Recent Updates

Inteesar Book 4 Complete

 


              INTISAAR BOOK 4

 

Inteesar tayi shiru a dan tsorace bayan ta

hadiye maganin tana jiran jin me xata fara ji

a jikinta, har na kusan minti goma bata ji

komai ba hkn yasa ta mayar da hankalinta

ga TV dake ta aiki shi kadae tana kallo, taji

ta fara jin bacci amma har lkcn bata ji ko da

ciwon kai a jikinta ba, hkn yyi mugun daga

mata hankali, tace na shiga uku kar dae

cikin baxae xube ba, ta dauko magungunan

ta shiga balla su kuma xata sha yanda ta sha

daxu hankalinta a tashe, ta ciro su knn ta

jawo kofin ruwanta xata sake korawa taji

wani matsanancin ciwo a mararta da bata

taba ji ba, tayo waje da ido a tsorace

gabanta na faduwa, a hankali cikinta ma ya

fara ciwo ya hade da na maran, tunda take

bata taba jin irin wnn ciwon a jikinta ba,

kankame cikinta tayi ta shiga mutsu mutsu

daga xaunen da take tana buga tiles da

hannunta, taga xama ya gagareta ta kwanta

kasa tana rike da cikin tana juye juye, ita nn

tana ga xata iya jure ciwon har ya gama

cikin ya fita, da marar ta yyi wani irin murda

mata ta daura hannu a ka taji kmr

mutuwarta ce ta xo, bata san lkcn da ta fasa

wani axababben ihu ba tana rike da cikin,

lkci daya ta hada xufa, ta shiga kwala ihun

axaban da take ji a gigice, a tare Aliyu suka

fito da Safeena ya karasa kusa da kofar a

rude ya murda yaji a rufe, bubbuga kofar ya

shiga yi yana kiranta, ta fashe da wani

matsanancin kuka da kyar tace "wayyo

mutuwa xanyi ya Aliyu," ya koma daki a

rikice ya shiga neman spare key, safeena

kam da gudu ta koma dakinta ta dinga

tsallen murna shknn ta sha ruwan, ya

karaso jikin kofar jikinsa na rawa ya bude

kofar ya afko cikin dakin yana kalle kallen

inda xae ganta, can kusa da gado ya ganta

kwance tana juye juye ya karasa gabanta da

sauri ya durkushe ya dago ta a rude yana

tambayarta me ya faru, kasa cewa komae

tayi sae juye juyen da kawae take a

hannunsa, a rikice ya shiga cewa "don Allah

kiyi min magana fateema me ya same ki,"

duk da mugun axaban da take ji hannunta

na rawa ta shiga tura kwalin magungunan

karkashin gado tana mayar da numfashi da

kyar wae kar ya gani, ya lura da abinda take,

ya rike hannunta da sauri yana kallon

kwalin yace "meye wnn," girgixa masa kai ta

shiga yi tana neman xamewa daga jikinsa

ya daga kwalin tabs din yana kallo baki

bude, a rude ya jefar ya shiga cewa

"innalillahi wa inna ilaihi raji'un meye wnn,"

wani ihun ta kuma fasawa ta kankamesa

tace "wayyoo ya Aliyu, cikina, mutuwa xanyi

wllh," yana jijjigata cikin tashin hankali ya

shiga cewa "ki gaya min shi kika sha

fateema?" kasa cewa komai tayi sae jujjuya

kanta da take cikin axaba, ya ga farar

takardar scan din dake gabanta ya dauka da

sauri hannunsa na rawa ya bude, jefar da

takardar yyi ya fixgota cikin mugun tashin

hankali yace "wayyo fateema ki gaya min

magungunann nn kika sha? Plss kiyi min

mgna," a rude yake maganar, ita ko da kyar

ta shiga gyada masa kai tana jawo

numfashi kmr me shirin suma, ya dafe

kansa yana kallonta yace "nashiga uku, oh

my God," saketa yyi da sauri ya fice daga

dakin, ta dinga ihu tana birgima cikin

axaban ciwo tana kiran Abbanta, ya dawo

dakin da sauri rike da allura, kwance ya

ganta cikin jini, yyi wani kara a rude ya jefar

da alluran hannunsa ya karaso kusa da ita

da sauri yace "ya salam, innalillahi wa inna

ilaihi raji'un, fateema fateema" kuka take

ssae tana juye juye kmr ranta xae fita jini

sae malala yake ta kasanta, ya dagota ya kai

mata wani wawan mari a gigice ya shaketa

yace "kika kashe min yarana, yhu kill my

kids" ta kankamesa tace "wayyo mutuwa

xanyi na shiga uku," wani marin ya kuma

kai mata ya dagota ya buga ta da bango,

tunda take bata taba ganin yanayin da Aliyu

ya shiga ranan a tare da shi ba, idonsa ya

kada yyi jajur muryarsa na rawa yace "ki

gaya min ubanwa ya baki maganin nn, wani

asibiti kika je," ya wurgar da ita ya buga

bango da hannayensa biyu yace "ya salam,"

juyowa taga ya sake yi ta fara kkrin fita

daga dakin ya fixgota ya shaketa yana huci

yace "me yarana suka maki kika kashe su

fateema," ta rike hannayensa biyu cikin

kukan tashin hankali tace "no plss kayi min

rae ya Aliyu cikina xae kasheni," bugata yyi

da bango da karfi ya fice daga dakin tasan

be gama da ita ba, tayi karfin hali ta rarrafa

ta fito daga dakin da kyar tana neman inda

xata safeena ta fito da sauri ta ja ta suka

shige dakinta ta rufe kofar da sauri, inteesar

ta xube kasan dakinta tana mayar da

numfashi har lkcn jinin dake xuba jikinta

bae tsaya ba

.

Aliyu ya fito kmr wani mahaukaci daga

dakinsa ya shiga nata a rikice bae ganta ba,

ya fito ya shiga buga kofar Safeena da karfi

ganin trace din jini tun daga kofar Inteesar

har nata, alamar nn inteesar ta shiga, cikin

tsawa yace "baxa ku bude min kofar ba"

cikin sanyin murya Safeenah tace "haba

dear ka sa ma xuciyarka ruwan sanyi mana,

so kke kayi kisan kai, ka bar ta da halin da

take ciki mana xaka dinga dukanta kuma,"

ya daka mata wani raxanannen tsawa yace

"na rantse da wanda numfashina ke

hannunsa idan ban hada dake ba kada Allah

ya bani abinda yake nema, baxxa ki bude

min kofa ba" ya karasa maganar yana huci,

ta bude baki da mamaki tana kallon kofa,

A'aaah lallai abun babba ne yau, to fa, ta dan

tabe baki tace "to ni ko sae dae kar ya baka,

don baxan tsaya hka kawae ina ji ina gani

ka kashe yar mutane gabana ba," bae sake

cewa komai ba ya juya da sauri kmr xae

tashi sama ya koma dakinsa yana huci,

inteesar kam na durkushe dakin sae kuka

take tana juye juye kmr ranta xae fita, kila

karshenta ne ya xo yau, gashi har lkcn jini

bae tsaya mata ba sae bulbulowa yake, duk

kayan jikinta ya baci da jini hka ma dakin

safeena, safeena ta dauko Zaninta da sauri

ta mika mata a xuciyarta tana cewa "yau ai

sae dae jininki ya tsiyaye ki mutu yarinya

baxan bude kofar ba bare ya taimaka maki,"

inteesar ta kasa karban xanin, sae cewa

take mutuwa xanyi, safeena tace "baxa ki

mutu ba," key suka ji Aliyu ya saka a kofar,

Inteesar ta fasa ihu jikinta na rawa taji kmr

ta sume ynxu ta samu saukin abubuwan

dake faruwa ynxu "wayyo kayi min rae ya

Aliyu wlh yau mutuwa xanyi, don Allah kaji

tausayina" ya afko dakin rike da kwalin tabs

din da ta sha yana huci, idonsa ya koma

jajur kmr gauta, kanta yyi ya fincikota da

karfi ya dago ta, muryarsa na rawa yace

"wllh wllh baki gaya min wanda ya baki

magungunan nn ba, sae na kashe ki kema

yau," jikinta na rawa ta shiga girgixa masa

kai hawaye na bin kuncinta, ya shaketa da

karfi, cikin tsawa yace "baxa ki gaya min

ba," ta yo waje da ido a tsorace, da kyar

muryarta a shake tace "xan gaya maka," ya

watsa mata mari yace "uban me kike jira," ta

fashe da wani matsanancin kuka ta juya

tana kallon safeena tace "ita ce ta kaini aka

bani," Safeena ta yo waje da ido ta dafe

kirjinta tace "na shiga uku yarinya xata min

sharri, a ina kika ganni," cikin kukan Axaba

Inteesar tace "ita ce ya Aliyu, ka tausaya min

cikina kasheni xae yi wllh," a hankali Aliyu ya

saketa ta sulale kasa ya juya yana kallon

safeena da ta xama kmr mara gskyar gske,

duk ta rude, sae rawa bakinta yake ta kasa

cewa komai, ta fashe da kuka tace "wllh

wllh sharri tayi min Aliyu, a ina ta gan ni yau

da har xan kai ta a bata magani," wani kara

yyi ya karasa kusa da safeenar kmr xaki ya

shaketa hawaye cike idonsa yace "ku ka

kashe min yarana, me suka maku safeena,"

bae jira me xata ce ba yyi wani irin buga

kanta da bango ya saketa yana huci, sae ga

jini, a hankali ta sulale kasa ta fadi

sumammiya a wajen, juyawa yyi bae sake

ganin Inteesar ba a dakin

.

Inteesar na fita daga dakin dama falo ta

sauko tayi hanyar kofar fita waje da sauran

karfinta don dk jikinta yyi weak, tana isa

tsakiyar falon jiri ya debeta ta xube kasa ta

kasa tashi kuma, dae dae nn shima ya sauko

kmr an hankadosa ta fasa wani gigitattcen

ihu ta fara kkrin mikewa tsaye amma ta

kasa cikin kuka ta dinga cewa Noo plss ya

Aliyu ka tausaya min," ganin ya yo kanta ne

yasa ba tare da ta shirya ba ta sulale wajen

sumammiya, ya xube gabanta ya kife kansa

kan tiles cikin tashin hankali yace "Nooo" da

kyar ya dago kansa yana kallonta hawaye

kwance fuskarsa, ya dagota ya rungumeta

muryarsa na rawa yace "y fateema, meyasa

xaki min hka, me yaran nn suka yi maki kika

gwammace ki kashesu, y?" ganin har lkcin

jini bae tsaya mata ba yasa ya dauketa da

kyar ya haura sama da ita ya bude dakinsa

ya kwantar da ita yana tunanin me xae

mata, duk wata baseera ta bace masa kmr

ba likita ba ya rasa yanda xae yi da ita sae

bincika ruwan allura yake ya rasa wanne ma

ya kamata yyi mata, da kyar ya jawo

wayarsa jiki ba kwari ya shiga neman nmbr

wani abokinsa doctor yaji a kashe, ya kira

Dr maryam ma yaki shiga, hkn yasa ya kira

nmbr faruuq bugu daya ya daga, da kyar ya

iya cewa "plss faruuq ka taho gidana ynxun

nn i need yhu help," ya katse kiran ya ajiye

wayar har lkcn inteesar na jikinsa, ko minti

sha biyar bae cika ba faruuq ya iso gidan

don a xatonsa Aliyun ne bae da lfya, yana

shiga compound ya kira Aliyu yace gashi nn

ya xo, Aliyu yace ya shigo falo ya hayo sama,

bbu abinda ya daga ma faruuq hankali illa

ganin jini da yyi ta ko ina a gidan, kasa

karasa cikin dakin yyi bayan ya bude dakin

Aliyu, har lkcn kuma yana rungume da

inteesar jikinta duk jini, da kyar faruuq ya

iya cewa "meye hka Aliyu, me ya sameta,"

Aliyu ya kasa cewa komai sae girgixa kansa

da yake, faruuq yyi karfin hali ya karasa

cikin dakin yana kallon Inteesar xuciyarsa

na bugawa, da kyar 4 d second tym ya sake

cewa "me kayi mata Aliyu," Aliyu yyi karfin

halin cewa "Abortion tayi faruuq, she killed

my children," hawaye ne ya biyo bayan

maganr tasa, Faruuq yace "innalillahi wa

inna ilai'hi rajiun, ix she alryt, suma tayi ko

me, she's still bleedn" ya karaso gabansu da

sauri ya durkusa ya daga hannunta yana

feel din pulse dinta, ya sauke ajiyar xuciya

snn ya karbeta daga hannun Aliyu ya

kwantar da ita, yace "kana da kayan aiki ne

a gida," Aliyu ya nuna masa inda komai

yake, ya shiga hada alluran da xae mata da

sauri, da kyar ya samu jinin nata ya tsaya,

shi dae Aliyu kallonsu kawae yake yana gefe

xaune, faruuq yace "ka gyara mata jiki sae

ka mayar da ita kan gado, bari naje xan siyo

drip din da xan hada mata," Aliyu bae ce

masa komai ba ya fice da sauri, da kyar Aliyu

ya iya tashi ya tafi dakinta ya dauko mata

wani kayan da abubuwan da ya kamata, ya

koma dakinsa ya shiga gyara mata jikinta

har ya gama ya sauya mata wani kayan ya

dauketa ya kwantar kan gado, snn ya shiga

aikin goge gogen jini a gidan, a hka faruuq

ya dawo ya samesa, faruuq ya gama mata

duk abinda ya kamata snn ya fito yana

tambayar Aliyu safeena fa, Aliyu dake xaune

ya takure a falo xaxxabi na neman rufesa

dakyar yace ka duba nxt room din i thnk ita

ma suman tayi" faruuq ya tsaya kallonsa ya

kasa cewa komai, ya juya ya shiga dakinta

ita ma yyi mata duk abinda ya kamata ya fito

yace Aliyu yaje ya mayar da ita kan gado. Har

dare inteesar bata farfado ba, safeena kam

an farfado amma bata yi gigin fitowa ba ba

karamin fashewa kanta yyi ba ta dinga kuka

ita daya a daki faruuq ya shigo gidan bayan

sllh magrib ya shiga ya duba inteesar ya

sauko yana kallon Aliyu yace dole sae an

kara mata jini, Aliyu bae yi masa musu ba

suka tafi asibiti aka diba jininsa don dai dai

ne da nata, shi dae komawa yyi kmr wani

mara lfya suka dawo gida faruuq ya sa mata

jinin, ko da faruuq ya bude dakin safeena

bae ganta a ciki ba, ya sauko kasa yana gaya

ma Aliyu, Aliyu yace "tafita knn," ita ko tana

jin fitarsu dama tayi gidansu ba shiri. A

daren Aliyu ya tafi gida, yasa Abbansa a

gaba kmr wani karamin yaro yana hawaye

ya gaya masa abinda inteesar tayi, Abba

kasa yrda yyi, hka ma Haisam dake falon duk

jikinsu yyi sanyi, Abban yace "ita fateemar,

innalillahi wa inna ilaihi raji'un" frm no

where suka ji muryar inna tana salati

tashigo falon Abba da gudu kmr an jefota a

rude tace "Bukar Bukar wae ji nayi ance

Inteesar ta xubar da cikin jikinta," duk suka

yi tsit suna kallonta, a fusace tace "kuji min

mutane kmr kurame, wae ba magana nake

maku ba xaku mayar dani yar iska" Abba ya

sauke ajiyar xuciya yace "nima ynxu Aliyu ya

xo yake sanar min," inna ta fasa ihu tare da

fashewa da wani matsanancin kuka ta

daura hannu a ka tace "wayyo na shiga uku

ni Rahmatu, amma wnn anyi gantalalliyar

muguwar yarinya, don ubanta dan nawa ta

xubar, tasan burin da na ci akan dan nn,"

Aliyu ya mike da kyar yana kallon Abba

muryasa can kasa yace "sae da safe Abba,"

inna na huci tace "maxa muje ka kaini

wajenta ynxu" Abba yace "A'a baaba, gobe

ya taho min da ita ko.

Karfe goma da rabi Aliyu ya shigo gida, ya

kulle gidan ya haura sama a sanyaye ya

bude kofar dakinsa ya shiga, kwance ya

tarda ita idonta biyu, ledan jinin hannunta

ma kiris ya rage ya kare, kallo daya yyi mata

ya dauke kansa, ya cire shirt din jikinsa da

dogon wando, ya rage daga shi sae singlet

da gajeran wando, ta dauke kanta a hankali

ta lumshe idonta, bae taba tsayawa gabanta

hka ba sae sau daya, ya karasa kusa da ita

ba tare da ya kalleta ba cire mata alluran

hannunta ya soka jikin ledan jinin ya xaga

yyi kwanciyarsa can karshen gadon ya juya

mata baya, ita kadae tasan me take ji a

jikinta, ko ina na jikinta ciwo yake mata,

gashi har lkcn marar ta bae dena damunta

ba, ga mugun yunwar da take ji, don

rabonta da abinci tun safe, a hankali ta fara

kkrin sauka daga kan gadon ko tea ta hada

ta sha don yunwar yafi karfinta, jiri ya

debeta ta xube kasa, ya juya da sauri yana

kallonta sae kuma ya dauke kansa, ta fara

kkrin mikewa amma ta kasa, a hankali

muryarta na rawa tace "yunwa nake ji ya

Aliyu," ya juya yana kallonta kmr ya rufeta da

duka ya girgixa kansa xuciyarsa na suya,

cike da takaici yace "ta kasheki," snn ya juya

yyi kwanciyarsa. Da rarrafe ta fita daga

dakin ta shiga nata ta hada tea jikint a na

rawa, amma duk yunwan da take ji sae ta

kasa shan tean, hka ranan ta kwana a

wahale. Washegari monday bbu yabo bbu

fallasa ya shigo dakinta da safe yace ta

shirya xasu gida, gabanta ya shiga faduwa,

tana kallonsa daga kwancen da take tace

"baxan iya ba ya Aliyu" wani tsawa ya daka

mata yace "kada Allah yasa ki iya din, jahila

kawai, Allah ya baki sa'a na dawo naga baki

shirya ba," ya fice daga dakin, kuka ta shiga

rerawa a hankali, ta kasa tashi daga kan

gadon duk jikinta yyi tsami, cikin ikon Allah

ta mike da kyar ta shiga ta wanke baki ta

canxa pad, don bata da karfin wanka, ta fito

jikinta na rawa ta xura doguwar rigarta snn

ta saka hijab ta sauko yana falo yana jiranta

bae ko kalleta ba ya mike yyi hanyar fita

tana biye da shi a baya kmr iska xae kadeta

ta fadi, duk tayi mugun rama daga jiya

xuwa yau, a sanyaye ta bude bayan mota ta

shiga bae ko kalleta ba ya shiga driver sit ya

ja motar suka fita daga gidan, har suka isa

gida bae ce mata ba ita ma bata ce masa ba,

gabanta ya shiga faduwa don bata san me

xata shiga ta tarar ba, da kyar jikinta a mace

ta fito daga motar ta jira shima ya fito, bae

ko kalleta ba ya nufi gate xuciyarta na

harbawa da sauri da sauri ta bi bayansa

suna shiga gidan falon abba taga ya nufa,

ita dae tana ta biye da shi a baya kmr jela, a

bakin kofar Abba suka ci karo da momy

xata fito daga falon, inteesar ta koma baya

da sauri kuma a tsorace, momy ta bi ta ta

cafketa, ihu ta fasa a tsorace momy ta shiga

xuba mata mari tana duka kmr an aikota,

kuka ta dinga rusawa tana ihu a gidan Abba

ya fito da sauri yana kallon momy a fusace

yace "kina da hankali kuwa Zainab, meye

hka kike yi," ko kallonsa bata yi ba sae

jibgarta take tana tumble da ita, ita ko bata

fasa ihu da kukan da take ba, Aliyu ya dauke

kansa ya koma gefe ya tsaya ya lumshe

idonsa, su Hajiya da umma duk suka fiffito

daga dakunansu su Rahma duk sun tafi sch,

duk irin masifar da Abba ya dinga yi ma

momy ransa a bace kan ta sake inteesar kin

sakinta tayi, har sae da ta kai ta kasa, su

Hajiya da umma dae na tsaye sae murmushi

suke, Hajiya na cewa "to wnn abu dae idan

bakintsa mata aka yi ba taya yar mitsitsiyar

nn tasan wani cire ciki" daga nisa suka ji

Muryar inna tana tahowa da gudu tana

cewa "muryar waye nake ji hka kmr ta

Inteesar uban me ake mata," ta karaso tana

haki, tana ganin abinda momy ke yi ma

inteesar tayo waje da ido ta fasa ihu "meye

hka xan gani Zainabu, akuya kika samu ko

me? kashemin ita xakiyi don uwarki," sae a

snn momy ta saketa, inna ta fashe da kuka

tana kallonsu gaba daya tace "amma dae

Allah ya isa ban yafe maku ba, ynxu Bukar

har da kai aka taru xa a kashe yar mala'ikan

Allahn nn don ta xubar da wani wahalallen

cikin Aliyu dake neman aikata lahira, to duk

shegen da bae fasa dukanta ba bae haifu

cikin uwarsa ba " ta dago inteesar dake ta

rusa kuka ita ma tana nata kukan ssae tace

"Allah ya isar maki kuma ciki kin isa ne yasa

kika xubar da shi, mu je ga ruwa can na

daura xan maki wanka" taja ta tana dingishi

suka yi sashinta tana huci, Aliyu ya juya yana

kallon Abbansa da ya bi su da kallo shima,

snn ya girgixa kai kmr xae hadiye xuciya yyi

hanyar fita daga gidan Abba ya kirasa. Allah

sarki Babana Aliyu, but ol d same Allah shi

kara, na ma tuna ko waye kai da.

.

Inteesar na xaune falon inna

tana cin tuwa da lafiyayyan miyan vegetable

da inna tayi mata yaji

nama da kifi da ganda, sae tura abunta take,

ga farfesun kayan ciki

da na kai gabanta ga fura mae sanyi shima

duk a gabanta, inna ko

na xaune gefenta tana tayi mata hira tana

kyalkyala dariya, inteesar

dae hankalinta na kan abincinta har ta

manta rabon da ta ci tuwo

sae indomie kmr mayya kullum, tun safe da

inna ta ja ta tayo sashin

ta da ita bbu wanda yaga fuskar xuwa ya

samesu har Abba, Aliyu

kam Abba ne ya hanasa xuwa don yasan

halinsa, Haisam ma baram

baram suka yi da inna daga yaxo yi ma

inteesar fada, ransa a bace

ya bar falon, sallamar faruuq yasa inteesar

ta jawo hijabinta da sauri

don daga ita sae yar shimi, suka amsa masa

sallaman inna na washe

baki ya nemi guri ya xauna ya gaida inna ta

amsa cike da jin ddi ta

mike ta kwaso masa lemo a fridge dinta,

inteesar ta gaishesa tana

murmushi ya amsa ba tare da ya kalleta ba,

tace "ya faruuq Zainab

fa?" yace "tana lfya," ta ci gaba da cin

tuwonta inna nata yi masa

hira mara tushe sae binta yake da uhm, sae

da ya jira don kanta tayi

shiru snn ya hade rae yana kallon inteesar

yace "inteesar wajen ki

naxo," ta dago tana kallonsa hka ma inna,

yace "am vry disappointed

in yhu inteesar, never knew yhu 2 b

foolish...." da sauri inna tace

"meye wnn kke cewa, ka fada wanda xanji

mana," ya juya yana kallon

inna yace "Haba inna, ynxu abinda inteesar

tayi ta kyauta knn da ba

ki son a mata fada, rae biyu fa ta hallaka dan

wauta irin nata, kuma

ace baxa a mata magana ba" a fusace ya

karasa maganar, inna ta

dafe kirji kmr xata yi kuka tace "rae biyu fa

kace, dama yan biyu ne

knn?" faruuq yace "au ke da duk abinda ake

baki sani ba inna," inna

tayi narai narai da ido tace "ni ina nasani,

ynxu yan biyu ta xubar

faruuq, ko daya bae rage ba," ta juya tana

kallon inteesar dake ta

tura tuwanta abunta fuskarta a daure, can

ta juyo tana kallonsa tace

"to hka Allah ya kaddara sae a dau na

annabi, yarinya dae bata gama

mallakar hankalinta ba bare ace xa a mata

fada ynxu, kawae sae dae

ace Allah shi kyauta, su kuma Allah ya ji

kansu," faruuq don takaici

kasa cewa komai yyi, can dae yace "meyasa

xaki dinga cewa hka

inna, inteesar din ce yarinya ynxu," inna ta

hade rae tana kallonsa

tace "naga dae alamar kaima ka fara xama

munafuki, tashi ka ban

waje idan har wnn maganar ce ta kawo ka,

to jefar da ita kuke son

nayi kome, dama Allah yyi yaran baxa su

wuce wata uku a cikinta ba,

don hka ku shafa ma jikata lfya" faruuq ya

mike ransa a bace yace

"to inna, Allah ya baki Hkuri ni xan koma,"

tace "eh Allah ya kiyaye,"

ya juya ya fice daga falon, inna ta ja dogon

tsaki tace "munafukan

bnxa kawae, ci ki koshi kije ki kwanta ina

fatan dae jinin ya tsaya

gaba daya ynxu." Da daddare inteesar na

kwance gefen inna duk da

fankan dake aiki a falon tana tayi mata fiffita

suna hira, Abba yyi

sallama, inteesar ta mike xaune da sauri

tana kallon inna, inna tace

"tsaya tsaya kar ka shigo min," ta juya tana

kallon inteesar murya

kasa kasa tace "maxa tashi ki shiga daki," da

gudu inteesar ta shige

daki ta rufe kofa, inna ta rungume

hannuwanta tana sakace hakori

tace "yauwa xaka iya shigowa" Abba ya

shigo dakin da sallamarsa ya

xauna ya gaidata yana kallonta, ta amsa bbu

yabo ba fallasa, yyi

shiru na kusan minti biyar snn yace "baaba

fateema fa" inna ta hade

rae tana kallonsa tace "ya aka yi," cikin fada

Abba ya fara magana

"haba baaba, ni ynxu kina gwada ma yaran

nn bani da iko da su ne

kome, ya yarinya tayi laifi irin wnn nasa a

kawo min ita gida ki

kunshe ta a daki bbu wani bayani, kuma ke

ba yi mata xaki yi ba,

ynxu kina gwada mata abinda tayi tayi dai

dai knn kome," inna ta

marairaice ganin yanda ransa ya baci tace

"to wae Bukar maganar nn

bata wuce bane ko me, naga dae ya ya ba

dawowa xasuyi ba," Abba

ya shiga kiran inteesar a fusace "fateema

fateema," kmr munafuka ta

fito da hijab har kasa, inna se ca take baxata

fito ba koma inteesar,

Abba yace "maxa ki wuce falona ki jira ni," a

fusace yyi maganar don

hka bata saurari inna ba ta fice kmr

munafuka gabanta na faduwa,

inna tace "to wllh sae na bi ku," bae tanka ta

ba ya fice, ta fixgi

gyalenta da sauri ta fice ta bi bayansu,

gaban inteesar yyi mugun

faduwa ganin su Hajiya da ma momynta har

ma da Anty nafeesa da

ta bi ta da harara a falon ashe ta xo gidan,

ko inna ma bata sani ba,

inteesar ta saci kallon Aliyu dake xaune

gefen Haisam, ta rasa inda

xata xauna don kowa haushinta yake ji a

falon, Abba ya shigo ya

xauna yana kallonta ta sunkuyar da kanta

har lkcn tana tsaye, cikin

ikon Allah sae ga inna ta shigo falon tana

haki, tana kallon Hajiya

tace "ke tashi ki ban waje in xauna," Hajiya

bata yi musu ba amma in

ranta yyi dubu ya bace, ta mike inna ta

xauna tace "xo xauna nn

inteesar," inteesar ta xauna gefen inna,

Hajiya kuma ta nemi wani

wajen ta xauna ranta a bace. Inteesar ta

daga kai a hankali ta saci

kallon Aliyu taga kallonta yake, duk ya koma

kmr wani mara lfya, ta

dauke kanta da sauri shima hka

.

A nutse Abba ya kira sunanta "fateemah," ta

dago a hankali tana kallonsa, ya sauke ajiyar

xuciya yace "ko da yake ma bari na fara ta

kanki baaba," inna na kallonsa tace "eh ina

ji," yana kallonta yace "Baaba kar ki fara

magana nn ba tare da ance kiyi ba, duk me

xaki ji a nn don Allah karki bude bakin ki,

idan ana bukatar cewar ki xa'a sanar da ke,

don Allah dae nace," inna ta tabe baki tana

girgixa kafa, ya maida dubansa ga Inteesar

da ta sunkuyar da kanta yace "fateema,"

wnn karan kasa dagowa ta kallesa tayi, bae

damu ba ya ci gaba "Ashe ke dama mara

hankali ce bansani ba," inna tayi karaf tace

"kmr yaya," Abba ya hade rae yana kallonta,

ta daga hannu da sauri tace "to nayi shiru,"

Abba na kallon Inteesar yace "ynxu abinda

nake so dake shine kawae ki gaya min

asibitin da kika je," Hawaye ya cika idonta ta

kasa cewa komai, cikin daga murya Abba

yace "ba magana nake maki ba," a hankali

Aliyu yace "ae Safeena ce tayi mata jagora

wae," a fusace inna tace "ga magana nn

xaku tsaya kuna wani lauyewa, ni dae nasan

jikata baxata iya aikata wnn danyan aikin da

kanta ba" Abba yyi shiru yana kallon Aliyu

snn yace "kae wa yaga maka hka," Aliyu

yace "ita da bakinta ta fada," inteesar ta

watsa masa harara tace "ni ba muyi hka da

kai ba, kuma safeena bata yi min ko wani

jagora ba ni da kaina na tafi inda naje,

hasalima bata sani ba," Aliyu ya yo waje da

ido da mamaki yace "kika ce me?" ta xaro

masa ido tace "ehh" ya dafe kansa yace

"innalillahi wa inna ilaihi raji un, kika sa naje

na ba yar mutane takarda ashe sharri kika

mata" Abba yace "takardar ka kai mata?"

Aliyu ya kasa cewa komai sae kallon inteesar

da yake, a rude Hajiya tace "kana da hankali

kuwa Aliyu, ka saketa fa kace?" Abba yace

"saki nawa kayi mata," Aliyu ya sauke ajiyar

xuciya yace "daya," snn ya ciro pen daga

Aljihunsa ya mike ya shiga dakin Abbansa

duk aka bi sa da kallo ya fito rike da farar

takarda ya isa study desk ya duka xae yi

rubutu Abba yace "meye hka kke yi Ali," ya

dago bbu yabo bbu fallasa yace "ita ma

rubuta mata nata xanyi Abba" Abba ya daka

masa tsawa "kana da hankali kuwa, a

gabana don baka da kunya xaka dauko

takarda kana gaya min maganar bnxa,"

cikin daga murya Abba yace "dawo nn ka

xauna," Hajiya tace "kambu, ae wlh baka isa

ba Alhaji, ita wancan din da ya saka ance

maka gata ne bata da, ae ita ma Wllh sae ya

rubuta mata nata, na rantse," Abba ya mike

a fusace yace "fice min a falo Aisha, nace ki

fita," ta mike tace "ae ko baka fada ba fita

xanyi, amma wllh kmr yanda tayi makirci

tasa ya saki matarsa ta arxiki ita ma sae ya

saketa, ae dama idan bata xama makira ba

sae Allah ma ya tambayeta, abu a jini," ta fice

tana huci, inna tace "shegiya yar wahala, ae

in Aliyu ya saki Inteesar yau duk kuma sae

nasa dana ya rubuta maku takardarku wllh

wllh," inteesar ta fashe da kuka tace "Abba

ni ka bar shi ya rubuta min takardata don

Allah don Annabi," Abba ya daka mata tsawa

a fusace "rufe min baki, stupid" Anty

Nafeesa kam kasa cewa komai tayi sae

kallon inteesar take, momy dama hankalinta

na kan TV, Abba yyi shiru na wani dan lkci

snn yana kallon Aliyu yace "sae kaje ka

mayar da matarka," Aliyu bae ce komai ba

sae da har lkcin kansa a kasa yake da

ganinsa kasan ran maxa ya baci, Abba ya

hade rae yana kallon inteesar yace "ynxu

dalilin cire cikin jikinki kawae nake son ki

gaya mana gaba daya mu ji," hawaye ya cika

idon Inteesar tayi shiru kanta a kasa, har

sae da Haisam ya daka mata tsawa, "ba

magana ake maki ba," a fusace inna ta mike

tace "ohh ni yau naga tsiya xasu kashe min

jika, kuma sun hanani magana " ta fashe da

kuka xata bar falon, Abba yace "haba baaba

ki dawo muji daliin da yasa tayi hka, ae bbu

wanda yyi mata wani abun a nn," da kyar

aka lallaba inna ta dawo ta xauna tana

share hawaye, Abba yace "muna jin ki

Fateema," inteesar ta dago kanta a hankali

tana kallon Aliyun, taga shima kallonta yake,

ta kauda kanta tace "sbda bana sonsa

shima kuma baya sona yasa nayi hkn Abba,"

ta fashe masu da kuka ssae tace "Abba

tunda na taso ya Aliyu ke cutata a gidan nn,

tun ban san kaina ba, ban san me nayi masa

ba ko dan ba gidan ubana bne, ya tsaneni

kuma baya son bude ido ya gan ni cikin

gidansu, ko uwar da ta haifeni ma bae bari

ba, idan an manta randa ya daga hannu xae

mareta to ni ban manta ba, kuma har gobe

baxan manta ba, ban san me muka yi masa

ba, duka bbu wanda ban sha a hannun

Aliyu ba, idan ba a manta ba wani rashin

lfya da nayi na kwana da kwanaki shi shine

sanadin sa, amma ban fada ma kowa ba,

har ka hada mu aure Abba, kuma tunda ka

hada mu abba ko sau daya ban taba jin

ddin xaman gidansa ba, sae nayi sati biyu

ban daura idona a kansa ba, bae san ci na

ba bae san sha na ba, kullum a wahale nake

cikin gidan, to a hka yake son na haifa masa

yara, wllh Abba bana sonsa ka taimakeni

kasa ya bani takardata ynxun nn, biyayya

kawae yyi maka yake xaune da ni gida daya

a matsayin matarsa," ta fashe da

matsanancin kuka takasa ci gaba, tun da ta

fara magana Aliyu ke kallonta baki bude.


