Inteesar Book 2 Complete
INTEESAR BOOK 2
Intisaar ta xaro ido a tsorace tace "nashiga uku, wllh bn san...." buga mata baki yyi da karfi sannan ya tura ta fuskarsa a murtuke
yace "wat do yhu fink yhure tryn 2 do?
Seducin me or wat?" da sauri ta juya ta bar
palon tayi hanyar dakin momy da gudunta,
yyi ajiyar xuciya sannan ya buga tsaki ya
nemi kujera ya xauna. Maryam ta shigo tace
"lah, ya Haidar kai ne a gidan namu yau" yyi
murmushi yace "yea kanwata, ykk?" ta
xauna gefensa tana dariya tace fyn uncle ya
aiki?" yace "alhmdllh, momy fa?" ta yi hanyar
bedroom din tana cewa bari na kirata " ko
da ta isa dakin momy na rubuce rubucenta
ne, tace "momy uncle haidar fa ya xo?"
momyn ta watsa mata harara tace to uban
me xan masa?" maryam tayi murmushi tace
"yana dae palo fa shi daya" momy tace
"manta dashi kawae" maryam tace "intisaar
fa?" momy tace "ta shiga wanka," maryam
ta koma palon tana murmushi tace"uncle
gata nan xuwa," yace"yauwa kanwata ya
karatu?" tace"muna tayi uncle," sannan tayi
hanyar fridge ta dauko masa ruwada lemo
ta dire masa a gabansa yana mata gdya."
nan ta xauna suka dinga hira amma momy
taki fitowa, ya dube maryam din da ita ma
bata ji ddin yanda uwartata tayi ba yace
"wae halan fushi momy take yi dani ne?"
maryam tayi yake tace "ina ga dae wani
abun take yi amma tana xuwa," yamike yana
murmushi yace "bari dae naje ciki na
sameta nasan fushi ake yi dani," har
bedroom dinta yyi sallama ya shiga, can ciki
ciki ta amsa masa ya yi dariya ya nemi gu ya
xauna yana cewa "dama ashe uwa na fushi
dadanta," ta galla masa harara tace"kaji
dashi dae" yyi dariya yace "toam srry mum,"
kun shigo Nigeria lfya? Wllh ayyuka ne suka
sha gabana," ta tabe baki tace "gskya ne
mara mutunci kawae" don tasan ba don
Allah yaxo gidan nata ba kila Abba ne yyi
masa tatas shine ya kamo hanyar gidanta
yau, don inna bakinta ba shiru xai yi ba,
dariya kawae yake yi yana bata hkuri har
daga karshe ta dan sake, suna hira intisaar
ta fito daga bathroom sanye da hijab ta fice
daga dakin xata wuce dakin maryam ta
kimtsa, momy ta kira ta tace "kin gaida
yayan naki ne,? Tayi yake tace hnkli na ne
baya wajen, "ina kwana yaya?" ya daga kai
yana mata wani irin kallo, sannan yace"lfya,"
ita kuma ta fice da saurinta.Karfe daya Aliyu
ya wuce masallaci xae yi sllh, nafisa tayi tayi
dashi yaci abinci amma yaki wae ya koshi,
tace "to yyi kyau ae"yyi yar dariya yace "to
ku ajiye min idn na fito masallaci xan xo
naci sae na wuce gida," tace "um um fa
Aliyu," yace "serious anty xan dawo wllh"
tace "to sae ka dawo," har gate maryam ta
rakasa suna ta hira cikin raha, intisaar kam
tunda tashiga dakin maryam dama bata fito
ba, tayi mamakin yanda Aliyu kewa maryam
dariya, ashe dae yana dariya hka, a bakin
gate ya hadu da kannin maryam din sun
dawo daga makarnta suka rungumesa suna
murnar xuwansa yace su shiga ciki anjima
xae dawo idan yyi sllh. Bae shigo gidan ba
sae wajajen karfe uku har momy ta fidda rai
da xuwan nasa sae gashi, tace "ca nake
halin naka kayi min ae" yyi dariya yace "to
ina abincin sauri nake yi" nafisa tace au a
dole ma xaka ci abincin knan?" yace "hva de
wane ni" a dae kawo min abincin, momy ta
kira intisaar ta xo ta kawo masa abinci,
gabanta na faduwa ta dire masa abincin a
gaba, momy ta mata umarni da ta xuba
masa a plate, jikinta na bari ta shiga
budekulolin, muryarsa taji yana cewa"no ta
barshi kawae anty" ta mike da sauri ta bar
wajen ba tare da tabari sun hada ido ba.
Wajen karfe hudu da rabi yyi ma momy
sllma xai wuce bayan ya hada ko wani yaro
da dubu biyu a gidan, maryam kuma ya bata
dubu goma, momy tace to ita intisaar din
fa? Yyi yake yace "ta bari a gida xan bata
nata," momy tace"aa wllh ka bata a nan
kawae muna gani" ganin momy da gske
take ne yasa ya kirgo dubu biyar ya mika ma
shaheed ya bata, momy tace "aa ita ma
goman xaka bata wllh" anty duk wata fa ina
basu, ko sati biyu ba ayi ba ma da na basu a
can gida fa" momy tace "to shknan ka wuce
dasu tunda gida xaka, su ma gidan xasu
wuce yanxu," yace wa? Momy tace intisaar
din da maryam mana, ya kirkiro murmushin
dole yace "ae ba gida xani ba yanxu," eh ka
ajiyesu sae ka wuce inda xaka din," ya rasa
yanda xai yi ya ce aa, don hka kawae yace
mata to su sameni wajen mota a waje,
sannan ya fice bayan ya mata sllma yana
kokrin boye bacin ransa. Yana cikin motar
suka karaso wajen, intisaar duk jikinta yyi
sanyi.
