Recent Updates

Kwarton Manya Complete Hausa Novel

 


[6/12, 10:29] my number: *🕊️ƘWARTON MANYA🕊️*

    _Na...Mmn teddy_


                  5

      _Last free page_

                

_Ina masu buƙatar a tallah ta masu Hajar su zasu biya 2k kacal👌_


_*Daga wannan page ɗin free page ya ƙare...gamasu bukatar cigaban labarin ƙwrtn mny free page to fah ya ƙare ,don haka ku fara biyan kuɗin a tsunduma maku a Paid grp ba zaku ƙara ganin pages na yawo ba,sai dai na bayan fage ,wanda cin haƙƙin da bana kaba kun san illa shi kun kuma san rashin kyawun shi...don duka munje islamiyya🤷‍♀️😹💃💃*_



*Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne normal group ₦300 Vip group₦500 special payment₦1000 zaki iya Turo da katin mtn ta wannan number 08081202932 ko ki tura ta wannan account ɗin 6037312299 mohammed aisha keystone bank...ƴan niger kuma naku Normal payment 500f... VIP pymnt 750f.... special payment 1250f*



_Siyan na gari...💃💃💃_

_Ina kuke ƴan uwa na mataa uwar gida da amarya,shin kunsan nesa tazo kusa kuwa?? Akwai ingattatun mayuka Suplement nasha na gyaran jiki da yasa jikin ki tayi kyau matuƙa ,duk inda kika shimfuɗa hannu ko ƙafarki sai an kalla an ƙara duba, ai zaton kina shafa wani irin tsadaddan mayuka ne na ƙarshen misali, nan ko sirrin na daga wannan tablets ɗin , yawancin banyan masu kuɗi dashi suke amfani ,don haka kar ki sake ayi baki, akwai kuma Suplement da zai ɓatar maki da dukkan wani tabo da ya shafi fatar ki...maganin nono da zai saka su suyi tuwo , idan baki da nono ne su ciko suyi tantsam² ,idan kuma sun kwantane jijiyoyin sun saki ,akwai Suplement da zan baki ,kisha kiga yanda zasu dawo tamkar ta budurwa ,su tsaya carr jijiyoyin da suka sauka su janye su haɗe da ƙirjin ki suyi wani cir su tsaya ƙyam...akwai kuma sabulai na gyaran jiki tare da ɓatar da dukkan wani tabo dan gane da esfi pimples da dai sauran su....duka ku tuntuɓi wannan numbern domin ƙarin bayani 09061466409_


*Babban sirrin qamshi kisamu hadadden gaske Wanda y Sami qwararriyr me sarrafashi daga very expressive product like arabian,rasasee ajmal,and alharamaiin.masu asalin kyau d inganci er'uwa karkiyi sake d attitude naki qamshi shine ke bayyana ke wacece ko kinyi ado ko bakiyiba. Mummies kujini dakyau the beauty of turare is speak to ur hearts and hoply to someone else...namiji na iya manta komi amma Banda special qamshin ki daya Saba jii na yauda gobe farkon matakin Jan hankalin miji gareki shine y shaki qamshin daddadan turarenki.🥰💃🏻💯 Akwai wasu sirruka ajikin qamshi turaren da akeyinsa da wasu daga cikin itatuwan bishiyoyi ko saiwar wasu bishiyoyi Wanda ake Kira da (eriqh) wannan itatuwa ba kowa ya iya maintaining dinsu subada abinda ake bukataba da wannan zakuga d yawan masu turaren wuta insunyi turare yake qauri Wanda dazasu dage su sarrafashi yanda y kamata Ina me tabbatr muku ba boka ba malam kinadaga cikin gidanki Zaki siye zuciyr oga walhi kusamu lada hankali kwance💃🏻💃🏻💯 Wanda mu haka shine birinmu insha Allah. To ku marmatso kusa kuji shahararriyar Kuma hamshakiyr mesai da turarukan wuta wato UMSAD INCENSE ta tanadar muku turaruka masu inganci Kama daga jiki,gida,Kaya, turarukan tsuguno, turarukan daake shafawa a gashi batare da sunbawa gashi matsala ba ds.kudai kawai ku tuntube ta 08028827241/09033791049 karku manta UMSAD INCENSE jindadinku shine namu 💯💃🏻💃🏻


_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176  domin karin bayani,  maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka   fara amfani da   maganin zaki ga sauyi,  domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari  2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._


I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! 

BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE

I'm

 selling MTN data with this cheap price

MTN DATA PACKAGE*

500MB@===200

1GB@=====300

2GB@=====600

3GB@====900

5GB@====1,500

Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month

Airtel,9mobile and Glo also available.

*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* 

Whatsapp or

Call 08066268951

*****


"Zainabu!! Zainabu!!! Juyowa Zainabu tayi a fusace tana kallon tsohuwar matan da take ƙwaɗa kirar ta ,saka makon ganin ta diro mata gida ,ta hauro mata ta katanga". Yanxu har iskancin naki yakai Haurowa ta katanga,bayan tijarar ki da dukan mana ƴaƴa yanzu kuma katanga kika koma hauro mana kaman ɓarauniya". Kaiii Ziza yi mun shiru wallahi bani ba har a zuri'a na inshaallh Babu ɓarawo ,sai ki kalleni ki ce mun ɓarauniya ,lallai wannan shi ake cema kauda ido anaka ka hango na wani , har kin mance da Ƴar ki Asabe da har a masallaci sata take,ko kimmance Bara da aka kamata ta saci wayar mata daga zuwa Sallar Asham". Ke Ni zaki ci mawa mutumci? Ni nace maki ɓarauniya??? Baba Ziza tayi maganan tana miƙewa tana nufo inda Zainabu take babu tsoro itako idon ta ƙyamm a kan na ƴaar tsohuwar da irin ƴar gayunnan ne da ƙuruciya shi yasa ake kirar ta da Ziza. Asabe ne ta fito budurwa cikakka don ta girmi Zainabu ". Ke uwar waye kike faɗa mawa magana ubanki na sata mawa waya? Ni zaki mun sharri??. Uwar ki na faɗa mawa , Zainabu tayi maganan tana ƙare masu su duka kallo". Sai kuma ta kwashe da dariyar shakiyanci kana tace " Ai kowa yasan halin ki yasan kuma halina, Zainabu bata sharri indan tsage gaskiya ne ba mina² Kuzo wurin Zainabu ,idan kuma ƙarya nayi ga Mahaifiyar ki nan ai".  Nufo ta Asabe tayi da ice tana yo kanta Ziza na riƙe Zainabu wato a bugi na banza. Sun manta da ƙarfin Zainabu kaman Shari'a ne Hahhhhh". Zainabu tayi maganan asarari tana jan ƙwafa". Icen zata buga mata aiko nan ta jawo Ziza tayo gaban ,Asabe ko da idon ta ya rufe ta buga mawa Zainabu ice nan ta buga mawa Ziza a ƙirji bata sani ba". Wani irin salati Ziza tasa tana zubewa nan tana nishi sama² . 


Kinga ɗan yau sai dai ƙi kashe uwar ki bani ba". Sakin icen Asabe tayi tana nufan inda uwar nata tayi warwasss tana ihu". Dariya Zainabu tasa tana faɗin " Zainabu ikon Allah ai Ni babu mai niyar cutar dani Allah bai mai da masa da Aniyar sa ba". Ke sojan banza sojan wofi ,akan shi ne xan gudu na bar gida ,jabbara'uban Sojojin duka duniya ma ,su ɗin mene suɗin banza su da wofi". Gida Zan koma shima dai² dashi nake wallahi. Nifa ba wai gudun shi nake ba ko tsoron shi aaa ,a bu ɗaya nake tsoro a tare dashi shine Wannan gaɓaran jikin nashi da kuma idon shi su suke firgita Ni". Ko mawa zanyi wallahi bai Sanni bane ,don da yasan Zainabu kallo na ma baxaiyi ba ,gudun kar nayi masa illah,gida xan koma babu gidan Nadiya da xanje ,don ba shiri nake da ita ba ,kar naje ta nemi rainamun hankali".


Asabe ne ta ɗago a zafafe tana nufo inda Zainabu take ita ta manta da babin su ma....hannun ta Zainabu ta ɗaga tana wulwulawa Haɗi da cewa " fawa³ da ƙarfi ta ƙarke na ukun tana sauke shi a fuskar Asabe wanda nan ta tsaga wani irin ihu ,tana duƙawa . Asabe ki bar ta inshaallh zata haɗu da dai dai ita a gaba". Ziza tayi mgnan da ƙyar". Asabe ne ta ɗago da fuskar ta da ya kumbura goshin ta yayi tsini,kije wallahi sai kin ga waɗanin ki Abu". Ni kika kira da Abu??". Humm inda badon nayi maki cincin a fuska ba ,wallahi da sai kin sani yanxu ma". Zainabu tayi maganan tana nufan katangan da ta diro tana haurewa haɗi da komawa". 



Umma ne har a lokacin a tsakar gidan sai Hansai da ta fito tana tayata aiki , da ido dai Hansai ta bita saboda tasan wacce Zainabu da tijarar ta . Umma ne ta ɗago tana cewa " Wai Zainabu lafiya mai kika ɗaukowa kanki ne da zafi haka kike gudu??. Shiru Zainabu tayi tana tunanin kawai sai tace " Soja take tsoro ,ina ai Zainabu kar ki bada mata mana". Tayi maganan a zuciyar ta". Wane kuwa Umma? Ai Zainabu bata tsoron kowa sai Allahn ta". Humm". Numfashi Umma ta jah tana saukewa kamin ta cigaba da aikin ta ,tana jirar isowan Malam Auwalu taji lafiya dai. Ɗaki Zainabu ta nufa ,wanda a lokacin har yamma tayi . Shiru tsawon awa tana ciki kana gari ya rufa tana fitowa haɗi da ɗaukar buta don ta ɗauro alwala. A sallahn ta ne tana addu'a ta chinci kanta da cewa " Allah na roƙeka Allah ka rabani da mai idon yahudawan nan ko a islamiyya neman tsari ake dasu a littafan musulunci. Allah kasa bazan ƙara ganin shi ba a rayuwata". Shafa addu'ar tayi tana miƙewa ,Umma ko har a lokacin mmki take yau Zainabu ne da Addu'?". Hummm". Tuwon dare taci tana komawa haɗi da zama fitar da suka saba da Umma ,amma a yau umma kaɗai ke abunta .....ana kirar isha'i ne Zainabu tayi sallar ta tana nufan gadon Umma da take kwanciya. A daren nan Zainabu ta farka babu iyaka ,saboda mafarkin Habab da tana rintse idon ta takeyi , wanda ta masa suna da mai Idon yahudawa". Firgicin da ta dingiyi ne Umma ta rungume ta tana ta mata addu'oi ,a haka har subahi".....sannan bacci mai nauyi yayi gaba da ita".


******


Wallahi Allah na rantse!!!! Kai Hajiya Luba wannan rantsuwar fa? Da girman ki kike wannan rantsuwar ta yara ,ko yaro yakeyi ai abun ki masa faɗa ne". Alh Ahmadu ke maganan cike da murya ta girma yana dakatar da Hjy Luba da rantse² n da takeyi". Ai to kaji dai mai nace maka ko? Ba zan yarda Habab ya auri wata ɗiya indai ba Sobreen ba, in kuma an matsa sai dai a haɗa duka". Ai na ɗauka Habab zai so Sobreen ko don irin zafin Son da take mashi ,idan ba'a duba matsayin Sobreen a gare Ni ba,nida Uwar Sobreen fa uwa ne ɗaya uba ɗaya". Kamin Alh.Ahmadu yayi magana ne Muryar Habab dake zaune a saman carpet ya katse su yana basu amsan da basuyi zato ko tsammani ba". Abba na amince xan Auri Sobreen da Zainab a haɗa duka".

Zaka haɗa duka?? Adda Raliya tayi maganan cike da mmki". Eh Adda Raliya".  Ashirya komai da Yakamata lefe da sauran su ,Abba Don Allah kar A saka lokaci mai tsawo". Alhmdullh Habab Allah na gode maka ,ashe daraban zanga Habab ina raye yayi hankali da iyalin shi ... mshalllaah Raliya ?? . Abba ya kira sunan ta cike da jin daɗin maganan Habab ,wanda shi kanshi na ƙasa babu abun da yake tunani sai irin izayan da zai mawa Yarinyar nan Zainabu yake ta nanata sunan a ƙwaƙwalwar shi , Bai dai ji me suke cewa ba sai tsinkayar Muryar Raliya yayi tana cewa " inshaallh Abba a gobe xan yanki ticket na tafiya India kaman zamu fi samun kayan lefe masu kyau da ƙawa a can". To Raliya Allah yayi maku albarka". Amin Abba". Ku bamu wuri xanyi magana da Hjy Luba". A tare suka miƙe hannun ta riƙe dana Habab Suka fice dai dai Abba na kirar Ƙanin shi wanda suke kirar shi da Baba Iblo". Kallon Sobreen Adda Raliya batayi ba ta wuce ɓangaren Habab ,duk da ranta na mata zafi akan Auren Sobreen amma ɓangare ɗaya yana mata sanyi na yarda da Amincewa Auren Zainabu da Habab yayi".  Zama yayi a Sofa itama ta zauna gyefen shi tana cigaba da Rarrashin ƙanin nata". Sobreen ce ta kasa haƙuri ta shigo ɗakin jiki a sanyaye don tsoron Adda Raliya take ,kasancewar tasan ta da zafi bata ɗaukar wargi sam". Kuma tana jin hayaniyar Hjy Luba akan Cewan Bata yarda Habab ya Auri wata ɗiya bayan ita Sobreen ba. Ganin ta shigo yasa Adda Raliya cike da ɗaure fuska ta mau ta miƙe tana shafa kan Habab da cewa " Ni xan koma ,sai na dawo". To Adda". Y bata amsa a miskilanci". Ficewa yayi tsawon lokaci Sobreen na a tsaye ,kamin ta tako inda yake tana zama gyefen shi ,hannun shi ta riƙe tana wasa da yatsun shi ,Hawaye na bin kuncin ta  , amma kallon ta baiyi ba , bata damu ba ,don tasan shi sam bai san ya rarrashe mace ba , bai taɓa don bata tsananin ma ya iya yin hakan". Miƙewa yayi yana nufar wani ɗan coridour da taga littafai da kayan colouring harda Arch.bord. da ido ta bisa tana hangosa daga inda take zaune". A hankali taga ya ɗauki cryons da sauran tarkacen sa yana fara zane wanda bata san me yake yi ba. 


Shiru tayi tana bin sa da ido har a lokacin idon ta bai bar tsiyar da ƙwallah ba . Ƙwaƙwalwarta ne ya fara tunano mata wasu abu ƙaɗan da suka faru shekara ba....Sunana Habab Ahmad ". Tsitt ajin akayi ciki harda Sobreen da take jin daɗin Zuwan Habab makarantar nasu wacce batayi tsammanin ganin shi ba". Malamin nasu ne ya tambaye shi mai yake son zama in his future". Nan Muryar sa ya amsa da cewa " abun da iyaye na suka ɗaurani akai shi zanyi, Mahaifiyata na son na zama Soja, mahaifina Architect Kuma ko ina ina da ƙwarewa a fannin". Ihun ɗaliban ne yasa malamin shima murmusawa yana masa Ubarnin da ya zauna". Tuni ƴammatan SS 2 suka fara kirar sa da Habab mai kyau". Tun a wannan Rana ba Sobreen kaɗai ba har da sauran ƴammatan clss ɗin suka fara Son Habab a zuciyar su ,don shi mutun ne mai farin jinin ƴammata da mutane ,a kwana biyu lbrn Habab ya waɗe ilahirin makarantar Topspring Academy school. Buɗe ido Sobreen tayi a hankali tana ƙara hasko hoton abubuwan da suka faru". 


Habab me kake sha a clss uncle Antony ne fah a claass ɗin nan kasan zafin sa kuwa?? . Sai da ya afa ƙwayar hannun sa yana korawa da ruwa kamin ya juya kansa gyefe ,don baya son Sobreen tun da tanuna tana Son shi,ba ita kaɗai ba har ƴammatan ajin masu shishshige masa ,haka xai yarfa su ,wannan kaɗan nema indai bai zagi uwar su da uban su ba". Kowa na mmikin Haba mai ya kawo shi School ɗin nan na Lagos shida take turkish na Abj. Amma shi yasan dalilin shi ,wanda ba komai bane ba fache " bayan makarantar Topspring Academy barikin Sojoji ne ,wannan yana ɗaya daga dalilin da yasa Habab Shigowa mkrtn.


Sadeeq ne ya kwashe da dariya yana cewa " Sobreen kalli gaban ki kedai . Ke ɗan kalli gaban ki". Habab yayi maganan cike da tsare gida ,wanda yasa Sobreen kallo n gaban ta tana juyawa ranta a mache".

"Shamsiyya". Taji Muryar sa ya kira Shamsiyya ,wanda cikin sauri ta amsa tana cewa " Yes my luv Habab". Ke meye Ruwa??? . Mamaki ne ya kama Sobreen tana kallon shi wai ruwan ma ya manta ne ko iskanci ne ,sai dai kuma tasan baya wasa shi.idan yayi mgn to hakan take". Dariya ta kwashe dashi tana dawowa daga tunanin da ta fara lulawa. Miƙewa Sobreen tayi a hankali tana takawa haɗi da nufan coridour ɗin da Habab yake". Tana tafe tana ƙara tunanin lokacin da malami na aji shi yana saman benen mkrntn yana bin sojojin barikin da kallo , shida abokanan shi. Idan ko aka ce maka yau xa'a passing Out bala'i ai yana zuwa skul ɗin Saman benen yake nufa. Tun da take bata taɓa ganin namiji mai taurin zuciya da kafewa irin Habab ba,shi da ya shiga aikin Soja ba tare da kowa ya sani ba ,sai dai aka nemeshi aka rasa ,gashi ya fara da na wahala lecrout ,da ya kammala ne mahaifin shi ya nema masa na sama babba". Wanda a yanzu yake matsayin militry police".  Su ba' yarda masu faɗa da Soja ɗaya ba ,sai idan sojoji sun kai goma zuwa sama". Don idon sukace zasu yi faɗa da soja ko su bashi horo zasu kashe shi har lahira". Niko Mmn Teddy nace " lallai Zainabu ta ɗebo ruwa ,ko ita da wani horo za'a fara mata?🤔😹 .


Ji yayi Sobreen ta rungume shi tana manna kanta gyefen fuskar sa tana bin drwing ɗin da yakeyi da kallo". I luv You Habab". Bai bata amsa ba sai mgna a hankali da yayi yana cewa " tncuuu". Don a halin da yake ciki baya son damu ko bare mgn". 


Idon ta ne ya sauka akan zanen Fuskar Zainabu da ya zanata hak kaman yana ganin ta tsaye gaban shi,a zuciyar shi yana faɗin zan maki tarbiya zan maki iziyar sai kin nadama a rayuwar ki ...ware idanun ta Sobreen tayi tana kallon fuskar Zainabu ,blck beuty ce ,akasain ita da ta kasance fara ƙarrr. Bata da wani kyau sai dai akwai Sanyayyar kuma ɓoyayyar kyau a tare da ita . Bata da dogon hanci ,nata hancin gajerene yana da ɗan faɗi da ya saje da  fuskar nata ,tana da kumatu sai ɗan ƙaramin baki don baka tunanin cokali zai iya shiga ba,bata da mnyn idanu ƴan dai dai matsakaita. Tana da cikar gashin gira da ido ,wanda yaƙara ƙanƙanta mata idanun nata amaimakon suyo waje". Wacce wannan?". Tayi mgnn tana nufowa gaban shi da tambayar shi". Wani huci ya furzar yana faɗin Zainab".  Itace Wacce zaka Aurar? Ni baka Sona itace kk so Habab tun da har zanen ta kakeyi?? Sai kuka hawaye ya hau bin ƙumcin ta sharrr³ . Bai bata amsa ba ya juya yana nufan tsakiyar falon. Da sauri tayo gaban shi tana ƙara buɗe murya tana cewa " Pls Habab ka Soni nima". Shiiiii....na faɗa maki babu Soyayya a lissafi n rayuwata ,dake da ita duka bana son ku a zuciyata ,ko wanne da dalilin auren ta da xanyi ,zan Aure ki kuma itama xan Aure ta. Bana Son kowa ,mutum ɗaya naso A rayuwata Itace " Mom". Ita naso na yarda da ita ,na buɗawa sirri na tasan damuwa ta ,daga kuma kanta na daina Son kowa ,itama n daina Son ta da son kasancewa da ita a rayuwa ta. Hawayen fuskar ta Sobreen ta goge a zuciyar ta tace " bai dame Ni ba,ka tsani kowa nidai ka Soni". Rungume shi tayi tana kissing ɗin lips ɗin shi haɗi da murmushi tana cewa " Habab zaka Aure Ni?". Yeah". Ya bata amsa a taƙaice. Juyawa tayi tana manna bayan ta da ƙirjin shi tana ɗaura hannun sa saman ƙirjin ta tana matsewa haɗi da rungume shi tsam. Wani irin numfashi yaja yana saukewa sakamakon jin ɗumin breast ɗin ta a hannun shi. A hankali yafara da taffan sa yana shafa su kamin ya juyo da ita tana fuskar tashi....bakin su suka haɗe wuri ɗaya suna kissing kaman zasu cinye kansu. Hannun shi na cikin rigar ta yana wasa da nonon ta ,gasunan fa ruguxa² . Dama haka yake so". 


******


Abun da ya faru a gidan malam Auwalu abun tamkar almara". Don Alh Iblo ne yazo neman Aurar nawa Ɗan nasa Habab Auren Zainabu,shida ƙanin su biyu. Nan Abba yasa akayi kirar Baba Musa ,anan kuma suke sanar masu da Aƙidar gidan su Zainabu ,ashe indai anzo neman aure ,aanan take ake tara mutane indai Angon a shirye yake a ɗaura aure....wanda aiko hakan ya faru nan take aka biya komai na aure. Aka tara mutanen unguwa aka shaida auren Zainabu da Habab,wacce take can tana tsula iskancin ta sam bata sani ba. Wannan ba sabon abu ne ba  don layin kowa yasan dama haka ake auren gidan Mlm Auwalu. Wannan yasa kowa ke sam Barka , wasu na farin ciki da Tafiyar da Zainabu xatayi mu tane ma saji saƙattt.


Jin hakan da sanarwar da Alh Iblo yayi na auren Habab da Zainabu yasa Hjy Luba tada ƙura akan itama a ranan sai an ɗaura na Sobreen ,wanda ba'a ɗaura ba sai a washe gari ,ana ɗaura wa aka tsaida tarewa da shagalin biki bayan sati biyu masu zuwa inshaallh".


Wannan ya ƙwantar da hankalin Sobreen ,Abba ne yace " Bai yarda Habab ya tare a gidan sa ba... Anan Estate ɗin gidan nasu ya ware part ɗin da zasu zauna da matan nashi ". Wanda hakan yayi mawa Hjy Luba daɗi ,tana tunanin izayar da hantarar da zasu yi nawa Zainabu wanda da ƙafarta zata bar gidan". 


*****


Gidan Mlm Auwalu ko ba wanda ya samu Zainabu da mgnn har tsawon sati ɗaya gashi ko a gari bataji wani magana ba, sai dai idon ta bugu ƴaƴan mutane sai iyayen suce " Saura kwana nawa ne ?? Sam bata fahimci komai ba. Yau safiyar Laraba ita dai taga yayyun nata sun cika gida da ƴan uwa na nesa da suka fara zuwa ,ashe wai saura kwana uku tarewan ta kuma ayau xa'a kawo lefe". Ayau ne kuma malam Auwalu da Umma suka yanke shawar yi mawa Zainabu mgnn auren da akayi mata". 


Tafe take a hanya ta dawo ɗebo mawa umma ruwan fanfo da aka kawo a maƙota. Asabe ta gani ,wacce tana ganin ta ta kauda kai gyefe". Asabe na ykk??. Tayi magana mgnn cike da mance wai sun yi wani abu tsakanin su. Kuma dama haka take ƙaidan ta kowa zata kira sai tace " wane na ko wacce na , haka Zainabu n take. Ai dai mun kusa hutawa sau ra kwana uku ki tafi kibar mana unguwan mu....aje ruwar hannun ta Zainabu tayi kamin ta kama kwankwaso tace " in je ina ?? Ai nan da kika ganni indai Ummana na nan unguwar to babu mai bardani ko aure bazanyi ba saboda Nafison zama da Umma na. Hum'uhm taɓ di aure na nawa? Dama baki sani ba? To ai an ɗaura auren ki da wani babba...kuma sau ra kwana uku tarewa. Bala'i Asabe idan ƙarya kika mun wallahi dukan gaaba da xan maki bazan tsaya yi maki cincin ba ,hancin ki ko idon ki ko haƙorin ki xan cire. Wallahi da gaske . Ai aje botikin Umma tayi da ruwan tana nufan gidan da gudu". Dai dai su Adda Raliya suna isa tsakar gidan. Tabarma aka shimfiɗa masu ,nan aka hau shigo da akwatina saiti uku.... Umma!! Ummaa!!! Zainabu ta shigo tana kwaɗa kirar sunan Umma. Da sauri Nadiya ta kamata tana ɗakin Hansai da ita. Ganin akwati yasa Zainabu gasgata maganan Asabe. Aiko nan ta hau ihu ,tana faɗin an yau dareta an cuceta. Wallahi wanda ya Aureta sai yayi nadama. A ranan da aka kaita zai sako ta. Rarrashin ta Nadiya ta ɗingi yi tana cewa a zuciyar ta ai dai dai ke ne". Soja ne zaki mawa iskanci ya ƙyaleki?". Su Hansai da sauran mutanen gida ne aka shigo suna ta Rarrashin Zainabu ,kana daga bisani Baba Musa yazo yayi nasa . Lamfa tamasu a Cewan ta ta haƙura ta yarda ,amma a zuciyarta tana kisimawa da cewa a daren ranan da aka kaita zai dawo masu da ita da saki uku". 


Sosai akayi masu Adda Raliya tarbar mai kyau ,anan kuma suke shaidawa ango zai zo ganin Zainabu yaji koda abun da take buƙata anjima. A haka suka bar gidan ,itako Zainabu ta saki duk ta ƙosa ango yazo ta tijara shi. Bayan mgriba ne aka shaida mata Zuwan ango. Yana zauren gidan don yy prking moton shi acan farkon layi ,don ba hanyar shigowan ta. Anan ne su Nadiya suka sa mata kaya sabo ,harda wani fesheta da turare. Humm ita dai murmushi kawai take tana tunn ta yanda zata fara. 



A zauren gidan su ta ga Saif ,don shi yazo sam Habab yace ba inda zai zo, shi kawai jira yake akawota ya fara aikin sa. Kamin tajira jin mai Saif zaice kawai burin ta ta tijara Angon ,a tunanin ta shine Angon nata ,nan ba ko gaisuwa ta faɗa shi da faɗa ta ci masa mutunci tafi minti arba'in tana bala'i ko tsayawa bata yi ,shidai saif baki ya saki yana mmkin masifa irin na Zainabu .tana dira aya ne ta juya tana yin cikin gida cewa yake " ki tsaya kiji ki saurare Ni ,amma ina tayi ciki abunta tana cewa a zuciyar ta ai na isar da abun da nakeso ,idan kuma ka aure Ni can maka kai ka sani ko me ya biyo baya".


_Kar ku manta da daga wannan page ɗin free page ya ƙare ku biya kuɗin ku Kuji yanda badaƙalar zata kaya tsakanin Zainabu da Habab😹_


******

A yau asabar rana ce da kowani ɓangaren ke cikin farin ciki kasantuwar yau ce ranan yinin biki da tarewa....hohoho Zo kuga Sobreen tayi mugun kyau kaman ka ɗauke ka gudu. Bakin ta kuwa yaƙi rufuwa ,duk da Habab yace ba wani events da xaiyi ,amma su sai da sukayi nasu. Ango yasha kyau ƙwarai ,fuskar sa sai fitar da Annuri yake na farin cikin zai fara izayar shi daga yau . Ɓangaren Zainabu kuwa anyi ta godo da ita tayi wanka ta shirya firr taƙi har sai lokacin da Aka zo Za'a tafi da amarya ne sannan Yaya Nadiya tayi mata don dole ta samu tayi wanka ,sam ba ƙwalliya a Fuskarta ,wanda wani dandatsatstsen lace maroon tasa na cikin akwatin ta....Mayafin babba ne aka ɗaura mata'.  Sosai akayi mata nasiha da faɗan akan ta natsu aure ba wasa bane ba. Idon ta ƙarr ba digon hawaye ,don da taga umma na sharar ƙwallar rabuwar su murmushi tayi a zuciyar ta tana cewa" umma ki bar kuka goben nan zaki ga na dawo". 


Komai na Sobreen da Zainabu iri ɗaya akayi ,don Abba yace bai buƙatar komai na iyaye shima uba ne a gare su ,shi zai masu komai. Part ɗaya suke ,sai dai kowa da falon ta bedroom da komai da komai. Tun da su Nadiya suka kai ma Hjy Luba Zainabu take yaɓa masu baƙar mgn ,wanda anan jikin su yy sanyi . Koda suka koma bangaren Zainabu nasiha suka ƙara mata ,kamin ace su fito a maida su gidajen su. 


Sobreen taso ta shigo taga Zainabu amma kuma sai ƴan uwa ta da ƙawayen ta suka hanata ,suna ce mata ta rabu da ita ba ayau ba. 


Tun Zainabu na ganin ƙarfe 8:30pm nan taga tara shiru ba ango har goma da rabi , wannan yasa miƙewa tana ficewa zuwa falon ta don yunwa takeji ,fridge ta nufa tana buɗe wa ba tsoro ,nan taga lemu kala² wani dariya tayi na shakiyanci n ta ,tana ɗaukan roba biyu haɗi d rufo fridge ɗin tana juyowa don jin motsin shigowar shi... murmushi tayi a sarari ta furta yanxu za'a fara wasan". 


Kalla n ta Habab yayi yana tuno da marin da ta sharara masa , wanda a yanxu sanye take cikin ƙananun kaya tuni ya cire na angoncin....shi kaɗai ya shigo don yace mawa su Saif baya buƙatar kowa yy rakon sa". Wani irin farr da ido Zainabu tayi na tsiya don ta ɗauka Saif ne ƙanwar lasar da ta tijara ya kasa ce mata uhm'bare uhm'uhm". 


Ware idanun ta tayi tana sauke su akan na Haban da idanun shi ke akan ta ,fuska murtike tamkar mala'ikan zare rai. Wani irin Addu'a taja wanda nikaina bansan me take faɗi ba. Sakin lemun roban tayi a ƙasa tana faɗin na shiga uku na ,Don Allah aljan ka taimake Ni kabar Ni ,yau nake amarya mu kwana da miji na lafiya...kabar nayi zaman Aure...kallon ta yayi yana tunanin anya wannan tana da hankali ba mahaukaciya bane? Zama yayi yana ƙara murtike fuska ,yana zama akan 2 str.  Waye mijin naki Ni Habab? Kar ki ƙara tunanin zama mata a gareni ,na  Aureki ne don na azabtar dake , a haka zaki zauna har muddan Rai". La ilah haila'lhu kai su Abba suka ɗauramun ,dama kaine mijin nawa??? Shknn rayuwata tazo ƙarshe Ni Zainabu, a rasa wanda xa'a ɗauramun sai mai idon yahudawa". Miƙewa yayi yana jin wani ɗacin mgn nata a zuciyar shi . Jah baya ta hauyi tana rintse idanun sa sai hawaye sharrrr³ don Allah ka rufe idon ka wallahi tsoron su nakeyi , don Allah bana son ganin su wayyoooo Ummana!!!!. Tayi maganan tana haɗuwa da bangon falon. Keee!! Da me ma zan fara maki?? Fara mun tsallan ƙwaɗo a haka ki shiga har bedroom ki dawo". Buɗe idanun ta Zainabu tayi ta mance waye lokaci ɗaya ,tana faɗin eiyeee" taɓ ɗijam Ni Zainabu ne xanyi tsallan kwaɗo. Ta ƙare maganan ba tare da ta san ya iso gaban ta ba. Jikin su na gab da haduwa dana juna...don  ɗayan su na jiyo numfashin ɗan uwan shi. Manyan idanun shi ya ware akan ta ,wanda nan taga blue ash ɗin sun ƙara turuwa. Wani irin ƙara ta saki da ƙarfi tana faɗin don Allah ka matsa tsoro nakeji wayyoooo sai kawai tayi ƙasa luuuuuu idon ta na rufewaaaa!