Ganin bbu wanda ya iya cewa komai a falon don duk jikinsu yyi sanyi ya sa inteesar ta tsagaita

kukan

da take ta cigaba "snn Abba ni bada

yardana ya

sake aure ba, hasalima ni ban san xae yi

aure ba

sae ranar da ya kawo ni gunka da daddare

kke

tambayata ko nasani, to a nn ne ma nasan

aure

xae yi, kuma dama tun a hanya yyi threatn

dina

kan cewar ko me xaka tambayeni nace

nasani,

kuma Abba har yau yaki daukar batun

karatuna

da muhimmanci da nayi magana sae ya

dinga

hantarata wae baxan iya course din da nace

nake so ba, kuma Abba da yake cewa na

xubar

masa da ciki a tambayesa ko kula dani da

cikin

yake, Abba sae nayi kwana uku ban gansa

ba

gashi bbu abinda nake iyawa kullum a

wahale

nake kwana nake yini a gidan ga kuma

yunwa,

tunda ba iya girkin nake ba," tayi shiru tana

share

hawayenta snn a hankali tace "lastly Abba

kayi

hakuri ba rashin kunya nake maka ba,

amma ka

tausaya min kayi masa magana ya sauwaka

min,

don baxan koma gidansa ba wllh na gama

aurensa," Aliyu ya mike yana mata wani

mugun

kallo yana huci yace "munafuka,

makaryaciya

kawae, ki xo ki shake ni na baki takardar

taki

kuma wllh sae kinyi da kin sanin xubar min

da

ciki," ya juya xae bar falon Abba ya dakatar

da

shi a fusace, inteesar ta fashe da kuka tace

"wllh Abba kace ya bani takardata bana

auren

kuma, bana sonsa," Abba yana kallon Aliyu

yace

"dawo ka xauna," ya kai minti kusan biyar a

tsaye kmr baxae xauna ba, sae da Anty

Nafeesa

tace "ba magana ake maka ba ka tsaya ma

mutane kallon rainin wayo," ya juya ya

kalleta,

snn ya koma inda yake ya xauna yana ma

inteesar wani irin kallon, da ganinsa kasan

ran

maxa ya gama bacewa, Abba yace "cikin

maganganun da Fateema tayi a nn akwae

wanda

xaka karyata," ya kauda kansa bae ce komai

ba

sae huci da yake, Abba yace "gud, dama tun

ba

yau ba nasan halinka, na kuma san xaka iya

aikata duk abinda fateema ta lissafo a nn,

kai

kam ban san wani irin mutum bne Aliyu,

kuma

gwara da Fateema ta gaya min abubuwan

da ta

dde tana boyewa a cikinta tana cutar

kanta," ya

juya yana kallon Inteesar yace "amma

fateema

ke abinda kika aikata a ganin kinyi dai dai

knn,

me xaki ce ma mahaliccinki, ashe dama

karamin

tunani gare ki ban sani ba" inteesar dai

kanta na

kasa tana hawaye ta kasa cewa komai, Abba

ya

ci gaba, "a nan kin nuna kmr rashin kulawar

da

yake nuna maki ne yasa kika aikata abinda

kika

aikata, to Fateema baki san hanyar gida bne,

ko

in kin xo akwae wanda xae ce maki don

me" a

hankali tace "Abba banyi wnn tunanin ba,"

Abba

ya girgixa kai yana kallon Aliyu yace "to

malam

rubuta mata takardarta, Allah ya hada kowa

da

rabonsa, ni nayi kuskure tun farko na baka

auren

fateema duk da ka nuna min baka sonta"

Aliyu

ya juya yana kallonta, ita ma kallonsa take,

ya

maida dubansa ga Abbansa yace "srry ba

rashin

kunya nake mka ba Abba, amma taxo ta

shake ni

ta kwata, ko kuma ta saki kanta da kanta,"

yana

kai wa nn ya mike yana huci xae bar falon,

Abba

ya daka masa tsawa yace "don uwarka ni

nayi

maka magana ko fateema" Inna ta mike a

fusace

tace "yau naga tsiya, yarinya tace bata son

aurenka ka sallameta mana ko ana yi dole

ne, ae

ba rasa manema tayi ba, ko gobe ta fita titi

santalelen yaro me katuwar mota wanda ya

fi ka

komai ne xae biyo ta wllh, yo tsami gaye da

kai

idan ba tsautsayi ba ma me xae kai ta

aurenka

sai tsayi ba hankali kmr bishiya," abun

dariya

abun takaici, a walakance Aliyu na kallon

inna

yace "ae sae ki rubuta mata sakin ki bata, ko

kuma ku hadu ku shake ni ku karba," yyi

tsaki a

fusace ya juya xae fita Abba yace "kar ka

kuskura ka fita daga falon nn, kanka rawa

yake

Aliyu, ita mahaifiyar tawa kke gaya ma

magana"

inna ta fashe da kuka tace "yo sabon abu ne

wnn, ae sae Allah ya mana hisabi da Aliyu"

Haisam ya mike ya fice daga falon, hkn ma

Momy, ran Abba a bace kuma a nutse yana

kallon Aliyu yace "bani takardar Fateema

ynxun

nn Ali kar na nuna maka d odza side of me,"

cikin tsawa ya karasa maganar, Aliyu yyi

shiru

yana kallonsa yana huci, inna tace "ba

magana

ake maka ba salubabbe kawae," ya juya

yana

kallon inna tace "daina kallona Munafuki

kawae,"

inteesar dae kanta na kasa, ya juya ya kalleta

snn yyi huci me xafi ya ciro takardar da ke

Aljihunsa da pen ya daura takardar kan

hannun

sofa, snn ya duka ya fara rubutu a jiki.

Inteesar

ta dago a sanyaye tana kallonsa hawaye na

bin

kuncinta, Abba ma kallonsa yake ko kiftawa

baya

yi, hka ma Anty Nafeesa, inna tayo waje da

ido

ta dafe kirji tace "lah rubutawa xae yi

Bukar"

.

.. Inna ta fashe da kuka ta mike tsaye tana

cewa "Bukar kayi shiru, kaga fa rubutawa

yake, lah ha ila ha ilallahu mahammadur-

rasulillahi sallallahu alaihi wassallama, Bukar

kayi wani abu mana" Abba kam kasa cewa

komai yyi sae kallon Aliyun yake, Anty

Nafeesa ta jinginar da kanta jikin kujera

tana kallon ikon Allah, har Aliyu ya gama

rubutunsa ya mayar da pen din cikin

aljihunsa yana kallon Abbansa yace "gashi

nn na rubuta mata," Abba yyi murmushin

takaici yace "to ka kyauta," ya dauke kansa

ya shiga linke takardar neatly yana kallon

inteesar dake kallonsa har lkcn tana

hawaye, ya karasa gabanta yana mata

mugun kallo ya jefa mata takarda snn ya

juya xae fita inna ta bi sa da gudu ta cakumi

kwalarsa tace "don uwarka jikartawa ka

mayar baxawara, to Allah ya isa bamu yafe

maka ba, sae Allah ya saka mana," Abba yace

"ki rabu dashi baaba," inna tace "naki din,

dama nasan har da hadin bakinka ae," ta

fashe da wani matsanancin kuka ta xube

wajen tana daddaga hannu sama, Aliyu yyi

yar dariya rainin wayo ya juya ya fice daga

falon, sae a snn umma dake xaune har lkcn

bata ce komai ba ta mike ta bar falon

xuciyarta fal murna don dama abinda take

jiran gani knn, kuma ta gani, ynxu kuma xa

taje tayi break din ma Hajiya gud News din,

Abba ya sauke ajiyar xuciya yana girgixa

kansa, Anty Nafeesa ta mike ta nufi gaban

inteesar ta dauki takardar da Aliyu ya jefa

mata ta koma ta xauna tana warware wa,

inteesar kam hade kanta tayi da gwiwa tana

rera kuka a hankali, Anty Nafeesa ta gama

karanta content din takardar ta ajiye kan

kujera kusa da Abba ta mike ta fice daga

falon, inna ta mike ta dago inteesar tace

"tashi mu je, sae me don ya sake ki, abinda

ynxun nn kina fita masu mota xa su biyoki,

uban waye xae kalleki yace kin taba aure

idan ba dan bakin ciki ba, ae gwanda da

kika kwabar da cikin don da ganin

jarababbun yara ne, mu je kawae Allah ya

isar mana" sae a snn inteesar taji sanyi ta

mike tsaye inna ta shiga share mata

hawayenta, Abba kam idonsa na kan

takardar da Nafeesa ta ajiye masa bayan ya

dauka, yana gama karanta cntent din ya

sauke ajiyar xuciya tare da jinginar da kansa

jikin kujera yace "gashi nn fateema," inna ta

ja hannunta xasu fita tace "rabu da shi

da'alla muje me xaki yi da shi su da suka sa

shi ya sake ki ae sae su cinye," Inteesar ta

kasa bin inna ta koma a sanyaye ta karbi

takardar a hannun Abba, Abba yace "kiyi

hkuri Fateema ni na ja maki komai," ta

kirkiro murmushi ta karbi takardar inna tayi

tsaki ta ja ta suka fice daga falon tana cewa

"yo idan bata yi hkurin ba ya ake son tayi

dama bayan an gama cutarta," inteesar dae

jikinta a mace suka isa falon inna, inna ta

karbe takardar hannunta da ta kasa

dubawa har lkcin, tayi michi michi da ido

tana kallon rubutun ita nn karatu take kmr

tasan me aka rubuta jikin takardar tayi tsaki

ta cukuikuye takardar ta jefar bakin kofa

tace "shege kawae rubutun ma kmr ta

agwawa," ta juya tana kallon inteesar da ta

xauna kan kujera ta kura ma TV ido tace

"maxa je ki kiyi wanka ki xo ki kwanta, kar

ki sa komai a ranki kinji" a sanyaye inteesar

ta mike ta shiga dakin inna tayi kwanciyarta

kan gado kawae don baxata iya yin wankan

ba.

.

Washegari da safe inna na share falo ta ga

takardar da ta jefar bakin kofa, tace "na

share

wn shegen takardar Inteesar," inteesar da

har

lkcn ke kwance a daki tayi shiru kmr baxata

ce

komai ba sae kuma tace "ki ajiye kawae kar

ki

share," inna na gama sharan ta hada mata

ruwan wanka ta kai mata bayi duk tana

kwance, inna tace "maxa ki tashi kije kiyi

wanka kadda ruwan ya huce," ta mike

xaune

da kyar ta fara cire kayan jikinta xata shiga

wankan inna tace "to me xan hada maki na

kalaci kan ki fito," inteesar ta dan yatsine

fuska

tace "ni waina kawae xa a siyo min," inna

tace

"yo ae wnn ba wani abu bne bari na kira

kursum kan su tafi makaranta su siyo maki,"

inteesar na shiryawa a dakin inna taji

muryar

momynta ta xo gaida inna, ta hanxarta ta

gama abinda take ta fito da sauri don ta

gaidata don ba xuwa sashinsu xata yi ta

jibgeta ba, gefen inna ta xauna tace "ina

kwana momy," ba tare da ta kalleta ba ta

amsa da "lfya lau," inna tace "ya kina amsa

mata kmr ana tilasta ki," momy ta dan yi

murmushi ta mike tsaye tace "bari naje na

gama kimtsa ihsaan inna," inna ta tabe baki

bata ce komai ba momy ta fice, inna tace

"wannan wannan da ba dan a gabana ta

haife

ki ba da sae nace ba uwarki bace, bata

sonki

ko kadan, to wae da wanne xaki ji," inna

tayi

tsaki tace "Allah shi kiyaye," inteesar dae

bata

ce komai ba tana ta kallo abinta, can ganin

inna tayi shiru yasa tace "inna ni ina son

xuwa

gida in kwaso kayana bani da kaya ko daya

a

nn da xan sa," inna tace "Aa ba sae kin je ba,

xan sa su kursum su je su kwaso maki

kawae,

me xae kai ki gidan nn kuma" inteesar ta

hade

rae tace "to sanin me da me xasu kawo min

xasu yi, ni wllh da kaina xanje bbu wanda

xae

je dauko min kayana," inna ta bude baki

tana

kallonta, can ta rufe bakin tace "ke dae

wahalalliya ce wllh, don ubanki idan kika je

kika

hadu da shegen kiyi ya?" inteesar tace

"meye

ruwana da shi an dde bamu hadu ba, bari

ma

kiga ynxun nn xan shirya na tafi wllh, kuma

kiyi

ma Abba maganan yaushe xa a kwaso min

kayan dakina gaba daya" inna tayi shiru

tana

kallonta snn ta tabe baki tace "to ni dae ba

ruwana, ki tsaya kuma ki karya," waina uku

inteesar taci ta wanke hannunta tace ta

koshi,

inna tace "to ni dae banda ko sisin da xan

baki

kudin mota," inteesar tace "ai kam sae ki

nemo

shi don nima bani da kudi," inna tace "bari

naje

gun Zainabu na ranto dari biyar to," inteesar

tace "oho ni dae ki nema ki bani, kuma fa

karki

ce mata nice xanyi amfani dashi" inna tace

"to," snn ta fita xuwa ranto dari biyar, ko

minti

goma ba ayi ba ta dawo rike da dubu daya

tace "gashi nn har dubu daya na samu,"

inteesar tace "yauwa innata shi yasa nake

son

ki," ta karbe kudin ta saka takalminta ta fice

daga gidan inna ta rakata har gate snn ta

koma ciki. A dai daita sahu ta dauka har

gidan,

tana sauka ta tambayesa nawa xata bashi

yace "dari biyar," bata damu ba ta mika

masa

dubu dayan ya bata canji, ta juya tayi hanyar

gate, tana danna bell maigadi yace "waye,"

tace "ka bude min malam," ya bude gate din

ta

shigo tayi balcony abunta, bude ta tarar da

kofar shiga falon, ta shiga cikin falon tana

kalle

kalle, kamshin soye soye ke ta tashi a

kitchen

din ta dan karasa kitchen din a hankali ta

leka,

taga Safeena ce ke ta soye soye tana waka,

ta

dan tabe baki tayi hanyar stairs duk cikin

sanda take tafiyar, a hankali ta bude kofar

dakinta ta shiga ta rufe snn ta sauke ajiyar

xuciya, ta shiga bude boxes dinta tana cire

kayayyakin da xa ta dauka, a dan babban

box

ta shiga xuba kayan, ta kwashe kayan make

up dinta da turarruka duk ta xuba ciki har

da

jewelries, snn ta koma kan takalma suma ta

fara xaban wa inda xata dauka, kofar ta taji

an

bude, ta juya a tsorace suka yi ido hudu da

Aliyu, gabanta yyi mugun faduwa ta dauke

kanta ta dake ta cigaba da harhada kayanta,

shi ko ya rungume hannayensa ya jingina

jikin

kofar ya harde kafaffunsa yana mata wani

irin

kallo yana murmushin mugunta, da kyar ta

gama kwasan abubuwan da xata kwasa

don

duk gabanta faduwa yake, ta xuge xip din

ta

daga akwatin, snn ta dauki hijab dinta ta sa,

ta

shiga jan akwatin tayi bakin kofa, tana isa

bakin kofar ya sauke kafarsa, ya gyara

tsayuwarsa a bakin kofar, ta hade rae tace

"xan wuce.

Aliyu yyi murmushi yana kallonta daga sama

xuwa kasa yaki cewa komai kuma yaki bata

hanya, ta hade rai tace "Magana fa nake, ka

bani hanya in wuce," yyi dariya irin ta

mugunta yace "bi ta kaina ki wuce," ta galla

masa harara a fusace tace "wnn wani irin

iskanci ne, ka bani hanya nawuce mana," ya

fixgota yana mata wani shu'umin kallo, ta

tsorata ssae, ya shigo dakin yana rike da ita

ya kulle kofar tare da sa key, ta yo waje da

ido a tsorace, a hankali ta saita muryar ta

dan marairaice masa tace "Haba ya Aliyu me

hka kke yi, kaji tsoran Allah mana wnn ba

girmanka bane," ba karamin dariya ta basa

ba, don bae san lkcn da dariyar ma ta kubce

masa ba, tayi tsaki ta buge hannunsa daga

rikon da yyi mata ta rike handle din akwatin

ta xata yi hanyar kofa, ya fixgota yace "ae in

kin ga kin bar gidan nn yau to wasu yan

biyun sun dasu a mahaifarki ne," tace

"auxubillahi minash shaidanir rajeem, meye

hka kke cewa ya Aliyu," dariya yyi yace "ae

sae dae kece shaidaniyar a cikin dakin nn,"

ta fashe da kuka tace "me yasa xaka dinga

abu kmr ba musulmi ba, ni don Allah kaji

tsoran Allah ka rufa min asiri ka bar ni na

fita," yyi murmushi yace "iyye, sannu

musulma me tsoran Allah" tayi tsaki ta

turasa da karfi ta ja akwatin ta, ya kuma

fixgota ya jefar da ita kan gado, a gigice ta

fashe masa da kuka tace "na shiga uku na

lalace, wayyoo Abbana don Allah ya Aliyu ka

bari," ta mirgina ta dayan side din da sauri

ta sauko daga kan gadon tayi hanyar

bathroom da gudu, ya sha gabanta yana

mata wani irin kallo yace "in ma xaki tsaya

ki tsaya kar na wahalar dake," ta durkushe

wajen ta fashe da wani matsanancin kuka

tace "wayyoo Allahna na shiga uku, don

Allah ya Aliyu kaji tsoran Allah ka kyaleni in

fita," dagota yyi ya jinginar da ita jikin

bango yana mata wani irin kallo ya cire

hijab din jikinta ta shiga dukansa tana kiran

inna, wani gigitattcen mari ya kai mata nn

da nn tayi still marin har cikin

kwakwalwarta, riga da xani ne jikinta ya

cire xanin, ta rumtse idonta jikinta na rawa

hka ma muryarta tace "wayyo Allahna, ya

Aliyu" wani mahaukacin kiss ya shiga mata

kmr xae cinyeta, jikinta sae rawa yake kuma

bata yi gigin hanasa ba, ya dauketa cak ya

kwantar kan gado ya rabata da kayan

jikinta ya shiga mata abubuwa masu rikita

lissafi, nn da nn ita ma ta fara dauke wuta,

da kyar ta shiga turasa muryarta na rawa

tace "ka bari ya Aliyu, bana so, tsoro nake ji,"

bae ma san tana yi ba duk ya fita

hayyacinsa, ya kankameta kmr mae rada

dab da kunnenta yace "plss kar kiyi min

kuka fateema baxa kiji xafi ba," jikinta ya

dau rawa a tsorace tace "A'a tsoro nake ji

yaya xae min xafi," ya girgixa mata kai da

kyar yace "rufe idonki," da sauri ta rumtse

idonta ta kankamesa, ba shiri ta sakesa tayi

yar kara, yana rike da ita da sauri yace "kinji

xafi ne," kmr xata yi kuka tana mayar da

numfashi tace "A'a," snn ta kankamesa. To

ni dae da gudu na fita don ba ruwana,

anjima na dawo.

.

Aliyu bae sarara mata ba sae da ya ga ta

fara kukan gajiya, snn ya fada gefenta ya

rungumota yana kissin din wuyarta, a

hankali ya rada mata a kunne, "u re

different Fateema, so so cweeeet," ta turasa

da karfi ta fara kkrin mikewa, ya matse ta

jikinsa yace "ae baki isa ba, bayan na gama

biya maki bukatarki xaki kawo min iskanci,

dama abinda ya kawo ki knn," ta fashe da

kuka tace "Allah ya isa na, ni wllh ka sakeni,"

ya saka bakinsa cikin nata yana kissin dinta,

turasa ta shiga yi ya dan gatsa mata cizo a

labbenta, tayi kara, ya kankameta yace "last

round sae na bar ki kiyi tafiyarki da

kayanki," a fusace kmr xata yi kuka tace

"da'alla ni ka kyaleni, wllh xan maka ihu" ya

ki sakinta kuma yaki cewa komai sae wasa

da gashinta da yake, a hankali ya shiga

romance dinta kuma yana kallon cikin

idonta, ta fashe da kuka tace "don Allah ka

bari ya Aliyu wllh na gaji," ya ki sauranta ya

ci gaba da abubuwan da yake mata, hkn

yasa tayi shiru ta lumshe ido bata sake

yunkurin hanasa ba, a hankali taji mararta

ya fara ciwo, murya kasa kasa tace "ya Aliyu

ka bari cikina na min ciwo," bae masan tana

yi ba, ita ma bata wani yi serious wajen

hanasa abubuwan da yake mata ba, wani

mugun murdawa taji mararta yyi, bata san

lkcn da ta fasa ihu ba, ya fada gefenta da

sauri yace "me ya faru," ta shiga nuna masa

mararta tana yarfe hannu tace "ciwo yake

min," xae yi magana ta sake wani karan ta

fashe da kuka tace "wayyoo ya Aliyu ciwo

yake min ssae," ba shiri ya mike ya shirya ya

dawo gabanta, yace "dama yana maki ciwo

ne," ta kasa cewa komai don axaba ta sauko

daga kan gadon da kyar ta durkushe kasa

tana rike da marar cikin kuka tace "nashiga

uku wllh ciwo yake min ssae ya Aliyu," ta

fasa ihu a gigice ta rikesa tace "don Allah ka

taimakeni, ciwo yake min" ya ma rasa me

xae mata duk ya rude, in dae kan inteesar

ne rudewa ba komai bne a wajensa nn da

nn yake rudewa ya rasa abun yi, ya riketa ya

jinginar da ita jikin gado a rikice yace "ina

xuwa," kuka kawae take tana juye juye rike

da marar, ya mike da sauri yyi kofa xae fita

yaji tayi wani kara a wahale tace "wayyoo

Abbana, ya Aliyu mutuwa xanyi," ya juya ya

ganta xaune cikin jini ta rike gado tana

kuka, ya dawo da sauri ya xube gabanta a

rude yace "innalillahi wa inna ilaihi raji'un,

fateema" kuka take ssae tana kiransa tana

jijjiga kanta, ya rasa abun yi yana rike da ita

sae kallonta yake a rikice, wayarsa dake kan

gado ya dauko da sauri jikinsa na rawa ya

shiga neman layin Dr maryam, bugu daya ta

dauka yace "don Allah doctor i need yhur

help ynxun nn, be fst plss," ya ajiye wayar ya

mike da sauri, xani ya dauko mata ya shiga

gyara mata jikinta, kuka kawae take tana

rike da mararta tana kiran Allah, ko minti

talatin bae cika ba doctor maryam ta iso

gidan, kasa tsayawa a dakin yyi bayan ya

dauko mata kayan aiki a dakinsa, ya koma

falo ya xauna ya dafe kansa, to wat's d

meanin of dis, Safeena ce ta sauko rike da

handbag dinta ta tsaya gabansa fuskarta

daure tana kallonsa tace "xan fita," da kyar

ya dago yana kallonta snn yace "Allah ya

kiyaye," ta juya fuu tayi kofar fita, duk tana

sane da abinda ya faru a gidan, don tana

gama hada break ta haura sama taji

muryarsu, kuma ta gane abinda suke yi, ta

dde labe jikin kofa tana jin duk me suke

fada takaici yasa ta koma dakinta da sauri ta

fada kan gado tana kuka, can ta kira uwarta

ta sanar da ita komai, uwar ma ta rude don

a xatonsu ae ya saki inteesar kmr yanda

Hajiyarsa ta gaya masu, uwar tace maxa ta

taho gida su san abun yi, hkn yasa ta shirya

ta sauko ta kuwa samesa a falo, kuma yana

ce mata Allah ya kiyaye kuwa tayi gaba, don

dama tayi niyyar ko yace bbu inda xata tace

bae isa ba kuma ta fita, Aliyu ya mayar da

kansa bayan ya bita da kallo don bae da

lkcnta, bayan kmr minti talatin doctor

Maryam ta sauko tana kallonsa ta gaya masa

magungunan da xae siyo da Allura snn ta

koma sama, ya mike da kyar ya haura sama

ya shiga dakinsa ya dauki makullin motarsa

da Atm ya fita, bayan kmr minti ashirin ya

shigo gidan rike da ledan abubuwan da ta

lissafo masa, yana shigowa falo ta sauko ta

karba ledan ta koma sama, ya kwanta kan

kujera ya lumshe idonsa ya rasa gano

abinda ke damunsa, karfe sha biyu da

kwata doctor Maryam ta sauko, rike da

makullin motarta da glass alamar tafiya xata

yi, ya mike tsaye da sauri yana kallonta yace

"ya ake ciki doctor, bleedn din ya tsaya," ta

dan tabe baki tana hararansa tace "ni dae

na kusa fara kiranka quack doctor wllh,

dama likita na da rudewa hka? Ni kam ban

taba sani ba sae a kanka," Aliyu yyi

murmushi ya kasa cewa komai tace "to

ynxu dae da sauki Alhmdllh, don har ta

samu bacci kuma jinin ya tsaya, kuma tana

da karancin jini wllh, ka dinga sa ta tana cin

vegetables da dae abubuwan da ya kamata

kae sae kace ba likita ba, ni abubuwan ka

na bn mmki Hydar, nd lstly please n please

doctor kayi hkuri ba dan ni ba ka dan sarara

mata har bbies dinta su kara kwari don

Allah,"

.

Da mugun mmki Aliyu yace "wat? Kina nufin

ciki na jikinta doctor?" Doctor maryam tayi

masa kallon rainin wayo tace "kai kuma

kana nufin kace min baka san tana da ciki

bne ko me," Aliyu ya girgixa kai duk yyi

confuse da sauri yace "ok ok, doctor ngdd

ssae," ya juya da sauri ya haura sama,

likitan ta tabe baki,tace "Allah ya shirye

Aliyu," snn ta fita daga gidan tana

murmushi, ynxu da ita ce xata haifa masa

yan biyun nn amma Allah bae yi ba, ta

kaudar da tunanin da sauri daga ranta, coz

bygones re already bygonea, ta shiga

motarta mai gadi ya bude mata gate ta fita

daga gidan. Aliyu na shiga dakin Inteesar ya

tarda ta kwance tana bacci, Maryam ta

lullubeta da bargo ga drip a hannunta, ya

karasa a hankali kusa da ita ya xauna yana

kallonta, ya ma rasa irin farin cikin da xae yi,

a hankali ya cire bargon daga jikinta yana

kallonta, yes ga signs of pregnancy a tare da

ita, a hankali ya daura kansa bisa cikinta

muryarsa na rawa yace "plss Fateema, ki

gaya min me kike bukata daga gareni, don

Allah kar ki cire min cikin nn kuma, i beg

yhu

fateema ki bari na ga jinina a duniya plss,"

duk ya rikice mata har da hawayensa kmr

idonta biyu, ita ko baccinta kawae take

amma da gani ba me ddi ba hka ya gama

haukansa ya dawo gefenta ta baya ya

kwanta ya rungumeta yana shafa cikinta, ya

kai minti kusan sha biyar a hka snn ya mike

da kyar ya shiga bathroom dinta yyi wanka

yyi alwala ya fito, nn dakin yyi sllh, ya dde

xaune yana Adduar Allah yasa kar Fateema

ta kuma yunkurin cire masa ciki, ganin tana

ta mutsu mutsu ita kadae ya sa ya mike da

sauri ya dawo gefenta ya riketa yace

"fateema, me ya faru," cikin baccin tace

"cikina," ya daura hannu a mararta yace

"sannu xae daina kinji," ya daga kai yana

kallon ruwan dake hannunta yaga ya kusa

rabi, ya gyara mata kwanciyarta ganin ta

koma baccin ya dawo bayanta ya kwanta ya

rungumota, yana shafa mararta, a hkn

shima yyi bacci yana rungume da ita, sae

kusan la-asar ya farka ya mike xaune da

sauri yana kallonta, bacci take har lkcin, ya

kalli ruwan hannunta ya ga ya wuce rabi, ya

mike ya shiga bayi yin wanka kuma kafin yyi

sllh, ko minti biyar ba ayi ba da shigar sa

bayi ta farka, ta fara kalle kallen dakin da

mmki ta mike xaune da sauri kmr warce ta

tuno abu tana kallon ruwan hannunta, ynxu

kam marar ya daina mata ciwon sae kasala,

ta kalli agogo ta ga hudu saura, ta kalli kofar

bayi ta gane wanka yake, da sauri ta mike

tsaye ranta a dagule, tayi baya xata fadi tayi

saurin dafa bango, jiri ssae take gani, ta cire

alluran hannunta ta dauki kayanta da kyar

ta

mayar jikinta, snn ta dauki Hijab dinta ta

saka, tayi hanyar kofa ta bude a hankali ta

fice daga gidan, tafiya take kmr wata

mashayiya har ta isa bakin titi, ikon Allah ne

kadae ya kai ta titin, ta tsayar da mai tricycle

ta gaya masa inda xata ta shiga da sauri ba

tare da ta jira me xae ce ba tana mayar da

numfashi, a wahale ta isa gida bbu kudin ba

mai mashin, da kyar tace "yi hkuri bawan

Allah bari na shiga gida xa'a fito maka da

kudinka ynxu," da lst strength dinta ta isa

falon inna ta xube kan kujera ta lumshe

idonta tana mayar da numfashi, inna ta fito

da sauri daga daki tana cewa "wani

gantalallen ne xae fado min gida ba sallama

kmr katon arne," inteesar dae bata tanka ta

ba, inna ta rufe bakinta da sauri tace "lah ai

ban san ke bace ba, daga ina hka? ina

kayan? me ya tsayar da ke tun safe hka?

A'a me ya sameki," duk a rude ta jero mata

tambayoyin, inteesar tayi tsaki tace "ni

da'allah ki rabu dani inna, ga me keke

napepcan a waje ki kai masa dari biyar dan

Allah,"

inna tace "ina naga dari biyar, ba daxu

gabanki na ranto dubu gun Zainabu ba, ina

kudin motar da na baki," inteesar ta juya

mata baya tace "ki nema ki kai masa dan

Allah, yana waje yana jira," inna ta fita da

sauri tana cewa "to bari naje gun

matsiyatan

can ko xasu bani," tana isa tsakar gida cikin

daga murya tace "Aisha ko shafa cikin ku

wani ya ranta min dari biyar kan Bukar ya

dawo," umma ta leko ta taga da mamaki

tana kallon inna, "magana fa nake yi ko basa

ciki ne," a tare suka fito umma tace "wllh

inna ni dubu ce a hannuna," Hajiya ta fito da

dari biyar din ta mika ma inna tace "gashi

ina da canji inna," inna tace "yauwa dama

me keke napep xa ku mika ma a waje,

inteesar ce ta tafi anguwa ta xubar da kudin

ta a titi, ynxu bata da wanda xata ba ma mai

mashin din nima kuma banda canji, fita ki

mika masa yana waje," umma ta juya tana

yar dariyar keta, don dama tana dashi ta

hana sae ita Hajiya me neman suna, Hajiya

kam ji tayi kmr ta hadiye xuciya don takaici,

a fusace inna tace "ya hka ina magana kin

tsaya kmr wata sokuwa, ki fita ki mika masa

mana," sum sum Hjiya ta karasa gate ta

mika ma mai keke napep dari biyar din

ranta

a bace, ta komo cikin gidan, inna ta juya tayi

gaba ba tare da tace mata komai ba,

ummata shige daki ta dinga kyalkyala

dariya, inna

na komawa falonta tace "shegu sun ba

shi,A'aah jinin meye wnn a xanin ki

inteesar" arude tayi tambayar ta karaso

kusa da

inteesar da sauri tana gwale ido.

