA FREE PAGES DOMIN BAYAN FREE PAGES ZAI KOMA ₦400

ACCOUNT NUMBER 👇🏻
3174468393 FIRST BANK
UMAR RAIHANATU YUSUF

BA ACCOUNT NUMBER ƊINA BACE IDAN KIKA TURO KI TABBATA KIN TURO SHAIDAR BIYANKI TA WANNAN NUMBER 👇🏻
08143322386
IDAN KUMA KATIN KIRANE WATO MTN ZAKI TURO TA WANNAN NUMBER 08143322386 SHIMA NA ₦300

ALLAH YA BAKU IKON BIYA ASHA KARATU LAFIYA✍🏻✨

INA ƘARA TUNATAR DAKU CEWA WANNAN LITTAFI NA KUƊI NE AKAN NAIRA ₦300 KACAL KUMA BA'A DOLI SAI RAI NASO IDAN KINSAN BAZAKI TSAYA KI FAHIMCI MAI AKE NUFI DA LITTAFIN BA KARKI KARANTA KO KUMA KARKI SIYA

WANNAN KARONMA AKWAI FREE SUBSCRIPTION KARKU MANTA COMMENT KAWAI NAKE BUQATA DOMIN SHINE JINDADIN MARUBUTA ✍🏻

GROUP LINK 👇🏻👇🏻

https://chat.whatsapp.com/IduG4o88ZqIHmN1bZ7UDpi

#share
Fisabilillah
💪🏻 *MABUQACI* { *THE NEEDER*}💪🏻

Marubuciyar
WANI UBA
ACIYAU ACIGOBE +18
And now👇🏻
MABUQACI +18

FREE PAGE 7️⃣➡️8️⃣

Dasunan Allah mai rahama mai jinƙai
Inayiwa kowa fatan alkhairi da fatan gamawa da duniya lafiya Ban rubuta wannan littafi ba dan naci zarafin wani ko wata ba saidan nakawowa mata mafita masu fama da maza masu yawan BUQATA.

WANNAN LITTAFI NA KUƊI NE AKAN NAIRA ₦300 KACAL👌🏻IDAN KINSAN DANKI ZAGENI KODAN KI TURAWA WASU SU ZAGENI ZAKI SIYA LITTAFINA NA HUTAR DAKE KI AJIYE KUƊINKI KISIYA KULI _KULI KICI KO KISIYA DADDAWA KISA A MIYA😁

DOMIN SIYAN WANNAN LITTAFI KIYI JOINING WANNAN GROUP LINK 👇🏻
https://chat.whatsapp.com/IduG4o88ZqIHmN1bZ7UDpi 08143322386


Yau gaba ɗaya jin jikinta take some How some How Kamar ba jikinta bah gashi yau Saturday tanada class da aka bata na musamman domin koyar dasu ga kuma nata karatun kafin 9:00 o'clock ya kamata tabar gida ita da sauran yaran gidan yanzu kuma 7:00 ajiyar zuciya ta sauke ta tashi ta faɗa toilet bata wani jimabah ta fito fitowarta keda wuta koh mai bata shafaba YA MAHBUB ya faɗo dakin wani buga zuciyar tayi saida tasa hannunta akan daidai saitin zuciyar shikuwa baikobi ta kanta bah ko kallon inda take zaune akan stool baiyibah sai tambaya daya jefo mata How are doing today bakinta na rawa tace Alhamdulillah good morning, bai amsa mata bah sai tashi da yayi zaune yana cewa AMEER  na gun AUNTY banaso ya shigo ya takuraki koma ya hana ki shiryawa shiyasa na barsa a gun nikuma nashigo, and inada magana dake idan kundawo gida 5:00 kisame ni a gym toh tace tana ɗagowa saboda tana mugunson da kallesa aekuwa karaf idon su suka sarƙe cikin na jiuna da sauri ta sauke nata tana rawa da gefen hijab dinta wanda fitowarta daga wanka kenan ta dauka tasa saboda batasan wazai shigobah gata da mugun jin kunyar aga jikinta takowa yayi ya ƙaraso inda take zaune yana faɗin anything wrong girgiza masa kai tayi murmushi yayi ya jiuya yabar ɗakin wata ajiyar zuciya ta sauke ganin yafita cikin zuciyar ta tace yau wace rana yazo koh hannuna bai taɓaba murmushi tayi kafin ta tashi ta shirya cikin uniform dinta Catoon colour diguwar riga sai hijab shima dogo sai ratsin maroon a hular hijab din da hannu sosai uniform din suka yimata bala'in kyau suka fitar mata da colour din jikinta tayi tsaye sai kallon jikinta takeyi tana murmushi NADIYA ce ta faɗo dakin tawani rungumeta tazagayo da hannunta har kan breast dinta da sauri MAIMUNATU ta buge mata hannu tana cewa miye haka NADIYA banaso kidena tana maganar tana daure fuska Tam! Murmushi NADIYA tayi haɗe dacewa toh nadena better ta fadi, ta dauki Jakarta tabar NADIYA a tsaye wani murmushi tayi cikin ranta tace ko banza dai na taɓa nonon ki shigiyar sai nonuwan kamar wata uwar mata nonuwanta ta Karla tayi murmushi saboda koh ita tana dasu ruguzu ruguzu shafawa tayi tace bara naje school ko zan samu mai tsotse min kuh
Bayan MAIMUNATU tabi ita ta fita MAIMUNATU na fita AMEER ya taso a guje ya rungume ta yana Umminah murmushi tayi masa ta shafa kanta tana bala'in son Yaron nan jinsa take harcikin ranta saida ta ƙara gyara masa zamansa a jikinta kafin tanemi guri a ƙasa suka zauna still yana kan jikinta kunu gyaɗa da ƙosai AUNTY ta zuba masu sbd itace kawai bata shirya bah sai yanzu shi kuma Ameer din yace ba zaici bah sai tare da Ummi haka yake kiranta yace itace Umminsa

Sama sama tasha kunun ta tashi tashiga kitchen ta haɗawa AMEER lunch box, koda tafito harsunkai parking space taja hannun Ameer suka shiga tunda suka shiga bata yiwa kowa magana bah haka itama babu wanda yayi mata magana saboda karan tsana dasuka dauka suka daura mata RABI'A ce ta fara magana shi mutun ba kowan kowa bah mota bata ubansa bah amma kullun sai an jirashi sam MAIMUNATU bata tanka mata bah sai khadeejah ce ta ƙarbe da cewa ke baki san yaran talaka wan nan bah sunfi uban kowa girman kai bah idan suka gansu cikin arziki MARYAM ce cike da bakin ciki dakuma jin haushi maganganun da suke yi tace wai miye haka Aunty RABI'A kullu bakida magana sai gorantawa MAIMUNATU ae Allah ne ke bada arziki ba mutun bah kuma kuma ba roƙa rukayi bah Allah ya bawa iyayenmu zanci ubanki MARYAM dake muke magana ne wallahi zan ɓalaki idan bakiyi shiru bah shegiya mai zubin yan ruwa, bara ki ƙarajin ina magana kisamin baki wallahi saina ƙaryaki. Ta rufe baki RABI'A itama ta dauka khadeejah barni da ita dan uwarta idan nace ubanta ae mahaifimu muka zaga uwarta zamuci yanda idan taji muna magana bazata ƙara samuna bakibah shegiya mai zubin yan ruwa mai kama da yan ruwa fari kamar na bilicin aekuwa cikin zafin nama MARYAM ta ɗaga murna wallahi ni farina bana bilicin ne bah Allah ne ya bani cikin zafin nama RABI'A ta dauke ta da mari da sauri ta dafe kuncin ta tace wallahi ban yafe bah kuma bazan... Bata ƙarasa bah MAIMUNATU ta toshe mata baki tana girgiza mata kai duk wannan abun da ake NADIYA na daga gefe batasa baki bah latsar wayarta ma takeyi. Kuma yayi daidai dasunyi parking a gate din islamiyya masha Allah 😍baki na saki ina kallon islamiyyar domin ta haɗu iya haduwa jeep din na gama parking MAIMUNATU ta fito ta janyo hannun Ameer da tunda aka mari maryam yake kuka kamar shi aka mara sai rarrashinsa takeyi amma yaki yayi shiru shiyasa ta jaza jikinta ta rungume tasan zaiyi shiru din Khadeejah na fitowa tawani bangaje ta ƙadan ya rage ta faɗi NADIYA ta riko mata hannu duka suka wuce ILIYA driver ya girgiza kai kawai yaja motar yabar gun yana jinjina hakuri kalar da MAIMUNATU cikin ransa kuma yanajin inama ruwa sa'ar kwando ne da wallahi saiya aure ta ya bata kulawa yanuna mata so da kauna da sauri yace A'uzubillahi minan shaidanin rajin kamar wanda yayi zaɓo
Saida tasa hannunta ta goge hawayen da suka tarar mata cikin ido kafin taja hannun Ameer su shiga ciki saboda tune maryam tayi zuciya da hanata magana da tayi a mota masha Allah islamiyyar ta haɗu iya haɗu kamar ba islamiyya ASASUL ISLAM shine rubuce a jikin gate din makarantar sai manyan motoci ke packing suna sauke rich kids kuma yara yan gayu sosai yaran da ake saukewa ke yowar gunta suna Ummi Ummi Ummi haka yara ke ce mata saboda Ameer yace Ummi sa ce gashi MAIMUNATU Nason yara gashi tana da farin jinin yara nan suka shiririce saida Yasanyadi ya fito yana mai kukeyi a bakin gate MAIMUNATU da sauri tace musu oya mushiga ciki duka wannan maganar da sukeyi da larabci suke yin sa Islamiyyar tanada girma sosai tasha bishiyu kala kala grapes Apple paw_paw harda bishiyun kwa kwa islamiyyar ta haɗu sosai ga sanyi da kamshin itatuwa mai sa mutun yaji ranshi fess MAIMUNATU na shigowa ta lumshe idonta ta buɗe taraka yaran duka class dinsu saboda manya sune a upstairs yara kuma a ƙasa, tana shiga class tanemi guri ta zauna gujerun na zaman mutun biyu biyu ne tana shiga har yasanyadi ya shiga saida ta gaishe sa kafin tashiga ta zauna sit mate dinta kawai tayima magana saboda maryam fushi takeyi da ita tajweed aka fara yi masu malamin yana gama karantar dasu ya basu assignment yana fita mai musu fassarar qur'ani ya shigo tafsiri kenan sosai MAIMUNATU ta mayar da hankali akan malamin tana saurarensa sosai amma cikinta mugun ciwo yake yimata ana gama tafsiri aka tashesu breakfast ta yunƙura zata tashi taji mararta ta kulle babu shiri ta koma ta zauna gaba ɗaya taji ƙafafunta sunyi mata nauyi
Wasu hawaye taji sun silalo mata da sauri tasa bayan hannunta ta goge saiga Ameer ya shigo yana shigowa class mate din MAIMUNATU suka shiga kiransa suna dan Ummi Yaron yanada bala'in kyau gashi babu ruwansa ga iya magana idan yayi magana kamar babban mutun yayi magana direct gunta yaje yana Ummina tashi muci abinci bata Musaba ta tashi ta buɗe masa plast din doyace da soyayyen kwai a ciki sai gefe daya dabino da ruwan zam zam kalar na gora dinnan da ake sayarwa gida Najeriya sai dayan gefen fruit salat zaunawa yayi yafaraci yanaci yana yimata fira yana bata labari abunda aka yi masu yau a class kai kawai take ɗaga masa amma ita kadan tasan abunda Takeji basu koma class bah saida akayi sallar zuhur, amma duka ƙarfin haline takeyi ita ƙadai tasan mitakeji 3:00 o'clock malam muktar ya shigo yace MAIMUNATU mikikeyi a class dinbar yara sunata wasa maryam zatayi magana da sauri MAIMUNATU ta miƙe tsaye tana cewa malam gani nan zuwa ina haɗa kaya nane aekuwa ta ƙara ƙular da maryam sbd sarai maryam tasan batada lafiya kuma tanajin jiki amma sai wani fuskewa take kamar lafiyarta ƙalau ƙwafa maryam tayi saida duka yan class suka jiuyo suka kalleta da sauri ta duƙar da kanta.

Tana haɗa jakarta ta dauka tayi RAUDA(aji ɗaya) nane class dinsu AMEER duk ranar Saturday daga karfe uku harzuwa karfe hudu ita ke teaching dinsu sai kuma bayan an dawo sallah la'asar saita je class din manya class din ya kunshi manya mata sosai harda matan aure a ciki wasu matan malamai ne amma kunsan shi ilimi idan Allah ya baka saiyasa adaurama girmaKuma sosai suke bata girma tana karantar dasu fiqihu ne kuma kunsan komi ba'ayi saida tsalki sosai MAIMUNATU ta iya fiqihu tayi littatafai da dama na fiqihu kuma shikaɗai ne gadon da mahaifinta ya barmata mahaifa babban malamin fiqihu ne da duniya tasan da zamansa ya wallafah littafai daban daban dasuka shafi tsalki sallah da kuma kaɗaita Allah
Sosai makarantar ke ji da MAIMUNATU saboda mace ce maison mutane mai daraja dan Adam Sam batada girman kai batada faɗa wannan abun shiyasa ta ƙara baƙin jini acikin wasu yan uwanta most especially wadanda suke gida ɗaya Sam basa ƙaunar ta kuma basa ƙaunar ganinta wasu daga ciki ji suke kamar su kashe ta kowama ya huta amma ina ta Allah bata su bah domin mace ce mai cika ido mace ce wanda kallo ɗaya zatayi wa mutun ta karance sa ciki da waje..
Tana shiga class din yara suka hau ihu suna Ummi Ummi ta larabci suka gaisheda ita itama ta mayar masu da larabci suka zazzauna kafin ta fara yi masu waƙa KOMI NAYIWA IYAYENA ANAN GIDAN DUNIYA BAZANA BIYASU BA!!
IYAYENA RAHAMA TA!! SUN INGANTA TARBIYATA!!
KU ƘALE WAWA JAKI MAI YIWA IYAYE TSAKI!!
AE WANNAN BAZAI DACE BAH HAR ABADA BAZAI DACE BAH!!

sosai yaran kejin dadin waƙar wasu daga cikinsu har cewa suke iyayen su su zo Suga Ummi dinsu ta makaranta saboda yanda kullum da kalar waƙarda take yi masu kuma mai ma'ana gashi da anyi abunda bai dace bah sai suce Umminsu ta makaranta tace babu kyau kuma mutun zai shiga wuta idan baidena bah.........


INAYIWA KOWA BARKA DA ZUWA DA FATAN ANYI SALLAH LAFIYA ALLAH UBANGIJI YA KARƁI IBADUNMU YASA KUMA YAZAMO SANADIYAR SHIGARMU ALJANNA



WANNAN LITTAFI NA KUƊI KAMAR YADDA KUKA JI NA FAƊA ₦300 KUƊI SA KUMA PART ONE & TWO NE LABARI NE MAI DOGON ZANGO DAYA KUNSHI GIDA JE DABAN DABAN

DANA KAI PAGE 11&12 ZAN GAMA FREE PAGES
ZAKI BIYA TA WANNAN
KIYI  ƘOƘARI KI BIYA KAFIN NA GAMA FREE PAGES DOMIN BAYAN FREE PAGES ZAI KOMA ₦400

ACCOUNT NUMBER 👇🏻
3174468393 FIRST BANK
UMAR RAIHANATU YUSUF

BA ACCOUNT NUMBER ƊINA BACE IDAN KIKA TURO KI TABBATA KIN TURO SHAIDAR BIYANKI TA WANNAN NUMBER 👇🏻
08143322386
IDAN KUMA KATIN KIRANE WATO MTN ZAKI TURO TA WANNAN NUMBER 08143322386 SHIMA NA ₦300

ALLAH YA BAKU IKON BIYA ASHA KARATU LAFIYA✍🏻✨


INA ƘARA TUNATAR DAKU CEWA WANNAN LITTAFI NA KUƊI NE AKAN NAIRA ₦300 KACAL KUMA BA'A DOLI SAI RAI NASO IDAN KINSAN BAZAKI TSAYA KI FAHIMCI MAI AKE NUFI DA LITTAFIN BA KARKI KARANTA KO KUMA KARKI SIYA

WANNAN KARONMA AKWAI FREE SUBSCRIPTION KARKU MANTA COMMENT KAWAI NAKE BUQATA DOMIN SHINE JINDADIN MARUBUTA ✍🏻

GROUP LINK 👇🏻👇🏻

https://chat.whatsapp.com/IduG4o88ZqIHmN1bZ7UDpi 08143322386

#share
Fisabilillah

💪🏻 *MABUQACI* { *THE NEEDER*}💪🏻

Marubuciyar
WANI UBA
ACIYAU ACIGOBE +18
And now👇🏻
MABUQACI +18

FREE PAGE 9️⃣➡️🔟

Dasunan Allah mai rahama mai jinƙai
Inayiwa kowa fatan alkhairi da fatan gamawa da duniya lafiya Ban rubuta wannan littafi ba dan naci zarafin wani ko wata ba saidan nakawowa mata mafita masu fama da maza masu yawan BUQATA.

WANNAN LITTAFI NA KUƊI NE AKAN NAIRA 300 KACAL👌🏻IDAN KINSAN DANKI ZAGENI KODAN KI TURAWA WASU SU ZAGENI ZAKI SIYA LITTAFINA NA HUTAR DAKE KI AJIYE KUƊINKI KISIYA KULI _KULI KICI KO KISIYA DADDAWA KISA A MIYA😁

DOMIN SIYAN WANNAN LITTAFI KIYI JOINING WANNAN GROUP LINK 👇🏻
https://chat.whatsapp.com/IduG4o88ZqIHmN1bZ7UDpi

Tana class tare da yaran lokacin sallah yayi ta jerasu akan layi na maza daban na mata daban sai cije lips take sbd mararta dake jiuya mata idonta sai tara ƙwalla suke saita ta fitar dasu gaba gaba ɗaya sukayi alwala ta jerasu Layin sallah taci gaba da fitar da sauran class din class biyu sukayi alwala har gami da RAUDA uku kenan su maryam suka fito domin tayata haka suke yi kullum, ta duƙa ta dauki buta mararta ta wani jiuya da sauri ta saki butar tare da fadin innalillahi wa'inna ilaihi raji'un² da sauri student din da ke daf da ita sukayo kanta wannan shine halin daliban islamiyyar idan ɗaya daga cikin su tashiga matsala kokuma wani abu yasameta tofah da sauri zasu bata taimakon gaggawa class suka kai ta cikin tashin hankali

Maryam tashigo da cup a hankali ita da NADIYA ana cire mata hijab NADIYA ta hadiye wasu yawu ƙutt saboda yanda nonuwanta suka kumburo sukayi luhu luhu kamar fanke da sauri maryam da mayar da hijab din ta rufe mata girjinta tayar da ita sukayi zaune tasha magani tashiga sauke ajiyar zuciya hawaye nabin fuskarta rungume maryam tayi tana kuka ita maryam din kuka tasa saida suka ji tsakin RABI'A tana cewa ni wlh banason kinibibi da iyayin tsiya miye kuma nayan koke koke kamar wasu ƙanananun yara da sauri MAIMUNATU ta jimƙe hannun maryam saboda batazo tayi magana har sauran ɗaliban da ke gun suka mi ake ciki ɗaya bayan ɗaya suka ringa fita harya rage daga ita sai maryam ita ta taimaka mata wajen ganin tadan warware jikinta yasaki sosai amma still tanajin ciwon marar kaɗan kaɗan. Koda suka fito kowa ya watse har an gama sallar sai dai sukayi tasu daban suna gamawa kuma MAIMUNATU tace bazata iya hawa upstairs bah dan haka maryam kawai ta koma class taci gaba da daukar darasi amma gaba ɗaya hankalinta na gun MAIMUNATU 5:00 o'clock dottt suka tashi a school din MAIMUNATU har jiri take gani lokacin ta gama galabaita koda suka fito daidai jeep dinsu tayi  parlcking gurin packing space dinda aka tana darwa masu daukar yara da suka shiga haka suka zauna daga maryam sai Ameer da MAIMUNATU su ne kawai suka fito RABI'A da khadeejah suna can suna fira da ƙawayensu kuma sarai sunsan MAIMUNATU batada lafiya amma sukayi zaman su suna surutu tare da wadanda ba'azo dauka bah NADIYA kuwa tana class itada ƙawarta IHSAN suna matsarwa jiuna nonuwanta IHSAN ta shige cikin hijab din NADIYA sai tsotsar nononta take tana matsa ɗaya bama Susan antashi daga school din suna bayan classes IHSAN ce ta zare bakinta daga kan nonon NADIYA tana cewa NADIYA anfa tashi a school kar'a nememu kawai muje gida gobe zanzo har gidan kuh musha daɗinmu  haka suka fito idanunsu sunyi jajajir suka shiga mota kowacce tayi gidansu
Suna iya gida gaba ɗaya duk suka watse sukabar Ameer sai maryam da MAIMUNATU da koh hannunta bata iya ɗagawa saboda tsananin ciwo Ameer yayi cikin gida da gudu yana kiran Auntyn kizo Ummina bata lafiya kuma Aunty maryam bazata iya daukar ta bah kamar saukar aradu haka MAHBUB yaji muryar Ameer na kiran MAIMUNATU bata lafiya da sauri yafito a ɗakin yayi waje ga iliya tsaye amma ya ƙasa taimaka musu sai sannu yake cewa MAIMUNATU da bata ma san yana yi ah MAHBUB na zuwa yayi sama da ita direct sai part din Aunty falo yafara sauketa Aunty tayi saurin cewa ya kaita ɗaki haka kuwa akayi Aunty tasa mata drip da allurai sunka kala uku, MAHBUB ne ya rage mata kayan jikinta Ameer kuwa sai kuka yake yana Ummina
A zuciye MAHBUB yabar ɗakin part din MAMA ya nufa yana kuwa zuwa gaishe ta kawai yayi yace mata inasu RABI'A tace suna ɗakinsu yana shiga ya maido ƙofa ya rufe gam RABI'A fitowar ta ɗaga toilet kenan ita kuma khadeejah tana charting aekuwa yashiga dukansu babu abunda kakeji sai ihu suna wayoo mama kice ce mu karya kashemu shi kuwa dukansu yake tako ina mama sai dukan ƙofa take tana MAHBUB miye haka mesuka yimaka saida yayi masu lilis ya farfasa musu jiki kafin ya buɗe dakin yana buɗewa mama ta fado ɗakin tana shege mai baƙar zuciya mai zuciyar tsiya toh wallahi ba zai yi yuba ka kashemun yara akan wata banza can aekuwa kamar a kunnansa yace aekuwa zasu gane kuransu idan suka ƙara aekata laifinda sukayiƘwafa tayi shi kuwa part din ya bari gaba ɗaya

Aekuwa zokuga tashin hankali gurin HAJIYA SUWAIBAH (MAMA) sai kumfan baki take an daki yaran ta dan ba'ason su dan tanada yara mata andauki karan tsana andaura masu inda tashiga batanan take fita bah sukuwa yaran sai shagwaɓa suke yimata suna cewa nan ciwo can ciwo. Batama jira ALHAJI UMAR yashigo bah ta dauki waya ta kira sa gasu khadeejah nan MAHBUB yasa ɗaki yanata duka haryanzu bai buɗe subah aekuwa cikin tashin hankali ALHAJI yabaro office dinta jikinsa sai rawa yake sbd yasan halin MAHBUB da baƙar zuciya tun yana yaro yanzu daya girma abun saiya ƙara yawa shiyasa kwata kwata bayason ɓacin ransa sbd ɓarna yake dai daga baya yadawo Dana sani bama kamar kwana kin nan da yake son a bashi matarsa shikuma bai tashibah so yake saita fara karatun Nursing kafin nan ta iya komawa gidansa.
Gaba ɗaya tasowar sa daga office da zuwan sa gida baiyi 20mint saboda tashin hankali. Yana yin packing ko key baicire bah yafita a motarDirect part din mama ya shiga amma sai yayi sagalo tare da tsayawa cakk yana kallonsu a zaune ya taddasu khadeejah na kafaɗar mahaifiyar sai Rabi'a akan ciyar ta tayi filo da cinyar maman Ƙarasowa yayi cikin fushi yana cewa miye haka SUWAIBAH bakya tunanin mizai sameni a hanya kika kira kika ɗagamin hankali toh yanzu waye ya ɓuɗesu suka fito, shiru tayi batare data tanka masa bah kuma bata ce yaran su bar gun bah sai taunar chewgam take Hmmm kawai yace ya jiuya yabar falon yana fita ta fara horewa yaran ta kunne Kungani koh dama nace maku Abbankuh bayason sunku yafiton yaranshi maza dakuma yaran waccen shegiyar matar mai ƙama da nunar rana😂😂tana fama da ja kamar ƙosai sosai ta zauna tana horewa yaranta kunne Sam ta nuna masu karsu taɓa son yan uwansu sbd suma ba sunsu sukeyi bah Sosai kuwa nasihar da tayi masu ta ratsasu suka ringajin wutar tsanar yan uwansu na ƙara ruruwa a zuciyoyinsu. Part din Auntyn ya koma sbd yasan MAHBUB baya wuce gurinta tunda kakarsu na ƙauye bata dawo bah, da sallama dauke a bakinsa yashiga falon Aunty na zaune sai maryam a gefenta sai matsar hawaye take cikin nutsuwa Auntyn ta gaishe sa ya amma tare da tambayar ta ya gida tace masa Alhamdulillah ba'asi yanema nan take maryam tashiga gaya masa duk abunda ya faru tundaga fitarsu gida zuwa makaranta haryanzu da suka dawo gida shiru yayi yana tunani baisan miyasa Sam yaran suwaibah sun fita daban duk wata rashin kunya da fitsar su suke fara yinta har ƙannansu sugani, kuma ya rasa miye dalilin, YAKE YAR UWATA KARKIGA MIJINKI YANA BANBANYA YARANKI DANA KISHIYAR KI KIYI SHIRU KINA GANIN KAMAR SON SU YAKEYI TOH WALLAHI INA MAI TABBATAR MIKI RUGUZA TARBIYAR GIDANSA NE YAKEYI DA KUMA TUSA ƘIYAYYA A TSAKANIN SU DOMIN BAZASU TAƁA SON JIUNA BAH, KODA KUWA BAYAN RANSA NE ZAKIGA SAM BASU DAMU DA JIUNA BAH BASAJIN TAUSAYIN JIUNA. HASSADA ƘYASHI DAKUMA WUTAR TSANAR JIUNA TAYI TA RURUWA BATARE DA KUNSA NI
Saida ya gamajin komi yake tambayar Aunty ina MAIMUNATU tace tana ɗaki tasaka mata drip bacci ma take MAHBUB ya tambaya aka ce masa yana ɗaki, ɗakin MAHBUB din ya tafi sosai yayi masa faɗa da kuma nuna ɓacin ransa akan dukan yan uwansa da yayi kuma ya nuna masa ba'a dukan mace a jiki saidai ayi mata faɗa ko ayi mata ba razana Abbansa na jiuya wa yafita ya sauke ajiyar zuciya ya tashi ya mayar da boxer's dinsa yashiga toilet yayi wanka ya fito ɗakinda MAIMUNATU take nan yashiga ya tadda ita still tana bacci sai maryam zaune a gefen gado daure fuska yayi saboda MAHBUB badai tsare gida bah maryam jin muryar sa kawai tayi yana cewa tashi duk wani chocolate dake ɗakin nan ki fito dashi nan da second 20 da sauri maryam ta zabura ta tashi sbd tasan ko second ɗaya ta ƙara akan abunda ya faɗa sai taci duka, tashiga fito da chocolate chocolate kallonta kawai yake har jikinta ke rawa saida ta fitar daduk wani chocolate dake ɗakin yawan chocolate din ya kai shop din wani ido kawai yake rabawa yana mamaki yaushe suke fita harsuyo wannan uban shopping 🤔 a hankali ya kira sunan ta maryam kin tabbata shine kawai chocolate dinda ke ɗakin nan da sauri ta ɗaga masa kai ajiyar zuciya ya sauke kafin yace okay zoki bar ɗakin nan tana fita yasawa ɗakin key.Ya koma daf da MAIMUNATU ya zauna tsaki ya saki ya tashi ya cire mata mini hijab dinda ke jikinta yana cewa itadai ta zauna da hijab ace mutun ya zauna baida lafiya amma saiya zauna da hijab sai daf da asuba ya bar ɗakin amma ta farka lokacin shikuma yana bacci batama lura dayana ɗakinba yana shiga ɗakinsa yayi wanka yafita masallaci koda yadawo masallaci rana ta fito domin lokacin pass 8 saida yashiga ya ƙarayin wanka, ya shirya a gurguje yafito zuwa gurin aekinsu. MAIMUNATU bata farkabah sai 8 amma har lokacin tanajin Ciwon mara kadan kadan kaso 80 cikin 100 ya ragu saidai wata sabuwa gaba ɗaya breast dinta sun cicciko sunyi luhu luhu ga wani azababben ciwo da suke yimata Sam ko hannunta bataso tana motsawa daƙir tasamu tayi wanka ta shirya cikin doguwar riga ta atamfa batasa bireziya sai guraren 10 maryam ta farka itama dayake tana fashin sallah, ita tashiga kitchen ta soya masu doya da kwai sai kuma source dataji chicken breast sai kamshi ke tashi guraren 11 gaba ɗayansu suka haɗu a daningtable sosai kowa ya zage yayi karin kumallo mai nauyi amma MAIMUNATU sai raba ido take sbd bazata iya ci bah gashi bataga yaya MAHBUB dinta bah Allah yasa lafiya kawai take maimaitawa a zuciyarta Auntyn ce ta lura batacin abinci ta fara yimata faɗa tasa maryam ta haɗa mata tea mai kauri tasha kafin tasha magani 11:30 daidai kowa ya watse a gun aka barsu su biyu kawai maryam tayi yan kaye kaye takuma tsaftace gun suma suka tashi suka shiga ɗaki MAIMUNATU kamar jira take su shiga ta fara saukewa maryam ruwan nasifahMiyasa zata kwashe mata chocolate duka ta bawa ya MAHBUB aebashi ya siya masu bah maryam gu tasamu ta zauna kawai tana saurarenta sbd shiya zame mata dole saida ta gaji da masifar, tayi shiru kafin maryam ta daura data ta aebani na dauka na basa bah kuma bani na gaya masa da chocolate a ɗakin bah da zaki zauna kinayimin faɗa harda gayamun magana mararsa daɗin ji kuma nagode sosai fuuuuu tafita tabar ɗakin sbd idonta dasuka cika da hawaye MAIMUNATU takasa fahimtarta duk month indai ya MAHBUB zai kaɓi chocolate to ba sauran zaman lafiya zata ɗauki laifi duka ta ɗauramin tana magana tana share hawaye. MAIMUNATU kuwa bayan fitar maryam a ɗakin duk saitaji babu daɗi Takoma ta zauna tayi shiru koh 30 minutes takasayi a ɗakin sbd duk taji babu daɗi abunda tayiwa maryam.
HELLO WANNAN SHINE SECOND TO THE LAST FREE PAGES 💃🏻


INAYIWA KOWA BARKA DA ZUWA DA FATAN ANYI SALLAH LAFIYA ALLAH UBANGIJI YA KARƁI IBADUNMU YASA KUMA YAZAMO SANADIYAR SHIGARMU ALJANNA



WANNAN LITTAFI NA KUƊI KAMAR YADDA KUKA JI NA FAƊA ₦300 KUƊI SA KUMA PART ONE & TWO NE LABARI NE MAI DOGON ZANGO DAYA KUNSHI GIDA JE DABAN DABAN

DANA KAI PAGE 11&12 ZAN GAMA FREE PAGES
ZAKI BIYA TA WANNAN
KIYI  ƘOƘARI KI BIYA KAFIN NA GAMA FREE PAGES DOMIN BAYAN FREE PAGES ZAI KOMA ₦400

ACCOUNT NUMBER 👇🏻
3174468393 FIRST BANK
UMAR RAIHANATU YUSUF

BA ACCOUNT NUMBER ƊINA BACE IDAN KIKA TURO KI TABBATA KIN TURO SHAIDAR BIYANKI TA WANNAN NUMBER 👇🏻
08143322386
IDAN KUMA KATIN KIRANE WATO MTN ZAKI TURO TA WANNAN NUMBER 08143322386 SHIMA NA ₦300

ALLAH YA BAKU IKON BIYA ASHA KARATU LAFIYA✍🏻✨


INA ƘARA TUNATAR DAKU CEWA WANNAN LITTAFI NA KUƊI NE AKAN NAIRA ₦300 KACAL KUMA BA'A DOLI SAI RAI NASO IDAN KINSAN BAZAKI TSAYA KI FAHIMCI MAI AKE NUFI DA LITTAFIN BA KARKI KARANTA KO KUMA KARKI SIYA

WANNAN KARONMA AKWAI FREE SUBSCRIPTION KARKU MANTA COMMENT KAWAI NAKE BUQATA DOMIN SHINE JINDADIN MARUBUTA ✍🏻

GROUP LINK 👇🏻👇🏻
https://chat.whatsapp.com/IduG4o88ZqIHmN1bZ7UDpi

#share
Fisabilillah

💪🏻 *MABUQACI* { *THE NEEDER*}💪🏻

Marubuciyar
WANI UBA
ACIYAU ACIGOBE +18
And now👇🏻
MABUQACI +18

LAST FREE PAGE 1️⃣1️⃣➡️1️⃣2️⃣

Dasunan Allah mai rahama mai jinƙai
Inayiwa kowa fatan alkhairi da fatan gamawa da duniya lafiya Ban rubuta wannan littafi ba dan naci zarafin wani ko wata ba saidan nakawowa mata mafita masu fama da maza masu yawan BUQATA.

WANNAN LITTAFI NA KUƊI NE AKAN NAIRA ₦300 KACAL👌🏻IDAN KINSAN DANKI ZAGENI KODAN KI TURAWA WASU SU ZAGENI ZAKI SIYA LITTAFINA NA HUTAR DAKE KI AJIYE KUƊINKI KISIYA KULI _KULI KICI KO KISIYA DADDAWA KISA A MIYA😁

WANNAN SHINE LAST FREE PAGE INSHA ALLAH 💃🏻💃🏻SAI MUN HAƊU DOMIN YANZU NE WASAN ZAI FARA 👌🏻

Ihsan ce zaune ita da NADIYA suna kallon video less basa ko jin tsoron azo a kamasu suna kallon amma hannun ihsan nacikin rigar NADIYA kunsan yan less da mugun son nono ita kuwa NADIYA Allah ya batasu ɗuma ɗuma kamar wata uwar mata NADIYA tace wai ihsan kinga yadda gindina ya jiƙe da sauri ihsan tace mugani kamar jira take tacire riga nonuwanta suka fito sunbul ga duwaiwai manya manya gindi duk ya jiƙe itama ihsan tuɓe kayan ta tayi suka shiga sumbatar jiuna suna tsotsar labɓansu sai ƙara ke tashi tsut tsut ihsan akwai jaraba takai hannayenta jikin NADIYA tana shafawa itama NADIYA ta fara mayar mata da martani sun wani manne kamar chewgam sai tsotsar bakunansu suke suna shafa duwawun jiuna suka fara saki nishi ahhh ahhh ashhh ashhh gaba ɗaya hankulansu sun tashi ihsan ta kalli NADIYA sukayi murmushi tare da kashewa jiuna ido ɗaya kwantawa sukayi akan gado NADIYA ta ware cinyoyinta ita kuma ihsan ta nutsa kanta cikin gindin tafara lasa a hankali lokaci ɗaya hankalin NADIYA ya tashi sai nishi take da wasu kalar surutai wayoooo ahhhh ashhhhhhhh wayoooo daɗi oooohhhhhh aekuwa ihsan ta ƙara danna kanta cikin durin sai faman lasa take tana mata wasu kalar wasanni ita kuwa NADIYA jitake kamar ta mutu sbd dadi wani abu Takeji yana yimata yawo a kwaƙwalwa gindinta sai wani tsut tsut tsut takeji a ciki aekuwa ihun NADIYA yasa ihsan taji wata guguwar sha'awa na taso mata sai matse cinyoyinta takeyi, a hankali ihsan ta dauki yatsanta ɗaya ta zura cikin durin NADIYA tayi wata irin ƙara washhbbhbb wayoooo daɗi ihsan taci gaba da tura mata yatsar cikin gindi tana turawa tana cirewa kamar me gwatso wani ruwa nabiyo hannunta NADIYA ta rikice gaba ɗaya dadi yayi mata dirar mikiya sai wani sambatu takeyi washhhh wayoooo yauwa cini qawar arziki cini sosai zan kawo nakusa ashhhhhhhh ashhhhhhhh ahhhhhhh haka NADIYA keta ihu tana sambatu dauke wuta tayi lokaci ɗaya ihsan ta zare hannunta daga cikin gindin NADIYA dayake ta faman zubar da ruwa a hankali ihsan taje daidai kunnan NADIYA ta raɗa mata cewa wallahi kinga wannan dadin dakikaji ko rabin dadin bura baikai bah murmushi NADIYA tayi tace Allah ya kiyaye ke nifah duk iskanci bazan yarda namiji ya rabani da budurci naba wata dariya ihsan ta sheƙe da ita kalar ta yan duniya cike da duniyanci tace to waike kina nufin haryanzu kina nan da budurcinki maganar banza aekuwa bari Kiji idanma baki saniba nasanar dake tun ranar da aka kaiki gurin MAGAJIYA kika tabu da budurcinki domin kuwa duk yarinyar da zata shiga lesbian itace take fara amfani da ita sbd tanada bura kuma tanada gindi kalar wannan na jikinki shiyasa idan zaki shiga gurinta sai an tabbatar an baki magani mai ƙarfi 😳😳waro idanu NADIYA tayi tare da tashi tsaye tana cewa nashiga uku wayoooo Allah na bani na lalace innalillahi wa'inna ilaihi raji'un² ihsan miyasa bakiyimin kalar wannan bayanin bah ke dallah banza bafah wani abu bane ki kwantar da hankalinki babu wani wanda zai gano anyi amfani dake sbd mu ƙungiyar mu ana bari kayi aure idan kana so, kuma idan zakiyi aure samu kaiki ayi miki dinki ciki da waje ki koma kamar budurwa sabuwa fill cike da ƙurciya da wawanci kalar na NADIYA ta washe baki tare da sauke ajiyar zuciya tana cewa yanzu naji magana amma kinsan mi kai ihsan ta girgiza mata alamun a'a cikin zumuɗi tace inason nima acini da bura naji yanda ake ji, baki da matsala Indai akan wannan ne kawai dakin shirya kiyimin magana zan haɗa ki dawani gaye kuma dan gayu mai kudi gashi da kyau murmushi tayi tace toh tashi muje muyi wanka a tare suka shiga toilet sukayo wanka suna liƙe da jiuna suna aekata baɗalarsu NADIYA sai shagwaɓa take zubawa ihsan sbd ihsan ce wai namiji a cewar su ita kuma NADIYA mace🤦🏻‍♀️

Suna fitowa daga ɗakin ihsan tace NADIYA bazaki rakaki gun mummy bah muyi sallama da sauri NADIYA tace ke sunacan suna abu ɗaya itada daddy ko gajiya basayi waro ido ihsan tayi tace kice gado kikayi NADIYA shiyasa kullun kike cikin buqata duka NADIYA takai mata ta goce tana dariya a hankali tace to nunamin inane ɗakin da hannu NADIYA tayi mata pointing murmushi tayi ta nufi ƙofar tana zuwa daidai bakin ƙofar takara 👂🏻da sauri ta toshe bakinta tana ƙara matsawa jikin ƙofar saida suka ɓata kusan 20 minutes anan tsaye suna sauraren ihun mummy da daddyn NADIYA kafin NADIYA tayi mata rakiya har packing spaceSukayi sallama tare da musayar gaisuwa kalar tayan lesbians, NADIYA part dinsu Takoma still tana jiyo ihun mamanta da daddyn sosai taji sha'awar inama tasamu mai cinta taji yanda burar nan take  Ahhhh Aushhhhhh my sugaaaaar Auhmmmmm sautin da mahaifiyar NADIYA ke fitarwa kenan tana ƙara ware legs dinta shikuwa daddy sai caccakarta yake da yatsansa yana shafo kan Belinta

Ihun dadi tasaki tana matse cinyoyinta da hannunsa alamon tayi realising

Ya kai bakinsa yana lashe ruwan dadin dasuka gangaro mata

Mayar da numfashi kawai takeyi tana lumshe ido tana lashe lips dinta cike da jaraba

Shikuwa sai cigaba yake da lashe ruwan dadinta yana ƙara yin sama da bakinsa zuwa daidai gindinta yana sa harshensa yana lasa

Sai zillo take sbd daɗin da takeji idan ya laso gun har wani zut zut takeji

Hannunta duka biyu tasa ta ƙara tura kansa cikin gindin Aushhhhhh sugaaarr kashamun kashanyemun duka daddddddddi

Cigaba yayi da lasar mata gindi numfashi kawai take fitarwa tana shafa sumar kansa zira harshensa yayi cikin Ramin gindinta yafara caccakarta dashi

Auusssshhhh Ahhhhhhhhh wasssssshhhhh sugaaarr daddddddddi wayoooo gindinnaaaaaaa kashamun sosai dadi

Sosai take sambatu tana sakin nishin dadi, hannunta ya ɗora akan manya manyan nonuwanta cikin kwarewa da sanin salon sarrafa mace yafara yamutsa nonuwan yana lailaya mata kansu

Ya kai kusan 1hrs kafin yasamu tayi realising gaba ɗaya ta wanke masa fuskarsa da ruwan daɗi

Ahankali ta kamo fuskarsa tana lashewa cikin wani kalar salo take lashe masa ruwan wanda nan take yasa joystick dinsa harbawa da sauri da sauri aekuwa jin burar ta miƙe samɓal tana harbin iska

Takai hannunta ta kamo burar tafara shafawa numfashin sa yafara fita a hankali a hankali sakin fuskarsa tayi bayan ta lashe ruwan daɗin tasss

Taci gaba da shafa burarsa da hannunta na hagu tariƙeta gam tana lailayamasa kan kaciyar tana masa wasa da ruwan daya fitar gaba ɗaya zautar dashi sakin numfashi kawai yake

Bakinta takai burar tafara lasar ta tana tanɗewa Hmmmmm my sugaaarr Ahhhhhhhhh aekuwa da sauri tafara sucking dinsa cikin tsananin gwarewa da nuna bajinta dakuma iya shan bura

Shikuwa ƙara tura mata ita kawai yake cikin baki yasa hannu ya damƙi nonuwanta yana matsawa ahhhhhh wayoooo buratttttttta daddddddddi kishanye duka sugaaaaar na baki dadi ashhhhhhhh

Wata ƙara ya saki lokacin daidai NADIYA ta ɗebo abinci zata koma ɗakinta taci saida taja baya realising yayi saida yagama zuba mata ruwan madararsa a bakinta tasss ta shanye sannan ya zare burarsa haryanzu tana nan tsaye kyam sai lilo take kamar zataci babu

Gaba ɗayansu idanunsu su koma jajajir so suke kawai sujisu cikin ƙololuwar dadi ɗaukarta yayi suka nufi gado domin akan kujerar ɗaki suke kuma sai sunfi jin daɗi akan gado

Kwantawa yayi rigingine ita kuma ta haye Samanta yashiga wasa da burarsa agabanta yana shafa jikinta tun daga wuyanta har zuwa kan nonuwanta

Sai goge yake mata sai yayi kamar zai shiga sai kuma ya zanye burar
Har jikinta ke rawa sbd jaraba

Sauke ta yayi yasa tayi masa goho ya daga ƙafarta ɗaya ya riƙe da hannunsa ya saita mata burarsa yafara shigarta a hankali yana zirawa yana fitarwa kafin daga bisani ya danna mata ita da duka ƙarfinsa sbd wani mayen daɗi dayaji yana fuzgarsa

Ihun daɗi ya shiga kwararo wa wanda ya cika ɗakin gaba ɗaya yafa caccakarta yana buga mata gwatso da duka ƙarfinsa itama tashi ihu tare da riƙe mata hannu sbd karta faɗi

Duk ya zaro ya shige ta wani daɗi takejin yana ziyartarta har cikin kwanyarta jin burarsa take har maƙogoronta sai gumi take zubarwa tana  gyara tsayuwar ta

Shikuwa baimasan duniyar da yake ba sbd dakin caccakarta durinta dayake ji sai zuba mata sambatu yake

Wayoooo wayoooo Ausshhhh sugarrrrr gindin ki daɗi yafi zuma daɗi yafi sugar daɗi wlh kinada daɗi

Ahhhhhhhhh washhhhhhhhh uhmmmmmmm wayoooo HAJIYA karki barni dan Allah gindinki nawa ne nima burata takice

Saida suka kai gaba ɗayansu nishi kawai suke iyawa saida yayi kusan 2hrs a kanta baiyi realising sannan ya canza style

Style Kala kala suka shiga canzawa tun 4 suke abu ɗaya sai guraren 9 na dare kafin suka rabu da jiuna sun jiyar da juinansu dadi sosai suka hakuri sukayi wanka

NADIYA kuwa dataji abun na iyayenta bame ƙarewa bane yasa tabar part din gaba ɗaya ta koma part dinsu Aunty Rabi'a sbd can tafi karɓuwa akan part dinsu Maryam da MAIMUNATU da suke suna halin ko in kula akan ta

Shiyasa Sam batason shiga part din saida dalili
Koda ta dawo gidan a falo ta taddasu ananma suna manne da jiuna hannu (ALHAJI IDRIS) daddyn ɗaya yana cikin rigar (HAJIYA SAMEERA) mommy gaishe su tayi suka amsa mummy tayi ƙarfin halin tambayar ta daga ina take cikin nutsuwa tace part dinsu Aunty Rabi'a shi kuwa daddy bai dena abunda yakeyi bah sbd gani yake kamar bansan komi bah kuma bana fahimtar komi kullum kallon ƙaramar yarinya suke yimin kodan sunga niɗayace basu da wata ohool ta fada cikin ranta ta nufi kitchen amma Sam bataga abinci bah kenan yau ma mummy bata ɗora komi bah dan ƙaramin tsaki ta saki ta baro kitchen din tadawo falo tana turo baki mummy wai yauma bazamuci abinci bane tana magana kamar tayi kuka a hankali daddy yasa hannu a aljihunsa ya ciro ATM ya miƙa mata mummy na ƙoƙarin hanawa ya dakatar da ita da sauri NADIYA ta ƙarba yace oya kisa driver ya kaiki the most expensive restaurants dakika sani ki turo mana abinci karki daɗe am hungry too darling kiyi sauri kinji kai ta ɗaga masa da sauri ta je ta dauko mayafi ta sai gurin iliya driver....
Next page akwai shagali domin NADIYA zata haɗu da DAUDA 💃🏻😂ku biyoni domin jin yanda zata kaya.