.
Motar ya bude ya fito yana kallon intisaar
din ransa a hade, yyi mata wani irin kallo
yace"hope ba wannan motar kike
shirinshiga ba?" ta kauda kanta da sauri
gabanta na faduwa ta gyadamasa kai
sannan ta dau hnyr da xae kai ta babban titi
inda xata samu mota ta hau. Maryam tayi
sororo tana kallon Aliyu, yace shigo mu
wuce kanwata, ta hade rai tace "hva uncle
me yasa xakayi hka, ita din ba kanwarka
bace?" ya tabe baki yace "idan xaki ki shigo
mu wuce kawae" ta juya ranta a bace tace
"kaje kawae ni na fasa xuwa" yyi dariya ya
shige motarsa ya wuce. Maryam na shiga
gidan ta gyawa momynta abinda Aliyu yyi
ma intisaar, momyn tace "maxa bita ki kira
min ita," maryam ta fice da saurinta, amma
bata ga intisaar ba, ta dawo ta gyawa
uwartata, kiranta momy tayi a waya, bugu
uku ta dauka tace ita tama kusan gida,
momy tace to idan kin saukaxan kiraki
intisaar kiyi hkuri ki kyaleni da dashi, bake
yyi wa ba ni yyi ma, intisaar tayi murmushi
tace ba komai momy, amma ae maryam din
xata xo ko? Momy tace "aa ita ma ta fasa
xuwan saesati mai xuwa," intisaar bata ji
ddin hkn ba amma kawae tace "tomomy
ngd sae anjima. Intisaar naxaune a bakin
kofar palonsu ita da xainab dake fere wa
momy doya dan shi xata girka da rana da
yake kowa girkinsa yake yi daban da rana
har ma da safe, sae dae idan kayi ka kai ma
inna, na dare ne kawae akeyi gaba daya,
intisaar ta ajiye nail cutter din dke hannunta
tana kallon xainab din tace "ki bni na karasa
mana, ko ku baxa kuyi girki bane yau?"
xainab ta tabe baki tace"ohon masu ni dae
doya xanci" intisaar tayi dariya tace "ni dae
nasan da biyu kike fere doyar nan" momy ce
ta fito daga palo ta karbe kayanta tace "ku
tashi ku bni waje ni don Allah, awa nawa xa
ayi ana fere doyan nan" takun da suka ji ne
yasa gaba daya sukajuya suna kallon wanda
ke xuwa, Aliyu ne yana tafe yana danna
wayrsa, gaban intisaar ya fadi to me yaxo yi
a sashinsu, xainab ma sae da taji tsoro
sosae, to me sukayi kuma, momy kuwa cin
gaba da aikinta kawae tayi, ya karaso wajen
yana kallonsu da daddaya da daddaya, daga
xainabdin har intisaar baki na karkarwa
suka gaida shi, yau kam suit ne a jikinsa yyi
kyau sosai, ko daga inayke oho, bai ko
damu da gaisuwarsu ba ya dubi intisaar
fuskarsa a tamke yace "wae da jira kke naxo
na sameki kafin ki bni kudina ne?" intisaar
ta firfito da ido tace "ni?" ya daka mata
tsawa yana cewa "yhu re vry stupid,
tambayata kike yi ko waye?" a tsorace tace
"Allah ni bngne abinda kke nufi ba...." ya
gallamata wani mugun harara yace"fito min
da dubu biyar dina" ta xaro ido tace "lah ni
na mnta wllh kayi hkuri" sannan ta mike da
sauri ta shiga ciki, sae gata ta fito dasu, ta
mika masa ya fixge ya kirga sannan yyi
gaba. Xainab tace "an shiga uku," momy dae
bata ko kallesu ba ta dauki doyarta tayi
hanyar kicin, intisaar tace "uhmm ni har na
manta ma wllh" xainab tace "amma yaya
Aliyu bai yi ba a lyf wllh, Allah ma yaso baki
taba kudin ba" intisaar tayi dariya tace "me
xae kaini dama, ni wllh har ma na mnta da
kudin, tun fa ran sunday gashi yautuesday"
xainab ta tabe baki tace"Allah ya kyauta toh"
yauwa na mnta ban gya maki ba jiya faruuq
ya bni dubu biyu wllh, intisaar tace "Allah
sarki, ihsaan ma ya bata" ni kuma dubu