Inteesar ta juya da sauri

tana kallon xaninta taga duk ya baci da jini,

inna ta saka salati kmr

xata yi kuka xata yi magana inteesar ta riga

ta da sauri tace "al'ada

ce ta xo min a hanya," inna tace "haba,"

inteesar ta gyada mata kai

kawae, inna tace "to Alhmdllh, ciki kam sae

dae lbri tunda ga al'ada

har ta xo, ynxu Haisam ya dawo ya raka ki

kuje ayi maki wankin ciki,

don naga bbu shegen da ya damu da hka a

gidan tunda ba lfyarsu

bace," inteesar ta kuma juya mata baya don

ita kadae tasan yanda

take ji a jikinta," inna tace "to wae ina

kayayyakin naki," ba tare da

ta kalli inna ba tace "ba kowa a gidan," inna

tace "shegu, to ki tashi

kije ki gyara jikinki mana kin wani kwanta

kaman rubabbiya ko

gantalallen can ya koya maki kaxanta ne, ni

dae ban san ki da

kaxanta ba sae dae in gunsa kika koyo",

inteesar ta juya da sauri

tana kallonta tace "kema dae kinsan sharri

kawae xaki masa amma

ya Aliyu karshe ne wajen tsafta," inna ta

wage baki tana kallonta,

inteesar ta mike da sauri ta shiga daki don

ita ma sae taji xancen yyi

mata wani iri a baki to ina ruwanta ma da

har xata wani kare masa,

wanka ta shiga bayi tayi taga jinin ya tsaya,

ta hada ruwan xafi tayi

wankan snn ta fito ta shirya cikin gown, har

ta kwanta abinda ya

faru daxu ya fado mata, ta lumshe idonta,

can ta mike xaune da

sauri tana kallon bakin kofa tace "inna ina

kika ajiye takardar daxu

da safe?" inna dake ta goge goge a falo tace

"oho kaman yana cikin

durowa, me xakiyi da shi," inteesar bata

tanka ta ba ta mike ta bude

drawern ta dauko takardar ta koma ta

kwanta, ta dan lumshe ido ta

bude snn ta bude takardar tana kallon

cntent dinsa "Ni Aliyu ynxu na

fara aurenki Fateema, ke din bnxa baki isa

kice na sake ki ba tare da

na sa kaina ba, amma fa ban tilasta ki dole

sae kin dawo gidana ba

kiyi ta xama a gidanku don baki da amfani a

gu na dake da rashinki

duk daya ne a gurina, kuma muna nn da

knki xaki kwaso

kafafuwarki ki xo ki same ni, wawiya kawae

Jahila," inteesar ta dafe

kanta hawaye ya cika idonta "Allah ya isa

bata yafe masa ba

kusantarta da yyi daxu, ita da tasan abinda

ke takardar nn da

baxata fara xuwa gidansa ba, ta fada kan

gado tana hawayen

takaici, ita ko xata yi maganinsa. Aliyu na

fitowa daga bathroom ya

nemi Inteesar ya rasa duk ya rikice

hankalinsa yyi mugun tashi,

Allah dae yasa yarinyar nn ba gida ta wuce

ba, abinda ya fada knn a

xuciyarsa, yyi sllh da kyar snn ya shirya cikin

three qtr da fara shirt

ya dauki makullin motarsa ya fita daga

gidan, karfe shidda ya isa

gida, ya tarda mum dinsa a tsakar gida

xaune da umma, ya xauna

kan wani dan dakali ya gaishesu, Hajiya tace

"son yana ga duk ka

rame baka da lfya ne," ya dan sauke ajiyar

xuciya yace "lfyata lau,"

umma tace "to ynxu me ka xo yi gida kai da

sae muyi wata bamu

ganka ba," Hajiya tace "shi dae na gani,

daga ina kke ynxu," ya mike

yana ma umma wani irin kallo yace "don

naxo gidan ubana shine

laifi," bae jira me xasu ce ba ya dan yi tsaki

yyi sashinsa, khadija ya

kira a waya ta shigo sashin nasa yace

"khadee yarinyar nn ta xo

gidan nn?" khadija ta dan tabe baki tace

"ehh ae dama tana nn, ynxu

ma inna ta kira ya Haisam wae ya xo ya

rakata asibiti ayi mata

wankin ciki," ya yo waje da ido ya mike

tsaye da sauri yace "wani

cikin, ina Haisam din," khadija tace "ae bae

dawo ba," ya girgixa kai

cikin tashin hnkli yace "tafi kawae," ta juya

ta fice, baya san mum

dinsa ta xargi komai shiyasa bae nufi

bangaren inna ba ya shiga

nasa, ya dan leko ko suna nn, yaga kuwa

suna nn xaune har lkcn,

yyi tsaki ya koma. Sae da aka kira Maghrib

snn duk suka shiga

sashinsu, yyi alwala ya fito ya tafi masallaci,

bakwae da kusan

kwata ya shigo gidan ya nufi bangaren

inna, a hanya suka hadu da

Momyn Inteesar ya kauda kansa da sauri

kmr baxae gaisheta ba har

ta wucesa snn yace "ina yini," bata ko kalli

inda yake ba bare yasa

ran xata amsa, yyi murmushi ya isa kofar

falon inna xae yi sallama

ya fasa, ya je kusa da window yana lekan

falon, inna na xaune tana

dama fura tana ta xuba da kursum dake

kwance tana karatun Novel,

inteesar kuma ta fito daga daki knn ta

durkusa kusa da inna tace

"inna xuge min xip," inna tace "yau naga

jaraba, me kuma xakiyi ba

daxun nn kika yi wanka ba," inteesar tace

"ni dae ki xuge min," inna

ta tabe baki ta xuge mata, inteesar kam sae

bin falon take da kallo,

wayar kursum yyi kara ta mike tace "inna

sae da safe," ta fice daga

falon saurayinta ne ya kirata, inna ta tabe

baki tace "wnn

mummunan saurayin naki me shegen rowa

da baya shigowa gaida

mutane," ihu suka ji kursum ta kwala ganin

Aliyu da tayi jikin

window ya galla mata mugun harara ya

daura yatsunsa a labbensa

alamar tayi shiru, da sauri inna tace

"menene" kursum tace "mage

na gani," snn tayi gaba da saurinta. Inteesar

ta mike bayan inna ta

xuge mata xip din ta cire doguwar rigan

jikinta ya rage daga ita sae

undies, inna tace "bokiti na waje kisa hijabi

ki dauka, da na ce

kursum ta shigo maki da shi, inteesar ta sa

Hijab dinta ta nufi bakin

kofar xata je dauko bokiti

.

.Inteesar na kaiwa bakin kofa tayi still kmr

me tunanin abu, inna tace "me ya faru," bata

dae ce mata komai ba amma ita kamshin

turaren Aliyu take ji kuma ssae, to duk

yanda aka yi yana tahowa ne, hkn yasa ta ki

fita, shikam kallonta kawae yake yana

murmushi ya gane me yasa ta tsaya, ya

karaso bakin kofa cikin sanda ya bude kofar

da sauri ya fixgota ya fito da ita, ta fasa ihu

a tsorace hka ma inna da tayi waje da gudu

ita ma, tana cewa"na shiga uku waye wnn,"

janta ya shiga yi tana nokewa cikin kuka

tace "wayyo inna kice ya kyaleni," inna ta

shiga binsu da gudu tana cewa"lahh yau

naga iskanci ina xaka kai min ita don

uwarka, Bukar Bukar," ganin inna tara masa

jama'argidan kawae xata yi a tsakar gida

yasa ya sake ta tun kan su karaso tsakar

gidan, ta karasa gun inna da gudu tana

kuka, inna na nunasa da dan yatsa tana

kakkane ido tace"Aliyu ka fita harkata Aliyu

ka fita harkata, wae shin ni kakar kace xaka

dinga wasa da hankalina hka ko yaya ne,"

ya harareta ya xo ya wucesu yyi bangarenta,

cikin daga murya tace "Wllh tllh kar ka

shigar min falo, xan fa tara maka jama'ar

anguwar nn da daddaren nn," dariya kawae

yyi ya shige falonta abunsa, inna tace "maxa

je ki falon Zainabu kiyi xamanki," inteesar ta

make kafada tace "ni baxan je ba," inna tace

"to mu xaunamu jira ubansa a nn," jikin

wani flower ta ja ta suka xauna wae suna

jiran Abba, Haisam ya shigo gidan yana

kallonsu da mamaki yace "me kuke yi a nn

inna," tace "yo wancan katon bnxan ne ya

shigo mana falo ba dole mu fito mu bar

masa ba, Bukar nake jira yaxo ya fidda min

shi," Haisam yyi dariyar takaici yyi

bangarensa kawae

.

A wani cafe taga Haisam yyi parkin, tace "ya

Haisam me xa muyi a nn," ba tare da ya

tanka mata ba ya bude mota ya fita ita ma ta

fito, sae da suka shiga cafe din snn yace "ko

baxa kiyi post utme bne," tace "ohh na

manta, a nn xamuyi registration din" yace

"ehh," nn suka gama komai cikin minti

ashirin snn suka tafi banki ta jirasa a mota

ya biya kudin registratn din ya fito, taga sun

kama hanyar gida, a hankali tace "ya Haisam

asibitin fa," bae kulata ba ya ci gaba da

tukinsa har suka isa gida, ranta yyi mugun

baci, yana gama parkin ta bude mota tayi

cikin gida, ya bita da kallo ya girgixakansa

lallai Inteesar ta girma, tana shiga falon inna

inna tace "ya har kun dawo, amma abun ba

wuya, amma bbu xafi inji dae," inteesar ta

xauna ta rungume hannayenta fuskarta a

tamke tace "kokai ni ma yyi," inna tace

"sbda me, ina kuka je to," inteesar ta tabe

baki tace "wae wani registratn ya kai ni,"

inna tace "kyaleni da shi," snn ta mike ta fice

a fusace tayi bangarensa, ranta a bace ta

dawo tace "ki rabu da yan iska so kawae

suke ki mutu da dattin ya ya a cikin ki, yara

duk sun bi sun rainani don ina wasa da su,

ki rabu dasu kawae gobe da sassafe xan

rakaki muje a wanke maki, tunda dae ni ba

nakasashiya bace bare wani ya kawo min

rainin wayo don na aikesa. Washegari da

safe Abba ya aiki kursum ta kira masa

Inteesar, inna tace "me xata yi masa da

sassafe hka," inteesar da gabanta ya fadi

tana kallon kursum tace "ni kuwa," kursum

tayi tsaki tace "ni," snn ta fice, inna tace

"maxa saka hijabi muje," inteesar ta dauki

Hijab dinta inna na biye da ita a baya suka

kama hanyar falon Abba, suna shigowa

Abba ya hade rae ganin inna a bayanta, inna

ta shigo falon ta hakikince kan kujera

tace"kace a kira maka Inteesar Bukar, ga ta

nn" Abba yace "to fisabilillahi baaba don

nace a kira min ita sae ki biyo ta, wae

meyasa kike yin hka ne baaba," inna ta mike

ta marairaice tace"Allah ya baka hkuri," snn

ta fice daga falon kmr xa tayi kuka, yyi tsaki

yana kallon inteesar yace "daga yau bana

son kina kwana a bangaren inna, kina ji na,"

ta sunkuyar da kanta ta kasa cewa komai,

ganin yy shiru yasa ta gaishesa a sanyaye,

ya amsa snn yace "fateema kinje walakanta

abinda Allah ya baki sae ga shi kuma ya

nuna maki ishara, nakan yi mmkin

sauyawan ki lkci guda Fateema, ynxu abinda

nake so dake shine ki koma gun ummar ki

ki xauna bana son xaman ki tare da inna,

snn wani asibiti da take cewa xata kai ki kar

ki kuskura don ciki na nn jikin ki," inteesar

ta dago a sanyaye tana kallon Abba gabanta

na faduwa, hawaye ya cika idonta, wani

cikin kuma bayan ta xubar, Abba ya katse

mata tunani ta hanyar cewa "jiya Aliyu ya

shigo ya sameni ya kuma badahkuri akan

yana son ki koma dakin ki, though ban

nuna masa na amince da hkn ba don ina

son na fara jin ta bakin ki, kina sha'awan

komawa dakin ki?" inteesar ta share

hawayen da ya gangaro mata tace "Abba

don Allah don Annabi ka sa shi ya sallameni,

ni bana son auren kuma ka yi mani adalci

abba," Abba yyi shiru yana kallonta snn yace

"to kiyi hkuri ki bari har sae kin sauka lfya,

na maki alkawarin xan sa ya baki takardarki

ko yaki ko yaso," muryarta na rawa tace

"ngdd Abba," Abba yace "kya iya tafi amma

bana son xaman ki tare da inna, ki koma

gun ummanki ynxun nn kuma," kai kawae

ta gyada masa ta mike xata fita, Aliyu yyi

sallamaya shigo falon, ta hade rae ta bi ta

gefensa ta fice, ya bi ta da kallo snn ya

xauna inda ta tashi, ya gaida Abbansa, Abba

ya amsa yana duba newspaper, yyi shiru na

dan lkci snn a hankali yace "Abba kayi mata

magana," Abba ya dago yana masa mugun

kallo yace"wani maganan xan mata," Aliyu

ya sunkuyar da kansa bae ce komai ba,

Abba yace "ae ni na gaya maka baxan mata

dole ba, kajekayi xamanka da dayar matarka

tace baxata koma ba," Aliyu yyi shiru da

ganinsa bae ji ddin maganar ba, ganin Abba

ya maida hankalinsa kan abinda yake yasa

yace "to Abba kayi mata maganarkar ta sake

yunkurin xubar min da ciki," Abba yace

"tashi ka ban waje, nonsense kawae" Aliyu

bae ce komai ba ya mike yyi masa sallama ya

fita daga falon ba tare da Abba ya amsa ba.

Dakin Haisam ya nufa, ya samesa ya gama

shiri xae fita office, Haisam yace "daga ina

da sassafe hka," Aliyu yace "taimako nake

son ka min Haisam, kasan yarinyar nn na jin

maganarka don Allah kace mata ta yi hkuri

ta koma dakinta, ni wllh bana son wani abu

ya sami yaran nn ne, kasan yarinta yyi mata

yawa, ga inna kuma ba tsohuwar arxiki ba

ko ita xata rakata su fake idon Abba suce

xasu je cire cikin kuma" haisam yyi yar

dariya yace "da knn Inteesar ke jin

maganata ba ynxu .

Aliyu ya dafasa yace "plss ka gwada kaga Haisam,

wllh

bana son xamanta a gidan nn," Haisam yace

"shknn xan gwada yi mata maganan ltr idan

na

dawo," Aliyu yace "thank yhu," a tare suka

fita da

Haisam kowa ya kama hanyarsa. Inteesar na

komawa falon inna, inna ta mike da sauri ta

dawo

kusa da ita tace "me Bukar din yace maki,"

inteesar tayi shiru da ganin idonta kasan

tayi

kuka, inna ta mike a fusace tace "xan ko ci

mutuncinsa, da wnne xaki ji," tana fadin hka

ta

fixgi mayafi a fusace tayi waje, da sauri

inteesar

ta bi ta ta riko hannunta tace "ni inna bbu

abinda

aka min kin wani kwashi kafafuwa ina

xaki," inna

tace "to kukan me ki ke yi ba ayi maki komai

ba,"

inteesar tace "ni ki rabu dani," ta shige

bedroom

ta bar ta nn tsaye, inna ta bude baki tace

"au"

can ta tabe baki ta ci gaba da aikinta. Karfe

tara

saura tace ma inna xata gun momynta, inna

tace

"yau kuma, to ki tsaya ki sha kunun da na

dama

maki tunda kin ki shan tean" inteesar tace

"xan

dawo inna," snn ta fice daga falon tayi

sashinsu a

sanyaye duk sae taji bata jin ddin jikinta,

wanke

wanke ta tarar momynta nayi a bakin famfo,

ta

karasa tace "sannu da aiki momy, kawo na

karasa maki," momy tace "A'a bar shi

kawae,"

inteesar bata ce komai ba ta shiga falo ta

karasa

bedroom din momynta tayi kwanciyarta,

duk

jikinta a sanyaye yake wae mayen cikin nn

na

jikinta duk axaban da ta sha, hawaye ne ya

shiga

bin kuncinta, ta dde tana kuka a hankali

daga

bisanni bacci ya dauketa, karfe goma momy

ta

shigo dakin ta tada ta tace "kin karya ne,"

inteesar ta gyada mata kai tace "ehh" momy

ta

juya ta fita daga dakin, baccinta ta ci gaba

da yi

har kusan sha biyu, xaxxabi ya fararkar da

ita,

sanyi ssae ta dinga ji ta mike da kyar ta

dauko

bargo ta lulluba, biyu saura momy ta shigo

dakin

tace "kinyi sllh ne," ta girgixa mata kai da

kyar

tace "ynxu xanyi," momy ta karaso jikin

gadon

tana kallonta ganin yanda ta takure kanta

tace

"me ya same ki," da kyar inteesar tace "bana

jin

ddi ne," momy bata ce komai ba ta fita, can

bayan kmr minti goma ta shigo dakin rike

da

kulan abinci tace "ki tashi ki ci abinci, kina

shan

magunguna ne," kai kawae inteesar ta

gyada

mata ba don tana shan maganin ba, ta

sauko da

kyar momy ta xuba mata abincin ta fita,

tuwan

shinkafa ce da miyar bitter leaf tayi mata,

inteesar ta mike da kyar ta shiga bayi ta

kurkure

bakinta ta wanke hannu ta fito ta jawo

tuwan

gabanta ta shiga ci a hankali, loma uku

kawae ta

ci taji xuciyarta na tashi ta rasa inda xata sa

kanta, lkci daya aman ya xo mata ta mike da

gudu ta fada bayi ta shiga kwarara amai,

momy

dake falo ta shigo dakin da sauri ta shiga

bayin

tana kallonta, har ta gama aman snn ta

taimaka

mata ta gyara jikinta suka fito, momy tace

"ina

magungunan da kike sha," ta kwanta tana

girgixa

kai ta kasa cewa komai sae mayar da

numfashi

da take, momy ta shiga bayin ta gyara inda

tayi

aman ko da ta fito inteesar tayi bacci, don

hka ta

rufe tuwan ta ajiye mata a gefe. Karfe

shidda

Haisam ya shigo falonsu ya gaida momy

dake

koya ma ihsaan assignment, ta amsa da

fara'arta

tana tambayrsa ya aiki, yace "Alhmdllh

momy,

inna tace min inteesar na nn," momy tace

"eh

tana nn," Haisam yace "wajenta na xo

momy,"

momy tace "eyya sae dae kuma bacci take

wllh

tunda safe take amai, tama ki cin komai,

nayi

mata maganan magungunanta tace suna

gida,"

Haisam yace "subhanallahi momy ae da sai

kiyi

magana, ko Abba ki kira a san yanda xa ayi,"

momy ta mike tace "bari na taso maka ita

to," da

sauri yace "A'a ki bar ta kawae, na dawo

anjima,"

momy tace "to shknn," ya mike ya fita yana

ma

ihsaan wasa. Yana komawa sashinsa kiran

Aliyu

ya shigo wayarsa, ya daga Aliyu yace "ya dae

brother kayi mata maganan," Haisam yace

"ynxun

nn ma na dawo daga gunta, amma sae dae

ban

samu ganinta ba ma, bata da lafiya wae tun

safe

take amai inji momy," Aliyu yace "amai

kuma,

God! Bari xan shigo ynxu," kasa sukuni Aliyu

yyi

har sae da ya iso gidan wajen karfe tara

saura

don aiki yyi masa yawa a clinic, sashinsu ya

nufa,

yana isa kuwa ya kasa shiga ya dde tsaye

bakin

kofa daga bisanni ya dake yyi sallama,

ihsaan ce

ta amsa ya bude kofar ya shiga, momy na

xaune

suna cin abinci da ihsaan, kansa a kasa ya

shigo

falon ya nemi kujera ya xauna yana kallon

Ihsaan

kmr ita yake gaisarwa yace "ina yini," momy

ba

tare da ta kallesa ba tace "qlau," bae sake

cewa

komai ba ya shiga kallon TV, momy ta mike

da

sauri jin kakarin aman inteesar, Aliyu ya bi

ta da

kallo ransa a dagule don shima ya ji, ya rasa

me

xae ce mata ne, momy na shiga bedroom

din ta

sameta bakin kofar bayi tana amai, ta

kamata

tana yi mata sannu, kuka kawae take tana

juye

juye, momy ta gyara mata jiki ta mayar da

ita

kan gadon, snn ta gyara wajen ta koma falo

ta ci

gaba da ba ihsaan abinci. Aliyu ya dauke

kansa

da sauri daga kallon da yake ma bakin kofar

kmr

ya shiga, ya kai kusan awa daya xaune a

dakin

idonsa na kan TV, daga bisanni ya mike da

kyar

ganin momy nata harkan gabanta yace "na

tafi,"

ba tare da ta kalli inda yake ba

.

.. Aliyu

na fita Haisam yaje ya samu a sashinsa,

Haisam yace "ya dae har ka shigo," ya xauna

bae ce komai ba, Haisam ya ci gaba da

abinda yake, can Aliyu yace "don Allah

Haisam kaje ka ma Abba magana su bani

matata in tafi ni fa ana min abinda aka ga

dama a gidan nn," a fusace ya karasa

maganar, Haisam yace "uhm Aliyu knn, har

ka

manta rashin mutuncin da kayi wks bck

knn,"

Aliyu yace "to ba su suka nema ba, ni don

Allah ka rabu dani," Haisam ya daga kafada

yace "da kuna shiri da Hajiya inna da da

gudu xata sa a baka matarka, ynxu kam ita

da kanta xata xuga a hanaka," Aliyu ya kasa

cewa komai, Haisam yace "to ynxu ka shiga

ka duba ta ne," da kmr baxae yi magana ba

yace "wani dubata xanyi bayan kasan halin

mamanta, yi tayi kmr bata san me ya kawo

ni

ba, hasalima barina tayi nata xama kaman

mara aikin yi a falon, ni kuma ban san me

xance mata ba," Haisam yyi dariya, Aliyu ya

galla masa harara yace "wat's funny,"

Haisam

yace "to ae in dae momy ne ma kadan ka

fara

gani ynxu," dariya Haisam ya ci gaba da yi,

Aliyu ya mike xae fita ya riko hannunsa da

sauri yace "to bari muje in rakaka sae na ari

bakin ka," Aliyu yace "gud," a tare suka

koma

falon, bbu kowa falon sae Tv dake aiki,

momy

ta fito dan Haisam ne yyi sallamar, tace "A'a

har ka dawo Haisam," Haisam yace "wllh

momy, ya jikin inteesar din," momy tace "da

sauki," Haisam yace "wae fa dubata Aliyu ya

shigo yi shine ya kasa cewa komai," bbu

yabo

bbu fallasa momy tace "ayyo ae tana ciki,"

Haisam yace "to shi dae na gani ya shigo ya

xauna kmr," da sauri Aliyu ya take kafar

Haisam, Haisam ya rama snn ya ci gaba,

"maimakon yace ga abinda ya shigo yi, ynxu

bacci take momy?" momy bata kallesu ba

tace

"eh" snn ta fice daga falon, Aliyu ya mike da

sauri yyi hanyar bedroom din Haisam na

cewa

"kai wa yace ka shiga," ko kallonsa bae yi

ba,

kwance ya tarda ta cikin bargo ta lullube

gaba

daya har kanta, ya cire bargon, jikinta yyi

mugun xafi, ya dagota yana kallonta da

tausayi, a hankali ta bude ido tana kallonsa,

ya rungumeta murya kasa yace "srry my

Fateema," turasa ta shiga yi yaki sakinta, ta

fashe da kuka tace "ni ka rabu dani," ya rufe

bakinta yace "kiyi hkuri don Allah," lamo tayi

jikinsa a hankali yace "kin ci abinci?" ta

girgixa masa kai yace "sbda me," da kyar

tace

"amai," yace "ki gaya min inda ke maki ciwo

fateema," tayi shiru bata ce komai ba, ya

kwantar da ita ya mike ya bude kwanon da

ya

gani kusa da gadon, shinkafa ce da miya, ya

shiga xuba mata snn ya dawo kan gadon

rike

da abincin xae bata, da sauri ta kauda kanta

ta fada kan gado cikin kuka tace "amai

xanyi

ka ajiyesa," ya mayar ya ajiye da sauri snn ya

dago ta yace "to me xaki ci," ta girgixa masa

kai, ya rungumeta yana shafa gashinta,

mikewa yyi ya shiga bathroom ya dibo ruwa

a

roba, snn ya fito yana tambayrta ko xae

samu

dan tawul, tayi shiru bata ce komai ba sae

da

ya dawo gabanta a hankali ya kara mata

tambayar snn ta nuna masa, ya mike ya

dauko ya saka cikin ruwan, ya cire mata

rigar

jikinta da xani snn ya shiga matse tawul din

yana goge mata jiki da shi, karfe goma yace

xae tafi bayan ya lallabata ta sha tea kadan,

har lkcn tana rungume jikinsa, ta gyada

masa

kai kawae, snn yace "gobe da safe xan xo

da

magunguna da injectns dinki kinji

kanwata,"

kai kawae ta gyada masa, ya daura mata

kiss

a bakinta, ta lumshe ido da sauri, yyi mata

sae da safe, ta bi shi da kallo har ya fita, ya

fita da minti biyar momy ta shigo, xani ne

kawae jikinta, kunya ya kamata ta rufe ido

da

sauri kmr me bacci. Kullum sae Aliyu ya xo

sashinsu da safe da dare, ya kan siya masu

fruit ko nama, duk da ko kadan momy bata

sake masa, sae dae yyi ta xamansa a falo

idan ta fita sae ya shiga dakin, laulayin

inteesar ya dawo sabo kullum cikin wahala

da

amai take yana mugun tausayinta har mmki

abun yake bata, duk da tasan duk sbda

cikinsa ne, wani lkcin idan ya shigo gidan

sae

karfe sha daya yake wucewa duk da bbu

wanda yasan yana xuwa har inna, idan

kuwa

tayi bacci me ddi to a jikinsa ne, don yana

xuwa ya rungumeta bacci yake xuwa mata,

wani lkcn ma sae dae ya kwantar da ita

kawae yyi ma momy sallama ya wuce, duk

dare Abba ma na shigowa dubata hka

Haisam, inna kam bata san ashe jarababbun

yara na makale jikin inteesar ba, su kansu

Hajiya basu sani ba. Yau ta cika sati biyu gun

mamanta, momy na kula da ita ssae kuma

tana tausayinta ganin yanda cikin ke bata

wahala, karfe hudu na yamma Aliyu ya shigo

gidan ranar yaci sa'a bbu kowa tsakar gida

ya

nufi sashinsu inteesar, xaune ya tarda ta da

momy a falo ta sata gaba sae ta shanye

kunun da ta dama mata don bata cin komai,

ya gaida momy tayi kmr bata ji sa ba ta fice

daga falon, ya dawo gefen inteesar ya shiga

lallabata yana bata kunun har ta sha rabi,

snn

ya ajiye ya rungumota jikinsa yana buga

mata

baya kar tayi amai, tayi lamo tana sauke

ajiyar xuciya, a hankali yace "fateema," ta

dago tana kallonsa ya mayar da kanta

kirjinsa yace "gida nake son tafiya dake

fateema, nasan sae da amincewarki Abba

xae

yarda na daukeki, ki tausayamin plss my

wife"

.

Inteesar ta kwace kanta daga rungumar da

yyi mata tana

masa mugun kallo tace "waye wife din taka?

Sae yau da kaga

ciki a jikina kasan ni wife dinka ce, to ni ba

matarka bace wllh,

bari ma kaji abinda baka sani ba ya Aliyu,

wllh bana sonka

bana sonka, tun ynxu nake son mu ajiye

yarjejeniya da kai a

kan cikin nn," yyi shiru yana kallonta

xuciyarsa na tafarfasa,

tunanin me yake hka har ya kai sa ga

kiranta da wife dinsa, ya

rike temper dinsa yana kallonta bbu yabo

bbu fallasa yace

"yarjejeniyar me," tana masa wani irin kallo

tace "na farko ina

haifa abinda ke cikina xaka bani takardata,

na biyu kuma ni

baxan shayar da danka ba tun ynxu ka sani,

idan ka yrda da

deal din nn, to na yrda xan bar cikin nn,

idan kuma akasin hka,

to wllh wlh xan sake komawa a cire min

cikin kuma baxa ku

sake gani na ba," ya sauke ajiyar xuciya

yana kallonta, ransa

yyi mugun baci, amma da yake yaransa

kawae yake so, sae

yace "ok na yrda xan baki takardarki kuma

baxa ki shayar da

su ba," tace "ka rantse da mahaliccinka," yyi

shiru yana

kallonta snn yyi wani irin murmushi yace

"na rantse," tace

"kuma ni daga ynxu ka daina xuwa gurina

na yafe maka,"

yace "ok ngdd," snn ya mike ya fice ba tare

da yyi mata

sallama ba ma, ta mike ta koma daki da kyar

ta kwanta kan

gado ta lumshe idonta dake cike da hawaye,

yes hkn kadae ne

mafita a gareta, Aliyu bae cancanci ta xauna

da shi ba ko

kadan, idan yana shisshige mata hka xata

iya canxa ra'ayinta.

Tun daga ranar Aliyu bae sake xuwa

sashinsu ba duk da tasan

yana xuwa gidan, yau kusan sati knn tayi

forcin din kanta

xuciyarta taji hkn da yyi yafi burgeta yafi

mata ddi amma ta

kasa, baccin kirki gagaranta yake duk da

ynxu laulayin nata da

sauki cikinta ma ya dan fara fitowa, in kaga

yanda inna ke ji

da ita da cikin sae ka rantse kace ba ita ke

jinjina mata xubar

da cikin da tayi kwanaki ba, tunda ta gane

ciki na nn

maimakon a ga inna ta bata rae ko

makamancin hka sae aka

ga ta buge da murna har da rawanta,

kullum ita ke ma

inteesar girki safe da yamma wae don yaran

suyi karfi, su

Hajiya ma ba karamin girgixa suka yi ba da

kursum ta gaya

masu ae ciki na nn kuma har ya fara fitowa,

umma tace "tab,

wllh ki san abun yi tun wuri Hajiya," Hajiya

da abun duniya ya

isheta tace "to umma ya xanyi ni wllh duk

jikina ma ya mutu,

taya xa'ayi Aliyu ya hada xuriya da marasu

asali kuma

mugaye, umma ta tabe baki tace "ki shigo

anjima da daddare

ina da shawara da xan baki," Hajiya taji ddi

ssae tace "to

umma naji ddi amma, xan shigo anjiman"