INA ƘARA TUNATAR DAKU CEWA WANNAN LITTAFI NA KUƊI NE AKAN NAIRA 300 KACAL KUMA BA'A DOLI SAI RAI NASO IDAN KINSAN BAZAKI TSAYA KI FAHIMCI MAI AKE NUFI DA LITTAFIN BA KARKI KARANTA KO KUMA KARKI SIYA

DANA KAI PAGE 11&12 ZAN GAMA FREE PAGES
KIYI ƘOƘARI KI BIYA KAFIN NA GAMA FREE PAGES DOMIN BAYAN NAGAMA FREE PAGES LITTAFI ZAI KOMA ₦400 👌🏻🙅🏻‍♀️

💪🏻 *MABUQACI* { *THE NEEDER*}💪🏻

Marubuciyar
WANI UBA
ACIYAU ACIGOBE +18
And now👇🏻
MABUQACI +18

PAGE 1️⃣3️⃣➡️1️⃣4️⃣

Dasunan Allah mai rahama mai jinƙai
Inayiwa kowa fatan alkhairi da fatan gamawa da duniya lafiya Ban rubuta wannan littafi ba dan naci zarafin wani ko wata ba saidan nakawowa mata mafita masu fama da maza masu yawan BUQATA.

WANNAN LITTAFI NA KUƊI NE AKAN NAIRA 300 KACAL👌🏻IDAN KINSAN DANKI ZAGENI KODAN KI TURAWA WASU SU ZAGENI ZAKI SIYA LITTAFINA NA HUTAR DAKE KI AJIYE KUƊINKI KISIYA KULI _KULI KICI KO KISIYA DADDAWA KISA A MIYA😁

BANA FREE PAGES DA YAWA AMMA WASU SUNCE DAN ALLAH NA ƘARA MASU FREE PAGES SABODA SU SAMU DAMAR BIYA ISHA ALLAH ZAN ƘARA MAKU SBD WANNAN LITTAFI, LITTAFINE MAI DOGON ZANGO 💃🏻💃🏻KAWAI KU BIYONI DOMIN JIN YANDA ZATA KAYA.


Suna tafiya iliya Driver yana dan janta da fira amma jefi jefi take saba amsa daga bisani Shima yayi shiru sbd yaga kamar yau bata cikin good mood MARHABA RESTAURANT yayi packing kamar bazata fitoba sai kuma ta fito still bata cikin good mood ita harga Allah batason halin iyayenta ita abun har mamaki yake bata daidai da rana ɗaya bata taɓa ganin Abba da Aunty suna hugging ko kissing din jiunansu a gaban mutane bah amma why miyasa iyayenta basajin kunyar ta komi ma yi suke a gaban ta. Tafiya take amma Sam hankalin ta baya jikinta yana kan tunanin halin iyayenta jinta kawai tayi a jikin mutum cike da tsoro haɗe da fargabar waye taja baya kaɗan ya rage tajita a ƙasa still ya riƙo hannunta yana fadin relax karki jima kanki yana magana yana mata wani dan iskan murmushi janye hannunta tayi dataji ya soma murza mata yan yatsu tace thank you taci gaba da tafiyar shan gabanta yayi yana cewa am sorry kallonsa tayi from head to toe tace for what gira ɗaya ya ɗaga mata yace yana gamar bakiji daɗin taimakon da nayi miki bane no naji daɗi mana okay toh idan ba damu ko zan iya samun phone number dinki banda waya kawai ta basa amsa a taƙaice murmushi yayi yace okay bani ta mummy sai na kira Mugaisa wani kallo tayi masa da sauri ya langwaɓar dakai gefe ɗaya yace plssssssss dear murmushi tayi sbd Hakan da yayi ba ƙaramin burgeta yayiba tana faɗi yana rubutawa hartakai ƙarshe sukayi sallama abincin ta siya ta fito ta tadda suna gaisawa da iliya driver Sam bata nuna tasan saba ta shige mota abunta abun ya burgesa sosai kuma dama haka yakeso wani muna fukin murmushi ya saki Shima ya shige motar sa yabar gun.

Direct gida ya wuce gun HAJIYA KARIMA yakoci sa'a koda ya isa ALHAJI SUFIYANU baya gida tana falo zaune tana latsar wayar ta A hankali taji muryarsa yana cewa wallahi na gaji da ɓoye ɓoye kwaɗayinki nakeji so nake na ciki kwana biyu nayi missing dinki sosai wallahi shiru yayi ganin ta saki murmushi a take ya kai bakinsa ya fara lasar fuskanta lokaci ɗaya ya haɗe bakinsu ya fara kissing dinta komi ya kwance mata sosai HAJIYA KARIMA kejin dadin sumbatar da yake mata ta fara tsotsar harshensa takai hannu ta shafa burarsa dake miƙe a cikin wando gaba ɗaya ya susuce wani nishin HAJIYA KARIMA ta saki sai goga masa nonuwanta take ta haɗe jikinta danasa jansa tayi suka shige ɗaki ta zame skirt dinta ta sunkuya tare da dago mishi duwaiwai tana girgizasu suna juyawa da sauri DAUDA ya kai hannu yana shafasu tare da kai hannunsa kan breast dinta Asssshhhhhh DAUDA yatsa biyu takai ta shafa lips dinsa tana kashe masa ido daya yau zan buɗe maka gindi kaci ka caccaka yanda kake so ka buga min gwatso kamin cin hauka nayi missing dinka 2days nima zan cinyemaka burarka bakinsa tashiga tsotsa ta zame masa wandonsa tayi wurgi dashi rikota yayi sosai jikinsa na rawa ganin yau jarabar HAJIYA KARIMA tafi tada yawa sosai take cinye masa baki tashiga shafa nipple dinsa yayinda takai hannunta akan Burarsa wani ihu ya saki wayoooo na shiga uku washhhhhhh oohhhhhhhhh

HAJIYA tsotsarsa take tare da cizon nipple dinsa tana mulmula saman kaciyarsa habawa kamar zai mutu sbd daɗi tun bata fara sucking dinsa ba ya haukace kwantar dashi tayi ta haye samansa Riƙe burarsa tayi da hanunta biyu tashiga lasarta wani ziiiiiiiiiii yaji ya ratsa bulin kaciyarsa zuwa tsakiyar kanshi dadiiiiiiii Ha....... Ji..... Ya murya na rawa ya kira sunanta HAJIYA sai Jan nishin daɗi burarsa taci gaba da mikewa lumshe ido DAUDA kawai yake yana buɗewa sai zagaye saman burarsa take sai fitar da ruwa yake Ahaahhhhhhhh ohhhhhhh wani irin lasan kaciyarsa take tana tsotsewa tare da zuƙo shi wayoooo burana HAJIYA kaiki cinyemin bura ki rage min ohhhhhhh HAJIYA tsotse min wallahi zan aure ki idan Alhaji ya mutu kiyita cinyeni wayoooo dadiiiiiiii wayoooo karki shanye duka washhhhhhh Aushhhhhhh zanyi fitsariiiiiiiii ki tsaya wayooooooo zaiiizoooooo wani irin sambatu DAUDA yake zuba mata hakanma batasa burarsa gaba ɗaya cikin bakinta bah a hankali tashiga zagaye harshenta kafin ta shiga tura burar duka cikin bakinta wani nishi HAJIYA ke saki kamar tasamu zuma🍯 Rasa inda zaisa kansa yayi domin HAJIYA KARIMA ta gama rikirkitashi lokaci ɗaya, a haukace ya janyowa ya shiga matse mata nonuwa yana murza bakinsu samanshi ta hau tare da danna mishi nononta cikin baki ta kama hannunsa ɗaya ta dauka akan belinta dake ambaliyar ruwan daɗi wani yammmm yammmm yaki lokacin da yaji Ramin gindinta jagab gashi a aske tassss dashi, ga belinta ya miƙe sosai wasa ya farayi da hannunsa yana shafa tsakiyar gindinta wani irin move take tana sake manne masa a jiki kamar zata shige jikinsa abinda take so kenan tana son jin ana wasa da gindinta musamman a dinga tura mata yatsa ana caccakar  gindinta sosai yake tsotsar nononta yayinda HAJIYA ke nishi cire  hannunsa yayi tare da kama burarsa yana gogawa a Ramin gindinta dake ta ambaliyar ruwa..... HAJIYA KARIMA ta lumshe ido tare da cizon bakinta tana jin wani irin daɗi na ratsata tana aiyana kalar cin da zatayi masa taso yau ta gigita sa yaji in ba gindintaba baya muradin na kowa shafo nonuwanta yayi tare da rike kugunta oohhhhhhhhh my God wayooooooo burana HAJIYA ki buɗemin in tura na matsu najini cikin gindinki me ambaliya nasan ba ƙaramin shiryamin kikayi bah nasan kin ƙara zaƙi wayoooo ki bari na buga miki wannan itace phone number ta 08143322386 Gwatso gyarawa tayi ta saita burarsa cikin gindinta dam burar ta kama gindinta suka saka ihun daɗi sosai burarsa ta cika mata mararta wani motsi take tanajin yana taɓo mata majiyar daɗi sai wayoooo gindinaaaaa kawai take faɗi Sosai ya dinga buga mata bura suna ihu suna kururuwar daɗi kamar babu wata halitta a cikin gidan saida ya daɗe yana caccakarta kafin su kawo suka ƙara mannewa suna sumbatar jiuna a hankali tace babyn ka ƙara daɗi kwana biyu tana magana tana shafa fuskarsa a hankali yace ba doli na ƙara daɗi bah inata yawo da bura miƙe cikin wando dariya tayi kalar tasu ta manya kafin takai hannu ta taɓa peni dinsa tace yanzu aeta kwanta ko tana buƙatar ƙari na tashi na buga maka goho ne murmushi yayi yana washe baki kamar wani wawa yace sosai ma take buƙatar ƙari wai kinji yanda gindinki ya ƙara zuma kamar kin narkar da sugar kin haɗa da zuma. Wallahi sosai kika tara ruwa yana magana yana yin ƙasa da kansa zuwa saitin hole dinta dake aman ruwa harzuwa lokacin murmushi yayi kawai taji saukar mouth dinsa a kan Hmmmm m ta saki ajiyar zuciya ta ɗora hannunta akan molon kansa dayasha aski kamar anyiwa jariri askin Arba'in sosai ya tsotse mata ruwan sai da yaji ta fara dauke ruwa ya zare kansa yace tashi muje toilet amsa masa kawai tayi amma tasan bazata iya tashi ba saida suka ƙara wasu mintuna 15 kafin suka shiga toilet
Suna shiga ya manna ta jikin ƙofa a tsaye ya rungumota ta baya yasa tadan sunkuyo ya ja miƙarƙar burarsa ya fara tura mata cikin gindinta yana gama shigar ta ta haɗe ƙafafunta ta matse burarsa a ciki da sauri ya dafa duwaiwaita ya fara buga mata bura saida suka ɓata 1hrs a tsaye suna abu ɗaya kafin suyi relising lokacin ɗaya suka koma cikin jirgin wanka da suka cika da ruwa suna sauke ajiyar zuciya
Ranar HAJIYA KARIMA da DAUDA till down sukayi suna cin uwar sabada Alhaji ya ɗaga yabar musu ƙasa..

NADIYA kuwa koda ta koma gida yanda tabar iyayen ta mommy da daddy haka tazo ta taddasu amma Sam bata kansu takeba sbd yanda taji DAUDA da ko sunansa bata sani bah ya tsaya mata a rai gashi yaƙi kiranta ita kuma batada number dinsa bare ta kira sa haka ta kwana rungume da filo data rufe ido shi take gane.Sam DAUDA ya manta da wata NADIYA yazo gida ya samu gindin HAJIYA KARIMA ya zazzage mata ruwan jarabarsa hakama safiya na wayewa tashiga luguiguitasa tana shagwaɓasa ta basa wannan yaci wannan yasha wancan har yamma tayi bai leƙa bakin gate ba NADIYA kuwa duk inda hankalin ta yake ya a tashe yake tun tana jiran kiran sa harta fara tunanin kodai ba mutun bane 😅ta fara faɗawa kanta cewa tayi gamo da aljan

Bangare su MAIMUNATU kuwa yau tunda sassafe ta tashi tayi wanka tasa riga da skirt amma English wears ne sosai rigar ta kamata daga sama sai tayi rolling din mayafinta ta nufi kitchen yau tanajin ƙarfin jikinta sosai shiyasa ma takeson tadan shiga kitchen tana sha'awar cin gurasa tana shiga flour ta shiga kwaɓawa ta ajiye gefe tashiga samgar gabanta unexpected taji anyi hugging dinta ta baya cikin murya mai daɗin sauraro kuma ƙasa ƙasa taji yace MAIMUNATUNA mai zaki ɗora mana da sassafen nan ajiyar zuciya tadan sauke kafin a hankali muryarta na rawa tace gu...ra..sa kara matse ta yayi a jikinsa yana sunsunar dokin wuyan ta a hankali yace kinyi kyau sosai amma duk wannan kwalliyar da kikaki da ace a gidana ne kikayi ta kuma ni kaɗaine na gani saikin fi samun laɗa MAIMUNATU miyasa bakya sona? Menayi miki kikejin tsorona? Ko nayi miki kama da dodone? Da sauri ta girgisa masa kai janyota yayi da ƙarfi ya haɗa jikinta da drowars dinda ke kitchen din saida bayanta ya bugu tayi chest-out tare da saki ƙara mai dan sauti kadan. A hankali yace tambayarki nake kinyi shiru kuma da baki dakeso ki amsamin bada kai ba still shiru tayi tana ƙara yin ƙasa da kanta sbd Sam ita barama ta iya haɗa ido dashiba wani baƙin ciki yaji ya ƙara dun ƙule masa zuciya yaji kamar ya kamata yayi ta duka harsai tayi magana cin bacin rai ya dago kanta yashiga kissing dinta France kiss yashiga yimata cike da mugunta har saida ta saki kuka tana dukan kirjinsa shi kuwa Sam ya manta da cewa mugunta yakeso yayi mata har tayi magana sakinta yayi yana layi yabar kitchen din batare da yaki kalli inda take bah.......


INA MAI BAKU HAKURI 🙏🏻🥺DA JINA DA KUKA YI SHIRU WALLAHI BAMA SAMUN NEPA KO NAYI TYPING KAFIN NAYI EDITING CHARGE NA YA ƘARE AMMA INSHA ALLAH KODA 12:00 NA DARE NE SAI NAYI POSTING🙏🏻

💪🏻 *MABUQACI* { *THE NEEDER*}💪🏻

Marubuciyar
WANI UBA
ACIYAU ACIGOBE +18
And now👇🏻
MABUQACI +18

PAGE 1️⃣5️⃣➡️1️⃣6️⃣

Dasunan Allah mai rahama mai jinƙai
Inayiwa kowa fatan alkhairi da fatan gamawa da duniya lafiya Ban rubuta wannan littafi ba dan naci zarafin wani ko wata ba saidan nakawowa mata mafita masu fama da maza masu yawan BUQATA.

WANNAN LITTAFI NA KUƊI NE AKAN NAIRA 300 KACAL👌🏻IDAN KINSAN DANKI ZAGENI KODAN KI TURAWA WASU SU ZAGENI ZAKI SIYA LITTAFINA NA HUTAR DAKE KI AJIYE KUƊINKI KISIYA KULI _KULI KICI KO KISIYA DADDAWA KISA A MIYA😁

Duƙewa tayi a gun tanajin zuciyarta nayi mata wani zafi da raɗaɗi Sam batasan miyasa take daukar maganar Maryam bah da kuma biyewa zuciyar miyasa nake gudun mijina miyasa banaso ya taɓa jikina da sauri ta toshe bakinta tana ci gaba da kuka marar sauti sosai tajima duƙe a gun kafin a hankali ta miƙe taci gaba da ayukanta amma Sam bata cikin walwala 7:30 daidai ta kammala komi Ta jerasu a daningtable direct ɗakinsu taje ta tayar da maryam ta koma ɗakin Ameer Shima ta tashesa tayi masa wanka sai fira yake mata amma bata wani basa amsa sosai har suka gama breakfast bataga ya MAHBUB sai raba ido take amma bataga koda inuwarsa bah haka kowa ya watse ya barta maryam ta damu da yanayinda ta ganta a ciki amma tasan Sam bazata gaya mata meke damunta bah shiyasa ta ja hannun Ameer suka fita zuwa harabar gidan suna zagawa kamar kullum. Saida ta tattara duka kwanukanda suka ɓata ta gyara guri ta haka gurasa da zoɓo da ruwa a tire mai faɗi ta dauka tayi ɗakin ya MAHBUB tanata kwaɗa sallama amma shiru har zata jiuya sai taga ancire lock  din ƙofar turawa tayi a hankali bakinta dauke da sallama
Sam bata ya amsa mata bah amma ya amsa can ƙasan maƙoshinsa center table ta janyo ta ajiye abincin a kai ta duƙa ta gaishe sa ya amma ta tashi zatabar ɗakin yace come back cak ta tsaya kamar tayi ihu sbd ita Sam batason cewa da yake ta basa abinci a baki I said come back ya maimaita cikin ɗaga murya kaɗan jiki na rawa ta jiuyo ki kwashi abincin ki banaso na ƙoshi. Oily eyes dinta taɗan zaro tace yaya me kaci ba abinci nake buqata ba ke naso kuma wallahi ina mai tabbatar miki hakuri ya fara ƙarewa yana fadan haka yashige bayi ji tayi gaba ɗaya ta kasa fita a ɗakin meyake nufi da hakurinsa ya fara ƙarewa shiru shiru bai fito a bayiba kawai saita shiga gyaran dakin harta gama gyaran bai fito bah
gutanema a gefen gado ta zauna tayi tagumi yana fitowa ya gana still a ɗakin murmushi yayi yashiga sabgar gabansa motsin da taji yayi yawane yasa ta jiuyowa aekuwa idonta suka sauka akan faffaɗan girjinsa dake dauke da yalwataccen gashi baki wulid sai sheƙi yake hakama fatarsa nuna yayi kamar baisan tana kallonsa bah ya zame towel din jikinsa ya nufi wardrobe ya dauko underwears dinsa ihu ta saki haɗe da tashi da gudu zatabar ɗakin amma gaba ɗaya batada natsuwar buɗe ƙofar da sauri ya dauki towel dinsa yasa ya nufota sai ihu take tana jijjiga ƙofar da ƙarfi da sauri ya janyo ta ya manna ta cikin sa come down are you OK MAIMUNATU idonta a rufe suke rif ganin batada niyar yin shirun kuma muddun wani yazo wucewa zai ji ihun ta haɗe bakinsu yayi yafara sumbatar ta yana tsotse yawun bakinta dayakeji kamar zuma gaba ɗaya zayuwa ta gagare su suna neman zuɓewa a ƙasa yayi sama da ita sai kan gado still baicire bakinsa a cikin nataba hot kiss yake sakar mata harya samu nasarar cire mata mayafin da tayi rolling dashi yasa hannu yashiga ɓalle Mata bottoms din riga jin haka yasa tafara mutsu mutsu kamar tana kokowar ƙwatar kanta gaba ɗaya MAHBUB ya rasa natsuwarsa ganin manya manyan breast dinta dake cikin white bra gashi bra din ta kamata duka rabin su a waje har jikinsa ke rawa yakai hannunsa a kansu ya fara ƙoƙarin fito dasu nan suka shiga damɓe amma ƙarfi ba daya bah, Mata bottoms din riga jin haka yasa tafara mutsu mutsu kamar tana kokowar ƙwatar kanta gaba ɗaya MAHBUB ya rasa natsuwarsa ganin manya manyan breast dinta dake cikin white bra gashi bra din ta kamata duka rabin su a waje har jikinsa ke rawa yakai hannunsa a kansu ya fara ƙoƙarin fito dasu nan suka shiga damɓe amma ƙarfi ba daya bah bakinsa yakai akan nonon yasa harshensa ya fara lasa yana tsotsa a hankali wani irin yanayi MAIMUNATU taji tashiga sai bai kulata ba yaci gaba da tsotsa gaba ɗaya jikin MAIMUNATU yayi sanyi tajita cikin wani baƙon yanayi zirrr ta dingaji wata igiyar daɗi na ratsata ƙasa yayi da hannunsa yana shafa mararta wasu tsutsotsin daɗi taji suna yawo a jikinta gashin dake kwance a mararta yafara shafawa MAIMUNATU ji tayi kamar da kurma ihu ci gaba yayi da lelaya mata kan nono yana lagudasu wani nishi ta saki wanda yasa MAHBUB ya tsaya cak sbd yanda yaji ta saki nishi babu makawa nishin daɗi wani murmushi ya saki kasa yayi da kansa yana janye ɗan ƙaramin pant din jikinta gefe hannu yasa ya laƙuto ruwan daɗin dasuka fara sauka a jikin bedsheet dinsa buɗe ƙafafunta yayi bayan ya zare pant din ya kafa kansa ya fara tsotsarta wani qaramin nishi yaji tayi ya tura harshensa cikin gindinta da kyar harshensa ya shiga aekuwa yashiga zuƙarta nishi takeyi a hankali batason tanajin daɗin abunda yake yimata wani kallon ya jefa mata da sauri ta ƙawar da kanta gefe ƙwafa yayi can ƙasan maƙoshinsa yace yau saina nuna miki cewa shayi ruwane yau zaki babbance tsakanin aya da tsakuwa,mayar da kansa yayi ƙasanta yasa labɓansa yana zuƙo ruwan daɗinta harshensa yashiga kaɗawa a gun aekuwa wani tsalle ta fara tana yin sama da waist dinta da sauri ya riƙe ƙafafunta ya shiga tura harshensa cikin gindinta yana tsotsarta kamar zai cinye mata gindi yanayi yana kaɗa harshensa sosai yake cinyeta da harshensa duk wani hakurin MAIMUNATU da nuna kamewar ta saida ta ƙasa daurewa ta saki wani marayan kuka takai hannunta akansa tana danna kansa cikin gindinta shikuwa kamar jira yake sai ƙara cinyeta yake da harshensa wani gigitaccen daɗi takeji wayoooo Allah nah yaya dan Allah ka cire bakinka wallahi bazan ƙara yima rashin kunya bah wallahi komi kace nayi zanyi wayooooooo wani abu nakeji yana yimun yawo a gin......d bata ƙarasa ba ya ƙarɓe da cewa yau zan nuna miki waye shugaba tsakanina dake ya ƙara cafkar leɓunan gindinta yana zuƙa aekuwa ta saki ihu wayooooooo Allahna zan mutu gindi na wayoo cinta kawai yake da harshensa yana ƙara danna mata harshensa sosai yana zuƙo ruwan dake fitowa daga gindinta tana kuka tana cewa dan Allah yayi hakuri ya barta haka washhhhhhh ahhhhhh haaaaaannnnn waiiiiii waiiiiii MAIMUNATU gaba ɗaya ta fita a hayyacinta sai sambatu take shima MAHBUB gaba ɗaya burarsa ta gama miƙewa ta kumbura sosai harshensa ya cire ya mayar da yatsansa a gun ya kafa bakinsa akan nononta yana tsotsa daƙyar yatsansa ya shiga cikin gindinta aekuwa ta fashe da kuka tana cewa wayooooooo nashiga uku ya MAHBUB dan Allah ka cire zafi da daɗi nakeji cire hannunsa yayi yasa bakinsa ya dago da gindin ya shiga zuƙa kuka ta saki tana ƙara danna kansa cikin gindinta tana kuka tana nashiga uku daɗi zai kashe ni wayoooo yaya dama haka akeji shikuwa shan ruwan gindin kawai yake jinsu yake kamar zuma kusan 15mint tana kuka shikuma yana shan ruwan gindinta kafin ya cire bakinsa yasa yatsansa yashiga cinta sa yatsa sosai ashhhhhhhh wayoooo daɗi akwai daɗi Aushhhhhhh ahhhhhh jiuya yatsansa kawai yake cikin gindinta....

Kuyi manage plx 🙏🏻🥺😢

💪🏻 *MABUQACI* { *THE NEEDER*}💪🏻

Marubuciyar
WANI UBA
ACIYAU ACIGOBE +18
And now👇🏻
MABUQACI +18

FREE PAGE 1️⃣7️⃣➡️1️⃣8️⃣

Dasunan Allah mai rahama mai jinƙai
Inayiwa kowa fatan alkhairi da fatan gamawa da duniya lafiya Ban rubuta wannan littafi ba dan naci zarafin wani ko wata ba saidan nakawowa mata mafita masu fama da maza masu yawan BUQATA.

WANNAN LITTAFI NA KUƊI NE AKAN NAIRA ₦300 KACAL👌🏻IDAN KINSAN DANKI ZAGENI KODAN KI TURAWA WASU SU ZAGENI ZAKI SIYA LITTAFINA NA HUTAR DAKE KI AJIYE KUƊINKI KISIYA KULI _KULI KICI KO KISIYA DADDAWA KISA A MIYA😁

DOMIN SIYAN WANNAN LITTAFI KIYI JOINING WANNAN GROUP LINK 👇🏻https://chat.whatsapp.com/IduG4o88ZqIHmN1bZ7UDpi


Zillo tayi tare da ƙannamesa sai ga ruwa shaaaaaaaa kamar kan fanfon murtsatse ya lalace lagwas ta koma ta kwanta a jikinsa tana sauke ajiyar zuciya ɗaya ɗaya janyota yayi jikinsa ya rungumeta yana sumbatar dokin wuyanta a hankali ya raɗa mata MAIMUNATUNA akwai daɗi duka takai masa a kirji tana ƙoƙarin ƙwace kanta aekuwa MAHBUB yasa dariya tare da cewa a rama taƙwarƙwara nima zoki shamin bananata noƙe kai tayi tana ƙoƙarin tashi daga kan gadon yayi wuf ya cafko hannunta wayooooooo Auntynah kinsan Allah ba Aunty zaki kira a ko Abba zaki kira sai kin shamin bura da sauri ta toshe kunne dan Allah ka dena faɗar haka okay na dena zaki sha ko bazaki shabah da sauri tace wallahi ban iyaba aedama bance kin iya ba zo na koya miki hannu yasa ya ciro zabgegiyar burar data miƙe kyam sai motsi take kamar an cire wa maciji kai da sauri ta rufe idonta gam🙈dan Allah yaya MAHBUB ka mayar jin abu tayi mai laushi yana gogar bakinta please MAIMUNATUNA open your mouth Aushhhhhhh Dan Allah ki bude nashiga ko so kike na ciki da sauri ta girgiza masa kai murmushi yayi yace to oya open your mouth and suck me Harshenta ta fito dashi still idonta a rufe ta fara lasar Hmmmm ya sauke ajiyar zuciya yana ƙasa gyara mata j din ta daidaita da bakinta a hankali tasa hannunta ta riƙe ta da sauri ta saki sbd yanda taji J din ta miƙe kyam da sauri ya ɗago ya kalleta yana cewa plz MAIMUNATUNA Kisha mana ki riƙe ta ki jijjigata takice ke kadai kiyi yanda kikeso da ita, a hankali ta ƙara kai hannunta ta kama burar tana shafawa a hankali nan take jikinsa ya fara rawa burar da daɗa miƙe wa har wani ruwa mai yauki yake fitarwa a saman bulin ta ɗora bakinta ta fara lasa a hankali ae da sauri ya buga mata burarsa cikin baki tajishi har wuyanta nan take tashiga ƙaƙarin amai da sauri ya zare ya bari ta huta ya ƙara mayarwa cikin slow motion ya fara cinta a baki yana zurawa yana fitarwa ita kuma tana lashewa yana rasa wani irin daɗi yakeji ji yake kamar ya fasa kuka yayi 1hrs yana haƙarta da baki kafin yayi realising bai zare burarsa saida ya tabbatar ya shanye sperm dinda ya zuba mata duka kafin ya kwanta rashe rashe yana sauke ajiyan zuciya itama MAIMUNATUN ajiyan zuciya take sauke sbd ba ƙaramar gajiya takeji a jikinta bah Janyo yayi jikinsa Allah ubangiji yayi miki albarka MAIMUNATU Allah yasa ki gama da duniya lafiya Allah ya haskaka miki rayuwarki Allah ya bani ikon yi adalci a mazantakewarmu ta aure can ƙasan maƙoshi tace Ameen ya rabbil Alameen murmushi yayi sbd Sam bai wani ji muryarta bah bakinta kawai yaga ya motsa a kirjinsa ya sata gaba ɗayansu babu mai kaya a jikinsa bacci mai daɗi yayi awon gaba dasu sai ajiyar zuciya MAIMUNATU ke saukewa ya jima yana ƙare mata kallon black beauty ya furta yana shafa fuskarta.

Basu suka farka daga baccinsu bah sai 2hrs MAHBUB ne ya fara farkawa kiraye kiyayen sallar zuhur ne ya tashesa ya zame jikinsa ya faɗa toilet yayi wanka ya kuma tsaftace jikinsa a gurguje ya shirya yake masallaci sai 2:30 ya dawo still MAIMUNATU bata tashiba bayaso ya tasheta amma yasa duk bai tasheta tayi sallah bah idan ta tashi rigima zata saka miki sbd yaƙi tashinta tayi sallah yaye bedsheet din jikinta yayi ya haye gadon kiss ya manna bata a kumatu turo baki tayi tana magana ƙasa ƙasa zaka zaci a farke take idan kana kusa nan kuwa duk dadin bacci ne ya janyo haka.....chart me through this number 08143322386 Tsakiyar breast dinta ya manna mata kiss yana lasa nipple dinta ta suka baje sukayi faɗi baki wulid dasu kwanin sha'awa sai sheƙi suke kamar ta shafa mai aekuwa kamar a mafarki taji yana tsotsar mata nono da sauri ta buɗe idonta tana ja da baya sbd ya kanainaye gaba ɗaya jikinsa ne kawai bai sauka akan nata bah lumshe ido tayi ganin ya MAHBUB a hankali ya bude bakinsa yace oya tashi kiyi sallah 2:40 waro ido tayi tace nashiga uku 3:00 zamu shiga school tana ƙoƙarin tashi ya riƙo hannunta yace plz come down, har yanzu akwai sauran lokacin ki natsu zata fita ya rikota ya daka mata tsawa ke kina haukane zaki fita ba kaya a jikinki idan kika haɗu da wani fah da sauri ta dawo baya ta rungume sa ta fashe da kuka to ina ka yana aekaine ka ciremun wani yammm yammm yaji a jikinsa lokacin da yaji saukar breast dinta a kirjinsa da sauri ya raba jikinsu ya janyo skirt dinta ya saka mata yasa mata Hijab daya kai har ƙasa murmushi ya sakar mata ya manna mata kiss a forehead dinta da sauri ta fita sai addu'a kawai takeyi Allah yasa karta haɗu da Auntyn ko maryam tana shiga ɗaki ta sauke ajiyar da sauri ta faɗa toilet tayi wanka haɗe da wankan tsarki tana fitowa ta nufi wardrobe ta ciro doguwar riga da hijab tasa ta tayar da sallah duk wannan abun da take akan idon maryam da tun shigowarta take bin ta da ido amma  Sam hankalin ta baya jikinta, zaune ta tashi tana kare mata kallo tana gama sallah ta dauko handryer tashiga busar da gashin kanta sosai maryam ta zaro ido tana gasgata abunda zuciyarta ke gaya mata aekuwa cikin ɗaga murya tace MAIMUNATU ina kikaje 🤔Dummmm MAIMUNATU taji gabanta ya faɗi nashiga uku ta faɗa tana maimaita innalillahi wa'inna ilaihi raji'un² a hankali tace maryam wannan wace irin tambaya ce ina garden murmushi maryam tayi tace really? Kuma kikaje kikabar waya kikabar books dinki da kike duba to me kika je yi a hankali ta ƙaraso gun ta ukti kinason mijinki koh? gunsa kikaje koh? Nasani amma inaso ki sani matarsa ta farko ta rasa ranta ne sbd jarabarsa matarsa ta biyu ta nemi yayi divorced dinta sbd yawan BUQA and yau wacce kika sani tabar masa gida ba'asan inda take ba yanzu haka, MAIMUNATU miyasa kikeso ki jefa kanki cikin wahala miyasa bazaki yi magana bah a raba wannan aure kinaso ne ki kasance cikin ƙunci a rayuwarki? Me kika taka da har zaki yarda ki zauna da namijin da matan da yawa da suka damaki suka shanye sun kasa zama dashi🤔Kina kuwa son rayuwarki?. Miye haka maryam ya kikeso nayi da rayuwa ta ne me kike gani zan iyayi akan wannan abun cikin tsawa da ɗaga murya tace wlh kinada yanda zaki sbd rayuwarki ce bata wani bah and kinada zaɓi kema kuma kinada yanci. Haba maryam miye haka miyasa kikeso na nuna son kai na miyasa? Miyasa? Yanzu kinaso kice naje na samu Abba nace banason yaya MAHBUB kinaso naje nace a raba wannan auren wanda mahaifiyata ta haɗa kinaso na manta alkhairan da Abba yayimin kinso nima na nuna banason jinin sa kamar yanda sauran mata suka nuna. Yes of course ae rayuwarki ce kuma duk abunda Abba yayi miki yayine sbd ke yarsa ce kuma yar ƙansawar mafi soyuwa a gunsa Hmmmm chart me directly through 08143322386. Maryam stop this nonsense, really you means am talking nonsense all this well, ba haka nake nufiba amma inaso ki sani maryam Ya MAHBUB dan uwanki ne kuma nazaci bazaki so yaci gaba da zama cikin wannan damuwar ba ta rashin mata kuma wallahi maryam bazan iya zuwa gun Abba nace banason Ya MAHBUB bah. Ae bakiji nace banason sa bah kuma bakiji nace inaso ya kasance cikin kunciba kawai nidai kece nakejin tausayi banso kema ya lalata miki rayuwa look maryam I think kinsan miye alaqata da ya MAHBUB dan uwa nane fah do you think xan gujesa kamar yanda sauran matansa sukayi no don't ever think of that kinji insha Allah zan zauna da yaya MAHBUB har ƙarshen rayuwata wannan alqawari ne na daukarwa kaina. Karki damu kinji kawai abunda nakeso a gunki kuma nake buqata shine addu'arki this is want I need the most from you kinji ukti Allah ya shige mana gaba a dukkan lamuranmu 🙏🏻Ameen ya rabbil Alameen murmushi suka sakarwa jiuna tare da bawa jiuna hug a hankali maryam ta raɗawa MAIMUNATU ukti kodai kodai naga kina dawowa daga gunsa kikayi wanka 😅miya faru dan gayamin duka MAIMUNATU ta kaimata saita zare jikinta tana dariya murmushi Aunty tayi dake daidai bakin ƙofar shigowa ɗakin sbd zata shigo taji abunda maryam ke gayawa MAIMUNATU sosai taji daɗi maganar da MAIMUNATU tayi kuma ta yaba da hankalin ta da natsuwarta....


