Inteesar Book 4 Complete
INTISAAR BOOK 4
Inteesar tayi shiru a dan tsorace bayan ta
hadiye maganin tana jiran jin me xata fara ji
a jikinta, har na kusan minti goma bata ji
komai ba hkn yasa ta mayar da hankalinta
ga TV dake ta aiki shi kadae tana kallo, taji
ta fara jin bacci amma har lkcn bata ji ko da
ciwon kai a jikinta ba, hkn yyi mugun daga
mata hankali, tace na shiga uku kar dae
cikin baxae xube ba, ta dauko magungunan
ta shiga balla su kuma xata sha yanda ta sha
daxu hankalinta a tashe, ta ciro su knn ta
jawo kofin ruwanta xata sake korawa taji
wani matsanancin ciwo a mararta da bata
taba ji ba, tayo waje da ido a tsorace
gabanta na faduwa, a hankali cikinta ma ya
fara ciwo ya hade da na maran, tunda take
bata taba jin irin wnn ciwon a jikinta ba,
kankame cikinta tayi ta shiga mutsu mutsu
daga xaunen da take tana buga tiles da
hannunta, taga xama ya gagareta ta kwanta
kasa tana rike da cikin tana juye juye, ita nn
tana ga xata iya jure ciwon har ya gama
cikin ya fita, da marar ta yyi wani irin murda
mata ta daura hannu a ka taji kmr
mutuwarta ce ta xo, bata san lkcn da ta fasa
wani axababben ihu ba tana rike da cikin,
lkci daya ta hada xufa, ta shiga kwala ihun
axaban da take ji a gigice, a tare Aliyu suka
fito da Safeena ya karasa kusa da kofar a
rude ya murda yaji a rufe, bubbuga kofar ya
shiga yi yana kiranta, ta fashe da wani
matsanancin kuka da kyar tace "wayyo
mutuwa xanyi ya Aliyu," ya koma daki a
rikice ya shiga neman spare key, safeena
kam da gudu ta koma dakinta ta dinga
tsallen murna shknn ta sha ruwan, ya
karaso jikin kofar jikinsa na rawa ya bude
kofar ya afko cikin dakin yana kalle kallen
inda xae ganta, can kusa da gado ya ganta
kwance tana juye juye ya karasa gabanta da
sauri ya durkushe ya dago ta a rude yana
tambayarta me ya faru, kasa cewa komae
tayi sae juye juyen da kawae take a
hannunsa, a rikice ya shiga cewa "don Allah
kiyi min magana fateema me ya same ki,"
duk da mugun axaban da take ji hannunta
na rawa ta shiga tura kwalin magungunan
karkashin gado tana mayar da numfashi da
kyar wae kar ya gani, ya lura da abinda take,
ya rike hannunta da sauri yana kallon
kwalin yace "meye wnn," girgixa masa kai ta
shiga yi tana neman xamewa daga jikinsa
ya daga kwalin tabs din yana kallo baki
bude, a rude ya jefar ya shiga cewa
"innalillahi wa inna ilaihi raji'un meye wnn,"
wani ihun ta kuma fasawa ta kankamesa
tace "wayyoo ya Aliyu, cikina, mutuwa xanyi
wllh," yana jijjigata cikin tashin hankali ya
shiga cewa "ki gaya min shi kika sha
fateema?" kasa cewa komai tayi sae jujjuya
kanta da take cikin axaba, ya ga farar
takardar scan din dake gabanta ya dauka da
sauri hannunsa na rawa ya bude, jefar da
takardar yyi ya fixgota cikin mugun tashin
hankali yace "wayyo fateema ki gaya min
magungunann nn kika sha? Plss kiyi min
mgna," a rude yake maganar, ita ko da kyar
ta shiga gyada masa kai tana jawo
numfashi kmr me shirin suma, ya dafe
kansa yana kallonta yace "nashiga uku, oh
my God," saketa yyi da sauri ya fice daga
dakin, ta dinga ihu tana birgima cikin
axaban ciwo tana kiran Abbanta, ya dawo
dakin da sauri rike da allura, kwance ya
ganta cikin jini, yyi wani kara a rude ya jefar
da alluran hannunsa ya karaso kusa da ita
da sauri yace "ya salam, innalillahi wa inna
ilaihi raji'un, fateema fateema" kuka take
ssae tana juye juye kmr ranta xae fita jini
sae malala yake ta kasanta, ya dagota ya kai
mata wani wawan mari a gigice ya shaketa
yace "kika kashe min yarana, yhu kill my
kids" ta kankamesa tace "wayyo mutuwa
xanyi na shiga uku," wani marin ya kuma
kai mata ya dagota ya buga ta da bango,
tunda take bata taba ganin yanayin da Aliyu
ya shiga ranan a tare da shi ba, idonsa ya
kada yyi jajur muryarsa na rawa yace "ki
gaya min ubanwa ya baki maganin nn, wani
asibiti kika je," ya wurgar da ita ya buga
bango da hannayensa biyu yace "ya salam,"
juyowa taga ya sake yi ta fara kkrin fita
daga dakin ya fixgota ya shaketa yana huci
yace "me yarana suka maki kika kashe su
fateema," ta rike hannayensa biyu cikin
kukan tashin hankali tace "no plss kayi min
rae ya Aliyu cikina xae kasheni," bugata yyi
da bango da karfi ya fice daga dakin tasan
be gama da ita ba, tayi karfin hali ta rarrafa
ta fito daga dakin da kyar tana neman inda
xata safeena ta fito da sauri ta ja ta suka
shige dakinta ta rufe kofar da sauri, inteesar
ta xube kasan dakinta tana mayar da
numfashi har lkcn jinin dake xuba jikinta
bae tsaya ba
.
Aliyu ya fito kmr wani mahaukaci daga
dakinsa ya shiga nata a rikice bae ganta ba,
ya fito ya shiga buga kofar Safeena da karfi
ganin trace din jini tun daga kofar Inteesar
har nata, alamar nn inteesar ta shiga, cikin
tsawa yace "baxa ku bude min kofar ba"
cikin sanyin murya Safeenah tace "haba
dear ka sa ma xuciyarka ruwan sanyi mana,
so kke kayi kisan kai, ka bar ta da halin da
take ciki mana xaka dinga dukanta kuma,"
ya daka mata wani raxanannen tsawa yace
"na rantse da wanda numfashina ke
hannunsa idan ban hada dake ba kada Allah
ya bani abinda yake nema, baxxa ki bude
min kofa ba" ya karasa maganar yana huci,
ta bude baki da mamaki tana kallon kofa,
A'aaah lallai abun babba ne yau, to fa, ta dan
tabe baki tace "to ni ko sae dae kar ya baka,
don baxan tsaya hka kawae ina ji ina gani
ka kashe yar mutane gabana ba," bae sake
cewa komai ba ya juya da sauri kmr xae
tashi sama ya koma dakinsa yana huci,
inteesar kam na durkushe dakin sae kuka
take tana juye juye kmr ranta xae fita, kila
karshenta ne ya xo yau, gashi har lkcn jini
bae tsaya mata ba sae bulbulowa yake, duk
kayan jikinta ya baci da jini hka ma dakin
safeena, safeena ta dauko Zaninta da sauri
ta mika mata a xuciyarta tana cewa "yau ai
sae dae jininki ya tsiyaye ki mutu yarinya
baxan bude kofar ba bare ya taimaka maki,"
inteesar ta kasa karban xanin, sae cewa
take mutuwa xanyi, safeena tace "baxa ki
mutu ba," key suka ji Aliyu ya saka a kofar,
Inteesar ta fasa ihu jikinta na rawa taji kmr
ta sume ynxu ta samu saukin abubuwan
dake faruwa ynxu "wayyo kayi min rae ya
Aliyu wlh yau mutuwa xanyi, don Allah kaji
tausayina" ya afko dakin rike da kwalin tabs
din da ta sha yana huci, idonsa ya koma
jajur kmr gauta, kanta yyi ya fincikota da
karfi ya dago ta, muryarsa na rawa yace
"wllh wllh baki gaya min wanda ya baki
magungunan nn ba, sae na kashe ki kema
yau," jikinta na rawa ta shiga girgixa masa
kai hawaye na bin kuncinta, ya shaketa da
karfi, cikin tsawa yace "baxa ki gaya min
ba," ta yo waje da ido a tsorace, da kyar
muryarta a shake tace "xan gaya maka," ya
watsa mata mari yace "uban me kike jira," ta
fashe da wani matsanancin kuka ta juya
tana kallon safeena tace "ita ce ta kaini aka
bani," Safeena ta yo waje da ido ta dafe
kirjinta tace "na shiga uku yarinya xata min
sharri, a ina kika ganni," cikin kukan Axaba
Inteesar tace "ita ce ya Aliyu, ka tausaya min
cikina kasheni xae yi wllh," a hankali Aliyu ya
saketa ta sulale kasa ya juya yana kallon
safeena da ta xama kmr mara gskyar gske,
duk ta rude, sae rawa bakinta yake ta kasa
cewa komai, ta fashe da kuka tace "wllh
wllh sharri tayi min Aliyu, a ina ta gan ni yau
da har xan kai ta a bata magani," wani kara
yyi ya karasa kusa da safeenar kmr xaki ya
shaketa hawaye cike idonsa yace "ku ka
kashe min yarana, me suka maku safeena,"
bae jira me xata ce ba yyi wani irin buga
kanta da bango ya saketa yana huci, sae ga
jini, a hankali ta sulale kasa ta fadi
sumammiya a wajen, juyawa yyi bae sake
ganin Inteesar ba a dakin
.
Inteesar na fita daga dakin dama falo ta
sauko tayi hanyar kofar fita waje da sauran
karfinta don dk jikinta yyi weak, tana isa
tsakiyar falon jiri ya debeta ta xube kasa ta
kasa tashi kuma, dae dae nn shima ya sauko
kmr an hankadosa ta fasa wani gigitattcen
ihu ta fara kkrin mikewa tsaye amma ta
kasa cikin kuka ta dinga cewa Noo plss ya
Aliyu ka tausaya min," ganin ya yo kanta ne
yasa ba tare da ta shirya ba ta sulale wajen
sumammiya, ya xube gabanta ya kife kansa
kan tiles cikin tashin hankali yace "Nooo" da
kyar ya dago kansa yana kallonta hawaye
kwance fuskarsa, ya dagota ya rungumeta
muryarsa na rawa yace "y fateema, meyasa
xaki min hka, me yaran nn suka yi maki kika
gwammace ki kashesu, y?" ganin har lkcin
jini bae tsaya mata ba yasa ya dauketa da
kyar ya haura sama da ita ya bude dakinsa
ya kwantar da ita yana tunanin me xae
mata, duk wata baseera ta bace masa kmr
ba likita ba ya rasa yanda xae yi da ita sae
bincika ruwan allura yake ya rasa wanne ma
ya kamata yyi mata, da kyar ya jawo
wayarsa jiki ba kwari ya shiga neman nmbr
wani abokinsa doctor yaji a kashe, ya kira
Dr maryam ma yaki shiga, hkn yasa ya kira
nmbr faruuq bugu daya ya daga, da kyar ya
iya cewa "plss faruuq ka taho gidana ynxun
nn i need yhu help," ya katse kiran ya ajiye
wayar har lkcn inteesar na jikinsa, ko minti
sha biyar bae cika ba faruuq ya iso gidan
don a xatonsa Aliyun ne bae da lfya, yana
shiga compound ya kira Aliyu yace gashi nn
ya xo, Aliyu yace ya shigo falo ya hayo sama,
bbu abinda ya daga ma faruuq hankali illa
ganin jini da yyi ta ko ina a gidan, kasa
karasa cikin dakin yyi bayan ya bude dakin
Aliyu, har lkcn kuma yana rungume da
inteesar jikinta duk jini, da kyar faruuq ya
iya cewa "meye hka Aliyu, me ya sameta,"
Aliyu ya kasa cewa komai sae girgixa kansa
da yake, faruuq yyi karfin hali ya karasa
cikin dakin yana kallon Inteesar xuciyarsa
na bugawa, da kyar 4 d second tym ya sake
cewa "me kayi mata Aliyu," Aliyu yyi karfin
halin cewa "Abortion tayi faruuq, she killed
my children," hawaye ne ya biyo bayan
maganr tasa, Faruuq yace "innalillahi wa
inna ilai'hi rajiun, ix she alryt, suma tayi ko
me, she's still bleedn" ya karaso gabansu da
sauri ya durkusa ya daga hannunta yana
feel din pulse dinta, ya sauke ajiyar xuciya
snn ya karbeta daga hannun Aliyu ya
kwantar da ita, yace "kana da kayan aiki ne
a gida," Aliyu ya nuna masa inda komai
yake, ya shiga hada alluran da xae mata da
sauri, da kyar ya samu jinin nata ya tsaya,
shi dae Aliyu kallonsu kawae yake yana gefe
xaune, faruuq yace "ka gyara mata jiki sae
ka mayar da ita kan gado, bari naje xan siyo
drip din da xan hada mata," Aliyu bae ce
masa komai ba ya fice da sauri, da kyar Aliyu
ya iya tashi ya tafi dakinta ya dauko mata
wani kayan da abubuwan da ya kamata, ya
koma dakinsa ya shiga gyara mata jikinta
har ya gama ya sauya mata wani kayan ya
dauketa ya kwantar kan gado, snn ya shiga
aikin goge gogen jini a gidan, a hka faruuq
ya dawo ya samesa, faruuq ya gama mata
duk abinda ya kamata snn ya fito yana
tambayar Aliyu safeena fa, Aliyu dake xaune
ya takure a falo xaxxabi na neman rufesa
dakyar yace ka duba nxt room din i thnk ita
ma suman tayi" faruuq ya tsaya kallonsa ya
kasa cewa komai, ya juya ya shiga dakinta
ita ma yyi mata duk abinda ya kamata ya fito
yace Aliyu yaje ya mayar da ita kan gado. Har
dare inteesar bata farfado ba, safeena kam
an farfado amma bata yi gigin fitowa ba ba
karamin fashewa kanta yyi ba ta dinga kuka
ita daya a daki faruuq ya shigo gidan bayan
sllh magrib ya shiga ya duba inteesar ya
sauko yana kallon Aliyu yace dole sae an
kara mata jini, Aliyu bae yi masa musu ba
suka tafi asibiti aka diba jininsa don dai dai
ne da nata, shi dae komawa yyi kmr wani
mara lfya suka dawo gida faruuq ya sa mata
jinin, ko da faruuq ya bude dakin safeena
bae ganta a ciki ba, ya sauko kasa yana gaya
ma Aliyu, Aliyu yace "tafita knn," ita ko tana
jin fitarsu dama tayi gidansu ba shiri. A
daren Aliyu ya tafi gida, yasa Abbansa a
gaba kmr wani karamin yaro yana hawaye
ya gaya masa abinda inteesar tayi, Abba
kasa yrda yyi, hka ma Haisam dake falon duk
jikinsu yyi sanyi, Abban yace "ita fateemar,
innalillahi wa inna ilaihi raji'un" frm no
where suka ji muryar inna tana salati
tashigo falon Abba da gudu kmr an jefota a
rude tace "Bukar Bukar wae ji nayi ance
Inteesar ta xubar da cikin jikinta," duk suka
yi tsit suna kallonta, a fusace tace "kuji min
mutane kmr kurame, wae ba magana nake
maku ba xaku mayar dani yar iska" Abba ya
sauke ajiyar xuciya yace "nima ynxu Aliyu ya
xo yake sanar min," inna ta fasa ihu tare da
fashewa da wani matsanancin kuka ta
daura hannu a ka tace "wayyo na shiga uku
ni Rahmatu, amma wnn anyi gantalalliyar
muguwar yarinya, don ubanta dan nawa ta
xubar, tasan burin da na ci akan dan nn,"
Aliyu ya mike da kyar yana kallon Abba
muryasa can kasa yace "sae da safe Abba,"
inna na huci tace "maxa muje ka kaini
wajenta ynxu" Abba yace "A'a baaba, gobe
ya taho min da ita ko.
Karfe goma da rabi Aliyu ya shigo gida, ya
kulle gidan ya haura sama a sanyaye ya
bude kofar dakinsa ya shiga, kwance ya
tarda ita idonta biyu, ledan jinin hannunta
ma kiris ya rage ya kare, kallo daya yyi mata
ya dauke kansa, ya cire shirt din jikinsa da
dogon wando, ya rage daga shi sae singlet
da gajeran wando, ta dauke kanta a hankali
ta lumshe idonta, bae taba tsayawa gabanta
hka ba sae sau daya, ya karasa kusa da ita
ba tare da ya kalleta ba cire mata alluran
hannunta ya soka jikin ledan jinin ya xaga
yyi kwanciyarsa can karshen gadon ya juya
mata baya, ita kadae tasan me take ji a
jikinta, ko ina na jikinta ciwo yake mata,
gashi har lkcn marar ta bae dena damunta
ba, ga mugun yunwar da take ji, don
rabonta da abinci tun safe, a hankali ta fara
kkrin sauka daga kan gadon ko tea ta hada
ta sha don yunwar yafi karfinta, jiri ya
debeta ta xube kasa, ya juya da sauri yana
kallonta sae kuma ya dauke kansa, ta fara
kkrin mikewa amma ta kasa, a hankali
muryarta na rawa tace "yunwa nake ji ya
Aliyu," ya juya yana kallonta kmr ya rufeta da
duka ya girgixa kansa xuciyarsa na suya,
cike da takaici yace "ta kasheki," snn ya juya
yyi kwanciyarsa. Da rarrafe ta fita daga
dakin ta shiga nata ta hada tea jikint a na
rawa, amma duk yunwan da take ji sae ta
kasa shan tean, hka ranan ta kwana a
wahale. Washegari monday bbu yabo bbu
fallasa ya shigo dakinta da safe yace ta
shirya xasu gida, gabanta ya shiga faduwa,
tana kallonsa daga kwancen da take tace
"baxan iya ba ya Aliyu" wani tsawa ya daka
mata yace "kada Allah yasa ki iya din, jahila
kawai, Allah ya baki sa'a na dawo naga baki
shirya ba," ya fice daga dakin, kuka ta shiga
rerawa a hankali, ta kasa tashi daga kan
gadon duk jikinta yyi tsami, cikin ikon Allah
ta mike da kyar ta shiga ta wanke baki ta
canxa pad, don bata da karfin wanka, ta fito
jikinta na rawa ta xura doguwar rigarta snn
ta saka hijab ta sauko yana falo yana jiranta
bae ko kalleta ba ya mike yyi hanyar fita
tana biye da shi a baya kmr iska xae kadeta
ta fadi, duk tayi mugun rama daga jiya
xuwa yau, a sanyaye ta bude bayan mota ta
shiga bae ko kalleta ba ya shiga driver sit ya
ja motar suka fita daga gidan, har suka isa
gida bae ce mata ba ita ma bata ce masa ba,
gabanta ya shiga faduwa don bata san me
xata shiga ta tarar ba, da kyar jikinta a mace
ta fito daga motar ta jira shima ya fito, bae
ko kalleta ba ya nufi gate xuciyarta na
harbawa da sauri da sauri ta bi bayansa
suna shiga gidan falon abba taga ya nufa,
ita dae tana ta biye da shi a baya kmr jela, a
bakin kofar Abba suka ci karo da momy
xata fito daga falon, inteesar ta koma baya
da sauri kuma a tsorace, momy ta bi ta ta
cafketa, ihu ta fasa a tsorace momy ta shiga
xuba mata mari tana duka kmr an aikota,
kuka ta dinga rusawa tana ihu a gidan Abba
ya fito da sauri yana kallon momy a fusace
yace "kina da hankali kuwa Zainab, meye
hka kike yi," ko kallonsa bata yi ba sae
jibgarta take tana tumble da ita, ita ko bata
fasa ihu da kukan da take ba, Aliyu ya dauke
kansa ya koma gefe ya tsaya ya lumshe
idonsa, su Hajiya da umma duk suka fiffito
daga dakunansu su Rahma duk sun tafi sch,
duk irin masifar da Abba ya dinga yi ma
momy ransa a bace kan ta sake inteesar kin
sakinta tayi, har sae da ta kai ta kasa, su
Hajiya da umma dae na tsaye sae murmushi
suke, Hajiya na cewa "to wnn abu dae idan
bakintsa mata aka yi ba taya yar mitsitsiyar
nn tasan wani cire ciki" daga nisa suka ji
Muryar inna tana tahowa da gudu tana
cewa "muryar waye nake ji hka kmr ta
Inteesar uban me ake mata," ta karaso tana
haki, tana ganin abinda momy ke yi ma
inteesar tayo waje da ido ta fasa ihu "meye
hka xan gani Zainabu, akuya kika samu ko
me? kashemin ita xakiyi don uwarki," sae a
snn momy ta saketa, inna ta fashe da kuka
tana kallonsu gaba daya tace "amma dae
Allah ya isa ban yafe maku ba, ynxu Bukar
har da kai aka taru xa a kashe yar mala'ikan
Allahn nn don ta xubar da wani wahalallen
cikin Aliyu dake neman aikata lahira, to duk
shegen da bae fasa dukanta ba bae haifu
cikin uwarsa ba " ta dago inteesar dake ta
rusa kuka ita ma tana nata kukan ssae tace
"Allah ya isar maki kuma ciki kin isa ne yasa
kika xubar da shi, mu je ga ruwa can na
daura xan maki wanka" taja ta tana dingishi
suka yi sashinta tana huci, Aliyu ya juya yana
kallon Abbansa da ya bi su da kallo shima,
snn ya girgixa kai kmr xae hadiye xuciya yyi
hanyar fita daga gidan Abba ya kirasa. Allah
sarki Babana Aliyu, but ol d same Allah shi
kara, na ma tuna ko waye kai da.
.
Inteesar na xaune falon inna
tana cin tuwa da lafiyayyan miyan vegetable
da inna tayi mata yaji
nama da kifi da ganda, sae tura abunta take,
ga farfesun kayan ciki
da na kai gabanta ga fura mae sanyi shima
duk a gabanta, inna ko
na xaune gefenta tana tayi mata hira tana
kyalkyala dariya, inteesar
dae hankalinta na kan abincinta har ta
manta rabon da ta ci tuwo
sae indomie kmr mayya kullum, tun safe da
inna ta ja ta tayo sashin
ta da ita bbu wanda yaga fuskar xuwa ya
samesu har Abba, Aliyu
kam Abba ne ya hanasa xuwa don yasan
halinsa, Haisam ma baram
baram suka yi da inna daga yaxo yi ma
inteesar fada, ransa a bace
ya bar falon, sallamar faruuq yasa inteesar
ta jawo hijabinta da sauri
don daga ita sae yar shimi, suka amsa masa
sallaman inna na washe
baki ya nemi guri ya xauna ya gaida inna ta
amsa cike da jin ddi ta
mike ta kwaso masa lemo a fridge dinta,
inteesar ta gaishesa tana
murmushi ya amsa ba tare da ya kalleta ba,
tace "ya faruuq Zainab
fa?" yace "tana lfya," ta ci gaba da cin
tuwonta inna nata yi masa
hira mara tushe sae binta yake da uhm, sae
da ya jira don kanta tayi
shiru snn ya hade rae yana kallon inteesar
yace "inteesar wajen ki
naxo," ta dago tana kallonsa hka ma inna,
yace "am vry disappointed
in yhu inteesar, never knew yhu 2 b
foolish...." da sauri inna tace
"meye wnn kke cewa, ka fada wanda xanji
mana," ya juya yana kallon
inna yace "Haba inna, ynxu abinda inteesar
tayi ta kyauta knn da ba
ki son a mata fada, rae biyu fa ta hallaka dan
wauta irin nata, kuma
ace baxa a mata magana ba" a fusace ya
karasa maganar, inna ta
dafe kirji kmr xata yi kuka tace "rae biyu fa
kace, dama yan biyu ne
knn?" faruuq yace "au ke da duk abinda ake
baki sani ba inna," inna
tayi narai narai da ido tace "ni ina nasani,
ynxu yan biyu ta xubar
faruuq, ko daya bae rage ba," ta juya tana
kallon inteesar dake ta
tura tuwanta abunta fuskarta a daure, can
ta juyo tana kallonsa tace
"to hka Allah ya kaddara sae a dau na
annabi, yarinya dae bata gama
mallakar hankalinta ba bare ace xa a mata
fada ynxu, kawae sae dae
ace Allah shi kyauta, su kuma Allah ya ji
kansu," faruuq don takaici
kasa cewa komai yyi, can dae yace "meyasa
xaki dinga cewa hka
inna, inteesar din ce yarinya ynxu," inna ta
hade rae tana kallonsa
tace "naga dae alamar kaima ka fara xama
munafuki, tashi ka ban
waje idan har wnn maganar ce ta kawo ka,
to jefar da ita kuke son
nayi kome, dama Allah yyi yaran baxa su
wuce wata uku a cikinta ba,
don hka ku shafa ma jikata lfya" faruuq ya
mike ransa a bace yace
"to inna, Allah ya baki Hkuri ni xan koma,"
tace "eh Allah ya kiyaye,"
ya juya ya fice daga falon, inna ta ja dogon
tsaki tace "munafukan
bnxa kawae, ci ki koshi kije ki kwanta ina
fatan dae jinin ya tsaya
gaba daya ynxu." Da daddare inteesar na
kwance gefen inna duk da
fankan dake aiki a falon tana tayi mata fiffita
suna hira, Abba yyi
sallama, inteesar ta mike xaune da sauri
tana kallon inna, inna tace
"tsaya tsaya kar ka shigo min," ta juya tana
kallon inteesar murya
kasa kasa tace "maxa tashi ki shiga daki," da
gudu inteesar ta shige
daki ta rufe kofa, inna ta rungume
hannuwanta tana sakace hakori
tace "yauwa xaka iya shigowa" Abba ya
shigo dakin da sallamarsa ya
xauna ya gaidata yana kallonta, ta amsa bbu
yabo ba fallasa, yyi
shiru na kusan minti biyar snn yace "baaba
fateema fa" inna ta hade
rae tana kallonsa tace "ya aka yi," cikin fada
Abba ya fara magana
"haba baaba, ni ynxu kina gwada ma yaran
nn bani da iko da su ne
kome, ya yarinya tayi laifi irin wnn nasa a
kawo min ita gida ki
kunshe ta a daki bbu wani bayani, kuma ke
ba yi mata xaki yi ba,
ynxu kina gwada mata abinda tayi tayi dai
dai knn kome," inna ta
marairaice ganin yanda ransa ya baci tace
"to wae Bukar maganar nn
bata wuce bane ko me, naga dae ya ya ba
dawowa xasuyi ba," Abba
ya shiga kiran inteesar a fusace "fateema
fateema," kmr munafuka ta
fito da hijab har kasa, inna se ca take baxata
fito ba koma inteesar,
Abba yace "maxa ki wuce falona ki jira ni," a
fusace yyi maganar don
hka bata saurari inna ba ta fice kmr
munafuka gabanta na faduwa,
inna tace "to wllh sae na bi ku," bae tanka ta
ba ya fice, ta fixgi
gyalenta da sauri ta fice ta bi bayansu,
gaban inteesar yyi mugun
faduwa ganin su Hajiya da ma momynta har
ma da Anty nafeesa da
ta bi ta da harara a falon ashe ta xo gidan,
ko inna ma bata sani ba,
inteesar ta saci kallon Aliyu dake xaune
gefen Haisam, ta rasa inda
xata xauna don kowa haushinta yake ji a
falon, Abba ya shigo ya
xauna yana kallonta ta sunkuyar da kanta
har lkcn tana tsaye, cikin
ikon Allah sae ga inna ta shigo falon tana
haki, tana kallon Hajiya
tace "ke tashi ki ban waje in xauna," Hajiya
bata yi musu ba amma in
ranta yyi dubu ya bace, ta mike inna ta
xauna tace "xo xauna nn
inteesar," inteesar ta xauna gefen inna,
Hajiya kuma ta nemi wani
wajen ta xauna ranta a bace. Inteesar ta
daga kai a hankali ta saci
kallon Aliyu taga kallonta yake, duk ya koma
kmr wani mara lfya, ta
dauke kanta da sauri shima hka
.
A nutse Abba ya kira sunanta "fateemah," ta
dago a hankali tana kallonsa, ya sauke ajiyar
xuciya yace "ko da yake ma bari na fara ta
kanki baaba," inna na kallonsa tace "eh ina
ji," yana kallonta yace "Baaba kar ki fara
magana nn ba tare da ance kiyi ba, duk me
xaki ji a nn don Allah karki bude bakin ki,
idan ana bukatar cewar ki xa'a sanar da ke,
don Allah dae nace," inna ta tabe baki tana
girgixa kafa, ya maida dubansa ga Inteesar
da ta sunkuyar da kanta yace "fateema,"
wnn karan kasa dagowa ta kallesa tayi, bae
damu ba ya ci gaba "Ashe ke dama mara
hankali ce bansani ba," inna tayi karaf tace
"kmr yaya," Abba ya hade rae yana kallonta,
ta daga hannu da sauri tace "to nayi shiru,"
Abba na kallon Inteesar yace "ynxu abinda
nake so dake shine kawae ki gaya min
asibitin da kika je," Hawaye ya cika idonta ta
kasa cewa komai, cikin daga murya Abba
yace "ba magana nake maki ba," a hankali
Aliyu yace "ae Safeena ce tayi mata jagora
wae," a fusace inna tace "ga magana nn
xaku tsaya kuna wani lauyewa, ni dae nasan
jikata baxata iya aikata wnn danyan aikin da
kanta ba" Abba yyi shiru yana kallon Aliyu
snn yace "kae wa yaga maka hka," Aliyu
yace "ita da bakinta ta fada," inteesar ta
watsa masa harara tace "ni ba muyi hka da
kai ba, kuma safeena bata yi min ko wani
jagora ba ni da kaina na tafi inda naje,
hasalima bata sani ba," Aliyu ya yo waje da
ido da mamaki yace "kika ce me?" ta xaro
masa ido tace "ehh" ya dafe kansa yace
"innalillahi wa inna ilaihi raji un, kika sa naje
na ba yar mutane takarda ashe sharri kika
mata" Abba yace "takardar ka kai mata?"
Aliyu ya kasa cewa komai sae kallon inteesar
da yake, a rude Hajiya tace "kana da hankali
kuwa Aliyu, ka saketa fa kace?" Abba yace
"saki nawa kayi mata," Aliyu ya sauke ajiyar
xuciya yace "daya," snn ya ciro pen daga
Aljihunsa ya mike ya shiga dakin Abbansa
duk aka bi sa da kallo ya fito rike da farar
takarda ya isa study desk ya duka xae yi
rubutu Abba yace "meye hka kke yi Ali," ya
dago bbu yabo bbu fallasa yace "ita ma
rubuta mata nata xanyi Abba" Abba ya daka
masa tsawa "kana da hankali kuwa, a
gabana don baka da kunya xaka dauko
takarda kana gaya min maganar bnxa,"
cikin daga murya Abba yace "dawo nn ka
xauna," Hajiya tace "kambu, ae wlh baka isa
ba Alhaji, ita wancan din da ya saka ance
maka gata ne bata da, ae ita ma Wllh sae ya
rubuta mata nata, na rantse," Abba ya mike
a fusace yace "fice min a falo Aisha, nace ki
fita," ta mike tace "ae ko baka fada ba fita
xanyi, amma wllh kmr yanda tayi makirci
tasa ya saki matarsa ta arxiki ita ma sae ya
saketa, ae dama idan bata xama makira ba
sae Allah ma ya tambayeta, abu a jini," ta fice
tana huci, inna tace "shegiya yar wahala, ae
in Aliyu ya saki Inteesar yau duk kuma sae
nasa dana ya rubuta maku takardarku wllh
wllh," inteesar ta fashe da kuka tace "Abba
ni ka bar shi ya rubuta min takardata don
Allah don Annabi," Abba ya daka mata tsawa
a fusace "rufe min baki, stupid" Anty
Nafeesa kam kasa cewa komai tayi sae
kallon inteesar take, momy dama hankalinta
na kan TV, Abba yyi shiru na wani dan lkci
snn yana kallon Aliyu yace "sae kaje ka
mayar da matarka," Aliyu bae ce komai ba
sae da har lkcin kansa a kasa yake da
ganinsa kasan ran maxa ya baci, Abba ya
hade rae yana kallon inteesar yace "ynxu
dalilin cire cikin jikinki kawae nake son ki
gaya mana gaba daya mu ji," hawaye ya cika
idon Inteesar tayi shiru kanta a kasa, har
sae da Haisam ya daka mata tsawa, "ba
magana ake maki ba," a fusace inna ta mike
tace "ohh ni yau naga tsiya xasu kashe min
jika, kuma sun hanani magana " ta fashe da
kuka xata bar falon, Abba yace "haba baaba
ki dawo muji daliin da yasa tayi hka, ae bbu
wanda yyi mata wani abun a nn," da kyar
aka lallaba inna ta dawo ta xauna tana
share hawaye, Abba yace "muna jin ki
Fateema," inteesar ta dago kanta a hankali
tana kallon Aliyun, taga shima kallonta yake,
ta kauda kanta tace "sbda bana sonsa
shima kuma baya sona yasa nayi hkn Abba,"
ta fashe masu da kuka ssae tace "Abba
tunda na taso ya Aliyu ke cutata a gidan nn,
tun ban san kaina ba, ban san me nayi masa
ba ko dan ba gidan ubana bne, ya tsaneni
kuma baya son bude ido ya gan ni cikin
gidansu, ko uwar da ta haifeni ma bae bari
ba, idan an manta randa ya daga hannu xae
mareta to ni ban manta ba, kuma har gobe
baxan manta ba, ban san me muka yi masa
ba, duka bbu wanda ban sha a hannun
Aliyu ba, idan ba a manta ba wani rashin
lfya da nayi na kwana da kwanaki shi shine
sanadin sa, amma ban fada ma kowa ba,
har ka hada mu aure Abba, kuma tunda ka
hada mu abba ko sau daya ban taba jin
ddin xaman gidansa ba, sae nayi sati biyu
ban daura idona a kansa ba, bae san ci na
ba bae san sha na ba, kullum a wahale nake
cikin gidan, to a hka yake son na haifa masa
yara, wllh Abba bana sonsa ka taimakeni
kasa ya bani takardata ynxun nn, biyayya
kawae yyi maka yake xaune da ni gida daya
a matsayin matarsa," ta fashe da
matsanancin kuka takasa ci gaba, tun da ta
fara magana Aliyu ke kallonta baki bude.
