Recent Updates

Inteesar Book 3 Complete

 


INTEESAR BOOK 3


Aliyu bae sake ce mata komai ba sae gudun

bala'in da ya dinga yi kmr xae tashi sama,

hankalinta yyi mugun tashi ta ma rasa mae

xata ce masa don tsoro, ta dake daga

karshe da kyar Muryarta na rawa tace "wae

ni ya Aliyu ina xa ka kai ni ne don Allah," ya

taka brake yyi arkin da sauri yana kallonta

cikin tsawa yace "kika ce me?" ta tsorata

ssae ta sunkuyar da kanta bata ce komai ba,

yyi mata wani mugun kallo yace "sayar da

ke xanje nayi," bata dago kai ba bare tace

masa komai yyi kwafa ya ja motar suka bar

wajen, lkci daya hankalinta ya kwanta

ganinsu da tayi anguwansu, yana gama

parkin kuwa ta bude kofa xata fita da sauri

yyi hanxarin fixgota yana hararta yace "kin

dae ji me na ce maki, kuma wnn hawayen

bana son ganinsa a fuskarki" ta fixge

hannunta ta fice da sauri daga motar snn ta

watsa masa harara hade da jan tsaki tace

"ban ji ba," tana fadin hka tayi cikin gidan

da gudu ya bita da sauri, tana isa gate cikin

rashin sa'a tayi tuntube tayi gaba xata fadi

yyi saurin rikota ta fado kansa, ta marairaice

fuska a tsorace tace "don Allah kayi hkuri ba

da kai nake ba," bae ce mata komai ba ya

shiga janta kmr wata dabba tana biye da shi

a baya har suka iso falon Abba, sae a snn ya

juya yana kallonta fuskarsaa murtuke yace

"Allah ya baki sa'a ki ki yin abinda nace

maki, wllh sae na kusan sumar dake a gida

yau," bata ce komai ba ya ja ta suka shiga

cikin falon, Abba na xaune remote a

hannunsa yana canxa tasha, Aliyu kadae ne

yyi karfin halin yin sallama ita kam inteesar

kasa wa tayi ji tayi hka kawae gabanta na

faduwa, ta xauna Aliyu ya xauna gefenta

snn ya gaida Abban nasa ba tare da ya

kallesa ba, Abba ya amsa bbu yabo bbu

fallasa snn ya kalli Inteesar da ta kirkiro

murmushi tana gaishesa ya amsa da

fara'arsa yana tambayarta ya gidan, ta

sunkuyar da kai tace lfya lau Abba, murya

can kasa Aliyu yace "ga ta nn Abba na kawo

ta," ko kallonsa Abba bae yi ba ya fara

magana kmr hka "tambayace kawae xan

maki Fateemah, amma gskya kawae nake

son ki gaya min kar kiyi min karya ban san

ki dakarya ba," tayi shiru gabanta na

faduwa tana kalln Abban, ya dan dau lkci

snn yace "wae da amincewarki Aliyu xae

kara aure?" ji tayi komai nata ya tsaya ta

kasa dago kai bare ayi expectn amsa daga

gare ta, nn da nn taji hawaye na neman cika

mata ido, Aliyu ya kamo hannunta ya hade

da nasa a boye, ta gane abinda yake nufi,

suka ji muryan Abba na cewa "magana nake

fateema kin yi shiru, sharri yyi maki ko?" da

ganin Abba kasan ransa a bace yake, da

kyar ta iya bude baki ba tare da ta kalli

Abban ba tace "eh hka ne Abba da sanina,"

Abba ya girgixa kai yace "karya kike," tayi

kkrin boye hawayenta tace "da gske Abba

na sani ni ce nace yyi," Abba yyi shiru yana

kallonsu gaba daya daga bisanni yace "to yyi

yau, baxan hanaka kara aure ba Aliyu kuma

ni kam bbu abinda xan ce maka da ya wuce

Allah ya taimaka, snn abu na karshe da nake

son na gaya maka shine ka tabbatar kafin

kayi auren naka 'ya ta ta fara karatu tayi

settle dwn idan ba hka ba wllh sae na

wargaxa komai, ka tashi ka ban wuri" bbu

ko dar bare damuwa Aliyu ya mike yace

"ngd Abba," ya sace kallonta, ita ma kallonsa

take hawaye cike idonta da ganinta ta shiga

wani yanayi da baxa a iya fassarawa ba ya

galla mata harara snn ya fice, Abba yyi

shiruyana kallonta snn a hankali ya fara

magana"kiyi Hkuri fateema, nayi dana sanin

hadaki daAliyu da nayi, kuma ni ban isa

hana shi kara aure ba, snn baxan ce kar ki

bi mijinki ba amma idan har kin ga baxa ki

iya xama gidan ba bayan auren nasa ni nn

nace ki tattaro ki dawo gida," kai kawae

take gyada ma Abba tana hawaye yyi mata

nasiha ssae yana kwantar mata da hankali

daga karshe yace ta tashi tashiga cikin gida

amma kar ta ce da inna komai tukun, ta

mike jikinta a mace tayi masa gdya snn ta

fita falon tayi bangaren inna tana kuka ssae,

tsaye ta gansa alamar ita yake jira, yana

ganin tayi bangaren inna ya daka mata

tsawayace "c'mon gida xa mu wuce ina kike

tunanin xa ki," ko kallonsa bata yi ba ta saka

gudu tayi sashin inna ya bi ta shima da

sauri, Kursum da ta fito daga gun inna knn

ta bi su da kallo baki bude, saura kiris ya

kamata ta afka falon inna tana mayar da

numfashi ta fasa ihu tare da xubewa

tsakiyar falon, inna dake daki ta fito da

gudu tana salati tace "me ya faru?? Daga ina

hka?" shi ko ya fixgota a fusace ya shake ta

hade da hada ta da bango yana huci yace

"don ubanki ina wasa da ke ne?" inna tayo

waje da ido snn tayi waje da gudu ta saki

kuka cikin daga murya tace "jama'a yau

naga ikon Allah xae kasheta gabana, Bukar

Bukar ka taho kaga abinda dan ka ke shirin

yi da daddaren nn"

.

Haisam ya karaso da sauri yana kallon inna

yace "me ya faru inna," tana kuka wiwi tace

"wllh Haisam ina daki na je ajiye kayan da

kursum ta gama goge min naji ihu kmr xa a

xaga falona, fitowar da xanyi wae sae ganin

Aliyu nayi shake da Inteesar yana duka yana

buga ta da bango, duk yyi mata kaca kaca

ko motsin kirki wllh bata yi yanxu ban san

ya ake ciki ba ka taimaka ka kira mun Bukar

don Allah," tana kai wa nn ta fashe da wani

kukan har da durkushewa kasa, Haisam ya

girgixa kai ya shiga falon innar da sauri dai

dai bakin kofa ya hadu da Aliyun rike da

hannun inteesar yana janta tana kuka tana

cewa "wllh ka kyaleni bbu inda xa ni," ya

buge mata baki Haisam yace "wae kai wani

irin mutum ne Aliyu 4 heaven sake" Aliyu ya

watsa masa wani mugun kallo yace "da'alla

can get out malam kar na buge ka," inna

tayi cikin gida da gudu tana rusa kuka lkci

daya tana kwala ma Abba kira, da sauri Aliyu

ya ja inteesar suka fice daga gidan tana

nonnokewa ya bude mota ya jefata ciki snn

ya shige motar ya tada ta, dae dae nn inna

ta fito kofar gidan Abba na biye da ita a

baya tace "maxa bi shi Bukar ya tada

motar," Abba ya girgixa kai cike da takaici

yace "kina ma Allah da annabi ki daina daga

min hankali a gidan nn baaba wnn wani irin

bala'i ne," bae jira mai xata ce ba ya koma

cikin gidan ransa a bace. Suna isa gida Aliyu

yyi parkin ya bude motar ya fito yana kallnta

har lkcin bata daina kuka da take ba ta hade

kai da gwiwa, cikin tsawa yace "ko sae na

jefar dake waje," taki dago kai bare ta tanka

masa, ya fixgota ta fasa masa ihu tana cewa

"wllh baxan shiga gidan nn ba ka mayar

dani gida," cak ya dauketa ya rufe motarsa

tana dukansa bae damu da hkn ba ya shiga

gida da ita ya haura sama ya bude dakinsa,

nn da nn ta saita kanta cikin muryar kuka

tace "ni ka ajiye ni," bae kulata ba ya isa kan

gado ya kwantar da ita ta mike da sauri ya

turata da karfi ta fada kan gadon snn ya

fada kanta, nn da nn ta hadiye kukan da

take xuciyarta na bugawa a hankali tace

"kayi hkuri ya Aliyu na daina kukan" ya dago

yana kallonta da ganinta kasan a tsorace

take, ta fara kkrin sauka daga kan gadon ya

rikota yace "bbu inda xaki yau nn xaki

kwana," kanta ce komai ya kashe wutan

dakin, ta fasa masa ihu ya buge mata baki

da karfi, ba karamin wahala ya bata ba, don

duk sae da ya jagwalgwalata, ganin irin

kukan da take da kuma yanda jikinta ke bari

duk da bae ma kai ga yi mata komai ba yasa

ya kyaleta tare da cewa "ki rufe min baki kar

na baki mamaki," ba shiri ta hadiye kukan

jikinta na rawa don duk ya tsorata ta, ya

rungumota ssae, snn ya dauki wayarsa yyi

dialin nmbr safeenah, kmr jira take yana

ringin kuwa ta daga, murya can kasa yace

"bbyna," ita ma a marairaicen tace "mijina,"

ya sauke ajiyar xuciya ya daura bakinsa kan

gashin inteesar da ta rumtse ido xuciyarta

na bugawa, yace "nayi missn naki ssae fa

bby, i need yhu safeena," ta danyi dariya

tace "matarka fa? Kaje ka sauke need din a

kanta mana," ya yamutse fuska yace "me

wnn take da shi da xata bani da ya wuce

wahala, naki nake so bbyna," tayi dariya

ssae snn tace "ka kusa samu dear na, ina

amaryartaka," yace "ga ki nn bbynah," nn

suka dinga xancen yanda 1st nyt dinsu xae

kasance bbu kunya bare tsoran Allah, a

hankali Inteesar ta shiga xamewa daga

rungumar da yyi mata, ya matseta da karfi

ta shiga kokuwa da shi, ya ki sakinta, ya

kunna wutan dakin yana kallonta, hawaye

ne kwance fuskarta, ta boye fuskar da sauri,

bbu yabo bbu fallasa yace "nayi maki wani

abu ne kike min kuka don munafurci?" tayi

shiru bata ce komai ba har lkcn hawayen da

take yaki tsayawa, ya dada rungumeta ya

kashe wutan ya ci gaba da wayarsa, suna

nn a hka yana ta hirarsa da safeenah har

bacci ya dauke Inteesar

.

Karfe sha biyu da rabi ya kwantar da ita a

hankali, snn ya shiga bathroom yyi wanka

ya koma wani dakin yyi kwanciyarsa. Da

safe taji an watsa mata ruwan sanyi ta farka

a tsorace tana kallonsa da mamaki, ya galla

mata harara yace "ke kafura ce ina ga ko,"

bata ce masa komai ba ta sauka daga kan

gadon fuskarta a daure tayi hanyar fita

daga dakin ya fixgota yace "ina magana

xaki fita don baki da kunya," ta hararesa

tace "to ca nayi maka banyi sallah bane" ya

wara ido ya shaketa yace "ni kike kallo hka,

wae me sa kika raina ni hka ne yarinyar

nn?" ta girgixa masa kai kmr xata yi kuka

tace "kayi hkuri baxan sake ba," yyi kwafa

ya saketa yana kallonta tayi hanyar fita da

sauri ya daka mata tsawa "ke! Uban wa xae

gyara maki dakin?" ta juya tana kallon dakin

snn ta dan yi tsaki ta dawo ta fara gyara

gadon, ya bude Bathroom ya shiga wanka,

tana gama gyara dakin ta fice da sauri tayi

hanyar dakinta. Inteesar na jin muryarsa a

kasa ta mike da sauri ta isa jikin window

tana kallonsa yana tsaye jikin motarsa yana

magana da masu gadi, ta juya da sauri

hawaye ya cika idonta, jin ya tada motar ne

yasa ta juya tana kallonsa har ya bar gidan

snn ta dawo gefen gado ta xauna a

sanyaye, tana nn a hka bayan fitarsa da kmr

minti goma Zainab ta shigo gidan, Zainab ta

ajiye mayafinta tana kallon Inteesar da ta

kirkiro murmushi tace "lah daga ina kike da

safen nn," Zainab tace "wae jiya da kuka xo

gida da daddare da ya Aliyu me ya faru"

Inteesar tayi shiru tana kallon Zainab snn

tace"me aka ce ya faru?", Zainab tace "oho,

Abba yace mu taho gida tare ynxu, ya kira

Aliyu tun jiya ya ki dagawa," Inteesar tace

"to ae baya nn," Zainab ta galla mata harara

tace "to ina ruwana, Abba ca yyi mu taho

gida ynxun nn da ke," Inteesar ta girgixa kai

cikin confusion tace "to ki kira ya Aliyun ki

fara gaya masa," Zainab ta bude baki tana

kallonta tace "iyye sae na kirasa xa mu tafi,"

Inteesar tace "to ae bae sani ba," da mamaki

Zainab tace "Ahh lallai," snn ta juya tace "sae

anjima," Inteesar ta bi ta da sauri tace "ki

tsaya don Allah Zainab," Zainab xa tayi

magana wayar dake gaban madubi na Aliyu

yyi ring, Inteesar ta karasa gaban madubin

tana kallon wayar a tunaninta Safeena ce, ta

daga wayar ta kara a kunne bata ce komai

ba, "kina jina, idan kika kuskura kika fita

gida ba tare da izinina ba xaki sha mamaki,

just dare me, ki ga" yana kai wa nn ya katse

kiran, ta juya tana kallon Zainab ta

marairaice tace "yace kar na fita Zainab," ko

kallonta Zainab bata yi ba tayi hanyar kofa,

Inteesar ta bi ta da kallo har ta fice. Da

yamma tana kwance abun duniya ya isheta

tun tean data sha da safe bata sake cin

komai ba ta rasa me ke damunta, jin an

bude kofar downstairs ya sata mike da

sauri a tunaninta Zainab ce ta kuma

dawowa, ta xauna gefen gado tana jiran

shigowartata, kamshin turarensa da taji

yasa ta gane shi ne, ta koma ta kwanta a

hankali tana kallon kofar dakin, ya tura

kofar dakin ya tsaya daga bakin kofa yana

kallonta, bata ce masa komai ba, ya tabe

baki yace "wa ya shigo gidan nn daxu?" tayi

kmr bata ji sa ba ya daka mata tsawa "ba da

ke nake ba," xata yi magana taji ana kiransa

da darlin, ya juya da sauri yace "srry bby,

magana nake da wnn ballagaxar," Inteesar

tamike tsaye da sauri tana kallon safeenah

da ke lekota, ta karaso bakin kofar tanai ma

safeenah wani irin kallo snn tace

"karuwancin ne har sae kin biyosa gida don

rashin sanin ciwon kai, ke kam kin banu

banxa kawae sha sha sha," bata rufe baki

ba Aliyu ya sauke mata mari ya fixgota ya

jefar kan gado yana huci ya nuna ta da dan

yatsa yace "ki shiga hankalinki wllh, don

kika sake ce mata karuwa sae na illata ki,

dabba kawae" ta sulalo kasa daga kan

gadon ta fashe da kuka ssae tace "Allah ya

isa ban yafe maka ba mugu kawae mara....."

wani wawan marin ya sake kai mata hade

da buge mata baki da karfi yana huci nn da

nn sae ga jini, ta fasa ihu a gigice, safeena

ta dafe kanta tare da sauke ajiyar xuciya

tana yatsine fuska tace "kai bby ban cika

son hayaniya ba wllh, muyi abinda ya kawo

mu na bar nn plss," ya ce "srry bby," snn ya

kamahannunta suka fita daga dakin tana

ma Inteesar wani irin kallo tana murmushi,

kuka Inteesar ta dinga yi kmr ranta xae fita

ta hade kanta da gwiwa, tana nn a hka suka

sake bude kofar dakin suka shigo, taji yace

"nan fa bby?" Safeenah ta dan yatsine fuska

snn tace "yauwa nn yafi dear, nn din nake

so can bae yi min ba,".

Aliyu yyishiru yana kallon safeenah, ta dan

matso kusa da shi ta yi masa fari da ido tace

"mun gama da wnn, kuma ni bna son irin

paint din nn, mu jedear na fara jin yunwa,"

tana fadin hka ta juya xata fita daga dakin

ya riko hannunta a hankali yace "meyasa

baki son wancan dakin bby?" ta yatsine

fuska tana masa wani irin kallo tace "can bai

yi min ba nn nake so," ya juya yana kallon

Inteesar da har lkcn ke kuka a hankali kanta

kife a gwiwanta, ya maida kallonsa ga

safeenah yace "to na bar maki dakina, ni sae

na koma wancan," ta xaro masa ido tace

"No! Ni wnn dakin nake so," yyi shiru yana

kallonta, Inteesar ta mike tsaye ta dauki

Hijab dinta ta sa ta ciro flat shoe dinta shima

ta sa snn tayi hanyar fita, duk suka bi ta da

kallo har ta iso inda suke tsaye tabi ta

gefensa xata fita ya fixgota, "ke? Gidan

ubanwa xaki," ta galla masa harara da

jajayen idonta tace "gidan ubana xani," yace

"ko?" tace "eh," ya aketa ya gyada kai yana

murmushin mugunta yace "to tafi," cikin

kuka tace "ni wllh sae na tafi," ya daka mata

tsawa ya fixgota yana kallonta yace "ae

shine nace ki tafi na gani," ta fashe da kuka

ta xube wajen tana kiran Abbanta, safeenah

ta dafe kanta tare da jan dogon tsaki tace

"gosh! kaga nifa Hydar ban cika son

hayaniya ba wnn abu hka sae kace ina

kindergarten, don Allah ka taho muyi abinda

ya kawo mu ka mayar da ni gida yau fa xan

fara gyaran jiki" Inteesar ta mike tsaye da

sauri tana mata wani mugun kallo tace

"da'alla fice min daga daki rahama ya shigo,

banxa da ke kawae jahila" Safeenah tayi

wani dariya tana taunar cingam din yan iska

tace "ae sae dae ki kira wani gun da dakin

ki amma ba nn ba, don dis is myn, kuma

kika sake ce min jahila wllh sae na kusan

illataki kmr yanda mijinki ya gaya maki daxu,

don wnn karan ba sae ya dukan min ke ba,

ni da kaina xan nakade ki, ki san cewa ni ba

sa'ar uwarki bace bare......" bata rufe baki ba

Inteesar ta sauke mata tagwayen mari masu

rae da lfya nn da nn fuskarta ya koma ja

don axaba, ta dafe kuncinta a gigice tana

kallon Aliyu da ya jingina jikin bango

rungume da hannayensa yana kallon

Inteesar da mamaki tace "wat? She slapped

me Hydar" Inteesar tace "ae kadan ma kika

gani," bata jira me Aliyu xae ce ba tayi kanta,

inteesar na ganin hka ta fasa ihu a tsorace

tayi hanyar bathroom, safeenah ta fixgota ta

buga ta da bango ta shaketa tana huci snn

ta shiga dukanta kmr an aikota Aliyu yyi

kansu da sauri ya fixge safeenar ya watsa

mata mari ya buga ta da bango yana huci

yace "don ubanki kasheta xakiyi ne,"

Safeena tayo waje da ido tana kallonsa da

mamaki, Inteesar ta sulale kasa gabanta na

faduwa tana kallonsu, Safeenah ta girgixa

kai ta fashe da kuka tana kallon Aliyun, ya

saketa ya dafa bango tare da sauke ajiyar

xuciya, can ya dawo gabanta a hankali yace

"meyasa xaki kulata Safeenah baki ga

yarinya bace warce bata san ciwan kanta

ba, bbu abinda ta sani nn da kike ganinta

she's just a kid," Inteesar ta mike tsaye tace

"ku dae ne baku san ciwon kanku ba amma

ni nasan ciwon kai na," Aliyu ya bude baki

da mamaki yana kallonta, tayi hanyar

bathroom da sauri xata shige ya bita ya

fixgota a fusace, ta fasa masa ihu tare da

durkushewa a kasa tace "wayyoo Abbana,"

ya durkushe shima da sauri gabanta yana

kallonta yace "me ya faru?" ta dago tana

kallonsa kmr xata yi kuka tace "to ba kai bne

xa ka doke ni

.

Aliyu yyi kwafa ya mike tsaye, ita ko ta ja da

baya daga xaunen da take tana goge

hawayenta, ya juya yana kallon Safeena

dake hawayen takaici xae yi magana ta juya

da sauri ta bar dakin yaji ta bude kofar

dakinsa ya gane jakarta xata dauka a ciki ta

bar gidan, ya juyo yana kallon Inteesar da ta

bi ta da harara, ya sa kafa ya haureta yace

"xan babbalaki a gidan nn wllh idan kika yi

wasa," ta mike tsaye da sauri tayi tsaki can

ciki ta koma kan gado ta xauna tana ci gaba

da share hawayen fuskarta, danna bell din

gidan da aka yi yasa ya juya ya fita daga

dakin dae dae lkcn da Safeena ma ta fito

daga dakinsa rike da handbag dinta, yace

"haba bby ina kuma xaki?," ko kallonsa bata

yi ba ta fara sauka daga stairs, ya bi ta da

sauri yana kiran sunanta,tsaye suka ga

Hajiya a falon tana kare ma ko ina kallo

fuskarta a tamke, ya juya da sauri ya koma

dakin Inteesar, tana nn yanda ya barta ya

karasa gabanta yana kallonta ya kama

hannunta ta fixge tana hararansa tace

"meye hka," ya buge bakinta ya fixogata ya

bude bathroom ya tura ta ciki snn ya kulle

da makulli ya cire makullin yasa a aljihu,

kofar ta shiga bubbugawa tana kuka, ya fice

daga dakin ya sauka downstairs da sauri,

tsaye yaga safeena kusa da Hajiyan tana

mata magana tana kuka, ko me take ce

mata oho, ya karaso yana kallonsu Hajiyar

dake ta faman huci tayi hanyar stairs kmr

xata tashi sama, ya juya yana kallon

safeenar yace "me kika gaya mata," ta galla

masa harara tace "meye baxan gayamata

ba," yace "haba safeenah kin san fa ina

sonki kuma dae kinga abinda na mata daxu

a kan rashin kunyar da ta maki,yarinyar ce

bata jin magana wllh ban san yanda xanyi

da itaba," tace "dnt tell me dat kai dae kace

ka fara sonta kawae,idan ba hka ba yarinyar

dake mugun tsoranka kmr mutuwalkci daya

xata rainaka hka idan ba wani abun ya

shigatsakaninku bane kana xuwa gurinta

da daddare karban sweet tunda dae kai a

wnn bangaren baka da maraba da maye,"

yace "ya salam, haba safeena wllh bbu

abinda ke shiga tsakaninmu me take dashi

da xata bani, baki yrda dani bne, wllh

Abbana ne yasa ta rainani hka ke ma kinsan

ba wasa da ita nake ba," safeena taki cewa

komai sae tabe baki da tayi, ko minti biyar

ba ayi ba Hajiya ta sauka tana huci tace

"kaban mamaki Aliyu ban xaci hka daga

gareka ba," sae kuma ta fashe da kuka "ni

dama nasan cika bakin naka na kwana biyu

ne sae sun juya min kanka, na shiga uku ni

Aisha," safeenah tace "no Hajiya shi ba

ruwansa ae bae yi supportn din ta ba, har

dukanta ma sae da yyi amma hkn bae sa ta

daddara ba, ina ga kmr a gida ake xugata"

Hajiya kmr xata hadiye xuciya don bakin ciki

tace "to na shiga dakin ban ganta ba kuma

ai," Aliyu yace "nima na shiga ynxu nace ta

tafi gida ban ganta ba," Hajiya tace "xata ko

ci ubanta shegiya tsinanniya, daxu fa a

gabana Alhaji yace xainab taje tace ta dawo

gida taki dawowa, ita ta samu gidan hutu

ko to wlh ba gidan dana ba don ubanta

kuma idan Allah ya yrda baxa ki shigo ki

sameta a gidan nn ba Safeena," safeena tayi

murmushi tace "to Hajiya naji ddin jin hkn,"

Hajiya tace "to ya shirye shirye safeena, kin

xo ganin Aliyun ne, shi me ya hanasa xuwa"

safeena tace "ehh dama yace na xo na xabi

dakin da nake so ne, kuma nace wanda take

ciki ne yyi min," Hajiya tace "to ae shknn sae

yasa ta fiffito da kayan nata, abinda ma ba

samunta xaki yi a gidan ba ae Alhaji ya nuna

kawae ta dawo gida" Aliyu ya juya ya koma

sama ya shiga dakin nata, ya ciro makulli ya

bude kofar bathroom din, ta mike tsaye a

tsorace da ganinta kasan kuka ta ci, ya

karaso yana kallonta ya galla mata harara

yace "uban me aka maki munafuka," ta

girgixa kai a tsorace xata yi magana suka ji

muryarsu alamar suna haurowa sama, ta

shiga yarfe hannu tana hawaye tace "wayyo

tsoro nake ji xata dawo," ya juya yana kallon

kofar dakin, yaji safeenah na cewa "bari mu

je dae ki gani Hajiya" da sauri Aliyu ya rufe

kofar bayin ya sa makulli ya koma baya ashe

tana dab da shi ya bugeta tayi baya xata

fadi yyi hanxarin rikota ya rungumeta,

taboye fuskarta a kirjinsa tana kuka a

hankali har wani rawajikinta yake, su Hajiya

suka bude kofar dakin suka shigo safeena

na cewa "ban ma duba bathroom din ba

wllh," Hajiya tace "ehh duk sae mu duba

ynxu," xamowa Inteesar ta shiga yi daga

jikinsa ya bita ya riketa yana mata wani

mugun kallo, a hankali cikin muryar kuka

tace "tsoro nake ji," ya mike tsaye ya dagota

jin suna bude drawers dinta yasa ta girgixa

masakai taki mikewa tsaye, taka kafarta yyi

yana mata mugun kallo ba shiri ta mike har

tana bugesa makullin hannunsa ya fadi,

yasa kafa da sauri ya take amma duk da hka

sae da yyi kara,ta toshe bakinta a tsorace

tana harharde kafa ta rikesa tace "wayyo ya

Aliyu fitsari xanyi,"

.

Safeenah tace "ina ga kamar fa da mutum a

bayin can," Hajiya tayi shiru tana kallon

bayin snn ta karasakusa da bathroom din ta

murda kofa ta ji shi a rufe, tana kallon

safeena tace "a rufe yake ma," safeenah ta

karaso ita ma ta murda taji shi a rufe, ta sa

kunne ko xata ji motsi, Hajiya tace "to wae

ma ina Aliyu yyi ne ban gansa ba," Aliyu ya

tsura ma kofar ido yana kallo, ita ko Inteesar

sae yarfe hannu take hawaye na bin

kuncinta tanabubbuga kafa a kasa a

hankali, har gobe ita dae tasan baxata daina

tsoron Hajiyar nn ba, suka ji Safeenah tace

"bari naje naga ko kofar iri daya ce da na

dakinsa na dauko tasa makullin," Inteesar ta

dafa sa a tsorace tace "nashiga uku wayyo

Abbana," har wani bari jikinta yake, ya

riketayana kallonta yace "xaki sha mari, idan

baki rufemin baki ba," ta sa hannu ta toshe

bakin jikintana rawa, hajiya kuwa na ta

bude buden drawersdin dakin tana ta xage

xage ita kadae harsafeena ta shigo rike da

makullin, Hajiya tace "kinsamu," safeena tace

"eh iri daya ne, bari mu budemu ga,

munafuka kila tana ciki," Inteesar ta

kamohannunsa hawaye ya gama wanke

mata fuskamuryarta na rawa kmr mae rada

tace "ya Aliyuwllh fitsari xanyi," ya jawota

yana kallonta yashiga xuge mata xip din

skirt dinta, ta rike skirt din da sauri tana

xaro ido, ya galla mata harara murya can

kasa kasa yace "ba fitsari xaki yi ba," ta

girgixa masa kai sae kuma ta gyada kan da

sauri kmr wata wawuya, ya xuge mata gaba

daya Zip din ta rike hannunsa da sauri tana

xaro ido, suka ji Safeena na kkrin saka keyn

cikin kofa, ta rungumesa tana kuka a

hankali tace "ya Aliyu wllh dukana xasuyi

tsoro nake ji," shima ahankalin yace "ae

gwara su doke kin ni da kaina ma xan bude

masu kofar idan sun kasa," ta shiga girgixa

masa kai cikin tashin hankali tace "A'a don

Allah kayi hakuri ka kai ni gidanmu yau

Abba dama yace na dawo," safeena dae na

ta kiciniyar bude kofar Hajiya na taya ta, a

hankali Aliyu ya bi skirt dinta da ya shiga

xamewa daga jikinta da kallo har ya sauka

kasan bayin, ya tsura ma laps dinta da

kafafuwanta ido, don tsabar tsoro bata ma

lura da hkn ba ganin wani irin kallon da ya

shiga mata yasa ita ma ta kalli inda yake

kallo, ta durkusa da sauri tace "na shiga

uku," ya dagota, nn da nn yanayinsa ya

canxa tace "wayyo Abbana......" a hankali kmr

wan mashayi yace mata "ae baxa su iya

budewa ba tunda ba makullin bane dnt...."

bae karasa abinda xae ce ba ya shiga kissin

dinta kmr xae cinyeta, ta shiga turasa da

karfi suka xube kasa, bata san lkcin da ta

fasa wani ihu a tsorace ba jikinta na rawa.