WANNAN LITTAFI NA KUƊI NE INA HAƊA KU DA GIRMAN ALLAH KARKU FITARMIN DA NOVEL SBD TARBIYAR YARANMU 🙏🏻BAWAI BANASO A FITAR BANE A'A BANSAN WAZAI KARANTABA SHIYASA NAKE FAƊA IDAN AN FITARMIN 😢
KUYI WA DARAJAR IYAYENKU KARKU FITARMIN DA BOOK 🙏🏻

WANNAN LABARI YANADA DOGON ZANGO ALLAH YA BAKU IKON BIYA YATA DAKI DAKI DOMIN JIN ABUNDA LITTAFIN YAKE TAFE DASHI

🪷 *SHIFIDAR KI DARAJAR KI* 🪷shine new group Dina ₦500 ne kudin shiga group din duk wacce ta siya novel Dina kuma ₦200 zata biya idan tanaso 🙏🏻matan aure kawai sbd yanayin tattaunawar da abunda za'a ringa turo wa na matan aure ne kawai da zawarawa 💃🏻💃🏻karki bari a barki a baya yar uwa.

#Share
Fisabilillah 🙏🏻💃🏻

💪🏻 *MABUQACI* { *THE NEEDER*}💪🏻

Marubuciyar
WANI UBA
ACIYAU ACIGOBE +18
And now👇🏻
MABUQACI +18

BONUS PAGE 1️⃣9️⃣➡️2️⃣0️⃣

Dasunan Allah mai rahama mai jinƙai
Inayiwa kowa fatan alkhairi da fatan gamawa da duniya lafiya Ban rubuta wannan littafi ba dan naci zarafin wani ko wata ba saidan nakawowa mata mafita masu fama da maza masu yawan BUQATA.

WANNAN LITTAFI NA KUƊI NE AKAN NAIRA ₦300 KACAL👌🏻IDAN KINSAN DANKI ZAGENI KODAN KI TURAWA WASU SU ZAGENI ZAKI SIYA LITTAFINA NA HUTAR DAKE KI AJIYE KUƊINKI KISIYA KULI _KULI KICI KO KISIYA DADDAWA KISA A MIYA😁

Turo ƙofar tayi ta shigo bakinta dauke da sallama murmushi ta sakar musu tace yaran Auntyn me kuke tattaunawa bara nazo ayi dani nima dukan su dariya sukayi tare da cewa okay Aunty zoki zauna Leda ta miƙawa kowanne su Murmushi dauke a fuskanta tsalle maryam tayi ta faɗa jikinta ta manna mata kiss a kumatu thank u so much Aunty mun gode sosai turaruka ne product din RAYHA COLLECTION hardasu kwalacca sosai MAIMUNATU tayi farinciki kuma tayi godiyaA hankali Aunty tace MAIMUNATU wai ya maganar karatunki kinyi exam kinsamu kinyi passing amma yau 1week da komawarki school kinyi zamanki 🤔me kike nufine Abba yace na tambaye ki ko bakison karatun ne a hankali tace dama... Sai kuma tayi shiru, maryam excuse us turo baki tayi tace okay fita tayi taja musu ƙofa ta koma falo ta zauna inajinki MAIMUNATU Aunty inaso amma yaya MAHBUB yace duk ya ƙara ganina na fita da sunan zuwa school idan ba islamiyya bace baiyafe bah shiyasa 🤔shiru Aunty tayi tana kallonta to MAIMUNATU yaushe haka ta faru, ranar da maryam ta dauko ni daga school mukaje mall ya hadu damu shine fah wai ba sch kawai muke zuwabah harda yawon ban..... Bata ƙarasa bah tayi shiru murmushi Aunty tayi tace to wa kika faɗawa. Shiru tayi tare da noƙe kanta okay kishirya gobe kije sch idan yayi miki magana kice ninace kije kuma yazo ya sameni kinji koh? To Auntyn nagode shafa kanta tayi tace Allah yayi miki albarka yasa ki gama da duniya lafiya kinji Ameen Aunty nagode. Yau bazakuje islamiyya bane ehhh Aunty munyi lati hmmm shikennan ku shirya yau kuje gidan Aunty jidda murmushi tayi tace toh Aunty.

Koda ta fito maryam ta cika ta batse tasha toka Takoma gefe, Aunty na fita MAIMUNATU tabi bayanta itama ta fito murmushi tayi tayi ganin yanda maryam ta koma gefe wai tayi fushi a hankali tace maryam miya haɗaki da yayanki dummm taji gabanta ta faɗi tambayar ki nake kinyi shiru yace baki ɗaga wayar shi idan kuma kika hau online ya kira ki saiki kashe wayar ki wlh maryam ki fita a ido na narufe idan ba hakaba ranki sai yayi mumunan bacci wlh kinji na gaya miki shiru tayi batayi magana bah. Aunty fita tayi dama tafitone zata je hospital. Hhhmmm lalle yaya BILAL saida ya gayawa Aunty bana magana dashi ƙwafa tayi murmushi MAIMUNATU tayi tace to me kuma ya haɗa bird love faɗa harara ta watsa mata tace ina ruwan ki nima yanzu ba ko rana kikayi a dakiba. Haba ukti inani ina korarki a gu wlh Allah korana kikayi da baki kalle nibah Aunty bazatace na tashi na Baku gu bah chart me through this number 08143322386
Am sorry, naƙi nayi hakuri aedama haka kika dakinyi wa mutun laifi saiki basa hakuri murmushi tayi tace nidai yanzu yunwa nakeji me kika dafa mana tana magana ta nufi kitchen tana shiga kamshi ya daki hancin ta dambu ne na shinkafa da yaji kayan ganye sai kamshi yake, debowa tayi ta dawo daningtable ta zauna ta faraci maryam na falo still tana tunanin yanda zata yiwa Yaya BILAL "rashin m" sbd mi zai kai ta ƙara gun Aunty alhalin shine baida gaskiya. Yana fitowa daningtable din ya nufa inda ya hangota zaune tana cin dambu a natse sai lumshe ido take tana buɗewa yana zaunawa ya ja plate din dambu a gabansa yafa yasa spoon yayi loma daya da sauri ta ɗago suna haɗa ido sai kuma tayi ƙasa da kanta. A hankali ya matso jikinta yana sunsunar kamshin turaren da ta saka yammmm taji tsigar jikinta na tashi da sauri tayi tsuma tace dama na ƙoshi kawo na ƙaro maka nasan ba zai isheka bah no Need ki barka kawai na gode da kulawa murmushi tayi ta nufi kitchen din dama shikuma abunda yake jira kenan, tun ɗazu data rungumesa cinlarsa ke miƙe kyam kamar karan rake wuf yayi ya shige kitchen din ya maido ƙofa ya rufe ya nufeta yana murmushi a hankali tace MAIMUNATUNA dan Allah ki bani nono masha wlh yunwarsa ke gareni tun ɗazu nakeji kamar nasame ki a ɗaki sai nayi tunanin kina tare da maryam zaro ido tayi tace dan Allah yaya ka dena bata rufe baki bah taji saukar hannuwansa akan suntuma suntuman nonuwanta dake cike famm kamar an hurasu jikinsa na rawa ya zuge zip din rigar yakai hannunsa da kallo kawai take binsa kamar ba dazu ɗazun nan ne ya gama laguje ta bah🤔batayi Auneba taji saukar lips dinta akan nipple dinta da sauri takai hannunta a kansa tana dan dannawa sbd yanda taji daɗi ya saukar mata lokaci daya Sai cafkar nonon yake yana laguda daya cike da sanin salon sarrafa nono hannunsa taushi ya haɗu da taushin nononta nan take MAIMUNATU ta fara nishi ohhhhhhh Ahhhh washhh sai gantsaro kirji take tana jin daɗin murza kan nononta da yake yi har cikin kwanyarta daɗin abun takeji nan take ƙasanta ya fara motsi gindin ya fara jiƙewa a hankali taji yace shhhshhh kar maryam taji kinsan bamu kadai bane a hankali ya ja hannunta ya daura akan wandonsa ta fara shafa masa kaciyarsa a cikin wando ita harga Allah tsoron ta takeji ƙarfin hali kawai takeyi sbd farin cikin sa da kuma albarka da yake yawan sama idan tayi masa haka a hankali ya mayar da bakinsa akan nononta ya fara tsotsa taci gaba da gantsaro masa kirjinta tare da danna kan sa cikin nonon domin tsotsar da yake mata sosai take jinta har cikin ranta a hankali yakai hannunsa ƙasanta ya tura cikin pant ya Fara wasa da leɓen durinta yana liliya belin gindinta da yatsa

Sosai yake fingering dinta MAIMUNATU tanajin zafi amma daɗin da takeji ya shanye zafin gaba ɗaya taji bazata iya tsayuwa bah haɗe bakinsu yayi gu ɗaya yana tsotsar lips dinta sautin tsut tsut kawai ke tashi a hankali yake murza breast dinta dasuka tafiya da hankalinsa sosai yake matsa breast din cikin sigar jan hankali sai gantsaro kirji take tana wash daɗi ya rufe mata ido sosai take jin mugun sha'awar mijinta sai ƙara sakar masa jiki take shikuma sai ƙara matsar nonuwan yake yana mulmula su cikin tafin hannunsa bakinsa sai aekin tsotsar lips dinta yake ita kuma tana shan harshensa, sosai taji J dinsa na gogar ta tana harbawa tana tsalle tana zungurarta nan take tsoro yayi mata dirar mikiya gindinta sai yoyon ruwa yake kamar tayi fitsari gaba ɗaya ta bata gown dinta ganin kamar tanaso ta raba jikinta da nasa yayi ƙasa da kanta daidai saitin J dinsa tana ganin haka ta gane Miyake nufi ta buɗe bakinta ya tura mata J dinsa ta mayar ta rufe sosai ya tura mata burar amma gaba ɗaya rabinta ne kawai ya shiga cikin bakinta cikin wani salo da ita kanta batasan tanada shibah tafara lashe ta nan take MAHBUB ya fara wani far far da ido yana sauke ajiyar zuciya muryarsa kawai ke tashi yana wani kalar nishi mai sauti oohhhhhhhhh my God wayooooooo burana ta maƙale wlh zanso naci gindinki nasan zaiyi daɗi sosai wayoooo uhhhhhhhh MAIMUNATU kuwa sai motsi take da bakinta tana soka J cikin bakinta tana fitarwa kamar ta samu alawa sai lashe ruwan dake fito ta bular kaciyar takeyi data tsinki kanta dason sha, gaba daya ta gama rikitasa sai gurnani yake ya koma mata kamar wani jariri idan ta soka J cikin bakinta sai ta mulmula masa golayensa da yatsunta ruwa kawai ke gangarowa daga ƙofar J din gaba ɗaya hankalinsa ya gama tashi ya rude babu abunda yakeso yanzu kamar yaji yana sukuwa akanta yaji yana safa da marwa cikin durinta. Sosai take jin kaikayi a gindinta yanyota yayi jikinsa ya jinginar da ita jikin lokar kitchen din ya gwale cinyoyinta ya cika hannunsa da nonuwanta yana matsawa can kasa kuma yana soka mata yatsa a hankali ya zare yatsar sa ya mayar da J dinsa wani ƙara MAIMUNATU ta saki sbd wani baƙon al'amari taji a farjinta tashiga dukan kirjinsa dan Allah karkayi wlh da zafi ban taɓa yibah karkayi Allah da zafi sosai take kuka shikuma sai goga mata J dinsa yake daya samu tadan shiga kaɗan gaba ɗaya dumin gindinta ya kamar susutar dashi ahhhhhh oohhhhhhhhh washhhhhhh daɗi Aushhhhhhh zan kawo. Nan take ya shiga tsiyaya mata fresh milk dinsa yana sauke ajiyar zuciya

Kuka take sosai tana dukan kirjinsa murmushi yayi ya manna mata kiss a lips dinta Allah yayi miki albarka ƙoramarki akwai daɗi daga yau sunanki NI'IMA a gaban kowa haka zan kiraki mayar da boxer's dinsa yayi ya ja wandonsa ya mayar mayar mata da zip din rigarta yayi Maryam na ɗaki tana tunanin wannan wace irin washin kunyace a kitchen lokacin da ta bar falo ta nufo kitchen domin ta nemi abunda ta sawa cikinta taga MAHBUB yana tsotsar nonuwan MAIMUNATU idan yasha wannan ya saki yasha wancan da gudu ta koma ɗakinsu har 5 bataga MAIMUNATU ba a hankali taji an turo ƙofar ɗaki da sauri ta ɗago kanta kara suka sauka akan MAIMUNATU dake tafiya da kyar sbd yanda ƙasanta keyi mata zafi suhanallah ukti lafiya miya same ki murya na rawa tace dan Allah ukti haɗamin ruwan zafi zanyi wanka jiki na rawa taje ta hada mata sbd bata kawo mibah a ranta ta zaci ciwo taji a ƙafarta......

WANNAN LITTAFI NA KUƊI NE INA HAƊA KU DA GIRMAN ALLAH KARKU FITARMIN DA NOVEL SBD TARBIYAR YARANMU 🙏🏻BAWAI BANASO A FITAR BANE A'A BANSAN WAZAI KARANTA BA SHIYASA NAKE FAƊA IDAN AN FITAR 😢😢KUYIWA DARAJAR IYAYENMU KARKU FITARMIN DA BOOK🙏🏻🙏🏻

WANNAN LABARI YANADA DOGON ZANGO ALLAH YA BAKU IKON BIBIYATA DAKI DAKI DOMIN JIN YANDA LITTAFIN YAKE

INSHA ALLAH ANAN NA KAWO KARSHEN FREE PAGES DINA IDAN KINJI KINASON KARANTAWA SAI KI SIYA

🪷 *SHINFIƊAR KI DARAJAR KI*🪷
Shine new group dina ₦500 ne kudin shiga group din duk wacce ta siya novel Dina kuma zata biya ₦200 idan tanaso matan aure kawai sbd yanayin tattaunawa da abunda za'a ringa turowa a group din matan aure ne kawai da zawarawa karki bari a baki a baya yar uwa 💃🏻😍

💪🏻 *MABUQACI* { *THE NEEDER*}💪🏻

Marubuciyar
WANI UBA
ACIYAU ACIGOBE +18
And now👇🏻
MABUQACI +18

BONUS PAGE 1️⃣9️⃣➡️2️⃣0️⃣

Dasunan Allah mai rahama mai jinƙai
Inayiwa kowa fatan alkhairi da fatan gamawa da duniya lafiya Ban rubuta wannan littafi ba dan naci zarafin wani ko wata ba saidan nakawowa mata mafita masu fama da maza masu yawan BUQATA.

WANNAN LITTAFI NA KUƊI NE AKAN NAIRA ₦300 KACAL👌🏻IDAN KINSAN DANKI ZAGENI KODAN KI TURAWA WASU SU ZAGENI ZAKI SIYA LITTAFINA NA HUTAR DAKE KI AJIYE KUƊINKI KISIYA KULI _KULI KICI KO KISIYA DADDAWA KISA A MIYA😁

Turo ƙofar tayi ta shigo bakinta dauke da sallama murmushi ta sakar musu tace yaran Auntyn me kuke tattaunawa bara nazo ayi dani nima dukan su dariya sukayi tare da cewa okay Aunty zoki zauna Leda ta miƙawa kowanne su Murmushi dauke a fuskanta tsalle maryam tayi ta faɗa jikinta ta manna mata kiss a kumatu thank u so much Aunty mun gode sosai turaruka ne product din RAYHA COLLECTION hardasu kwalacca sosai MAIMUNATU tayi farinciki kuma tayi godiyaA hankali Aunty tace MAIMUNATU wai ya maganar karatunki kinyi exam kinsamu kinyi passing amma yau 1week da komawarki school kinyi zamanki 🤔me kike nufine Abba yace na tambaye ki ko bakison karatun ne a hankali tace dama... Sai kuma tayi shiru, maryam excuse us turo baki tayi tace okay fita tayi taja musu ƙofa ta koma falo ta zauna inajinki MAIMUNATU Aunty inaso amma yaya MAHBUB yace duk ya ƙara ganina na fita da sunan zuwa school idan ba islamiyya bace baiyafe bah shiyasa 🤔shiru Aunty tayi tana kallonta to MAIMUNATU yaushe haka ta faru, ranar da maryam ta dauko ni daga school mukaje mall ya hadu damu shine fah wai ba sch kawai muke zuwabah harda yawon ban..... Bata ƙarasa bah tayi shiru murmushi Aunty tayi tace to wa kika faɗawa. Shiru tayi tare da noƙe kanta okay kishirya gobe kije sch idan yayi miki magana kice ninace kije kuma yazo ya sameni kinji koh? To Auntyn nagode shafa kanta tayi tace Allah yayi miki albarka yasa ki gama da duniya lafiya kinji Ameen Aunty nagode. Yau bazakuje islamiyya bane ehhh Aunty munyi lati hmmm shikennan ku shirya yau kuje gidan Aunty jidda murmushi tayi tace toh Aunty.

Koda ta fito maryam ta cika ta batse tasha toka Takoma gefe, Aunty na fita MAIMUNATU tabi bayanta itama ta fito murmushi tayi tayi ganin yanda maryam ta koma gefe wai tayi fushi a hankali tace maryam miya haɗaki da yayanki dummm taji gabanta ta faɗi tambayar ki nake kinyi shiru yace baki ɗaga wayar shi idan kuma kika hau online ya kira ki saiki kashe wayar ki wlh maryam ki fita a ido na narufe idan ba hakaba ranki sai yayi mumunan bacci wlh kinji na gaya miki shiru tayi batayi magana bah. Aunty fita tayi dama tafitone zata je hospital. Hhhmmm lalle yaya BILAL saida ya gayawa Aunty bana magana dashi ƙwafa tayi murmushi MAIMUNATU tayi tace to me kuma ya haɗa bird love faɗa harara ta watsa mata tace ina ruwan ki nima yanzu ba ko rana kikayi a dakiba. Haba ukti inani ina korarki a gu wlh Allah korana kikayi da baki kalle nibah Aunty bazatace na tashi na Baku gu bah chart me through this number 08143322386
Am sorry, naƙi nayi hakuri aedama haka kika dakinyi wa mutun laifi saiki basa hakuri murmushi tayi tace nidai yanzu yunwa nakeji me kika dafa mana tana magana ta nufi kitchen tana shiga kamshi ya daki hancin ta dambu ne na shinkafa da yaji kayan ganye sai kamshi yake, debowa tayi ta dawo daningtable ta zauna ta faraci maryam na falo still tana tunanin yanda zata yiwa Yaya BILAL "rashin m" sbd mi zai kai ta ƙara gun Aunty alhalin shine baida gaskiya. Yana fitowa daningtable din ya nufa inda ya hangota zaune tana cin dambu a natse sai lumshe ido take tana buɗewa yana zaunawa ya ja plate din dambu a gabansa yafa yasa spoon yayi loma daya da sauri ta ɗago suna haɗa ido sai kuma tayi ƙasa da kanta. A hankali ya matso jikinta yana sunsunar kamshin turaren da ta saka yammmm taji tsigar jikinta na tashi da sauri tayi tsuma tace dama na ƙoshi kawo na ƙaro maka nasan ba zai isheka bah no Need ki barka kawai na gode da kulawa murmushi tayi ta nufi kitchen din dama shikuma abunda yake jira kenan, tun ɗazu data rungumesa cinlarsa ke miƙe kyam kamar karan rake wuf yayi ya shige kitchen din ya maido ƙofa ya rufe ya nufeta yana murmushi a hankali tace MAIMUNATUNA dan Allah ki bani nono masha wlh yunwarsa ke gareni tun ɗazu nakeji kamar nasame ki a ɗaki sai nayi tunanin kina tare da maryam zaro ido tayi tace dan Allah yaya ka dena bata rufe baki bah taji saukar hannuwansa akan suntuma suntuman nonuwanta dake cike famm kamar an hurasu jikinsa na rawa ya zuge zip din rigar yakai hannunsa da kallo kawai take binsa kamar ba dazu ɗazun nan ne ya gama laguje ta bah🤔batayi Auneba taji saukar lips dinta akan nipple dinta da sauri takai hannunta a kansa tana dan dannawa sbd yanda taji daɗi ya saukar mata lokaci daya Sai cafkar nonon yake yana laguda daya cike da sanin salon sarrafa nono hannunsa taushi ya haɗu da taushin nononta nan take MAIMUNATU ta fara nishi ohhhhhhh Ahhhh washhh sai gantsaro kirji take tana jin daɗin murza kan nononta da yake yi har cikin kwanyarta daɗin abun takeji nan take ƙasanta ya fara motsi gindin ya fara jiƙewa a hankali taji yace shhhshhh kar maryam taji kinsan bamu kadai bane a hankali ya ja hannunta ya daura akan wandonsa ta fara shafa masa kaciyarsa a cikin wando ita harga Allah tsoron ta takeji ƙarfin hali kawai takeyi sbd farin cikin sa da kuma albarka da yake yawan sama idan tayi masa haka a hankali ya mayar da bakinsa akan nononta ya fara tsotsa taci gaba da gantsaro masa kirjinta tare da danna kan sa cikin nonon domin tsotsar da yake mata sosai take jinta har cikin ranta a hankali yakai hannunsa ƙasanta ya tura cikin pant ya Fara wasa da leɓen durinta yana liliya belin gindinta da yatsa

Sosai yake fingering dinta MAIMUNATU tanajin zafi amma daɗin da takeji ya shanye zafin gaba ɗaya taji bazata iya tsayuwa bah haɗe bakinsu yayi gu ɗaya yana tsotsar lips dinta sautin tsut tsut kawai ke tashi a hankali yake murza breast dinta dasuka tafiya da hankalinsa sosai yake matsa breast din cikin sigar jan hankali sai gantsaro kirji take tana wash daɗi ya rufe mata ido sosai take jin mugun sha'awar mijinta sai ƙara sakar masa jiki take shikuma sai ƙara matsar nonuwan yake yana mulmula su cikin tafin hannunsa bakinsa sai aekin tsotsar lips dinta yake ita kuma tana shan harshensa, sosai taji J dinsa na gogar ta tana harbawa tana tsalle tana zungurarta nan take tsoro yayi mata dirar mikiya gindinta sai yoyon ruwa yake kamar tayi fitsari gaba ɗaya ta bata gown dinta ganin kamar tanaso ta raba jikinta da nasa yayi ƙasa da kanta daidai saitin J dinsa tana ganin haka ta gane Miyake nufi ta buɗe bakinta ya tura mata J dinsa ta mayar ta rufe sosai ya tura mata burar amma gaba ɗaya rabinta ne kawai ya shiga cikin bakinta cikin wani salo da ita kanta batasan tanada shibah tafara lashe ta nan take MAHBUB ya fara wani far far da ido yana sauke ajiyar zuciya muryarsa kawai ke tashi yana wani kalar nishi mai sauti oohhhhhhhhh my God wayooooooo burana ta maƙale wlh zanso naci gindinki nasan zaiyi daɗi sosai wayoooo uhhhhhhhh MAIMUNATU kuwa sai motsi take da bakinta tana soka J cikin bakinta tana fitarwa kamar ta samu alawa sai lashe ruwan dake fito ta bular kaciyar takeyi data tsinki kanta dason sha, gaba daya ta gama rikitasa sai gurnani yake ya koma mata kamar wani jariri idan ta soka J cikin bakinta sai ta mulmula masa golayensa da yatsunta ruwa kawai ke gangarowa daga ƙofar J din gaba ɗaya hankalinsa ya gama tashi ya rude babu abunda yakeso yanzu kamar yaji yana sukuwa akanta yaji yana safa da marwa cikin durinta. Sosai take jin kaikayi a gindinta yanyota yayi jikinsa ya jinginar da ita jikin lokar kitchen din ya gwale cinyoyinta ya cika hannunsa da nonuwanta yana matsawa can kasa kuma yana soka mata yatsa a hankali ya zare yatsar sa ya mayar da J dinsa wani ƙara MAIMUNATU ta saki sbd wani baƙon al'amari taji a farjinta tashiga dukan kirjinsa dan Allah karkayi wlh da zafi ban taɓa yibah karkayi Allah da zafi sosai take kuka shikuma sai goga mata J dinsa yake daya samu tadan shiga kaɗan gaba ɗaya dumin gindinta ya kamar susutar dashi ahhhhhh oohhhhhhhhh washhhhhhh daɗi Aushhhhhhh zan kawo. Nan take ya shiga tsiyaya mata fresh milk dinsa yana sauke ajiyar zuciya

Kuka take sosai tana dukan kirjinsa murmushi yayi ya manna mata kiss a lips dinta Allah yayi miki albarka ƙoramarki akwai daɗi daga yau sunanki NI'IMA a gaban kowa haka zan kiraki mayar da boxer's dinsa yayi ya ja wandonsa ya mayar mayar mata da zip din rigarta yayi Maryam na ɗaki tana tunanin wannan wace irin washin kunyace a kitchen lokacin da ta bar falo ta nufo kitchen domin ta nemi abunda ta sawa cikinta taga MAHBUB yana tsotsar nonuwan MAIMUNATU idan yasha wannan ya saki yasha wancan da gudu ta koma ɗakinsu har 5 bataga MAIMUNATU ba a hankali taji an turo ƙofar ɗaki da sauri ta ɗago kanta kara suka sauka akan MAIMUNATU dake tafiya da kyar sbd yanda ƙasanta keyi mata zafi suhanallah ukti lafiya miya same ki murya na rawa tace dan Allah ukti haɗamin ruwan zafi zanyi wanka jiki na rawa taje ta hada mata sbd bata kawo mibah a ranta ta zaci ciwo taji a ƙafarta......

WANNAN LITTAFI NA KUƊI NE INA HAƊA KU DA GIRMAN ALLAH KARKU FITARMIN DA NOVEL SBD TARBIYAR YARANMU 🙏🏻BAWAI BANASO A FITAR BANE A'A BANSAN WAZAI KARANTA BA SHIYASA NAKE FAƊA IDAN AN FITAR 😢😢KUYIWA DARAJAR IYAYENMU KARKU FITARMIN DA BOOK🙏🏻🙏🏻

WANNAN LABARI YANADA DOGON ZANGO ALLAH YA BAKU IKON BIBIYATA DAKI DAKI DOMIN JIN YANDA LITTAFIN YAKE

INSHA ALLAH ANAN NA KAWO KARSHEN FREE PAGES DINA IDAN KINJI KINASON KARANTAWA SAI KI SIYA

🪷 *SHINFIƊAR KI DARAJAR KI*🪷
Shine new group dina ₦500 ne kudin shiga group din duk wacce ta siya novel Dina kuma zata biya ₦200 idan tanaso matan aure kawai sbd yanayin tattaunawa da abunda za'a ringa turowa a group din matan aure ne kawai da zawarawa karki bari a baki a baya yar uwa 💃🏻😍

PAGE2️⃣1️⃣➡️2️⃣2️⃣
Ruwan ɗimi ta haɗa mata tafito ta tadda ita tana cire doguwar rigar dake jikinta sosai take binda da eye's sbd yanda taga fuskarta taɗan kumbura kamar tasha kuka, Sam MAIMUNATU taƙi bari su haɗa ido tana gama cire kayan jikinta tashige bayi har jikinta ke rawa tashi gasa jikinta tare da daukarwa kanta wani banzan alƙawari na bazata ƙara yarda dashiba so yake ta aekata abun kunya🤣tana wanka tana matsar ƙwalla tana fitowa ta tadda maryam bata ɗakin sallah tayi ta nemi guri ta zauna ta jingina jikinta da gado tana sauke ajiyar zuciya komi ya shiga dawo mata a hankali tace nashiga uku dama haka wannan abun yake da zafi😢abu kamar ya samun reza yana yankan naman jikina tana cikin wannan tunanin maryam ta shigo da cup a hannunta miƙa mata tayi tace gashi inji Auntyn tashe Kisha kuma yanzu na mayar mata da cup dumm MAIMUNATU taji gabanta ya faɗi wani mugun kallo ta watsa mata tace yaushe Auntyn ta dawo tun ɗazu tana gida fitar ta bada jimawa ba nima naga ta dawo shikenan nashiga uku maryam sosai maryam ke yi mata kallon mamaki kafin ta buɗe baki tace lafiya tana dafa kafaɗar ta, Auntyn taje kitchen.... Bata ƙarasa bah tayi shiru kai kawai maryam ta girgiza mata tace dai na baki wasu papers sai yanzu kuma kina wanka takira tace na baki wannan karɓa tayi tace to ta Dade dashi riƙe a hannunta kafin takai baki (tsimin goron Tulane) dayaji kayan hadi har wani kamshin kanunfari ke tashi a cikinsa, Saida ta shanye tass ta sauke cup din tana miƙawa maryam karɓa tayi itama tabar ɗakin gun Auntyn ta tafi direct ta nuna mata cup din zata fita tace maryam zonan tana zuwa itama ta miƙa mata cup karɓa tayi tana turo baki haɗe da gunguni ni wallahi Auntyn banason wannan da kike bani ɗaci ke garesa na MAIMUNATU zaƙine dashi kamar ansa sugar ni miyasa baki samun sugar din wani kallon Auntyn ta wurga mata wanda yasa nan take takai cup din a bakinta tana yamutsa fuska harta shanye, ki saurareni da kyau Kiji abunda zan gaya miki daga nan ki wuce dakinki dakinyi sallar isha'i ki kwanta ki barta ta huta wlh Auntyn kunci ka son kai keda Abba komi nayi bakwa cewa na huta sai MAIMUNATU yaufa duk ni nayi aekin gidan nan babu abunda tayi sai soyayya bata ƙarasa bah Aunty ta buge mata baki cikin bacin rai tace zonan cikin tsoron da son fadin abunda ke ranta ta matso gun Aunty, kunnanta Aunty ta kama ta dan ja kaɗan tace ke ubawa waye ya hanaki kiyi auren kema ki huta cikin muryar kuka tace Allah Aunty ni banason Auren doli ae itama auren doline aka yimata🤔zancen zuci Auntyn tashiga yi nashiga uku da wannan yar ita bakinta bayayin shiru Allah ubangiji ya shiryamin ke. Kunsan meke kawo haka Yaron ya zamana yana iya gaya ma mahaifiyarsa komi dake cikin zuciyar? Yaro ya kasance bayajin tsoron gaya ma mahaifiyarsa gaskiya koda kuwa zata dake tasan? Hmmm to Jan yaro a jiki ke kawo haka zakiga kamar rashin kuyace yake miki amma Sam ba haka bane kawai shi gaskiya ce yake gayami miki mu kasance iyaye masu jan yaran mu a jiki musamman yanda duniyar nan ta lalace idan baki ja danki ko yarki a jiki bah ta gaya miki matsalar ta sai taje can tana gayawa friends dinta da ba lalle bane su bata shawarar da ta dace Allah ubangiji yasa mudace Ameen.Hmmm maryam miyasa baƙyason Aure miyasa duk lokacin da aka yi miki maganar aure sai kice baza'a yimiki auren doli bah maryam so kike ki zauna a gabana na dafa ki naci ko kuwa so kike na saki a gaba naita kallo tunda bakison aure cikin sanyin murya Aunty ke magana da sauri maryam da girgiza mata kai amma nakeso ki bani ba girgizamin kai nace kiyibah muryarta na rawa tace A'a Aunty, okay ya kikeso nayi dake MUHAMMAD yazo kince bakison sa YASIR ma haka kikace baki sonsa miyasa. Toh wallahi bara na gaya miki banda wani buri a rayuwata kamar naganki a ɗakin mijin ki, BILAL yana sonki kuma shinakeso ki aura ko nace shinake miki fatan samu a matsayin miji kuma uban 'ya' yanki amma duk hakan bazata faruba sai da amincewarki, sai idan kinji kinaso kuma kin yarda zaki aure sa sbd ita rayuwar aure rayuwace wacce akeso a ginata da soyayya. Amma kince ke bazaki soyayya bah nace kiyi karatu kince bazakiyi bah nace kiyi business kince bazakiyi bah yanzu ya kikeso nayi miki ae gwara kawai ki zauna kici gaba da dafa mata abinci da kuma gyaran gida muna sa miki albarka koba haka kikeso bah, fashewa tayi da kuka dan Allah Auntynah kiyi hakuri wlh Allah niba haka nake nufiba kuma inada dalilin da yasa nace bana sonsu duka badan Allah suke sona bah kuma wallahi YASIR shiya tafi da kansa sbd yace nazo gidansu yana birthday nace saina tambaye ki yace a'a nikuma nace bazan fitaba saina tambaye ki shine fah yaje ya gayawa Abba cewa nace bana sonsa inada wanda nakeso kuma Allah ki tambayi MAIMUNATU Kiji Allah gaskiya nake gaya miki shhiishiishii ba kuka nace ki yimun ba kawai tambayar ki nayi kuma kin bani amsa shikenan rungume Aunty tayi tace Am sorry ummana I don't that am hurting you so much Dan Allah kiyi hakuri ki yafemin Hmmm shine MARYAMA na yafe miki Allah ubangiji yayi miki albarka ameen Ummana, wait wait am I have 1 question danakeso ki amsamin okays Ummana Allah yasa na sani, kinma sani saidai kawai idan bakyaso ki gayamin toh inajinki Ummana miyasa bakison BILAL? kuma miyasa kuke yawan faɗa bama gari ɗaya kuke bah amma kullun cikin faɗa kuke a waya? Saida ta turo ƙaramin bakinta kafin tace Aunty 2 questions kika yimin kuma kince question ɗaya ne ni bamma san wanne zan amsa miki bah tana magana na tana share hawayen ta, ki zaɓa duk wanda kikeso Aunty tana sane tace mata haka kuma tana sane tayi mata Q2 sbd tasan duka saita amsa mata su....
Aunty na'am maryama ni inason yaya BILAL amma kullun ba wata magana   sai maganar aure idan muna waya nikuma banaso da ido Auntyn ta bita tace to miyasa sbd banaso na haihu sosai dariya ta suɓucewa Aunty tayi son ransa kafin tace toh ke maryam miyasa bakya son ki haihu bakya son yara ne a'a inaso Aunty amma inajin tsoro kuma ina tausayin mata kuma naga har mutuwa sukeyi gurin haihuwa tana magana hawaye nabin idonta wlh Umma shiyasa nace ba zanyi karatuba sbd Abba yace sai nayi karatun Nursing ni kuma mass Communication nakeso, Hmmm yanzu maryam kinfiso ayi ta nuna ki a TV cinno baki tayi batare data ƙara yin magana bah a hankali Aunty ta zare jikinta tace oya tashi kije ki kwanta kuma gobe zaki gayamin amsamin question Dina na biyu ki bar MAIMUNATU ta huta yau kije ɗakinka ki kwanta kinji ko dakai ta bata amsa tabar ɗakin direct takinta taje tayi wanka tasa sleeping dress dinta tayi addu'o'i ta kwanta..

Manage plz fans 🙏🏻🙏🏻
5days with out oga now he's back 💃🏻💃🏻😂kuyimin uzuri dan Allah gobe zaku samu posting mai zafi 🤤

PAGES 2️⃣3️⃣➡️2️⃣4️⃣
Sosai taji daɗin bacci abunta babu abunda take tunanin sai wace kalar ƙarya zata gayawa Aunty tayarda da ita kuma ma wai miyasa batason yaya BILAL murmushi tayi kawai ta kwanta akan hannunta na dama bada jimawa bah bacci yayi awon gaba da ita, MAIMUNATU kuwa tana can sai bacci take zazzabi ya  saukar mata a jiki ga kuma fargaba da tsoron Yaya MAHBUB dataji yanzu a duk duniyar nan babu wanda takejin tsoro fiye dashi batama fatan ƙara haduwa dashi sai bacci take abunta hankali kwance, a hankali ya bude ƙofar ya shigo sosai yaji daɗi ganin ita kadai ce a ɗakin da sassarfa ya ƙarasa gunta ya haye gadon yana ƙare mata kallon blanket dinta ta rufe jikinta dashi ya janye rigar bacci ce a jikinta daya tsaya mata daidai guiwa rigar sharara ce babu abunda ba'a gani a jikinta shiyasa da zata kwanta ta rufe jikinta gaba ɗaya da blanket, ta kwanta ne rigingine ta dan buɗe ƙafafunta kaɗan a hankali yakai hannunsa ya ɗage rigar zuwa sama yasa hannu ya zare mata pant yana ƙarewa hole dinta kallo gaba ɗaya gurin yayi ja😓sosai yaji tausayin ta ya koma yana ƙarewa fuskantar kallo MAIMUNATU yarinya ce sosai duk cikin matansa itace ya aura tanada ƙananun shekaru kuma yake neman ta da ƙananun shekaru fuska ya shafa ya ƙara yin ƙasa da kansa yana hura mata iska a gindi wata ajiyar zuciya ta sauke saida MAHBUB ya ɗago ya kalleta amma bacci take sosai abunta kansa ya soka cikin gindin yana sunsunar kamshin sa Ya tsinci kansa da son sucking pussy din sosai yakeso ya hana kansa amma zuciyar na raya masa cewa MAIMUNATU mallakinsa ce kuma tashice shi kadai, a hankali ya zura finger dinsa na tsakiyar wato manuni a ƙasanta ya fara fingering ɗinta ƙara ɗaga masa kafafunta tayi sama tana faɗin uhmmm aekuwa da sauri ya haɗe bakinsu ya manta da Sam bacci take bama tasan yana yiba ita kuwa ta dauka mafarki take sosai ya tsotsi lip dinta sosai kamar ba gobe kafin ya kara yin ƙasa da kansa ya zura harshensa cikin gindinta yana karkaɗa harshensa wani zillo tayi sbd wani daɗi dataji yayi mata dirar mikiya nan take tashiga jijjiuya kanta gefe da gefe sai ƙara daga masa ƙasanta takeyi yanda zai ji dakin sucking dinta gurnani MAHBUB ya shiga yi makar bunsuru yaga yar buzurwa 🤣sai yayi sucking pussy dinta sosai kafin ya cire kayansa yanaso su yi body contact sai da ya zare komi na jikinsa ya kama burarsa yana goga mata akan gindinta abu yake kamar ba ɗazun ya gama caccakar ta ba sai ya tura sai ya zare zafinda MAIMUNATU taji ne yasa ta buɗe idonta tass akan MAHBUB daya gama fita daga hayyacinsa gaba ɗaya baya jinta ji yake idan bai ci gindinta ba yau saiya mutu, kuka ta fashe dashi mai sauti tana dan Allah yaya kayi hakuri wlh mutu zanyi da zafi haryanzu ciwo nakeji dan Allah ka dena kiss ya manna mata a baki a hankali ya raɗa mata MAIMUNATUNA bazaki zafiba yanzu I promise you kinji ki saki jikinki idan ba haka ba zakiji zafi kai kawai ta ɗaga masa amma zuciyar cike take da tsoron sa, cigaba yayi da turawa yana zare wa ya dede yana tura yana zare wa kafin ya samu hanya ya shiga wata ajiyar zuciya ya sauke wasu hawaye masu zafi suna saukar masa daya rasa gane na minane shi dai yasan har cikin ransa daɗi yake ji amma miyasa shi kuka zungura mata burarsa yayi nan take MAIMUNATU ta dauke wuta sbd wani zafi da taji tunda uwar ta ta haife ta bata taɓa jin kalarsa bah sai yau rungumeta yayi tsam yana lasar nipples ɗinta tanajin wani daɗi da kuma ƙasanta da takejin kamar an zuba mata barkono a hankali ya fara having sex da ita ta yanda bazata ji zafi ba wani irin abu taringa ji a zuciyar ta, daɗi MAHBUB yakeji sosai duk ya susuce mata ya birkice sai subatu take mata wayoooo niiiii daɗi washiiiii Ahaahhhhhhhh ummmmmm please MAIMUNATU ki ringa bani gindi kullu inaci wallahi kinada daɗi wayoooo daɗi ki yayi yawa nasan Abba ya iya zaɓe wlh Umma ta kyautamun data bani ke wayooooooo daɗi yana fadin haka ya sake mata gwatso ashhhhhhhh ta faɗa sosai ya ƙara dage mata kafafunta yana caccakar gindinta kuma ya haɗe lips dinsu yana sha ita kuma wani zafi taji kirjinta nayi mata kusan 2hrs kafin yayi realising sosai ya kankameta lokacin da zai zuba mata sperm dinsa, ya shiga gaya mata word masu daɗi yana koɗata yana yana kalar daɗinta ƙara haɗe bakinsu yayi yana tsotsar lips dinta sosai ya kwashi lokaci yana sumbatar ta kafin ya zare jikinsa ya sunkucita sai toilet ruwa ya haɗa yayi mata wanka sosai yagasa mata jikinta ya barta tayi wankan tsarki ya dawo ya canza musu bedsheet ya kwashe wanna ya ajiye a gefe koda ta fito a wankan shiya taimaka mata ta gyara jikinta ya kwantar da ita bacci mai daɗi yayi awon gaba da ita shikuma ya dauki bedsheet dinda suka ɓata ya bar bedroom din sai murmushi yake yanajin wani daɗi har cikin ransa 🤤sosai yaji daɗin kasan cewa da MAIMUNATU yanajin kaff matansa tun daga wadanda ya aure har wadanda yayi harkar banza dasu babu wacce takai daɗin MAIMUNATU ranar yayi bacci cike da mafarkai masu dadi Nason ƙara ƙasan cewa da MAIMUNATU.....................