Yau lahadi inteesar

na xaune tsakar gida da inna da yamma

wajajen karfe biyar

suna ta hira tana cin gyada kursum na

kwance kan tabarma a

gefensu tana danna wayarta, ynxu kam bbu

laulayi sae shegen

kwadayi kmr xata ci bbu, sae nauyi da

jikinta yyi mata don

cikinta ya fito ssae watan shi na biyar knn,

duk da tana tattare

da damuwar da bata san dalilinsa ba sae

kyau take karawa

abunta kmr ba ita ba ga wani haske da ta

kara a kan nata,

cikin ya amsheta ssae yyi mata das das a jiki

gwanin

sha'awa, ta mike knn xata dauko ma inna

tsintsiya ta tattare

bawon gyadan da suka ci don kursum tace

baxata tashi ba

tunda bata ci gyada ba, suka ji an bude

gate, gaba daya suka

maida hankalinsu ga gate din, Aliyu ne ya

shigo gidan safeena

na biye da shi a baya, kallo daya tayi masa ta

dauke kanta tayi

gun inna rike da tsintsiyar a hannunta, ya

kasa dauke idonsa

daga kanta sae binta da kallo yake, ya sauke

idonsa kan

cikinta ya sauke ajiyar xuciya, muryar inna

ne ya dawo dashi

cikin tsawa tace "su waye wa innan xasu

fado mana gida kmr

tsofaffin arna ba sallama," safeena da ta

kasa daina kallon

Inteesar ita ma xuciyarta na harbawa ta

maida kallonta gun

inna tana mata wani shegen kallon rainin

wayo, Aliyu ya

harari inna yace "ke dae kin banu wllh, ae

randa xaki mutu a

gidan nn sae na xuba ruwa a kasa nasha," a

fusace inna tace

"karyanka yaro kuma sae ka riga ni

mutuwa," inteesar ta juya

da sauri tana kallon inna tace "kai inna,"

inna ta mike tana

gyara daurin xani tana huci tace "ku fita ku

ban waje, kar na

walakanta ku ynxun nn," Aliyu yyi dariya

yace "to mai gidan,"

safeena ta tabe baki tayi bangaren Hajiya

inna ta sha gabanta

tana huci tace "ina kike tunanin xaki

mahaukaciya," inteesar ta

mike da kyar tayi sashinsu Aliyu ya bi ta da

kallo har ta bace

masa, snn ya maida dubansa ga inna dake

fada safeena na

fada, bbu tonan sililin da inna bata yi mata

ba, yace "ke

safeena," ta juya ranta a bace tana kallon

Aliyu tace "ka ja ma

tsohuwar nn kunne ta fita harkata don ni

nafi karfinta wllh," ya

daka mata tsawa yace "tunda tace ki fita ba

sae ki fita ba,

sa'ar kakarki ce aka ce maki wnn" safeena

ta shiga hawaye

tana kallonsa, yyi tsaki ya karasa gun inna

yace "kiyi hakuri

inna, bata cika hankali bane yarinyar," inna

tana wage baki

tace "ae naga alama maxa ta fitar min daga

gidan dana,

sannu da xuwa Aliyu ina ta cigiyarka" yyi

murmushi yace "ae

gani innata," tana dariya ta ja sa suka yi

sashinta, shi ko sae

murmushi yake don yana da dalilin yin

abinda yyi

Safeena ta juya tana kukan takaici ta bar

gidan, da sauri Hajiya da umma dake leke ta

taga suna kallon duk abinda ke faruwa suka

fito, Hajiya tabi bayanta tana kiranta cikin

lallashi tace "kiyi Hkuri safeena ki kyaleni da

shi, wancan kuma me ya kai ki musanyar

yawu da ita baki san mayya bace," Safeena

tace "ae kam naga alama Hajiya, amma ni

dae wllh nafi karfinta" ta karashe maganan

tana kuka, Hajiya ta ja suka yi sashinta

umma na biye dasu a baya suna lallashinta,

kursum ta tabe baki ta mike tace "lallai wnn

jaka ce mara xuciya," fura inna ta shiga

dama ma Aliyu yana kwance kan dogon

kujera suna hira, yace "ae idan yarinyar nn

ta haihu ke xaki je mata xaman jego," da

sauri inna na wage baki tace "haba," yace

"eh mana," tace "wayyo amma naji ddi wllh,

Allah yyi maka albarka," ya dan tabe baki

yace "Ameen, to ma taya xaki je xaman

jegon tana nn," inna tace "yo ba sae ta

koma ba," ya danyi murmushi yace "to kiyi

mata magana, don tafi jin maganarki kan na

kowa a gidan nn" inna tace "to bari na aika

a kira min ita na gaya mata ynxun nn ma, yo

ae wnn ba wani abu bne," dae dae nn

khadija ta shigo, ta gaida yayanta snn tace

"inna an aiko ni wajen ki," inna tace "waye,"

khadija tace "wae mamata tace naxo na

amshi dari biyar din da kika ara hannunta

kwanaki," inna ta bude baki tace "lah ku ji

min mata, ki je kice mata taxo ta danne ni ta

kwata, naga dae gun dana take samun

kudin kajin min fitsararriyarkawae," khadija

ta juya xata fita Aliyu ya kirata ya ciro dubu

daya ya mika mata yace "gashi ki kai mata,"

inna tace "ae da ka kyaleni da ita Aliyu, ita

don bata da kunya don na amshi wani

shegen dari biyar a hannunta kusan

shekara daya knn sae ta aiko a karba, maxa

kice kuma ta baki canjin dari biyar ki mayar

min," khadija har ta fita inna ta kwalo mata

kira ta dawo fuskarta a daure tace "wae

meye ne inna," inna tace "kije ki kira min

inteesar ynxun nn," ta fice daga falon Aliyu

ya daka mata tsawa baki ji me tace maki

bne "ta leko tace naji ae," snn ta wuce,

bayan kmr minti goma inteesar ta shigo

falon tana rike da kugunta daga bakin kofa

tana kallon inna tace "gani inna," Aliyu dake

xaune yana shan fura ya juya yana kallonta,

inna tace "to bakin kofar xan xo in same ki,"

inteesar ta shigo ta xauna gefenta da kyar,

sae bin ta da kallo Aliyu yake, tace "me xan

maki inna bacci fa nake, inna tace "kai haba,

to shiga ki kwanta in kin tashi ma yi

maganan," inteesar ta mike xata shiga daki,

inna tace "lah baki ga Aliyu bne, naga baki

gaidashi ba," inteesar ta juya tana kallon

inda yake, har lkcn kallonta yake, yyi

murmushi ya ci gaba da shan furarsa yace

"ni na isa ta gaishe ni," inteesar ta dan yi

tsaki ta shige daki abinta, inna tace "to Allah

shi kyauta," hira Aliyu ya kwanta gefen inna

yana mata tana biye masa muryarta har

waje, sae ka rantse kace ba Aliyu bne, duk

inteesar na kwance a daki tana jinsu, rabon

da Aliyu ya tsaya suyi hirar arxiki da inna

har an manta, yace "ni fa inna yunwa nake ji

kin wani hada ni da fura," tace "lah me xaka

ci toh," yace "jollof rice nake so da farfesu,"

da sauri tace "to bari in je in maka," ta mike

tsaye tana gyara dankwalin kanta tace "yo

nayi ma wasu bnxa ma bare kai," ta fice

tana kwala ma kursum kira taxo ta hura

mata gawayi, don bata gane gas acewarta

bata lkci ne. Aliyu ya juya yana kallon kofar

dakin kmr ya shiga ya fasa, yana ta danne

dannen wayarsa amma lkci lkci yakan juya

ya kalli kofar dakin, inteesar taji shirin yyi

yawa, wata xuciyarta tace ta leka taga ko

yana falon, a hankali cikin sanda ta isa bakin

kofa ta dan bude labulen a hankali tana

lekensa, shima ya juya knn yana kallon kofar

dakin xuciyarsa na son ya shiga, suka hada

ido, ta sake labulen da sauri yyi murmushi

bae dae ce komai ba, ganin xuciyarsa ta

kasa hakura da shiga dakin kuma baya so

ya shiga yasa ya mike da sauri ya fice daga

falon yyi sashinsa. Ko da inna ta shigo falon

tana kiran inteesar ta fito ta ci abinci da

xafinsa, da sauri ta fito kmr jira take, taga

inna kadae ne xaune falon, tace "wae ni

kika ma girki," inna tace "aa Aliyu nayi ma,"

inteesar tace "to ina yake," inna tace "ae ni

da kaina na kai masa yana kwance a

dakinsa yaron kirki." inteesar bata ce komai

ba ta dauki furan da ya rage ya rufe ta shiga

sha, inna tace "ke dae kin banu da kwadayi,

naki ne," ko kallonta inteesar bata yi ba ta

shanye ta ajye kofin, snn ta fara cin

abincinta, ta gama cin abinci knn, khadija ta

shigo dakin tace "wae ina furan ya Aliyu"

inna tace ahaf gata nn ta shanye khadija

tayi tsaki ta juya ta fice. Karfe tara inteesar

tayi ma inna sae da safe tayi sashinsu, har ta

wuce bangarensu Aliyu ta dawo tana lekan

ko yana nn ko ya tafi, ita dae bata ga alaman

ya tafi ba kuma bata ga alaman yana nn ba,

ta karasa bakin kofar a hankali da yake basu

kunna bulb din wajen ba ta durkusa tana

lalube ko xata ga takalminsa, dae dae nn

aka bude kofar Haisam ya fito, daga ita har

shi sae da suka tsorata. Ashe Aliyun ma na

kallonta daga bayanta ya fito daga

bangaren Hajiyarsa knn.

.

Haisam yace "me kike yi a nn Inteesar," ta ji

kmr ta nutse wajen don kunya ta fara kame

kame, Haisam yyi dariya yace "to ae baya ciki

ya fita sae dae in xaki shiga ki jirasa," kmr

xata yi kuka tace "wayyo ni ya Haisam abu

na

ne ya fadi nke nema," bata jira me xae ce ba

ta juya da sauri xuciyarta a dagule xata bar

wajen ta kusan cin karo da Aliyu dake tsaye

har lkcn yana kallonta, gabanta yyi mugun

faduwa, tabi gefensa da sauri xata wuce ya

rikota, Haisam dae yyi gaba abinsa yana

dariya, ta buge masa hannu ta daure fuska

tace "meye hka malam," dariyarsa mai kyau

yyi snn yace "me kike bukata daga gare ni

da

kika biyo ni," ta fashe da kukan takaici tace

"waye ya biyo ka, Allah ya isa na, da'alla ka

sake ni na wuce don naxo neman abu na

shine na biyo ka," dariya ya dinga yi har da

buga bango yace "ae nine abun naki, ni kika

xo nema 4 sure na sani," ta fixge hannunta

xata bar wajen yyi saurin rikota ya bude

kofar

falon ya ja ta suka shiga, kuka ssae take yi

kuma na takaici, ka kyaleni ya Aliyu bana

son

hka, yyi murmushi ya rufe kofar falon da key

ya karaso bayanta ya tsaya a hankali yace

"am srry fateema, i also feel...." sae kuma yyi

shiru ta juya tace "ka bude min kofa in fita

nace maka," bae ce mata komai ba ya

dauketa

sae bedroom yace "ki bari in gaisa da

yarana,"

kuka ta dinga yi tana jin haushin kanta ita

kam har ga Allah ganinta kawae tayi a bakin

kofar bata san ya aka yi ba, ya rufe kofar

dakin ya xaunar da ita kan gado yana

kallonta ya durkusa gabanta yace "its High

tym mun fahimci juna fateema," cikin tsawa

tace "wace fahimta kuma, ka bude min kofa

in

fice daga dakin nn" yyi murmushi ya kauda

kansa yace "ok," snn ya mike ya bude mata

kofar dakin da sauri ta fita, ya bi ta baya ya

bude mata na falo ma ta fice, snn ya mayar

da kofarsa ya rufe. Ko barin wajen bae yi ba

ta fara buga kofar da sauri, ya bude yana

kallonta ta shigo falon da sauri tace "momy

xata gan ni" yace "a ina," tace "wucewa

take,"

bae ce komai ba ya xauna kan kujera, ita ko

tana tsaye bakin kofar sae leke leke take, ta

kai minti kusan goma a hka snn yace "to ki

xauna mana," ta juya ta galla masa harara

tace "ina ruwanka da tsayuwata," yyi

murmushi ya dauke kansa bae sake cewa

komai ba har ta gama tsayuwarta ta bude

kofar ta fice, ya sauke ajiyar xuciya, shi kam

baxae iya tsayawa rokan karamar yarinyar

nn

ta koma gidansa ba ta ci gaba da raina sa

ba,

duk da abun yana damunsa but ya

gwammace yyi ta damunsa din. Kullum sae

Aliyu ya xo gida da daddare duk dan sbda

inteesar amma baya nunawa, ita kuwa idan

bata gansa ba har bata jin ddi, tayi ta

sintirin

xuwa gun inna knn, ta rasa me ke damunta

kan Aliyu, gashi ko sun hadu kallon arxiki

bata yi masa bare gaisuwa, shi kam sae dae

ya bita da kallo, tun ran da inna tayi mata

maganan komawa gidanta ta balbaleta da

masifa bata sake yi mata ba. Cikinta ya shiga

wata na shidda amma bbu me yi mata

maganan komawa gidan mijinta, Yau tana

xaune falon inna ya shigo da daddare, inna

na

bakin famfo tana wanke robobinta, ya

xauna

yana kallon inteesar dake xaune tana shan

watemelon, kallo daya tayi masa ta dauke

kanta, ya sauko gabanta ya xauna yana

kallonta, tayi kmr bata san da shi ba tana ta

shan kankananta, ya shafi cikinta ta buge

masa hannu tace "meye hka," bakinsa ya

daura an nata yana kallon cikin idonta,

gabanta yyi mugun faduwa ta rufe idonta

da

sauri ya shiga kissin din wuyarta, tayi baya

xata fadi ya tallabota da sauri snn ya

kwantar

da ita a hankali ya shiga shafata ta kasa

hanasa, ganin idan ya ci gaba da hkn baxae

iya hkura ba yasa ya dago ta yana kallonta

da kyar yace "fateema," ta daga kai tana

kallonsa ita ma da kyar don gaba daya

yanayinta ya canxa, ya kauda yace "meyasa

kike walakantani hka ne kike cutata," tayi

tsaki bata ce komai ba, ya ci gaba "kiyi hkuri

ki koma dakin ki, ni nayi maki alkawarin

baxa

a sake jin kan mu ba," tace "ae bani kadae

bace matarka da xaka damu kanka a kaina,

kuma ni bana sonka" yyi murmushi yace

"karya kike yarinya ga sona nn ina hangowa

cikin idonki, ni dae ne bana sonki i only

need

yhu badly, amma xanyi kkri naga na koyi

sonki sbda kids dinmu" ta fashe da kuka ta

mike tsaye tana kallonsa tace "ka yaudari

kanka idan kayi tunanin ina sonka, uwar me

xanyi da wanda baya ganin mahaifiyata da

gashi ma dae tukun, i hate yhu Aliyu," ta

juya

da sauri ta shige dakin inna tana kukan

takaici, wae he only need her dama tasan

kawae don ya dinga biyan silly bukatarsa

yasa yake son ta koma gidansa. Ya sauke

ajiyar xuciya ya mike ya fita daga falon, inna

tace ina xaka" yace ina xuwa inna, sashinsu

inteesar ya nufa, yyi sallama can kasa ihsaan

ta amsa ya bude kofar ya shiga falon, momy

na xaune tana feed din ihsaan, ya nemi gu

ya

xauna kansa a kasa ya gaisheta, ta amsa da

"qlau," yyi shiru na kusan minti biyar tana ta

harkan gabanta, a hankali ya fara magana

yace "wajen ki na xo momy," ba tare da ta

kallesa ba fuskarta a daure tace "ni kuma

.

Aliyu ya dan yi shiru snn yace "dama so

nake don Allah ki taimaka kiyi ma Fateema

magana ta koma dakinta, don xata fi jin

maganarki," momy tayi masa wani mugun

kallo tace "lallai ka cika mara kunya, kasan

da warce kke magana kuwa, to fice min a

falo tun kan na baka mamaki," ya sunkuyar

da kansa ya dan yi murmushi bbu yabo bbu

fallasa yace "ae dae don Allah nace," cikin

tsawa tace "ka fice min a falo tun banje na

hadaka da ubanka ba, da can ni na raba ku

da xan hada ku ynxu, lallai ka cika fitsararre

mara tunani" ya mike yana murmushi ya fice

daga falon, tayi tsaki ta shige bedroom

dinta ranta a bace. Sashin inna ya koma,

inna na xaune da inteesar tana shafa mata

bayanta wae xuciyarta na tashi, daga bakin

kofar yana kallon inteesar yace "in har kika

koma gidana to baki cika yar halak, kiyi ta

xama gidanku, cikin ma in kinga baxa ki iya

ba kya iya xuwa ki xubar da shi ynxu," ya ja

dogon tsaki ya sake labulen ya juya yyi gaba,

inna da ta kasa rufe baki ta mike da sauri ta

bi shi tace "ka dawo ka bata takardarka don

uwarka, idan ba kaddara ba me xae kaita

auren mahaukaci," ya juya yana kallon inna

yace "sae dae in ku ne ke hauka," yyi gaba

abunsa. Inteesar da komai nata ya tsaya ta

kasa cewa komai sae hawayen da take, inna

ta shigo tace lah meye abun kuka, ki rabu

da dan iska wllh na kashe aurenku ynxun

nn, ya ya kuma ki haifesu ki bani na kai

masa ya basu nono, inteesar dae bata ce

komai ba amma duk jikinta yyi sanyi, ta bar

inna na ta surutunta har kusan karfe goma

snn tayi mata sae da safe tayi bangarensu

jikinta a mace, momy bata yi bacci ba tana

xaune falo, ta shiga daki ta kwanta ta

lumshe idonta duk da tasan ba bacci xata yi

ba, momy ce ta kirata ta fito falon ta xauna

tana kallonta, momy tace "kina ji na

fateema," ba hka nn momy ke kiran sunanta

ba don hka ta nutsu tana sauraran me

momy xata ce mata, momy tace "duk me

xan ce maki a nn kar kiyi min musu, yhu

obey b4 complain kinji" kai kawae inteesar

ta gyada mata.

Momy tace "ki shirya ki koma dakin ki gobe

da safe," inteesar ta tsaya kallonta da

mamaki, nn da nn hawaye ya cika idonta,

xata yi magana momy tace "ban son naji

abinda xaki ce, ba don bana sonki nace ki

koma dakin ki ba fateema, sau biyu Alhaji

yana min magana nake shashantarwa don

har cikin raina ban son aurenki da yaron nn,

but ynxu ina da dalilin cewa ki koma dakin

ki, kiyi hkuri kinji inteesar Allah xae shige

mana gaba, kuma ga matan gidan nn sae

yada ki a waje suke wae ae ya sakeki, hkn

ne ma yasa Alhaji yyi min magana nace maki

ki koma dakin ki, idan lkcn haihuwarki yyi

sae ki dawo gida ki haihu, ki kwantar da

hnkalinki inteesar lkcn da ni da kaina xan

bukaci Alhaji yyi masa magana ya baki

takardarki na nn xuwa don ko bayan raina

ni ban yrda kici gaba da xama da Aliyu a

matsayin mijinki ba, " inteesar tayi shiru ta

kasa cewa komai jikinta yyi sanyi jin furucin

momy na karshe, ta tabbatar da ta gaya ma

momy irin cin mutuncin da yyi mata daxu da

baxata fara cewa ta koma gidansa ba, sae ta

samu kanta da kasa gaya ma momy abinda

yyi mata, ta mike a sanyaye tayi ma momy

sae da safe ta shiga bedroom ta kwanta,

duk da ta so tayi kuka ko xata ji sanyi amma

sae ta nemi kukan ta rasa. Washegari da

safe karfe takwas ta gama shirinta ta dauki

dan hanbag dinta tunda ba wani kaya xata

dauka ba, momy ta bata dubu daya kudin

mota, momy tace "kije kiyi ma inna sallama,"

tace mata "to" snn ta fita Momy tayi mata

Allah ya kiyaye, sae ta samu kanta da rashin

son xuwa gun inna don kar ta hanata tafiya,

kasa xuwa yi mata sallaman tayi ta fita daga

gidan kawae ta taka har babban titi snn ta

tsayar da tricycle ta gaya masa inda xata ta

shiga, suna isa ta fito ta mika masa kudinsa

ya bata canjinta snn ta yi hanyar gate ta

danna bell mai gadi ya bude mata ta shiga

gidan, a sanyaye ta karasa balcony ta murda

kofar falon taji shi a rufe, ta kai minti kusan

goma a tsaye snn ta rumtse idonta ta danna

bell, safeena ce ta sauko bude kofar

kyanwar da a cewarta ta dauko daga

gidansu don tana mugun son mage na biye

da ita a bayanta, shi dae Aliyu ya rasa yanda

xae yi da ita da magen ne amma har ga

Allah baya son mage, ta juyawa taga magen

a bayanta sae wani tsalle yake ta sa kafa ta

hauresa ya koma sama da gudu, Aliyu yyi

tsaki ya maida dubansa ga TV, duk da

ofcourse tasan ko waye a bakin kofar sae ta

shiga cewa "kai bala sae ynxu ka ga daman

xuwa kai da nace maka tun karfe takwas,

ynxu da bbu kwata kwata ya kke son nayi

gashi baya cin komai sae potatoe da safe" a

fusace take maganar kmr gske, inteesar ta

dan koma baya ta bude kofar, safeena tayi

turus a bakin kofar tana kallon cikin

inteesar tana dan murmushi, kallo daya

inteesar tayi mata ta dauke kanta, wasu

shegun kayan bacci ne jikinta sae mayafin

da ta yafa kuma a hka take shirin fitowa

gun driver don rashin sanin ciwon kai, shi

kuma da yake bae damu da ita ba bae

hanata ba, gefenta inteesar tabi xata wuce

ta bangajeta ta tare hanyan tace "ina kike

tunanin xaki hka," Aliyu dake kwance kan

kujera yana kallonsu don shima yyi

mamakin ganin inteesar yace "ki kyaleta kila

kayanta ta xo kwasa," inteesar ta kasa cewa

komai don takaici, hawaye ya cika idonta

amma bata bari safeena ta gani ba, safeena

tace "ayyo," snn ta matsa daga bakin kofar,

da kyar inteesar ta shiga gidan tayi hanyar

stairs xuciyarta na raya mata ta kwashi

kayanta kawae kmr yanda yace ta koma,

safeena ta bita da kallo tana murmushi

mugunta don sarae tasan da xuwanta, da

sauri Aliyu ya mike yana kallon safeena yace

"kin goge ruwan sama ne," safeena ta dan

yatsine fuska tace "to ni na xubar," yayo

waje da ido yyi hanyar stairs da sauri har

yana bugewa yana kwala ma inteesar kira

ta tsaya. Gano abinda yake gudu Safeena

tayi ta bisa da sauri gabanta na faduwa don

mugunta a xuciyarta tace kai abu biyu xae

hade mata knn da sauri kan ya haura sama

tace "kai wasa nake na goge," ya juya yana

kallonta amma hankalinsa bae kwanta ba,

xae yi magana yaji inteesar ta fasa wani

raxanannen ihu a sama, ya haura sama da

sauri yana cewa "innalillahi wa inna ilai hi

raji'un," safeena ta doka uban tsalle ta shiga

kiran uwarta hannunta na rawa, uwar ta

daga tace "wayyo momy mutumin nn ya iya

aiki ta xo wllh," da sauri Hajiyar tace "to

magen fa ta ganshi," safeena tace "ba dole

ba ae mutumin ca yyi yana jin kamshinta

xae fito yana jiranta da na xo bude mata

kofa kar ki ga yanda ya biyo ni da gudu,

wato yaji kamshinta, na sa kafa na hauresa

ya koma sama ya jirata a can, ae ko da gudu

ya koma momy har wani rawa jikinsa fa

yake, kuma kinsan me momy abu biyu ya

hade mata Aliyu ya xubar da ruwa sama

yana jira in goge naki gogewa kinga tana

hawa sama tsantsin ruwan xae kwasheta

sae kuma ga aljanar magen ma na jiranta,

ae ciki kam kema kinsan sae lbri momy" ji

tayi Aliyu na kwala mata kira a rude, safeena

tace "xamuyi waya anjima momy gashi can

yana kirana," ta katse kiran xuciyarta fal

murna ta haura sama cikin muryan tashin

hankali da tsoro take cewa "me ya faru

Honey ruwan bae gogu bane,

.

Aliyu na rungume da inteesar dake ta kuka

tana shisshigewa jikinsa safeena ta hauro

sama, cikin tsawa yace "me kika ce min," da

sauri ta sauka kasa ganin yanayinsa, ya

dago inteesar yana girgixa kai cikin tashin

hankali yace "ta ina kika fadi fateema," kin

bude idonta tayi amma jikinta sae rawa

yake, duk a xatonsa xafin ciwo ne yasa take

haka, duk ya rikice mata ta gaya masa ta

yanda ta fadi da kyar ta dago kanta tana

kallonsa muryarta na rawa tace "ni ban fadi

ba, wata mage ce...." sae ta kasa karasa ta

fashe da wani matsanancin kuka ta fada

kanshi jikinta na rawa, yyi shiru yana yana

kallonta, dagata sama yyi ya bude dakinsa

ya shigar da ita ya kwantar snn yace

"magen ne ya tsorata ki?" kai kawae ta

gyada masa ya juya xae fita ta rikosa da

sauri tace "kar ka tafi ka barni yaya," ya

durkusa gabanta yana goge mata hawayen

fuskarta yace "baxan tafi in barki ba," ya

mike ya fice daga dakin, dakin safeena ya

shiga, ya tarda ita tsaye tana waya, da sauri

ta katse wayan tana kallonsa a tsorace, bae

ko kalleta ba yyi gun magen dake labe gefen

madubinta, ya finciko ta, safeena ta yo waje

da ido a tsorace tace "me xaka yi Aliyu, me

tayi maka" bae ko kalleta ba ya buga magen

da bango tayi wani shegen kara kmr ba

mage ba ya sake bugata da karfi, snn ya

bude window ya cillata downstairs ya juya

yana nuna safeena da yatsa yace "daga yau

kika sake shigo min da ko wani irin dabba

gidan nn daga ke har dabban sae na wurga

ku downstairs," har ya fita ya dawo da sauri

ya shaketa yana huci yace "kika ce min kin

goge ruwan," xata yi magana ya xuba mata

tagwayen mari snn ya jefar da ita yace

"kuma Allah ya baki sa'a kar ki goge," ya

juya ya fice daga dakin ya koma dakinsa,

tana kwance ta dukunkune waje daya ta

kasa daina tuna magen, ya karasa kusa da

ita ya dago ta yana kallonta

.

Aliyu ya rungumeta a hankali yace "baxa ki

sake ganin magen ba kin ji" kai kawae ta

gyada masa yace "daga ina kike ynxu," ta

turasa da karfi tuno abinda ya gama faruwa

daxu yyi dariya yace "to kiyi hkuri abinda

nayi maki jiya, i was jet angry," tace "ni ka

matsa na wuce na hada kayana," yace "ae

kuma kin riga kin dawo gidan uban

ya'yanki knn," ya danyi shiru snn taji a

hankali yace "kece kawae ke bamu wahala

inteesar" ta daga kae da sauri tana kallonsa

don bae taba kiranta da inteesar ba, ya dan

yi murmushi yace "yes kin ki xama ki

rungumi mijinki ki koya masa sonki, duk da

ke kina masifar sonsa," takaici kmr ta rusa

ihu tace "yhu re decievin yhur self in har

kana tunanin ina sonka," yyi murmushi yace

"abar maganan, ynxu dae teach me hw 2

like yhu fateema," hawaye ya cika idonta

tana kallon cikin idonsa, lallai ma ya Aliyu ba

ma love ba like, kauda kanta tayi ya jawo ta

jikinsa ya lumshe idonsa a hankali yace "i

wil try my best naga na cire safeena a raina

na sa ki ko dan sbda twins dinmu kinji

kanwata," ita dae bata ce komai ba amma

nn da nn ta dan ji ddi, don ixuwa ynxu

tasan yes ko ba completly ba tana da feelins

wa Aliyu tun daga ranar da ta kwana jikinsa.

Ya dago kanta yana kallonta yace "me xaki

ci, ko kinyi break a gida," kai kawae ta

gyada masa ya dan yi shiru snn yace "xaki

iya hada min break ynxu to," ta daga kai da

sauri tana kallonsa don bata taba masa girki

ba tunda take, ta samu kanta da gyada

masa kai, snn ta mike tayi hanyar kofa ya

bita da kallo, ya sauke ajiyar xuciya ya

jingina jikin gado,"yes sae da hka don

rainasa xata yi, gwara suyi ta tafiya a hka yyi

ta lallaba xuciyarsa har ta gama mallakan

hankalinta" tana shiga kitchen ta tarar

safeena ta fere dankali, taki amfani dashi ta

fere wani snn ta shiga soya mashi, a

bangaren safeena kam Aliyu na fita tayi

kusa da window tana hawaye gabanta na

faduwa, katuwar laya ta gani a maimakon

magen, da gudu jikinta na rawa ta sauka

kasa ta dauko shi ta bude handbag dinta ta

saka, tana kuka ta kira momynta ta gaya

mata abinda ya faru, momyn har da

kukanta, tace "maxa ki kamo hanya ki taho

mu koma wajensa anjima," safeena ta share

hawayenta tace "Allah yasa ya barni na fita,"

tana xaune ta xabga tagumi ta fara jin

kamshin soye soye downstairs, da sauri ta

sakko ta iso kitchen din tana kallon inteesar

da mamaki, ko kallonta inteesar bata yi ba,

cikin tsawa tace "ke dabba dankalin nawa

kike soyawa," inteesar ta saukar da nata

dankalin tace "nasan abinda kika barbada

ciki don ina hauka xan soya, ga abinki nn,"

safeena kmr ta hadiye xuciya sae huci take

tana kallonta, gashi ba daman ta tabata

Aliyu ya sauko ya ci uwarta, ta gama

tsayuwarta bakin kofar tana ma inteesar

kallon tsana ita dae inteesar tayi kmr bata

san tana yi ba tana ta hada break fst abinta,

don kanta ta bar bakin kofa taje ta xauna

kan kujera xuciyarta na tafarfasa, Aliyu ya

sakko kasa yana kallon safeena yace

"wayarki na ring a sama," ta juya tana

kallonsa bata ce komai ba ta haura sama,

kitchen ya shiga ya tsaya bakin kofa yana

kallon inteesar yace "na baki wahala ko,"

bata ce komai ba yyi murmushi ya shigo

kitchen din ya shiga taimaka mata, kmr

yasan ta gaji kuwa don ba ta daga ko da

kofi a gida, a dinnin ta jera masa break din,

yace "ki xo muci," ta girgixa masa kai tace

"na koshi," snn ta haura sama ya bi ta da

kallo. Ta gama gyaran dakinta tayi wanka

tana kwalliya gaban madubi ya shigo, kallo

daya tayi masa ta madubi ta dauke kanta,

yace "xo ki ga abu kanwata," tayi bnxa

dashi har sae da ya karaso snn yace

"magana nake," bata ce komai ba ta mike ta

bi sa, wani daki ya bude mata ta shiga

shima ya shiga, shiru tayi tana kallon dakin,

yyi murmushi yace "dakin twins dina ne nn,"

ta tabe baki tace "ae sae ka ta gani," ta juya

xata fita ya rikota yace "baki duba kayan

bbies din ba ko sun maki," ta dan yatsine

fuska tace "sunyi," bae sake ce mata komai

ba amma bae ji ddin reaction dinta ba, ta

fice ya bi bayanta, dakinta ta koma ta

kwanta, shi kuma ya shiga dakinsa, karfe

sha biyu ya shigo dakinta sanye da farin

shadda da yake ranar juma'ace, ya karaso

kan gadonta ya xauna yace "ni xan tafi

masallaci," ba tare da ta kallesa ba tace

"Allah ya kiyaye," ya mike tsaye yace "Ameen,

4 once ki gyara min bedroom dina don

Allah, idan xaki iya girki kiyi idan baxa ki iya

ba kar ki takura kanki," kai kawae ta gyada

masa without much interest, ya karaso kusa

da ita yyi kissn din cikinta ta turasa tana

hararansa ya fice yana murmushi, meye

amfanin abubuwan nn da yake mata tunda

shi da bakinsa yace baya sonta, hasalima

like dinta xae yi kkrin yaga ya fara yi, hkn

yasa ta fashe da kukan takaici, muryarsa da

safeena taji a compound ta mike da sauri

taje tana leken window, tare xasu fita da

alamar xae ajiye ta wani gun, ya bude mata

gaban mota ta shiga snn ya xaga ya shiga

driver sit ya ja motar suka fita daga gidan,

jikinta yyi sanyi hka kawae taga kuka ya xo

mata, taci kukanta na kusan minti talatin

snn ta mike don xuwa ta gyara masa

bedroom dinsa

.

ina Godiya da adduoinku na alkhairi gareni

inasamun sakon gaisuwa ta wurare da

dama Nagode sosai

inajin dadi sosai yayin Dana ga anamin

addua Nagode.

Duk da fes taga dakin nasa don ya Aliyu ba

baya ba wajen

tsafta barin ma ansan duk inda likita yake

tsafta na nn, hkn

bae sa taki yi masa gyara mai kyau ba, don

har da bedsheet

sae da ta canxa masa tasaka na da a washin

machine ta fito

ta ci gaba da gyara masa dakin har drawers

sae da ta bude ta

hada masa duk kayan alluransa da

medcines guri guda, ta

dauko ruwa da freshner tayi moppn din

dakin snn ta shiga

dakinta ta dauko burner na turaren wuta ta

xuba turare ciki ta

jona masa a dakin, ta shiga bayi shima ta

tsaftace shi, singlet

dinsa da short nickers dake cikin bathroom

din taji tsoran

wanke masa kar ya ci uwarta, ta wanke

xanin gadon kadae da

taimakon washn machine tayi drain dinsa

snn ta fita xuwa

garden ta shanya, har xata rufe bathroom

din don ta gama

dashi kawae tace bari ta wanke masa

inners din dae, cikin

minti sha biyar ta gama wankin ta hada har

da jallabiyansa biyu

da dardumansa taje ta shanya su a can

garden suma har wani

jiri take gani don gajiya, kitchen ta shiga

tana tunanin abinda

xata girka, shinkafa ta daura ta koma sama

ta shiga dakin ta

kashe burner dinta don kamshi kam har

falo ta mayar dakinta

snn ta koma dakin don ta sake labulaye, taji

waya na ring ta

shiga neman wayan, can bedside drawer ta

ga wayan kan wani

babban buk, kuma har nn ta gyara amma

bata lura da wayan

ba ta dauka tana kallon nambobin ganin

bata san ko waye

bane yasa ta ajiye masa wayar inda ya ajiye,

har ta juya xata

fita ta dawo da sauri tana kallon littafin da

ya daura wayarsa

kai, ta dauki buk din tana kare masa kallo

dis is d second tym

da take ganinsa, wae his diary, ta dan tabe

baki ta dauka xata

je ta ajiye masa inda ta jera masa litattafen

da ta gani kan

study desk, har ta ajiye ta girgixa kai ta

dauko shi, yau sae taga

me ke cikin diary din nasa, durkusawa tayi

kusa da gado yanda

xata ji ddin karatun tana rike da diary din

taga hotuna sun xubo

kasa, ta ajiye diaryn kan gado ta kwashi

hotunan da sauri don

ta ga na menene

.

.