Ganin bbu wanda ya iya cewa komai a falon don duk jikinsu yyi sanyi ya sa inteesar ta tsagaita
kukan
da take ta cigaba "snn Abba ni bada
yardana ya
sake aure ba, hasalima ni ban san xae yi
aure ba
sae ranar da ya kawo ni gunka da daddare
kke
tambayata ko nasani, to a nn ne ma nasan
aure
xae yi, kuma dama tun a hanya yyi threatn
dina
kan cewar ko me xaka tambayeni nace
nasani,
kuma Abba har yau yaki daukar batun
karatuna
da muhimmanci da nayi magana sae ya
dinga
hantarata wae baxan iya course din da nace
nake so ba, kuma Abba da yake cewa na
xubar
masa da ciki a tambayesa ko kula dani da
cikin
yake, Abba sae nayi kwana uku ban gansa
ba
gashi bbu abinda nake iyawa kullum a
wahale
nake kwana nake yini a gidan ga kuma
yunwa,
tunda ba iya girkin nake ba," tayi shiru tana
share
hawayenta snn a hankali tace "lastly Abba
kayi
hakuri ba rashin kunya nake maka ba,
amma ka
tausaya min kayi masa magana ya sauwaka
min,
don baxan koma gidansa ba wllh na gama
aurensa," Aliyu ya mike yana mata wani
mugun
kallo yana huci yace "munafuka,
makaryaciya
kawae, ki xo ki shake ni na baki takardar
taki
kuma wllh sae kinyi da kin sanin xubar min
da
ciki," ya juya xae bar falon Abba ya dakatar
da
shi a fusace, inteesar ta fashe da kuka tace
"wllh Abba kace ya bani takardata bana
auren
kuma, bana sonsa," Abba yana kallon Aliyu
yace
"dawo ka xauna," ya kai minti kusan biyar a
tsaye kmr baxae xauna ba, sae da Anty
Nafeesa
tace "ba magana ake maka ba ka tsaya ma
mutane kallon rainin wayo," ya juya ya
kalleta,
snn ya koma inda yake ya xauna yana ma
inteesar wani irin kallon, da ganinsa kasan
ran
maxa ya gama bacewa, Abba yace "cikin
maganganun da Fateema tayi a nn akwae
wanda
xaka karyata," ya kauda kansa bae ce komai
ba
sae huci da yake, Abba yace "gud, dama tun
ba
yau ba nasan halinka, na kuma san xaka iya
aikata duk abinda fateema ta lissafo a nn,
kai
kam ban san wani irin mutum bne Aliyu,
kuma
gwara da Fateema ta gaya min abubuwan
da ta
dde tana boyewa a cikinta tana cutar
kanta," ya
juya yana kallon Inteesar yace "amma
fateema
ke abinda kika aikata a ganin kinyi dai dai
knn,
me xaki ce ma mahaliccinki, ashe dama
karamin
tunani gare ki ban sani ba" inteesar dai
kanta na
kasa tana hawaye ta kasa cewa komai, Abba
ya
ci gaba, "a nan kin nuna kmr rashin kulawar
da
yake nuna maki ne yasa kika aikata abinda
kika
aikata, to Fateema baki san hanyar gida bne,
ko
in kin xo akwae wanda xae ce maki don
me" a
hankali tace "Abba banyi wnn tunanin ba,"
Abba
ya girgixa kai yana kallon Aliyu yace "to
malam
rubuta mata takardarta, Allah ya hada kowa
da
rabonsa, ni nayi kuskure tun farko na baka
auren
fateema duk da ka nuna min baka sonta"
Aliyu
ya juya yana kallonta, ita ma kallonsa take,
ya
maida dubansa ga Abbansa yace "srry ba
rashin
kunya nake mka ba Abba, amma taxo ta
shake ni
ta kwata, ko kuma ta saki kanta da kanta,"
yana
kai wa nn ya mike yana huci xae bar falon,
Abba
ya daka masa tsawa yace "don uwarka ni
nayi
maka magana ko fateema" Inna ta mike a
fusace
tace "yau naga tsiya, yarinya tace bata son
aurenka ka sallameta mana ko ana yi dole
ne, ae
ba rasa manema tayi ba, ko gobe ta fita titi
santalelen yaro me katuwar mota wanda ya
fi ka
komai ne xae biyo ta wllh, yo tsami gaye da
kai
idan ba tsautsayi ba ma me xae kai ta
aurenka
sai tsayi ba hankali kmr bishiya," abun
dariya
abun takaici, a walakance Aliyu na kallon
inna
yace "ae sae ki rubuta mata sakin ki bata, ko
kuma ku hadu ku shake ni ku karba," yyi
tsaki a
fusace ya juya xae fita Abba yace "kar ka
kuskura ka fita daga falon nn, kanka rawa
yake
Aliyu, ita mahaifiyar tawa kke gaya ma
magana"
inna ta fashe da kuka tace "yo sabon abu ne
wnn, ae sae Allah ya mana hisabi da Aliyu"
Haisam ya mike ya fice daga falon, hkn ma
Momy, ran Abba a bace kuma a nutse yana
kallon Aliyu yace "bani takardar Fateema
ynxun
nn Ali kar na nuna maka d odza side of me,"
cikin tsawa ya karasa maganar, Aliyu yyi
shiru
yana kallonsa yana huci, inna tace "ba
magana
ake maka ba salubabbe kawae," ya juya
yana
kallon inna tace "daina kallona Munafuki
kawae,"
inteesar dae kanta na kasa, ya juya ya kalleta
snn yyi huci me xafi ya ciro takardar da ke
Aljihunsa da pen ya daura takardar kan
hannun
sofa, snn ya duka ya fara rubutu a jiki.
Inteesar
ta dago a sanyaye tana kallonsa hawaye na
bin
kuncinta, Abba ma kallonsa yake ko kiftawa
baya
yi, hka ma Anty Nafeesa, inna tayo waje da
ido
ta dafe kirji tace "lah rubutawa xae yi
Bukar"
.
.. Inna ta fashe da kuka ta mike tsaye tana
cewa "Bukar kayi shiru, kaga fa rubutawa
yake, lah ha ila ha ilallahu mahammadur-
rasulillahi sallallahu alaihi wassallama, Bukar
kayi wani abu mana" Abba kam kasa cewa
komai yyi sae kallon Aliyun yake, Anty
Nafeesa ta jinginar da kanta jikin kujera
tana kallon ikon Allah, har Aliyu ya gama
rubutunsa ya mayar da pen din cikin
aljihunsa yana kallon Abbansa yace "gashi
nn na rubuta mata," Abba yyi murmushin
takaici yace "to ka kyauta," ya dauke kansa
ya shiga linke takardar neatly yana kallon
inteesar dake kallonsa har lkcn tana
hawaye, ya karasa gabanta yana mata
mugun kallo ya jefa mata takarda snn ya
juya xae fita inna ta bi sa da gudu ta cakumi
kwalarsa tace "don uwarka jikartawa ka
mayar baxawara, to Allah ya isa bamu yafe
maka ba, sae Allah ya saka mana," Abba yace
"ki rabu dashi baaba," inna tace "naki din,
dama nasan har da hadin bakinka ae," ta
fashe da wani matsanancin kuka ta xube
wajen tana daddaga hannu sama, Aliyu yyi
yar dariya rainin wayo ya juya ya fice daga
falon, sae a snn umma dake xaune har lkcn
bata ce komai ba ta mike ta bar falon
xuciyarta fal murna don dama abinda take
jiran gani knn, kuma ta gani, ynxu kuma xa
taje tayi break din ma Hajiya gud News din,
Abba ya sauke ajiyar xuciya yana girgixa
kansa, Anty Nafeesa ta mike ta nufi gaban
inteesar ta dauki takardar da Aliyu ya jefa
mata ta koma ta xauna tana warware wa,
inteesar kam hade kanta tayi da gwiwa tana
rera kuka a hankali, Anty Nafeesa ta gama
karanta content din takardar ta ajiye kan
kujera kusa da Abba ta mike ta fice daga
falon, inna ta mike ta dago inteesar tace
"tashi mu je, sae me don ya sake ki, abinda
ynxun nn kina fita masu mota xa su biyoki,
uban waye xae kalleki yace kin taba aure
idan ba dan bakin ciki ba, ae gwanda da
kika kwabar da cikin don da ganin
jarababbun yara ne, mu je kawae Allah ya
isar mana" sae a snn inteesar taji sanyi ta
mike tsaye inna ta shiga share mata
hawayenta, Abba kam idonsa na kan
takardar da Nafeesa ta ajiye masa bayan ya
dauka, yana gama karanta cntent din ya
sauke ajiyar xuciya tare da jinginar da kansa
jikin kujera yace "gashi nn fateema," inna ta
ja hannunta xasu fita tace "rabu da shi
da'alla muje me xaki yi da shi su da suka sa
shi ya sake ki ae sae su cinye," Inteesar ta
kasa bin inna ta koma a sanyaye ta karbi
takardar a hannun Abba, Abba yace "kiyi
hkuri Fateema ni na ja maki komai," ta
kirkiro murmushi ta karbi takardar inna tayi
tsaki ta ja ta suka fice daga falon tana cewa
"yo idan bata yi hkurin ba ya ake son tayi
dama bayan an gama cutarta," inteesar dae
jikinta a mace suka isa falon inna, inna ta
karbe takardar hannunta da ta kasa
dubawa har lkcin, tayi michi michi da ido
tana kallon rubutun ita nn karatu take kmr
tasan me aka rubuta jikin takardar tayi tsaki
ta cukuikuye takardar ta jefar bakin kofa
tace "shege kawae rubutun ma kmr ta
agwawa," ta juya tana kallon inteesar da ta
xauna kan kujera ta kura ma TV ido tace
"maxa je ki kiyi wanka ki xo ki kwanta, kar
ki sa komai a ranki kinji" a sanyaye inteesar
ta mike ta shiga dakin inna tayi kwanciyarta
kan gado kawae don baxata iya yin wankan
ba.
.
Washegari da safe inna na share falo ta ga
takardar da ta jefar bakin kofa, tace "na
share
wn shegen takardar Inteesar," inteesar da
har
lkcn ke kwance a daki tayi shiru kmr baxata
ce
komai ba sae kuma tace "ki ajiye kawae kar
ki
share," inna na gama sharan ta hada mata
ruwan wanka ta kai mata bayi duk tana
kwance, inna tace "maxa ki tashi kije kiyi
wanka kadda ruwan ya huce," ta mike
xaune
da kyar ta fara cire kayan jikinta xata shiga
wankan inna tace "to me xan hada maki na
kalaci kan ki fito," inteesar ta dan yatsine
fuska
tace "ni waina kawae xa a siyo min," inna
tace
"yo ae wnn ba wani abu bne bari na kira
kursum kan su tafi makaranta su siyo maki,"
inteesar na shiryawa a dakin inna taji
muryar
momynta ta xo gaida inna, ta hanxarta ta
gama abinda take ta fito da sauri don ta
gaidata don ba xuwa sashinsu xata yi ta
jibgeta ba, gefen inna ta xauna tace "ina
kwana momy," ba tare da ta kalleta ba ta
amsa da "lfya lau," inna tace "ya kina amsa
mata kmr ana tilasta ki," momy ta dan yi
murmushi ta mike tsaye tace "bari naje na
gama kimtsa ihsaan inna," inna ta tabe baki
bata ce komai ba momy ta fice, inna tace
"wannan wannan da ba dan a gabana ta
haife
ki ba da sae nace ba uwarki bace, bata
sonki
ko kadan, to wae da wanne xaki ji," inna
tayi
tsaki tace "Allah shi kiyaye," inteesar dae
bata
ce komai ba tana ta kallo abinta, can ganin
inna tayi shiru yasa tace "inna ni ina son
xuwa
gida in kwaso kayana bani da kaya ko daya
a
nn da xan sa," inna tace "Aa ba sae kin je ba,
xan sa su kursum su je su kwaso maki
kawae,
me xae kai ki gidan nn kuma" inteesar ta
hade
rae tace "to sanin me da me xasu kawo min
xasu yi, ni wllh da kaina xanje bbu wanda
xae
je dauko min kayana," inna ta bude baki
tana
kallonta, can ta rufe bakin tace "ke dae
wahalalliya ce wllh, don ubanki idan kika je
kika
hadu da shegen kiyi ya?" inteesar tace
"meye
ruwana da shi an dde bamu hadu ba, bari
ma
kiga ynxun nn xan shirya na tafi wllh, kuma
kiyi
ma Abba maganan yaushe xa a kwaso min
kayan dakina gaba daya" inna tayi shiru
tana
kallonta snn ta tabe baki tace "to ni dae ba
ruwana, ki tsaya kuma ki karya," waina uku
inteesar taci ta wanke hannunta tace ta
koshi,
inna tace "to ni dae banda ko sisin da xan
baki
kudin mota," inteesar tace "ai kam sae ki
nemo
shi don nima bani da kudi," inna tace "bari
naje
gun Zainabu na ranto dari biyar to," inteesar
tace "oho ni dae ki nema ki bani, kuma fa
karki
ce mata nice xanyi amfani dashi" inna tace
"to," snn ta fita xuwa ranto dari biyar, ko
minti
goma ba ayi ba ta dawo rike da dubu daya
tace "gashi nn har dubu daya na samu,"
inteesar tace "yauwa innata shi yasa nake
son
ki," ta karbe kudin ta saka takalminta ta fice
daga gidan inna ta rakata har gate snn ta
koma ciki. A dai daita sahu ta dauka har
gidan,
tana sauka ta tambayesa nawa xata bashi
yace "dari biyar," bata damu ba ta mika
masa
dubu dayan ya bata canji, ta juya tayi hanyar
gate, tana danna bell maigadi yace "waye,"
tace "ka bude min malam," ya bude gate din
ta
shigo tayi balcony abunta, bude ta tarar da
kofar shiga falon, ta shiga cikin falon tana
kalle
kalle, kamshin soye soye ke ta tashi a
kitchen
din ta dan karasa kitchen din a hankali ta
leka,
taga Safeena ce ke ta soye soye tana waka,
ta
dan tabe baki tayi hanyar stairs duk cikin
sanda take tafiyar, a hankali ta bude kofar
dakinta ta shiga ta rufe snn ta sauke ajiyar
xuciya, ta shiga bude boxes dinta tana cire
kayayyakin da xa ta dauka, a dan babban
box
ta shiga xuba kayan, ta kwashe kayan make
up dinta da turarruka duk ta xuba ciki har
da
jewelries, snn ta koma kan takalma suma ta
fara xaban wa inda xata dauka, kofar ta taji
an
bude, ta juya a tsorace suka yi ido hudu da
Aliyu, gabanta yyi mugun faduwa ta dauke
kanta ta dake ta cigaba da harhada kayanta,
shi ko ya rungume hannayensa ya jingina
jikin
kofar ya harde kafaffunsa yana mata wani
irin
kallo yana murmushin mugunta, da kyar ta
gama kwasan abubuwan da xata kwasa
don
duk gabanta faduwa yake, ta xuge xip din
ta
daga akwatin, snn ta dauki hijab dinta ta sa,
ta
shiga jan akwatin tayi bakin kofa, tana isa
bakin kofar ya sauke kafarsa, ya gyara
tsayuwarsa a bakin kofar, ta hade rae tace
"xan wuce.
Aliyu yyi murmushi yana kallonta daga sama
xuwa kasa yaki cewa komai kuma yaki bata
hanya, ta hade rai tace "Magana fa nake, ka
bani hanya in wuce," yyi dariya irin ta
mugunta yace "bi ta kaina ki wuce," ta galla
masa harara a fusace tace "wnn wani irin
iskanci ne, ka bani hanya nawuce mana," ya
fixgota yana mata wani shu'umin kallo, ta
tsorata ssae, ya shigo dakin yana rike da ita
ya kulle kofar tare da sa key, ta yo waje da
ido a tsorace, a hankali ta saita muryar ta
dan marairaice masa tace "Haba ya Aliyu me
hka kke yi, kaji tsoran Allah mana wnn ba
girmanka bane," ba karamin dariya ta basa
ba, don bae san lkcn da dariyar ma ta kubce
masa ba, tayi tsaki ta buge hannunsa daga
rikon da yyi mata ta rike handle din akwatin
ta xata yi hanyar kofa, ya fixgota yace "ae in
kin ga kin bar gidan nn yau to wasu yan
biyun sun dasu a mahaifarki ne," tace
"auxubillahi minash shaidanir rajeem, meye
hka kke cewa ya Aliyu," dariya yyi yace "ae
sae dae kece shaidaniyar a cikin dakin nn,"
ta fashe da kuka tace "me yasa xaka dinga
abu kmr ba musulmi ba, ni don Allah kaji
tsoran Allah ka rufa min asiri ka bar ni na
fita," yyi murmushi yace "iyye, sannu
musulma me tsoran Allah" tayi tsaki ta
turasa da karfi ta ja akwatin ta, ya kuma
fixgota ya jefar da ita kan gado, a gigice ta
fashe masa da kuka tace "na shiga uku na
lalace, wayyoo Abbana don Allah ya Aliyu ka
bari," ta mirgina ta dayan side din da sauri
ta sauko daga kan gadon tayi hanyar
bathroom da gudu, ya sha gabanta yana
mata wani irin kallo yace "in ma xaki tsaya
ki tsaya kar na wahalar dake," ta durkushe
wajen ta fashe da wani matsanancin kuka
tace "wayyoo Allahna na shiga uku, don
Allah ya Aliyu kaji tsoran Allah ka kyaleni in
fita," dagota yyi ya jinginar da ita jikin
bango yana mata wani irin kallo ya cire
hijab din jikinta ta shiga dukansa tana kiran
inna, wani gigitattcen mari ya kai mata nn
da nn tayi still marin har cikin
kwakwalwarta, riga da xani ne jikinta ya
cire xanin, ta rumtse idonta jikinta na rawa
hka ma muryarta tace "wayyo Allahna, ya
Aliyu" wani mahaukacin kiss ya shiga mata
kmr xae cinyeta, jikinta sae rawa yake kuma
bata yi gigin hanasa ba, ya dauketa cak ya
kwantar kan gado ya rabata da kayan
jikinta ya shiga mata abubuwa masu rikita
lissafi, nn da nn ita ma ta fara dauke wuta,
da kyar ta shiga turasa muryarta na rawa
tace "ka bari ya Aliyu, bana so, tsoro nake ji,"
bae ma san tana yi ba duk ya fita
hayyacinsa, ya kankameta kmr mae rada
dab da kunnenta yace "plss kar kiyi min
kuka fateema baxa kiji xafi ba," jikinta ya
dau rawa a tsorace tace "A'a tsoro nake ji
yaya xae min xafi," ya girgixa mata kai da
kyar yace "rufe idonki," da sauri ta rumtse
idonta ta kankamesa, ba shiri ta sakesa tayi
yar kara, yana rike da ita da sauri yace "kinji
xafi ne," kmr xata yi kuka tana mayar da
numfashi tace "A'a," snn ta kankamesa. To
ni dae da gudu na fita don ba ruwana,
anjima na dawo.
.
Aliyu bae sarara mata ba sae da ya ga ta
fara kukan gajiya, snn ya fada gefenta ya
rungumota yana kissin din wuyarta, a
hankali ya rada mata a kunne, "u re
different Fateema, so so cweeeet," ta turasa
da karfi ta fara kkrin mikewa, ya matse ta
jikinsa yace "ae baki isa ba, bayan na gama
biya maki bukatarki xaki kawo min iskanci,
dama abinda ya kawo ki knn," ta fashe da
kuka tace "Allah ya isa na, ni wllh ka sakeni,"
ya saka bakinsa cikin nata yana kissin dinta,
turasa ta shiga yi ya dan gatsa mata cizo a
labbenta, tayi kara, ya kankameta yace "last
round sae na bar ki kiyi tafiyarki da
kayanki," a fusace kmr xata yi kuka tace
"da'alla ni ka kyaleni, wllh xan maka ihu" ya
ki sakinta kuma yaki cewa komai sae wasa
da gashinta da yake, a hankali ya shiga
romance dinta kuma yana kallon cikin
idonta, ta fashe da kuka tace "don Allah ka
bari ya Aliyu wllh na gaji," ya ki sauranta ya
ci gaba da abubuwan da yake mata, hkn
yasa tayi shiru ta lumshe ido bata sake
yunkurin hanasa ba, a hankali taji mararta
ya fara ciwo, murya kasa kasa tace "ya Aliyu
ka bari cikina na min ciwo," bae masan tana
yi ba, ita ma bata wani yi serious wajen
hanasa abubuwan da yake mata ba, wani
mugun murdawa taji mararta yyi, bata san
lkcn da ta fasa ihu ba, ya fada gefenta da
sauri yace "me ya faru," ta shiga nuna masa
mararta tana yarfe hannu tace "ciwo yake
min," xae yi magana ta sake wani karan ta
fashe da kuka tace "wayyoo ya Aliyu ciwo
yake min ssae," ba shiri ya mike ya shirya ya
dawo gabanta, yace "dama yana maki ciwo
ne," ta kasa cewa komai don axaba ta sauko
daga kan gadon da kyar ta durkushe kasa
tana rike da marar cikin kuka tace "nashiga
uku wllh ciwo yake min ssae ya Aliyu," ta
fasa ihu a gigice ta rikesa tace "don Allah ka
taimakeni, ciwo yake min" ya ma rasa me
xae mata duk ya rude, in dae kan inteesar
ne rudewa ba komai bne a wajensa nn da
nn yake rudewa ya rasa abun yi, ya riketa ya
jinginar da ita jikin gado a rikice yace "ina
xuwa," kuka kawae take tana juye juye rike
da marar, ya mike da sauri yyi kofa xae fita
yaji tayi wani kara a wahale tace "wayyoo
Abbana, ya Aliyu mutuwa xanyi," ya juya ya
ganta xaune cikin jini ta rike gado tana
kuka, ya dawo da sauri ya xube gabanta a
rude yace "innalillahi wa inna ilaihi raji'un,
fateema" kuka take ssae tana kiransa tana
jijjiga kanta, ya rasa abun yi yana rike da ita
sae kallonta yake a rikice, wayarsa dake kan
gado ya dauko da sauri jikinsa na rawa ya
shiga neman layin Dr maryam, bugu daya ta
dauka yace "don Allah doctor i need yhur
help ynxun nn, be fst plss," ya ajiye wayar ya
mike da sauri, xani ya dauko mata ya shiga
gyara mata jikinta, kuka kawae take tana
rike da mararta tana kiran Allah, ko minti
talatin bae cika ba doctor maryam ta iso
gidan, kasa tsayawa a dakin yyi bayan ya
dauko mata kayan aiki a dakinsa, ya koma
falo ya xauna ya dafe kansa, to wat's d
meanin of dis, Safeena ce ta sauko rike da
handbag dinta ta tsaya gabansa fuskarta
daure tana kallonsa tace "xan fita," da kyar
ya dago yana kallonta snn yace "Allah ya
kiyaye," ta juya fuu tayi kofar fita, duk tana
sane da abinda ya faru a gidan, don tana
gama hada break ta haura sama taji
muryarsu, kuma ta gane abinda suke yi, ta
dde labe jikin kofa tana jin duk me suke
fada takaici yasa ta koma dakinta da sauri ta
fada kan gado tana kuka, can ta kira uwarta
ta sanar da ita komai, uwar ma ta rude don
a xatonsu ae ya saki inteesar kmr yanda
Hajiyarsa ta gaya masu, uwar tace maxa ta
taho gida su san abun yi, hkn yasa ta shirya
ta sauko ta kuwa samesa a falo, kuma yana
ce mata Allah ya kiyaye kuwa tayi gaba, don
dama tayi niyyar ko yace bbu inda xata tace
bae isa ba kuma ta fita, Aliyu ya mayar da
kansa bayan ya bita da kallo don bae da
lkcnta, bayan kmr minti talatin doctor
Maryam ta sauko tana kallonsa ta gaya masa
magungunan da xae siyo da Allura snn ta
koma sama, ya mike da kyar ya haura sama
ya shiga dakinsa ya dauki makullin motarsa
da Atm ya fita, bayan kmr minti ashirin ya
shigo gidan rike da ledan abubuwan da ta
lissafo masa, yana shigowa falo ta sauko ta
karba ledan ta koma sama, ya kwanta kan
kujera ya lumshe idonsa ya rasa gano
abinda ke damunsa, karfe sha biyu da
kwata doctor Maryam ta sauko, rike da
makullin motarta da glass alamar tafiya xata
yi, ya mike tsaye da sauri yana kallonta yace
"ya ake ciki doctor, bleedn din ya tsaya," ta
dan tabe baki tana hararansa tace "ni dae
na kusa fara kiranka quack doctor wllh,
dama likita na da rudewa hka? Ni kam ban
taba sani ba sae a kanka," Aliyu yyi
murmushi ya kasa cewa komai tace "to
ynxu dae da sauki Alhmdllh, don har ta
samu bacci kuma jinin ya tsaya, kuma tana
da karancin jini wllh, ka dinga sa ta tana cin
vegetables da dae abubuwan da ya kamata
kae sae kace ba likita ba, ni abubuwan ka
na bn mmki Hydar, nd lstly please n please
doctor kayi hkuri ba dan ni ba ka dan sarara
mata har bbies dinta su kara kwari don
Allah,"
.
Da mugun mmki Aliyu yace "wat? Kina nufin
ciki na jikinta doctor?" Doctor maryam tayi
masa kallon rainin wayo tace "kai kuma
kana nufin kace min baka san tana da ciki
bne ko me," Aliyu ya girgixa kai duk yyi
confuse da sauri yace "ok ok, doctor ngdd
ssae," ya juya da sauri ya haura sama,
likitan ta tabe baki,tace "Allah ya shirye
Aliyu," snn ta fita daga gidan tana
murmushi, ynxu da ita ce xata haifa masa
yan biyun nn amma Allah bae yi ba, ta
kaudar da tunanin da sauri daga ranta, coz
bygones re already bygonea, ta shiga
motarta mai gadi ya bude mata gate ta fita
daga gidan. Aliyu na shiga dakin Inteesar ya
tarda ta kwance tana bacci, Maryam ta
lullubeta da bargo ga drip a hannunta, ya
karasa a hankali kusa da ita ya xauna yana
kallonta, ya ma rasa irin farin cikin da xae yi,
a hankali ya cire bargon daga jikinta yana
kallonta, yes ga signs of pregnancy a tare da
ita, a hankali ya daura kansa bisa cikinta
muryarsa na rawa yace "plss Fateema, ki
gaya min me kike bukata daga gareni, don
Allah kar ki cire min cikin nn kuma, i beg
yhu
fateema ki bari na ga jinina a duniya plss,"
duk ya rikice mata har da hawayensa kmr
idonta biyu, ita ko baccinta kawae take
amma da gani ba me ddi ba hka ya gama
haukansa ya dawo gefenta ta baya ya
kwanta ya rungumeta yana shafa cikinta, ya
kai minti kusan sha biyar a hka snn ya mike
da kyar ya shiga bathroom dinta yyi wanka
yyi alwala ya fito, nn dakin yyi sllh, ya dde
xaune yana Adduar Allah yasa kar Fateema
ta kuma yunkurin cire masa ciki, ganin tana
ta mutsu mutsu ita kadae ya sa ya mike da
sauri ya dawo gefenta ya riketa yace
"fateema, me ya faru," cikin baccin tace
"cikina," ya daura hannu a mararta yace
"sannu xae daina kinji," ya daga kai yana
kallon ruwan dake hannunta yaga ya kusa
rabi, ya gyara mata kwanciyarta ganin ta
koma baccin ya dawo bayanta ya kwanta ya
rungumota, yana shafa mararta, a hkn
shima yyi bacci yana rungume da ita, sae
kusan la-asar ya farka ya mike xaune da
sauri yana kallonta, bacci take har lkcin, ya
kalli ruwan hannunta ya ga ya wuce rabi, ya
mike ya shiga bayi yin wanka kuma kafin yyi
sllh, ko minti biyar ba ayi ba da shigar sa
bayi ta farka, ta fara kalle kallen dakin da
mmki ta mike xaune da sauri kmr warce ta
tuno abu tana kallon ruwan hannunta, ynxu
kam marar ya daina mata ciwon sae kasala,
ta kalli agogo ta ga hudu saura, ta kalli kofar
bayi ta gane wanka yake, da sauri ta mike
tsaye ranta a dagule, tayi baya xata fadi tayi
saurin dafa bango, jiri ssae take gani, ta cire
alluran hannunta ta dauki kayanta da kyar
ta
mayar jikinta, snn ta dauki Hijab dinta ta
saka, tayi hanyar kofa ta bude a hankali ta
fice daga gidan, tafiya take kmr wata
mashayiya har ta isa bakin titi, ikon Allah ne
kadae ya kai ta titin, ta tsayar da mai tricycle
ta gaya masa inda xata ta shiga da sauri ba
tare da ta jira me xae ce ba tana mayar da
numfashi, a wahale ta isa gida bbu kudin ba
mai mashin, da kyar tace "yi hkuri bawan
Allah bari na shiga gida xa'a fito maka da
kudinka ynxu," da lst strength dinta ta isa
falon inna ta xube kan kujera ta lumshe
idonta tana mayar da numfashi, inna ta fito
da sauri daga daki tana cewa "wani
gantalallen ne xae fado min gida ba sallama
kmr katon arne," inteesar dae bata tanka ta
ba, inna ta rufe bakinta da sauri tace "lah ai
ban san ke bace ba, daga ina hka? ina
kayan? me ya tsayar da ke tun safe hka?
A'a me ya sameki," duk a rude ta jero mata
tambayoyin, inteesar tayi tsaki tace "ni
da'allah ki rabu dani inna, ga me keke
napepcan a waje ki kai masa dari biyar dan
Allah,"
inna tace "ina naga dari biyar, ba daxu
gabanki na ranto dubu gun Zainabu ba, ina
kudin motar da na baki," inteesar ta juya
mata baya tace "ki nema ki kai masa dan
Allah, yana waje yana jira," inna ta fita da
sauri tana cewa "to bari naje gun
matsiyatan
can ko xasu bani," tana isa tsakar gida cikin
daga murya tace "Aisha ko shafa cikin ku
wani ya ranta min dari biyar kan Bukar ya
dawo," umma ta leko ta taga da mamaki
tana kallon inna, "magana fa nake yi ko basa
ciki ne," a tare suka fito umma tace "wllh
inna ni dubu ce a hannuna," Hajiya ta fito da
dari biyar din ta mika ma inna tace "gashi
ina da canji inna," inna tace "yauwa dama
me keke napep xa ku mika ma a waje,
inteesar ce ta tafi anguwa ta xubar da kudin
ta a titi, ynxu bata da wanda xata ba ma mai
mashin din nima kuma banda canji, fita ki
mika masa yana waje," umma ta juya tana
yar dariyar keta, don dama tana dashi ta
hana sae ita Hajiya me neman suna, Hajiya
kam ji tayi kmr ta hadiye xuciya don takaici,
a fusace inna tace "ya hka ina magana kin
tsaya kmr wata sokuwa, ki fita ki mika masa
mana," sum sum Hjiya ta karasa gate ta
mika ma mai keke napep dari biyar din
ranta
a bace, ta komo cikin gidan, inna ta juya tayi
gaba ba tare da tace mata komai ba,
ummata shige daki ta dinga kyalkyala
dariya, inna
na komawa falonta tace "shegu sun ba
shi,A'aah jinin meye wnn a xanin ki
inteesar" arude tayi tambayar ta karaso
kusa da
inteesar da sauri tana gwale ido.