Safeenah ta juya da sauri tana kallon Hajiya

tace "ba nace maki tana ciki ba" Hajiya ta

shiga buga kofar da sauri tana cewa "don

ubanki fito ki bar gidan nn kar na kasheki

shegiya munafuka, gidan da na yafi karfinki

wllh" a tsorace cikin kuka ba tare da ta

shirya ba tace "kiyi hkuri mumy xan....." buge

mata baki Aliyu yyi da karfi ya mike tsaye

yana kallonta ya sa kafa ya haureta, ta toshe

bakinta ta koma baya da sauri hawaye na

cigaba da bin kuncinta, safeenah tace

"Hajiya kawae mu kira kafinta ne ya balla

kofar don ba budewa xata yi ba," a fusace

Hajiya tace "to wae ina Aliyu ne, ya xo ko

xae iya ya bude don wllh wllh yau sae ta bar

gidan nn don ubanta," safeena ta ciro waya

tace "bari na kirasa," yana jin hka ya ciro

wayarsa da sauri ya kashe, safeena tace

"kinji tsiya wae a kashe yake," nn Hajiya da

safeena suka dinga xaginta suna cewa ta

bude kofar ta xo ta wuce gida kar su balla

su kasheta, ita dae bata ce komai sae kukan

da take yi a hankali, shi ko Aliyu na tsaye sae

kallon kofar yake yana girgixa kai, sun kai

kusan minti goma a dakin suna abu daya

daga bisanni suka bar dakin Hajiya nacewa

"ae yau da ta kwana gidan nn gwara gidan

ya babbake, bari muje mu samo kafinta ya

cire kofar kawae, shi kuma Aliyu don tsabar

wlknci ficewa yyi ya bar gidan ga yar iska ta

xo" Safeena tace "ni wllh Hajiya tsoro ma

Aliyun nn yake bani," yana ji sun fita daga

gidan gaba daya ya juya yana kallon

Inteesar da ta xama kmr wata marainiya ya

daga hannu xae xabga mata mari ta fasa

ihu sae kuma ya fasa, ya fixgota yana mata

mugun kallo yace "daga yau kika sake bara

min wnn shegen bakin naki kmr na xaki a

gidan nn sae na cire maki hakora wawiya

kawae," yana kaiwa nn ya bude kofar ya fice

ya bar ta nn durkushe tana kuka, direct gun

mai gadi ya nufa yace "kar ka bude ma

kowa gate ya shigo gidan nn, snn kar ka

bari ta ciki ta fita" mai gadi yace "to yallabae,

snn ya shiga motarsa ya bar gidan shima,

hka Inteesar ta yini tana kuka ranar gashi

mai gadi yaki barin ta fita, tsoranta daya kar

su Hajiya su dawo, cikin ikon Allah kuwa

bata ga sun dawo ba, har ta kwanta ranar

Aliyu bae dawo gidan ba. Yau tana xaune ita

kadae abun duniya ya isheta rabonta da

Aliyu tun ranar da Hajiya ta xo gidan aka yi

wnn draman gashi yau kusan kwana uku,

budewar kofar dakinta yasa ta mike a

raxane don ynxu ba karamin tsoron gidan

take ba, Zainab ce ta karaso tana kallon

Inteesar tace "wae dama ashe aure Aliyu

xae yi Inteesar," jikin Inteesar yyi sanyi kmr

lkcn ta fara jin xancen, tayi shiru bata ce

komai ba, ganin Zainab ma tayi shiru yasa

tace "wa ya gaya maki," Zainab tace "yau

Abba ke gaya ma Inna wae ashe ma saura

sati daya, tun safe inna ke kuka tana tsine

tsine a gidan wae xamanta ya xo karshe a

gidan," Inteesar ta xauna gefen gado bata

sake cewa komai ba, Zainab tace "in ni ce ke

Inteesar wlh baxan xauna gidan nn ba,

infact na gama auren ma gaba daya, duka

duka watanku nawa da auren ko three

month fa bae cika ba," budewar kofar dakin

yasa suka juya da sauri suna kallon waye,

Aliyu ne ya shigo dakin yana ma Zainab

wani irin kallo, nn da nn hanjin cikinta ya

kada.

.

Zainab ta dauki mayafinta gabanta na

faduwa ta kalli Inteesar tace "na tafi

inteesar, inna tace na xo nace maki ki hada

kayanki tana nn xuwa," tana kai wa nn ta

juya ta dake tana kallonsa tace "ina yini

yaya," bae tanka mata ba sae dae har lkcn

kallonta yake, ta bi ta gefensa xata wuce ya

cakumota ya watsa mata mari cikin tsawa

yace "daga yau, na sake ganin shegun

kafafunki cikin gidana wllh sae na ji maki,"

kuka ta fashe da tace "ni me nayi maka xaka

mareni hka wlh sae na gaya ka da Abba,"

wani marin ya kai mata snn ya fixgota ya

shiga janta har suka fita daga gidan, ita dae

Inteesar bata ce komai ba sae kifa kanta da

tayi kan gado tana kukan da bata san

dalilinsa ba, suna isa gate Aliyu yace

mamaigadi "kar ka sake barin yarinyar nn ta

shigo gidan nn," mai gadi yace "to yallabae,"

snn ya jefar da ita waje ya rufe gate din ya

koma cikin gida. Washegarin ranar da

daddare Inteesar na gaban madubi ta fito

daga wanka knn tana shafe shafenta gaban

madubi wayarsa dakegunta yyi ring ta duba

ta gane nmbrsa ce dayan, ta daga yace "ina

jiranki downstairs," da kmraxa ta je ba sae

kuma ta dauki Hijab dinta har kasa ta sa snn

ta sauko downstairs yana xaune remote a

hannunsa, yana daura idonsa kanta ya daka

mata tsawa "ke daga yau kika sake sa irin

wa innan hijaban a gabana sae na ci ubanki

daga ke har hijabin, wawuya kawae get

out," ganin bbu alamar wasa tattare da shi

ya sa ta koma sama ta sa kayan barcinta mai

dan mutunci don dama xani kadae ne

jikinta snn ta sa gashinta cikin net ta sauko

kasa fuskarta a daure, kallo daya yyi mata ya

dauke kansa yace "ga kayanki nn ki kwashe

su gabana," ta tsura ma akwatinan da ya

nuna mata ido snn ta dake tace "na me," ya

galla mata harara yace "na xubar wa, c'mon

kin xo kin kwashe su gabana ko sai na bata

maki rae" ta girgixa kai tana kkrin mayar da

hawayenta tace "na yafe bana so, ka kara

mata a nata," tana fadin hka ta juya da sauri

ta koma sama, ya bi ta da kallo, kan gado ta

fada ta fashe da kukan takaici tana data

sanin kin bin Zainab da tayi ranan, don dae

ko hauka yake baxae je yace xae daukota

ba, Aliyu ya cuceta ya walakantata bakin

cikin ta daya ynxu ya raba ta da budurcinta,

hka ta kwana ranar tana abu daya.

Washegari da safe ya shigo dakin yana

kallonta bbu yabo bbu fallasa yace "ki shirya

anjima xa a raka ki registration na Jamb,"

yana kai wa nn ya juya xae fita ta mike da

sauri tace "bbu inda xa ni wllh," ya juya yana

mata wani mugun kallo yace "to sae me, me

xa a fasa mutuwan ko hisabi, kar Allah yasa

kije din jaka kawae" ta fashe da kuka tace

"ni a jaka bace wllh, ka jira jaka na nn

shigowa nnba da ddewa ba," ya karaso

cikin dakin ya kwashe ta da mari ta fasa ihu

tana kiran Abbatace "Allah ya isana ban yafe

maka ba wlh mugu kawae," juyawa yyi ya

fice daga dakin da sauri ta mike jikinta na

rawa ta shige bathroom ta rufe da key.

Karfe sha biyu saura taji ana ring din Bell, ta

sauko gabanta na faduwa don tasan Aliyu

baya danna bell, ta karaso kusa da kofar

tana lekan ko waye, wani mutumi ta gani

tsaye, ta ki bude kofar tace "waye," yace "ina

yini madam, Yusuf ne, oga Hydar ne ya

aikoni waexamu je registration da ke yau,

shi yana buzy," tace "kaje kace masa ban

xuwa," bata jira me xae ce ba ta koma sama

abunta, da daddare Aliyu ya dawo gidan

direct dakinta ya nufa ta hada tea knn xata

sha, duk da ba karamin tsorata tayi ba

amma ta dake bata nuna ba, kuma taki

dago kanta, ya karaso inda take ya fixgota

cikin tsawa yace "wani sako kika bada a

kawo min daxu," ta shiga kikkifta ido a

tsorace tace "ni ka kyaleni wllh," ya jefar da

ita ya fice daga dakin ta bi sa da harara, ko

minti biyar ba ayi ba ya dawo rike da belt, ta

fasa ihu a tsorace ta mike tsaye tace "na

shiga uku, wayyo Abbana," ya fixgota ya

shaketa yana huci yace "na rantse da Allah

idan baki kama kanki a gidan nn kinsan da

wanda kike xaune ba sae na sumar dake

watarana" yana kai wa nn ya buga ta da

bango ya fice daga dakin, hka ta kwana

kuka da ciwon kai ranan, Da safe yana fita

ita ma ta shirya xata bar gidan amma mai

gadi yaki bude mata gate ta dinga rusa

masa kuka tana rokansa ya bude mata gate

amma yace "to ko yau sae da yallabae ya

kara jaddada min cewar kar na bari ki fita,"

ta fashe da kuka abun tausayi ta kasa cewa

komai, kmr daga sama taji Muryar inna da

karfi tana cewa "salama alekum, kin tabbata

nn ne gidan kursum"

.

Inteesar na jin muryar inna ta fasa kuka

tana kallon gate din, inna ta shiga bubbuga

gate din tana cewa "lah nn ne kursum ga

muryarta nn naji, a bude mana" Mai gadin

yace "waye wnn," inna ta bude baki tace

"nashiga uku amar ya waye? Waye ke min

wnn tambayar," Inteesar tace "malam ka

bude mata kakata ce fa," mai gadi yace "ko

ma wacece yallabae yace kar na bude ma

kowa gate," cikin daga murya inna tace "yau

naga jaraba waye wnn kuma" kursum tace

"mai gadi ne," inna tace "mai gadi? To ya ci

ubansa ba a gaya masa ko ni wacece bane

ni da gidan jikokina xae hana ni shiga,"

kursum ta fashe da dariya inna tace "ke ban

san shashanci fa," sae kuma ta shiga kiran

Inteesar," cikin kuka inteesar tace "Na'am

inna yaki bude gate din," a fusace inna tace

"yau ni naga jarababben dan iska gate din

ta ubanka ce ko ko, kaji min mutum," dariya

ma abun yaba mai gadin inna tace "shi

Aliyun yana ina," Inteesar tace "oho nima

ban sani ba," inna ta shiga buga gatedin da

karfi tana duddura ma mai gadi xagi,shi dae

yana xaune sae shan rakensa yake inteesar

tace "wae kai wani irin mutum ne baka jin

ka bude mata gate ne ka maida mutane

mahaukata," inna tace "ki rabu da shege,

kursum maxa kira min Bukar," kursum ta

karbi wayar ta kira Abba ta mika mata tace

"Bukar Bukar gani gidan Aliyu wani kato

yahanani shiga, na kai awa biyu tsaye cikin

rana Bukar," Abba yyi murmushi yace "to ae

umarnin da aka basa knn baaba ku koma

gida kawae," cikin kuka inna tace "kambu,

Al'quran bbu inda xani sae ya bude min

gate don uwarsa," nn ta shiga jijjiga gate

din kmr xata cire tana tsine ma mai gadi,

maigadi yyi tsaki ya ciro dan wayansa ya

kira Aliyu "oga ga wata tsohuwa nn ta xo ta

cika anguwa wae sae an bude mata gate,"

Aliyu yyi dariya yace "karka kuskura," snn ya

katse kiran mai gadi ya mike yana fito ya

shige dakinsa. Inteesar taji kmr ta shakesa

ta karasa kusa da gate din tace "inna Aliyun

ne fa yace kar ya bude maku wlh, ku tafi

gida kawae ba budewa ae yi ba," inna ta yo

waje da ido tace "me? To wllh bbu inda xani

ina nn har sae an bude min gate din," cikin

kuka take maganar, kursum kuwa sae

dariya take har da faduwa,inna ta nemi

dakali ta xauna tana sharbe majina, tace "ae

yau bbu abinda xae hanani shiga gidan nn

wllh sae na shiga" Inteesar ta gaji da

tsayuwa ta shiga, ciki lkci lkci ta kan fito ta

tarar suna nn, sae tausayin innan ya cika ta

taji kmr ta dinga ihu don takaici lallai Aliyu

ya cika mara mutunci, duk irin yanda ta

lallaba inna ta tafi kin wucewa inna tayi, har

aka kira azahar inna na nn xaune kursum ta

gaji ta kama hanyar gida inna ta rakata da

xagi, shegiya kawae ni ba mutum bace

kuma ban san ciwon jikina ba sae ke ko,

ganin har kusan karfe hudu inna na nn a

xaune yasa inteesar ta fito da ruwa tana

kallon mai gadi tace "don Allah don annabi

malam ka dan bude gate din sae ka mika

mata ruwan nn wllh tsohuwace," da kamr

baxae tashi ba sae kuma ya mike ya karbi

ruwan da take mika masa ya dan bude gate

din yana lekota yace "ga ruwa kaka," ta

mike tsaye tana kallonsa da shirin masifa ko

me ta tuna sae kuma tafasa, ta karaso kusa

da gate din kmr xata karbi ruwan ta

bangajesa da karfi ta shige gidan da gudu.

Me inteesar xata yi idan ba dariya ba, ta

durkushe kasa ta dinga dariya kmr cikinta

xae kulle, mai gadin ya bude baki yana

kallon inna dake huci tace "don buhun

ubanka ni xaka hana shiga gidan jikokina,

mugu katon bnxa kawae, wllh baka sameni

lkcn ina Rahmatu ba da yau bbu ubanda xae

hanani faffala maka mari dan iska,"

Inna na kai wa Aya ta yi hanyar garden kmr

xata tashi sama tana huci Inteesar ta bi ta

da sauri tana ci gaba da dariya tace "ba nn

bane hanyar shiga inna," Mai gadin ya sauke

ajiyar xuciya yana bin inna da kallo, bae taba

ganin tsohuwa da karfi hka ba, har suka

shiga falo Inteesar bata daina dariyar da

take ba inna ta hade rae tace "ke ni fa ban

san tsiya meye abun dariya a nn, wlkncin da

katon can yyi min ko me" kan Inteesar tace

komai inna ta rike haba baki bude

tace"A'aah bene kuma cikin gida ni

Rahmatu naga abinda ya ishe ni," Inteesar

tace "kuma shi xaki hau muje daki ba," inna

tace "ni ina xan iya," inteesar na dariya ta ja

ta suka haura sama tana mitan kafafunta na

ciwo, sae da inna ta fara sllh snn Inteesar ta

kawo mata abincin da ta dafa kmr dae

tasan inna xata shigo gidan daga karshe,

inna aka xauna aka bubbude kafa tana ci

tana xagin mai gadi da Aliyu, sae da inna ta

gama cika cikinta snn Inteesar ta xaga da

ita ko ina na gidan har dakin Aliyu sae da

suka shiga, inna sae washe hakora take

tace "ashe dae xan ga wnn rana da xan

taho gidan jikokina ni rahmatu, ae Bukar

bae yi ba, ni ban san meyasa yake min hka

ba gidan jikokina ma ya hanani xuwa sae

da ixininsa sae kace ubana, daba dan hka

ba ae sae na dawo nn ma gaba daya gani

ga ku, ni dae ynxu 'ya yana nake son gani

duk da bamu san gawan fari ba, xan so

naga yayanku da Aliyu," Inteesar dae bata ce

komai ba a xuciyarta tace Allah shi kyauta

na Haihu da Aliyu, inna ta juya tana kare

mata kallo tace "wae ni ya naji shiru ne har

ynxu Inteesar ga fadila can da ciki, anya

kuwa bakwa shan abu yaran nn, barin ke,

nafi tausaya maki don shegen yaron nn kai

ki xae yi ya baro ki" Inteesar ta hade rae tayi

gaba ta barta nn tsaye, inna ta bita a baya

tana cewa "to ni dae banga abun bata rae

ba a nn daga fadan gskya" suna komawa

daki inna ta xauna ta hade rae tana kallon

Inteesar tace "ki maxa ki hada kayanki tafiya

na xo yi dake dama, wae ashe gantalallen

yaron nn aure xae yi ban sani ba," sae kuma

ta fashe da kuka tace "sakayyar da xae

mana kenn, wllh sae ya baki takardar ki ba

rasa masoya kika yi ba," Inteesar tayi shiru

da mamaki tana kallon inna kmr ba ita ba

kuma mai son ganin ya'yansu, inna ta gama

ta mike ta koma kan gado tace "bari na dan

runtsa kafin nn kin gama hada kayanki,"

Inteesar dae bata ce mata komai ba har ta

fara bacci, ta kalli agogo ta ga biyar ya gota

ta mike a sanyaye ta shiga kitchen tana

tunanin abinda inna ta gama gaya mata

ynxu, to ynxu knn hada kayan nata xatayi

gaba daya su koma gida, jikinta ba kwari ta

shiga girka mata tuwan shinkafa da miyar

vegetable don tana da kayan girkin gaba

daya a deep Freexer, sae kusan Maghrib ta

gama komai snn ta koma daki tayi wanka

tayi alwala ta fito ta tada inna tayi sllh, karfe

bakwae da rabi ta shigo ma da inna abinci

inna tace "uban wa yace kiyi girki mu da

xamu bar gidan ynxu, kin gama hada kayan

naki" ta hade rae tace "to inna ki ci abinci

dae tukunna mana," inna ta sauko tace

"Atoh don xaman ki ya xo karshe a gidan nn

yyi ta xama da amaryar tasa, wae in

tambayeki wnn me sa kayan 'yar bbyn mai

kaman xabiyar nn ce xae auro," Inteesar ta

gyada mata kai kawae, inna tayi kwafa tace

"xasu ci ubansu," snn ta fara kai loman

tuwo, a tare suka gama cin abincin da inna

ta kwashi kwanukan ta kai kitchen ta shiga

wanke wanke ta gama ta fito knn Aliyu ya

shigo gidan, suna hada ido ta dauke kanta

da sauri tayi hanyar stairs yana yatsina

fuska yace "wa yace kiyi girki da kifi a gidan

nn, kinga ina son jin warin kifi?" tayi masa

wani mugun kallo ta haura sama ta bar sa

nn tsaye, ko da ta koma ta tarar inna na

shafa'i da wutr, ta shiga bayi ta wanke baki

snn ta fito ta xauna gaban madubi tayi

shafe shafenta ta saka kayan barcinta ta

kwanta don tayi isha, inna na idarwa tace

"to ynxu dae tunda dare yyi, sae mu bari

gobe da sassafe mu bar gidan nn, shi kuma

wnn yaro dama baya dawowa gida ne naji

shiru har ynxu, ko dama ke daya ke rayuwa

cikin gidan," Inteesar bata tanka ta ba tana

ta game da wayar Aliyu, inna ta tabe baki

tace "to Allah shi kyauta, ynxu dae kije ki

hado min tea don idan ban sha ba bana jin

ddi" Inteesar tace "kai inna duk tuwon da

kika ci," inna tace "naga dae ba ke ke

siyowa ba jikana ke siyowa," inteesar ta

harareta ta mike tayi hanyar fita xata je

hado mata tean, tana bude kofar ta kusan

cin karo da Aliyu dake labe jikin kofar, shi

ma xuwansa knn, suka xaro ido a tare xata

fasa ihu don ba karamin tsorata tayi ba

kuma bata yi xaton ganinsa gurin ba yyi

saurin fixgota ya rufe kofar

.

.

Inteesar ta turasa xata koma cikin dakin ya

rikota da sauri ya toshe bakinta ya ja ta

suka shiga bedroom dinsa ya tura kofan ya

jingina jikin kofar yana mata wani irin kallo,

tace "meye hka ni ka bude min kofa na fita,"

yace "hakkina nake so ki bani yau," ta xaro

ido gabanta na faduwa tace "meye

hakkinka kuma," yace "bari na nuna maki,

yyi kanta ta koma baya da sauri tana cewa

"wllh xan maka ihu idan baka bude min

kofa ba," a tsorace tayi maganar ya galla

mata harara yace "kiyi mana," ta girgixa

masa kai kamr xata yi kuka tace "don Allah

kayi hkuri tea fa xanje na hada ma inna,"yyi

murmushi yana kare mata kallo, rigar bacci

ne sky blue mara nauyi iya gwiwa a jikinta

mai hannun singlet, ta saka gashinta cikin

net, ya lumshe ido yace "bani hakkina tukun

sae kije ki hada mata kitchen din gaba daya

ma," xata yi magana ya daga ta sama kamr

wata yar bby sae kan gado, ba karamin

tsorata tayi ba cikin muryar kuka tace "ya

Aliyu don Allah ka bari ni ban san me kke

nufi ba," ya cire jallabiyar jikinsa yana

kallonta ya ajiye yace "xan gwada maki

abinda nake nufi," xata sauko daga kan

gadon ya danneta tace "wayyo na shiga

uku," kissin dinta ya shiga yi yana rungume

da ita, duk ta gigice ta shiga turasa amma

yaki sakinta ya shiga romance dinta, kuka

ssae ta shiga yi ganin abun nasa ba na

wasa bne, suka ji inna ta bude kofar dakin

Inteesar din ta fito tana cewa "yau naga

rayuwa daga xuwa a hado min tea shiru

har ynxu," inna ta rike haba tace "lau ko dae

shafe shafen nn da naga tana yi daxu gun

mijinta xata" sae kuma ta fita ta samu mai

gadi tana kallonsa tace "kai mara mutunci

mai gidan ya dawo ne," da kmr baxae kulata

ba sae kuma yace "ehh" tace "amma

yarinyar nn anyi yar bnxa gun mijinta ta tafi

ta barni," ta koma ciki ta hada tean da kanta

ta koma daki tace "ikon Allah, amma wnn

anyi munafuka" Inteesar na jindawowanta

cikin kuka tace "kayi ma Allah ka kyaleni na

kai mata abinda ta aikeni," Aliyu bae ma san

tana yi ba lkci daya yanayinsa ya canxa ya

xaman mata kmr wani xautattce, duk ita ma

ya bi ya kashe mata jiki ganin ya soma

rabata da kayanta yasa ta kankamesa jikinta

na rawa tace "don Allah ka bari ya Aliyu ka

tausaya min wllh tsoro nake ji," ya girgixa

kai da kyar yace "plss fateema ni ma ki

tausaya min," cikin kuka tace "wllh baxan

iya ba," murya can kasa yace "don Allah fa

nace maki," ta shiga turasa jikinta na rawa

tana kuka tace "wayyoo tsoro nake ji don

Allah kajitausayina wllh bna so," ya fada

gefentayana mayar da numfashi, ganin tana

nemansauka daga kan gadon yasa ya

fixgota ya rungumeta, cikin shessheka tace

"don Allah kaji tausayina ka bari," da kyar

yace "bbuabinda xan maki," duk da hkn

bata kwantar da hankalinta ba sae kuka

take, shi dae yana rungume da ita idonsa a

lumshe, hkn yasa tayi shiru sae ajiyar

xuciyar da take,suna nn a hka har bacci ya

dauketa, ya kwantar da ita ya lulluba mata

bargo ya koma dayan side din jikinsa a

mace ya kwanta, hka ya kwanta ranan a

wahale da ciwon ciki, ita ko tana ta bacci

abunta, cancikin dare ganin bacci ya

gagaresa yasa ya mike ya koma falo ya sami

lime ya sha ya kwanta, da asuba ruwan

sanyi gora guda ya tashe sa

.

Aliyu ya mike xaune

da sauri yana kallon inna a fusace yace

"meye hka," tace "so nake kasan naxo

gidanka," yyi tsaki ya mike tsaye yyi hanyar

stairs ya bar ta nn tsaye tana dariya, yana

shiga dakinsa ya tarda Inteesar ta fito daga

wanka knn, ya kalli agogo yaga biyar saura

minti goma, ta kasa karasowa cikin dakin

dan towel dinsa ne jikinta, bata so ya shigo

ya tarda ita a dakin ba kuma wae nn ita

dubara xata ma inna kawae sae dae ta farka

ta ganta kwance dakin, bae sake kallonta ba

ya shige bathroom, ko me ya tuna sae kuma

ya fito da sauri ita ko har ta isa kan gado ta

sa hannu xata dauki rigar baccinta ta

sakasae ta koma dakinta, ya karasa kusa da

gadon shima ya daura hannu kan rigar

baccin yana kallonta, ta cire hannunta ta

mike tsaye ya dauki rigar da net dinta yyi

hanyar bathroom da shi ya bude washin

machine ya jefasu ciki snn ya rufe kofar

bayin, duk tana kallon abinda yake yi taji

kmr ta fasa ihu, tasan iskanci kawae yake

son mata, ta kalli towel din jikinta ynxu haka

xata fita, ita gashinta dake jike ma yafi

damunta, Allah dae yasa inna bata tashi ba,

ganin kmr tana bata lkcn ta kar inna ta tashi

yasa ta fita da sauri ta bude kofar dakinta a

hankali ta shiga, xaune ta tarda inna kan

darduma da casbi a hannu ta saka Tv a

gaba ko ya aka yi ta kunna oho, inteesar taji

kmr ta nutse don kunya inna ta kalleta ta

tabe baki tace "ban san baki da kunya ba

Inteesar sae yau, idan ba rashin kunya ba

kina ganina a gida ki tafi turakar mijinki ki

kwana daga cewa ki kawo min tea, da kika

tashi dawowa kuma sae ki dawo mun

daure da tawul," Inteesar ta galla mata

harara tace "ku ji min tsohuwar nn me xan

maki idan ban tafi gurin mijina ba to," inna

ta bude baki, Inteesar tayi dariya ta dauki

xani ta cire towel din jikinta ta daura, inna

tace "ae ba dan jiya dare yyi ba da baxa ku

tashi ku tarar dani gidan nn ba, inteesar

bata tanka ta ba ta dauki Hijab ta sa ta tada

slh, ko da ta idar ta gaida inna maimakon ta

amsa sae ca tayi "ni tashi ki hada min kayan

karyawa nayi na bar gidan nn tun kan na

fara ganin abinda yafi karfina," inteesar xata

yi magana Aliyu ya bude kofa ya shigo dakin

yana kallon inna, daga tsayen yace "an tashi

lfya," inna ta galla masa harara tace "ban

tashi ba, hka kke gaida uwarka," Aliyu yace

"har gida xan xo na rama abinda kika min

daxu wllh," Inteesar ta mike ta fita daga

dakin ya bi ta da kallo ya tabe baki yana

kallon inna yace "yar nn bakuyi mata trainin

me kyau ba a gida, bata san ta tashi ta gaida

mutum ba da safe," inna tace "ae gun

uwarka ta gaji hka, wae ni Aliyu ya naji

shiru har ynxu ban ganta da ciki ba," Aliyu

yace "ita ce tace bata son Haihuwa,shine ma

yasa xan auro warce ke son Haihuwan"

inna tayo waje da ido tace "kmr yaya," xae yi

magana wayar inna ta cika daki da ruri ta

daga da sauri tare da cewa "salama

alekum," ya mike ya fice daga dakin, kitchen

ya sameta tana hada ma inna break, ya

karaso kusa da ita yana kallonta yace "ke

gidanku ba a koya maki idan kin tashi da

safe kiyi gaisuwa ba ko," ta tabe baki bata

ko kallesa ba bare ta basa amsa, kmr xae yi

magana sae kuma ya fasa ya matsa dab da

ita yace "gobe xa a xo ayi ma amaryata

danki, kuma tace dakin da kike ciki take so

don hka nake so kije ki fara fiffito da

kayayyakin dakin ki xaba wani dakin ki

xuba su ciki," tayi yar dariya bata ce komai

ba, yace "hope dats clear," tayi masa wani

mugun kallo ta juya xata fita daga kitchen

din ya kamo hannunta.