goma ya bni har ynxu ma yana wajen inna,
xainab tace "bawan ALLAH, shine ake
neman a maki tijara kan dubu biyar ynxu,"
suka kwashe da dariya gaba dayansu. Suna
sashin inna gaba dayansu yau amma bnda
khadija da rahma, intisaar na tsife ma
kursum gashi,xainab na kwance suna kallo
sukaji hayaniya a tsakar gidan, da sauri
suka fiffito har da inna dake binsu a baya
da gudu, fadila suka ga ya Aliyu ke duka da
belt yana ball da ita, ita kuwa bakinta bai
mutu ba yana dukanta tana xaginsa, hajiya
da umma na ta masa ihun ya rabu da ita,
inna ta karaso da gudu tana yarfe hannu
tace "an shiga uku, wae kai Aliyu wani irin
shaidani ne, ynxu me tayi mka kke neman
kasheta?" cikin xafin nama Aliyu ya kaita
kasa ya dinga xuba mata belt din tana ihu,
"ae wllh sae ta gya min gidan uban da take
xuwa yau, idan ba hka ba na rantse sae na
sumar da ita," "ayyo ynxu naji bayani, ae
fadila ana kiran sllhn farko take barin gidan
nan ba ita xata shigo gidan nan ba sae
karfe sha dayan dare," inna ta fadi tana
kallon su hajiya da kamar su shake ta, hva,
nan inna ta dinga xuga Aliyu ya dinga
dukanta kmr xae kasheta, ita kuwa bakin ta
yaki mutuwa sae xaginsa take tana ihu, inna
ta dauko wani katako da gudu ta kawo
masa tana cewa "muka mata wannan Aliyu,
wa yasani ma ko karuwanci take fita yi,
tsinannun iyayenta sun xuba mata ido,"
haisam ya shigo gidan, inna ta tsiri yi masa
bayani shima yasa kafa ya kwasheta ta xube
kasa hka suka dinga dukanta inna na xuga
su, kmr xasu kasheta, umma da hajiya ba
baki tunda inna na wjen sae matsar kwalla
suke, intisaar da su xainab duk jikinsu yyi
sanyi ganin yanda akayi ma fadila, xainab
tace "ae gwara suyi mata hka kila ta nutsu
wllh"
.
Momynta tashiga kwada ma kira tana bata
hkurin ta bude mata kofar tana kuka,ta juya
taga ya kusa iso inda take, tasa tafin
hannunta ta rufe fuskartata dinga ihu tana
bubbuga kafa tana cewa"wayyo kayi hkuri
ya Aliyu wllh tllh ni ina xuwa makaranta naje
kitso ne yau shi yasabnje ba yau, don Allah
ka rufa min asiri kar ka dokeni, ina
rokanka," kuka take yi sosae hannunta a
fuskarta tana tsalle-tsalle sae kace ihsaan.
Shiru bata ji an kamata ana duka ba, ganin
shirun yyi yawa ne yasa ta xamehannunta a
hnkli daga fuskarta jikinta na rawa, wayam
taga wajen ba kowa, ta fara waige-waige
tana gwalo ido amma bata ga kowa ba a
gun, a hnkli ta dinga kuka tana kallon kofar
palon nasu, takai hannu ta bude, taji shi a
rufe gam, jikinta a sanyaye tayi bangaren
inna tana goge hawayen fuskarta, xaune
taga Aliyun kan dakali kusa da wani flower
yana ta tuntsira dariya kmr mahaukaci,
haisam dake kan kujera yyi tagumi yana ta
kallonsa, gabanta yyi mugun faduwa xata
juya ta koma da sauri, haisam yace"intisaar
wa ya saki kuka?" tsit Aliyu yyi ya sha mur
kmr bashi ke dariya ba ynxu, ta girgixa kai
tace"ba kowa," sannan ta maxata bar
wajen. Xainab na xaune a palonsu intisaar
suna kallo intisaar na kwance, wayan
xainab yyi kara, ta daga,masifar da take tayi
ne yasa intisaar ta mike xaune tana ta
kallonta har ta gama ta kashe wayan,
intisaar ta tambayeta wanene,
cikinfushitace "wannan gantalallen da na ke
gya maki ne, tun ranar yake sintirin xuwa
gidan nan, nace ya rabu dani bana yi yaki
saurarana, wannan wani irin jaraba ce?"