Inteesar ta juya da sauri
tana kallon xaninta taga duk ya baci da jini,
inna ta saka salati kmr
xata yi kuka xata yi magana inteesar ta riga
ta da sauri tace "al'ada
ce ta xo min a hanya," inna tace "haba,"
inteesar ta gyada mata kai
kawae, inna tace "to Alhmdllh, ciki kam sae
dae lbri tunda ga al'ada
har ta xo, ynxu Haisam ya dawo ya raka ki
kuje ayi maki wankin ciki,
don naga bbu shegen da ya damu da hka a
gidan tunda ba lfyarsu
bace," inteesar ta kuma juya mata baya don
ita kadae tasan yanda
take ji a jikinta," inna tace "to wae ina
kayayyakin naki," ba tare da
ta kalli inna ba tace "ba kowa a gidan," inna
tace "shegu, to ki tashi
kije ki gyara jikinki mana kin wani kwanta
kaman rubabbiya ko
gantalallen can ya koya maki kaxanta ne, ni
dae ban san ki da
kaxanta ba sae dae in gunsa kika koyo",
inteesar ta juya da sauri
tana kallonta tace "kema dae kinsan sharri
kawae xaki masa amma
ya Aliyu karshe ne wajen tsafta," inna ta
wage baki tana kallonta,
inteesar ta mike da sauri ta shiga daki don
ita ma sae taji xancen yyi
mata wani iri a baki to ina ruwanta ma da
har xata wani kare masa,
wanka ta shiga bayi tayi taga jinin ya tsaya,
ta hada ruwan xafi tayi
wankan snn ta fito ta shirya cikin gown, har
ta kwanta abinda ya
faru daxu ya fado mata, ta lumshe idonta,
can ta mike xaune da
sauri tana kallon bakin kofa tace "inna ina
kika ajiye takardar daxu
da safe?" inna dake ta goge goge a falo tace
"oho kaman yana cikin
durowa, me xakiyi da shi," inteesar bata
tanka ta ba ta mike ta bude
drawern ta dauko takardar ta koma ta
kwanta, ta dan lumshe ido ta
bude snn ta bude takardar tana kallon
cntent dinsa "Ni Aliyu ynxu na
fara aurenki Fateema, ke din bnxa baki isa
kice na sake ki ba tare da
na sa kaina ba, amma fa ban tilasta ki dole
sae kin dawo gidana ba
kiyi ta xama a gidanku don baki da amfani a
gu na dake da rashinki
duk daya ne a gurina, kuma muna nn da
knki xaki kwaso
kafafuwarki ki xo ki same ni, wawiya kawae
Jahila," inteesar ta dafe
kanta hawaye ya cika idonta "Allah ya isa
bata yafe masa ba
kusantarta da yyi daxu, ita da tasan abinda
ke takardar nn da
baxata fara xuwa gidansa ba, ta fada kan
gado tana hawayen
takaici, ita ko xata yi maganinsa. Aliyu na
fitowa daga bathroom ya
nemi Inteesar ya rasa duk ya rikice
hankalinsa yyi mugun tashi,
Allah dae yasa yarinyar nn ba gida ta wuce
ba, abinda ya fada knn a
xuciyarsa, yyi sllh da kyar snn ya shirya cikin
three qtr da fara shirt
ya dauki makullin motarsa ya fita daga
gidan, karfe shidda ya isa
gida, ya tarda mum dinsa a tsakar gida
xaune da umma, ya xauna
kan wani dan dakali ya gaishesu, Hajiya tace
"son yana ga duk ka
rame baka da lfya ne," ya dan sauke ajiyar
xuciya yace "lfyata lau,"
umma tace "to ynxu me ka xo yi gida kai da
sae muyi wata bamu
ganka ba," Hajiya tace "shi dae na gani,
daga ina kke ynxu," ya mike
yana ma umma wani irin kallo yace "don
naxo gidan ubana shine
laifi," bae jira me xasu ce ba ya dan yi tsaki
yyi sashinsa, khadija ya
kira a waya ta shigo sashin nasa yace
"khadee yarinyar nn ta xo
gidan nn?" khadija ta dan tabe baki tace
"ehh ae dama tana nn, ynxu
ma inna ta kira ya Haisam wae ya xo ya
rakata asibiti ayi mata
wankin ciki," ya yo waje da ido ya mike
tsaye da sauri yace "wani
cikin, ina Haisam din," khadija tace "ae bae
dawo ba," ya girgixa kai
cikin tashin hnkli yace "tafi kawae," ta juya
ta fice, baya san mum
dinsa ta xargi komai shiyasa bae nufi
bangaren inna ba ya shiga
nasa, ya dan leko ko suna nn, yaga kuwa
suna nn xaune har lkcn,
yyi tsaki ya koma. Sae da aka kira Maghrib
snn duk suka shiga
sashinsu, yyi alwala ya fito ya tafi masallaci,
bakwae da kusan
kwata ya shigo gidan ya nufi bangaren
inna, a hanya suka hadu da
Momyn Inteesar ya kauda kansa da sauri
kmr baxae gaisheta ba har
ta wucesa snn yace "ina yini," bata ko kalli
inda yake ba bare yasa
ran xata amsa, yyi murmushi ya isa kofar
falon inna xae yi sallama
ya fasa, ya je kusa da window yana lekan
falon, inna na xaune tana
dama fura tana ta xuba da kursum dake
kwance tana karatun Novel,
inteesar kuma ta fito daga daki knn ta
durkusa kusa da inna tace
"inna xuge min xip," inna tace "yau naga
jaraba, me kuma xakiyi ba
daxun nn kika yi wanka ba," inteesar tace
"ni dae ki xuge min," inna
ta tabe baki ta xuge mata, inteesar kam sae
bin falon take da kallo,
wayar kursum yyi kara ta mike tace "inna
sae da safe," ta fice daga
falon saurayinta ne ya kirata, inna ta tabe
baki tace "wnn
mummunan saurayin naki me shegen rowa
da baya shigowa gaida
mutane," ihu suka ji kursum ta kwala ganin
Aliyu da tayi jikin
window ya galla mata mugun harara ya
daura yatsunsa a labbensa
alamar tayi shiru, da sauri inna tace
"menene" kursum tace "mage
na gani," snn tayi gaba da saurinta. Inteesar
ta mike bayan inna ta
xuge mata xip din ta cire doguwar rigan
jikinta ya rage daga ita sae
undies, inna tace "bokiti na waje kisa hijabi
ki dauka, da na ce
kursum ta shigo maki da shi, inteesar ta sa
Hijab dinta ta nufi bakin
kofar xata je dauko bokiti
.
.Inteesar na kaiwa bakin kofa tayi still kmr
me tunanin abu, inna tace "me ya faru," bata
dae ce mata komai ba amma ita kamshin
turaren Aliyu take ji kuma ssae, to duk
yanda aka yi yana tahowa ne, hkn yasa ta ki
fita, shikam kallonta kawae yake yana
murmushi ya gane me yasa ta tsaya, ya
karaso bakin kofa cikin sanda ya bude kofar
da sauri ya fixgota ya fito da ita, ta fasa ihu
a tsorace hka ma inna da tayi waje da gudu
ita ma, tana cewa"na shiga uku waye wnn,"
janta ya shiga yi tana nokewa cikin kuka
tace "wayyo inna kice ya kyaleni," inna ta
shiga binsu da gudu tana cewa"lahh yau
naga iskanci ina xaka kai min ita don
uwarka, Bukar Bukar," ganin inna tara masa
jama'argidan kawae xata yi a tsakar gida
yasa ya sake ta tun kan su karaso tsakar
gidan, ta karasa gun inna da gudu tana
kuka, inna na nunasa da dan yatsa tana
kakkane ido tace"Aliyu ka fita harkata Aliyu
ka fita harkata, wae shin ni kakar kace xaka
dinga wasa da hankalina hka ko yaya ne,"
ya harareta ya xo ya wucesu yyi bangarenta,
cikin daga murya tace "Wllh tllh kar ka
shigar min falo, xan fa tara maka jama'ar
anguwar nn da daddaren nn," dariya kawae
yyi ya shige falonta abunsa, inna tace "maxa
je ki falon Zainabu kiyi xamanki," inteesar ta
make kafada tace "ni baxan je ba," inna tace
"to mu xaunamu jira ubansa a nn," jikin
wani flower ta ja ta suka xauna wae suna
jiran Abba, Haisam ya shigo gidan yana
kallonsu da mamaki yace "me kuke yi a nn
inna," tace "yo wancan katon bnxan ne ya
shigo mana falo ba dole mu fito mu bar
masa ba, Bukar nake jira yaxo ya fidda min
shi," Haisam yyi dariyar takaici yyi
bangarensa kawae
.
A wani cafe taga Haisam yyi parkin, tace "ya
Haisam me xa muyi a nn," ba tare da ya
tanka mata ba ya bude mota ya fita ita ma ta
fito, sae da suka shiga cafe din snn yace "ko
baxa kiyi post utme bne," tace "ohh na
manta, a nn xamuyi registration din" yace
"ehh," nn suka gama komai cikin minti
ashirin snn suka tafi banki ta jirasa a mota
ya biya kudin registratn din ya fito, taga sun
kama hanyar gida, a hankali tace "ya Haisam
asibitin fa," bae kulata ba ya ci gaba da
tukinsa har suka isa gida, ranta yyi mugun
baci, yana gama parkin ta bude mota tayi
cikin gida, ya bita da kallo ya girgixakansa
lallai Inteesar ta girma, tana shiga falon inna
inna tace "ya har kun dawo, amma abun ba
wuya, amma bbu xafi inji dae," inteesar ta
xauna ta rungume hannayenta fuskarta a
tamke tace "kokai ni ma yyi," inna tace
"sbda me, ina kuka je to," inteesar ta tabe
baki tace "wae wani registratn ya kai ni,"
inna tace "kyaleni da shi," snn ta mike ta fice
a fusace tayi bangarensa, ranta a bace ta
dawo tace "ki rabu da yan iska so kawae
suke ki mutu da dattin ya ya a cikin ki, yara
duk sun bi sun rainani don ina wasa da su,
ki rabu dasu kawae gobe da sassafe xan
rakaki muje a wanke maki, tunda dae ni ba
nakasashiya bace bare wani ya kawo min
rainin wayo don na aikesa. Washegari da
safe Abba ya aiki kursum ta kira masa
Inteesar, inna tace "me xata yi masa da
sassafe hka," inteesar da gabanta ya fadi
tana kallon kursum tace "ni kuwa," kursum
tayi tsaki tace "ni," snn ta fice, inna tace
"maxa saka hijabi muje," inteesar ta dauki
Hijab dinta inna na biye da ita a baya suka
kama hanyar falon Abba, suna shigowa
Abba ya hade rae ganin inna a bayanta, inna
ta shigo falon ta hakikince kan kujera
tace"kace a kira maka Inteesar Bukar, ga ta
nn" Abba yace "to fisabilillahi baaba don
nace a kira min ita sae ki biyo ta, wae
meyasa kike yin hka ne baaba," inna ta mike
ta marairaice tace"Allah ya baka hkuri," snn
ta fice daga falon kmr xa tayi kuka, yyi tsaki
yana kallon inteesar yace "daga yau bana
son kina kwana a bangaren inna, kina ji na,"
ta sunkuyar da kanta ta kasa cewa komai,
ganin yy shiru yasa ta gaishesa a sanyaye,
ya amsa snn yace "fateema kinje walakanta
abinda Allah ya baki sae ga shi kuma ya
nuna maki ishara, nakan yi mmkin
sauyawan ki lkci guda Fateema, ynxu abinda
nake so dake shine ki koma gun ummar ki
ki xauna bana son xaman ki tare da inna,
snn wani asibiti da take cewa xata kai ki kar
ki kuskura don ciki na nn jikin ki," inteesar
ta dago a sanyaye tana kallon Abba gabanta
na faduwa, hawaye ya cika idonta, wani
cikin kuma bayan ta xubar, Abba ya katse
mata tunani ta hanyar cewa "jiya Aliyu ya
shigo ya sameni ya kuma badahkuri akan
yana son ki koma dakin ki, though ban
nuna masa na amince da hkn ba don ina
son na fara jin ta bakin ki, kina sha'awan
komawa dakin ki?" inteesar ta share
hawayen da ya gangaro mata tace "Abba
don Allah don Annabi ka sa shi ya sallameni,
ni bana son auren kuma ka yi mani adalci
abba," Abba yyi shiru yana kallonta snn yace
"to kiyi hkuri ki bari har sae kin sauka lfya,
na maki alkawarin xan sa ya baki takardarki
ko yaki ko yaso," muryarta na rawa tace
"ngdd Abba," Abba yace "kya iya tafi amma
bana son xaman ki tare da inna, ki koma
gun ummanki ynxun nn kuma," kai kawae
ta gyada masa ta mike xata fita, Aliyu yyi
sallamaya shigo falon, ta hade rae ta bi ta
gefensa ta fice, ya bi ta da kallo snn ya
xauna inda ta tashi, ya gaida Abbansa, Abba
ya amsa yana duba newspaper, yyi shiru na
dan lkci snn a hankali yace "Abba kayi mata
magana," Abba ya dago yana masa mugun
kallo yace"wani maganan xan mata," Aliyu
ya sunkuyar da kansa bae ce komai ba,
Abba yace "ae ni na gaya maka baxan mata
dole ba, kajekayi xamanka da dayar matarka
tace baxata koma ba," Aliyu yyi shiru da
ganinsa bae ji ddin maganar ba, ganin Abba
ya maida hankalinsa kan abinda yake yasa
yace "to Abba kayi mata maganarkar ta sake
yunkurin xubar min da ciki," Abba yace
"tashi ka ban waje, nonsense kawae" Aliyu
bae ce komai ba ya mike yyi masa sallama ya
fita daga falon ba tare da Abba ya amsa ba.
Dakin Haisam ya nufa, ya samesa ya gama
shiri xae fita office, Haisam yace "daga ina
da sassafe hka," Aliyu yace "taimako nake
son ka min Haisam, kasan yarinyar nn na jin
maganarka don Allah kace mata ta yi hkuri
ta koma dakinta, ni wllh bana son wani abu
ya sami yaran nn ne, kasan yarinta yyi mata
yawa, ga inna kuma ba tsohuwar arxiki ba
ko ita xata rakata su fake idon Abba suce
xasu je cire cikin kuma" haisam yyi yar
dariya yace "da knn Inteesar ke jin
maganata ba ynxu .
Aliyu ya dafasa yace "plss ka gwada kaga Haisam,
wllh
bana son xamanta a gidan nn," Haisam yace
"shknn xan gwada yi mata maganan ltr idan
na
dawo," Aliyu yace "thank yhu," a tare suka
fita da
Haisam kowa ya kama hanyarsa. Inteesar na
komawa falon inna, inna ta mike da sauri ta
dawo
kusa da ita tace "me Bukar din yace maki,"
inteesar tayi shiru da ganin idonta kasan
tayi
kuka, inna ta mike a fusace tace "xan ko ci
mutuncinsa, da wnne xaki ji," tana fadin hka
ta
fixgi mayafi a fusace tayi waje, da sauri
inteesar
ta bi ta ta riko hannunta tace "ni inna bbu
abinda
aka min kin wani kwashi kafafuwa ina
xaki," inna
tace "to kukan me ki ke yi ba ayi maki komai
ba,"
inteesar tace "ni ki rabu dani," ta shige
bedroom
ta bar ta nn tsaye, inna ta bude baki tace
"au"
can ta tabe baki ta ci gaba da aikinta. Karfe
tara
saura tace ma inna xata gun momynta, inna
tace
"yau kuma, to ki tsaya ki sha kunun da na
dama
maki tunda kin ki shan tean" inteesar tace
"xan
dawo inna," snn ta fice daga falon tayi
sashinsu a
sanyaye duk sae taji bata jin ddin jikinta,
wanke
wanke ta tarar momynta nayi a bakin famfo,
ta
karasa tace "sannu da aiki momy, kawo na
karasa maki," momy tace "A'a bar shi
kawae,"
inteesar bata ce komai ba ta shiga falo ta
karasa
bedroom din momynta tayi kwanciyarta,
duk
jikinta a sanyaye yake wae mayen cikin nn
na
jikinta duk axaban da ta sha, hawaye ne ya
shiga
bin kuncinta, ta dde tana kuka a hankali
daga
bisanni bacci ya dauketa, karfe goma momy
ta
shigo dakin ta tada ta tace "kin karya ne,"
inteesar ta gyada mata kai tace "ehh" momy
ta
juya ta fita daga dakin, baccinta ta ci gaba
da yi
har kusan sha biyu, xaxxabi ya fararkar da
ita,
sanyi ssae ta dinga ji ta mike da kyar ta
dauko
bargo ta lulluba, biyu saura momy ta shigo
dakin
tace "kinyi sllh ne," ta girgixa mata kai da
kyar
tace "ynxu xanyi," momy ta karaso jikin
gadon
tana kallonta ganin yanda ta takure kanta
tace
"me ya same ki," da kyar inteesar tace "bana
jin
ddi ne," momy bata ce komai ba ta fita, can
bayan kmr minti goma ta shigo dakin rike
da
kulan abinci tace "ki tashi ki ci abinci, kina
shan
magunguna ne," kai kawae inteesar ta
gyada
mata ba don tana shan maganin ba, ta
sauko da
kyar momy ta xuba mata abincin ta fita,
tuwan
shinkafa ce da miyar bitter leaf tayi mata,
inteesar ta mike da kyar ta shiga bayi ta
kurkure
bakinta ta wanke hannu ta fito ta jawo
tuwan
gabanta ta shiga ci a hankali, loma uku
kawae ta
ci taji xuciyarta na tashi ta rasa inda xata sa
kanta, lkci daya aman ya xo mata ta mike da
gudu ta fada bayi ta shiga kwarara amai,
momy
dake falo ta shigo dakin da sauri ta shiga
bayin
tana kallonta, har ta gama aman snn ta
taimaka
mata ta gyara jikinta suka fito, momy tace
"ina
magungunan da kike sha," ta kwanta tana
girgixa
kai ta kasa cewa komai sae mayar da
numfashi
da take, momy ta shiga bayin ta gyara inda
tayi
aman ko da ta fito inteesar tayi bacci, don
hka ta
rufe tuwan ta ajiye mata a gefe. Karfe
shidda
Haisam ya shigo falonsu ya gaida momy
dake
koya ma ihsaan assignment, ta amsa da
fara'arta
tana tambayrsa ya aiki, yace "Alhmdllh
momy,
inna tace min inteesar na nn," momy tace
"eh
tana nn," Haisam yace "wajenta na xo
momy,"
momy tace "eyya sae dae kuma bacci take
wllh
tunda safe take amai, tama ki cin komai,
nayi
mata maganan magungunanta tace suna
gida,"
Haisam yace "subhanallahi momy ae da sai
kiyi
magana, ko Abba ki kira a san yanda xa ayi,"
momy ta mike tace "bari na taso maka ita
to," da
sauri yace "A'a ki bar ta kawae, na dawo
anjima,"
momy tace "to shknn," ya mike ya fita yana
ma
ihsaan wasa. Yana komawa sashinsa kiran
Aliyu
ya shigo wayarsa, ya daga Aliyu yace "ya dae
brother kayi mata maganan," Haisam yace
"ynxun
nn ma na dawo daga gunta, amma sae dae
ban
samu ganinta ba ma, bata da lafiya wae tun
safe
take amai inji momy," Aliyu yace "amai
kuma,
God! Bari xan shigo ynxu," kasa sukuni Aliyu
yyi
har sae da ya iso gidan wajen karfe tara
saura
don aiki yyi masa yawa a clinic, sashinsu ya
nufa,
yana isa kuwa ya kasa shiga ya dde tsaye
bakin
kofa daga bisanni ya dake yyi sallama,
ihsaan ce
ta amsa ya bude kofar ya shiga, momy na
xaune
suna cin abinci da ihsaan, kansa a kasa ya
shigo
falon ya nemi kujera ya xauna yana kallon
Ihsaan
kmr ita yake gaisarwa yace "ina yini," momy
ba
tare da ta kallesa ba tace "qlau," bae sake
cewa
komai ba ya shiga kallon TV, momy ta mike
da
sauri jin kakarin aman inteesar, Aliyu ya bi
ta da
kallo ransa a dagule don shima ya ji, ya rasa
me
xae ce mata ne, momy na shiga bedroom
din ta
sameta bakin kofar bayi tana amai, ta
kamata
tana yi mata sannu, kuka kawae take tana
juye
juye, momy ta gyara mata jiki ta mayar da
ita
kan gadon, snn ta gyara wajen ta koma falo
ta ci
gaba da ba ihsaan abinci. Aliyu ya dauke
kansa
da sauri daga kallon da yake ma bakin kofar
kmr
ya shiga, ya kai kusan awa daya xaune a
dakin
idonsa na kan TV, daga bisanni ya mike da
kyar
ganin momy nata harkan gabanta yace "na
tafi,"
ba tare da ta kalli inda yake ba
.
.. Aliyu
na fita Haisam yaje ya samu a sashinsa,
Haisam yace "ya dae har ka shigo," ya xauna
bae ce komai ba, Haisam ya ci gaba da
abinda yake, can Aliyu yace "don Allah
Haisam kaje ka ma Abba magana su bani
matata in tafi ni fa ana min abinda aka ga
dama a gidan nn," a fusace ya karasa
maganar, Haisam yace "uhm Aliyu knn, har
ka
manta rashin mutuncin da kayi wks bck
knn,"
Aliyu yace "to ba su suka nema ba, ni don
Allah ka rabu dani," Haisam ya daga kafada
yace "da kuna shiri da Hajiya inna da da
gudu xata sa a baka matarka, ynxu kam ita
da kanta xata xuga a hanaka," Aliyu ya kasa
cewa komai, Haisam yace "to ynxu ka shiga
ka duba ta ne," da kmr baxae yi magana ba
yace "wani dubata xanyi bayan kasan halin
mamanta, yi tayi kmr bata san me ya kawo
ni
ba, hasalima barina tayi nata xama kaman
mara aikin yi a falon, ni kuma ban san me
xance mata ba," Haisam yyi dariya, Aliyu ya
galla masa harara yace "wat's funny,"
Haisam
yace "to ae in dae momy ne ma kadan ka
fara
gani ynxu," dariya Haisam ya ci gaba da yi,
Aliyu ya mike xae fita ya riko hannunsa da
sauri yace "to bari muje in rakaka sae na ari
bakin ka," Aliyu yace "gud," a tare suka
koma
falon, bbu kowa falon sae Tv dake aiki,
momy
ta fito dan Haisam ne yyi sallamar, tace "A'a
har ka dawo Haisam," Haisam yace "wllh
momy, ya jikin inteesar din," momy tace "da
sauki," Haisam yace "wae fa dubata Aliyu ya
shigo yi shine ya kasa cewa komai," bbu
yabo
bbu fallasa momy tace "ayyo ae tana ciki,"
Haisam yace "to shi dae na gani ya shigo ya
xauna kmr," da sauri Aliyu ya take kafar
Haisam, Haisam ya rama snn ya ci gaba,
"maimakon yace ga abinda ya shigo yi, ynxu
bacci take momy?" momy bata kallesu ba
tace
"eh" snn ta fice daga falon, Aliyu ya mike da
sauri yyi hanyar bedroom din Haisam na
cewa
"kai wa yace ka shiga," ko kallonsa bae yi
ba,
kwance ya tarda ta cikin bargo ta lullube
gaba
daya har kanta, ya cire bargon, jikinta yyi
mugun xafi, ya dagota yana kallonta da
tausayi, a hankali ta bude ido tana kallonsa,
ya rungumeta murya kasa yace "srry my
Fateema," turasa ta shiga yi yaki sakinta, ta
fashe da kuka tace "ni ka rabu dani," ya rufe
bakinta yace "kiyi hkuri don Allah," lamo tayi
jikinsa a hankali yace "kin ci abinci?" ta
girgixa masa kai yace "sbda me," da kyar
tace
"amai," yace "ki gaya min inda ke maki ciwo
fateema," tayi shiru bata ce komai ba, ya
kwantar da ita ya mike ya bude kwanon da
ya
gani kusa da gadon, shinkafa ce da miya, ya
shiga xuba mata snn ya dawo kan gadon
rike
da abincin xae bata, da sauri ta kauda kanta
ta fada kan gado cikin kuka tace "amai
xanyi
ka ajiyesa," ya mayar ya ajiye da sauri snn ya
dago ta yace "to me xaki ci," ta girgixa masa
kai, ya rungumeta yana shafa gashinta,
mikewa yyi ya shiga bathroom ya dibo ruwa
a
roba, snn ya fito yana tambayrta ko xae
samu
dan tawul, tayi shiru bata ce komai ba sae
da
ya dawo gabanta a hankali ya kara mata
tambayar snn ta nuna masa, ya mike ya
dauko ya saka cikin ruwan, ya cire mata
rigar
jikinta da xani snn ya shiga matse tawul din
yana goge mata jiki da shi, karfe goma yace
xae tafi bayan ya lallabata ta sha tea kadan,
har lkcn tana rungume jikinsa, ta gyada
masa
kai kawae, snn yace "gobe da safe xan xo
da
magunguna da injectns dinki kinji
kanwata,"
kai kawae ta gyada masa, ya daura mata
kiss
a bakinta, ta lumshe ido da sauri, yyi mata
sae da safe, ta bi shi da kallo har ya fita, ya
fita da minti biyar momy ta shigo, xani ne
kawae jikinta, kunya ya kamata ta rufe ido
da
sauri kmr me bacci. Kullum sae Aliyu ya xo
sashinsu da safe da dare, ya kan siya masu
fruit ko nama, duk da ko kadan momy bata
sake masa, sae dae yyi ta xamansa a falo
idan ta fita sae ya shiga dakin, laulayin
inteesar ya dawo sabo kullum cikin wahala
da
amai take yana mugun tausayinta har mmki
abun yake bata, duk da tasan duk sbda
cikinsa ne, wani lkcin idan ya shigo gidan
sae
karfe sha daya yake wucewa duk da bbu
wanda yasan yana xuwa har inna, idan
kuwa
tayi bacci me ddi to a jikinsa ne, don yana
xuwa ya rungumeta bacci yake xuwa mata,
wani lkcn ma sae dae ya kwantar da ita
kawae yyi ma momy sallama ya wuce, duk
dare Abba ma na shigowa dubata hka
Haisam, inna kam bata san ashe jarababbun
yara na makale jikin inteesar ba, su kansu
Hajiya basu sani ba. Yau ta cika sati biyu gun
mamanta, momy na kula da ita ssae kuma
tana tausayinta ganin yanda cikin ke bata
wahala, karfe hudu na yamma Aliyu ya shigo
gidan ranar yaci sa'a bbu kowa tsakar gida
ya
nufi sashinsu inteesar, xaune ya tarda ta da
momy a falo ta sata gaba sae ta shanye
kunun da ta dama mata don bata cin komai,
ya gaida momy tayi kmr bata ji sa ba ta fice
daga falon, ya dawo gefen inteesar ya shiga
lallabata yana bata kunun har ta sha rabi,
snn
ya ajiye ya rungumota jikinsa yana buga
mata
baya kar tayi amai, tayi lamo tana sauke
ajiyar xuciya, a hankali yace "fateema," ta
dago tana kallonsa ya mayar da kanta
kirjinsa yace "gida nake son tafiya dake
fateema, nasan sae da amincewarki Abba
xae
yarda na daukeki, ki tausayamin plss my
wife"
.
Inteesar ta kwace kanta daga rungumar da
yyi mata tana
masa mugun kallo tace "waye wife din taka?
Sae yau da kaga
ciki a jikina kasan ni wife dinka ce, to ni ba
matarka bace wllh,
bari ma kaji abinda baka sani ba ya Aliyu,
wllh bana sonka
bana sonka, tun ynxu nake son mu ajiye
yarjejeniya da kai a
kan cikin nn," yyi shiru yana kallonta
xuciyarsa na tafarfasa,
tunanin me yake hka har ya kai sa ga
kiranta da wife dinsa, ya
rike temper dinsa yana kallonta bbu yabo
bbu fallasa yace
"yarjejeniyar me," tana masa wani irin kallo
tace "na farko ina
haifa abinda ke cikina xaka bani takardata,
na biyu kuma ni
baxan shayar da danka ba tun ynxu ka sani,
idan ka yrda da
deal din nn, to na yrda xan bar cikin nn,
idan kuma akasin hka,
to wllh wlh xan sake komawa a cire min
cikin kuma baxa ku
sake gani na ba," ya sauke ajiyar xuciya
yana kallonta, ransa
yyi mugun baci, amma da yake yaransa
kawae yake so, sae
yace "ok na yrda xan baki takardarki kuma
baxa ki shayar da
su ba," tace "ka rantse da mahaliccinka," yyi
shiru yana
kallonta snn yyi wani irin murmushi yace
"na rantse," tace
"kuma ni daga ynxu ka daina xuwa gurina
na yafe maka,"
yace "ok ngdd," snn ya mike ya fice ba tare
da yyi mata
sallama ba ma, ta mike ta koma daki da kyar
ta kwanta kan
gado ta lumshe idonta dake cike da hawaye,
yes hkn kadae ne
mafita a gareta, Aliyu bae cancanci ta xauna
da shi ba ko
kadan, idan yana shisshige mata hka xata
iya canxa ra'ayinta.
Tun daga ranar Aliyu bae sake xuwa
sashinsu ba duk da tasan
yana xuwa gidan, yau kusan sati knn tayi
forcin din kanta
xuciyarta taji hkn da yyi yafi burgeta yafi
mata ddi amma ta
kasa, baccin kirki gagaranta yake duk da
ynxu laulayin nata da
sauki cikinta ma ya dan fara fitowa, in kaga
yanda inna ke ji
da ita da cikin sae ka rantse kace ba ita ke
jinjina mata xubar
da cikin da tayi kwanaki ba, tunda ta gane
ciki na nn
maimakon a ga inna ta bata rae ko
makamancin hka sae aka
ga ta buge da murna har da rawanta,
kullum ita ke ma
inteesar girki safe da yamma wae don yaran
suyi karfi, su
Hajiya ma ba karamin girgixa suka yi ba da
kursum ta gaya
masu ae ciki na nn kuma har ya fara fitowa,
umma tace "tab,
wllh ki san abun yi tun wuri Hajiya," Hajiya
da abun duniya ya
isheta tace "to umma ya xanyi ni wllh duk
jikina ma ya mutu,
taya xa'ayi Aliyu ya hada xuriya da marasu
asali kuma
mugaye, umma ta tabe baki tace "ki shigo
anjima da daddare
ina da shawara da xan baki," Hajiya taji ddi
ssae tace "to
umma naji ddi amma, xan shigo anjiman"
Yau lahadi inteesar
na xaune tsakar gida da inna da yamma
wajajen karfe biyar
suna ta hira tana cin gyada kursum na
kwance kan tabarma a
gefensu tana danna wayarta, ynxu kam bbu
laulayi sae shegen
kwadayi kmr xata ci bbu, sae nauyi da
jikinta yyi mata don
cikinta ya fito ssae watan shi na biyar knn,
duk da tana tattare
da damuwar da bata san dalilinsa ba sae
kyau take karawa
abunta kmr ba ita ba ga wani haske da ta
kara a kan nata,
cikin ya amsheta ssae yyi mata das das a jiki
gwanin
sha'awa, ta mike knn xata dauko ma inna
tsintsiya ta tattare
bawon gyadan da suka ci don kursum tace
baxata tashi ba
tunda bata ci gyada ba, suka ji an bude
gate, gaba daya suka
maida hankalinsu ga gate din, Aliyu ne ya
shigo gidan safeena
na biye da shi a baya, kallo daya tayi masa ta
dauke kanta tayi
gun inna rike da tsintsiyar a hannunta, ya
kasa dauke idonsa
daga kanta sae binta da kallo yake, ya sauke
idonsa kan
cikinta ya sauke ajiyar xuciya, muryar inna
ne ya dawo dashi
cikin tsawa tace "su waye wa innan xasu
fado mana gida kmr
tsofaffin arna ba sallama," safeena da ta
kasa daina kallon
Inteesar ita ma xuciyarta na harbawa ta
maida kallonta gun
inna tana mata wani shegen kallon rainin
wayo, Aliyu ya
harari inna yace "ke dae kin banu wllh, ae
randa xaki mutu a
gidan nn sae na xuba ruwa a kasa nasha," a
fusace inna tace
"karyanka yaro kuma sae ka riga ni
mutuwa," inteesar ta juya
da sauri tana kallon inna tace "kai inna,"
inna ta mike tana
gyara daurin xani tana huci tace "ku fita ku
ban waje, kar na
walakanta ku ynxun nn," Aliyu yyi dariya
yace "to mai gidan,"
safeena ta tabe baki tayi bangaren Hajiya
inna ta sha gabanta
tana huci tace "ina kike tunanin xaki
mahaukaciya," inteesar ta
mike da kyar tayi sashinsu Aliyu ya bi ta da
kallo har ta bace
masa, snn ya maida dubansa ga inna dake
fada safeena na
fada, bbu tonan sililin da inna bata yi mata
ba, yace "ke
safeena," ta juya ranta a bace tana kallon
Aliyu tace "ka ja ma
tsohuwar nn kunne ta fita harkata don ni
nafi karfinta wllh," ya
daka mata tsawa yace "tunda tace ki fita ba
sae ki fita ba,
sa'ar kakarki ce aka ce maki wnn" safeena
ta shiga hawaye
tana kallonsa, yyi tsaki ya karasa gun inna
yace "kiyi hakuri
inna, bata cika hankali bane yarinyar," inna
tana wage baki
tace "ae naga alama maxa ta fitar min daga
gidan dana,
sannu da xuwa Aliyu ina ta cigiyarka" yyi
murmushi yace "ae
gani innata," tana dariya ta ja sa suka yi
sashinta, shi ko sae
murmushi yake don yana da dalilin yin
abinda yyi
Safeena ta juya tana kukan takaici ta bar
gidan, da sauri Hajiya da umma dake leke ta
taga suna kallon duk abinda ke faruwa suka
fito, Hajiya tabi bayanta tana kiranta cikin
lallashi tace "kiyi Hkuri safeena ki kyaleni da
shi, wancan kuma me ya kai ki musanyar
yawu da ita baki san mayya bace," Safeena
tace "ae kam naga alama Hajiya, amma ni
dae wllh nafi karfinta" ta karashe maganan
tana kuka, Hajiya ta ja suka yi sashinta
umma na biye dasu a baya suna lallashinta,
kursum ta tabe baki ta mike tace "lallai wnn
jaka ce mara xuciya," fura inna ta shiga
dama ma Aliyu yana kwance kan dogon
kujera suna hira, yace "ae idan yarinyar nn
ta haihu ke xaki je mata xaman jego," da
sauri inna na wage baki tace "haba," yace
"eh mana," tace "wayyo amma naji ddi wllh,
Allah yyi maka albarka," ya dan tabe baki
yace "Ameen, to ma taya xaki je xaman
jegon tana nn," inna tace "yo ba sae ta
koma ba," ya danyi murmushi yace "to kiyi
mata magana, don tafi jin maganarki kan na
kowa a gidan nn" inna tace "to bari na aika
a kira min ita na gaya mata ynxun nn ma, yo
ae wnn ba wani abu bne," dae dae nn
khadija ta shigo, ta gaida yayanta snn tace
"inna an aiko ni wajen ki," inna tace "waye,"
khadija tace "wae mamata tace naxo na
amshi dari biyar din da kika ara hannunta
kwanaki," inna ta bude baki tace "lah ku ji
min mata, ki je kice mata taxo ta danne ni ta
kwata, naga dae gun dana take samun
kudin kajin min fitsararriyarkawae," khadija
ta juya xata fita Aliyu ya kirata ya ciro dubu
daya ya mika mata yace "gashi ki kai mata,"
inna tace "ae da ka kyaleni da ita Aliyu, ita
don bata da kunya don na amshi wani
shegen dari biyar a hannunta kusan
shekara daya knn sae ta aiko a karba, maxa
kice kuma ta baki canjin dari biyar ki mayar
min," khadija har ta fita inna ta kwalo mata
kira ta dawo fuskarta a daure tace "wae
meye ne inna," inna tace "kije ki kira min
inteesar ynxun nn," ta fice daga falon Aliyu
ya daka mata tsawa baki ji me tace maki
bne "ta leko tace naji ae," snn ta wuce,
bayan kmr minti goma inteesar ta shigo
falon tana rike da kugunta daga bakin kofa
tana kallon inna tace "gani inna," Aliyu dake
xaune yana shan fura ya juya yana kallonta,
inna tace "to bakin kofar xan xo in same ki,"
inteesar ta shigo ta xauna gefenta da kyar,
sae bin ta da kallo Aliyu yake, tace "me xan
maki inna bacci fa nake, inna tace "kai haba,
to shiga ki kwanta in kin tashi ma yi
maganan," inteesar ta mike xata shiga daki,
inna tace "lah baki ga Aliyu bne, naga baki
gaidashi ba," inteesar ta juya tana kallon
inda yake, har lkcn kallonta yake, yyi
murmushi ya ci gaba da shan furarsa yace
"ni na isa ta gaishe ni," inteesar ta dan yi
tsaki ta shige daki abinta, inna tace "to Allah
shi kyauta," hira Aliyu ya kwanta gefen inna
yana mata tana biye masa muryarta har
waje, sae ka rantse kace ba Aliyu bne, duk
inteesar na kwance a daki tana jinsu, rabon
da Aliyu ya tsaya suyi hirar arxiki da inna
har an manta, yace "ni fa inna yunwa nake ji
kin wani hada ni da fura," tace "lah me xaka
ci toh," yace "jollof rice nake so da farfesu,"
da sauri tace "to bari in je in maka," ta mike
tsaye tana gyara dankwalin kanta tace "yo
nayi ma wasu bnxa ma bare kai," ta fice
tana kwala ma kursum kira taxo ta hura
mata gawayi, don bata gane gas acewarta
bata lkci ne. Aliyu ya juya yana kallon kofar
dakin kmr ya shiga ya fasa, yana ta danne
dannen wayarsa amma lkci lkci yakan juya
ya kalli kofar dakin, inteesar taji shirin yyi
yawa, wata xuciyarta tace ta leka taga ko
yana falon, a hankali cikin sanda ta isa bakin
kofa ta dan bude labulen a hankali tana
lekensa, shima ya juya knn yana kallon kofar
dakin xuciyarsa na son ya shiga, suka hada
ido, ta sake labulen da sauri yyi murmushi
bae dae ce komai ba, ganin xuciyarsa ta
kasa hakura da shiga dakin kuma baya so
ya shiga yasa ya mike da sauri ya fice daga
falon yyi sashinsa. Ko da inna ta shigo falon
tana kiran inteesar ta fito ta ci abinci da
xafinsa, da sauri ta fito kmr jira take, taga
inna kadae ne xaune falon, tace "wae ni
kika ma girki," inna tace "aa Aliyu nayi ma,"
inteesar tace "to ina yake," inna tace "ae ni
da kaina na kai masa yana kwance a
dakinsa yaron kirki." inteesar bata ce komai
ba ta dauki furan da ya rage ya rufe ta shiga
sha, inna tace "ke dae kin banu da kwadayi,
naki ne," ko kallonta inteesar bata yi ba ta
shanye ta ajye kofin, snn ta fara cin
abincinta, ta gama cin abinci knn, khadija ta
shigo dakin tace "wae ina furan ya Aliyu"
inna tace ahaf gata nn ta shanye khadija
tayi tsaki ta juya ta fice. Karfe tara inteesar
tayi ma inna sae da safe tayi sashinsu, har ta
wuce bangarensu Aliyu ta dawo tana lekan
ko yana nn ko ya tafi, ita dae bata ga alaman
ya tafi ba kuma bata ga alaman yana nn ba,
ta karasa bakin kofar a hankali da yake basu
kunna bulb din wajen ba ta durkusa tana
lalube ko xata ga takalminsa, dae dae nn
aka bude kofar Haisam ya fito, daga ita har
shi sae da suka tsorata. Ashe Aliyun ma na
kallonta daga bayanta ya fito daga
bangaren Hajiyarsa knn.