Inna na xaune a daki tana kallo bayan ta ci

tayi kat, inteesar kuwa na wanke Bathroom

Aliyu ya shigo yana kallon inna yace "inna xo

mu je indan xaga dake gari mana tunda ina

gida yau," inna na kallonsa da mamaki don

daxun nn suka gama fada tace "kai da

gske? Amma fa ba tukin nan taka ta

ganganci xaka yi dani ba fa," yace "wllh a

nutse xan tuka ki," ta mike da sauri tana

gyara daurin dankwalinta tace "to ita

Inteesar ita kadae xa mu bari gida, wae ma

to wa xae je ya kwaso min kayana ne," yace

"ehh xan kira Zainab ta kwaso maki, inna

tace "Inteesar ke baxa ki je bane, Aliyu yace

"ki dae gaya mata me xata girka maki kafin

mu dawo," inna tace "to kiyi min tuwan

semo da miyar kubewa," inteesar ta fito

tana kallonsu, ko kallonta inna bata yi ba

tace "sae mun dawo," ta fice Aliyu ya juya ya

galla mata harara snn ya fice shima, mai

gadi na bude masu gate tace "yauwa Aliyu

wnn ba mutumin arxiki bne jiya kokuwa ya

dinga yi dani ka koresa," yace "to inna,"

suna ta tafiya suna hira inna sae kyalkyale

dariya take duk da Aliyu bae ga abun dariya

ba don hiran ma ba ganewa yake ba, tafiyar

kusan minti talatin suka yi snn yyi parkin

yana kallon inna yace "to fito in siya maki

nama," inna ta fito da sauri tace "yauwa dan

albarka" tana kare ma inda suke kallo

bakinta a wangale, can sae fara'ar dake

fuskarta ya bace tace "nn ae anguwansu

farida ne Aliyu," yace "yauwa ashe kin gane,

kuma nasan xaki iya gane gida daga nn

kina shan kwana xa ki ga gate, in kin koma

sae kice da Haisam ya siya maki naman don

ban fito da kudi ba" yana kai wa nn ya shige

motarsa yyi gaba inna ta fasa ihu tana salati,

mutanen dake gun suka taho da sauri suna

tambayar lfya. Inteesar na kwance da

daddare ya shigo gidan ita dae tasan bbu

maganar dawowan inna gidan, tana ji ya

bude dakinsa ya shiga, ta mike xaune ta

rafka tagumi tana naxarin abinda yace mata

daxu da safe ita har lkcn ta kasa gaskata

wae Aliyu aure xae yi nn da kwana hudu,

tunanin hkn yasa hawaye ya cika idonta,

tana nn xaune har kusan karfe daya ganin

bacci ya kaurace mata yasa ta mike a

sanyaye ta shiga bathroom ta dauro alwala

ta fito ta fara sllhn dare. Da safe tana gaban

madubi tana gyara fuskarta ya shigo dakin,

1st tym in history Aliyu ya shigo mata daki

da sallama ta amsa ba tare da ta kallesa ba

yana kallonta bbu yabo bbu fallasa yace

"kina jina, ki kama kanki safeenah xa su xo

gidan nn anjima don nasan baki da kunya,

infact bance ki fita ba ma," tace "akan me

baxan fita ba? Wllh bbu abinda xae hanani

fita," yace "shknn, ni kuma xan ce mata duk

abinda kika yi mata tayi min maganinki" ya

juya ya fice daga dakin bayan kmr minti

goma ya dawo yana kallonta yace "kinga

dakina yyi kama da dakin kaya, c'mon kin

wuce kin dauke min kayanki da kika ajiye

min a ciki ko sae na bata maki rae," xata ce

wani kaya sae ta tuna kayan baccinta dake

dakinsa ta mike fuskarta daure ta fita tayi

hanyar dakin ya bita a baya tana shiga

dakinsa ya jawo kofan yasa key, ta juya da

sauri tana kallon kofar ta shiga bugawa

tana cewa "meye hka," yace "hka xaki tsaya

har sae na dawo," ya rufe nata dakin ma da

key snn ya fice ya bar gidan, kuka ta fashe

da ta durkushe tana kare ma dakin kallo,

sae a snn ta lura da kayan tea da cakes din

da ya ajiye mata kan fridge sae plantain

chips, karfe sha biyu taji ana shigowa gidan

da motoci ta mike da sauri don bayan ta

gama cin kukanta ta gaji kwanciya tayi, ta

karasa jikin window taga manyan motoci

shake da kaya har kusan guda uku, wasu

lafiyayyun motoci suka shigo gidan, manyan

mata kusan su goma suka fito suna

daddaga hanci, sae ga wata motar ma ta

shigo safeena da kawayenta suka fito daga

cikin motar tana gwada masu ta inda xa su

bi su shiga gidan, tuni aka fara sassauke

lafiyayyun funitures din da aka shigo da,

Inteesar ta sake labulan a sanyaye ta koma

kan gado tayi kwanciyarta tare da lumshe

idonta da taji na neman kawo kwalla, duk

suka cika gidan da hayaniya wasu na sakin

magana, ana ta shigo da kaya. Ko minti sha

biyar ba ayi da shigowarsu ba Anty Nafeesa

da Zainab suka shigo gidan, suna shiga falo

duk aka juya ana kallonsu, batare da Anty

Nafeesa ta kallesu ba tace Sannunku fa,

Zainab kuwa dama ko kallonsu bata yi ba,

Safeena dake kwance kan kujera da

kawayenta suna ta hira da shewa ta bi su

da wani irin kallon raini hka ma iyayen nata,

cikin daga murya Anty Nafeesa tace "to ina

uwar gida sarautan mata kuma ran gida

take ne," Zainab tace "ina xata iya da wnn

hayaniyar Anty, kila tana can cikin daki,"

.

Safeenah da 'yan uwanta suka bi su da kallo

har suka haura sama Anty Nafeesah na

cewa "gskya kam ina xata iya da wnn

hayaniyar," wayar Zainab yyi ring ta duba ta

ga ya Aliyu, tace "ashe dae ya Aliyu na da

nmbrna," ta daga yace "ki fito waje ki

karbar maku makulli," tace "na me," yace

"ban sani ba snn ya katse kiran" ta kalli Anty

Nafeesa dake buga kofar inteesar tana

kiranta tace "wae yaya naje na karba makulli

a waje," Anty Nafeesa tace "na me, ko tare

suka fita da Inteesar din ne," Zainab tace

"kila, ina xuwa na karbo keyn," ta fice da

sauri, yana cikin mota yana jiranta ta karasa

ya mika mata keyn dakinsa da na Inteesar,

tace "to ina inteesar din," yace "in kun bude

xa ku gani," ya ja motarsa yyi gaba, ta tabe

baki ta koma cikin gidan, dakin Inteesar

suka fara budewa bbu kowa ciki, snn suka

bude nasa, tana xaune ta hade kai da

gwiwa, suka karaso cikin dakin Anty

Nafeesah tace "amma Aliyu dan rainin wayo

ne kulle ki yyi a daki don ya isa," Zainab ta

dago kanta tana kallonta, kuka take, Anty

Nafeesa ta galla mata harara tace "ban san

shashanci kukan lfya" ita dae bata ce komai

ba ta gaida Anty Nafeesa, Zainab tace "meye

na kuka Inteesar" Anty Nafeesah tace maxa

tashi kije ki gyara fuskarki kiyi kwalliya kar

na bata maki rae ke dae baki gajiya da wnn

shegen kukan naki komai kuka komai kuka,

ita dai bata ce komai ba suka bar dakin

Aliyu Zainab ta kulle suka koma nata dakin,

sae da ta sake wanka snn Anty Nafeesa ta

sa ta gaba ta tsantsara kwalliyanta snn ta

fito mata da wata shaddarta dogon riga

maroon colour ta saka Nafeesa tayi mata

dauri mai kyau, Zainab tace"waw yan matan

yayanmu kin ga yanda kika xama kmr wata

balarabiya," inteesar ta galla mata hara, ba

karamin kyau tayi ba duk da ta rame ssae,

Anty Nafeesa tace "to akwae abinci ne a

gidan? Don ni yunwa nake ji," Inteesar tace

"sae da na girka maku," Anty Nafeesah tace

"to da dae yafi," ta ce "toAnty suna falo

kuma," Anty nafeesa tace "to ina ruwanki da

su ae don su ganki da kyau nake son kije

kiyi mana girkin," ta mike ta dauko mata

takalmikalan shaddar ta ajiye mata snn ta

feshe ta da turare tace "maxa sa ki tafi

indomie kawae xaki girka mana," Zainab

tayi dariya tana kallon Anty Nafeesa,

Inteesar kam murmushi tayi ta sa takalmin

gabanta na faduwa ta fita xuwa kitchen,

duk suna xaune falon har da safeena kusan

su goma banda wa inda ke ta jere a daki,

Inteesar bata ko kalle inda suke ba a nutse

cikin takunta mai jan hankali ta nufi kitchen

ta bude kofar kitchen din tana yatsine fuska

don duk sun dauki cups sun sha lemo da

shi, ta dan tabe baki ta shiga kitchen din,

duk kawayen safeena suka juya suna kallon

safeena da yanayinta ya sauya lkci daya

xuwa bacin rai tana kallon kofar kitchen din,

inteesar ta kunna gas ta daura ruwa snn ta

fito falon ta shiga kwala ma Zainab kira

cikin wani irin tsiga, da sauri Zainab ta

sauko tana cewa "na'am yan matan

yayanmu wnn kira hka," inteesar ta galla

mata harara da wasa tace "ban fa son

iskanci indomie nawa kike ga xae isheku,"

Zainab tace " wani irin tonan asiri ne wnn,

ko ma dae duka nace ae gidan yayana ne nn

bbu uban da ya isa ya hana," Inteesar tayi

dariya ssae tace "ikon Allah to shigo ki girka

maku kinsan dae ni ba daga nn ba ban gaji

rowa ba kuma duk yanda nace hka xa ayi a

gidan nn bare kice kina tsoran wataran ki

xo...," a fusace safeena ta mike tana nuna

Inteesar da yatsa tace "ke ki kama kanki kar

ki kaini bango don dukan tsiya xan maki

wllh wllh kuma sae dae mijikinki ya gode

min idan ya dawo," Zainab ta yo waje da ido

tace "wa xa a duka ni Zainb" Inteesar tayi

dariya tace"tambayan min ita don ni kaina

ban gane inda ta dosa ba," Safeena ta ciro

wayarta da sauri ta shiga kiran Aliyu, "Aliyu

Aliyu ka ja ma ballagaxar da ka ajiye a gida

kunni wllh ta fita harkata idan ba hka

bakafin na bar gidan nn yau sae na yi mata

kaca kaca, kuma wnn shegiyar kanwartaka

ita ma kaja mata kunne," Zainab tace "wllh

ni ba shegiya bace sae dae kece shegiya,"

Inteesar ta ja ta suka shiga kitchen suna

dariya, safeena tayi shiru tana sauraran

abinda Aliyu ke ce mata tana bubbuga kafa,

sun gama dafa indomien knn xasu wuce

samaAliyu ya shigo gidan, ba karamin

tsorata inteesar tayi ba tayi hanyar stairs ba

tare da ta kallesa ba, Zainab tace "ke kar ki

bada kanki mana ki tsaya ae Anty nafeesa

na nn," Aliyu na kallonta yace "ke xo nn," ta

galla masa harara tace "nayi maka me,"

karasowa kusa da ita yyi ta dake xuciyarta

na bugawa, duk yan falon suka xuba masu

na mujiya, ita kanta Zainab karfin hali tayi ta

tsaya, Safeena kosae taunar cingam take

tana jujjuya ido xuciyarta fal murna ita nn

kawayenta suka yanda ta isa da Aliyu, yana

isa kusa da inteesar ya kama hannunta ta

fixge tace "da'alla malam kyaleni," ya tsaya

kallonta da mamaki bae ce komai ba,ya juya

yana kallon Zainab yace "je dauko mata

mayafinta ko ki bata naki," Zanab ta cire

mayafinta ta mika ma Inteesar taki karba,

shi ya karba snn ya sureta kmr wata bby

suka fita daga gida

.

Inteesar ta tsorata ssae murya can kasa tace

"don Allah kayi hakuri ka saukeni wllh ita ce

ta fara,"Safeena kam binsu tayi da kallo da

mugun mamaki don tsabar mamaki kasa

rufe bakinta dake bude tayi, ita nn jira take

taga ya rufe ta da duka, Zainab kuwa dariya

tayi tace "kai irin wnn soyayya hka, ko me

Inteesar ke ma yayana hka oho," ta haura

sama tana ci gaba da dariya, bayan mota ya

jefata snn ya xaga ya shiga motar ya ja ta,

ita ko kallonsa kawae take gabanta na

faduwa ko ina xae kai ta, sun yitafiya ssae

snn taga yyi horn aka bude gate ya shiga yyi

parkin, ya bude mata kofa yace "fito kar na

mareki," ta fito tana kare ma wajen kalloduk

da tasan inda ya kawota don ta taba xuwa,

lallai ma Aliyu asibiti ya kawota, yyi gaba

tana biye da shi a baya kmr xata yi kuka,

nurses duksuka kama kansu ganinsa, suka

bi inteesar da kallo suna masu sannu da

xuwa, bae ko kallesuba sae ita ce ta

gaishesu ganin yanda suke kallonta, can last

flour office dinsa yake kusa dana aminin

dad dinsa don shine mai asibitin wato


dad din Sadeeq, ya bude office dinsa ya

shiga, ganin taki shigowa yasa ya fixgota, ta

shiga karema office din nasa kallo, ba

karamin haduwa yyi ba kmr ba office ba ita

fa bata taba gskata Aliyuna aiki ba duk da

tasan da sassafe yake barin gida ya dawo

late, ya shiga dakin da ke cikin office din ita

dae tana nn tsaye har ya fito bayan kmr

minti goma sanye da kayan surgery, green

colour yana kkrin sa hand gloves alamar

theatre xae shiga, ya galla mata harara yace

"kada Allah yasa ki xauna kuma idan lkcn

sllh yyi kar kiyi," snn ya fice, tayi tsaki kmr

xata yi kuka ta xauna kan kujera tana kare

ma office din kallo, ko minti goma ba ayi ba

da fitarsa wata nurse ta shigo rike da abinci

a rufe da lemo ta ajiye mata tace "sannu

madam," snn ta fita. Hka inteesar ta yi ta

xama kamar gantalalliya a office kmr tayi

kuka, abincin da aka kawo mata ma kin ci

tayi, ta gaji da xama ta kwanta kan gadon

da ake duba pregnant women tayi

kwanciyarta sae bacci, ko da ta farka taga

biyar ya kusa ita da ta kwanta tun kusan

daya da rabi, bata damu ba don dama bata

sllh, ta bude abinci daxu ta yatsine fuska ta

rufe, aka bude kofa wasu nurse biyu suka

shigo da jarirae har biyu suka yi ma inteesar

sannu, snn suka daura su kan gadon yara

dake office din daya ta kunna wani wuta

mai haske dae dae fuskarsu snn suka fita,

inteesar ta wara ido tana kallon yaran

kyawawa dasu, ta karasa kusa dasu da

mamaki tana kallonsu tace "yan biyu," a

hankali dayan ya shiga kuka yana tsotsan

hannunsa dayan ma ya karbe taji kmr ta

daukesu don tana bala'in son yara, ta rasa

yanda xata yi dukta rude ganinsu tayi can

tayi nn, aka bude kofar dakin Aliyu ya shigo

ta juya da sauri tace "ya Aliyu yan biyu ne?"

ya cire abun bakinsa yace "ehh" ba tare da

tasani ba tace "waw a ina kukasamo su" ya

karaso kusa da gadon yana kallonsu yace

"daxun aka cirosu daga cikin mamansu,

bata farfado ba har ynxu ma" inteesar ta

juya da sauri tana kallonsa kmr xata yi kuka

tace "theatre aka mata," xae yi magana daya

yaron ya tsala ihu tace "wayyo ya Aliyu in

daukeshi," ya harareta yace "basu da

lafiyasuma," tayi shiru tana kallonsu kmr

xata yi kuka.Ya dauki dayan a hankali ya

mika mata yana kallonta.

.

A hankali Inteesar ta sa hannu ta karbi bbyn

da yake mika mata tana murmushi, tace "ya

Aliyu ni ina son twins ssae" yana kallonta

yace "kina sonki haifi twins knn," da sauri

tana kallonsa tace "eh mana ina so," ganin

irin kallon da yake mata yana murmushi

yasa taji kunya ta kauda kanta da sauri, wae

Aliyu take ma wnn maganar? Ita bata ma

sani ba, ya matso dab da ita ya tsaya har

tana iya jiyo numfashinsa a bayanta ya rike

kugunta yace "wnn waist din naki xae iya

daukar twins?," ta bar wajen da sauri nn da

nn ta tsorata xae yi magana ta riga sa da

sauri tace "Yaya yunwa fa suke ji ko," bae ce

komai ba sae kallonta da yake, ta daga bbyn

xata yi kiss dinsa ya dakatar da ita da sauri,

snn ya karbe shi ya kwantar gefen dan

uwansa, tace "yaya baxa a basu abinci ba,"

yace "sae xuwa karfe sha biyu na dare," ta

wara ido tace "sbda me yunwa fa suke ji,"

yace "eh xa ayi ta basu ruwa" kmr xata yi

kuka tace "to waye xae dinga basu kace

mamarsu bata farfado ba," ya daka mata

tsawa "ke da'alla kar ki dame ni" yyi tsaki ya

shiga daki, ta bisa da kallo snn ta tabe baki

ta koma kujera ta xauna, wata nurse ta

shigo rike da mug a rufe tana kallon

Inteesar tace "doctor fa? Ya shigo?" a dari

dari take tambayar, Inteesar ta gyada mata

kai, nurse din ta ci gaba da tsayuwa har ya

fito sanye da kananan kaya, yana kallonta

yace "wathappen" tace "coffee sir," ya daka

mata tsawa "to kaina xaki daura ko me," ta

karasa kusa da table ta ajiye ta fita sum

sum. Ya bude abincin da aka kawo ma

inteesar yana kallonta yace "meyasa baki ci

ba," tayi kamr bata ji sa ba, ya rufe ya koma

kan table dinsa ya xauna kan kujera ya bude

coffeen ya shiga sha, hka yaran suka dinga

kuka Inteesar taji kmr ita ma tayi kukan, ta

kasa jure kukan nasu tace "yaya kuka fa

suke," ya kalleta yace "cnt yhu see they re

under medication," bata sake cewa komai

ba bayan kmr minti sha biyar ya kira nurses

su kashe wutan su fita da su, inteesar ta bi

su da kallo kmr xata bi su suna fita ta bata

rae ta juya tana kallon Aliyu taga kallonta

yake yana murmushi, ta dauke kanta da

sauri, karfe takwas da rabi suka bar asibitin

bayan ya kaita ta kara ganin yan biyun da

mamarsu, ya biya ta eatry ya siya masu

abinci snn suka kama hanyar gida, gidan ba

kowa duk sun watse sae kamshin turaren

wuta ke tashi, ta haura sama ta bar sa nn

falo shima ya bi ta a baya, spare key Aliyu ya

dauko ya bata na dakinta don su Anty

Nafeesa sun tafi da shi, dakin safeena ma a

kulle yake ta tabe baki, ta bude kofar

dakinta, ba shiri ta koma baya da sauri tana

kallon dakin da mamaki kadda cikin dakinta

aka yi ma safeena jere, ta juya tana kallon

Aliyu da ya fito daga dakinsa yana kallota

yace "Abba ne ya ba kansa wahala ya bata

kudinsa shi me 'ya," ya sauka kasa ya barta

nn, sababbin funitures masu rae da lfya

wanda suka fi na da ne a dakin nata, ashe

su Anty Nafisa abinda suka xo yi knn, ta

karasa cikin dakin a sanyaye, bbu abinda ba

a canxa ba a dakin. Tanaxaune gefen

gadonta bayan ta fito daga wanka ta sa

kayan bacci tayi jigum ta ma rasa abinda ke

damunta ya shigo dakin ya ajiye mata ledan

abinci ya fice. Ranar friday da yyi dai dai da

Ana gobe daurin auren Aliyu da safeena

ranar da kuma xa suyi dinner, Inteesar na

kwance a daki da rana duk ta rasa kanta

kmr wata mara lfya, rabonta da Aliyu tun

ranar da ya ajiye mata abinci ya fice sae dae

taji shigowarsa da fitarsa, Zainab da kursum

kadae ke xuwa debe mata kewa, taji an

bude kofar dakinta a xatonta su ne, Aliyu ya

shigo dakin ya xauna gefen gado yana

kallonta yace "mantawa nayi jiya bamu je

party da ke ba" bata ko kallesa ba bare ta

basa amsa, ya tabe baki ya ajiye mata dan

box karami irin na jewelries yace "tunda

kince ba kya son kaya ga wnn, don banso in

shiga hakkinki," ta juya tana kallon box din

ya bude mata, Zinari ne dan kunne da sarka

har da xobunaye biyu, tayi tsaki tace aikin

bnxa me xanyi da wnn gantalin kadae je ka

kara mata don wanda ubana ya sa min a

kayana ma ba damuwa nayi dasu ba bare

wnn, ku wnn ya dama" ya mike tsaye

fuskarsa daure yace "ni kike gaya ma

magana," ta fashe da kuka tace "an gaya

maka din wlh ka fitar min a daki," yyi

murmushi ya dauki box din ya fita daga

dakin, tasulale kasa tana kuka ssae da bata

san dalilinsa

.

ba, karfe bakwae suka shigo gidan da

abokanansa suka shirya suka wuce dinner.

Har

Aliyu ya shigo gidan karfe daya idon

Inteesar biyu,

ta kasa bacci, hka kawae ta samu kanta da

fashewa da kuka har da shessheka, har

kusan

karfe biyu tana xaune bbu alamar bacci a

tare da

ita, taji an tura kofan dakinta a hankali ta

juya da

sauri suka yi ido hudu da shi ta kauda kanta

da

sauri ta mike xata shiga bathroom yyi

hanxarin

rikota ta fashe masa da kuka ya rungumeta

.

Inteesar ta shiga turasa yaki sakinta, har

suka isa kan gado ya xaunar da ita shima ya

xauna yana kallonta ya dago kanta a hankali

yace "me ya hanaki bacci har ynxu," ta

dauke kanta har lkcn tana hawaye ta mike

xata bar wajen ya rikota, a hankali ta shiga

rera masa kuka ya rungumeta yace "ina son

jin kukan ki har wani ddi nake ji idan naga

kina kuka," ta turasa da karfi xata mike ya

rike ta gam yace "not until yhu tel me y yhu

re cryn," ta fashe masa da wani kukan abun

tausayi ya daga ta ya kwantar da ita kan

gadon ya kwanta gefenta ya rungumota

snn ya kashe wutan dakin, ajiyar xuciya

kawae take, a hankali yace "don xanyi aure

shine kike kuka," xata yi magana ya rufe

bakinta da sauri, yace "warce xata haifa

mana 'yan biyu xan auro, kinga sae kiyi ta

raino tunda kina son su," bata ce komai ba

ya daura bakinsa kan gashinta yana kissin

dinshi, a hankali ya kai hannunsa kan

cikinta yana shafawa kmr mae mata rada

yace "xaki iya na baki yan biyun ynxu?" a

tsorace ta rike hannunsa da sauri tace "A"a

wllh baxan iya ba," a hankali yace "plss,"

muryarta na rawa tace "No plsss" ita kam

1st nyt dinsu kawae take tunawa da irin

wahalar da tasha har da suma har abada

bata fatan ya sake kusantarta, ya kankameta

murya can kasa yace "to yi baccin ki," suna

nn a hka har bacci ya dauke ta, ranar dae a

hka suka kwana tana jikinsa kuma ranar ce

rana ta farko da ya kwana a dakinta,

washegari da yyi dae dae da ranar daurin

aurensu da safeena, da asuba ya kwantar

da ita a hankali ya shiga bathroom dinta yyi

alwala, ko da ya fito ya tarda ta xaune kan

gadon tayi tagumi, ta mike ba tare da ta

kalleshi ba ta shiga bayin ita ma tayi alwala

ta fito ta tar da shi yana jiranta, a tare suka

yi sllhn, rana ta farko knn da ta bude baki da

safe ta gaishesa ba tare da ta kallesa ba

yana murmushi ya gyada mata kai kawae, ta

mike xata bar dakin ya kamo hannunta yace

"ina xa ki," ta sunkuyar da kanta bata ce

masa komai ba, ya saketa ta fita, falo ta

sauka ta shiga mrnin duties dinta, ba ita ta

koma sama ba sae kusan karfe tara,ta tarda

shi kwance yana bacci, wanka ta shiga ta

fito ta gama shirinta ta fita daga dakin ta

koma downstairs, bata ba kanta wahalan

hada breakfst ba don bae taba cin girkinta

ba, tayi kwanciyarta a falon don neman

yunwa tayi ta rasa, karfe sha daya taji mai

gadi ya bude gate ta mike ta isa jikin kofa

taga ko waye ya shigo, motoci biyu ne suka

shigo gidan abokanansa kusan su biyar

suka fito, da yake kofar a bude yake

komawa kawae tayi ta kwanta, suka shigo

gidan da sallamarsu duk suna sanye da

fararen shaddodi, ta kara volume din Tv ta

mayar da hankalinta kan TV, tsokanarta

suka shiga yi suna dariya "uwar gida ke

kika rike ango har ynxu yaki fitowa kuma

kika sa ya kashe wayoyo ko to ayi hakuri a

sakar mana shi muje gun daurin aure," bbu

yabo bare fallasa tace "ku dae tambayesa

wanda ya rikesa," ta mike fuskarta a daure

ta haura sama ta bar su nn falo, a step duka

hadu da Aliyu ya galla mata harara, don me

baki tashe ni ba, ita ma ta galla masa

hararan tace "sbda baka isa ba," tayi gaba ta

bar sa nn tsaye, ya sauko suna ta

tsokanarsa wae tsoron uwargida yasa ya

makara, dole suka jirasa yyi wanka snn ya

fito shima sanye da farar shaddar, ba

karamin kyau yyi ba don ko hmm bari dae,

ya shiga dakin Inteesar tana xaune gaban

madubi, kallo daya tayi masa ta madubin ta

dauke kanta yace "kinyi break," tayi bnxa da

shi, ya daga kafada yace "sae na dawo kiyi

mani adduar Allah yasa ayi a sa'a," ya juya

xae bar dakin ta fashe da kuka ba tare da ta

shirya ba, ya juyo yana kallonta, ya karaso

cikin dakin yace "an maki wani abu ne ko

kawae jin ddin kukan ne ke damunki," bata

tanka sa ba, ya tabe baki ya juya ya fita, suka

fita gaba daya da abokan nasa suna masa

mitan ya bata lkci dayawa ko mantawa yyi

yau ce ranar daurin aurensa da sahibarsa

shi dae bae ce masu komai ba har suka

shiga mota suka bar gidan, suna fita daga

gate yace "kun san wani abu ku je kawae

gani nn xuwa, ina son na kai fateema can

gida daga can sae na wuce," namesake

dinsa yace "wae meye hka kke yi ita bata

san hanyar gidan ba sae an kaita baka

ganin saura yan mintoci," Aliyu yace "ni dae

kuje kawae ina nn xuwa, ya bude motar ya

koma cikin gidan," suka yi tsaki kusan gaba

dayansu suka yi gaba, yanda ya barta hka ya

dawo ya tarar da ita, ya dauki hijab dinta ya

mika mata yace "tashi to na kai ki gida,"

bata yi musu ba ta mike ta karbi hijab din

tasa takalminta suka fita, motarsa ya fito da

ta bude sit din baya ta shiga, bai ce mata

komai ba ya ja motar suka bar gidan, suna

isa gida bata jira ya gama parkin ba ta bude

mota ta fice, ya dakatar da ita da sauri ko

kallonsa bata yi ba ta shige gidan da gudu

sae sashin inna, hkn yyi mugun bata masa

rae kuma yasan da mutane cikin gidan shi

yasa bae bi ta ba, ya ja motar kawae yyi gun

daurin aure, mutanen dake tsakar gidan har

da su Hajiya suka bi ta da kallo murna fal

cikinsu, umma ko ta dinga tuntsira dariya

tana guda kawayen Hajiya na taya ta.

ta xube jikin inna ta fashe mata da kuka, a

rude

inna ta shiga tambayarta "meye faru, ke da

waye," ta kasa cewa komai, inna ma ta bare

baki

ta fashe da kukan, Anty Nafeesa ta fito daga

daki

da sauri tana kallon Inteesar tace "wa ya

kawoki,"

inteesar tayi kkrin tsayar da kukanta tace

"shi ya

kawo ni," Nafeesa tace "ynxu kuwa muke

shirin

tafiya can gidan, kukan meye hka kike yi, ke

dae

baki ji ddi ba wllh," a fusace cikin kuka inna

tace

"ban son iskanci ke uwar wa yyi maki

kishiya,"

inna ta mike ta daga inteesar tana share

hawayenta suka shiga daki tana cewa "ki

rabu da

shi, bbu abinda xaki koma gidan nn kiyi,

kuma

bbu uban da ya isa yace ki koma tunda nace

baxa ki ba, ina nn ina jiransa daga shi har

ubansa," Anty Nafeesa tayi murumushi ta bi

su

cikin dakin. Gida ya cika fal da yan uwan su

Hajiya da umma da abokanan arxiki ana ta

shagalin biki har da su Dj a gidan, inna na

daki

xaune gefen Inteesar da ta kwanta tana

bacci

tana mata fiffita ita ma tana gyan gyadi, jin

kide

kide yasa inna ta farka ta fito da gudu har

Anty

Nafeesa da wa inda ke falonta suka tsorata

suka

dinga tambayar lfya, ko kallonsu bata yi ba

ta fita

xuwa tsakar gida da gudu, Anty Nafeesa ta

ma

xaci abu ne ya sami Inteesar suka shiga

dakin da

sauri suka tarar baccinta take, wasu kuma

suka

bi inna da sauri a baya suna tambayar wae

Hajiya

mai ya faru, inna na isa tsakar gidan cikin

daga

murya tace "nashiga uku uban wa ya

gayyato wa

innan shaidanun gidan nn" ta fadi hkn a

fusace

tana nuna masu Dj da kayan kide kiden

nasu, aka

kashe wakar dake tashi, Umma tace "to

naga dae

yau ranar farin ciki ne inna kuma dae daga

yau ba

sake ganinsu xa ayi ba," inna tace "kin ci

ubanki

mai dattin hula, kaji min rubabbiyar

yarinya," ta

karasa kusa da masu dj tana huci ta shiga

bubbuga speakers din tana cewa "ku fitar

min

dasu kar na babbake su, gidan da na ba

gidan

yan iska da shaidanu bane" ba shiri Hajiya

tasa

aka shiga kwashe su a barrow ana fita

dasu, hka

ma canopies din duk sae da tasa suka fita

dasu

tana jaraba an cika gidan dan'ta da tarkace,

hka

mutane suka dinga kallon inna wasu na

dariya

can ciki ciki, "kuma duk shegen da ya xauna

kusa

da flawowin da na ban yafe masa ba duniya

da

lahira tunda dae ba shi ya dasa masa ba, ko

tsinke kuma kar a wurgar a tsakar gidan

nn," ta

fadi tana huci kmr kirjinta xae fashe, Hajiya

dae

shigewa daki tayi kunya kmr ta nutse, wae

juyawar da inna xata yi sae ganin momy tayi

xaune suna hada salad, ta saka salati kmr

xata yi

kuka tace "Allah ya wadaranki Zainabu, ynxu

uban me ya kawo ki cikinsu idan ba

shisshigi da

neman suna ba, ca suka yi maki yi suke

dake

mara xuciya kawae wahalalliya, ni dama

nasan

tun ba yau ba kika tsani yarinyar nn kike

son

ganin karshenta, idan ba hka ba taya xaki

kwaso

kafafuwa ki taho nn cikinsu, wllh daga yau

kar ki

sake nuna kin san Inteesar, ita ma bata

sanki ba

wllh, shi yasa ma da ta xo daxu bata nufi

inda

kike ba dan tasan ba sonta kike ba" ta

karashe

maganar da kuka ssae har da tari, ta bar

wajen

tana cewa "kuma yau bbu ubanda ya isa ya

bar

min tsakar gidan da' na hka, duk sae an

wanke

shi an goge wllh," dariya wasu har da

xubewa

kasa, ranar dae a dari dari su Hajiya suka yi

shagalin bikinsu, jefi jefi inna kan fito taga

ko an

xauna kusa da flowern da tace kar a xauna,

bbu

wanda yyi gigin xama kuwa. Da Magrib

bayan

kowa ya watse inna ta tasa su Hajiya gaba

sae

da suka wanke tsakar gidan su Zainab da

kursum

da Maryam din Anty Nafeesa dariya kmr

cikinsu

xae fashe, dama momy tun daxu ta shiga

ciki

amma sae da inna taje ta fito da ita wae har

da

ita yar bakin ciki maxa su gyara ma dan ta

tsakar

gidansa, sae da taga sun kusa gamawa snn

ta

koma sashinta tana cewa "wahalallun bnxa

kawae" karfe takwas abba yyi kiran Inteesar

falonsa, ta karasa falon a sanyaye tayi

sallama ta

shiga, Zaune ta tarda Aliyu a falon yana

sanye da

shadda brown colour, ta nemi gefe ta xauna

tana

kallon Abba tace "ina yini Abba," Abba ya

amsa

yana kallonta yace "ya gidan," ta sunkuyar

da kai

tace "lfya Abba," Abba ya nisa yace "ranar da

nace ku taho da Zainab don me kika ki bin

ta," ta

daga kai tana kallon Aliyu dake kallonta,

Abba ya

gyada kai yace "to yyi kyau, kuma har ynxu

baki

fara karatun ba ko?" a hankali tace "Abba na

kusan farawa," Abba yyi shiru yana kallonta

snn

yace "to Allah yasa, ki tashi ki bi mijinki, a

cigaba

da hakuri, Allah yyi maku albarka" Aliyu ya

mike

yana kallon Abba yace "nagode Abba," ko

kallonsa Abba bae yi ba, Inteesar ta yi shiru

kmr

xata yi kuka tace "Abba inna tace ba

ynxu......."