intisaar ta tabe baki tace "ae duk hka suke
kmr mayu," sannan ta mike ta dauke cup
din da kanwarta tasha corn-flakes ta fita
dashi tana taya xainab mita. Tana fita tayi
hanyar gate, ta ko gansa a tsaye tayi
masaiso har wajen inna, tayi sallama inna ta
amsa daga can kuryar daki, ta shiga tana
cewa "inna bako kikayi," inna tace "hva don
Allah, daga ina? Gani nan xuwa" intisaar na
'yar dariya tace "saurayin xainab ne," inna ta
sake kabbara daga cikin dakin tana cewa
"gani nan xuwa, ya shigo don Allah,"
intisaar na dariya ta juya xata fita tayi masa
iso xuwa palon, suka hada iso da Aliyu dake
gefen kujera a xaune yana danna laptop,
wani mugun faduwar gaba ya xo mata, ita
bata ma gansa ba, wani irin kallo yyi mata
yana girgixa kafa, ya hade girar sama da ta
kasa,jikinta a sanyaye tace ma bakon ya
shigo, ya shigo yana gdya, ya mikawa Aliyu
hannu suka gaisa Aliyun ya dan saki
fuska,inna ta fito ta dinga wangale baki
tana masa sannu daxuwa, kusan duka
lemukanfridge dinta ta dire masa a gabansa
sannan ta xubo masa cin-cin da alkaki, tana
cewa "ci ka koshi yaro nan ma gidanku ne,
ae xainab jikata ce, ni na haifi ubanta, kmr
an baka ita an gama kaji ko," gdya ya dinga
yi shima yana murmushi, intisaar kuwa
dama tuni ta nemi lungu ta xauna tana
satan kallon Aliyun da shi din ma satar
kallon nata yake, suna hada ido ya galla
mata harara, ta mike jiki a sanyayexata bar
palon, inna dake ta faman xuba da
Abdurrahman, tace "aa ina xaki," takirkiro
murmushi tace "xainab din xan kira, inna
tace "yauwa maxa kije ki kira min ita yar
kwal uba, ashe dama tana da santalellan
yaro kyakkyawa hka taki gya min, maxa kira
min ita," ta fice da sauri tana yake, Aliyu ya
mike inna tace "ina xaka malam bayan kaga
munyi bako," ya kirkiro murmushi yana
kallon Abdul din yace "ina xuwa ynxun nan
ae xan dawo," sannan ya juya da saurinsa
ya fice, shit, ya fadi da karfi ganin har tayi
kwana, bae san ta fisa wayo ba, dama tasan
sae ya biyo ta don hka da gudun ta tayi
sashinsu, tana shiga palon nasu, xainab tace
"ina kika je ina kiranki tun daxu kixo ki ga
abu," intisaar ta tabe baki tace "kicin na tafi,
inna tana kiranki fa." xainab ta kalleta tace
"a ina kikaga inna?" tsakar gida tana neman
ki, intisaar ta fadi ba tare da ta kalle xainab
din ba, xainab ta mike tayi sashin innar,
intisaar ta dinga dariya bayan ta wuce, ita
ma ta rama abinda xainab din ta mata ranar
da faruuq ya fara xuwa gidan. A hanya taga
ya Aliyu ya watsa mata harara ta kauda kai
tare da xumburo baki tayi gaba da sauri, yyi
kwafa tare dacewa "xakuci ubanku gaba
daya ae, ke mai saurayin da me kawo shi
cikin gidan dukxan kama ku, yara basu kai
ko ina ba amma sun san su ajiye samari,"
shi daya ke maganarsa don tuni xainab ta
ma kusa sashin inna. Da daddare intisaar
taje siyo masu table water momy ta aiketa,
tana ganin xainab tasaka gudu ta fice daga
gate din tana dariya, xainab bata ko kalleta
ba tayi sashinsu, ta dawo rike da ruwan a
hannunta ta shiga cikin gidan tana adduar
Allah yasa xainab bata nan, mutum taci karo
da a bakin gate din ta koma baya da sauri ta
ga ko waye, taji an riketa gam, gashi wajen
bbu wuta kuma bata fito da torch ba, tana
jin kamshin turaren ba sae an gya mata ko
waye ba, kankamesa tayi jikinta na bari tana
cewa "wayyo momyna, me nayi kuma" tura
ya shiga yi amma taki sakinsa ta dada
rungumesa gam tanai masa magiyan yyi
hkuri.....
. Cikin murya kasa-kasa take rokansa ya rufa
mata asiri kar ya doketa, bae ko saurareta
ba cikin xafin nama ya fara kkrin banbareta
daga jikinsa amma hkn yaki yiwuwa sbda
irin rikon da tayi masa, jikinsa yyi sanyi
kafarsa ya kasa daukarsa, murya can kasa-
kasa yace "get off me, ko kuma na baki
mamaki," wayyo dukana xaka.... Ji tayi ya
daga hijab dinta ya shige ciki, cikin muryar
da ba tata ba tace"nashiga uku...." da sauri
ta sake shi daga rungumar da tayi masa
tana neman guduwa, ya fixgota hade da
kankameta ya mannata da bango,kuka ta
saki a rude ta fara kkrin turasa, ya matse ta