NADIYA zaune tana charting sai murmushi take ita da DAUDA ne ke chart maganar gaba dayanta kalaman batsane kuma shine ya fara mata ita kuma ta biyesa, kusan komi da son ran mutun yakeyinsa dan haka yan matan mu da kuma iyaye Kuja hankalin yaran ku kuma Kuja kunna su akan kalar samarin da ya kama su yi mu'amala dasu ko kuma su yi soyayya dasu👂🏻baby yaushe zan zo Nasha nono wallahi nonuwanki suna burgeni ranar danazo gidan ku naji kamar na kamaki na haye amma kinsan da kunya nazo har gidan ku na ƙwaƙuleki hhhhhhhhhhh ta tura masa sticker din dariya shima murmushi yayi yace Allah da gaske nake dan turomin pic dinki na gansu sanye take da riga da wando rigar ta kamata sosai daga sama rabin breast dinta duk a waje sai nest daya karesu shima nest din sharara yake selfy ta dauka ta tura masa ya turo mata stickers na nuna jin dadi yanata koɗata cewa tayi kyau kamar ita tayi kanta ita kuma sai daɗi takeji har suka yanke shawarar yau zai zo gidansu da yamma ya dauke ta su je yawo taji daɗi sosai kuma ta nuna masa babu wata matsala sai yazo taji daɗi sosai Suna cikin chart din ya kira ta video call da sauri ta ɗaga tabar falon tana shiga ɗakinta  ta rufo ƙofa nikam nayi gaba ban tsaya naga mi zasu yi bah.....

HAJIYA KARIMA kuwa kwana biyu duk ta ga DAUDA ya canza mata yana sex da ita amma baya wani jimawa yake kawowa gaba ɗaya yanzu taji shima baya isarta yanzu plan dinda take so take tashiga kungiyar yan lesbians sbd shima ya fara gajiya da ita amma idan ta samu yarinya sai suyita sharholiyar su ta gama yanke shawara tsaffff yanzu haka shirye take tsaf jiran kawai take taga kiran MAGAJIYA aekuwa tana cikin zancen zuci kiran MAGAJIYA ya shigo wayar ta banji mece mata  bah naji tace okay ganin a hanya yanzu zan fito, tana ajiye wayar ta dauki wani arnan mayafi wanda kudinsa zasukai 30k ta yafa ta fita driver na tasowa tasa hannu ta tsayar tashi tare da cewa noo zanje dakaina okay kawai yace mata ya koma ya zauna abunsa yana shan waƙa mai gadi ya bude mata gate ta fita cikin corolla XL fara Sul sai sheƙi motar take da daukar ido HAJIYA KARIMA sai murmushi take tana jin wani daɗi, tana isa unguwa babu kowa unguwa ce ta manyan mutane babu komi a bakin gate din gidan sai manya manyan motoci na manyan mutane masu zuwa su dauki yaran mutane su je su yi lalata dasu su biyasu. Saida ta ƙara kiran MAGAJIYA nan take aka turo wata budurwa wanda shekaru ta bazasu haura 20 ba sai karairaya take tana taunar chewgam ƙas ƙas ƙas duk inda kake kanajin ƙarar taunar Hmmmm gida ne babba sosai wanda ya kunshi part part yana dauke da part 10 saina sha daya shine a tsakiya sosai HAJIYA KARIMA ta tsaya tanama wannan gida kallon mamaki sosai gidan ya haɗu gidan yayi kyau sosai a part din da ke tsakiya budurwar ta shiga da ita part din tsit babu kowa ya rinyar tace ta zauna gu HAJIYA KARIMA ta samu ta zauna falo shima ya hadu komi kyau da haduwar gidanta saida ta tsaya ta ƙarewa falon Kalo............... ✍🏼

INA GODIYA FANS ALLAH UBANGIJI YABAR ƘAUNA LOVE YOU LODI LODI😘

PAGE 2️⃣5️⃣➡️2️⃣6️⃣
Wata matace tafito cikin daya daga cikin dakunan da ke falon tana tafiya daya daya kamar bazata taka ƙasa ba kyakkyawa wace sosai son kowa ƙin wanda ya rasa shekaru ta gaba daya bazasu wuce 45yrs bah amma sai ka kalleta sosai zaka gane haka domin macece dataji gyara fatarta sai shegi take tana glowing. Tana zaunawa gaba ɗaya kamshin falo ya canza zuwa kamshin turaren jikin MAGAJI gaisawa sukayi cikin mutunci da murmushi dauke a fuskar yauwa ya hanya hope kinzo lafiya ya hanya Alhamdulillah ya oga, oga yana can gurin yawon sa ko nace kasuwancin sa Hmmm yawwa ina fatan kinji abunda na gaya miki a waya ehhh naji komi amma kuma inada tambaya ita kungiyar idan ka shiga shikenan bazaka fita ba kokuwa zaka iya fita? Sai kuma da kikace zamuyi kwanciya kamar kanciyar aure tare da shugaban kunyiwa wanene shugaban kungiyar? Bakida damuwa indai akan Hakane. Nice shugaban kungiyar inada gindin kuma inada burar yau zaki kwana a gidannan hope Kizo da shirin kwana kai HAJIYA KARIMA ta dagawa MA GAJIYA yawwa tashi mushiga daga ciki sosai suka sha firarsu inda gaba ɗaya fitar akan lesbian ne da kuma tsarinsu HAJIYA KARIMA sai daɗi takeji sbd a ganin kamar ta kusa warkewa da wannan bukatar tata hankali zai kwanta ta huta da neman bura yanzu zata samu wacce zata ringa ƙwaƙuleta, ana yin magrib HAJIYA KARIMA ta kira DAUDA ta gaya masa ya kula da gida ita yau bazata kwana gida bah, bai tambaye ta dalili bah sbd shi kamar wata dama ce ya samu ta kawo NADIYA gida ya ƙwaƙuleta yanda yakeso okay kawai yace mata suka kashe wayar, suna gama waya da HAJIYA ya kira NADIYA ta gaya masa cewa ta tambayi mummy kuma tace taje amma kartayi dare sosai yaji daɗi shima suka taɓa hira ya kashe wayar sa, taki ta shiga ta dauki wani magani Tightened in 30munite tasha guda biya ta shiga toilet ta tsalo wanka sai kamshi take zubawa ta janyo wani akwati ta buɗe ta fito da wasu magunguna daga gani suma maganin matane tasha sannan ta mayar da akwatin ta rufe tana doguwar riga ta dauko hijab ta gabatar da sallah isha'i tana gamawa wayar ta ta shiga ruri jikinta na rawa ta dauki wayar yace mata baby gani fah a waje Kizo ki shigo daki okay kawai tace ta kashe wayar ta tashi ta fita saida ta fara shiga gurin mummy ta gaya mata DAUDA ya dawo kafin ta fita ta shigo dashi falon baki suna shiga tace bara ta kawo masa ruwa sosai yaji daɗi sai murmushi take masa, Saida yasha ruwa kuma yadan taɓa shan kayan marmari kafin ta shigo dashi falo mummy da daddy suna zaune akan 2siter hannunsa sarƙe cikin na jiuna har ƙasa DAUDA ya duƙa ya gaishe su suka amma cike da farin ciki DAUDA sai kallonsu yake sbd yanda yaga tsantsar wayewa da bariki a cikin idanunsu nan take yaji cewa tabbas ya samu matar aure babu abunda zai hanasa auren NADIYA saidai idan itace tace batason sa

A hankali daddy yace good boy menene aekin ka a hankali DAUDA yace ina karatun computer science ne daddy ina finally year masha Allah masha Allah that's good hope kana wani business? Ehhh ina kula da company din mahaifina na shinkafa da kuma na drink masha Allah haka hakeso Allah yayi muku albarka ameen DAUDA yace yanajin daɗi amma sai yaji yana mugun jin kunyar mummy yaji yama kasa kallonta sbd yanayin shigarda ke jikinta, yadade zaune daɗi na jansa fira kafin sukayi sallama NADIYA ta tashi ta rakasa har mota yana shiga yace ta shigo shigowa tayi tana shiga ya sawa motar lock yace wai kina nufin duk wannan wankan bazaki bari na ganki ba zaki wani rakoni kice sai anjima murmushi tayi tace to kaga daddy yana gida yauma bai fita bah kar yaga na Dade murmushi yayi yace bazai miki faɗaba karki damu horn yayi mai gadi ya bude musu Gate yana fita hancin motar MAHBUB na shigowa sosai MAHBUB yabi motar da kallon dakuma Son gani waye a cikin motar.

Suna fita ya dauki hanyar unguwar su yana dan janta da fira Sama sama NADIYA ke basa amsa sbd duk iskancinta tana tsoron maza, suna kaiwa yayi packing amma bai kashe motar bah dama tunda ta shigo motar yake kallon nonuwanta da hijab dinda tasa ya kasa ɓoyesu a hankali yace NADIYA ya kayan dadinki yana magana yana kashe mata ido ɗaya shiru tayi tana wasa da yatsu hannunta murmushi yayi yakai hannunsa ya shafa lallausar lips ɗinta  a hankali yakai bakinsa dede hancinta ya na sunsunar kamshin turaren da ke tashi daga jikinta a hankali yace inason wannan turaren kamshi ya mun daɗi sosai a hankali ya rankwaɓo jikinta idon sa harya fara canza kala. YAKE YAR UWATA KIJI TSORON ALLAH KI DENA SA TURARE MAI ƘARFI IDAN ZAKI FITA DOMIN KUWA IDAN KIKASA TURARE KIKA FITA WANI NAMIJI YAJI KAMSHIN SA TAMKAR KINYI TSINANE KUMA RANAR LAHIRA ZAKI TASHI JARIRI NABIN KI A BAYA SUNA KUKA KINA GUDU SUNA BIYARKI DOMIN KI SAMO MASU IYAYENSU 🙏🏻YAKE UWA MACE KI HANI YARKI DA SA TURARE MAI ƘARFI IDAN ZATA FITA ESPECIALLY IDAN KIKASA ZATA SHIGA CIKIN MAZA NE SBD ZUCIYA BATADA ƘYASHI YAU NAMIJI YAYI MATA MAGANA GOBE YAYI MATA JIBI DOLI ZATA KU LASHI SBD YANA YABA KAMSHIN TURARENTA. ALLAH UBANGIJI YASA MUDACE ALLAH YA BAMU IKON KIYAYEWA AMEEN. Tana kokarin janye jikinta ya riƙe ta gam cikin sanyi murya tace dan Allah karka yimin komi murmushi yayi yakama hannunta ya daura akan joystick dinsa murya can ƙasa kamar yana mata raɗa yace baby shafa min turaren ki yasani shiga cikin wani yanayi karki damu bazan miki komi bah romancing dinki kawai zanyi, shafa burar tayi kamar yanda ya buƙata tana lumshe ido tana masa murmushi a hankali yace baby ki shafa sosai har gurin golayena murmushi tayi yasa hannu ya ɓalle bell dinsa ya cire sannan ya kwantar da sit dinda take zaune a kai a hankali taci gaba da shafa burar cikin hikima kuma a hankali cikin dabara kamar maijin tsoro, shima a hankali ya raba ta da hijab din jikinta yayi arba da abunda yafi so a jikin mace abunda yakeso yau ya tsotse su sai tayi masa kukan daɗi jikinsa na rawa ya kai hannunsa ya cafkosu tun suna cikin rigar wani zafi taji haɗe da daɗi lokaci ɗaya a hankali ya kama daya yasa cikin bakinsa yana tsotsa kamar ya samu lollipop yasa salon sarrafa mace sosai especially nonuwan mace da HAJIYA KARIMA ta mayar dashi kamar wani jariri dayace yaaaaaa take fito tadu ta basa yasa sucking din breast dinta ya shiga yi yana yi yana jan nipple din da dasashin sa sai sauke ajiyar zuciya yake kamar jariri da ya wuni yana kuka bai sha nono bah hannunta yaja ya ƙara ɗora wa akan joystick dinsa tashiga shafawa sbd itama ta fara shiga wani yanayi sosai take shafa twins dinsa da hannunta nishi kawai suke fitarwa a hankali tayi ƙasa da kanta ta kama joystick dinsa takai bakinta wasa ta shiga yi da ita tana lasar ta da harshenta Aushhhhhhh ahhhhhh kawai DAUDA ke cewa yana ƙara tura mata burarsa cikin baki, burarsa ta miƙe samɓal sucking dinsa kawai takeyi shikuma yana sauke ajiyar zuciya a hankali ya yaye doguwar rigar da ke jikinta ya fara tura mata finger dinsa yajita gam amma jiƙe take jagaf daga masa kafa tayi sama taba fadin uhmmm daɗi washhhhhhh please baby kaikayi nakeji inaso wayoooo daɗi Aushhhhhhh ummmmmm a hankali yace baby mi kikeso murya na rawa tace burarka har cikin zuciya sa yaji daɗin kalmar bura data fada, gaba daya ta gigice sai shafa kirjinsa take hannunta kuma yana jan kaciyarsa sai daɗi suke kwasa suna cinye jiuna a cikin mota ƙara kwantar da ita yayi ya haye Samanta duk sun takure amma sbd jaraba basuma jin takura kansu da sukayi kansa ya tura ƙasanta yana lasar gindinta sai zillo take tana daga nasa duwaiwai tana shafa kansa tana yamutsa kashin kansa sai sucking dinta yake suna sakin gurnani duka su biyu mai gadi sai kallon motar yake, Rungumeta yayi tsam yaci gaba da tsotsar nipples dinta ita kuma sai ƙara ƙaƙƙamesa take sbd daɗi biyu ya haɗa mata nono cikin baki ga kuma hannunsa a ƙasanta yana fingering dinta sosai NADIYA taji mararta ta ƙulle taji wani daɗi nabin jikinta, saiga sperm saida ta jiyaye tsaf ya zare hannunsa yana sauke ajiyar zuciya 😌a hankali yace babyna nasan yanzu kin gamsu baki buƙatar ƙari kona ƙara da sauri ta girgiza masa kai murmushi yayi ya laquce mata hanci gaskiya ya kamata nayi maga da wuri a daura auren nan musha daɗinmu koya kika gani ƙasa tayi da kanta murmushi yayi yaja hijab dinta ya mayar mata hakama rigarta, ko zaki shiga ciki kiyi wanka da sauri ta girgiza masa kai murmushi yayi yace okay yanzu bara mushiga Kisha ruwa ki huta da sauri ta girgiza masa kai tace nidai kawai ka mayar dani gida murmushi yayi ganin yanda take a tsorace ya ƙara jin dadi dama kalar wannan mace yakeso hannunta ya riko ya manna mata kiss yace toh muje nayi miki shopping nan ma kai ta girgiza masa dariya ta suɓucewa masa yace okay toh muje na mayar dake gida hancin motar ya jiuyar ya ƙara fita saida ya tsaya yayi Mata shopping harda night wears saida ya cika mata manya manyan ledoji guda uku, yanzu bai shiga da ita cikin gida ba a bakin gate yayi packing ta fita shiya kama mata sauran ledoji duka akan idon Abba, baban maryam kenan kai ya girgiza yana tunanin wane kalar ubane  daddy da Sam baya tunanin rayuwar yarsa guda daya tilo da Allah ya basa, so yake ta lalace masa har bakin ƙofar part dinsu DAUDA ya ajiyeta ya jiuna yana mata murmushi......

MANAGE PLEASE 👋🏻🙏🏻

PAGE2️⃣7️⃣➡️2️⃣8️⃣
Da sauri ta shige gida bata taɓajin cewa haka rayuwa da namiji takeba sai yau dama haka akeji nan take tashiga zancen zuci tana daukarwa kanta alƙawarin bazata ƙara lesbians bah kuma indai da gaske DAUDA naso toh zata aure sa. Koda ta ƙarasa ɗakin ta wanka tayi tayi sallah raka'a biyu ta daukarwa kanta alƙawarin bazata ƙara bawa DAUDA jikinta bah.


MAIMUNATUNA ce kwance ko hannunta bazata iya dagawa bah Sosai take jin jikinta har 10 bata fito daga cikin daki bah Aunty ce tace maryam yau wa yayi abincin breakfast ke koh MAIMUNATUNA kamar bazata yi magana ba sai kuma tace Aunty bakince karna dameta ba na barta ta huta ni tun jiya ban shiga ɗakinta bah,cikin fargaba da kuma tashin hankali Aunty ta miƙe tayi ɗakin MAIMUNATU tana zuwa ta tura ƙofar ɗakin gaba ɗaya MAHBUB yaji bazai iya tashi yabi Aunty bah sbd yasan miya aekata,

Ɗakin ta gani wayam alamun ba kowa tashiga raba ido domin ganin ta ina zata hango ta amma bata gana bah

Direct bayi ta nufa tun kafin ta ƙarasa ba yin taji kukan ta yana tashi kaɗan kaɗan ga kuma ƙarar ruwa

Cikin fargaba ta tura ƙofar zaune ta hangota cikin ruwa da ta nada tabbacin cewa na zafi ne sai kuka take tana yarfa hannunta

Da sauri Aunty ta ƙarasa tana cewa MAIMUNATU for how.... Bata ƙarasa bah ta cire ta ɗaga cikin ruwa

Ta naɗota cikin towel ta janyo hannunta amma sai taga gaba ɗaya bata iya tafiya saima hawaye da take

A hankali ta ja ta har suka fita daga bayi a gefen gado ta ajiye ta ta nufin kitchen ta daura ruwan bagaruwa ta fita taje ɗakinta ta dauko wasu magunguna Ta dawo, ta sauke ruwan ta shiga ɗaki dasu cikin bucket

tana nan zaune inada ta barta sai cije lips dinta take yana yarfa hannun sbd yanda takejin ƙasanta kamar ba nataba

Janta tayi so kaje toilet ta ƙara gasa nata jiki kuma ta nuna mata yanda zata ringa gyara jikinta

MAIMUNATU kinga wannan abun da MAHBUB yayi miki shine aure domin shine gimshikin zaman aure

Babu macen da zata aure mijinda baya iya yimata koma haka shima namiji koda kuwa sunyi auren wata rana saiya samu matsala

Kuma wannan abun sirri ne wanda ba'a yarda kiyi sharing dinsa da kowa ba koda kuwa mahaifiyarki ce 👂🏻

karnaji wannan maganar a bakin kowa MAIMUNATU domin sirrin mijin ki ne da kuma sirrin ki

yanzu ke dashi kun zama daya kuma insha Allah ina fatan mutuwa ce kawai zata raba ku

Duk wannan maganganun da Aunty keyi MAIMUNATU tana ɗaga mata kai ne kawai sbd wani bacci dataji yana firgarta

Especially yanzu da Aunty ta taimaka mata ta ƙasata sai takejin kaso 80 cikin 100 na zafin da takeji ya ragu

Aunty bata bari ta kwanta bacci ba sai da ta haɗa mata tea mai kauri tasha tasa kaya kafin bacci mai daɗi ya yi gaba da ita

Zare key din ɗakin tayi ta rufe ta ta waje sbd gudun kar MAHBUB ya dawo yayi mata ɓarna

Domin tasan ba makawa idan yace ya ƙara shigar ta yanzu saiya jima ta ciwo sosai

Sbd yanda fatar gurin tayi yaushi, aekuwa tana fita falo tayi kiciɓis dashi sai zarya yake kamar maikai ciki yaye

Gyaran murya tayi uhuh uhunnn da sauri ya jiuyo gaishe ta tayi yana sosai ƙyeyar kansa da yasha aski sai walkiya yake

Lafiya MAHBUB cikin "e ena" ya fara magana dama nazo ne na duba cijin MAIMUNATU hmmm bacci take kawai ta basa amsa tayi tafiyar ta zuwa ɗakinta

Sosai ya bita da sexy eyes dinsa har yaga ta shige dakinta shikuma ya nufin ɗakin MAIMUNATU amma yana taɓa handle din yaji gam ƙara murɗawa yayi tajisa a rufe

Kardai Aunty ta rufe MAIMUNATU ne sbd ni..... Bai ƙara bah yace no no no it possible Aunty bazata yimun haka bah

Niya kamata na kula da MAIMUNATUNA sbd ni nayi aekin ba kowa bah

A hankali yayi docking door din amma shiru a hankali ya fara kiran sunan ta MAIMUNATUNA!! MAIMUNATUNA!!

Amma shiru jiuyawa yayi ya koma falo harya zauna ya koma ya tashi ya nufi ɗakin maryama koda yaje tana waya da BILAL

Tana ganin sa tacewa BILAL sai anjima sbd dama sun jima suna wayar

MARYAM taji ya kira sunanta seriously na'am yaya ta amsa da sauri

Yau kin shiga gurin MAIMUNATU da sauri ta shiga girgiza masa kai tana cewa wallahi wallahi banje bah yaya

Tun jiya Aunty tace karna kuskura naje gunta na barta ta huta

Hmmmm bakomi batare daya yimata wani bayani bah ya jiuya yabar gidan gaba ɗaya

Direct gidan matarsa ya nufa UBAIDA yana shiga ya tadda ita kwance sai sharar baccinta take lokaci ya kalla yaga har 12 tayi amma haryanzu tana nan da kayan bacci

Dan ƙaramin tsaki ya ja ya fita yabar ɗakin ɗakinsa ya shiga nan ma kaca kaca

Kamar ba ɗakin mutun ba har mamaki abun yake basa cin bacin rai ya fita ya koma ɗakinta

Yana shiga ya bawa cinyoyinta tasss tasss sbd wata shegiya rigar bacci ce a jikinta komi ana gani

Da ita da babu duk ɗaya, cikin firgici ta tashiga tana murza idanunta

Amma tana ganin MAHBUB ne ta sakar masa murmushi sbd tayi missing dinsa

Rabonta data saka shi a ido tun ranar da tayi masa rowar gindinta shikuma yace bazai yimata dolibah

Da sauri ta faɗa kirjinsa tana dear miyasa ka tafi ka barni nan tasa kuka kasa kasa na munafunci

Yana ƙoƙarin Rabata da jikinsa amma sai ƙara ƙwaƙumesa takeyi

Hmmmm UBAIDA plz miyasa bakison gyaran jikinki bakison gyara gida ko ina na gidan nan kaca kaca wani guma har wari yakeyi

Yanzu haka jikinki inajin wani wari yatsine fuska tayi, tana nuna rashin damuwa da kuma halin ko in kuwa akan maganar daya faɗa

Murmushi yayi yace okay dama nazo ne na duba halinda kike ciki

Kuma Alhamdulillah naga kina lafiya that's all, ni zan ta fita wani kukan kura tayi ya cafkosa wlh baka isaba ka tafi kaje ina wlh babu inda zaka je

Yau weeks rabonda ka sauke hakkina dake kanka wani shiu'umin murmushi MAHBUB yayi

Dama akwai wani hakki ne naki a kaina UBAIDA,

Ganin yanda ya taso mata cikin masifa yasa tayi ƙasa ƙasa da murya kamar zatayi kuka

Dan Allah dear kayi hakuri wlh gindina har motsi yake,yana buƙatar agaji daga gareka

Dan girman Allah kayi hakuri Hmmmm toh kina nufin cikin wannan datttin zanyi mu'amalar aure dake impossible zai jiuya

Tace to muje ɗakinka wani murmushi yayi yace ae kocan din ba gyarawa kikebah ya fita binsa tayi a baya yana kaiwa falo

Ta cire rigar jikinta jiuyowar da zai yi yaganta tsirara wani zirrr yajii

Sbd nonuwanta da sukayi cirko cirko sun wani cicciko bul bul dasu

Faɗa tayi jikinsa ta ƙaƙƙamesa tana shafa ƙasan mararsa

Ita batama buƙatar wasa romancing dinsa kawai so take taji burarsa cikin jikinta

Yana caccakarta a hankali takai bakinta sai tin bakinsa da sauri ya janye bakinsa yana cika hannu da nonuwanta sai da tace Asssshhhhhh

Matse bombom dinta, zare hannunsa yayi kan nononta ya mayar da bakinsa a gun yana tsotsa harda sauke ajiyar zuciya shi ƙadai yasan yanda yake son nono a rayuwarsa

Ji yake yau idan ya fara cinta sai buzunta hannunsa ya saka a gindinta nan yaji ta jagaf

Fingering dinta ya fara yi sai daga masa gindinta take yanda zai ji dadin fingering da kyau

Washhhhhhh wayoooo dear daɗi uhmmm kacini wayoooo Allah a matse nake wayooooooo

Sai ƙara shigewa take jikinsa tana goga masa dukiyar Fulani

Ciro burarsa yayi ya ware kafafunta seta wa yayi kamar zai saka harya fara shiga saiya zare yayi ta mata haka

Sosai UBAIDA ta matsu ta kisa a jikinta, wani buga mata ita yayi

Yaji wani mugun daɗi ya ziyar cesa bansan lokacin da yace wayyyo daɗi waiiii u hhhhhhhhhhh ohhhhhhh washhhh daɗi ashhhhhhhh wayoooo bura ta ahhhhhh

Sosai ya caccaketa tasha matsa da tsotse tsotse ita da kanta saida ta nemi ya barta amma ina baimasan tana yibah

Riƙe kugunsa tayi da ƙarfin tana wayooooooo MAHBUB wlh na gaji washiii kawai take cewa tana magana

Amma sai ƙara bankara masa qirjinta

Rumgume ta yayi sosai yana hura mata iska yana cusa kansa tsakiyar nonuwanta yana shaƙar kamshin turaren da baisan tun na yaushe ne bah

Wayooooooo MAHBUB plzz. Wani gwatso ya sake mata tare da birkitata ya sata yin shuru da bata shirya ba having sex yake da ita

Sosai tayi magiyar har ta gaji amma yaƙi barin ta sai da yayi 1hrs sannan ya ɗaga ta Y daura saman sa wayoooo na shiga uku MAHBUB wlh gindinaaaaa zafi yake

Wlh na gaji sosai shiiiiiii yace bata ni ban gaji ba, ba kince bana sauke maki hakkin ki ba to yau zan sauke miki

Dan Allah kayi hakuri wlh na gaji ka barni wayoo ni gindina zafi

A hankali yace nikuma burata daɗi nakeji sosai saura ƙadan na kawo uhhhhhhhh hahhhhhh

Saida ya Cita sosai cinda saida yaga ko hannunta bata iya dagawa ya barta shiya taimaka mata ta gyara jikinta yake ya gyara ɗakinsa ya shirya ya ƙara fita.........

PAGE 2️⃣9️⃣➡️3️⃣0️⃣
Koda yafita gidan har 2:30 ta wuce direct masallaci ya wuce dagacan kuma ya wuce gidansu

Batare da yadawo gidansa bah yana shiga ya tadda Aunty zaune a falo ya gaisheta ta amsa

Harya jiuya zai tafi ɗakinsa tace MAHBUB wai yaushe zaka je karɓo Ameer hutun su fa ya kusa ƙarewa saura 1week banason a rabawa yaro hankali

Ya kamata kaje ka karɓosa okay toh Aunty insha Allah zanje da kaina

Da inasone na aeka driver ya ƙarɓosa amma yanzu zanje insha Allah amma sai weekend

Okay toh Allah ubangiji ya kaimu da Ameen ya amsa ya nufi kitchen ya ɗauko water bottle

Yana fitowa daidai MAIMUNATU da maryam sun fito daga ɗakin Aunty

Da kallo ya bita suna haɗa ido ta sauke idonta ƙasa suka ƙarasa gurin Aunty

Tafiyarta yabi da kallo sai yaga ta koma normal kamar ba ita bah

Shiyasa yake son Aunty, duk yanda yayi ɓarna tasan yanda zata gyara ta

Gu ya samu shima ya zauna yana sauraron firar su, duk yawanci maganar makaranta ce

Sai can MAIMUNATU tace Aunty, yaya BILAL yace zai dawo cikin week din nan

Kuma ansa date din bikin Zainab inaso zanje tare da yaya BILAL idan ya dawo

Wani kallon MAHBUB ya bita dashi ita kuma ta dauke kanta  kamar bata gansa bah

Aunty ta fara tashi tana cewa ehhh nasan da maganar MAIMUNATU, BILAL ya gaya min

Zakuje insha Allah harda maryam zaku, tana gama faɗar haka ta shige warta ɗaki

Tashi tayi itama ta shiga kitchen sbd su fara shirya abinci dinner, bara nayi wa Iliya magana ya siyo mata aliyahu

Okay MAIMUNATU tace ta shiga kitchen tana shiga ta daura ruwan zafi a gas

Kayan miya ta fitar ta fara gyarawa, MAHBUB ya faɗo kitchen din yana shiga ya mayar da ƙofar ya rufe

Dumm taji gabanta ya faɗi jin an rufe ƙofa kuma tasan babu makawa ya MAHBUB ne

A hankali taji yana takowa zuwa gareta jiuyowa tayi aekuwa sukayi kiciɓis raurau tayi da ido

Kamar zatayi kuka, shafa fuskarta yayi ya girgiza mata kai don't cry mayar da kukan tayi tana ja baya

Sbd yanda taga yana matso wa zuwa jikinta ta, Hmmmm MAIMUNATU ki nutsu babu abunda zanyi miki kawai inaso naji jikin kine

Tsayawa tayi cak, yakai hannunsa akan fuskarta ya shafa har zuwa kan kafadarta runtse idonta tayi gam

Rankwaɓowa yayi ya daidaita zawonsa da nata yakai bakinsa daidai saitin kunnanta

Ya raɗa mata mata ta ya jikinki yarrr taji a jikinta har cikin ɓargonta, taja baya ƙadan daga jikinta

Hannunsa yakai saman breast dinta dasuka bultso ta sama sbd yanda rigar ta dan kamata

Da sauri ta shiga girgiza masa kai dan Allah karka yimin komi dan Allah kayi hakuri..... Bata ƙarasa ba

Yace mata shiiiiii bakomi zanyi miki ba MAIMUNATU nasan ke ta daban ce inajinki sosai har cikin nan

Ya nuna mata sai tin zuciyarsa, inason ki MAIMUNATU inason ki sosai MAIMUNATU

Bana iya controling kaina akanki dan Allah kiyi hakuri dani ki taimakawa rayuwata ki yarda ki tare a gidan na

Wlh inason kullum na ringa kasancewa dake, banaso kina nisa dani inason duk saukar numfashi na ya kasance tare da naki

Yana maganar ne yana mata tafiyar tsotsa a jikinta nan take ya saukar mata

Da kasala ajikinta,wani shui'umin murmushi ya saki ya fara ƙoƙarin haɗe bakinsu

Haɗe bakinsu yayi yana tsotsar lips dinta sai da ya gama kashe mata jiki

Ya fara lagudar nonuwanta nan take tsigan jikinta ya tashi

Daukar ta yayi cak ya daura ta akan kujera dake kitchen din yasa hannu ya dage rigar ta ya tattare ta har zuwa kirjinta

A hankali tace yaya a kitchen fah muke kuma girki nake cikin sanyin murya take maganar sbd yanda ya saukar mata da kasala lokaci daya

Dan Allah MAIMUNATU ki barni nayi bakomi zanyi miki bah wlh a buƙace nake, a hankali yasa hannu ya zare dan silin pant dinda ke jikinta yana bin gindinta da wani mayen kallo har haɗiye yawu yake

Bakinsa ya daura a kan yana lasa washiii tace lokacin da taji saukar domin bakinsa akan gindinta tana kai hannunta bisa kansa

Ya ringayi daga sama zuwa ƙasa kamar ya samu alawa sai zillo MAIMUNATU keyi kamar zata faɗo akan kujerar

Tana kai hannunta a kansa tana shafawa sai ruwa ke tsattsafowa daga cikin gindinta

Sosai MAHBUB yasa kan mace kuma yasan yanda ake sarrafa gindi

Sosai take kallon gindin ji yake kamar ya ciro sa yasa cikin wandonsa

Kansa ya kafa ya fara tsotsarta wani dan garamin nishi yaji MAIMUNATU na saukewa

Ya tura harshensa cikin gindinta da kyar ya shiga zuƙarta nishi take yi a hankali

Batason ya gano lagonta
Sosai ya duƙufa gurin shan gindinta ya kamo tsakar da lips dinsa yana karkaɗa harshensa nan ta fara tsalle tsalle

Tana game kafafunta ya kamasu ya riƙe gam yayi 15 minutes yana shan gaban ta kafin ta sakar nasa sparm dinta

Zai mayar da bakinsa yasha ta shiga girgiza masa kai tana cewa dan Allah yaya karkayi idan wani ya shigo fah

Murmushi yayi yace oga idan wani yashigo kike tunani koh, bayan kin gama jin daɗinki

Wandonsa daya fara zare wa ya fara kiciniyar mayarwa, yana cewa ba damuwa MAIMUNATU dama nasan baki damu dani bah

Nine na damu dake kuma insha Allah zan daga miki ƙafa har lokacin da zakiji kin fara sona

Zanje gurin dayar mata ta sai ta biya min buqata ta yana gama fadar haka ya jiuya yabar kitchen

Gaba ɗaya taji bata kyauta bah taji ranta a cunkushe zata bisa sukayi kiciɓis da maryam

Wani kallo maryam ta watsa mata tare da cewa miye haka jiki kitchen zaki wani zuge zip da sauri tace zafi na kejin maryam

Kallonta tayi from heart to toe ta girgiza kai tace okay ki koma falo sai na ƙarasa aeki tana magana tare da shigowa cikin kitchen din

A'a MAIMUNATU to me kikayi a kitchen din tana magana tana kallon kayan miya a gefe ga ruwa an daura amma ankashe

Sosai maryam taso ta gano wani abu amma ta kasa fahimtar komi,

Bata ƙara bi ta kan MAIMUNATU ba ta shiga girki tuwo tayi da miyar alayyahu sosai miyar taji gyaɗa sai kumshin man ƙuli take

Har suka gama girkin jikin MAIMUNATU bai dawo daidai bah sai abu take kamar kazar da kwai ya fashewa a ciki.

Hakama gurin cikin abincin ba wani abun kirki taci bah ta tashi sbd duk yanda taso su haɗa ido da MAHBUB yaƙi ya bari

Amma cikin taku shi yake kallonta da kuma karantar yanayin ta______________________________

HAJIYA KARIMA ce da MAGAJI suke aekata baɗalar su ko a jikinsu bakajin komi a ɗakin sai nishin su

Da kururuwar daɗi da suke yiwa jiuna 🤦🏻‍♀️

Allah ubangiji ya Rabamu da aekata saɓon Allah kowane irine

Allah ya Rabamu da aekata zina 🙏🏻

Har safe sukai suka abu daya, ana kiraye kirayen sallar asuba suka sararawa jiuna suka kwata bacci basu suka tashi bah

Sai 12:30 a lokacin sukayi sallar asuba ita kuma HAJIYA KARIMA ta shirya ta koma gida sosai taji daɗin mu'amala da MAGAJI

Tanaji inama su tabbata a haka su kasance tare a ko wane lokaci 🤦🏻‍♀️

Koda ta ƙarasa gida Alhaji ta kira sukayi wayarsu  cike da soyayya sbd tanaso taji lokacin da zai dawo gida tanaso idan magajiya ta bata yarinya, yarinyar ta tare a gidan sai tace ma alhaji tausayin ta taji shine ta dauko ta tun da Allah bai bata haihuwa bah gashi tana son 'yar mace Sosai tayi planning yanda zata kawo ihsan gidan kuma zata dauko ta ne matsayi yarta ba matsayin yar aeki ba tasan idan tacema alhaji yar uwar ta ne wata rana siri zai tonu.

Nan ta zauna tana ta saka da warwara har bacci yayi awon gaba da ita ba ita ta tashi ba sai bayan sallar la'asar ta gyara jikinta tsaf sai kamshi take zubawa ta nufi ɗakin DAUDA sbd kwaɗayinsa da taji Tanaji
Da mugun son ƙasan cewa dashi Tana shiga dakin ta tadda shi fitowar sa daga bayi kenan yana daure da towel a hankali ta ƙarasa gunsa tana wani shui'umin murmushi shima murmushi ya mayar mata tana ƙarasowa tasa hannu tana murza nipple dinsa haɗe da gashin kirjinsa dake mugun burgeta

Sosa take murza sa tana wani shige masa jiki baisan lokacin da ya janyota jikinsa yana murza bombom dinta daya ga sun ƙara girma 2days bai murza su ga laushi sai matse su yake sosai yaji jijiyarsa ta tashi sambal sai gugar gaban HAJIYA take sosai yake ƙara goga mata ita

A hankali DAUDA yakai bakinsa sai tin dokin wuyanta yana sakar mata zazzafan kiss kuma a haukace sbd shima yanzu ya gama waya da NADIYA harya fitar da ruwa amma bai ji ya gamsu ba wankan da yayi niyar sa ya fita ko zai samu ya rage zafi

Sosai ita HAJIYA KARIMA ta shiga mayar masa da martani gaban ɗayansu suka shiga wani hali domin kowa yana cikin jaraba da tsananin buƙata gana daya suka ji bazasu iya tsayuwa bah sbd yanda jikinsu ke rawa nan take suka shiga fatali da kayan jikinsu yasa hannu ya ɗaga ƙafarta ɗaya ya daura akan kafadarsa Gindinta sai ɓulɓulo da ruwan ɗaki yake ya shiga goga mata kaciyarsa data miƙe kyam

Yashiga kici niyar daidai ta kaciyarsa da ƙofar gindinta yana samu ya shiga suka sauke numfashi ya danna mata ita da karfi yana riƙe duwaiwaita ita kuma ta kifa kanta a kirjinsa tana shan nipple dinta

Ta saƙalo hannunta akan wuyansa ya shiga caccaka mata jelarsa sosai suke jin dadi suna ihu a tare HAJIYA KARIMA nan take ta fara kukan daɗi washhhhhhh wayoooo DAUDA kasamun sosai wlh daɗi kacinyeniiiiiiiiiii wayoooo mararta wayoooo dadiiiiiiii

Ashhhhhh ahhhhhh oohhhhhhhhh shima ya shiga sakin nasa sambatu wayooooooo daɗi yau zan cinye durinki wlh babu wacce ta kaiki dadiiiiiiii HAJIYATA sosai suke enjoying jiunansu
Yana buga mata jelarsa tana jinta har cikin kwanyar ta Sai da yayi realising, suka koma kan gado yaci gaba da shafa duwawunta yana goga mata jelarsa ta baya a hankali tace DAUDA please ka bugamin har wuya wlh Kanada daɗi ka iya cin mace dage ƙafarta ɗaya yayi yana goga mata burarsa a bakin gindinta

Tsaban daɗi da HAJIYA taji batsan lokacin da tasa kuka bah tana magiyar ya cika haka amma yaƙi sai goge yake mata yana mata ƙwalele

A hankali ya shiga zirawa yana zarewa yayi haka yakai sau uku a na hudu ne tasa masa kuka tana dan Allah DAUDA ka zira karna tsiyaye dan Allah ka chaccaka min burarsa ka Luma min ita naji ta har maƙoshi na

Luma mata ita yayi sosai ya ƙara dage ƙafarta ɗaya yana chaccakar durinta ya zura hannunsa daya ya cakumo nonuwanta yana matsasu sai ƙara turo masa durinta take sosai ta ciyu domin style kaka kaka ta ringa yi masa yana chaka mata jelarsa

Sai yaga zai yi realising saiya zare ya tsaya ya huta kamar minti uku saiya ƙara caka mata, wani gurnani yake da karfi yana kara buga mata jelarsa duk sun fice a hanyyacinsu suna ihun jin daɗi

Sosai Allah ya taimakesu babu kowa a gidan badon haka ba da kowa sai yaji kalar ihun dadinda sukeyi realising yayi a zare jelarsa yana watsa mata sperm akan nonuwanta ya kwanta a jikinta yana maida numfashi

Ita kuma ta shiga matsa duwaiwaisa tana lumshe ido sosai take jinta wasai kamar wanda ta shekara batayi sex bah, nononta yasa a baki yaci gaba dasha ranar nonuwa sunci ubansu da matsa dasha har wani zafi zafi taji suna yi mata, haka suka shiga wanka yana maƙale a jikinta ranar a tare suka kwana Sam ya manta da wata wai ita NADIYA.......... ✍🏻

BONUS PAGE
BONUS PAGE
BONUS PAGE

💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
#share

*MABUQACI* PAGE3️⃣1️⃣➡️3️⃣2️⃣

Karki/karka karantamin littafi idan kinsan baki biyaba 😓
Gaba ɗaya ji take bata kyauta ba kwata kwata miyasa zata yiwa mijin ta haka miyasa zata hanawa mijin ta na sunnah jikinta, toh idan ya tafi gurin ɗayar matarsa fah dummm taji gabanta ya faɗi da sauri tasa hannu ta dafa Satin zuciyarta tanajin wani raɗaɗi da zafi kifah kanta tayi jikin filo tana sauke numfashi kaɗai kaɗai sbd yanda taji zuciyarta nayi mata zafi haka bacci yayi awon gaba da ita, tana tashi da safe taga Aunty ta fito mata da uniform kamar tayi kuka haka takeji ita batasan miyasa bah amma tunda yaya MAHBUB yace karta ƙara zuwa school duk taji karatun gaba ɗaya ya fita a kanta saidai idan ta zauna tayi tunani. Tashi tayi tayi alwala ta gabatar da sallar asuba tayi wanka tana zaune ta rungume uniform din Aunty ta shigo bakinta dauke ta sallama tana cewa MAIMUNATU kin shirya kuwa turus tayi ganin tayi tagumi ta rungume uniform tana kallonsu Hmmmm kinsan Allah MAIMUNATU Abbankuh baisan bakya zuwa makaranta bah idan kuma sokike na gaya masa zan gaya masa cewa kema kin watsa masa ƙara a ido kamar yanda maryam tayi wannan fah karatun taimakon al'umma ne zakuyi dashi, MAIMUNATU saida kika fara karatu har kinyi nisa a ciki kawai saiki daina zuwa toh mikike nufi kasa tayi da kanta sbd ta lura Sam Aunty ta manta da cewa ta gaya mata yaya MAHBUB ne yace karya ƙara ganinta da uniform wai da sunan zata je school, dafa kafaɗarta Aunty tayi tasa hannu ta dago haɓarta murmushi ta sakar mata kafin tace karki damu dama shi karatu haka yake idan ka fara gaba ɗaya sai kaji ya isheka ka gaji amma abunda nakeso na gaya miki shine damace Allah ya baki kar kiyi wasa da wannan damar wannan karatun da kike yi mutane da yawa sunaso su yi kalarsa amma basu samubah ke kanki shaidace khadeejah tayi amma ta faɗi hakama Rabi'a to Meyasa ke da kika samu bazakiyi bah 🤔

Kuma zan gayawa AUNTY FATEE da BILAL tunda ni kindena jin maganata kun riga kun rai Nani da kake har maryam tana gama fadar haka ta miƙe tsaye da, sauri MAIMUNATU ta riƙo hannunta tana girgiza mata kai Aunty zanje Allah nima inason karatun kawai dai.... Bata ƙarasa bah tayi shiru sosai Aunty ta karance ta amma saita basar tare da cewa yauwa yar albarka Allah yayi miki albarka kinji ya baki zuri'a ɗayyiba Allah ya jiƙan mahaifiyarki, da ameen ta amsa ta shiga sa uniform din sosai Aunty taji daɗi sbd MAIMUNATU tana da mugun sauƙin kai Sam batada taurin kai ba kamar maryam da, fita tayi ta barta domin ta ƙarasa itama a gurguje ta shirya ta fita har maryam ta gama hada musu abincin kari breakfast sukayi kafin suka fita ta Window MAHBUB ya hango ta sosai uniform din suka yi mata kyau saidai rigar tadan kamata kaɗan Hakan ya hadda sa baiya kayan marmarinta especially nonuwanta da suka ƙara cika kwana biyun nan da yayi yana murzar su, wani yarrrrrrrr yaji a jikinsa yaki kamar yaje yace bazata jebah yana kallo suka shiga mota ita da Aunty driver ya ja su sai BAGUDU TEACHING HOSPITAL babbar asubiti ce dake dauke da ma'aikata daga ƙasa daban daban haka kuma asubiti ce dake dauke da student daga ƙasa daban daban da suke zuwa karatu wannan asubiti  ba mallaki kowa bace face DOCTOR UMAR ABDULLAHI BAGUDU(Abba) shahararre likita ne da duniya gabaki ɗaya suka san da zamansa sbd daukaka da Allah yayi masa mutane da yawa suna kiran sa ne da DOCTOR BAGUDU mutun ne shi mai tausayin al'umma da kuma taimakon talakawa, mutun ne wanda Sam baida girman kai baida hassada baida gyashin abun wani kullun burin sa bai wuce yaga Nigeria ta samu ci gaba ba ya zama duk ciwon da ke ga mutun ana iya maganin sa a cikin Nigeria ba tare da an fita ƙasar waje da mutun bah, sosai yake daukar nauyin yara mata harma da maza wadanda iyayen su basa iya daukar nauyin karatun su shiyasa a kullun dukiyar sa ke ƙaruwa  yanzu haka ya dauki yara mata masu karatun midwifery sama da dubu sbd yaga sune Nigeria take buƙata Sam Nigeria batada midwife da yawa.