.
Haisam yace "me kike yi a nn Inteesar," ta ji
kmr ta nutse wajen don kunya ta fara kame
kame, Haisam yyi dariya yace "to ae baya ciki
ya fita sae dae in xaki shiga ki jirasa," kmr
xata yi kuka tace "wayyo ni ya Haisam abu
na
ne ya fadi nke nema," bata jira me xae ce ba
ta juya da sauri xuciyarta a dagule xata bar
wajen ta kusan cin karo da Aliyu dake tsaye
har lkcn yana kallonta, gabanta yyi mugun
faduwa, tabi gefensa da sauri xata wuce ya
rikota, Haisam dae yyi gaba abinsa yana
dariya, ta buge masa hannu ta daure fuska
tace "meye hka malam," dariyarsa mai kyau
yyi snn yace "me kike bukata daga gare ni
da
kika biyo ni," ta fashe da kukan takaici tace
"waye ya biyo ka, Allah ya isa na, da'alla ka
sake ni na wuce don naxo neman abu na
shine na biyo ka," dariya ya dinga yi har da
buga bango yace "ae nine abun naki, ni kika
xo nema 4 sure na sani," ta fixge hannunta
xata bar wajen yyi saurin rikota ya bude
kofar
falon ya ja ta suka shiga, kuka ssae take yi
kuma na takaici, ka kyaleni ya Aliyu bana
son
hka, yyi murmushi ya rufe kofar falon da key
ya karaso bayanta ya tsaya a hankali yace
"am srry fateema, i also feel...." sae kuma yyi
shiru ta juya tace "ka bude min kofa in fita
nace maka," bae ce mata komai ba ya
dauketa
sae bedroom yace "ki bari in gaisa da
yarana,"
kuka ta dinga yi tana jin haushin kanta ita
kam har ga Allah ganinta kawae tayi a bakin
kofar bata san ya aka yi ba, ya rufe kofar
dakin ya xaunar da ita kan gado yana
kallonta ya durkusa gabanta yace "its High
tym mun fahimci juna fateema," cikin tsawa
tace "wace fahimta kuma, ka bude min kofa
in
fice daga dakin nn" yyi murmushi ya kauda
kansa yace "ok," snn ya mike ya bude mata
kofar dakin da sauri ta fita, ya bi ta baya ya
bude mata na falo ma ta fice, snn ya mayar
da kofarsa ya rufe. Ko barin wajen bae yi ba
ta fara buga kofar da sauri, ya bude yana
kallonta ta shigo falon da sauri tace "momy
xata gan ni" yace "a ina," tace "wucewa
take,"
bae ce komai ba ya xauna kan kujera, ita ko
tana tsaye bakin kofar sae leke leke take, ta
kai minti kusan goma a hka snn yace "to ki
xauna mana," ta juya ta galla masa harara
tace "ina ruwanka da tsayuwata," yyi
murmushi ya dauke kansa bae sake cewa
komai ba har ta gama tsayuwarta ta bude
kofar ta fice, ya sauke ajiyar xuciya, shi kam
baxae iya tsayawa rokan karamar yarinyar
nn
ta koma gidansa ba ta ci gaba da raina sa
ba,
duk da abun yana damunsa but ya
gwammace yyi ta damunsa din. Kullum sae
Aliyu ya xo gida da daddare duk dan sbda
inteesar amma baya nunawa, ita kuwa idan
bata gansa ba har bata jin ddi, tayi ta
sintirin
xuwa gun inna knn, ta rasa me ke damunta
kan Aliyu, gashi ko sun hadu kallon arxiki
bata yi masa bare gaisuwa, shi kam sae dae
ya bita da kallo, tun ran da inna tayi mata
maganan komawa gidanta ta balbaleta da
masifa bata sake yi mata ba. Cikinta ya shiga
wata na shidda amma bbu me yi mata
maganan komawa gidan mijinta, Yau tana
xaune falon inna ya shigo da daddare, inna
na
bakin famfo tana wanke robobinta, ya
xauna
yana kallon inteesar dake xaune tana shan
watemelon, kallo daya tayi masa ta dauke
kanta, ya sauko gabanta ya xauna yana
kallonta, tayi kmr bata san da shi ba tana ta
shan kankananta, ya shafi cikinta ta buge
masa hannu tace "meye hka," bakinsa ya
daura an nata yana kallon cikin idonta,
gabanta yyi mugun faduwa ta rufe idonta
da
sauri ya shiga kissin din wuyarta, tayi baya
xata fadi ya tallabota da sauri snn ya
kwantar
da ita a hankali ya shiga shafata ta kasa
hanasa, ganin idan ya ci gaba da hkn baxae
iya hkura ba yasa ya dago ta yana kallonta
da kyar yace "fateema," ta daga kai tana
kallonsa ita ma da kyar don gaba daya
yanayinta ya canxa, ya kauda yace "meyasa
kike walakantani hka ne kike cutata," tayi
tsaki bata ce komai ba, ya ci gaba "kiyi hkuri
ki koma dakin ki, ni nayi maki alkawarin
baxa
a sake jin kan mu ba," tace "ae bani kadae
bace matarka da xaka damu kanka a kaina,
kuma ni bana sonka" yyi murmushi yace
"karya kike yarinya ga sona nn ina hangowa
cikin idonki, ni dae ne bana sonki i only
need
yhu badly, amma xanyi kkri naga na koyi
sonki sbda kids dinmu" ta fashe da kuka ta
mike tsaye tana kallonsa tace "ka yaudari
kanka idan kayi tunanin ina sonka, uwar me
xanyi da wanda baya ganin mahaifiyata da
gashi ma dae tukun, i hate yhu Aliyu," ta
juya
da sauri ta shige dakin inna tana kukan
takaici, wae he only need her dama tasan
kawae don ya dinga biyan silly bukatarsa
yasa yake son ta koma gidansa. Ya sauke
ajiyar xuciya ya mike ya fita daga falon, inna
tace ina xaka" yace ina xuwa inna, sashinsu
inteesar ya nufa, yyi sallama can kasa ihsaan
ta amsa ya bude kofar ya shiga falon, momy
na xaune tana feed din ihsaan, ya nemi gu
ya
xauna kansa a kasa ya gaisheta, ta amsa da
"qlau," yyi shiru na kusan minti biyar tana ta
harkan gabanta, a hankali ya fara magana
yace "wajen ki na xo momy," ba tare da ta
kallesa ba fuskarta a daure tace "ni kuma
.
Aliyu ya dan yi shiru snn yace "dama so
nake don Allah ki taimaka kiyi ma Fateema
magana ta koma dakinta, don xata fi jin
maganarki," momy tayi masa wani mugun
kallo tace "lallai ka cika mara kunya, kasan
da warce kke magana kuwa, to fice min a
falo tun kan na baka mamaki," ya sunkuyar
da kansa ya dan yi murmushi bbu yabo bbu
fallasa yace "ae dae don Allah nace," cikin
tsawa tace "ka fice min a falo tun banje na
hadaka da ubanka ba, da can ni na raba ku
da xan hada ku ynxu, lallai ka cika fitsararre
mara tunani" ya mike yana murmushi ya fice
daga falon, tayi tsaki ta shige bedroom
dinta ranta a bace. Sashin inna ya koma,
inna na xaune da inteesar tana shafa mata
bayanta wae xuciyarta na tashi, daga bakin
kofar yana kallon inteesar yace "in har kika
koma gidana to baki cika yar halak, kiyi ta
xama gidanku, cikin ma in kinga baxa ki iya
ba kya iya xuwa ki xubar da shi ynxu," ya ja
dogon tsaki ya sake labulen ya juya yyi gaba,
inna da ta kasa rufe baki ta mike da sauri ta
bi shi tace "ka dawo ka bata takardarka don
uwarka, idan ba kaddara ba me xae kaita
auren mahaukaci," ya juya yana kallon inna
yace "sae dae in ku ne ke hauka," yyi gaba
abunsa. Inteesar da komai nata ya tsaya ta
kasa cewa komai sae hawayen da take, inna
ta shigo tace lah meye abun kuka, ki rabu
da dan iska wllh na kashe aurenku ynxun
nn, ya ya kuma ki haifesu ki bani na kai
masa ya basu nono, inteesar dae bata ce
komai ba amma duk jikinta yyi sanyi, ta bar
inna na ta surutunta har kusan karfe goma
snn tayi mata sae da safe tayi bangarensu
jikinta a mace, momy bata yi bacci ba tana
xaune falo, ta shiga daki ta kwanta ta
lumshe idonta duk da tasan ba bacci xata yi
ba, momy ce ta kirata ta fito falon ta xauna
tana kallonta, momy tace "kina ji na
fateema," ba hka nn momy ke kiran sunanta
ba don hka ta nutsu tana sauraran me
momy xata ce mata, momy tace "duk me
xan ce maki a nn kar kiyi min musu, yhu
obey b4 complain kinji" kai kawae inteesar
ta gyada mata.
Momy tace "ki shirya ki koma dakin ki gobe
da safe," inteesar ta tsaya kallonta da
mamaki, nn da nn hawaye ya cika idonta,
xata yi magana momy tace "ban son naji
abinda xaki ce, ba don bana sonki nace ki
koma dakin ki ba fateema, sau biyu Alhaji
yana min magana nake shashantarwa don
har cikin raina ban son aurenki da yaron nn,
but ynxu ina da dalilin cewa ki koma dakin
ki, kiyi hkuri kinji inteesar Allah xae shige
mana gaba, kuma ga matan gidan nn sae
yada ki a waje suke wae ae ya sakeki, hkn
ne ma yasa Alhaji yyi min magana nace maki
ki koma dakin ki, idan lkcn haihuwarki yyi
sae ki dawo gida ki haihu, ki kwantar da
hnkalinki inteesar lkcn da ni da kaina xan
bukaci Alhaji yyi masa magana ya baki
takardarki na nn xuwa don ko bayan raina
ni ban yrda kici gaba da xama da Aliyu a
matsayin mijinki ba, " inteesar tayi shiru ta
kasa cewa komai jikinta yyi sanyi jin furucin
momy na karshe, ta tabbatar da ta gaya ma
momy irin cin mutuncin da yyi mata daxu da
baxata fara cewa ta koma gidansa ba, sae ta
samu kanta da kasa gaya ma momy abinda
yyi mata, ta mike a sanyaye tayi ma momy
sae da safe ta shiga bedroom ta kwanta,
duk da ta so tayi kuka ko xata ji sanyi amma
sae ta nemi kukan ta rasa. Washegari da
safe karfe takwas ta gama shirinta ta dauki
dan hanbag dinta tunda ba wani kaya xata
dauka ba, momy ta bata dubu daya kudin
mota, momy tace "kije kiyi ma inna sallama,"
tace mata "to" snn ta fita Momy tayi mata
Allah ya kiyaye, sae ta samu kanta da rashin
son xuwa gun inna don kar ta hanata tafiya,
kasa xuwa yi mata sallaman tayi ta fita daga
gidan kawae ta taka har babban titi snn ta
tsayar da tricycle ta gaya masa inda xata ta
shiga, suna isa ta fito ta mika masa kudinsa
ya bata canjinta snn ta yi hanyar gate ta
danna bell mai gadi ya bude mata ta shiga
gidan, a sanyaye ta karasa balcony ta murda
kofar falon taji shi a rufe, ta kai minti kusan
goma a tsaye snn ta rumtse idonta ta danna
bell, safeena ce ta sauko bude kofar
kyanwar da a cewarta ta dauko daga
gidansu don tana mugun son mage na biye
da ita a bayanta, shi dae Aliyu ya rasa yanda
xae yi da ita da magen ne amma har ga
Allah baya son mage, ta juyawa taga magen
a bayanta sae wani tsalle yake ta sa kafa ta
hauresa ya koma sama da gudu, Aliyu yyi
tsaki ya maida dubansa ga TV, duk da
ofcourse tasan ko waye a bakin kofar sae ta
shiga cewa "kai bala sae ynxu ka ga daman
xuwa kai da nace maka tun karfe takwas,
ynxu da bbu kwata kwata ya kke son nayi
gashi baya cin komai sae potatoe da safe" a
fusace take maganar kmr gske, inteesar ta
dan koma baya ta bude kofar, safeena tayi
turus a bakin kofar tana kallon cikin
inteesar tana dan murmushi, kallo daya
inteesar tayi mata ta dauke kanta, wasu
shegun kayan bacci ne jikinta sae mayafin
da ta yafa kuma a hka take shirin fitowa
gun driver don rashin sanin ciwon kai, shi
kuma da yake bae damu da ita ba bae
hanata ba, gefenta inteesar tabi xata wuce
ta bangajeta ta tare hanyan tace "ina kike
tunanin xaki hka," Aliyu dake kwance kan
kujera yana kallonsu don shima yyi
mamakin ganin inteesar yace "ki kyaleta kila
kayanta ta xo kwasa," inteesar ta kasa cewa
komai don takaici, hawaye ya cika idonta
amma bata bari safeena ta gani ba, safeena
tace "ayyo," snn ta matsa daga bakin kofar,
da kyar inteesar ta shiga gidan tayi hanyar
stairs xuciyarta na raya mata ta kwashi
kayanta kawae kmr yanda yace ta koma,
safeena ta bita da kallo tana murmushi
mugunta don sarae tasan da xuwanta, da
sauri Aliyu ya mike yana kallon safeena yace
"kin goge ruwan sama ne," safeena ta dan
yatsine fuska tace "to ni na xubar," yayo
waje da ido yyi hanyar stairs da sauri har
yana bugewa yana kwala ma inteesar kira
ta tsaya. Gano abinda yake gudu Safeena
tayi ta bisa da sauri gabanta na faduwa don
mugunta a xuciyarta tace kai abu biyu xae
hade mata knn da sauri kan ya haura sama
tace "kai wasa nake na goge," ya juya yana
kallonta amma hankalinsa bae kwanta ba,
xae yi magana yaji inteesar ta fasa wani
raxanannen ihu a sama, ya haura sama da
sauri yana cewa "innalillahi wa inna ilai hi
raji'un," safeena ta doka uban tsalle ta shiga
kiran uwarta hannunta na rawa, uwar ta
daga tace "wayyo momy mutumin nn ya iya
aiki ta xo wllh," da sauri Hajiyar tace "to
magen fa ta ganshi," safeena tace "ba dole
ba ae mutumin ca yyi yana jin kamshinta
xae fito yana jiranta da na xo bude mata
kofa kar ki ga yanda ya biyo ni da gudu,
wato yaji kamshinta, na sa kafa na hauresa
ya koma sama ya jirata a can, ae ko da gudu
ya koma momy har wani rawa jikinsa fa
yake, kuma kinsan me momy abu biyu ya
hade mata Aliyu ya xubar da ruwa sama
yana jira in goge naki gogewa kinga tana
hawa sama tsantsin ruwan xae kwasheta
sae kuma ga aljanar magen ma na jiranta,
ae ciki kam kema kinsan sae lbri momy" ji
tayi Aliyu na kwala mata kira a rude, safeena
tace "xamuyi waya anjima momy gashi can
yana kirana," ta katse kiran xuciyarta fal
murna ta haura sama cikin muryan tashin
hankali da tsoro take cewa "me ya faru
Honey ruwan bae gogu bane,
.
Aliyu na rungume da inteesar dake ta kuka
tana shisshigewa jikinsa safeena ta hauro
sama, cikin tsawa yace "me kika ce min," da
sauri ta sauka kasa ganin yanayinsa, ya
dago inteesar yana girgixa kai cikin tashin
hankali yace "ta ina kika fadi fateema," kin
bude idonta tayi amma jikinta sae rawa
yake, duk a xatonsa xafin ciwo ne yasa take
haka, duk ya rikice mata ta gaya masa ta
yanda ta fadi da kyar ta dago kanta tana
kallonsa muryarta na rawa tace "ni ban fadi
ba, wata mage ce...." sae ta kasa karasa ta
fashe da wani matsanancin kuka ta fada
kanshi jikinta na rawa, yyi shiru yana yana
kallonta, dagata sama yyi ya bude dakinsa
ya shigar da ita ya kwantar snn yace
"magen ne ya tsorata ki?" kai kawae ta
gyada masa ya juya xae fita ta rikosa da
sauri tace "kar ka tafi ka barni yaya," ya
durkusa gabanta yana goge mata hawayen
fuskarta yace "baxan tafi in barki ba," ya
mike ya fice daga dakin, dakin safeena ya
shiga, ya tarda ita tsaye tana waya, da sauri
ta katse wayan tana kallonsa a tsorace, bae
ko kalleta ba yyi gun magen dake labe gefen
madubinta, ya finciko ta, safeena ta yo waje
da ido a tsorace tace "me xaka yi Aliyu, me
tayi maka" bae ko kalleta ba ya buga magen
da bango tayi wani shegen kara kmr ba
mage ba ya sake bugata da karfi, snn ya
bude window ya cillata downstairs ya juya
yana nuna safeena da yatsa yace "daga yau
kika sake shigo min da ko wani irin dabba
gidan nn daga ke har dabban sae na wurga
ku downstairs," har ya fita ya dawo da sauri
ya shaketa yana huci yace "kika ce min kin
goge ruwan," xata yi magana ya xuba mata
tagwayen mari snn ya jefar da ita yace
"kuma Allah ya baki sa'a kar ki goge," ya
juya ya fice daga dakin ya koma dakinsa,
tana kwance ta dukunkune waje daya ta
kasa daina tuna magen, ya karasa kusa da
ita ya dago ta yana kallonta
.
Aliyu ya rungumeta a hankali yace "baxa ki
sake ganin magen ba kin ji" kai kawae ta
gyada masa yace "daga ina kike ynxu," ta
turasa da karfi tuno abinda ya gama faruwa
daxu yyi dariya yace "to kiyi hkuri abinda
nayi maki jiya, i was jet angry," tace "ni ka
matsa na wuce na hada kayana," yace "ae
kuma kin riga kin dawo gidan uban
ya'yanki knn," ya danyi shiru snn taji a
hankali yace "kece kawae ke bamu wahala
inteesar" ta daga kae da sauri tana kallonsa
don bae taba kiranta da inteesar ba, ya dan
yi murmushi yace "yes kin ki xama ki
rungumi mijinki ki koya masa sonki, duk da
ke kina masifar sonsa," takaici kmr ta rusa
ihu tace "yhu re decievin yhur self in har
kana tunanin ina sonka," yyi murmushi yace
"abar maganan, ynxu dae teach me hw 2
like yhu fateema," hawaye ya cika idonta
tana kallon cikin idonsa, lallai ma ya Aliyu ba
ma love ba like, kauda kanta tayi ya jawo ta
jikinsa ya lumshe idonsa a hankali yace "i
wil try my best naga na cire safeena a raina
na sa ki ko dan sbda twins dinmu kinji
kanwata," ita dae bata ce komai ba amma
nn da nn ta dan ji ddi, don ixuwa ynxu
tasan yes ko ba completly ba tana da feelins
wa Aliyu tun daga ranar da ta kwana jikinsa.
Ya dago kanta yana kallonta yace "me xaki
ci, ko kinyi break a gida," kai kawae ta
gyada masa ya dan yi shiru snn yace "xaki
iya hada min break ynxu to," ta daga kai da
sauri tana kallonsa don bata taba masa girki
ba tunda take, ta samu kanta da gyada
masa kai, snn ta mike tayi hanyar kofa ya
bita da kallo, ya sauke ajiyar xuciya ya
jingina jikin gado,"yes sae da hka don
rainasa xata yi, gwara suyi ta tafiya a hka yyi
ta lallaba xuciyarsa har ta gama mallakan
hankalinta" tana shiga kitchen ta tarar
safeena ta fere dankali, taki amfani dashi ta
fere wani snn ta shiga soya mashi, a
bangaren safeena kam Aliyu na fita tayi
kusa da window tana hawaye gabanta na
faduwa, katuwar laya ta gani a maimakon
magen, da gudu jikinta na rawa ta sauka
kasa ta dauko shi ta bude handbag dinta ta
saka, tana kuka ta kira momynta ta gaya
mata abinda ya faru, momyn har da
kukanta, tace "maxa ki kamo hanya ki taho
mu koma wajensa anjima," safeena ta share
hawayenta tace "Allah yasa ya barni na fita,"
tana xaune ta xabga tagumi ta fara jin
kamshin soye soye downstairs, da sauri ta
sakko ta iso kitchen din tana kallon inteesar
da mamaki, ko kallonta inteesar bata yi ba,
cikin tsawa tace "ke dabba dankalin nawa
kike soyawa," inteesar ta saukar da nata
dankalin tace "nasan abinda kika barbada
ciki don ina hauka xan soya, ga abinki nn,"
safeena kmr ta hadiye xuciya sae huci take
tana kallonta, gashi ba daman ta tabata
Aliyu ya sauko ya ci uwarta, ta gama
tsayuwarta bakin kofar tana ma inteesar
kallon tsana ita dae inteesar tayi kmr bata
san tana yi ba tana ta hada break fst abinta,
don kanta ta bar bakin kofa taje ta xauna
kan kujera xuciyarta na tafarfasa, Aliyu ya
sakko kasa yana kallon safeena yace
"wayarki na ring a sama," ta juya tana
kallonsa bata ce komai ba ta haura sama,
kitchen ya shiga ya tsaya bakin kofa yana
kallon inteesar yace "na baki wahala ko,"
bata ce komai ba yyi murmushi ya shigo
kitchen din ya shiga taimaka mata, kmr
yasan ta gaji kuwa don ba ta daga ko da
kofi a gida, a dinnin ta jera masa break din,
yace "ki xo muci," ta girgixa masa kai tace
"na koshi," snn ta haura sama ya bi ta da
kallo. Ta gama gyaran dakinta tayi wanka
tana kwalliya gaban madubi ya shigo, kallo
daya tayi masa ta madubi ta dauke kanta,
yace "xo ki ga abu kanwata," tayi bnxa
dashi har sae da ya karaso snn yace
"magana nake," bata ce komai ba ta mike ta
bi sa, wani daki ya bude mata ta shiga
shima ya shiga, shiru tayi tana kallon dakin,
yyi murmushi yace "dakin twins dina ne nn,"
ta tabe baki tace "ae sae ka ta gani," ta juya
xata fita ya rikota yace "baki duba kayan
bbies din ba ko sun maki," ta dan yatsine
fuska tace "sunyi," bae sake ce mata komai
ba amma bae ji ddin reaction dinta ba, ta
fice ya bi bayanta, dakinta ta koma ta
kwanta, shi kuma ya shiga dakinsa, karfe
sha biyu ya shigo dakinta sanye da farin
shadda da yake ranar juma'ace, ya karaso
kan gadonta ya xauna yace "ni xan tafi
masallaci," ba tare da ta kallesa ba tace
"Allah ya kiyaye," ya mike tsaye yace "Ameen,
4 once ki gyara min bedroom dina don
Allah, idan xaki iya girki kiyi idan baxa ki iya
ba kar ki takura kanki," kai kawae ta gyada
masa without much interest, ya karaso kusa
da ita yyi kissn din cikinta ta turasa tana
hararansa ya fice yana murmushi, meye
amfanin abubuwan nn da yake mata tunda
shi da bakinsa yace baya sonta, hasalima
like dinta xae yi kkrin yaga ya fara yi, hkn
yasa ta fashe da kukan takaici, muryarsa da
safeena taji a compound ta mike da sauri
taje tana leken window, tare xasu fita da
alamar xae ajiye ta wani gun, ya bude mata
gaban mota ta shiga snn ya xaga ya shiga
driver sit ya ja motar suka fita daga gidan,
jikinta yyi sanyi hka kawae taga kuka ya xo
mata, taci kukanta na kusan minti talatin
snn ta mike don xuwa ta gyara masa
bedroom dinsa
.
ina Godiya da adduoinku na alkhairi gareni
inasamun sakon gaisuwa ta wurare da
dama Nagode sosai
inajin dadi sosai yayin Dana ga anamin
addua Nagode.
Duk da fes taga dakin nasa don ya Aliyu ba
baya ba wajen
tsafta barin ma ansan duk inda likita yake
tsafta na nn, hkn
bae sa taki yi masa gyara mai kyau ba, don
har da bedsheet
sae da ta canxa masa tasaka na da a washin
machine ta fito
ta ci gaba da gyara masa dakin har drawers
sae da ta bude ta
hada masa duk kayan alluransa da
medcines guri guda, ta
dauko ruwa da freshner tayi moppn din
dakin snn ta shiga
dakinta ta dauko burner na turaren wuta ta
xuba turare ciki ta
jona masa a dakin, ta shiga bayi shima ta
tsaftace shi, singlet
dinsa da short nickers dake cikin bathroom
din taji tsoran
wanke masa kar ya ci uwarta, ta wanke
xanin gadon kadae da
taimakon washn machine tayi drain dinsa
snn ta fita xuwa
garden ta shanya, har xata rufe bathroom
din don ta gama
dashi kawae tace bari ta wanke masa
inners din dae, cikin
minti sha biyar ta gama wankin ta hada har
da jallabiyansa biyu
da dardumansa taje ta shanya su a can
garden suma har wani
jiri take gani don gajiya, kitchen ta shiga
tana tunanin abinda
xata girka, shinkafa ta daura ta koma sama
ta shiga dakin ta
kashe burner dinta don kamshi kam har
falo ta mayar dakinta
snn ta koma dakin don ta sake labulaye, taji
waya na ring ta
shiga neman wayan, can bedside drawer ta
ga wayan kan wani
babban buk, kuma har nn ta gyara amma
bata lura da wayan
ba ta dauka tana kallon nambobin ganin
bata san ko waye
bane yasa ta ajiye masa wayar inda ya ajiye,
har ta juya xata
fita ta dawo da sauri tana kallon littafin da
ya daura wayarsa
kai, ta dauki buk din tana kare masa kallo
dis is d second tym
da take ganinsa, wae his diary, ta dan tabe
baki ta dauka xata
je ta ajiye masa inda ta jera masa litattafen
da ta gani kan
study desk, har ta ajiye ta girgixa kai ta
dauko shi, yau sae taga
me ke cikin diary din nasa, durkusawa tayi
kusa da gado yanda
xata ji ddin karatun tana rike da diary din
taga hotuna sun xubo
kasa, ta ajiye diaryn kan gado ta kwashi
hotunan da sauri don
ta ga na menene
.
.