da karfinsa fuskarsa wuyarta tana jin
numfashinsa, tayi kicin-kicin ta galla masa
cixo a kirjinsa, ya dada kankamta kmr xasu
dawo daya yana magana a hnkli yace "dnt
utry dat again...." murmushin mugunta yke
yi, hkn ya kara tsureta jikinta ya shiga bari
tana cewa "don Allah don annabi ka rufa
min asiri kayi hkuri," buga bakinta yyi da
karfi yana cewa "kar ki sake hada ni da
Allah" gyaran murya suka ji an yi daga dan
nesa dasu, ya saketa da sauri tare da
juyawa, haisam ya gani xaune kan plastic
chair ya kauda kansa yana kallon taurarin
dake sama, jikin intisaar yyi sanyi, ta gyara
hijab dinta, ta durkusa ta dauki ruwan da ta
ajiye a gurin tana satan kallon haisam din
da har yanxu bai juyo ya kallesu ba, ta bar
wajen da saurinta tayi sashinsu, Aliyu ya
karasa kusa da haisam din yana
cewa"yane?" ba tare da haisam ya kallesa ba
yace "nothin" sannan ya mike ya bar wajen,
ashe tun daxu yke wajen a xaune yana
kallon duk abinda sukeyi, duk da dae ba jin
abinda suke cewa yyi ba, haisam yyi
murmushi bayan ya bar wajen
yace"Intisaarr"Aliyu kam binsa yyi da kallo
har ya bace masa, yyi tsaki mai sauti ya bar
wajen yana tunanin irin abinda xae yi wa
yarinyar nan idan ya kamata, tun ba yau
batake seduce dinsa dama, gashi yau har
sae da taci galaba a kansa, to wae ma garin
yaya hkn ta faru. Intisaar kam har
washegari jikinta a sanyaye yake, ko abba
kasa xuwa gaida shi tayi don bata
sonhaduwa da haisam, har taje islamiyya ta
dawo bata je gun inna ba, sae da yamma
ihsaan taxo tace mata inna na kiranta, ta
dae daure tayi sashin innar tana adduar
Allah yasa baxata hadu da haisam ba, don
ko tunanin Aliyun ma bata yi ita kmr haisam,
tana shiga palon inna ta ko tar dashi a
xaune, kunya ya kamata taji kmr ta nutse a
inda take, "ina yini ya haisam" ta gaidashi
ba tare da ta kallesa ba, ya amsayana cewa
"sae ynxu kika fito knan" ta kirkiro
murmushi kawae tace"uhum" gyaran daki
tayi ma inna sannan ta ce mata tana xuwa
xata dauko abu ta dawo, hnyr gudu dama
take nema, tana fita kuwaya bita,ta rasa
yanda xatayi har ya karaso kusa da ita, "me
ya hanaki fitowa yau?" ya tambayeta suna
tafiya tare, ta kirkiro murmushi
tace"bakomai" yace "hmm, Aliyu fa?" ta xaro
ido tace "nima ban sani ba" ta marairaice
fuska da sauri ta fara magana ganin inda ya
dosa tace"kaga ya haisam wllh jiya aikena
akayi shine ya tsareni a gate wae xae
dokeni" murmushi haisam yyi bai ce komai
ba, hkn ya kara daga matahankali tace "Allah
da gaske nke ya haisam" yace "uhum shine
kika rungumesa knan" ta xaro ido tace "aa
rikesa nayi kar ya dokeni" suna shan kwana
suka ga Aliyun a xaune yana waya, yana
ganinsu ya kashe wayan, gabanta ya fadi
muryarta na karkarwa tace "ya haisam don
Allah rakani kar ka barni a nan," ganin a nan
xasu rabu ne yasa tace masa hka, yyi dariya
yace "aa Aliyu dae xae rakaki ni ba
ruwana,"hannunsa ta kama tana rokansa,
aliyu ya bisu da kallo har suka wuce,haisam
na dariya, ya mike yyi tsaki yace "ikon Allah
kadae ne xae sa baxaki suma a hannuna ba
idan na kamaki " dagaita har haisam bbu
wanda ya kallesa bare ya amsa masa.
.
Yau juma'ah tana xaune palonsu ita da
xainab, suna hira bayan sun dawo
dagadubiyar wata yar ajinsu farida da bata
da lfya, kusan karfe biyar ce ta yamma, daga
intisaar din har xainab material iri daya
suka sa purple nd pink sunyi kyau kwarai,
kursum ma tana palon nasu tana cin abincin
intisaar da momy ta ajiye wae ba aajiye
mata abinci ba, intisaar tace taci natadon a
koshe take ita, kirar wayar faruuq ne ya
shigo wayrta, ta daga suka gaisa sannan
yace mata gashi a wajen inna, ta shiga daki
ta nemi ixini gun momynta, sannan ta fito
tace ma xainab ta rakata, xainab ta galla
mata harara sannan tace"anki!" intisaar tayi
'yar dariya sannan tace"karki raka ni din ma
to sae me" xomuje kursum," ta fadi tana
kallon kursum din, kursum ta tura kwanun
abincin tace"muje," suka fice tare intisaar
nai ma xainab dariya. Suna shan kwana
fadila ta kwada ma kanwartata kira, kursum
ta haderae tace "meye" umma ta leko tana