*Free page ya ƙare ,ƙi biya kudin ki na antaya ki a Paid grp.....*




_Share to another grps pls_



*Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne normal group ₦300 Vip group₦500 special payment₦1000 zaki iya Turo da katin mtn ta wannan number 08081202932 ko ki tura ta wannan account ɗin 6037312299 mohammed aisha keystone bank...ƴan niger kuma naku Normal payment 500f... VIP pymnt 750f.... special payment 1250f*





*Mmn teddyn ku ce mai dubu na masoya*

[6/14, 16:37] my number: *Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne normal group ₦300 Vip group₦500 special payment₦1000 zaki iya Turo da katin mtn ta wannan number 08081202932 ko ki tura ta wannan account ɗin 6037312299 mohammed aisha keystone bank...ƴan niger kuma naku Normal payment 500f... VIP pymnt 750f.... special payment 1250f*


*Ina mata masu saurin gajiyawa yayin saduwar Aure? Ɗaya cikin ku...ko ke  ko mijin ki ɗaya baya gamsar da ɗaya". Akwai ingantaccen magani dana zo maku dashi ƴan uwa na matan Aure , kiyi ƙoƙarin   sayen shi, ingantaccen kuma cikin kuɗi mai rahusa, parcket ɗin shi gaba ɗaya 2500 , kiyi aiki dashi kisha mmk sai kin gdy wallh...  masu buƙata zaku iya mun mgn ta wannan number 08081202932*


_Siyan na gari...💃💃💃_

_Ina kuke ƴan uwa na mataa uwar gida da amarya,shin kunsan nesa tazo kusa kuwa?? Akwai ingattatun mayuka Suplement nasha na gyaran jiki da yasa jikin ki tayi kyau matuƙa ,duk inda kika shimfuɗa hannu ko ƙafarki sai an kalla an ƙara duba, ai zaton kina shafa wani irin tsadaddan mayuka ne na ƙarshen misali, nan ko sirrin na daga wannan tablets ɗin , yawancin banyan masu kuɗi dashi suke amfani ,don haka kar ki sake ayi baki, akwai kuma Suplement da zai ɓatar maki da dukkan wani tabo da ya shafi fatar ki...maganin nono da zai saka su suyi tuwo , idan baki da nono ne su ciko suyi tantsam² ,idan kuma sun kwantane jijiyoyin sun saki ,akwai Suplement da zan baki ,kisha kiga yanda zasu dawo tamkar ta budurwa ,su tsaya carr jijiyoyin da suka sauka su janye su haɗe da ƙirjin ki suyi wani cir su tsaya ƙyam...akwai kuma sabulai na gyaran jiki tare da ɓatar da dukkan wani tabo dan gane da esfi pimples da dai sauran su....duka ku tuntuɓi wannan numbern domin ƙarin bayani 09061466409_


*Babban sirrin qamshi kisamu hadadden gaske Wanda y Sami qwararriyr me sarrafashi daga very expressive product like arabian,rasasee ajmal,and alharamaiin.masu asalin kyau d inganci er'uwa karkiyi sake d attitude naki qamshi shine ke bayyana ke wacece ko kinyi ado ko bakiyiba. Mummies kujini dakyau the beauty of turare is speak to ur hearts and hoply to someone else...namiji na iya manta komi amma Banda special qamshin ki daya Saba jii na yauda gobe farkon matakin Jan hankalin miji gareki shine y shaki qamshin daddadan turarenki.🥰💃🏻💯 Akwai wasu sirruka ajikin qamshi turaren da akeyinsa da wasu daga cikin itatuwan bishiyoyi ko saiwar wasu bishiyoyi Wanda ake Kira da (eriqh) wannan itatuwa ba kowa ya iya maintaining dinsu subada abinda ake bukataba da wannan zakuga d yawan masu turaren wuta insunyi turare yake qauri Wanda dazasu dage su sarrafashi yanda y kamata Ina me tabbatr muku ba boka ba malam kinadaga cikin gidanki Zaki siye zuciyr oga walhi kusamu lada hankali kwance💃🏻💃🏻💯 Wanda mu haka shine birinmu insha Allah. To ku marmatso kusa kuji shahararriyar Kuma hamshakiyr mesai da turarukan wuta wato UMSAD INCENSE ta tanadar muku turaruka masu inganci Kama daga jiki,gida,Kaya, turarukan tsuguno, turarukan daake shafawa a gashi batare da sunbawa gashi matsala ba ds.kudai kawai ku tuntube ta 08028827241/09033791049 karku manta UMSAD INCENSE jindadinku shine namu 💯💃🏻💃🏻


_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176  domin karin bayani,  maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka   fara amfani da   maganin zaki ga sauyi,  domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari  2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._


_6_

[6/14, 18:51] my number: *Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne normal group ₦300 Vip group₦500 special payment₦1000 zaki iya Turo da katin mtn ta wannan number 08081202932 ko ki tura ta wannan account ɗin 6037312299 mohammed aisha keystone bank...ƴan niger kuma naku Normal payment 500f... VIP pymnt 750f.... special payment 1250f*


*Ina mata masu saurin gajiyawa yayin saduwar Aure? Ɗaya cikin ku...ko ke  ko mijin ki ɗaya baya gamsar da ɗaya". Akwai ingantaccen magani dana zo maku dashi ƴan uwa na matan Aure , kiyi ƙoƙarin   sayen shi, ingantaccen kuma cikin kuɗi mai rahusa, parcket ɗin shi gaba ɗaya 2500 , kiyi aiki dashi kisha mmk sai kin gdy wallh...  masu buƙata zaku iya mun mgn ta wannan number 08081202932*


_Siyan na gari...💃💃💃_

_Ina kuke ƴan uwa na mataa uwar gida da amarya,shin kunsan nesa tazo kusa kuwa?? Akwai ingattatun mayuka Suplement nasha na gyaran jiki da yasa jikin ki tayi kyau matuƙa ,duk inda kika shimfuɗa hannu ko ƙafarki sai an kalla an ƙara duba, ai zaton kina shafa wani irin tsadaddan mayuka ne na ƙarshen misali, nan ko sirrin na daga wannan tablets ɗin , yawancin banyan masu kuɗi dashi suke amfani ,don haka kar ki sake ayi baki, akwai kuma Suplement da zai ɓatar maki da dukkan wani tabo da ya shafi fatar ki...maganin nono da zai saka su suyi tuwo , idan baki da nono ne su ciko suyi tantsam² ,idan kuma sun kwantane jijiyoyin sun saki ,akwai Suplement da zan baki ,kisha kiga yanda zasu dawo tamkar ta budurwa ,su tsaya carr jijiyoyin da suka sauka su janye su haɗe da ƙirjin ki suyi wani cir su tsaya ƙyam...akwai kuma sabulai na gyaran jiki tare da ɓatar da dukkan wani tabo dan gane da esfi pimples da dai sauran su....duka ku tuntuɓi wannan numbern domin ƙarin bayani 09061466409_


*Babban sirrin qamshi kisamu hadadden gaske Wanda y Sami qwararriyr me sarrafashi daga very expressive product like arabian,rasasee ajmal,and alharamaiin.masu asalin kyau d inganci er'uwa karkiyi sake d attitude naki qamshi shine ke bayyana ke wacece ko kinyi ado ko bakiyiba. Mummies kujini dakyau the beauty of turare is speak to ur hearts and hoply to someone else...namiji na iya manta komi amma Banda special qamshin ki daya Saba jii na yauda gobe farkon matakin Jan hankalin miji gareki shine y shaki qamshin daddadan turarenki.🥰💃🏻💯 Akwai wasu sirruka ajikin qamshi turaren da akeyinsa da wasu daga cikin itatuwan bishiyoyi ko saiwar wasu bishiyoyi Wanda ake Kira da (eriqh) wannan itatuwa ba kowa ya iya maintaining dinsu subada abinda ake bukataba da wannan zakuga d yawan masu turaren wuta insunyi turare yake qauri Wanda dazasu dage su sarrafashi yanda y kamata Ina me tabbatr muku ba boka ba malam kinadaga cikin gidanki Zaki siye zuciyr oga walhi kusamu lada hankali kwance💃🏻💃🏻💯 Wanda mu haka shine birinmu insha Allah. To ku marmatso kusa kuji shahararriyar Kuma hamshakiyr mesai da turarukan wuta wato UMSAD INCENSE ta tanadar muku turaruka masu inganci Kama daga jiki,gida,Kaya, turarukan tsuguno, turarukan daake shafawa a gashi batare da sunbawa gashi matsala ba ds.kudai kawai ku tuntube ta 08028827241/09033791049 karku manta UMSAD INCENSE jindadinku shine namu 💯💃🏻💃🏻


_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176  domin karin bayani,  maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka   fara amfani da   maganin zaki ga sauyi,  domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari  2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._


_6_


"Ƙasa tayi luuuuuu tana   shirin yin ƙasa ,hannun sa Habab yakai cike da zafin nama yana tarota haɗi da rumgumo jikin shi...wayyoo tsoro nakeji!! Wannan furucin na Zainabu ya tuna wanda ya sa shi jin wani irin zafi a zuciyar shi...tamkar wanda idon ta yake a buɗe haka yayi mata, don cike da jin haushi ya ƙwantar da ita a 3str ɗin falon. Jah yayi ya tsaya ,to ma mene zan mata? Tsoro na fah wai takeji?? Lallai wannan yarinyar ƴar rainin hankali ce! Idona da kowacce mace ke sha'awar sa ,Bama ga sauran mutane ba ,ita ayau sai tace tana tsoro?? Ko nine kaɗai me irin idon a doran duniya?? Hummm wani jan numfashi yayi yana ƙwafa a sarari yana furta ai wallahi baki ci banza ba ,yau ina xamu kai safe sai kin yi tsallan ƙwaɗon nan , tanadin dana dingi yi akan ki ayau bazai tashi a banza ba.


Tsayawa yajah yayi don shi ko zaman beyi ba ,kuma yaƙi taɓata ko yayi wani abu don ganin ta farfaɗo ,amma ina yana tsaye don yanda take gudun sa yafi ma masa ciwo a yanzu,so yake ya tabbatar da da gaske tsoro n nasa take ko iskanci ne?. Sobreen kuwa da tun shigowan Habab a idon ta don tana ganin shi ta window ,har ya shiga falon Zainabu ,tsaye tayi a falon nata tana kaiwa da komowa , ihun da Zainabu ta saka ne yasata tunanin shikenan komai ya riga da ya faru". Wani irin kuka itama tasa tana tsugunawa anan wurin ,a sarari tana cewa " Dama na sani ,shiknn Habab baka Sona! Kuka takeyi wanda nan take ta ɗaga wayan ta ,tana lalubar numbern Hjy Luba"........ Fiye da awa biyu tana a sume bata farfaɗo ba ,sai can dare ,a hankali Zainabu ta fara bude idon ta don kanta don har a lokacin Habab na tsare ya juya mata baya , ware idon nata tayi duka tana sauke su bisa kansa , mamaki ne ya kamata , tabbas a yanzu ta fara gasgata Habab mutum ne ,kuma shine mijin ta, to amma wancenn ɗin nan fa?".   Tambayar da take mawa zuciyar ta kenan. “Ke Zainabu nemo mawa kanki mafita kamin wannan mai murɗaɗɗen jikin ya fara ƙulƙulin kubura dake ”. A hankali ta fara sauke ƙafarsa ba tare da ta bari yaji ba ,cikin sanɗa wai ita alah dole zata gudu bedroom ɗin ta don ta lura da key ta bayan ƙofar". Tun da ta sauka da ƙafarta yaji motsinta amma sai yayi mata banza don haushin Zainabu n ne ke ciyo sa gashi ya rasa ta ina zai fara hukun Tata ”. Ɗaga ƙafan ta tayi da sauri tana rugawa da gudu ,wanda cikin zafin nama abunka ga Soja da juyowan shi da kama ta". Wani irin ihu Zainabu ta saki haɗi da salati tana cewa " Shikenan ya tabbata ,wallahi Ni Nasan haƙin Shitu ne ke bibiyata,Allah na sani ,Allah ka yafemun ka rabani da wannan basamuden ƙaton sojan ,Wallahi na shiryu na dai naaa....” yatsar sa biyu yasa yana buge bakin ta wanda yayi nasarar haɗuwa da haƙorin ta da laɓɓanta yana haɗewa haɗi da datsen ciki". Nan take jini yafara fita". Wanda yasa Zainabu saka hannu tana rufe bakin nata tana cigaba da tsiyar hawaye. Cak yanda ya riƙe tan a haka ya nufi da ita bedroom ɗin da take harin shiga, yana isa ya sauketa kasa yana nufar gyefen bakin gadon yana zama. A tsaye Zainabu ta tsaya tana bin sa da kallo. Oya" yi tsallan ƙwaɗon dana saki”. Cuno bakin tayi gaba da har ya tasa kamin tace " Ni bazanyi ba ,don ko a makaranta babu malamin da ya taɓa sani tsallan ƙwaɗo bare kuma kai".  Shiru yayi dai yana tunanin idan ya tashi irin horon azaban da zai ba Zainabu. Tsawon minti biyu yana a haka itama kuma bata motsa ba. A ƙufule ya tashi don ya lura Zainabu bata da kunya sam ,sai yayi mata zafi zafi". Ganin haka yasata saurin jah baya tana faɗin zan fa yi ne?". Yi ina gani". Yayi maganan yana komawa yana jingida da bango". A hankali cike da kuka Zainabu ta fara tsallan ƙwaɗon takai ta dawo...kamin mintuna biyar tuni ta fice hayyacin ta, a zuciyar ta cewa take " wai shin Umma sun kawoni gidan Aure ne ko gidan Azaba?.

Wani gumi ke karyo mata duk da sanyin AC dake wurin amma ita ina ,kuka take tana faɗin don Allah kayi haƙuri kaji bawan Allah". Yanda take ta faɗin bawan Allah yasa shi cewa " Ke dama inni ba bawan Allah bane bawan ki ne,idan kika ƙara kirana da wannan sunan sai kin kwana a haka ,kar ki kirani da Habab kinji?".  Yayi maganan yana karkaɗa kai ". Au yi haƙuri Hababu Don Allah ka yi haƙuri". Nine Hababu ke wai ina wasa dake ne?? Ni kike ɓatawa suna??. Kama baki Zainabu tayi tana cewa " Yi haƙuri don Allah". Tayi maganan tana jan hanci haɗi da cigaba da yin tsallan ƙwaɗon Allah ya isa ban yafe ba, tayi mgnn ƙasa ³". 



Cigaba da Allah ya isan ta take sai ta zo dab dashi sannan tace " Allah ya isa", ke mai kike cewa ??". Saurin juyowa tayi tana dakatawa da cewa " Wallahi ban ce fa komai ba Hababu...Au yi haƙuriii Hababuuuu ƙara nanata sunan tayi wanda yasata saurin riƙe baki tana faɗin " Au Soja...yi haƙuri kaji Soja na". Tayi maganan ƙwallah na sauko mata ,tana cewa a zuciyar ta koma meye su Umma da Abba suka kashe Ni saboda basa sona sai su Aura mun wannan mutumin?" , Idan gidan sune suka gaji da ganina a ciki sai su mun mgn na koma koda ƙauye ne can da zama". Amma Ni Nasan wannan mutumin auren fansa yayi don ya rama abun da nayi masa ba wani abu ba". Amma koma meye da Allah Nasan idan kowa bai soma Allah shi yana Sona ,Nasan Ni Zainabu baiwar Allah ce". Duk maganan take a cikin zuciyarta ,wanda tsinkayar Muryar sa tayi yana cewa " Ke jeki kwanta". Hummm wani numfasawa tayi ai bata tsaya kallon shi ba da gudu tayi kan gadon tana hayewa haɗi da hamdala". Da ido ya bita da kallo cike da mmkin anya yarinyar tana da sukuni kuwa?... Ke !! Taji yakira ta cikin dakakkiyar Muryar sa , saurin amsawa tayi da cewa " Na'am". Kar kiyi zaton wai zaki huta ne don kin Auri Habab , Wahala ce ke tunkaro ki ,don na Aureki ne badon komai ba sai don na tsaneki". Na Aure ki ne Don na Azabtar dake ,na wahalar dake ki gwammaciiii hummmm cije laɓɓan shi yayi yana juyawa cike da miskilanci yace " kiyi bacci na yau ,gobe zaki fara fuskantar izayan dana tanadar maki. Yana ƙarke maganan ya fice daga bedroom ɗin ,wanda kai tsaye falon Sobreen ya nufa don yasan in za'a kwana bazata yi bacci ba indai bata ganshi ba". 



Hummm wani irin numfashi Zainabu taja tana gyara zaman ta a tsakiyar gadon haɗi da miƙar da ƙafafun ta da sukayi mata tsami". Ni nafi ƙarfin masifan ka Soja". Wallahi kai ne zance zaka yi nadaman Aure ne,Allah yakai mu gobe na ƙare maka kallo da idon naka da nake tsoro na ganka da ranan Allah , daga nan duk wani tsoro ya kau". Anan ne zaka san wacece Zainabu , xakayi nadama mai yawa Sojana". Ƙwafa tayi tana kai hannun ta haɗi da matsa gwiwowin ta a sarari ta furta" Allah ya isa mugu kawai". Filo ta ɗauka tana kwanciya ta gicciye a makeken gadon nata , Allah sarki Umma na ,ina fa jin anya tun da kike a rayuwar ki kin taɓa kwanciya a irin wannan gado kuwa?? Humm ai gashi Zainabun ki  ta ƙwanta ,Ni Ko wannan ma ladan sani tsallan ƙwaɗon da yayi ,amma kuma wallahi wannan shine na farko kuma na ƙarshe , daga wannan dare wane shi ai bai isa ba". A haka Zainabu tana zuban ta ita kaɗai bacci yayi gaba da ita ,ta tafi da tunanin irin rashin mutuncin da xatayi mawa Habab a gobe". 


*****


Kukan me kike yi ne Sobreen??". Yayi maganan yana Rungume da ita , don sai da yafara azabtar da Zainabu yaji natsuwa a zuciyar shi". Wasu hawayen ne suka gangaro mata tana ƙara shige masa jiki kamin cike da Muryar shagwaɓa tace " Kai ne ka shigo gidan nan ,bayan nan yaka mata ka shigo sai ka nufi wurin wancenn yarinyar?". Hummm Sobreen Idan ina tare dake ki daina mun maganan kowa  bana so ,bagashi nazo kema wurin ki ba". To ai wurin ta kafara zuwa ,nidai kawai ka faɗa mun dani da ita wa kafi So?".   Ita ce na fara Aura kamin ke, kinga dole wurin ta xana fara zuwa ". Shiru tayi tana jin wani irin ɗaci a zuciyar ta , hannun taji yakai yana jan ta da wasannin dake mantar da ita dukkanin damuwar ta ,taji tafi kowa dace da masoyi kuma miji ". Dariya tasa tana ƙara shigewa jikin shi tana ƙanƙane shi".

Niko Mmn teddy ganin yanda Sobreen ke shige masa nace ikon Allah bako kunyar nan irin ta amare?". Kissing ɗin kumatun ta yayi nan tasa dariya tana riƙe hannun shi haɗi da rungume su a ƙirjin ta ,tana ɗaura su bisa Dukiyar fulanin ta ,don tasan su yafi ɗaga masa hankali , lokaci ɗaya ya birkice yafara nema ogent". Hakan ko ya faru tuni yafara shafasu yaana mai shaƙar ƙamshin jikin ta don tasha gyarar ƴan mai duguri ta haɗu ko ina na jikin ta ƙamshi yake fitarwa". Saurin miƙewa yayi yana rabata da jikin shi , kissing ɗin goshin ta yayi data ɗago ido tana kallon shi cike da mmki". Gud night Sobreen , bacci mai daɗi". Habab ban gane ba?". Me kake nufi?? . Kallon ta yayi don yasan Jarabar Sobreen tasha tsimi ta amare, sam ƙila ta manta da ba'a ɗakin ta zai kwana ba. Kallon ta yayi yana gyara tsayuwar sa kamin yace " Kin san ba Anan zan kwana ba". Ai bai ƙarike ba ta daka tsalle ta miƙe tana cewa " ina ai wallahi baxan yarda ba,kamin muyi aure ina fama da sha'awar ka ,yanxu kuma munyi shima ban huta ba,wai sharing xamu rinƙa yi da wata?" Ina Ni baxan yarda yau baxan iya kwana Ni kaɗai ba".  Tayi maganan tana runƙunƙume shi da jikin ta ba ko kunya". Hannun shi yasa yana Rungume ta tsawon mintuna biyu suna a haka yana shafa bayan ta alamun rarrashi , ya isa Sobreen ba'a ɗakin ta fa xan kwana ba ,kiyi haƙuri gobe da asuba ina nan". Ɗago da idon ta tayi tana masa kallon da gaske" . Kamin tace kayi alƙawari?". Ɗaga mata kai yayi alamun eh yana kissing ɗin saman goshin ta ,kamin tace dashi Gud night". A haka ya baro bedroom ɗin ta yana nufo falon Zainabu haɗi da ƙwanciya ". 

******


Tun safe Zainabu tafarka tana miƙewa da kayan jikin ta ko nauyin su bata ji dashi tayi bacci , kama kwankwaso tayi tana cewa " To daga yau za'a faraaaa!!



*Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne , normal group₦300...Vip group₦500...special ₦1000...zaki iya Turo da katin mtn ko ki tura ta wannan account ɗin 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank*



*Mmn teddy🧸*

[6/15, 07:02] my number: *Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne normal group ₦300 Vip group₦500 special payment₦1000 zaki iya Turo da katin mtn ta wannan number 08081202932 ko ki tura ta wannan account ɗin 6037312299 mohammed aisha keystone bank...ƴan niger kuma naku Normal payment 500f... VIP pymnt 750f.... special payment 1250f*


*Ina mata masu saurin gajiyawa yayin saduwar Aure? Ɗaya cikin ku...ko ke  ko mijin ki ɗaya baya gamsar da ɗaya". Akwai ingantaccen magani dana zo maku dashi ƴan uwa na matan Aure , kiyi ƙoƙarin   sayen shi, ingantaccen kuma cikin kuɗi mai rahusa, parcket ɗin shi gaba ɗaya 2500 , kiyi aiki dashi kisha mmk sai kin gdy wallh...  masu buƙata zaku iya mun mgn ta wannan number 08081202932*


_Siyan na gari...💃💃💃_

_Ina kuke ƴan uwa na mataa uwar gida da amarya,shin kunsan nesa tazo kusa kuwa?? Akwai ingattatun mayuka Suplement nasha na gyaran jiki da yasa jikin ki tayi kyau matuƙa ,duk inda kika shimfuɗa hannu ko ƙafarki sai an kalla an ƙara duba, ai zaton kina shafa wani irin tsadaddan mayuka ne na ƙarshen misali, nan ko sirrin na daga wannan tablets ɗin , yawancin banyan masu kuɗi dashi suke amfani ,don haka kar ki sake ayi baki, akwai kuma Suplement da zai ɓatar maki da dukkan wani tabo da ya shafi fatar ki...maganin nono da zai saka su suyi tuwo , idan baki da nono ne su ciko suyi tantsam² ,idan kuma sun kwantane jijiyoyin sun saki ,akwai Suplement da zan baki ,kisha kiga yanda zasu dawo tamkar ta budurwa ,su tsaya carr jijiyoyin da suka sauka su janye su haɗe da ƙirjin ki suyi wani cir su tsaya ƙyam...akwai kuma sabulai na gyaran jiki tare da ɓatar da dukkan wani tabo dan gane da esfi pimples da dai sauran su....duka ku tuntuɓi wannan numbern domin ƙarin bayani 09061466409_


*Babban sirrin qamshi kisamu hadadden gaske Wanda y Sami qwararriyr me sarrafashi daga very expressive product like arabian,rasasee ajmal,and alharamaiin.masu asalin kyau d inganci er'uwa karkiyi sake d attitude naki qamshi shine ke bayyana ke wacece ko kinyi ado ko bakiyiba. Mummies kujini dakyau the beauty of turare is speak to ur hearts and hoply to someone else...namiji na iya manta komi amma Banda special qamshin ki daya Saba jii na yauda gobe farkon matakin Jan hankalin miji gareki shine y shaki qamshin daddadan turarenki.🥰💃🏻💯 Akwai wasu sirruka ajikin qamshi turaren da akeyinsa da wasu daga cikin itatuwan bishiyoyi ko saiwar wasu bishiyoyi Wanda ake Kira da (eriqh) wannan itatuwa ba kowa ya iya maintaining dinsu subada abinda ake bukataba da wannan zakuga d yawan masu turaren wuta insunyi turare yake qauri Wanda dazasu dage su sarrafashi yanda y kamata Ina me tabbatr muku ba boka ba malam kinadaga cikin gidanki Zaki siye zuciyr oga walhi kusamu lada hankali kwance💃🏻💃🏻💯 Wanda mu haka shine birinmu insha Allah. To ku marmatso kusa kuji shahararriyar Kuma hamshakiyr mesai da turarukan wuta wato UMSAD INCENSE ta tanadar muku turaruka masu inganci Kama daga jiki,gida,Kaya, turarukan tsuguno, turarukan daake shafawa a gashi batare da sunbawa gashi matsala ba ds.kudai kawai ku tuntube ta 08028827241/09033791049 karku manta UMSAD INCENSE jindadinku shine namu 💯💃🏻💃🏻


_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176  domin karin bayani,  maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka   fara amfani da   maganin zaki ga sauyi,  domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari  2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._


_7_







*Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne , normal group₦300...Vip group₦500...special ₦1000...zaki iya Turo da katin mtn ko ki tura ta wannan account ɗin 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank*



*Mmn teddy*

[6/15, 07:03] my number: *Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne normal group ₦300 Vip group₦500 special payment₦1000 zaki iya Turo da katin mtn ta wannan number 08081202932 ko ki tura ta wannan account ɗin 6037312299 mohammed aisha keystone bank...ƴan niger kuma naku Normal payment 500f... VIP pymnt 750f.... special payment 1250f*


*Ina mata masu saurin gajiyawa yayin saduwar Aure? Ɗaya cikin ku...ko ke  ko mijin ki ɗaya baya gamsar da ɗaya". Akwai ingantaccen magani dana zo maku dashi ƴan uwa na matan Aure , kiyi ƙoƙarin   sayen shi, ingantaccen kuma cikin kuɗi mai rahusa, parcket ɗin shi gaba ɗaya 2500 , kiyi aiki dashi kisha mmk sai kin gdy wallh...  masu buƙata zaku iya mun mgn ta wannan number 08081202932*


_Siyan na gari...💃💃💃_

_Ina kuke ƴan uwa na mataa uwar gida da amarya,shin kunsan nesa tazo kusa kuwa?? Akwai ingattatun mayuka Suplement nasha na gyaran jiki da yasa jikin ki tayi kyau matuƙa ,duk inda kika shimfuɗa hannu ko ƙafarki sai an kalla an ƙara duba, ai zaton kina shafa wani irin tsadaddan mayuka ne na ƙarshen misali, nan ko sirrin na daga wannan tablets ɗin , yawancin banyan masu kuɗi dashi suke amfani ,don haka kar ki sake ayi baki, akwai kuma Suplement da zai ɓatar maki da dukkan wani tabo da ya shafi fatar ki...maganin nono da zai saka su suyi tuwo , idan baki da nono ne su ciko suyi tantsam² ,idan kuma sun kwantane jijiyoyin sun saki ,akwai Suplement da zan baki ,kisha kiga yanda zasu dawo tamkar ta budurwa ,su tsaya carr jijiyoyin da suka sauka su janye su haɗe da ƙirjin ki suyi wani cir su tsaya ƙyam...akwai kuma sabulai na gyaran jiki tare da ɓatar da dukkan wani tabo dan gane da esfi pimples da dai sauran su....duka ku tuntuɓi wannan numbern domin ƙarin bayani 09061466409_


*Babban sirrin qamshi kisamu hadadden gaske Wanda y Sami qwararriyr me sarrafashi daga very expressive product like arabian,rasasee ajmal,and alharamaiin.masu asalin kyau d inganci er'uwa karkiyi sake d attitude naki qamshi shine ke bayyana ke wacece ko kinyi ado ko bakiyiba. Mummies kujini dakyau the beauty of turare is speak to ur hearts and hoply to someone else...namiji na iya manta komi amma Banda special qamshin ki daya Saba jii na yauda gobe farkon matakin Jan hankalin miji gareki shine y shaki qamshin daddadan turarenki.🥰💃🏻💯 Akwai wasu sirruka ajikin qamshi turaren da akeyinsa da wasu daga cikin itatuwan bishiyoyi ko saiwar wasu bishiyoyi Wanda ake Kira da (eriqh) wannan itatuwa ba kowa ya iya maintaining dinsu subada abinda ake bukataba da wannan zakuga d yawan masu turaren wuta insunyi turare yake qauri Wanda dazasu dage su sarrafashi yanda y kamata Ina me tabbatr muku ba boka ba malam kinadaga cikin gidanki Zaki siye zuciyr oga walhi kusamu lada hankali kwance💃🏻💃🏻💯 Wanda mu haka shine birinmu insha Allah. To ku marmatso kusa kuji shahararriyar Kuma hamshakiyr mesai da turarukan wuta wato UMSAD INCENSE ta tanadar muku turaruka masu inganci Kama daga jiki,gida,Kaya, turarukan tsuguno, turarukan daake shafawa a gashi batare da sunbawa gashi matsala ba ds.kudai kawai ku tuntube ta 08028827241/09033791049 karku manta UMSAD INCENSE jindadinku shine namu 💯💃🏻💃🏻


_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176  domin karin bayani,  maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka   fara amfani da   maganin zaki ga sauyi,  domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari  2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._


_7_


"Daga yau za'a fara mene? Ta tsinkayi muryar shi yana katse ta". Cuno baki tayi tana tana jah baya kamin tace " Komai". Komai ya nanata a ƙwaƙwalwar shi ,kinyi sallah?". Banyi ina ne banɗaki?". Ta katse shi tana tambayar sa kan ta tsaye". Ɗauke kansa yayi yana cewa " Ai ban zama bawanki ba , ki bincika ". Yana faɗin mata haka ya juya yana ficewa daga Bedroom ɗin". Hahahhh ta wani kwashe da dariya , bawa na kuwa ka zama ,nice dai ba baiwar ka ba". Gashi ka bani makwancin da ban taɓa mafarkin ƙwanciya a irin wannan gado ba ,idon ma aka ture batun ɗaki da gida". Juyawa tayi tana ware² ta buɗe can labule ta buɗe nan ,amma bata ga banɗaki ba ,ficewa tayi falo a zuciyar ta tana cewa " ƙila shima banɗakin ba'a ɗaki yayi ba irin yanda naga masu kuɗi nayi ,humm zuciyar ta ne ta ba ta amsa da cewa " wannan mutumin ai shi koman sa ta daban ce". Falon nata ta bari tana fita abinda kanta tsaye".  Ma'aikata maza tayi ta cin karo da su ba Mata ,wanda yasata wuce su ,don ita bata kula maza tarbiyyar da Umma ta bata kenan ,ko wani irin sakarcin ta sai dai ta tsaya akan ƴar uwar ta mace , in ta kula harkar na miji to shi ya shiga gonar ta". A tsakanin ɓangaren su dana Hajiya Luba ne ta hango Alhaji Ahmadu zaune a wani rumfar mai kama da jinka ta masu kuɗi , mmki ne ya kamata wannan kuma fa? To ko shine Mahaifin Wannan Sojan wayake? Tayi maganan tana dafe goshin ta haɗi da son tuno da sunan Habab ,don har ga Allah sunan na mata wuyar faɗi ƙwarai".  Ƙarisawa tayi wurin inda take hango Abba ,hankalin ta kwance". Shikam dama Abba duk idan ya dawo sallar subahi anan yake zama har sai gari tayi haske ,sannan zai tattara ya koma ɓangaren sa . Sannu Abba". Tayi maganan tana zubewa har ƙasa ,tamkar mutuniyar kirki". 


Ɗago da idon shi yayi da suke cikin medical glss kana yace " Yowa yarinya ,wacece ne?". Yayi maganan da Muryar sa ta girma ". Lahh Abba baka gane Ni ba". Nice fah matar da Habab Ya Aura! Amma ba wanda yake Son ba , Wacce ya aura Don ya rama marin da nayi masa".


Kallon ta Abba yayi cike da mmki ,tamkar ba amarya ba  , shiru yayi a zuciyar shi yana cewa " Tabbas xa'a rina na  yarda da zancen Wannan yarinya , lokaci ɗaya Habab yazo wai zaiyi aure ,yau kokonto na yazama gaskiya". Muryar ta ne ya katse shi tana cewa " Sunana Zainabu , ina kwana Abba!. Dariya yarinyar ta bashi kallon yarinta yayi mata ,da kuma zallar ƙuruciyar da ya gani ta Wauta a tare da ita". To Zainab ce ,sannu Zainaba ,ina Habab ɗin?". Hummm ai Abba ya fita nima bansan ina yayi ba ,wai nace ya nuna mun banɗaki ya tafi ya barni wai inne ma, idan rana ta fito ai zunubi akan sa Abba". A wannan karon dariya yayi kaɗan kana yace" bari na sa a nuna maki, to Abba". Juyawa yayi nan wata mai aiki ta zo wucewa , ba wani mulki tamkar bashi ne mai gidan ba yakira ma'aikaciyar haɗi da cewa " taje ta nuna mawa Zainabu toilet ɗin ta".  Godiya Zainabu ta masa tana bin bayan ƴar aikin a zuciyar ta tana cewa " Kai wannan yana da kirki sosai ba kalon waccen ƙaton ɗan nashi ba". 


Duk abun da ya faru tsakanin ta da Abba akan idon Yayyun Habab Mata , Shema da Safiya". 


Ƙafa sukayi suna ƙosawa da Abba ya tashi su nufi ɓangaren don cima Zainabu mutunci dama da ita suka kwana a zuciyar su. Itako Zainabu mmki ne ya kamata ganin banɗaki a bedroom ɗin da ta fito ,gdy tayi mawa ma'aikaciyar bayan ta nuna mata komai da yanda ake amfani dashi kana ta fice ,tana mmkin wannan wacce irin bagidajiyar ƴar ƙauye Habab ya Aura?".


****


Bayan ta fito banɗaki ne tayi sallah ,tana anan zaune ,yunwa ne yasata miƙewa tana nufar falo". Dai dai su Safiya da Shema'u na shigowa ,wasu kaɓa² da su ,zo ka gani sai juyi suke da ƙyaerrr tun daga shigowar su da yanda suke bin komai da kallon uku saura ,yasa Zainabu basu matsugunin tsiya a zuciyar ta....kallon su tayi nan itama ta kau da kanta gyefe a zuciyar ta tana cewa " Wannan basu san Zainabu ba,ƙila akan su zan fara ,basu san duk ƙiban mace bai ban tsoro ba ,kama ku ku duka xanyi na casa ku ,nayi maku dukan tsiya,tabbas akan ku xan huce haushin tsallar ƙwaɗon da ya sani jiya". Kece gajar yarinyar da Habab ya Aura???. Nice gajaannn?? Eh to nice Dan jabbara'uban ku!!! Kunsan Zainabu kuwa??.................





*Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne , normal group₦300...Vip group₦500...special ₦1000...zaki iya Turo da katin mtn ko ki tura ta wannan account ɗin 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank*



*Mmn teddy*

[6/16, 15:33] my number: *Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne normal group ₦300 Vip group₦500 special payment₦1000 zaki iya Turo da katin mtn ta wannan number 08081202932 ko ki tura ta wannan account ɗin 6037312299 mohammed aisha keystone bank...ƴan niger kuma naku Normal payment 500f... VIP pymnt 750f.... special payment 1250f*


*Ina mata masu saurin gajiyawa yayin saduwar Aure? Ɗaya cikin ku...ko ke  ko mijin ki ɗaya baya gamsar da ɗaya". Akwai ingantaccen magani dana zo maku dashi ƴan uwa na matan Aure , kiyi ƙoƙarin   sayen shi, ingantaccen kuma cikin kuɗi mai rahusa, parcket ɗin shi gaba ɗaya 2500 , kiyi aiki dashi kisha mmk sai kin gdy wallh...  masu buƙata zaku iya mun mgn ta wannan number 08081202932*


_Siyan na gari...💃💃💃_

_Ina kuke ƴan uwa na mataa uwar gida da amarya,shin kunsan nesa tazo kusa kuwa?? Akwai ingattatun mayuka Suplement nasha na gyaran jiki da yasa jikin ki tayi kyau matuƙa ,duk inda kika shimfuɗa hannu ko ƙafarki sai an kalla an ƙara duba, ai zaton kina shafa wani irin tsadaddan mayuka ne na ƙarshen misali, nan ko sirrin na daga wannan tablets ɗin , yawancin banyan masu kuɗi dashi suke amfani ,don haka kar ki sake ayi baki, akwai kuma Suplement da zai ɓatar maki da dukkan wani tabo da ya shafi fatar ki...maganin nono da zai saka su suyi tuwo , idan baki da nono ne su ciko suyi tantsam² ,idan kuma sun kwantane jijiyoyin sun saki ,akwai Suplement da zan baki ,kisha kiga yanda zasu dawo tamkar ta budurwa ,su tsaya carr jijiyoyin da suka sauka su janye su haɗe da ƙirjin ki suyi wani cir su tsaya ƙyam...akwai kuma sabulai na gyaran jiki tare da ɓatar da dukkan wani tabo dan gane da esfi pimples da dai sauran su....duka ku tuntuɓi wannan numbern domin ƙarin bayani 09061466409_


*Babban sirrin qamshi kisamu hadadden gaske Wanda y Sami qwararriyr me sarrafashi daga very expressive product like arabian,rasasee ajmal,and alharamaiin.masu asalin kyau d inganci er'uwa karkiyi sake d attitude naki qamshi shine ke bayyana ke wacece ko kinyi ado ko bakiyiba. Mummies kujini dakyau the beauty of turare is speak to ur hearts and hoply to someone else...namiji na iya manta komi amma Banda special qamshin ki daya Saba jii na yauda gobe farkon matakin Jan hankalin miji gareki shine y shaki qamshin daddadan turarenki.🥰💃🏻💯 Akwai wasu sirruka ajikin qamshi turaren da akeyinsa da wasu daga cikin itatuwan bishiyoyi ko saiwar wasu bishiyoyi Wanda ake Kira da (eriqh) wannan itatuwa ba kowa ya iya maintaining dinsu subada abinda ake bukataba da wannan zakuga d yawan masu turaren wuta insunyi turare yake qauri Wanda dazasu dage su sarrafashi yanda y kamata Ina me tabbatr muku ba boka ba malam kinadaga cikin gidanki Zaki siye zuciyr oga walhi kusamu lada hankali kwance💃🏻💃🏻💯 Wanda mu haka shine birinmu insha Allah. To ku marmatso kusa kuji shahararriyar Kuma hamshakiyr mesai da turarukan wuta wato UMSAD INCENSE ta tanadar muku turaruka masu inganci Kama daga jiki,gida,Kaya, turarukan tsuguno, turarukan daake shafawa a gashi batare da sunbawa gashi matsala ba ds.kudai kawai ku tuntube ta 08028827241/09033791049 karku manta UMSAD INCENSE jindadinku shine namu 💯💃🏻💃🏻


_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176  domin karin bayani,  maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka   fara amfani da   maganin zaki ga sauyi,  domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari  2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._

_8_






*Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne , normal group₦300...Vip group₦500...special ₦1000...zaki iya Turo da katin mtn ko ki tura ta wannan account ɗin 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank*



*Mmn teddy*

[6/16, 15:37] my number: *Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne normal group ₦300 Vip group₦500 special payment₦1000 zaki iya Turo da katin mtn ta wannan number 08081202932 ko ki tura ta wannan account ɗin 6037312299 mohammed aisha keystone bank...ƴan niger kuma naku Normal payment 500f... VIP pymnt 750f.... special payment 1250f*


*Ina mata masu saurin gajiyawa yayin saduwar Aure? Ɗaya cikin ku...ko ke  ko mijin ki ɗaya baya gamsar da ɗaya". Akwai ingantaccen magani dana zo maku dashi ƴan uwa na matan Aure , kiyi ƙoƙarin   sayen shi, ingantaccen kuma cikin kuɗi mai rahusa, parcket ɗin shi gaba ɗaya 2500 , kiyi aiki dashi kisha mmk sai kin gdy wallh...  masu buƙata zaku iya mun mgn ta wannan number 08081202932*


_Siyan na gari...💃💃💃_

_Ina kuke ƴan uwa na mataa uwar gida da amarya,shin kunsan nesa tazo kusa kuwa?? Akwai ingattatun mayuka Suplement nasha na gyaran jiki da yasa jikin ki tayi kyau matuƙa ,duk inda kika shimfuɗa hannu ko ƙafarki sai an kalla an ƙara duba, ai zaton kina shafa wani irin tsadaddan mayuka ne na ƙarshen misali, nan ko sirrin na daga wannan tablets ɗin , yawancin banyan masu kuɗi dashi suke amfani ,don haka kar ki sake ayi baki, akwai kuma Suplement da zai ɓatar maki da dukkan wani tabo da ya shafi fatar ki...maganin nono da zai saka su suyi tuwo , idan baki da nono ne su ciko suyi tantsam² ,idan kuma sun kwantane jijiyoyin sun saki ,akwai Suplement da zan baki ,kisha kiga yanda zasu dawo tamkar ta budurwa ,su tsaya carr jijiyoyin da suka sauka su janye su haɗe da ƙirjin ki suyi wani cir su tsaya ƙyam...akwai kuma sabulai na gyaran jiki tare da ɓatar da dukkan wani tabo dan gane da esfi pimples da dai sauran su....duka ku tuntuɓi wannan numbern domin ƙarin bayani 09061466409_


*Babban sirrin qamshi kisamu hadadden gaske Wanda y Sami qwararriyr me sarrafashi daga very expressive product like arabian,rasasee ajmal,and alharamaiin.masu asalin kyau d inganci er'uwa karkiyi sake d attitude naki qamshi shine ke bayyana ke wacece ko kinyi ado ko bakiyiba. Mummies kujini dakyau the beauty of turare is speak to ur hearts and hoply to someone else...namiji na iya manta komi amma Banda special qamshin ki daya Saba jii na yauda gobe farkon matakin Jan hankalin miji gareki shine y shaki qamshin daddadan turarenki.🥰💃🏻💯 Akwai wasu sirruka ajikin qamshi turaren da akeyinsa da wasu daga cikin itatuwan bishiyoyi ko saiwar wasu bishiyoyi Wanda ake Kira da (eriqh) wannan itatuwa ba kowa ya iya maintaining dinsu subada abinda ake bukataba da wannan zakuga d yawan masu turaren wuta insunyi turare yake qauri Wanda dazasu dage su sarrafashi yanda y kamata Ina me tabbatr muku ba boka ba malam kinadaga cikin gidanki Zaki siye zuciyr oga walhi kusamu lada hankali kwance💃🏻💃🏻💯 Wanda mu haka shine birinmu insha Allah. To ku marmatso kusa kuji shahararriyar Kuma hamshakiyr mesai da turarukan wuta wato UMSAD INCENSE ta tanadar muku turaruka masu inganci Kama daga jiki,gida,Kaya, turarukan tsuguno, turarukan daake shafawa a gashi batare da sunbawa gashi matsala ba ds.kudai kawai ku tuntube ta 08028827241/09033791049 karku manta UMSAD INCENSE jindadinku shine namu 💯💃🏻💃🏻


_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176  domin karin bayani,  maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka   fara amfani da   maganin zaki ga sauyi,  domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari  2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._

_8_



Jin irin zagin da Zainabu ta ƙunduma masu yasa Shema'u jah baya cike da mmki n wannan wata irin yarinya ce? Anya ma dai itace Amaryar kuwa? Safiya ne tace" Anya kece matar da Habab ya Aura? Kamin Zainabu tayi magana ne Shema'u tace " Ah Haba badai ita ba , wannan ai sai dai mai aiki". Tayi maganan tana bin nannauyan lace ɗin jikin ta da kallo,wanda ko ba'a faɗa masu ba ,sun san tun kayan da aka kawota dashi jiya ne. Ke tashi ki kira mana Amaryar? Miƙewa daga tsaye Zainabu tayi kamin tace " Yanxu kukayi magana . To nice Amaryar? Ya akayi".  Kece Amaryar???? Suka yi maganan suna haɗa baki a tare". Kallon sama da ƙasa Zainabu tayi masu kamin tace " Shiru ma Amsa ne". Haushi ne da takaicin yanda yarinya ƙarama take faɗa masu magana,ba ita mijin da ya auro ta ma ƙannin sune , wannan yasa Shema'u da tafi zafi cewa " ke dan uban ki wa kike maɗama magana? Kinga sa'an wasanki ƴar banzar yarinya". Wallahi Ni ba ƴar banza bace ba ,kuma adaina zagar mun uba ,idan ba haka ba wallahi duk ƙiban da kuke taƙama dashi shakeku xanyi na bigi na hali ehe". Eiyee mu kike zagi dan uban ki? Mu ne zaki buga dukkan mu Autan mu sun girme maki? Taɓe baki Zainabu tayi tana cewa " Ku kuka san wannan ,Ni ban san shi ba ,kuma nima nan gaba uwace ai". Wani damƙo ta Shema'u tayi tana jawo ta kiiiiiiii zuwa gaban ta, Dai dai Sobreen na shigowa don Da ita ta kwana a zuci". 


Yauwa Aunty Shema kamata muci uban ta, wallahi yau sai tayi nadaman shigowa gidan nan a matsayin suruka , Cewan Safiya tana kai hannu haɗi da wanke Fuskar Zainabu da mari jikake tassss". Bala'i Ni Zainabu kike mara ,kamin Zainabu ta ƙarike maganan nan taji wani marin daga Sobreen,wani irin fixgar jikin ta tayi da ƙarfi wanda sai da Shema'u tayi baya tamkar zata faɗi. Da gudu tayi kan Sobreen tana cafkar wuyan ta haɗi da daka tsalle ,tana bugun ta da hannun ta cike da jin wani irin ƙarfi. Nan Sobreen ta zube tayi ƙasa saboda azaba ,hayewa ruwan cikin ta tayi nan ta hau duka kaman ta samu jaka , wannan yasa su Safiya Saurin nufan ta suna ƙoƙarin ɗaga Zainabu daga jikin Sobreen ,juyowan ko da Zainabu xatayi ta buga mawa Shema'u naushi ,wanda yasata sakin wani irin ƙara tana kama ciki....Habab dake shigowa ne yaga Shema'u ta riƙe ciki tana ihu safiya na faɗin ta kashe ta , ɓangare guda kuma Zainabu ne akan Sobreen tana kila ,wanda tun tana ihu har ta kasa Muryar ta bai fita. A wani irin fusace yayi kanta cikin azama da hannu ɗaya ya fi cike Zainabu yana sharara mata wani irin gigitaccen mari". Wani irin tartsatsin wuta ta gani da bata taɓa ganin irin shi ba. Kamin tayi wani magana ne ya ƙara kai hannun shi yana shirin bata wani marin ,saurin sa hannu Zainabu tayi nan marin ya sauka a sandan hannun ta". Azaba ne yasata zubewa tana sakin wani irin marayan kuka ,haɗi da kama hannun ta...



Har yau bazan fasa faɗi ba ke dabbace mara tunani,matar nawa zaki kama kina duka ,Ni da na Aureki don in hukuntaki ban fara ba ,ke sai ki fara akan mata na da yayyu na?". Ke wacce irin bahamagiya ce". Kama hannun shi Shema tayi da har a lokacin take ganin bibiyu kamin tace " Muhammad muje ka mu tafi kawai , wannan ba mata ka Auro ba ,ajalin mu ne duka". A'a Shema baki ji yace" Ya aure ta ne don ya horata ba , wallahi Habab kaci uban yarinyar nan ji yanda tayi mana ,har da kama Sobreen tana kima ,daga mun zo yi masu nasihar su zauna lafiya?". Safiya tayi magana cike da Muryar makiran mata irin ƴan duniya n nan da basu ɗauki sharri a bakin bakin komai ba". 


Rungume Sobreen yayi da har yanxu ajiyar zuciya take saukewa yayi ,don ta gwagwatu a hannun Zainabu,bubbaga bayan ta yake alamun rarrashi haɗi da furta mata Sorry a hankali". 


Habab ne yace " Ai anty Shema da baku zo ba ,wai wayace maku na Aure ta ne don muyi zaman Aure? Na Aure ta ne don na tsaneta... Ku mu tafi Don Allah bana son ƙara jin wani mgn". Yayi maganan yana Rungume da Sobreen suka fice suma su Shema suna mara masa baya ,zuciyar su farin ciki ,tabbas da makircin su sai Zainabu ta bar gidan ,suka fice suna kisima abubuwa kala ² da zasu don ganin bayan Zainabu. Itako Zainabu anan wurin ta wuni ta kuku ba adadi ...tsawon lokaci har rana ta fito hannun ta sam ta kasa motsa shi . 


*****


Ɓangaren Shema'u kuwa tuni suka kwashe mawa Hjy Luba komai suka faɗi mata ,wanda anan ne tasa a sanar mawa Masu gadi cewa " Duk idan wani baƙo yazo daga ɓangaren su Zainabu kar a barshi ya shigo .don tace bata son ganin irin talaka a cikin gidan ta". Hummm abun da Sobreen taso kam shi ya faru  don Habab ko wani sakan tsanan Zainabu linkuwa masa yake  a zuciya. A wannan rana basu duba haƙƙi ba don yace " Shi Zainabu ba ya aure ta ne don ta zama mata a gare shi ba , Sobreen itace matan shi ,don haka dangane da al'amuran su komai nasu ya faru tsakanin su na Auratayya". Sai wani ƙifiɗi Sobreen keyi yanxu tasan Ita ce kaɗai ta Habab". Daga ita kuma babu wata". Shikam bai damu da wai yanda yaji Sobreen ɗin haka dama yasan ta ba , duk da yasan Sobreen ɗin ba ta da taste sam , kuma yasan wannan tun kamin ya Aure ta ,to amma bai shiga damuwa ba ,don yasan yana da wasu bayan ta. Yanxu yana fita zai same su a arha". 


Hjy Luba kuwa tayi rawa tayi juyi yau , wanda fara'ar ta har ƙariwa tayi ,tasan a yanxu Habab ya faɗa tarkon su ,komai nashi yanxu nasu ne ,tun da ya haɗa zuri'a da ƴar ƙanwar ta , wannan yasata faɗawa tunanin mafita na gaba.


Har wuraren ƙarfe biyar na yamma Zainabu bata motsa ba ,zuciyar ta najin wani irin tsanan Habab mara misaltuwa ,kalaman sa suke mata yawo a ƙwaƙwalwa, hummm wani irin numfasawa tayi kawai sai ta girgiza kai ayau ne tasan bakin ta da tsiwar ta bai da amfani. Sama ta ɗaga idanun ta haɗi da ɗaga hannun ta ɗaya don ɗaya yaƙi ɗaguwa mata tana cewa " Allah ga gani , Allah kasa kamun,kuma ka kawo mun silar  da xan bar cikin gidan nan!! Wani irin dariya taji ansheƙe dashi ,wanda yasata saurin ɗago idon ta tana bin Hajiya Luba dake takowa ixuwa gaban ta da kallo". Bakin ta nason tambayan ta wacece ita ,amma ta kasa ". 


Yaro yaro kenan". Cewan Hjy Luba tana tsayawa a gaban ta ,sunan Hjy Luba matan Alh Ahmadu ,kuma mai Son ganin bayan Habab da komai n sa da ya mallaka ,a yanxu kuma mai Son ganin bayan ki. Har ke kina tsammani n fita daga cikin wannan gida ,ai Bazaki fita haka kawai ba ,kaman yanda kika shigo , aaa dole sai mun san sharrin da muka liƙa maki ,wanda zaki ƙarke rayuwar ki cikin gidan kaso". Tayi maganan tana sauke idanun ta akan fuskar Zainabu. Wanda har a lokacin ido n Zainabu tsaye suke akan ta ,cike da jin kiyi koma meye Zainabu tace to ai da Allah". Kuma mgnn Soja da kikeyi inkin so kiyi masa koma meye Ni Zainabu bai dameni ba,amma kedai babu abun da zaku iya mun sai wanda Allah yaso. To shknn bari na baki kaɗan daga lbrn wann gidan kisan inda kika kawo kanki ,kisan keda fitan gidan sai mutuwa ko kuma wucewa dake gidan Kaso ,kinsan wacece tsaye a gaban ki". 


Idan kina ji da kissa ko tsiya ne baki kai ga Hjy Ramlat ba ,mahaifiyar Habab ,Amma ki duba Yau kiga sai da tabar mun gidan da mijin da kuma ɗan nata guda ɗaya tilo,wanda a yanxu duk wannan faɗa da son ganin bayan Habab da nakeyi akan dukiyar Alh Ahmadu ne ,yanxu na rasa tayaya xan fara ,sai kuma hali Allah yakowoki a tsoka tsiki. Ban san wa xamu fara kawar wa ciki ba Habab ko Alh Ahmadu....kiyi a hankali kuma kibi a sannu". Hjy Luba tayi maganan tana juyawa fuuuu haɗi da ficewa daga falon. Hjy Ramlatttt sunan da Zainabu keta nanatawa kenan a zuciyarta,tabbas biri yayi kama da mutum ,wato Habab ba ɗan ta bane...wani dogon tsaki Zainabu tajah kamin tace " Can maku nidai wallahi Allah ya isa na ,kuma ko tayaya sai na gudu na bar cikin wannan gidan masifan ,bari dai hannu na yasaki. 


Tabbas Zainabu tayi fushi kuma tayi zuciya da dukan da Habab ya mata kuma tsanannsa tasamu mazauni a zuciyar ta". Na tsaneka Habab shine kalmar da tayi ta nanatawa ,don har abincin da ma'aikata suka shigo mata dashi bata kalla ba  , A haka ta kwana ,wanda a kwana ɗaya tayi firgi firgi kaman ba ita ba ta faɗa matuƙa . Ganin yunwa zai kasheta ne yasata cakalar abincin ba tare da taso ba ,gudun kar tayi mawa kanta lahani. Sai da tafi Sati tun daga nan bata sa Habab a ido ba , hannun ta kuwa ta kumbura tayi suddum....ita kanta tasan ƙashin wurin ba lafiya.kullum Zainabu na aikin kuka". Shikam Habab ma sam ya manta da wai wata Zainabu a cikin gidan sa. Tun bayan faruwar al'amarin nan ,tamkar wacce aka mantar masa da ita a rayuwar sa. Basu yi kwana biyu ba a tare da Sobreen ya cigaba da bin matan sa fafafa". Idan ya fita tun safe sai tsakiyar dare yake shigo mata yayi iskancin sa yayi makilll bama yada buƙatar Sobreen,wannan yasa suka fara samun saɓani na shiga tsakanin su. Baya jin kunyar yace mata yake yayi zina da mace mai kala kaza taste kaza , sam baya damuwa ko wai don ganin damuwan ta. Tana faara sababi yayi kanta zai tayi shiru don dole ta haƙura ,tun da itama yana biya mata buƙatar a haka ,ta lura Habab irin mazan nan ne Harijai dama ta daɗe tana hasashen hakan .  


*****


Zaune yake a ɗaya daga gidajen sa , ƴammata ne cike a ɗakin sa , sun kai su biyar .Saif da Abubakar Sadeeq da shi Habab ɗin ,ko wannen su da tasa a gyefe , tare suke iskancin su . Bedroom naga Habab ya nufa da wata Budurwa wacce ɗagani kasan idon ta ya yage a duniya. Ba kunya sam idon sa ya riga da ya tace sai fatan shiriya . Don daga shugar su ɗakin ya sauke kayan sa ƙasa duka. Kamin Ita ta cire nata ne ya zauna a gyefen gadon yana kunna Sigarin sa haɗi da fara busar ta. Idon shi a lumshe. Jin yarinyar yayi ta gurfana gwiwowin ta a gaban sa tana kai hannun ta haɗi da kama Hajiya babban sa tana shafa tun daga farkon har zuwa twins ɗin sa..... Lumshe ido yake yana cijen lips ɗin shi don daɗi ahhhh nyccc.... murmushi tayi tana cire chiwingum ɗin bakin ta haɗi da ɗaura harshen ta dai dai hudan Bananan tasa ,tana zurata dukan ta cikin bakin ta". Duk kaurin ta shigewa tayi saboda ƙaton walɓeɓen bakin tada ta tsuke shi cikin jan baki". Wani irin shan Gindin sa take tana matse ta ,wanda yasa Habab fara rikicewa yana jin shi a saman can ƙololuwa". Hannun ta takai tana wasa da nipple ɗin shi ɗaya tana murxawa masa haɗi da shafa ƙwantarcen sunan da yayi mawa ƙirjin shi rumfa. Ashhhh kin iyaaaaahhhhhh ashhhh ki shaaaaaa da daɗiiiii...kin iyaaaaa  , tsotsan masa take sosai nan take ruwan madarar sa yafara mata ambaliya. Wanda taji shi wani garɗi ba gishiri² irin na sauran mazan da tasa a ji ba". Zare bakin ta tayi tana kallon sa kamin cike da Muryar shagwaɓa tamkar zata sa masa kuka tace " Zaka cigaba da mu'amala sani daga yau ba shiknn ba?". Wani irin fixgota yayi ganin yanda Burar sa ke rawa tana zillo alamun bata gaji ba tana buƙatar jin daɗi. Rungume ta yayi yana hayewa kanta hadi da ware ƙafarta yana zura mata burar sa cikin kogin ɗaɗin ta. Wani irin nishi ta saki tana ƙara ware ƙafarta yanda xaici ta ciki sosai. Cinta yafara yi da sauri da sauri ba saurarawa ba waje zai ɗauka rabata gida biyu xaiyi. Ƙwattttt³ kakeji ....wani irin ihu n daɗi Takeyi tana ƙara buɗe masa ƙafan ta haɗi da gurnani. Shima ko sukuwa yake akan ta yana faɗin daga yau kin zama ta hannun damata ,xan rinƙa buƙatar ki a ko'ina". Ihyuuu n tane yasa shi tsagaitawa ganin tana wani fitar da ruwan maniyin ta sharrrr...... Haka fa suka duƙawa suna cigaba da aiki don Habab ina zai kwana akan mace bai gajiya".


*****


Na gaji da wannan hali na ka Habab na gaji". Kin gaji me? Habab yayi maganan yana duban Sobreen da idon ta ya sauya na fitina". Baxan iya ba ,kullum baka da aiki sai zina da matan titi.wallahi baxan ɗauka ba". Ke ?? Yakira ta yana bin ta da wani irin kallo na tacewa kamin yace " Kin manta abun da muka gama ,ai zinan ma mun yi dake ,kuma mgn na biyu baki da daɗi ne sam shiyasa ban damu dake ba ,nifa har yanxu dakike gani manaji nake da kowacce mace don ban samu wacce tamun ba. Habab nice ban da daɗi?. Ƙwarai ki ƙara kimtsa kanki ,Ni yau bazan kwana a gidan nan ba ,don idan na kwana xan iya mutuwa saboda ina cikin matsanancin buƙata ,kuma bazan iya samun yanda nakeso akan ki ba . Yana gama faɗin haka ya fice yana barin Sobreen da bin shi da kallo. Wani kuka tasaki tana  zubewa anan tana sa wani irin kuka mai ƙaramin sauti".



****


Koda ya fita a dai dai tsakiyar babban falon nashi ne zuciyar sa ta tuno masa da Zainabu. Wani irin bugawa ƙirjin shi tayi ,ya kamata yau inci uban yarinyar nan nayi maganin rashin kunyar ta. Jah baya yayi yana nufar falon Zainabu , wanda da mamaki n shi tun wannan kayan ne leshin nan dai jikin ta ,yau kusan kwana takwas taɓ". Abun da yace kenan a zuciyar shi yana mmkin wannan wacce irin yarinya ce. Bacci ya tadda ta tana yi akan kujera 2str . To bedroom ɗin fa?? Tambayar da yayi mawa kansa kenan , kamin ganin babu mai basa amsa ya ɗauke fuska tamkar wanda take kallon sa , cikin Muryar sa ta firgitar da mutane yace " Ke??". Jin ta sauke numfashi alamun baccin nata yayi nisa ne yasa shi taɓe baki yana cewa " me xakayi da wannan yarinyar ƙazama ,kuma duka nawa take . Kai tafi ka nemi ƴammatan ka ka huta kawai". Juyawa yayi yana shirin tafiya idon sa ya sauka akan hannun ta da ya kumbura sosai". Mmki ne ya kama shi meya sameta haka? Badai dukan danayi mata ba?". Shi kaɗai yake jero mawa kansa wa'anan tambayoyin...........



*Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne , normal group₦300...Vip group₦500...special ₦1000...zaki iya Turo da katin mtn ko ki tura ta wannan account ɗin 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank*



*Mmn teddy*

[6/17, 09:51] my number: *Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne normal group ₦300 Vip group₦500 special payment₦1000 zaki iya Turo da katin mtn ta wannan number 08081202932 ko ki tura ta wannan account ɗin 6037312299 mohammed aisha keystone bank...ƴan niger kuma naku Normal payment 500f... VIP pymnt 750f.... special payment 1250f*


*Ina mata masu saurin gajiyawa yayin saduwar Aure? Ɗaya cikin ku...ko ke  ko mijin ki ɗaya baya gamsar da ɗaya". Akwai ingantaccen magani dana zo maku dashi ƴan uwa na matan Aure , kiyi ƙoƙarin   sayen shi, ingantaccen kuma cikin kuɗi mai rahusa, parcket ɗin shi gaba ɗaya 2500 , kiyi aiki dashi kisha mmk sai kin gdy wallh...  masu buƙata zaku iya mun mgn ta wannan number 08081202932*


_Siyan na gari...💃💃💃_

_Ina kuke ƴan uwa na mataa uwar gida da amarya,shin kunsan nesa tazo kusa kuwa?? Akwai ingattatun mayuka Suplement nasha na gyaran jiki da yasa jikin ki tayi kyau matuƙa ,duk inda kika shimfuɗa hannu ko ƙafarki sai an kalla an ƙara duba, ai zaton kina shafa wani irin tsadaddan mayuka ne na ƙarshen misali, nan ko sirrin na daga wannan tablets ɗin , yawancin banyan masu kuɗi dashi suke amfani ,don haka kar ki sake ayi baki, akwai kuma Suplement da zai ɓatar maki da dukkan wani tabo da ya shafi fatar ki...maganin nono da zai saka su suyi tuwo , idan baki da nono ne su ciko suyi tantsam² ,idan kuma sun kwantane jijiyoyin sun saki ,akwai Suplement da zan baki ,kisha kiga yanda zasu dawo tamkar ta budurwa ,su tsaya carr jijiyoyin da suka sauka su janye su haɗe da ƙirjin ki suyi wani cir su tsaya ƙyam...akwai kuma sabulai na gyaran jiki tare da ɓatar da dukkan wani tabo dan gane da esfi pimples da dai sauran su....duka ku tuntuɓi wannan numbern domin ƙarin bayani 09061466409_


*Babban sirrin qamshi kisamu hadadden gaske Wanda y Sami qwararriyr me sarrafashi daga very expressive product like arabian,rasasee ajmal,and alharamaiin.masu asalin kyau d inganci er'uwa karkiyi sake d attitude naki qamshi shine ke bayyana ke wacece ko kinyi ado ko bakiyiba. Mummies kujini dakyau the beauty of turare is speak to ur hearts and hoply to someone else...namiji na iya manta komi amma Banda special qamshin ki daya Saba jii na yauda gobe farkon matakin Jan hankalin miji gareki shine y shaki qamshin daddadan turarenki.🥰💃🏻💯 Akwai wasu sirruka ajikin qamshi turaren da akeyinsa da wasu daga cikin itatuwan bishiyoyi ko saiwar wasu bishiyoyi Wanda ake Kira da (eriqh) wannan itatuwa ba kowa ya iya maintaining dinsu subada abinda ake bukataba da wannan zakuga d yawan masu turaren wuta insunyi turare yake qauri Wanda dazasu dage su sarrafashi yanda y kamata Ina me tabbatr muku ba boka ba malam kinadaga cikin gidanki Zaki siye zuciyr oga walhi kusamu lada hankali kwance💃🏻💃🏻💯 Wanda mu haka shine birinmu insha Allah. To ku marmatso kusa kuji shahararriyar Kuma hamshakiyr mesai da turarukan wuta wato UMSAD INCENSE ta tanadar muku turaruka masu inganci Kama daga jiki,gida,Kaya, turarukan tsuguno, turarukan daake shafawa a gashi batare da sunbawa gashi matsala ba ds.kudai kawai ku tuntube ta 08028827241/09033791049 karku manta UMSAD INCENSE jindadinku shine namu 💯💃🏻💃🏻


_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176  domin karin bayani,  maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka   fara amfani da   maganin zaki ga sauyi,  domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari  2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah"_

_9_






*Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne , normal group₦300...Vip group₦500...special ₦1000...zaki iya Turo da katin mtn ko ki tura ta wannan account ɗin 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank*



*Mmn teddy*

[6/17, 09:54] my number: *Mmn teddy*

          _9_

“ Takawa yayi zuwa inda take a hankali yana kallon fuskar ta da hasken fitilan falon yake haskata sosai". Fuskar nata tayi fiyau tamkar banata ba , Idon ta a rufe yake tana sauke numfashi wanda daga ji zaka fahimci akwai damuwa game da Zainabun matuƙa”. Tsugunawa yayi gaban ta yana sauke gwiwowin sa ƙasa ,tsintar kansa yayi yana miƙa hannun shi zuwa saman goshin ta yana shafawa , zafi raɗau yaji , wannan yasa shi fara tuno rabon shi da ganin yarinyar ,don sunan ta kenan a zuciyar shi ,yarinya har mance da Sunan ta yake da ita duka a rayuwar sa. Wani iri yake ji a zuciyar sa da yakasa tantance macece?  Shidai ya tsinci kansa da sa hannu yana gyara mata gashin ta da yabar bazu ya rufe har fuska gashi sai tsami yake babu gyara , ta haɗa uban gumi”. 


“Hannun nata da yaga ba lafiya ya kai hannun shi yana taɓa daniyar dubawa , aiko zumbur ta miƙe ,tana ware idon ta tamkar wacce ba bacci take ba ,nan ko zallar azaban da taji ya halarce ta ne”. Meye ?? Me kuma kazo yanxu kayi mun? Don Allah ka tafi abunka ka barni anan ,mai kazo kamin mugu wallahi sai Allah ya saka mun,ta ƙare maganan idon ta na saukar da zafafan ƙwallah”. Amaimakon taga yayi wani abu kona tausayin hannun nata da ya kumbura sai gani kawai tayi ya sa mata dariya irin na mugun tan nan”. Mamaki ne yakama Zainabu a zuciyar ta cewa take “ Oh ni Zainabu na shiga uku ,wannan wani irin mutum ne marar imani Allah ya haɗaki zama dashi? Ko da yake ai ba miji na bane ba,ya Aure Ni ne don ya azabtar dani gashi kuma ya fara”. Ganin yana dariyar har da ƙyaƙyatawa yasa ta cike da Muryar tausayi tace " Allah zai saka mun ,saboda baka da ƙanwa shiyasa baka san darajata ba , amma ba komai ai zaka haifa ,abun da kayi mun Allah yasa Ayi ma maka”. 


“Saurin ɗago da lulun idanun sa yayi ,wanda a yanxu suke birkitata matuƙa , wannan yasa taja bakin ta tayi shiru sai kallon shi da take tana cigaba da zubda hawaye ba ƙaƙƙautawa , zafin maganganun ta yaji matuƙa  , babu mahaluƙin da ya taɓa faɗa masa wannan magana ido cikin ido sai wannan yarinyar. Hannun ta yake kallo yana shirin murɗawa koda mutuwa xatayi tayi bai dame shi ba ,don ya lura har yanxu batayi laushi ba ”. Don Allah nidai yanxu ka taimake ni  ka kaini asibiti likitoci su duba mun hannu na kamin ya riɓe”. Wani dariyar yasaki yana kallon ta kamin yace “ Ashe duk cika bakin ki na banza ne ,sai rashin kunya jiki kuma ba ƙwari ,ɗan marin danayi maki kika tare da hannu shine hannun naki har ya karye??”. Humm amma sai dai har yanxu kina fama da rashin...kamin ya ƙare maganan ne yaji ta saka ihu da ƙarfi cikin zazzaƙar Muryar ta wanda aka dole nan ta buɗe shi ne iya ƙarfin ta hau ihu tana cewa “ na shiga uku hannu na ne ka karya mun ? , Shikenan Abba Umma kun kawoni ga ajalina ,don Allah ka mai dani gida wurin umma na don Allah kaji”. Ke kinga nayi kama maki da sa'an wasan ki? Waye zai kai ki gidan? Aike da zuwa gidan Umman taki har abada”. Ehhhh”. Tayi magana n da ƙarfi tana fiddo da idanun ta fuskar shi”.  Murmushi yayi yana kai hannun shi haɗi da shafa gyefen fuskar ta kana yace “ ki bar wannan har gogowan don duk na banza ne ,ban fara fa azabtar dake ba , wannan duka shafan mai ne ,Ni nafi son hannun naki ma ya ruɓe a yanke shi”. Wani irin kuka take ƙoƙarin saka masa wanda yasa shi kama hannun nata yana jan shi da ƙarfi ,wanda yasa Zainabu sakin wani irin kuka da ƙarfi tana gantsarewa haɗi da faɗawa jikin shi , wani irin zuuuuuu zauuuuu yaji tundaga ƙan sa har taffan ƙafan sa , mannata yayi da jikin shi yana Rungume ta yana matseta tsam wanda motsi ta kasa yi sai kuka  , Don Allah Soja kayi haƙuri zan mutu wayyo”. Ke natsu kina wani shigemun jiki dama haka kike ?? Jin yana shirin mata sharri yasata cike da tsiwa duk da azaban da take ji amma sai da tayi masa magana cike da tsiwa tana cewa “ Ni ba ƴar iska bace wallahi ,Ni ban taɓa kula namiji ba ”. 


Bakin sa yakai kunnen ta yana mata mgn tamkar mai raɗa da cewa “ yanxu meya kawoki jiki na?". Cike da shashshekar kuka tace " kaine ai ka riƙe mun hannu na ”. Sai kuma aka ce ki ƙwanta a jiki na ? Idan kin tado mun da sha'awa fah ? Wani irin ƙirjin ta ne ya buga ”. A duniya bata taɓa haɗuwa da wanda yayi mata magana n iskanci kai tsaye irin Habab Ba”. Gumm tayi da bakin ta tana tuno rayuwar ta ,da a baya I luv you saurayin ta Shitu yace mata sai anyi masifa rabuwar su kenan tace masa ɗan iska ne”. Ke baki ce komai ba ,ko ba bakin maganan ne yanxu , ki tsaya mun Ɗauraki zanyi ”. Wani irin zabura Zainabu tayi aiko nan da hannu ɗaya ya dawo da ita jikin shi yana mata wani irin riƙo wanda yasa Zainabu fashewa da wani irin ihu tana cewa “ Don Allah Soja na kayi haƙuri ,kaga fa nace maka Soja na”. Wani iri yaji a zuciyar shi ,wanda a hankali yafara saka² kaman zai saketa ta miƙe”. Ta kirani da sunan da Aduk duniya Momy na kaɗai ke kirana dashi ,sai kuma ka azabtar da ita Habab?”. Tayi maganan yana yi a zuciyar shi kaɗai, a'a Habab indai haka ne taimakon ta xakayi ai”. Don Allah Sojana”. Ta ƙara maganan cike da sanyin murya na ta sare da komai”. Hannun shi yakai yana rabata da jikin shi haɗi da miƙewa yayi yana nufar hanyar ƙofa kaman zai fita ,sai kuma ya jah tsaya ,ganin haka yasa Zainabu miƙewa tana gyara zaman ta... bedroom ɗin taga ya nufa wanda bata san me ya shiga yi ba”. Addu'a take Allah ya rabasu lafiya ”. Hannun ki ko Zainabu sai haƙuri don tabbas sai an yanke shi riɓewa ya riga da yayi”. Kuka tasa ƙasa² tana share gumin dake karyo mata , tsawon minti goma sha biyar sai gashi ya fito hannun shi riƙe da wani gari. Bandaji ...mai kuma xaiyi da wannan tambayar da take mawa kanta kenan”. Zama yayi gyefe n ta  wanda yasa Zainabu saurin kallon shi tana son masa magana amma fuskar sa babu harka a ɗaure tamau”. Shiru tayi kawai tana juyar da kanta haɗi da  cigaba da kukan nata ƙasa². Ke kiyi mun shiru nayi maki a hankali ,idan kuma kika ƙi zan maki da ƙarfi ,wanne kika zaɓa?”. 