Inteesar tayi still komai nata ya tsaya ganin
wani hotonta lkcn graduation dinta na
primary tana da shekaru sha daya lkcn, ta
kasa daina kallon hotan da mamaki, sanye
take da graduation gown tana rike da
testimonial dinta na primary sch tayi
murmushinta mai kyau, ba karamin kyau
hotan yyi ba, jikinta yyi sanyi ta ajiye shi snn
ta dauki wani hoton tana kallo, ta bude baki
da mugun mamaki tana kallon hoton
hannunta, hotan graduation dinta ne na
junior sec sch shima tana rike da
testimonial tayi murushinta mae kyau har
sae da beauty point dinta ya fito, da kyar ta
ajiyesa ta dauki wani, wnn xaune take ta
dan duka kanta amma ana iya ganin
fuskarta maths texbuk gabanta tana
assignment duk hankalinta na kan abinda
take, ba karamin kyau hoton yyi ba kuma da
gani a falon inna ne, shima ta ajiye shi da
kyar ta dauki wani, shi kuma wnn tana
kwance ne falon inna sanye da singlet fari
da xani idonta lumshe alamar bacci take
hoton yyi kyau ssae duk siffar jikinta sae da
ya fito tsoro ya kama inteesar ta ajiye shi da
sauri ta dauki wani, shi kuma tana xaune
abinci na gabanta fuskarta daure, ko me
take kallo gefenta oho, naxari ta tsaya tayi
ssae ta tuna ranar kusan 2yrs bck ne bata
da lfya inna ta sa ta gaba ta ci abinci, ta
ajiyesa da kyar taga durkushe bae ganta ba,
ta xauna kan tiles din ta dauki wani hoton
tana kallo shi kuma wnn a tsakar gida ne
tana dariya da alamar da su xainab ne riga
da skirt ne jikinta kanta ko dankwali bbu,
tayi shiru kmr me son tuna ranan, yes Aliyu
ne ya koresu kowa yyi bangarensa da gudu
ranan, ta ajiyesa jikinta a sanyaye ta dauki
wani, shi kuma tana durkushe kanta a kasa
ko me take xubawa oho, inteesar duk ta
rikice tsoro ya bayyana a fuskarta, to wa
innan hotunan daga ina, hka ta dinga kallon
hotunanta kala kala kuma gaba daya bata
ga wanda take kallon camera ba sae na
graduatn, sae kuma wa inda taga sunyi tare
da su Zainab shi kuma lkcn sllh ne wnn,
hoton da yafi daure mata kai bae wuce
wanda ta ganta daga ita sae dan jumper da
karamin skirt ba, kuma wae dariya take,
yawancin hotunan duk tana bacci aka
dauketa, hoton graduatn dinta na ss3 kadae
ne bata gani ba, amma duk hotunan da
suke yi da sllh ta gansu, ta ajiye duka
hotunan da kyar ba tare da ta gama
ganinsu gaba daya ba ta bude Diaryn,
makullin mota ta gani a tsakiyar ta ajiye
makullin ta maida hankalinta kan rubutun
da ta gani boldy saman sheets din dairyn,
"will never 4get our 1st nyt Inteesar," wani
mummunan faduwa gabanta yyi, jikinta ya
dau rawa, a hankali ta saukar da idonta kan
rubutun dake kasan heading din, "baxan
manta da daren farkon mu ba inteesar, i
knw na maki ba dae dae ba but find a place
in ur heart 2 4give me, it was'nt
intentionally sonki ne ya jawo hka duk da
banyi niyyar yi maki komai ba bbyna, i so
much hurt yhu......" inteesar ta fashe da wani
matsanancin kuka ta kasa karasa karatun,
kuka ssae ta shiga rerawa, ta ajiye dairyn
tayi mai isarta snn ta jawo ta bude wani
page din kuma, "i fell in love with her ryt
4rm d vry 1st day i set my eyez on Her,
Fateema Inteesar" kasa ci gaba da karatun
tayi duk tunanin ta ya tsaya cak, tun tana
karamarta bata wuce shekara biyar ba
tasan Aliyu, kuma tun lkcn take mugun
tsoransa kmr mutuwa, hasalima idan tayi
laifi inna xata tsorata ta ca take xata kira
mata Aliyu jikinta ya dingi rawa knn har tayi
bacci ranar ko sau daya bae taba wasa da
ita ba tana karamarta suna hada ido yake
xaro mata dara daran idonsa ta fasa ihu ta
ringa kuka knn har ya bar gidan ranar, in
yaxo gidan inna knn lkcn tana karama,
hannunta na rawa ta bude wani page din
wae dan ma ba accordingly take budewa
ba, "2 day is d happiest day of my life, she is
now mine, mine 4 ever Fateema inteesar,"
hawaye kadae ke bin kuncinta duk ta rikice,
wae duka wa innan abinda take gani ita
Aliyu ke nufi ko wa, a hankali ta dawo
farkon page din don ta tabbatar da dairy
din nasa ne, sunansa ne boldly a gaba, Aliyu
Abubakar Yusuf, farkon page din abinda ta
gani shine "Allah kai ka jarabceni da son
Fateema, ya Allah ina rokanka ka bani ita a
matsayin matata uwar 'ya yana, ka saka
mata sona a ranta kmr yanda ka saka min
nata a raina, ina sonki inteesar ina sonki
inteesar fiye da yanda ni kaina nake tunani,
na rasa yanda xanyi da sonki, kullum
mafarkina baya wuce na Allah ya mallaka
min ke a matsayin matata, i donno hw 2
approach yhu inteesar, kece dalilin xamana
a kano inteesar, ban san wani irin so nake
maki hka ba...." ajiye diaryn tayi a tsorace ta
koma baya tana kuka ssai. Kuyi srry sisters
yau bana gida ne wllh shiyasa kuka ji shiru
.
Kuka ssae inteesar ke yi, bata sake bude
diary ba kuma, ta dafa gado xata mike daga
wajen ta kasa hkn yasa ta koma ta xauna
kawae tana hawayen da bata san dalilinsa
ba, ta kai minti kusan sha biyar a hka taji an
bude gate tasan shine ya dawo amma bata
yi kkrin yin komai inda take ba, ya kai minti
kusan bakwae kafin ya hauro sama taji ya
bude kofar dakinta, bayan kmr minti biyar
ya fito ya bude nasa dakin, mutuwar tsaye
yyi daga bakin kofar, ya dau lkci tsaye yana
kallonta snn cikin tsawa yace "me kike yi a
nn....." ita dae har lkcn bata juyo ba, kuma
bata tanka masa ba, dakyar ya karaso cikin
dakin ya durkusa bayanta ya fixgota har
wani rawa hannunsa yake yace "diary dina
kika bude don baki da kunya fateema, how
dare yhu" bata ce masa komai ba ta shiga
tattara hotunanta dake baje a wajen snn ta
mike da kyar tayi ball da dairyn cikin tsawa
tace "yhu re deceiving yhur sef Aliyu, tun
wuri dare bae maka ba kaje ka samo
Fateema inteesar din da kke magana a wnn
shegen takardar taka, amma ba ni ba, i hate
yhu Aliyu bana sonka Allah ya isa tsakani na
da kai," ta karashe maganar da wani
matsanancin kuka ta fice daga dakin nasa
da sauri rike da hotunanta, yyi murmushin
takaici ya dafe kansa da yyi masa nauyi
hawayen dake makale a idonsa ya gangaro
"yes yasan irin wnn ranan na nn xuwa
dama," inteesarna shiga dakinta ta xube
kan gado ta dinga rusa kuka kmr an aiko
mata da sakon mutuwa, lkci daya taji wani
mugun tsanar Aliyu ya dirar mata a xuciya,
taji ko ganinsa ma bata sonyi. Tana nn
kwance yanda take har dare, ya shigo
dakinta da sallama can ciki, abinci ya ajye
mata bata ko kallesa ba ya fice,hka ta kwana
ranan ko kallon abincin bata yi ba abun
duniya ya isheta wae ita Aliyu ke so. Hka
suka ci gaba da xama a gidan har na kusan
sati daya baya ce mata bata cemasa, ganin
ko ya kai mata abinci ma ba ci take ba sae
dae ta fito ta dafa yasa ya daina kai mata,
kwata kwata ta canxa a gidan hartsoro ma
take basa, lkci daya safeena ta lura da irin
xaman da suke ta dinga shissige masa ita
matar kirki mai yi masa biyayya. Ranar
inteesar na kitchen tana dafa jollof rice din
da xata ci ta ma gama knn tana xubawa a
plate taji kakarin aman safeena a nn falo, ta
leko tana kallonta, Aliyu ma ya sauko yana
kallonta yace "me ya faru," ta langwabe da
kyar tace"nima ban sani ba tun safe nake
amai xuciyata ke tashi gashi sae inyi ta jin
yawan kasala a jikina baki na ma ba ddi," ya
karaso gabanta yana kallonta sae wani
lullumshe ido take, ta fara kakarin wani
aman, Aliyu yace "ba komai ke damunki ba
illa malaria, ltr kije clinic su baki magani,"
yana kai wa nn ya juya ya koma sama,
inteesar ta fito rike da plate din abincin ta ta
haura sama ita ma, safeena taji kmr ta nutse
kasa don kunya ita nn fa a dole ciki ne da ita
kmr yanda suka tsara da mamarta. Don
takaici har da kukanta ta kasa tashi daga
inda take, inteesar ta sauko kasa daukan
ruwa safeena tayi hanyar stairs da sauri ta
tsaya tana huci, inteesar ta dauko ruwan
xatakoma sama safeena taki bata hanya ta
gaji da tsayuwa tace"ki bani hanya na
wuce," safeena na hararnta tace "ki tura ni
ki wuce," inteesar tace "yau naga ikon Allah
ni nace kije a maki treatment din malaria da
xaki huce kaina," inteesar bata rufe baki ba
safeena ta tura ta da karfi tayi baya xata fadi
ta fasa ihu duk da bata fadin ba don ta
tsorata, Aliyu ya fito da sauri yana kallon
Safeenar yace "me kika yi mata," safeena ta
galla masa harara tace "ban sani ba,"
inteesar dake durkushe wajen tana kuka ta
fixgo safeenar a fusace tace "ki bani hanya
nace" safeena da ta tashi sae ta kwashe ta
da mari, haba Aliyu ya fixgota ya shiga
jibgarta yana marinta kmr an aiko sa,
inteesar ta haura sama abinta ta bar su nn
tsaye. Sae da yaga bata motsin kirki snn ya
kyaleta ya haura sama tayi kuka kmr ranta
xae fita duk ya faffasa mata baki da hanci,
da kyar ta haura sama ta dauki hijabinta tayi
gida a xuciyarta tana cewa "ae yautaki ta
kare yarinya sae dae wata ba ke ba,"
Inteesar na shirin kwanciya da daddare ya
shigo dakinta, bata ko kalli idan yake ba
bare shi kansa ta gama shirinta ta shige
bargo ta kashe wutan dakin ta kwanta, da
kyar ya dawo gefenta ya xauna a hankali ya
kira sunanta tayi kmr bata ji sa ba, hkn yasa
ya hau gadon ya xauna dab da ita kan yyi
magana ta mike xaune a fusace ta fara
masifa "ni malam ka rabu dani mana, wnn
wani irin wlknci ne, ka bar ni nayi bacci na
mana xaka xo ka sa ni gaba kmr ina binka
bashi," hawayen da tagani idonsa ne yasa ta
fashe da kuka a raunane tace "ka rabu dani
ya Aliyu don Allah nake rokon ka" ya kauda
kansa da kyar ya fara magana"don kin gano
ina sonki shine xaki fara min wlknci
fateema, abinda na gudan ma kaina knn tun
farko ban nuna maki so ba....." muryarsa ta
to kare ya kasa cewa komai kuma, cikin
kuka tace "ka min abinda baxan taba
mantawa ba a rayuwata Aliyu, tun ina
karamata kke cutata har xuwa girmana,
rana guda kuma kace min tun ina karamata
kke sona hka ake son dama, to Allah yatsare
mu da irin wnn son,
Aliyu ya dafe kansa ya kasa cewa komai, ita
kam kuka kawae take, da kyar ya dago yana
kallonta muryarsa na rawa yace "wllh
summa tllh tun baki san kanki ba nake son
ki fateema, i just cant bear it she yasa kika
ga nake maki abubuwan da nake maki
Fateema, ke fa ce dalilin xamana a kano,
kema kinsan i am nt suppose 2 b here, a lgs
nake rayuwata," ya rungumota tsam tsam
jikinsa ya saka mata kuka kmr karamin yaro,
"wllh ina sonki fateema ina sonki, diary na
gskya ne kece mace ta farko da na fara so a
duniya tun baki xama mace ba bayan ke
kuma ban sake son wata mace ba har yau
Fateema, ki soni plss kar kice xaki rama
abinda nayi maki wllh wllh duk cikin so ne
Fateema, ban san wani irin wahalallen so
nake maki ba hka" kuka take yi ssae ta kasa
cewa komae shima yana taya ta, ita har lkcn
ta kasa yrda wae Aliyu ne ke mata kuka wae
yana sonta, ta shiga xamewa daga jikinsa ya
rikota da sauri yace "no inteesar kice wani
abu don Allah," ta fashe da wani
matsanancin kuka tace "ni baxan iya yrda
ba Aliyu, let me be," kin sakinta yyi hkn yasa
ta rungumesa ita ma tana kuka ya daura
fuskarsa kan nata hawayensa na xuba kan
nata, sun kai kusan minti goma a hka snn ta
turasa daga jikinta, ta koma ta kwanta
jikinta a sanyaye ta juya masa baya shima ya
kwanta ya jawo ta jikinsa ta bayan, a
kunnenta taji yana rada mata "ki yanke min
ko wani hukuncin da kika ga ya dace da ni
Inteesar, i deserve it but kar ki xaki rabu
dani" ya karasa maganar muryarsa na rawa,
bata ce komai ba sae ajiyar xuciyan da take,
muryarta na rawa ita ma tace "Ya Aliyu duk
cikin so ne kke dukana kmr jaka," ya runtse
idonsa kmr tana ganinsa snn ya saka
fuskarsa cikin gashinta yace "wllh duk cikin
so ne inteesar, sonki yana cutar dani
shiyasa nake maki hkn ko xan ji ddi na
samu natsuwa a raina amma sae na gane
duk hauka ne," ta girgixa kai alamar bata
gamsu ba, a hankali yace "baki yrda ba ko?"
tace "eh," ya dan yi shiru snn yace "da kin
lura da lkcn da nafi dukanki to lkcin da ku
ke tare da Faruuq ne, ina mugun kishinki
fateema, ko Haisam ban son ganinku tare,
sae na kasa bacci ranan, har abinci ma fita
raina yake, dalilinki na tsiri xuwa gun inna
ba dare ba rana na mayar da falon inna ya
xama wajen yinina kullum, sbda ke na fara
xama bakin gate fateema don bana son ki
fita a gane min ke, idan na yini ban ganki ba
har xaxxabi nake yi" a hankali tana girgixa
masa kai tace "duk cikin so ne kayi min
dukan da yasa na kusa mutuwa a gida ya
Aliyu? kuma duk cikin so ne Abba yace kayi
treatn dina ka karbi kudin treatment dinka
kuma duk cikin so ne kki dawowa kayi
treatn din nawa duk da ka karbi kudi bayan
kasan halin da nke ciki? duk cikin so ne ka
karbe dubu biyar din da ka bani gidan Anty
Nafeesa, kuma duk cikin so ne ka ki daukata
a motarka ranar a gidanta ka gwammace na
shiga na haya? duk cikin so ne kke nuna
bako son gani na a gidanku, kuma duk cikin
so ne kke bibiyata kullum a gida don ka
dokeni ko ka cuce ni? duk cikin so ne kke
ma kanninka abu ni baka min hasalima
baka son ace kayi min idan ma kaga wani
yyi min sae ka kwace? duk cikin so ne ka
shiga tashin hnkli lkcn da yace Abba xae
hada mu aure, kuma duk cikin so ne kayi
treatn dina kan xaka yi stab dina idan na
yrda na shigo gidanka a matsayin matarka?
duk cikin so ne ka shareni bayan an kaini
gidanka 4 d past 1 wk baka san da ci na ko
sha na ba, kuma duk cikin so ne ka rabani
da pride dina a walakance kayi rapen dina?
duk cikin so ne kke cutata kke dukana duk
da ina gidan ka a matsayin matarka, kuma
duk cikin so ne kayi min kishiya? duk cikin
so ne baka son nayi futher din karatuna,
snn more importantly ina son ka gaya min
me mahaifiyata tayi maka meyasa kke mata
abinda kke mata, meyasa...." ta kasa karasa
maganar ta fashe da wani matsanancin
kuka da kyar tace "idan baka bani concrete
amsoshin da xa su gamsar dani ba ban yrda
kana sona ba ya Aliyu kuma har abada
baxan yrda ba, kuma baxan yi fatan ci gaba
da xama da kai a matsayin mijina ba" ta
share hawayenta a hankali tace "ina
sauraranka," kya ji dashi, don ma kin samu
munce muna sonki,
.
....Aliyu ya mike xaune yana kallonta a
hankali yace "baxan iya cemaki komai ba
Inteesar its of no need don ba lallai bne ki
yrda, amma bari na dauko maki diary na
don nasan ba lallai bne kin karanta duka,
komai na ciki inteesar abinda nayi maki da
dalilin da yasa na maki hkn, duk da daga
baya naga tamkar jahilci ne na dinga yi, idan
har kin yrda dani to dubu biyar din nn na
nn a ajiye har yau na ajiye maki ban taba ba,
i swear Inteesar ina kaunarki fiye da yanda
xakiyi tunani, momy kuma...." sae yyi shiru,
ta dago kai tana kallonsa ya kauda kansa
yace "xanje na bata hkuri," ta mike xaune
tana kallonsa tace "baka da abinda xaka
kare kanka a nn knn, wato tsabar rainin
hankali ne yasa kke yi mahaifiyata rashin
mutunci, to ka sani..." da sauri ya rufe
bakinta yace "wllh wllh ba hka bne Inteesar,
ni dae a iya sanina bbu abinda ya taba
hadani da ita, just dat bana gaisheta amma
ni ban taba mata rashin kunya ba sae ranar
da nayi maku duka gaba daya a gida, na
dawo Kano 5yrs bck ranar da na shigo gida
muka hadu da momy na gaisheta bata amsa
min ba bansan ko bata ji bane though,
kuma gaban Hajiya hkn ya faru, yes frm
ranar ta hanani gaisheta wae hka take ma
mutane, ni kuma banyi wani tunani ba daga
ranar nayi vow baxan sake gaisheta ba,"
kinji dalili inteesar amma xanje na bata
hakuri gobe sae muje tare Abba ma na basa
hkuri, Allah yyi yau ne karshen wahalata
inteesar," ita dae bata ce masa komai ba sae
hawayen da take, yace "kiyiHkuri ki yafe min
inteesar, nasan har ynxu kina kokwantan
son da nake maki amma bari na dauko maki
dairyn ynxu na fara karanto maki daga
farko don ki yrda da abinda nake gaya
makita girgixa masa kai tace "ka barshi
kawae bana so," yyi shiru yana kallonta snn
a hankali yace "baki yrda ba knn ko
inteesar," ta girgixa masa kai kawae tace
"gobe ma duba," ya rungumota yana
murmushi a hankali yace "Allah sarki bbyna
Allah ya bar min ke har karshen rayuwata
yasa baxan sake bata maki rae ba ko ba tare
da na sani ba, wanda nayi maki maa baya
ma Allah yasa ki samu waje a xuciyarki ki
yafe min duk da sonki ne ya janyo hka," ta
dago a hankali tana kallonsa ya daura
goshinsa kan nata yace "kin ga makullin
motar ki a diaryn?" tayi shiru bata ce komai
ba yyi murmushi yace "1st nyt dinmu na
mallaka maki motar yana cikin garage a
kulle," bata ce komai ba ta lumshe idonta, a
hankali yace "i love yhu my inteesar," kuka
ta shiga yi a hankali don ta kasa yarda wae
ita Aliyu ke so, ya rungumeta shima kmr xae
yi kukan yace"say yhu luv me 2 kanwata
don Allah," da kmr baxata ce komai ba sae
kuma cikin kuka tace "i love yhu 2 yayana,"
ta fashe da kuka ya kwantar da ita jikinsa
yace "ya isa hka bbyna nima karkisa na fara
kukan," ganin ta kasa daina kukan yasa ya
kwantar da ita ya shiga kissn dinta, daga nn
kuma suka fada duniyar luv, yes daren ranar
ta yrda Aliyu na sonta da gske, gaba daya
sae da suka yi hawayen farin ciki ya faranta
mata rae ita ma ta faranta masa, suka jiyar
da junansu farin ciki mara mitsaltuwa, halin
da take ciki yasa ya rabu da ita hka ya
rungumeta duk ya rikice mata yana gode
mata, a hka tayi bacci jikinsa, ya dde yana
kallon kyakkyawar fuskarta daga bisanni ya
kwantar da ita ya mike ya shiga bayi yyi
wanka yyi alwala ya fito yyi shiga sallh don
gode ma Allah da ya mallaka masa fateema
matsayin matarsa uwar ya'yansa. Sae kusan
karfe biyu ya dawo kan gado ya xauna yana
kallonta bacci take amma sae ya ga kmr
sanyi take ji hkn yasa ya dauko rigan sanyi
ya sa mata ya lulluba mata xaninta snn ya
rufa ta da bargo kuma shima ya shiga
bargon ya jawota jikinsa a hka shima yyi
bacci. Can karfe biyar saura ihunta ya farkar
da shi, ya mike xaune a rude ya kunna
wutan dakin yana kallonta yace "Fateema
menene," bata ce masa komai ba kanta a
kasa sae murxa idonta take, ya rike hannun
nata yana kallon idon yace "me ya faru
fateema kiyi min magana," turasa tayi har
sae da yyi baya, ta mike kmr an tsikareta tayi
hanyar kofa da sauri ya mike ya bita ya
rikota da mamaki yace "ina xaki kuma
fateema," wani ihun ta fasa mashi ta shiga
kwace kanta daga rikon da yyi mata,
hankalinsa ya tashi bae damu da ynda take
dukansa ba ya dauketa ya xaunar da ita kan
gado yana kallonta hankalinsa a tashe yace
"me ya faru fateema tok 2 me" kuka ta fashe
masa da ta turasa kmr ba ita ba gashi da
karfi take turasa, ta mike da sauri tayi kofar
fita ya bita ya kullokofar, kwalban turare ta
fixgo gaban madubi tana kallonsa tace"wllh
ka bude min kofar nn kar na jefa maka
wnn," ya bude bakiya kasa cewa komai bae
ankara ba yaga ta wurga masa kwalban yyi
tsalle ya koma daya side din kwalban ya
tarwatse, ta fixgo wani kuma ta wurga
masa bae samesa ba, a rikice yace "wae
meye hka kike fateema" ganin da gske take
yasa ta bude kofar ya fice da sauri ya kullo
ta waje ta dinga watsi da kayan dakin tana
ihu ya bude mata kofa, ya dafe kansa ya
jingina jikin bango cikin tashin hankali yace
"innalillahi wa'inna ilaihi raji'un," wayarsa ya
shiga daki ya dauko da sauri ya shiganeman
layin Faruuq
Karfe shidda saura Faruuq ya shigo gidan har lkcn
Aliyu na tsaye bakin kofa ya rasa abun yi,
faruuq yace "kace me ya sameta Aliyu tana
ina?" Aliyu ya girgixa kai da kyar yace "wllh
ban sani ba tana ciki," faruuq ya bude kofar
a hankali ya shiga dakin tana xaune ta
takure waje daya duk tayi kaca kaca da
dakin ga kwalabe ta ko ina, tana ganinsa ta
mike da sauri tayi hanyar kofa yace
"Fateema," bata ko kallesa ba ta fixgo kofar
tana neman fita, ya rikota yace "ina xaki
fateema, kuka ta fashe da tana buge
hannunsa tace "ka barni na fita ni fita
xanyi," ya kulle kofar ta fixgo wani kwalba
ta jefa masa a fusace, da sauri ya goce ma
kwalban, ta dauko wanikuma ta sake jifarsa
da shi, Aliyu ya bude kofar da sauri ya fito
da Faruuq snn ya rufe kofar, cikin tashin
hnkli faruuq yace "ya salam, me ya sameta
Aliyu ta buge da wani abun ne Aliyu," Aliyu
ya dafe kansa da kyar yace "ko daya faruuq i
just cnt understand dis, sae kace
mahaukaciya," hauka ta dinga yi a dakin
tana ihu tana bubbuga kofar xata fito, Aliyu
ya dafa faruuq da kyar muryarsa na rawa
yace "i cnt bear seein dis faruuq help me
plss kar ta ji ma kanta ciwo ba ita kadae
bace," faruuq ya sake bude kofar ya shiga
tayo kansa ya riketa gam yana kiran
sunanta amma ina, Aliyu ya kira ya dauko
Alluran bacci, ya shiga dakinsa da sauri ba
adau lkci ba ya fito rike da alluran, har lkcn
faruuq na rike da ita sae kokuwa suke, ya
kwantar da ita Aliyu yyi mata Alluran da
kyar, tayi ta fixge fixge tana ihu har na
kusan minti goma kafin ta sulale kasa,
faruuq ya kwantar da ita yana kallon Aliyu
da idonsa ya cika da kwalla, a sanyaye
faruuq yace "ae ba hawaye xaka yi ba
yallabae ynxu ka kira Abba ka sanar dashi
abinda ke faruwa, ita kuma mu wuce da ita
asibiti," Aliyu ne ya dauketa ya sakata cikin
mota faruuq yyi drivin din suka wuce da ita
asibitin da faruuq yake aiki. Nan da nn aka
karbeta likitoci sukahau kanta, karfe
bakwae Abba da Haisam suka iso asibitin.
......Abba ya xauna gefen Aliyu da ya dafe
kansa yace "me ya sameta Ali," Aliyu ya dago
da kyar yana kallon Abbansa yace"nima ban
sani ba Abba," Haisam ya dafa sa yace "kar
ka damubrother she wil b Alryt idan Allah ya
yrda," murya can kasa yace "Ameen," Abba
yace "tana ina ynxu fateemar, xa mu iya
ganinta," Aliyu yyi shiru bae ce komai ba,
Abba ma bae sake cemasa komai ba, har
Faruuq ya sauko ya gaida Abba snn ya
xauna, Abba yace "ya ake ciki faruuq,"
faruuq yace "to sae dae Allah shi kyauta
Abba, ana ga kmr matsalar daga brain dinta
ne sae dae ta farka aga reaction dinta" Abba
yace "innalillahi wa inna ilaihi raji'un," Abba
yace "xa mu iya ganinta ynxu," faruuq yace
"har ynxu likitoci na kanta, Abba kuje gida
xuwa anjima sae ku dawo," Abba yace "A'a
xamu jira har ta farka," faruuq yace "to
shknn Abba," ya juya yana kallon Aliyu
yace"mu je ana son ganinka Aliyu," Aliyu bae
ce komai ba ya mike ya bi sa suka haura
sama, likitocin suka sa shi gaba suna masa
tambayoyin da a ganinsa re vry silly, hkn
yasa yaki ce masu komai har wani likita ya
fusata yace "wae ko ba mijinta bne," a nutse
Aliyu yace "nine, kuma ban san me xance
maku ba shi yasa nayi shiru," duk suka tsaya
kallonsa, ya mike a fusace yace "nace maku
bbu abinda ya sami matata bata bugeba
bata yi ciwon kai ba, get me ryt mana," ya
fice daga office din, wani likita yace "lallai
mutane basu da tunani to shi uwar me ya
hanasa karantar likita da har xae xo yana
mana ihu a nn, mu muka daura mata, shi
yasa fa ni ban cika son karban emergency
hka ba, dr faruuq kace dan uwanka ne
kuma kana kallon abinda yake a nn kayi
shiru, did he expect us 2 do magic,ko mu
xamu bata lfya," faruuq ya danyi murmushi
yace "cool down guy shima babban likita ne
kmr mu nn, just dat he is vry confuse nd
frustrated," Aliyu na sauka gida ya wuce
yaje yyi wanka yyi sllh, ya dde xaune kan
darduma yana rokan Allah yaba fateemarsa
lfya, karfe tara saura faruuq ya kirasa,
gabansa ya fadi ya kasa daga kiran har sae
da ya katse snn aka kara kira ya daga da
kyar, faruuq yace "wae kana ina ne Aliyu
kasannn da minti talatin fa may b ta farka,"
Aliyu bae ce komai ba ya katse kiran ya
dauki makullin motarsa a sanyaye ya wuce
asibitin, da ganinsa kasan damuwa na tare
da shi, bae ce ma su Abba dake xaune a
reception har lkcn komai ba ya haura sama
ya shiga ward din da take xaune ya tarar da
momy a gefenta, duk da bata san me ke
damun yar tata ba kawae kiranta Abba yyi
ta xo asibiti kuma kar ta gaya ma kowa,
tana xuwa kuma aka ce ta xauna da ita har
ta farka don likita yace ma Abba idan ta
farka ya xamana ta daura idonta kan wanda
tafi shakuwa da, duk da Abba yasan inna ce
bae son tashin hnkali shiyasa bae gayyatota
ba ya kira momy, Aliyu ya karasocikin dakin
ya gaida momy, ta amsa ba tare da ta kallesa
ba, kasa tsayawa yyi a dakin ya fita, karfe
goma saura inteesar ta bude idonta kan
momynta, momy ta kamo hannunta ta kira
sunanta a hankali, bata dae ce komai ba ta
fara kkrin mikewa xaune momy ta taimaka
mata tana tambayrta ya jikin, bata ce komai
ba ta shiga kkrin sauka daga kan gadon ga
drip a hannunta, momy ta rikota tace "ke
ina xaki," bata ce ma momy komai ba ta
shiga kwace kanta daga rikon da momy tayi
mata,da mamaki momy tace "kina da
hankali kuwa? Ina xaki," fixge hannunta tayi
ta sauka daga kan gadon momy ta kuma
rikota tana kiran sunata, ihu ta fasa ta kuma
kwace kanta tayi waje, suka ci karo da Aliyu
bakin kofa ya rikota yana kiran sunata,
dukansa ta shiga yi tana cewa "ni ku kyaleni
na tafi," momy ta mike tsaye a hankali tana
kallonsu, likitoci suka shigo dakin da sauri
suka rirriketa ta shiga kokuwa dasu gaba
daya, Abba ma ya shigo yana kiran sunanta
amma ina, Aliyu ya kife kansa da bango ya
kasa kallonta kuma, Wani alluran baccin aka
kuma yimata, ta gama fixge fixgenta tana
ihu ta sulale kuma, Abba yace "innalillahi wa
inna ilaihi raji'un," kan gado aka mayar da
ita snn wani likita yana kallon Abba yace
"kawae a wuce da ita psychiatric hosptl a
duba kwakwalwarta Alhaji ba karamin
matsala bane wnn," faruuq kam kasa cewa
komai yyi yana nn durkushe gunda aka
mata alluran har lkcn, momy da hawaye ya
cika idonta tayi kofar fita duk suka bita da
kallo Abba ya shiga kiranta bata ko
waiwayo ba ta fice daga ward din ya bi
bayanta. Faruuq ya mike tsaye yana kallon
Haisam da ya xama tamkar wani mutum
mutumi a wajen a sanyaye yace"bari naje
nayi arrngn din Ambulance na dawo," Aliyu
kam har lkcn kansa na kife jikin bango,
haisam ya karasa kusa da shi da kyar ya
dafa sa yace "kar ka tada hankalinka Aliyu,
Allah na tare damu," Aliyu ya juyo hawaye a
idonsa yace "kace kar na tada hankali na
kace Haisam, matata na hauka kace kar na
tada hankalina," Abba ya dawo dakin a
sanyaye yana kallonsu yace "ba abun yi ba
knn Aliyu, ynxu wani asibitin xamu wuce da
ita" Aliyu ya kasa cewa komai sae hawaye,
Faruuq ya shigo dakin yace "Abba mu wuce
da ita Federal Neutro-psychiatric hsptl yaba
lagos, asibitin na da kyau ssae. Ko Allah zai
sa mu dace
.
..Karfe sha biyu saura na rana suka isa lagos,
tare da faruuq da Haisam suka xo, har lkcn
bbu wanda yasan abinda ke faruwa sae
momy kadae, ita ma Abba ya roketa da tayi
hkuri ta rufa masu hkuri kar inna taji
xancen, daya saura suka isa Asibitin a Yaba,
aka karbeta bbu bata lkci tunda magana ta
kudi ce, babban asibitin mahaukata ne, har
lkcn tana baccin alluran da aka yi mata a
kano, Aliyu dae gashi nn gashi nn ne lkci
daya duk ya fice hayyacinsa, hka yasa
faruuq yace "ya tafi gida kawae ya huta
tunda yana da gida a nn lgs," bae ce da
faruuq komai ba, alamar baxa shi ba,
Haisam yace "haba Aliyu kai masae ka je ka
janyo ma kanka wata cutar ne, dube ka fa
ko karyawa baka yi ba yau," da kyar suka
lallabasa ya wuce gida tare da Haisam, su ka
bar faruuq kadae a asibitin, wanka kawae
yyi yaki cin komai ya kwanta sae bacci, karfe
biyu uku saura ya tashi, haisam na waya da
faruuq lkcn, Aliyu ya mike tsaye yace "haba
Haisam ya xaka barni na dinga bacci hka
baka tashe ni ba," bae jira mai haisam xae
ce ba yyi hanyar kofa, Haisam yace "to ae
baka yi sllh ba," ya tsaya bakin kofar kmr me
naxari snn ya koma yaje yyi alwala yyi sllh,
yana idarwa bae ko kalli Haisam ba ya fice
daga gidan ya kama hanyar asibiti, direct
faruuq ya sa ya tafi gun likita ana nemansa,
tambayoyi dae suka dinga yi masa a kanta
ko tana da brain disorder da can, yyi shiru
snn yace "bata taba samun matsala hka ba
sae wnn karan," likitan yace "though we
have'nt yet find the specific cause of her
madness...." sae kuma yyi shiru, Aliyu ya
tsura masa ido, "yhu just dnt have 2 worry
its nt dat critical though," Aliyu yace "re yhu
assurin me?"likitan yace "yes, yhu can go n c
yhur wife but b careful dnt go too close,"
yace "thank yhu," snn ya mike ya fice daga
office din ya dinga wuce ward din
mahaukata suna ta iskanci da tsiyarsu har
ya iso inda take, ya tsaya daga bakin kofar
da yake ta glass ne nd its transparent, ana
iya ganin duk abinda sukeyi ta waje, tana
xaune ta kura ma window ido, wani
muguntausayinta yaji na neman saka shi
kuka, ya bude kofar dakin a hankali ya
karasa kusa da ita a sanyaye, bae damu da
warningdin da aka yi masa ba ya durkusa
gabanta yana kallon fuskarta, a hankali ya
kira sunanta "inteesar," ta dago tana
kallonsa, ya girgixa kai nn da nn hawaye ya
cika idonsa, "me ya janyo maki wnn ciwon
fateema tok 2 me, me ya sameki...." dariyarta
mai kyau tayi snn ta fincikosa a fusace tace
"nace ku bude min kofa ni wucewa xanyi,"
rike hannunta yyi suka shiga kokuwa ya
mike tsaye da sauri ganin da gske take ita
ma ta mike, taki sakinsa tana jijjigasa tana
ihu ta shiga cewa "baxa ku bude min ba,"
da sauri likitoci suka shigo dakin, suka
kwacesa daga hannunta, snn aka mata
allura aka xaunar da ita, nn da nn ta nutsu,
likitan yace "i warned yhu 2 be careful y did
yhu come so close, i told yhu she's under
medicatn," Aliyu bae ce komai ba ya juya ya
fice daga dakin ransa a dagule, suka fito
suma suka rufe kofar, faruuq ya dafa Aliyu
yace "kayi hkuri ka daina xuwa inda take
har sae ta fara samun lfya," Aliyu bae ce
komai ba suka xauna. Da daddare Anty
nafeesa tasauka lgs, faruuq ta kira ya xo har
airport ya dauketa xuwa asibitin duk
hankalinta a tashe yake, kawae son ganin
inteesar take, amma likitoci suka hana sae
ta fashe masu da kuka, hkn yasa aka bar ta
ta tsaya daga bakin kofa kawae, kuka ssae
ta dinga yi ganin wae da gske inteesar ce ke
hauka wnn wace irin jaraba ce, kasa
komawa kano tayi tayi xamanta nn lgs a
asibitin, Abba ma yaxo ya dubata ya koma
ransa a dagule, ranar da suka cika kwana
hudu a asibitin Aliyu yace "ni fa faruuq am
tired ni banga wani improvement ba sae
allura suke yi ma yarinya duk bayan mintoci,
kuma tana nn yanda take," faruuq yace "to
lkci daya dama aka ce maka ake magani
Aliyu, ni kuma naga improvement tunda har
tana iya xaunawa na awa daya bata yi buge
buge ba," Aliyu ya xauna ya dafe kansa yace
"wllh na gaji faruuq, ban san me ya sami
fateema," kullumshi ke kai mata abinci ya
ajiye mata a gaba ya dan xauna nesa da ita,
sae don kanta yaga ta matso kusa da
abincin snn shimaxae matso ya dauki cokali
ya dinga bata a hankali cikin ikon Allah
kuma tana karba, idan ya bata sae shima ya
ci nn kadae ne yake samun cin abinci idan
yaga tana ci don baya iya ci, ko cibi uku
baxa su ci ba xata kwabar da shi tayi kaca
kaca da shia gun, shi knn kuma cin abincin
ranan, wani lkcn sae yaji da ma shi Allah ya
daura ma haukan, satinsu daya a lgs Aliyu
yace ma faruuq "look ni kawae ku barni na
fita da matata waje na gaji da shirmen da
ake yi a nn," faruuq yace "haba Aliyu meyasa
kke da gajen hakuri ne, wae hka muka
kawo inteesar asibitin nn," Aliyu yace "no
faruuq ni sbda cikin jikinta ne yasa nace
hka, saura fa wata daya da yan kwanaki ta
haifesu, a cikin wnn halin? no plss help me
persuade my father mu fita daita india," a
raunane ya karasa maganar faruuq yyi shiru
ya rasa me xae ce masa.