cewa"don ubanki kanwar uwarki ce kota
ubanki wannan shegiyar?" kursum ta
xumburo baki, uwar ta daka mata tsawa cin
bacin rai tace taxo ta wuce, dole intisaar ta
kama hanyr sashin inna ita daya. Tana isa
tayi sllma murya can ciki inna ta amsa da
karfinta tashiga palon tana addu'ar Allah
yasa ba surutunta na bnxa takewa faruuq
ba, tana shiga palon suka yi ido hudu da
Aliyu, gabanta yyi mugun faduwa har ta
mnta lst tym din da ta gnsa ita kam,sanye
yake da shadda fara kal, ashe dae su Aliyu
ana sa manyan kaya, ta kalli haisam ma dake
xaune a palon shi din ma shaddar ce fara,
hka ma faruq dinta, gaba daya dae anko
sukayi, ta nemi gefen inna ta xauna, bata
bari sun hada ido da faruuq din dake ta
kallonta ba, inna tace "sae ynxu ku ka
dawo?" tace "eh" a takaice kawae, sannan
ta gaida haisam da har lkcn kallonta yke
yi,yyi murmushi yace"lfya kanwata kinga
yanda kika yi kyau kuwa yau" ta sunkuyar
da kai tana murmushi tace "kai yayana
kullum sae ka xolayeni wllh" sannan ta sata
kallon Aliyu, kallonta ykeyi amma fuskarsa a
hade, ta dauke idonta da sauri ta dube
faruuq dake ta faman kallonta kmr xae
cinyeta, ta galla masa harara da wasa tace
"wannan kallon fa" dariya yyi ya kashe mata
ido yace "naga kin kara kyau ne yau bby," ta
xaro ido tana kallon inna data bude baki
tana kallonsu, dariya suka yi gaba dayansu
har da haisam, innar ma ta taya su, Aliyu dae
ya maida dubansa ga plasma, lallai yarinyar
nan ta rika, ko gaishesa ma bata yi ba,
faruuq ya dubi haisam yace "big bro, plss tel
her nt 2 let me down, coz i'm blindly in love"
haisam yyi dariya sosae, ya kalli intisaar
dake ma faruuq din wani irin kallo ya dawo
gefenta ya xauna yace "hope u heard wat
he said cweet sis, i wont love 2 c anythin
bad goes wrong wit my frnd" tayi 'yar
dariya ta daura kanta a kafadar haisam din
tace"ok cweet bro, help me let him knw
dat...... Am his nd his alone,nd i promise nt 2
let him down," ta karasa mgnrta tana satan
kallon faruuqdin, dariya sukayi gaba daya,
haisam yace yana kallon faruuq "hope dat's
clear besty" inna da tuni ta hangame baki
tana kallonsu ta mike tayi narai-narai da ido
tana cewa "yau de xagina ake tayi, tunda
gashi Aliyu bae ce komai ba, bari kawae na
bar maku palon" dariya intisaar tayi ta riketa
tana cewa "kaji mana wannan tsohuwar mu
soyayyar mumuke yi don Allah ki xauna ,"
inna tace "lah" bari de nashiga ciki idan kun
gama xan dawo, faruuq yyi dariya yace
"inna ta tsargu," ya dawo gefen intisaar ya
xauna yana mata wani irin kallo kmr maye,
cake ya dauka ya kai mata baki yace "bude
bakin na baki kanwata" ta hararesa tace
"bna ci," haisamyyi dariya ya mike ya koma
kan kujera yace"kila don dae ina gefenku ne
amma na tashi karbi kayanki ke dae"dole
sae da faruuq ya tilasta mata yasa mata cake
din a baki, ta kauda kanta a kunyace, kawae
suka hada ido da Aliyu da ya xuba mata ido
yana kallo, gabanta yace dam, taga ya kauda
kansa yyi murmushi, mikewa tayi dasauri
tana kallon faruuq din tace " lah! ina xuwa
ya faruuq minti biyar na daura abu a
kitchen," ta mike da sauri ta fice, ta
kinkimitakalminta ta ruga a guje, tana fita
kuwa Aliyu ya mike shima ya fice. Shit! ya
fadi dakarfi yana huci, ya girgixa kansa
yabar wajen kawae. Ita kuwa tana isa
sashinsu ta shige palo gabanta nafaduwa,
ta shiga wanka kawae, ko da ta fito xainab
ta tafi, tayi sallah, sannan ta saka kayan
barcinta ta jawo abincinta taci, ta koya ma
ihsaan assignment dinta wajen karfe
takwas knan, ta idar da sallahn isha'i knan
faruuq ya kirata kunya yasa ta kasa daga
wayan don tasan bata kyauta ba, daga
karshe dae ta daga, yace "uhun to ai kya xo
muyi sllma ko kanwata" tace "lah bka tafi ba
dama yaya" yace "yea mun danyi wani
abuda haisam ne a laptop, ynxu xan tafi ki
fito ina ma bakin gate, daxu dae nasan
babanki yasa ki barin falon" ya fadi cikin
xolaya, taji kunya sosae, tace "hm to ka
shigo ka gaida momy mana idan yaso sae
na raka ka gaba daya kaga ni kunya nke ji
baxan iya ce mata xan fita ba kuma"
yace"ohk gani nan xuwa kanwata.
.