Haba kai ko Soja haba don Allah,ka taɓa ganin inda mutum ba Likita ba ya ɗaura mai karaya? Ka taimake ni ka barni kawai na zaɓi hannun ya mutu a haka”. Tayi maganan tana kallon sa wanda shi tasowa ma yayi yana isowa gaban ta haɗi da zama ƙasa yana miƙa hannun sa alamun ta bashi hannun”. Jah baya tayi da hannun a hankali kuma cikin sauri ”.  Wani kallo ya wurga mata wanda yasa gaban ta da ƙirjin ta faɗuwa tsoron sa , cike da kuka ta miƙa masa hannun jikin ta sai rawa ya hau yi ɓarrr³. Lumshe idon sa yayi wani irin abu yaji ya tsirga masa ”. Don Allah a hankali kaji?”. Dafa kanta yayi yana kallon ta ,itako kuka take idon ta gaba ɗaya na akan hannun shi da nata sam bata lura da kallon da yake mata ba”. Matsa hannun yayi yana lalubar inda matsalar yake aiko nan tayi ƙasa tana shirin saka masa ihu....jikin sa ya rungumo ta yana matseta , bakin shi ya ɗaura a nata yana kama harshen ta ,wanda shi kan shi bai san ya akayi yayi hakan ba”. Burin shi kawai yaga ya gyara mata hannun. Wannan yasa Zainabu kasa motsi ta rasa gane me Habab ke ƙoƙarin yi mata yanxu kuma haka?”. Jan hannun nata yayi da ƙarfi yana matse inda ya fahimci karayar yake, wani irin ihun azaba take son samasa amma babu baki gashi ya dan neta takasa ko motsi. Wani irin gashin ta ne taji ya bata sautin ƙas³ sau uku ,wanda tun da tajah wani irin numfashi bata sauke ba. Nan take idon ta ya rufe jikin ta ya saki numfashin ta ya ɗauke”. Bai shiga damuwa ba ganin ta sume masa ,zare bakin sa daga nata yayi yana kwantar da ita jikin shi yana cigaba da ɗaurata don ba sabon abu bane ba ,su da Soja da kansu suke ɗaura kansu idan sun samu karaya ,wannan basabon abu bane a gare shi”. Sai da ya ɗaurata rass ya naɗeta da bandaje sannan naga ya ɗauketa cak yana nufar bedroom da ita”.


A gadon ta ya ƙwantar da ita yana aje hannun nata a hankali , waldrop ɗin ta ya nufa yana ɗauko mata wasu ƙananun kaya riga da wando na English wears ,wandon blue rigar pink. Ƙaramar Towel ya ɗauko yana ɗaibo ruwan ɗumi a wani ƙaramin baho haɗi da sa Towel ɗin ciki . Kayan ta ya zame mata wannan nauyayan lace ɗin da kanshi...ƙurrr yayi mawa breast ɗin ta da suke tuntsum² kaman ka taɓa ruwa ya fito ”. Alƙalaman sa ce yaji tana ɗaga masa ,wanda cikin sauri y danne ta yana cewa " Me xakayi da ita? Yarinya ƙarama?”. Bra ɗin ya cire mata yana sauke mata komai na jikin ta...ƙurrr yake bin ko ina nata da kallo”. Sam bai san lokacin da yakai hannun shi zuwa saman nonon ta ba yana shafa su haɗi da matsasu a hankali yaji yana saukar da ajiyar zuciya”. You Are beutiful Zee”. Ya tsinci kansa da faɗin hakan ba tare da yayi tsammaci kansa da faɗin ba”. 


Cigaba yayi da lugwigwita nonon nata ya taɓa wannan ya lugwigwita ya koma kan ɗayan”. Fiye da minti ashirin yana a haka , sai da yaji yasamu ɗan natsuwa sannan ya fara matso Towel ɗin tana goga mata ,don sai da yasa turare masu ƙamshi a ruwan....tuni bedroom ɗin ƙanshi gauraye ,don shi mutum ne mai son ƙamshi”. Sau uku yana goge mata jikin ta sai da ta fita tass,sannan ya ɗauko ruwa a baho na ɗumi yana Son wai adole ya wanke mata cunkusassshen gashin ta. Ya ɗagota kenan dai dai tana buɗe idon ta jin hannun sa a sumar gashin ta yasata saka wani irin uban ihu ,wanda yasa shi mata mgn a hankali wanda bata taɓa jin Muryar sa cikin wannan yanayin ba”.  Sorry yanzu na gama maki komai ,kar ki buge hannun naki. Kallon jikin ta tayi nan ta ganta tsirara wani irin marayar kuka tasa tana cewa “ ɗan Allah kasamun kayana Ni ba fa ƴar iska bace ,wayyo mai kayi mun nn...”. ke yi mun Shiru me xanyi dake me kike dashi da xan taɓa eh?”. Yayi maganan cike ɗauke kai kaman bai gama lugwigwita ta ba”. Shiru tayi tana jin bugun ƙirjin ta a sarari”. Rigar ya sa mata roba ne ya kamata tsam... Don ko bra bai sa mata ba. Ya samata pant kamin ya sa mata legjeans ɗin . Wani irin kyau tayi masa ta koma tamkar irin bbies ɗin ƴaƴan turawa”. Takalmin ta yasa mata yana kama hannun ta a tare suka miƙe . Toilet taga ya nufa da ita ba musu ta bishi”.


Wani stool mai ɗan tsawo ya aje mata yayi mata alama da ta zauna ,nan ta zauna tana kallon shi ,gashin ta ya warware da yake cikin robali da yaji gari ,rabin gashin a ɗaure rabi a barbaje. Kanta taji ya kwanto da wuyan ta a wani abu da take bi da kallo tana cewa mai ye wannan kuma? Sabulai yafara sa mata yana warware gashin nata haɗi da fara wanke mata gashin ,sai taji ruwa na tsiyayar mata a hankali...lumshe ido tayi tana jin daɗin ƙamshin sabulai n da yake wanke mata kan dashi... Dama haka masu kuɗin nan suke ji ?”.  Tayi maganan a sarari batare da ta sani ba a tunanin ta a zuci take maganan ba”. Me kike cewa ??”. Saurin cewa tayiiiii.....

[6/17, 09:54] my number: *Mmn teddy*

          _9_

“ Takawa yayi zuwa inda take a hankali yana kallon fuskar ta da hasken fitilan falon yake haskata sosai". Fuskar nata tayi fiyau tamkar banata ba , Idon ta a rufe yake tana sauke numfashi wanda daga ji zaka fahimci akwai damuwa game da Zainabun matuƙa”. Tsugunawa yayi gaban ta yana sauke gwiwowin sa ƙasa ,tsintar kansa yayi yana miƙa hannun shi zuwa saman goshin ta yana shafawa , zafi raɗau yaji , wannan yasa shi fara tuno rabon shi da ganin yarinyar ,don sunan ta kenan a zuciyar shi ,yarinya har mance da Sunan ta yake da ita duka a rayuwar sa. Wani iri yake ji a zuciyar sa da yakasa tantance macece?  Shidai ya tsinci kansa da sa hannu yana gyara mata gashin ta da yabar bazu ya rufe har fuska gashi sai tsami yake babu gyara , ta haɗa uban gumi”. 


“Hannun nata da yaga ba lafiya ya kai hannun shi yana taɓa daniyar dubawa , aiko zumbur ta miƙe ,tana ware idon ta tamkar wacce ba bacci take ba ,nan ko zallar azaban da taji ya halarce ta ne”. Meye ?? Me kuma kazo yanxu kayi mun? Don Allah ka tafi abunka ka barni anan ,mai kazo kamin mugu wallahi sai Allah ya saka mun,ta ƙare maganan idon ta na saukar da zafafan ƙwallah”. Amaimakon taga yayi wani abu kona tausayin hannun nata da ya kumbura sai gani kawai tayi ya sa mata dariya irin na mugun tan nan”. Mamaki ne yakama Zainabu a zuciyar ta cewa take “ Oh ni Zainabu na shiga uku ,wannan wani irin mutum ne marar imani Allah ya haɗaki zama dashi? Ko da yake ai ba miji na bane ba,ya Aure Ni ne don ya azabtar dani gashi kuma ya fara”. Ganin yana dariyar har da ƙyaƙyatawa yasa ta cike da Muryar tausayi tace " Allah zai saka mun ,saboda baka da ƙanwa shiyasa baka san darajata ba , amma ba komai ai zaka haifa ,abun da kayi mun Allah yasa Ayi ma maka”. 


“Saurin ɗago da lulun idanun sa yayi ,wanda a yanxu suke birkitata matuƙa , wannan yasa taja bakin ta tayi shiru sai kallon shi da take tana cigaba da zubda hawaye ba ƙaƙƙautawa , zafin maganganun ta yaji matuƙa  , babu mahaluƙin da ya taɓa faɗa masa wannan magana ido cikin ido sai wannan yarinyar. Hannun ta yake kallo yana shirin murɗawa koda mutuwa xatayi tayi bai dame shi ba ,don ya lura har yanxu batayi laushi ba ”. Don Allah nidai yanxu ka taimake ni  ka kaini asibiti likitoci su duba mun hannu na kamin ya riɓe”. Wani dariyar yasaki yana kallon ta kamin yace “ Ashe duk cika bakin ki na banza ne ,sai rashin kunya jiki kuma ba ƙwari ,ɗan marin danayi maki kika tare da hannu shine hannun naki har ya karye??”. Humm amma sai dai har yanxu kina fama da rashin...kamin ya ƙare maganan ne yaji ta saka ihu da ƙarfi cikin zazzaƙar Muryar ta wanda aka dole nan ta buɗe shi ne iya ƙarfin ta hau ihu tana cewa “ na shiga uku hannu na ne ka karya mun ? , Shikenan Abba Umma kun kawoni ga ajalina ,don Allah ka mai dani gida wurin umma na don Allah kaji”. Ke kinga nayi kama maki da sa'an wasan ki? Waye zai kai ki gidan? Aike da zuwa gidan Umman taki har abada”. Ehhhh”. Tayi magana n da ƙarfi tana fiddo da idanun ta fuskar shi”.  Murmushi yayi yana kai hannun shi haɗi da shafa gyefen fuskar ta kana yace “ ki bar wannan har gogowan don duk na banza ne ,ban fara fa azabtar dake ba , wannan duka shafan mai ne ,Ni nafi son hannun naki ma ya ruɓe a yanke shi”. Wani irin kuka take ƙoƙarin saka masa wanda yasa shi kama hannun nata yana jan shi da ƙarfi ,wanda yasa Zainabu sakin wani irin kuka da ƙarfi tana gantsarewa haɗi da faɗawa jikin shi , wani irin zuuuuuu zauuuuu yaji tundaga ƙan sa har taffan ƙafan sa , mannata yayi da jikin shi yana Rungume ta yana matseta tsam wanda motsi ta kasa yi sai kuka  , Don Allah Soja kayi haƙuri zan mutu wayyo”. Ke natsu kina wani shigemun jiki dama haka kike ?? Jin yana shirin mata sharri yasata cike da tsiwa duk da azaban da take ji amma sai da tayi masa magana cike da tsiwa tana cewa “ Ni ba ƴar iska bace wallahi ,Ni ban taɓa kula namiji ba ”. 


Bakin sa yakai kunnen ta yana mata mgn tamkar mai raɗa da cewa “ yanxu meya kawoki jiki na?". Cike da shashshekar kuka tace " kaine ai ka riƙe mun hannu na ”. Sai kuma aka ce ki ƙwanta a jiki na ? Idan kin tado mun da sha'awa fah ? Wani irin ƙirjin ta ne ya buga ”. A duniya bata taɓa haɗuwa da wanda yayi mata magana n iskanci kai tsaye irin Habab Ba”. Gumm tayi da bakin ta tana tuno rayuwar ta ,da a baya I luv you saurayin ta Shitu yace mata sai anyi masifa rabuwar su kenan tace masa ɗan iska ne”. Ke baki ce komai ba ,ko ba bakin maganan ne yanxu , ki tsaya mun Ɗauraki zanyi ”. Wani irin zabura Zainabu tayi aiko nan da hannu ɗaya ya dawo da ita jikin shi yana mata wani irin riƙo wanda yasa Zainabu fashewa da wani irin ihu tana cewa “ Don Allah Soja na kayi haƙuri ,kaga fa nace maka Soja na”. Wani iri yaji a zuciyar shi ,wanda a hankali yafara saka² kaman zai saketa ta miƙe”. Ta kirani da sunan da Aduk duniya Momy na kaɗai ke kirana dashi ,sai kuma ka azabtar da ita Habab?”. Tayi maganan yana yi a zuciyar shi kaɗai, a'a Habab indai haka ne taimakon ta xakayi ai”. Don Allah Sojana”. Ta ƙara maganan cike da sanyin murya na ta sare da komai”. Hannun shi yakai yana rabata da jikin shi haɗi da miƙewa yayi yana nufar hanyar ƙofa kaman zai fita ,sai kuma ya jah tsaya ,ganin haka yasa Zainabu miƙewa tana gyara zaman ta... bedroom ɗin taga ya nufa wanda bata san me ya shiga yi ba”. Addu'a take Allah ya rabasu lafiya ”. Hannun ki ko Zainabu sai haƙuri don tabbas sai an yanke shi riɓewa ya riga da yayi”. Kuka tasa ƙasa² tana share gumin dake karyo mata , tsawon minti goma sha biyar sai gashi ya fito hannun shi riƙe da wani gari. Bandaji ...mai kuma xaiyi da wannan tambayar da take mawa kanta kenan”. Zama yayi gyefe n ta  wanda yasa Zainabu saurin kallon shi tana son masa magana amma fuskar sa babu harka a ɗaure tamau”. Shiru tayi kawai tana juyar da kanta haɗi da  cigaba da kukan nata ƙasa². Ke kiyi mun shiru nayi maki a hankali ,idan kuma kika ƙi zan maki da ƙarfi ,wanne kika zaɓa?”. 



Haba kai ko Soja haba don Allah,ka taɓa ganin inda mutum ba Likita ba ya ɗaura mai karaya? Ka taimake ni ka barni kawai na zaɓi hannun ya mutu a haka”. Tayi maganan tana kallon sa wanda shi tasowa ma yayi yana isowa gaban ta haɗi da zama ƙasa yana miƙa hannun sa alamun ta bashi hannun”. Jah baya tayi da hannun a hankali kuma cikin sauri ”.  Wani kallo ya wurga mata wanda yasa gaban ta da ƙirjin ta faɗuwa tsoron sa , cike da kuka ta miƙa masa hannun jikin ta sai rawa ya hau yi ɓarrr³. Lumshe idon sa yayi wani irin abu yaji ya tsirga masa ”. Don Allah a hankali kaji?”. Dafa kanta yayi yana kallon ta ,itako kuka take idon ta gaba ɗaya na akan hannun shi da nata sam bata lura da kallon da yake mata ba”. Matsa hannun yayi yana lalubar inda matsalar yake aiko nan tayi ƙasa tana shirin saka masa ihu....jikin sa ya rungumo ta yana matseta , bakin shi ya ɗaura a nata yana kama harshen ta ,wanda shi kan shi bai san ya akayi yayi hakan ba”. Burin shi kawai yaga ya gyara mata hannun. Wannan yasa Zainabu kasa motsi ta rasa gane me Habab ke ƙoƙarin yi mata yanxu kuma haka?”. Jan hannun nata yayi da ƙarfi yana matse inda ya fahimci karayar yake, wani irin ihun azaba take son samasa amma babu baki gashi ya dan neta takasa ko motsi. Wani irin gashin ta ne taji ya bata sautin ƙas³ sau uku ,wanda tun da tajah wani irin numfashi bata sauke ba. Nan take idon ta ya rufe jikin ta ya saki numfashin ta ya ɗauke”. Bai shiga damuwa ba ganin ta sume masa ,zare bakin sa daga nata yayi yana kwantar da ita jikin shi yana cigaba da ɗaurata don ba sabon abu bane ba ,su da Soja da kansu suke ɗaura kansu idan sun samu karaya ,wannan basabon abu bane a gare shi”. Sai da ya ɗaurata rass ya naɗeta da bandaje sannan naga ya ɗauketa cak yana nufar bedroom da ita”.


A gadon ta ya ƙwantar da ita yana aje hannun nata a hankali , waldrop ɗin ta ya nufa yana ɗauko mata wasu ƙananun kaya riga da wando na English wears ,wandon blue rigar pink. Ƙaramar Towel ya ɗauko yana ɗaibo ruwan ɗumi a wani ƙaramin baho haɗi da sa Towel ɗin ciki . Kayan ta ya zame mata wannan nauyayan lace ɗin da kanshi...ƙurrr yayi mawa breast ɗin ta da suke tuntsum² kaman ka taɓa ruwa ya fito ”. Alƙalaman sa ce yaji tana ɗaga masa ,wanda cikin sauri y danne ta yana cewa " Me xakayi da ita? Yarinya ƙarama?”. Bra ɗin ya cire mata yana sauke mata komai na jikin ta...ƙurrr yake bin ko ina nata da kallo”. Sam bai san lokacin da yakai hannun shi zuwa saman nonon ta ba yana shafa su haɗi da matsasu a hankali yaji yana saukar da ajiyar zuciya”. You Are beutiful Zee”. Ya tsinci kansa da faɗin hakan ba tare da yayi tsammaci kansa da faɗin ba”. 


Cigaba yayi da lugwigwita nonon nata ya taɓa wannan ya lugwigwita ya koma kan ɗayan”. Fiye da minti ashirin yana a haka , sai da yaji yasamu ɗan natsuwa sannan ya fara matso Towel ɗin tana goga mata ,don sai da yasa turare masu ƙamshi a ruwan....tuni bedroom ɗin ƙanshi gauraye ,don shi mutum ne mai son ƙamshi”. Sau uku yana goge mata jikin ta sai da ta fita tass,sannan ya ɗauko ruwa a baho na ɗumi yana Son wai adole ya wanke mata cunkusassshen gashin ta. Ya ɗagota kenan dai dai tana buɗe idon ta jin hannun sa a sumar gashin ta yasata saka wani irin uban ihu ,wanda yasa shi mata mgn a hankali wanda bata taɓa jin Muryar sa cikin wannan yanayin ba”.  Sorry yanzu na gama maki komai ,kar ki buge hannun naki. Kallon jikin ta tayi nan ta ganta tsirara wani irin marayar kuka tasa tana cewa “ ɗan Allah kasamun kayana Ni ba fa ƴar iska bace ,wayyo mai kayi mun nn...”. ke yi mun Shiru me xanyi dake me kike dashi da xan taɓa eh?”. Yayi maganan cike ɗauke kai kaman bai gama lugwigwita ta ba”. Shiru tayi tana jin bugun ƙirjin ta a sarari”. Rigar ya sa mata roba ne ya kamata tsam... Don ko bra bai sa mata ba. Ya samata pant kamin ya sa mata legjeans ɗin . Wani irin kyau tayi masa ta koma tamkar irin bbies ɗin ƴaƴan turawa”. Takalmin ta yasa mata yana kama hannun ta a tare suka miƙe . Toilet taga ya nufa da ita ba musu ta bishi”.


Wani stool mai ɗan tsawo ya aje mata yayi mata alama da ta zauna ,nan ta zauna tana kallon shi ,gashin ta ya warware da yake cikin robali da yaji gari ,rabin gashin a ɗaure rabi a barbaje. Kanta taji ya kwanto da wuyan ta a wani abu da take bi da kallo tana cewa mai ye wannan kuma? Sabulai yafara sa mata yana warware gashin nata haɗi da fara wanke mata gashin ,sai taji ruwa na tsiyayar mata a hankali...lumshe ido tayi tana jin daɗin ƙamshin sabulai n da yake wanke mata kan dashi... Dama haka masu kuɗin nan suke ji ?”.  Tayi maganan a sarari batare da ta sani ba a tunanin ta a zuci take maganan ba”. Me kike cewa ??”. Saurin cewa tayiiiii.....



*Babban sirrin qamshi kisamu hadadden gaske Wanda y Sami qwararriyr me sarrafashi daga very expressive product like arabian,rasasee ajmal,and alharamaiin.masu asalin kyau d inganci er'uwa karkiyi sake d attitude naki qamshi shine ke bayyana ke wacece ko kinyi ado ko bakiyiba. Mummies kujini dakyau the beauty of turare is speak to ur hearts and hoply to someone else...namiji na iya manta komi amma Banda special qamshin ki daya Saba jii na yauda gobe farkon matakin Jan hankalin miji gareki shine y shaki qamshin daddadan turarenki.🥰💃🏻💯 Akwai wasu sirruka ajikin qamshi turaren da akeyinsa da wasu daga cikin itatuwan bishiyoyi ko saiwar wasu bishiyoyi Wanda ake Kira da (eriqh) wannan itatuwa ba kowa ya iya maintaining dinsu subada abinda ake bukataba da wannan zakuga d yawan masu turaren wuta insunyi turare yake qauri Wanda dazasu dage su sarrafashi yanda y kamata Ina me tabbatr muku ba boka ba malam kinadaga cikin gidanki Zaki siye zuciyr oga walhi kusamu lada hankali kwance💃🏻💃🏻💯 Wanda mu haka shine birinmu insha Allah. To ku marmatso kusa kuji shahararriyar Kuma hamshakiyr mesai da turarukan wuta wato UMSAD INCENSE ta tanadar muku turaruka masu inganci Kama daga jiki,gida,Kaya, turarukan tsuguno, turarukan daake shafawa a gashi batare da sunbawa gashi matsala ba ds.kudai kawai ku tuntube ta 08028827241/09033791049 karku manta UMSAD INCENSE jindadinku shine namu 💯💃🏻💃🏻



*Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne , normal group₦300...Vip group₦500...special ₦1000...zaki iya Turo da katin mtn ta wannan number 08081202932 ko ki tura ta wannan account ɗin 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank*



*Mmn teddy*

[6/18, 08:36] my number: *Mmn teddy*

       10

*Don Allah indai baki biya kuɗin littafin ba kar ki karanta ,kar a fitar kema kuma kar ki karanta na bati Don Allah🙏 kuɗi ne ba mai yawa ba ,kawai ƙi biya, ki karanta cikin ƙwanciyar hankali".*

****

Me kuwa nace ? Ni bance komai ba". Shiru yayi mata bai ce komai ba ,duk dashi mutum ne mai Son girma ,baya son raini sam, gashi baya ɗaukar wargi”. Maganan da tayi masa baiji daɗin shi gatsa³ gashi miskilanci ya hanasa ya biye matan kaman yanda ya saba mata”. Kallon fuskar ta yayi ta madubin dake fuskantar ta , jan gashin ta yayi da ƙarfi na azaba ,wannan yasa Zainabu cewa “Washhh”. Dariya ya danne duk da yaso kuɓce masa ganin yanda har idon ta ya ciko da ruwa ,a zuciyar shi cewa yake “ ga tsiwa ga tsoro ,kuma ga saurin kuka , da haka xan horar dake”. Muryar sa taji yana cewa “ Oyah Miƙe ga brush can kike ki wanke baki”. Miƙewa tayi da sauri tana kai hannun ta haɗi da ɗaure Towel ɗin da ya ɗaura akanta”. Hamdala take a zuciyar ta da ya gama mata lafiya ,don ta ɗauka gashin nata zai sauke ,musamman yanda yake jah mata da comb ,sai taɓa gashin nata take da taji tayi washrrr tamkar ba nata ba , gashi ya sauko har gadon baya”. Ke wakike? Daga yau bazan ƙara maki komai ba ,duk abun da nayi maki ke zaki cigaba da yin kayan ki ,don ban zama maki bawa ba, kina taɓa gashin ki wato baki taɓa gyarawa haka ba”. Kai Zainabu wannan mutumin yana shirin yi maki rainin hankali fah , tayi maganan a zuciyar ta , kana ta buɗe baki a sarari tana kallon da cewa “ Waya ce maka ina taɓawa ne inji Allah yasa figar mun gashin da kayi ba ka sauke duka gashin nawa ba ,saboda ance ku Sojoji komai naku na daban ne ba irin ta mutane ba”.  Ta ƙare maganan tana kallon shi ,gani tayi yayi mata ƙurrrr gaba ɗaya idon shi na akan ilahirin Surar jikin ta”. Ɗan tsaki tayi a zuciyar ta tana faɗin wannan wani irin mutum ne da kallon tsiya”. To me yake kallo a jiki na ? Can masa shi ido zaiyi zafi”. Fara brushing teeth ɗin ta tayi tana wanke su kusan sau uku”. Wanda tana cikin kurkure bakin ta ne taji hannun Habab A ƙugun ta da yakasa haƙuri sai da ya taɓa hips ɗin da yaga har suna rawa idan ta juya”. Saurin jah baya tayi ta juyowa tana kallon shi da fuskar tamyar lafiya?”. Amma abunka ga Ɗan Duniya sai wani shan kunu yayi yana cewa“ Soja me kika ce? Ba kalon mutane ba ,to kalon Aljanu ne mu?”. 


Uhm³ to yanxu tambayar ne akan ɗan wannan abun fisabilillahi sai ka taɓa mun jiki?”. Kallon ta yayi ido cikin ido kana ya cije lips ɗin shi har ga Allah shi kaɗai yasan halin da yake ciki ,wannan yarinyar tana Son birkita mun lissafi , abun da yake cewa kenan a zuciyar shi, a sarari kuwa cewa yayi “ wai ke mai kika ɗau kanki? Har yanxu fa ke ba cikakkiyar mace bane da xanji wani abu dan na taɓa jikin ki”. Eiyee to Ni namiji ne?”. Zainabu tayi maganan tana ƙwalalo idon ta waje najin rainin hankalin da Habab ke yi mata ido biyu”. Juyawa yayi yana lumshe idon sa haɗi da buɗe su kamin yace " Marabar kaɗan ne”. Yana faɗin haka kamin Zainabu tayi magana ya fice daga toilet ɗin”.


Komawa Zainabu tayi tana jah baya haɗi da kallon tanƙamemen madubin toilet ɗin, tana bin kanta da kallo , kai bala'i Zainabu kece wannan?? Nice wallahi ,ta ba kanta amsa da tambaya lokaci guda tana washe haƙoran ta da sukayi haske har ɗaukan ido suke ”. Shiru tayi tana juya kanta gaskiya kyau taga ta ƙara ,ta koma tamkar ba ita ba , tuno da maganan Umman ta ne yasata cewa " Umma taho kiga Zainabu n ki ashe dama ina da kyau?”. Tuno da maganan da Habab yayi mata yasata gintse fuska tana cewa “ Duk nason taƙaman ka don kai kyakykyawa ne shiyasa ,to da me kafini kyaun ? Sai dai ka nuna mun hasken farin fata ,kuma Ni dama hasken fari bai burgeni ,kuma kyaun bai taɓa burgeni ba eheee”. Tayi maganan tana ƙaiƙafta ido tamkar wanda Habab ke a gaban ta”. Girgiza kai tayi tana cewa “ nice yake cewa mara bata da namiji kaɗan ne ko? Humm bkmai na gode ,amma wallahi ƙarya kakeyi don komai nawa Zainabu na mata ne”. Tayi mgn tana gyara zaman plate shoe ɗin ta haɗi da fitowa zuwa bedroom ɗin ta”. Gadon ta ta nufa duk da ta hango shi zaune a Sofa gaban shi flsk ne na ruwan zafi sai gyefe guda kayan snacks. Ɗauke kai tayi tana shirin ƙwanciya duk da cikin ta dake mata azalzalan yunwa”. Ke! Ya kirata har sau biyu bata amsa mashi ba ,a zuciyar ta tana cewa " Aini ba ke bace ,idan baxaka ce Zainabu ba ka bar shi”. Jin ta masa banza yasa ransa ɓaci ji yake kamar ya tashi yayi mata dukan tsiya ,amma duk idan ya kalleta sai surar jikin ta ya sa shi sha'afa da komai , lumshe ido yayi yana tunanin wani hukunci zai mata ,amma ina ba abun da yake gani sai breast ɗin ta suna masa kai kawo ,cije lips ɗin shi na ƙasa yayi yana kai hannun shi haɗi da cusa yatsun shi cikin sunan kanshi...sam ya rasa meke masa daɗi a yanxu”. Ba abun da yake So fache yaji hannun shi cikin tumbulayen nonon Zainabu ya lagwida su son ransa yanda yayi ɗazu".


Sam ta manta da karayar hannun ta , wannan yasata kwanciya gadon ba tare da tayi duba ta kwanta a karayan tana bigewa”. Wani irin uban ihu tasa ki tana saurin miƙewa daga zaune tana salati, wanda jin hakan yasa Habab saurin miƙewa yana nufo inda take cikin azama”. Hannun nata da take riƙe dashi ya riƙo yana cewa “ lafiya Mai ya samu hannun naki?”. Ƙasa masa magana tayi sai kuka take tana ƙarawa , wannan yasa shi zama gyefen ta yana rumgumo ta jikin shi ,wanda ba musu ita ji da hannun ta da azaban kawai take yi , wannan ya bashi damar manna ƙirjin ta da nashi nonon ta da suke ba bra suna gogan jikin shi ,wani irin ajiyar zuciya ya sauke ”. Sai bubbuga bayan ta yake a hankali alamun rarrashi”.


Tsawon minti biyar suna a haka kamin ta miƙe don taji raɗaɗin ya ragu tana kallon shi haɗi da muskutawa gyefe tana cewa „ Ni Dai ka daina Taɓa mun jiki". Bana so”. Kaman bazai bata amsa ba sai kuma yace“ Anƙi adaina ,daga taimakon ki danayi kin samu ,ina maki mgn ɗazu mai yasa baki bani amsa ba?”. Kawai ina ji saboda sunana ba ke bane”. Fiddo da idanun sa yayi waje yana kallon ta da ita tayi saurin kauda kanta gyefe ,tana ji gaban ta na faɗuwa ,don bata san y akayi ta faɗa masa maganan ba. Tashi ki yi tsallan ƙwaɗon ki na dare” ai dama na faɗa maki safe da dare zaki rinƙa yi tashi ki bani wuriiiii....yayi maganan a zafafe don yaji zafin maganan nata ,duk da gaskiyar ta”. Kallon sa tayi tana fashewa da kuka ,ba zaki tashi ba?”. Yayi maganan da Muryar  warning”. Cikin sauri Zainabu ta miƙe a gaban sa ta tsaya tana cewa “ Don Allah kayi haƙuri ka bari hannu na ya warke!. Wani irin kallo ya wurga mata wanda ya sata saurin yin ƙasa idon sa ne ya sauka ana shanun ta ,wanda yasa shi fixgota yana kai hannun shi haɗi da yaye rigarta yana mirza nonon ta , wani irin jah baya tayi tana kallon sa cikin sauri ,fuskar sa lokaci ɗaya ya sauya , Meye haka ? Wannan ai iskanci ne? Ya xa'ayi ka taɓa mun nono?". Eh naji ɗin Ni kuma ɗan iska ne ,ki kirani ma da kwrto bai dame Ni ba , zaki zo na taɓa Maki a hankali naji daɗi ko kin zaɓi tsallen ƙwaɗon?".  Hawaye ne ya hau bin kuncin ta mashau³ nan take tace “ a'a nidai zanyi tsallan ƙwaɗon”. Cije laɓɓan sa yayi da ƙarfi ,wani irin sha'awar ta na fuzgarsa. Oya yi idan kuma kika sake mun kuka wallhi sai na ɓalla ɗayan hannun ki”. Shiru Zainabu tayi tana fara tsallen ƙwaɗon wanda biyu tayi tasa kuka tana cewa “ Hannun ta da ciwo”. Jin hakan yasa shi jawo ta jikin shi dama hanya yake nema”. 


Nonon ta yafara murɗawa da ƙarfi ,wanda yasa Zainabu sakin kukan azaba tana cewa " Zanyi wallh baxan ƙara kukan ba, cikin wani irin murya da bata taɓa jin sa da ita ba yace “ ai a yanxu sai dai na karya ɗaya hannun naki , kuma kiyi a hakan ,zaɓi ɗaya da na taɓa nonon ki dana karya ɗayan hannun yayi maga babu alamun wasa”. Shiru tayi kusan minti biyu tsoron Habab yagama mamaye ta. Tabbas tasan komai xai iyayi”. Jikin ta ne yake rawa sosai ,wanda kallon ta yayi yana sakin wani irin murmushi n mugun ta kamin ya cigaba da matsa nonon ta yana murxarsu haɗi da wasa da nipples ɗin ta”. Rintse ido Zainabu tayi sai hawaye ,sam ta kasa buɗe idon ta ,tana ji ya kwantota jikin shi yana yaye rigar ta haɗi da kai bakin shi yana shan nonon nata da suke mata tsami na azaba ,ko shafasu yayi zafi suke mata”. 


Liliyasu yake yana aikin shaƙar ƙamshin jikin ta ,bai taɓa jin daɗin taɓa nono kaman irin nata ba ,gasunan cass a ƙirjin ta basu zube irin na Sobreen ba ,sun koma kaman yaɗi , murxasu yake wanda yasata sakin wani kuka mai sauti tana gantsare masa don zafi taji a wurin. Ganin haka yasa shi kai bakin shi taji yana lashe dukkan nin ta tun daga nonon ta har zuwa wuyan ta a haka ya dire harshen sa a bakin ta ,lips ɗin ta ya hau tsotsa yana sa hannayen sa biyu a ƙirjin ta ko wanne yana sarrafa nonon nata bai damu da zafin da suke mata na yarinta ba ,shidai kawai yaji daɗi. Zainabu ko ita taga wahala biyu gashi ba bakin kuka”. Tun tana kukan har ta daina ,don ta lura bashi da ranan dainawa”. Yanda ko yake sha mata laɓɓa sai da ta tsorata ,to me yakeji tambayan da take mawa kanta kenan”.  A haka ya sauke bakin sa saman nonon ta yana shan su kaman yasamu kayan alawa”. Bata san iya lokacin da ya ɓata akan ta ba ,ita dai jin yana murɗa mata nonon da ƙarfi kuma alamu ma ya fara ficewa a hayyacin sa yasa ta saurin kai hannun ta tana riƙe nashi cikin Muryar kuka kuma Muryar nata na rawa tace “ Don Allah kayi haƙuri na tuba”. Yunwa nakeji ”. Wani irin ajiyar zuciya ya sauke kamin yace “ Ni ban haƙura ba”. Idon ta ne ya ciko da ruwa ,gani tayi ya cika ta yana miƙewa haɗi da nufan wurin flsk ɗin nan ,rufe idon ta tayi tana saurin jan bargo tana rufe ƙirjin ta don tuni ya cire mata rigar ta”. 