Ko da suka yi ma Abba maganar fita da
inteesar waje Abba ca yyi a'a idan na asibiti
bae yi ba a dawo da ita gida kawae ayi na
Hausa, duk wnn abinda ake inna bata san
me ke faruwa ba har lkcn, ita dae kullum
maganarta a gidan a kai ta gidan inteesar
ae ta kusa Haihuwa, sae dae Abba yace
mata kar ta damu xa'a kaita, duk momy ta
xama wata iri a gidanciwon inteesar ya
tsaya mata a rai ta so tace ma Abba a dawo
da ita gida kawae a nema mata magani
kuma a dage da yi mata addua amma bata
son su ga kmr bata gode abinda ake mata
bne, ita kam taga alamar ba ciwon asibiti
bne amma bata ce komai ba, kullum jiya e
yau ciwon inteesar idan kaga ta nutsu to
Allura aka dirka mata, sam ita kawae so take
ta tafi dae ko ina xata oho, Aliyu duk ya
rame kmr yanda bata cin abinci shima hka
baya ci, ya kan xauna kusa da ita duk
damben da xa'suyi yyi ta tofa mata addu'a
ko dago kanta baxata yi ba har ya gama ya
fita, su kansu likitocin suna tausayinta sbda
halin da take ciki, duk bayan kwanabiyu
Abba kan xo ya dubata, kuma idan xae xo
ya kan damu momy su xo tare amma sae
taki xuwa, faruuq ma yakan koma kano yyi
kwana biyu ya dawo, ko Zainab bata san me
yake xuwa yi a lgs ba ya dae ce mata aiki
yake kaisa, har ta gaji da rokansa ya barta
taje gidan inteesar don ca yyi mata sae ta
haihuwa xata je, safeena na sane da abinda
ke faruwa farin cikinta da na uwarta baya
mitsaltuwa ta mayar da gidan Aliyu nata sae
yanda tayi da shi ta shigo da wancan ta
shigo da wancan, tana da tabbacin inteesar
ta kusa shiga duniya kmr yanda aka yi
assure din ita da uwarta, shknn Aliyu xae
xama nata ita kadae na har abada sae
yanda tayi dashi, ta kan kirasa lkci lkci idan
yaga dama yana daga wayar sae dae su
gaisa tace "wae har ynxu baxa ku dawo
daga honey moon din naku ba ko bata
haihu bne Aliyu," ya kan katse wayarsa ne
don bae taba sanin wae safeena tasan
abinda ke faruwa ba. Ranar da suka cika
sati uku a asibiti Aliyu yasa abbansa gaba
yana hawaye kan cewar yyi hakuri ya bari
ya fita da inteesar, Abba yyi shiru shima
hankalinsa a tashe yace "to ae Ali wae da
mukoma da ita gida a fara yi mata na
hausa," da sauri yace "A'a Abba duk bata
lkci ne wnn kayi hkuri don Allah mu fita
india suna da kwararrun likitoci" Abba yyi
shiru ya rasa me xae ce, can dae yace "to
shknn Ali, Allah yasa hkn shine mafi Alkhairi
kuma yasa a dace a can," da kyar yace
"Ameen Abba," ranar aka fara shirye shiryen
fita da ita xuwa new delhi, Abba na nn lgs
har suka tashi bayan kwana uku tare da
Anty Nafeesa, faruuq da Haisam, snn shima
ya koma kano. Shi tsoron sanar da inna
yake amma dabae ci ace duk wnn abinda ke
faruwa inna bata saniba, to innan ce sae a
hankali, da ya sanar da momy sun fita india
bata ce komai ba sae hawaye, Hajiya ta gaji
da rashin ganin Aliyu sati da satittikae ta
kama hanyar gidansa da kanta, ba kowa
gidan sae mai gadi ya sanar da ita ae matar
gidan ba lfya suna asibiti, tace "wacce ciki,"
yace "me juna biyu ae sun fi wata daya basa
gidan nn kmr dae mai hauka ka ta koma,
Hajiya ta dafe kirji tace "kai haba inteesar
kke nufi," ganin baxata samu information
ssae gun sa ba yasa ta kama hanyar
gidansu safeena don yace mata daxu ta tafi
gida wae, jikintahar rawa yake taje taji
gulma, shknn abunsu ya koma masu yau,
murna fa cikinta ta shiga gidansu safeena,
suna xaune ita da uwarta a falo kmr kawaye
sae shewa suke, hajiya ta shigo falon
.
.Hajiya ta karaso cikinsu ta xauna tana
washe baki tace "kuna sha'aninku wllh ina
ma nima xainab dina xata yrda mu dinga
yin hka tare mu kashe mu rufe, kuna bani
sha'awa wllh" safeena tayi dariya hka ma
uwarta snn uwar tace "ae ke kika bari aka
kwace maki ita tun farko kika kasa yin
komai," Hajiya tace "to ya na iya Hajiya
salame," safeena tace "daga ina kike hka
Hajiya?" Hajiya tace "daga gidanku can nake
wllh, naga kwana biyu Aliyu bae xo gida ba
nace to ko sun kara basa ya cine don a
dauke hankalinsa kaina tunda suka yi ma
ubansa ma bare shi, sae kuma naga ba
kowa a gidan wae me ke faruwa nesafeena
ina suka je?" safeena tayi dariyar keta tace
"kina ina Hajiya, ai suna can lgs ta haukace
yau kusan wata daya knn canake ma kin
sani," Hajiya ta daura hannu a ka ta bude
baki alamar mamaki tace "wayyoo Allah mae
saka ma bawansa da gaggawa, kice min
abun su ya koma kansu, da cikin ta haukace
ni Aisha" Safeena tayi dariya tace "kwarrae
kuwa," Hajiya ta daga hannu sama cikin
murna tace "Alhmdllhi, Alhamdllhi, shiyasa
naga uwarta ta koma abun tausayi a gida
ashe ashe kaikaiyi ne ya koma kan
mashekiya," suka kwashe da dariya Hajiya
tace "amma fa ina ga kmr inna bata sani ba
ba'a sanar da ita ba, don naga jarabanta sae
wanda ta manta, ae kuwa tsaf xanje in daga
mata hankali da kaina xan fada mata yau
yau din nn" da sauri uwar safeena tace "ke
Hajiya Aisha don me xakiyi hka, ae magani
xata nema mata ta warke," Hajiya ta hade
rae tace "ita likita ce da xata nema
matamagani ba kunce suna asibiti a lgs ba,"
Hajiya safeena tace "to bari kiji Aisha mu ne
nn muka haukatar da ita don danki ya koma
gunki, don an tabbatar mana da cewa asiri
uwarta tayi ma Aliyu ya manne ma yar ta
baya jin maganar kowa sae na yar karamar
yarinyar nn, ko baki lura bne? Kuma wnn
ciki ancemana ba na Allah da annabi bne, ba
cikinsa bne so wae suke su ci gadon Aliyu "
Hajiya da jikinta yyi sanyi lkci daya ta bude
baki tana kallonsa tace "ku kuka Haukatar
da ita knn," daga safeenar Har Uwarta suka
hada baki "kwarrae kuwa, hkn kadae shine
mafita," Hajiya ta danyi murmushi tace "ikon
Allah,ina ma nima xan xama kamar ku wllh
kuna burgeni, to amma ya xa'ayi dana ya
dawo guna, tunda dae ynxu suna can tare
kar ma ta shafa masa haukan, shi yasa Aliyu
ya daina daga kirana ashe" Hajiyar safeena
tayi murmushi tace "kar ki damu Hajiya Aliyu
xae dawo gare ki amma fa ba hka nn ba
don asirinsu na nn jikinsa," hankalin Hajiya
a tashe tace "to ya xa'ayi ya karye," Hajiyar
safeena tace "ynxu xuwa xakiyi ki lallaba
maigidanki, kawae marairaicewa xaki yi
kice ynxu Alhaji ashe abinda ya samu
yarinyar nn knn kke boye mani, da fa na
kowa ne, kuma dan adam baya wuce
kaddararsa, xaki gajikinsa yyi sanyi hka xaki
ta jan ra'ayinsa kmr ta kirki nn da nn xaki
ga ya baki hkuri, to daga nn sae kice don
Allah kina son yabarki kije ki dubota nasan
xae bar ki, to kina xuwa can akwae wani
magani da xan baki cikin abin sha xaki
tabbatar kin sa ma Aliyu in'sha Allahu asirin
da suka mashi xae karye,kuma kina xuwa
da kwana biyu ki dawo gida, ko sati
baxa'ayi ba xakiga ya biyoki shknn shi da ita
kuma har abada, danki ya dawo hannunki
wa inda suka ga xa su iya jinyarta sae suyi
ta fama," Hajiya tayi dariyan jin ddin
shawarar Salame tace "shnn salame ngdd
ssae, duk yanda kika ce hka xanyi bani
maganin na wuce, Hajiya salame ta shiga
daki ta dauko mata maganin dake kulle a
leda ta bata, tayi mata gdya cike da jin ddi ta
masusallama ta bar gidan xuciyarta fal
murna shknn Aliyunta xae dawo gareta
asirin matsiyatan mutanan can xae karye.
Tana fita Safeena da uwarta suka tuntsure
da dariya uwar tace"shknn xata je ta dawo
maki da Aliyun ki, ya xama naki na har
abada don ko ita da ta haifesa mantawa xae
yi da ita ke kadae xae dinga gani a duniya,"
suka dinga dariya suna jin jina ma sakarcin
Hajiya da rashin tunaninta. Ita ko Hajiya tana
komawa gida tayi yanda suka ce mata da
daddare a falon Abba, Abba yyi shiru ya
kasa cewa komai amma jikinsa yyi sanyi, ita
ko har da dan hawayenta, ganin ta fara cin
nasara yasa tace "to shknn Alhaji kila kai
kadae kasan dalilinka na rashin son gaya
mana, amma kayi hkuri ka barni naje na
dubota don Allah don Annabi," yyi shiru na
kusan minti biyar snn daga karshe yace "to
shkknn kya iya xuwa, suna india amma
ynxu hka," ta dafe kirji da alaman jimami
tace "ohh ni yar nn, wnn wace irin fitina ce
ga ciki" sae kuma ta fashe da kuka Abba
yace "ba kuka xakiyi ba, addua'a xakiyi
mata, amma bana son maganar nn ya fita
daga nn ki bar shi a cikin ki kawae har Allah
yasa ta samu lfya," Hajiya na share
hawayenta tace "to Alhaji in son samu ne ko
xuwa jibi na tafi tunda ina da visa," yace "to
shknn," ta mike tace "Allah ya shigemana
gaba" snn ta fita daga falon Abba xuciyarta
fal murnar xata je ta dawo da danta.
Vidyasagar institute of mental health and
neuro sciences, shine asibitin da su Aliyu
suka sauka a new delhi, babban asibitin
mahaukata ne na india, kuma basu samu
wata matsala ba aka karbesu
.
Kwanansu hudu a asibitin Hajiya ta iso, ynxu
kam haukan inteesar da sauki tunda ta
daina buge buge sae dae kawae ta xauna ta
tsura ma abu ido tana kallo, da yamma
Hajiya ta shigo asibitin bbu wanda bae yi
mmkin ganinta ba barin Aliyu amma bae
nuna ba, kuka ta fashe masu da tana jijjiga
kai tace"ashe abinda ya samu inteesar knn,
bbu dae wanda ya tanka mata ita kuwa
inteesar dama bacci take, ganin sae fa tayi
da gske yasa ta kama hotel nn indian ynda
kowa xae saki jiki da ita yyi xaton jinya ta xo
ganin dari dar ake da ita, duk safiyya da
yamma take xuwa duba inteesar da kayan
fruit, Anty Nafeesa da Aliyu a asibitin suke
kwana wajenta, Faruuq da Haisam kuma
hotel suka kama, likitocin suka mayar da
hankali ssae a kanta sbda cikin da ke jikinta
don at an ytym xata iya haifesu, suna xaune
da yamma ranan Aliyu na bata abinci tana
karba, Faruuq na xaune yana kallonsu Anty
Nafeesa taje hutawa a hotel din da su
Haisam suke, Hajiya ta shigo rike da ledan
fruits dinta da lemo, ta xauna, Aliyu ya
gaisheta hka ma Faruuq, ta amsa tana
tambayar jikin Inteesar, ta mike ta dauko
kofi tayi waje kmr taje daurayewa ta bude
maganin da take yawo da kullum a bakin
xaninta ta xuba kadan, snn ta koma ciki ta
bude juice tacika kofin ta dauka ta mika ma
Aliyu tace "dubi yanda ka rame son, nasan
baka cin abinci yau ma bn ga alamar kasa
komai a cikinka ba ga lemo ka kora kaji
son," ya rufe abincin da yake ba inteesar
ganin takikarba kuma ya dagata sama yace
"ni naci abinci ae," snn ya ja ta suka sauka
xuwa kasa don yawanci a kasa suke wuni
gun pool ko flowers. Shi kansa Faruuq bae ji
ddin abinda Aliyu yyi ma uwartasa ba yace
"kawo ni na sha mum," da sauri tayi
murmushi tace "A'a bar shi kawae," faruuq
ma yyi murmushin jikinsa dae yyi sanyi ya
mike ya sauko ya samesu a kasa, bakacewa
hauka inteesar take ynxu duk ta nutsu ssae
sae in tayi wani abun ne wani lkci xaka
gane har lkcn haukan na jikinta, kusa da
ruwa ya samesu a xaune, faruuq ma ya
xauna yace"gskya she's respondin 2
treatment a nn Aliyu naga improvement,"
Aliyu ya dan yi shiru snn yace "hka ne, but
lkcn haihuwarta ya kusa faruuq a hkn xata
haihu bbu hankali tare da ita,"Faruuq yace
"muyi ta Addua frnd kila ma haihuwar ne
xae yi sanadiyar dawowa da hankalinta,"
Aliyu bae ce komai ba sae kallonta yake cike
da tausayi. Yau suka cika sati daya aIndia,
Hajiya kam ta rasa yanda xata yi Aliyu ya sha
maganin da su safeena suka bata, ynxu
xuwanta xae xamo a bnxa knn tayi, da
yamma ne misalin karfe hudu saura Aliyu na
xaune da inteesar kusa da babban pool din
dake cikin asibitin, ga mahaukata da suka
fara warkewa xaxxaune a wajen kowa nata
harkan gabansa, tun safe ya lura inteesar
bata jin ddi, yasan lkcn Haihuwarta ne ya
lura nakuda take duk da bata nuna tana jin
komai ba, shima duk hnkalinsa ya tashi
faruuq kadae ya gaya ma, faruuq ya fita siyo
abubuwan da ya kamata,Anty Nafeesa ta tafi
hutawa a hotel, Haisam jiya ya koma Nigeria,
Hajiya kuwa ta fita yawon xaga gari
xuciyarta fari tas don tana tunanin yau ce
xamansu ta karshe ita da Aliyu a indiadon ta
lura da abinda yake sha a asibitin wani lemu
ne kadae abincinsa ta xuba masa maganin
ciki snn ta bude fridge a ward din da
inteesar take ta ajiye masa hkn yasa taje
xaga garikafin ta tafi anjima idan taga ya
sha, xamowa inteesar tayi daga kan kujeran
da take ta xauna kasa ya lura duk axaban
ciwo ne kesawa tayi hka, shima ya dawo
kasan yana kallonta da damuwa yace "ina
ke maki ciwo fateema," bata ce komai bata
dauke kanta, suna nn xaune a hka har na
kusan minti sha biyar ya juya yana kallonta
yaga robon ruwan wasu mutane kawae
take kallo, ya kamo hannunta yace "xaki sha
ruwa ne inteesar" kai ta gyada masa ya
koma baya da mamaki yana kallonta, da
sauri ya mike yace "ina xuwa bari na kawo
maki kinji bata sake cewa komai ba yyi
hanyar stairs da sauri yana waiwayota
xuciyarsa na bugawa ya haura sama dauko
mata ruwa, tsam ta mike ta fara kalle kalle ta
bi hanyar da taga mutane na bi, da sauri
take tafiyar kmr ana turata, har ta isa gate
masu gadi suka bita da kallo don bbu
uniform din mahaukata jikinta, ta fice tayi
hanyr hagu duk da tafiya ce mai shegen
nisa tana ta tafiya har ta daina hango
asibitin, Aliyu ya sauko rike da ruwa da kofi
a hannu ya ga wajen wayam bbu fateema,
kalle kalle ya shiga yi a rude bae ga alamarta
ba, ya hango faruuq ya karasa gunsa da
sauri yace "fateema fa," faruuq yace "wace
fateemar ba nn na bar ku tare ba," ya dafa
faruuq ganin kafafuwansa sun kasa
daukansa yce "wlh nn na barta naje dauko
mta ruwa" cikin tsawa faruuq yce "wat?
Don me xaka barta ita kadae" tare suka
shiga xaga asibitin suna nemanta ta ko ina
amma basu gnta ba sune har gate duk Aliyu
ya birkice kmr wani xautattce, sae ga Anty
Nafeesa ta shigo asbitin rike da abinci da
mamaki ganin yanda suka tara jama'ah tace
"me ya faru" faruuq yy karfin halin cewa
"bamu ga fateema ba" kmr kar faruq ya fadi
hka sukaji Aliyu ya saki wata irin kara ae sae
da asibitin ya dauka sae kawae suka ga ya
sulale wajen.
Hajiya ta shigo asibitin rike da kayan
tsarabar da tayo ma yan Nigeria barin
safeena da uwarta tana dan rera wakarta,
jikin wani ward taga Nafeesa tsaye tana
kuka ssae ga wani likita da alamar dan
Nigeria ne yana lallashinta, da sauri ta
karasa kusa da ita tanakallonta tace "me ya
faru Nafeesa," da kyar Anty Nafeesa na
girgixa kai tace "bamu ga inteesar ba,"
Hajiya tayi shiru tana kkrin boye murnar ta,
can kmr warce ta tuna abu da sauri tace
"Aliyu fa," Anty Nafeesa ta kasa cewa komai
sae kuka, Hajiya ta juya a rude tana kallon
likitan dake gaban Anty Nafeesa tace "ina
da'na," da sauri ta bude ward din da
inteesar take mai xata gani, Aliyu yana
dambe dalikitocin dake kansa sae Fateema
yake kira, hajiya ta fito a guje tayi kan Anty
Nafeesa a rude tace "me ya samu Aliyuna,"
likitan ne ya bata amsa "suma yyiya farfado
a hka shima ana ga kmr ya samu matsala a
kwakwalwa," Hajiya ta fasa ihu tace"hauka
Aliyu yake yi hka," kuka ta fashe da a rude ta
ciro wayarta ta shiga danne danne tana
gunjin kukasae rawa hannunta yake ta kara
a kunne, "hello salame kina jina maxa ku je
ku karya asirin nn da kuka yi ma inteesar ya
koma kan dana wllh," ta katse kiran a rude
tana rusa kuka sae kallonta Anty Nafeesa
take da mamaki, cikin kuka tace "wlh
Nafeesa safeena ce da uwarta suka
haukatar da inteesar su suka haukatar da
ita suka gaya min," Anty Nafeesa ta dafe kirji
ta kasa cewa komai ta fashe da kuka tayi
waje, Hajiya ta bita ita ma tana kukan kmr
mahaukaciya, Faruuq ya shigo asibitin a jike
don anyi ruwa ssae, bbu inda bae xaga ba a
india amma bae ga inteesar ba, ynxu ma
daga gidan talabijin da redio yake, duk ya
xama kmr wni mara lfya, ganin inda su Anty
Nafeesa ke kuka yasa da kyar yace "Aliyu fa,"
cikin kuka Hajiya tace "wllh ya haukace
faruuq ku ceci rayuwar da'na ku nemo
inteesar, ina inteesar ta shiga don Allah a
nemota," ta fashe da wani matsanancin
kuka ta xube wajen, sae kallonsu ake
gwanin ban tausayi, faruuq ya dafa bango
ya kai minti kusan biyar a hka da kyar ya
haura sama ya shiga ward din da inteesar
take, duk alluran da suka dinga yi ma Aliyu
bae nutsu ba don hauka karara ya dinga
gwada masu, duk aka fita aka kulle dakin
aka barshi shi daya ya dinga buge buge
yana jijjiga kofar abun dae ba ddin ji,
likitocin suka hana faruuq shiga ya jingina
jikin bango hawaye ya cika idonsa da kyar
ya ciro wayarsa ya shiga neman layin
Haisam, muryarsa na rawa yace "Haisam
abu ya baci Haisam inteesarta fita daga
asibitin, Aliyu baya cikin hankalinsa shima
brain dinsa ta samu matsala, ka sanar da
Abba baxan iya gaya masa ba" bae jira me
Haisam xae ce ba ya katse wayar sae
hawaye. Inteesar kamnata tafiya abunta sae
dae idan taji kmr an mintsileta a mararta ta
xauna ta huta snn ta ci gabada tafiya ko ina
tabi sae an kalleta, hadari ya hadu garin
ssae tana ta tafiya abunta kowa nata kkrin
ganin ya isa gidansa, har daga karshe ruwa
mai karfi ya sauka ta xauna kan wani dakali
ruwan ya dinga dukanta amma bata damu
ba, har ruwan ya tsagaita bayan kmr awa
biyu, ta mike da kyar ta ci gaba da tafiya
tana rawan sanyi, kasa ci gaba datafiyar tayi
dae dae wai babban plaza ta dalilin wani
mugun ciwo da taji mararta da kugunta
nayi a tare da kyar ta ja kafa ta samu wani
gefen mota ta durkushe gaban plazan tana
rike da kugunta sae rawan sanyi take tana
yarfe hannu alamar axaba, indiawa sae
kallonta suke suna wuce ta, don su dama
basu gaji taimko ba ko a tsakaninsu, kuka ta
shiga yi ganin ta kasa daure ciwon Abbanta
ta shiga kira tana juye juye jikin motar da
take taji an bude motar ta koma baya da
sauri, da ganinsu matada miji ne, matar na
kallonta da yaran india tace "keme kike yi a
nn," kai ta daga tana kallonsu bakaken fata
ne kmr ita amma da gani xasu Haifeta, ta
mike da kyar tana rike da kugunta xata bar
wajen matar tace "amma ke yar Nigeria ce
kuma bahaushiya ko,"ko kallon matar bata
yi ba taku daya biyu ta xube wajen tana
wayyo cikinta, matar ta juya tana kallon
mijinta dake tsaye kmr wani tsoko yana
kallonsu tace "Abbanmu kalli fa yar uwar mu
ce ga kuma alamar bata da lfya mu taimaka
mata," bata jira me xae ce ba ta karasa kusa
da inteesar da sauri ta dago ta tana kallonta
tace "sannu kinji yan mata daga ina kike
hka," inteesar bata ce komai ba sae girgixa
kai da take don axaba, matar ta dagota da
sauri ta saka ta bayan mota ita ma ta shiga
tace"mu je Abbanmu," ya shiga motar ya
tada suka bar wajen, ihu ta dinga masu a
mota duk ta rikice jin axaba na neman
kasheta matar na rike da ita tana tofa mata
addua, mijin ma duk ya rude yace "asibiti
xamu ko," tace "A'a muje gida kawae xan
karbi haihuwar," babban gida ne ssae,
matar tace "ka taimaka min mu fito da ita
Abbanmu," ya xagayo yana kallon inteesar
da ta gama fita hayyacinta ciwo ya ci
karfinta, tace "help me mana Abbanmu," ya
koma baya da sauri har lkcn yana kallon
inteesaryace "baxan iya ba, bari na kira
maku yan aiki," yyi cikin gidan da sauri sae
gashi ya fito da yan aiki suka taimaka mata
ta shiga ciki da inteesar
.
.. Da taimakon matar Inteesar ta Haifo
santala santalan yaranta maxa biyu, ba
karamin wahala ta ci ba, matar ta tausaya
mata ssae, babban likitace don hka tayi
mata duk abinda ya kamata snn ta kaita
bedroom dinta ta kwantar da ita kan ta
hado mata tea har tayi baccin wahala, mai
gidanta kuwa kasa xaune yyi har sae da
inteesar ta haihu, snn hankalinsa ya kwanta,
matar ta gyara yaran ta kaisu gefen uwarsu
ta kwantar dasu gashi gaba dayansu basu
da lfya, inteesar bata farka ba sae can tsakar
dare matar na xaune gefenta rike da dayan
yaron dake ta kuka ta kwantar dashi tana
mata sannu, kai kawae inteesar ke gyada
mata, ta kira yan aiki su kawo mata tea,
suka kawo suka ajiye, matar tace maxa ki
sha ki basu nono yunwa suke ji kuma duk
basa jin ddi, inteesar bata ce komai ba
matar ta taimaka mata tamike xaune snn ta
mika mata tean ta shiga kurba a hankali,
maigidanta ya shigo ya xauna yana kallon
inteesar yace "sannu baiwar Allah ya jiki," ta
dago kai tayi shiru tana kallonsa, wata
yarinya ce da baxata wuce shekara goma
sha biyu ba ta bude kofar ta shigo ta karaso
kusa da inteesar da harshen hausa tace
"Sannu Anty," inteesar tayi murmushi tace
"na gode" yarinyar ta xauna tana kallon
bbies din, ba karamin kama suke da
inteesar ba iyayen sae kallonsu suke, daga
karshe Abbanmu ya mike ya bar dakin,
inteesar ta ajiye tean hannunta matar tace
"har ya isheki," ta gyada mata kai tace "na
koshi," matar tace "bari a kawo maki abinci
ki ci kinji," inteesar bata ce komai ba matar
ta mike ta fita, inteesar na kallon yarinyar
tace "ya sunanki," yarinyar tace "sunana
Zainab," inteesar tayi murmushi tace "nyc
name, wa ya kawo ni gidan nn,"yarinyar
tace "mum nd dad ne suka kawo ki daxu,"
inteesar tace "wani gari ne nn," yarinyar
tace"india," inteesar tayi shiru bata ce komai
ba gabantana faduwa ranta a dagule, india
kuma, me ya kawota india
.
. Ba karamintashin hankali kowa ya shiga ba
rashin ganin Inteesar har na kwana biyu,
barin ma Abba don shi ba ma ta Aliyu yake
ba, ta yar mutane yake, Hajiya dae ta dage
kowa ta gani tace su safeena ne suka yima
inteesar asiri ta haukace ita ma dae ta xama
kmr mahaukaciyar, idan ta gaji da gantalin
don bbu wanda ke kulata kowa abinda ke
damunsa yafi karfinsa sae ta dawo ta xauna
bakin kofar inda Aliyun yake tayi ta rusa ihu
tana kuka har aka fara tunanin ko ita ma
haukan xata yi ne, Aliyu kam ya xama abun
tausayi ba shi da aikin yi sae na kiran
fateema duk ya xama wani iri haukan nasa
ma sae yafi nata shi dae a bashi fateemar
shi, kullum sae an xubar masa da hawaye
don tausayi, gashi kullum su Faruuq sae sun
xaga india neman inteesar bayan sanarwar
da suka bada gidan talabijin da sauransu,
Bbu abinda yafi daga ma Abba hnkli irin
ynda xae tunkari momy yace basu
gainteesar ba ba a ma maganar inna da ta
dage xata xaman jego, hka kowa ya xama
kmr mara lfya a asibitin bbu me xama yaci
kwakkwaran abinci, inteesar kam na xaune
hankali kwance gidan bayin Allahn da suka
tsinceta ita da yaranta, sae dae fa yaran duk
basu da lfya kusan kullum allura ake masu
barin hassan din, duk da rashin lafiyar tasu
hkn bae hanasu ci ba kmr me, shegen ci ne
dasu ssae basa koshi ko kadan ko da
yaushe bakinsu motsi yake, suna mugun
takura inteesar gashi ruwan nonon ma bae
wani cika ba, hkn yasa matar tasa Abbanmu
ya siyo masu madaran jarirae take dama
masu ta basu, shknn inteesar ta samu
kwanciyar hankali, ko kadan ba ita take
rainonsu babarin ma ba iyawa tayi ba,
matar ce take masu komai nata kadae ta
basu nono, nonon ma ita ta koya mata
yanda xata dinga basu, kuma suna sha tana
ihu wae xafi take ji, ba karamin dariya take
ba matar ba, matar tace "amma ke yar fari
ce ko," ranarda suka cika kwana biyar ne
Abbanmu da matarsa da suke cema Anty
suka sa inteesar gaba suna tambayarta me
ya kawota india, inteesar tayi shiru ta rasa
me xata ce tunda ita ma ganinta kawae tayi
a india, a hankali ta fara magana "wllh Anty
nima bansani ba kawae na gan ni ne a nn
bn san wa ya kawo ni ba," duk suka yi shiru
suna kallonta da mamaki, Anty tace "a
Nigeria wani state kike to" inteesar tace
"kano," Anty tace "to mai gidanki fa?" tace
"shima a can yake," duk suka yi shiru suna
kallonta, Anty tace "kin tabbata gskya kike
fada mana inteesar," inteesar kmr xata yi
kuka tace"Allah gskya nake gaya maku
Anty," matar tace "to shknn bari ki kara
kwari sae mu kai ki gida," inteesar dae bata
ce komai ba, Abbanmu ya dauki Hussaini
yana kallonsa yace "wnn kmr Husainin
muko Antynmu," Anty tace "wllh kuwa baka
ganin ita ma inteesar kmr su kusan daya da
Zainab, Allah mai iko," duk suka yi dariya
Abbanmu yace "baki da nmbr kowa can
gida ne kada hankalinsu ya tashi dayawa,
koma dae kuna da yan uwa a nn india ne?"
inteesar tace "nima ban sani ba," Antynmu
tace "ka bari Abbanmu nn da sati daya ae
xamu je Nigerian,"Abbanmu yace "to shknn
Allah ya kai mu," snn ya mike ya fita, Anty ta
shiga hada masu madara don sun fara
mutsu mutsun yunwa, kmr ba jarirae ba
yaran, Antynmu tace "yaran nn dae da
yunwa kike barinsu suna cikin ki, yara da ci
hka tubarkallah," inteesar tayi murmushi
bata ce komai ba ta tsura ma yaran ido,
farare ne ssae kmr ita amma bbu abinda
suka bari na Aliyu, idonsu, bakinsu
hancinsukomai nasu na Aliyu ne, yaran kmr
yaran larabawa ga lips dinsu pink gwanin
sha'awa, tayi murmushi ta kauda kanta, ko
wani farin ciki xae yi idan yaga ya'yansa
masu kama dashi, Antyn mu ta dauki dayata
shiga bashi feeder ita ma ta dauki dayan ta
daukinasa ta fara basa don ta fara koyan
yanda ake yi gun Anty, Anty na da kirki ssae
tunda ta haihu a bedroom dinta take, kayan
da suka dinga siya ma jariran sae ka rantse
kace sun taba saninta, komai nasu enuf a
gidan suma autansu yan biyu ne masu
shekara takwas, kusan duk yamma sae
Zainab ta shigo da frnds dinta daban daban
wae su xo su ga Antyn ta mai kama da ita.