... Har parlor faruuqya shigo ya gaida momy,
ta amsa masa da fara'arta tana tambayrsa
mutanen gidan yace duk lfya momy, sun
danyi hira kadan sannan ya mike yace "ni
xan koma momy, dare yyi," tace "to ka gaida
mutanan gidan mun gode kwarai," ya ciro
kudi mai yawa ya mikawa ihsaan da ya
xaunar a gefensa momy tace "hva don Allah
kar ayi hka umar," yace "aa momy xata siya
chocolateko ihsaan?" ya fadi yana kallon
ihsaan da tayi dariya ta gyada masa ka,
ihsaan momy ta aika ta kira intisaar a daki,
ta fito sanye da hijab dinta har kasa, sannan
ta fita rakasa, suna isa bakin gate ya dauko
kujeru biyu ya ajiye yace "hira xamuyi
kanwata, don daxun wayo kika min kika
gudu" ta dan xaro ido tace "ya faruuq
abbafa ya kusan dawowa," ya bata rai yace
"to shknansae da safe," ya mike xae bar
wajen ta riko hannunsa tace "wayyo yi
hkuri yayana, xamuyi hirar amma ba da
yawa ba" yyi murmushi ya koma ya xauna
yace "to na yrda kanwata, xo ki xauna," ta
xauna kan kujerar kanta a sunkuye, ya tsura
mata ido yana kallonta, a hnkli yace"i love
yhu intisaar," ta rufe fuskarta da tafin
hannunta bata ce komai ba, ya sa hannu ya
cire hannayen nata daga fuskarta yana
kallonta, duk da wajen ba wani hasken kirki
bne dashi, kunya ya kamata sosai tace a
hnkli "kaga nafara jin bacci yayana," yyi
shiru bai ce komai ba sae kallonta da yake
yi, can dae ya mike tsaye yana cewa"to
shknan kanwata sae munyi waya knan,"
kudi ya ciro ya mika mata taki karba ya bata
rai yace "kin raina knan ko" ta wara ido tace
"hva deyayana wllh kawae de ngd ne" yyi
fuska ya ajiye mata kudin kan cinyarta yace
"ki watsar dasu to," tayi shiru takasa cewa
komai, yace"ina xuwa bni 2 mint," ya fita
waje saegashi yashigo da leda a hannunsa
ya mikamata yace "ummi tace a kawo maki,"
tace"kai hva de yayana, ni wllh da baka
karbo ba....." ya ajye mata shima a gefenta
yace"to shi din ma ki jefar" sannan yace
mata sae da safe, ya fice daga gidan, ta bisa
da kallo har taji tashin motarsa sannan tayi
ajiyar xuciya, Allah dae ya gani tana son
faruuq fiye da yanda take tunani, jiki ba
kwari ta mike ta dauki ledar ta maida
kujerun gun da suke sannan ta juya xata
yisashinsu taji taci karo da mutum, tashiga
uku talalace, ta saki ledar hannunta ta juya
da sauri xatayi hanyar gate don nan kadae
ne xata tsira idan tabi, ya fixgota, xata fasa
ihu yasa hannua bakinta sannanya juyar da
ita, "ya Aliyu ka taimakeni, ni bnmka komai
ba wllh" cikin kuka da rawar murya take
maganan, ya kai mata tagwayen mari masu
lfya, sannan ya buga ta a bango da karfinsa,
fuskar nan tasa bbu alamr rahma, kuka mai
tsuma xuciya ta saki tace"don darajan
iyayenka kayi hkuri plsss" buga mata baki
yyi da karfi harsae da bakinta ya fashe, yasa
kafa ya kwasheta, ta mike da sauri agigice
tana cewa "nashiga uku, don Allah....." wani
mugun naushi ya kai ma cikinta ta firfito da
ido tare da saki wani irin axababben kara
damuryar da ba tata ba, ya kai mata wani
marin tare da daura yatsunsa a bakinsa
alamr tayi shiru, ta sa hannu ta toshe
bakinta tana karkarwa ta girgixa kanta
hawaye mae xafi na xuba a idonta. Aliyu bae
kyaleta ba sae da yaga ta kasa tsayawa
sannan ya fixge kudin dake hannunta yasa
a aljihu, a karo na farko ya bude baki yyi
magana"kadan knan kika gani, Wllh tllh ni
Ali sae na sumar dake watarana a gidan nan
idan baki fita hanyata ba" ya juya ya barta
nan a durkushe kanta a kasa, da kyar ta iya
mikewa ta bar wajen tana ganin double
koledar da faruuq ya bata ma bata dauka ba
don ji take kmr xata suma awajen, tayi
bangarensu tana daddafe bango don wani
irin jiri dake kwasarta. Ko da tashiga
palonsu ma momy shafa'i da wutr take ta
shige bedroom kawae ta fada kan gado
tana juye juye kmr xata mutu, wani irin
ciwo cikinta ke mata ta dalilin naushin da ya
kai mata, hka ma kanta da ya buga da
bango, cikin ikon Allah bacci ya dauketa
amma can cikin dare ta farka da
matsanancin ciwon kai ga mugun xaxxabin
da ya rufeta, juye-juyen da takeyine ya tada
momynta, ta mike xaune ta kunna wutan
dakin tana kallonta tace"lfyarki kuwa
intisaar," kasa magana tayi momy ta kai
hannunta jikinta taji kmr wuta,"me ya
sameki hka" ita dae ba baki sae kuka da ta
fashe da, paracetamol momy takawo mata
ta bata ta karba da kyar tasha, sannan ta
kashe ac dake dakin ta lulube tadalilin rawar
sanyin da takeyi, ranar dae daga ita har
momy basuyi bacci ba, momy ta rasa abinda
ke damun 'yar tata, duk ita ma hnklinta ya
tashi.