Inteesar tayi still komai nata ya tsaya ganin

wani hotonta lkcn graduation dinta na

primary tana da shekaru sha daya lkcn, ta

kasa daina kallon hotan da mamaki, sanye

take da graduation gown tana rike da

testimonial dinta na primary sch tayi

murmushinta mai kyau, ba karamin kyau

hotan yyi ba, jikinta yyi sanyi ta ajiye shi snn

ta dauki wani hoton tana kallo, ta bude baki

da mugun mamaki tana kallon hoton

hannunta, hotan graduation dinta ne na

junior sec sch shima tana rike da

testimonial tayi murushinta mae kyau har

sae da beauty point dinta ya fito, da kyar ta

ajiyesa ta dauki wani, wnn xaune take ta

dan duka kanta amma ana iya ganin

fuskarta maths texbuk gabanta tana

assignment duk hankalinta na kan abinda

take, ba karamin kyau hoton yyi ba kuma da

gani a falon inna ne, shima ta ajiye shi da

kyar ta dauki wani, shi kuma wnn tana

kwance ne falon inna sanye da singlet fari

da xani idonta lumshe alamar bacci take

hoton yyi kyau ssae duk siffar jikinta sae da

ya fito tsoro ya kama inteesar ta ajiye shi da

sauri ta dauki wani, shi kuma tana xaune

abinci na gabanta fuskarta daure, ko me

take kallo gefenta oho, naxari ta tsaya tayi

ssae ta tuna ranar kusan 2yrs bck ne bata

da lfya inna ta sa ta gaba ta ci abinci, ta

ajiyesa da kyar taga durkushe bae ganta ba,

ta xauna kan tiles din ta dauki wani hoton

tana kallo shi kuma wnn a tsakar gida ne

tana dariya da alamar da su xainab ne riga

da skirt ne jikinta kanta ko dankwali bbu,

tayi shiru kmr me son tuna ranan, yes Aliyu

ne ya koresu kowa yyi bangarensa da gudu

ranan, ta ajiyesa jikinta a sanyaye ta dauki

wani, shi kuma tana durkushe kanta a kasa

ko me take xubawa oho, inteesar duk ta

rikice tsoro ya bayyana a fuskarta, to wa

innan hotunan daga ina, hka ta dinga kallon

hotunanta kala kala kuma gaba daya bata

ga wanda take kallon camera ba sae na

graduatn, sae kuma wa inda taga sunyi tare

da su Zainab shi kuma lkcn sllh ne wnn,

hoton da yafi daure mata kai bae wuce

wanda ta ganta daga ita sae dan jumper da

karamin skirt ba, kuma wae dariya take,

yawancin hotunan duk tana bacci aka

dauketa, hoton graduatn dinta na ss3 kadae

ne bata gani ba, amma duk hotunan da

suke yi da sllh ta gansu, ta ajiye duka

hotunan da kyar ba tare da ta gama

ganinsu gaba daya ba ta bude Diaryn,

makullin mota ta gani a tsakiyar ta ajiye

makullin ta maida hankalinta kan rubutun

da ta gani boldy saman sheets din dairyn,

"will never 4get our 1st nyt Inteesar," wani

mummunan faduwa gabanta yyi, jikinta ya

dau rawa, a hankali ta saukar da idonta kan

rubutun dake kasan heading din, "baxan

manta da daren farkon mu ba inteesar, i

knw na maki ba dae dae ba but find a place

in ur heart 2 4give me, it was'nt

intentionally sonki ne ya jawo hka duk da

banyi niyyar yi maki komai ba bbyna, i so

much hurt yhu......" inteesar ta fashe da wani

matsanancin kuka ta kasa karasa karatun,

kuka ssae ta shiga rerawa, ta ajiye dairyn

tayi mai isarta snn ta jawo ta bude wani

page din kuma, "i fell in love with her ryt

4rm d vry 1st day i set my eyez on Her,

Fateema Inteesar" kasa ci gaba da karatun

tayi duk tunanin ta ya tsaya cak, tun tana

karamarta bata wuce shekara biyar ba

tasan Aliyu, kuma tun lkcn take mugun

tsoransa kmr mutuwa, hasalima idan tayi

laifi inna xata tsorata ta ca take xata kira

mata Aliyu jikinta ya dingi rawa knn har tayi

bacci ranar ko sau daya bae taba wasa da

ita ba tana karamarta suna hada ido yake

xaro mata dara daran idonsa ta fasa ihu ta

ringa kuka knn har ya bar gidan ranar, in

yaxo gidan inna knn lkcn tana karama,

hannunta na rawa ta bude wani page din

wae dan ma ba accordingly take budewa

ba, "2 day is d happiest day of my life, she is

now mine, mine 4 ever Fateema inteesar,"

hawaye kadae ke bin kuncinta duk ta rikice,

wae duka wa innan abinda take gani ita

Aliyu ke nufi ko wa, a hankali ta dawo

farkon page din don ta tabbatar da dairy

din nasa ne, sunansa ne boldly a gaba, Aliyu

Abubakar Yusuf, farkon page din abinda ta

gani shine "Allah kai ka jarabceni da son

Fateema, ya Allah ina rokanka ka bani ita a

matsayin matata uwar 'ya yana, ka saka

mata sona a ranta kmr yanda ka saka min

nata a raina, ina sonki inteesar ina sonki

inteesar fiye da yanda ni kaina nake tunani,

na rasa yanda xanyi da sonki, kullum

mafarkina baya wuce na Allah ya mallaka

min ke a matsayin matata, i donno hw 2

approach yhu inteesar, kece dalilin xamana

a kano inteesar, ban san wani irin so nake

maki hka ba...." ajiye diaryn tayi a tsorace ta

koma baya tana kuka ssai. Kuyi srry sisters

yau bana gida ne wllh shiyasa kuka ji shiru

.

Kuka ssae inteesar ke yi, bata sake bude

diary ba kuma, ta dafa gado xata mike daga

wajen ta kasa hkn yasa ta koma ta xauna

kawae tana hawayen da bata san dalilinsa

ba, ta kai minti kusan sha biyar a hka taji an

bude gate tasan shine ya dawo amma bata

yi kkrin yin komai inda take ba, ya kai minti

kusan bakwae kafin ya hauro sama taji ya

bude kofar dakinta, bayan kmr minti biyar

ya fito ya bude nasa dakin, mutuwar tsaye

yyi daga bakin kofar, ya dau lkci tsaye yana

kallonta snn cikin tsawa yace "me kike yi a

nn....." ita dae har lkcn bata juyo ba, kuma

bata tanka masa ba, dakyar ya karaso cikin

dakin ya durkusa bayanta ya fixgota har

wani rawa hannunsa yake yace "diary dina

kika bude don baki da kunya fateema, how

dare yhu" bata ce masa komai ba ta shiga

tattara hotunanta dake baje a wajen snn ta

mike da kyar tayi ball da dairyn cikin tsawa

tace "yhu re deceiving yhur sef Aliyu, tun

wuri dare bae maka ba kaje ka samo

Fateema inteesar din da kke magana a wnn

shegen takardar taka, amma ba ni ba, i hate

yhu Aliyu bana sonka Allah ya isa tsakani na

da kai," ta karashe maganar da wani

matsanancin kuka ta fice daga dakin nasa

da sauri rike da hotunanta, yyi murmushin

takaici ya dafe kansa da yyi masa nauyi

hawayen dake makale a idonsa ya gangaro

"yes yasan irin wnn ranan na nn xuwa

dama," inteesarna shiga dakinta ta xube

kan gado ta dinga rusa kuka kmr an aiko

mata da sakon mutuwa, lkci daya taji wani

mugun tsanar Aliyu ya dirar mata a xuciya,

taji ko ganinsa ma bata sonyi. Tana nn

kwance yanda take har dare, ya shigo

dakinta da sallama can ciki, abinci ya ajye

mata bata ko kallesa ba ya fice,hka ta kwana

ranan ko kallon abincin bata yi ba abun

duniya ya isheta wae ita Aliyu ke so. Hka

suka ci gaba da xama a gidan har na kusan

sati daya baya ce mata bata cemasa, ganin

ko ya kai mata abinci ma ba ci take ba sae

dae ta fito ta dafa yasa ya daina kai mata,

kwata kwata ta canxa a gidan hartsoro ma

take basa, lkci daya safeena ta lura da irin

xaman da suke ta dinga shissige masa ita

matar kirki mai yi masa biyayya. Ranar

inteesar na kitchen tana dafa jollof rice din

da xata ci ta ma gama knn tana xubawa a

plate taji kakarin aman safeena a nn falo, ta

leko tana kallonta, Aliyu ma ya sauko yana

kallonta yace "me ya faru," ta langwabe da

kyar tace"nima ban sani ba tun safe nake

amai xuciyata ke tashi gashi sae inyi ta jin

yawan kasala a jikina baki na ma ba ddi," ya

karaso gabanta yana kallonta sae wani

lullumshe ido take, ta fara kakarin wani

aman, Aliyu yace "ba komai ke damunki ba

illa malaria, ltr kije clinic su baki magani,"

yana kai wa nn ya juya ya koma sama,

inteesar ta fito rike da plate din abincin ta ta

haura sama ita ma, safeena taji kmr ta nutse

kasa don kunya ita nn fa a dole ciki ne da ita

kmr yanda suka tsara da mamarta. Don

takaici har da kukanta ta kasa tashi daga

inda take, inteesar ta sauko kasa daukan

ruwa safeena tayi hanyar stairs da sauri ta

tsaya tana huci, inteesar ta dauko ruwan

xatakoma sama safeena taki bata hanya ta

gaji da tsayuwa tace"ki bani hanya na

wuce," safeena na hararnta tace "ki tura ni

ki wuce," inteesar tace "yau naga ikon Allah

ni nace kije a maki treatment din malaria da

xaki huce kaina," inteesar bata rufe baki ba

safeena ta tura ta da karfi tayi baya xata fadi

ta fasa ihu duk da bata fadin ba don ta

tsorata, Aliyu ya fito da sauri yana kallon

Safeenar yace "me kika yi mata," safeena ta

galla masa harara tace "ban sani ba,"

inteesar dake durkushe wajen tana kuka ta

fixgo safeenar a fusace tace "ki bani hanya

nace" safeena da ta tashi sae ta kwashe ta

da mari, haba Aliyu ya fixgota ya shiga

jibgarta yana marinta kmr an aiko sa,

inteesar ta haura sama abinta ta bar su nn

tsaye. Sae da yaga bata motsin kirki snn ya

kyaleta ya haura sama tayi kuka kmr ranta

xae fita duk ya faffasa mata baki da hanci,

da kyar ta haura sama ta dauki hijabinta tayi

gida a xuciyarta tana cewa "ae yautaki ta

kare yarinya sae dae wata ba ke ba,"

Inteesar na shirin kwanciya da daddare ya

shigo dakinta, bata ko kalli idan yake ba

bare shi kansa ta gama shirinta ta shige

bargo ta kashe wutan dakin ta kwanta, da

kyar ya dawo gefenta ya xauna a hankali ya

kira sunanta tayi kmr bata ji sa ba, hkn yasa

ya hau gadon ya xauna dab da ita kan yyi

magana ta mike xaune a fusace ta fara

masifa "ni malam ka rabu dani mana, wnn

wani irin wlknci ne, ka bar ni nayi bacci na

mana xaka xo ka sa ni gaba kmr ina binka

bashi," hawayen da tagani idonsa ne yasa ta

fashe da kuka a raunane tace "ka rabu dani

ya Aliyu don Allah nake rokon ka" ya kauda

kansa da kyar ya fara magana"don kin gano

ina sonki shine xaki fara min wlknci

fateema, abinda na gudan ma kaina knn tun

farko ban nuna maki so ba....." muryarsa ta

to kare ya kasa cewa komai kuma, cikin

kuka tace "ka min abinda baxan taba

mantawa ba a rayuwata Aliyu, tun ina

karamata kke cutata har xuwa girmana,

rana guda kuma kace min tun ina karamata

kke sona hka ake son dama, to Allah yatsare

mu da irin wnn son,

Aliyu ya dafe kansa ya kasa cewa komai, ita

kam kuka kawae take, da kyar ya dago yana

kallonta muryarsa na rawa yace "wllh

summa tllh tun baki san kanki ba nake son

ki fateema, i just cant bear it she yasa kika

ga nake maki abubuwan da nake maki

Fateema, ke fa ce dalilin xamana a kano,

kema kinsan i am nt suppose 2 b here, a lgs

nake rayuwata," ya rungumota tsam tsam

jikinsa ya saka mata kuka kmr karamin yaro,

"wllh ina sonki fateema ina sonki, diary na

gskya ne kece mace ta farko da na fara so a

duniya tun baki xama mace ba bayan ke

kuma ban sake son wata mace ba har yau

Fateema, ki soni plss kar kice xaki rama

abinda nayi maki wllh wllh duk cikin so ne

Fateema, ban san wani irin wahalallen so

nake maki ba hka" kuka take yi ssae ta kasa

cewa komae shima yana taya ta, ita har lkcn

ta kasa yrda wae Aliyu ne ke mata kuka wae

yana sonta, ta shiga xamewa daga jikinsa ya

rikota da sauri yace "no inteesar kice wani

abu don Allah," ta fashe da wani

matsanancin kuka tace "ni baxan iya yrda

ba Aliyu, let me be," kin sakinta yyi hkn yasa

ta rungumesa ita ma tana kuka ya daura

fuskarsa kan nata hawayensa na xuba kan

nata, sun kai kusan minti goma a hka snn ta

turasa daga jikinta, ta koma ta kwanta

jikinta a sanyaye ta juya masa baya shima ya

kwanta ya jawo ta jikinsa ta bayan, a

kunnenta taji yana rada mata "ki yanke min

ko wani hukuncin da kika ga ya dace da ni

Inteesar, i deserve it but kar ki xaki rabu

dani" ya karasa maganar muryarsa na rawa,

bata ce komai ba sae ajiyar xuciyan da take,

muryarta na rawa ita ma tace "Ya Aliyu duk

cikin so ne kke dukana kmr jaka," ya runtse

idonsa kmr tana ganinsa snn ya saka

fuskarsa cikin gashinta yace "wllh duk cikin

so ne inteesar, sonki yana cutar dani

shiyasa nake maki hkn ko xan ji ddi na

samu natsuwa a raina amma sae na gane

duk hauka ne," ta girgixa kai alamar bata

gamsu ba, a hankali yace "baki yrda ba ko?"

tace "eh," ya dan yi shiru snn yace "da kin

lura da lkcn da nafi dukanki to lkcin da ku

ke tare da Faruuq ne, ina mugun kishinki

fateema, ko Haisam ban son ganinku tare,

sae na kasa bacci ranan, har abinci ma fita

raina yake, dalilinki na tsiri xuwa gun inna

ba dare ba rana na mayar da falon inna ya

xama wajen yinina kullum, sbda ke na fara

xama bakin gate fateema don bana son ki

fita a gane min ke, idan na yini ban ganki ba

har xaxxabi nake yi" a hankali tana girgixa

masa kai tace "duk cikin so ne kayi min

dukan da yasa na kusa mutuwa a gida ya

Aliyu? kuma duk cikin so ne Abba yace kayi

treatn dina ka karbi kudin treatment dinka

kuma duk cikin so ne kki dawowa kayi

treatn din nawa duk da ka karbi kudi bayan

kasan halin da nke ciki? duk cikin so ne ka

karbe dubu biyar din da ka bani gidan Anty

Nafeesa, kuma duk cikin so ne ka ki daukata

a motarka ranar a gidanta ka gwammace na

shiga na haya? duk cikin so ne kke nuna

bako son gani na a gidanku, kuma duk cikin

so ne kke bibiyata kullum a gida don ka

dokeni ko ka cuce ni? duk cikin so ne kke

ma kanninka abu ni baka min hasalima

baka son ace kayi min idan ma kaga wani

yyi min sae ka kwace? duk cikin so ne ka

shiga tashin hnkli lkcn da yace Abba xae

hada mu aure, kuma duk cikin so ne kayi

treatn dina kan xaka yi stab dina idan na

yrda na shigo gidanka a matsayin matarka?

duk cikin so ne ka shareni bayan an kaini

gidanka 4 d past 1 wk baka san da ci na ko

sha na ba, kuma duk cikin so ne ka rabani

da pride dina a walakance kayi rapen dina?

duk cikin so ne kke cutata kke dukana duk

da ina gidan ka a matsayin matarka, kuma

duk cikin so ne kayi min kishiya? duk cikin

so ne baka son nayi futher din karatuna,

snn more importantly ina son ka gaya min

me mahaifiyata tayi maka meyasa kke mata

abinda kke mata, meyasa...." ta kasa karasa

maganar ta fashe da wani matsanancin

kuka da kyar tace "idan baka bani concrete

amsoshin da xa su gamsar dani ba ban yrda

kana sona ba ya Aliyu kuma har abada

baxan yrda ba, kuma baxan yi fatan ci gaba

da xama da kai a matsayin mijina ba" ta

share hawayenta a hankali tace "ina

sauraranka," kya ji dashi, don ma kin samu

munce muna sonki,

.

....Aliyu ya mike xaune yana kallonta a

hankali yace "baxan iya cemaki komai ba

Inteesar its of no need don ba lallai bne ki

yrda, amma bari na dauko maki diary na

don nasan ba lallai bne kin karanta duka,

komai na ciki inteesar abinda nayi maki da

dalilin da yasa na maki hkn, duk da daga

baya naga tamkar jahilci ne na dinga yi, idan

har kin yrda dani to dubu biyar din nn na

nn a ajiye har yau na ajiye maki ban taba ba,

i swear Inteesar ina kaunarki fiye da yanda

xakiyi tunani, momy kuma...." sae yyi shiru,

ta dago kai tana kallonsa ya kauda kansa

yace "xanje na bata hkuri," ta mike xaune

tana kallonsa tace "baka da abinda xaka

kare kanka a nn knn, wato tsabar rainin

hankali ne yasa kke yi mahaifiyata rashin

mutunci, to ka sani..." da sauri ya rufe

bakinta yace "wllh wllh ba hka bne Inteesar,

ni dae a iya sanina bbu abinda ya taba

hadani da ita, just dat bana gaisheta amma

ni ban taba mata rashin kunya ba sae ranar

da nayi maku duka gaba daya a gida, na

dawo Kano 5yrs bck ranar da na shigo gida

muka hadu da momy na gaisheta bata amsa

min ba bansan ko bata ji bane though,

kuma gaban Hajiya hkn ya faru, yes frm

ranar ta hanani gaisheta wae hka take ma

mutane, ni kuma banyi wani tunani ba daga

ranar nayi vow baxan sake gaisheta ba,"

kinji dalili inteesar amma xanje na bata

hakuri gobe sae muje tare Abba ma na basa

hkuri, Allah yyi yau ne karshen wahalata

inteesar," ita dae bata ce masa komai ba sae

hawayen da take, yace "kiyiHkuri ki yafe min

inteesar, nasan har ynxu kina kokwantan

son da nake maki amma bari na dauko maki

dairyn ynxu na fara karanto maki daga

farko don ki yrda da abinda nake gaya

makita girgixa masa kai tace "ka barshi

kawae bana so," yyi shiru yana kallonta snn

a hankali yace "baki yrda ba knn ko

inteesar," ta girgixa masa kai kawae tace

"gobe ma duba," ya rungumota yana

murmushi a hankali yace "Allah sarki bbyna

Allah ya bar min ke har karshen rayuwata

yasa baxan sake bata maki rae ba ko ba tare

da na sani ba, wanda nayi maki maa baya

ma Allah yasa ki samu waje a xuciyarki ki

yafe min duk da sonki ne ya janyo hka," ta

dago a hankali tana kallonsa ya daura

goshinsa kan nata yace "kin ga makullin

motar ki a diaryn?" tayi shiru bata ce komai

ba yyi murmushi yace "1st nyt dinmu na

mallaka maki motar yana cikin garage a

kulle," bata ce komai ba ta lumshe idonta, a

hankali yace "i love yhu my inteesar," kuka

ta shiga yi a hankali don ta kasa yarda wae

ita Aliyu ke so, ya rungumeta shima kmr xae

yi kukan yace"say yhu luv me 2 kanwata

don Allah," da kmr baxata ce komai ba sae

kuma cikin kuka tace "i love yhu 2 yayana,"

ta fashe da kuka ya kwantar da ita jikinsa

yace "ya isa hka bbyna nima karkisa na fara

kukan," ganin ta kasa daina kukan yasa ya

kwantar da ita ya shiga kissn dinta, daga nn

kuma suka fada duniyar luv, yes daren ranar

ta yrda Aliyu na sonta da gske, gaba daya

sae da suka yi hawayen farin ciki ya faranta

mata rae ita ma ta faranta masa, suka jiyar

da junansu farin ciki mara mitsaltuwa, halin

da take ciki yasa ya rabu da ita hka ya

rungumeta duk ya rikice mata yana gode

mata, a hka tayi bacci jikinsa, ya dde yana

kallon kyakkyawar fuskarta daga bisanni ya

kwantar da ita ya mike ya shiga bayi yyi

wanka yyi alwala ya fito yyi shiga sallh don

gode ma Allah da ya mallaka masa fateema

matsayin matarsa uwar ya'yansa. Sae kusan

karfe biyu ya dawo kan gado ya xauna yana

kallonta bacci take amma sae ya ga kmr

sanyi take ji hkn yasa ya dauko rigan sanyi

ya sa mata ya lulluba mata xaninta snn ya

rufa ta da bargo kuma shima ya shiga

bargon ya jawota jikinsa a hka shima yyi

bacci. Can karfe biyar saura ihunta ya farkar

da shi, ya mike xaune a rude ya kunna

wutan dakin yana kallonta yace "Fateema

menene," bata ce masa komai ba kanta a

kasa sae murxa idonta take, ya rike hannun

nata yana kallon idon yace "me ya faru

fateema kiyi min magana," turasa tayi har

sae da yyi baya, ta mike kmr an tsikareta tayi

hanyar kofa da sauri ya mike ya bita ya

rikota da mamaki yace "ina xaki kuma

fateema," wani ihun ta fasa mashi ta shiga

kwace kanta daga rikon da yyi mata,

hankalinsa ya tashi bae damu da ynda take

dukansa ba ya dauketa ya xaunar da ita kan

gado yana kallonta hankalinsa a tashe yace

"me ya faru fateema tok 2 me" kuka ta fashe

masa da ta turasa kmr ba ita ba gashi da

karfi take turasa, ta mike da sauri tayi kofar

fita ya bita ya kullokofar, kwalban turare ta

fixgo gaban madubi tana kallonsa tace"wllh

ka bude min kofar nn kar na jefa maka

wnn," ya bude bakiya kasa cewa komai bae

ankara ba yaga ta wurga masa kwalban yyi

tsalle ya koma daya side din kwalban ya

tarwatse, ta fixgo wani kuma ta wurga

masa bae samesa ba, a rikice yace "wae

meye hka kike fateema" ganin da gske take

yasa ta bude kofar ya fice da sauri ya kullo

ta waje ta dinga watsi da kayan dakin tana

ihu ya bude mata kofa, ya dafe kansa ya

jingina jikin bango cikin tashin hankali yace

"innalillahi wa'inna ilaihi raji'un," wayarsa ya

shiga daki ya dauko da sauri ya shiganeman

layin Faruuq

Karfe shidda saura Faruuq ya shigo gidan har lkcn

Aliyu na tsaye bakin kofa ya rasa abun yi,

faruuq yace "kace me ya sameta Aliyu tana

ina?" Aliyu ya girgixa kai da kyar yace "wllh

ban sani ba tana ciki," faruuq ya bude kofar

a hankali ya shiga dakin tana xaune ta

takure waje daya duk tayi kaca kaca da

dakin ga kwalabe ta ko ina, tana ganinsa ta

mike da sauri tayi hanyar kofa yace

"Fateema," bata ko kallesa ba ta fixgo kofar

tana neman fita, ya rikota yace "ina xaki

fateema, kuka ta fashe da tana buge

hannunsa tace "ka barni na fita ni fita

xanyi," ya kulle kofar ta fixgo wani kwalba

ta jefa masa a fusace, da sauri ya goce ma

kwalban, ta dauko wanikuma ta sake jifarsa

da shi, Aliyu ya bude kofar da sauri ya fito

da Faruuq snn ya rufe kofar, cikin tashin

hnkli faruuq yace "ya salam, me ya sameta

Aliyu ta buge da wani abun ne Aliyu," Aliyu

ya dafe kansa da kyar yace "ko daya faruuq i

just cnt understand dis, sae kace

mahaukaciya," hauka ta dinga yi a dakin

tana ihu tana bubbuga kofar xata fito, Aliyu

ya dafa faruuq da kyar muryarsa na rawa

yace "i cnt bear seein dis faruuq help me

plss kar ta ji ma kanta ciwo ba ita kadae

bace," faruuq ya sake bude kofar ya shiga

tayo kansa ya riketa gam yana kiran

sunanta amma ina, Aliyu ya kira ya dauko

Alluran bacci, ya shiga dakinsa da sauri ba

adau lkci ba ya fito rike da alluran, har lkcn

faruuq na rike da ita sae kokuwa suke, ya

kwantar da ita Aliyu yyi mata Alluran da

kyar, tayi ta fixge fixge tana ihu har na

kusan minti goma kafin ta sulale kasa,

faruuq ya kwantar da ita yana kallon Aliyu

da idonsa ya cika da kwalla, a sanyaye

faruuq yace "ae ba hawaye xaka yi ba

yallabae ynxu ka kira Abba ka sanar dashi

abinda ke faruwa, ita kuma mu wuce da ita

asibiti," Aliyu ne ya dauketa ya sakata cikin

mota faruuq yyi drivin din suka wuce da ita

asibitin da faruuq yake aiki. Nan da nn aka

karbeta likitoci sukahau kanta, karfe

bakwae Abba da Haisam suka iso asibitin.

......Abba ya xauna gefen Aliyu da ya dafe

kansa yace "me ya sameta Ali," Aliyu ya dago

da kyar yana kallon Abbansa yace"nima ban

sani ba Abba," Haisam ya dafa sa yace "kar

ka damubrother she wil b Alryt idan Allah ya

yrda," murya can kasa yace "Ameen," Abba

yace "tana ina ynxu fateemar, xa mu iya

ganinta," Aliyu yyi shiru bae ce komai ba,

Abba ma bae sake cemasa komai ba, har

Faruuq ya sauko ya gaida Abba snn ya

xauna, Abba yace "ya ake ciki faruuq,"

faruuq yace "to sae dae Allah shi kyauta

Abba, ana ga kmr matsalar daga brain dinta

ne sae dae ta farka aga reaction dinta" Abba

yace "innalillahi wa inna ilaihi raji'un," Abba

yace "xa mu iya ganinta ynxu," faruuq yace

"har ynxu likitoci na kanta, Abba kuje gida

xuwa anjima sae ku dawo," Abba yace "A'a

xamu jira har ta farka," faruuq yace "to

shknn Abba," ya juya yana kallon Aliyu

yace"mu je ana son ganinka Aliyu," Aliyu bae

ce komai ba ya mike ya bi sa suka haura

sama, likitocin suka sa shi gaba suna masa

tambayoyin da a ganinsa re vry silly, hkn

yasa yaki ce masu komai har wani likita ya

fusata yace "wae ko ba mijinta bne," a nutse

Aliyu yace "nine, kuma ban san me xance

maku ba shi yasa nayi shiru," duk suka tsaya

kallonsa, ya mike a fusace yace "nace maku

bbu abinda ya sami matata bata bugeba

bata yi ciwon kai ba, get me ryt mana," ya

fice daga office din, wani likita yace "lallai

mutane basu da tunani to shi uwar me ya

hanasa karantar likita da har xae xo yana

mana ihu a nn, mu muka daura mata, shi

yasa fa ni ban cika son karban emergency

hka ba, dr faruuq kace dan uwanka ne

kuma kana kallon abinda yake a nn kayi

shiru, did he expect us 2 do magic,ko mu

xamu bata lfya," faruuq ya danyi murmushi

yace "cool down guy shima babban likita ne

kmr mu nn, just dat he is vry confuse nd

frustrated," Aliyu na sauka gida ya wuce

yaje yyi wanka yyi sllh, ya dde xaune kan

darduma yana rokan Allah yaba fateemarsa

lfya, karfe tara saura faruuq ya kirasa,

gabansa ya fadi ya kasa daga kiran har sae

da ya katse snn aka kara kira ya daga da

kyar, faruuq yace "wae kana ina ne Aliyu

kasannn da minti talatin fa may b ta farka,"

Aliyu bae ce komai ba ya katse kiran ya

dauki makullin motarsa a sanyaye ya wuce

asibitin, da ganinsa kasan damuwa na tare

da shi, bae ce ma su Abba dake xaune a

reception har lkcn komai ba ya haura sama

ya shiga ward din da take xaune ya tarar da

momy a gefenta, duk da bata san me ke

damun yar tata ba kawae kiranta Abba yyi

ta xo asibiti kuma kar ta gaya ma kowa,

tana xuwa kuma aka ce ta xauna da ita har

ta farka don likita yace ma Abba idan ta

farka ya xamana ta daura idonta kan wanda

tafi shakuwa da, duk da Abba yasan inna ce

bae son tashin hnkali shiyasa bae gayyatota

ba ya kira momy, Aliyu ya karasocikin dakin

ya gaida momy, ta amsa ba tare da ta kallesa

ba, kasa tsayawa yyi a dakin ya fita, karfe

goma saura inteesar ta bude idonta kan

momynta, momy ta kamo hannunta ta kira

sunanta a hankali, bata dae ce komai ba ta

fara kkrin mikewa xaune momy ta taimaka

mata tana tambayrta ya jikin, bata ce komai

ba ta shiga kkrin sauka daga kan gadon ga

drip a hannunta, momy ta rikota tace "ke

ina xaki," bata ce ma momy komai ba ta

shiga kwace kanta daga rikon da momy tayi

mata,da mamaki momy tace "kina da

hankali kuwa? Ina xaki," fixge hannunta tayi

ta sauka daga kan gadon momy ta kuma

rikota tana kiran sunata, ihu ta fasa ta kuma

kwace kanta tayi waje, suka ci karo da Aliyu

bakin kofa ya rikota yana kiran sunata,

dukansa ta shiga yi tana cewa "ni ku kyaleni

na tafi," momy ta mike tsaye a hankali tana

kallonsu, likitoci suka shigo dakin da sauri

suka rirriketa ta shiga kokuwa dasu gaba

daya, Abba ma ya shigo yana kiran sunanta

amma ina, Aliyu ya kife kansa da bango ya

kasa kallonta kuma, Wani alluran baccin aka

kuma yimata, ta gama fixge fixgenta tana

ihu ta sulale kuma, Abba yace "innalillahi wa

inna ilaihi raji'un," kan gado aka mayar da

ita snn wani likita yana kallon Abba yace

"kawae a wuce da ita psychiatric hosptl a

duba kwakwalwarta Alhaji ba karamin

matsala bane wnn," faruuq kam kasa cewa

komai yyi yana nn durkushe gunda aka

mata alluran har lkcn, momy da hawaye ya

cika idonta tayi kofar fita duk suka bita da

kallo Abba ya shiga kiranta bata ko

waiwayo ba ta fice daga ward din ya bi

bayanta. Faruuq ya mike tsaye yana kallon

Haisam da ya xama tamkar wani mutum

mutumi a wajen a sanyaye yace"bari naje

nayi arrngn din Ambulance na dawo," Aliyu

kam har lkcn kansa na kife jikin bango,

haisam ya karasa kusa da shi da kyar ya

dafa sa yace "kar ka tada hankalinka Aliyu,

Allah na tare damu," Aliyu ya juyo hawaye a

idonsa yace "kace kar na tada hankali na

kace Haisam, matata na hauka kace kar na

tada hankalina," Abba ya dawo dakin a

sanyaye yana kallonsu yace "ba abun yi ba

knn Aliyu, ynxu wani asibitin xamu wuce da

ita" Aliyu ya kasa cewa komai sae hawaye,

Faruuq ya shigo dakin yace "Abba mu wuce

da ita Federal Neutro-psychiatric hsptl yaba

lagos, asibitin na da kyau ssae. Ko Allah zai

sa mu dace

.

..Karfe sha biyu saura na rana suka isa lagos,

tare da faruuq da Haisam suka xo, har lkcn

bbu wanda yasan abinda ke faruwa sae

momy kadae, ita ma Abba ya roketa da tayi

hkuri ta rufa masu hkuri kar inna taji

xancen, daya saura suka isa Asibitin a Yaba,

aka karbeta bbu bata lkci tunda magana ta

kudi ce, babban asibitin mahaukata ne, har

lkcn tana baccin alluran da aka yi mata a

kano, Aliyu dae gashi nn gashi nn ne lkci

daya duk ya fice hayyacinsa, hka yasa

faruuq yace "ya tafi gida kawae ya huta

tunda yana da gida a nn lgs," bae ce da

faruuq komai ba, alamar baxa shi ba,

Haisam yace "haba Aliyu kai masae ka je ka

janyo ma kanka wata cutar ne, dube ka fa

ko karyawa baka yi ba yau," da kyar suka

lallabasa ya wuce gida tare da Haisam, su ka

bar faruuq kadae a asibitin, wanka kawae

yyi yaki cin komai ya kwanta sae bacci, karfe

biyu uku saura ya tashi, haisam na waya da

faruuq lkcn, Aliyu ya mike tsaye yace "haba

Haisam ya xaka barni na dinga bacci hka

baka tashe ni ba," bae jira mai haisam xae

ce ba yyi hanyar kofa, Haisam yace "to ae

baka yi sllh ba," ya tsaya bakin kofar kmr me

naxari snn ya koma yaje yyi alwala yyi sllh,

yana idarwa bae ko kalli Haisam ba ya fice

daga gidan ya kama hanyar asibiti, direct

faruuq ya sa ya tafi gun likita ana nemansa,

tambayoyi dae suka dinga yi masa a kanta

ko tana da brain disorder da can, yyi shiru

snn yace "bata taba samun matsala hka ba

sae wnn karan," likitan yace "though we

have'nt yet find the specific cause of her

madness...." sae kuma yyi shiru, Aliyu ya

tsura masa ido, "yhu just dnt have 2 worry

its nt dat critical though," Aliyu yace "re yhu

assurin me?"likitan yace "yes, yhu can go n c

yhur wife but b careful dnt go too close,"

yace "thank yhu," snn ya mike ya fice daga

office din ya dinga wuce ward din

mahaukata suna ta iskanci da tsiyarsu har

ya iso inda take, ya tsaya daga bakin kofar

da yake ta glass ne nd its transparent, ana

iya ganin duk abinda sukeyi ta waje, tana

xaune ta kura ma window ido, wani

muguntausayinta yaji na neman saka shi

kuka, ya bude kofar dakin a hankali ya

karasa kusa da ita a sanyaye, bae damu da

warningdin da aka yi masa ba ya durkusa

gabanta yana kallon fuskarta, a hankali ya

kira sunanta "inteesar," ta dago tana

kallonsa, ya girgixa kai nn da nn hawaye ya

cika idonsa, "me ya janyo maki wnn ciwon

fateema tok 2 me, me ya sameki...." dariyarta

mai kyau tayi snn ta fincikosa a fusace tace

"nace ku bude min kofa ni wucewa xanyi,"

rike hannunta yyi suka shiga kokuwa ya

mike tsaye da sauri ganin da gske take ita

ma ta mike, taki sakinsa tana jijjigasa tana

ihu ta shiga cewa "baxa ku bude min ba,"

da sauri likitoci suka shigo dakin, suka

kwacesa daga hannunta, snn aka mata

allura aka xaunar da ita, nn da nn ta nutsu,

likitan yace "i warned yhu 2 be careful y did

yhu come so close, i told yhu she's under

medicatn," Aliyu bae ce komai ba ya juya ya

fice daga dakin ransa a dagule, suka fito

suma suka rufe kofar, faruuq ya dafa Aliyu

yace "kayi hkuri ka daina xuwa inda take

har sae ta fara samun lfya," Aliyu bae ce

komai ba suka xauna. Da daddare Anty

nafeesa tasauka lgs, faruuq ta kira ya xo har

airport ya dauketa xuwa asibitin duk

hankalinta a tashe yake, kawae son ganin

inteesar take, amma likitoci suka hana sae

ta fashe masu da kuka, hkn yasa aka bar ta

ta tsaya daga bakin kofa kawae, kuka ssae

ta dinga yi ganin wae da gske inteesar ce ke

hauka wnn wace irin jaraba ce, kasa

komawa kano tayi tayi xamanta nn lgs a

asibitin, Abba ma yaxo ya dubata ya koma

ransa a dagule, ranar da suka cika kwana

hudu a asibitin Aliyu yace "ni fa faruuq am

tired ni banga wani improvement ba sae

allura suke yi ma yarinya duk bayan mintoci,

kuma tana nn yanda take," faruuq yace "to

lkci daya dama aka ce maka ake magani

Aliyu, ni kuma naga improvement tunda har

tana iya xaunawa na awa daya bata yi buge

buge ba," Aliyu ya xauna ya dafe kansa yace

"wllh na gaji faruuq, ban san me ya sami

fateema," kullumshi ke kai mata abinci ya

ajiye mata a gaba ya dan xauna nesa da ita,

sae don kanta yaga ta matso kusa da

abincin snn shimaxae matso ya dauki cokali

ya dinga bata a hankali cikin ikon Allah

kuma tana karba, idan ya bata sae shima ya

ci nn kadae ne yake samun cin abinci idan

yaga tana ci don baya iya ci, ko cibi uku

baxa su ci ba xata kwabar da shi tayi kaca

kaca da shia gun, shi knn kuma cin abincin

ranan, wani lkcn sae yaji da ma shi Allah ya

daura ma haukan, satinsu daya a lgs Aliyu

yace ma faruuq "look ni kawae ku barni na

fita da matata waje na gaji da shirmen da

ake yi a nn," faruuq yace "haba Aliyu meyasa

kke da gajen hakuri ne, wae hka muka

kawo inteesar asibitin nn," Aliyu yace "no

faruuq ni sbda cikin jikinta ne yasa nace

hka, saura fa wata daya da yan kwanaki ta

haifesu, a cikin wnn halin? no plss help me

persuade my father mu fita daita india," a

raunane ya karasa maganar faruuq yyi shiru

ya rasa me xae ce masa.