Suna shiga kowa yayi ward dinsa Aunty tayi children ward ita kuma nayi Labour room tana tafiya duk jikinta a sanyaye tana shiga ZAINAB tayi ihu saida duka students dinda ke gun suka jiuyo nan suka shiga tambayar ta ko lafiya almost 2 weeks bata shigoba kuma tasan 6 months ne zasuyi a hospital suke council murmushi kawai tayi musu tana cewa zazzabi tayi nan kowa ya shiga sabgarsa ita da zainab suka nemi guri suka zauna MAIMUNATU wai kinga yanda kikayi kyau gaskiya ya kamata ki gayamin sirrin wannan kyau haka Saida takai daidai kunnanta tace wlh harda breast dinki sun ciko sunyi bul bul kamar bake bah, duka takai mata amma saita goce tana dariya itama murmushi tayi nan aka shigo da wata mata ward din da sauri sukaje suka ƙaraso da ita haihuwa ce gashi Yaron hannu ɗaya ya fito amma gaba ɗaya sauran jikinsa yana cikin mahaifiyarsa da sauri aka shiga da ita hannun taron harya dan kumbura sbd a gida ta fara Labour sunata jan hannun su kuma da sauri MAIMUNATU tasa hand golove aka kwantar da matar ta sauki ƙafafunta ta daura akan ƙarfen gadon hannun tasa tashiga mayar da hannun Yaron har saida rabin hannun ya koma kafin tasa hannunta daya can ƙasan matar tashiga jiuyo da fuskar Yaron ita kuma zainab tana can kan matar tana share mata gumi saida suka ɓata almost 1hrs suna abu ɗaya kafin haka samu Yaron ya fito namiji ne ita kuma mahaifiyar tasuma sbd ta wahala sosai nan take ta miƙawa zainab Yaron ita kuma tashiga bawa matar taimakon gaggawa, zainab ta goge Yaron tsaf harta sama sa kaya amma yaƙi kuka gashi heart dinsa na bugawa amma ƙadan ƙadan idan kai ba ma'aikata lafiya neba bazaka taɓa gane cewa Yaron yanada rai bah, sosai MAIMUNATU tayi ƙoƙari taga matar ta farfaɗo tayi mata allura bacci yayi awon gaba da ita, gun zainab ta koma inda ta tadda ita jaririn yaƙi kuka sai jijjigashi take amma yaƙi kuka tun hankali ya tashi, karɓar jaririn tayi ta kwantar dashi dasa hannu daidai ƙasan kunnansa inda ake yiwa yara hude ta matsa da ɗan ƙarfi nan take jariri ya tsallara kuka ƙara dannawa tayi aekuwa muryar ta buɗe rangwaɗaɗai ko ina anajin kukan jariri with so much surprise Zainab ta tsare ta da ido tana ƙallonta murmushi tayi mata... Suka fito daga room din suka kira wasu aka zo aka dauki matar zuwa ɗakin hutu

MAIMUNATU nidai banda wannan ilimin wlh kinga yanda naji tsoro kuwa da Yaron nan yaƙi yayi kuka, amma Alhamdulillah naji daɗi sosai still murmushi tayi mata, sosai zainab ta fara xargin akwai abunda ke damun MAIMUNATU yau ko magana batason yi a hankali tace Mike damunki bakomi zainab wlh ƙarya kike MAIMUNATU domin duk wanda ya kalle ki saiya gano kina cikin damu ko kuma akwai abunda ke damunki amma tunda bazaki gayamin bah shikenan bazan yimiki doliba sbd rayuwarki ce ba tawa bah amma inaso ki sani ni yar uwarki ce duk duniyar nan babu wanda ya isa ya Rabamu sai mutuwa ina tare dake ako da yaushe, kuma bazan dena yi miki magana bazan dena gaya miki damuwata ba sbd baki gayamin taki amincewa da yarda suke sa ka gayawa mutun damuwarka amma ke Sam naga kamar baki yarda dani bah kamar yanda na yarda dake kuma inaso ki sani abun na damuna yana yimin ciwo tana gama magana ta tashi tabar mata gun, da ido MAIMUNATU ta bita ta sauke ajiyar zuciya Hmmmm Zainab keda Maryam Jini nane kuh kuma banda kamar kuh a duniyar nan tana magana ne ita kadai tana lumshe ido ita Sam batasan miyasa bata iya gayawa mutun damuwarta bah, tashi tayi aje gun Zainab din ta bata hakuri ta fara janta da fira amma zainab bata wani  respond, am sorry please Ni ba kiyimin komi bah kuma kidena bani hakuri kada ki taramin jama'a murmushi MAIMUNATU tayi tace okay naji amma plz ki saki fuskar ki kamar da, dan Allah Hmmmm toh naji haka kawai tace mata tayi shiru, zainab na'am tace batare data ɗago ta kalle taba kina gidan HAJIYA KAKA haryanzu ehhhh lafiya kike tambaya ta ina kikeso naje nabar HAJIYA KAKA murmushi tayi tace inason zuwane kuma yau idan muntashi zuwa 4:00 shiyasa na tambaye ki Hmmm da kuwa kin kyauta sbd kullum batada magana saina keda maryam bakwa zuwa gidanta yaya MAHBUB kawai ke zuwa sai su yaya I.B

Ae doli yaya I.B yaje tunda kina gidan, koba haka bane murmushi tayi tace aeba guna yake zuwa bah gun HAJIYA KAKA yake zuwa, karki rainamin hankali an gaya miki bansan komi bane amma bakomi, Hmmmm ashe ba daɗi MAIMUNATU muma kike ɓoye mana abunda ke damunki kullum sai nayi magana da Maryam tace mun ya MAHBUB ne yake hanaki zuwa school waro ido MAIMUNATU tayi tace zainab sana'arda kuka koma kuma kenan keda Maryam Ehhh aedama nasani. Dazun harda wani cewa zazzabi kikayi shiyasa kuma wai miyasa kike biyewa yaya MAHBUB ne idan yayi magana kamar wani ubanki da bazaki iya tsalakawa bah ki zauna nan yana wani jiuya ki kamar mijinki, Zainab to ae mijina.............bata ƙarasa bah zainab da dago da sauri tana kallon really😳shiru MAIMUNATU tayi tare da duƙar da kanta ƙasa taji kwata kwata bazata iya haɗa ido da zainab, MAIMUNATU tambayar ki nake da gaske cikin sanyi jiki ta ɗaga mata kai toh yaushe akayi aure 🤔ko auren sirri ne aka yi muku, Hmmmm no wonder HAJIYA KAKA sometimes Sai tayi ta cewa mata da miji sun gujeta idan na tambaye ta sai tace babu ruwana 🤔kwata kwata hankali bai kawomin na tambayi maryam ba da nasan zata gayamin amma bakomi sai mun kwashi yan kallo nida ita danna tabbata tasan komi, MAIMUNATU dai shiru tayi kawai tana saurarenta domin batada bakin magana idanma tace zata tsaya bata lbr ɓata lokaci ne sbd ita kanta batasan lokacin da aka daura auren bah kawai dai an gaya mata cewa ita matar aure ce kuma ga mijinta ga kuma wasiyar da mahaifiyarta ta barmata

Sai guraren 4:30 suka bar TEACHING HOSPITAL driver xainab ne yazo daukar ta suka shiga harda MAIMUNATU zuwa gidan HAJIYA KAKA suna shiga gidan suka farajin hayaniya alamun HAJIYA KAKA tana tare da baƙi da sallama dauke a bakinsu suka shiga falo mazane samari wadan da shekaru su bazai haura 26,30,35 ba zuwa sama suke suka haɗu a babban falon HAJIYA KAKA suna ta fira ita kuma daɗi takeji sosai sbd yau juma'a kuma jikokinta maza sun haɗu domin ɗebemata kewa MARWAN ne ya amma sallamar yana cewa sannu da dawowa nurse's dinmu SAFWAN kuwa idonsa na akan MAIMUNATU da take ƙoƙarin gyara hijabin jikinta daya tattare gu ɗaya da sauri MAHBUB ya dago jin ance Nurse's kafaf idonsa suka sauka akan MAIMUNATU sosai yaji wani mugun kishinta yaji kamar ya tashi ya jata ya fitar da ita daga falon ƙasa tayi da kanta suna gama gaisawa ta tashi ta shige ɗakin HAJIYA KAKA hawaye tab a idonta Tanaji a jikinta dama bata zo ba ita Sam ta manta da cewa yau Friday da wlh bazata biyo MARYAM, da ido yabi dakinda ta shiga da kallo yana jiran hankalinsu ya kau ya sulale ya ganta. A hankali I.B yace Habibty na'am kasa amsawa tayi sbd yayunta guda biyu da ke zaune a gun SAFWAN DA MARWAN kasa tayi da kanta cike da zolaya MAHMUD yace babban yaya bakajin kunyarmu wata harara ya dalla masa yana cewa waya kasa dakai suna cikin maganar MAHBUB ya zame yaje ɗakin HAJIYA KAKA fitowar ta kenan daga wanka ta cire uniform tana daure da towel.

Tsaye yayi yana ƙare mata kallo tun daga kan santala santalan cinyoyinta har zuwa kan kirjinta dake cike bamm da duniyar Fulani, dauke kansa yayi akanta kamar baimasan tana daure da towel bah, kafin yace waya baki izinin fita dummm taji gabanta ya faɗi ta fara Hasbunallahu wani'imal wakeel² sake maimaitawa yayi nace waya baki izinin fita still shiru tayi aekuwa shirun da tayi ya ɓata masa rai cikin daga murya yace MAIMUNATU wlh zan sassaba miki badake nake magana bah nan take jikinta yafara ɓari ta fara ja baya baya ganin yana matsowa gareta saida ta jiki a jikin bango ta tsaya cakk still jikinta sai rawa yake sbd yanda idonsa ya kaɗa yayi jajjajir kamar barkono.... Tsawar da Zainab tsaji yasa ta fito daga dakinta tayo ɗakin HAJIYA KAKA har jikinta ke rawa turusss ta tsaya ganin ya MAHBUB ya manna MAIMUNATU jikin bango ya shaƙo mata wuya yana cewa nace ubanwa ya baki izinin fita da wadannan tsinannun kayan sosai idonta suka firfito sai ƙoƙarin ƙwatar kanta take aekuwa Zainab ta saki wani uban ihun tana kiran HAJIYA KAKA Kizo ki ceceta wallahi kasheta zai yi wayooooo Allah zai kashe MAIMUNATU..........


WATA SABUWA DAMA SO NA KOMAWA KIYAYYYA NE?
MEKUMA YA JANYO WANNAN FAƊAN YAKE ƘOƘARIN KASHE MATAR SA?


MANAGE PLZ🙏🏻🙏🏻😢😓ina zuwa school ga exam na zuwa insha Allah zanyi iya bakin ƙoƙarin domin ganin ina haɗa muku 2page guri ɗaya

3️⃣3️⃣➡️3️⃣4️⃣
HAJIYA KAKA taji ihun Zainab kamar daga sama tana faman ƙwala mata kira daga ganin alamun kamar tana cikin tashin hankali tana miƙewa zukaji sallama Gaba ɗayansu hankalin ya koma kan ƙofar domin ganin wake sallamar BILAL ne janye da trolley dinsa fuskarsa dauke da murmushi wani ihu Zainab ta saki tana saukowa akan stairkings biyu biyu ta ringa haɗawa tana saukowa Ya I.B ta tareda ta faɗa jikinsa sbd yanda jikinta ke ƙyarma gashi tana cikin tashin hankali daga gani da sauri HAJIYA KAKA tayo gunsu tana cewa Ke Zainabu lafiya sama kawai take nuna musu murya na rawa tace HAJIYA KAKA ya MAHBUB zai kashe MAIMUNATU muryarta har shiɗewa take aekuwa gaba ɗayansu suka kwasa sukayi ɗakin HAJIYA KAKA aekuwa suka shiga HAJIYA KAKA ta dauke MAHBUB da mari jikake tasss tasss ta dauke sa da tagwayen maruka ga MAIMUNATU a manne jikin bango daƙyar take sauke numfashi ya I.B ne da yaya BILAL sukayo kansa suka fara ƙoƙarin ɓanɓare hannuwansa daga jikin MAIMUNATU yana sakinta tayi ƙasa luuuuuuu zata faɗi da sauri ya BILAL ya tare ta ta faɗa jikinsa

Kansa MAHBUB yayo yana cewa ka sakemum mata ta idan ba haka ba saina illata ka, karka kuskura ka taɓamum mata fashe da kuka HAJIYA KAKA tayi tana cewa IBRAHIMA MAHMUDU ku fitarmin dashi a ɗaki wallahi ya haukace ku fita da shi aekuwa suka fara jansa da ƙarfin jiya sai sunkai bakin ƙofa ya watsar dasu ya shigo ɗakin su ƙara kamasa saida sukayi haka har sau uku saiga na hudu suka samu suka fitar dashi, da sauri Zainab tasawa ɗakin key sukayi kan MAIMUNATU dake kokowa da numfashin ta da sauri Zainab ta ɗebo ruwa a cup ta bata tasha tana sha ta fade da kuka ta faɗa jikin BILAL dake cikin tashin hankali da kuma tunanin dama haka MAIMUNATU ke zaune da MAHBUB amma bata taɓa gaya masa bah kukan HAJIYA KAKA ne ya dawo dashi daga duniyar tunanin da ya Lula tana cewa wlh sai an raba wannan aure bazai kashe marainiyar Allah bah dama zaman da yake dake kenan ba sonki yake bah cin amanarki yake Zainabu ki Ramin Umaru yau basai gobe bah sai wacce shegen ɗan nasa na sakarmum jikanta tunda ba baiwar gidansu bace tana magana tana share hawaye haɗe da sharce majina BILAL ya girgiza Zainab kai alamun karta kira Abba aekuwa ta dauke kai tayi kamar bata gane miyake nufiba ta dannawa Abba kira ya dauka tace masa dama HAJIYA KAKA ce ke son Magana dashi aekuwa HAJIYA KAKA na karɓar waya ta fashe da kuka tana rattaba masa yanda MAHBUB yayi ƙoƙarin kashe MAIMUNATU cikin tashin hankali Abba yace gashi nan zuwa amma bara ya kira ABBA ƘARAMI (Babansu Marwan safwan da zainab) yana kashe wayar ya kira ABBA ƘARAMI ya shaida masa su haɗu gidan HAJIYA KAKA

A hankali BILAL ya zare MAIMUNATU daga jikinsa yana cewa Zainab zoki taimaka mata ta gyara jikinta sbd yanda yaga haryanzu jikinta kyarma yake kuma bata dawo daidai bah Gashi towel ne a jikinta sosai Zainab ta taimaka mata amma Abba da Abba ƙarami shiru basu ƙaraso bah, kowa ya watse sai BILAL da I.B da MAHBUB da HAJIYA KAKA ta tsaresa tace bazaije ko Inaba sai ya bawa MAIMUNATU takardar saki, sai magiya yake yimata tayi hakuri amma tayi banza dashi batama damu da magiyar da yake yi mata bah. Ita kuwa MAIMUNATU sosai abunda MAHBUB yayi mata ya daure mata kai dama haka yake da baƙar zuciya yanzu zai iya illata ta sbd kawai ta saɓa dokar sa Zainab kuwa ta sata a gaba tana tambayar ta me ya faru amma tace bakomi laifin tane ba laifin yaya MAHBUB ba hakama yaya BILAL dayazo yana tambayar ta ce masa tayi laifin tane haka ya gaji da tambayar ta ya share ta, saida sukayo sallar isha'i suna tafe I.B yace shi zai koma gida sbd akwai abubuwan da yakeso ya ƙarasa kafin gobe ya fara shiga office. Sunzo zasu shiga falon HAJIYA KAKA MAHBUB ya kalli BILAL yace plz Bros am sorry Dan Allah kayi hakuri wlh nayi loosing control ne yana maganar ne cikin sanyin murya da kuma yanayin ban tausayi dan Allah ka tayani bawa HAJIYA KAKA hakuri nasan zata haƙura idan kasa baki Hmmm MAHBUB why miyasa zakayi haka miyasa bazaka ringa sawa zuciyar ka ruwan zanyi bah Ni tune na kira su Abba na gaya musu ba wata matsala bace kawai miss understanding ne kuka samu shine HAJIYA KAKA takeson a raba auren amma ka kuwa san da Abba yazo gun nan babu abunda zai sa suƙi bin umarnin mahaifiyarsu domin yanzu komi takeso shi sukeso kuma kwanciya hankalin su shine su yi abunda takeso. amma inaso ka gayamun miya haɗaku faɗa domin na tambayi MAIMUNATU amma taƙi ta gamun at the end ma kuka ta samun tace laifinta ne. Shiru MAHBUB yayi sai can yace BILAL wlh ina buƙatar matata a kusa dani ba nesa dani bah you know which kind of person I am Ina da yawan buƙata bana gajiya da iyali... Shshiiii yi shiru banason ji amma bata wannan hanyar ya kamata kabi bah domin dawo da matar ka gunka bah, ehhhh ka gane nayi mata magana akan zuwa school nace karna ƙara ganinta da uniform wai da sunan zata je school 😲sakin baki BILAL yayi yana kallonsa dama kaika hanata zuwa school 🤔sosa ƙeyarsa yayi yace Ehh BILAL dama dama No bana buƙatar ji kawai kayi shiru wannan tsakanin kuh ne kaida ita babu ruwa amma abunda nakeso dakai ka rage zuciya da saurin fushi 🙏🏻sbd hakan zai iya ciutar da MAIMUNATU dama mutane da dama amma sai tafi kowa ciutuwa sbd itace matarka🙏🏻

Yauwa ngd sosai BILAL  rungume BILAL yayi yana murmushi sosai yaji daɗin yanda ya basa shawara suna shiga suka tadda HAJIYA KAKA sai MAIMUNATU a gefenta na dama gefen hagu kuma Zainab, dauke kai HAJIYA KAKA tayi da MAHBUB ya gaisheta saida BILAL ya gaisheta ta amsa cikin fara dakuma sakin fuska a hankali tace BILALU zoka kiramin UMARU naga haryanzu baizo bah shiru BILAL yayi yana sosa ƙeyarsa cikin sanyi murya da alamun rarrashi yace HAJIYA KAKA dan Allah dan girman Allah kiyi hakuri mu tattauna a tsakanin mu basai asa su Abba cikin maganar bah sbd? Tambayar ka nake sbd me ba zasuji bah sbd ya mayar da mutane yan iska ko kuwa ance masa aure kishi haukane? Dan Allah dan girman zatin Allah kiyi hakuri HAJIYA, aeshikenan tunda kace Allah komi ma ya wuce amma MAIMUNATU tana nan tare dani babu inda zataje har gidan uban nasa bazata koma bah sbd na gano bawani kula suke da ita ba sai ma ciutar da ita da dansu yake yi. Kuma yanzu ya tashi basai gobe ba ya fitarmin a gida tunda ba gidan ubansa bane a hankali yace HAJIYA KAKA kiyi hakuri 🙏🏻insha Allah Hakan bazata ƙara faruwa bah kuma yanzu zan tafi basai anjima bah
Yana gama magana ya tashi ya bar gidan cikin ɓacin rai. Girgiza kai BILAL yayi yana mamakin hali irin na MAHBUB shi Sam baisan yanda zai sawa zuciyarsa ruwan sanyi ba da kallo HAJIYA KAKA ta bisa tana cewa Allah raka taki gona tafi nono fari kuma dani kakeyi idan ka iya ma har gidan karka ƙara zuwa shima BILAL kai ya girgiza suka ci gaba da firar su sai 10:00 yabar gidan HAJIYA KAKA ya tafi gidan Abba✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻

3️⃣5️⃣&3️⃣6️⃣





HAJIYA KARIMA ce zaune a gefen ta wata tsaleliyar budurwa kyakkyawa ajin ƙarshe alaji komi yaji zam zam a jikinta saidai batada cikar kirji, kirjinta kamar mai ƙidan dangi, sai shigewa cikin jikin HAJIYA KARIMA take ita kuma sai janta take kamar wata baby budurwar ta fara shafa manya manyan nonuwan HAJIYA KARIMA cikin tsananin jaraba da nuna muqata cikin sanyi murya HAJIYA KARIMA tace baby kina rikitani da salon kifah baby din haɗe bakinsu tayi guri ɗaya tana bata wani hot kiss nan take sha'awar HAJIYA KARIMA ta motsa har jikinta ke kyarma ta mirgina baby din gefe ta haye kanta tana tsotsar yan fici fici nonuwanta tana tsotsar su sosai kamar wanda ta samu lollipop babu abinda ke tashi a falon sai nishinsu basa kojin tsoron wani yazo ya taddasu a haka HAJIYA KARIMA sai ƙanƙame baby take tana banƙaro mata kirji tanajin wani daɗi ji take babu wanda ya taɓa yimata shan nonon da taji daɗi kamar na yau sai aushhhhhhiiiii daɗi baby ina sonki ahhhhhh washhhhhhoiiiiiii baby tana ganin HAJIYA KARIMA tayi loosing self control ta gangaro da kanta ƙasa daidai saitin gindinta ta fara shan ɗan tsakan ta tana tsotsa tana lashewa HAJIYA KARIMA sai ƙara ware mata kafafuwa takeyi tare da tura mata kanta cikin gindinta tana ƙara danna kanta sosai, Saida baby ta lashe ruwan gindin tasss ta ɗaga kanta tana kallon gindin hannunta ta tura cikin gindin, nan take ta fara wani nishi dan tsananin daɗin da takeji HAJIYA KARIMA ta kawo yafi sau uku kafin baby ta barta

Ta koma ta kwanta tana turo duwawunta HAJIYA KARIMA na ganin yanda gindin baby ya tara ruwan Ta kafa bakinta sai tsotsa take kusan minti talatin kafin ta mirginata gefe ta kama nononta tanasha a haukace ihu baby ta kurma tare da faɗin oohhhhhhhhh HAJIYATA so sweet Kiyi da kyau washhhhhhh daɗi wayooooooo ki ƙara sosai saida tayi relexy sannan suka koma suka kwanta tare da mayar da numfashi suna maƙale da jiuna baby ta kama nonon HAJIYA KARIMA ta jefa baki tana tsotsa tana sauke ajiyar zuciya ita kuma sai shafa kanta take tana matsa mata nonon kamar ruwa su fito

DAUDA dake tsaye yana ƙare musu kallo ya girgiza kai yana cewa kenan shiyasa HAJIYA KARIMA ta gujeni ta dena kaimin kanta har ɗaki tana magiyar na cita🤔Hmmm yace tare da ɗaga kafadarsa yana cewa dama ni aure zanyi na huta, kullum na ringacin mata ta burata ta ringa kasan cewa cikin jikinta, sulalewa yayi batare daya bari sun gansa ba yabar falon ya nufi gidansu NADIYA sbd yanzu baida aeki sai zuwa gidansu NADIYA tana bari yasha nono ya matsa amma bata bari yayi fingering dinta saidai suna romances sosai harya kawo ruwa Yana tafe yana zancan zuci yana aeyana kalar cinda zai yiwa NADIYA idan sukayi aure sai murmushi yake harya ƙarasa gidan bai shiga ciki bah sbd bayaso yauma Daddy ya ƙara yi masa maganar ya turo iyayensa tunda jira yake Alhaji SUFIYANU ya dawo sai yazo yayi maganar aure shine ubansa yanzu tunda mahifinsa ya rasu. Wayar sa ya fito da ita ya danna ma NADIYA kira daya gana biyu ta dauka tana hello muryarta can ƙasa kamar wacce tayi kuka gyara zamansa yayi yace suhanallah NADIYA lfy naji muryarki some how a hankali tace zazzabi nake Yayana Hmmm ya sauke ajiyar zuciya kafin yace shine kike kuka 😏keda zakiyi aure ki haihu murmushi tayi tace ae wannan daban yake wannan ma daban, toh Allah ya ƙara sauki yanzu ya za'ayi mu haɗu inaso muɗan gaisa naga lafiyar twins dina hmmm daddy yace bazan ƙara fita bah sai ka turo iyayenka anyi magana sbd Abba dayaji ina yawan fita tare dakai yace sbd me za'a bari muna fita ba tare da aure bah har ina binka shopping

Hmmm don't worry dear insha Allah nan bada dadewa ba zamuyi aure insha Allah murmushi tayi masa wanda saida ya jiyo sautin sa, a hankali yace yanzu kenan bazan samu ganin ki bah ƙasa ƙasa tace mu haɗu ƙofar baya Yes dear shiyasa nakeson ki bye sai kin fito nan sukayi sallama ya jiuyar da hancin motarsa zuwa can bayan gidansu bai fi minti 10 bah sai gata ta fito yaji kamar yaje yayi hugging dinta kafin ta ƙaraso amma ina bazai yiyubah kar mutane su gansu tana shigowa yayi hugging dinta ya manna mata hot kiss a lips dinta ya wani ƙannameta kamar zai mayar da ita jikinsa Sosai sukasha sharholiyarsu saida ta share 30 minutes cikin mota ta fito tana gyara hijab dinta ta shige gida, aekuwa ta buɗe ƙofar shiga falo dinsu Abba yace NADIYA daga gidan ubanwa kike 😠nan take jikinta ya dauki kyarma cikin rawar murya tace daga gun shanaye nake dan ubanki shanaye ke ke ciyar dasu ko ke ke basu abinci dazakije har mintuna 30 gunsu shiga gida zanyi bincike akan Yaronda kamar yayi miki magana daya zo kamar ubanki ya kiraki jiki na rawa zaki zari hijab ki fita shige nace ya faɗa cikin tsawa da daga murya ta shige da sauri jikinta sai rawa yake Shikuwa Abba girgiza kai yayi ya shiga falo yana cewa wadan nan yaran Sam basu da kamun kai kamar ba 'ya' yanmu ba yaushe ne duniya ta lalace dahar yarinya budurwa zata ringa bin saurayi, tana shiga ta fashe da kuka sosai taci kuka mai isarta kafin ta tashi tayi wanka ta roƙi yafiyar ubangiji ta dauko wayarta tayi wa DAUDA dogon voice mail tana gaya masa karya ƙara zuwa gidansu idan yasan bazai turo iyayensa ayi maganar aure suba kuma tana gamawa tayi blocking dinsa ta kwanta Sam bataji daɗin yanda Abba ya kamata ta dawo daga gun DAUDA ba sbd ya haneta da zuwa gunsa haka ta kwanta cikin ƙuncin rai

Zaune take tana chart can sama sama Zainab na janta da hira tana amsa mata jefi jefi sbd yanda ta mayar da hankali a gun can din Group din SECRET SUPER STAR ne suke chart ana tattaunawa akan wani sex video da aka turo sai fira ake Sam bata bude video dinba amma tana sha'awar ta buɗe sai kuma ta fara kar ya janyo mata shiga wani yanayi keeeeeee zainab ta fisge wayar tana cewa bakiji ana yi miki magana bah🤔 da sauri ta ɗago kanta MAHBUB ne tsaya akanta ƙasa tayi da kanta tama kasa kallonsa sbd yanda taga yayi mata wani mugun kwarjini da kyau yau harda wani harshe na musamman ya ƙara kashe mata ido ɗaya yayi yana duƙawa daidai guiwowinta am sorry MAIMUNATUNA daga masa kai kawai tayi yayi murmushi yana cewa Allah ubangiji yayi miki albarka ki taya bawa HAJIYA KAKA hak'uri nasan tana fushi dani sosai yana maganar yana zura yatsansa biyu cikin wuyan rigarta da yayi shape din V gashi sun taso sama sunyi luhu luhu kamar mai shayarwa...... ✍🏻

*MABUQACI*
Sexy
Erotic
Romantic novels

3️⃣7️⃣➡️3️⃣8️⃣

BANA ALLAH YA ISA AKAN LITTAFI NA AMMA  INA MAI BAKI SHAWARA KI SIYA DOMIN ZAKI ƘARO DA ABU BUWA DA DAMA A CIKIN SA

https://chat.whatsapp.com/IduG4o88ZqIHmN1bZ7UDpi

Waro ido tayi 😳tana girgiza masa kai tana yi masa alamun Zainab na kallonsu amma saiya basar dayake dan duniya ne yayi kamar bai gane mitake nufiba rankwaɓowa yayi daidai kunnanta yace baby plz muje mota I need wlh I really miss ur body, dagowa tayi ta kalli zainab sai taga sam hankalinta bayama kansu sai latsar wayarta take girgiza masa kai tayi amma ya maƙale mata kafaɗa kamar wani ƙaramin yaro a hankali yace okay idan bazakije motar ba anan zanyi yana ƙoƙarin zama ta miƙe tsaye tana cewa okay toh Raba idonsa ya farayi a falon can yaga wani hijab ya janyo ya saka mata yaja hannunta suka fita girgiza kai Zainab tayi tace Hmmm lalle Hausawa sunyi gaskiya da sukace mata da miji yan banza Ita HAJIYA KAKA tana can tana haukan MAIMUNATU bazata koma bah, shikuma yazo ya dauki matarsa 🤔

Itama ganin sun fita ta kama hanyar dakinsu tashiga ta nemi gu ta zauna tana jiran dawowarta, suna fita ya nufi car dinsa da ita sai murmushi yake mata yana mata wani kallo yau zaki ciwu sai kinji kunyar komawa cikin gidan HAJIYA KAKA sai yanayi miki cin kaca, MAIMUNATU kuwa baiwar Allah sai gabanta ke faɗuwa Tanaji kamar ta ƙwace hannunta ta zura da gudu, buɗe mata baya yayi ta shiga ya rufe shima ya zagaya yashiga ta ɗayan side din sai murmushi yake kamar wanda aka yiwa bushara da aljanna, hannunta ya riko cikin nasa yana cewa baby zaki bani nono Nasha koh wlh nayi missing dinsu sosai, sunne kanta tayi ƙasa sosai taji kunyar kalmar nono daya faɗa shikuwa ganin haka yasa hannunsa a hankali yana shafa bayanta yana saukar da hannunsa ƙasa harya cafko duwawunta Ya cakuɗasu ya matsa su yana wani murza su a hankali ya ja hannunta zuwa daidai saitin HAJIYA Babba dinsa yana cewa plz nima ki shafamin idan naji daɗi Allah zai sa miki lada aekuwa ta shafa saman wandon taji burar ta miƙe sai motsi take kamar macijin da aka kirewa kai sosai MAHBUB yaji wani daɗi na ratsasa shiyasa yake mugun son MAIMUNATU Sam bata yimasa musu a gun sex koda kuwa zata ciuto ita{Heee yar uwa ki kasance mai nuna jiuriya a gun sex karki kasance raguwa mai yawan ƙorafin kingaji kingaji sbd Hakan na jefa mazajen mu cikin wani hali }

Zagayo da hannunsa ɗaya yayi bisa ƙirjinta ɗayan kuma nakan duwawunta ya fara matsa nonuwan cike da kwarewa yana shafasu ta saman rigar nan take MAIMUNATU taji wani abu nayi mata yawo a kwaƙwalwa{Hmmm kana namiji amma bakasan inda zaka taɓawa matar kaba ta jiƙe to da sake gaskiya oga maza masu karanta wannan novel kashi 90 cikin 100 na mata sha'awarsu na tashi daka taɓa musu nono karka kasance cikin mazan da dasun zo babu wani wasa babu romance kawai ka faɗa mata kamar wani bunsuru kai ko bunsuru sai yayi biyar akuya yana sunsunar kafin ya farmata amma kai kace baza kayi bah🤔 ina lahiya kare yasha taba} gindinta ya fara bada ruwa yana tsattsafowa da ruwan daɗi tafara matse cinyoyinta tana neman a gaji 😂gaba ɗaya MAIMUNATU ta manta dawa take tare taji babu abun da take so a daidai wannan lokacin kamar taji ana caccaka mata wani abu a gindinta kwantar da ita yayi yasa hannu ya bude mata zip din riga ya cire rigar ya wullar shima ya zare jallabiyar dake jikinsa yasa hannu ya ja siket din ƙasa ƙara gyara mata kwanciya yayi yana sama ita kuma tana ƙasa duka babu kaya a jikinsu ya fara lashe mata wuya yana sumbatar jikinta yayo ƙasa da kansa daidai nonuwanta ya dasa aya yasa

bakinsa bisa kan nonon ya fara tsotsa ɗaya bayan ɗaya MAIMUNATU fah tayi loosing control ta fara wani nishi ahhhhhh ashhhhh washhhhhhh Hmmmm MAHBUB kenan badai iya sarrafa mace bah sosai ya shiga sarrafa jikinta yana shafa duk inda yaci karo dashi na jikinta bakinsa kuwa sai tsotsar nono yake gindi kuwa sai ambaliyar ruwa yake harta fara ɓata masa sit din mota, cak ya tsaya da tsotsar nipples dinta da yake ya gangaro da kansa ƙasa bai tsaya ko ina ba sai kan gindinta ya busa mata iskar bakinsa wata zabura tayi tana daga bombom dinta sama har cikin kwanyar ta taji wani daɗi, harshensa yasa akan Belinta ya fara tsotsa nan take MAIMUNATU tashiga wani mayuwacin hali tashiga wata duniya wacce babu mai shiga wannan duniyar sai wanda yayi aure domin duniyar ma Aurata ce ihu ta saki ta matse kan MAHBUB gam gam a tsakiyar cinyoyinta sbd yanda taji yana tura mata harshensa cikin Ramin gindinta yana tsotse ruwan dadinta saiya tsotso ya tsotso sai ya zubasu akan gindin ya sake komawa kan belin ya ci gaba da tsotsa