Abba ya hade rae yace "inna tace me, tashi

maxa

ki koma dakin ki, kuma bance ki shiga cikin

gida

ba," bata san tayi mugun ba Abba haushi

ranar

da ya aika Zainab kiranta taki xuwa ba, a

sanyaye Hawaye na kkrin sauko mata ta

mike

tace "Abba sae da safe," yace "Allah ya tashe

mu

lfya," Aliyu ma yyi masa sai da safe ya bi

bayanta

suka bar falon

.

.. Suna fita Aliyu ya kamo hannun Inteesar

da sauri ganin bata son jerawa da shi, ta

juya tana kallonsa yace "mu fara shiga na

gaida momynki," tayi masa mugun kallo tace

"ae ko baka fada ba dama momyta ce bance

taka ba," bai ce mata komai ba yana rike da

hannunta suka isa sashinsu, shi yyi sallama

ganin tsaya kawae tayi ta rike kugu, duk da

ita yaso tayi sallamar, Ihsaan ce ta amsa ya

shiga falon tana biye da shi a baya, suna

hada ido da momy ya kauda kai da sauri ya

nemi kujera ya xauna, ita ma ta xauna kusa

da ihsaan da ta kankameta, momy dae na

rike da assignment books din ihsaan, ba

tare da ya kalleta ba yace "ina yini," ita ma

tana neman page din da aka ba ihsaan bbu

yabo bbu fallasa tace "kalau," Inteesar ta

mike ta koma kusa da momynta tace

"assignment ku ke yi momy," momy ta

gyada mata kai, tace "bari nayi assistn dinta

momy," momy ta bar mata buk din, ihsaan

tace "Anty ae na iya," Inteesar tace "to xo

kiyi," ta mika mata buk din ta karba ta shiga

yi, momy ta mike ta shiga daki, inteesar ta

juya tana kallon Aliyu da ya bita da kallo, ko

kadan ba ta jin ddin yanda momy ke masu,

ta mike a sanyaye ta bi ta daki, shi kuma ya

dawo kusa da kanwartasa yana kallon

abinda take yi, tana ganinsa ta daina

rubutun, yana kallonta yace "y did yhu stop,"

tayi shiru taki cewa komai ya mike xae

koma inda yake taji tsoro ssae don ta xaton

dukanta xae yi, yyi murmushi yyi xamansa

yace "to na bar maki wajen," ta ci gaba da

abinda take, da Haisam ne jikinta na rawa

xata fada kansa, amma da yake shi ya koya

mata tsoransa shi yasa bae damu ba, to a

gidan nn ma waye baya tsoransa, yyi

murmushi tuno hka da yyi, yana nn xaune

har kusan karfe tara da rabi snn inteesar ta

fito bayan sun dan yi hira da momy, ta

xauna gefen kanwarta tana kallon abinda

take, murya can kasa yace "ki ce ma momy

xa mu tafi," ta mike ba tare da ta kallesa ba

ta shiga dakin, sae ga ta ta fito a sanyaye

tace "tace to," hkn ya sa ya gane baxata fito

ba knn, ya mike yana kallon ihsaan yace

"bby gud Nyt," ta kauda kanta bata ce komai

ba tana kallon inteesar kmr xata yi kuka tace

"Anty ni xan bi ki," Aliyu yace "je ki tambayi

momy to," ta shiga daki da gudu, sae ga ta

ta fito kmr xata yi kuka tace "tace a'a," yace

"je ki ce mata plss," ta koma da gudu sae ga

ta ta dawo da hawaye tace "tace xan je sch,"

yyi shiru yana kallonta snn yace "i promise

xan xo na dauke ki nxt wk kin ji, sae ki

dinga tafiya sch daga can," ta gyada masa

kai kawae ya ciro dubu biyar ya mika mata

tayi masa gdya snn ta daga masu hannu

suka fita daga falon Inteesar na murmushi,

da kansa ya bude mata gaban motar ta

shiga snn ya xaga ya bude driver sit ya ja

motar suka bar anguwar, bae ce mata ba

bata ce masa ba, suka yi nisa ssae snn taga

yyi parkin ya fita ta bi sa da kallo, tasan me

xae siyo ganin inda suka tsaya, ba a wani

dau lkci ba ya dawo rike da ledoji har biyu

ya bude motar ya shigo snn ya ja ta suka

bar gun suka kama hanyar gida, suna isa yyi

horn mai gadi ya bude ya shiga yyi parkin

snn ta bude motar ta fita shima ya fito ya

kulle motar ya bi bayanta suka shiga gidan,

kamshi ne mai ddi ke tashi a gidan, ta kalli

agogo taga karfe goma da kusan rabi ta

haura sama ta bude dakinta ta shige, ya dde

xaune falo snn ya mike shima ya haura

sama da ledojin a hannunsa yana kallon

kofar dakin safeena ya bude nasa dakin ya

shiga, ba a dau lkci ba ya fito sanye da

jallabiya ya bude kofar dakin safeenar ya

shiga, tana xauna sae taunar cingam take

tana kallo ta wurgar da mayafinta gefenta,

ya karaso yana kallonta yyi murmushi ya

ajiye ledar hannunsa yace "amarya bakya

laifi," ta galla masa mugun harara tace

"daga ina kke Aliyu xaka shanya ni nn, har

kawayena sun gaji da jira sun wuce," ya

xaune gefenta ya rungumota yana shafa

bayanta yace "Abbana ne ya bata min lkci

bbyna kiyi hkuri," ta dan marairaice kmr

xata yi kuka tana shafar fuskarsa tace "har

naji haushi wllh angona," yyi kissin din

goshinta yace "nasan kina jin yunwa bari na

kawo plate da cup na xuba maki chicken da

yogurt din da na siyo maki, tayi kissin din

lips dinsa tace "to mijina," snn ya mike ya

fita, dakin inteesar ya bude a hankali, tana

kwance kan gado ta tsura ma Ac ido, yana

kallonta yace "kinci abinci can gida ne," tayi

bnxa da shi ya karaso kusa da ita ya hade

rae "ba magana nake maki ba," nn ma taki

ce masa komai sae dae me, ya lura kuka

xata fara ta yanda tayi da fuska ya xauna

gefenta da sauri yace "wae ke wace irin

mutum ne da shegen kuka sae kace

marainiya," yyi tsaki ya ce "saura idan na

kawo maki abincin kar ki ci," snn ya fice, sae

da ya fara shiga kitchen ya dauko plate da

cups snn ya koma dakin safeenar, ita ma ta

fito daga bayi knn sanye da dogon hijab ta

xauna gefen gado, kaji uku ne taga ya ajiye

daya gefe da yogurt biyu, ta sauko tana

kallonsa tace "wnn fa dear," yana xuba mata

kajinta a plate yace "na warcan ce" ta

jingina jikinsa ta marairaice tace "xafi nake

ji bby," yace "to cire hijabin mana, a hankali

ta shiga cire hijabin tana masa wani

shu'umin kallo

.

Aliyu ya dauke kansa da sauri ganin wasu

shegun kayan baccin dake jikinta ya ci gaba

da abinda yake, har ya gama ya ajiye mata

nata snn ya dauki na Inteesar ya mike xae

fita ya kai mata, safeena da ta koma kan

gado ta xauna ta daura cinya daya kan daya

tayi yar kara ya juya da sauri yana kallonta

yace "me ya faru bbyna," kamr xata yi kuka

ta shiga nuna masa bayanta ya karasa kusa

da ita yana kallonta yace "me ya samu bayan

dear," cikin tsigar shagwaba tace "nima ban

sani ba," ya dafa ta ya dan duka yana duba

bayan da take nuna masa ta turasa da sauri

ya fada kan gado ya wara ido kan yace

komai ta fada kansa ta shiga yi masa wani

mahaukacin kiss tana shafa kirjinsa, turata

ya shiga yi yana cewa "wait wait bbyna bari

na kai mata abincinta stop it," ko kulasa

bata yi ba ta karbe ledan hannunsa ta ajiye

snn ta kashe wutan dakin ta shiga masa

wasu abubuwa masu rikitarwa da kashe jiki

nn da nn ya fara dauke wuta, shima ya

shiga biye mata, haukatasa ne kadae

safeena bata yi ba daren ranar don

sumbatu kawae ya dinga mata, kamar

yanda ta basa wahala hka shima ya wahalar

da ita, ta shiga rera masa kukan kissa, bae

sarara mata ba har sae da komai ya wakana

ta dde jikinsa tayi lamo har sae da ya dawo

nml snn ya turata gefe ya mike tsaye ya

kunna wutan dakin yana mata wani mugun

kallo yana huci, tana kwance kamar wata

macijiya a kan gadon, ya girgixa kansa ya

juya da sauri ya fice daga dakin ya shiga

nasa dakin yyi wanka snn ya sauko falo ya

kunna Ac duk da da sanyi garin yyi

kwanciyarsa kan doguwar sofa ya lumshe

idonsa xuciyarsa na harbawa da sauri ga

wani mugun takaici da ke masa yawo a kai,"

hkn yasa ya dafe kansa yana kiran Allah a

xuciyarsa, ya mike xaune ganin kwanciyar

baxae masa ba, ya harde hannuwansa yace

"Godforbid," ya kai minti talatin a hka a

xaune snn ya mike yana kallon agogo karfe

biyu da qtre yyi hanyar kitchen ya hado

coffee ya dawo ya xauna ya shanye snn yyi

kwanciyarsa, sae a snn bacci ya daukesa a

falon.

Da Asuba a bayin dake falo Aliyu yyi alwala

ya tafi

masallaci ya dawo yyi kwanciyarsa a falo,

ganin

bae jin komawa bacci yasa ya dauki remote

ya

kunna TV ya rage volume din yana kallon

tashar

Animaux, karfe bakwae yaji an bude kofa

can sama,

ya juya yana kallon stairs din daga

kafafuwanta da

yanda take tafiya ya gane ko wacece, ta

sauko kasa

tana sanye da rigar bacci iya gwiwa, tana

tafiyar nn

nata mai jan hankali, ita bata ma lura da shi

ba sae

da ta shigo falon, kallo daya tayi masa ta

dauke

kanta da sauri tayi hanyar kitchen ya bi ta

da kallo

har ta shige kitchen din snn ya sauke ajiyar

xuciya

ya ci gaba da kallonsa, aka bude kofa kuma

ya bi

stairs din da harara sanin ko waye, sae ko

ga

Safeena ta sauko tana mika da hamma

sanye da

kayan bacci iya cinya, nonuwanta rabi duk a

waje,

murya can kasa kmr mara lfya tace "shine

sbda ba

ka da imani Aliyu xaka tafi dakinka jiya ka

kwanta

bayan ka gama biyan bukatanka ka bar ni

da

wahala, wllh ban samu bacci ba jiya, bayan

hka

kuma gari na wayewa naji ka bude kofa ka

sauko

kasa ashe kwanciyarka ka xo kayi sbda

baka damu

da halin da ka sani ba ko," a tunaninta

budewar

kofar da taji na dakinsa ne bata san

Inteesar bace,

Aliyu ya mike a fusace yyi kanta ya shaketa

yana

huci yace "kika ce me?" ta xaro ido a tsorace

tace

"meye hka kke yi Aliyu," yana mata mugun

kallo ya

jinginar da ita jikin bango a nutse yace "ina

kika kai

Virginity dinki safeenah," ta hade rae tana

kallonsa

tace "kamr ya? Ban gane wnn tambayar

taka ba

Hydar, kana nufin ka kusance ni ne jiya don

kaci

xarafina, ko kai makaho ne baka gane ma

idonka

ba, ko so kke budurcin nawa ya fito yyi

maka

magana," daga ita har shi cikin natsuwa

suke

maganar don hka ba lallai bne wanda ke

sama yaji

me suka cewa sae dae mutum na

downstairs ne,

ya saketa yana mata wani irin kallo yace

"prove it

ynxun nn cewar ke Virgin ce," ta hararesa

tace "ok,"

snn ta haura sama, yyi murmushin takaici

sanin

abinda xata je ta dauko masa ya bi ta da

kallo

xuciyarsa na tafarfasa, sae ko ga ta ta fito

rike da

xanin gadon jiya da ya bace da jini ta jefa

masa

gabansa tana masa mugun kallo, ya daga

xanin

gadon yana kallo, snn ya jefa mata a fuska

yace

"kin yaudari ubanki," ta wara ido ta dafe

kirji tace

"ubana fa kace Aliyu," yace "shi fa, ni xaki

yaudara

da fake Hymen, me kika maidani safeena kin

manta

ko wanene ni? Kin ci darajar ina sonki da

bbu

abinda xae hanani baki takardarki yau, ni ba

maxinaci bane don hka Allah ne kawae ya

kaddaro

min aurenki," tayi shiru gabanta na faduwa

kmr

kirjinta xae fito tana kallonsa, dae dae nn

Inteesar

ta fito daga kitchen rike da cup din tea,

safeena ta

juya da mugun mamaki tana kallonta, tana

wani irin

taku mai jan hankali ta xo ta wuce su tana

ma

Safeenar wani mugun kallon wlknci tana

murmushi,

Safeena taji kmr kasa ya bude ta shige, lallai

Aliyu

ya tona mata asiri idan har dae yarinyar nn

taji

abinda suke cewa, sbda tsabar iskancin

dake cin

Inteesar bata ma san ta isa bakin stairs ba

ta kusan

faduwa ta rike karfen da sauri kofin

hannunta ya

fadi ya fashe ruwan tean ya malale kan tiles

din

falon ta fasa ihu tana cewa "wayyoo xafiii,",

da sauri

Aliyu ya karaso wajen ya dauke ta ya koma

baya

yana kallonta yace "ke makauniyace," ta

marairaice

kmr xata yi kuka tace "to ban sani ba, ido ne

yyi

min yawa," ya ajiye ta kasa ta ce "wayyo xafi

kafar

ke min," ya daga ta yana kallon kafar sae

yarfe

hannu take, yyi tsaki ya dauketa ya haura

stairs din

suka bar Safeena nn a tsaye, kallon safeenar

take

yana rike da ita tana murmushi, suna kaiwa

karshen

stairs tayi mata wani kallon bnxa tana kallon

xanin

gadon dake gabanta a yashe, Safeena taji

kmr taji a

mafarki ne hkn ke faruwa, hawaye ya cika

idonta

tana huci ta shiga kiran layin uwarta, bugu

biyu ta

daga cikin muryar kuka tace "momy mun

bata kudin

mu ne kawae a bnxa ya gane ni ba

budurwa bace,

ya ci xarafina momy ya walakanta na gaban

yar

iskar yarinyar nn duk taji cin mutuncin da

yake

min," a rude uwar tace "kashe kashe kar su

jiki,

xan kira ki anjima" ta katse wayan tana

kukan

takaici, kai amma Aliyu bashi da mutunci ko

kadan,

Aliyu na shiga dakinsa rike da Inteesar ya

kwantar

da ita kan gado yana duba kafar nata ko

kwalba ne

ya shiga, ganin yana ta ba kansa wahala

yasa a

hankali tace "ni ba komai a kafata," ya daga

kai

fuskarsa daure yana kallonta ya mike tsaye

yace

"fita ki ban waje," ta hararesa ta mike ta bi

ta

gabansa ya bi ta da kallo har ta fice daga

dakin, a

corrido taga safeena na kkrin shiga dakinta

ta fashe

da dariya ba tare da ta shirya ba har da

faduwa

.

... Safeena tayi kanta a fusace tana huci, da

gudu ta sake komawa hanyar dakin Aliyu ta

kwala ihu, ya fito da sauri yana kallonta yace

"me ya faru," kmr xata yi kuka tana nuna

safeena tace "ba ita bace ba," ya juya yana

kallon safeenar fuskarsa a daure yace "tayi

maki me?" Inteesar tana kallonsa tace "wae

ta wani yo kaina kmr wata lioness xata

dokeni sae kace uwata," ta karasa maganar

tana hararan safeena, yana kallonsa

safeenar yace "to ki doketa tunda yar ki ce,"

Inteesar tayi tsaki ta wuce su ta bude

dakinta ta shige tana xaro mata ido, safeena

taji kmr a mafarki hkn ke faruwa ta kasa

cewa komai sae kallon Aliyu da take, shima

yyi tsaki ya koma dakinsa ya bar ta nn tsaye.

Inteesar na daki bayan tayi wanka ta shirya

cikin wani less mara nauyi mai shegen kyau

an mata riga da skirt lafiyayye, kwance take

tana game da wayar Aliyu, taji ya buga kofar

dakinta ta dago kai tana kallonsa yace

"uwar wa xae gyara maki falon da kika yi

litter da tea da kwalabe," ta xumburo baki ta

ci gaba da game dinta, yace "ba magana

nake maki ba," ta mike tsaye fuskarta daure

ta bi ta gefensa ta fice ya bita da kallo, ya

sauke ajiyar xuciya, tana sauka ta shiga

kitchen ta fito da mop da bokiti da tsintsiya

da parker ta rasa ta inda xata fara gyaran

ga shegen tean shima ya malale har cikin

falon, ya sauko yana kallonta yace "ohh

tsayuwa kika ma yi knn," kmr xata yi kuka

tace "to ni ban san yanda xanyi ba" ya tsaya

kallonta, ta karyar da kai ita ma tana

kallonsa, sae abun ya kusan basa dariya, yyi

kwafa ya karbe broom din daga hannunta

ya duka ya fara tattara broken mugs din,

tana tsaye tana kallonsa, ya dago yana

kallonta yace miko min abun kwashe sharan

kmr xata yi kuka tace "baka ga kwalba a

wajen ba xan taka," ya tsaya kallonta ya

kasa cewa komai, dae dae nn Safeena ta

sauko da dogon hijabinta xa ta kitchen

hado tea ganin yunwa na neman hallaka ta,

yace "miko min abun kwashe dirt din can

Safeena," bata yi masu ba ta dauka ta mika

masa jikinta na rawa, a tare ta taimaka

masa suka gyara falon Inteesar na tsaye

tana kallonsu, safeena na goge falon ya

daka ma Inteesar tsawa yace "get out kar

na mareki, meye amfanin ki a nn" ta ja

dogon tsaki ta haura sama daga shi har

safeenar suka bi ta da kallo, yyi kwafa

kawae, da daddare ya hadasu a falo xae yi

masu magana, Inteesar dae nata kallonta

abunta, yana kallon safeena yace "kina ji na

Safeena," safeena da ta xama kmr marainiya

ko kuma nace ta kirki tun daga jiya, kanta a

duke tace "ina jinka," ya kalli Inteesar da ta

bar kallonta tana hararanta, yace "kema kina

jina," ta yi bnxa da shi ta ci gaba da kallonta,

ba karamin daure ma safeena kae abinda

Inteesar ke yi yyi ba, lallai xata yi maganin

shegiyar nn nn ba da ddewa ba, Aliyu bae

damu da bnxan da inteesar tayi masa ba

yace "ke kika xo kika sameta a gidan nn

safeena don hka ki sani gaba take da ke a

gidan nn, bana son wani tashin hankali a

gidana ku kame kanku, kar wanda yyi kishi

kaina ban aikesa ba, kowa tasa ta

fishshesa," ya juya kan Inteesar "ke kuma

fitsararriya ki rike fitsararki, ki sani safeena

ta girmeki nesa ba kusa ba, ke din yaushe

kika balaga ma kika san me duniya ke ciki,

yarinya dake sae shegen rashin kunya ki

tambayeta shekararta nawa ta fada maki

kiji, u had beta respect ur self coz she's nt

ur mate, snn girki as frm nxt wk duk every

2dayz xaku ke yi, bana son tashin hankali a

gidana i repeat my self kuyi respectn kanku"

Inteesar ta mike tsaye tana gyara daurin

dankwalinta ta ja dogon tsaki tace "sannu

balagaggu, kuma ba girmata ba har haifata

Safeena tayi," tayi masu kallon bnxa xata

haura sama ya bita da sauri ta saka gudu

amma duk da hka sae da ya kamota ya

shaketa yace "uban waye sa'anki a nn," ta

fashe da kuka tana kiran Abbanta ya jefar

da ita kan kujera yana kallon safeena yace

"in ta maki ki gyara mata xama ni na sa ki,"

xata mike daga kan kujerar yace "in kika

tashi sae na watsa maki mari," ganin bbu

wasa a tattare da shi yasa ta koma tana

kuka, yana kallon Safeena yace "kije ki shirya

mu siyo abinda kika ce," murna fal cikinta

ganin abinda aka ma Inteesar tace "ni a

shirye nake," ya ciro makullin motarsa, ta

mike ta bi bayansa suka fice daga gidan

tana ma Inteesar wani irin kallo tana jujjuya

ido. Basu dawo gidan ba sae kusan karfe

sha biyu, inteesar na kwance bayan ta gama

cin kukanta har lkcn bata yi bacci ba, muryar

safeena taji tana cewa "bby ka bari mu

shiga ciki mana don Allah ka bari," cikin

kissa take maganar, Inteesar ta mike ba tare

da ta shirya ba kuma bata san dalili ba ta

shige bathroom ta kulle

.

Yau safeenah ta cika sati uku gidan Aliyu ko

sau daya kallon kirki bae taba hadata da

Inteesar da ta xame mata jaraba a gidan ba,

gashi ba dama tayi mata ko da kwakkwaran

kallon bnxa Aliyu ya hau ta da bala'i don

yace mata baya so, ta kyaleta kawae

yarinyace kuma yarinta ke damunta, bbu

yanda Safeena ta iya don tana mugun son

Aliyu kmr rayuwarta duk abinda Inteesar

tayi mata sae dae ta gaya masa, wani lkcn ya

shareta wani lkcn kuma ya samu Inteesar

din ya tsoratata ko kuma ya sa ta kuka,

shima ta lura ba a son ransa yake yin hkn

ba, ko sau daya Inteesar bata taba shiga

kitchen tayi masu girki a gidan ba ko da

kuwa ranar girkinta ne sae dae Safeena tayi

a bisa umarnin da Aliyu ya bata, don ca yyi

ta rabu da ita kawae ta dinga girki kullum,

littafin girki kadae ne ke taimakonta don

bbu abinda ta iya da ya wuce tafasa ruwan

xafi, cikin ikon Allah kuwa idan tayi sae ya

dan yi ddi da taimakon littafin, ta adana

littafinta ssae, iyaka idan ta fito inteesar ta

shiga ta dafa indominta ko taliya, ganin

rashin amfaninta a gidan yasa Aliyu ya kai ta

da kansa tayi registratn din jamb ana saura

sati daya a rufe, kila idan ta fara xuwa

makaranta xae samu kwanciyar hankali don

bata tsinanasu da komai sae tashin hnkli a

gidan, wani lkcn yakan yi mamakin ashe

yarinyar nn na da baki hka, kuma

fitsarewarta lkci daya da rashin tsoran

kirkin da take masa yana mugun basa

mamaki shi dae ba wasa da ita yake bare

yace kuma tunda ya auri safeena bae

nemeta ba, gaba daya ta daina tsoransa sae

taga yyi kanta xae doketa ta marairaice

masa tana kuka, gashi abu kadan sae ta

bara masa baki ta fasa masa ihu a gida ba

gaira ba dalili, shi kuma yana kyaleta ne

kawae sbda Abbansa don ko kadan

Inteesar bata gabansa don bbu abinda

Safeena ta rage shi da barin a wajen

kwanciya shi yasa yake ji da ita, duk da

yakan yi murmushi idan ya tuna 1st nyt

dinsu da Inteesar, da yanayin da ya shiga da

har yau bae ji hkn gun Safeena ba, darajar

da Inteesar ke ci kadae a gunsa knn banda

hka da bata isa ta taka masa matarsa da

yake ji da ba, Safeena kanta na mamakin

yanda Aliyu ke share Inteesar duk da

iskancin da take xuba masa, ita bbu abinda

yafi daga mata hankali ma irin mugun

rainata da Inteesar tayi, amma tasan duk

Aliyu ne ya ja mata tunda ga irin tonan

asirin da yyi mata washegarin ranar da aka

kawo ta gidan, wani lkcn takan yi murmshin

takaici tace nasan tanadin da nayi maki

yarinya kiyi yanda kike so lkcn ki ne ynxu.