Ko da suka yi ma Abba maganar fita da

inteesar waje Abba ca yyi a'a idan na asibiti

bae yi ba a dawo da ita gida kawae ayi na

Hausa, duk wnn abinda ake inna bata san

me ke faruwa ba har lkcn, ita dae kullum

maganarta a gidan a kai ta gidan inteesar

ae ta kusa Haihuwa, sae dae Abba yace

mata kar ta damu xa'a kaita, duk momy ta

xama wata iri a gidanciwon inteesar ya

tsaya mata a rai ta so tace ma Abba a dawo

da ita gida kawae a nema mata magani

kuma a dage da yi mata addua amma bata

son su ga kmr bata gode abinda ake mata

bne, ita kam taga alamar ba ciwon asibiti

bne amma bata ce komai ba, kullum jiya e

yau ciwon inteesar idan kaga ta nutsu to

Allura aka dirka mata, sam ita kawae so take

ta tafi dae ko ina xata oho, Aliyu duk ya

rame kmr yanda bata cin abinci shima hka

baya ci, ya kan xauna kusa da ita duk

damben da xa'suyi yyi ta tofa mata addu'a

ko dago kanta baxata yi ba har ya gama ya

fita, su kansu likitocin suna tausayinta sbda

halin da take ciki, duk bayan kwanabiyu

Abba kan xo ya dubata, kuma idan xae xo

ya kan damu momy su xo tare amma sae

taki xuwa, faruuq ma yakan koma kano yyi

kwana biyu ya dawo, ko Zainab bata san me

yake xuwa yi a lgs ba ya dae ce mata aiki

yake kaisa, har ta gaji da rokansa ya barta

taje gidan inteesar don ca yyi mata sae ta

haihuwa xata je, safeena na sane da abinda

ke faruwa farin cikinta da na uwarta baya

mitsaltuwa ta mayar da gidan Aliyu nata sae

yanda tayi da shi ta shigo da wancan ta

shigo da wancan, tana da tabbacin inteesar

ta kusa shiga duniya kmr yanda aka yi

assure din ita da uwarta, shknn Aliyu xae

xama nata ita kadae na har abada sae

yanda tayi dashi, ta kan kirasa lkci lkci idan

yaga dama yana daga wayar sae dae su

gaisa tace "wae har ynxu baxa ku dawo

daga honey moon din naku ba ko bata

haihu bne Aliyu," ya kan katse wayarsa ne

don bae taba sanin wae safeena tasan

abinda ke faruwa ba. Ranar da suka cika

sati uku a asibiti Aliyu yasa abbansa gaba

yana hawaye kan cewar yyi hakuri ya bari

ya fita da inteesar, Abba yyi shiru shima

hankalinsa a tashe yace "to ae Ali wae da

mukoma da ita gida a fara yi mata na

hausa," da sauri yace "A'a Abba duk bata

lkci ne wnn kayi hkuri don Allah mu fita

india suna da kwararrun likitoci" Abba yyi

shiru ya rasa me xae ce, can dae yace "to

shknn Ali, Allah yasa hkn shine mafi Alkhairi

kuma yasa a dace a can," da kyar yace

"Ameen Abba," ranar aka fara shirye shiryen

fita da ita xuwa new delhi, Abba na nn lgs

har suka tashi bayan kwana uku tare da

Anty Nafeesa, faruuq da Haisam, snn shima

ya koma kano. Shi tsoron sanar da inna

yake amma dabae ci ace duk wnn abinda ke

faruwa inna bata saniba, to innan ce sae a

hankali, da ya sanar da momy sun fita india

bata ce komai ba sae hawaye, Hajiya ta gaji

da rashin ganin Aliyu sati da satittikae ta

kama hanyar gidansa da kanta, ba kowa

gidan sae mai gadi ya sanar da ita ae matar

gidan ba lfya suna asibiti, tace "wacce ciki,"

yace "me juna biyu ae sun fi wata daya basa

gidan nn kmr dae mai hauka ka ta koma,

Hajiya ta dafe kirji tace "kai haba inteesar

kke nufi," ganin baxata samu information

ssae gun sa ba yasa ta kama hanyar

gidansu safeena don yace mata daxu ta tafi

gida wae, jikintahar rawa yake taje taji

gulma, shknn abunsu ya koma masu yau,

murna fa cikinta ta shiga gidansu safeena,

suna xaune ita da uwarta a falo kmr kawaye

sae shewa suke, hajiya ta shigo falon

.

.Hajiya ta karaso cikinsu ta xauna tana

washe baki tace "kuna sha'aninku wllh ina

ma nima xainab dina xata yrda mu dinga

yin hka tare mu kashe mu rufe, kuna bani

sha'awa wllh" safeena tayi dariya hka ma

uwarta snn uwar tace "ae ke kika bari aka

kwace maki ita tun farko kika kasa yin

komai," Hajiya tace "to ya na iya Hajiya

salame," safeena tace "daga ina kike hka

Hajiya?" Hajiya tace "daga gidanku can nake

wllh, naga kwana biyu Aliyu bae xo gida ba

nace to ko sun kara basa ya cine don a

dauke hankalinsa kaina tunda suka yi ma

ubansa ma bare shi, sae kuma naga ba

kowa a gidan wae me ke faruwa nesafeena

ina suka je?" safeena tayi dariyar keta tace

"kina ina Hajiya, ai suna can lgs ta haukace

yau kusan wata daya knn canake ma kin

sani," Hajiya ta daura hannu a ka ta bude

baki alamar mamaki tace "wayyoo Allah mae

saka ma bawansa da gaggawa, kice min

abun su ya koma kansu, da cikin ta haukace

ni Aisha" Safeena tayi dariya tace "kwarrae

kuwa," Hajiya ta daga hannu sama cikin

murna tace "Alhmdllhi, Alhamdllhi, shiyasa

naga uwarta ta koma abun tausayi a gida

ashe ashe kaikaiyi ne ya koma kan

mashekiya," suka kwashe da dariya Hajiya

tace "amma fa ina ga kmr inna bata sani ba

ba'a sanar da ita ba, don naga jarabanta sae

wanda ta manta, ae kuwa tsaf xanje in daga

mata hankali da kaina xan fada mata yau

yau din nn" da sauri uwar safeena tace "ke

Hajiya Aisha don me xakiyi hka, ae magani

xata nema mata ta warke," Hajiya ta hade

rae tace "ita likita ce da xata nema

matamagani ba kunce suna asibiti a lgs ba,"

Hajiya safeena tace "to bari kiji Aisha mu ne

nn muka haukatar da ita don danki ya koma

gunki, don an tabbatar mana da cewa asiri

uwarta tayi ma Aliyu ya manne ma yar ta

baya jin maganar kowa sae na yar karamar

yarinyar nn, ko baki lura bne? Kuma wnn

ciki ancemana ba na Allah da annabi bne, ba

cikinsa bne so wae suke su ci gadon Aliyu "

Hajiya da jikinta yyi sanyi lkci daya ta bude

baki tana kallonsa tace "ku kuka Haukatar

da ita knn," daga safeenar Har Uwarta suka

hada baki "kwarrae kuwa, hkn kadae shine

mafita," Hajiya ta danyi murmushi tace "ikon

Allah,ina ma nima xan xama kamar ku wllh

kuna burgeni, to amma ya xa'ayi dana ya

dawo guna, tunda dae ynxu suna can tare

kar ma ta shafa masa haukan, shi yasa Aliyu

ya daina daga kirana ashe" Hajiyar safeena

tayi murmushi tace "kar ki damu Hajiya Aliyu

xae dawo gare ki amma fa ba hka nn ba

don asirinsu na nn jikinsa," hankalin Hajiya

a tashe tace "to ya xa'ayi ya karye," Hajiyar

safeena tace "ynxu xuwa xakiyi ki lallaba

maigidanki, kawae marairaicewa xaki yi

kice ynxu Alhaji ashe abinda ya samu

yarinyar nn knn kke boye mani, da fa na

kowa ne, kuma dan adam baya wuce

kaddararsa, xaki gajikinsa yyi sanyi hka xaki

ta jan ra'ayinsa kmr ta kirki nn da nn xaki

ga ya baki hkuri, to daga nn sae kice don

Allah kina son yabarki kije ki dubota nasan

xae bar ki, to kina xuwa can akwae wani

magani da xan baki cikin abin sha xaki

tabbatar kin sa ma Aliyu in'sha Allahu asirin

da suka mashi xae karye,kuma kina xuwa

da kwana biyu ki dawo gida, ko sati

baxa'ayi ba xakiga ya biyoki shknn shi da ita

kuma har abada, danki ya dawo hannunki

wa inda suka ga xa su iya jinyarta sae suyi

ta fama," Hajiya tayi dariyan jin ddin

shawarar Salame tace "shnn salame ngdd

ssae, duk yanda kika ce hka xanyi bani

maganin na wuce, Hajiya salame ta shiga

daki ta dauko mata maganin dake kulle a

leda ta bata, tayi mata gdya cike da jin ddi ta

masusallama ta bar gidan xuciyarta fal

murna shknn Aliyunta xae dawo gareta

asirin matsiyatan mutanan can xae karye.

Tana fita Safeena da uwarta suka tuntsure

da dariya uwar tace"shknn xata je ta dawo

maki da Aliyun ki, ya xama naki na har

abada don ko ita da ta haifesa mantawa xae

yi da ita ke kadae xae dinga gani a duniya,"

suka dinga dariya suna jin jina ma sakarcin

Hajiya da rashin tunaninta. Ita ko Hajiya tana

komawa gida tayi yanda suka ce mata da

daddare a falon Abba, Abba yyi shiru ya

kasa cewa komai amma jikinsa yyi sanyi, ita

ko har da dan hawayenta, ganin ta fara cin

nasara yasa tace "to shknn Alhaji kila kai

kadae kasan dalilinka na rashin son gaya

mana, amma kayi hkuri ka barni naje na

dubota don Allah don Annabi," yyi shiru na

kusan minti biyar snn daga karshe yace "to

shkknn kya iya xuwa, suna india amma

ynxu hka," ta dafe kirji da alaman jimami

tace "ohh ni yar nn, wnn wace irin fitina ce

ga ciki" sae kuma ta fashe da kuka Abba

yace "ba kuka xakiyi ba, addua'a xakiyi

mata, amma bana son maganar nn ya fita

daga nn ki bar shi a cikin ki kawae har Allah

yasa ta samu lfya," Hajiya na share

hawayenta tace "to Alhaji in son samu ne ko

xuwa jibi na tafi tunda ina da visa," yace "to

shknn," ta mike tace "Allah ya shigemana

gaba" snn ta fita daga falon Abba xuciyarta

fal murnar xata je ta dawo da danta.

Vidyasagar institute of mental health and

neuro sciences, shine asibitin da su Aliyu

suka sauka a new delhi, babban asibitin

mahaukata ne na india, kuma basu samu

wata matsala ba aka karbesu

.

Kwanansu hudu a asibitin Hajiya ta iso, ynxu

kam haukan inteesar da sauki tunda ta

daina buge buge sae dae kawae ta xauna ta

tsura ma abu ido tana kallo, da yamma

Hajiya ta shigo asibitin bbu wanda bae yi

mmkin ganinta ba barin Aliyu amma bae

nuna ba, kuka ta fashe masu da tana jijjiga

kai tace"ashe abinda ya samu inteesar knn,

bbu dae wanda ya tanka mata ita kuwa

inteesar dama bacci take, ganin sae fa tayi

da gske yasa ta kama hotel nn indian ynda

kowa xae saki jiki da ita yyi xaton jinya ta xo

ganin dari dar ake da ita, duk safiyya da

yamma take xuwa duba inteesar da kayan

fruit, Anty Nafeesa da Aliyu a asibitin suke

kwana wajenta, Faruuq da Haisam kuma

hotel suka kama, likitocin suka mayar da

hankali ssae a kanta sbda cikin da ke jikinta

don at an ytym xata iya haifesu, suna xaune

da yamma ranan Aliyu na bata abinci tana

karba, Faruuq na xaune yana kallonsu Anty

Nafeesa taje hutawa a hotel din da su

Haisam suke, Hajiya ta shigo rike da ledan

fruits dinta da lemo, ta xauna, Aliyu ya

gaisheta hka ma Faruuq, ta amsa tana

tambayar jikin Inteesar, ta mike ta dauko

kofi tayi waje kmr taje daurayewa ta bude

maganin da take yawo da kullum a bakin

xaninta ta xuba kadan, snn ta koma ciki ta

bude juice tacika kofin ta dauka ta mika ma

Aliyu tace "dubi yanda ka rame son, nasan

baka cin abinci yau ma bn ga alamar kasa

komai a cikinka ba ga lemo ka kora kaji

son," ya rufe abincin da yake ba inteesar

ganin takikarba kuma ya dagata sama yace

"ni naci abinci ae," snn ya ja ta suka sauka

xuwa kasa don yawanci a kasa suke wuni

gun pool ko flowers. Shi kansa Faruuq bae ji

ddin abinda Aliyu yyi ma uwartasa ba yace

"kawo ni na sha mum," da sauri tayi

murmushi tace "A'a bar shi kawae," faruuq

ma yyi murmushin jikinsa dae yyi sanyi ya

mike ya sauko ya samesu a kasa, bakacewa

hauka inteesar take ynxu duk ta nutsu ssae

sae in tayi wani abun ne wani lkci xaka

gane har lkcn haukan na jikinta, kusa da

ruwa ya samesu a xaune, faruuq ma ya

xauna yace"gskya she's respondin 2

treatment a nn Aliyu naga improvement,"

Aliyu ya dan yi shiru snn yace "hka ne, but

lkcn haihuwarta ya kusa faruuq a hkn xata

haihu bbu hankali tare da ita,"Faruuq yace

"muyi ta Addua frnd kila ma haihuwar ne

xae yi sanadiyar dawowa da hankalinta,"

Aliyu bae ce komai ba sae kallonta yake cike

da tausayi. Yau suka cika sati daya aIndia,

Hajiya kam ta rasa yanda xata yi Aliyu ya sha

maganin da su safeena suka bata, ynxu

xuwanta xae xamo a bnxa knn tayi, da

yamma ne misalin karfe hudu saura Aliyu na

xaune da inteesar kusa da babban pool din

dake cikin asibitin, ga mahaukata da suka

fara warkewa xaxxaune a wajen kowa nata

harkan gabansa, tun safe ya lura inteesar

bata jin ddi, yasan lkcn Haihuwarta ne ya

lura nakuda take duk da bata nuna tana jin

komai ba, shima duk hnkalinsa ya tashi

faruuq kadae ya gaya ma, faruuq ya fita siyo

abubuwan da ya kamata,Anty Nafeesa ta tafi

hutawa a hotel, Haisam jiya ya koma Nigeria,

Hajiya kuwa ta fita yawon xaga gari

xuciyarta fari tas don tana tunanin yau ce

xamansu ta karshe ita da Aliyu a indiadon ta

lura da abinda yake sha a asibitin wani lemu

ne kadae abincinsa ta xuba masa maganin

ciki snn ta bude fridge a ward din da

inteesar take ta ajiye masa hkn yasa taje

xaga garikafin ta tafi anjima idan taga ya

sha, xamowa inteesar tayi daga kan kujeran

da take ta xauna kasa ya lura duk axaban

ciwo ne kesawa tayi hka, shima ya dawo

kasan yana kallonta da damuwa yace "ina

ke maki ciwo fateema," bata ce komai bata

dauke kanta, suna nn xaune a hka har na

kusan minti sha biyar ya juya yana kallonta

yaga robon ruwan wasu mutane kawae

take kallo, ya kamo hannunta yace "xaki sha

ruwa ne inteesar" kai ta gyada masa ya

koma baya da mamaki yana kallonta, da

sauri ya mike yace "ina xuwa bari na kawo

maki kinji bata sake cewa komai ba yyi

hanyar stairs da sauri yana waiwayota

xuciyarsa na bugawa ya haura sama dauko

mata ruwa, tsam ta mike ta fara kalle kalle ta

bi hanyar da taga mutane na bi, da sauri

take tafiyar kmr ana turata, har ta isa gate

masu gadi suka bita da kallo don bbu

uniform din mahaukata jikinta, ta fice tayi

hanyr hagu duk da tafiya ce mai shegen

nisa tana ta tafiya har ta daina hango

asibitin, Aliyu ya sauko rike da ruwa da kofi

a hannu ya ga wajen wayam bbu fateema,

kalle kalle ya shiga yi a rude bae ga alamarta

ba, ya hango faruuq ya karasa gunsa da

sauri yace "fateema fa," faruuq yace "wace

fateemar ba nn na bar ku tare ba," ya dafa

faruuq ganin kafafuwansa sun kasa

daukansa yce "wlh nn na barta naje dauko

mta ruwa" cikin tsawa faruuq yce "wat?

Don me xaka barta ita kadae" tare suka

shiga xaga asibitin suna nemanta ta ko ina

amma basu gnta ba sune har gate duk Aliyu

ya birkice kmr wani xautattce, sae ga Anty

Nafeesa ta shigo asbitin rike da abinci da

mamaki ganin yanda suka tara jama'ah tace

"me ya faru" faruuq yy karfin halin cewa

"bamu ga fateema ba" kmr kar faruq ya fadi

hka sukaji Aliyu ya saki wata irin kara ae sae

da asibitin ya dauka sae kawae suka ga ya

sulale wajen.

Hajiya ta shigo asibitin rike da kayan

tsarabar da tayo ma yan Nigeria barin

safeena da uwarta tana dan rera wakarta,

jikin wani ward taga Nafeesa tsaye tana

kuka ssae ga wani likita da alamar dan

Nigeria ne yana lallashinta, da sauri ta

karasa kusa da ita tanakallonta tace "me ya

faru Nafeesa," da kyar Anty Nafeesa na

girgixa kai tace "bamu ga inteesar ba,"

Hajiya tayi shiru tana kkrin boye murnar ta,

can kmr warce ta tuna abu da sauri tace

"Aliyu fa," Anty Nafeesa ta kasa cewa komai

sae kuka, Hajiya ta juya a rude tana kallon

likitan dake gaban Anty Nafeesa tace "ina

da'na," da sauri ta bude ward din da

inteesar take mai xata gani, Aliyu yana

dambe dalikitocin dake kansa sae Fateema

yake kira, hajiya ta fito a guje tayi kan Anty

Nafeesa a rude tace "me ya samu Aliyuna,"

likitan ne ya bata amsa "suma yyiya farfado

a hka shima ana ga kmr ya samu matsala a

kwakwalwa," Hajiya ta fasa ihu tace"hauka

Aliyu yake yi hka," kuka ta fashe da a rude ta

ciro wayarta ta shiga danne danne tana

gunjin kukasae rawa hannunta yake ta kara

a kunne, "hello salame kina jina maxa ku je

ku karya asirin nn da kuka yi ma inteesar ya

koma kan dana wllh," ta katse kiran a rude

tana rusa kuka sae kallonta Anty Nafeesa

take da mamaki, cikin kuka tace "wlh

Nafeesa safeena ce da uwarta suka

haukatar da inteesar su suka haukatar da

ita suka gaya min," Anty Nafeesa ta dafe kirji

ta kasa cewa komai ta fashe da kuka tayi

waje, Hajiya ta bita ita ma tana kukan kmr

mahaukaciya, Faruuq ya shigo asibitin a jike

don anyi ruwa ssae, bbu inda bae xaga ba a

india amma bae ga inteesar ba, ynxu ma

daga gidan talabijin da redio yake, duk ya

xama kmr wni mara lfya, ganin inda su Anty

Nafeesa ke kuka yasa da kyar yace "Aliyu fa,"

cikin kuka Hajiya tace "wllh ya haukace

faruuq ku ceci rayuwar da'na ku nemo

inteesar, ina inteesar ta shiga don Allah a

nemota," ta fashe da wani matsanancin

kuka ta xube wajen, sae kallonsu ake

gwanin ban tausayi, faruuq ya dafa bango

ya kai minti kusan biyar a hka da kyar ya

haura sama ya shiga ward din da inteesar

take, duk alluran da suka dinga yi ma Aliyu

bae nutsu ba don hauka karara ya dinga

gwada masu, duk aka fita aka kulle dakin

aka barshi shi daya ya dinga buge buge

yana jijjiga kofar abun dae ba ddin ji,

likitocin suka hana faruuq shiga ya jingina

jikin bango hawaye ya cika idonsa da kyar

ya ciro wayarsa ya shiga neman layin

Haisam, muryarsa na rawa yace "Haisam

abu ya baci Haisam inteesarta fita daga

asibitin, Aliyu baya cikin hankalinsa shima

brain dinsa ta samu matsala, ka sanar da

Abba baxan iya gaya masa ba" bae jira me

Haisam xae ce ba ya katse wayar sae

hawaye. Inteesar kamnata tafiya abunta sae

dae idan taji kmr an mintsileta a mararta ta

xauna ta huta snn ta ci gabada tafiya ko ina

tabi sae an kalleta, hadari ya hadu garin

ssae tana ta tafiya abunta kowa nata kkrin

ganin ya isa gidansa, har daga karshe ruwa

mai karfi ya sauka ta xauna kan wani dakali

ruwan ya dinga dukanta amma bata damu

ba, har ruwan ya tsagaita bayan kmr awa

biyu, ta mike da kyar ta ci gaba da tafiya

tana rawan sanyi, kasa ci gaba datafiyar tayi

dae dae wai babban plaza ta dalilin wani

mugun ciwo da taji mararta da kugunta

nayi a tare da kyar ta ja kafa ta samu wani

gefen mota ta durkushe gaban plazan tana

rike da kugunta sae rawan sanyi take tana

yarfe hannu alamar axaba, indiawa sae

kallonta suke suna wuce ta, don su dama

basu gaji taimko ba ko a tsakaninsu, kuka ta

shiga yi ganin ta kasa daure ciwon Abbanta

ta shiga kira tana juye juye jikin motar da

take taji an bude motar ta koma baya da

sauri, da ganinsu matada miji ne, matar na

kallonta da yaran india tace "keme kike yi a

nn," kai ta daga tana kallonsu bakaken fata

ne kmr ita amma da gani xasu Haifeta, ta

mike da kyar tana rike da kugunta xata bar

wajen matar tace "amma ke yar Nigeria ce

kuma bahaushiya ko,"ko kallon matar bata

yi ba taku daya biyu ta xube wajen tana

wayyo cikinta, matar ta juya tana kallon

mijinta dake tsaye kmr wani tsoko yana

kallonsu tace "Abbanmu kalli fa yar uwar mu

ce ga kuma alamar bata da lfya mu taimaka

mata," bata jira me xae ce ba ta karasa kusa

da inteesar da sauri ta dago ta tana kallonta

tace "sannu kinji yan mata daga ina kike

hka," inteesar bata ce komai ba sae girgixa

kai da take don axaba, matar ta dagota da

sauri ta saka ta bayan mota ita ma ta shiga

tace"mu je Abbanmu," ya shiga motar ya

tada suka bar wajen, ihu ta dinga masu a

mota duk ta rikice jin axaba na neman

kasheta matar na rike da ita tana tofa mata

addua, mijin ma duk ya rude yace "asibiti

xamu ko," tace "A'a muje gida kawae xan

karbi haihuwar," babban gida ne ssae,

matar tace "ka taimaka min mu fito da ita

Abbanmu," ya xagayo yana kallon inteesar

da ta gama fita hayyacinta ciwo ya ci

karfinta, tace "help me mana Abbanmu," ya

koma baya da sauri har lkcn yana kallon

inteesaryace "baxan iya ba, bari na kira

maku yan aiki," yyi cikin gidan da sauri sae

gashi ya fito da yan aiki suka taimaka mata

ta shiga ciki da inteesar

.

.. Da taimakon matar Inteesar ta Haifo

santala santalan yaranta maxa biyu, ba

karamin wahala ta ci ba, matar ta tausaya

mata ssae, babban likitace don hka tayi

mata duk abinda ya kamata snn ta kaita

bedroom dinta ta kwantar da ita kan ta

hado mata tea har tayi baccin wahala, mai

gidanta kuwa kasa xaune yyi har sae da

inteesar ta haihu, snn hankalinsa ya kwanta,

matar ta gyara yaran ta kaisu gefen uwarsu

ta kwantar dasu gashi gaba dayansu basu

da lfya, inteesar bata farka ba sae can tsakar

dare matar na xaune gefenta rike da dayan

yaron dake ta kuka ta kwantar dashi tana

mata sannu, kai kawae inteesar ke gyada

mata, ta kira yan aiki su kawo mata tea,

suka kawo suka ajiye, matar tace maxa ki

sha ki basu nono yunwa suke ji kuma duk

basa jin ddi, inteesar bata ce komai ba

matar ta taimaka mata tamike xaune snn ta

mika mata tean ta shiga kurba a hankali,

maigidanta ya shigo ya xauna yana kallon

inteesar yace "sannu baiwar Allah ya jiki," ta

dago kai tayi shiru tana kallonsa, wata

yarinya ce da baxata wuce shekara goma

sha biyu ba ta bude kofar ta shigo ta karaso

kusa da inteesar da harshen hausa tace

"Sannu Anty," inteesar tayi murmushi tace

"na gode" yarinyar ta xauna tana kallon

bbies din, ba karamin kama suke da

inteesar ba iyayen sae kallonsu suke, daga

karshe Abbanmu ya mike ya bar dakin,

inteesar ta ajiye tean hannunta matar tace

"har ya isheki," ta gyada mata kai tace "na

koshi," matar tace "bari a kawo maki abinci

ki ci kinji," inteesar bata ce komai ba matar

ta mike ta fita, inteesar na kallon yarinyar

tace "ya sunanki," yarinyar tace "sunana

Zainab," inteesar tayi murmushi tace "nyc

name, wa ya kawo ni gidan nn,"yarinyar

tace "mum nd dad ne suka kawo ki daxu,"

inteesar tace "wani gari ne nn," yarinyar

tace"india," inteesar tayi shiru bata ce komai

ba gabantana faduwa ranta a dagule, india

kuma, me ya kawota india

.

. Ba karamintashin hankali kowa ya shiga ba

rashin ganin Inteesar har na kwana biyu,

barin ma Abba don shi ba ma ta Aliyu yake

ba, ta yar mutane yake, Hajiya dae ta dage

kowa ta gani tace su safeena ne suka yima

inteesar asiri ta haukace ita ma dae ta xama

kmr mahaukaciyar, idan ta gaji da gantalin

don bbu wanda ke kulata kowa abinda ke

damunsa yafi karfinsa sae ta dawo ta xauna

bakin kofar inda Aliyun yake tayi ta rusa ihu

tana kuka har aka fara tunanin ko ita ma

haukan xata yi ne, Aliyu kam ya xama abun

tausayi ba shi da aikin yi sae na kiran

fateema duk ya xama wani iri haukan nasa

ma sae yafi nata shi dae a bashi fateemar

shi, kullum sae an xubar masa da hawaye

don tausayi, gashi kullum su Faruuq sae sun

xaga india neman inteesar bayan sanarwar

da suka bada gidan talabijin da sauransu,

Bbu abinda yafi daga ma Abba hnkli irin

ynda xae tunkari momy yace basu

gainteesar ba ba a ma maganar inna da ta

dage xata xaman jego, hka kowa ya xama

kmr mara lfya a asibitin bbu me xama yaci

kwakkwaran abinci, inteesar kam na xaune

hankali kwance gidan bayin Allahn da suka

tsinceta ita da yaranta, sae dae fa yaran duk

basu da lfya kusan kullum allura ake masu

barin hassan din, duk da rashin lafiyar tasu

hkn bae hanasu ci ba kmr me, shegen ci ne

dasu ssae basa koshi ko kadan ko da

yaushe bakinsu motsi yake, suna mugun

takura inteesar gashi ruwan nonon ma bae

wani cika ba, hkn yasa matar tasa Abbanmu

ya siyo masu madaran jarirae take dama

masu ta basu, shknn inteesar ta samu

kwanciyar hankali, ko kadan ba ita take

rainonsu babarin ma ba iyawa tayi ba,

matar ce take masu komai nata kadae ta

basu nono, nonon ma ita ta koya mata

yanda xata dinga basu, kuma suna sha tana

ihu wae xafi take ji, ba karamin dariya take

ba matar ba, matar tace "amma ke yar fari

ce ko," ranarda suka cika kwana biyar ne

Abbanmu da matarsa da suke cema Anty

suka sa inteesar gaba suna tambayarta me

ya kawota india, inteesar tayi shiru ta rasa

me xata ce tunda ita ma ganinta kawae tayi

a india, a hankali ta fara magana "wllh Anty

nima bansani ba kawae na gan ni ne a nn

bn san wa ya kawo ni ba," duk suka yi shiru

suna kallonta da mamaki, Anty tace "a

Nigeria wani state kike to" inteesar tace

"kano," Anty tace "to mai gidanki fa?" tace

"shima a can yake," duk suka yi shiru suna

kallonta, Anty tace "kin tabbata gskya kike

fada mana inteesar," inteesar kmr xata yi

kuka tace"Allah gskya nake gaya maku

Anty," matar tace "to shknn bari ki kara

kwari sae mu kai ki gida," inteesar dae bata

ce komai ba, Abbanmu ya dauki Hussaini

yana kallonsa yace "wnn kmr Husainin

muko Antynmu," Anty tace "wllh kuwa baka

ganin ita ma inteesar kmr su kusan daya da

Zainab, Allah mai iko," duk suka yi dariya

Abbanmu yace "baki da nmbr kowa can

gida ne kada hankalinsu ya tashi dayawa,

koma dae kuna da yan uwa a nn india ne?"

inteesar tace "nima ban sani ba," Antynmu

tace "ka bari Abbanmu nn da sati daya ae

xamu je Nigerian,"Abbanmu yace "to shknn

Allah ya kai mu," snn ya mike ya fita, Anty ta

shiga hada masu madara don sun fara

mutsu mutsun yunwa, kmr ba jarirae ba

yaran, Antynmu tace "yaran nn dae da

yunwa kike barinsu suna cikin ki, yara da ci

hka tubarkallah," inteesar tayi murmushi

bata ce komai ba ta tsura ma yaran ido,

farare ne ssae kmr ita amma bbu abinda

suka bari na Aliyu, idonsu, bakinsu

hancinsukomai nasu na Aliyu ne, yaran kmr

yaran larabawa ga lips dinsu pink gwanin

sha'awa, tayi murmushi ta kauda kanta, ko

wani farin ciki xae yi idan yaga ya'yansa

masu kama dashi, Antyn mu ta dauki dayata

shiga bashi feeder ita ma ta dauki dayan ta

daukinasa ta fara basa don ta fara koyan

yanda ake yi gun Anty, Anty na da kirki ssae

tunda ta haihu a bedroom dinta take, kayan

da suka dinga siya ma jariran sae ka rantse

kace sun taba saninta, komai nasu enuf a

gidan suma autansu yan biyu ne masu

shekara takwas, kusan duk yamma sae

Zainab ta shigo da frnds dinta daban daban

wae su xo su ga Antyn ta mai kama da ita.