Tana a haka ne taji Muryar sa yana cewa tashi gashi”. Kallon bowl tayi nan taga hasashen nama, gyefe guda kuma a wani bowl ɗin sncks ne sai hannun shi cup ɗin tea . A hankali jiki babu kuzari jin ƙirjin ta take tamkar an ɗauka mata dutse don nauyi ,sun mata wani ƙababa. Tea ɗin take sha ba sncks ɗin ,wannan yasa shi fara bata da kanshi wanda ba musu take buɗe bakin ta tana amsa , sam taƙi yarda su haɗa ido”. Tass ta shanye tea ɗin kamin ta bashi cup ɗin tana cewa “ na ƙoshi”. Amsa yayi yana tattarawa haɗi da ficewa dasu falo”. Koda ya dawo ta rufe jikin ta rijib har fuskar ta , murmushi yayi yana cewa a zuciyar shi “ ai kin ɗanɗana mun romon ki bazan iya haƙuri ba”. Kwanciya yayi gyefen ta jin hakan yasata saurin miƙewa ,nan ya kai hannun shi yana kwantota saman shi ,yana rufa masu bargon. Don Allah ka rabu dani nifa ba ƴar iska.....shiii yasa mata yatsarsa ɗaya akan laɓɓanta kamin yace " na faɗa maki Ni kuma haka nake . To kayi haƙuri don Allah ,wallahi da zafi”. Murmushin mugun ta yayi mata kamin yace “ nace maku baxan haƙura ba ,kin manta marin da kika mun? To da haka xan dingi ramawa ”. Kuka tasa tana ce masa wallahi da zafiiiiiii............



_Siyan na gari...💃💃💃_

_Ina kuke ƴan uwa na mataa uwar gida da amarya,shin kunsan nesa tazo kusa kuwa?? Akwai ingattatun mayuka Suplement nasha na gyaran jiki da yasa jikin ki tayi kyau matuƙa ,duk inda kika shimfuɗa hannu ko ƙafarki sai an kalla an ƙara duba, ai zaton kina shafa wani irin tsadaddan mayuka ne na ƙarshen misali, nan ko sirrin na daga wannan tablets ɗin , yawancin banyan masu kuɗi dashi suke amfani ,don haka kar ki sake ayi baki, akwai kuma Suplement da zai ɓatar maki da dukkan wani tabo da ya shafi fatar ki...maganin nono da zai saka su suyi tuwo , idan baki da nono ne su ciko suyi tantsam² ,idan kuma sun kwantane jijiyoyin sun saki ,akwai Suplement da zan baki ,kisha kiga yanda zasu dawo tamkar ta budurwa ,su tsaya carr jijiyoyin da suka sauka su janye su haɗe da ƙirjin ki suyi wani cir su tsaya ƙyam...akwai kuma sabulai na gyaran jiki tare da ɓatar da dukkan wani tabo dan gane da esfi pimples da dai sauran su....duka ku tuntuɓi wannan numbern domin ƙarin bayani 09061466409_


*Babban sirrin qamshi kisamu hadadden gaske Wanda y Sami qwararriyr me sarrafashi daga very expressive product like arabian,rasasee ajmal,and alharamaiin.masu asalin kyau d inganci er'uwa karkiyi sake d attitude naki qamshi shine ke bayyana ke wacece ko kinyi ado ko bakiyiba. Mummies kujini dakyau the beauty of turare is speak to ur hearts and hoply to someone else...namiji na iya manta komi amma Banda special qamshin ki daya Saba jii na yauda gobe farkon matakin Jan hankalin miji gareki shine y shaki qamshin daddadan turarenki.🥰💃🏻💯 Akwai wasu sirruka ajikin qamshi turaren da akeyinsa da wasu daga cikin itatuwan bishiyoyi ko saiwar wasu bishiyoyi Wanda ake Kira da (eriqh) wannan itatuwa ba kowa ya iya maintaining dinsu subada abinda ake bukataba da wannan zakuga d yawan masu turaren wuta insunyi turare yake qauri Wanda dazasu dage su sarrafashi yanda y kamata Ina me tabbatr muku ba boka ba malam kinadaga cikin gidanki Zaki siye zuciyr oga walhi kusamu lada hankali kwance💃🏻💃🏻💯 Wanda mu haka shine birinmu insha Allah. To ku marmatso kusa kuji shahararriyar Kuma hamshakiyr mesai da turarukan wuta wato UMSAD INCENSE ta tanadar muku turaruka masu inganci Kama daga jiki,gida,Kaya, turarukan tsuguno, turarukan daake shafawa a gashi batare da sunbawa gashi matsala ba ds.kudai kawai ku tuntube ta 08028827241/09033791049 karku manta UMSAD INCENSE jindadinku shine namu 💯💃🏻💃🏻


_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176  domin karin bayani,  maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka   fara amfani da   maganin zaki ga sauyi,  domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari  2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._



*Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne , normal group₦300...Vip group₦500...special ₦1000...zaki iya Turo da katin mtn ko ki tura ta wannan account ɗin 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank*


*Mmn teddy*

[6/19, 09:14] my number: *Mmn teddy*

       11


*Don Allah indai baki biya kuɗin littafin ba kar ki karanta ,kar a fitar kema kuma kar ki karanta na bati Don Allah🙏 kuɗi ne ba mai yawa ba ,kawai ƙi biya, ki karanta cikin ƙwanciyar hankali".*


“Mutsu³ ta hau yi tana ƙoƙarin ƙwace kanta daga gare shi ,amma ina sam ta kasa don yayi mata wani riƙo da motsin ma daƙyar take iya yin shi”. Sajen sa taji yana goga mata a ƙirjin ta yana shirin kai bakin sa ga nonuwan ta da suke fuskantar shi , cike da murya na mai gab da kuka ta fara ce masa “ Sojana Don Allah kayi haƙuri,to ka ragama marin da nayi maka ,amma Don Allah ka daina taɓa mun nono wallahi zafi suke mun ,kar suma ka cire mun Su”. Dakatawa da yin komai yayi sai kansa da ya ɗaura akan na shanun ta yana sauke numfashin sa hankali ƙwance”. Wayace maki ana cire Nono daga an taɓasu ? Ba wani abu xan maki mai zafi ba , na haƙura bazan rama marina ba , amma kullum zan rinƙa taɓa nonon ki ina shan su , ya ƙare maganan yana murxasu da hannun sa . Kuka Zainabu tasa tana faɗin “Wayyo Umma na Zafi zai kashe maki niiii!! Bakin shi taji ya ɗaura akan na shanun ta yana tsotsan su tamkar ƙaramin yaro har lumshe ido yake”. Ihun ta banza ,don bai damu ba tayi tayi indai zai samu abun da yake buƙata. Tun tana kukan nata har ta koma tayi shiru ,sai dai in taji zafin ta rintse ido...haka yake ta lugwigwita nonon ta hankalin sa kwance ,idan sha'awar nata ya taso masa sai ya rintse ido ya ƙanƙameta ya mannata da jikin shi a haka har ya samu realese , Zee!! Kin yarda mun kullum in zo nayi romanncc.

.... Saukar numfashin ta yasa shi yin shiru yana dakatawa da faɗin Abun da yayi niyya”. Barci tayi , abun da ya faɗa kenan a zuciyar shi yana gyara mata ƙwanciya haɗi da komowa ta gyefen ta yana ƙwanciya shima ”. Addu'a yayi masu kamin ya kuma jah masu abun rufa ,cike da nishaɗi yake wasa da gashin kan ta da yaji ta sauko masa har wuya”. A haka shima barci ɓaro ya ɗauke shi ”. Humm ƙa'idar Habab baya baccin awa uku a dare yake farkawa. A wannan dare Zainabu taga naci a hannun Habab duk idan ta farka shi xata gani yana aikin yamutsata da lugwigwita mata nono , tayi magiyar har ta gaji . A haka xata koma baccin ta yana cigaba da aikin shi”. Shikam ko ɗumin jikin ta da ya manna da nashi ji yake dabam a cikin dukkan matan da ya saba yin ƙwartancin sa dasu. Wannan yasa shi kasa natsuwa ko yayi barci yana farkawa zai duƙa daga inda ya tsaya”. A haka har subahi. Kirar sallar farko ya tashi ya nufi toilet yana yin wanka kamin ya ɗauro alwala yana fitowa haɗi da shimfiɗa sallaya . Nafiloli yake yi idon Zainabu na akan shi ,a zuciyar ta cewa take “ wai dama wannan yana sauke sallar farilla bare har da ƙarin nafila?”. Hummm kuma a hakan bai ji tsoron Allah yabar yin fasadi da ɓanna ba”. 


Miƙewa tayi a hankali tana sauke ƙafarsa kaman wanda yayi mata wani abu ,nan ko bayan matseta da lugwigwita ta babu abun da yayi , toilet ɗin ta nufa tana ɓoye jikin ta wai kar ya ganta da sauri ,wanda shi kam da ido ya bita har ta shige”. 


****


Wanka tafara yi kamin ta shiga gasa ƙirjin ta da sukayi mata ƙababa ,sun mata tsami sosai na jagula da suka sha”. Idon ta ta rufe tana buɗewa sai hawaye sharrrr ³ Wannan Sojan Mugu ne wallahi ,Allah ka gani Allah ka taimake ni kar ya cire mun nono da murxa da murɗe mun da yake yi”. Tayi maganan tana cigaba da zubda hawaye ,wanda idon ta har ya kumbura . Alwala ta ɗauro tana naɗe jikin ta da Towel kana ta fito , a gyefen shi ne taga Hijab da sallaya ya shimfiɗa mata, wannan yasata rakuɓawa gyefen shi tana fara sallah don Har an shiga Masallaci , tana ganin shi ya miƙe ya nufi Sofa yana ƙwantawa can yana buɗe laptop ɗin sa yana binciken meye Allah masani”. Hmdllah tayi a zuciyar ta ,tana isar da sallahn ,waldrop ta nufa tana fiddo da wata duguwar riga marar nauyi da Mayafin ta ,tana sawa da Mayafin tana ɗaurawa haɗi da nufar gadon tana kwanciya a hankali tana kama hannun ta da takejin yana mata tsuwa ta cikin namarta”. Sai wani zafi yake mata kaman ana ɗanin ta haka takeji”. Tun tana daurewa tana juyawa har ta kasa yin hakan ,kuka ta fara ƙasa ² tana matsa ƙashin hannun nata , jin tamkar yanxu ne yake kwankwatsar ta yasa Zainabu miƙewa zaune tana kama hannun haɗi da cigaba da kukan nata ƙasa²”. Miƙewa Habab yayi yana aje laptop ɗin nasa yana tunanin to ya xaiyi da tafiyar da zuwa japaan da ya taso masa a satin nan kuma dole ya tafi don shine jagoran tafiyan. Zama yayi gyefen Zainabu yana magana cikin Muryar gashinan dai zafi² sanyi² “ lafiya  me ya faru ,wani abu ne yasame ki?”. 


Cikin Muryar kuka idon ta na zubda hawaye ta kalle shi tana cewa “ kai ka karyamun hannu ,kuma gashi yanzu zafi yake mun...tana faɗa masa tana kuka”. Shiru yayi don dama yasan tabbas za'a rina , Hannun shi yakai yana Son taɓa hannun karayar nata ,nan tajah baya don tsoron ta bashi takeji tasan idan kuma ta bashi yanxu yajah mata sai kuma mutuwa shine kaɗai abun da zai biyo baya”. 


Ganin taƙi basa hannun yasa shi Rungume ta a hankali yana bubbuga bayan ta kamin yace " bari nakira Sobreen ta dubaki ta baki magani”. Da ido ta bisa har ya fice daga bedroom ɗin , tana cewa a zuciyar ta“ kenan dama Sobreen likitace??”.

[6/19, 09:20] my number: *🕊️ƘWARTON MANYA🕊️*



*Mmn teddy*

       11

      

*Don Allah indai baki biya kuɗin littafin ba kar ki karanta ,kar a fitar kema kuma kar ki karanta na bati Don Allah🙏 kuɗi ne ba mai yawa ba ,kawai ƙi biya, ki karanta cikin ƙwanciyar hankali". Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne normal group₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 ,zaki iya Turo da katin mtn ta wannan number 08081202932 ko kuma ki tura ta wannan account 6037312299 mohammed Aisha keystone bank*



“Mutsu³ ta hau yi tana ƙoƙarin ƙwace kanta daga gare shi ,amma ina sam ta kasa don yayi mata wani riƙo da motsin ma daƙyar take iya yin shi”. Sajen sa taji yana goga mata a ƙirjin ta yana shirin kai bakin sa ga nonuwan ta da suke fuskantar shi , cike da murya na mai gab da kuka ta fara ce masa “ Sojana Don Allah kayi haƙuri,to ka ragama marin da nayi maka ,amma Don Allah ka daina taɓa mun nono wallahi zafi suke mun ,kar suma ka cire mun Su”. Dakatawa da yin komai yayi sai kansa da ya ɗaura akan na shanun ta yana sauke numfashin sa hankali ƙwance”. Wayace maki ana cire Nono daga an taɓasu ? Ba wani abu xan maki mai zafi ba , na haƙura bazan rama marina ba , amma kullum zan rinƙa taɓa nonon ki ina shan su , ya ƙare maganan yana murxasu da hannun sa . Kuka Zainabu tasa tana faɗin “Wayyo Umma na Zafi zai kashe maki niiii!! Bakin shi taji ya ɗaura akan na shanun ta yana tsotsan su tamkar ƙaramin yaro har lumshe ido yake”. Ihun ta banza ,don bai damu ba tayi tayi indai zai samu abun da yake buƙata. Tun tana kukan nata har ta koma tayi shiru ,sai dai in taji zafin ta rintse ido...haka yake ta lugwigwita nonon ta hankalin sa kwance ,idan sha'awar nata ya taso masa sai ya rintse ido ya ƙanƙameta ya mannata da jikin shi a haka har ya samu realese , Zee!! Kin yarda mun kullum in zo nayi romanncc.

.... Saukar numfashin ta yasa shi yin shiru yana dakatawa da faɗin Abun da yayi niyya”. Barci tayi , abun da ya faɗa kenan a zuciyar shi yana gyara mata ƙwanciya haɗi da komowa ta gyefen ta yana ƙwanciya shima ”. Addu'a yayi masu kamin ya kuma jah masu abun rufa ,cike da nishaɗi yake wasa da gashin kan ta da yaji ta sauko masa har wuya”. A haka shima barci ɓaro ya ɗauke shi ”. Humm ƙa'idar Habab baya baccin awa uku a dare yake farkawa. A wannan dare Zainabu taga naci a hannun Habab duk idan ta farka shi xata gani yana aikin yamutsata da lugwigwita mata nono , tayi magiyar har ta gaji . A haka xata koma baccin ta yana cigaba da aikin shi”. Shikam ko ɗumin jikin ta da ya manna da nashi ji yake dabam a cikin dukkan matan da ya saba yin ƙwartancin sa dasu. Wannan yasa shi kasa natsuwa ko yayi barci yana farkawa zai duƙa daga inda ya tsaya”. A haka har subahi. Kirar sallar farko ya tashi ya nufi toilet yana yin wanka kamin ya ɗauro alwala yana fitowa haɗi da shimfiɗa sallaya . Nafiloli yake yi idon Zainabu na akan shi ,a zuciyar ta cewa take “ wai dama wannan yana sauke sallar farilla bare har da ƙarin nafila?”. Hummm kuma a hakan bai ji tsoron Allah yabar yin fasadi da ɓanna ba”. 


Miƙewa tayi a hankali tana sauke ƙafarsa kaman wanda yayi mata wani abu ,nan ko bayan matseta da lugwigwita ta babu abun da yayi , toilet ɗin ta nufa tana ɓoye jikin ta wai kar ya ganta da sauri ,wanda shi kam da ido ya bita har ta shige”. 


*Babban sirrin qamshi kisamu hadadden gaske Wanda y Sami qwararriyr me sarrafashi daga very expressive product like arabian,rasasee ajmal,and alharamaiin.masu asalin kyau d inganci er'uwa karkiyi sake d attitude naki qamshi shine ke bayyana ke wacece ko kinyi ado ko bakiyiba. Mummies kujini dakyau the beauty of turare is speak to ur hearts and hoply to someone else...namiji na iya manta komi amma Banda special qamshin ki daya Saba jii na yauda gobe farkon matakin Jan hankalin miji gareki shine y shaki qamshin daddadan turarenki.🥰💃🏻💯 Akwai wasu sirruka ajikin qamshi turaren da akeyinsa da wasu daga cikin itatuwan bishiyoyi ko saiwar wasu bishiyoyi Wanda ake Kira da (eriqh) wannan itatuwa ba kowa ya iya maintaining dinsu subada abinda ake bukataba da wannan zakuga d yawan masu turaren wuta insunyi turare yake qauri Wanda dazasu dage su sarrafashi yanda y kamata Ina me tabbatr muku ba boka ba malam kinadaga cikin gidanki Zaki siye zuciyr oga walhi kusamu lada hankali kwance💃🏻💃🏻💯 Wanda mu haka shine birinmu insha Allah. To ku marmatso kusa kuji shahararriyar Kuma hamshakiyr mesai da turarukan wuta wato UMSAD INCENSE ta tanadar muku turaruka masu inganci Kama daga jiki,gida,Kaya, turarukan tsuguno, turarukan daake shafawa a gashi batare da sunbawa gashi matsala ba ds.kudai kawai ku tuntube ta

 08028827241 / 09033791049 karku manta UMSAD INCENSE jindadinku shine namu 💯💃🏻💃🏻


****


Wanka tafara yi kamin ta shiga gasa ƙirjin ta da sukayi mata ƙababa ,sun mata tsami sosai na jagula da suka sha”. Idon ta ta rufe tana buɗewa sai hawaye sharrrr ³ Wannan Sojan Mugu ne wallahi ,Allah ka gani Allah ka taimake ni kar ya cire mun nono da murxa da murɗe mun da yake yi”. Tayi maganan tana cigaba da zubda hawaye ,wanda idon ta har ya kumbura . Alwala ta ɗauro tana naɗe jikin ta da Towel kana ta fito , a gyefen shi ne taga Hijab da sallaya ya shimfiɗa mata, wannan yasata rakuɓawa gyefen shi tana fara sallah don Har an shiga Masallaci , tana ganin shi ya miƙe ya nufi Sofa yana ƙwantawa can yana buɗe laptop ɗin sa yana binciken meye Allah masani”. Hmdllah tayi a zuciyar ta ,tana isar da sallahn ,waldrop ta nufa tana fiddo da wata duguwar riga marar nauyi da Mayafin ta ,tana sawa da Mayafin tana ɗaurawa haɗi da nufar gadon tana kwanciya a hankali tana kama hannun ta da takejin yana mata tsuwa ta cikin namarta”. Sai wani zafi yake mata kaman ana ɗanin ta haka takeji”. Tun tana daurewa tana juyawa har ta kasa yin hakan ,kuka ta fara ƙasa ² tana matsa ƙashin hannun nata , jin tamkar yanxu ne yake kwankwatsar ta yasa Zainabu miƙewa zaune tana kama hannun haɗi da cigaba da kukan nata ƙasa²”. Miƙewa Habab yayi yana aje laptop ɗin nasa yana tunanin to ya xaiyi da tafiyar da zuwa japaan da ya taso masa a satin nan kuma dole ya tafi don shine jagoran tafiyan. Zama yayi gyefen Zainabu yana magana cikin Muryar gashinan dai zafi² sanyi² “ lafiya  me ya faru ,wani abu ne yasame ki?”. 


Cikin Muryar kuka idon ta na zubda hawaye ta kalle shi tana cewa “ kai ka karyamun hannu ,kuma gashi yanzu zafi yake mun...tana faɗa masa tana kuka”. Shiru yayi don dama yasan tabbas za'a rina , Hannun shi yakai yana Son taɓa hannun karayar nata ,nan tajah baya don tsoron ta bashi takeji tasan idan kuma ta bashi yanxu yajah mata sai kuma mutuwa shine kaɗai abun da zai biyo baya”. 


Ganin taƙi basa hannun yasa shi Rungume ta a hankali yana bubbuga bayan ta kamin yace " bari nakira Sobreen ta dubaki ta baki magani”. Da ido ta bisa har ya fice daga bedroom ɗin , tana cewa a zuciyar ta“ kenan dama Sobreen likitace??”....




*Wannan page ɗin bonus ne , inshaallh yau zamu fara update safe da yamma , xaku iya yawatawa dashi💃💃 Gamai buƙatar littafin ƘWARTON MANYA normal group ₦300 Vip group₦500 ,Spc ₦1000 zaku iya Turo da katin mtn ta wannan number nawa 08081202932 ko ku tura ta wannan account 6037312299 mohammed Aisha keystone bank*



🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥

*HOHOHO WANI KAYA SAI AMALE, DON JAKI BAZAI 'DAUKA BA,  INA MATA MASU BUK'ATAR 'DAGA DARAJARSU A WAJAN MAZAJENSU INA MATAN DAKE SHAN WULAK'ANCIN MIJI KO NA KISHIYA ,INA MATAN DAKESON ZAMOWA MOWA AGIDAJEN AURENSU TO ALBISHINRU HAJJAH MAI GYARAN AURE YAR MUTAN MALI JIKIN KAR BHUZAYE TA SHIRYA TSAF DOMIN GABATAR MAKU DA ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI WANDA BASUDA ALGUS ACIKI , AKWAI MAGANI DANAYI BINCIKE  AKANSU DAN FARIN CIKIN  MA'AURATA NAMU BA IRIN NASU BANE KAYAN MU NA DABAN NE NA ASALIN BHUZAYE DAGA HANNUN BHUZUWA EMPIRE* 09061466409/ 09060703187

🔥💥🔥💥🔥💥🔥🔥💥


kayanmu masu inganci ne masu ladaftar da kowane irin namiji💃🏻💃🏻🔥


Kad'an daga cikin abubuwan da muke dasu 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻


Ingantaccen maganin nono , Wanda zai gyara maki nononki donmin dawo da martaban nononki acikin kankanin lokaci komai lalacewarshi kuwa sauran bayani sai mun had'u pc 09061466409


Maganin hips (hips up) Wanda zai ciko maki da hips dinki su cika suyi bul bul ga laushi dasu k'ara suyi  dass abun sha'awar kowane  namiji 🔥💥


Maganin infection Sha yanzu magani yanzu Yana fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci magani ne na maza da Mata insha Allah kowane irin sanyi gareki kikayi amfani dasu anwuce wajan💥🔥💃🏻


Ingantacce Kuma sahihin maganin k'iba Wanda Zaki ciko acik kankanin lokaci zakiyi kibar ki Yar dai dai misali ki huta Zama da Rama Baki rasa ci ba Baki rasa sha ba amma kullum Ana kallon cewa kinada matsala agidan aurenki saboda wannan ramar  , Rama batayi ba Sam Yar uwa😉😉


Sabulun wanka 

Kalolin sabulun tsarki  

Turaren tsugunno 

Turaren al'ajab

Hatsabibin turare

Da sauransu 09061466409 ko 09060703187



Kalolin gumba👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻


Gumbar Dabino

Gumbar gero

Gumbar madara 

Gumbar matsi

Gumbar ukku bala'i

Gumbar tada zaune tsaye

Gumbar sabon budurci

Gumbar sa buzu kuwa

Gumbar aya da kwakwa

Gumbar ridi

Gumbar mazari

 Sarauniyar gumba 3in1


Da sauran kalolin da bansamu fadi ba👌



Kalolin gari

Garin mallaka

Garin hutar da malaminki

dakan jaraba 

Dakan Amare

Dakan Ni'ima

Dakan kishiya in bakiyi bani waje

Garin sa buzu kuwa

Garin buje.sharkaf

Garin Dan la'asar


Yayan hadiya mai suna dan la'asar

Original Dan goshi

Original Dan goshi (sabon salo)

Original man damo

Original man ayu

Kitsen damo 

Sirrin tafin kafa

Sirrin farinjini na uwargida da amarya harma da yan mata

Kwallin idonka idona


Muna hada set na sirrin mallaka hajiya ba boka ba Mallam sai tarin sirrika kema kizama kowa agidan surenki kunsan dai aikin bhuzuwa indai mallaka ne ,a mallake maki mijin ki limiyau ba boka ba malam taho wurin bhuzuwa empire👍🏼💃🏻💃🏻


Akwai hadin sabon budurci ga yarinyar data rasa budurcinta ta hanyar fyade ko yaudarar d'a namiji da izinin Allah akayi maki wannan hadin to an wuce wajan sauaran bayani sai mun had'u pc 09061466409 💥🔥


Kalolin tsumi👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻


Tsumin mallaka

Tsumin jaraba

Tsumin madarar ni'ima 

Tsumin tabaje

Tsumin Amare

Tsumin sabon budurci

Tsumin nono  raƙumi

Matan gaske 

Ruwan jaraba,

Da sauran kalolin da ban fada ba


Kalolin matsi da basuda illa ajikin mace sai dai ma sukara maki lafiyar HQ💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻


Matsin Dan mannau

Matsin mallaka

Dan la'asar

Sabon budurci

Mak'alemata

Mashahurin matsi 

Ukku bala'i

Matsin uban budurwa

Akwai gumba ta matsi wadda Shanta akeyi ga matan da basa son yin matsi 


Muna hada set ga wadda Allah ya jaranfa da matsalar fyade har yarasa budurcinta , muna hada mata kaya ingantattun don dawo da martabar ta.


Hohohohoho in ana dara fidda uwa ake 

*Kyallen al'ajabi* babban sirrin mallaka mai abun al'ajabi mallaki naki don samun damar shiga cikin jerin mata masu fada aji a gidan mazajensu ,



09061466409 ko 09060703187 ina maraba daku sayen daya ko sari ina Zaria sannan ina aikawa kowane gari cikin aminci da yardar Allah🤝🏼🤝🏼


Ga Wanda suke bukatar ganin kalolin kayana to suyi sarving number na suyimun magana nayi sarving number ku zaku dinga ganin kalolin kayana a status ngd sosai 08061466409 ko 09060703187

[6/19, 19:23] my number: *🕊️ƘWARTON MANYA🕊️*


*Mmn teddy*

          12

*Don Allah indai baki biya kuɗin littafin ba kar ki karanta ,kar a fitar kema kuma kar ki karanta na bati Don Allah🙏 kuɗi ne ba mai yawa ba ,kawai ƙi biya, ki karanta cikin ƙwanciyar hankali". Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne normal group₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 ,zaki iya Turo da katin MTN ta wannan number 08081202932 ko ki tura ta wannan account 6037312299 mohammed Aisha keystone bank*


****


Wacce ma wai Sobreen?? Ta tambaya kanta cike da rainin hankali , miƙewa tayi tana nufar window a hankali tana bin ɓangaren nasu da kallo , da tunanin yanda zata kuɓce daga wannan gida ta gudu daga hannun Habab , motsin shigowar Habab da Sobreen taji , Wanda motsi ba tayi tana nan tana kallon wajen tagar ”. Habab mai kayi mata ? Meye na kirana kace na duba wannan yarinyar?? Dama ba'a wajen ka kwana ba?”. Da wannan ƙazamiyar ƙasƙantacciyar yarinyar ka kwana ,kuma har kake tunanin nazo na duba ta ,cin fuskar har takai haka? Wallahi yau sai tabar gidan nan don uban ta, don bazan iya zama da wannan ƴar maytsiyatan talakan a matsiyinnnnn.....ke jaka ƴar ƙaruna , jikan fir'auna , ya ishe ki haka , wallahi badai ubana zaki ciba ,don ubana yafi ƙarfin ki ci shi sai dai naki uban zaki cii”. Bala'i Ni kika zaga Zainab kike ko wacce?? Lallai kin nuna mun Habab ya bada kanshi kinga girman sa ,wato yanxu ke dai dai dani kike kallon kanki... Sobreen tayi maganan tana dafe ƙirji n ta ,haɗi da fiddo da idanuwan ta akan na Zainabu da take jin tsanar Sobreen da Habab , yatsun Sobreen take kallo don jin ta take tamkar taje ta karairaya itama ta rama nata karayar”. Shikam Habab tankasu bai yi ba sai jah baya da yayi yana zama a Sofa ,yana murtike fuska tamkar wanda bai taɓa dariya ba”.  Itakam Zainabu tana can ido yarufe bataƙi a kwana ana masifa ba  a tsakanin su. Itako Sobreen da ta lura da Habab ya kunna Sigara yana busa ta na tijara yasa ta jah baya tana yin shiru ,don tasan indai yafara busar sigarin ko tsoho ne karyea masa ɗanyar tijara zaiyi”.  


Wallahi Allah yanda aka karyamun hannu na koma mai hannu ɗaya kema sai na karya naki, wai duk akan ki ko? Har kina wani cewa “ mene?? Yau sai na rama”. Zainabu ta ƙare maganan tana cilla mawa Sobreen Turaren saman dressinmirrow. Jah baya Sobreen tayi cikin sauri tana cewa “ Lallai ƴannn kin nuna mun kun kwana tsirara da mijina ,shi yasa kike.....ke yi mun shiru na lura ke ƙaramar ƴar iskace to ba tsirara muka kwana ba ,duk abun da kike tunani shi akayi”. 


Bari naje na Faɗa mawa Hajiya ,wallahi sai yau kin bar gidan nan . Kina hauka Sobreena...ai inkin ga na bar gidan nan to Habab ne ya mutu!! 


Zaro ido Sobreen tayi tana dafe ƙirji cike da sharri ta Mata tace “ Kashe mun Habab zakiyi?”. 


Shiru Zainabu tayi ta tsaya tana kallon Sobreen da mmki ,don bata taɓa ganin sharri ido biyu irin haka ba” .  Sobreen!! Ki duba mun hannun Zainab shi nakawo ki kimun”. Habab yayi maganan cikin wani irin murya ,wanda yasa Sobreen cike da kuwa da ƙarfi tace “ Bazanyi ba Habab , wallahi sai dai hannun yarinyar nan ya riɓe”. Harara Zainabu ta watsa mata kamin tace “ Yarinya tana bayar uwar ta.....ta ƙare maganan tana mai da kallon ta ga Habab ,da taga yana ta busar sigari .... innalillahi na ga Banu Ni Zainabu Abu , Sigari a makwancin  Zainabu ?? Dama bayan iskancin ka da ka ƙware kazama ƙwarto harda shan sigari kake yi??????......


Wayyo Ni An haɗani da jaraba! 


Kamin Zainabu ta ƙare maganan ne taga Habab A gaban ta yana huci kaman damisa ,wanda yasa Zainabu jah baya don da damisa yafi mata kama a yanzu.  Baya ta ƙarayi wanda a zafafe Habab yakai hannun shi yana damƙo Zainabu ,yana hura mata hayaƙin sigarin a fuskar ta. Ni kike ce mawa Jaraba??? Kamin tayi magana ne taji ya kai hannun shi da ƙarfi yana jan rigar jikin ta ,wanda tun daga sama har ƙasa ta kyece zuwa ɗaya! Wayar sa ce ta hau ruri da yake ɗaya hannun ,wani irin wurgi da ita yayi yana dawowa sai a goshin Sobreen rauuunn kakeji , kuka tasa tana dafe kun goshin ta da hannu wanda ganin yana wanke fuskar zainabu da mari yasa Sobreen Zundumawa da gudu tana barin ɗakin babu ko waiwaye...


Fixge bra ɗin Zainabu yayi wanda yasata Saurin kai hannun ta ɗaya tana rufe nonuwanta da ta tsani wani ya gane mata su. Kuka tasa tana jah baya haɗi da haɗuwa da bango....Ni kike ce ma Jaraba? Yau xan gwada maki jaraba". Sai na farke ki!”. Zaro ido Zainabu tayi tana sakin marayar kuka haɗi da cewa “ Na tuba wallahi bada kai nakeyi ba .


Da uban wa kike yi?? Yayi maganan yana nufo ta haɗi da kai hannun shi yana ɗago fuskar ta suna kallon juna„ Sobreen”. Tayi maganan Muryar ta na rawa “ Don Allah Soja na kayi haƙuri na tuba , wallahi da Sobreen nakeyi”. 



Yi mun!!!!!!!!


Kunsan night update ba yawa🥱 kuyi manage😍, Sobreen dai tayi ta kanta 🏃‍♀️🏃‍♀️tabar Habab da Zainabu,kuma kuyi ta kanku🚶‍♀️ , idan kuma aƙwai ɗan gani kashekan Zainabu to yaje ya ƙwaceta💪🏻🤣🤣



Gud night🥱

[6/20, 15:48] my number: *🕊️ƘWARTON MANYA🕊️*


*Mmn teddy*

          13

*Don Allah indai baki biya kuɗin littafin ba kar ki karanta ,kar a fitar kema kuma kar ki karanta na bati Don Allah🙏 kuɗi ne ba mai yawa ba ,kawai ƙi biya, ki karanta cikin ƙwanciyar hankali". Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne normal group₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 ,zaki iya Turo da katin MTN ta wannan number 08081202932 ko ki tura ta wannan account 6037312299 mohammed Aisha keystone bank*


*****


Rufe mun baki kina buge ?”. Habab yayi maganan yana ƙwaɓe mata baki wanda yasa Zainabu saurin kai hannun ta tana rufe bakin haɗi da cewa “ wayyo Allah hannu na shiknn ,Nasan ƙarshen hannu na fita zaiyi baki ɗaya”. Wayyo Hannu na!! Tayi maganan cike da Muryar kururuwa tana tsangala ihu ,wanda yasa Habab saurin cewa “ Ke Tsaya in ga hannun?. A'a Ni ka rabu dani , da abun da kake mun gomma kasa Bindiga ka harbe kaina na huta , da izayar da kake mun ,wayyo Umma na zasu kashe Ni ,kwanan hannun Zainabu Taƙwas a karye ba magani babu duban likita....Keee yayi maganan yana dafe kansa ,amma ina Zainabu ta samu abunyi dama So take ya rabu da ita daga dukan da yayi shirin mata ”. Hakan yasata saka masa ihun ƙarya”. Ya isa yi shiru ,bari nakira Doctor yanxu yazo ya duba ki”. 


Kuka Zainabu tasa tana cewa “ a'a nidai ka kaini asibiti ne can a dubani ,tayi maganan tana hararo hanyar da zata samfe daga can asibitin”.  Habab ne ya kalleta sai ya sakin mata wani murmushi da yasa ta tsagaitawa da kukan don ta rasa gane na meye?”. No basai mun je ba ,Doctor abokina yanzu zai taho ,ki maida kayanki”. Yana gama faɗa mata haka ya juya cike da takon sa da yake ɗaga mawa Zainabu hankali da tsoron sa ya fice daga bedroom ɗin ,yana nufar falo don ya ɗau ƙaramar wayar sa yakira Abokin sa Saif”....