Ga yatsansa guda sai aekin kwakular Ramin gindinta yake MAIMUNATU tashiga ihu tana kiran daɗi zai kasheta dan Allah yaya karka dena  inajin dadi wayooooooo jikinta sai kyarma yake amma bakinta yaƙi mutuwa sai surutai take barkatai{Hmmm yake mai karatun wannan littafi karki kasance cikin matan da idan ana sex dasu suke zama kamar wasu doll hope kunsan miye doll baki wani basa ƙwarin gwuiwa baki wani nuna masa kina jin daɗin abun yake miki talk talk talk like crazy cry like a baby Amma kukan daɗi nake nufi nuna masa kinajin daɗi nuna masa babu wani namiji daya kaisa iyawa Abba wane wlh kai na daban ne wayooooooo zaka kasheni da daɗi nayi sa'ar samun ka a rayuwa Hmmmm aekuwa ina mai tabbatar miki nan take zai ji kansa ya koma wani ƙato ya ringa jin daɗi yanajin ya isa yanajin wani girma yanajin wani ƙarfi from no were yana taso masa }saiya ya kwashe mintuna 20 yana sha mata gindin kafin jikinta yadauki wata gagarumar kyarma ta wani matse kansa tana kuwar daɗi da kururuwa gindinta ya shiga feso da ruwan daɗi tashiga ambaliya kamar gulbi na hauka saida tayi seconds 60 kafin ta sake masa kansa dake tsakiyar cinyoyinta tana sauke ajiyar zuciya ta rufe idonta gam sbd Sam bazata iya haɗa ido dashi bah murmushi yayi ya mayar da bakinsa gin yana kama leɓen Belinta da dasashinsa gaba ɗaya tayi yaushi shiru kawai tayi tana sauraron yanda yake ƙoƙarin ƙara mayar da ita ruwa a hankali ya dago da kansa yace baby kalla bude idonta tayi a hankali ta gansa riƙe da zabgegiyar kaciyarsa kan kuwa yayi wani ja sbd jaraba sai wani ruwa yake fitarwa me maiƙo

ya kama hannunta ya ɗora akan yace oya fara aekin ki ki murzata son ran ki kiyi yanda kikeso da ita takice shafa tayi sbd haka kawai taga ta wani burgeta wani lumshe ido yayi yace oohhhhhhhhh yyyyaaaaaaaaa wasa ta fara yi da ita tana murzata tana wani luguiguita ta sai lumshe ido yake yana buɗewa jikinsa na rawa ya wani kifar da ita yayi wuf ya haye kanta ya ɗora bakinsa akan nononta ya fara tsotsa yana hannunsa ya fara goga mata burarsa akan gindinta a hankali nan take MAIMUNATU taji babu abunda take buƙata sai taji burarsa na yawo a gindinta taji gindinta ya sake jiƙewa a hankali yaji muryarta tana cewa yaya kasa mana jiki na rawa yace to ya fara turawa a hankali amma yaji ina ƙofar a matse take gam kamar ma bai taɓa amfani da ita bah ƙara ƙoƙarin turawa yayi ta shige jirginsa tana goga masa fuskanta sbd Sam bataso ta nuna masa gazawar ta shikuwa sai ƙoƙarin shiga yace amma abun yaci tura zarota yayi duka kafin ya caka mata ita aekuwa nan take ta lume wani ihu MAIMUNATU ta saki wanda Allah ne kadai zai hana HAJIYA KAKA taji da sauri ya haɗe bakinsu burar tana da girma sosai sosai ta cika mata gindi fam ko fili sheɗa bata bari ba wani daɗi MAHBUB yaji jin yanda ta dauke sa gaba ɗaya ya fara gwatso yana tsotsar bakinta kamar ya samu sweet ba wasa ya dage sai caka mata bura yake zabgegiyar burarsa sai zarya take cikin gindin MAIMUNATU sosai MAHBUB kejin wani daɗi da bazai iya misaltashi ba sai gwatso yake buga mata yana surutai tune ya saki bakinta sbd yana so yaji yanda take kukan ɗaki da kuma gajiyar ya barta haka babu abunda yake sai zufa sai gumi ke karyo masa tako ina yana gurnani yana qara caka mata bura da ita ƙarfinsa ihun ya fara yana wyooooo Abba na dama haka mace take da daɗi wyooooo yau nasan daɗin mace wayooooooo ashhhhhhhh washhhhhhh Aushhhhhhh zare burar yayi ya ƙara caka mata ita da ƙarfi ya saki wani ihu ya shiga malala mata ruwan sperm dinsa cikin gindinta ita kuwa MAIMUNATU lokacin ko hannunta bata iya dagawa tayi shiru ne kawai tana jira taga yanda Allah zai yi da ita

ajiyar zuciya MAHBUB yashiga saukewa kafin kafin ya tashi ya ɗora hannunsa akan ƙugunta ya shafa duwawunta ya kuma basu tasss tasss ya kama burarsa ya soka ta ƙasan duwawunta daidai saitin bulin gindinta ya wani caka mata ita cikin gindin wani ihu ta saki wanda babu abunda zai hana mai gadi jin wannan ihun ya fara haƙarta jikake pat patt pattttt sai zan kada mata burarsa yake Hmmmm ranar MAHBUB ya more ba ƙadan ba saida ya kwashe awa biyu yana labta mata burarsa kafin jikinsa ya fara kyarma ranar MAIMUNATU taga ta kanta domin gaba ɗaya jikinta taji kamar ba nata ba stlye kala kala ya ringa bugawa yana cinta yana kawowa ya shiga shafa fuskarta yana sama ta albarka kamar kullum amma tayi shiru sai kallonsa take tanajin gindinta nayi mata wani zugin zafi........✍🏻

https://chat.whatsapp.com/IduG4o88ZqIHmN1bZ7UDpi

#share
It's Bonus page 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻

*MABUQACI*
Sexy
Erotic
Romantic novel

PAGE3️⃣9️⃣➡️4️⃣0️⃣

BANA ALLAH YA ISA AKAN LITTAFI NA AMMA INA MAI BAKI SHAWARA KI SIYA DOMIN ZAKI ƘARO DA ABU BUWA DA DAMA A CIKIN SA

Am sorry nasan nayi hurting dinki yana magana yana langwaɓar da kansa gefe wayarsa ce tayi haske yasa hannu ya dauko ta ɗaga gaban mota zaro ido yayi yana cewa MAIMUNATU 11:30PM aekuwa ta fashe masa da kuka tana cewa aeduk Kaine yanzu haka ma HAJIYA KAKA ta riga ta rufe falo dinta MAHBUB kuwa ya dauka MAIMUNATU kukan wasa ne take amma sai yaga tasa kuka harda majina hakuri ya shiga bata yana lallaɓata contact ya shiga ya dokawa I.B kira yana dauka yace plz turomin number din Zainab HAJIYA KAKA ta rufemin mata a waje cikin magagin bacci yace masa okay yana kashe wayar ya tura mata number zainab itama tune ta fara bacci amma ƙarar wayarta ya tasheta Ganin number ce mai kiran yasa ta kawai jiuya kwanciyarta taci gaba da bacci saida yayi mata 3 miss calls bata dauka ba ya jiuyo ya kalli MAIMUNATU aekuwa ta ƙara volume din kukan ta shi dariya ma abun ya basa yanda duk hankalinta ya tashi duk ta tsure kamo hannunta yayi amma da sauri ta warce hannunta tana nidai ka rabu dani hannu tasa zata bude murfin motar da sauri ya rikota yana zare mata ido haka zaki fita Bako dan kwali bare hijab ƙara fisge hannunta tayi ta dauki hijab dinta tafita direct bayan daku nansu ta nufa tana zuwa ta zuge window din ɗakin tana kiran zainab ƙasa ƙasa cike da tsoro zainab ta farka ganin haka yasa MAIMUNATU tace zainab please open the door for me ajiyar zuciya ta sauke tana cewa dama kece tana magana tana tashi zaune domin taje ta buɗe mata ƙofar ita kuma ganin haka yasa ta koma gaban gidan cikin sauri amma sai ta tadda MAHBUB na ƙoƙarin knocking da sauri ta riƙe masa hannu tana girgiza masa kai idan HAJIYA KAKA taji fah me zaka ce mata wani dan iskan murmushi yayi yace zance mata mata ta na dawo da ita dauke kai tayi daidai lokacin Zainab ta buɗe ƙofar tana cewa wlh bansan HAJIYA KAKA ta rufe ƙofa tana murza idonta dake cike da bacci wuf MAIMUNATU tayi ta shige ko sallama bata tsaya yiwa MAHBUB bah murmushi kawai yayi yace wa zainab saida safe tace Allah ya tashemu lafiya ta mayar da ƙofar ta rufe, MAIMUNATU kuwa bata tsaya jiran Zainab ta dawo ɗaki ba tana shiga kawai ta faɗa toilet tayi wanka haɗe da wankan tsarki ta fito ta gabatar da shafa'i da wutiri Zainab sai kallonta take sbd ta ƙasa komawa bacci sai jiuyi take a kan gado Tashi tayi zaune tace wai MAIMUNATU tun 8:00 kuma cikin mota har 11:30 wannan wacce irin firace wani kallon rainin hankali MAIMUNATU tayi mata sbd ita a tunanin ta zainab tambayar raini ce tayi mata Shiru tayi ba tare da ta bata amsaba ita kuwa sanin halin MAIMUNATU din yasa itama ta shareta ta koma ta kwanta bacci abunta ita MAIMUNATU din bata wani ɓata lokaci ba ta kwanta sai bacci,

Asubar fari ko nace kiran sallar farko HAJIYA KAKA ta fara doka musu ƙofa tana kutashi lokacin sallah yayi Hakane dokar HAJIYA KAKA ƙarfe hudu take tayar da mutun domin ya tashi yayi salloli kafin lokacin sallar asuba yayi tana jiuyawa suka koma suka kwanta basu suka tashiba sai biyar da rabi cikin sauri sauri sukayi alwala suka gabatar da sallah Zainab ce ta fita domin haɗa musu breakfast sai guraren takwas ta dawo ɗakin tayi wanka suka koma suka kwanta bacci Goma HAJIYA KAKA tazo ta tasar dasu domin suci abinci tana tayar dasu ta fita suma basu wani ɓata lokacin bah suka fito MAIMUNATU ce a gaba sai Zainab bayanta doyace da source din kwai suka zauna sukaci shiru kakeji babu mai magana kamar daga sama sukajiyo muryar HAJIYA KAKA tana cewa wa aka buɗewa ƙofa jiya da dare dummm MAIMUNATU taji gabanta ya fadi tashiga tari nan take zance ya canza kuwa tasamu ta sulale tabar daningtable din 😂itama HAJIYA KAKA bata ƙara maganar bah har suka gama breakfast din suka bar gun.

Abba ne zaune shida Abba ƙarami da Daddy sai Alhaji SUFIYANU fullah da muƙarabansa tare da kawon DAUDA sosai sukayi magana ta laccizan taka dakuma daddaku aka yanke sadaki naira na gugan naira har dubu dari biyu tare da cewa su basa amsar sadaki saidai miji yayi ma matarsa duk abunda ya samu kuma ya ajiye mata acan gidan idan taje sai ta gani sosai alhaji SUFIYANU yaji daɗi kuma ya yaba da ƙarramawar da aka yi musu sukayi sallama akan idan sunsa rana zasu sanar dasu 💃🏻💃🏻har packing space Abba ƙarami ya rakasu kafin ya dawo ya taddasu Abba da kuma Abbansu I.B suka fara tattaunawa akan maganar auren IBRAHIM da ZAINAB sai BILAL da MARYAM tare dasa ranar da zasu tare kuma dukan wannan tattaunawar sun barwa cikinsu ne cike da ƙaunar jiunansu da kuma tsattsar girmama jiuna suka rabu inda kowa ya nufi gidansa. Abba gida ya nufa inda ya kira Auntyn da Mama yace yana bukatar ganinsu a falonsa babu ɓata lokaci kuwa suka haɗu nan yake sanar dasu cewa an saka  ranar aure yaran nan su shiga BILAL IBRAHIM NADIYA MARYAM ZAINAB SAI RABI'A zaro ido Mama tayi tana cewa wace Rabi'a kuma wani kallo Abba yayi mata kafin wace akwai wata Rabi'a ce a family din nan bayan Rabi'a Umar BAGUDU Maganar banza Bangane maganar banza bah nidin ne ke maganar banza SUWAIBAH ehh to nidai bance kai bah amma maganar jinta nake maganar banza sbd bansan da wannan zance bah da kake to doli sai kinsan da shine za'ayi ko kin taɓa ganin mace ta bayar da aure a'a amma inada hakkin sani tunda nice mahaifiyar ta Hmmm to aeshine nake gaya miki shine kake gayamin gaban wadan da Hakan bai shafe su ba kuma ba hurumin su bah, dakata SUWAIBAH banason maganar banza wacece zancen bai shafaba daga ke har ita duka mata nane kuma inada ikon akan yayanku kuna haƙƙin kusan zan aurar dasu ne shiyasa na zaunar daku anan domin na sanar dakuh ku fara shirye shirye idan kuma a shirye kuke walil lahil hamdu sai kawai nasa date domin gudanar da bukuku nan Rabi'a kuma Nina zabar mata miji sbd bazan zauna ina kallonsu bah sunƙi su yi karatu kuma suce bazasuyi aure ba, shiyasa na yanke hukuncin aurar da ita ga abokina kuma abokin kasuwanci na Alhaji Aminu Kano domin ya nuna ra'ayinsa akanta matarsa daya yanada yara uku duka maza kuma insha Allah inaso nan bada dadewa ba a daura auren. Yana dasa aya ya tashi yabar falo batare da yayiwa Auntyn Amarya bayanin ita kuma MARYAM wa za'a aura mata bah tana ganin ya shige falo ta fara zage zage mtswwwww aekin banza ae wannan bayi bane baza'a bari yarinya ta auri wanda takeso ba toh sainaga yanda za'a yi auren ke kuma tsohuwar muna fuka sai ki tashi ki bisa danni kinga nan ta nuna mata kujera nan nabar maganar da ya faɗa girgiza kai Aunty tayi kawai ta tashi tabar falon itama ba tare da tabi Abba ɗakinsa bah HAJIYA SUWAIBAH kuwa tana fita tayi part dinta fuuuuuuuu kamar mai hauka sabon kamu sai zage zage take koda ta shiga part din nata ma bata dena zagin ba KHADEEJAH ce ta fara fito wa nan take tambayar ta mama lafiya wani ƙarfin iko ne akeso a nunamin akan ku ni da daukar cikinku tsawon wata tara da rainon kuh amma yanzu daga sama naji ance anyiwa Rabi'a miji waro ido khadeejah tayi😳mama miji kuma ehh har anyi magana aure kawai ya rage asa rana ya rabbi yanzu kuma haka Abba ya koma dama kince bayason mu aekuwa da gaskiya ki, to ke dama kin dauka ƙarya nake muku a'a mama nasan gaskiya kike gaya mana amma yanzu waye za'a aura wa Aunty Rabi'a?wai wani abokin kasuwanci sa ALHAJI AMINU KANO, kai mama wlh mai kudi ne sosai kai shine fah mai ƙaton mall din nan da nake gaya miki mun je nislda wani gaye da muka haɗu kwanakin baya wlh mama kawai kice mata ta yarda ke dalla banza miyasa bakida hankali yanada mata fah harda yara uku, ban ƙaramin tsaki khadeejah tayi tace toh ina ruwan ta dasu, mama yanzu fah idan ta aure sa da ita zai ringa fita ƙasashen waje sbd itace amarya Hmmm wlh kawai ki bata shawara ta ta yarda munsha biki muma mu fara fita ƙasashen wajen nan da ake zuwa tunda Abba baya bari muna zuwa, shiru HAJIYA SUWAIBAH tayi tana sauraron yar tata amma bazata nuna mata cewa shawarar ta ta dauka ba karta rai nata,Haka sukaci gaba da tattaunawa har zuwa wani dan lokaci kafin khadeejah tace zata kwanta bacci ita kuma mama ta tashi ta shige ɗaki wayar ta ta dauka ta dokawa ƙawar ta kira HAJIYA AZUMI nan tashiga zayyane mata yanda alhaji zai aurar da Rabi'atu amma me sai ta samu sa'a yan alkhairin na kai nan ta shiga bata shawara mai kyau akan ta bari ayi auren domin zai zame musu alkhairi kuma zari ne nan gaba, domin bayan aure sai mu ringa bin malamai har musamu ta zama yar gaban goshinsa kinga shikenan kakarmu ta yanke saƙa, sosai HAJIYA SUWAIBAH ta dauki shawarar HAJIYA AZUMI kamar uwarta, suna gama wayar HAJIYA AZUMI ta saki shewa tana cewa shikenan na kusa samun wata hanyar samun kudi A'a lalle HAJIYA SUWAIBAH dama Hausawa sunce daka haifi governor gwara ka haifi matar governor yanzu gashi yarta zata auri hamshaƙi mai kuɗi, amma sbd rashin hankali kalar nata tanaso ta hana faruwar haka hmmm aeko yanzu zan shiga neman malamin da zamu haɗa baki domin muci kudinki son ranmu 😠😠shi fa munafukin ka tabarmarka zakaga ka yarda da mutun kana daukar maganar ka kana kai masa nan kuwa mugun hassadar ka yake YA RABBI KA RABAMU DA HASSADA, ƘAISHIN ABUN WANI, DA KWADAYIN ABUN DUNIYA 🤲🏻kisance uwa mai yawan koyawa yaran ki wan nan addu'ar domin HASSADA babban ciwo ne da muke fatan Allah ya Rabamu da ita 🤲🏻............ ✍🏻

*MABUQACI*
Sexy
Erotic
Romantic novel

PAGE4️⃣1️⃣➡️4️⃣2️⃣
*TUSHEN LABARI*

HAJIYA SA'ADATU wacce suka fi sani da HAJIYA KAKA haifaffiyar yar garin Kano ce a wata ƙaramar hukuma mai suna GWALE tana zauna ne tare da mijin ta mai suna MALAM ABDULLAHI BAGUDU wanda ya kasance MALAMI mai almajirai da dama daga ƙasashen daban daban babban malamin addini ne da duniya tasan dashi kuma yake fadakar da al'umma sosai kuma ya kasance mai faɗa aji a wannan local government na GWALE wanda ya kasance masa kamar mahaifi amma Sam Shiba dan garin Kano ne bah dan Kebbi ne cikin ƙauyen BAGUDU Yawon almajiranci dakuma neman ilimi ya kawo sa garin Kano harya sauka a kauyen GWALE inda gidan da ya sauka aka basa auren HAJIYA KAKA wato sa'adatu soke zaune cikin rufin asiri tare da tarin almajirai da yake karɓa daga kowace ƙasa saida suka shekara takwas lokacin HAJIYA KAKA tanada shekara ashirin a duniya ta tashi da zazzabi mai tsananin gaske wanda harya haddasa mata kwanciya kusan tsawon sati biyu kafin malam Abdullahi ya dauke ta zuwa wata ƙaramar asubiti dake nan ƙauyen inda suka aunata suka kuma bata magunguna suka shaida mata cewa tana dauke da ciki harna tsawon wata uku nan da wata shida zata iya haihuwa da yardar ubangiji sosai malam Abdullahi yaji daɗi kuma ya nuna bajinta gurin kula da cikin dakuma ganin ta samu abinci mai gina jiki domin samun lafiyayyan yaro duk da tundaga ranar basu ƙara dawowa asibiti bah amma sosai yake bata kula da kuma nuna soyayyar sa a gareta duk yawon almajiran sa bai hana ya taya ta aeki kafin yafita zuwa makarantar sa ta almajirai a kwana a tashi ba wuya ranar wata juma'a HAJIYA KAKA ta tashi da naƙuda tun cikin dare take fama yanata tofa mata addu'o'i a ruwa yana bata tanasha wasu kuma yana gaya mata tanayi ƙarfe hudu daidai ta suntulo santalelen danta namiji kyayykyawa fari sol dashi son kowa ƙin wanda ya rasa ranar zoka ga murna gun mahaifin sa'adatu da kuma Malama Abdullahi inda mahaifin HAJIYA KAKA ya roƙi alfarmar asakawa Yaron sunansa ranar suna kuwa yaro yaci sunah UMAR FARUQ sosai aka ci aka sha ranar malam Abdullahi yaga jama'a baisan yanada masoya ba sai ranar shiyasa akace baka sanin Kanada masoya sai abun alkhairi ya same ka ko makama cin haka, nan suka ci gaba daba UMARU tarbiyar malam kuma yana fita dashi majalisar su ta daukar karatun tun yana ɗan shekara 2yrs sosai yaro yasamu Fondation na karatun alqur'ani domin tun ba'ajin Miyake cewa har aka fara fahimtar mi yake cewa yana shi kera uku HAJIYA KAKA ta ƙara suntulo santalelen danta namiji shima kyayykyawa, yaro yaci sunan mahaifin malam Abdullahi wato IDRIS shima anci ansha sosai suke zama cikin rufin asiri da kuma mutun ta jiuna UMARU bada shekara shida lokacin IDRIS nada shekara uku aka bawa malam Abdullahi gida cikin garin Kano a wata unguwa MALALI sosai mutane suka ringa tayashi murna amma Sam bayason baro ƙauyen GWALE haka ya dawo cikin garin Kano inda girman gidan da aka basa yasa yaji bazai iya zama shi kaɗai a gidan bah yasa akayi masa dakunan almajirai kusan ɗaki goma sha can ciki kuma idan ka shiga iyalinsa nan HAJIYA KAKA taci gaba daba yaranta biyu tarbiyar UMAR DA IDRIS sosai suke samu kulawa inda yasamu makaranta mai kyau yasa kasu duk da taimakon wani alhaji daya ɓoye sunansa, saida su Umar suka ƙare secondary school kafin HAJIYA KAKA ta ƙara haihuwa lokacin harta fitar da ran cewa zata ƙara haihuwa ta haifi yarta mace kyaykyaywa taci suna Zainab sosai take samun kulawa daga bangare biyu iyayen ta da kuma yayunta maza ta zama yar gata amma duk wannan gatan da aka nuna mata baisa ta lalace ba sbd roƙon Allah da iyayen keyi kullum Allah ubangiji ya shirya musu yaransu yasa duniya tayi alfahari dasu yasa su kasance masu taimakon addinin musulunci

Tana shekara biyu a duniya Umar da Idris suka samu scholarship zuwa ƙasar Malaysia sosai malam Abdullahi ya zaunar dasu yayi masu nasiha da kuma jamusu kunne akan su ji tsoron Allah idan shi baya ganin su to su tuna Allah yana ganin su kuma su ji tsoron sa, Umar harda kuka kuma ya daukarwa mahaifin nasu cewa ya daukar masa alqawarin zai kula da ƙaninsa haka suka rabu cike da zullumin rabuwa da jiuna HAJIYA KAKA harda kuka sbd tason yaranta sosai haka itama Zainab lokacin tana goye sai miƙa musu hannu take tana kuka haka suka tafi suma suna kaka ji suke kamar karsu tafi sbd tsananin sonda suke yiwa iyayensu, haka HAJIYA KAKA ta dawo gida cike da kewar yaranta amma sai ta sawa zuciyar ta ruwan sanyi da kuma koyawa zuciyarta hakurin rashin su tunda neman ilimi sukaje, malam Abdullahi kuwa sosai makarantarsa ta almajirai ta bunƙasa ta zama fitacciyar makarantar almajirai har yakai idan ka shiga garin Kano kace a kaika makarantar malam Abdullahi Bagudu nan take za'a kaika ba tare da ɓata lokaci ba yana samun tallafi sosai daga gwamnati da kuma hamshaƙan masu kuɗi yaje Makka shida HAJIYA KAKA da yarsa ZAINAB sosai zainab ke girma kuma kyauta da Allah ya bata yaƙe ƙara baiyana saida takai shekara goma, su Umar suka dawo gida domin ganin iyayensu sosai sukaga canji domin malam Abdullahi ya zama hamshaƙi mai kuɗi kuma malami wanda ake damawa dashi kuma ake shiga dashi domin shi ke bawa shugaban ƙasa shawara kuma shine babban malami a cikin garin Kano gaba ɗaya an canzawa gidansu tsarin domin yanzu kuwa an fitar da makarantar almajirai din daban kuma anan ake ciyar daduk wani almajiri dake karatu a makarantar basa fita bara kullun karatu ne sai kuma lokacin koyan sana'o'in hannu, Saida suka share wata biyu kafin suka tattara suka koma Malaysia inda sukaci gaba da karatun su cikin kwanciyar hankali amma gwatsam IDRIS ya haɗu da miyagun abokai inda suke jansa clubs kala kala. Yauma zaune yake a cikin gidansu domin Malam Abdullahi yazo ya gansu sau ɗaya harya gama musu gida sbd yanda ya yaba da hankalinsu da kuma natsuwarsa aekuwa hakan yayiwa Idris daɗi sbd Sam Umar bai cika zama gida ba sbd yanayin karatun sa daya kawo karshe sosai asubiti ta zame masa gida baya dawowa gida sai can ba'a rasa bah. Macece zaune akan cinyarsa kyakkyawa kuma baturiya babu kaya a jikinta ya kama nononta ɗaya yasa baki yana tsotsa ɗayan kuma yana lailaya matashi babu abunda suke sai nishi Sai rungumota yake jikinsa ita kuma tana shafa jikinsa take zuwa kirjinsa sosai Sarah ke daukar hankalinsa shikuwa sai matsa duwawunta yake yana wasa dasu Ya kama leɓenta ya fara sha kamar yasamu sweet  itama tana mayar masa da martani sai miƙa hannu yake yana kama jajayen nonuwanta burarsa sai cika take tana batsewa cikin boxer's tana tsalle sbd neman hanyar fitowa ita kuwa sai nishi takeyi tana surutai da turanci alamun na daɗi ne takeyi sai cicciza kan nonuwanta yake sbd Mayan nono ne ga nonuwan Sara tsaye masu kyau gasu sun ji gyara sai kira take fuck me Ashhhhhhhh Aushhhhhhh it sweet hannu yasa ya shafa gindinta yaji ta jiƙe sosai aekuwa yaci gaba da shafawa sai asssshhhhhh take cewa ya danna hannunsa cikin maiƙo durin tayi wata ƙara tana ƙara ɗago masa durin ƙara haɗe bakinsu yayi hannunsa daya yana kan nononta ɗaya kuma yana can ƙasa yana fingering dinta sai lagudar nononta yake a hankali yace tayi masa goho aekuwa ta kama kujera tayi ƙasa ƙasa ta turo masa gindinta ya kama burarsa ya nufi ƙofar gindinta ya fara burmuqa mata ita yana shiga ya saki ihu wayooo ita ta fara ihu tana yayi a hankali gindinta tsuke yake gam yaji burarsa ta laƙe sosai yaci gaba da buga mata gwatso sai ihu yake ita kuma tana nishi ahhhhhh washhhhhhh wayoooo Ash sai shafa duwawunta yake duka hannuwansa kuma na kan nononta yaba taɓawa sai ƙara ƙarfin gwatso dinsa yake sbd yau ya taɓa sex yana matsa nono yana gwatso sai ashhhhh issssshhhh kawai take faɗi aekuwa baturiya ashe ta iya hausa ta fara kiran wayoooo dadiiiiiiii wayoooo yi da ƙarfiiiiiiiiii washhhhhhh aekuwa jin haka idris ya fara sakar mata gwatso Mai ƙarfi nan take ya fara jiya ya saida ya jiyaye mata sperm dinsa tasss cikin gindi kafin ya zare burarsa yaci gaba da shafa ta, yana matsa mata nono nan take sha'awar su ta ƙara motsawa Sara ta tashi ta haye kansa tana tsalle kan burarsa sai ihu yake saki nan take jikinsu ya hau kyarma ita dashi suna ashhhhhhhh Aushhhhhhh saida sukayi 3hrs suna cin jiuna suna mayar da numfashin suka ji an buɗe ƙofa waro ido idris yayi ganin wanda ya buɗe ƙofar jikinsa na rawa yasa hannu ya ture Sarah dake kan jikinsa yana ƙoƙarin tashi shikuwa UMAR da shigowar sa kenan ya dafe kirjinsa sbd yanda taji zuciyarsa na bugawa bai taɓa Kani mace da namiji a Haka ba sai yau nan take Idris ya hau yan kame kame yana bawa yayan nasa hakuri ita kuma SARAH ko a jikinta ganin kamar suna faɗa yasa ta tattara kayanta ta bar gidan tana fita UMAR ya fashe da kuka yana wlh idris kaci amanar iyayenmu kuma Allah bazai barka bah mahaifin mu bai kasance mazinaci bah hakama mahaifiyarmu bata kasance mazinaciya bah amma kai kake zina sbd son zuciya toh wlh kaji tsoron Allah yana gama faɗa masa haka yabar falon wasu hawaye masu zafi na zubo masa a ido yana danasanin kama musu gida da malam yayi shikuwa idris yana ganin Umar ya shige ciki ya ɗaga kafadarsa yana cewa haka kawai mutun ya hanani jin daɗin rayuwa wai shi malami ashe ma sex daɗi ke dakwai aekuwa yanzu na fara yana magana yana lashe baki, tun daga ranar idris ya mayar da sex abincin sa yayinda Umar yake ƙirga musu kwanakin da suka rage musu a garin MALAYSIA............. ✍🏻✍🏻✍🏻

*MABUQACI*
Sexy
Erotic
Romantic novel

PAGE 4️⃣3️⃣➡️4️⃣4️⃣

Yauma suna club yana zaune shida Sarah guri ɗaya ita kuwa sai kallon yanda burarsa ke motsi kawai take tanajin wata muguwar sha'awarsa taji tanaso ya Cita dama sun kwana biyu ta ɗora hannu saman wandon taji burar a hannunta ya saki wani dan iskan nishi ahhhhhh aekuwa jiki na rawa ta buɗe zip din wandonsa burar tayi tsalle ta fito waje Sarah taga burar harta fara fitar da wasu ruwa gata a tsaye ta ƙara zama wata zabgegiya ta kama kan kaciyar ta duƙo da kanta daidai sai tin burar ta lashe ruwan da taga ni yana tsattsafowa idris yaji kamar ya saki ihu aekuwa ganin haka yasa ta jashi sukayi wani ɗaki ta kwantar dashi tasa burar a bakinta tana tsotsa yana sambatu washhhhh ahhhhhh sosai Sarah ta iya sarrafa bura sbd ba yanzu ta fara sex bah amma idris baima gama sanin daɗin sex bah sosai ta shanye masa bura har saida yaji burarsa na harbawa da ƙarfi yana buƙatar ya caccaki durinta yasa hannu ya janyota ya cafki nonuwanta yana matsasu dan dama tune sunyi fatali da kayan jikinsu kama nonon ɗaya yayi yasa a baki yana wasa da kan nonon sosai Sarah ta saki jiki sai sambatu take tasa hannu ta lalubo burarsa data miƙe currr ta bara turata cikin durinta tsulll bura ta shige ya matse ta jikinsa ya fara mata gwatso a hankali washhhhh Aushhhhhhh suka cika ɗakinda suke da ihu sai zunduma mata bura yake da iya ƙarfinsa sai stlye take buga masa yana caccakar durinta ranar Sara ta ciwo saida tayi kuka tana rokonsa ya bari hakanan kafin ya sarara mata nan take gaya mata cewa gobe zasu tashi jirgin ƙarfe 3:00 na rana dan haka yanaso yau idan sun tashi daga club taje gidansu ya kwana yana cinta tunda safe kafin yayansa ya tashi tabar gidan kinga shikenan nayi miki cin bankwana sai idan na ƙara dawowa Malaysia, Daga club din kuwa direct gidansu ya wuce da SARAH suna rungume da jiuna hannunsa na kan nononta sbd idris mayen nono ne yana son nono sosai, suna shiga ya ɗora hannunsa akan duwawunta yana matsasu sai yatsunsa ke iyo cikin tuwon laushin ta saida suka Dade a tsaya suna sumbatar jiuna yana shan yawu ta tana shan nasa, kafin su fada kan gado ta cire rigarta manya manyan nonuwanta suka bayyana sun wani kumbura nipple din ya fito sosai alamun tana cikin sha'awa shima nan take yayi zindir haihuwar uwar sa ya kama nonuwan yana matsasu da iya karfin sa cikin tsantsar sha'awa ahhhhhh washhhhhhh take it easy baby tana wani shafa kansa yakai bakinsa kan nononta yana tsotsa ita kuma tana kan cinyarsa sai tura masa nononta take cikin baki tana gantsere masa kirji tanajin yanda burarsa ke motsi aekuwa ta fara matse duwawu sai nishi take sama Sama tana banƙare kirji sai mulmula kan nonon yake da harshensa Sara taji bata iya hakuri ta fara bude cinyoyinta tana uhmmm mm ahhhhhhhh aekuwa yakai hannunsa ya fara mulmula mata Belinta tura yatsansa yayi ta saki nishi ahhhhh washhhh daɗi aekuwa ya ƙara yatsa daya yanda zata ji daɗi sai turo masa nononta take cikin bakinsa yana tsotsa ruwan gindinta sai bin yatsunsa suke sai chacal chacal kawai kakeji alamun yatsunsa na iyo cikin ruwa sai wayoooo dadiiiiiiii Ashhhhhh uhmmm mm am come wayoooo shhhhhhshhhh kawai take faɗa tana ƙara tura masa gindinta nan take ta sakar masa sparm dinta saida suka huta suka shiga sukayi wanka suka dawo suka kwanta rungume da jiuna yana matsa nononta ɗaya sbd yace kartasa kaya, Ranar sosai idris ya cinye durin SARAH saida ta farajin yana yimata zugi tana jin zafi kafin suka sararawa jiuna tunda sassafe sukayi sallama, shikuma ya fara haɗa kayansa na tafiya ƙarfe 5:00na asuba suka isa gida Najeriya zoka ga murna gurin HAJIYA KAKA anyi musu abinci kala kala na gargajiya hakama malam Abdullahi sosai yayi murna da dawowar yaran nasa cikin ƙoshi lafiya kowannansu reke da takardunsa na kammala karatu IDRIS ya karanci Accounting shikuma UMARU ganikologi sai barka ake zuwa ana yi musu lokacin ZAINAB hartakai matakin ƙarshe a makarantar sakandiri sosai ta girma kyauta ya ƙara fitowa ko ina nata ciccike da kayan marmari idan tana tafiya har motsi duwawunta keyi nonuwanta kusa sai tayita sa hannu cikin hijab sbd kar mutane su gani, ranar sunga mutane sosai washe gari kuwa suka kwasa gaba ɗayansu amma banda malam sukaje GWALE kwanan su biyu acan kafin suka dawo suka tadda malam yayi baƙo daga ƙasar Niger dan saurayi dashi kuma matashi Sam baya kama da Talakawa daka gansa kasa cikakken bazarmarme fari Sol dashi idan ba magana yayi bah bazaka taɓa cewa yanajin hausa bah yazone kawai dan yaga malam kuma iyayensa sun rasu sun bar masa tarin dukiya wacce shi kansa baisan iya adadin taba😲Su kuwa suna dawowa direct sai suka nufi falon sa suna shiga ZAINAB itace a gaba tashiga da sallama dauke a bakinta tana malam sbd haka suke kiran mahaifinsu tsaye tayi tana ƙoƙarin komawa sbd taga bashi ƙadai bane amma sai su HAJIYA KAKA suka shigo shikuwa baƙon malam sai kallon zainab yake yana jin sonta yayi masa dirar mikiya cikin zuciyarsa 🫀Sai kallonta yake ita kuwa kallo daya tayi masa ta dauke kai hankalin ta ya koma gun mahaifin yana ce mata MAMANA kun tafi kun barni koh nima zan rama murmushi tayi masa kafin ta buɗe dan ƙaramin bakinta tace Abbana gamu mun dawo kuma lafiya qlau tana murmushi dimple dinta sai lotsawa yake, toh jeki kawowa baƙon mu ruwa to tace kafin ta jiuya baya ta tafi sosai baƙon malam yabi bombom din ZAINAB da kallo sai jiuyi suke duk tako daya idan tayi sai sun jiuya da sauri ya kawar da kansa yana A'uzubillahi minan shaidanin rajin sosai wannan kamar daya ba faɗa ta sauka akan kunnan malam amma sai ya kawar da zancen sbd zargi yake bai tabbatar bah. Umar da idris suka samu gu suma suka zauna yayinda HAJIYA KAKA ta jiuya tana cewa bara taga me za'a iya sarrafa mai sauki domin kowa yaci,Tana fita ta tadda ZAINAB a kitchen tana ƙoƙarin fito da ruwa akan plate tana ƙoƙarin fitowa amma ganin HAJIYA KAKA sai ta tsaya cak tana jiran ƙara sowarta cikin sanyin murya tace HAJIYA KAKA wannan baƙon kuma daga ina yake wani kallo HAJIYA KAKA tayi mata kafin ta girgiza kai tana cewa nikuwa zainab taya zan Sansa tunda duka tare muka dawo gidan bada ku muka taddasu murmushi tayi bata ƙara magana ba ta bar kitchen din direct sashen malam ta nufa tana tafe tana bitar karatu ƙasa ƙasa

Aekuwa tana shiga idon baƙon malam ya dawo kanta nan ta ajiye ruwan tanajin wani iri a jikinta da larabci malam yayi mata magana cewa ta fita babu wani abu da suke buƙata tayi ƙasa da kanta ta fita still baƙon malam ya bita da ido harta ɓacewa ganinsa Ajiyar zuciya malam ya sauke ganin ta fita kafin yayi gyaran murya kuma ya gabatar masa da abun motsa baki yasha ruwa malam ya bude musu taro da Addu'a kafin yace bawan Allah nidai bansan kaba kuma bansan sunan ka bah amma kace guna kazo ina buƙatar sanin kai waye kuma daga ina kake? kuma wadannan kayan na miye da duk inda zakaje dasu kake zuwa? Hmm malam da farko dai sunana ALIYU ABUBAKAR Ni dan ƙasar Nijarne dake nan kusa daku nidai bansan kowa nawa ba bayan mahaifina  da mahaifiyata sai ƙanwata Dana aurar a jahar Sokoto sunanta FATEE Ankashee muna iyayene akan hanyarsu ta zuwa Nigeria wata rigima ta tashi tsakanin manoma da Fulani su kuma sunzo wuce ta ƙauyen abun ya rutsa dasu batare da sun san me ke faruwa ba, toh malam sun barmuda dukiya mai tarin yawa wacce ni kaina bansan iya yawan ta ba saidai na kwatanta, toh nazo ne domin fitar da zakkar shekara da ake fitarwa sbd na samu wani Babban malami a ƙasar Nijar toh bayan har an fitar da zakkar sai naji labarin ka shine nayo tattaki domin nazo na ganka kuma wadannan trolley din da kake gani duka kudi ne a ciki 😲🤔nan take malam Abdullahi ya fara zikiri da karanto addu'o'i cikin zuciyarsa, cigaba da magana ALIYU yayi kuma na sayar da wasu abubuwa ne daga cikin dukiyar da mahaifanmu suka barmana ne domin nazo na taimaka makarantar ka kuma inaso nima a koyamin yanda zan gudanar da bautar Allah sbd niba musulmi bane sai daga baya bayan rasuwar iyayenmu muka musulunta nida ƙanwata shiru malam yayi batare da yayi magana ba saida ya nisha Hmmm insha Allah zan koyar dakai kamar yanda ka buƙata amma gaskiya wannan dukiya tamin yawa nida almajirai na konace tayi wa almajirai na yawa sbd ni banada buƙatar komi sai godiyar gun ubangijina. Wlh malam kyauta ce na kawo maka karkayi tunanin komi, kuma karkayi tunanin ko inaso na biya Kane koyar dani da zakayi a'a wannan kyauta ce na baka kuma har cikin zuciya ta shiru malam yayi bayan wasu yan seconds kafin yace toh insha Allah zan koyar dakai kuma zaka zauna cikin iyali na IDRIS da UMAR ku kai masa kayansa dakinku sai ku nuna masa yanda tsarin gidan yake nan fah ALIYU ya shiga godiya yana sawa malam albarka da kuma yi masa fatan gamawa da duniya lafiya, suka tashi suka fita shikuwa ya janyo kudin yana ƙare musu kallo shi yaga kwata kwata ALIYU baiyi masa kama da ɗan fashi da makami ba kuma Sam maganar sa babu ƙarya a ciki amma zai ƙara tsananta bincike domin gano gas gaskiyar lamarin haka ya tashi ya koma cikin almajiran sa. YAU kimanin watanni uku kenan da zuwan Aliyu fadar malam Abdullahi sosai kyawawan halayen sa ke bayyana kuma malam yasa anyi masa bincike tsaffff ya gano komi da Aliyu ya gaya masa gaskiya ne har yasa an binciko masa ƙanwar sa da yace tana aure a jahar Sokoto, daga gefe daya kuma wata shaƙuwa ta shiga tsakanin ALIYU DA ZAINAB wacce ba kowa ne zai gane soyayya ce ba sai mai hankali da kuma hangen nesa shine ƙadai zai iya gane kalar zaman da sukeyi, sosai malam yasa musu ido hakama HAJIYA KAKA gudun kar shaidan ya rinjayesu yasa malam ya kira Aliyu ya zaunar dashi ya tambaye sa ko yana son ZAINAB aekuwa bai ɓoye masa komi bah ya gaya masa cewa yana sonta nan take malam Abdullahi yace ya basa nan take Aliyu ya godewa Rabbi harda sujada yana yiwa Allah godiya domin shine abun godiya cike da farin ciki yabar gun malam yaje ya gaya ma su Umar da suka zame masa yan uwa kuma abokanai sosai UMARU ya tayasa farin ciki saɓanin IDRIS dashi Sam haɗin da malam yayi bai masa bah✍🏻✍🏻✍🏻