Ranar da ya kaita tayi registratn din jamb

can ya barota ya bata kudin mota ya wuce

office, bata bari adai daita sahun ya shigo

da ita layinsu ba ta sauka ta basa kudin don

yau tana son ta kare ma anguwar kallo

tunda dae ba fita take ba, tana isa bakin

gate dinsu taga wata yarinya da baxata

wuce ta ba rike da wani kyakkyawan yaro a

hannunta tana waya, Inteesar ta dauke

kanta ganin sun hada ido, yarinyar tace

"sannu fa," inteesar tace "yauwa, ngdd," ta

danna bell mai gadi ya bude mata ta shiga,

taji yarinyar ta burgeta yar kyakkyawa da

ita, safeena na kwance a falo da kawayenta

ta wucesu tana yatsine fuska ta haura sama,

bayan kwana biyu Aliyu ya hadata da driver

taje ganin centre dinta, tana dawowa ta

sake haduwa da yarinyar a bakin titi ita ma

xata karasa layin da kafa tana rike da danta,

bayan sun gaisa Yarinyar tace "amma aure

kike a gdan nn ko," Inteesar tayi murmushi

tace "eh," yarinayr tace "to ya sunanki,"

inteesar ta gaya mata yarinyar tace "ni kuma

sunana Aneesah," Inteesar tayi murmushi

tace "to yaron ki fa," yarinyar tace "sunansa

Abdush-shakur," Inteesar ta karbi yaron

tana murmushi tace "fyn shakur," har suka

isa dai dae gidajensu, yarinyar tace "kina da

kyau ssae, ina son mu xama kawaye,"

inteesar tayi dariya tace "to ai kema kina da

kyau," Aneesah ta bata wayanta tace "sa

min nmbrki to inteesar," Inteesar tace "wllh

wayan mijina ne a hannu na ki bari idan na

samu waya," Aneesah tace "to mu shiga

kiga gidana mana" inteesar ta xaro ido tace

"mai gidanki baya nn," Aneesah tace "A'a a

Abuja yake aiki sae wkend yake dawo wa,"

inteesar ta bi ta suka shiga gidanta, gidane

babba kmr nasu bbu abinda ya xama

bakonta a gidan don duk suna da shi a

nasu gidan, har bedroom ta shiga da

Inteesar, inteesar ta shantake suka dinga

hira kmr da can sun san juna, ta girka masu

abinci ta kawo masu dakin suka ci suna ta

hira tana ba Inteesar labarae kala kala,

Inteesar taji kmr kar ta bar gidan, karfe

shidda saura ta rako Inteesar har bakin

gate kmr kar su rabu, har shakur ya saba da

Inteesar don har da kukansa, wae sae da ta

isa jikin gate tukunna gabanta ya shiga

faduwa a xuciyarta tace "Allah yasa ya Aliyu

bae dawo ba," mai gadi ya bude mata gate

ta shiga taga motarsa a parke a garage

xuciyarta yyi mugun bugawa da kyar tana

jan kafa ta shiga gidan.


Bata tarda kowa cikin falon ba tayi sum sum ta

haye

sama ta bude kofar dakinta a hankali ta

shige,

xama tayi kan gado ta sauke ajiyar xuciya,

jin an

fara kiraye kirayen sllh Mahgrib yasa ta mike

ta

tashiga cire kayan jikinta xata dauki xani ta

daura ta shiga wanka don bata sllh taji an

bude

kofar dakinta, ta tsorata ssae tace "wayyoo

Abbana," ta durkushe da sauri tana kare

kirjinta

da hannunta don undies kadae ne jikinta, ya

karaso cikin dakin yana kallonta yace "daga

ina

kike," taki cewa komai kuma taki dago

kanta

tana durkushe inda take, ya karasa gabanta

ya

dago ta ta shiga nonnokewa a tsorace tace

"wayyo ya Aliyu ban sa kaya ba," ko kulata

bae

yi ba ya jinginar da ita jikin bango yana

mata

wani irin kallo nn da nn yanayinsa ya canxa,

duk

ta tsure tana son durkusawa yaki barinta ta

fashe masa da kuka, ya sauke ajiyar xuciya

ya

sake ta ya fice daga dakin ta tajawo xaninta

da

sauri ta shiga wanka, tana fitowa ta gama

shafe

shafenta ta saka kayan baccinta, ta saka

gashinta cikin net ta fita dafa indominta,

xaune

ta tarda Aliyu a falo safeena na jingine

jikinsa

suna kallo, ya bi ta da kallo har ta wuce su

tana

tabe baki ta isa kusa da fridge ta dauki five

alive ta bude ta sha ta rufe ta mayar da

sauran

don bbu mai shan five alive a gidan sae ita,

ta

juya ta watsa masu harara ta shige kitchen

yin

abinda ya sauko da ita ya mike da sauri

safeena

na tambayarsa inda xa sa bae kulata ba ya

haura sama ya shiga dakinsa bae dau lkci

ba ya

fito rike da kwayoyi har uku a hannunsa,

bae

bari safeena ta lura da komai ba ya shiga

kitchen Inteesar na duke cikinta ya hanata

sakat, ta mike da sauri ta koma baya a

tsorace,

bae ko kalleta ba ya dauki cup ya fice, ta dan

yi

tsaki ta bude tukunyar indomienta tana

dubawa, yana fita falo yyi hanyar fridge

safeena

sae binsa take da kallo, ya juya mata baya ya

ciro drink din five alive din da inteesar ta

bude

ta sha ya xuba kwayoyin a ciki ya rufe ya

mayar

ya ajiye snn ya fito da hollandia yogurt ya

xuba

a cup din da ya dauko a kitchen ya rufe ya

mayar da sauran a fridge snn ya dawo falo

ya

xauna gefen safeena yana shan hollandia

yoghurt dinsa, Safeena tace "ae da kayi

magana

na kawo maka shine ka ba kanka wahala,"

yace

"bana son ki ba kanki wahala ne," bata sake

cewa komai ba ta kwanta jikinsa tana shafa

shi,

shi dae idonsa na kan Tv ganin irin abinda

take

masa yasa ya hade rae yace "stop it am nt in

d

mood," tayi shiru bata ce komai ba amma

bata

ji ddin hkn ba don tana jin ddin Aliyu ya iya

sa

mace ta manta hanyar gidansu gashi yau a

matse take, Inteesar ta fito daga kitchen

rike da

plate din indomienta ya juya yana kallonta

har

ta isa kusa da fridge ta bude ta ciro Five

alive

dinta a xuciyarta tana cewa ni da cikina ma

ke

ciwo, ta dan tabe baki ta rufe fridge din,

juyawar da xata yi suka hada ido da Aliyu ya

kauda kansa da sauri ta tabe baki ta haura

sama, ya sauke ajiyar xuciya har safeena na

tambayarsa lfya, bae tanka mata ba yana ta

kallonsa har kusan karfe sha daya snn ya

mike

yana kallonta yace "xanje in kwanta sae da

safe," ya haura sama ya bar ta nn xaune,

tasan

tunda bae nemeta ba yau idan ta kai kanta

walakanta ta xae yi, don hka sum sum ta

mike

ranta bae so hkn ba don tana bukatansa

yau ta

shige dakinta ranta a bace. Shi kam yana

haurawa sama dakinsa ya shiga ya hada

coffee

yasha don shi mayen coffee ne, snn yyi

wanka

ya canxa xuwa nyt wears dinsa ya bude

kofar

dakinsa yyi hanyar dakin Inteesar, xaune ya

tarda ta a dakin ta jinginar da kanta jikin

gado

idonta a lumshe, ya karasa gabanta ya

durkusa

yana kallonta, ta bude idonta da ya kada yyi

jajur a hankali tana kallonsa.

.

Aliyu yyi murmushi yana kallon cikin idonta

ya daura goshinsa kan nata har tana iya jiyo

numfashinsa a fuskarta ta lumshe idonta ya

dagota ya xaunar da ita kan gado ya dago

kanta yana kallonta, a hankali kmr mai rada

yace "kina bukatan wani abu ne," kin cewa

komai tayi ta koma can tsakiyar gado xata

kwanta, bae hanata ba ya barta tayi

kwanciyarta snn ya dawo gefenta yana

shafa fuskarta yace "to yau baki tsorona"

idonta lumshe bata ce komai ba ya dagota

ya rungumeta ya shiga kissn din wuyanta

yana shafata, da kyar ta turasa muryar ta

can kasa tace "ka bari," shima murya can

kasa yace "shkkn tunda ba kya so," ya sake

ta ya mike ta rikosa da sauri ta fashe masa

da kuka, ya rungumeta cikin rada yace "to

duk me nayi maki kiyi mani ke ma," xata yi

magana ya daura bakinsa kan nata a

hankali yace "kiss me," ta lumshe idonta ta

shiga kissn dinsa, he could'nt belive it, ya

kankameta, ta dauke bakinta daga nasa

tana mayar da numfashi kmr xata yi kuka, a

hankali ya shiga cire mata kayan baccin

jikinta yana kissn dinta, ya shiga romancin

dinta kmr xae hadiyeta ita ma lkci lkci takan

mayar masa da martani ganin yana neman

xautar da ita gaba daya yasa ta kankamesa

tana mayar da numfashi tace "plsss" bae

tanka ta ba har sae da yaga ta fara kuka snn

ya shiga rabata da sauran kayan jikinta,

turata yyi ba tare da ya shirya ba, ya fada

gefen gado yyi rub da ciki yana mayar da

numfashi ta fada kansa tace "no, plss ya

Aliyu," duk ta xama kmr wata mara hankali,

da kyar ya dago ya rungumota murya can

kasa yace "u re nt clean," ta rikesa tana

girgixa masa kai tana hawaye ta kasa cewa

komai sae mayar da numfashi da take, ya

mike da kyar ya fice daga dakin, ta fada kan

gado tana kuka a hankali tunda take bata

taba shiga irin yanayin da ta shiga ranan ba,

ta ma rasa meke damunta kawae, wnn

abun dae da take mugun tsoro yau taji take

mugun bukata kmr xata yi hauka, ta rasa

inda xata sa ranta, ta dukunkune waje daya

kmr mai jin sanyi, Aliyu ya bude dakin ya

shigo ya karasa kusa da gadon rike da kofi

a hannunsa ya dago ta, ta fada kansa tana

kuka tace "don Allah ya Aliyu," ya kai mata

kofin baki ta dauke kanta da sauri yace

"magani ne" ta maida kanta jikinta na rawa

ta shiga shan abinda ke kofi, ruwan lime ne,

sae da ya tabbatar ta shanye snn ya

kwantar da ita ya lulluba mata bargo ta

xama kmr wata mara lfya, yaji tausayinta

ssae gashi har uku ya xuba mata, da kyar ta

samu bacci ya dauketa, snn ya mike ya

dauki juice din ya shiga bathroom ya xubar

ya fice daga dakin, dakin Safeena ya shiga

ya biya bukatansa. Da safe tana wanka ya

shigo dakin, ta kasa fitowa daga bathroom

din duk da ta gama wani mugun kunyarsa

take ji, to wae jiya wani jaraban ne ya

sameta ita kam, tunda take bata taba

experiance din abinda taji jiya ba, ya gaji da

xamansa a dakin ya fice duk da yasan ta

gama wankan fitowa ne kadae baxata yi ba

gashi ta sa key, yana fita ta fito da sauri ta

kulle dakinta da key, tana shiryawa gaban

madubi taji muryarsa da safeena can kasa,

ta mike da sauri ta bude curtain din

window tana kallonsu, tana sanye da wasu

shegun matsatsun kaya, ya bude mata mota

ta shiga ya xaga shima ya shiga snn ya ja

motar suka bar gidan, ta sake labulen ta

koma gaban madubinta amma ta samu

kanta da kasa yin komai kuma, ta mike ta

koma kan gado tayi kwanciyarta tare da

lumshe ido, har rana basu dawo ba, hkn

yasa ta mike ta dauki Hijab dinta tasa snn ta

sa takalminta ta fice daga gidan, mai gadi

yace "ina xa ki," tace "bae gaya maka inda

da exams yau ba," ya bude mata gate din ta

fice tayi gidan Aneesah.

.

Aneesah tayi farin cikin ganinta ssae ta kai

ta har bedroom ranar ma , snn ta kawo

mata lemo, Aneesah tace "to ni yaushe kike

son na shigo gidan ki kawas," Inteesar ta

tabe baki tace "ae ni ba ni kadae bace, ni da

kishiyata ce," Aneesah ta yo waje da ido

tace "da gske, ke ce ta farko ko ta biyu,"

Inteesar tace "ta farko," Aneesah ta bude

baki tace "shekaranku nawa da auren? Ko

don baki haihu bne har ynxu," Inteesar tayi

murmushi tace "watanmu biyar knn da

aure," Aneesah ta dafata da mamaki tace

"kai Inteesar, to dama ba auren soyayya

kuka yi bne ko kuwa kinsan ba ke kadai

bace," Inteesar tace "kusan auren xumunci

aka mana, baya sona bana sonsa," Aneesah

tayi shiru tana kallonta snn ta sauke ajiyar

xuciya tace "ke xaki koya masa sonki

Inteesar namiji fa wawa ne cikin lkci kalilan

xaki ga kin mallake abunki sae kace ba

mace ba Inteesar," Inteesar ta tabe baki tace

"tabdi me xanyi da shi, hanyar jirgi daban ta

mota daban, baya shiga harkata bana shiga

tasa," Aneesah tace "to amma kuna plannin

ne ko," Inteesar tace "kinga ni ki rabu dani

da hirar nn, ina shakur?" ba don ran

Aneesah ya so ba suka bar xancen suka

kama wani hirar, ranar ma a gidan ta ci

abincin rana, bata bar gidan ba sae kusan

karfe shidda ta shiga ta tarar sun dawo,

safeena na kitchen da dan littafinta da take

boyewa tana hada masu girki shi kuma

yana xaune falo yana kallo, ta hade rae xata

wuce sama ya daka mata wani mugun

tsawa da ya raxanata ta tsaya daga inda

take tana masa mugun kallo ya mike ya

karasa kusa da ita fuskarsa daure yace

"daga gidan ubanwa kike," ta tabe baki tace

"aikena kayi to," bata rufe baki ba ya watsa

mata mari ta fasa ihu ta durkushe wajen

tana kiran Abba, safeena ta leko tace "haba

cweety nace ka rabu da ita yarinya ce bata

san ciwon kanta ba tukun yarinta na

damunta, meye kuma na dukanta, nasiha ya

kamata kayi mata dear," Inteesar ta mike

tana kuka tace "don uwarki sae ki xo kiyi

min nasihar munafuka kawae jaka" yyi

kanta ta fasa wani ihun ta saka gudu ta bar

wajen ta haura sama tana ci gaba da rusa

kuka kmr xata tsaga gidan, ranar hka taci

kukanta ta koshi bbu mai lallashi ta gaji ta

kwanta tayi bacci ba tare da ta ci abincin

dare ba, karfe goma ya shiga dakin nata, ko

wanka bata yi ba bare ta canxa kayanta

karewarta ma kasa tayi kwanciyarta, ya

daga ta ya cire hijabin jikinta snn ya mayar

da ita kan gado yana kallon fuskarta, ya

lulluba mata bargo ya kashe mata wutan

dakin ya fita. Washegari kin fitowa tayi daga

dakinta tana ta xaune har axahar bata karya

ba, ya shigo dakin ya tarar da ita xaune kan

darduma ta idar da sllh, ta mike ta shige

bathroom ta bar sa nn tsaye, yyi tsaki ya fice

daga dakin, ranar ma hka suka fita suka

barta ita kadae a gidan, taci kukanta ta fito

ganin yunwa na neman hallakata ta nemi

abinda xata ci, har da na dare ta tanada don

ba fitowa xata sake yi ba, Ana gobe xata je

ta xana jamb dinta tun safe take ta karatu

har kusan sha biyu bata karya ba, ta rufe

biology text book din dake hannunta ta fito

xuwa falo don neman abinda xata ci a

xuciyarta tana cewa inda wnn mutumin

kirki ne da ba shi xae koya min abubuwan

da na manta a chemistry ba, tayi tsaki ta

shiga kitchen ta tarar safeena ta daura girki

amma bata kitchen din littafin da take

amfani da tana koyan girki na kitchen din a

ajiye da alamar tuwon shinkafa da miyar

egusi xata yi ganin irin kayan miyan da aka

jera a kitchen din ko wanne a cikin dan

plate, inteesar ta girgixa kai tace "dakikiya

kawae ynxu ina dauke littafin nn bbu

abinda xata iya yi a nn," xata daura indomie

kawae wata xuciyar tace ta dauke littafin

kawae ta boye, ba shiri ta dauke littafin ta

ma fasa girkin gaba daya ta fice da sauri ta

haura sama a stairs suka hadu da safeena,

safeena tayi mata wani kallon banxa tana

karairaya, inteesar tayi dariya can ciki ciki a

xuciyarta tace "i jez dey laf," ta shige

dakinta, safeena na shiga kitchen ta nemi

littafi ta rasa ta fito da sauri ta koma sama

ta buga kofar dakin inteesar, inteesar ta fito

tana gyara daurin dankwalinta a walakance

tace "lafiya," safeena tayi mata mugun kallo

tace "maxa fito min da kayana kar na

nakada maki shegen duka a nn," inteesar

tayi dariya tace "meye kuma kayanki,"

safeena na huci ta kasa cewa komai don

wnn ae abun kunya ne a gunta anata

tunanin, inteesar tayi tsaki tana yatsine

fuska xata rufe kofar safeena ta fixgota ta

kai mata mari, ta fasa ihu tace "wayyoo

Abbana, wlh sae na rama," safeena ta kai

mata wani marin, inteesar ta fasa wani

kukan tace "don uwarki me nayi maki xaki

dokeni, bnxa kawae dakikiya, karuwa da

ke," Safeena tayo waje da ido tace "ni kike

ce ma karuwa," Inteesar tace "ance maki din

karuwa yar iska, uban waye bae san kinyi

karuwanci ba," tayi kan Inteesar ta rufeta da

duka dai dai nn Aliyu ya shigo gidan, ya

haura sama da sauri da mamaki yana

kallonsu ya fixge Safeena a fusace yace "ke

jakar wace gari ce" tana huci tace "karuwa

fa tace min Aliyu," ya watsa mata mari yace

"ta ce maki din, sharri tayi maki, ko bakiyi

karuwancin bane.


Safeena ta bude baki da mamaki tana kallon

Aliyu, cikin tsawa yace "get out kar na taka

ki a nn, don uwarki idan kika ji mata ciwo

kice baki sani ba ko me? Yar ki ce xaki

kamata da duka hka ko sharri tayi maki"

tsui tsui Inteesar ta bude dakinta a hankali

ta shige tasa key, Safeena da hawaye ya

gama wanke mata fuska don takaici ta kasa

cewa komai ta juya ta bude dakinta ta shige

da sauri, yyi tsaki ya bude dakinsa shi ma ya

shiga, dariya Inteesar ta dinga yi kmr wata

tababbiya a daki, kai Aliyu bae yi ba ko ke

wacece ya disga ki gaban kowa ba komai

bane a gurinsa, girkin da Inteesar bata yi ba

knn ta ci gaba da karatunta da ta tuna

abinda ya faru sae ta fashe da dariya,

Safeena kam xamanta tayi a daki bayan ta

kira uwarta ta gaya mata abunda ya faru

girki kam ta fasa shi har taje takashe gas

din ta komo sama, tana xaune tana naxarin

abinda uwarta ta gama gaya mata tana

murmushin mugunta Aliyu ya shigo dakin ta

dauke kanta ya karaso kusa da ita ya xauna

yana kallonta cikin lallami yace "haba bbyna,

meyasa xaki kulata bayan nace ki daina, i've

told yhu times wit out nmbr yarinyar nn ba

ishasshen hankali gareta ba wllh, ni kaina

tsoro take bani" Safeena ta mike a fusace

tace "dnt tell me dat Aliyu, ynxu so nake

kawae ka tashi ka maidani gidanmu," ya

mike ya kamo hannunta yace "haba safeena

wllh ina sonki kema kin san da hka, dukan

yarinyar nn da kika yi ynxu baki san xae iya

xaman min jaraba ba,"xata yi magana ya

saka bakinsa cikin nata ya shiga kissin dinta

ya dago kanta yana kallonta yace "yhu knw i

luv yhu dear, ki bari ynxu xanje in mata

magana," ya xaunar da ita ya fice daga

dakin ta bi shi da kallo, ita kam Allah ya

daura mata son Aliyu, tayi shiru xuciyarta na

tafarfasa tanatunanin abinda xata yi masa

taji ddi yau, ta sauke ajiyar xuciya tace

"xanyi maganinka kuwa yau," shi kam yana

fitaya buga kofar dakin Inteesar ta mike da

sauri duk da tasan waye tace "waye," yace

"ni kike tambayr waye," tayi tsaki ta koma

tayi kwanciyarta, yyi shiru yana kallon kofar

snn yyi kwafa ya shiga dakinsa. Ganin

mugun yunwan da take ji yasa inteesar ta

bude kofar a hankali ta fita xuwa falo,

kitchen ta tarda shi tsaye shima yana hada

tea ta juya da sauri xata koma ya fixgota,

tace "wayyoo ni ka kyaleni," ya cakumota

yace "ke kince kunnen kashi gare ki ko?" ta

bata rae kmr xata yi kuka tace "ni ka

kyaleni" yyi kwafa ya saketa yace "ni nasan

maganinki," snn ya fice, itama tean ta hada

taxo ta wucesa a falo tana takunta mai jan

hankali ya bita da kallo, a dae dae stairs ta

hadu da safeena, ta wuceta da sauri kmr

mara gskya, safeena dae bata ce mata

komai ba ta sauko kasa. Ganin ba girki

safeena xata yi ba kuma yasan yyi mata laifi

yasa Aliyu ya fita ya siyo masu abinci da

daddare, bata nuna masa komai ba ta

xauna suka ci abincin bayan ya kaima

Inteesar nata, karfe tara tace masa xata je

tayi wanka ta barsa nn falo ta haura sama

sae da ta fara shiga dakinsa ta bude drawer

dinsa ta dauki kwalin wani magani ta cire

pills har guda hudu tana murmushi sanin ko

na menene ta fice daga dakin ta shiga nata,

tana jin ya bude dakinsa ta fito daga nata

dakin da sauri ta shiga nasa yace "shine

kika bar ni ni daya a falo ko bbyna," ta danyi

murmushi bata ce komai ba ta xauna

gefensa, ta kalli agogo tace "yau baxa ka

sha coffee ba bby," ya duba agogo karfe sha

daya saura yace "to kawo min dear," ta mike

tana rangwada da shegun kayan baccin

dake jikinta tace "ok bby," snn ta fita daga

dakin, tana gama hada coffee din ta watsa

kwayoyin dake hannunta a ciki tana

murmushi ta koma sama ta kai masa, ya

karba ya ajiye yace "tnks dear bari sae nayi

wanka," tayi kwanciyarta kan gado ya mike

ya shiga bathroom yin wanka, tana nn

kwance ya fito yyi shirin kwanciya snn ya

jawo system ya dan yi danne dannensa snn

ya dauki coffee din ya fara sha, sae satan

kallonsa safeena take ta gefen ido, a hankali

ya dinga shan coffeen har ya shanye ya ajiye

cup din, snn yyi rub da cik kan gadon ya

kwanta tare da lumshe idonsa, tana ta

kallonsa har na kusan minti talatin snn taga

ya mike da kyar ya dawo gefenta ya kwanta

ya jawota jikinsa, bata hanasa ba ya shiga

shafata yana kissn wuyarta, ta fara mayar

masa da martani itama, sae da ta bari ya

gama ficewa hayyacinsa gaba daya ya xama

kaman wani mashayi har wani rawa jikinsa

yake yana neman fara aiki snn ta turasa da

karfi tace "me kuma xaka yi da karuwa

banda abinka," ya kankameta kmr wani

tababbe yace "no plss kar kiyi min hka

safeena, plsss," tayi dariya ta turasa da karfi

ta mike ta saka kayanta tace "aa

.

. Duk yanda Aliyu ya so Safeenah ta basa

hadin kai kememe taki yarda da shi sae

dariya take ta tana masa kallon rainin wayo

tace "kaje gun warce ba karuwa ba, ni kam

karuwace," tunda ta shigo gidan dama ta

lura da bbu abinda ke shiga tsakaninsa da

Inteesar don kullum ita kadae ke kwana

dakinsa sae randa baya bukatarta ne xae

hade rae yace tana damunsa ta koma nata

dakin, kuma shi da bakinsa ya taba gaya

mata baya forcin mace ta kwanta da shi,

komin nacinsa gwara ya hakura kuma ta

lura da gskya yake fada mata ba karya ba, ta

mike tsaye tana karairaye tana kallonsa tace

"gud nyt dear," snn ta fice xuciyarta fari tas

ae sae dae ya mutu yau, binta kawae yake

da kallo ya ma rasa abinda xae ce mata ya

mike xaune da kyar ya dafe kansa yana

kiran Allah a xuciyarsa, shi daya kadae yasan

yanda yake ji a jikinsa, ya ma rasa wani

tunanin xae yi, inteesar ta fado masa ya

girgixa kai sanin halinta ya koma kan gado

ya kwanta yana mayar da numfashi, tsam ya

mike kmr wanda aka tsikara ya fice daga

dakin ganin yana neman hallaka kansa yyi

hanyar dakin Inteesar, tana xaune gefen

gado ta kunna bedside lamp chemistry

textbook a hannunta tana karatu don gobe

xata xana jamb, ta mike da sauri jin an bude

kofar dakinta, ta koma da sauri ta xauna

ganin Aliyu don dan karamin kayan bacci ne

jikinta, gani tayi ya xube tsakiyar dakin, ta

mike tsaye da sauri ta dauki xaninta ta

daura ta karasa gabansa da sauri ta

durkusa tana kallonsa da mamaki, a

durkushe kansa yake, nn da nn ta rude kmr

xata yi kuka tace "me ya faru ya Aliyu," ya

dago da kyar ya riketa, idonsa ya kada yyi

jajur da kyar yace "fateema don Allah kar

kice kina tsorona yau, i beg u plss ki tausaya

min," ta yo waje da ido a tsorace ta mike da

sauri xata bar wajen yyi hanxarin fixgota ta

fado kansa ya rungumeta yana mata wani

irin kallo, kuka ta fashe da a rude tace "na

shiga uku, don Allah ka sakeni bana so,"

muryarsa na rawa yace "baki tausayina

fateema," cikin kuka tace "wllh wllh tsoro

nake ji ya Aliyu kayi hakuri," ya mike da kyar

ya fada kan gadonta ta mike tsaye ita ma ta

bisa tana kuka xata yi magana ya jawo ta

jikinsa yace "kar ki ce min komai fateema,

taimakona xaki yi," bae jira tace komai ba ya

shiga rabata da kayanta, duk da rawan da

jikinta ya fara yi kmr ana kada gangi bata

hanasa ba amma kuka ssae take, ganin da

gske ashe yake yasa ta fasa ihu ya toshe

bakinta da sauri ta shiga turasa a gigice

tana cewa "wayyoo wlh bana so ka bari don

Allah nake rokanka baxan iya ba," kuka take

kmr ranta xae fita, ya saketa yana mayar da

numfashi taga ya mike da sauri yyi hanyar

bathroom a nn bakin kofa ya xube kasa ya

kasa karasawa ciki, ta mike da sauri ta

dawo kusa da shi jikinta na rawa tana kuka

tace "kayi hakuri ya Aliyu, gani baxan sake

maka kukan ba," cikin tashin hankali take

maganar, ya rungumota ta runtse idonta da

sauri jikinta na ci gaba da rawa, bata sake

hanasa yi mata komai ba kuma tayi kkrin

hadiye kukan da take sae ajiyar xuciya,

ranar ta ci axaba wajen Aliyu, don bata ga

bambancinsa da ranar da ya fara saninta ba,

tayi kuka tayi rokan amma Aliyu bae sarara

mata ba bae ma san tana yi ba, ya wahalar

da ita ssae ba kadan ba, bae kyaleta ba sae

da yaga numfashinta na neman daukewa,

ya kankameta duk ya rikice mata yana kiran

sunanta, sun fi minti goma a hka snn yyi

namijin kkrin daga ta ya mayar kan gado,

kuka take don tsabar axaba muryarta ma

bae fitowa, duk ya rasa yanda xae yi da ita,

ya rungumeta abun tausayi ya shiga

lallashinta yana bata hakuri, ajiyar xuciya

kawae take tana kwance kan kirjinsa duk ta

wani langwabe don wahala nn da nn jikinta

ya dau xafi, wanka ya fara yi mata snn ya

bata magani ta sha, ya kwantar da ita kan

gado daga nn bacci ya dauketa wajajen

karfe hudu na Asuba.

.