Inteesar taji kmr tayi ta xama a gidan don
tana jin ddin xama da su ssae. Abba na
xaune abun duniya ya ishesa Anty
Nafeesana gefensa ita ma ba um ba um um
sae uban tagumin da ta rafka, wayar Abba
tayi kara ya fito da shi yana kallon mai
kiransa, inna ce, ya kasa dagawa har sae da
ya kusan tsinkewa, kmr xata fasa masa
dodon kunne yaji tace "helo Bukar ne," yace
"eh nine baaba," "to wae wnn wani irin
tafiya ce kayi Bukar kasan da cewar wnn ne
watan Haihuwar inteesar har yau an rasa
wanda xae kai ni, tun yaushe kace na hada
kayana amma kayi min shiru to ni ynxu xan
sa kursum ta raka ni gidan, ynxu hka ma a
bakin gate nake wllh da jakata" Abbaya
girgixa kai ya rasa me xae ce mata, da sauri
ya samo abun cewan yace "kiyi hkuri baaba
gobe xan dawo sae nasa a kaiki, kuma su
dinma ae basa nn suna lgs," tace "yo ae can
din dama xani," Abba yace "to shknn baaba
ina nn dawowa gobe ki koma ciki," ya katse
kiran ya dafe kansa cikin tashin hankali yace
"ban san ya xanyi ba Nafeesa,"
..Karfe tara na safiyar lahadi inteesar suka
sauka kano daga lagos, Antynmu na rike da
Hussaini ita tana rike da Hassan kmr yanda
suke ce masu, Zainab na rike da wani yar
jakan kayan abincin yaran don da ita aka
taho aka bar yan biyu a india gun yan aiki,
Abbanmu kuma na janye da trolley din
kayan twins din, taxi suka dauka har kofar
gida, Abbanmu ya ba shi kudinsa, snn
inteesar ta shiga gaba Anty na biye da ita
abaya Abbanmu ya tsaya daga waje shi da
Zainab, hka kawae taji gabanta na faduwa,
sae gidan yyi mata kmr tayi shekara bata
ganshi ba, bbu kowa tsakar gida kuma
dama sae da tayi wnn addu'ar a xuciyarta,
direct bangaren inna ta nufa Anty na biye
da ita a baya, har suka isa ta bude kofar a
hankali, inna na xaune ita da kursum dake
mata kitso tana ta bala'i Hajiya tayi tafiya ba
tare da saninta ba sae jiya ta lura bata
gidan, nn kitson xuwa gidan inteesar ake
mata don jiya Abba ya dawo shima daga
india ta sa shi gaba ko yaki ko ya so gobe
xata tafi lgs gidan Aliyu, rasa me xae ce
mata yyi, ita don tsabar masifa bata lura da
yana cikin tashin hankali ba, a nutse ya fara
mata magana yace "inna Aliyu fa bae da
lfya......" da sauri tace"Allah ya basa lfya kuma
ni ai gun inteesar nace xanje ba Aliyu ba," to
kawae yace mata don takaici ya fice daga
falon, inna aka shiga shirya kaya ba ji ba
gani har da su kitso, Abba kam da sassafe
ya bar gidan ranar da tace xata tafi lgs din,
bayan ya gaya ma momy abinda ake ciki da
kuma inteesar da basu gani ba don yaga
boye mata bashi da wani amfani, momy
batanuna masa komai ba, amma ba karamin
kukan tashin hankali tayi ba bayan fitarsa,
inna ta daga kai da sauri xata fara masifar
waye ya bude mata kofa ba sallama, suka yi
ido hudu da inteesar, inna ta yo waje da ido
ta mike da sauri tana kallon yaron hannunta
tace "me xan gani hka ni Rahmatu, har kin
haihu ban je ba kuma ban sani ba," kawae
sae ta fashe da kuka tace "Amma Allah ya isa
tsakanina da yan gidan nn gaba daya, ynxu
anyi min adalci knn" takaici ya ishi inteesar
ga Anty a tsaye, gskya inna bata yi ba,
shigowa tayi ta xauna Anty ta kasa shigowa
sae kallon inna take, inna ta ciro waya tana
huci tace "maxa nemo min layin Bukar,"
kursum da gaba daya hankalinta na kan yan
biyu ita ma da mamaki ta karbi wayar takira
mata Abba ta mika mata, cikin daga murya
tace "amma Allah sae yyi mana hisabi da ku
Bukar, ynxu yarinyar nn ashe har ta haihu
ban sani ba, tun yaushe nake cewa a kai ni
aka ki kaini," ta karashe maganar da
matsanancin kuka ta jefar da wayar,
Inteesar da haushi ya cika ta tace "Anty ki
shigo mana," ganin har lkcin Anty na tsaye
tana kallon inna, Anty tayi murmushi ta
shigo falon ta xauna, wayar inna ya shiga
ringin kursum ta mika mata tace Abba ne, a
fusace tace "share mara mutunci kawae,
uwar me xae gaya min, maxa kije ki kira
min Zainabu don uwarta ita ma" inteesar
kam kunya ne ya isheta kawae, da ta sani da
gun momy kawae ta tafi, inteesar ta
kwantar da yaron hannunta ta bude fridge
ta ciro ruwa da lemotunda sun karya a
lagos, ta ajiye ma Anty snn ta dauko kofi
mata ajiye mata, Anty tace "da kin bar shi
kawae inteesar, cikin yyimaki sauki ynxu
ko," inna ta mike da sauri tace "cikinta ke
ciwo," inteesar ta galla mata harara bata ce
komai ba, kursum ta shigo rike da wayar
momy tace "inna wae Abba xae maki
magana," inna tace "da'alla ni a rabu dani
me xae ce min," ta fixge wayar ta kara a
kunne tace "me xaka ce min Bukar," wace
inteesar din kasani, ae ni sae Allah ya saka
min gata nn da yan biyunta sun xo da wata
doguwar mata fara me dogon hanci, yo ina
xan sani Bukar," ta katse wayar ta ajiye, tana
kallon Kursum tace "baki ce ma Zainabu ina
kiranta bne," kursum tace "tana xuwa,"
inteesar na kallon kursum tace"kursum
Abba fa," inna tace "yace yana xuwa,"
inteesar ta daure fuska tace "tare da bako
muke a waje inna," inna tace "toki shiga da
shi falon Abban naku," inteesar ta mike ta
fita ta yi kofar gida tace "Abbanmu ku
shigo," har falon Abba ta kai sa, Zainab na
biye da ita a baya, ta bude fridge ta ciro
masa lemo da ruwa ta ajiye masa da kofi, yyi
mata godiya snn ta kama hannun Zainab
suka fita daga falon, a sanyaye momy ke
tahowa daga bangarenta duk da kursum
tace mata inteesar ceta xo sae ta kasa yrda
bayan ga abinda Abba ya fada mata jiya,
suna hada ido da momynta ta ruga a guje ta
rungumeta cikin farin ciki, ji tayi kmr ta fi
shekara rabonta da ita, momy kasa cewa
komai tayi sae hawaye, hkn ya ba inteesar
mamaki jikinta yyi sanyi tace "momy me ya
faru," momy ta kasa cewa komai sae kallon
Zainab da take, da kyar momy tace "wacece
wancan," inteesar tace "parent dinta suka
dawo dani gida momy suna da kirki ssae,
momynta na falon inna, muje ki ganta"
momy bata ce komai ba suka yi bangaren
inna
.
Suna shiga falon inna, inna ta fara ma
momy jaraba, "ynxu abinda kuka min kun
kyauta knn Zainabu," Momy bata tanka inna
ba ta shiga gaida Anty, Anty ta amsa da
fara'arta, inna tace "magana nake maki
Zainabu," Anty tace "mama bana tunanin
sun san da Haihuwar inteesar fa," inna ta
galla mata harara tace "ya xaki ce min hka,
ke me kika sani," Anty tayi murmushi tace
"to mu a india muka tsinci inteesar tana
nakuda sati biyu da suka wuce, a hannuna
inteesar ta haifa yaran nn, kuma bayan ta
dawo hankalinta na tambayeta gun wa taxo
a india, tace ita ma bata san wa ya kawota
ba, satin ta kusan biyu a gidanmu muka
maido da ita nan Nigeria da mai gidana,"
inna tayi tsaki tace "ni ban gane
shirmamman hausan nn naki ba, uwar wa
inteesar ta sani a india da xa ki ganta a can,
da ma lagos kika ce min, wnn karya kike yi"
sallamar Abba ne yasa inna yin shiru tace
"ka xo kaji min karyar bnxa Bukar wae a
india aka ga inteesar tana yawo," Abba ya
shigo falon yana kallon inteesar da mamaki,
ya xauna ba tare da ya shirya ba ya sauke
wani ajiyar xuciya ya dafe kansa yace
"Alhmdllhi," inna tace "ta me," kasa ba inna
amsa yyi yana kallon Anty yace "baiwar
Allah a ina kuka ga wnn yarinyar don Allah,"
Anty tace "a new delhi ni da mai gidana
mun
fito daga wani plaza," Abba yace "Allah
ubangiji ya taimake ku kuma kmr ynda kuka
taimakeni ya saka maku da alkhairi," inna
tace "yau naga tsiya, wae me ke faruwa ne,"
Abba ya juya yana kallon inna yace "baaba
yau kusan wata uku knn Fateema bata cikin
hankalinta bamu gaya maki ba, mu ne har
india daga lgs nemo lafiyarta satinmu uku a
india aka nemeta aka rasa yau sati biyu da
kwanaki knn da muke nemanta a india......"
inna ta katse sa da sauri tace "kmr ya bata
cikin hankalinta, hauka take ko me," Abba
yace "kwarae kuwa baaba amma wa ya
bamu karfin gwiwan xuwa mu gaya maki
wnn mummunan lbrin mara ddin ji , baaba
na shiga damuwar da ban taba shiga ba a
rayuwata, ynxu hka Aliyu na can a asibitin
shima ba hankalin tun bayan da muka nemi
fateema muka rasa, su Nafeesa da Haisam
ae duk suna can" tunda Abba ya fara
magana inteesar ta tsaya da mamaki tana
kallon Abba, wae ita ce tayi hauka, maganar
Abba ta karshe yasa ta hawaye, inna ta mike
jikinta na rawan bala'i tace "waye ya
haukatar min da jikata a gaya min don
bamu
gaji hauka a xuri'armu ba," Abba ya sauke
ajiyar xuciya bae ce komai ba, kuka ssae
inteesar take, hka ma momy, Anty kam
jikinta yyi sanyi, don bata san a haukace
suka tsinci inteesar ba, kuma bata ga alamar
hkn ba, inna ta dinga ihu da kuka a gidan
wae a kaita gidansu safeena tasan baxae
wuce aikin asiri ba su suka mata asiri, Abba
ya mike bae bi ta kan inna ba ya fice a
xuciyarsa yana hamdalar bayyanar inteesar
da gaggawa hka, wae bayan komai ya lafa
inna ta sani amma dubi reactions dinta
yasan bae yi kuskuren rashin gaya mata da
bae yi ba, yana fita Nafeesa ya fara kira ya
sanar mata snn ya shiga falonsa ya tarar da
Abbanmu xaune yana kallon news, yace
"ashe bako gareni basu sanar da ni ba," ya
bashi hannu suka gaisa snn ya shiga yi
masa gdya kafin yyi masa bayanin abinda
ya faru. Momy ta mike ta fita tayi
bangarenta ganin irin haukan da inna take
ba ji ba gani, Anty na bata hkuri, "ki kyaleni
nayi yarinya, a haukatar min da jika bata yi
masu komae ba, kuma nayi shiru, ae da
wani
abu ya sami inteesar a duniyar nn da kowa
kashinsa ya bushe a gidan nn, shi kuma
Aliyu ya karata da haukansa tun da shi ya
siyar ma kansa dama na sha gaya masa shi
mahaukaci ne," ta karashe maganar tana
huci ta shige daki, inteesar dae sae kuka
take duk hnklinta na gun Aliyu da Abba yace
ke hauka sbda ita, Anty ta shiga hada ma
Hassan dake kuka abinci, inteesar ta mike ta
bi inna daki jikinta a sanyaye, katuwar
tunkuyarta take kkrin fitowa da xata je
daura
ruwan wanka, inteesar na hawaye tace
"inna
don Allah kice ma Abba su barni na je gun
ya Aliyu tunda......" inna ta dakatar da ita a
fusace tace "kina danyan jegon xaki tafi gun
wani mahaukaci can," inteesar ta fashe da
kuka tace "ni ki daina ce masa mahaukaci, ki
taimaka min kiyi ma Abba magana " inna
tace "to baki isa ba don ubanki," ta fice da
katuwar tukunyanta tana kwala ma kursum
kira ta siyo mata itace, inteesar ta xube kan
gado tana ci gaba da kuka, ta kai kusan awa
daya a hka taji ihun Husaini ta fito da gudu
ba tare da ta shirya ba, taga inna ce ke
masa wanka sae kunya ta kamata ynda ta
fito a rude, Anty tayi dariya tace "wanka ake
masa ba wani abu ba maman biyu," inna ta
tabe baki tace "ki rabu da gantalalliya tana
danya da ita wae gun wancan mahaukacin
xata ya buge min ita a bnxa, shi fa ya janyo
ma kansa yar nn, wata shegiyar karuwar
mace me xubin kafurae ya auro suka dinga
walakanta min jikata sae ga shi wae har sun
haukatata ban sani ba, gashi ynxu Allah yyi
mata sakayya abunsu ya koma masu, ni dae
Alhmdllhi tunda jikata ta dawo lfya, miko
min tsummar can" inteesar ta juya ta koma
daki a sanyaye hawaye na bin kuncinta,
kursum ta shigo tana kallon inteesar tace
"Abba yace kije,"
.
....A hankali Inteesar tayi sallama ta shiga
falon Abba, ta xauna kasa tace "Abba gani"
Abba yace ta koma kan kujera, ta mike ta
xauna kan kujera tana kallon Abbanmu
dake ta bin ta da kallo, tayi murmushi ta
sunkuyar da kanta kasa, Abba yyi shiru snn
yace "ina yaran," xata yi magana sae ga
kursum ta shigo rike da Hassan, Zainab na
biye da ita a baya rike da Hussain, duk Abba
ya amshesu yana kallonsu yana murmushi,
kmr ba jarirae ba suma idonsu kyar a kansa,
sae da ya tofa masu addua gaba daya snn
ya kwantar dasu kan kujera ita dae inteesar
kanta na kasa, Abba na kallon Abbanmu
yace "dota dinka knn ko Alhaji Umar ko,"
Abbanmu yyi murmushi yana kallon Zainab
yace "eh ita ce diyata ta farko," Abba yyi
murmushi yace "Allah sarki sae naga suna
kama da inteesar," Abbanmu yyi dariya yace
"hka ne kam," kursum suka fita tare da
Zainab snn Abba yace "kina jina fateema," ta
gyada masa kai yace "idan kin huta xaku
koma can india dasu Antynki amma fa sae
idan kina son komawa baxa mu takuraki ba,
nasan dae kina sane dae Aliyu bashi da lfya
ko," kai kawae ta gyada masa tana hawaye,
Abba yace "ba kuka xakiyi ba, Addua xakiyi
masa," a hankali tace "Abba ni na gama
hutawa mu tafi yau kawae," Abbanmu yace
"yauwa fateema ashe kina da hankali gwara
kije gun mijinki tunda rashin ki ya jawo
masa wnn lalura," bata ce komai ba Abba
yace "shknn fateema Allah yyi maki albarka,
amma ki bari gobe ku tafi sbda yaran nn kar
suyi xaxxabi je ki ki kira min momynki," ta
mike ta fita daga falon, Abbanmu yace
"xanje gun wani abokina dake nn gadon
kaya," Abba yace "to shknn Alhaji sae ka
dawo," Abbanmu ya mike ya fita yana kiran
Anty a waya ya sanar da ita xae dan fita,
bayan fitarsa da minti biyar inteesar suka
shigo da momynta, Abba yyi mata bayanin
abinda suka tsara da Abbanmu kan cewa su
koma can india da inteesar gun Aliyu, momy
tace "hkn ma yyi, Allah dae ya basa lfya,"
Abba yace"Ameen don son Annabi," inteesar
ta mike ta fita ta bar masu falon ta koma
falon inna, kmr ba jego take ba garau take
jin kanta, a bakin kofa ta tar da inna tana
masu lafiyayyan girki inna tace "Allah sarki
Aliyu, wae wani irin ciwo aka ce yake yi hka,
a dawo min da jikana gida kawae na nema
masa magani,"ko kallonta inteesar bata yi
ba ta shiga falo Anty ta sata gaba ta shanye
kunun da inna ta dama mata don har lkcn
bata yi wani break din kirki ba, kasa sukuni
tayi ranar Allah Allah take kawae gobe yyi ta
je ta ga Aliyu duk hnkalinta yyi gunsa,
momyce ta dawo da yaran daga gun Abba
suna kuka ta bai ma mamarsu su ta fita,
wajen karfe uku Anty ta tafi bangaren
momy inna kuma ta tafi nemo ganyen
darbejiya, inteesar nata fama da Hassan
dake ta yi mata rigima kursum na rike da
Hussaini, kursum tace "wae sunansu knn,"
inteesar tace "A'a ba a rada masu suna ba
har ynxu ae, wae ina su khadija" kursum
tace "khadija na gidan Zainab bata da lfya,
rahma kuma na can gidansu mamarmu"
inteesar tace "Allah sarki Zainab, Hajiya da
umma fa," kursum tace "hajiya tayi tafiya,
umma kuma tana can gidansu Fadila ta kara
kashe aurenta, shine Abba yace su tafi su
bar masa gidansa," inteesar tayi shiru da
mamaki tana kallon kursum, can tace
"yaushe hkn ya faru," kursum tace "kusan
wata biyu knn, inna ce tace Abba ya koresu
ko ita ta bar masu gidan," inteesar bata
sake cewa komai ba amma ko kadan bata
jin ddin abinda inna ke yi, fira suka dinga yi
da kursum har inna ta dawo duk ta hada
xufa da darbejiyarta tace "da kyar na samo
wnn, maxa ki tube ki shiga bayi ki jira ni na
juyo ruwan," inteesar ta mike da sauri tace
"ke dawa, wllh baxa kiyi min wanka ba da
girmana kuma da wnn abun, to wae ca nayi
maki banyi wanka bne," inna tace "yau naga
tsiya, har wani wanka kike yi dubi ynda kike
tafiya kmr wata rubabbiya, wa ya sani ma
ko da ruwan sanyi ake maki wanka a can"
ko kallonta inteesar bata yi ba ta fice daga
falon tayi gun momynta. Washegari har
airport Abba ya kai su a motarsa aka bar
Zainab gun momy don xasu dawo, inteesar
bata ji ddin rashin fitowar da momy tayi ta
rakasu ba, basu samu jirgin da xae je india
ranar ba a Aminu kano don hka sae da suka
fara xuwa lgs snn suka kama hanyar india
.. Da yamma inteesar da Abbanmu suka
kama hanyar asibitin da Aliyu yake bayan
sun huta can gida, a motar Abbanmu suke
tafiyar sae bin ko ina take da kallo india yyi
mata kyau ssae, Anty na gida da yan biyu
don xaxxabi ssae suke tun bayan saukansu
da safe, suna isa asibitin gaban inteesar ya
shiga faduwa suka yi parkin, suka fito
Abbanmu ya shiga kiran Anty Nafeesa kmr
ynda Abba yace masu, ta fito da sauri ta
rungume inteesar tana hawayen murna ita
ma kukan ta fara yi, a hka ta jata suka shiga
asibitin, Inteesar taje da gudu ta rungume
Haisam da hawaye ya cika idonsa ganinta ya
ma rasa me xae ce, da kyar ya iya cewa "ina
yaran inteesar," ta goge hawayen fuskarta
tace "suna gun Antyna," ido hudu suka yi da
Hajiya dake rabe wani lungu kmr marainiya
Hajiya ta taso tana hawaye ssae ta rungume
inteesar ta kasa cewa komai, kuka ssae
inteesar take, murya na rawa Hajiya tace "ki
yafe mani inteesar ba don halina ba," kasa
cewa komai inteesar tayi sae gyada mata
kai take, Haisam ya gaida Abbanmu dake
tsaye, hka ma Anty Nafeesa da Hajiya duk da
basu sansa ba suka basa kujera ya xauna,
inteesar sae kalle kalle take, taji ba a ce mata
komai kan Aliyu ba, cire kunya tayi tana
kallon Haisam a hankali tace "ya Haisam, ya
Aliyu fa," ya dan yi shiru snn yace "xaki
gansa akwae likita a dakin ne ynxu," ta
gyada masa kai jikinta a sanyaye, Anty
nafeesa tace "ina yaran inteesar, Abba yace
da su kuka taho" inteesar tace "suna gun
Antyna a can gida," bbu wanda ya sake
cewa komai cikinsu har likitan dake dakin
ya fito, Haisam ya mike ya bisa da turanci
yake tambayarsa xa a iya shiga a gansa,
likitan yace xa a iya shiga amma kar wanda
yaje kusa da shi," inteesar ta mike da sauri
gabanta na faduwa nn da nn hawaye ya
cika idonta, tayi hanyar kofar Haisam ya
dakatar da ita, da kyar ta juyo tana kallonsa,
Haisam ya karasa yace ta koma baya, ba dan
ta so ba ta koma baya, ya bude kofar dakin
a hankali yana leka, yana durkushe kansa a
kasa kmr me karatu, Haisam ya tsaya daga
bakin kofar yana kallonsa, Anty Nafeesa sae
lekan dakin daga waje take hka ma Hajiya
duk suka ki shiga don uban mutane yake ci,
Abbanmu xae shiga Haisam ya dakatar da
shi, inteesar sae kuka take a hankali,
gabanta na faduwa tana kallon Haisam tace
"ka bar ni na shiga ya Haisam baxan je kusa
da shi ba," Anty nafeesa ta girgixa kai a
tsorace tace "A'a ki gansa daga nn kar ki
shiga," kasa daurewa tayi ta karasa cikin
dakin tana kuka ssae ta tsaya dan nesa da
shi tana kallonsa, har lkcn bae dago kansa
ba, kafarta ya kasa daukanta ta durkushe
wajen tana kuka tana kiran sunansa, hajiya
ta dage sae cewa take Haisam ka fito da ita,
tun da ya shaketa take tsoron ganinsa bare
xuwa kusa da shi, Inteesar ta rarrafa ta
karasa dab dashi jikinta na rawa tana
kallonsa, Haisam da Anty Nafeesa suka shiga
kiranta ta fito amma ina, dagowa yyi yana
kallonta ta tsorata ssae ta fara komawa
baya ganin yanayinsa, yyi wani irin kara ya
mike tsaye ya fixgota ya shaketa ta fasa ihu
ta kankamesa a tsorace jikinta na rawa ta
shiga kiran sunansa, da gudu Anty Nafeesa
taje kiran likita a rikice, Hajiya kam sae kuka
take tana cewa ku fito da ita, Abbanmu ya
karaso cikin dakin da sauri hka ma Haisam,
kkrin fixgeta daga jikinsa yake a fusace
amma ya kasa tana jikin nasa ya buga su da
bango a tare, kuka take ssae tana kiran
sunansa, amma ina yyi wani irin kara hade
da kiran sunanta ya fixge ta daga jikinsa ya
wurgar da ita, ta buge da bango ta sulale
kasan dakin, tangal tangal ya shiga yi a
dakin kmr mashayi yana kallonta, ya karasa
kusa da ita da kyar yace "fa fateema
fateemaaa," yyi wani kara ya sulale wajen
shima a sume. Likitoci suka shigo dakin da
sauri suka yi kansu, bata suma ba amma taji
jiki, sae masifa likitocin suke masu suka hau
kansa, duk ynda aka yi da inteesar su wuce
gida da Abbanmu kin wucewa tayi ga wani
shegen ciwo da kanta yake, har dare suna
asibitin da Abbanmu, karfe sha biyu na dare
tana jikin Anty nafeesa tana bacci, Abbanmu
na xaune da Haisam, Hajiya na durkushe a
kasa wani likita ya shigo dakin da sauri
yana tambayar wacece fateema, bacci
inteesar take amma da sauri ta mike tana
kallonsa, yace ta biyosa bata yi wani tunani
ba ta bisa da sauri, dakin da Aliyu yake ya
shiga ta bisa, likitoci ne biyu a kansa yana
xaune kan gado ya dafe kansa, inteesar ta
karasa kusa da su da sauri gabanta na
faduwa duk da abinda yyi mata daxu, ta
shiga kiransa muryarta na rawa ya dago kai
yana kallonta ya mike tsaye da sauri duk da
jikinsa ba kwari, bata yi wani tunani ba ta je
da gudu ta fada jikinsa ta fashe da kuka
suka yi baya suka fada kan gadon dn bae da
wani karfi, ta daga sa da sauri ya mike
xaune ya rungumeta tsam jikinsa yana
hawaye yace "don Allah kar ki kuma tafiya ki
bar ni fateema plss i beg yhu" kuka ssae
yake ita ma hka, su Anty Nafeesa suka shigo
dakin suna kallonsu, Hajya ta sulale kasa
tana kuka ssae ita ma, hka ma Anty Nafeesa
da ta kasa kallonsu ta juya, Abbanmu ne
kadae yyi ta maxa, su kansu likitocin sae da
abun ya basu tausayi
.
..Inteesar ta dde rungume jikin Aliyu suna
hawaye duk aka fita aka bar masu dakin, ta
dago a hankali tana kallonsa, fuskarsa na
kan gashinta idonsa a lumshe, xamewa tayi
daga jikinsa, yakoma ya kwanta a hankali
kan gado har lkcin idonsa a rufe, ta kwanta
gefensa tana kallonsa hawaye na bin
kuncinta ta kira sunansa a hankali, shima
sunanta ya kira ba tare da ya bude idonsa
ba, ta daura kanta kan kirjinsa muryarta na
rawa tace"kayi hkuri ya Aliyu nice na ja
maka," a hankali yace "kar ki kuma tafiya ki
barni fateema don Allah," kai kawae ta shiga
gyada masa tana kuka ssae, ya kankameta
jikinsa yana girgixa mata kai, a hankali tace
"ya Aliyu," bae ce mata komai ba kuma bae
bude idonsa dake rufe har lkcn ba, ta mike
xaune tana kallonsa ta kuma kiran sunansa,
dafe kansa yyi murya kasa kasa yace "kaina
ciwo yake min ssae fateema, it hurt so
badly" ta taimaka masa ya mike xaune har
lkcin idonsa rufe, tama rasa me xata yi, kuka
ta fashe masa da ya jawota jikinsa yana
shafa gashinta, ta xame da sauri ta fita ta
kira likita, suna shigowa suka dubasa suka
yi masa allura snn aka sa masa ruwa, tea
Anty Nafeesa ta kawo mata ta bashi, a
hankali ta dinga basa har yace mata baya
sha kuma, snn ta taimaka masa ya koma ya
kwanta, yana kwanciya bacci ya daukesa, a
gefensa ta kwana ranan a xaune, duk
motsin da xae yi sae ta tambayesa me yake
so, sae dae ya girgixa mata kai idonsa a
rufe, da gani kasan daurewa kawae yake
har gari ya waye, hka inteesar ta dinga kula
dashi komai ita ke masa ko kadan bae da
karfi ga ciwon kan da ya sa shi gaba don
sae ya wuni wani lkcn bae bude idon ba, da
safe da dare Anty ke kawo mata twins tayi
breatfeedin dinsu snn ta wuce dasu gida
don wajenta suke wuni kuma su kwana
tunda suna shan madara, har lkcn Aliyu bae
ga yaransa ba hasalima bbu wanda yyi
masa maganarsu, shima kuma bae tambaya
ba. kwanansu hudu a asibitin aka sallamesu
badon likitocin sun so ba sae don Aliyu ya
takura a sallamesa, duk da har lkcin yana
yawan complain ciwon kai, gidansu
Abbanmu suka sauka don likitocin sun ce
kar ya bi hanya ynxu duk da bae so hkn ba,
tuniAnty Nafeesa ta koma Nigeria da
Faruuq, Haisam ne kadae ya rage tare dasu,
Hajiya ma washegarin ranar da ya warke ta
koma duk don taje ta sami safeena da
uwarta, daki daya gari guda aka ba inteesar
da Aliyu a gidan Abbanmu, ta ci gaba da
kula da mijinta tana tilasta shi yana shan
magungunansa, don baya son shan magani,
komai ita ke masa, duk da sun dawo gidan
Ant, Anty bata takurata da yaran ba stil
gunta suke wuni su kwana sae dai ta kai su
kawae ta basu nono ta kuma karbansu ta
wuce, kirkinsu Anty da mijinta ya wuce
misali bbu abinda suka ragesu da komai
enuf kmr suna gidansu, amma duk da hka
Aliyu duk ya damu xae koma gida, hkn yasa
Abbanmu yace to su bari ya gama abinda
yake nn da sati dayasae su tafi gaba daya,
bae yi masa musu ba ya yrda ya kara sati
daya a india, suna daki ana jibi xa su tafi
bayan ta gama basa abinci ya sha
maganinsa ta rungumesa jikinta don hka
take masa har yyi bacci, sae dae yyi
murmushi baya ce mata komai, yau kam
shafata kawae yake kansa na kan kirjinta
idonsa lumshe kuma bata hanasa ba duk da
gabanta faduwa yake amma bata nuna ba,
bubbuga kofa aka yi hade da sallama ta
xabura da sauri, shima ya bude idonsa da
suka canxa launi ya amsa sallaman jin kukan
twins, yar aiki ce ta shigo dakin ta karasa
kusa da gadon ta kwantar dasu da yake ta
saba da inteesar ssae don ita ma yar Nigeria
ce tana dariya tace idan an gama ji da
baban bbie, Anty tace aji da bbies," inteesar
tayi murmushi tace "to Anty," matar ta fita ta
kullo masu dakin, ya kankameta jikinsa
fuskarsa a kan kirjinta yace"i love yhu my
inteesar," a hankali tace "i love yhu 2 my
Hydar," ya dago yana murmushi ta rufe
idonta da sauri ya daura bakinsa kan nata
ya shiga kissn dinta, bbies nata kuka, da
kyardon ita ma ta fara dauke wuta ta turasa
daga jikinta tace"bbies suna kuka" ya fada
gefen gado ya kwanta yana mayar da
numfashi yace "ni ke na sani ba bbies ba,"
ta hade rae tana kallonsa tace "tunda kaga
yaran nn baka taba daukarsu ba, sae naga
kmr baka sonsu," ya juya yana kallon yaran
da suka xama wasu manya abun sha'awa
wata daya da haihu, bbu abinda suka bari
nashi kmr an tsaga kara, ya dan yi
murmushi ya kwasosu ya xuba su jikinsa 4
d first tym, yana kallon inteesar yace "da
haushinsu nake ji bbyna sae naga kmr sune
suka cutar min dake suka baki wahala"
inteesar tayi shiru batace komai ba don har
lkcn bae san safeena bace tayi mata asiri
wae kmr ynda Hajiyrsa da inna ke fada. Da
kansa ya ciro masuabincinsu yana kallon
cikin idonta ta kauda kanta sakamakon
wani yarr da taji, ya rungumeta ta baya ta
rike Hassan din da ya daura mata a cinya,
dayan kam ya hkura yyi shiru, da kansaya
shiga basa nonon ta bayansu, yana kissin
din wuyarta ta turasa da kyar ta kwace
breast dinta tace "ka bari kar ya kware," ta
rungume danta ta shiga basa nonon a
nutse. Yyi tagumi hannu bibbiyu yana
kallonsu yana murmushin da shi kansa bai
san dalilin ba
.