BANA POSTING SATURDAY AMMA YAU NAYI SBD INASO NA ƘARƘARE LABARIN 😔✍🏻

*MABUQACI*
Sexy
Erotic
Romantic novel

PAGE 4️⃣5️⃣➡️4️⃣6️⃣

Ranar zokuga farin ciki gun Zainab daɗi kamar ya kashe ta, ita kuwa HAJIYA KAKA bata nuna farin ciki ba haka kuma bata nuna bataso bah haka malam Abdullahi yasa ranar dauri aure ranar Friday bayan sallar juma'a, Ranar da Aliyu ya cika wata shida a gidan malam ranar aka daura masa aure da ZAINAB ABDULLAHI BAGUDU akan sadaki naira dubu dari Hmmmm zo kuga mutane tako ina domin zuwa yiwa malam barka inda anan wani daga cikin manya manyan malamai yace ya bawa UMAR yarsa sosai malam ya nuna farin cikinsa yace mai zai hana shima a daura yau din aekuwa ranar anyi shaqali UMAR kuwa ya rasa ina zai sa kansa shi bai taɓa ganin kalar wannan aure bah kamar dai angaji da ita a gidansu ko mai wata ciuta shi ko sunan matar baima sani bah🤦🏻‍♀️. ZAINAB DA ALIYU basu tare ba saida ta ƙara sati ɗaya a gidansu kafin suka tare satinsu biyu kuma da tarewa tafiya ta kama Malam inda ya tafi shida HAJIYA KAKA. Sukuwa amare suna zaune cikin farin ciki da ƙaunar jiuna. Nan Aliyu ya ƙirƙiro da tafiya Sam Zainab baso wannan tafiyar daya ƙirƙiro amma babu yanda ta iya haka ya shirya ya tafiya tafiyar sa da kwana biyu ta kwanta ciwon laulayi haka su HAJIYA KAKA suka dawo suka tadda ZAINAB cikin mayuwacin hali gaba ɗaya BILKISU ce matar UMAR ke kula da ita, nan HAJIYA KAKA ta dauke ta suka koma gida sukaci gaba da rainon ciki tun suna dubin dawowar ALIYU har suka zo suka fara tunanin koya mutu ko kuma yayi accident din mota ya mutu amma anyi bincike iya bincike ba'a gano komi bah Haka har ciki yakai wata 9 tazo ta haihu malam yayiwa yaro huɗuba da BILAL yaro haryakai lokacin yaye Aliyu bai dawo bah ZAINAB batada aeki sai kuka idan tasa dan ta a gaba tana kallo shikuwa BILAL sosai yake samun kula ta kowane Bangare bayama gane waye ubansa ya dai san zainab itace mahaifiyar sa kuma tana mugun sonsa kuma batada aeki sai kuka kullum cikin shan maganin ciwon zuciya take malam yayi mata nasiha harya gaji hakama HAJIYA KAKA maza da dama sun fito neman auren ta amma sai ta ringa korar su ta hanyar cewa ita matar aure ce mijinta yana nan a raye kuma zai dawo gareta. Ranar da BILAL ya cika shekara uku a duniya ranar BILKISU matar UMAR ta haifi santalelen danta namiji kyakkyawa kamar ubansa saidai ya dauko fatar mahaifiyarsa bakine amma kalar baƙin nan mai kyau. Aliyu kuwa ashe bayan fitar sa daga cikin malam zuwa ƙasar sa ta gado shikarsa kenan ya taka wani sihiri da aka yiwa wani mutun daban amma akayi daidai da shigowar sa sihirin ya faɗa kansa, ya manta da komi daya shafi rayuwar sa ya manta da cewa yanada yan uwa mata yar uwa ya manta da kowa da kuma komi da yake dashi a rayuwarsa haka yayi shekara uku yana yawo a ƙasar Nijar bai tuna komi kuma baisan kowa ba ko magana baya yiwa kowa saidai idan yaji yunwa ya iba ruwa yasha yaci gaba da tafi gaba ɗaya ya lalace ya jeme yayi baƙi idan bakasansa  farin sani ba bazaka taɓa ganesa ba idan ka gansa 😢Ranar wata Juma'a aka gayyaci malam Abdullahi bagudu zuwa ƙasar Nijar domin bude wani kara farin masallacin Juma'a haka ya shirya ya tafi yana addu'ar Allah ya hadasa da ALIYU idan yana raye idan kuma ya mutu Allah ya bawa yarsa haƙurin rashin kuma ya raya masa dansa BILAL aekuwa cikin ikon Allah addu'ar sa ta ƙarbu domin gurin Layin almajirai yan ƙarɓar sadaqa malam Abdullahi ya hango ALIYU duk ya je me ya lalace kamar ba shiga kayan jikinsa duk sun yage wandon da ke jikinsa ma saida yasa tsumma ya daure nan take Malam Abdullahi ya fashe da kuka yana nuna Aliyu yayinda shikuma Aliyu Ya kwasa a guje yana dariya ko ina kanajin wannan dariya kuma duk mai hankali idan ya saurara zai san cewa wannan dariyar haukace ya haukace tuburan yana gudu yana ihu haɗe da dariya mai amo 😓Sukuwa mutane ganin malam na kuka suka shiga tambayar sa lafiya nan ya shiga yi musu bayani aekuwa nan take aka sa maza majiya ƙarfi suka kamo Aliyu aka daure sa tako ina kafin suka shiga sallar juma'a bayan sun idar akayi nasihohi tare da faɗa kar da yan uwa musulmi, nan malamai sama da goma suka taru akan Aliyu aka fara yi masa ruquya nan fah aljanu suka shiga bayyana suna bayani, Ashe duk wadannan shekaru da yayi batare daya tuna yan uwansa bah yanada hankalinsa amma bayanda zai yi ya mayar da kansa gida kuma asirin da yaga wani ɗan gida ko ɗan uwa daya sani to lokacin zai haukace shiyasa Aliyu da yaga malam ya shiga dariya yana ihu sai lokacin ya haukace, nan malamai suka saka aljanu a gaba suna yi musu karatun qur'ani nan take gurin ya fara tayar da hayaƙi baƙi ƙirin babu abunda kakeji sai ihu saida suka kwashe 3hrs suna abu ɗaya kafin a samu Aliyu ya fara amai yashiga Amai kamar zai amaye hanjin cikin sa kafin yayi aman wata halitta baki ƙirin kuma hayaƙi na tashi a jikinta sosai malaman sukaji tsoron ganin wannan hallita ba tafi seconds 30 ba kuma ta bace ɓatttt shikuma ya suma nan akayi hospital dasu domin basa taimakon gaggawa aekuwa sosai akayi treating dinsa kwanaki biyu ya warke gaba ɗaya sai dai haryanzu jikinsa bai dawo normal Sam malam Abdullahi bai gayawa su HAJIYA KAKA cewa ya samo Aliyu bah saidai yace musu wata lalura ce ta riƙesa a garin ranar da ya cika kwanaki biyar a Nijar suka kamo hanya zuwa Nijeriya shida Aliyu daya warware sosai kamar ba shi bah har malam ya basa labarin cewa ZAINAB ta haihu yanzu shekara uku harda kuka yayi, sosai yake zumuɗin ganin ɗansa. Suna shiga gidan Aliyu yaga komi ya canza ciki kuwa harda yanayin tsarin gidan malam suna shiga falo Zainab na zaune tayi tagumi sai BILAL dake gefen ta yana yi mata rigimar ta tashi su je gidansu Abba Suga baby, kamar daga Sam taji muryar da kullun take kwana da marmarin jinta a kunnan ta take ɓegen ƙasan cewa da mai ita tana dagowa suka haɗa ido aekuwa ta tashi da gudu ta rungume sa sai ta fashe da kuka jin hayaniya yasa HAJIYA KAKA fitowa tsaye tayi kamar an dasa ta tana kallon ikon Allah kuma tana yiwa Allah godiya daya dawo da wannan bawan nasa cikin iyalin sa, Sosai Zainab ta ƙanƙame mijinta tanajin duminsa da wata Natsuwa na saukar mata a jikinta, Saida malam yayi gyaran murya ta sakesa ta riƙe hannunsa gam haka shima BILAL sai kallon Aliyu yace a hankali yace wannan shine ɗana ehhhh suka ce masa har suna haɗa baki da sauri yasa hannu ya janyo sa ya rungumesa jikinsa yanajin wani daɗi. Ranar haka suka wuni kafin aka sanar da yar uwarsa FATEE itama batayi ƙasa a gwuiwa ba ta garzayo Kano gurin ɗan uwanta ranar anyi koke koke kuma an jajantawa jiuna satin ta ɗaya ta koma gidan mijinta. Haka family ya dawo happy family suka dawo cikin kwanciyar hankali da zaman lafiya Arziki sai ƙara ƙaruwa yake inda UMAR ya fara ƙasuwanci sbd aeki bai samu bah, Allah yasa masa albarka a kasuwanci sosai yayinda IDRIS ke sheƙe ayarsa shida wata Budurwa har yasa tana shan maganin planing karta dauki ciki😲haka zai sata a lungu yaci yaci saiya gaji kafin ya barta. Kunsan ance Rana dubu ta ɓarawo rana daya Tamai kaya kwatsam ranar Malam Abdullahi Bagudu ya kama IDRIS shida SAMEERA ya kamasu ne turmi da taɓarya nan take ƙwaƙwalwarsa ta jiuya zuciyarsa ta buga gaba ɗaya numfashi ya tsaya cak saidai kawai idris yaji mutun ya faɗi 😳😲nan fah yashiga tashin hankali wanda ba'a samasa rana inda aka kwashi malam Abdullahi tambayar duniyar nan yaƙi ya faɗi maiyagani sbd likitoci sunce yaga wani abu ne daya daga masa hankali har yasa zuciyarsa ta buga hakan kuwa yayi sana diyar sa numfashi ya tsaya cak. haka malam yayi jinya a asibiti harna tsawon sati uku amma bayan HAJIYA KAKA babu wanda ya gayawa abunda ya gani sosai HAJIYA KAKA tayi kuka kamar ranta zai fita taji inama bata haifi IDRIS ba inama ba ita ta dauki cikinsa ba, sosai malam yayi ƙoƙarin ganin bata tsine masa ba sbd idan ta tsine masa tamkar ta buɗe masa ƙofofin lala cewa ne 😔IYAYE KU GUJI GAYAWA YARANMU MUNANAN KALAMAI KODA KUWA SUNYI ABUNDA BA DAIDAI BA KI SANI UWA HARSHEN KI KAMAR LALLE NE DAKIN FAƊA NAN TAKE ZAI KAMA, YAR UWA KIYI LA'AKARI DA WANNAN ZAMANI DA MUKE CIKI KINA YIWA YARO ADDU'A MA YA AKA KAYA INAGA KINA GAYA MASA MUNANAN KALAMAI 😔Haka ya gama jinya ya koma gidansa kuma cikin almajiran sa, yayinda Idris ya koma jin kunyar mahaifan nasa Sam bayason haduwa dasu ya koma yana jin tsanar kansa, amma shi ya kasance mutun MABUQACI mai son kasan cewa da mace a ko wane lokaci, yayinda bada sanin IDRIS ba malam yaje ya nema masa auren SAMEERA domin hakan shine daidai idan kuma baiyi haka ba baisan wace yarinya zai je ya nema ba next sosai HAJIYA KAKA ta basa ƙwarin gwuiwa haka akayi komi ba tare da sanin sa ba sai ranar dauri aure ya sanar dashi kuma yayi masa nasihar yaji tsoron Allah ya dena aekata zina yanzu yana aure kuma idan ya kama shi da laifin zina tambas zai sa a yanke masa hukuncin kisa Sosai yaji huɗubar mahaifinsa kuma ya daukar masa alƙawari bazai ƙara aekata zina ba koda kuwa hanka zai zama ƙarshen rayuwar sa kenan.

Haka rayuwa taci gaba da tafiya suna rayuwa cikin kwanciyar hankali da kuma mutun ta jiunansu tafiya ta kama Malam zuwa ƙasar Indonesia lokacin BILAL yana shekara goma sha uku yayinda MAHBUB dan dan UMARU da BILKISU keda shekara goma matar idris kuwa shiru kakeji sbd maganin da tasha lokacin da tana budurwa haryanzu bai gama aeki a jikinta ba, Ita kuma Zainab tanada ciki ƙarami dan wata biyu wanda ke bata wahala matuqa haka suka shirya suka tafi ashe tafiyar da baza'a dawo bace saidai kawai suka ji labarin jirgi yayi accidents kuma har yanzu ba'a gano inda jirgi ya fada ba sosai family malam da duk wani magusan cin malam suka shiga tashin hankali wanda ba'a sa masa rana har HAJIYA KAKA tayi idda wata hudu ita kuwa ZAINAB taci gaba da rainon cikinta da ke bata wahala sosai. Sosai HAJIYA KAKA ke bata kulawa har ta shiga watan haihuwa ranar Lahadi ta tashi da na ƙuda tun cikin dare amma har gari ya waye bata haihu ba suka garzaya asibiti da itama amma har wani daren bata haihu bah haka aka yi mata CS aka ciro baby girl sosai taso ace ɗa namiji ne sbd ta mayar masa da sunan mahaifinsa amma kassss macece haka tayi jinya harta samu sauki aka dawo gida basu yi taron suna bah aka sawa yarinya MAIMUNATU BAIWAR ALLAH haka mahaifiyar ta ke kiranta ko wannan lokacin sosai manema auren Zainab suka fito amma Sam tace ita ta gama aure rainon yarta zatayi, haka HAJIYA KAKA ta barta badon taso bah ta haƙura ta barta yayinda MAHBUB DA BILAL suka kammala shirye shiryen su na zuwa ƙasar waje domin ci gaba da kara tun su na gaba da  secondary aka fitar dasu India domin shi BILAL yace yana so ya zama likita ne yayinda MAHBUB shi kuma yace mass communications yakeso Tafiyar su da shekara hudu Zainab tace ga garin ku rai yayi halin sa lokacin MAIMUNATU nada shekara 6, Sam ba'a gayawa su BILAL rasuwar ZAINAB, UMAR ya ƙara aure lokacin matarsa nada yarinya Rabi'atu sa'ar MAIMUNATU amma ta bata watan ni hudu sosai HAJIYA KAKA tayi kuka har ya taɓa mata lafiyar idanu. Bata gani sosai sai da madubi wannan damuwar da HAJIYA KAKA take ciki yasa UMARU ya saya wani ƙaton fili a G. R. A yayi gida mai part part ya nemi su koma ciki amma Sam HAJIYA KAKA tace babu inda zata je haka ya hakuri shida ɗan uwansa IDRIS da matan suka koma amma banda HAJIYA KAKA saidai suka saka mata yan aeki sosai yanda ko tsinke bata dauka komi yi mata akeyi MAIMUNATU kuma tana hannunta sosai FATEE ke yawan zuwa ganin ta sbd bata 'ya mace amma HAJIYA KAKA tace bazata bata ita bah haka ta haƙura amma tana yawan zuwa ganinta kuma ana kaita Sokoto sosai. Bada dadewa bah da komawarsu sabon gida sukaje Ummar gaba ɗayan su dawowar su kenan HAJIYA BILKISU mahaifiyar MAHBUB tace ga garin kuh sosai mutuwar matar ya taɓa zuciyar mutune sbd macece mai hak'uri ga kawaici sosai take haƙurin zama da maman su Rabi'atu sbd fitinan niya ce ta aji ƙarshe batada aeki saii bin malamai da bokaye amma haka UMAR ke zama da ita sbd Sam baisan tana yi bah. Haka suka dawo daga India suka tadda labarin rasuwar iyayensu mata sosai sukayi kuka bama kamar BILAL idan ya kalli ƙanwarsa sai ya ganta sak mahaifiyarsu......... ✍🏻

*MABUQACI*
Sexy
Erotic
Romantic novel

PAGE 4️⃣7️⃣➡️4️⃣8️⃣
*CIGABAN LABARI*

Gaba ɗayansu suna zaune a babban falon Aunty sai fira ake guraren 8:00 na dare, Abba ya shigo yana murmushi yace A'a yau gaba ɗaya yaran na Aunty ne kowa murmushi yayi suka haɗa baki duka suka gaishe dashi yace dama inason ganin kuh kuwa Yasamu guri ya zauna cikinsu gaba ɗayansu suka sauka ƙasa suka zauna akan carpet, Aunty ta gaishe sa ya amma yace Auntyn yara murmushi tayi tana cewa me za'a kowa maka tana ƙoƙarin miƙewa yace mata A'a baya buƙatar komi,HMMMM BA'A FAH TSUFA A GURIN MIJI KONACE GURIN KULA DA MIJI IDAN MIJINKI YA DAWO BAKI IYA TASHI KI BASA RUWA SAIDAI KISA YARA SU BASA AMMA KIN IYA FAƊA AKAN BURA IDAN ZAI ƘARA AURE 🤔ME KENAN KO KUWA ANCE MIKI ZAMAN AURE HAUKANE, WLH YANDA KIKASAN BAKI TSUFA GURIN KARƁAR JIJIYA TOH BAI KAMATA BAH DAN KIN TARA YARA KICE SU KAWO MASA RUWA IDAN YA DAWO BAH🧏🏻‍♀️🤦🏻‍♀️komawa tayi ta zaune yace UMMANSU{FATEE} ta kirana tace wai yaushe za'a turo mata yaranta shine nazo na gaya muku ki fara shiryasu na kuma gaya mata ansa ranar bikin su BILAL yanzu inaso da MARYAM ZAINAB DA KUMA RABI'A su shirya su tafi daga baya kuma sai su BILAL su bisu tunda su mazane kinga daurin aure kawai suke da buƙatar halatta cikin sanyi murya NADIYA dake zaune gefe tace Abba nima zanje murmushi yayi yace toh shikenan kema ki shirya Kuje tare aekuwa nan take tashiga murya harda tsalle zata je Sokoto sbd bata taɓa zuwa bah su ZAINAB DA MARYAM kawai ke zuwa tare da MAIMUNATU yanzu itama zata je sai murna take, harya miƙe zai tashi yace yauwa MAIMUNATU ban gayawa MAHBUB za kije Sokoto buki ba amma ki gaya masa nasan bazai hana ki bah dummm taji a ranta sbd rabonta dashi tun ranar da ya Cita a mota ko wayar sa ta dena dagawa, wasu hawaye taji suna silalo mata ita kanta batasan na miye bah tasan bazai barta ba da sauri tasa bayan hannunta ta share hawayen sbd bataso yaya BILAL yagani idan kuwa ya gani yanzu zai fara tambayar ta Lil sis Mike damun ki, wani abu aka yimiki, tana cikin goge su suka haɗa ido da Aunty ta girgiza mata kai, haka suka ci gaba da firarsu basu suka watseba sai 10:00 cike da farin ciki NADIYA ta shiga part dinsu tana kiran Mummy mummy ƙofar ɗakin mummy ta tura ta shiga bakinta dauke da sallama murmushi mahaifiyar ta sakar mata taje da gudu ta faɗa jikinta tana cewa mummy finally zanje sokoto kallo tayi alamun Meza Kuje yi Sokoto aekuwa tace mummy buki fah zamuje Ni MAIMUNATU, MARYAM, ZAINAB Abba yace nima na shirya muje shafa fuskarta mummy tayi tace NADIYA banason tafiye tafiyen nan kinsan mai gyaran jikin ki satin nan zata fara zuwa turo baki tayi tana cewa mummy miyasa zaki yimin ni ɗaya amma kinga Aunty komi idan zatayi mu huɗu take hadawa amma keda mama komi sai kuce mu kadai zaku yimawa tana magana tana turo baki 🤔to ki daki ne mana tunda ina yi miki abu ke kaɗai bana haɗa wa da ƙannan uwarki, kina magana kina turomin baki kamar kina magana da sa'akki ce girgiza mata kai tayi tana cewa mummy, Daddy ya dawo A'a lafiya bakomi kawai dai inaso na gaya masa ne gobe ne fah tafiyar 😳gobe goben nan Ehhh mummy yanzu haka kayana nazo haɗa wa Abba yace idan muna so mu isa da wuri doli mu fita tun 8:00 na safe, Hmmm toh sai kije ki Shirya zan gayawa Daddyn naki dan ba yanzu zai dawo bah tashi tayi cikin zumudi tabar ɗakin ta nufi ɗakinta saida ta kira DAUDA suka sha firar su a waya yau wayar tasu Sam babu batsa a cikinta saidai yace ta kular masa da twins dinsa kawai tayi murmushi ta haɗa kayanta ta kwanta, MAIMUNATU nacan ta rasa ina zata sa kanta sai zagayar dakinsu take ta kira MAHBUB a waya yaƙi dauka haka ma message ba response, hijab dinta ta dauka ta nufi ɗakin Aunty tana fita ZAINAB ta fashe da dariya hakama Maryam suna cewa zakici gidan ku nan da muna baki haƙuri ki dauki wayar sa aeƙi kikayi da yazo ki wani shige ɗaki saiya bar gidan sannan ki fito yanzu gashi nan 😂maryam tace wai nikuwa zainab miya haɗa su ne daga tunda ta dawo gidan HAJIYA KAKA take sha masa Ƙamshi dariya Maryam ta saki tana cewa kaji bah ashe ita daɗi ma tasha amma take gudun sa wlh MAIMUNATU munafuka ce na gaya miki amma kinƙi ki yarda idan ba munafunci bah ku shige mota kusha daɗi, kuma ki fara ɓoye masa kanki dariya suka ƙara saki sukayi shirin bacci domin su tune sun shirya kayansu suka yi kwanciya abun su sunsan dawowar ta ba yanzu ba daƙyarma idan ba ɗakin Auntyn zata kwana bah sbd ta saba 😂.Tana shiga ɗakin bakinta dauke da sallama ta tadda Aunty zaune a gefen gado sanyan da kayan bacci masu shegen kyau 3in1 sosai sukayi mata kyau milk colour sai kamshi turare take murmushi Aunty tayi haɗe da amsa mata sallama ta ƙarasa shigowa idonta tapp da ƙwalla kamar jira take taji Aunty tace lafiya ta fara yan mata hawaye subhanallah MAIMUNATU bakida lafiya ne ko bakya son tafiyar ne? Cikin sanyin murya tace yaya MAHBUB ne kukan ta na ƙara yawa Hmmm toh shine zaki zauna kika kuka MAIMUNATU bashi lafiya ne ko me? Cikin muryar shagwaɓa tace Aunty lafiyar qlau kawai baya daukar wayata ne tun ɗazu nake kiran wayar sa amma baya dauka kuma gobe ne tafiya Hmmm to kin ari wata wayar ne kinkirasa girgiza kai tayi, okay kuma kike kuka Aunty tsoron nake ya hanani zuwa sbd, sai kuma tayi shiru a hankali Aunty tace sbd me? Dan nasan bazai hana ki zuwa haka kawai ba babu wani dalili, kuma kin shiga part dinsa baki gansa bane naga dashi ake fara fira shigowar Abbankuh ya fita girgiza kai tayi Aunty tace toh mey be ya koma gun matarsa tunda dayar matarsa gudun sa take, nan take MAIMUNATU ta shiga bubbuga kafafunta a ƙasa tana magana ƙasa ƙasa nidai babu ruwana da matarsa kawai yazo na gaya masa gobe Sokoto zamuje, kallon bakida hankali Auntyn tayi wa MAIMUNATU kafin tace ke dawa za kije Sokoto ba tare da izzinin mijin ki bah? Aunty na fah kira sa bai dauka ba kuma na tura masa text Ya gani amma baiyimin reply bah da ido Aunty ta bita tana cewa kinga MAIMUNATU akwai abunda ya hadaki da MAHBUB haka wa kawai bazaiƙi daukar wayar ki bah zanje gurin Abbankuh idan zaki fita ta Jamin ƙofar ko ki cire key Auntyn na fita MAIMUNATU ta zauna ta fashe da kuka sosai taci kukanta kafin ta tashi ta shiga bayi ta wanko fuskarta Sam ta ƙasa komawa cikinsu Maryam saidai ta kwanta a ɗakin sai ajiyar zuciya kuka take saukewa 😂Asuba ta gari MAIMUNATU

Yau kam su ZAINAB ba baccin safe tunda sassafe suka fara shirye shiryen tafiya NADIYA tunda safe ta shirya tazo part din Auntyn anan tayi breakfast Rabi'a kuwa cewa tayi babu inda zata je da aka matsa mata sai taje sai ta kwanta wai cikinta ke ciwo Nan take khadeejah ta nuna ra'ayin tana son zuwa Abba bai hanata ba yace ta shirya suke haka suka shirya su hudu amma babu MAIMUNATU tana ɗakin Auntyn tana jin muryarsu suna magana Hardasu Yaya BILAL duk sun haɗu domin yin bankwana jin muryar MAHBUB yasa da sauri ta tashi ta zari hijab dinta har ƙasa Omo colour ta saka tana fitowa suka fita da kallo da gudu taje jikin Yaya BILAL tana faɗawa jikinsa ta fashe da kuka duka jiuyowa sukayi suna kallonta harda MAHBUB da yake jin kukanta har cikin ƙashin zuciyarsa a hankali BILAL ya daura hannunsa akan lanlausan gadon bayanta yana shafawa a hankali yanaso ya tambaye ta lafiya amma taƙi ta dena kukan jin kukanta yake har cikin ransa saida tayi shiru dan kanta yasa hannu ya ɗago ta daga jikin sa yana ƙare mata kallo daidai lokacin Abba da Auntyn suka sauko Suma domin yi musu sallama, MAHBUB ne ya fara gaishe su nan Abba ke tambayar sa lafiya meya samu wayarsa aketa kiran sa amma Sam baya dauka saida ya sosa ƙeyarsa yace Abba ta samu matsala ne bata receive call  yanzuma daƙyar ya samu ta dauki kiran IBRAHIM A hankali yace to gaskiya ya kamata ka kai ta gyara Abba ya kalli MAIMUNATU yana cewa lafiya ke kuma idon ki sukayi ja haka ko ciwo suke yi miki ne kai ta girgiza masa tana ƙoƙarin mayar da hawayen ta, Ta janye jikinta daga jikin BILAL ta koma gefen Aunty Tanaji kamar tayi ihu sbd takaici yanzu ita kadai zasu bari a gidan nan gaba ɗayansu packing space suka nufa ita kuma tana naƙake a bayan Aunty MAHBUB yana bayanzu Auntyn na fita ya janyo ta jikinsa yana cewa babufah inda zakije kinji na gaya miki shiyasa mah nazo tunda wuri naga tashin su ke sai nan da 2days ki ci jiniyar ƙwatar kanta ta fara amma yayi saurin manna ta jikin bango yana ki natsu yanzu nida ke ne idan kuma kikaci gaba da ɓoye kanki tafiyar ma gaba ɗaya baza ki yibah yana magana yana ƙoƙarin haɗe fuskokinsu guri daya da sauri ta kawai da kanta gefe amma da yake dan duniya ne saiya tura hannunsa cikin hijab dinta aekuwa ya cika hannunsa dasu jinsu a sake cikin rigar bacci hannunsa har wani nitse wa yake a ciki ƙara ta saki da yasa yayi saurin janye hannunsa ya kuma samu damar haɗe bakinsu gu daya saida ya tsotse lips dinta tasss kafin ta sake ta ya ja hannunta suka fito waje gaba ɗaya jikinta taji ya saki kukan ma taji ta dena, Tanaji Tan gani su maryam suka daga zuwa sokoto Driver ne ya jasu Abba na jiuyowa MAHBUB ya saki hannunta Auntyn kuma ta kawai da kai gefe tana dariya ƙasa ƙasa yau Kai kuma MAHBUB sai yaushe zaka kai MAIMUNATU kaga yan uwanta sun tafi a hankali yace Abba bata da fah lafiya yanzu haka jikinta zafi kawai ta barsa sai ranar dauri aure sai muje tsare wasu hawaye taji suna bin check dinta masu zafi da sauri Aunty tayi karaf tana cewa A'a gaskiya gwara ka kai ta jibi Monday kaga saita samu wasu even amma maganar sai kun tashi tafiya daurin aure bata taso bah gaskiya kam haka ya kamata Abba yayi magana yana cewa kadai ji me Auntyn ku tace ko? Ɗaga masa kai yayi haɗe da cewa toh Abba suna komawa cikin gida yaja hannunta zuwa motar sa tana tirjewa tana komi haka ya jata yana sata motar shima ya shiga ya sawa motar key,Aekuwa ta sakar masa kuka kamar dama shi take jira, jan motar yayi mai gadi ya wangale masa gate ya fita amma still bata ɗago ba kanta na tsakiyar gwuiwar ta tana kuka harda shesheka ji kawai tayi yayi part yana cewa oya tashi mu shiga ciki zan duba lafiyar twins dina shiru tayi masa yayita magana amma taƙi ta amsa zagayowa yayi ya dauke ta cak ko tsayawa bai yiba rufe door din motar yayi cikin gidan da ita, ƙaramin gidane wanda bazai wuci zaman mace daya bah three bedroom two pallon Sai kitchen da store, amma gidan yasha shiuke shiuke kala kala sai kamshin flowers ke tashi yana shiga ɗakinsa yayi da ita direct kan gado ya kwantar da ita yasa hannu ya zare mata ƙaton hijab dinda ke jikinta cak ya tsaya yana kallon space boobs dinta da suka wani ƙara cika suke ƙoƙarin haɗe kansu kuma guri ɗaya fuskarsa yakai tsakiyar Yammm MAIMUNATU taji wani Abu tun daga tsakiyar kanta har kan ɗan yatsarta babba, Bata san miyasa bah 2days gaba ɗaya batason sa breziya ji take sunyi mata yauni amma idan taci bra din sai taji sanyi Hakan ma ya hanata sa bra data tashi daga bacci

Janyo ta yayi jikinsa ya rungumeta ya kaiwa nonuwanta cafka washhhhhhh kwana biyu bansha nono nan naki bah  MAIMUNATU, sosai takejin nonuwan nayi  mata kaikayi, ta dan gantsaro masa kirjin nan take ya fito da ɗaya yasa baki yana matsa ɗayan ahhhh cikin sanyin murya tace a hankali!!!!! Tayi shiru tana jin yanda yake mustsuka Mat nonuwa  ƙara tura masa nonon take a baki, a hankali ya ja pant dinta ƙasa gindinta ya bayyana ganin sa yake sabo fill a duk lokacin da yazo cinta hannu yasa yana shafa durin sosai MAIMUNATU kejin daɗi tana ƙara shige masa ahhhhhh kwantar da ita yayi yasa hannu ya ɗaga ƙafafunta duka sama yasa baki ya fara tsotsan maikon ruwan gindin sai tsotsar ta yake sosai take mutsu!!!! mutsu!!!! tanajin wani daɗi sosai yasha mata gindi saiga ruwa zuuuuuuu ya tsinke mata duk ta cika masa baki da ruwan gindi hayewa yayi Samanta ya haɗe bakinsu yana tsotsar harshen ta MAIMUNATU ta fara nishi aekuwa ta ƙara rikitar da MAHBUB har jikinsa ke karkarwa burarsa ta fara tsalle ya ja hannunta ya ɗora akan kaciyar tasa, ta fara janta a hankali ta na mutsukata kamar ta samu dawo da nono cikin ƙwarya sai murza sa take tana washhhhhhh ahhhhhh MAIMUNATUNA daɗi ahhhh washhhhhhh a hankali yaji MAIMUNATU tana ƙoƙarin saita kaciyar zuwa cikin gindinta cike da mamaki ya tsaya yaga ikon Allah har jikinta ke rawa aekuwa tana kai burar saitin gindinta taƙi shiga nan ya fara tura mata ita a hankali harya samu ta shige jikinsa ya fara rawa ya fara mata gwasto a hankali washhhhhhh ahhhhhh hhhhhhhhhhh suka cika ɗakin da ihu yana zungura mata bura tana jin yana taɓo mata wani abu da takejin mugun daɗi sai sambatu take yana son goho jiuya ta ita yayi tayi masa gohon biri ya fara mata gwatso da karfi ahhhhhh washhhhhhh ahhhhhh uhmmm mm mm Kanada daɗi wayooo kawai ahhhhhh inajin daɗi yaji ruwa tsull tsull sai da ya juye mata su tasss cikin durinta ya kwanta gefe yana mayar da numfashi yanaji kamar bai Cita bah, rungume ta yayi yaji nonuwanta masu shegen laushi sun shige luf cikin kirjinsa matsa ɗayan nonon yayi daya kumbura kamar zai fasa mata kirji yana cewa Ahhhhhh  bakinsa yakai yana tsotsan nonon yanajin daɗi gyara mata kwanciya yayi ya haye Samanta ya shafa burarsa a ƙofar gindinta ya saita mata Ita ya fara tura mata jiya tana shigewa ya fara gwatso sosai yayi nisa da gwatso ahhhhh wayooooooo a ahhhhh daɗi uhmmm mm m MAIMUNATU kuwa sai lumshe ido take Sbd wani zafi da takeji tanajin mararta ta ƙulle shikuwa gwatson ga kawai yake da ƙarfi sai sumbatu yake sbd daɗi na shiga kwaƙwalwarsa ahhhhhh ashhhhhhhh MAIMUNATU sai ihu take tana hadasa da Allah ya batta haka amma kamar tana ƙara masa ƙarfi ihu kawai yake yana cinta iya karfin sa can ya gaji da stlye din ya ɗaga ƙafarta ɗaya sama yaci gaba da suburbuɗar gindinta ba wasa MAIMUNATU akwai daɗi saida ya shafe awa biyu kafin yaji burarsa ta fara canza masa ya ƙara himma wajan gwatso a hhhhhhhhhhh Aushhhhhhhhhhhh saiga ruwa zuuuuuuu ya tsiyaya mata su cikin gindinta ya koma gefe yana mayar da numfashi lokacin MAIMUNATU ko tsinke bata iya dagawa sbd mararta dake wani jiuya mata tanajin zafin kamar ranta zai fita bakajin komi sai numfashin su ita na wahala shikuma na daɗi, nan take bacci yayi gaba dashi saɓanin MAIMUNATU take jiuyi akan gado tana dafe mararta tana kiran sunansa muryarta ko fita batayi............. ✍🏻

*MABUQACI*
Sexy
Erotic
Romantic novel

PAGE 4️⃣9️⃣➡️5️⃣0️⃣

Kukanta ne ya tashesa da kuma hannunsa da yaji ta matse gam cikin tashin hankali ya tashi yana janyota zuwa jikinsa amma gaba ɗaya yaji jikinta ya saki da sauri ya nufi toilet saida ya haɗa ruwan wanka yazo ya dauke ta cak yana shiga yasata cikin ruwan ɗimin da ya haɗa ta kuwa riƙesa gam tana shigewa jikinsa dolinsa ya shiga ruwan shima yana buɗe mata ƙafafunta a hankali ruwan na ratsata saida suka kwashi mintuna 20 kafin ya naɗota cikin towel ya fito da ita yana dauke ta a kan gado yaga jini sai rawar sanyi take mayar da ita yayi akan 2siter dake ɗakin yazo ya canza bedsheet yayi mata alama da tazo da hannu amma ko gizau tashi yayi ya dauko ta sai yaji jikinta sai rawa yake yana sauke tace yunwa nakeji banyi breakfast waro ido yayi ganin ɗaya saura amma batayi breakfast da sauri ya fita yabar ɗakin ita kuma ta ƙara ƙudundunewa cikin blanket mai shegen laushi kitchen ya nufa yaga wayam dawowa yayi ɗakin ya dauki kuɗi ya nufi bakin gate gate man yana hango sa yaga kaciyarsa sai yawo take cikin jallabiya 😂gashi ya nufo gate gadan gadan yana ƙoƙarin fita yayi saurin cewa ogah wani abu za'a siyo maka ne Ehhhh yace da sauri yana miƙa masa kudin karɓa yayi shikuma ya faɗa masa abunda zai siyo masa, yana fita shi kuma ya koma ciki koda ya dawo ɗakin tana cikin blanket a gudundune cire jallabiyarsa yayi ya shiga blanket din ya janyota jikinsa haryanzu jikinta rawa yake ya fara shafa bayanta a hankali har zuwa duwawunta bai fi minti goma bah saiga gate man ɗinsa ya dawo knocking yayi yazo ya bude masa ya karɓi sakon ya nufi kitchen saida ya soya mata kwai sannan ya tafasa ruwan Lipton ya ɗora duka kayan a babban tare ya nufi ɗakin dasu yana shiga ya sauke su akan center table ya janyo center table din daidai gadon su, ya tasheta amma tana jikinsa ya fara ɓata tea din a hankali tana karɓa saida tasha sosai kafin ya fara ɓata Egg din tanaci a hankali, Kallonta kawai yake gaɓa daya ta canza sosai taci abincin saida tayi Nak kafin ta zame jikinta ta kwanta sai bacci ta fara gumi ƙara musu ƙarfin AC yayi suka kwanta a tare. Auntyn kuwa suna shiga ta fara gayawa Abba abunda ke faruwa tsakanin MAHBUB da MAIMUNATU murmushi yayi yace shiyasa kenan yaƙi yazo kuma jiya yanajin tsayuwar mota ta yafita yabar gidan ita Aunty murmushi tayi tace Hakane suma suka Lula duniyar ma'aurata sosai suka jiyar da jiunansu daɗi kafin suma su kwanta bacci abun su ƙarfe uku daidai su MARYAM suka isa birnin shehu sosai AUNTY FATEE taji daɗin zuwan su nan take aka cika musu gabansu da abun ci Dasha da yake sunyo sallah tun a hanya sai bayan sun hutane UMMA ke tambayar su ina MAIMUNATU banganta Zainab ce tayi magana UMMA sai gobe yaya zai kawo ta aekuwa maryam tayi caraf tana cewa Wlh UMMA Yayane ya hanata zuwa kawai sbd wani banzan dalili nasa girgiza kai tayi tayi tana murmushi ƙarfin hali sosai take son ƙasan cewa da yar Ɗan uwanta tilo sai yamma MAIMUNATU ta kira su video call sun jima suna waya harda UMMA saida suka gaisa, tana gama wayar ya shigo tana shanye da jallabiyarsa murmushi yayi ya ƙaraso gunta ta wani daure fuska tana cewa nidai ka mayar dani gida, shima maimaita abunda tace yayi ta kai masa duka ya goce yana cewa anan zaki kwana sai gobe naje na tayaki haɗa kaya kinga sai mu wuce Sokoto tunda sassafe badan ta soba haka ta kwana ranar saida taji kan nononta yana yi mata zafi, da safe kuwa guraren 12 ya mayar da ita gida ta fara haɗa kayanta shiya taya ta sunyi suna fira magana ɗaya data biyu saiya sa mata batsa, HMMMM MAZA FAH SUNA SON MAGANAR BATSA AMMA BANCE KI FARA YI MASA BA SAI YA YIMIKI KOYA NUNA RA'AYIN SA AKAI KAR YACE BABY GINDINKI AKWAI DAƊI WLH KINJI KI KUWA KAMAR ZUMA KE KUMA SHIYI GUM KAMAR YANA MAGANA DA DUTSE, KI MAYAR MASA YANASON MAGANAR NE SHIYASA KIKAJI YAYI MIKI😂.

Suna gamawa ya bata hug ta baya ta fara mutsu mutsu sbd ta gano mi yake shirin yi yanzu idan ta biye masa Aunty ta faɗo cikin ɗakin fah ganin batada niyar basa haɗin kai yace na fasa tafiyar nan gobe kamar zatayi kuka ta jiuya tana cewa miyasa kamar mai shirin kuka, aekuwa buɗar bakinsa yace sbd kin hanani cikin sanyin murya tace wlh marata ke ciwo, amma aekina jin daɗi jiya harda kukan daɗi kikayi, shiru tamasa bata ƙara magana ba daukar ta yayi cak ya nufi kan gado da ita, Tsakulkuli ya fara yi mata tana dariya yana ƙara yi mata har yayi narar Rabata da rigar jikinta a hankali yace please MAIMUNATU yau ke zaki cina da kanki tunda kinga idan nayi marar ki ke ciwo yana magana yana langwaɓar da kansa gefe gefe ta jiuya tana cewa nidai a'a kawai kayi cike da zolaya yace nayi me? Nononta ta ciro daga cikin bra tana cewa wlh zafi suke yimin kallon yayi kafin yace really daga masa kai kawai tayi ya matsa nonon ta lumshe idonta murmushi yayi kafin yace akwai daɗi uhmmmmmm tace yakai hannunsa akan ɗayan nonon ya cafko sa sosai nonuwan suka ƙara cika ga laushi kamar sabon biredi har hannunsa ke nutsewa cikinsu a hankali ya fara lasar nonon yanayi yana jan kan ɗayan nonon ashhhhh tace jin yana tauna mata nonon amma a hankali sosai yasha nonon saida ta fara yi masa magiya kafin ya barta a hankali yayi ƙasa da kansa yana kallon yanda gindinta ya cicciko sai maiƙo yace ruwa nabin cinyoyinta sai ƙamshin miski ke tashi kamar daga sama taji yana cewa Nasha kasa Musa masa tayi ta tsinci kanta da cewa Ehhhh a hankali ya luma harshensa wani shock taji ta zabura ta tashi zaune yasa ɗayan hannunsa ya danna saman mararta ba  shiri ta koma ta kwanta tana cewa ahhhhh wahhhhhhhh zaka kasheni oohhhhhhhhh Ashhhhhhhh ihu take bana wasa ba, shiyasa yake mugun son MAIMUNATU ta bala'in iya nuna tanajin daɗi lokacin sex kuma bata shiru har sai sun gama, harshensa yasa ya kamo belin ta ya fara tsotsa a hankali kamar yana shan sweet aekuwa ta ƙara gigicewa wahhhhhhhh ahhhhhh wayooooooo Allah zan mutu oohhhhhhhhh a hankali ta fara danna kansa jikinta sai rawa yake tana karkarwa nan take ya gano kawowa zatayi, wata zabura tayi tana cewa wayooooooooooooo dan Allah ka barrrrrrrrrrrrrrrrrrni tanajan wani dogon numfashi dan Allah ka barni haka uhmmmmmm zare kansa yayi yana kallon fuskarta sai gumi take tana sauke ajiyar zuciya yatsansa yasa yana laƙuto ruwan gindinta yaga har biyu yatsansa suke zaro burarsa yayi ya fara goga mata a bakin gindi ta fara ahhhh ashhh washhhh kasa dan Allah kar kayimin goge wlh mutuwa zanyi kawai kaci.......... Ni sosai take magiyar ya cita amma yaƙi sai goge yake mata Sam baya Majin magiyar da takeyi a hankali ya fara tura mata zabgegiyar burarsa yana burmuƙa mata ita amma taƙi shiga   buga mata ita yayi da karfi ta saki ihu Wayoooo dadiiiiiiii karka zare turamin duka ahhhhh wohuuuuuu, shima ya fara nasa ihu MAIMUNATU ke ƙarshe ce gurin ruwa washhhhhhh wayooooooo ina iyo cikin ruwan gindi ki buɗemin sosai na buga miki wutsiya wani mugun ci yake mata suna ihu da santin jiuna, kafin ya sauka akanta ya koma bayanta ya kamo nonuwanta yana murza nipples dinta ɗayan nonon kuma yana mulmula shi wayooooooo nono na dadiiiiiiii suna yimin kaikayi sosai aekuwa ya ƙara ƙaimi gurin matsa nonon ashhhhhhhh yace jin yanda burarsa ta nutse cikin gindinta gyaramin na buga miki yau ci mai kyau zanyi miki wayooooooo gindi daɗi wayooooooo Allah waiiiii ɗagamin sosai ki turomin duwawun ki tana turo masa ya shiga gurnani yana matse nononta ya shiga wanketa da sperm itama daidai lokacin nata yazo suka shiga zauke ajiyar zuciya, ta daura hannunta akan Burarsa tana shafa masa ita a hankali shikuwa kamar wawa sai kallonta yake yanajin wani mugun sonta na shiga cikin jinin jikinsa ganin sai kallon nononta yake yasa ta saka mishi daya a baki ita kuma tana matsa masa tuwon nonon kamar tana so ta matso masa ruwa a zafefe ya fara sucking kan nonon ita kuma sai kamo kaciyarsa take tana matse saman kaciyarsa daidai dan ɓulin sai nishi yake saki yana mimmike mata yana sakin nishi baisan lokacin da ya saki nonon bah ya kama bakinta yana tsotsar lip dinta a zafefe sai tura masa harshenta take yana tsotsa kaman zai cinye mata, hayewa tayi saman sa tana yi masa tausa burarsa kuwa ta miƙe samɓal kamar ba yanzu ya gama cinye mata gindi bah saman cibiyarsa tabi da kallon kafin takai bakinta ta fara tsotsar sa sai nishi yake sbd wani mugun daɗi yake ji yana ratsa kwanyar sa harshenta ya fara jiuya wa a cikin ramen cibiyar ahhhhhh zaki kasheni wayooooooo Allah wayooooooo daɗi burarsa taga sai harbin iska yake ta dago ta kama burar tana shafawa a hankali take bi dashi cikin wani salo wanda ita kanta batasan tanada shi ba sai yau sosai ta ɓata masa tunani da salonta, jikinsa sai rawa yake burarsa kuwa sai daɗa miƙewa take har wani ruwa mai yauƙi yauƙi yake fitarwa, bakinta ta ɗora akai tana lasa a hankali saida ya shammace  ta ya buga mata burar cikin baki aekuwa ta jita har wuya Hmmmm mmn Aushhhhhhh ta fara sucking dinsa tana yi tana haɗa wa da da golayensa tana lashe saman kaciyar haka ta ringa lashe MAHBUB tana cinye masa kaciya, Saida yayi realising a bakinta Sam bataso haka ba amma ba yanda ta iya haka ya tsiyaya mata sparm cikin baki kuma yaki ya cire saida ta shanye tasss kwanciya yayi yana sauke ajiyar zuciya a hankali yace gaskiya yau kin biya ni kullun nikesa ki kawo ruwa yau kuwa kinsa na kawo 🤤murmushi tayi tana buye fuskarta a kirjinsa shima murmushi yayi suka kwanta sai bacci.