Inteesar taji kmr tayi ta xama a gidan don

tana jin ddin xama da su ssae. Abba na

xaune abun duniya ya ishesa Anty

Nafeesana gefensa ita ma ba um ba um um

sae uban tagumin da ta rafka, wayar Abba

tayi kara ya fito da shi yana kallon mai

kiransa, inna ce, ya kasa dagawa har sae da

ya kusan tsinkewa, kmr xata fasa masa

dodon kunne yaji tace "helo Bukar ne," yace

"eh nine baaba," "to wae wnn wani irin

tafiya ce kayi Bukar kasan da cewar wnn ne

watan Haihuwar inteesar har yau an rasa

wanda xae kai ni, tun yaushe kace na hada

kayana amma kayi min shiru to ni ynxu xan

sa kursum ta raka ni gidan, ynxu hka ma a

bakin gate nake wllh da jakata" Abbaya

girgixa kai ya rasa me xae ce mata, da sauri

ya samo abun cewan yace "kiyi hkuri baaba

gobe xan dawo sae nasa a kaiki, kuma su

dinma ae basa nn suna lgs," tace "yo ae can

din dama xani," Abba yace "to shknn baaba

ina nn dawowa gobe ki koma ciki," ya katse

kiran ya dafe kansa cikin tashin hankali yace

"ban san ya xanyi ba Nafeesa,"


..Karfe tara na safiyar lahadi inteesar suka

sauka kano daga lagos, Antynmu na rike da

Hussaini ita tana rike da Hassan kmr yanda

suke ce masu, Zainab na rike da wani yar

jakan kayan abincin yaran don da ita aka

taho aka bar yan biyu a india gun yan aiki,

Abbanmu kuma na janye da trolley din

kayan twins din, taxi suka dauka har kofar

gida, Abbanmu ya ba shi kudinsa, snn

inteesar ta shiga gaba Anty na biye da ita

abaya Abbanmu ya tsaya daga waje shi da

Zainab, hka kawae taji gabanta na faduwa,

sae gidan yyi mata kmr tayi shekara bata

ganshi ba, bbu kowa tsakar gida kuma

dama sae da tayi wnn addu'ar a xuciyarta,

direct bangaren inna ta nufa Anty na biye

da ita a baya, har suka isa ta bude kofar a

hankali, inna na xaune ita da kursum dake

mata kitso tana ta bala'i Hajiya tayi tafiya ba

tare da saninta ba sae jiya ta lura bata

gidan, nn kitson xuwa gidan inteesar ake

mata don jiya Abba ya dawo shima daga

india ta sa shi gaba ko yaki ko ya so gobe

xata tafi lgs gidan Aliyu, rasa me xae ce

mata yyi, ita don tsabar masifa bata lura da

yana cikin tashin hankali ba, a nutse ya fara

mata magana yace "inna Aliyu fa bae da

lfya......" da sauri tace"Allah ya basa lfya kuma

ni ai gun inteesar nace xanje ba Aliyu ba," to

kawae yace mata don takaici ya fice daga

falon, inna aka shiga shirya kaya ba ji ba

gani har da su kitso, Abba kam da sassafe

ya bar gidan ranar da tace xata tafi lgs din,

bayan ya gaya ma momy abinda ake ciki da

kuma inteesar da basu gani ba don yaga

boye mata bashi da wani amfani, momy

batanuna masa komai ba, amma ba karamin

kukan tashin hankali tayi ba bayan fitarsa,

inna ta daga kai da sauri xata fara masifar

waye ya bude mata kofa ba sallama, suka yi

ido hudu da inteesar, inna ta yo waje da ido

ta mike da sauri tana kallon yaron hannunta

tace "me xan gani hka ni Rahmatu, har kin

haihu ban je ba kuma ban sani ba," kawae

sae ta fashe da kuka tace "Amma Allah ya isa

tsakanina da yan gidan nn gaba daya, ynxu

anyi min adalci knn" takaici ya ishi inteesar

ga Anty a tsaye, gskya inna bata yi ba,

shigowa tayi ta xauna Anty ta kasa shigowa

sae kallon inna take, inna ta ciro waya tana

huci tace "maxa nemo min layin Bukar,"

kursum da gaba daya hankalinta na kan yan

biyu ita ma da mamaki ta karbi wayar takira

mata Abba ta mika mata, cikin daga murya

tace "amma Allah sae yyi mana hisabi da ku

Bukar, ynxu yarinyar nn ashe har ta haihu

ban sani ba, tun yaushe nake cewa a kai ni

aka ki kaini," ta karashe maganar da

matsanancin kuka ta jefar da wayar,

Inteesar da haushi ya cika ta tace "Anty ki

shigo mana," ganin har lkcin Anty na tsaye

tana kallon inna, Anty tayi murmushi ta

shigo falon ta xauna, wayar inna ya shiga

ringin kursum ta mika mata tace Abba ne, a

fusace tace "share mara mutunci kawae,

uwar me xae gaya min, maxa kije ki kira

min Zainabu don uwarta ita ma" inteesar

kam kunya ne ya isheta kawae, da ta sani da

gun momy kawae ta tafi, inteesar ta

kwantar da yaron hannunta ta bude fridge

ta ciro ruwa da lemotunda sun karya a

lagos, ta ajiye ma Anty snn ta dauko kofi

mata ajiye mata, Anty tace "da kin bar shi

kawae inteesar, cikin yyimaki sauki ynxu

ko," inna ta mike da sauri tace "cikinta ke

ciwo," inteesar ta galla mata harara bata ce

komai ba, kursum ta shigo rike da wayar

momy tace "inna wae Abba xae maki

magana," inna tace "da'alla ni a rabu dani

me xae ce min," ta fixge wayar ta kara a

kunne tace "me xaka ce min Bukar," wace

inteesar din kasani, ae ni sae Allah ya saka

min gata nn da yan biyunta sun xo da wata

doguwar mata fara me dogon hanci, yo ina

xan sani Bukar," ta katse wayar ta ajiye, tana

kallon Kursum tace "baki ce ma Zainabu ina

kiranta bne," kursum tace "tana xuwa,"

inteesar na kallon kursum tace"kursum

Abba fa," inna tace "yace yana xuwa,"

inteesar ta daure fuska tace "tare da bako

muke a waje inna," inna tace "toki shiga da

shi falon Abban naku," inteesar ta mike ta

fita ta yi kofar gida tace "Abbanmu ku

shigo," har falon Abba ta kai sa, Zainab na

biye da ita a baya, ta bude fridge ta ciro

masa lemo da ruwa ta ajiye masa da kofi, yyi

mata godiya snn ta kama hannun Zainab

suka fita daga falon, a sanyaye momy ke

tahowa daga bangarenta duk da kursum

tace mata inteesar ceta xo sae ta kasa yrda

bayan ga abinda Abba ya fada mata jiya,

suna hada ido da momynta ta ruga a guje ta

rungumeta cikin farin ciki, ji tayi kmr ta fi

shekara rabonta da ita, momy kasa cewa

komai tayi sae hawaye, hkn ya ba inteesar

mamaki jikinta yyi sanyi tace "momy me ya

faru," momy ta kasa cewa komai sae kallon

Zainab da take, da kyar momy tace "wacece

wancan," inteesar tace "parent dinta suka

dawo dani gida momy suna da kirki ssae,

momynta na falon inna, muje ki ganta"

momy bata ce komai ba suka yi bangaren

inna

.

Suna shiga falon inna, inna ta fara ma

momy jaraba, "ynxu abinda kuka min kun

kyauta knn Zainabu," Momy bata tanka inna

ba ta shiga gaida Anty, Anty ta amsa da

fara'arta, inna tace "magana nake maki

Zainabu," Anty tace "mama bana tunanin

sun san da Haihuwar inteesar fa," inna ta

galla mata harara tace "ya xaki ce min hka,

ke me kika sani," Anty tayi murmushi tace

"to mu a india muka tsinci inteesar tana

nakuda sati biyu da suka wuce, a hannuna

inteesar ta haifa yaran nn, kuma bayan ta

dawo hankalinta na tambayeta gun wa taxo

a india, tace ita ma bata san wa ya kawota

ba, satin ta kusan biyu a gidanmu muka

maido da ita nan Nigeria da mai gidana,"

inna tayi tsaki tace "ni ban gane

shirmamman hausan nn naki ba, uwar wa

inteesar ta sani a india da xa ki ganta a can,

da ma lagos kika ce min, wnn karya kike yi"

sallamar Abba ne yasa inna yin shiru tace

"ka xo kaji min karyar bnxa Bukar wae a

india aka ga inteesar tana yawo," Abba ya

shigo falon yana kallon inteesar da mamaki,

ya xauna ba tare da ya shirya ba ya sauke

wani ajiyar xuciya ya dafe kansa yace

"Alhmdllhi," inna tace "ta me," kasa ba inna

amsa yyi yana kallon Anty yace "baiwar

Allah a ina kuka ga wnn yarinyar don Allah,"

Anty tace "a new delhi ni da mai gidana

mun

fito daga wani plaza," Abba yace "Allah

ubangiji ya taimake ku kuma kmr ynda kuka

taimakeni ya saka maku da alkhairi," inna

tace "yau naga tsiya, wae me ke faruwa ne,"

Abba ya juya yana kallon inna yace "baaba

yau kusan wata uku knn Fateema bata cikin

hankalinta bamu gaya maki ba, mu ne har

india daga lgs nemo lafiyarta satinmu uku a

india aka nemeta aka rasa yau sati biyu da

kwanaki knn da muke nemanta a india......"

inna ta katse sa da sauri tace "kmr ya bata

cikin hankalinta, hauka take ko me," Abba

yace "kwarae kuwa baaba amma wa ya

bamu karfin gwiwan xuwa mu gaya maki

wnn mummunan lbrin mara ddin ji , baaba

na shiga damuwar da ban taba shiga ba a

rayuwata, ynxu hka Aliyu na can a asibitin

shima ba hankalin tun bayan da muka nemi

fateema muka rasa, su Nafeesa da Haisam

ae duk suna can" tunda Abba ya fara

magana inteesar ta tsaya da mamaki tana

kallon Abba, wae ita ce tayi hauka, maganar

Abba ta karshe yasa ta hawaye, inna ta mike

jikinta na rawan bala'i tace "waye ya

haukatar min da jikata a gaya min don

bamu

gaji hauka a xuri'armu ba," Abba ya sauke

ajiyar xuciya bae ce komai ba, kuka ssae

inteesar take, hka ma momy, Anty kam

jikinta yyi sanyi, don bata san a haukace

suka tsinci inteesar ba, kuma bata ga alamar

hkn ba, inna ta dinga ihu da kuka a gidan

wae a kaita gidansu safeena tasan baxae

wuce aikin asiri ba su suka mata asiri, Abba

ya mike bae bi ta kan inna ba ya fice a

xuciyarsa yana hamdalar bayyanar inteesar

da gaggawa hka, wae bayan komai ya lafa

inna ta sani amma dubi reactions dinta

yasan bae yi kuskuren rashin gaya mata da

bae yi ba, yana fita Nafeesa ya fara kira ya

sanar mata snn ya shiga falonsa ya tarar da

Abbanmu xaune yana kallon news, yace

"ashe bako gareni basu sanar da ni ba," ya

bashi hannu suka gaisa snn ya shiga yi

masa gdya kafin yyi masa bayanin abinda

ya faru. Momy ta mike ta fita tayi

bangarenta ganin irin haukan da inna take

ba ji ba gani, Anty na bata hkuri, "ki kyaleni

nayi yarinya, a haukatar min da jika bata yi

masu komae ba, kuma nayi shiru, ae da

wani

abu ya sami inteesar a duniyar nn da kowa

kashinsa ya bushe a gidan nn, shi kuma

Aliyu ya karata da haukansa tun da shi ya

siyar ma kansa dama na sha gaya masa shi

mahaukaci ne," ta karashe maganar tana

huci ta shige daki, inteesar dae sae kuka

take duk hnklinta na gun Aliyu da Abba yace

ke hauka sbda ita, Anty ta shiga hada ma

Hassan dake kuka abinci, inteesar ta mike ta

bi inna daki jikinta a sanyaye, katuwar

tunkuyarta take kkrin fitowa da xata je

daura

ruwan wanka, inteesar na hawaye tace

"inna

don Allah kice ma Abba su barni na je gun

ya Aliyu tunda......" inna ta dakatar da ita a

fusace tace "kina danyan jegon xaki tafi gun

wani mahaukaci can," inteesar ta fashe da

kuka tace "ni ki daina ce masa mahaukaci, ki

taimaka min kiyi ma Abba magana " inna

tace "to baki isa ba don ubanki," ta fice da

katuwar tukunyanta tana kwala ma kursum

kira ta siyo mata itace, inteesar ta xube kan

gado tana ci gaba da kuka, ta kai kusan awa

daya a hka taji ihun Husaini ta fito da gudu

ba tare da ta shirya ba, taga inna ce ke

masa wanka sae kunya ta kamata ynda ta

fito a rude, Anty tayi dariya tace "wanka ake

masa ba wani abu ba maman biyu," inna ta

tabe baki tace "ki rabu da gantalalliya tana

danya da ita wae gun wancan mahaukacin

xata ya buge min ita a bnxa, shi fa ya janyo

ma kansa yar nn, wata shegiyar karuwar

mace me xubin kafurae ya auro suka dinga

walakanta min jikata sae ga shi wae har sun

haukatata ban sani ba, gashi ynxu Allah yyi

mata sakayya abunsu ya koma masu, ni dae

Alhmdllhi tunda jikata ta dawo lfya, miko

min tsummar can" inteesar ta juya ta koma

daki a sanyaye hawaye na bin kuncinta,

kursum ta shigo tana kallon inteesar tace

"Abba yace kije,"

.

....A hankali Inteesar tayi sallama ta shiga

falon Abba, ta xauna kasa tace "Abba gani"

Abba yace ta koma kan kujera, ta mike ta

xauna kan kujera tana kallon Abbanmu

dake ta bin ta da kallo, tayi murmushi ta

sunkuyar da kanta kasa, Abba yyi shiru snn

yace "ina yaran," xata yi magana sae ga

kursum ta shigo rike da Hassan, Zainab na

biye da ita a baya rike da Hussain, duk Abba

ya amshesu yana kallonsu yana murmushi,

kmr ba jarirae ba suma idonsu kyar a kansa,

sae da ya tofa masu addua gaba daya snn

ya kwantar dasu kan kujera ita dae inteesar

kanta na kasa, Abba na kallon Abbanmu

yace "dota dinka knn ko Alhaji Umar ko,"

Abbanmu yyi murmushi yana kallon Zainab

yace "eh ita ce diyata ta farko," Abba yyi

murmushi yace "Allah sarki sae naga suna

kama da inteesar," Abbanmu yyi dariya yace

"hka ne kam," kursum suka fita tare da

Zainab snn Abba yace "kina jina fateema," ta

gyada masa kai yace "idan kin huta xaku

koma can india dasu Antynki amma fa sae

idan kina son komawa baxa mu takuraki ba,

nasan dae kina sane dae Aliyu bashi da lfya

ko," kai kawae ta gyada masa tana hawaye,

Abba yace "ba kuka xakiyi ba, Addua xakiyi

masa," a hankali tace "Abba ni na gama

hutawa mu tafi yau kawae," Abbanmu yace

"yauwa fateema ashe kina da hankali gwara

kije gun mijinki tunda rashin ki ya jawo

masa wnn lalura," bata ce komai ba Abba

yace "shknn fateema Allah yyi maki albarka,

amma ki bari gobe ku tafi sbda yaran nn kar

suyi xaxxabi je ki ki kira min momynki," ta

mike ta fita daga falon, Abbanmu yace

"xanje gun wani abokina dake nn gadon

kaya," Abba yace "to shknn Alhaji sae ka

dawo," Abbanmu ya mike ya fita yana kiran

Anty a waya ya sanar da ita xae dan fita,

bayan fitarsa da minti biyar inteesar suka

shigo da momynta, Abba yyi mata bayanin

abinda suka tsara da Abbanmu kan cewa su

koma can india da inteesar gun Aliyu, momy

tace "hkn ma yyi, Allah dae ya basa lfya,"

Abba yace"Ameen don son Annabi," inteesar

ta mike ta fita ta bar masu falon ta koma

falon inna, kmr ba jego take ba garau take

jin kanta, a bakin kofa ta tar da inna tana

masu lafiyayyan girki inna tace "Allah sarki

Aliyu, wae wani irin ciwo aka ce yake yi hka,

a dawo min da jikana gida kawae na nema

masa magani,"ko kallonta inteesar bata yi

ba ta shiga falo Anty ta sata gaba ta shanye

kunun da inna ta dama mata don har lkcn

bata yi wani break din kirki ba, kasa sukuni

tayi ranar Allah Allah take kawae gobe yyi ta

je ta ga Aliyu duk hnkalinta yyi gunsa,

momyce ta dawo da yaran daga gun Abba

suna kuka ta bai ma mamarsu su ta fita,

wajen karfe uku Anty ta tafi bangaren

momy inna kuma ta tafi nemo ganyen

darbejiya, inteesar nata fama da Hassan

dake ta yi mata rigima kursum na rike da

Hussaini, kursum tace "wae sunansu knn,"

inteesar tace "A'a ba a rada masu suna ba

har ynxu ae, wae ina su khadija" kursum

tace "khadija na gidan Zainab bata da lfya,

rahma kuma na can gidansu mamarmu"

inteesar tace "Allah sarki Zainab, Hajiya da

umma fa," kursum tace "hajiya tayi tafiya,

umma kuma tana can gidansu Fadila ta kara

kashe aurenta, shine Abba yace su tafi su

bar masa gidansa," inteesar tayi shiru da

mamaki tana kallon kursum, can tace

"yaushe hkn ya faru," kursum tace "kusan

wata biyu knn, inna ce tace Abba ya koresu

ko ita ta bar masu gidan," inteesar bata

sake cewa komai ba amma ko kadan bata

jin ddin abinda inna ke yi, fira suka dinga yi

da kursum har inna ta dawo duk ta hada

xufa da darbejiyarta tace "da kyar na samo

wnn, maxa ki tube ki shiga bayi ki jira ni na

juyo ruwan," inteesar ta mike da sauri tace

"ke dawa, wllh baxa kiyi min wanka ba da

girmana kuma da wnn abun, to wae ca nayi

maki banyi wanka bne," inna tace "yau naga

tsiya, har wani wanka kike yi dubi ynda kike

tafiya kmr wata rubabbiya, wa ya sani ma

ko da ruwan sanyi ake maki wanka a can"

ko kallonta inteesar bata yi ba ta fice daga

falon tayi gun momynta. Washegari har

airport Abba ya kai su a motarsa aka bar

Zainab gun momy don xasu dawo, inteesar

bata ji ddin rashin fitowar da momy tayi ta

rakasu ba, basu samu jirgin da xae je india

ranar ba a Aminu kano don hka sae da suka

fara xuwa lgs snn suka kama hanyar india


.. Da yamma inteesar da Abbanmu suka

kama hanyar asibitin da Aliyu yake bayan

sun huta can gida, a motar Abbanmu suke

tafiyar sae bin ko ina take da kallo india yyi

mata kyau ssae, Anty na gida da yan biyu

don xaxxabi ssae suke tun bayan saukansu

da safe, suna isa asibitin gaban inteesar ya

shiga faduwa suka yi parkin, suka fito

Abbanmu ya shiga kiran Anty Nafeesa kmr

ynda Abba yace masu, ta fito da sauri ta

rungume inteesar tana hawayen murna ita

ma kukan ta fara yi, a hka ta jata suka shiga

asibitin, Inteesar taje da gudu ta rungume

Haisam da hawaye ya cika idonsa ganinta ya

ma rasa me xae ce, da kyar ya iya cewa "ina

yaran inteesar," ta goge hawayen fuskarta

tace "suna gun Antyna," ido hudu suka yi da

Hajiya dake rabe wani lungu kmr marainiya

Hajiya ta taso tana hawaye ssae ta rungume

inteesar ta kasa cewa komai, kuka ssae

inteesar take, murya na rawa Hajiya tace "ki

yafe mani inteesar ba don halina ba," kasa

cewa komai inteesar tayi sae gyada mata

kai take, Haisam ya gaida Abbanmu dake

tsaye, hka ma Anty Nafeesa da Hajiya duk da

basu sansa ba suka basa kujera ya xauna,

inteesar sae kalle kalle take, taji ba a ce mata

komai kan Aliyu ba, cire kunya tayi tana

kallon Haisam a hankali tace "ya Haisam, ya

Aliyu fa," ya dan yi shiru snn yace "xaki

gansa akwae likita a dakin ne ynxu," ta

gyada masa kai jikinta a sanyaye, Anty

nafeesa tace "ina yaran inteesar, Abba yace

da su kuka taho" inteesar tace "suna gun

Antyna a can gida," bbu wanda ya sake

cewa komai cikinsu har likitan dake dakin

ya fito, Haisam ya mike ya bisa da turanci

yake tambayarsa xa a iya shiga a gansa,

likitan yace xa a iya shiga amma kar wanda

yaje kusa da shi," inteesar ta mike da sauri

gabanta na faduwa nn da nn hawaye ya

cika idonta, tayi hanyar kofar Haisam ya

dakatar da ita, da kyar ta juyo tana kallonsa,

Haisam ya karasa yace ta koma baya, ba dan

ta so ba ta koma baya, ya bude kofar dakin

a hankali yana leka, yana durkushe kansa a

kasa kmr me karatu, Haisam ya tsaya daga

bakin kofar yana kallonsa, Anty Nafeesa sae

lekan dakin daga waje take hka ma Hajiya

duk suka ki shiga don uban mutane yake ci,

Abbanmu xae shiga Haisam ya dakatar da

shi, inteesar sae kuka take a hankali,

gabanta na faduwa tana kallon Haisam tace

"ka bar ni na shiga ya Haisam baxan je kusa

da shi ba," Anty nafeesa ta girgixa kai a

tsorace tace "A'a ki gansa daga nn kar ki

shiga," kasa daurewa tayi ta karasa cikin

dakin tana kuka ssae ta tsaya dan nesa da

shi tana kallonsa, har lkcn bae dago kansa

ba, kafarta ya kasa daukanta ta durkushe

wajen tana kuka tana kiran sunansa, hajiya

ta dage sae cewa take Haisam ka fito da ita,

tun da ya shaketa take tsoron ganinsa bare

xuwa kusa da shi, Inteesar ta rarrafa ta

karasa dab dashi jikinta na rawa tana

kallonsa, Haisam da Anty Nafeesa suka shiga

kiranta ta fito amma ina, dagowa yyi yana

kallonta ta tsorata ssae ta fara komawa

baya ganin yanayinsa, yyi wani irin kara ya

mike tsaye ya fixgota ya shaketa ta fasa ihu

ta kankamesa a tsorace jikinta na rawa ta

shiga kiran sunansa, da gudu Anty Nafeesa

taje kiran likita a rikice, Hajiya kam sae kuka

take tana cewa ku fito da ita, Abbanmu ya

karaso cikin dakin da sauri hka ma Haisam,

kkrin fixgeta daga jikinsa yake a fusace

amma ya kasa tana jikin nasa ya buga su da

bango a tare, kuka take ssae tana kiran

sunansa, amma ina yyi wani irin kara hade

da kiran sunanta ya fixge ta daga jikinsa ya

wurgar da ita, ta buge da bango ta sulale

kasan dakin, tangal tangal ya shiga yi a

dakin kmr mashayi yana kallonta, ya karasa

kusa da ita da kyar yace "fa fateema

fateemaaa," yyi wani kara ya sulale wajen

shima a sume. Likitoci suka shigo dakin da

sauri suka yi kansu, bata suma ba amma taji

jiki, sae masifa likitocin suke masu suka hau

kansa, duk ynda aka yi da inteesar su wuce

gida da Abbanmu kin wucewa tayi ga wani

shegen ciwo da kanta yake, har dare suna

asibitin da Abbanmu, karfe sha biyu na dare

tana jikin Anty nafeesa tana bacci, Abbanmu

na xaune da Haisam, Hajiya na durkushe a

kasa wani likita ya shigo dakin da sauri

yana tambayar wacece fateema, bacci

inteesar take amma da sauri ta mike tana

kallonsa, yace ta biyosa bata yi wani tunani

ba ta bisa da sauri, dakin da Aliyu yake ya

shiga ta bisa, likitoci ne biyu a kansa yana

xaune kan gado ya dafe kansa, inteesar ta

karasa kusa da su da sauri gabanta na

faduwa duk da abinda yyi mata daxu, ta

shiga kiransa muryarta na rawa ya dago kai

yana kallonta ya mike tsaye da sauri duk da

jikinsa ba kwari, bata yi wani tunani ba ta je

da gudu ta fada jikinsa ta fashe da kuka

suka yi baya suka fada kan gadon dn bae da

wani karfi, ta daga sa da sauri ya mike

xaune ya rungumeta tsam jikinsa yana

hawaye yace "don Allah kar ki kuma tafiya ki

bar ni fateema plss i beg yhu" kuka ssae

yake ita ma hka, su Anty Nafeesa suka shigo

dakin suna kallonsu, Hajya ta sulale kasa

tana kuka ssae ita ma, hka ma Anty Nafeesa

da ta kasa kallonsu ta juya, Abbanmu ne

kadae yyi ta maxa, su kansu likitocin sae da

abun ya basu tausayi

.

..Inteesar ta dde rungume jikin Aliyu suna

hawaye duk aka fita aka bar masu dakin, ta

dago a hankali tana kallonsa, fuskarsa na

kan gashinta idonsa a lumshe, xamewa tayi

daga jikinsa, yakoma ya kwanta a hankali

kan gado har lkcin idonsa a rufe, ta kwanta

gefensa tana kallonsa hawaye na bin

kuncinta ta kira sunansa a hankali, shima

sunanta ya kira ba tare da ya bude idonsa

ba, ta daura kanta kan kirjinsa muryarta na

rawa tace"kayi hkuri ya Aliyu nice na ja

maka," a hankali yace "kar ki kuma tafiya ki

barni fateema don Allah," kai kawae ta shiga

gyada masa tana kuka ssae, ya kankameta

jikinsa yana girgixa mata kai, a hankali tace

"ya Aliyu," bae ce mata komai ba kuma bae

bude idonsa dake rufe har lkcn ba, ta mike

xaune tana kallonsa ta kuma kiran sunansa,

dafe kansa yyi murya kasa kasa yace "kaina

ciwo yake min ssae fateema, it hurt so

badly" ta taimaka masa ya mike xaune har

lkcin idonsa rufe, tama rasa me xata yi, kuka

ta fashe masa da ya jawota jikinsa yana

shafa gashinta, ta xame da sauri ta fita ta

kira likita, suna shigowa suka dubasa suka

yi masa allura snn aka sa masa ruwa, tea

Anty Nafeesa ta kawo mata ta bashi, a

hankali ta dinga basa har yace mata baya

sha kuma, snn ta taimaka masa ya koma ya

kwanta, yana kwanciya bacci ya daukesa, a

gefensa ta kwana ranan a xaune, duk

motsin da xae yi sae ta tambayesa me yake

so, sae dae ya girgixa mata kai idonsa a

rufe, da gani kasan daurewa kawae yake

har gari ya waye, hka inteesar ta dinga kula

dashi komai ita ke masa ko kadan bae da

karfi ga ciwon kan da ya sa shi gaba don

sae ya wuni wani lkcn bae bude idon ba, da

safe da dare Anty ke kawo mata twins tayi

breatfeedin dinsu snn ta wuce dasu gida

don wajenta suke wuni kuma su kwana

tunda suna shan madara, har lkcn Aliyu bae

ga yaransa ba hasalima bbu wanda yyi

masa maganarsu, shima kuma bae tambaya

ba. kwanansu hudu a asibitin aka sallamesu

badon likitocin sun so ba sae don Aliyu ya

takura a sallamesa, duk da har lkcin yana

yawan complain ciwon kai, gidansu

Abbanmu suka sauka don likitocin sun ce

kar ya bi hanya ynxu duk da bae so hkn ba,

tuniAnty Nafeesa ta koma Nigeria da

Faruuq, Haisam ne kadae ya rage tare dasu,

Hajiya ma washegarin ranar da ya warke ta

koma duk don taje ta sami safeena da

uwarta, daki daya gari guda aka ba inteesar

da Aliyu a gidan Abbanmu, ta ci gaba da

kula da mijinta tana tilasta shi yana shan

magungunansa, don baya son shan magani,

komai ita ke masa, duk da sun dawo gidan

Ant, Anty bata takurata da yaran ba stil

gunta suke wuni su kwana sae dai ta kai su

kawae ta basu nono ta kuma karbansu ta

wuce, kirkinsu Anty da mijinta ya wuce

misali bbu abinda suka ragesu da komai

enuf kmr suna gidansu, amma duk da hka

Aliyu duk ya damu xae koma gida, hkn yasa

Abbanmu yace to su bari ya gama abinda

yake nn da sati dayasae su tafi gaba daya,

bae yi masa musu ba ya yrda ya kara sati

daya a india, suna daki ana jibi xa su tafi

bayan ta gama basa abinci ya sha

maganinsa ta rungumesa jikinta don hka

take masa har yyi bacci, sae dae yyi

murmushi baya ce mata komai, yau kam

shafata kawae yake kansa na kan kirjinta

idonsa lumshe kuma bata hanasa ba duk da

gabanta faduwa yake amma bata nuna ba,

bubbuga kofa aka yi hade da sallama ta

xabura da sauri, shima ya bude idonsa da

suka canxa launi ya amsa sallaman jin kukan

twins, yar aiki ce ta shigo dakin ta karasa

kusa da gadon ta kwantar dasu da yake ta

saba da inteesar ssae don ita ma yar Nigeria

ce tana dariya tace idan an gama ji da

baban bbie, Anty tace aji da bbies," inteesar

tayi murmushi tace "to Anty," matar ta fita ta

kullo masu dakin, ya kankameta jikinsa

fuskarsa a kan kirjinta yace"i love yhu my

inteesar," a hankali tace "i love yhu 2 my

Hydar," ya dago yana murmushi ta rufe

idonta da sauri ya daura bakinsa kan nata

ya shiga kissn dinta, bbies nata kuka, da

kyardon ita ma ta fara dauke wuta ta turasa

daga jikinta tace"bbies suna kuka" ya fada

gefen gado ya kwanta yana mayar da

numfashi yace "ni ke na sani ba bbies ba,"

ta hade rae tana kallonsa tace "tunda kaga

yaran nn baka taba daukarsu ba, sae naga

kmr baka sonsu," ya juya yana kallon yaran

da suka xama wasu manya abun sha'awa

wata daya da haihu, bbu abinda suka bari

nashi kmr an tsaga kara, ya dan yi

murmushi ya kwasosu ya xuba su jikinsa 4

d first tym, yana kallon inteesar yace "da

haushinsu nake ji bbyna sae naga kmr sune

suka cutar min dake suka baki wahala"

inteesar tayi shiru batace komai ba don har

lkcn bae san safeena bace tayi mata asiri

wae kmr ynda Hajiyrsa da inna ke fada. Da

kansa ya ciro masuabincinsu yana kallon

cikin idonta ta kauda kanta sakamakon

wani yarr da taji, ya rungumeta ta baya ta

rike Hassan din da ya daura mata a cinya,

dayan kam ya hkura yyi shiru, da kansaya

shiga basa nonon ta bayansu, yana kissin

din wuyarta ta turasa da kyar ta kwace

breast dinta tace "ka bari kar ya kware," ta

rungume danta ta shiga basa nonon a

nutse. Yyi tagumi hannu bibbiyu yana

kallonsu yana murmushin da shi kansa bai

san dalilin ba

.