Da kyar Aliyu ya iya tashi yyi sllhn Asuba,

shima duk baya jin ddin jikinsa, har lkcn

bacci Inteesar take ya dawo gefenta ya

xauna yana kallonta cike da tausayinta, a

hankali ya shiga tada ta, ta bude idonta da

ya kumbura don kuka a hankali tana

kallonsa yace "tashi kiyi sllh, xa ki iya?" ta

kauda kanta da sauri bata ce komai ba snn

ta mike xaune, ya daura hannunsa a

goshinta yaji da xafi, yace "xa ki iya kuwa,"

bata ce masa komai ba ta mike da kyar

gabanta na faduwa ko xata ji irin abinda taji

wancan ranar amma bata ji ba sae jiri

kawae da take gani ta shiga bayin ya bita da

kallo, yana nn xaune ta fito ta fara sllh, tana

idarwa, ya dawo kasa kusa da ita ya xauna

yana kallonta ta sunkuyar da kanta, yyi

murmushi yace "mrning," ta hade rae ta

mike xata bar wajen tayi baya xata fadi yyi

saurin rikota ya karasa da ita kan gadon ya

kwantar da ita, kuka ta shiga yi a hankali ya

kwanta gefenta yana kallonta yace "ki fada

min gskya fateema, jiya kin ji xafi ne," ta

dago kai tana kallonsa don takaici ma

kawae sae ta fashe masa da kuka ya dagata

suka mike xaune yace "ni bance kiyi min

kuka ba," ta turasa cikin kuka ssae tace

"tambayata ma kke ko, to wlh daga yau ka

sake min irin hka sae na gaya ka da inna" ya

rungumeta yana murmushi, ta dinga kuka

har da shessheka, a hankali yace "sae kice

ma inna nayi maki me," taki cewa komai sae

dae har lkcn kuka take, ya kwantar da ita ya

rufa mata bargo yace kiyi baccinki, ya koma

daya side din ya xauna, nn da nn bacci ya

dauketa, yana nn xaune har kusan karfe

takwas, yaga ta xabura ta mike xaune ya

juya da sauri yana kallonta, ta kalli agogo ta

mike tsaye da sauri tayi baya xata fadi ya

mike da sauri kan ya karasa kusa da ita har

ta buge da bango ta fadi kasa, ta fashe da

kuka ya durkushe gabanta da sauri ya

dagota, jikinta yyi xafi ssae, ya xaunar da ita

kan gado yace "to da ina xaki," tana kallon

agogo tace "yau ne exams dina," yyi shiru

yana kallonta yace "xaki iya," ta tsaya

kallonsa snn tace "kmr ya," yace "naga baki

jin ddi ki bari nxt yr kawae, kmr gobe..."

bata gama sauraran abinda xae ce ba ta

mike ta shige bathroom abinta tana

daddafa bango, yana nn xaune ta fito ta

shirya, yace "break fst fa," tana rike da

chemistry dinta da kyar tace "tea xan sha

kawae," ta gane xaxxabi ne ke neman

rufeta, da kansa ya hada mata tean ya bata,

ta shiga sha, har ta sha rabi ta ajiye sauran

snn a hankali tana nuna masa wani

calculatn a chemistry textbuk dinta tace "ni

na manta wnn formula din," ya karba yana

kallo abinda take nuna masa, ya dauki

takardar da take calculatns jiya ya shiga

solve din mata questn din yana mata

explanatn, wai daga kan da xae yi sae ganin

ta yyi ta jingina jikin gado tana bacci, yyi

shiru yana kallonta, yasan jiya kam bata

samu baccin kirki ba, a hankali yace

"fateema," ta bude ido da sauri tana

kallonsa tace "kace me," yace "ki bari nxt

tym kiyi jamb," kmr xata yi kuka tace "ni ka

kyaleni, idan baxa ka koya min ba in tashi in

tafi," ya daga kafada ya shiga koya mata har

ya gama yace kin gane tace eh, ta mike ta sa

Hijab dinta ya bi bayanta, sae da ya fara

shiga daki ya dauki makullin motarsa snn ya

fito ya bude mata motar ta shiga shima ya

xaga ya shiga suka bar gidan, hka ta dinga

bacci a motar har suka isa, yace "ke baki jin

magana nace ki bari wani yr din, ki ci gaba

da islamiyya kin ki ko," ko kallonsa bata yi

ba ta bude motar xata fita ya mika mata

dubu biyu yace xan xo daukarki anjima, snn

ya ja motarsa ya wuce, ita kuma ta shiga

ciki. A daddafe ta gama exams din don

xaxxabi ne ssae ya rufeta, ta fito ta nemi

guri ta xauna tana jiransa, jiran minti talatin

tayi masa taga bae xo ba ta tsayar da

tricycle ta hau abinta ta wuce gida, ko da ta

isa gidan bata tarda kowa ba mai gadi yace

mata sun fita shi da Safeena, ta tabe baki ta

koma ciki tayi kwanciyarta, sae kusan

yamma xaxxabin ya sake ta ta sauko kitchen

ta dafa indomie ta koma sama abunta ta ci,

ba su suka shigo gidan ba sae kusan karfe

goma na dare, ya shigo dakin yana kallonta

yace "srry fa, mamar Safeena ce bata da lfya

shine muka je gidan," ta ja dogon tsaki ko

kallonsa bata yi ba ta mike ta bude

bathroom ta shige ta barsa nn tsaye, yyi

kwafa ya fice kawae. Bayan kwana biyu aka

turo mata da scores dinta na Jamb, ya isa

har yyi yawa ta karanta Medicine abunta, a

falo take gaya masa ranar yyi mata mugun

kallo yace "ke ce xaki iya wani karanta

Medicine salon na bata kudi na kawae, wae

an gaya maki cin tuwo ne," ta galla masa

harara tace "to ina ruwanka ka shiga

kwakwalwata ne?," ya mike tsaye yana

kallonta yace "xan fa babbalaki wataran a

gidan nn yarinyar nn," tayi tsaki ta juya ta

koma sama tana cewa "ni wllh abba xanje

na gaya ka da abba, ina ruwanka da abinda

xan karanta, kai wa ya hanaka karanta

medicine" Safeena da aka siyo sabon

takardar koyon girki ana kitchen ana girki

tace "sae hakuri dear, ta xata wasan yara ne

medicine din Honey," yana hararanta yace

"ke kuma wa yasa bakinki a nan,


Bayan sati daya inteesar na kwance ita

kadae a daki wajen karfe sha biyu na rana,

safeena ma na dakinta waka sae tashi yake

kmr xae tsaga gidan, Aliyu ya fita aiki,

inteesar ta gaji da kide kiden da safeena ke

sa wa gashi ba daman tayi mata magana ta

ci ubanta Aliyu baya nn, ta mike ta dauki

Hijab dinta ta fita daga gidan, mai gadi yace

"oga yace kar na bari kowa ya fita," ta yi

shiru tana kallonsa kmr ta shakesa, can dae

tace "bae ce maka xan je duba jarabawa

bne," mai gadi yace "aa ni bae ce min hka

ba," ta galla masa harara ta isa kusa da gate

din tace "to sae ka kirasa kaji," ta bude gate

din ta fice daga gidan, gidan Aneesah ta

shiga, ta tarar tana ta karatun littafin hausa,

taji ddin ganin Inteesar ssae tace "kwana da

yawa 'yar uwa ina kikaboye gashi ba daman

na shiga gidanku,"inteesar tayi dariya tace

"ina nn ke dae, ba nace maki xan xana jamb

ba," Aneesah tace "ohh hka fa ya scores yyi

kyau?" inteesar tace "ehh wllh, shakur fa,"

Aneesah tace "yana bacci wllh, wae meye

sirrin yan mata naga kin kara kyau kinyi

haske" Inteesar ta harareta tace "ban fa son

cin fuska," Aneesah tayi dariya ssae tace

"wllh kuwa da gske, baki duba kanki a

madubi ne? ko dae...." inteesarta tabe baki

tace "ko dae me," Aneesah tayi dariya tace

"oho," ta mike ta kawo mata ruwa da lemo,

nn suka dinga hirar rayuwa, ganin Aneesah

bata boye mata komai game da rayuwarta

yasa inteesar ta bata lbrin nata rayuwan tun

bata yi aure ba har ixuwa aurenta da Aliyu,

da irin xaman da suke da shi har ya auro

safeena, Aneesah tace "tab lallai ba shi da

mutunci, kuma Abba bae kyauta maki ba da

yyi maki hka da ma Haisam din ne, ke ma da

naki ae, taya xaki dinga shiru kina cutar

kanki inteesar, na tabbatar da tuni kin gaya

Abba irin xaman da kuke da ya raba ku

ynxu wllh, to wae ma don me baki son na

shiga gidan naku sbda wata safeena,

tsoranta kike ko me, shi kuma Aliyun ba kiyi

niyar gyara masa xama bne wllh, tab,"

Aneesah tayi kwafa taji kmr ita ce Inteesar,

inteesar tayi murmushi tace "to mu je gidan

namu ynxu, ae ya fita office," Aneesah ta

mike kmr jira take tace "bari na dauko

Hijab," ta wuce sama Inteesar ta bi ta da

kallo tana murmushi, ba ajima ba ta sauko

sanye da Hijab tana rike da Shakur da

kwalban turare a hannunta, ta mika ma

Inteesar tace "mum dita ce ta aiko min da

turaren nn na dibar maki yana da kyau ssae

wlh," Inteesar ta karba tayi mata gdya suka

fita daga gidan, inteesar ta danna bell mai

gadi ya bude masu gate suka shiga, xaune

suka tarar da Safeena da uwarta a falo ta

cika ta da kayan drinks da nama sae hira

suke suna shewa kmr kawaye, safeena ta bi

Aneesah da kallo hka ma uwarta dake kallon

inteesar cike da tsana, Aneesah tace "kai

amma falonki babba ne Inteesar, nake ga

kmr ma yafi nawa," inteesar tayi dariya tace

"kai Aneesah kallon tsoro dae kika ma falon

nawa," safeena ta mike tana hararan

Inteesar tace "falonki? Amma ke jaka ce da

kika yi wnn tunanin uban wa ya baki falo,"

Hajiyarta ta mike tace "wllh kin ban mamaki

safeena da har xaki iya xama yarinya

karama ta raina ki hka, yaushe kika yi laushi

hka safeena, dubi fa kallon da take maki,"

inteesar tace "to falonki kike son nace da, ni

dae naga ko gaban mai gidan kika kira nn

da falonki wllh gwale ki xae yi, dama kun

saba, ni ko sae na fadi hkn ya xauna"

Aneesah ta fashe da dariya, inteesar tace

"Atoh ae gskya ne Aneesah, jiya fa daga tace

kofarta ya fara samun matsala ya hauta da

masifa kmr xae maketa wae ta shigo masa

da kofa gidansa ne da xata ce kofarta, bare

wnn mae gaba daya wae falonta" dariya

Aneesah ta dinga yi ssae, safeena tayi kan

Inteesar ta haura sama da sauri ta bar

Aneesah nn tsaye, safeena ta cakumi

Aneesah tana huci tace "don ubanki me ya

shigo dake gidan nn," Aneesah ta ajiye

shakur ta watsa mata mari tace "meye

hadina dake don uwarki da xaki rikeni hka,"

haba kan kace komai fada ya kaure

tsakaninsu, inteesar ta kasa saukowa don

shegen tsoro, da kyar tayi shahada ta sauko

ganin dambe suke ssae, safeena dake cin

uwarta hannun Aneesah ta fixgo inteesar,

uwarta ma ta taho da gudu xata sa hannu

Aneesah ta jefar da ita gefe daya ji kke

rigijib a kasa, nn inteesar da Aneesah suka

hadu suka nakada ma Safeena shegen duka

sae ihu take shakur ma na ihu, sae da suka

mata laga laga snn inteesar ta ja Aneesah

suka haura sama rike da shakur ganin uwar

safeena tayi kitchen da gudu, inteesar ta

saka key a kofar bayan sun shiga. Ihu

safeena ta dinga rusawa a gidan ta dauki

wayarta ta kira kawayenta gaba daya su xo

wae sae sun kashe Aneesah yau, ita kuma

inteesar mijinta baxae ganeta ba, inteesar

duk ta tsorata ganin kawayen safeena na ta

shigowa gidan, Aneesah kam ko a jikinta,

suka dinga bubbuga kofar kmr xasu cireta,

inteesar kuka shakur kuka, Aneesah tace

"kin ban mamaki wllh inteesar meye abun

tsoro a kishiya, ba dole ta maida ki yar ta ba

tayi ta duka taga kina tsoranta," inteesar

tana goge hawayenta tace "to ko na kira ya

Aliyu ne wllh cire kofar xa suyi," ta fashe da

kuka tana neman wayar Aliyu dake wajenta.

.

Inteesar tadauki wayar jikinta na rawa ta

shiga kiran Aliyu, dontsabar takaici Aneesah

kasa daukar Shakur dake ta tsala ihu tayi,

sae kallon Inteesar take kmr ta maketa, Aliyu

na daga wayar ta fashe masa da kuka, ya

mike tsaye da sauri yace "me ya faru,"

cikinkuka tace "ko ba Safeena bace wae

xata kasheni ta kira kawayenta da yawa a

gidan har da mamarta gasu nn xasu cire

kofar wae su kasheni," Aneesah ta girgixa

kai cike da takaici ta kinkimi danta tayi

hanyar kofa xata fita da gudu inteesar ta

karasa kusa da kofar ta rikota tace "wayyo

so kike su kashemu, don Allah ki bari ya

dawo," da sauri inteesar ta cire makullin,

Aneesah ta ma rasa me xata ce mata, su

safeena har lkcn basu fasa buga kofar da

suke suna xage xage ba, Aneesah ta shiga

mayar masu ita ma, hka suka dinga xage

xage ta uwa ta uba, sum sum inteesar tayi

jikin window har lkcn a tsorace take ta

tsaya tana jiran shigowar Aliyu, ko minti sha

biyar ba ayi ba ya shigo gidan da motarsa,

tayi gun Aneesah da ke ji kmr ta cire kofar

ta fita suyi ta takare tace "Aneesah ya

dawo," Aneesah ta galla mata harara tace

"da'allah ja can kin ban waje, kin ban

mamaki inteesar," Aliyu ya hauro sama yana

kallon safeena da kawayenta kusan su biyar

uwarta ma na tsaye cikinsu, wani mugun

tsawa ya daka ma kawayen nata yace "b4 d

count of 3 duk ku fice min a gida kar na sa

a kulle min ku karuwan bnxa kawae yan

iska nn din gidan ubanku ne ko na uwarku,

kaji min bitches " tuni jikin safeena ya dau

rawa, kawayen nata kuwa sum sum suka

shiga sauka kasa yana binsu da kallo yana

huci, ko kallon uwar safeenar bae yi ba yyi

kan safeena ya fixgota ya kai mata mari

yace "gidan nawa xaki mayar joint din yan

iska? To maxa ke ma dauko gyalenki ki bi su

bana son na bude ido na ganki cikin gidan

nn, get out" cikin tsawa ya karasa maganar,

Hajiya na kallonsa da mamaki tace "Aliyu a

kan idona kke walakanta min 'ya ta," ya juya

yana mata mugun kallo yace "an

walakantata din, ae dama a walakance kika

bani ita, kuma a walakance na sameta ko

kun manta ne," yyi tsaki ya shiga buga kofar

Inteesar, inteesar na hararan kofar

tace"waye?" yace "uwarki ce, kin xo kin

bude min kofa ko sae na taka ki," inteesar

tayi tsaki tace "to baxan bude ba," Aneesah

ta bude baki da mamaki tana kallon kofar, a

lallai wnn gantalallene shi kuma ba shi da

gwani, a fusace ya juya ya shige dakinsa,

safeena ta fito sabe da gyale tana matsar

kwalla tana kallon uwarta, uwar tace "ke ina

xaki maxa koma ita kanta naga ba kyaleta

yyi ba, hka yake dama," safeena tace "hka

yake wllh...." fitowar Aliyu yasa safeena tayi

tsit, ko kallonsu bae yi ba ya isa jikin kofar

inteesar da spare key a hannunsa, inteesar

na jin ya saka key cikin kofar ta mike tsaye

da sauri tana kallon Aneesah ta nuna mata

bathroom murya kasa kasa tace "ki shiga

bayi kafinya shigo," ko kallonta Aneesah

bata yi ba, har ya bude kofar ya shiga dakin,

da sauri inteesar ta juya xata bar wajen ya

fixgota a fusace ta fada kansa ta fasa masa

ihu a tsorace tace "wllh xan gaya ka da

Abba," idonta ya tsaya kallo da alamar

mamaki, ya sa hannu ya dago kanta yana

kallonta da kyau, a hankali ya shiga kare

mata kallo snn taga ya sake ta, Safeena da

uwarta na bakin kofa suna kallon

dukabinda ke faruwa, har ya juya xae fita ya

juya yana mata mugun kallo yace "wnn

wacece," ta hararesa tace "kawata ce," yyi

shiru yana kallonta, shakur ya karaso kusa

da shi yana cewa "daddy," da maganarsa da

bae gama fitowa ba, ya sunkuya yana

kallonsa snn ya shafa kanshi yace "hw re

yhu dan daddy," snn ya juya ya fita shakur

na biye da shia baya, sum sum safeena da

uwarta suka bar wajen, bbu yabo bbu

fallasa Aneesah tace "dauko min yarona na

tafi gida" Inteesar tace "lah har xaki tafi ki

bar anjima mana ko ruwa fa baki sha ba,"

Aneesah ta harareta tace "ae wllh kin bada

mata Inteesar, ni dauko min yaro na na bar

gidan nn," safeena da uwarta na shiga daki

uwartata ta kira Hajiyar Aliyu, tace "maxa

maxa ki taho ki ga irin rikon da danki ke ma

'ya ta Hajiya, hka muka yi dakudama ya

dinga dukan safeena," Hajiya ta bude baki

tana salati tace "wllh Alhaji ya hanani xuwa

gida Aliyu ban san dalili ba, amma kar ki

damu xan kirasa ynxun nn Hajiya" inteesar

na shirin kwanciyawajen karfe goma Aliyu

ya shigo dakin, bata ko kallesa ba ta gama

abinda xata yi ta shige cikin bargo, ya dawo

gefenta ya yaye bargon yana kallonta, ta

hararesa tace "meye hka," ya dan marairaice

mata yace "yau ma tausaya min xaki yi

kanwata," nn da nn ta fara kuka kmr jira

take tace"ni wlh wllh ka fitar min a daki ina

gaya maka," yyi dariya ya dawo gefenta ya

kwanta yana shafa cikinta yana murmushi

xae yi magana sae kuma ya fasa, ta turasa

tace "ni fa bana son iskancin nn ka fitar min

a daki," yana ci gaba da shafa cikinta yace to

wacece wnn yarinyar da na gani daxu a

gidan nn,inteesar ta buge masa hannu tace

"kawata ce," yace "a ina kika samo ta," tayi

masa bnxa, ya rungumota ssae, sae da ya

jagwagwalata snn ya fita daga dakin ganin

irin kukan da take a tsorace

.

Inteesar na kwance a daki tun safe take ta

bacci ta kasa tashi, da ta farka xata koma

taji dae yunwa ya isheta ta mike xaune ba

shiri tana kallon agogo, taga karfe daya, ta

tabe baki ta jingina jikin gadonta bbu

wanda ya damu da ko ta karya ko bata

karya ba a gidan, kuma ranar lahadi ne Aliyu

na gida, ta sauko daga kan gadon da kyar

idonta na juya mata ta dauki xani ta daura

kan rigar baccinta ta bude kofa ta fita tana

jan kafa, xaune ta tarda shi da safeena kan

dinnin suna lunch sae hira take masa tana

dariya, shi kam sae dae yyi murmushi yana

cin abincinsa, da wuya kaga dariyan Aliyu,

inteesar ta tabe baki ta shige kitchen suka

bi ta da kallo, Aliyu ya girgixa kai yace

"yarinyar nn dae bata da amfani a gidan

nn," safeena ta dauke kanta ta ja bakinta

tayi shiru don ta san tana iya magana ya

gwaleta ynxu ba karamin aikinsa bne,

inteesar taji bata jin cin indomie, ta dan

bude tukunyar safeena tana lekar abinda ke

ciki, cous cous ne da miyar hanta, ta dan

yatsina fuska duk da hka kawae taji abincin

ya shiga ranta, ta rufe tukunyar a hankali

tayi xamanta a kitchen din tana tunanin me

xata dafa, indomien dae at lng lst tayi decide

ta dafa ta mike tsaye ta daura ruwan, ta bar

shi ya fara tafasa snn ta shiga xuba

abubuwan da xata xuba, hka kawae taji

bata jin cin kwae, indomien na fara dafuwa

taji xuciyarta na mugun tashi, ta koma baya

da sauri tana rike da cikinta da ya hautsine

nn da nn, ji tayi amai na neman xubo mata

ta toshe bakinta da hannunta da sauri ta

fice daga kitchen din da gudunta tayi

hanyar stairs har tana tuntube, duk suka

bita da kallo Aliyu ya mike ya bi bayanta da

sauri yana tambayarta me ya faru ya ma yi

xaton yankewa tayi, safeena bata yi gigin

binsa ba don tasan halinsa, da kyar Inteesar

ta iya karasawa dakinta ta bude kofar bayi

da sauri ta durkushe nn bakin kofar ta

shiga kwarara amai kmr xata amaye hanjin

cikinta.


Aliyu ya shigo dakin da sauri ya karaso

bakin kofar bayin yana kallonta, har lkcn

amai take ssae gashi bbu komai cikinta, ya

durkusa gabanta a hankali ya dafa ta yana

mata sannu, buge masa hannunsa tayi, tayi

xaman dirshan a bakin kofar tana mayar da

numfashi ta fashe da kuka ta jingina jikin

bango duk ta rasa inda xata sa kanta, juye

juyeta shiga yi a bakin kofar tana kuka tana

kiran Abbanta, ya fixgota ya daka mata

tsawa "kina hauka ne," ko kallonsa bata yi

ba ta rarrafa jikin gado ta xauna ta jinginar

da kanta tana ci gaba da kuka tana mayar

da numfashi, ya mike ya dawo kusa da ita

yana kallonta ya dafa ta xae yi magana ta

mike da sauri ta koma bayin ta durkushe ta

shiga kwararo wani aman kmr xata shide

har wani rawa jikinta yake, lkci daya jikinta

ya dau xafi, ya riketa yana mata sannu, ta

langwabe masa ta fada kansa sae kiran

Abba take tana mayar da numfashi, ta fara

kkrin mikewa ya rikota yace "ina xa ki," tana

girgixa masa kai ta kuma fadawa kansa tace

"wayyo kwanciya xanyi na gaji," ya dago ta

ya shiga da ita bayin ya wanke mata baki ya

dauketa ya maidota cikin dakin ya kwantar

kan gado ya rufa mata bargo yana kallonta

sae rawan sanyi take, ya koma ya gyara

bathroom din, snn ya dawo gefenta ya

xauna yana kallonta duk ya ma rasa wani

tunani xae yi, ya jinginar da kansa jikin

bango a hankali ya lumshe idonsa "no! Wnn

me shegen rakin baxata iya rainon ciki ba

ynxu, nd bae tashi haihuwa da ita ba tukun,

da ma safeena ce wnn kam takuran da yake

samu a gida a kanta xae kara yawa ne ma,

to ma wani moranta yyi har xata dauki ciki

ynxu" yyi tsaki ya bude ido yana kallonta

bacci take amma da gani ba me ddi ba sae

juye juye take, ya girgixa kai ya mike ya fice

daga dakin, makullin motarsa ya dauka ya

sauko falo, safeena da ta fito daga kitchen

knn bayan ta kashe gas din da Inteesar ta

kunna tace "me ya sameta Dear," ya galla

mata harara yace "ban sani ba," ya fice, ta bi

sa da kallo, ita kam halin Aliyu ya isheta a

gidan nn, gashi sae bata kudinsu suke a

banxa a kansa, amma abu sae kara gaba

yake, tayi kwafa ta haura sama, yana shiga

motarsa ya kama hanyar asibiti, bae damu

da gaisuwan da nurses ke masa ba har ma

da patients ya haura sama kawae ya wuce

office dinsa, ya bude glass din da

magunguna suke ya shiga xaban wanda ya

kawosa, tabs kala biyu ya dauka da ruwan

allura daya ya rufe glass din ya fito ya rufe

office din, ya sauko kasa xuwa reception,

sae a snn ya shiga amsa gaisuwan patients

din da ke gaishesa, yyi murmushi ganin

matar da yyi ma theatre kwanakin baya da

yaranta da babansu, ya karasa kusa dasu

yana kallonsu yace "madam me ya sami

twins" matartace "wllh tari suke doctor, ya

aiki?," ya karbi dayan yana masa wasa yace

"aiki Alhmdllh anyi attend din maku ne," tace

"A'a ynxu dae xa a duba mu, madam fa," yyi

murmushi yace "tana lfya," tace "to a gaida

min ita, yau kana wkend ko," yace "wllh

kuwa, Allah ya sauwake, i wil b on my way,"

ya ba mijinta hannu suka yi sllma snn ya

juya, yana isa kofar fita sai da ya juya ya

sake kallon kyawawan yan biyun da suka

girma ssae, ya dauke kansa da sauri ya fice

ya shiga motarsa ya bar asibitin.

.

Aliyu na shiga gida ya tarda Safeena kwance

a falo tana kallo, ta bisa da kallo har ya

haura sama snn ta mike xaune tana

bubbuga kafa a hankali ta shiga maganar

xuci "lallai its high tym she wake up frm her

slumber, ya kamata ta tashi tsaye daga

xaunen da take ynxu, Aliyu ya gama kawota

bango, xata cire sonsa ta ajiye gefe guda

tayi abinda uwarta ta dde tana son tayi taki

yi sbda so ya rufe mata ido, ita kuma

inteesar ynxu suka sa kafar wando da ya da

ita" tayi murmushin mugunta ta mike ta

haura sama xuciyarta na tafarfasa. Aliyu na

shiga dakin ya tarda ta tana bacci ya xauna

gefenta yana kallonta ya ciro magunguna da

alluran da ya dauko a asibiti yana kallonsu,

snn ya juya yana kallonta tayi wani irin

haske ta kuma kara kyau, yyi murmushi ya

shafi gefen fuskarta ya mike ya dauko

syringe a dakinsa ya dawo ya shiga hada

alluran, sunansa yaji ta kira, ya juya da sauri

yana kallonta ta sake maimaitawa "ya Aliyu,"

sae kuma yaga tayi murmushi ta juya, ya

ajiye alluran hannunsa ya dawo dab da ita

ya xauna yana shafa labbanta da yatsa yace

"fateema," cikin baccin ta amsa "na'am," yyi

murmushi ya daura mata kiss a bakinta,

murmushin yaga ita ma tayi, yyi still yana

kallonta, to wae meyasa yake son xubar da

cikin nn, shi dae yana son yara kuma xae so

yaga kyakkyawan bbyn da xata haifa masa

mai kama da ita, ya dauke kansa ya daura

hannu a goshinsa kan na juya masa, y?

Meyasa yake son xubar da bbynsa gudan

jininsa, ya girgixa kai yace "No," da sauri

yaga ta mike xaune ya kamo ta ta fara

turasa xata sauka yaki sakinta yana

tambayarta mene, amai ta shiga kwarara

masa a jiki yana rike da ita har lkcn, sae da

ta gama snn ya dauketa ya shiga da ita bayi,

sae kuka take tana cewa ita ya kaita gida,

wanka yyi mata ya nannadeta cikin towel ya

fito da ita ya cire xanin gadon snn ya

kwantar da ita, shima wankan yyi don duk

ta bata masa jiki ya saka xanin gadon cikin

washn machine da shirt din jikinsa snn ya

fito daure da towel, ranar ce rana ta farko

da ta taba ganinsa daure da towel don ko

singlet Aliyu bae yrda ta gansa da shi bare

short nicker, ta rufe idonta da sauri, shima

bae ce mata komai ba ya kwashi

magunguna da alluran da ya hada ya fita da

su, dai dai lkcn da Safeena ta fito daga

dakinta, ta bi sa da kallon mmki shi kam ko

kallonta bae yi ba shiga dakinsa. Alluran da

yyi mata bayan ya tilasta ta sha tea ne ya

tsayar mata da aman, amma duk da hka sae

da ta gwammace dama aman ta dinga yi taji

ddi, don rasa inda xata sa ranta tayi sae

kuka take tana juye juye, ya rungumota cike

da tausayinta yana lallabata tayi bacci, da

kyar ta samu baccin ya dauketa, yyi shiru

yana kallonta duk ta rame lkci daya, da

yamma wajajen karfe biyar ya fita pharmacy

siyo mata magunguna da drips din da xae

sa mata.Yana fita ko minti goma ba ayi ba

Zainab ta shigo gidan ko kallon safeena

dake ta busar da gashinta da hand dryer

bata yi ba ta wuce sama, safeena ta bi ta da

kallo snn ta ja dogon tsaki, bacci ta tarar

Inteesar ke yi ta shiga tashinta da xolaya

tana cewa "ke kasa kinyi bakuwa maxa

tashi" inteesar ta shiga juye juye ta mike

xaune da kyar tana kallon Zainab, Zainab

tace "hmm lbri na xo maki da mai ban

kunya," inteesar xata yi magana taji yawu

cike bakinta, ta mike tsaye da kyar ta shiga

bayi ta xubar da yawun ta dauraye bakinta

da freshner ta dawo, Zainab tace "meye

hka," Inteesar ta langwabe da kyar tace

"bana jin ddi ne," Zainab ta bude baki "iyye

kar dae bby xa a samo mana," inteesar tayi

shiru da mamaki tana kallonta snn tace "bby

kuma, wani bby," Zainab tayi dariya tace

"lalala kinga yanda kka yi wani irin haske da

kyau kuwa, shknn xa a sama ma yayana

bby," inteesar ta hade rae xata yi magana

taji yawu kuma a bakinta ta mike da sauri

taje ta tofar wnn wani irin jaraba ce, ta

tambayi kanta, kuka ta fashe ma Zainab

ganin Zainab ta kuke sae murna take xa su

samu bby, tace "ni fa bana son hka Zainab

wllh bani da komai," Zainab tace "ki daina

wllh, ga signs a jikinki," kuka ssae take tana

cewa na shiga uku ni Zainab ki bari bani da

komai yarinya da ni xaki ce ina da ciki,

Zainab tayi dariya ssae tace "tunda ko kina

kwana daki daya da yayana ai ke ba yarinya

bace," dai dai nn Aliyu ya shigo yana ma

Zainab mugun kallo yace "ke wae wace irin

mutum ce, ban hanaki shigowa gidana ba,

xo ki fita," cikin daga murya ya karasa

maganar ta mike da sauri tana xumburo

baki ta dauki mayafinta ta bi ta gefensa ta

fice ya kai mata rankwashi, inteesar ta hade

kanta da gwiwa tana kuka, ynxu ciki ne da

ita yar yarinya da ita, to da wani ido ma xata

kalli su inna, ae Allah ma ya kyauta kuma ya

rabata da haihuwa ynxu kuma ma wae dan

Aliyu. Ta mike da sauri tun kan ya shigo

dakin xata yi hanyar bathroom jiri ya debeta

ya shigo dakin da sauri ya kamota ta fada

kansa suka xube kan gado, ya fada gefenta

da sauri ganin ynda take mayar da

numfashi ya dagota ya rungumeta yana

mata sannu, cikin kuka tace "wllh ka cire

min cikin nn bana so," ya toshe bakinta da

sauri yana kallon cikin idonta yace "ni ina

son abu na

.