Da wani irin Kallon jin haushi da tsanan sa Zainabu tabi bayan sa ,tana faɗin mugu kawai azzalumi , wallahi Allah zai fito mun da mafita da hanyar da zan bar gidan ka”.  Idan kuma ba haka ba?? Hummm”. Miƙewa tayi tana nufar waldrop don sauya kayan da ya dirar mata da yagi har ƙasa....Takaici ne ya ishi Zainabu ɗago rigar tayi tana kallo ,kamin ta ce wallahi da kayan Umma na ne wanda ta ɗinkamun kayimun haka dashi ,Allah sai nayi maka babban ɓannna a cikin gidan nan sai kayi nadam....motsi taji a bayan ta wanda yasa ta saurin juyawa ,nan taga ashe babu kowa ,mtseww ɗan tsaki tayi kamin tace “ Haba Zainabu badai kin fara tsoron sa ba? Ina ai Zainabu bata tsoron kowa sai Allahn da ya halicce ta”. 


Fiddo da kayan wasu tana cewa “ Can maka asarar ka ba nawa ba ,dama nawa ce sai nayi kaico”. 



*****


Ke Sobreen lafiya kika shigo da gudu haka ,tamkar wanda aka sako kura?? , Hajiya Luba tayi maganan tana kallon Sobreen cike da Muryar tambayar lafiya?”.  Nishi Sobreen ta hau saukewa a hankali kamin ta zauna gyefen Hjy Luba tana cewa “ Momy na gaji da Wannan yarinyar a gidan nan ,wai yaushe Habab zai sake ta ne?”. Mai kuma ya faru??? Hjy Luba ta tambaya kai tsaye da son jin me Zainabun tayi haka har ya firgita Sobreen”. Uhmm Momy da kike wani mgnnnn ina gudu kamar wacce aka kwanto kura ai Habab yafi kura gaban zaki ma yake”. Ina ta tambayar ki lafiya? Amma sai surutun banza kike mun ,don Nasan tun ba yau ba kike tsoron Habab , wannan tsinin da goshin ki yayi na meye??. Momy wayar sa ya buga da bango Ya dawo mun Allah ma ya kiyaye fuskata ta ,ya sauka a goshin......nan Sobreen ta kwashe mawa Hjy Luba komai ƙarya da gaskiya ta faɗa mata . Sallallami Hjy Luba tayi tana cewa “ kice an kawo mana jaraba”. Uhmm Momy har a haka ne kike tunanin cin gadon Habab ? Bayan mu biyu ne matan sa...tayaya Momy muƙara tunani fa”. 


Dole cikin ɗaya za'ayi ɗaya ko Habab ko Daddy dole ɗaya su yakauce ya bamu wuri”. Suka tsinkayi muryar S

[6/20, 15:48] my number: *🕊️ƘWARTON MANYA🕊️*


*Mmn teddy*

          13

*Don Allah indai baki biya kuɗin littafin ba kar ki karanta ,kar a fitar kema kuma kar ki karanta na bati Don Allah🙏 kuɗi ne ba mai yawa ba ,kawai ƙi biya, ki karanta cikin ƙwanciyar hankali". Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne normal group₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 ,zaki iya Turo da katin MTN ta wannan number 08081202932 ko ki tura ta wannan account 6037312299 mohammed Aisha keystone bank*


*****


Rufe mun baki kina buge ?”. Habab yayi maganan yana ƙwaɓe mata baki wanda yasa Zainabu saurin kai hannun ta tana rufe bakin haɗi da cewa “ wayyo Allah hannu na shiknn ,Nasan ƙarshen hannu na fita zaiyi baki ɗaya”. Wayyo Hannu na!! Tayi maganan cike da Muryar kururuwa tana tsangala ihu ,wanda yasa Habab saurin cewa “ Ke Tsaya in ga hannun?. A'a Ni ka rabu dani , da abun da kake mun gomma kasa Bindiga ka harbe kaina na huta , da izayar da kake mun ,wayyo Umma na zasu kashe Ni ,kwanan hannun Zainabu Taƙwas a karye ba magani babu duban likita....Keee yayi maganan yana dafe kansa ,amma ina Zainabu ta samu abunyi dama So take ya rabu da ita daga dukan da yayi shirin mata ”. Hakan yasata saka masa ihun ƙarya”. Ya isa yi shiru ,bari nakira Doctor yanxu yazo ya duba ki”. 


Kuka Zainabu tasa tana cewa “ a'a nidai ka kaini asibiti ne can a dubani ,tayi maganan tana hararo hanyar da zata samfe daga can asibitin”.  Habab ne ya kalleta sai ya sakin mata wani murmushi da yasa ta tsagaitawa da kukan don ta rasa gane na meye?”. No basai mun je ba ,Doctor abokina yanzu zai taho ,ki maida kayanki”. Yana gama faɗa mata haka ya juya cike da takon sa da yake ɗaga mawa Zainabu hankali da tsoron sa ya fice daga bedroom ɗin ,yana nufar falo don ya ɗau ƙaramar wayar sa yakira Abokin sa Saif”....


Da wani irin Kallon jin haushi da tsanan sa Zainabu tabi bayan sa ,tana faɗin mugu kawai azzalumi , wallahi Allah zai fito mun da mafita da hanyar da zan bar gidan ka”.  Idan kuma ba haka ba?? Hummm”. Miƙewa tayi tana nufar waldrop don sauya kayan da ya dirar mata da yagi har ƙasa....Takaici ne ya ishi Zainabu ɗago rigar tayi tana kallo ,kamin ta ce wallahi da kayan Umma na ne wanda ta ɗinkamun kayimun haka dashi ,Allah sai nayi maka babban ɓannna a cikin gidan nan sai kayi nadam....motsi taji a bayan ta wanda yasa ta saurin juyawa ,nan taga ashe babu kowa ,mtseww ɗan tsaki tayi kamin tace “ Haba Zainabu badai kin fara tsoron sa ba? Ina ai Zainabu bata tsoron kowa sai Allahn da ya halicce ta”. 


Fiddo da kayan wasu tana cewa “ Can maka asarar ka ba nawa ba ,dama nawa ce sai nayi kaico”. 



*****


Ke Sobreen lafiya kika shigo da gudu haka ,tamkar wanda aka sako kura?? , Hajiya Luba tayi maganan tana kallon Sobreen cike da Muryar tambayar lafiya?”.  Nishi Sobreen ta hau saukewa a hankali kamin ta zauna gyefen Hjy Luba tana cewa “ Momy na gaji da Wannan yarinyar a gidan nan ,wai yaushe Habab zai sake ta ne?”. Mai kuma ya faru??? Hjy Luba ta tambaya kai tsaye da son jin me Zainabun tayi haka har ya firgita Sobreen”. Uhmm Momy da kike wani mgnnnn ina gudu kamar wacce aka kwanto kura ai Habab yafi kura gaban zaki ma yake”. Ina ta tambayar ki lafiya? Amma sai surutun banza kike mun ,don Nasan tun ba yau ba kike tsoron Habab , wannan tsinin da goshin ki yayi na meye??. Momy wayar sa ya buga da bango Ya dawo mun Allah ma ya kiyaye fuskata ta ,ya sauka a goshin......nan Sobreen ta kwashe mawa Hjy Luba komai ƙarya da gaskiya ta faɗa mata . Sallallami Hjy Luba tayi tana cewa “ kice an kawo mana jaraba”. Uhmm Momy har a haka ne kike tunanin cin gadon Habab ? Bayan mu biyu ne matan sa...tayaya Momy muƙara tunani fa”. 


Dole cikin ɗaya za'ayi ɗaya ko Habab ko Daddy dole ɗaya su yakauce ya bamu wuri”. Suka tsinkayi muryar Safiya yana katse su da take shigowa”. Miƙewa Hjy Luba tayi tana kallon Sobreen da su duka kamin tace “ ku mu shiga daga ciki ,wannan maganan babban sirrin muce”. 


A tare suka haye up stairs  ko wa zuciyar shi na kisima matakiiii...........



🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥

*HOHOHO WANI KAYA SAI AMALE, DON JAKI BAZAI 'DAUKA BA,  INA MATA MASU BUK'ATAR 'DAGA DARAJARSU A WAJAN MAZAJENSU INA MATAN DAKE SHAN WULAK'ANCIN MIJI KO NA KISHIYA ,INA MATAN DAKESON ZAMOWA MOWA AGIDAJEN AURENSU TO ALBISHINRU HAJJAH MAI GYARAN AURE YAR MUTAN MALI JIKIN KAR BHUZAYE TA SHIRYA TSAF DOMIN GABATAR MAKU DA ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI WANDA BASUDA ALGUS ACIKI , AKWAI MAGANI DANAYI BINCIKE  AKANSU DAN FARIN CIKIN  MA'AURATA NAMU BA IRIN NASU BANE KAYAN MU NA DABAN NE NA ASALIN BHUZAYE DAGA HANNUN BHUZUWA EMPIRE* 09061466409/ 09060703187

🔥💥🔥💥🔥💥🔥🔥💥


kayanmu masu inganci ne masu ladaftar da kowane irin namiji💃🏻💃🏻🔥


Kad'an daga cikin abubuwan da muke dasu 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻


Ingantaccen maganin nono , Wanda zai gyara maki nononki donmin dawo da martaban nononki acikin kankanin lokaci komai lalacewarshi kuwa sauran bayani sai mun had'u pc 09061466409


Maganin hips (hips up) Wanda zai ciko maki da hips dinki su cika suyi bul bul ga laushi dasu k'ara suyi  dass abun sha'awar kowane  namiji 🔥💥


Maganin infection Sha yanzu magani yanzu Yana fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci magani ne na maza da Mata insha Allah kowane irin sanyi gareki kikayi amfani dasu anwuce wajan💥🔥💃🏻


Ingantacce Kuma sahihin maganin k'iba Wanda Zaki ciko acik kankanin lokaci zakiyi kibar ki Yar dai dai misali ki huta Zama da Rama Baki rasa ci ba Baki rasa sha ba amma kullum Ana kallon cewa kinada matsala agidan aurenki saboda wannan ramar  , Rama batayi ba Sam Yar uwa😉😉


Sabulun wanka 

Kalolin sabulun tsarki  

Turaren tsugunno 

Turaren al'ajab

Hatsabibin turare

Da sauransu 09061466409 ko 09060703187



Kalolin gumba👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻


Gumbar Dabino

Gumbar gero

Gumbar madara 

Gumbar matsi

Gumbar ukku bala'i

Gumbar tada zaune tsaye

Gumbar sabon budurci

Gumbar sa buzu kuwa

Gumbar aya da kwakwa

Gumbar ridi

Gumbar mazari

 Sarauniyar gumba 3in1


Da sauran kalolin da bansamu fadi ba👌



Kalolin gari

Garin mallaka

Garin hutar da malaminki

dakan jaraba 

Dakan Amare

Dakan Ni'ima

Dakan kishiya in bakiyi bani waje

Garin sa buzu kuwa

Garin buje.sharkaf

Garin Dan la'asar


Yayan hadiya mai suna dan la'asar

Original Dan goshi

Original Dan goshi (sabon salo)

Original man damo

Original man ayu

Kitsen damo 

Sirrin tafin kafa

Sirrin farinjini na uwargida da amarya harma da yan mata

Kwallin idonka idona


Muna hada set na sirrin mallaka hajiya ba boka ba Mallam sai tarin sirrika kema kizama kowa agidan surenki kunsan dai aikin bhuzuwa indai mallaka ne ,a mallake maki mijin ki limiyau ba boka ba malam taho wurin bhuzuwa empire👍🏼💃🏻💃🏻


Akwai hadin sabon budurci ga yarinyar data rasa budurcinta ta hanyar fyade ko yaudarar d'a namiji da izinin Allah akayi maki wannan hadin to an wuce wajan sauaran bayani sai mun had'u pc 09061466409 💥🔥


Kalolin tsumi👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻


Tsumin mallaka

Tsumin jaraba

Tsumin madarar ni'ima 

Tsumin tabaje

Tsumin Amare

Tsumin sabon budurci

Tsumin nono  raƙumi

Matan gaske 

Ruwan jaraba,

Da sauran kalolin da ban fada ba


Kalolin matsi da basuda illa ajikin mace sai dai ma sukara maki lafiyar HQ💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻


Matsin Dan mannau

Matsin mallaka

Dan la'asar

Sabon budurci

Mak'alemata

Mashahurin matsi 

Ukku bala'i

Matsin uban budurwa

Akwai gumba ta matsi wadda Shanta akeyi ga matan da basa son yin matsi 


Muna hada set ga wadda Allah ya jaranfa da matsalar fyade har yarasa budurcinta , muna hada mata kaya ingantattun don dawo da martabar ta.


Hohohohoho in ana dara fidda uwa ake 

*Kyallen al'ajabi* babban sirrin mallaka mai abun al'ajabi mallaki naki don samun damar shiga cikin jerin mata masu fada aji a gidan mazajensu ,



09061466409 ko 09060703187 ina maraba daku sayen daya ko sari ina Sokoto sannan ina aikawa kowane gari cikin aminci da yardar Allah🤝🏼🤝🏼


Ga Wanda suke bukatar ganin kalolin kayana to suyi sarving number na suyimun magana nayi sarving number ku zaku dinga ganin kalolin kayana a status ngd sosai 08061466409 ko 09060703187

[6/21, 06:54] Matar Doctor: Zai duba Maki hannun karayar taki ne ,shine Doctor ɗin da nace maki zai zo”. Habab yayi maganan a sanyaye Muryar sa tamkar ba nasaba . Itama kanta mamaki ne ya ishe ta ,kamin a zuciyar ta tace “ Taɓ na yarda yau da Nadiya ke faɗin ɗa namiji mayaudari ne,to anya ma yace“ masu shi ya karya tan kuwa? , Yi tayi tamkar bata ji shi ba , idon ta tana kau dawa gyefe guda ”. Sukam Saif da Sadeeq mmki suke na ganin yanda Habab ya fara sauyawa ,har shine yake magana da wata mace cikin sanyin murya haka?”. Taɓ”.  Ɗago da idanun ta tayi jin shiru falon , a kan fuskar wa zata sauke da gani ? Saif”. 


Miƙewa tayi da sauri tana dafe ƙirjin ta haɗi da nuna sa da yatsa tana cewa “ Bala'i ,kaine kaine wallahi kazo ka cuceni ,akan kaine wanda xan Aura ,ashe kai maƙaryaci ne?? Allah na gode maka da yakawo mun kai har gida”. Saurin miƙewa Sadeeq yayi jin haka ,don yafara tunanin Zainabu ba lafiya a ƙwaƙwalwan ta ,ƙila duka tasha wurin Habab ,don yasan shi sarai ,shida tun suna yara ana masa abu zai cire riga yace muyi dambe ya shaƙo ka ya hau duka kaman an aiko maka da azara'ilun zare rai”. 


Dariya Habab yasa haka Saif suna tare Sadeeq suna cewa Ina kuma zaka tafi”. Gafa majinyaciyan....kai ai gwara ka tafi wallahi ,don yau yanda sanadinsa na afka iftila'in aurar Wannan mugun mutumin , wallahi shima sai nasa shi a fita ,bazai bar gidan nan lafiya ba”.  Fixge hannun shi Sadeeq yayi yana cewa “ Kai Habab maganin ku kenan ai ,kun samo dai dai ku!! Yana faɗa yayi saurin ficewa dai dai Zainabu tana ɗaga ruwa cup ɗin dake a  Centre table tana watsowa inda su Habab suke ,ganin bata same su ba yasata Wurgo da cup ɗin ,wanda caraf taga Habab ya riƙe. Shikam Saif ko motsi abun ma dariya nata yake bashi. Har cikin ransa burgesa Zainabun ma keyi. Wannan yasa fuskar sa babu komai sai murmushi,wanda yasa Zainabu cewa a sarari saboda hauka da yarinta “ To wai ko shin shima Sojan ne?”. 


Kallon ta sukeyi duk cikan su babu wanda ya motsa ,sai dariya dake a cikin su duka,suna ganin ƙarfin hali duk wannan masifar da takeyi ,da hannu ɗaya takeyi n Shiiiiii......

[6/21, 06:59] my number: *🕊️ƘWARTON MANYA🕊️*


*Mmn teddy*

          


                 14

*Don Allah indai baki biya kuɗin littafin ba kar ki karanta ,kar a fitar kema kuma kar ki karanta na bati Don Allah🙏 kuɗi ne ba mai yawa ba ,kawai ƙi biya, ki karanta cikin ƙwanciyar hankali". Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne normal group₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 ,zaki iya Turo da katin MTN ta wannan number 08081202932 ko ki tura ta wannan account 6037312299 mohammed Aisha keystone bank*


*****

*Babban sirrin qamshi kisamu hadadden gaske Wanda y Sami qwararriyr me sarrafashi daga very expressive product like arabian,rasasee ajmal,and alharamaiin.masu asalin kyau d inganci er'uwa karkiyi sake d attitude naki qamshi shine ke bayyana ke wacece ko kinyi ado ko bakiyiba. Mummies kujini dakyau the beauty of turare is speak to ur hearts and hoply to someone else...namiji na iya manta komi amma Banda special qamshin ki daya Saba jii na yauda gobe farkon matakin Jan hankalin miji gareki shine y shaki qamshin daddadan turarenki.🥰💃🏻💯 Akwai wasu sirruka ajikin qamshi turaren da akeyinsa da wasu daga cikin itatuwan bishiyoyi ko saiwar wasu bishiyoyi Wanda ake Kira da (eriqh) wannan itatuwa ba kowa ya iya maintaining dinsu subada abinda ake bukataba da wannan zakuga d yawan masu turaren wuta insunyi turare yake qauri Wanda dazasu dage su sarrafashi yanda y kamata Ina me tabbatr muku ba boka ba malam kinadaga cikin gidanki Zaki siye zuciyr oga walhi kusamu lada hankali kwance💃🏻💃🏻💯 Wanda mu haka shine birinmu insha Allah. To ku marmatso kusa kuji shahararriyar Kuma hamshakiyr mesai da turarukan wuta wato UMSAD INCENSE ta tanadar muku turaruka masu inganci Kama daga jiki,gida,Kaya, turarukan tsuguno, turarukan daake shafawa a gashi batare da sunbawa gashi matsala ba ds.kudai kawai ku tuntube ta 08028827241/09033791049 karku manta UMSAD INCENSE jindadinku shine namu 💯💃🏻💃🏻


“ Ɓangaren Zainabu kuwa Tun fitar Habab tana saka kayan ta t koma tayi shiru tana ta tunanin Rayuwar ta ta yau da kullum , zaman ne da ya ishe ta yasata tattarawa tana fita falon ta haɗi da zama can”.  Tana zaune tsawon lokaci tana ta tunanuka iri dabam dabam²...hummm Ajiyar zuciya ta sauke tana cewa a sarari “ Lallai Zainabu kura tayi lafiya ,bacin haka har akwai wata ko wani da zai tsaya gaban ta yana faɗa mata maganan banza ,ta tsaya tana kallon sa ba tare da ta hayesa ba ,taci masa mutunci,rayuwa kenan ,yau gani a an rufe Ni cikin kuttu, wai fita ma babu hanyar yi”. 

Sallaman su tafara ji kamin taji motsin shigowar su , wanda kallon su batayi ba ,don tasan waye ?? Baya wuce Habab ne da Likitar da yace “ zai ɗauko ya duba ta , a ranta ne tace “ Allah sarki Zainabu wani duba ,ai an riga da an sabarta ki , sai dai kuma ki cigaba da manaji da Hannu ɗaya ”. Amarya Amarya !! Taji Muryar wani ya cikin su ya katseta wanda ta rasa gano ina tasan wannan murya”. Saurin ɗagowa tayi tana bin su duka da kallo , wanda dukkan cikam su har Habab bata ganshi da shigar gida ba ,wato hausawa ,a sarari ne ta furta tabbas shi yasa jan ja kaɗan za'ayi maku kuyi ridda, anya wa'annnan ma sunyi makarantar islamiyya?”. Sanin halin ne Saif yasa shi sam bai damu da maganganun nata gare su ba ,shiko Dr Sadeeq ƙurr yayi mata da ido yana tunanin ta ina zama mai daɗi zai fara tsakanin wannan tsigalalliyar yarinyar da Abokin sa Habab”. Ya akayi kana wani kallo na ,nice dai Zainabu ,wani abu ne dabam ko yaya ne??”. Zainabu tayi maganan a tsiwace ta wurga mawa Sadeeq kallon sama da ƙasa tamkar wacce zata saka masa duka”. Jikin Sadeeq ne ya hau rawa ,don har ga Allah bai taɓa ganin mace masifaffiya irin Zainabu ba”. Shi kuma mutum ne marar son tashin hankali ,akwai shi da sanyi kamar mace “ Dariya Su Habab da Saif suka sa masa ,ganin jikin sa duk a mace lokaci ɗaya ”. To kai Malam zaka ma iya duba hannun nata kuwa??”. Cewan Saif yan ƙara sa masa dariyar shakiyanci”. 



Humm zama Sadeeq yayi kun san dai Sadeeq abokin Habab ne tun ƙuruciya tun a sec. Sch. Suke tare”. Hanckie yasa yana goge Zumar da ya tsatstsafo masa kamin yace “ Habab , sai kuma yayi shiru ganin Zainabu idon ta na akan su ,kuma har lokacin masifa ne fal zuciyar ta”.


Zai duba Maki hannun karayar taki ne ,shine Doctor ɗin da nace maki zai zo”. Habab yayi maganan a sanyaye Muryar sa tamkar ba nasaba . Itama kanta mamaki ne ya ishe ta ,kamin a zuciyar ta tace “ Taɓ na yarda yau da Nadiya ke faɗin ɗa namiji mayaudari ne,to anya ma yace“ masu shi ya karya tan kuwa? , Yi tayi tamkar bata ji shi ba , idon ta tana kau dawa gyefe guda ”. Sukam Saif da Sadeeq mmki suke na ganin yanda Habab ya fara sauyawa ,har shine yake magana da wata mace cikin sanyin murya haka?”. Taɓ”.  Ɗago da idanun ta tayi jin shiru falon , a kan fuskar wa zata sauke da gani ? Saif”. 


Miƙewa tayi da sauri tana dafe ƙirjin ta haɗi da nuna sa da yatsa tana cewa “ Bala'i ,kaine kaine wallahi kazo ka cuceni ,akan kaine wanda xan Aura ,ashe kai maƙaryaci ne?? Allah na gode maka da yakawo mun kai har gida”. Saurin miƙewa Sadeeq yayi jin haka ,don yafara tunanin Zainabu ba lafiya a ƙwaƙwalwan ta ,ƙila duka tasha wurin Habab ,don yasan shi sarai ,shida tun suna yara ana masa abu zai cire riga yace muyi dambe ya shaƙo ka ya hau duka kaman an aiko maka da azara'ilun zare rai”. 


Dariya Habab yasa haka Saif suna tare Sadeeq suna cewa Ina kuma zaka tafi”. Gafa majinyaciyan....kai ai gwara ka tafi wallahi ,don yau yanda sanadinsa na afka iftila'in aurar Wannan mugun mutumin , wallahi shima sai nasa shi a fita ,bazai bar gidan nan lafiya ba”.  Fixge hannun shi Sadeeq yayi yana cewa “ Kai Habab maganin ku kenan ai ,kun samo dai dai ku!! Yana faɗa yayi saurin ficewa dai dai Zainabu tana ɗaga ruwa cup ɗin dake a  Centre table tana watsowa inda su Habab suke ,ganin bata same su ba yasata Wurgo da cup ɗin ,wanda caraf taga Habab ya riƙe. Shikam Saif ko motsi abun ma dariya nata yake bashi. Har cikin ransa burgesa Zainabun ma keyi. Wannan yasa fuskar sa babu komai sai murmushi,wanda yasa Zainabu cewa a sarari saboda hauka da yarinta “ To wai ko shin shima Sojan ne?”. 


Kallon ta sukeyi duk cikan su babu wanda ya motsa ,sai dariya dake a cikin su duka,suna ganin ƙarfin hali duk wannan masifar da takeyi ,da hannu ɗaya takeyi n Shiiiiii....


_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176  domin karin bayani,  maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka   fara amfani da   maganin zaki ga sauyi,  domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari  2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._




Mmn teddy

[6/21, 15:55] my number: *Mmn teddy*

           15


_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176  domin karin bayani,  maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka   fara amfani da   maganin zaki ga sauyi,  domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari  2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._


******

[6/21, 15:55] my number: *Mmn teddy*

           15


_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176  domin karin bayani,  maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka   fara amfani da   maganin zaki ga sauyi,  domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari  2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._


******


Ganin suna shirin maida ita mahaukaciya ne duk Haukan da take ba su nuna alamun tsorata ba yasata dakatawa tana numfasawa haɗi da goge zufan dake tsiyaya mata kaman wanda yayi gudun tsere”. Kin gama kenan? Habab yayi maganan yana sauke lulun idanun sa akan ta , wanda tayi saurin kama ƙugu tana tunanin abin faɗa , nan taji Muryar shi ya kuma katseta da cewa “ Saif tashi mu tafi , tun da tace ba Dr bazai duba ta ba ,can maki hannun naki ya riɓe bai dame Ni ba ,hannun ki ne ba nawa ba”. Eiyeee kai Har kana tsammanin in miƙa hannu na wani Likitar Nigeria ya taɓa mun ,likitan ma wai na Lagos wanda inyamurai suka koyar dasu ,basu da ɗigon imani a zuciyar su ? Basu iya aiki ba sam sai da dabara suka koya a jikin mutane su kake so na miƙa mawa tsadaddan shimfideɗen hannu na su jagula mun ,daga ƙarshe kome ya biyo baya iyayena ne da asara bakai ba”. Kallon ta Habab yayi yana mata kallon rashin fahimtar inda duka zancen nata ya nufa”. Saif ne ya katse shirin nasu su duka da cewa “ To yanxu Malama Zainab me kike so ayi?? Habab ya iya ɗaurin karaya ki bashi yayi maki indai Likitocin Lagos basu Maki ba”. Taɓ ɗijam waye shi??? Wai Soja kake maganan na ba hannu na? Aiko watabbata lahu hannu na ya tashi aiki ”. Tayi maganan tana kallon Saif da shima cike da biye ma draman na ta yace “ Kaman ya kenan ban gane ba?”. 


Humm gyara tsayuwa Zainabu tayi tana cewa “ Kai ma Soja ne? Ɗaga mata kai yayi alaman eh, nan ta cigaba da cewa “ Ya Sunan ka?”. Murmushi Saif yayi kamin yace “ Saif”. Saif!! Ta nanata sunan kamin ta taɓa baki tana cewa " Duka dai sunan naku gasu nan dai".


      Kalla n juna Habab da Saif sukayi don Zainabu ce kaɗai ta taɓa cewa sunan su baiyi ba , maida kallon su gare ta sukayi da suke jin tana cewa “ kaga Hannun nan tawa da ya koma haka? To ba wanda ya ƙara dagula mun al'amarin shi sai Soja ,Ni ban iya faɗin sunan shi bane shiyasa ,har naka sunan yafi sauƙi". Shidai Saif ɗaga mata kai kurum yayi ,kana ta cigaba da cewa " Wallahi ba soja ba ,kowa indai Likitar Nigeria ne baxan bashi hannu na ba, don gomma na ba ɗan gambia ya duba mun. Kallo n ta Suke suna cewa a zukatan su anya Zainabu nada sukuni kuwa? “ A hankali cike da Muryar rarrashi Saif yace " To shikenan Zee kar ki damu ,a satin nan Habab zai tafi Japan sai ya tafi dake likitocin can su dubaki sosai ,amma zaki iya haƙuri har tsawon lokacin?? Yayi maganan cike da Muryar ta ko ta yarda ko bata yarda ba". 


Muryar Habab ne ya katse su yana cewa " Da wacce xan tafi Japan? Da wannan yarinyar?? Nifa banki hannun nata ya riɓe a yanke ba , kila rashin kunyar ta ma ya ragu,babu Japan ɗin da xani da ita da Sobreen xan tafi”. Aiko ta Allah ba naka ba ,wato so kake hannu na ya riɓe , Zainabu tayi maganan tana taɓa ɗan mitsulun bakin ta ,haɗi da matso ƙwallah ,wanda hakan ya ganta cikin ƙunci yafi masa komai daɗi. Wani sanyi Habab yaji don shi bai da burin da ya wuce yaga ya baƙan ta mata". No habab kar da kace haka, dole ka tafi da Zainab tun da itace mai rauni kuma bata da lafiya ,a ƙaida itace matar ta farko ,ita ya kamata ka tafi da ita ba Sobreen ba". 


Babu inda xani da ita  Saif kabar wannan ma maganan ,idan kuma ta yarda zata rinƙa biyamin buƙata to". Kallon shi Saif yayi duk da yaɗanyi mmki fahimtar babu abun da ya shiga tsakanin su tsawon kwanakin nan . Zainab kinji ". Naji mene nifa ban gane ba?. Tayi maganan tana kallon Habab da shima ita yake kallo ,harara ta watsa masa tana cigaba da cewa " Nifa ban fahimce ka ba ,kuma ma baxan fahimce ka ba ,kawai abun da xan fahimta shine ka tafi dani Japan a gyara mun hannu na , indai wai maganan Turanci nan ne ,na iya ta dai dai duk da bana shiga aji bane ,a hanyar shiga kasuwannin Lagos na iya ,kar ka damu , donni wallahi ko baturiyar Likitar ce tayi mun ɗuman ta xanyi tun wuri ma ka faɗa masu”. Kaiiiii Abun da bakin  Saif ya kuɓce da faɗi kenan na xallan mmkin Zainabu ,wato a ko'ina halin ta baya chanjawa. Kee har ma kina tunanin tafiya kenan? Cewan Habab yana matsowa dab da ita. Ƙwarai kuwa Ƙafana ƙafarka". 



Humm kin yarda kenan zaki ɗauke mun duk wani sha'awata ,xaki mun yanda ƴammata na da Sobreen suke mun". Inalillahi wa'inna ilaihir raji'un Zainabu tayi maganan tana jah baya da sauri don sai yanxu ta fahimci inda maganan tasa ta kama hanya". Shiiiii yace yana ɗaura yatsar sa a laɓɓan sa , kana daga bisani ya ci gaba da cewa “ wannan salati na mene? Sai kace wanda aka aiko maki da saƙon mutuwa ,humm Idan kin amince shikenan tun daga yau xamu fara practicing xan koya maki yanda xaki rinƙa mun". 



Wani irin kumbura fuska Zainabu tayi tana masa wani irin kallo ,kamin tace " Allah shi kyauta wallahi ,Ni ba haka nake ba ai". Oho kin zaɓi hannun naki ya riɓe kenan? Yayi mata maganan yana ƙara matsowa kurkusa da ita ,tana jiyo saukar numfashin sa ka mar yanda shima yake jiyo nata. Shikam Saif murmushi kawai yake don ya lura Zainabu comedy ce.


Eh na yarda na yarda wallhi kawai shiknnn". Wani irin murmushi yayi wanda sai da Hushiryar sa ya bayyana ,kana yace " No Ni Habab ba mugu bane ,bazai yiwu in ga Hannun Zeee ya riɓe ina kallo ba ,tare xamu tafi ,amma daga yau  zamu fara mu'amala ta Mata da miji ,ai kinga nakai ki  babban matsayi?". Buɗe baki tayi xatayi magana ,nan yayi saurin sa taffan shi yana rufe bakin nata ,ƙwace wa take ƙoƙarin yi ,aiko nan yasa bakin shi yana ɓamewa da nata ,don yasan hakan na ɗaga mata hankali sosai ,yanxu jikin ta zai hau rawa na tsoron shi , tsiwar ta duk zai gudu. Ƙwace bakin nata tayi da ƙarfin ta tana jah baya ...Kar kice komai Zee Habab kinji ? Yau zamu fara practice". Yana maganan haɗi da sa mata dariyar mugun ta yana maida blck shadow ɗin shi yana cewa " Saif mu tafi". 


Dariya shima Saif keyi a tare suka fice suna barin Zainabu nan tsaye , nidai gani nayi ta nufi bedroom ɗin ta da gudu tana shigewa toilet , kurkure bakin ta tahauyi tana tofarwa. Kai wannan mutunin wallahi ban taɓa ganin ƙwarto ba irin shi .


Wallahi bai isa ba ,niiii kaiiii hummm gashi baijin kunyar maganan banza mtseww tsaki tajah a hankali tana fitowa bedroom ɗin ta ,zama tayi gyefen gadon tana cewa " Tabbas tun da yace xaiyi to fa xaiyi Zainabu ... meye mafitar ki?". Agogo ta ƙalla nan taga ƙarfe 2:05pm . Falon ta nufa tana kwasan kayan fruit ɗin da tagani a fridge tana loda duk wani tarkacen da tagani na ci ,tana nufar bedroom ɗin ta haɗi da sa key tana rufe ƙofar da mukulli har da wani cillata can inda itama bata san ina yayi tsalle ya nufa ba. Duk fitinan ka yau ta ƙare sai ka nemi abokiyar iskancin naka kuyi can bani Zainabu ba................