Tunda sassafe suka fara shirye shiryen tafiya yana maƙala botir din rigarsa ta fito daure da towel binta yayi da wani kallo ganin yanda cinyoyinta suka bayyana matsowa yayi gefenta tare da shafa cinyarta MAIMUNATUNA kinada kayan harka sosai dan ban aure kiba da yayi babban hasara amma yanzu na kasance mai sa'a cika hannu yayi da duwawun lutsum hannunsa ya nutse cikin duwaiwanta zame jikinta tayi tana cewa nidai ka barni na shirya tana magana tana tafiya zuwa gaban mirror shikuma yana binda da wani mayen kallo ganin yanda duwawunta suka gama nuna suka baje duk daku daya sai sun daki jiuna, murmushi yayi yana shafa sajansa daya kwanta yayi masu luf luf gwanin sha'awa yana binta da ido harta shirya cikin doguwar riga kaftan sai kamshi take zubawa. Shiya za musu akwati Sam yaƙi yarda su raba gaya dolinta badan taso ba sukayi trolley ɗaya ita da shi, da niyar ta dasun zo zata cire nata tasa cikin nasu maryam sai ta bar masa trolley din shikuwa niyar sa bazai bayar da kayan bah sai dare yayi ya dauke ta su je hotel tunda safe saiya maido da ita😂😂kuji fah zamu ga cikinsu waye zai samu sa'ar dan uwan sa.......... ✍🏻

*MABUQACI*
Sexy
Erotic
Romantic novel

PAGE 5️⃣1️⃣➡️5️⃣2️⃣

Karfe dara daidai suka shirya tsaffff domin zuwa birnin shehu Aunty ta kirata ta bada kudi 150k tace ta kai mata 100k su kuma su raba 50k sbd liƙi da kuma siyen ƙana nan abubuwa har mota Aunty ta rakosu tana cewa MAHBUB ka bimin 'yarta a hankali kaji koh sosa ƙeyarsa yayi yana cewa Aunty tace ina yi mata wani abu ne ranƙwashi ta kai masa yace Ashhhhhhhh Aunty da zafi fah 😂😂Aekuwa MAIMUNATU ta fara dariya harda ƙyalƙyatawa aka wangale musu Gate suka fita, suma guraren 4:00 suka isa basu tsaya ko ina bah sai Arkilla Layout ita ke nuna masa hanya har suka isa gidan horn yayi Gate man ya wangale musu ƙofa suna shiga ko gama packing basu yibah ta buɗe ƙofa ta kwasa da gudu tana shiga suka fara ihu da murna ga MAIMUNATU, AUNTY FATEE na salla tana sallame sallah ta fito suka rumgume jiuna AUNTY FATEE harda yar ƙwalla nan yaranta suka ringa fitowa suna gaisawa yaran Aunty FATEE 7 mata hudu maza 3 Sam MAIMUNATU ta manta da ta wani zo da wani waishi MAHBUB ta shige cikin yan uwa sai haya niya suke Ana firar yaushe gamo, shikuwa MAHBUB Aliyu ne ya shiga dashi part dinsu Yaron Aunty FATEE da farko nan aka kawo masa abinci da ruwa yasha suka dan fita majalisa tare amma saida ya shiga ciki suka gaisa da Aunty FATEE da yan uwan mijin ta nuna musu shine mijin MAIMUNATU sosai suka yaba da hankali kusan Hausawa sunce amshi shine mutun aekuwa aka ringa washe masa baki ana yimasa ya hanya wasu danma kawai ya basu kuɗi suke gaishe shi, Sam banga MAIMUNATU tun sai raba ido yake ko zai ganta amma ina tashige cikin jama'a tunda yau ne yinin buki mutane sun cika gida sosai kunsan Kanawa akwai farin jinin al'umma sai zuwa ake ganinsu gasu da shegen kyau da iya magana 😉sai ba Kanawa bah. Har 10 suna fira sai lokacin MAIMUNATU ta tuna da MAHBUB shiru tayi sai kuma ta fara neman wayar ta aekuwa tana dubawa taga messages har hudu sai kuma 3 miss calls jikinta har rawa yake ta tashi ta shiga ɗakin Aunty FATEE taci sa'a kuwa babu kowa a ciki saidai taji motsin ruwa a bayi bakin gado ta samu ta zauna bata bi ta kan message dinba ta kirashi 2 miss call bai dauka ba tana shirin doka mishi na uku saiga shi ya kira yana dauka tayi ƙasa da murya am sorry dear dan Allah kayi hakuri Hmmm aedolin ki bani hakuri tunda kinzo da driver kika wani fita a guje ko sallama bare daukar kaya yayi miki kyau sai ki nemi na sawa Danni yanzu haka Ina hotel anan na sauka saida safe zan ringa shigowa rau rau tayi da ido kamar zatayi kuka tace to yanzu na turo a karɓar min kayan zaune ya tashi da ƙarfin sa yana cewa saidai idan zaki zo ki karɓa ko nazo na dauke ki sai ki dauka saida ta turo baki kafin tace to idan zaka zo saika zomin dasu kaga basai munkoma tare ba kuma mu ƙara dawowa wani killer smile yayi kafin yace shikenan bakya son ka yanki saida safe kamar tana gabansa ta shiga bubbuga kafafunta tana nidai nidai kawai ka kawomin kayana kaga banda wanda zansa nayi bacci yanzu Dan Allah Hmmm kinga saida safe tunda bazaki yadda da shawara ta bah yana magana yana dariya ƙasa ƙasa shiru tayi kamar mai tunani shikuma yana jiran yaji Meza tace, kawai yaji tace shikenan kawai ka barsa na gode ta kashe wayar daidai cajin wayar ya ƙare 😆hannu tasa tana goge hawayen da suka silalo mata shiyasa bataso suka haɗa kaya gu ɗaya ba amma ya dage sai sun haɗa, Jin an dafata mata kafaɗa yasa tayi saurin mayar da kukan da take shirin yi ta ƙaƙalo murmushi tana cewa HAFSA kece a bayi dama amma sai taga AUNTY FATEE girgiza kai AUNTY FATEE tayi tana cewa UMMA ce ta buɗe mata hannunta ta faɗa jikinta aekuwa kamar dama jira take ayi mata magana ta fara yan matan hawaye Sam Aunty FATEE bata hanata ba saida tayi shiru kafin ta zame ta daga jikinta tana cewa ki dena kuka kada ki ciutar da babyn ki kallon mamaki take wa Aunty FATEE nan take ta fahimci Sam MAIMUNATU batasan tanada ciki bah🤔abun mamaki amma ga ciki nan harya sa ta canza sosai amma bari ta tuntuɓi Auntyn taji ko ita tasan tanada ciki, Basar da zancen tayi ta hanyar cewa kina buƙatar cin wani abu girgiza mata kai tayi nan suka dan taɓa fira Sam Aunty FATEE bata nemi MAIMUNATU ta gaya mata me take yiwa kuka bah haka itama bata gaya mata bah anan ta kwana ita ta bata new dress na kayan bacci ta saka suka kwanta

Tunda sassafe ta tashi gaba ɗaya taji babu abunda take son ji sai kamshi turaren MAHBUB tasa wayar ta caji tashiga danna masa kira amma baya dagawa sai can ta samu ya ɗaga ashe bacci ne yayi awon gaba dashi bayan yayi sallar asuba yana dagawa ta fashe da kuka subhanallah!!! Ya faɗa yana tashi zaune MAIMUNATU lafiya cikin sanyin murya tace bakai bane da nayi me kuma bake kika kashe wayar ki bah Toh ae ji nayi kawai inaso naji ƙamshin turaren ka shi dariya ma ta basa saida ya murmusa kafin yace okay yanzu ya kikeso ayi, inaso ka zo kuma ka zo min da turaren tunda bakaso mu zauna gu ɗaya, A'a kece dai bakya son mu zauna guri ɗaya tunda saida nace nazo na dauke ki amma kika kashe wayarki kamar zatayi kuka tace toh kayi hak'uri Hmmm shikenan komi ya wuce me kikeso nazo miki dashi nidai banason komi kawai kai nake son gani sosai abun ke bashi dariya da kuma mamaki wai shi take son gani okay gani nan zuwa, amma sai nayi wanka nayi breakfast, a'a nidai kawai ka zo sai kayi breakfast din anan okay naji bara nayi wanka kinji toh tace ta ajiye wayar bata ma damu data kashe bah tashiga toilet tayi wanka amma ba kayan saya tsaki tayi kafin ta daura towel tasa hijab ta fito direct dakinsu Hafsa ta nufa can ta taddasu Maryam sunata fira harda shewa. Yaran Aunty FATEE UMMU SALMA, HABIBA JUWAIRIYYA HAFSA yanzu biyu ne zata aurar ummu Salma da Habiba. Hafsat ce ke magana wai ita MAIMUNATU me Aunty ke bata ne ta wani zama mulƙekiya da ita wai kunga nonuwanta kuwa kawai suka ji tace masha Allah akayi kwada dariya ta daure fuska tace ku shikenan da zarar mutun ya ɗaga baya cikinku sai ku fara gulmar sa🤨😒nan fah ta fara masifa kunsan mai ciki kamar jira take a taɓa ta abu kamar wasa saida Aunty ta shigo daidai lokacin kuma yaya MAHBUB ya iso, shiya rarrashi kayansa ta hanyar sata mota ya ƙwaƙuleta son ransa yazo mata da kayanta duka ya cire nasa ya siya sabuwar trolley ya saka su, sai ƙarfe uku na rana suka rabu da jiuna sai mammanne masa take a jiki shikuma yana murza ta son ransa. Koda ta shigo shiru suka yi mata babu wanda ya kulata itama bata kula kowa ba, ta shige gun Aunty FATEE nan Aunty ta bata kayan mata amma ba masu ciutar waba ta shanye abunta ta kwanta sai bacci. Sai lokacin Aunty FATEE ta tuna da cewa tanaso ta kirata ta tambaye ta dama MAIMUNATU nada ci ki amma bata gaya mata bah tana daukar wayar tabar ɗakin ta koma ɗayan ɗakinta aekuwa taci sa'a Aunty ta dauki waya nan suka gaisa takuma yimata godiyar kuɗi da MAIMUNATU ta bata, A hankali tace wai dama Auntyn yara MAIMUNATU ciki ne da ita ciiiiiiiiiiikiiiiiiii? Ehhh kobaki sani bane wlh ban sani bah Aunty FATEE aekuwa ki lura da kyau zakiga harya nuna amma sai mai hankali ne zai gane sbd ina tunanin ko ita MAIMUNATUN bata san cewa tana da cikin ba duba da yanayin yanda take abubuwan ta, kuma yau da safe akan kunne na naji tana kiran MAHBUB wai yazo kamshin turaren sa take son ji saida Aunty tayi murmushi tace kaji bah, toh ayimin afuwa ina nurse amma na kasa gano cewa yarinya ta is pregnant murmushi Aunty FATEE tayi tace shikenan amma gaskiya danki yayi mana shigar sauri sosai naso na gyara ta bukin nan da tazo nasu Habiba amma sainaga yarinya da ciki shikenan ta riga tasha ruwa yanzu babu wani gyara saidai idan ta haihu kuma saida Aunty ta dara kafin tace yarce taki ta bada kai da wuri nima saidai kawai naga tafiyar ta ta canza ta wani cicciko masha Allah ashe ciki ne gaskiya ya kamata ku yabawa dana yayi namijin ƙoƙarin 😎wannan shi ake kira  *DARE ƊAYA* *MY NEXT NOVEL* haka suka sha firar su cike da barƙwanci bayan sunyi sallama ta tashi ta koma gurin yaranta nan ta ƙara basu wani haɗi hardasu NADIYA amma Sam bata bawa MAIMUNATU sukuwa sunata zuzuta tsimi din harda cewa yayi daɗi harda wani zaƙi zaƙi kakeji bayan ka gama sha sosai taso su bata tasha amma sbd Aunty FATEE ta gargadesu karsu bata basu bata ba haka suka shanye tass kowacce ta ajiye cup 😆MAIMUNATU akwai kwaɗayin.

Yau ne ranar kunshi zo kaga yanda aka hada yan mata Aunty FATEE kowacce ka kalla saika ƙara kallo so masha Allah sai ɗaukar ido suke, washe gari kuma suka fara shiryen shiryen waleema kuma ranar ne Su yaya BILAL zasu zo harda DAUDA da Sam bai gayawa NADIYA cewa zai zo bah, suna zaune a babban falon gaba ɗayansu suka ji horn aekuwa MAIMUNATU ta tafi a guje ta faɗa jikin yaya BILAL tana ihun sun iso sun iso yaya sannu da zuwa, sosai ta bawa MAHBUB mamaki ƙoshi bata yiwa kalar wanna hug 😆kaji ba wannan fah kishine yaya MAHBUB karma ka fara yaya BILAL yayanta ne kuma na jiki, haka suka shiga falon aka kawo masu ruwa da abun motsa baki DAUDA kuwa sai raba ido yake yaga ta ina zai hango tairaruwar sa amma Sam bai ganta bah, gaba ɗaya yan matan na falo amma banda NADIYA sbd marar keyi mata ciwo gashi tanajin mugun feeling tunda tasha maganin da Aunty FATEE ta basu, KO KUSAN ME YASA NADIYA TAKEJIN AMSAR ITACE A'A TOH SBD TA RIGA TA SABA SHAN MAGANIN MATA LOKACIN DA TANA HARKAR BANZA KO NACE LOKACIN TAKE LESBIAN.sai jiuyi take akan gado ita kadai tana damƙe mararta da hannunta ɗayan hannunta kuma tana yarfawa ta kama lips dinta na ƙasa tana cizawa a hankali. Karma an jefo Hafsa ta faɗo ɗakin daukar wayar ta aekuwa ta fito a guje tana cewa UMMA NADIYA tama kasa magana gaba ɗayansu suka kwasa sukayi cikin ɗakin amma DAUDA ya tsaya cak ya kasa koda ɗaga ƙafarsa sai zuciyarsa ke bugawa da ƙarfi yana maimaita hasbunallahu wani'imal wakeel. Ashe faɗowa tayi ƙasa daga nan kuma ta suma shiyasa hafsa ta fita ɗakin a ruɗe MAHBUB ne ya duƙa yana dan bubbuga kumatun ta BILAL na zuwa shikuma ya mitse a hankali yace MAHBUB dauke ta muje hospital dake nan kusa aekuwa ya dauke sukayi waje nan take zuciya DAUDA ta tsinke suna fita ya bisi a baya sai gumi yake, suna isa asibiti kuwa aka karɓesu emergency aka shiga bata taimakon gaggawa ba'afi mintuna 20 ba ta farbaɗo, bayan likitan da ya duba ta ya fito yace waye mijinta duka tsayawa sukayi suna kallonsa ganin suna yi masa wani mugun kallo yasa yace I mind that waye relative still tsayawa MAHBUB yayi yana yimasa wani kallon rainin hankali kafin yace idan ba relative dinta bane mu aeda bazaka ganmu mu kadai ba sai kaga jami'in tsaro a tare damu zai ƙasa magana BILAL yace plz doctor gani okay zo muje suna shiga BILAL yace am doctor BILAL ALIYU from Kano state murmushi likitan yayi kafin yace am doctors Monday, nan ya shiga yimasa bayani da harshen turanci, tasha magani ne daya yimata karfi I think kuna cewa maganin mata to tasha ya sata tanajin feeling daga baya kuma ya haifar mata da ciwon marar, amma yanzu data tashi daga bacci zata jita normal munyi mata allura yanzu tana farkawa zaku iya tafiya gida, hmmm thank sukayi Musabaha BILAL ya fita a office din yana tunani jiya ae maryam ta gaya masa Aunty FATEE ta basu wani magani toh miyasa ita kadai zatayi ciwon mara haka ya koma cikinsu yana tunanin nan yake gaya musu abunda doctor yace DAUDA ya sauke wata nannauyar ajiyar zuciya yana hamdala cikin zuciyarsa...... ✍🏻

*MABUQACI*
Sexy
Erotic
Romantic novel


PAGE 5️⃣3️⃣➡️5️⃣4️⃣

BILAL ya dauki waya ya kira Aunty FATEE ya shaida mata komi lfy qlau yanzu zasu dawo data farfaɗo itama hamdala tayi, karfe 8:00 suka dawo gida yanzu kam ita ke tafiya da kanta sosai DAUDA ke kallonta kamar ya cinyeta suna shiga Hafsa ta haɗa mata ruwan ɗimi tayi wanka taci abinci sosai ta warware, BILAL ya kira Maryam yace tazo kamar bazata zoba sai kuma ta tashi ta fita yana tsaye a gefen motar sa ina wuni yaya lfy qlau Honey, yauwa inaso na tambaye ki jiya kikace Umma ta Baku wani magani right ɗaga masa kai tayi amma ta kasa kallon idonsa, yauwa hope baiyi effecting dinki bah sbd shine ya janyowa NADIYA ciwon ciki mai tsanani hartakai ga suma, shiru tayi masa amma jin kamshin turarensa na matso wa daf da ita yasa ta ɗago kanta aekuwa sai cikin idonsa da sauri ta mayar da kanta ƙasa tana cewa zan tafi gida murmushi yayi yace maryam nan da kike daji ne? Girgiza masa kai tayi yace okay to bara na gama kallon ki, Rau Rau tayi da ido kamar zatayi kuka cewa A'a shiga gida tunda bakya so idan na kawo hakuri saura kwana nawa 😉ya kashe mata ido ɗaya da sauri ta shige gida.Sunata shiryen shiryen daurin aure yau Asabar, sosai Aunty FATEE ke gyara yaranta ko nace yan mata duk yanda DAUDA ya so yasamu geɓewa da NADIYA abun yaci tura dolinsa ya haƙura gashi ranar Asabar ana daura aure zasu koma shiga BILAL sbd yanayin aekinsu IB da MAHBUB kuma sai bayan kwana biyu sai su koma tare dasu MARYAM. Sosai yau MAIMUNATU ta tashi da kwaɗayin abun mai yaji sai kaiwa take tana komowa kamar mai kai ciki yaye fita tayi sbd ba yanda ta iya tashiga cikinsu Zainab, gefen zainab ta zauna a hankali tace zainab yau me kukaci a breakfast wlh ni na kasa shan tea da bread din da akayi, to me kikeso aekuwa har bakinta ke rawa tace wainar fulawa mai yaji hafsa tace kice yau favourite Dina kikeson ci Ehhhh to bara na tashi na haɗa muna tashiga kitchen ta haɗa musu wainar fulawa sai kamshi ke tashi MAIMUNATU har yawunta ke tsinkewa sbd kwaɗayi, kasa haƙuri tayi hafsa ta gama so yawa gaba ɗaya haka ta bita kitchen tana so yawa tana ci sai da taji tayi Nak ta baro kitchen din ta dawo ɗaki,Nan take zuciyar ta tafara tashi abu kamar wasa tashiga sheƙa amai tun tana amaye abunda taci harta kai idan taje bata amayo komi saidai kawai tayi yunƙurin ta taso gaba ɗaya suka taru akanta suna yi mata sannu zainab ce ta rikota tana cewa sannu veins din hannunta ta kalla tana cewa MAIMUNATU daƙyar da amma kafin ta taimaka mata ta zauna a gefen gado Sam Aunty FATEE batasan wainar da ake toyawa bah sbd maƙwafta take zomata barka da tashin baƙi, Saida ta zaunar da ita kafin ta sakar mata wani killer smile tana cewa Shine akaƙi gaya mana yanzu gashi nan asiri ya tonu dama babynmu ne ke saki fresh sai wani cika kike Sam basu fahimci mai zainab ke nufi ba saɓanin MAIMUNATU da tunda ta fara magana take kallonta harta sauke aya, maryam ce tace miye haka kuna yimana yaren da bamaji, jiuyowa tayi kansu tace to kushirya nan bada jimawa ba zamu zama mummy's 😲😳Haba NADIYA dake gefe tace ita kuma maryam tace really gaba ɗaya jiuyowa sukayi kan MAIMUNATU sbd jin kukan ta daidai lokacin kuma tana ƙoƙarin tashi jiri ya ibeta ta faɗi dimmmmm a ƙasa ihu Hafsa ta saki tare da yowa kanta tana ƙoƙarin tashinta ita kuma maryam tayi waje zuwa kiran yaya MAHBUB, yana zuwa suka kwashe ta zuwa hospital aka fara bata taimakon gaggawa har 3:00suna hospital sai kuraren 5:00 suka dawo gida amma Sam taƙi yadda ta haɗa ido da Aunty FATEE 🤣sai shan kamshi take yiwa su Maryam sai kuma jin haushin Zainab sbd ita ta faɗa musu cewa tanada ciki 😆Kaji wani ƙarfin hali kuma ɓarawo da sallama, haka ta wuni har yamma bata yiwa kowa magana sai Hafsa ko ita sbd wai tana sonta bata yimata dariya 😆Ranar MAHBUB yaga shagwaɓa sai taririyar kayansa yake the next day IB kawai ya wuce Kano tare dasu MARYAM sbd Aunty FATEE tace a bar MAIMUNATU har jikinta ya ƙara ƙwari amma Sam ta hana a aunata MAHBUB yayi rarrashi yayi fada harya gaji amma taƙi yarda suke harda fushi yayi da ita, yaga ko a jikinta shima zai ciutu idan yaci gaba da fushi da ita😆sbd ita Sam babu ruwan ta da sex shikuwa yanzu jinta yake kamar zuma idan yana sukuwa a kanta kamar karya dena.

*THREE WEEKS LETTER*
Sosai aka shiga bikin familyn BAGUDU ko ina maganar ake zasu wanke raya shida, MAIMUNATU kuwa kamar kar asan tanada ciki, sbd laulayi take sosai yanzu komi taci sai ta amayar har yakai drip kawai ake sa mata sosai ta rame amma fah ramar fuska domin oyoyo da bye-bye cike suke cif cif babu abunda ya ragu sai rashin son zama da breziya. Duk ta zama wata uwar mata, yayinda ake shiga satin biki gadan-gadan Aunty FATEE tazo ita da yaranta ZAINAB kuwa gaba ɗaya ta dawo gidan da zama sbd yanzu ta zama kamar family BAGUDU sbd kawai makwafta ka da sukeyi da HAJIYA KAKA ita kuwa HAJIYA KAKA yanzu batada aeki sai yiwa MAIMUNATU addu'a Allah yasa sauke ta lafiya kuma yasa batada nauyin ƙafa kalar na mahaifiyar ta 😢data tuna da cewa mahaifinyarta tunda ta samu cikinta bata ƙara lafiya bah harta haihu sai taji mugun tausayin MAIMUNATU ya kamata kowa na hidimar biki amma ita dauriya kawai takeyi tana nuna kamar babu abunda ke damun ta amma nan damuwa ce kwance a cikin zuciyarta. Sosai sukaci burin ƙarshe naira a bukin amma Sam Abba da Abba ƙarami sun hana ayi kowane even sai waleema ko ita bayan sun tare da kwana biyu😆NADIYA sosai ta zauna tasa iyayen ta a gaba tana kuka akan susa baki Abba ya janye shawarar sa amma Sam sukaƙi sbd sunsan ba shiya zartar da hukunci ba HAJIYA KAKA ce tace ayi haka, dolinta badan ta soba ta haƙura da inviting friends dinta Amma sosai DAUDA yayi mata alƙawarin haɗa mata gagarumin perty idan ta tare itada ƙawayenta💃🏻, Amma fa sunsha gyara ciki da waje babu wanda zai kalle su bai ƙaraba sosai Aunty FATEE ta hana angwayen ganin amarensu tsawon kwana hudu sai ranar da aka daura aure Ranar zo ku ga rawar kai gun NADIYA ji take kamar takai kanta gun DAUDA yanzu tayi aure itama zata haihu ta zama uwa zatayi yanda takeso da rayuwarta Bangare Zainab kuwa harda zazzabi idan ta tuna waye ta aure soja mazan fah abu ba nasu ba ma sukayi farauta bare kuma nasu 😢💪🏻Maryam Kuwa normal  take, amma gaba ɗaya ta fisu son auren sbd itace wacce batason karatu kwata kwata, sosai kafafen watsa labarai suka ringa haska daurin auren Famliyn BAGUDU wasu su faɗi alkhairi wasu kuma zaɓanin haka,Kunsan dan Adam ba'a yimasa daidai basu tare bah sai washe gari, inda kowacce aka kai ta ɗakinta da misalin ƙarfe hudu na yamma babu wata haya niya Abba shida kansa yayi driving ya dauke su ɗaya bayan ɗaya Maryam gidansu daya da MAIMUNATU sai Zainab dake unguwar amma ba gida daya suke, RABI'A tana zoo Road ita ɗaya cikin make Ken gida da kayan more rayuwa, ita kuma NADIYA DAUDA gidan haya ya kama sbd bai ƙarasa ginin gidan sa bah, sai kukan suke kunsan Hausawa sunce sabo mugun ciwo ba mutuwa ake wa kuka ba sabo🥲 ZAKUGA INA YINKOMI A TAƘAICE INASO NA KAMMALA LATTAFIN CIKIN SATIN NAN FIRST JUNE ZAN FARA EXAMS 🥹

*MABUQACI*
Sexy
Erotic
Romantic novel

*THE END*

HAJIYA KARIMA ce zaune kamar wata mahaukaciya gaba ɗaya ta rasa ina zata sa kanta sbd yanda jaraba ke cinta duk ta lalace ta ƙanjame kamar wata mai ciwon HIV, yarinyar da magaji ta kawo mata ta gudu ta barta sbd batada aeki sai ƙwaƙuleta ba'a hutu sai cin gindi shiyasa ta gudu kuma taje ta shaida wa magajiya halinda ake ciki itama ta goyi bayanta da cewa karta koma tayi zamanta, yanzu data zauna sai taji kamar abu nayi mata tafiya cikin duwawu yana muntsilinta sai tayita ƙwaƙule kanta har saita kawo shiyasa duk tabi ta rame ta ƙanjame yanzu DAUDA ko daukar wayarta bayayi sbd yace shi ya shiryu aure zai yi ya huda tunda baya iya rayuwa saida mace,

Hmmmm bara na leƙa muku gidan Amare domin na gano muku wainar da ake toyawa, Maryam ce zaune sai BILAL a gefenta yana yi mata tambayoyi ba laifi ta bashi amsar duk tambayar da yayi mata daidai da sanin ta ko nace ilimin ta kuma yaji daɗi sosai, suka tashi  a tare suka shiga bayi sukayo dauro alwala suka fito suka gabatar da salla raka'a biyu ya dafa kanta yayi mata addu'a suka koma kan gado ya so taci wani abu amma Sam taƙi taci ta nuna masa a ƙoshe take, sukuwa yaso taci sbd babu abunda zai hanasa kusan tarta daren yau🥹 kuma kuma yasan doli ta jigata ina takaice muku ranar BILAL yasha yakushi da cizo kuka harda majina, yasha magiya yayi hakuri amma yayi bires saida ya kawai da duk wani kwaɗayinsa dake kanta kafin ya sarara mata, Bangare su ZAINAB kuwa bayan sunyi salla suma sun gabatar da addu'o'i janta yayi jikinsa harta saki jiki suka kwanta bashi cikin bacci taji yana dannar ta ta tashi a firgici amma yaƙi ya dena abunda yake yi da yaga zata kawo masa cikas saiya haɗe bakinsu guri daya hannunsa ɗaya kuma ya riƙe duka hannuwanta guda biyu, suka shiga damɓe amma na soyayya harya samu sa'ar ta haƙarsa ta cinma ruwa ranar yayi sambatu kala kala ya ringa buga mata jijiyar sa saida taji ba daɗi, NADIYA kuwa sallah kawai suka gabatar DAUDA ya janyota jikinsa yana shafa ta a hankali Yakai bakinsa kan nata ya  fara tsotsa leɓenta wanda yasha kwalliya yana wani tura mata harshensa cikin baki sai narke masa take tana shigewa jikinsa, shikuma yana shafa bayanta zuwa Mala malan duwawunta masu laushi kawai yaji hannunta kan burarsa tana shafawa tana sama da wandonsa abun yayi masa daɗi sai matseta yake a jikinsa yana jiuyata yanda yake so duwawunta sai gogan burarsa suke, ya fara shafa mata nonuwanta yana matsasu nonuwan manyane sosai zuka cika mata kirji dam yana wasa dasu tana ƙara turo kirjin hannunta ya tura cikin rigar ya fito dasu kan nonon ya miƙe sosai nonuwan sun kumbura daga gani zasu yi daɗin lasawa itama harta zuge zip dinsa tana murza burarsa cikin yatsunta wani daɗi ya mamaye sa yana wasa da nonuwanta ya sauke hannunsa daya zuwa cikin skirt dinta, ya tura hannunsa yaji pant dinta haryar jiƙe, ya ƙara tura hannunsa cikin pant din ya shafo saman gindinta sai wani zillo jikinta ke yi tana cewa my Honey a hankali ta fara nishi tana murza burarsa cikin yatsunta sai nishi yake mata yana a hhhhhhhhhhh washhhhhhh unhhhhhhhhhhm daɗi ita kuma taci gaba da wasa da burar tsugunawa tayi ta kama burar ta saka cikin baki Hakan yasa DAUDA ya wani lumshe ido tana tsotsar burarsa yana ƙara tura mata ita yana gwatso a bakinta amma a hankali gaba ɗaya ya fita a hayyacin sa ji yake bai taɓa jin dadi kalar na yau bah😣dama ae mutane ganewa ne kawai basu yibah halarci abu yafi haramcin sa daɗi zina Sam batada wata riba sai tari zunubu da tsinuwar ubangiji ya fara tsulala mata ruwan burarsa cikin baki ahhhhhh Aushhhhhhh ya wani riƙe kanta gam yana danna burarsa ciki saida ya jiuye mata ruwa sperm dinsa tsaffff sannan ta saki burar tana tari kamar zatayi amai, janyota yayi jikinsa ya ƙara kaiwa nonuwanta cafka yana matsasu yayinda ɗayan hannunsa ke kan duwawunta yana shafa ta yasa nonon daya a bakinsa yana wasa da kan ɗayan nonon NADIYA kuwa sai narkewa take tana sakar masa sambatu tanajin babu abunda take buƙata yanzu kamar taji yana sosa mata gindinta yana caccaka mata burarsa, lalubo burar tayi data miƙe sambal sai harbin iska take kwantar da ita yayi plat ya kama burarsa ya nufin ƙofar durin da ita amma sai yaji ya shige suɓul dummm yaji gabansa ya faɗi dukda yana cikin tsananin sha'awa amma yasan wannan ƙofar a bude take a batare da ya zare burarsa ba yace NADIYA ya najiki kamar rigiya cike da hasala da kuma zaƙuwa ya fara cinta tace A'a ka manta ƙofar DAWANAU CE aekuwa hakan da tace ya ƙara sa yaji zuciyarsa nayi masa zugi tana bugawa da ƙarfi ya fara buga mata gwatso cikin fushi saida yayi mata cin 2hrs kafin ya tashi ya jiuya ta tayi goho yaci gaba da cin ka yana hawayen baƙin ciki Yana fadin Annabi yayi gaskiya dama duk mazinaci saiya auri yar uwarsa mazinaciya, buga mata bura kawai yake ba wasa babu kuma alamar gajiya a taddare dashi har asuba yana abu ɗaya lokacin NADIYA ta Dade da suma, yana kawowa ya kwanta bayanta yana mayar da numfashi bashi ya tashi bah saida yaga hasken rana gari ya waye tasss har goma na safe tayi NADIYA tana nan kwance wahalarda tasa ta suma hartasa ta farfaɗo amma bata iya yiwa kanta komi zai jini kebin jikinta wani mugun tausayin ta yaji yanaji a ransa Sam bai kyauta bah bai kamata yayi mata kalar wannan cin walaƙanci bah, tashi yayi ya haɗa ruwan zafi yayi wanka kafin yazo itama ya dauke ta yayi mata, amma jini yaƙi dena zuba sallah yayi ya dauke ta direct suka wuce wata private hospital amma Sam likitocin sukaƙi kar ɓarta wai case din raping ne sai ya nemo police shikuwa ko magana kasa yi musu yayi ya jiuya ya nufi BAGUDU TEACHING HOSPITAL yana zuwa suka karɓeta nan akayi mata dinki amma yasha fada sosai da suka gano cewa matarsa ce yayiwa wannan cin wulakanci. Tana farfaɗowa kuwa tasa kuka gida zata je dama ba sonta yake ba ƙarya yake mata tana ta zagin sa, Nan ya shiga bata hakuri harta haƙura ya nemi ta basa labarin mai ya faru da budurcinta kuma garin yaya ta rasashi, bata ɓoye masa komi bah ta gaya masa lesbians ne ya Rabata da budurcinta kuma ƙawar tace da iyayenta suka jefata acikin halin sbd abubuwan da sukeyi a gabanta sai kuma ƙawar ta dake yawan bata labarin lesbians cewa yau anyi mata kaza anyi mata kaza yau an matsa mata nononta kuma akwai daɗi yau ansha gindinta sai da tayi kuka daɗi. Hakan shiyaja ra'ayin ta harta ta faɗa harkar lesbians amma Sam bada son ran taba.Sosai zazzabin da NADIYA ke yi ko nace jinyar da ta keyi ya bazu a family's ranar da mahaifiyarta tazo ganin ta kuka ta ringayi tana cewa sai DAUDA ya sakar mata yarta ita kuma NADIYA sai kuka takeyi tana cewa mahaifiyar ta karta raba su Sosai DAUDA yaji yana mugun son ta sbd yanda ta dage kar a raba su ita tana sonsa a haka, nan take HAJIYA SAMEERA ta gane mai ta haifa tabbas tarihine ya maimaita kansa domin itama haka tayi ranar da IDRIS yayi mata cin wulakanci yayi mata kaca kaca saida aka yimata dinki amma ta dage sai shi, haka tayi zaman jinyar yarta har tsawon sati daya a gida, kowa sai da yazo ganin ta shikuwa DAUDA kullun yana hanyar gidan dukda walaƙancin da HAJIYA SAMEERA ke yi masa haka yake hakuri sbd yana son matarsa Kuma bazai iya rabuwa da ita ba, satin ta biyu aka mayar da ita gidan ta sukaci gaba da rayuwarsu ta aure kamar babu abunda ya faru sosai suke ganin girman jiuna kuma suke mutun ta jiuna babu raini a tsakanin su.

*BAYAN SHEKARA 2O*
anyi haife haife kuma anyi rashi babba a family BAGUDU, MAIMUNATU ta rasu😭😭gurin haihuwa saida ta jera yara yan biyu biyu har guda uku duka maza sai yan mata guda biyu amma su daban daban ta haifesu ba twins neba, a haihuwarta ta ƙarshe kuma auta ta rasa ranta HAJIYA KAKA itama rai yayi halinsa sanadiyar hatsarin mota daga  Kano zuwa GWALE wanda nan take ta rasa ranta sosai family sukayi kukan rashin tsohuwa mai kawaici kyauta son zumunci dakuma sanin ya kamata Maryam ta haihu itama haihuwarta hudu duka maza, zainab nada yara shida uku hudu maza sai biyu mata yayinda NADIYA keda uku duka maza sai yanzu dakuma take dauke da ciki yau ko gobe haihuwa sbd yanda take dadewa ba tare data haihuba shiyasa har takai yanzu bata dena haihuwa bah Sosai taso ta cire cikin amma firrrr DAUDA yaƙi yadda sbd Allah yayi sa mutun mai son yara.

HAJIYA KARIMA kuwa sosai duniya ta jiuya mata baya yanzu haka tsutsotsi ke fito mata daga gabanta sbd basa samun maniyi, sai tsotse mata ruwan jiki suke duk ta ƙare ta lalace. Gidan majiya kuwa sunyi gobara cikin dare wanda mai rabo ne kawai ya fita amma da mumunan rauni wanda koda ka warke ba lalle bane ka rayu😭allah ya Rabamu da mumunan ƙarshe Allah ya Rabamu da mugun ji da mugun gani. MAHBUB kuwa gaba ɗaya yaji komi ya fita a ransa baya burin zama da mace yanzu dayar matar sama da suke tare sun rabu sbd ya ringa ya saba mata da caccaka amma yanzu sai yayi wata daya baiko yi Romancing din taba baida aeki sai ibada da kula da yaransa sosai Abba yayi magiyar ya ƙara aure amma fir yaƙi yace shi a haka zaici gaba da rayuwa. Mijin Aunty FATEE ya rasu duka ta aurar da yaranta sai dan autan ta daya daya rage Aliyu mai sunan mahaifinsu MAIMUNATU...

ALHAMDULILLAH

ALHAMDULILLAH

ANAN NA KAWO KASHEN WANNAN LITTAFI MAI SUNA MABUQACI WANNAN LITTAFI TRUE LIFE STORY NE DOMIN DAYA DAGA CIKIN JIKOKIN HAJIYA KAKA NE SUKA BANI WANNAN LABARI NIKUMA NA ƘARA DA NAWA

SAI MUN HADU A SABON LITTAFI NA KONACE NEXT NOVELS DINA DA ZASU ZO MUKU LOKACI DAYA

*DARE ƊAYA*
SEXY ROMANTIC NOVEL
LITTAFI MAI BAN TAUSAYI, CIN AMANA, YAUDARA, KWARTANCI.

*TUWONA MAINA*
LITTAFI MAI CIKE DA BARƘWANCI, ZAMA DA UWAR MIJI RIGIMAMMIYA GA MASIFA SAM BATASON ZAMAN LAFIYA.

No comments