Kuka ssae Inteesar ta shiga rera masa, shi

kam saekallonta yake yana murmushi, ta

fara kkrin mikewa xata sauka daga kan

gadon ya riketa da sauri yace "ina xaki,"

cikin kuka tace "wllh sae ka cire min cikin

nn bana so," ya rufe bakinta ya hade rae

yace "kar ki sake cewa na cire maki bbyna,

sae kace wani kaya," ta buge masa hannu,

ya harde kafarsa cikin nata tayi yar kara, ya

rungumota yana kallonta ya shiga shafa

mata cikinta yace "me xaki ci, dubi fa yanda

kika rame tun kan ba mu je ko ina ba, a hka

xa muyi rainon cikin kika san ma ko yan

biyu ne kanwata," ta fashe masa da kuka

tana kiran Abbanta, ya rankwashi kanta

yace "ki daina min kmr ihsaan a nn, ke baki

san kin girma ba tunda ga bby nn cikin cikin

ki" bata san lkcn da ita ma ta rama

rankwashin ba tana kukan da xa a iya

kiransa da na shagwaba duk da har ga Allah

ba shagwaba take ba, ya wara ido yana

kallonta, ta koma baya da sauri nn da nn ta

tsorata ya lakaci hancinta ya ja kunnenta

yace "kin ci sa a bbyna na jikinki da yau na

maki shegen bugu, ya Aliyu kike rankwashi

" bae jira me xata ce ba ya kwantar da itaya

mike ya fita, ta mike xaune da sauri ta hade

kanta da gwiwa ta fashe da wani sabon

kukan ynxu wae ciki ne da ita da gske yar

yarinya da ita, ba a dau lkci ba ya dawo

dakin rike da kofin tea yace "maxa tashi ki

sha na saka maki ruwa aman ya tsaya,"

kallon tean kawae tayi taji xuciyarta na tashi

ya kai mata baki ta mike da sauri sae cikin

bayi ta shiga kwarara amae, ya isa kusa da

ita ya durkusa ya dafata yana kallonta yana

mata sannu, sae da ta gama snn ya gyara

mata jiki ya maidota cikin dakin, a hankali ta

kamo hannunsa tana hawaye tace "don

Allah ya Aliyu ka tausayamin ka cire min

cikin nn bana so," ya galla mata harara yace

"wllh idan kika sake gaya min wnn maganar

sae na bata maki rae, ki cire ynxu na gani

mana," tayi shiru tana kallonsa xuciyarta na

tafarfasa, ita ko ta fi sa iskanci xae gani

kuwa, ta juya tayi kwanciyarta tana mayar

da numfashi, tean da bata sha ba knn har

bacci ya dauke, sae kusan sha daya na dare

ta farka yana gefenta a kwance, shima amai

ne ya farkar da ita, ya cire mata ruwan dake

hannunta ganin a gigice ta farka tana

neman sauka ya raka har bayin ta shiga

kwarara amae, gashi dae ba komai cikinta,

ya xuba mata ruwa a kai ya fito da ita, daga

ita har shi ranan basu yi baccin kirki ba,

jikinta yyi xafi ssae ta rasa inda xata sa

ranta sae kuka take masa yana rungume da

ita, da kyar bacci mai nauyi ya dauketa

kusan asuba. Washegari monday bae je aiki

ba sbda ita, tana kwance jikinsa bayan ya

lallabata ta sha tea kadan yyi mata

allurorinta wajen karfe goma safeena ta

kwankwasa kofar tare da sallama, yace ta

shigo, ta bude kofar ta shigo sae da

xuciyarta ya kusan harbawa yanayin da ta

gansu, shi singlet da 3qtre ne jikinsa, ita

kuma rigan bacci iya cinya, ta kirkiro

murmushi ganin allurori a bedside drawer

tace "Ayya bata jin ddi ne dear," ba tare da

ya kalleta ba yace "eh, ya akayi?" tace "Allah

sarki, Allah ya sauwake fateema sannu,"

inteesar ta dago kai da kyar ta watsa mata

harara, ta mayar da kanta, safeena ta dauke

kanta da saurixuciyarta na tafarfasa tace

"yauwa dear Momy ce ciwonta ya tashi

shine xanje ynxu, amma ba ddewa xanyi ba

dan da sauki," yace "ita kuma kullum ciwon

nata ke tashi, baku da abinci ne a gida, ae

yunwa ce ke kawo ulcer " tayi shiru tana

kallonsa ya tabe baki yace "Allah ya

sauwake, ki duba side drawer can bedroom

dina ki dauki dubu goma," tana murmushi

tace "to ngd dear," snn ta juya ta fice tana

murmushin mugunta. Da yamma safeena ta

shigo gidan, har lkcn Aliyu na dakin

Inteesar, lkci lkci yakan yi tunanin ko dae

kawae ya rabata da cikin nn ne ta huta

shima ya huta, don ba karamin wahala yaga

take sha ba tun kan cikin ya kai ko ina, ynxu

ma da kyar ta samu bacci ya dauke, irin

masu shegen laulayin nn ne me wahala, ya

dan yi tsaki, ita ma ragwancinta ne kawae

yyi yawa, duk ta fige lkci daya sai kace

wacce tayi wata tana ciwo, safeena ce ta

bude dakin ta shigo ya daga kai yana

kallonta, tayi murmushi tare da lumshe ido

tace "Aliyu so nake kaje duba mum dita

ynxu, kuma ka tafi mata da wnn maganin

nn da ka bata ranan nn wae taji ddinsa," yyi

shiru yana kallonta,snn taga ya sauke ajiyar

xuciya yace "wae ynxu?" ta dan yi fari da ido

murna fal cikinta, amma ta hade rae tace "to

da yaushe kke tunani," yace "ok," snn ya

kwantar da Inteesar dake jikinsa ya mike

tsaye ya juya yana kallonta bacci take, kan

yace komai safeena tayi saurin cewa "to

kaxo ka wuce," ya juya ya fice daga dakin, ta

bisa da kallo tana murmushi, dakinsa ya

shiga ya shirya snn ya fito da makullin mota,

tana hararansa tace "to haka xaka je mata

hannu rabbana," ya koma ciki sae gashi ya

fito da kudade, ta rakasa har jikin mota snn

ta manna masa kiss a baki, yyi murmushi ya

lumshe idonsa yace "sae na dawo bbyna,"

snn ya ja motar ya fice daga gidan, ta doka

uban tsalle tashiga kiran layin uwarta cikin

murna tace "wayyoo mum, saura naki gashi

nn xuwa.

Aliyu na fita gidan ya wuce wani babban

super market ya yayiwa mum din safeena

siyayya bata wasa ba akalla ya kashe kusan

50k. Ya fito ya shiga motarsa ya dau hanyar

gidan mum xuciarsa duk a cushe ya rasa

dalili,gashi yana son kiran inteesar a waya

ta wayar sa dake hannunsa amma ya kasa a

haka dai ya cigaba da driving har Allah ya

kai shi lpy. Yana isa gidan su safeenar

maigadi ya bude masa get yana washe baki

kasancewar aliyu na hannun damansa ne

yana da yawan kyau,ko kula da gaisuwar da

me gadi yake yi masa bai yi ba ya mika masa

2k aiko maigadi ya hau godia da kiraki

hannu kawai ya daga masa yai hanyar

parkin shade dinsu ya ajiye motarsa ya

duba seat din baya cikin magungunan daya

ajiyewa a a first aid box dinsa ya dauki na

ulcer ya jefa a cikin ledar magunguna da

safeena ta bashi. Sallama yayi cikin nutsuwa

ya shiga falon dai dai lokacin mum ta fito

aiko ganin aliyu yasa ta dan yatsina fuska

shiko jiki na bari kamar yayi gamo ya sauko

dg kan kujera yana kwasar gaisuwa,fuska

ba yabo ba fallasa suka gaisa yai mata ya jiki

sannan ya mika mata ledojin hannunsa ya

mike xai mata sallama kenan tace "aliyu

baxaka tsaya ko ruwa kasha ba?" Sai ya

tsinci kansa ya kasa yi mata musu alhalin bai

taba cin komai na gidan ba. Komawa yai ya

xauna xuciarsa na cikin dumuwa yana

buqatar ya duba inteesar kuma ya san by

nw ta tashi dg baccin da ya barta tanayi.

Tunanin haka yasa ya ajiyar xucia tare da

fesar da iska mai xafi hade da lashe

labbansa da suka bushe. Mum ce ta shigo

riqe da jug a akan tray da cup da roban

ruwan c'est bon,ta tsiyaya masa xobon ta

mika masa ya kai hannu biyu tare da yin

godia.... zai kai bakin shi kenan wayarsa tai

ringing hakan ya dakatar dashi da sauri ya

ajiye xobon ya karkace ya xaro wayar dg

aljihun jeans dinsa duk a tunaninsa ko

inteesar ce ta kira shi...

Sae da Aliyu ya fara xuwa asibiti ya dauki

maganin da xai kai ma mamar safeena snn

ya ja motarsa ya kama hanyar gidan jikinsa

a mace, ya na isa yyi parkin a waje, ya fito

da maganin yana kare ma gidan kallo snn ya

shiga, suka gaisa da mai gadin ya karasa

balcony ya danna bell, yar aiki ta bude masa

kmr jira take ya shiga falon ta nuna masa

kujeran da xae xauna da sauri shima kmr

wnda ake contrl ya xauna inda ta nuna

masa yana bin ko ina na falon da kallo, yar

aikin tayi sama kiran Hajiya, yana kallo

Hajiyar ta shigo falon ya dan dukar da kansa

ya gaisheta ta amsa da fara'a kmr gske snn

yyi mata ya jiki, ya bata maganin da ya kawo

mata, ta amsa tana gdya tana jujjuya

maganin, ya ciro kudin da ya dauko daxu ya

mika mata yace "ni xan koma Hajiya" ta

karba da sauri tana gdya ta mike tace to

bari na kawo maka ruwa kasha mana, yace

"A'a Alhmdlh ae daga gida nke," tace "to

bari na baka sako ka kaima safeena," yace

"to," ta mike ta yi sama, sae ga ta ta sauko

da dan wani parcel, ya karba yyi mata

sallama, ta rakosa har bakin kofa tana sa

masa albarka snn ta koma murna fal cikinta,

yana barin anguwar yaji hka kawae yana

son ganin abinda ke cikin parcel din, parkin

yyi gefen titi snn ya shiga budewa, wani

ruwa ne ya xuba jikinsa ya matsar da parcel

din daga jikinsa da sauri amma duk da hka

sae da ruwan ya taba kayansa da farko wari

yaji, ya yatsine fuska kawae kuma sae yaji

wni mugun kamshi me ddi ya xiyarci

hancinsa, ya rufe da sauri ya ajiye parcel din

ya ci gaba da drivin dinsa. Safeena ta kasa

xaune ta kasa tsaye sae kaiwa take tana

komowa a falo, wayar uwarta ya shigo nata

ta daga da sauri jikinta na rawa tace "ya

xauna kan kujerar mumy, kuma ya karbi

ledan," uwar ta kyalkyale da dariya tace

"wllh kuwa dota, ynxu fatanmu kawae Allah

yasa ya bude," safeena ta doka tsalle tace "

Alhmdllh amma naji ddi momy, budewa

kuma ba matsala bace ko a gida xan sa ya

bude bare ina da yakinin ma ya bude naji

sighn din da mutumin yace xan ji a jiki na,"

budewar gate din da safeena taji yasa tace

"wayyoo momyna ya dawo xamu yi waya

anjima," ta katse kiran tana murmushin

mugunta, shknn ynxu sae yanda tayi da

Aliyu," yana shigowa gidan ta karasa cikin

kissa ta rungumesa ya dagata sama ya

manna mata kiss a goshi yace "bbyna sae

kyau kike karawa kullum," ta hararesa tace

"sae yau ka sani," yace "A'a bbyna ina sane,"

kinsan me bbyna na dan maki barna wllh

momy ta ban turare na kawo maki da

karambani na na bude ya xuba jikina," ta

kankamesa ta rasa inda xata sa kanta don

murna, tace "da gske bbyna, wllh sae ka

biya ni," yyi hanyar stairs da ita yana cewa

"naji xan biya bby nawa ne," inteesar kam

na xaune ta jinginar da kanta jikin gado, ji

take kmr ba ita ba duk ta rasa inda xata sa

ranta taji ddi, ga alluran hana aman da yyi

mata duk ya bi ya dameta, tana neman yin

aman ma ko xata samu sauki amma ta kasa,

yunwa take ji ssae amma bbu abinda ke

ranta, ko wani abinci ta tuna sae taji amai

na taso mata jikinta yyi mugun xafi ga

kishin ruwa da take ji kuma tana tsoron

shan ruwa, ta sauko kasa da kyar ta kwanta

kan tiles din dakin ko xata ji ddin ranta,

kasa daure kishin tayi ta mike xaune tana

mayar da numfashi ta rarrafa ta bude fridge

dinta taga ba ruwa ciki sae lemo, tana

daddafa bango ta fita daga dakin ta sauka

kasa da kyar ta bude fridge ta dauki ruwa ta

sha, snn ta koma sama, dae dae kofar

dakinta taji amai frm no where ta xube

wajen ta shiga kwarara aman kmr ranta xae

fita, suna daki shi da safeena duk ta gama

rikitar da shi, ya turata da karfi ya mike

tsaye ya karasa kofa ya bude ya fita safeena

ta bi bayansa da sauri, durkusawa yyi

gabanta yana kallonta, ta fashe masa da

kuka abun tausayi ta xube jikinsa muryarta

na rawa tace "don Allah ya Aliyu ka kai ni

gida, ni wllh na gaji ko ina ciwo yake min

wayyoo mutuwa xanyi," ya rungumeta cike

da tausayi xae yi magana safeena tace

"dear," ya juya da sauri yana kallonta,

kallonsa kawae ta tsaya yi bata ce komai ba,

ya sauke ajiyar xuciya yana kallon Inteesar

yace "ke kuma mahaukaciyar wace gari ce

xakiyi ma mutane amai a nn, idan kina jin

amai ba sae ki shiga bathroom din ki ba,

wnn ae kaxanta ce," Inteesar ta daga kanta

tana kallonsa, da kyar ta shiga kkrin mikewa

daga inda take wani aman ya taso mata ta

shiga kwarara sa a wajen, kuka ssae ta

fashe da ta jingina jikin bango tace "wayyoo

Abbana," kallonta kawae ya tsaya yi ya kasa

cewa komai, ta rarrafa ta shiga dakinta ta

xube kan tile tana mayar da numfashi,

safeena da sae kallon inteesar take da

mugun mamaki lkci daya jikinta yyi sanyi ta

ma rasa tunanin da xata yi, a xuciyarta tana

cewa amae kuma? to me hkn ke nufi, ta

sauke ajiyar xuciya tana kallon Aliyu tace

"me ke damunta????

.

Aliyu ya mike tsaye yana kallon safeena yace

"bata jin ddi ne," bae jira me xata ce ba ya

bude dakinsa ya shiga sae ga shi ya fito da

mop ya gyara wajen aman, safeena ta koma

daki da sauri hannunta na rawa ta shiga

kiran uwarta, tana dagawa tace "momy wlh

ina ga fa kmr cikine da yarinyar nn," uwar ta

mike daga xaunen da take da sauri tace

"mene? Ke wa ya gaya maki," a rude safeena

tace "gashi nn tana ta amai," uwar tayi salati

tace "bari xan kiraki," ta katse kiran. Da

daddare Inteesar na kwance kan tiles ya

shigo dakin ya durkusa gabanta yana

kallonta yace "tashi ki sha kunu na karbo

maki a gida," ta kasa dagowa ya dagota

yana kallonta ya kauda kansa da sauri, ya

kai mata kofin baki, ta kauda kai da sauri

muryarta na rawa tace "xafi," ya girgixa

mata kai yace "ba xafi," ta maido da kan

jikinta na rawa ta daura hannunta kan kofin

taji ba xafi ta kai bakinta yana rike da kofin

ya shiga bata, da sauri ta cire bakinta tace

"baxan yi amai ba? ya gyada mata kai ya ci

gaba da bata, yunwa take ji ssae don hka

rabi tasha ta koma tayi kwanciyarta kan

tiles, yace "kin koshi ne ta gyada masa kai

tace ruwa xan sha, yace "aa baxa ki sha ba,"

bata ce komai ba ya dago ta mayar kan

gadon duk abinda suke safeena na lekensu,

ta koma da sauri daki har da hawayenta ta

kira uwarta tace "kai ni momy wllh na gaji,

gashi can wajenta yana lallabata yana bata

koko," uwar tace "yi shiru safeena, daxun

nn na dawo daga wurin mutumin, ca yyi

wae duk abinda xa muyi masa a kantabaxae

taba tasiri ba sbda yana mugun son cikin nn

dake jikinta," safeena ta dafe kirji tace "ynxu

ciki ne da ita da gske ina xaune momy,"

uwar tace "ki tsaya ki saurareni mana,"

safeena na share hawaye tace "to ina ji

momy," uwar tace "yauwa, to ynxu ca yyi

dole sae an lalata cikin in har muna son

muga aiki yyi mugun tasiri a kansa, ynxun

ma ba wae bae yi tasiri bane, don xae dinga

lallaba ki kuma sae abinda kika ce masa xe

yi, sae dae fa hankalinsa gaba daya na

gunta sbda wnn shegen cikin, kuma fa baki

isa ki hanasa xuwa gunta ba amma, don

hka kawae ki kwantar da hankalinki jibi ki

xo mu koma kauyen yace yana jiranmu, ciki

kuma kmr ya bare ne," safeena ta share

hawayenta xuciyarta fal murna tace "to

ngdd momyna," ta katse kiran tana

murmushin mugunta. Da safe Aliyu ya bae

ma safeena i.v din bikin Zainab, ta tabe baki

tana hararansa tace "to ca nayi maka ban

sani bane," yyi shiru yana kallonta snn yyi

murmushi yace "to Allah ya baki hkuri

bbyna, amma ni dae ban san me nayi maki

ba kika canxa min kwana biyu," ya mike ya

karasa kusa da ita ya xauna yana shafa

gashinta yace "haba yan matana," ta

hararesa tare da buga masa hannu tace "ni

ka rabu dani," ya rungumeta yace "haba

bbyna," kmr xata yi kuka tace "to ba kai bne

ba baka ma damu dani da lamarina ba a

gidan ba," yace "inji wa yace maki hka,"

kakarin Aman inteesar yaji, ya saketa da

sauri ya mike tsaye ya fice daga dakin,

safeena ta bi sa da kallo xuciyarta na mugun

kuna, kasan dakin ya tarar da ita tana ta

amai ya kamata har ta gama snn ya gyara

mata jikin ya gyara dakin ya kwantar da ita

kan gado, ta rikesa muryarta na rawa tace

"sanyi nake ji yaya," ya lulluba mata bargo

snn ya dauki I.v din da ya ajiye gaban

madubinta xae fita ya juya yaga kallonsa

take, ya dawo yana kallonta yyi murmushi

yace "kina san wani abu ne," ta girgixa

masa kai yace "kinsan bikin Zainab saura

kwana goma ko," ta mike xaune da sauri

tace "da gske yaya, ni ba a gaya min ba to,"

ya kamo hannunta yace "ae sun san baki da

lfya, ki bari nxt wk sae mu tafi gidan kafin

nn jikinki ya kara kwari," ta marairaice kmr

xata yi kuka tace "to ba kila xuwa tayi ranan

ta gaya min ba ka koreta," yace "ba ta ji ne,"

tace "to yaya wa xata aura" yana kallonta

yace "faruuq," ta wara idonta ta fada kansa

cikin jin ddi tace "don Allah da gske yaya, kai

amma naji ddi wllh, ka bani nmbr ya faruuq

din" yace "to anjima xan baki, xanje gida

ynxu me xan ce inna ta girka maki?" tayi

shiru sae kuma ta bata rae ita da ba ma son

cikin take ba, yace kinyi shiru, tana

hararansa tace "kace mata ina da ciki ne," ya

daga hannayensa da sauri yace "A'a" yana

girgixa kai, ta koma ta kwanta tace "dan

wake nake so ni," yace "to, sae na dawo, kar

ki sha ruwa kar amai ya takuraki," bata ce

masa komai ba yayi hanyar kofa, duk wnn

abinda suke safeena na labe tana jinsu, tana

jin xae fito ta bar wajen da sauri ta shige

dakinta tana murmushin mugunta, yana

fitowa ya shiga dakin safeenar

.

Bayan kwana biyu safeena ta samu ta lallaba

Aliyu wae xata gun wata yar uwarta, ya ko

barta har da bata kudi da makullin mota

dayake ta iya drivin tana ta murna a

xuciyarta tana cewa lallai sae yanda tayi da

Aliyu, ynxu kam ta yrda yana tafin hannunta

amma dae ba duka ba, tunda bata isa ta

hanasa xuwa gun Inteesar ba, amma komai

ya kusan xuwa karshe, ta fada a fili tana

murmushi, cikin kwanakin nn Aliyu na da

aiki ssae a clinic don hka ya gwammace da

ya bar Inteesar kadae a gida gwara ya

dinga tafiya da ita don tana bukatar kulawa

ssae, hka ko ya dinga yi kullum shi xae

shiryata da safe yyi ma safeena sallama su

wuce asibiti, hkn yyi mugun tada ma

safeena hankali to ta ya xa'a yi ta aikata

abinda suka sha wahala kafin su samu

bayan baya barinta a gida., ita kam Inteesar

ko kadan abinda Aliyu ke mata baya burgeta

don dai dae da second daya bata son cikin

jikinta, kuma tasan sbda cikin yake mata

hka, wani mugun tashin hankali ke xuwa

mata idan ta tuna cikin Aliyu ne jikinta, Ana

saura kwana uku bikin Zainab ya kai ta gida

duk da ba a son ranta ba don bata son su

san tana da ciki, amma ashe duk ya gaya

masu uwarsa ce kadae be gaya ma ba sae

umma, inna duk ta rikice masa wae cutar

jikarta kawae yake gashi duk ta fige ba kyan

gani, shi dae bae tanka ma inna ba ya fice,

Inteesar dae na kwance falo sae mayar da

numfashi take don da kyar ta iya karasowa

cikin gidan bayan sun sauka daga mota,

kuma da asibiti ne baya barinta ta taka da

kanshi yake daukarta su shiga ciki, inna tace

"to wae wani irin jarababben cikine wnn

dake neman kashe min ke," ta mike xaune

tana hararan inna kmr xata yi kuka tace

"wae ni nace maki ciki gareni ne," bata jira

me inna xata ce ba ta shiga daki tayi

kwanciyarta, inna duk ta daga hankalinta

ganin irin laulayin da Inteesar take mai

tsanani, bbu wanda bae san ciki ne da ita

ba a gidan, ko da yaushe cikin amai da

kasala take, ko maganan kirki bata son yi

sae in Aliyu na yasa ta gaba ko yana

tambayarta me take so, duk tausayinta

kawae yake, Hajiya da hankalinta yyi mugun

tashi bata ga fuskar da xata ma Aliyu

magana ba da ya shigo da ya fice daga

gidan, tab aiko gwara ta nemo yanda xa ayi

da cikin nn, ynxu Aliyu dama sae ya iya

kwana daki daya da yarinyar nn duk cika

bakinsa, hka aka yi biki hankalin inna rabi

na gurin Inteesar rabi na gun bikin, duk aka

yi abubuwa masha Allah, amma inteesar na

kwance tana fama da kanta, safeena ma ta

xo ranar bikin tana daddaga hanci ita matar

Aliyu inna ta kunyatata gaban lodin jama'ar

biki su kursum dariya kmr xasu shide, ko

minti daya bata kara a gidan ba tayi gaba ba

shiri jikinta a sanyaye har ga Allah tsoran

tsohuwar nn take, ran Hajiya yyi mugun baci

amma bbu yanda ta iya da inna, washegarin

ranar da aka kai Amarya da daddare Aliyu ya

shigo falon inna bae ko kalli innar ba ya

durkusa gaban inteesar dake kwance

idonta biyu, ya daura hannu a goshinta yace

"amma yau bakiyi amai ba ko," a fusace inna

tace "kaji gantalalle wani irin bata yi amai

ba, ae hanjin cikinta ne kadae bae xaxxago

ba yau har tsorata nayi nace to ko su ne ke

shirin fitowa" Aliyu yyi mata mugun kallo

yace "to ke kuma wa ya somo bakin ki nn,

iyayi kawae," sae abun ya ba Inteesar dariya

ya dago ta yana kallonta yace "Abba na

neman mu, xaki iya ko na daukeki," ta

marairaice tace ynxu, ya gyada mata kai, ita

mugun kunyan Abba take ji har ma da

momynta, duk shigowar da momy take ta

gaisheta kar inna ta xaxxageta tace taki

xuwa, Inteesar yi take kmr tana bacci, inna

ta mike tsaye da sauri tace "bari kawae na

kama hannunta mu je," Aliyu ya bude baki

yana kallonta yace "wae meyasa kike son

shiga tsabgar da ba taki ba ne," bae jira me

xata ce ba ya harareta ya sa ma Inteesar

hijab dinta ya dauketa suka fice, inna tayi

kmr xata yi kuka tace "ni ban san meyasa

yaron nn ya rainani da tsufa na da furfurata

ba," a hanya ya ajiye ta dalilin rokansa da ta

dinga yi ya ajiyeta suka karaso falon yana

rike da hannunta, da kyar ta iya bude baki

ta gaishe da Abba kanta a kasa, ita kawae

kunyarsa take ji, yace "ya jikin fateema,"

kanta a kasa tace "da sauki Abba," yace "to

Allah ya sauwake, kina son komawa dakin ki

ne ko xaki xauna nn gun inna sbda

condition dinki" ta dago kai a hankali tana

kallon Aliyu, shima kansa a kasa yake, tayi

shiru ta rasa me xata ce don ita kam bata da

burin cikin nn ya kara girma a jikinta, Aliyu

yace "Abba da dae na tafi da ita xan fi kula

da ita a can kuma ba gida ma nake barinta

ba tare da ita nake xuwa clinic, nn ko xae yi

min nisa kuma xan takura kaina," Abba xae

yi magana inna ta fado falon, ashe tana labe

tana jin duk abinda suke cewa tana huci

kmr xata yi kuka tace "amma munafurcinka

dayawa yake Bukar, hka muka yi da kai? To

ni Rahmatu nace bbu inda yarinyar nn xata

je aje a kashe min ita da abinda ke cikinta a

banxa a hofi a barni da wayyo Allah, don

idan an kashe su ma ni nayi hasara ba ku

ba".

.. Aliyu ya dan yi tsaki ya kauda kai, Abba

kam shiru yyi yana ta kallon inna, ita ko ta

tsaya masu kmr soja a bakin kofa, can dae

Abba yace "to ki hada kayanki sae ki bi su,"

tayi kwafa tace "ko da naji," snn ta juya ta

fice da sauri, Abba ya girgixa kai yace "tashi

ka dau matarka ku tafi," Aliyu ya mike yana

kallon Inteesar, ita ma ta mike tsaye suka

ma Abba sallama snn suka fita, yana rike da

hannunta yace "mu je mu gaida momyn

ihsaan ne," tayi kmr bata ji sa ba shima bae

sake ce mata komai ba har suka fita ya bude

mata mota ta shiga shima ya xaga ya shiga

suka kama hanyar gida, ko da suka isa tayi

bacci ya fito da ita daga motar yana rike da

ita kmr bby, safeena na kwance falo ta bi su

da kallo ya sakar mata murmushi yace

"bbyna," tayi tsaki ta dauke kanta tacigaba

da kallonta, sae da ya kai Inteesar sama ya

kwantar da ita snn ya sauko ya sameta, ta

mike tayitsaki ta haura sama ta bar sa nn ya

bita da kallo snn yyi mmrshi yabi bayanta.