*Don Allah kar ki karanta mun indai baki biyani ba ,littafin ƙwarton manya na kuɗi ne normal group ₦300 Vip ₦500 Spc ₦1000 zaku iya Turo da katin mtn ta wannan number 08081202932 ko ki tura ta wannan account 6037312299 mohammed Aisha keystone bank*

[6/21, 18:20] my number: *🕊️Ƙwarton mny🕊️*


             16



🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥

*HOHOHO WANI KAYA SAI AMALE, DON JAKI BAZAI 'DAUKA BA,  INA MATA MASU BUK'ATAR 'DAGA DARAJARSU A WAJAN MAZAJENSU INA MATAN DAKE SHAN WULAK'ANCIN MIJI KO NA KISHIYA ,INA MATAN DAKESON ZAMOWA MOWA AGIDAJEN AURENSU TO ALBISHINRU HAJJAH MAI GYARAN AURE YAR MUTAN MALI JIKIN KAR BHUZAYE TA SHIRYA TSAF DOMIN GABATAR MAKU DA ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI WANDA BASUDA ALGUS ACIKI , AKWAI MAGANI DANAYI BINCIKE  AKANSU DAN FARIN CIKIN  MA'AURATA NAMU BA IRIN NASU BANE KAYAN MU NA DABAN NE NA ASALIN BHUZAYE DAGA HANNUN BHUZUWA EMPIRE* 09061466409/ 09060703187

🔥💥🔥💥🔥💥🔥🔥💥


kayanmu masu inganci ne masu ladaftar da kowane irin namiji💃🏻💃🏻🔥


Kad'an daga cikin abubuwan da muke dasu 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻


Ingantaccen maganin nono , Wanda zai gyara maki nononki donmin dawo da martaban nononki acikin kankanin lokaci komai lalacewarshi kuwa sauran bayani sai mun had'u pc 09061466409


Maganin hips (hips up) Wanda zai ciko maki da hips dinki su cika suyi bul bul ga laushi dasu k'ara suyi  dass abun sha'awar kowane  namiji 🔥💥


Maganin infection Sha yanzu magani yanzu Yana fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci magani ne na maza da Mata insha Allah kowane irin sanyi gareki kikayi amfani dasu anwuce wajan💥🔥💃🏻


Ingantacce Kuma sahihin maganin k'iba Wanda Zaki ciko acik kankanin lokaci zakiyi kibar ki Yar dai dai misali ki huta Zama da Rama Baki rasa ci ba Baki rasa sha ba amma kullum Ana kallon cewa kinada matsala agidan aurenki saboda wannan ramar  , Rama batayi ba Sam Yar uwa😉😉


Sabulun wanka 

Kalolin sabulun tsarki  

Turaren tsugunno 

Turaren al'ajab

Hatsabibin turare

Da sauransu 09061466409 ko 09060703187



Kalolin gumba👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻


Gumbar Dabino

Gumbar gero

Gumbar madara 

Gumbar matsi

Gumbar ukku bala'i

Gumbar tada zaune tsaye

Gumbar sabon budurci

Gumbar sa buzu kuwa

Gumbar aya da kwakwa

Gumbar ridi

Gumbar mazari

 Sarauniyar gumba 3in1


Da sauran kalolin da bansamu fadi ba👌



Kalolin gari

Garin mallaka

Garin hutar da malaminki

dakan jaraba 

Dakan Amare

Dakan Ni'ima

Dakan kishiya in bakiyi bani waje

Garin sa buzu kuwa

Garin buje.sharkaf

Garin Dan la'asar


Yayan hadiya mai suna dan la'asar

Original Dan goshi

Original Dan goshi (sabon salo)

Original man damo

Original man ayu

Kitsen damo 

Sirrin tafin kafa

Sirrin farinjini na uwargida da amarya harma da yan mata

Kwallin idonka idona


Muna hada set na sirrin mallaka hajiya ba boka ba Mallam sai tarin sirrika kema kizama kowa agidan surenki kunsan dai aikin bhuzuwa indai mallaka ne ,a mallake maki mijin ki limiyau ba boka ba malam taho wurin bhuzuwa empire👍🏼💃🏻💃🏻


Akwai hadin sabon budurci ga yarinyar data rasa budurcinta ta hanyar fyade ko yaudarar d'a namiji da izinin Allah akayi maki wannan hadin to an wuce wajan sauaran bayani sai mun had'u pc 09061466409 💥🔥


Kalolin tsumi👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻


Tsumin mallaka

Tsumin jaraba

Tsumin madarar ni'ima 

Tsumin tabaje

Tsumin Amare

Tsumin sabon budurci

Tsumin nono  raƙumi

Matan gaske 

Ruwan jaraba,

Da sauran kalolin da ban fada ba


Kalolin matsi da basuda illa ajikin mace sai dai ma sukara maki lafiyar HQ💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻


Matsin Dan mannau

Matsin mallaka

Dan la'asar

Sabon budurci

Mak'alemata

Mashahurin matsi 

Ukku bala'i

Matsin uban budurwa

Akwai gumba ta matsi wadda Shanta akeyi ga matan da basa son yin matsi 


Muna hada set ga wadda Allah ya jaranfa da matsalar fyade har yarasa budurcinta , muna hada mata kaya ingantattun don dawo da martabar ta.


Hohohohoho in ana dara fidda uwa ake 

*Kyallen al'ajabi* babban sirrin mallaka mai abun al'ajabi mallaki naki don samun damar shiga cikin jerin mata masu fada aji a gidan mazajensu ,



09061466409 ko 09060703187 ina maraba daku sayen daya ko sari ina Sokoto sannan ina aikawa kowane gari cikin aminci da yardar Allah🤝🏼🤝🏼


Ga Wanda suke bukatar ganin kalolin kayana to suyi sarving number na suyimun magana nayi sarving number ku zaku dinga ganin kalolin kayana a status ngd sosai 08061466409 ko 09060703187



*Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne normal group₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 ,zaku iya Turo da katin mtn ta wannan number 08081202932 ko kuma ku tura ta wannan account 6037312299 mohammed Aisha keystone bank*


_Masu fitar mun da Nobel ba tare da sani ba ,wallahi yana dawowa kunne na kuma don Allah ku bari , na faɗa tun a farko nace duk wanda ya karanta mun littafi bai biyani ba fah baannnnn yafeeeee kar ku sani nayi abun da banso don Allah🙏🤣 ,kawai ki cire kuɗin ki ki biya ,idan kuma Bazaki iya ba to don Allah kar ki karanta mun na bati ,idan kuma kikayi shknn keda Allah 👌._



"Haka Zainabu ta wuni tana ciye² dama ta'asar ɗabi'ar ta kenan , lemun zaƙin ne ta jerasu wuri ɗaya tana tagumi kamin tace " inama ina gidan Umma ne ,dafa shikenan na samu jari ,wannan kayan fruit ɗin ai sun kai na 6k wallahi ,kofa apple 250 yake ,to guda nawa ne anan ,nan fa lissafin ƙirga ya fara ,komai na wurin da ta ɗebo sai da ta lissafa kuɗin shi....a haka dai tagaji da zaman shiru ,jin ƙafarta yayi tsami yasata miƙewa tana nufar privacy haɗi da ɗauro alwala”. Sallaya ta shimfiɗa tana gabatar da sallar azahar kamin ta fara addu'oi kamar mutuniyar ƙwarai ,  addu'a tayi ta mawa Umman ta kana tasa Abban nata , tuno da Sama'ila yasata jan tsaki tana cewa a sarari " Yana can yana jin daɗin shi gida tayi masa faɗi babu Ni ,ai wallahi xan koma ,ina ma xan iya zama da wannan mai ƙirar samudawan??  Miƙewa tayi tana shan ruwar roban da ta shigo  dashi ,kana ta haye saman lafiyayyar gadon ta ,tana juyi haɗi da lumshe ido tana gdy ma Allah da ya fito mata da mafita ta kuɓce mawa hannun Habab da tayi". A haka dai tana ƴan tunani bacci yayi gaba da ita". 


Kulle² kam sosai Hjy Luba suke yi , tayaya Habab ko mahaifin sa zai bar duniyan duka don su cima manufarsu. Wanda tsawon lokaci suka ɓata ba mafita. Dole ta hanyar wannan yarinyar ne xamu cimma abun da muke son cimma wa". Cewan Hjy Luba tana ƙanƙance idanu. Momy kamar yahh? Cewan Safiya da Sobreen suna haɗa baki a tare". Yowa ku saurareni ,da farko yarinyar nan bata son Habab sam ta tsanesa , kuma akwai yiwuwar Habab ya so Wannan yarinyar ,saboda irin su suna da saurin shiga cikin ran mutum. Mai zai hana mu bata maƙudan kuɗaɗe muyi amfani da ƙin da tsanar da take masa , kinga ƴar talawace dole zata buƙaci kuɗi mu bata milliyoyi , sannan mu faɗa mata manufar mu. 


A'a Hjy bamu fa gane ba ,tayaya zamu bata kuɗi kuma tayaya zata yarda ta kashe Habab? . Sobreen tayi mgnn tana kallon Hjy Luba , kana tace mu kira Ammie na muyi mgnnnn sosai kin ga Ammie ƴar siyasace zata bamu wasu shawarwarin da dabarar yanda xamu tafiyar da komai. 


Sobreen kenan ,ita Ammie n ki ƴar siyasa ce ,Ni kuma Luba makira ce ta bugawa a mujalla , makirci nane yasa Habab ya rabu da mahaifiyar sa ,kuma yake jin tsanan ta fiye da kowa a rayuwar sa....kunsan irin son da mahaifin Habab kemawa mahaifiyar Habab ɗin kuwa? Amma saboda makirci n a ,na koreta a gidan nan ,tabar shi har abada tabar ƙasar ma baki ɗaya , wanda har yau ba'a san ina take ba , duk don da Alh Ahmad kemata ya haƙora saboda kissa na da kuma makircina. Don haka na rantse maku Ni Hjy Luba sai na saka Zainabu ta kashe Habab da hannun ta ,kuma da yardan ta ,anan xaku ƙara gasgata makircin Luba yafi naku na ƴaƴan zamani ,taku hauka ne".


Momy na yarda zaki iya komai ,tun da har kika tuno mun da wacce mahaifiyar Habab Amma ta bar maki gidan da mijin da ɗan nata da komai. Kar ki manta saboda ƙaunan ta da Daddy tazaɓi tabar kowa nata ,tabar addinin ta ta zaɓi adinin musulunci ,amma....keeee bar wannan maganan abun da yazama ya wuce ya wuce,a kullum mune da nasara. Safiya tayi maganan tana dafa Sobreen. Momy ke muke jira ta ina xamu fara??? Tayi maganan tana kallon Hjy Luba da ke ta wani irin murmushi na makirci.


****



Cikin bacci ne Zainabu taji ana ta buga ƙafan, nan ta farka tayi tsiri tana kallon ƙofan , jin yana bugawa yasata buɗe baki cike da Muryar barci tace" Nifa soja na baxan buɗe ƙafan ba ,ka tafi abun ka kawai Ni ba ƴar iska bace wallahi. 


Shiru ya mata nan ta cigaba da cewa " ka tafi don Allah kaji.  Cikin Muryar sa mai faɗa don Habab akwai shi da saurin ƙufula koda ko da abun da yake So ne, nan taji Muryar sa cikin fushi da faɗa yana  cewa"  ki tsuma nonuwan naki kisha kinji,dama ai su kaɗai nake so a jikin ki , bayan nan Ni ai ba na Son ki....xan tafi wurin matan da suka fiki komai na samesu in kwana ne ma xanyi ba taki ba gajiyawa. Ki tsuma su kisha". Yana gama faɗin mata haka ya juya har sai da yaji motsin tafiyar da a ƙufule , hmdllah tayi tana komawa tana kwantawa . 


Shikam Habab har yasa ƙafa zai bar falon kawai sai ya dawo ji yayi ba zai samu abun da yake so a jikin kowacce ɗiya mace ba indai ba Zainabu n ba. Zama yayi a kujerun falon yana rintse ido ,idon shi ya ƙada yayi jah har fuska...abunka ga farin fata, hannun shi yake sawa yana ta yamutsa sumar kanshi ko xaiji sassaucin abun da yakeji a jikin shi .



Kusan awa biyu Zainabu ta miƙa tana nufar window haɗi da ƙare mawa gidan kallo. Can wajen Estate ɗin ta kallah nan taga motoci dana guids suna shigowa. Tsayawa kallo tayi da ganin waye???. Lahh Baba!! Shine mahaifinn Habab ko? . Tayi mgnn tan tuno da mgnn da sukayi dashi da safe n ranan da aka kawota gidan. Aiko bari naje yanxu na nuna masa karyanin da Habab yayi saboda tsaban rashin so da ƙauna...nufar ƙafan tayi da gudu tana duban key haɗi da buɗe wa.....



Idon ta gaba ɗaya ya rufe ta fita kawai taje wurin Daddy ,sam bata lura da Habab da yake da ƙwalɓe kayan ruwan sa ba....ita dai kawai ji tayyyyi ya riƙe ta rammmmm...wani irin bugawa ƙirjin ta yayi wanda yasata sakin ƙara na tsorata da ganin sa da tayi ,ta ɗauka tuni yayi gabaaa......





Mmn teddy

[6/22, 22:03] my number: *🕊️ƘWRTN MNYA🕊️*


          17 


_Ayi haƙuri da yanda aka ga update ɗin kaɗan,nayi ne saboda wasun ku masoya da suke ta magana ,na nace xanyi sunji kuma shiru, harda kirar waya da daren nan🤔😹😹 ,to gashi nan kuyi manage plz🙏🙏 🥰_


*****


Salati Zainabu tajah tana wani yin tsayi dashi , tamkar wanda taji mutuwar uwar ta ko uba ,wanda shikam Habab sam bai tsaya sauraren ta ko bi takan ta ba , gaba ɗaya ruƙunƙumeta yayi tamkar wani Mayunwacin zaki....jikin sa har tsuma yake yana rawa ,riƙon da yayi mata yasata ƙwaƙwƙwaran motsi ta kasa. Hannun sa taji duk biyun yasa yana lalubar nonuwan ta ,wanda yasata tsala ihu tana buɗe baki xatayi masa magana cike da tsiwa , dama ita gata ta koma masa ga tsoro ne ga tsiwa.  Bakin sa yakai yana haɗewa da nashi yana sauke wani irin numfashi yana mai ƙara mannata da jikin shi". Mutsu² Zainabu take tana Son ƙwace kanta daga gare shi ,amma ina?? Sam ta kasa ,gabɓan jikin ta ne suka sare ,don duk wani ƙarfi da takeji ji tayi duk babu . Tasa ƙarfin har ta gaji. 


Sai da ya ɗau kusan mintuna uku yana sha mata laɓɓan ta ,wanda Zainabu ji take tamkar wanda yayi awa guda yana damun ta a abu ɗaya. Wata ma'aikaciya ce ta shigo kitchen ta nufa hankalin ta kwance tamkar wanda bata ga komai ba , don ita Indai Habab ne suna ganin sa cikin yanayin da yafi na yanxu da ta ganshi da matar sa ta sunna,adama yayi ɓannarsa da rashin kunyar sa son ransa bare yanxu?". Wannan yasa Ɗaharatu wucewa don ta gabatar da aikin da Hjy Luba tasa ta. 


Zainabu ne ke faɗi a zuciyar ta ,taɓ ashe gidan ne gaba ɗaya gidan ƙwarata ,ba ýan aikin ba ,ba masu gidan nan ba ,aiko wannan gida ba gidan zama bane...take maganan duka a zuciyar ta. Zare bakin sa yayi yana kallon fuskar ta ,wanda ta buɗe baki tana shirin masa tsiwa ne suna haɗa ido taji wani tsammmm.....sakamakon wani irin kallo da taga Habab na bin ta dashi. Sunkuyar da kanta ƙasa tayi tana kama hannun ta a hankali. Hannu Habab yakai yana ɗago da fuskar ta ,kamin cike da wani irin murya yace " Ina xakije?? Ina ta maki magana baki buɗe mun ƙofa ba?". Kame ² Zainabu tahauyi kamin tace " Bkmai ina bacci ne yanxu na farka ,shine shine.....tayi maganan tana ɗaga idon ta suna kauraya da nashi ,wanda kawai ta tsinci kanta tana kafe ƙwayar idon sa da kallo. Shima ita yake kallo tsawon lokaci kowa da abun da yake saƙawa a zuciyar shiiii...ita dai Zainabu taji ya wani cafke harshen ta ne da ƙarfi yana jahhhh haɗi da........






*To kuyi haƙuri wallahi bacci ke idona ,kunun afuwa na yau🙏🥰*

[6/23, 17:50] my number: *🕊️ƘWRTN MNY🕊️*


               18


*Babban sirrin qamshi kisamu hadadden gaske Wanda y Sami qwararriyr me sarrafashi daga very expressive product like arabian,rasasee ajmal,and alharamaiin.masu asalin kyau d inganci er'uwa karkiyi sake d attitude naki qamshi shine ke bayyana ke wacece ko kinyi ado ko bakiyiba. Mummies kujini dakyau the beauty of turare is speak to ur hearts and hoply to someone else...namiji na iya manta komi amma Banda special qamshin ki daya Saba jii na yauda gobe farkon matakin Jan hankalin miji gareki shine y shaki qamshin daddadan turarenki.🥰💃🏻💯 Akwai wasu sirruka ajikin qamshi turaren da akeyinsa da wasu daga cikin itatuwan bishiyoyi ko saiwar wasu bishiyoyi Wanda ake Kira da (eriqh) wannan itatuwa ba kowa ya iya maintaining dinsu subada abinda ake bukataba da wannan zakuga d yawan masu turaren wuta insunyi turare yake qauri Wanda dazasu dage su sarrafashi yanda y kamata Ina me tabbatr muku ba boka ba malam kinadaga cikin gidanki Zaki siye zuciyr oga walhi kusamu lada hankali kwance💃🏻💃🏻💯 Wanda mu haka shine birinmu insha Allah. To ku marmatso kusa kuji shahararriyar Kuma hamshakiyr mesai da turarukan wuta wato UMSAD INCENSE ta tanadar muku turaruka masu inganci Kama daga jiki,gida,Kaya, turarukan tsuguno, turarukan daake shafawa a gashi batare da sunbawa gashi matsala ba ds.kudai kawai ku tuntube ta 08028827241 / 09033791049 karku manta UMSAD INCENSE jindadinku shine namu 💯💃🏻💃🏻


****


Gaba ɗaya jikin Zainabu wani irin rawa yake karrr³ ,wanda Shikam Habab ba abun da yake sai tsotsan harshen ta....jin tayi laƙwass sam kuzarin ta yayi ƙasa yasa shi zare bakin sa daga nata a hankali yana kallon Breast ɗin ta ga Zufan da ta haɗa kaman wacce aka watsa mata ruwa ,na zallar tsoro. Ita dai kawai taji yasa kansa ne cikin ƙirjinta yana shan nonuwanta kaman zai cire mata su ,hannayen sa na wasa da su don suma bai barsu haka ba ,yana matsa nonuwan ta haɗi da shafa jikin ta ,tun daga ƙirjin ta har zuwa bayan ta yana saukar da hannayen sa saman ɗuwawunta , jin iskancin da bata taɓa ji ko labari ba yasa Zainabu ,yin sakwa² ...sai da ya saki jiki yaji ta fincike kanta da ƙarfi tana baya ". Don Allah Zainab kar ki koma ,kar ki tafiiii yayi maganan muryar sa duk ta sauya ,kaman mutumin kirki". 



In koma ina?? Ai wallahi babu inda dama xan koma Ni, dawowan Abban ka na gani yasani fitowa".

"Daddy! Taji ya kira sunan yana sauke lulun idanun sa da suka chanja kala daga fari zuwa jah akan ta. "Eh mana , shi zan faɗa mawa ka karya mun hannu na , kuma ka....."A'a kar ki faɗa masa pls ,nayi maki alƙawarin zan kai ki duk ƙasar da kikeso a gyara maki hannun ,amma Don Allah ki yarda koda sau ɗaya ayau na samu nishaɗi da jin daɗi a tare dake". Eiyee ohh Ni Zainabu wallahi idan kana duniya baka gaji da ganin abun kallo dana mmki ba". Rashin kunya da ƙwartanci ido biyu . Tana maganan haɗi da shirin raɓa shi ta wuce....ganin ya miƙo hannun sane yasa Zainabu saurin jah baya tana nufar bedroom ɗin ta da gudu, nan shima yayo bayan ta. Tsayawa tayi tana kallon shi ƙwallah yana cikin ƙwarmin idon ta. Don Allah Sojana ka taimake ni ,wallahi Allah bana So! Rintse idanun sa yayi da ƙarfi kamin ya taune laɓɓan sa da ƙarfi yana ware idanun sa akan da cewa " pls Zee ki taimaki Habab ". Wani intaimake ka bayan kai da kanka kace baka So na, kuma ka aure Ni ne don ka azabtar dani ,gashi kuma na gani har karya mun hannu kayi saboda ƙiyayya". No!!! Yess!!!!! Itama ta katse shi tana jah baya haɗi da cuno baki na alamun bazata yarda dashi ba .  Hum numfashi ya sauke mai ƙarfi kamin yace " Yanxu faɗa mun , Umma kike Son gani?". Pls Zainab indai itane ki amince mun yanxu na samu realese zan kai ki wurin Umma". Yayi maganan yana matsowa dab da ita.  Shiru tayi tabbas yaro yaro ne duk tsiwa Zainabu ashe akwai abun da Habab zai mata yayi mata wayo". Kuka yaga Zainabu ta fara hawaye sharrr³ " Don Allah Sojana Nasan baka ƙarya ka taimake ni ka kaini wurin Umma na na ganta da mutan gidan mu ,wallahi nayi missing nasu sosai". Zanyi maki kinji". Yayi maganan yana Rungume ta tsam a jikin shi ,shiru yayi yana shafa bayan ta a hankali yana tunani ,wani iri yake ji a zuciyar shi ,tausayin Zainabu n ne yaji ya kamashi ,ganin lokaci ɗaya ya mata wayo da zai Kaita gida ,ta yarda masa". Ƙara Rungume ta yayi tsam a ƙirjin shi yayi yana ji tana saukar da ajiyar zuciya , jin shi tayi yana shaƙar ƙamshin jikin ta haɗi da kissing ɗin skin ɗin ta. 


Ko motsawa Zainabu ba tayi ba ,don ita babu abun da take ji sai daɗi a zuciyar ta tana tunanin gidan Umma ,jin yanda yake mata yasa ta cewa a zuciyar ta ,kayi yaro duk na tsine ,kana kaini gidan Umma na wallahi shknn babu Ni babu kai har abada . Wani irin murxa nipples ɗin ta taji yayi wanda da sauri ta rintse ido...cike da Muryar kuka tace " Wayyo da Zafi fa! Ohhhh huuuuu Yayi maganan yana hura mata iska akan nipple ɗin nata yana faɗin Sorry". Kasa ce masa komai tayi tana mai da ƙwallon idon ta. Ji tayi yana manna jikin shi da nata yana wani irin ƙwakumarta kaman zai ɓara jikin shi gida biyu yasata su haɗe tare ...washhhhhh ushhhh zee plssss xaki shamun ko sau ɗaya neeeee". Saurin ɗari kanta tayi tana kallon yanda gumi ke karyo masa , cike da rashin fahimta da tsoron ganin yanda ya chanja yasata cewa " Mene kuma? Meye waiii?? Aaa wai kai lafiyar ka? Nifa gaskiya tsoro kake bani ,indai kannnnnnn....kamin ta ƙarike maganan ne taji ya ɗagata cakkkk yana nufar bed ɗin ta da ita. Ƙwantar da ita yayi ,yana hayewa saman ta ,wanda yasa Zainabu boɗe ido cike da mmkin maiye kuma yake shirin yii kenan? . Jin yanda ya sauke dukkan kayan jikin ta yasata cikin rawar murya cewa " Habab". Wani irriiin shock yaji ya ɗauke masa tun daga kansa har taffan ƙafan sa....bai taɓa jin wata muryar da ta kira sunan shi tayi daɗin na Zainabu ba...dama kenan iskanci ne cewan da take Hababu ,duk don ta tugunxuma shi ne ,yanxu da taji ta maza ta saita harshen ta ai..... Ƙasa bata amsa yayi duk da bakin sa nason yi mata mgnn . Jin Bananan sa tayi ya tsaya mata kaman ƙashin rogo ,wanda yasa Zainabu cikin Muryar kuka cewa " Habab haka muka yi dakai? Nidai don Allah ka bari. ..don Allah. Tayi masa mgnn tana kai hannun ta daƙyar zuwa ƙasan ta inda taji yana goga mata Bananan tasa.  


Rintse ido yayi yana jin kalaman ta na masa yawo a ƙwaƙwalwa. Don Allah kaji Habab Sojana pls Don Allah na roƙeka ,wallahi mutuwa xanyi idan kaaaa.....hannun shi yakai saman bakin ta yana rufewa ,kamin daga bisani taji ya ɗagata yana kai Hjy babban sa dai dai bakin ta yana faɗin " To shamun!! Indai kikayi mun haka You will except idan kuma ba haka ba , yau baxan iya barin ki ba. Zan maki kacha² . Zaro ido Zainabu tayi bakin ta na rawa ga tsoro da ya kamata na ganin zabgegiyar ƙatuwar burar sa sai tsalle take. Rintse ido tayi da ƙarfi tana sa kuka da cewa " Wai kai meyasa baka da imani ne. 


Zainab kece mutuwa baki da imani ,kinsan ya nakeji a yanxu kuwa? ki barni na yauuuu...yana mata mgnn haɗi da kai 🍌 zuwa ƙasan ta,wani irin uban ihu tasa Sai kace wanda ya nitsata ciki sosai". Nan ko gyegata yayi. Hannun ta takai da ƙarfi tana riƙo 🍌 ta ,wanda yasa shi wani irin lumshe ido yana cijen laɓɓansa  .na tuba Habab Don Allah kayi haƙuri wallahi baxan iya ba". Kar ki saki Zainab ,ki kama mun ki riƙe da ƙarfi , baxakamun komai ba indaiiiii....shiii ushhhh Ashshhh ,ki riƙe ki matsa mun xanji daɗi har inyi samu realese. Jin haka da wata wuyan gomma wata yasa Zainabu riƙe 🍌 duk yanda yace tayi masa takeyi ,idon ta na tsiyayar da ƙwallah , don tuni har Fuskarta ya kumbura da idanun ta .......Wani irin numfashi da taji yana saukewa yasa ta tsorata ƙwaraiiii wanda ganin yanda 🍌 tayi ƙaammm tayi sama twins ɗin sa sun wani ciirrr² har wani sheƙi takeyi yasa Zainabu jan rigarta da gudu tana sauka daga bed ɗin .  Sam ya kasa ko kirar sunan ta ,saboda tsabar wani irin fitinannan sha'awa dake samun sa . Yana so ya dakatar da ita amma ya kasa saboda ɗauke Masar da marar sa tayi . Wani irin numfashi yake saukarwa tamkar wanda ransa zai fita. Ganin haka yasa Zainabu saka rigar nata tana ficewa da gudu. 


A falo ne sukayi kiciɓuss da Hjy Luba ita ɗaya". Tsayawa Zainabu tayi tana dukar da kanta gashi jikin ta sai rawa yakeyi . Hummm wani irin kallo Hjy Luba Kevin ta dashi ,kamin cike da danne Wani abu da da takeji yana taso mata don ji take kaman ta kashe Zainabu da duka . Cewa tayi a sarari " Ohh Allah sarki sai haƙuri,haka Sobreen ke fama ,amma dai bata basa haɗin kai ba....cakkk Zainabu tajah ta tsaya ,jikin nata dake rawa ne taji ya dakata. Kallon Hjy Luba take cike da rashin fahimta . Zainab ina fata tare da Addu'ar baki bashi kanki ba ...don iyayensu nafi tausayawa musamman uwa. Itace da wahala . Hjy wannan wani irin magana ne? . 


Dole ce tasa xan faɗa maki gaskiya Zainabu, Habab kin sa yana da cutar karya garkuwar jiki kuwa?". Mene ???? Zainabu tayi saurin jajj baya tana dafe ƙirji . Kama hannun ta Hjy Luba tayi tana jan ta zuwa babban falon Sobreen. A nan ta zaunar da ita daga ita sai ita ,tana mai zama gyefen ta. Salati Zainabu keyi a zuciyar ta ,wani irin kuka ne taji yana shirin ƙwace mata. Mai nayi ma Habab a rayuwa ? Yake shirin kashe Ni...Ni ba ƴar iska ba!! Tayi maganan a sarari tana goge hawayen Fuskarta. 


Ke yarinyar Zainabu , Habab dama in xaki tuna yasha faɗa maki ya Aureki ne domin ya kashe maki rayuwa!! Hjy Luba tayi mgnn tana dafa Zainabu cike da Muryar tausaya mata. Koda kikaga na Aura mawa Sobreen Habab ,ta aure shi ne saboda an masa wani iya ka da zai mutu , likitoci sun tabbatar da hakan. Kuma da condom yake amfani da ita...... Innalillahi waina ilaihir raji'un. Zainabu tayi maganan tana dafe ƙirjin ta. Hjy Ni Habab zai kashe mawa rayuwa ,Allah ba gode maka...da ban amince masa ba , Allah na sona dama. Hummm kuna wallahi sai dai Ni inga bayansa ba dai shi yaga nawa ba . Yowa ƴar gari". Hyy Luba tayi mgnnnn a zuciyar ta, tana mai jin daɗin ganin ƙiyayyar Habab a idon Zainabu,wanda a yanxu tasann kimai zata iya yi akan ta . Wani littafi taga Hjy Luba ta rubuta wani abu ,wanda bata san meye ba, don ita komai nata da littafi da biro take yin shi......shi yasa take ƙyeyar mata da maza.  Littafi ne babba...wanda daga Ni na shekara da shekaru ne . Shiru Zainabu tayi tana bin littafin da kallo. Zan baki maƙudan kuɗi......ƙarar wayar Hjy Luba yasa mgnn ta katse wa ,tana ganin Sobreen ne yasata miƙewa cike da ƙwarin gwiwa tana cewa ina zuwa Zainabu ki kwantar da hankali n ki ,zan san yanda za'ayi ki bar gidan nan ɗa na kowa ne  . Tayi maganan tana shigewa inda Sobreen ke jiyosu ɗin ta faɗa mata komai. 



Na tsaneka Habab bana son koda mai sunan ka ne. Zainabu tayi mgnn tana wani irin kuka mai jijjiga....to meyasa Sobreen ta auri Habab?? Tambayar da yazo ƙwaƙwalwa n Zainabu kenan ,wanda yasata cewa Amsanki zainabu yana a cikin wannan littafin da yazama mawa Hjy Luba rayuwa. Hannun ta takai tana ɗaukar littafin haɗi da buɗe wa.......kusan mintuna uku wasu irin hawaye ne Masu ɗin suka cigaba da bin kuncin ta. Mintuna kusan shida ta gama fahimtar gaba ɗaya inda rayuwar wannan littafi ya nufa,don Zainabu akwai masifar tsafta da fahimta....Wurgi tayi da littafin cikin ƙarfi tana rushewa da kuwa ,hadi da kirar sunan Habab tana tsinuwa iri dabam dabam....wanda Hjy Luba da take bayan ta har hanyar cikin ta ya ƙaɗa jin tana tsinewa Habab da cewa Allah sai ya ka mata yasata jin sanyi a zuciyar ta. 


Kamata Hjy Luba tayi ,yi haƙuri ƴana  ,ai gdy xakima Allah da ya sa bakiyi komai ba tukun. Hjy ki faɗa mun ya xanyi ba kashe Habab ,tun da shima so yake yaga bayana a duniya. Wani irin murmushi ta danne kamin tace shi tafi koma i sauƙin,amma ki bari ai wa'adi sa ta kusa ƙarewa. A'a Hjy Luba Ni xan kashe shi kira hanyar shinkafan ɓera ne in sa masa a abinci ya mutu. Faƙattttt shiknnn kuma babu mai xarginki Zainabu ,sai dai a zargi ma'aikatan gidan ..... Tabbas haka yake Hjy .zan baki rabin arzikin Habab indai ya mutu. Aaa Hjy basai kin bani komai ba ,kin taimakeni ,Faransa kawai na bar gidan nan na koma gidan iyaye na nima................ 


Yanxu abun da za'ayi ki koma ɓangaren ki ,amma kibi a hankula dashi,zuwa gobe komai xai faru ya ƙare. Xan Turo maki wata ƴar aiki na ɗaharatu ,shiru Zainabu tayi tana tuni da wacece ɗaharatu a littafin jounal ne ko ajender Allah masani rayuwar da Hjy Luba ne gaba ɗaya , tana tuna ya alaƙarsu take da ɗaharatu don taga koma ta a ciki. Muryar Hjy Luba taji tana cigaba da cewa " Zata kawo maki shinkafan ɓerar a gobe....sai ki sa masa a cofee don shi mutum ne ma'abocin shan cofee duk dare sai ya sha yake bacciii.......Ɗaya mata kai Zainabu tayi cikin sauri tana cewa " Amma Hjy wallahi tsoron sa nakeji. Haba kar kiji tsoro kar ya gano wani abun ki maza ki tafiiii kar ya taho nan....da sauri Zainabu ta fice tana cewa ƙasa ƙasa Allah yafika Habab ,wannan ya daɗa sanya Hjy Luba cikin wani irin matsanan cin farin ciki. Tana ficewa Sobreen ta fito suna sheƙewa da dariyan...Nan Sobreen tace " banbancin mai ilimi kenan da jahili". Wani dariyar suka sheƙe dashiiii da ƙarfiiii...........




*Don Allah kar ki karanta mun indai baki biyani ba... littafin na kuɗi ne normal group₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 zaku iya Turo da katin MTN ta wannan number 08081202932 ko kuma ki tura ta wannan account 6037312299 mohammed Aisha keystone bank*






*Mmn teddy🧸*

[6/23, 18:46] my number: *🕊️ƘWRTN MNYA🕊️*


               19

*Night update🥱💃*

_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176  domin karin bayani,  maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka   fara amfani da   maganin zaki ga sauyi,  domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari  2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._


****


Tsayawa Zainabu tayi a falon ta ,tana sakin wani irin kuka ,sunan Habab shine kawai take nanatawa. Tuno da shi da halin da ta tafi ta barshi yasata saurin miƙewa kama n wata boss tana nufar bedroom ɗin zaf³ . Hangosa tayi can tsakiyar gado yana sauke wani irin numfashi sama² wanda yake gab da barazanar ɗauke wa. Ƙofan tayi mawa key kamin cikin sauri har da gudu tayo inda yake tana hayewa Saman bed ɗin ,ɗago kansa tayi tana ɗaurawa saman cinyar ta ,kirar Sunan sa tahauyi a hankali tana cewa " Habab !! Habab!!! Ka buɗe idon ka gani na dawo ,baxan bar ka ba ,baxan rabu dakai ba har abada ,zan tsaya dakai koda xan rasa nawa rayuwar don kai ka rayu. Ɗago hannun sa tayi nan taji ya koma lagwab....Habab!! Ta kuma kirar sunan shi da sauri tana taɓa fuskar shi ,wanda a hankali taga ya buɗe idon sa da suka kaɗa tamkar garwashin wuta. Hannun sa taga yakai yana raƙuɓawa gyefen ta ,glss cup ne ,wanda yasha yasha yayi tatil gaba ɗaya a buge yake.  Don rabon da yayi shawuwa irin na yau ya manta a rayuwar shi. Kuka Zainabu tasa tana ɓalle masa rigar jikin ta ,tana saukewa ƙasa tuni tayi jifa da bra da koman ta. Ƙurrr yayi mata da ido yana bin dukkanin ilahirin ta da kallo cike da sha'awar ta. Rungume ta yayi yana hayeta haɗi da gyara hannun karayar ta. Wani irin bugu take jin ƙirjin ta na mata. Rintse ido tayi sai hawaye sharrrr³ xan daure koda numfashi na ne zai ɗauke indai xan sanyaka cikin farin ciki". Jin hannun sa tayi yana taɓa nonuwanta cikin sauri ya rasa wanne na zai fara sha a cikin su..............Sai da ya gama lalallagwidata ,ya tsuma yayi tsororuwa ,Yana jin yanda Hjy babban sa ke ƙara ƙauri na zallar jaraba ,taji ta a hannun mace mai ni'iman da bai taɓa ji ba". 