... Ranar da xasu bar india inteesar nata
shirya kayan bbies din da Anty tace ta hada
gaba daya su tafi dasu don da bata yi niyyar
su dauki ko wani kaya ba, Aliyu ya fitada
Abban Najeeb da ya taso tun daga Nigeria
yaxo india sbda shi kuma tare xasu bar
india ranar, inteesar ta gama shirya kayanta
da na bbies gaba daya da na Aliyu, suna
kwance kan gado suna ta rigima duk sun
isheta ita kam tana ganin kkrin Anty da bata
gajiya da su, gashi bata iya daukansu gaba
daya lkci daya ba don nauyinsu tubarkallah
in ka gansu kmr yaran da suka yi wata uku,
Hassan ta fara dauka xata kai ma Anty kafin
ta dawo ta dauki Hussainin ta duba daki
bata ga Anty ba hkn yasa ta sauko xuwa
falon, Anty na xaune da bako a falon, ta
karasa cikin falon da sallamarta kmr xata yi
kuka tace "Anty ni wllh yaran nn sun isheni
sae suyi ta kukan karya suna damuna kuma
ba yunwa suke ji ba," Anty tayi dariya ssae
ta karbeshi daga hannunta tace "ni basu
isheni ba da ma ki bar min su wllh," inteesar
tayi dariya ta juya xata je ta daukodayan
suka yi ido hudu da wani mai kama da
Aliyunta a xaune a falon, ta kasa daina
kallonsa, he looks familiar, ta dauke kanta
da sauri xata bar wajen taji yace "fateema"
da mamaki ta juya tana kallonsa, sae a snn
ta tuna sa, ofcourse Dr din da yabata
maganin cire ciki ne a Nigeria, gabanta yyi
mugun faduwa, ta bar falon da sauri, Anty
ta shiga cewa "A ina kasanta Sadeeq," ya
bita da kallo har tabace masa snn yace "Anty
ina kika san yarinyar nn,"inteesar bata sake
saukowa ba har ya bar gidan gabanta sae
faduwa yake, Anty ta shigo dakin tana
kallonta ta xauna snn tace "meyasa kika yi
hka Fateema," inteesar ta sunkuyar da kanta
sae hawaye, Anty tayi shiru snn tace "to
Allah shi kyauta ya kuma yafe mana
kurakuranmu, Sadeeq kanina ne uwar mu
daya ubanmu daya, a Nigeria yake aiki, yyi
min bayanin komai," inteesar ta share
hawayenta tace "baxan ma sake ba Anty, ki
basa hkurin karyan da nayi masa nasa ya
aikata abinda bae dace ba, duk da gashi at
lng lst sae da na haifesu," Anty ta
rungumeta tace "shknn ya isa fateema ki
daina kuka, nima nayi masa fadan abinda
yyi bae dace ba," kai kawae inteesar ta
gyada mata ta dauki Hussain ta fita tana
cewa shima yau xae koma Nigeria jirgi daya
xamu shiga idan Allah ya yrda. Ranar lahadi
karfe goma saura su inteesar suka sauka
kano daga lgs, a airport suka rabu da Abban
Najeeb, Sadeeq ma daga nn suka rabu
bayan yyi ma Aliyu alkawarin xae kawo
masu visit, shi yyi ta rainon Hassan a jirgi
yaran sun shiga ransa ssae, inteesar tayi
masa gdya ya shiga taxi ya wuce, Haisam ne
yaxo daukansu daga airport, ya gaida
abbanmu cikin ladabi snn ya gaidaAnty,
inteesar ta gaida shi tana murmushi ya juya
yana hararan Aliyu dake murmushi suka
kama hanyar gida gaba daya, falon Abba
Abbanmu ya sauka, inteesar da Anty kuma
gun inna suka sauka Hajiya tayi welcmin
dinsu ssae ta rasa inda xata sa inteesar da
ya'yanta ita ta hada masu breakfst aka kai
ma Abbanmu nasa can falon Abba, inteesar
da Anty suka yi tare, inna sae xuba take
masu ta rasa inda xata sa bbies da suka
xama kmr wasu yaran larabawa don kyau,
momy ta xo tayi masu sannu daxuwa cike
da fara'a mai sunanta na nane da ita, bata yi
wani miss din iyayen nata ba, yarinyar ta
rungume inteesar snn ta rungume uwarta
tana yi masu sannu da xuwa ta dauki twin,
Anty Nafeesa ma ta xo yi masu sannu da
xuwa baki har kunne, karfe biyar na yamma
gaba daya suka hallara falon Abba don Anty
sunce ranar xasu tafi kaduna don suna da
gida a can, har dasu inna gayyar sodi tunda
ba'a gayyace ta ba, inteesar na dakin Aliyu
lkcn kursum ta kwankwasa tace Abba na
kiransu, a tare suka shiga falon sae kunya
ya kama inteesar taxauna gefen Anty, shi
kuma ya xauna gefen Haisam,Abbanmu yace
"ina twins suke," inteesar tace "sunagun
momy," Abba yace "ina momyn take je ki ki
kirata," inteesar ta mike ta fita xuwa ta kira
momynta, ta gama shirya yaran knn ta shigo
tace"momy Abba na kiranki," momy tasa
hijab ta dauki daya ita ma ta dauki dayan
suka fito tana cewa"momy ihsaan fa wae,"
momy tace "tana gidan Zainab anjima xasu
xo da daddare, ita ma laulayi take," inteesar
tace "Allah sarki Zainab, Allah ya bata lfya,"
inteesar tayi sallama ta shiga falon hka ma
mmy, cak momy ta tsaya daga bakin kofar
idonta a kan Abbanmu da shima nasa idon
na kantamurmushin da yake dauke da a
fuskarsa sakamakon hiran da suke yi da
Abba ya bace nn da nn, ya mike tsaye da
kyar yana kallonta cikin wani irin yanayi
yace "Zai zainab," nn da nn hawaye ya cika
idon momy ta juya da sauri ta bar falon,
Abba ya mike yana kallonsa da mamaki, da
kyar dae yace"Alhaji umar ina kasan Zainab
din," Abbanmu da ya rikice lkci daya yace
"wllh wllh matatace," ya juya yana kallon
inteesar, da sauri ta mike ta fice daga falon,
Abba yace "a ina ta xama matarka"
Abbanmu ya girgixa kai yana kallon Anty
dake kallnsa da mmki yace "matata ce wllh"
inna ta mike tayo waje da ido tace "yau
naga tsiya a ina ta xama matarka ni
Rahmatu, Bukar ina Kaso wanna tabbaben.
Inteesar_____2*16
.
Khaleesat Haiydar
.
Abba ya juya yana kallon inna don takaici ya
ma rasa me xae ce mata, ita ko ta dage sae
an gaya mata inda aka samo Abbanmu, a
fusace Anty Nafeesa tace "don Allah idan
baxa kiyi shiru ba inna xa mu bar maki falon
nn, haba don Allah" shi kam Abbanmu
kallonta kawae yake daga tsayen da yake,
Abba yace "to Alhaji Umar ae bayani xaka
mana ta ynda Zainab ta xama matarka,"
Abbanmu ya koma ya xauna ya kasa cewa
komai har lkcin idonsa na bakin kofa kmr
xae
bita, sae da Abba ya kuma maimaita masa
tambayar snn a hankli yace "matata ce," a
fusace inna tace "yau naga abinda ya isheni
don Allah a fitar min da wnn mutumin na
daina ganinsa," Abba ya hade rai yace "don
Allah baaba ki fita ki bamu waje, dama bbu
wnda ya gayyato ki nn," ya maida dubansa
ga
Abbanmu yace "to ae bayani xaka mana,"
Abbanmu ya dan yi shiru snn yace "matata
ce
kusan shekaru sha takwas da suka wuce
baya," kowa yyi shiru yana kallonsa, Abba
yace "to me ya raba ku," ya girgixa kai yace
"wllh bamu rabu ba," Abba yace "a wani
garin
kuke lkcn tana matarka," Abbanmu yace
"Misra," Abba yace "to me ya dawo da ita
Nigeria," Abbanmu yyi shiru na dan lkci snn
yace "wllh nima ban sani ba," Anty ta mike
ta
fita waje, Abba bae kuma cewa komai ba ya
juya yana kallon inna da ta cika tayi fam sae
huci take, Abba ya mike yace yana xuwa ya
fita, a daki inteesar ta tarar da momynta
xaune tana kuka, ta sulale gabanta
xuciyartana bugawa tace "momy waye shi,"
sae da momy ta dau lkci snn tace "shine
mahaifinki inteesar," inteesar tayi shiru
hawaye na bin kuncinta tana kallon
momynta
da kyar tace "shine Abbana," momy ta gyada
mata kai, inteesar ta fashe da kukan da bata
san dalilinsa ba, kukan farin ciki ne, na
bakin
ciki ne ta kasa ganewa, ynxu Abbanmu shi
ya
haifeta, sallamar Anty yasa gaba daya suka
juya sun kallon bakin kofa, har daki ta shigo
ta xauna tana kallon momy tace "kiyi hkuri
Zainab, nasan da lbrinki da ddewa, amma
karki ga laifin Umar, kullum kina ransa,
kuma
bbu inda bae shiga ba don nemanki though
nasan ba lallai ki yrda da abinda nake gaya
maki ba," momy ta kasa ce mata komai
inteesar kam sae kuka take, Anty ta
rungumeta tace "Allah sarki inteesar dama
yace min yana ganin Zainab dinsa a idonki,"
Abba yyi sallama ya shigo falon snn ya
karasa cikin dakin, mikewa Anty tayi ta ja
inteesar suka fita, falon ta mayar da ita
Abbanmu sae kallonta yake da ganinsa
kasan
yana cikin damuwa a lkcn, inteesar ta kasa
daga kai ta kalleshi sae hawaye take, Aliyu
ya
girgixa mata kai alamar ta daina kukan, inna
ta tabe baki tace "to yau dae xan ga karshen
wnn tsiya," bbu wanda ya tanka mata a
falon,
bayan kmr minti goma Abba ya dawo falon
da
momy, Abbanmu sae kallonta yake, Abba ya
juya yana kallonsa yace "to ynxu Alhaji Umar
ya kke son ayi don dae ynxu Zainab matata
ce," inna tace "ya ko xa'ayi," da sauri
Abbanmu yace "ni bance ayi komai ba,"
Abba
yace "to me ya rabaka da Zainab can misira,
har ta dawo nn Nigeria" Abbanmu yace
"wllh
wllh ban sani ba, ni dae nasan auren
soyayya
muka yi kuma a katsina na aurota ta dalilin
wani abokina, amma lkcin ina da mata a nn
egypt, danginta suka bani ita bayan anyi
komai muka tafi egypt, iyayena yan can ne
amma sun rasu, to a gskya nasan matata ta
farko bata da kirki ko kadan, kuma Zainab
tana da hkuri fiye da ynda mutum xae yi
xato,
snn ni din Allah yyi ni mai dukiya watan mu
takwas da Zainab na rasa abinda ya faru...."
da sauri inna ta dakatar da shi a fusace tace
"karya kke, ca tayi guduwa kayi ka barta,"
Abbanmu yace "wllh baaba ni ban san ya
akayi ba," ya sauko kasa yana kallon inna
hawaye cike idonsa yace "ki tambayeta
mama,
ni ban taba cutarta ba ko sau daya a xaman
da muka yi, wllh bbu inda ban shiga neman
Zainab ba can katsina da naje danginta ca
suka yi basu ganta ba, don Zainab
marainiyace," sae a snn inna ta fara matsar
kwalla tace "to nice nn na tsinci Zainabu da
tsohon cikin inteesar, na kuma taimaka
mata
don na gaji taimako a wajen ubana, kuma
duk
wanda baya taimako ya tabe, ni nn bbu
abinda bn yi ma Zainabu ba har ta haihu
nasa dana yyi mata suna, tace min bata da
kowa sae Allahnta se kai, nn na tilasta Bukar
ya biya mana kudin jirgi muka je nemanka
amma sae muka tarar ma wae har ka sayar
da gidan" Abbanmu sae yi magana inna ta
dakatar dashi a fusace tana kuka wiwi, "yi
min
shiru, to wae ma tunanin uban me kke ka
gudu ka bar mata da tsohon ciki," ta share
hawaye ta tsuke fuska ta rungume
hannayenta
ta rike haba tana Kallonsa tana jira ansa
.
.... Abbanmu ya rasa me xae ce ma inna ya
sunkuyar da kansa kawae, Abba yace "haba
inna ynxu ai komai ya wuce, don Allah ki bar
maganar nn hka," Inteesar ta kasa xama a
falon tana kuka har lkcn ta mike ta fita,
Abbanmu ya bita da kallo shima hawaye a
nasa idon, Momy kam kanta na kasa bata
dago ba tunda ta shigo, mikewa Aliyu yyi
shima ya fita daga falon, bangarensu tayi
don hka ya bita da sauri har ya isketa ya
jawota jikinsa yace "haba bbyna don me
kika fita," kasa ce masa komai tayi sae kuka
take, ya kama hannunta yyi bangarensa da
ita suka shiga bedroom dinsa ya xaunar da
ita kan gado yace "yau ranar farin ciki ne a
gareki kanwata, bae kamata kiyi kuka ba
gode ma Allah xaki yi," bata ce komai ba ya
rungumeta yace "kar ki sake wnn kukan
dear," gyada masa kai kawae tayi tana
kirjinsa, kursum tayi sallama bakin kofa, ya
mike ya fita xuwa falo snn ya bude kofar,
Hussaini ne a hannunta yana kuka, ya
karbesa tace "ina xuwa na dauko dayan
shima kuka yake," ta juya da sauri ya shiga
daki ya mika ma inteesar shi, ta karbesa,
snn ya koma ya karbo dayan ya rufe kofar
ya dawo ya xauna gefenta yana kallonta
tana ba Hussaini nono, a hankali yace "wani
suna xamu sa masu Wife?" tayi shiru bata ce
komai ba, ya jinginar da kansa jikin nata
yace "na lura kin kasa sakin jikinki da ni ko
fateema," tayi murmushi tace "eh mana, ae
kai ko...." da sauri ya rufe bakinta yace "no
fateema, let bygones B bygones, plss," ta
kwantar da yaron hannunta ta juya tana
facin dinsa xata yi magana ya rungumeta a
hankali yace "ban san me xan maki ki yrda
ina sonki ba fateema" hawaye ya cika
idonsa yace "ki yrda dani inteesar ni din me
sonki ne da gskya wllh," ta gyada masa kai
tace "na yrda," ya dago kanta yana
murmushi yace "thank yhu fateema," ita ma
tayi murmushin snn tace "Sunan Abba nake
son a sa ma Hassan, Hussaini kuma ka xabi
sunan da kke so" yyi murmushi ya
rungumeta bae ce komai ba. washegari da
safe inna tasa inteesar taje gun mahaifinta
su gana da kyau tunda momy ma tace ta
yafe, bata yi mata musu ba taje ta samesa a
falon Abba, shi kadae ne xaune a falon da
yan biyu, ta karasa ta xauna ta gaishesa
kanta a kasa, ya amsa yana murmushin jin
ddin ganinta, sun dde suna hira da Abban
nata tana basa lbri iri iri yawanci duk akan
inna har lkcn sllhn azahar yyi yace xae tafi
masallaci ta dauki yaranta tayi gun momynta
dasu. Washegari da safe aka rada ma twins
suna, Hassan aka sa mashi Abubukar
Sadeeq, Hussaini kuma aka sa mashi Umar
Faruuq, sunan Abbanmu, rago hudu aka
yanka masu, kuma ba ayi taron suna ba, su
Anty da Anty Nafeesa da wasu kawayen
Hajiya ne suka yi aikin naman, kwanan
Abbanmu da Anty uku a gidan suka fara
shirin komawa india bayan komai ya
daidaita, ya ba twin kyautan million daya,
inna ta karbe wae xata ajiye masu har su
girma, yyi ma inna ma kyauta mai yawa, snn
ya mallaka ma inteesar gidansa dake
kaduna, Anty Nafeesa ta shiga gyara
inteesar don itama xata koma dakinta kmr
ynda Abba yace, ranar da Abbanmu da Anty
suka wuce ranar Aliyu ya dauki matarsa da
yaransa da daddare suka koma gida bayan
Abba yyi masu nasiha ssae kan sun xauna
lfya, yana rike da yaransa tana biye dashi a
baya suka shiga gidan, ya kwantar dasu kan
kujera ya rungumeta yace "New life
inteesar," murmushi tayi bata ce komai ba
ta haura sama, komai na gidan sabo ne, har
dakinta ma an canxa mata furnitures, ta fito
daga wanka ya shigo dakin rike da twins
yana mata wani irin kallo yace "yunwa suke
ji dear," ta karbi Hussaini a hannunsa, ya
taimaka mata ta hada masu madara tana ba
daya, shima yana ba daya. Wani sabuwar
rayuwa me cike da tsan tsan so da kaunar
juna suka bude a gidan, Aliyu ya xama kmr
bawanta gashi bae kaunar yaga ta bata rae
nn da nn yake rikicewa, duk yamma sukan
shiga garden da twins dinsu su xauna, yana
karanto mata diary dinsa tun daga farko,
wani guri tayi dariya wani gun kuma tayi
kuka, wani kuma taji haushi, abun dae ba'a
magana, tunda suka dawo gidan Aliyu bae
taba nuna mata yana son kusantarta ba
sbda tsoranta, duk da daurewa kawae yake
don mugun sha'awarta ke dawainiya da shi.
Ko kadan ba ita ke wahala da yaran ba
komai shi ke masu, nono kadae ne
tsakaninta dasu duk da tasan ba dorewa
hkn xae yi ba don dole xae fara aiki, satinsu
hudu a gidan ita dae bata ji yyi mata
maganar safeena ba kuma bata ganta ba,
kasa daurewa tayi suna xaune da daddare
ranar ta tambayesa safeena, ba tare da ya
kalleta ba yace "Hajiya tasa na bata
takardarta," inteesar bata ce komai ba taci
gaba da kallonta, karfe sha daya ya dauki
twins da suke kira da Sudais da Shuraim,
yaje ya kwantar dasu snn ya sauko falo ya
xauna gefenta yana kallonta a hankali yace
"na lura wahala kawae kike bani a gidan nn
inteesar," ta juya ta hararesa tace "ta yaya
nake baka wahala," ya dagata sama yace
"bari in nuna maki," kan tace komai ya
haura da ita sama ya bude dakinsa ya shiga
ya kwantar da ita kan gado yana kallonta
yana murmushi yace "yau xamuyi 1st nyt
dinmu bbyna, Jst assume it to b so.
Inteesar ta mike xaune da sauri tace "A'a ni
bana sooo" bae ce mata komai ba ya juya ya
fita ta bi sa da kallo jikinta yyi sanyi, a nata
tunanin ransa ne ya baci, ta dde xaune har
lkcn idonta na kan kofa snn ta mike ta shiga
bayi a xuciyarta tace ita xata bi sa, wanka ta
kuma yi ta wanke bakinta, ta fito ta xauna
gaban madubi daure da towel ta gama
shafe shafenta na turarrukan da inna da
Anty Nafeesa suka bata snn ta ciro wani
kayan bacci pink colour mara nauyi mai
hannun singlet iya cinya ta saka ta daure
gashinta da ribon, tayi still tana kallon kanta
gaban madubi tayi kyau ssae komai na
jikinta a bayyane yake sae taji kunya ya
kamata ta girgixa kai, aa baxata iya fita hka
ba, ta bude drawer ta fito da da wani kayan
baccin tana kallo ta ji an bude kofa ta juya
da sauri tare da sakin kayan hannunta don
sae da taji tsoro, singlet ne da short nicker
jikinsa yana rike da bakar leda da plate, ya
wara dara daran idonsa yace "kai amma
amaryar nn tawa bata da kunya" inteesar ta
juya da sauri ta durkushe wajen ya karaso
gabanta yana mata wani irin kallo ya dagota
yana kare mata kallo kunya ya rufeta ta kasa
kallonsa yana rike da ita suka dawo tsakiyar
dakin ya xaunar da ita kusa da gado yana
kallonta snn ya mike ya bude drawer dinta
ta bisa da kallo mayafi ya fito da pink colour
ya dawo gabanta ya durkusa ya lullubeta da
shi har fuskarta, snn ya xauna yana
murmushi murya can kasa yace "Assalamu
alaikum ma'abociyar kyau da hkuri," bata ce
komai ba sae kallonsa take ta cikin mayafi
duk jikinta yyi sanyi, a hankali yace "baki
amsa sallamata ba cweet wife," a hankali ta
amsa masa, yyi murmushi, ya dan bude
mayafin yana kallon fuskarta ta sunkuyar da
kai da sauri ta kauda kanta, ledar ya bude ya
ciro kaxa da hollandia yoghurt ya mike ya
dauko cups ya xuba masu drink din ya bude
kazar yana kallonta yace "bismillah
amaryata," bata ce komai ba ya matso kusa
da ita ya daga mayafin ya daura kanta snn
ya shiga bata naman, bata yi masu ba ta
karba, yasa taci naman ssae shima yaci snn
ya dauki drink din ya kai mata baki ta bude
a hankali ya shiga bata har sae da ta kauda
kanta tace ya isheta snn ya sha nashi,
matsar da ledan kaxar yyi da drinks ya dago
ta ya xaunar da ita kan gado ya durkusa
gabanta a hankali yace "kada Allah ya nuna
min ranar da xan bata maki rae ko nayi
maki ba dai dai ba inteesar," bata ce komai
ba ya mike ya duka dab da fuskarta ta
dauke kafafuwarta daga kasa ta daura kan
gadon snn ta koma can tsakiyar gadon ta
xauna har lkcn mayafi na jikinta, yyi
murmushi ya kashe wutan dakin ya hau
gadon shima ya xauna kusa da ita yana
kallonta kanta a kasa, a hankali ya cire
mayafin jikinta ya ajiye ya tsura mata ido ta
rufe fuskarta da tafin hannunta, ya jawota
jikinsa a hankali yace "i love yhu my
inteesar," ta kasa cewa komai ya kwantar
da ita a hankali ya shiga yi mata rada a
kunne, "kiyi min kuka bbyna, kice min baki
so kina tsoro bbyna, ki rikice min bbyna,
kisa na rude naji tausayinki amma na kasa
kyaleki nayi ta rokanki har na kai ma cimma
burina bbyna, i just want 2 imagine yau na
fara saninki xan dauki wnn moment din
kmr daren farkon mu bbyna, don Allah ki
bani hadin kai" bae jira tace komai ba shiga
kissin dinta nn da nn jikinta ya dau rawa
kmr sabon shiga, bae damu ba don dama
hka yake so, ranar taga ta kanta a hannun
Aliyu, bae sarara mata ba sae da yaga ta fara
kukan gske don ta gaji, duk ya rikice mata
ya kankameta yana lallashinta ynda kasan
amaryar gske, yyi ta sa mata albarka, ko
kulasa bata yi ba taja bargo abunta don
bacci take ji, ya mike ya shiga bayi kan ya
fito har ta fara bacci ya dagota yana kallon
kyakkyawan fuskarta ta bude ido a hankali
tana kallonsa yace "kar kiyi bacci bbyna bari
na gasa maki jikinki xaki fi jin ddin
baccinki," ta galla masa harara tace "ca nayi
maka bani da lfya," ya kashe mata ido yace
"to nasani ko na ji maki ciwo ne naji kina ta
ihu kina kiran inna," sae abun ya bata dariya
tace "kaji ka da sharri, ko dae kai ne ke ta
ihu ni tsoro ma ka bni," ta fashe da dariya,
yyi murmushi yana gyada kai yace "yyi maki
kyau, amma ynxu tashi nayi maki wanka
kafin kiyi bacci," ta juya tace "ni ka kyaleni
ba ynxu xanyi wanka ba bacci nake ji," yace
"idan yara suka tashi anjima kiyi ya dasu," ta
juya tana kallonsa da mamaki tace "abincin
su xan basu mana," ya girgixa kai yace
"baxa ki taba min yara da janaba a jikin ki
ba," bae jira me xata ce ba ya kinkimeta sae
cikin bayi, ya sakata ciki ruwan xafi, ta dan
yi ihu a tsorace tace "meye hka ya Aliyu," ya
kashe mata ido yace "kin manta ke amarya
ce gasa ki xanyi," dariya abun ya bata, ranar
a tare suka yi wankan taki bude idonta don
mugun kunyarsa take ji, ya daura towel snn
ya nadeta da wani towel din ya fita da ita
suka xauna gefen gado ya rungume abarsa
a hankali yace "i promise 2 love yhu 4 ever
my inteesar," kasa ce masa komai tayi kanta
na kirjinsa.
Bayan shekara biyu
inteesar ce tsaye kitchen tana girka ma su
Sudais indomie wajajen karfe tara, Aliyu na
sama da yake ranar lahadi ce, twins kuwa
na
balcony suna build din castle da bricks din
wasan su sae surutu suke da turanci duk
sun cika gidan da hayaniya, yaran sun girma
ssae kyawawa dasu kmr yaran larabawa
komai nasu abun sha'awa ne, gasu da
shegen wayo kmr ba yaran shekara uku ba,
daurewa kawae inteesar take don tana
dauke da karamin cikin da take ta boye ma
Aliyu, shi kam kallonta kawae yake sae ma
take basa dariya bata san ya riga ta sanin
abunsa ba, tsit taji bata sake jin hayaniyarsu
a balconyn ba, ta danyi murmushi ta leko
falo don tasan baxae wuce Aliyu ne ya
sauko suka yi shiru ba don baya toleratin
noise makin dinsu discipline dinsu yake
ssae,, bata ga Aliyu a idan tayi tunanin xata
gansa ba wato bakin kofar falo, don hka ta
karasa balconyn da sauri taga ko sun fita
xuwa garden ne, safeena ta gani durkushe
gabansu tana kallonsu su ma sun yi shiru
suna kallonta, Sudais yace "yhu re
interruptin our play" Safeena tayi murmushi
a sanyaye tace "am srry neva meant 2,
where is yhur mom?" Shuraim ya juya da
sauri xae je kiranta ya ci karo da ita bakin
kofa, yace "Anty we have a stranger in
here,"
Safeena ta mike tsaye tana kallon inteesar a
hankali tace "ina kwana," inteesar ta kasa
cewa komai ta dauke kanta gabanta na
faduwa, hawaye taji ya cika idonta ganin
ynda Safeena ta koma kmr ba ita ba, daga
bayan ta taji Aliyu nacewa "bbyna baki
gama
hada kayan ba fa, ko kin gaji ne," shiru yyi
sakamakon safeena da ya gani tsaye, yace
"wacece wnn kuma bby," don har ga Allah
bae ganeta ba, a hankali safeenar tace
"safeena ce Aliyu," Aliyu ya hade rae yace
"wat, me ya kawo ki nn," ta goge hawayen
dake bin kuncinta tace "kayi hkuri gun
Inteesar da yara na xo," ya daka mata wani
mugun tsawa ya shiga kwala ma mai gadi
kira, da sauri inteesar ta juya tana kallonsa
tace "A'a Dear" wani mugun kallo yyi mata
yace "kwashe min yarana ku wuce ciki,"
inteesar bata tanka sa ba ta karasa waje
tana kallon safeena tace "mu shiga," safeena
ta dan yi murmushi ta bita suka shiga falon,
ya kwashe yaransa suka wuce sama ya bar
su nn falo, ruwa da lemo ta kawo mata,
tasha ruwa kawae snn tace "naxo ne na
nemi gafaranki Inteesar kiyi hkuri ki yafe
min
ko Allah xae sa na dace a rayuwa," a hankali
inteesar tace "ni bakiyi min komai ba Anty,"
safeena ta mike tana goge hawayen dake
bin kuncinta tace "to shknn ngd Inteesar
xan
tafi, amma ki taya ni rokan Aliyu shima ya
samu guri a xuciyarsa ya yafe min, nasan
hakkinku ne ke bibiyata da uwata don
ummata na can kwance yau fiye da shekara
daya knn tana fama da ciwon shanyewar
barin jiki," inteesar ta kasa cewa komai sae
hawaye, safeena ta dada yi mata godya tana
hawaye ta juya tace xata tafi, da kyar
inteesar tace ta jira ta, snn ta haura sama,
yana xaune Sudais da Shuraim na kasa
gabansa da Al-qurani, suna karanto masa
suratul Naba'a gwanin sha'awa, inteesar ta
karasa kusa da shi ta xauna jikinta a
sanyaye ta kwantar da kanta kan nasa tace
"Dear don Allah kayi min favour daya," ba
tare da ya kalleta ba yace na me? Ta dan yi
shiru snn tace "ka samu safeenah kace ka
yafe mata snn don Allah badan ni ba ka dan
bata wani abu tunda Allah ya hore maka
kaga halin da take ciki," juyawa yyi ransa a
bace da shirin yi mata masifa yaga hawaye
a fuskarta ko kadan baya son ganin
hawayen inteesar ya rungumeta a rikice
yace "kuka kuma bbyna me nayi maki,
shknn shknn, ba sae kinyi kuka ba, naji
kome kika ce nayi shi xanyi bbyna," ya mike
ya dauko check ya rubuta million daya, ya
mika mata, yace gashi ki kai mata, ta girgixa
masa kai tace, aa ka bata da kanka kace ka
yafe mata, kasa ce mata komai yyi daga
karshe yace yaji suka fita a tare tana rike
dasu sudais, sudais ya mika ma ya ya kai
mata, snn yace "Allah ya yafe mana ga baki
daya," durkusawa tayi ta karbi abinda
sudais
ke mika mata tayi murmushi hawaye na bin
kuncinta tace "ngd inteesar Allah ya raya
maku yaranku ya albarkacesu, ya kuma sa
mu cika da imani," ta mike ba tare da ta
kallesu ba ta fita daga gidan, kuka ssae
inteesar ke yi Aliyu ya kama hannunta suka
wuce sama, da kyar ya lallabata tayi shiru,
snn ya taimaka mata suka gama shirya
kayansu don ranar da yamma xasu koma
lagos, karfe goma suka shirya gaba daya da
yaran xasu je gida suyi masu sallama, suna
shiga gidan Sudais da Shuraim suka yi
bangaren inna da gudu suna rige rige suna
kwala mata kira "old woman, old woman,
we
re here" don hka suke kiranta kmr ynda
Aliyu yace masu wae sunanta knn old
woman, Aliyu ya juya yana kallon inteesar
yyi dariya yace "ko dae mu tafi da old
woman din nn lgs ne," da sauri inteesar
tace
"don Allah yayana," yyi dariya ssae yace "ba
ruwana taje ta hade da tsofaffin yarbawa
halinta yafi hka mu shiga uku," inteesar ta
hade rae tace "to a ina xa ta gansu," yana
dariya yace "masallaci mana idan tace xa ta
tunda bata rabo da xuwa," bae jira me xata
ce ba ya kama hannunta suka yi bangaren
momy suje su gaisheta
____Inteesar____2*19
.
Khaleesat Haiydar
.
... Sun dde xaune falon momy, don umma da
Hajiya ma na ciki, suna ta lissafin abubuwan
da xa a siya don bikin su Khadija da Rahma
ya kusa, Kursum kam tayi aure watanni
shidda da suka wuce tareaka yi da na
Haisam da Maryam din Anty Nafeesa, baka
taba cewa abu ya taba hada su Hajiya da
momy a baya, ynxu kowa ya rike girmansa
bbu abinda ke tsakaninsu sae mutunta juna
da kyautata ma juna, gidan Baba Bukar ya
xama abun sha'awa, har lkcn momy bata
wani sake da Aliyu ba duk da harga Allah
komai ya wuce a wajenta kawae dae ta
kasa sakewa dashi ne kmr ynda tayi da
Haisam, karfe sha daya inteesar da Aliyu
suka yi bangaren inna don Abba baya nn ya
tafi daurin aure, yana rike da hannunta, ta
jingina jikinsa suna tafiya tace"yayana kace
xanje gun Abbana kafin karshen shekaran
nn fa ina missin dinsa wllh," Aliyu yace "kar
ki damu xaki je kanwata," bata sake ce
masa komai ba har suka isa falon inna,tana
xaune ilham din Zainab na kusa da ita sae
jarabata take mata yarinyar kyakkyawa fara
kmr babanta sae kallonta take, inteesar ta
rungumeta tace "ilee bby ina mamarki," inna
tace"ae ni ta fita ta bar ni da jaraba sae
kuka take min kmr ina yaga namanta
shegiya mummunan yarinya kawae,"
Inteesar tayi dariya tace "sae dae kece
mummuna inna, kiga yarinya kyakkyawa
kice mata mummuna," inteesar ta gaisheta
ta xauna, inna tace "lahhh ha ila, ynxu wani
cikin kika bari ya kuma maki inteesar bayan
ga wa innan jarababbun yara kmr beraye
masu xagin mutane da wani shegen yare
can baki gama dasu ba, ya xakiyi da wnn
wahala" Aliyu yyi dariya yana kallon inna
yace "na isa ne shiyasa nayi mata wani cikin,
ina boyz dina?" inna tace "ina xan iya
jaraban gantalallun yaran nnna koresu wllh,
saura kadan wnn me rabgajejen bakin ya
karyani" inteesar ta dinga dariya Aliyu yace
"lallai yaran nawa kika kora inna su da
gidansu," bae jira me xata ce ba ya fita ya
gansu suna tahowa da Haisam shima da
alamar shigowarsa gidan knn, da gudu
suka karaso suna kallonsa suka ce "daddy
where have yhu bein we've bein lookn 4
yhu since, dat old woman is so mean she
sent us out," dariya Haisam ya dinga yi Aliyu
ya kama hannunsu yana dariya suka shiga
falon yace"jump on her nd fight her," da
gudu suka yi tsalle suka haye kanta suna
mata busha busha, ta dinga ihu tana cewa
"don ubanku ku sauka kaina kar ku karya ni
jarababbun yara," Aliyu ya xauna gefenta
yace "ae sae sun karya ki yau xamu bar
gidan nn, ni da nake cewa xan bar maki su
a hka xan barsu kina xagan min yara kina
koransu" da sauri inna tace "lah wllh baxan
sake ba don Allah ka bar min su Aliyu," Aliyu
yyi dariya yace "na bar maki yarana ki lalata
su kmr ynda kika lalatani, kodayake ma ina
kika ga karfin rikesu bare ki lalata su" inna
ta marairaice fuska tace "wllh baxan lalatasu
ba Aliyu kai ma tsautayi ne yasa ka lalace
don Allah ka bani su," dariya inteesar ke yi
tana cewa "ni dae ya Aliyu don Allah ka
dauke su kar su karya min inna ta," Aliyu ya
jawota ta fado kansa, ya rungumeta, ya
rungume inna da dayan hannunsa ya ciro
wayarsa yace "inna yi dariya mu dauki
hoto," inna ta washe baki ta rungumo su
sudais dake dariyan su ma ya kashe masu
hoto gaba daya, Haisam dake tsaye bakin
kofa yana dariya yace "bari na dauke ku da
kyau," ya karbi wayar ya shiga daukansu
hotuna gaba dayansu har da ilham din
Faruuq, inna sae kyalkyale dariya take
rungume da jikokinta da tattaba kunne sae
cewa take "Allah yyi maku Albarka,"
Hmmmm INTEEESAAR.
Tammat bi hamdillah
.
Jinjina ta musamman ga marubuciyar
wannan littafi
.
Khaleesat haidar
.
Allah ya Kara basira da daukaka
.
Amadadin ni kaina da kuma sauran admins
dinmu muna Mika muku sakon gaisuwa
dakuma jinjina bisa goyon baya dakuma
karfafa guiwa da muke samu daga wajenku
.
Naso ace Na ambaci sunanenku gaba daya
amma hakan bazai yiwuba domin kuwa
yawanku yakai yawa sosai Muna godiya ga
dukkaninku baki daya
.
Alhamdulilah.
Naji dadin gama wanna aikin da kibani .
By
Sabiu Adam bena
No comments