... Ranar da xasu bar india inteesar nata

shirya kayan bbies din da Anty tace ta hada

gaba daya su tafi dasu don da bata yi niyyar

su dauki ko wani kaya ba, Aliyu ya fitada

Abban Najeeb da ya taso tun daga Nigeria

yaxo india sbda shi kuma tare xasu bar

india ranar, inteesar ta gama shirya kayanta

da na bbies gaba daya da na Aliyu, suna

kwance kan gado suna ta rigima duk sun

isheta ita kam tana ganin kkrin Anty da bata

gajiya da su, gashi bata iya daukansu gaba

daya lkci daya ba don nauyinsu tubarkallah

in ka gansu kmr yaran da suka yi wata uku,

Hassan ta fara dauka xata kai ma Anty kafin

ta dawo ta dauki Hussainin ta duba daki

bata ga Anty ba hkn yasa ta sauko xuwa

falon, Anty na xaune da bako a falon, ta

karasa cikin falon da sallamarta kmr xata yi

kuka tace "Anty ni wllh yaran nn sun isheni

sae suyi ta kukan karya suna damuna kuma

ba yunwa suke ji ba," Anty tayi dariya ssae

ta karbeshi daga hannunta tace "ni basu

isheni ba da ma ki bar min su wllh," inteesar

tayi dariya ta juya xata je ta daukodayan

suka yi ido hudu da wani mai kama da

Aliyunta a xaune a falon, ta kasa daina

kallonsa, he looks familiar, ta dauke kanta

da sauri xata bar wajen taji yace "fateema"

da mamaki ta juya tana kallonsa, sae a snn

ta tuna sa, ofcourse Dr din da yabata

maganin cire ciki ne a Nigeria, gabanta yyi

mugun faduwa, ta bar falon da sauri, Anty

ta shiga cewa "A ina kasanta Sadeeq," ya

bita da kallo har tabace masa snn yace "Anty

ina kika san yarinyar nn,"inteesar bata sake

saukowa ba har ya bar gidan gabanta sae

faduwa yake, Anty ta shigo dakin tana

kallonta ta xauna snn tace "meyasa kika yi

hka Fateema," inteesar ta sunkuyar da kanta

sae hawaye, Anty tayi shiru snn tace "to

Allah shi kyauta ya kuma yafe mana

kurakuranmu, Sadeeq kanina ne uwar mu

daya ubanmu daya, a Nigeria yake aiki, yyi

min bayanin komai," inteesar ta share

hawayenta tace "baxan ma sake ba Anty, ki

basa hkurin karyan da nayi masa nasa ya

aikata abinda bae dace ba, duk da gashi at

lng lst sae da na haifesu," Anty ta

rungumeta tace "shknn ya isa fateema ki

daina kuka, nima nayi masa fadan abinda

yyi bae dace ba," kai kawae inteesar ta

gyada mata ta dauki Hussain ta fita tana

cewa shima yau xae koma Nigeria jirgi daya

xamu shiga idan Allah ya yrda. Ranar lahadi

karfe goma saura su inteesar suka sauka

kano daga lgs, a airport suka rabu da Abban

Najeeb, Sadeeq ma daga nn suka rabu

bayan yyi ma Aliyu alkawarin xae kawo

masu visit, shi yyi ta rainon Hassan a jirgi

yaran sun shiga ransa ssae, inteesar tayi

masa gdya ya shiga taxi ya wuce, Haisam ne

yaxo daukansu daga airport, ya gaida

abbanmu cikin ladabi snn ya gaidaAnty,

inteesar ta gaida shi tana murmushi ya juya

yana hararan Aliyu dake murmushi suka

kama hanyar gida gaba daya, falon Abba

Abbanmu ya sauka, inteesar da Anty kuma

gun inna suka sauka Hajiya tayi welcmin

dinsu ssae ta rasa inda xata sa inteesar da

ya'yanta ita ta hada masu breakfst aka kai

ma Abbanmu nasa can falon Abba, inteesar

da Anty suka yi tare, inna sae xuba take

masu ta rasa inda xata sa bbies da suka

xama kmr wasu yaran larabawa don kyau,

momy ta xo tayi masu sannu daxuwa cike

da fara'a mai sunanta na nane da ita, bata yi

wani miss din iyayen nata ba, yarinyar ta

rungume inteesar snn ta rungume uwarta

tana yi masu sannu da xuwa ta dauki twin,

Anty Nafeesa ma ta xo yi masu sannu da

xuwa baki har kunne, karfe biyar na yamma

gaba daya suka hallara falon Abba don Anty

sunce ranar xasu tafi kaduna don suna da

gida a can, har dasu inna gayyar sodi tunda

ba'a gayyace ta ba, inteesar na dakin Aliyu

lkcn kursum ta kwankwasa tace Abba na

kiransu, a tare suka shiga falon sae kunya

ya kama inteesar taxauna gefen Anty, shi

kuma ya xauna gefen Haisam,Abbanmu yace

"ina twins suke," inteesar tace "sunagun

momy," Abba yace "ina momyn take je ki ki

kirata," inteesar ta mike ta fita xuwa ta kira

momynta, ta gama shirya yaran knn ta shigo

tace"momy Abba na kiranki," momy tasa

hijab ta dauki daya ita ma ta dauki dayan

suka fito tana cewa"momy ihsaan fa wae,"

momy tace "tana gidan Zainab anjima xasu

xo da daddare, ita ma laulayi take," inteesar

tace "Allah sarki Zainab, Allah ya bata lfya,"

inteesar tayi sallama ta shiga falon hka ma

mmy, cak momy ta tsaya daga bakin kofar

idonta a kan Abbanmu da shima nasa idon

na kantamurmushin da yake dauke da a

fuskarsa sakamakon hiran da suke yi da

Abba ya bace nn da nn, ya mike tsaye da

kyar yana kallonta cikin wani irin yanayi

yace "Zai zainab," nn da nn hawaye ya cika

idon momy ta juya da sauri ta bar falon,

Abba ya mike yana kallonsa da mamaki, da

kyar dae yace"Alhaji umar ina kasan Zainab

din," Abbanmu da ya rikice lkci daya yace

"wllh wllh matatace," ya juya yana kallon

inteesar, da sauri ta mike ta fice daga falon,

Abba yace "a ina ta xama matarka"

Abbanmu ya girgixa kai yana kallon Anty

dake kallnsa da mmki yace "matata ce wllh"

inna ta mike tayo waje da ido tace "yau

naga tsiya a ina ta xama matarka ni

Rahmatu, Bukar ina Kaso wanna tabbaben.

Inteesar_____2*16

.

Khaleesat Haiydar

.

Abba ya juya yana kallon inna don takaici ya

ma rasa me xae ce mata, ita ko ta dage sae

an gaya mata inda aka samo Abbanmu, a

fusace Anty Nafeesa tace "don Allah idan

baxa kiyi shiru ba inna xa mu bar maki falon

nn, haba don Allah" shi kam Abbanmu

kallonta kawae yake daga tsayen da yake,

Abba yace "to Alhaji Umar ae bayani xaka

mana ta ynda Zainab ta xama matarka,"

Abbanmu ya koma ya xauna ya kasa cewa

komai har lkcin idonsa na bakin kofa kmr

xae

bita, sae da Abba ya kuma maimaita masa

tambayar snn a hankli yace "matata ce," a

fusace inna tace "yau naga abinda ya isheni

don Allah a fitar min da wnn mutumin na

daina ganinsa," Abba ya hade rai yace "don

Allah baaba ki fita ki bamu waje, dama bbu

wnda ya gayyato ki nn," ya maida dubansa

ga

Abbanmu yace "to ae bayani xaka mana,"

Abbanmu ya dan yi shiru snn yace "matata

ce

kusan shekaru sha takwas da suka wuce

baya," kowa yyi shiru yana kallonsa, Abba

yace "to me ya raba ku," ya girgixa kai yace

"wllh bamu rabu ba," Abba yace "a wani

garin

kuke lkcn tana matarka," Abbanmu yace

"Misra," Abba yace "to me ya dawo da ita

Nigeria," Abbanmu yyi shiru na dan lkci snn

yace "wllh nima ban sani ba," Anty ta mike

ta

fita waje, Abba bae kuma cewa komai ba ya

juya yana kallon inna da ta cika tayi fam sae

huci take, Abba ya mike yace yana xuwa ya

fita, a daki inteesar ta tarar da momynta

xaune tana kuka, ta sulale gabanta

xuciyartana bugawa tace "momy waye shi,"

sae da momy ta dau lkci snn tace "shine

mahaifinki inteesar," inteesar tayi shiru

hawaye na bin kuncinta tana kallon

momynta

da kyar tace "shine Abbana," momy ta gyada

mata kai, inteesar ta fashe da kukan da bata

san dalilinsa ba, kukan farin ciki ne, na

bakin

ciki ne ta kasa ganewa, ynxu Abbanmu shi

ya

haifeta, sallamar Anty yasa gaba daya suka

juya sun kallon bakin kofa, har daki ta shigo

ta xauna tana kallon momy tace "kiyi hkuri

Zainab, nasan da lbrinki da ddewa, amma

karki ga laifin Umar, kullum kina ransa,

kuma

bbu inda bae shiga ba don nemanki though

nasan ba lallai ki yrda da abinda nake gaya

maki ba," momy ta kasa ce mata komai

inteesar kam sae kuka take, Anty ta

rungumeta tace "Allah sarki inteesar dama

yace min yana ganin Zainab dinsa a idonki,"

Abba yyi sallama ya shigo falon snn ya

karasa cikin dakin, mikewa Anty tayi ta ja

inteesar suka fita, falon ta mayar da ita

Abbanmu sae kallonta yake da ganinsa

kasan

yana cikin damuwa a lkcn, inteesar ta kasa

daga kai ta kalleshi sae hawaye take, Aliyu

ya

girgixa mata kai alamar ta daina kukan, inna

ta tabe baki tace "to yau dae xan ga karshen

wnn tsiya," bbu wanda ya tanka mata a

falon,

bayan kmr minti goma Abba ya dawo falon

da

momy, Abbanmu sae kallonta yake, Abba ya

juya yana kallonsa yace "to ynxu Alhaji Umar

ya kke son ayi don dae ynxu Zainab matata

ce," inna tace "ya ko xa'ayi," da sauri

Abbanmu yace "ni bance ayi komai ba,"

Abba

yace "to me ya rabaka da Zainab can misira,

har ta dawo nn Nigeria" Abbanmu yace

"wllh

wllh ban sani ba, ni dae nasan auren

soyayya

muka yi kuma a katsina na aurota ta dalilin

wani abokina, amma lkcin ina da mata a nn

egypt, danginta suka bani ita bayan anyi

komai muka tafi egypt, iyayena yan can ne

amma sun rasu, to a gskya nasan matata ta

farko bata da kirki ko kadan, kuma Zainab

tana da hkuri fiye da ynda mutum xae yi

xato,

snn ni din Allah yyi ni mai dukiya watan mu

takwas da Zainab na rasa abinda ya faru...."

da sauri inna ta dakatar da shi a fusace tace

"karya kke, ca tayi guduwa kayi ka barta,"

Abbanmu yace "wllh baaba ni ban san ya

akayi ba," ya sauko kasa yana kallon inna

hawaye cike idonsa yace "ki tambayeta

mama,

ni ban taba cutarta ba ko sau daya a xaman

da muka yi, wllh bbu inda ban shiga neman

Zainab ba can katsina da naje danginta ca

suka yi basu ganta ba, don Zainab

marainiyace," sae a snn inna ta fara matsar

kwalla tace "to nice nn na tsinci Zainabu da

tsohon cikin inteesar, na kuma taimaka

mata

don na gaji taimako a wajen ubana, kuma

duk

wanda baya taimako ya tabe, ni nn bbu

abinda bn yi ma Zainabu ba har ta haihu

nasa dana yyi mata suna, tace min bata da

kowa sae Allahnta se kai, nn na tilasta Bukar

ya biya mana kudin jirgi muka je nemanka

amma sae muka tarar ma wae har ka sayar

da gidan" Abbanmu sae yi magana inna ta

dakatar dashi a fusace tana kuka wiwi, "yi

min

shiru, to wae ma tunanin uban me kke ka

gudu ka bar mata da tsohon ciki," ta share

hawaye ta tsuke fuska ta rungume

hannayenta

ta rike haba tana Kallonsa tana jira ansa

.

.... Abbanmu ya rasa me xae ce ma inna ya

sunkuyar da kansa kawae, Abba yace "haba

inna ynxu ai komai ya wuce, don Allah ki bar

maganar nn hka," Inteesar ta kasa xama a

falon tana kuka har lkcn ta mike ta fita,

Abbanmu ya bita da kallo shima hawaye a

nasa idon, Momy kam kanta na kasa bata

dago ba tunda ta shigo, mikewa Aliyu yyi

shima ya fita daga falon, bangarensu tayi

don hka ya bita da sauri har ya isketa ya

jawota jikinsa yace "haba bbyna don me

kika fita," kasa ce masa komai tayi sae kuka

take, ya kama hannunta yyi bangarensa da

ita suka shiga bedroom dinsa ya xaunar da

ita kan gado yace "yau ranar farin ciki ne a

gareki kanwata, bae kamata kiyi kuka ba

gode ma Allah xaki yi," bata ce komai ba ya

rungumeta yace "kar ki sake wnn kukan

dear," gyada masa kai kawae tayi tana

kirjinsa, kursum tayi sallama bakin kofa, ya

mike ya fita xuwa falo snn ya bude kofar,

Hussaini ne a hannunta yana kuka, ya

karbesa tace "ina xuwa na dauko dayan

shima kuka yake," ta juya da sauri ya shiga

daki ya mika ma inteesar shi, ta karbesa,

snn ya koma ya karbo dayan ya rufe kofar

ya dawo ya xauna gefenta yana kallonta

tana ba Hussaini nono, a hankali yace "wani

suna xamu sa masu Wife?" tayi shiru bata ce

komai ba, ya jinginar da kansa jikin nata

yace "na lura kin kasa sakin jikinki da ni ko

fateema," tayi murmushi tace "eh mana, ae

kai ko...." da sauri ya rufe bakinta yace "no

fateema, let bygones B bygones, plss," ta

kwantar da yaron hannunta ta juya tana

facin dinsa xata yi magana ya rungumeta a

hankali yace "ban san me xan maki ki yrda

ina sonki ba fateema" hawaye ya cika

idonsa yace "ki yrda dani inteesar ni din me

sonki ne da gskya wllh," ta gyada masa kai

tace "na yrda," ya dago kanta yana

murmushi yace "thank yhu fateema," ita ma

tayi murmushin snn tace "Sunan Abba nake

son a sa ma Hassan, Hussaini kuma ka xabi

sunan da kke so" yyi murmushi ya

rungumeta bae ce komai ba. washegari da

safe inna tasa inteesar taje gun mahaifinta

su gana da kyau tunda momy ma tace ta

yafe, bata yi mata musu ba taje ta samesa a

falon Abba, shi kadae ne xaune a falon da

yan biyu, ta karasa ta xauna ta gaishesa

kanta a kasa, ya amsa yana murmushin jin

ddin ganinta, sun dde suna hira da Abban

nata tana basa lbri iri iri yawanci duk akan

inna har lkcn sllhn azahar yyi yace xae tafi

masallaci ta dauki yaranta tayi gun momynta

dasu. Washegari da safe aka rada ma twins

suna, Hassan aka sa mashi Abubukar

Sadeeq, Hussaini kuma aka sa mashi Umar

Faruuq, sunan Abbanmu, rago hudu aka

yanka masu, kuma ba ayi taron suna ba, su

Anty da Anty Nafeesa da wasu kawayen

Hajiya ne suka yi aikin naman, kwanan

Abbanmu da Anty uku a gidan suka fara

shirin komawa india bayan komai ya

daidaita, ya ba twin kyautan million daya,

inna ta karbe wae xata ajiye masu har su

girma, yyi ma inna ma kyauta mai yawa, snn

ya mallaka ma inteesar gidansa dake

kaduna, Anty Nafeesa ta shiga gyara

inteesar don itama xata koma dakinta kmr

ynda Abba yace, ranar da Abbanmu da Anty

suka wuce ranar Aliyu ya dauki matarsa da

yaransa da daddare suka koma gida bayan

Abba yyi masu nasiha ssae kan sun xauna

lfya, yana rike da yaransa tana biye dashi a

baya suka shiga gidan, ya kwantar dasu kan

kujera ya rungumeta yace "New life

inteesar," murmushi tayi bata ce komai ba

ta haura sama, komai na gidan sabo ne, har

dakinta ma an canxa mata furnitures, ta fito

daga wanka ya shigo dakin rike da twins

yana mata wani irin kallo yace "yunwa suke

ji dear," ta karbi Hussaini a hannunsa, ya

taimaka mata ta hada masu madara tana ba

daya, shima yana ba daya. Wani sabuwar

rayuwa me cike da tsan tsan so da kaunar

juna suka bude a gidan, Aliyu ya xama kmr

bawanta gashi bae kaunar yaga ta bata rae

nn da nn yake rikicewa, duk yamma sukan

shiga garden da twins dinsu su xauna, yana

karanto mata diary dinsa tun daga farko,

wani guri tayi dariya wani gun kuma tayi

kuka, wani kuma taji haushi, abun dae ba'a

magana, tunda suka dawo gidan Aliyu bae

taba nuna mata yana son kusantarta ba

sbda tsoranta, duk da daurewa kawae yake

don mugun sha'awarta ke dawainiya da shi.

Ko kadan ba ita ke wahala da yaran ba

komai shi ke masu, nono kadae ne

tsakaninta dasu duk da tasan ba dorewa

hkn xae yi ba don dole xae fara aiki, satinsu

hudu a gidan ita dae bata ji yyi mata

maganar safeena ba kuma bata ganta ba,

kasa daurewa tayi suna xaune da daddare

ranar ta tambayesa safeena, ba tare da ya

kalleta ba yace "Hajiya tasa na bata

takardarta," inteesar bata ce komai ba taci

gaba da kallonta, karfe sha daya ya dauki

twins da suke kira da Sudais da Shuraim,

yaje ya kwantar dasu snn ya sauko falo ya

xauna gefenta yana kallonta a hankali yace

"na lura wahala kawae kike bani a gidan nn

inteesar," ta juya ta hararesa tace "ta yaya

nake baka wahala," ya dagata sama yace

"bari in nuna maki," kan tace komai ya

haura da ita sama ya bude dakinsa ya shiga

ya kwantar da ita kan gado yana kallonta

yana murmushi yace "yau xamuyi 1st nyt

dinmu bbyna, Jst assume it to b so.

Inteesar ta mike xaune da sauri tace "A'a ni

bana sooo" bae ce mata komai ba ya juya ya

fita ta bi sa da kallo jikinta yyi sanyi, a nata

tunanin ransa ne ya baci, ta dde xaune har

lkcn idonta na kan kofa snn ta mike ta shiga

bayi a xuciyarta tace ita xata bi sa, wanka ta

kuma yi ta wanke bakinta, ta fito ta xauna

gaban madubi daure da towel ta gama

shafe shafenta na turarrukan da inna da

Anty Nafeesa suka bata snn ta ciro wani

kayan bacci pink colour mara nauyi mai

hannun singlet iya cinya ta saka ta daure

gashinta da ribon, tayi still tana kallon kanta

gaban madubi tayi kyau ssae komai na

jikinta a bayyane yake sae taji kunya ya

kamata ta girgixa kai, aa baxata iya fita hka

ba, ta bude drawer ta fito da da wani kayan

baccin tana kallo ta ji an bude kofa ta juya

da sauri tare da sakin kayan hannunta don

sae da taji tsoro, singlet ne da short nicker

jikinsa yana rike da bakar leda da plate, ya

wara dara daran idonsa yace "kai amma

amaryar nn tawa bata da kunya" inteesar ta

juya da sauri ta durkushe wajen ya karaso

gabanta yana mata wani irin kallo ya dagota

yana kare mata kallo kunya ya rufeta ta kasa

kallonsa yana rike da ita suka dawo tsakiyar

dakin ya xaunar da ita kusa da gado yana

kallonta snn ya mike ya bude drawer dinta

ta bisa da kallo mayafi ya fito da pink colour

ya dawo gabanta ya durkusa ya lullubeta da

shi har fuskarta, snn ya xauna yana

murmushi murya can kasa yace "Assalamu

alaikum ma'abociyar kyau da hkuri," bata ce

komai ba sae kallonsa take ta cikin mayafi

duk jikinta yyi sanyi, a hankali yace "baki

amsa sallamata ba cweet wife," a hankali ta

amsa masa, yyi murmushi, ya dan bude

mayafin yana kallon fuskarta ta sunkuyar da

kai da sauri ta kauda kanta, ledar ya bude ya

ciro kaxa da hollandia yoghurt ya mike ya

dauko cups ya xuba masu drink din ya bude

kazar yana kallonta yace "bismillah

amaryata," bata ce komai ba ya matso kusa

da ita ya daga mayafin ya daura kanta snn

ya shiga bata naman, bata yi masu ba ta

karba, yasa taci naman ssae shima yaci snn

ya dauki drink din ya kai mata baki ta bude

a hankali ya shiga bata har sae da ta kauda

kanta tace ya isheta snn ya sha nashi,

matsar da ledan kaxar yyi da drinks ya dago

ta ya xaunar da ita kan gado ya durkusa

gabanta a hankali yace "kada Allah ya nuna

min ranar da xan bata maki rae ko nayi

maki ba dai dai ba inteesar," bata ce komai

ba ya mike ya duka dab da fuskarta ta

dauke kafafuwarta daga kasa ta daura kan

gadon snn ta koma can tsakiyar gadon ta

xauna har lkcn mayafi na jikinta, yyi

murmushi ya kashe wutan dakin ya hau

gadon shima ya xauna kusa da ita yana

kallonta kanta a kasa, a hankali ya cire

mayafin jikinta ya ajiye ya tsura mata ido ta

rufe fuskarta da tafin hannunta, ya jawota

jikinsa a hankali yace "i love yhu my

inteesar," ta kasa cewa komai ya kwantar

da ita a hankali ya shiga yi mata rada a

kunne, "kiyi min kuka bbyna, kice min baki

so kina tsoro bbyna, ki rikice min bbyna,

kisa na rude naji tausayinki amma na kasa

kyaleki nayi ta rokanki har na kai ma cimma

burina bbyna, i just want 2 imagine yau na

fara saninki xan dauki wnn moment din

kmr daren farkon mu bbyna, don Allah ki

bani hadin kai" bae jira tace komai ba shiga

kissin dinta nn da nn jikinta ya dau rawa

kmr sabon shiga, bae damu ba don dama

hka yake so, ranar taga ta kanta a hannun

Aliyu, bae sarara mata ba sae da yaga ta fara

kukan gske don ta gaji, duk ya rikice mata

ya kankameta yana lallashinta ynda kasan

amaryar gske, yyi ta sa mata albarka, ko

kulasa bata yi ba taja bargo abunta don

bacci take ji, ya mike ya shiga bayi kan ya

fito har ta fara bacci ya dagota yana kallon

kyakkyawan fuskarta ta bude ido a hankali

tana kallonsa yace "kar kiyi bacci bbyna bari

na gasa maki jikinki xaki fi jin ddin

baccinki," ta galla masa harara tace "ca nayi

maka bani da lfya," ya kashe mata ido yace

"to nasani ko na ji maki ciwo ne naji kina ta

ihu kina kiran inna," sae abun ya bata dariya

tace "kaji ka da sharri, ko dae kai ne ke ta

ihu ni tsoro ma ka bni," ta fashe da dariya,

yyi murmushi yana gyada kai yace "yyi maki

kyau, amma ynxu tashi nayi maki wanka

kafin kiyi bacci," ta juya tace "ni ka kyaleni

ba ynxu xanyi wanka ba bacci nake ji," yace

"idan yara suka tashi anjima kiyi ya dasu," ta

juya tana kallonsa da mamaki tace "abincin

su xan basu mana," ya girgixa kai yace

"baxa ki taba min yara da janaba a jikin ki

ba," bae jira me xata ce ba ya kinkimeta sae

cikin bayi, ya sakata ciki ruwan xafi, ta dan

yi ihu a tsorace tace "meye hka ya Aliyu," ya

kashe mata ido yace "kin manta ke amarya

ce gasa ki xanyi," dariya abun ya bata, ranar

a tare suka yi wankan taki bude idonta don

mugun kunyarsa take ji, ya daura towel snn

ya nadeta da wani towel din ya fita da ita

suka xauna gefen gado ya rungume abarsa

a hankali yace "i promise 2 love yhu 4 ever

my inteesar," kasa ce masa komai tayi kanta

na kirjinsa.


Bayan shekara biyu

inteesar ce tsaye kitchen tana girka ma su

Sudais indomie wajajen karfe tara, Aliyu na

sama da yake ranar lahadi ce, twins kuwa

na

balcony suna build din castle da bricks din

wasan su sae surutu suke da turanci duk

sun cika gidan da hayaniya, yaran sun girma

ssae kyawawa dasu kmr yaran larabawa

komai nasu abun sha'awa ne, gasu da

shegen wayo kmr ba yaran shekara uku ba,

daurewa kawae inteesar take don tana

dauke da karamin cikin da take ta boye ma

Aliyu, shi kam kallonta kawae yake sae ma

take basa dariya bata san ya riga ta sanin

abunsa ba, tsit taji bata sake jin hayaniyarsu

a balconyn ba, ta danyi murmushi ta leko

falo don tasan baxae wuce Aliyu ne ya

sauko suka yi shiru ba don baya toleratin

noise makin dinsu discipline dinsu yake

ssae,, bata ga Aliyu a idan tayi tunanin xata

gansa ba wato bakin kofar falo, don hka ta

karasa balconyn da sauri taga ko sun fita

xuwa garden ne, safeena ta gani durkushe

gabansu tana kallonsu su ma sun yi shiru

suna kallonta, Sudais yace "yhu re

interruptin our play" Safeena tayi murmushi

a sanyaye tace "am srry neva meant 2,

where is yhur mom?" Shuraim ya juya da

sauri xae je kiranta ya ci karo da ita bakin

kofa, yace "Anty we have a stranger in

here,"

Safeena ta mike tsaye tana kallon inteesar a

hankali tace "ina kwana," inteesar ta kasa

cewa komai ta dauke kanta gabanta na

faduwa, hawaye taji ya cika idonta ganin

ynda Safeena ta koma kmr ba ita ba, daga

bayan ta taji Aliyu nacewa "bbyna baki

gama

hada kayan ba fa, ko kin gaji ne," shiru yyi

sakamakon safeena da ya gani tsaye, yace

"wacece wnn kuma bby," don har ga Allah

bae ganeta ba, a hankali safeenar tace

"safeena ce Aliyu," Aliyu ya hade rae yace

"wat, me ya kawo ki nn," ta goge hawayen

dake bin kuncinta tace "kayi hkuri gun

Inteesar da yara na xo," ya daka mata wani

mugun tsawa ya shiga kwala ma mai gadi

kira, da sauri inteesar ta juya tana kallonsa

tace "A'a Dear" wani mugun kallo yyi mata

yace "kwashe min yarana ku wuce ciki,"

inteesar bata tanka sa ba ta karasa waje

tana kallon safeena tace "mu shiga," safeena

ta dan yi murmushi ta bita suka shiga falon,

ya kwashe yaransa suka wuce sama ya bar

su nn falo, ruwa da lemo ta kawo mata,

tasha ruwa kawae snn tace "naxo ne na

nemi gafaranki Inteesar kiyi hkuri ki yafe

min

ko Allah xae sa na dace a rayuwa," a hankali

inteesar tace "ni bakiyi min komai ba Anty,"

safeena ta mike tana goge hawayen dake

bin kuncinta tace "to shknn ngd Inteesar

xan

tafi, amma ki taya ni rokan Aliyu shima ya

samu guri a xuciyarsa ya yafe min, nasan

hakkinku ne ke bibiyata da uwata don

ummata na can kwance yau fiye da shekara

daya knn tana fama da ciwon shanyewar

barin jiki," inteesar ta kasa cewa komai sae

hawaye, safeena ta dada yi mata godya tana

hawaye ta juya tace xata tafi, da kyar

inteesar tace ta jira ta, snn ta haura sama,

yana xaune Sudais da Shuraim na kasa

gabansa da Al-qurani, suna karanto masa

suratul Naba'a gwanin sha'awa, inteesar ta

karasa kusa da shi ta xauna jikinta a

sanyaye ta kwantar da kanta kan nasa tace

"Dear don Allah kayi min favour daya," ba

tare da ya kalleta ba yace na me? Ta dan yi

shiru snn tace "ka samu safeenah kace ka

yafe mata snn don Allah badan ni ba ka dan

bata wani abu tunda Allah ya hore maka

kaga halin da take ciki," juyawa yyi ransa a

bace da shirin yi mata masifa yaga hawaye

a fuskarta ko kadan baya son ganin

hawayen inteesar ya rungumeta a rikice

yace "kuka kuma bbyna me nayi maki,

shknn shknn, ba sae kinyi kuka ba, naji

kome kika ce nayi shi xanyi bbyna," ya mike

ya dauko check ya rubuta million daya, ya

mika mata, yace gashi ki kai mata, ta girgixa

masa kai tace, aa ka bata da kanka kace ka

yafe mata, kasa ce mata komai yyi daga

karshe yace yaji suka fita a tare tana rike

dasu sudais, sudais ya mika ma ya ya kai

mata, snn yace "Allah ya yafe mana ga baki

daya," durkusawa tayi ta karbi abinda

sudais

ke mika mata tayi murmushi hawaye na bin

kuncinta tace "ngd inteesar Allah ya raya

maku yaranku ya albarkacesu, ya kuma sa

mu cika da imani," ta mike ba tare da ta

kallesu ba ta fita daga gidan, kuka ssae

inteesar ke yi Aliyu ya kama hannunta suka

wuce sama, da kyar ya lallabata tayi shiru,

snn ya taimaka mata suka gama shirya

kayansu don ranar da yamma xasu koma

lagos, karfe goma suka shirya gaba daya da

yaran xasu je gida suyi masu sallama, suna

shiga gidan Sudais da Shuraim suka yi

bangaren inna da gudu suna rige rige suna

kwala mata kira "old woman, old woman,

we

re here" don hka suke kiranta kmr ynda

Aliyu yace masu wae sunanta knn old

woman, Aliyu ya juya yana kallon inteesar

yyi dariya yace "ko dae mu tafi da old

woman din nn lgs ne," da sauri inteesar

tace

"don Allah yayana," yyi dariya ssae yace "ba

ruwana taje ta hade da tsofaffin yarbawa

halinta yafi hka mu shiga uku," inteesar ta

hade rae tace "to a ina xa ta gansu," yana

dariya yace "masallaci mana idan tace xa ta

tunda bata rabo da xuwa," bae jira me xata

ce ba ya kama hannunta suka yi bangaren

momy suje su gaisheta

____Inteesar____2*19

.

Khaleesat Haiydar

.

... Sun dde xaune falon momy, don umma da

Hajiya ma na ciki, suna ta lissafin abubuwan

da xa a siya don bikin su Khadija da Rahma

ya kusa, Kursum kam tayi aure watanni

shidda da suka wuce tareaka yi da na

Haisam da Maryam din Anty Nafeesa, baka

taba cewa abu ya taba hada su Hajiya da

momy a baya, ynxu kowa ya rike girmansa

bbu abinda ke tsakaninsu sae mutunta juna

da kyautata ma juna, gidan Baba Bukar ya

xama abun sha'awa, har lkcn momy bata

wani sake da Aliyu ba duk da harga Allah

komai ya wuce a wajenta kawae dae ta

kasa sakewa dashi ne kmr ynda tayi da

Haisam, karfe sha daya inteesar da Aliyu

suka yi bangaren inna don Abba baya nn ya

tafi daurin aure, yana rike da hannunta, ta

jingina jikinsa suna tafiya tace"yayana kace

xanje gun Abbana kafin karshen shekaran

nn fa ina missin dinsa wllh," Aliyu yace "kar

ki damu xaki je kanwata," bata sake ce

masa komai ba har suka isa falon inna,tana

xaune ilham din Zainab na kusa da ita sae

jarabata take mata yarinyar kyakkyawa fara

kmr babanta sae kallonta take, inteesar ta

rungumeta tace "ilee bby ina mamarki," inna

tace"ae ni ta fita ta bar ni da jaraba sae

kuka take min kmr ina yaga namanta

shegiya mummunan yarinya kawae,"

Inteesar tayi dariya tace "sae dae kece

mummuna inna, kiga yarinya kyakkyawa

kice mata mummuna," inteesar ta gaisheta

ta xauna, inna tace "lahhh ha ila, ynxu wani

cikin kika bari ya kuma maki inteesar bayan

ga wa innan jarababbun yara kmr beraye

masu xagin mutane da wani shegen yare

can baki gama dasu ba, ya xakiyi da wnn

wahala" Aliyu yyi dariya yana kallon inna

yace "na isa ne shiyasa nayi mata wani cikin,

ina boyz dina?" inna tace "ina xan iya

jaraban gantalallun yaran nnna koresu wllh,

saura kadan wnn me rabgajejen bakin ya

karyani" inteesar ta dinga dariya Aliyu yace

"lallai yaran nawa kika kora inna su da

gidansu," bae jira me xata ce ba ya fita ya

gansu suna tahowa da Haisam shima da

alamar shigowarsa gidan knn, da gudu

suka karaso suna kallonsa suka ce "daddy

where have yhu bein we've bein lookn 4

yhu since, dat old woman is so mean she

sent us out," dariya Haisam ya dinga yi Aliyu

ya kama hannunsu yana dariya suka shiga

falon yace"jump on her nd fight her," da

gudu suka yi tsalle suka haye kanta suna

mata busha busha, ta dinga ihu tana cewa

"don ubanku ku sauka kaina kar ku karya ni

jarababbun yara," Aliyu ya xauna gefenta

yace "ae sae sun karya ki yau xamu bar

gidan nn, ni da nake cewa xan bar maki su

a hka xan barsu kina xagan min yara kina

koransu" da sauri inna tace "lah wllh baxan

sake ba don Allah ka bar min su Aliyu," Aliyu

yyi dariya yace "na bar maki yarana ki lalata

su kmr ynda kika lalatani, kodayake ma ina

kika ga karfin rikesu bare ki lalata su" inna

ta marairaice fuska tace "wllh baxan lalatasu

ba Aliyu kai ma tsautayi ne yasa ka lalace

don Allah ka bani su," dariya inteesar ke yi

tana cewa "ni dae ya Aliyu don Allah ka

dauke su kar su karya min inna ta," Aliyu ya

jawota ta fado kansa, ya rungumeta, ya

rungume inna da dayan hannunsa ya ciro

wayarsa yace "inna yi dariya mu dauki

hoto," inna ta washe baki ta rungumo su

sudais dake dariyan su ma ya kashe masu

hoto gaba daya, Haisam dake tsaye bakin

kofa yana dariya yace "bari na dauke ku da

kyau," ya karbi wayar ya shiga daukansu

hotuna gaba dayansu har da ilham din

Faruuq, inna sae kyalkyale dariya take

rungume da jikokinta da tattaba kunne sae

cewa take "Allah yyi maku Albarka,"

Hmmmm INTEEESAAR.

Tammat bi hamdillah

.

Jinjina ta musamman ga marubuciyar

wannan littafi

.

Khaleesat haidar

.

Allah ya Kara basira da daukaka

.

Amadadin ni kaina da kuma sauran admins

dinmu muna Mika muku sakon gaisuwa

dakuma jinjina bisa goyon baya dakuma

karfafa guiwa da muke samu daga wajenku

.

Naso ace Na ambaci sunanenku gaba daya

amma hakan bazai yiwuba domin kuwa

yawanku yakai yawa sosai Muna godiya ga

dukkaninku baki daya

.

Alhamdulilah.

Naji dadin gama wanna aikin da kibani .

By 

Sabiu Adam bena

No comments