Wani irin numfashi yake saukewa tuni ya fara ficewa a hayyacin shi...ya tsunshi taji ya ɗaga ƙafarta yana mata wani irin caccaka yana cinta dashi wanda yasata fara kuka da ƙarfi na azaba. Sam ya rasa ta ina zai faɗa mata.komai nata daɗi yake masa. Bakin shi yakai yana tsotsan vigina ɗin ta cikin gwanewa wanda yasa kukan nata raguwa , sai dai yin shi da take ƙasa² . Tumbulayen ta kuwa sun sha matsa tun tana jin zafin su har ta daina,babu inda yake mata zafi na azaba sai Ƙasan ta yanda yake cinta da yatsa da bakin shi na rashin imani...shidai kawai ya biya mawa kansa buƙata. Ji tayi ya saki belin ta yana saita 🍌 alƙalamar sa zuwa ciki.....kuka tasa da ƙarfi tana faɗin na mutuuuu na.... Shiiii ban da saba tukun,kuma baxan maki da zafi ba, pls kibar kuka". Shiru tayi don duk tasan maganan da yake faɗi ba'a gaya cin sa yake yin su ba...ita dai kawai addu'oi take don tasan mai ƙwatar ta yau a hannun sa sai Allah". 



Ji tayi yana goga mata 🍌 a hankali yana shigar da ita....ɗan daɗi² take ji wannan yasata lumshe idon ta ,wanda kamin ta buɗe su ne taji ya zura ciki da ƙarfi ji kake fuuuuuu yana dannata ta ciki babu imani...

Wani irin ihu tasaki na azaba ,wanda amaimakon ya lafafa mata ina kaman yanzu ne ma ya fara aikin sa......wani irin cin ta yake ba sanya ,shidai kawai yaji daɗin nata da yakeji yayi release....haka yake abun shi kaman wacce ya samu ta banza na duniya da ya saba ci". Tun tana kuka da ƙarfi Zainabu ta koma zubar hawaye kawai ba bu bakin mgn bare kuka. Yafi awa uku akan ta ,don har gari yayi duhu bai saurara mata ba .  Sai da yayi mata raga² yanda yace sannan yaji dai ². Kwantawa yayi gyefen ta yana mai da numfashi haɗi da cigaba da taɓa nonon ta da suke masa daɗin taɓawa.  Kusan mintuna shabiyar yana a haka ,ita ko Zainabu sai kuka babu baki har wannan lokacin,sannan ya miƙe yana nufar toilet. 


Kuka sosai Zainabu take ,jin ta take a sama cikin wani irin rayuwa da bata taɓa shigar ta ba. Tuno da komai na rayuwar Habab da mahaifiyar sa da na Hjy Luba da tayi ne yasata ƙara fashewa da wani irin kuka,tabbas tasan ita ɗin mai karyayyan zuciya ne. Hjy Luba Allah bazai barki ba. Kai kuma Habab daga tausayin ka shine kamun Wannan mugun tan?? Ba komai ai, tausayin ki yajah Mali Zainabu". Duk tana maganan ne a zuciyar ta ,fitowa taga yayi ,bai ko kalli inda take ba ,bare ya duba halin da yasata ya nufi waldrob yana saka jallabiya don nufar masallacin gidan . 


Har yakai ƙafa ,taga ya dawo yana nufo inda take". Zama yayi gyefen bedside drower yana miƙa hannun shi yana shafa goshin ta da fuskar ta a hankali ,ɗan ƙaramin tsaki Zainabu tajah tana cewa a zuciyar ta " Wannan ai iskanci ne". I'm So much Appy tody". Tncuuu so much...kin sani nishaɗi...mai kike so nayi maki? . Humm wani irin ajiyar zuciya Zainabu ta sauke na wanda yayi kuka ya gaji ,buɗe idanun ta tayi a hankali tana bin fuskar shi da kallo...wani irin bugun tausayin shi da kuma ƙaunar sa da taji ya shigeta a lokacin da batayi tsammani bane ya sata sakin wani sabon kuka". 


Kallon ta yake don shi har yanxu baiga macen da zai tsaya rarrashi ba. Bai taɓa Bama. Sai da tayi mai isar ta kamin taji Muryar sa yace " Sorry". Wani abu ta danne kana tace " Habab bana son komai naka , Kai nake So! 


Saurin kara ware idanun sa yayi akan ta ,kamin yace " baki gaji ba duk wannan raunin da nayi maki?.  Miƙewa tayi a hankali,nan yakai hannun shi yana taimaka mata ta zauna . Ba wannan nake nufi ba. Me kike nufi to?". Yayi mgnn yana cigaba da cewa " Ina nufin mai kike so na siya maki...kuɗi ko mota?. Wani irin takaici ne ya kama zainabu, bana son komai daga gareka ,Ni matar ka ce ta sunnah , kuma komai kayi ajikina kadan na Wurin Allah. Ni Kai nake so! Ina Son ka Habab!!. 



Wani irin kallo ya watsa mata yaana bin ta dashi ,kamin yace " Ban taɓa Sonki ba". Keee Ni a rayuwa ma ban taɓa Don wata ɗiya mace ba". Ƙarya kakeyi  , ta ƙatsesa da sauri. Kana Sona ! Kuma ina Sonka....keeee !!!! Ya dakamata wani irin tsawa da sai da ta tsorata.miƙewa yayi tsaye yana cewa " Bana Sonki ,na tsaneki tun a farkon ganin ki mai zai sa in So ki". 



Cike da gadara da masifa itama ta basa amsa da " Ina Sonka tun daga yau har zuwa ƙarshen rayuwata. Kuma ina so daga yau zuwa gobe ka fitar dani ƙasar nan zuwa ko wacce ƙasa ma dai ,asuba Ni don kana gab da kashe Ni a rayuwa . Kuma tafiyar da kai xanyi". 



Wani irin Murmushi yayi na ganin zallar rainin hankalin Zainabu, wannan kaman ma raina shi tayi saboda taga girman sa. Za'a yi maki ticket a gobe , ban tsaida kasar da xakije ba a duba ki , amma ba dani ba,Ni babu inda xani".


Wallahi baka isa ba ,ƙafana ƙafar ka".



_Duk wanda ya karanta bai biyani ba shida Allah🙃👌_




*Mmn teddy🧸*

[6/24, 10:11] my number: *🕊️ƘWARTN MNYA🕊️*


                20


🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥

*HOHOHO WANI KAYA SAI AMALE, DON JAKI BAZAI 'DAUKA BA,  INA MATA MASU BUK'ATAR 'DAGA DARAJARSU A WAJAN MAZAJENSU INA MATAN DAKE SHAN WULAK'ANCIN MIJI KO NA KISHIYA ,INA MATAN DAKESON ZAMOWA MOWA AGIDAJEN AURENSU TO ALBISHINRU HAJJAH MAI GYARAN AURE YAR MUTAN MALI JIKIN KAR BHUZAYE TA SHIRYA TSAF DOMIN GABATAR MAKU DA ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI WANDA BASUDA ALGUS ACIKI , AKWAI MAGANI DANAYI BINCIKE  AKANSU DAN FARIN CIKIN  MA'AURATA NAMU BA IRIN NASU BANE KAYAN MU NA DABAN NE NA ASALIN BHUZAYE DAGA HANNUN BHUZUWA EMPIRE* 09061466409/ 09060703187

🔥💥🔥💥🔥💥🔥🔥💥


kayanmu masu inganci ne masu ladaftar da kowane irin namiji💃🏻💃🏻🔥


Kad'an daga cikin abubuwan da muke dasu 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻


Ingantaccen maganin nono , Wanda zai gyara maki nononki donmin dawo da martaban nononki acikin kankanin lokaci komai lalacewarshi kuwa sauran bayani sai mun had'u pc 09061466409


Maganin hips (hips up) Wanda zai ciko maki da hips dinki su cika suyi bul bul ga laushi dasu k'ara suyi  dass abun sha'awar kowane  namiji 🔥💥


Maganin infection Sha yanzu magani yanzu Yana fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci magani ne na maza da Mata insha Allah kowane irin sanyi gareki kikayi amfani dasu anwuce wajan💥🔥💃🏻


Ingantacce Kuma sahihin maganin k'iba Wanda Zaki ciko acik kankanin lokaci zakiyi kibar ki Yar dai dai misali ki huta Zama da Rama Baki rasa ci ba Baki rasa sha ba amma kullum Ana kallon cewa kinada matsala agidan aurenki saboda wannan ramar  , Rama batayi ba Sam Yar uwa😉😉


Sabulun wanka 

Kalolin sabulun tsarki  

Turaren tsugunno 

Turaren al'ajab

Hatsabibin turare

Da sauransu 09061466409 ko 09060703187



Kalolin gumba👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻


Gumbar Dabino

Gumbar gero

Gumbar madara 

Gumbar matsi

Gumbar ukku bala'i

Gumbar tada zaune tsaye

Gumbar sabon budurci

Gumbar sa buzu kuwa

Gumbar aya da kwakwa

Gumbar ridi

Gumbar mazari

 Sarauniyar gumba 3in1


Da sauran kalolin da bansamu fadi ba👌



Kalolin gari

Garin mallaka

Garin hutar da malaminki

dakan jaraba 

Dakan Amare

Dakan Ni'ima

Dakan kishiya in bakiyi bani waje

Garin sa buzu kuwa

Garin buje.sharkaf

Garin Dan la'asar


Yayan hadiya mai suna dan la'asar

Original Dan goshi

Original Dan goshi (sabon salo)

Original man damo

Original man ayu

Kitsen damo 

Sirrin tafin kafa

Sirrin farinjini na uwargida da amarya harma da yan mata

Kwallin idonka idona


Muna hada set na sirrin mallaka hajiya ba boka ba Mallam sai tarin sirrika kema kizama kowa agidan surenki kunsan dai aikin bhuzuwa indai mallaka ne ,a mallake maki mijin ki limiyau ba boka ba malam taho wurin bhuzuwa empire👍🏼💃🏻💃🏻


Akwai hadin sabon budurci ga yarinyar data rasa budurcinta ta hanyar fyade ko yaudarar d'a namiji da izinin Allah akayi maki wannan hadin to an wuce wajan sauaran bayani sai mun had'u pc 09061466409 💥🔥


Kalolin tsumi👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻


Tsumin mallaka

Tsumin jaraba

Tsumin madarar ni'ima 

Tsumin tabaje

Tsumin Amare

Tsumin sabon budurci

Tsumin nono  raƙumi

Matan gaske 

Ruwan jaraba,

Da sauran kalolin da ban fada ba


Kalolin matsi da basuda illa ajikin mace sai dai ma sukara maki lafiyar HQ💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻


Matsin Dan mannau

Matsin mallaka

Dan la'asar

Sabon budurci

Mak'alemata

Mashahurin matsi 

Ukku bala'i

Matsin uban budurwa

Akwai gumba ta matsi wadda Shanta akeyi ga matan da basa son yin matsi 


Muna hada set ga wadda Allah ya jaranfa da matsalar fyade har yarasa budurcinta , muna hada mata kaya ingantattun don dawo da martabar ta.


Hohohohoho in ana dara fidda uwa ake 

*Kyallen al'ajabi* babban sirrin mallaka mai abun al'ajabi mallaki naki don samun damar shiga cikin jerin mata masu fada aji a gidan mazajensu ,



09061466409 ko 09060703187 ina maraba daku sayen daya ko sari..


Ga Wanda suke bukatar ganin kalolin kayana to suyi sarving number na suyimun magana nayi sarving number ku zaku dinga ganin kalolin kayana a status ngd sosai 08061466409 ko 09060703187


****


Me kike nufi? Kin fasa tafiyar kenan? Ni ban fasa ba , nidai kawai cewa nayi ƙafana ƙafarka....Kallon ta yayi yana tunanin wani abu ,ya lura Zainabun rigima take Son sa masa ,shi kuma ba mutum ne mai yawan Son magana ba , kallon ta yayi yana ƙara ware lulun idanun sa akan ta da itama shi take kallo...Shafa gyefen kuncin ta yayi kana yace " Ki shirya bari na kawo maki abun da zaki ci ,kamin ki bacci". Humm ka yarda kenan dakai xan tafi?". Shiru yayi mata bai bata amsa ba ya fice daga bedroom ɗin. Da ido ta rakashi har ya fice , a zuciyar ta tana tunanin abubuwa maban banta" . Komawa tayi tana kwanciya ,don bata jin zata iya motsa koda ɗan yatsar tane bare kuma wai har ta miƙe taje privacy.  Gyara ƙwanciyar ta daɗa yi ,tana magana da cewa " Lallai Habab ɗan rainin hankali ne wannan mutumin , yanda yake jin shi ba kaɗan ba ,yagama sagarmun da gaɓɓai jiki ,ba Sannu ba komai yana ma faɗa mun ne naje na gyara jikina ,kaman bashi ya ɓata mun ba! To wallahi baxan motsa ba ,zanyi maganin miskilanci n sa yau". Haka ta koma tana zancen zuci da tunanin yanda zata ɓullo mawa Habab da Hjy Luba". Hummm ke ƙaramar makira ce wallh Hajiya ,xakiyi nadama ,ki sani watan tonuwar asirin ki yayi indai Zainabu na cikin gidan nan".


****


Habab bai fito masallacin gidan ba , sai da yayi sallahr isha'i sannan ya fito yana nufar barander inda ya hango mahaifin shi Zaune gyefe guda Kuma Hjy Luba ne tana taya shi fira ,duk dashi hankalin shi na akan Magazine ɗin hannun shi. Idon shi na cikin medical eye glss fari. Yanayin zatin shi tamkar Habab , sai dai shi da Alamun dattijantaka sosai tare dashi. Ganin Habab yasa Hjy Luba ɗauke wuta . Miƙewa tayi don dama ƙa'idan ta indai Habab yazo wurin mahaifin nashi basu wuri take ,koda wani abun da zasu tattauna ,daga baya zataji komai a bakin Habab ɗin da kissan ta xatayi amfani wurin hakan .


Gaishe da Hjy Luba yayi nan ta amsa masa cike da nuna tattalinsa da So da ƙulawa". Bari na baku wuri?". A'a Ammie ki zauna". Habab yayi maganan yana zama a ɗaya daga kujerrun kewayayyu. Ki zauna Hjy ai bakomai". Cewan Alh Ahmadu ". Zama tayi tana bin su da kallon komai naku ya kusa zuwa ƙarshe . 


Habab ina So ka shirya tafiya zuwa Japaan naji da tafiyar da zai kama ka a satin nan zuwa can , ina So xan tura ka akan Buss ɗina. To Daddy Yaushe ne tafiyar?? ,Zuwa jibi inshaallh". Ka shirya ɗaya daga cikin matan ka ku tafi tare  . Ok to Daddy Zan tafi da Zainab ne . Kallon Habab Hjy Luba tayi saurin yi , wanda don dole tayi shiru saboda bata son ta hasasa masu wani abun a zuciyar su . Fatan addu'ar Allah ya dawo dasu lafiya tayi masu ...wanda ahakan dai Habab ya koma ɓangaren sa yana masu sai da safe".


Mmki ne ya kamashi ganin Zainabu can ƙurya ta ma ƙara rufa ne da blnket abun ta ,matsawa yayi yana takawa zuwa inda take .bacci ne ya ɗauketa.... Shiru yayi kawai sai zauna gyefen ta, jin motsin shi yasa Zainabu da bacci ya ɗauke ta yin gigif tana miƙewa tana mitsike ido . 


Zaman me kikeyi tun ɗazu?? Yayi mata mgnn cike da rashin son yiii". Kallon sama da ƙasa ta masa ,a ran ta cewa take " Wannan ɗan rainin hankali ne fah". Zama ko kwanciya ? Kaga alaman motsawa ma zan iyayi ne ni!?". Ban gane ba , Bazaki wankan ba?". Bazan iya ba ". Ta basa amsa kan ta tsaye. Ni ka rabu dani nayi bacci na". Tana faɗa masa haka ta juya tana shirin ƙwanciya.  Miƙewa yayi yana nufa toilet haɗi da haɗa mata ruwan ɗumi. Fitowa yayi yana isa inda take kwance ya ɗaga ta cakkk yana nufan toilet da ita. Da kanshi ya gasa mata jikin ta ,kamin ya barta yana cewa tayi wankan tsarki". 



A haka Zainabu ta kammala koman ta jikin ta duk yayi mata tsami sosai ,anyi an gama daga yau". Abun da take faɗi kenan tana cigaba da hasa jikin ta".  Ɗauro towel tayi tana fitowa ,nan taga babu shi a bedroom ɗin alama ya fita. 



Waldrob ta nufa tana buɗewa , kayan baccin ta ɗauka ,kawai sai ta tsinci kanta da buɗe ɗaya side ɗin .....Hoton Habab ta gani yana yaro bai fi shekara 12 ba fuskar shi ɗauke da Annuri da matsanancin fara'a ,akasin yanxu da dariyar ma ko kyau bata masa ,saboda baƙin miskilanci". Murmushi Zainabu tayi tana kai hannun ta haɗi da ɗaukar hoton elargement ɗin. Tana ɗauka ne sai ta ga wani hoton ,babu shakka wannan ita ce mahaifiyar Habab". Tayi maganan a sarari tana kai hannun ta haɗi da ɗaukan hoton. Hasken fatan manyan idanun nashi duka ita ya ɗauko sai dai ita nata ba Ash ɗin nan amaimakon baƙi irin nashi. Fuskarta ɗauke da fara'a,macace ƴar tayi ,shigar suit ne a  jikin ta ,da hijab ƙarama. 



Me kikeyi anan?? Taji Muryar sa ya katse ta ,wanda sai da gaban ta ya faɗi. Saurin juyowa tayi tana cewa " Ba komai".  To bar wurin! Yayi maganan yana nufar Sofa yana zama yana juya bayan sa. Taɓa baki tayi kana tace " Wannan wani irin mutum ne?? Xan yi mgnn miskilanci n nan naka tabbas".....




*Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne normal group₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 xaki iya Turo da katin MTN ta wannan number 08081202932 ko kuma ki tura ta wannan account 6037312299 mohammed Aisha keystone bank*




*Mmn teddy🧸*

[6/24, 13:14] my number: 21



Wannan wani irin zuciya yake dashi ne?? Mtseww mai zuciyar dalma kawai". Magana kike yi? Taji Muryar sa ta kuma katse ta...kama bakin ta tayi saurin yi kamin cikin sauri ta girgiza kai tana cewa " A'a ba magana nayi ba". Tayi maganan tana nufan dreesingmirrow don ta kimtsa jikin ta. Shafe jikin ta tayi da mayuka masu daɗin ƙamshi ,kana ta tayi saurin ficewa zuwa falo". Kallon ta yake a sace har ta fice daga bedroom ɗin yana ganin yanda take tafiya ,dauriya ce kawai irin nata , rauni biyu kenan ga hannu ga kuma wannan babban al'amari". Cigaba yayi da yin binciken sa ta laptop don bai taɓa shiga ƙasar Japan ba ,wannan shine karon sa ta farko ,amma kuma Sosai yake jin nishaɗi a wannan rana ,wanda ya rasa na meye?". Sai da yayi kusan mintuna sha biyar kamin nan tuni ya gama duk wani abu da yake Son gani,falon ya fito yana hango Zainabu a tsakiyar falon ta baje abucucuwa daban daban ,kaman wanda ta shekara guda bata ci ba . Zama yayi a kujerun falon ,yana bin kallon plsma ɗin tashar G.M.A , ita ko Zainabu bi takan sa batayi ba, tun bai bi ta kanta har idon sa ya dawo kanta ,taɓ ɗi yaga yanda Zainabu ke bige abinci ta sha lemu taci nama...kallon ta yayi kawai yana giegixa kai a zuciyar shi yana faɗin " Wannan wacce irin yarinya ce mai cin tsiya? Wai dama mata nada irin wannan cin Abincin?? . Wai bawan Allah wannan kallon fah? Ai sai ka sani na ƙware". Zainabu tayi maganan tana fiddo da idon ta cike da tsiwa". Hummm ɗan taɓa baki yayi yana kai hannun sa haɗi da shafa sajen gyefen fuskar sa ,shi sam baijin cin komai ,jin sa yake a ƙoshe tun da ya samu abun da zuciyar sa ya daɗe yana marin.... lulun idon sa ya watsa mata kamin ya buɗe baki yana murmushi da sai da Hushiryar sa ta bayyana yana cewa " ina nan ina mmki ne". Mmki ?? Na mene?? Zainabu tayi maganan tana yagar hanta tana lumtsumawa a baki". Haɗi da raunata tamkar wacce take jin haushin ci ko akayi mata dole". Gyara zaman sa yayi yana passing ɗin ta ,don ji kawai yayi yana Son yaga ya baƙanta mata. Wannan cin Abincin naki ai dole nayi mmki,ban taɓa ganin mace mai ci irin naki ba! Yayi mmgn yana mata dariyar rainin hankali . Amaimakon yaga ta ɗauke fuska ,ina sai gani ma yayi ta wani kece masa da dariyar mayar masa da Aniyar sa ,kana tace " Aiko yau ka gani akaina Ni Zainabu, shiyasa indai ƙarfi ne akwai Ni dashi kamar Shari'a". Waigawa yayi kaɗan yana kallon gyefen sa ,kamin ya taune lips da ɗan ƙarfi yana jin ba daɗi da baiga komai a fuskar ta ba. Kenan bata ji haushi ba! Yayi maganan a zuciyar shi". Hummm iska ya furzar yana saukowa ƙasa carpet ɗin da take ta tanƙwashe ƙafa , kallon ta yayi kamin yace " Wacce mai ƙarfin? . Cuno masa baki tayi don ta fahimci cin mutunci yake Son yayi mata". Ina tambayar ki ,wa ɗazu yayi ta kuka da magiya?? Haushi ne da kunya duka suka kama zainabu ,kawar masa da kai tayi tana dakatawa da cin komai". Wannan yasa shi jin daɗi da sai da fuskar sa ta nuna". Babu amsa? Ya kuma mata maganan yana tallabo Fuskarta tana fuskantar shi. To bari yanxu mu ƙara sai inga da Ni dake wane yafi ƙarfi!!   . 


Matsawa tayi saurin yi tana ɗaga hannun ta tana shirin bugawa da royals ɗin gyefen ta. Saurin kai hannun sa yayi yana riƙowa ,kamin ta kalle shi tana jin bugu , kai kaiiii , Wayyo Ni Zainabu ,Allah ya haɗani daaaaa wai menayi maka ne a rayuwa ka tsaneni ? . Hannun shi na riƙe da nata yace " Au har kin manta , ma me kika mun?? Hummm". To baya wuce ba ko ba'a yafiya a rayuwa ,kuma Ni zafi ne dani ban yarda da wargi ko raini ba". Humm sannu mai zafi, kuma sai nagan ki ɗazu baki ya mutu ba kukan ,don kin san ko kinyi a banza. Wannan mutumin tantiri ne ,wai shi ko kunya ma bataji yake wannan maganan". Nima bari na nuna masa ƙaryar tantiranci . Ehhh ɗin wallh na tsani iskanci ". Ni kuma ina So". Ya bata amsa yana zama kusa da ita ,cikin sauri tajah baya tana cewa " Ni kuma na ba haka nake ba". Ni kuma haka nake". Mtseww ɗan tsaki tayi a hankali,wanda yasa shi kai hannun shi yana murɗe bakin ta sai da tayi ƙara sannan ya saki, cikin wani irin murya mai kama da raɗa yake ce mata" yanxu fah komai da kike ji da taƙama dashi ya ƙare , saboda na gane su kuma na mori daɗin su". Kaga bana son irin wannan maganan Habab , komai bai ƙare ba , kodon kaga nace ina Son ka?". Shiiii kar ki ƙara wannan maganan ,ai ba soyayya a tsarin lissafin rayuwar Habab". 


Kallon sa tayi kamin tace " Baka isa ba ,dole ka So Ni ,yanda nake Sonka". Saboda ka naƙasa mun hannu na, kuma kazo ka rabani da mutunci na , duk ya tafi a banza kake nufi?? Tayi mgnn cike da tsiwa da yarinta". Murmushi yayi kana yace " Kawai sha'awar ki nake bayan nan ba komai a zuciyata game dake ,wannan yasa ma na ɗaga maki ƙafa daga azabar dana tana da maki. Ai haka ne ?? Zainabu tayi maganan tana miƙewa daga tsaye hadi da kama kwankwaso". Murmushi yayi cike da duniyan ci yana miƙewa shima haɗi da rumgumo ta yana manna shi da jikin shi.....Duk cin da kike cewa kina dashi ,duk na banza ne ,kedai na ɗaya ba wani ƙiba ba , gashi ba ki da ƙwari". Fixgar jikin ta tayi daga nashi ,tana masa wani irin kallo , Habab ka sani indai sha'awa ta kakeji yanda kace ,to wallahi Ni kuma Zainabu ka bar ƙara taɓa jikina bare har kayi wani abu ,don dama niba haka nake ba ,nadai tausaya maka ne saboda naga kana shirin mutuwa....Saboda Son Zainabu na gab da ɗaukar rayuwar Habab wannan yasa Ni na baka kaina da jiki na ,amma ka sani daga yau wallhi ba ka isa ba,sai dai kaje ka nemi wata. 


Shiru yayi kaman bazai mata mgn ba ,sai kuma yace " Okay  amma kin san xan samu irin ki ɗari idan naso ko? . To shknn naji kaje kaso ɗin". Ni kike mawa rashin kunya?? Yayi maganan yana shan murr fuska babu alamun wasa. Ƙwallah ne ya ciko idon Zainabu na rainin hankali n habab ,tasan ta cika matsawa zai mata komai ,hakan yasata cewa " Ai ba rashin kunya nayi maka ba ,gaskiya na faɗa maka , wallahi Habab indai baka furta cewa " Kana So na da gaske ba , kuma a gaban mutane biyu ba baxan taɓa baka jiki na ba". Tana faɗa masa hakan ta juya fuuu tana nufar bedroom ɗin ta. 



Tsayawa yayi yana tunani hannun sa ya dunƙula yana dukan bangon falon ,kamin ya ce da ƙarfi " Ina Baki isaba Zainab , wallahi babu ke babu wani ɗa namiji ,nine dai kuma babu inda xanje ina dake ,sai nayi maki komai na gadama koda da ƙarfi ne". Bayan ta yabi yana nufar bedroom ɗin nata,dai dai tana fitowa privacy tana kurkure bakin ta.  Wuce shi tayi fuskar ta itama a ɗaure ,wanda ganin hakan yasa shi saurin kai hannun shi yana riƙo nata". Idon ta ya kallah shiru yayi wani abu ne yaji ya tsigar masa.....kuka da'alama tayi . Ganin yanda ya tsaya yana kallon ta yasa ta huce shi tana kwantawa gadon ta , tana jan blnket. Sam ta kasa baccin , idon ta ta lumshe kawai tana kama kanta , baki da kowa Zainabu sai Allah a wannan gida". Tana kwance tana wannan tunanin taji motsin fitowansa daga toilet ,shidai haka yake kaman kwaɗo kullum a ruwa?". Tana mgnn a zuciyar ta ita kaɗai".  Motsin shi taji da kuma ƙamshin turaren shi da ya mamaye wurin....ita dai bataji isowan shi ba sai motsin shi da taji a gyefen ta . Zama yayi yana shafa gashin kanta a hankali kamin yace " Zainab tashi muyi magana". Banza ta masa ,sai ma ƙara rufe idon ta da tayi , ƙara kirar sunan ta yayi ,amma sai ta kuma masa banza tana ma juya masa baya". Murmushi yayi mai ƙaramin sauti kamin yakai bakin shi saman goshin ta yana kissing ɗin ta a hankali yana riƙe hannun cikin murya mai kama da ta raɗa yace " Pls Kinji ZeeHabab". Wani irin numfashi ta sauke a hankali,tana ware idon ta da suke a lumshe. Idon cikin ido suke kallon junan su". Murmushi yayi mata ,wanda yasata  kauda kanta gyefe alamu har yanxu bata sauka ba. Gobe xan kai ki gidan Umma". Yayi mata maganan yana ɗagota haɗi da ƙwantar da  ita bisa faffaɗan ƙirjin shi . Saurin ɗagowa tayi tana kallon shi kamin tace " Pls Habab da gaske?". Ɗaga mata kai yayi , a'a nidai haka ɗazu kace mun! Yanxu da gaske nake zan kaiki gidan Umma ki masu sallama saboda jibi xamu tafi Japan ". Wani irin dariya tasa tana miƙewa hadi da ihyuuu yeeee Zainabu a japaannnn". Dariya kawai yayi kaɗan ganin Haukan Zainabu baya ƙarewa.... Hugging ɗin shi tayi tana kwantar da kanta kamin tace " Ina Son ka Habab, I love youuu!!!  . Shiru yayi mata bai bata amsa ba sai mannata da yayi da ƙirjin sa ,yana shafata a hankali. Yana kissing ɗin ta...a haka bacci mai daɗi yayi gaba da ita. Gyara mata kwanciyar yayi yana miƙewa don nufar side ɗin Sobreen ya duba ta kamin ya dawo yayi kwanta. Kasantuwar Zainabu ta riga da tasa shi a rayuwar ta a yanxu , wannan yasa yana motswa ta farka , hannun shi ta riƙe ,wanda yasa shi juyowa yana kallon ta , ina zaka je?? . Mmkin tambayan da tayi masa yayi ,amma saboda yana so ya lallamata kar ta yada masa ƙura yasa shi cewa " Xanje na duba Sobreen ne! Wani irin bugawa ƙirjin ta yayi da ƙarfi .  Miƙewa tayi daga zaune muje tare to na rakaka". Kallon ta yayi yana sakin mata murmushi da bakowa yake mawa shi ba ,kana yace " Yanxu xan dawo ki kwanta kiyi bacci , idan na cika ganin ki xamu da ƙara maimaita na ɗazu". Saurin sakin hannun sa tayi tana cewa" Ai Ni na riga na gama mgn tuni". Tana faɗin haka taja bargon ta rufewa don sanyi take jin yana ratsata kasantuwar weather da ake ciki". 

Murmushi yayi yana cewa " Gud night". Tncuuu". Ta basa amsa tana rufe idon ta. Juyawa yayi yana barin bedroom ɗin haɗi da nufar na  side ɗin Sobreen.


****


Washe gari tun subahi ta farka , jin ta tayi rungume tsam a jikin shi wannan yasata fara kirar sunan shi da Soja ,Habab Sojana!! Buɗe idon sa yayi yana bin ta da kallon me kuma ya tashe ta da wannan tsakar daren?. Zee me kika tashi yi? . A'a ta basa amsa cike da Yarinta....ba asuba tayi ba ,ai gwamna in tashi da wuri na tafi gidan Umma da sassafe . Hummmmm numfashi ya sauke ,kamin yakai hannun sa yana ƙara hasken bedroom ɗin, agogo ya kalla ƙarfe 2:20am . Kalli lokaci kiga dare nefa yanxu". Biyu kuma?? Tayi mgnn cike da mmki tana bin agogan da kallo". Tab yanzu duk wannan dadewan ,nidai na gaji gaskiya bari naje na haɗa kayana to da xan saka". Miƙewa take ƙoƙarin yi nan taji ya riƙeta , cikin Muryar bacci yace " Pls Zee kiyi bacci idan kika tashi bafa zaki koma ba,don bazan barki ki koma ba ,nima baxan iya baccin ba". Ban gane ba? Tayi masa magana n tana raba jikin ta da nashi tana nufar waldrob don hado kayan ta. Kusan mintuna talatin tana yi tana ganin lokaci ,ganin lokacin yaki sauri ne yasa ta nufar bed ɗin tana kwanciya gyefen sa. Ji tayi ya rungume yana cewa " Me zakiyi yanzu?? Bacci ta basa amsa tana hamma". Bacci ya nanata !!! Kamin ya cigaba da cewa" Ai Bazaki bacci ba ,ina so in ƙara jin dadin danaji ,zuwa subahi". Eiyee taɓ Zainabu tayi maganan tana kama baki na baka isa ba.................




Haba Zee na pls kinji ,bafa....wallhi ban yarda ba Ni, duk ka yi mun rauni yanxu kazo babu imani kace wai wani abuuu ,tab ko sannu baka mun ba bu maganin ka?? Ina wallahi badani ba,wato ma duk maganan dana gama yi a tatsuniya ka ɗauke shi.  Wacce magana ne? Ya bata amsa hankali kwance . Ai na rantse bazan yarda ka mun wani abu ba , sai in ka ce kana So na! Kuma Ni baxan yi kaffara ba. Murmushi taji yana yi , wanda yasa Zainabu sakin baki tana kallon sa . Ashe kin isa rantsuwa ? Humm shekarar ki nawa?? Yayi maganan yana kai hannun shi yana jutsasu cikin breast ɗin ta. Janye hannun shi tayi ,kamin tace ka cika Ni ban sani ba ɗin". Zainabu akwai rashin kunya da tsiwa ,shi kuma mutum ne mara son raini ,wannan yasa shi jin zafin maganan nata ,gashi kuma bazai hakuri ba, hannun shi yakai ɗaya yana mannata da jikin shi yana riƙe ta ƙammm ɗaya kuma yana matsa nonon da ƙarfi ,don ya lura zafin su takeji bata gama girma bane ma yarinyar nan ko mene?? Yayi mgnn a sarari . Ihu Zainabu ta ƙwala tana cewa" Wayyo zan mutuuuu". Kina so nayi maki da zafi? Wannan ma ƙaramin ne akan nasa 🍌 a cikin Gindin ki..... inalillahi wa'inna ilaihir....haɗe bakin shi da nata yayi yana tsotsa wanda yasa Zainabu dakatawa daga maganan da tayi niyya. Sai da yayi kusan minti biyu kana ya zare bakin sa daga nata". Wannan salati na mene?? Kai Habab nifa ba .... shiiii ya katseta yana ɗaura yatsar sa akan Bakin ta. Bance xan maki ba ,kawai ina so ne kisani naji daɗi ba tare dana shigeki ba. Kai wallahi baxan yarda ba ,gsky Ni yarinya ne? Kawai kaje wani wurin". 


Murmushi yayi yana kwaikwayon Muryar ta yanda tayi kaman zata sa masa ku yana cewa to ai dare yayi"....to kaje ɗakin Sobreen". Ɗagani ". Taji yayi mata maganan cikin dakewa da zuciya". Tashi tayi daga jikin shi a hankali tana matsawa gyefe". Nidai gsky indai kuma ba haka ba ,idan naje gida gobe baxan dawo ba". Ƙurr yayi mata da ido". Kamin ya ƙara hasken fitilan. Kee Zo nan!?? Ya kirata fuskar sa a ɗaure , babu rahama. Tsoro ne ya kama Zainabu kamin ta maƙe kafaɗa tana cewa " A'a Ni baxan zo ba". Ina wasa dake ne?? Idan na tashi ,Allah kikayi mun taurin kaiiii ba shakka zan sumar dake saboda azaban da xan maki. Nace baxan shige ki ba yanxu...kizo nan zan nuna maki abun da zaki mun neee, idan kina tsoron ina taɓa nonon ki yana Maki zafi bazan yi maki ba yanxu"..................






*Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne normal group₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 ,zaki iya Turo da katin MTN ta wannan number 08081202932 ko kuma ta Wannan account 6037312299 mohammed Aisha keystone bank*





*Mmn teddy🧸*


No comments