Washegari sae da safeena ta sa ya makara

xuwa office, wanka kawae yyi ya shirya ya

dauki makullin motarsa ta rakasa tanai

masa shagwaba ya manna mata kiss ya ja

motarsa ya bar gidan, ta sauke ajiyar

xuciyan jin ddiyau dae ya manta shegiyar

gaba daya, ta koma cikin gida murna fal

cikinta, tana shiga daki ta fito da kullin

maganin da aka basu su sa ma Inteesar a

ruwan sha ta tsura ma maganin ido tana

murmushi,dukiya fa knn a hannunta, ruwan

fridge ta kwashe gaba daya ta bar guda

biyu ta xuxxuba maganin cikisnn ta rufe

fridge din ta koma sama, ta lura kasa

Inteesar ke saukowa shan ruwa bbu ruwa a

dakinta kuma bata ga alamar an siyo ba,

tana ta kwance a daki tana jiran jin

saukowar Inteesar amma shiru, ita ko tana

kwance daki ta rasa inda xata sa ranta sae

juye juye take ga yunwar da take ji tun safe

ta gane Aliyu ya bar gidan hkn yasa ta daure

ta mike ta sa ma kofar ta key, kishin ruwa

duk yabi ya ishetagashi ba karfin sauka

kasa, da kyar ta rarrafa ta shiga bathroom

ta bude tap ta sha ruwa ta dawo tayi

kwanciyarta kan tiles. Washegari ma abinda

ya faru knn Aliyu bae shigo ya ga halin da

take ciki ba ya bar gidan da sassafe, duk da

jiya don ita ya dawoda wuri amma safeena

ta gusar masa da hankalinsa ya manta me

ya dawo da shi, ganin yunwa na neman yi

mata lahani yasa ta dinga daurewa tana

hada tea a nn dakinta da ruwan sanyita sha,

shima tana sha ta amayo, duk ta kara

xabgewa bata da aiki sae na kuka ita daya a

daki, wani lkcn sae taji kmr ta dauki waya ta

kira inna kawae sae ta fasa don bata ga

amfanin kiran ba don rabuwa kawae take

son yi da cikin, ita safeena bbu abinda yafi

daga mata hankali irin yanda taga ruwanta

na nn ajiye ba a taba ba, hkn yasa da

daddare da Aliyu ya dawo ranan tace "anya

kuwa kana shiga duba baiwar Allahn nn

dear, gashi ita bafitowa take ba, na kan

shiga na dubata wllh, amma ba ddewa nake

ba kar ace xan yi mata wani abun ne" Aliyu

ya mike da sauri kmr an tsikaresa yyi hanyar

stairs ta bude fridge ta dauka ruwan da

sauri ta bi sa tana cewa "gashi ka kai mata

ruwa naga kmr jiya ruwan dakinta ya kare

na fanfo take sha, ni kuma kar na kai mata

ta xata wani abun ne," ya karba ya haura

sama ya bude dakin ya shiga rabon da ya

ganta yau kwana uku tun ranar da

sukadawo daga gida, ya karaso gabanta ya

durkusa yana kallonta a hankali yace "ya

jikin fateema, kin daina aman," tayi tsaki ta

juya abinta, ya bude fridge dinta ya ajiye

mata ruwan yace "me xaki ci," tayi bnxa da

shi, yyi shiru yana kallonta, ta juya cikin kuka

tana kallonsa tace "wllh tllh idan baka cire

min wnn shegen cikin ba...." bae jira ya

karasa jin maganarta ba ya xuba mata mari,

"don uwarki kika sake min maganar cire

ciki sae nayi mugun saba maki kina ma da

hankali kuwa, to ki je ki cire tunda ke

mahaukaciya ce," ya mike a fusace ya fice

daga dakin ta bisa da kallo dafe da kuncinta.

Ranar bata yi bacci da daddare ba, kawae

Allah Allah take gari ya waye, gari na

wayewa ya shigo dakin kafin ya tafi aiki, tea

me kauri ya hada mata ya ajiye matagefenta,

snn ya dauko goran ruwan da safeena ta

basa jiya ya ajiye mata gefenta safeena ta

shigo dakin tana murmushi tayi ma Inteesar

ya jiki ko kallonta inteesar bata yi ba suka

fice tare da mijintata rakasa ya shiga mota

ya manna mata kiss snn yaja motar ya bar

gidan, safeena ta koma gidan xuciyarta fari

tasa ganin goran ruwan da ta ba Aliyukusa

da inteesar yau dae xa ayi ta ta kare, ta

shige dakinta tana dariya. Inteesar ta mike

tsaye ta dauki Hijab dinta ta saka, duk irin

wahalan da take sha ko sau daya wanka

bae taba wuce ta da safe ba dole sae ta

daure ta shiga tayi, ta fito tana ganin jiri mai

gadi ya tsaya xae mata maganar bnxa ta

fixgo gate din ta fice abinta ta barsa nn

tsaye, gidan Aneesah ta shiga, tana xaune

tana ba shakur Indomie, tana shigowa ta

kwanta kan kujera tana mayar da numfashi,

Aneesah tace "lah daga ina hka Inteesar

daxun nn nagama xancenki a xuciyata wllh"

Inteesar xata yi magana taji yawu bakin ta

mike da kyar taje bathroom ta xubar

Aneesah tace "A'aah kice oga yyi aiki"

.

Inteesar ta harare Aneesah snn tayi tsaki

tace "ni don Allah taimako naxo kiyi min

Aneesah," Aneesah tayi dariya tace "to

kawas ina jinki amma cikin nn na baki

wahala gskya, kinga yanda kika rame

kuwa," Inteesar ta dawo kasa kusa da ita

tace "don Allah don Annabi Aneesah kinsan

inda ake abortion?" Aneesah tayo waje da

ido da mamaki tana kallonta snn tace "kina

da hankali kuwa inteesar," inteesar ta

jinginar da kanta jikin kujera hawaye ya

cika idonta, Aneesah tace "kinyi shiru,"

inteesar ta share hawayen idonta tace "wllh

xubar da cikin nn xanyi kin dae ji na rantse

in ma xaki gaya min ki gaya min," Aneesah

ta gyada kai tace "to tashi ki fita a gidana, ni

bana hulda da maras tsoran Allah," inteesar

ta juya tana kallonta tayi shiru snn ta mike

tayi hanyar fita daga gidan, Aneesah ta bita

da sauri ta kamo hannunta tace "haba

inteesar bafa kiyi kama da jahila ba," kuka

inteesar ta fashe da tace "baxa ki gane ba

Aneesah wllh bana sonsa bana son cikinsa,

bae damu dani ba sae wahala nke ta sha,"

Aneesah ta xaunar da ita tana kallonta da

tausayi tace "ni na tabbatar maki kina haife

wnn cikin xaki ga tsantsan so gun mijinki,

ni banga rashin son da mijinki yake maki ba

inteesar nafa ga abinda yyi ma kishiyarki

ranar sbda ke, don me xaki walakanta

kyautar da Allah ya baki yar uwa," inteesar

tayi shiru tana ta sauraran Aneesah tana ta

wa'axinta da nasiha, har ta kai Aya snn

inteesar ta kirkiro murmushi tace "to ngdd

Aneesah, ta dauki shakur tana ta wasa da

shi yana mata dariya, tace "amma a gida

kika haife yaron nn ko Aneesah," Aneesah

tace "me kika gani," inteesar tayi yake tace

"aa kawae tambaya ce nayi don ni dae ina

tsoran Haihuwa," Aneesah tayi dariya tace

"A'a a asibiti na haifesa," inteesar tace "wani

asibitn?" Aneesah tace "A'a tender care na

haifesa, ai kin san asibitin bbu wani nisa,"

Inteesar tace "A'a" Aneesah ta gaya mata

inda asibitin yake kuma dama abnda kawae

take son ji knn, ta mike xuciyarta fal murna

ta bar gidan.

.

Inteesar na fita daga gidan Aneesah ta

koma gida cike da jin ddi ta shiga dakinta

tana haki kmr warce tayi gudu, ta tabe baki

jin wakan da ke tashi dakin safeena, sae da

ta huta na kusan minti goma snn ta mike ta

dauki purse dinta ta fita daga dakin, dakin

Aliyu ta bude a hankali ta shiga ta bude

drawer din da taji yace Safeena ta bude ta

dauki kudi ranan, taji ta a kulle, tace "na

shiga uku," ta mike ta fara kalle kallen cikin

dakin kmr xata yi kuka, to ina xata samu

kudin xuwa asibitin ynxu, drawers din

dakin ta dinga bubbudewa gaba daya ko

xata ga kudi amma bbu, duk ta gaji sae haki

take, tuni ta fara kuka tana cewa "Allah ka

taimakeni in ga kudi" ta bude lst bedside

drawer din taga wani babban book an

rubuta my diary a gaba, tayi tsaki ta ajiye ta

mayar da drawern, ta mike ta isa wardrobe

din da yake ajiye kayansa na sawa ta bude

ta lumshe idonta sakamakon wani kamshi

me ddi da ya bugi hancinta, ta gama

bincikenta nn ma ba ta ga kudi ba ta rufe ta

xube kasa ta daura hannu a ka tace

"wayyoo Abbana wllh ni na gaji," ko ina ta

bude daga taga Allura sae taga magunguna

da dae kayan asibiti kmr tsiya wnn wace

irin jaraba ce, kmr ance ta mike ta daga filo

taga dubu daddaya karkashin filon har da

Atm dinsa ta wara ido tace "wayyo Allahna,"

ta kwashi kudin ta shiga kirgasu da sauri

hannunta na rawa taga dubu sha biyu ne, ta

dan marairaice fuska to xae isheta taje

asibitin ma kuwa, tayi tsaki ta bude purse

dinta ta xuba kudin snn ta juya xata fita

daga dakin taje dakinta ta sha ruwa don

mugun kishi take ji don tsabar son taje ta

cire cikin ta nemi xaxxabin dake tattare da

ita ta rasa sae kasala kawae, har ta isa bakin

kofa ta dawo da sauri tuna baxae rasa ruwa

a dakinsa ba da tayi ta bude fridge dina ta

ko ga ruwa ta dauka ta bude ta sha snn ta

rufe fridge din ta dauki sauran ta fita daga

dakin, duk wnn abinda take safeena bata

sani ba, tana daki kwance tana ta shan kida

cike da jin ddi, jiran jin ihun Inteesar kawae

take a ko wani lkci, Inteesar kam har ta fita

daga gidan rike da purse dinta cikin Hijab,

mai gadi dae bae ce mata kala ba ta bude

gate ta fice abinta sae da ta isa bakin titi

snn ta tsayar da tricycle tayi masa

kwatancan asibitin da Aneesah ta gaya

mata yace ta bada dari biyu, ta shiga tace

mu je. Wasa wasa asibitin shegen nisa ne

da shi, yyi parkin dae dae gate din asibitin

ya juyo yana kallonta yace "mun kawo

Hajiya," ta fito tana kare ma asibitin da ma

anguwar kallo, ta bude purse ta ciro dubu

daya cikin kudin ta basa kudin ya rage dubu

sha daya, ya bata canjinta ta karasa cikin

asibitin gabanta na faduwa, wnn dae da

ganin asibitin nn ba na talakawa bne, anya

kuwa xasuyi mata abortion a dubu sha daya

kuwa ta dan karyar da kanta abun tausayi,

da Addu'arta ta shiga asibitin, babba ne

ssae ta karasa cikin reception ta xauna

ganin patients dayawa a xaune, ta shiga

kare ma reception din kallo, ta kai kusan

minti talatin a xaune ba a xo kanta ba duk

ta gaji, taji kwanciya kawae take son yi ga

amai dake taso mata, ta daura kanta a cinya

taji kmr ta rusa ihu duk ta rasa ina xata sa

ranta, wata nurse ce ta dafa ta ta dago da

sauri tana kallonta, Nurse din tace "yhur

card nmbr Madam," inteesar ta shiga kalle

kalle xata yi magana taji yawu ya cika

bakinta, nurse din ta lura da hka ta nuna

mata bayin dake kasan reception ta karasa

ta xubda yawun ta kora ruwa snn ta dawo,

nurse din ta debo vitamin c ta mika mata ta

sa a baki tayi mata gdya ta karba, tana

kallon Nurse din tace "i dnt have a card in

here," Nurse din tace "to dole sae kin yanki

kati," Inteesar tayi shiru snn tace "nawa ake

yankan katin," nurse din tace "family card

dubu biyar, na mutum daya dubu 2 da dari

5," inteesar tayo waje da ido tana kallonta,

ganin xata bata ma nurse din lkci ga kuma

patients dayawa suna jira yasa tace "to ki

yankar min na mutum daya," nurse din tace

"ok" snn tayi gaba, a hankali inteesar tace

"na shiga uku, to ai kudin ya kare," ba ajima

ba nurse din ta fito daga wani dan daki ta

mika mata katin snn wata nurse ta

daddubata ta duba har da weight dinta tayi

rubutu a file tasa nurse ta rakata bayi aka

xuba mata ruwa a kanta don temperature

dinta yyi sama, ita dae binsu kawae take, a

xuciyarta tace ko da yake basu san me ya

kawota ba shiyasa suke bata lkcnsu, ita dae

ynxu likita kawae take son gani, wata nurse

ce ta gwada mata office din doctor din da

xata shiga a sama, tana rike da file dinta ta

haura sama da kyar ta karasa office din tayi

knock.

A hankali Inteesar ta tura kofar bayan an

mata ixinin shigowa office din, cak ta tsaya

daga bakin kofa tana kallon likitar, doctor

din ma ta mike tsaye tana kallon Inteesar da

mamaki tace "fateema," inteesar ta kirkiro

murmushi gabanta na faduwa ta karaso

office din a sanyaye, ta nuna mata kujera ta

xauna, doctor din tace "daga ina kike hka

fateema, me ya kawo ki nn," ta rasa karyan

da xata mata, da kyar bakinta na rawa ta

ce"banda lfya ne," doctor din ta hade rae

tace "shi Aliyun fa," inteesar ta rasa me xata

ce ga xuciyarta sae tashi yake, likitan ta

dawo kusa da ita tana kallonta ta dago

kanta tana kallon cikin idonta tace "ciki gare

ki fateema," inteesar tayi shiru bata ce

komai ba, doctor din ta ciro wayarta ranta a

bace ta shiga neman layin Aliyu, da sauri

inteesar ta dakatar da ita gabanta na

faduwa tace "A'a don Allah doctor kar ki

kirasa wllh ya sani kuma yana dubani nice

dai bana son shi ya duba ni, Allah yana kula

dani doctor kawae ni ce bana so, idan yaji

na xo nn xae bata min rae don bae sani ba,"

doctor din tace "haba fateema, to ma don

me xaki fita ba tare da ixinin mijinki ba,

kuma meyasa baki son ya duba ki," inteesar

ta fashe da kuka tace "wllh ni bana sonsa

doctor," doctor din ta tsaya da mamaki tana

kallonta snn tace "sbda me fateema, gashi

har rabo ya shigo kice baki son mijinki,"

Inteesar ta sunkuyar da kai tana hawaye,

doctor din tayi shiru tana kallonta, can ta

koma sit dinta ta xauna ta shiga yi mata

nasiha kan cewar ta rungumi mijinta ta cire

duk wani rashin sonsa a ranta, ita dae bata

ce komai ba sae kukan da take a hankali,

Doctor din tace "yyi maki scan ne?" inteesar

ta girgixa kanta tace "A'a nace masa bana

so," doctor din ta harareta tace "to karki

sake yi ma mijinki musu baki san aljanarki

na karkashin kafarsa ba," inteesar ta dan

tabe baki kanta a kasa ba tare da ta bari

doctor din ta lura ba, doctor din ta yagi

wani takarda ta danyi rubuce rubuce snn ta

danna bell wata nurse ta xo da sauri, ta

mika mata takardar tace "scan xa ayi yi mata

sisterna ce," doctor din ta kalli Inteesar tace

"tashi ki bita," inteesar ta mike a sanyaye ta

bi bayan nurse din har sun kai bakin kofa ta

juya tana kallon doctor Maryam tace "don

Allah doctor kar ki kirasa wlh xae bata min

rae,"doctorn tayi murmushi tace "baxan

kirasa ba ki kwantar da hankalinki" bayan

kusan awa daya inteesar da nurse din suka

shigo da sakamakon a hannun nurse din, ta

mika ma doctor maryam ta fita, doctorn ta

bude takardar tana dubawa, inteesar dae

kallonta kawae take ranta a hade, ba shiri

taga doctor maryam ta mike tsaye da sauri

tace "waw Ahmdllh, twins 4 Aliyu, Allahu

akbar," ta rungume inteesar tace "Allah ya

raba lfya kanwata, kinga ma yan biyu ne"

inteesar ta sunkuyar da kanta da sauri

hawaye ya cika idonta, hka doctorn ta dinga

mata surutu cike da murna kmr ita xata

haifa ma cikin, ita dae bata ce mata komai

ba daga karshe ta hada mata magunguna,

da allurori a office dinta ta xuba mata su a

leda da takardar scan din tace "to maxa

tashi ki koma gida sae ki kai masa takardar

scan din, sae ya fada maki yanda xaki sha

magungunan yyi maki alluran," Inteesar ta

mike da sauri kmr jira take tace "ngdd ssae

doctor," har gate doctorn ta rakota snn tayi

mata sallama bayan ta kara jaddada mata ta

hakura ta xauna da mijinta, ita dae inteesar

sae gdya take mata har ta koma ciki snn ta

kama hanyar titi inda xata samu tricycle, a

cikin wani flower ta watsar da magungun

da injectns din dake cikin ledar dake

hannunta ta bar takardar scan din kawae, ta

isa titi xuciyarta na suya, ta tsayar da tricycle

tace "malam don Allah idan kasan ko wani

asibiti a nn wajajen ka kai ni," yace "to

shigo muje akwae wani can gaba," ta shiga

da sauri ya ja machine din suka kama

hanyar asibitin, ae ko yan goma ne a cikinta

ba yan biyu ba sae ta xubar da su yau wllh

.

Wani babban Asibitin aka kuma kawota, ta

fito tana kare ma asibitin kallo snn tace

"nawa xan baka," yace "ki bada ko nawa

ne," ta ciro dari biyu ta mika masa tayi

hanyar gate din shiga asibitin, gabanta ya

shiga faduwa ganin asibitin bana wasa

bane don har yafi wanda taje da xu, tana isa

reception bata tarar da patients da yawa ba

aka xo kanta, nurse din tace "yhur card

nmbr madam," Inteesar tace "i dnt have a

card in here, nawa ne katin," nurse din tace

"family card dubu biyar, na mutum daya

dubu uku, na Anti natal, dubu biyu,"

Inteesar ta ciro dubu uku ta mika mata,

matar tace "sunanki fa," inteesar tace

"Fateema Aliyu," matar tace Address fa? Da

date of birth, Inteesar ta bata fake address

da date of birth dinta, matar ta juya ta wuce,

ba ajima ba ta dawo ta mika mata katinta

snn aka dubata wata nurse ta rakata da file

dinta a hannunta xuwa office din doctor,

yana xaune yana ta rubuce rubuce farin

glass a idonsa, sae da gabanta yyi mugun

faduwa don sae taga kmr ya Aliyu barin

yanda ya hade rae da tsukekken bakinsa,

shima kyau kam ba a magana, ta karasa

office din xuciyarta na ci gaba da bugawa ta

ajiye masa file din a gabansa ta xauna kan

kujera a sanyaye tana kallonsa, yana ta

rubuce rubucensa har lkcn bae dago ba,

hkn yasa ta dan marairaice a hankali kmr

me shirin kuka tace "doctor," sae a snn ya

dago yana kallonta yace "srry ina dan abu

ne," ya jawo file dinta gabansa ya bude,

tana kallonsa a sanyaye tace "don Allah don

annabi taimako naxo ka min doctor," ya

dago yana kallonta yace "taimakon me fa,"

nn da nn hawaye ya cika idonta ta rasa me

xata ce, yace "tok 2 me mana yan mata,

taimakon me kike nema, baki da kudine

kika xo a dubaki," ta girgixa kai ta fashe

masa da kuka tace "A'a," ya kauda kansa

yace "ni karkiyi min kuka a nn, ki fadi

abinda ya kawo ki, mijin ki fa?" a hankali

muryarta na rawa tace "ni banda miji," ya

wara ido yana kallonta yace "wat? Amma

kin san kina dauke da juna biyu kuwa," ta

fashe da matsanancin kuka tace "ka taimaka

min ka tausaya min ka cire min don Allah

abinda ya kawo ni knn," yace "kina da

hankali kuwa ca aka maki ana xubar da ciki

a nn," cikin kuka tace "nasan ka iya doctor,

ni taimakona nake son kayi don Allah," ya

girgixa kai yace "me ya aike ki kanwata,

meyasa kika xabi ki..." da sauri ta katsesa

tace "rapin dina aka yi, kuma har yau ba a

sani ba a gida," yace "innalillahi wa

inna'ilaihi raji'un, to don me baki fada ba a

gida" tana kuka tace "ba yrda dani xasu yi

ba wlh," yace "to waye yyi maki," tayi shiru

kmr me tunanin abinda xata ce nn kuma

amai ne ke taso mata, ta daure tace

"saurayina ne," yyi shiru yana kallonta,

mikewa yaga tayi da sauri shima ya mike,

yaga ta toshe bakinta ya bude mata bayi da

sauri ta shiga ta fara kwarara amai, yana

tsaye gefenta tausayinta ya rufesa ganin

yanda take aman kmr xata shide amma bae

taba ta ba har tagama ya bata ruwa ta

wanke bakinta ta xuba ruwa a wajen ta fito

da kyar ta xauna kan kujeran ta kifa

kantakan table dinsa abun tausayi, yace "to

sae mu ce ma Allah me, wllh ban taba xubar

ma mace ciki ba kanwata," ta dago tana

hawaye tace "plss ka taimakeni kuma ka

fadi nawa xan baka ko ba yau ba xan biyaka

don kudin hannuna ya kare," shi dae yyi

shiru bae ce komai ba, har dae daga karshe

ya mike ya fito gabanta yana kallonta yace

"takardar meye a hannunki," ta kalli

takardar snn tace "na scan da nayi ne," ya

karba yanadubawa snn yace "Mrs Aliyu

kuma aka sa," kmr xata yi kuka tace "kunya

nake ji, ace bani da miji kuma gani da ciki,"

bae ce komai ba ya maida idonsa kan

takardar yace "ya salam, yan biyu ne ae," ta

gyada masa kai tana hawaye, ya koma ya

xauna ya dafe kansa, yace "anya kuwa xan

iya taimakon nn kanwata, rae biyu fa kuma

har kusan 2mnth," ta fashe masa da wani

sabon kukan tace "don Allah ka rufa min

asiri," ya mike shima da ganin sa kasan

jikinsa yyi sanyi, ya bude wani show glass

din magunguna ya shiga xaban wasu

magani har kala uku, snn ya dawo yana

kallonta rike da maganin yace "amma xan

maki allura a nn," kai kawae ta gyada masa

tana kallonsa ya hada alluran ya juyo yana

kallonta tace "ni ba kai xaka min ba ka ba

nurse su min," yana kallonta yace "ok ni xan

rufa maki asiri, ke kuma ki tona min nawa

ko," da sauri tace "A'a wllh," ta bude

cinyarta yyi mata snn ya dauko

magungunan ya bata ya gwada mata yanda

xata sha, tayi ta masa gdya har da kuka, nn

dae yyi mata nasiha ssae akan matsalar da

ta tsinci kanta a ciki, ya nuna mata ita ce me

babban laifi, ita dae hawaye kawae take har

yyi mae isar sa, yyi shiru, a hankali tace "to

nawa xan biyaka doctor," yyi shiru yana

kallonta snn ya sauke ajiyar xuciya yace

"bana bukatan komai tunda ba aiki me kyau

nayi ba, kawae dae nmbrki xaki bani don

Allah," da sauri tace "to xan baka amma a

kashe yakesae na koma gida na kunna," ta

basa tsohon layinta, snn ta dada masa gdya

ssae ya rakata har gate, ya koma, ta shiga

ticycle xuciyarta fari tasa kmr an mata

albishir da aljanna ta kama hanyar gida da

magungunanta.

.

A gajiye Inteesar ta shiga gida bayan ta biya

mai adai-daita sahu kudinsa, xaune ta tar da

Safeena a falo tana cin Ayaba da gyada tana

kallon American film sae kyalkyale dariya

take ita daya kmr tababbiya, bata ko kalli

inda safeena take ba ta haura sama da sauri

gabanta na faduwa kar ta biyo ta ta ci

ubanta, don mugun tsoranta take idan su

biyu kadae ne a gida, in ko Aliyu na nn

fitsara sae wanda bata tuna ba, dat was

den, lkcin da take da lafiya knn, ynxu kam ta

kanta take ba ta tsiwa ba, Safeena ta bi ta

da kallon mamaki baki bude, dama yarinyar

nn bata gidan ashe, shine take ta xaune kmr

yar iska tana jiran jin ihunta, to ina ma taje,

ranta yyi mugun baci ta kasa cin ayaban

gabanta, tunawa tayi cewar tunda ta kwaso

rana 1st abinda xata fara bukata shine

ruwa, hankalinta ya kwanta tunanin hkn da

tayi, to amma Allah yasa a fridge ruwan yake

kar taga abinda ke ciki don inda sanyi

baxata taba lura da komai ba, inteesar kam

na shiga daki ta ajiye magunguna da

takardar scan dinta a kan gado, katunan

asibitin dama tun a hanya ta watsar da su,

ta bude fridge dinta da sauri tana haki xata

dauki ruwa ta sha taga bbu ruwa, ta yarfe

hannu kmr xata yi kuka to ynxu ya xata yi

ga wancan mayyar a falo taje tayi mata duka

a bnxa, ta juya xata shiga bayi tasha ruwan

ganin bata da wani alternative ta hango

goran ruwan da safeena ta ba Aliyu ya

kawo mata a bedside drawer, ta karasa da

sauri ta dauki ruwan taji shi kmr ruwan

dumi, bata damu ba ta kai bakinta xata sha

taga abubuwa na yawo a ciki kmr an xuba

kasa, idan ma baka kura ido ba baxa ka lura

da hkn ba, ta dauki dayan ma tana kallon

kasan ruwan ta gansu kwance ta girgije ta

ga suna ta yawo, ta yatsine fuska ta isa

bathroom dinta ta tsiyaye duka ruwan guda

biyu a bath tub snn ta koma daki ta dauko

cup ta dibi ruwa a famfo ta sha ta koma ta

kwanta a gajiye, a hka bacci mai nauyi ya

kwasheta ba tare da ta shirya ba, shafa

cikinta da taji ana yi a hankali ne yasa ta

bude idonta da sauri suka yi ido hudu da

Aliyu xaune gefenta ta shiga kkrin mikewa

xaune ya taimaka mata yana kallonta yace

"kin ci abinci kuwa don yau na xo duba

bbyna ne hope kin shirya?" ta juya ta kalli

agogo da sauri taga karfe takwas na dare,

mikewa tayi da sauri taje ta xubar da yawun

bakinta ya rikota yace "ina xa ki," ta buge

masa hannu ya saketa ta karasa bakin kofar

bayin ta juya tana hararansa,

magungunanta ta gani kan gadon kusa da

shi, ta yo waje da ido a tsorace da ganinta

kasan bata da gskya, ya tsaya kallonta yace

"me ya faru," sanin cewa xae juya ya kalli

inda take kallo ne yasa ta tofar da yawun

bakinta nn bakin kofa da sauri ta fasa wani

raxanannen ihu tana tsalle, har ya juya ya

kalli ledan kan gadon kuwa ya mike da sauri

ya karasa kusa da ita a rude ya riketa yana

tambayarta lfya, jikinta ya dau rawa ta fashe

masa da kuka tace "wayyoo cikina ke min

ciwo har da kaina," da mugun damuwa

yace "cikinki kuma" ta gyada masa kai

jikinta na ci gaba da rawa, ya daga ta xae

kwantar da ita kan gadonta ta fasa masa

ihu a gigice tace "wayyoo ni ka kai ni

dakinka, xafi nake ji," duk ta rikitasa ya

dauketa da sauri ya bude dakin ya fita, sae

kuka kuwa take jikinta na rawa, safeena

dake fitowa daga dakinta knn ta bisuda

kallo xuciyarta na bugawa "kai wayyoo ddi,

ta sha ruwan," ko kallonta Aliyu bae yi ba, ita

ko inteesar sae kuka take kmrgske, ya

kwantar da ita kan gado bayan ya kunna AC

yana kallonta yace "ina kika ce ke maki

ciwo," a hankali tace "ya daina, wanka

kawae xanyi da ruwan xafi," ya shiga

bayinsa da sauri ya hada mata ruwan, yana

shiga ta mike har tana tuntube ta fice daga

dakin da sauri suka kusan cikin karo da

safeena dake labe bakin kofa, safeena ta

koma baya a tsorace tayi xaton Aliyu ne,

inteesar ta watsa mata harara tace "an dae

ji kunya," tayi tsaki ta bude kofar dakinta da

sauri ta kwashe magungunan kan gadon ta

xuba su cikin handbag dinta jikinta na

rawa, tana xuba su ta fice da sauri taga

safeena tsaye har lkcn kwakwalwarta a

jagule to ko bashi tasha bane, inteesar ta

wuce ta ta shige dakin Aliyu, dae dae nn ya

fito ya tsaya kallonta da mamaki, xae yi

magana ta rigasa "ruwa, amm ruwa naje

sha," yana mata mugun kallo yace "get out,"

ta yi kmr xata yi kuka ya daka mata tsawa

"ni kike raina ma hankali ko, fitar min a daki

munafuka," tayi tsaki ta juya ta fice daga

dakin tare da sauke ajiyar xuciya. Bata samu

shan maganin ba ranar da daddare har tayi

bacci don ido Aliyu ya sa mata, washegari

sunday yana gida yana xaune dakinsa

na'ura gabansa, safeena ko na daki kwance

abun duniya ya isheta, inteesar ta gama duk

abinda xata yi da kyar don xaxxabi ne ssae

tare da ita, ta rufe dakinta da makulli ta ciro

maganin da likitan ya bata jiya ta debo ruwa

a bathroom don har lkcn ba ruwa a dakinta,

ta xauna kusa da gado, ta fiffito da

magungunan daga kwalayensu ta daddauki

yanda yace mata, ta tsura ma kwayoyi

shiddan dake hannunta ido, ita bata ma

taba ganin irinsu ba, ta rumtse idonta ta

xuba su a bakinta ta kora da ruwa da sauri

ta hadiye su.

TAMMAT ALHAMDULILLAHI.


No comments