Gari na wayewa momy taje ta sami abba
ganin yanda jikin nata yyi tsanani, gashi sae
aikin kuka take, duk ita ma tabi ta daga
hnklinta don akwae soyayya da shakuwa
mai karfi tsakaninta da 'yar tata don ita
kadae take gani taji ddi idan ta tuna mijinta
na farko umar, har daki abba ya shigo duba
intisaar din, "me ya sameki fatima, ina ke
maki ciwo?" ya tambayeta dadamuwa yana
yaye bargon da momy ta lullubeta dashi, ita
dae ba baki sae kuka, abba yashiga
lallashinta yana cewa"damabaki da lfya ne
fatima, kuma bakiyi maganaba tun jiyan?" ta
girgixa masa kai kawae, xainab tashigo
dakin hankalinta a tashe bayan ta tambayi
ihsaan ina intisaar don ita har tayi shirin
islamiyya da yake tare suke wuce, ihsaan
tace mata "my aunty is sick," hkn yasatayo
bangaren nasu da saurinta, abba ya dubi
xainab da tashigo yace"je ki ki kiramin Ali
xainab," tace to sannan ta fice da sauri, a
hanya suka haduda kursum take tambayrta
ko intisaar ta shirya don ita ma shirin
islamiyyar tayi, tunda Aliyu yyi masu mugun
duka ranannan suka fara xuwa makaranta
gaba dayansu dama, xainab tace "bata da
lfya baxa taje ba," kursum tace "hva de me
ya sameta," xainab ta yarfehannu tace nima
bn sani ba ynxu ma ya Aliyu xan kira abba
ma yana can, kursum tayi sashin nasu da
sauri xainab kuma ta tafi kiran Aliyu, tana
isa tayi sllma ta shiga palon, baya nan, tayita
kwada sllma ko yana cikin daki amma shiru,
sanin halin yayan nata ne ya sanyata
karasawa cikin bedroom din nasa yana ko
xaune laptop a gabansa yasa earpiece
kunne daya yana danna laptop, ya daka
mata tsawa a fusace yana cewa"baki da
hnkli ne don ubanki ko ke jahila ce,baki san
idan kika yi sllma a waje kika ji shiru gaba
xakiyi ba, xaki afko min cikin daki, ban
hanaki wannan habit din ba," au ashe ma
yana jinta, ta tabe baki cikin rashin damuwa
tace "dama abba ne ke kiranka" ta juyafuu
xata wuce ya mike da sauri yana cewa
"xainab, xainab," amma bata tanka masa ba,
ya fito palon da sauri har ta fice ya bita da
sauri yana kiranta, ta dawo tana kallonsa
fuskarta a hade tace"gani," me yasa abba ke
kirana, ya tambayeta yana kallonta don dae
yasan sae da dalili ake kiransa, don kan
abba ya kirasa sau daya ya kira haisam sau
goma,"nima ban sani ba, intisaar dae ce
bata da lfya shine yace naje na kiraka" ta
fadi tana kallonsa, gabansa ya fadi yace "to
menayi ake kirana" tace "ni kuma ina xan
sani" hnklinsa ya tashi yace "me tace wa
abban?" tace "oho, ni ina shigowa abba
yace nayi maxa naje na kiraka" don ta gaji
da tambayoyin nasa, bai damu da ohon
datace masa ba ya kara tambayrta "ya mood
din abba yake" tace a kage "kai yaya ni ma
ban sani ba abba nacan yana jiranka," ta
juya ta yi gaba ta barshi nan a tsaye. Ya bita
da sauri kuma yana kiranta, ta juya rai bace
tana kallonsa yace "ina abban?" tace"yana
can dakin momy" ya xaro ido yace"yana
me?" tace "oho! tayi gaba abinta" ta fara
suspect dinsa ita kam. Tana komawa
sashinsu intisaar abba ya tambayeta meya
tsayar da ita kuma ina Aliyun, tace"nemansa
nke a gidan abba amma gashi nan xuwa" ya
dubi momy da ta xauna tayi jigum yace "ki
hado mata tea xainab," ta mike tace to
sannan ta fita, tana fita sae ga inna, tun
daga waje suka dinga jin muryarta kmr
speaker tana cewa"me ya samu intisaar din,
ni rahmatu," abba ya juya rai bace yana
kallonxainab yace "donuwarki ca nayi ki ji ki
gaya wa inna taxo ta daga mana hnkli a nan
ynxu?" xainab ta mike da sauri ido a waje
tace "wllh tllh abba ban je wajen inna yau
ba ni," abba bae sake cewa komai ba har
inna ta shigo dakin, "bukar me ya sameta
wae" abba ya dubeta yace "shine ae xa a
dubata don bbu wanda yasani," inna tasaki
salati tana girgixa kai tace "Allah ubangiji
dae ya bata lfya wllh duk hankalina ya tashi
da aka je aka gya min," abba bae sake tanka
mata ba tana ta surutanta, illa Aliyun da yake
jira, murya can ciki Aliyu yyi sllma, duk
jikinsa yyi sanyi, ynxu yarinyar nan sae ta iya
bude baki tace yyi mata wani abu dama,
inna ce ta amsa masa da karfinta tana cewa
"maxa shigo," hankalinsa ya kara tashi ya
shigo palon ya tsaya yana waige-waige kmr
munafuki, abba yace"karaso mana" da kyar
yyinamijin kkri ya shiga dakin, ya rusuna ya
gaida abba don duk yau bai je gaisheshi ba
gashi har karfetara, ya juya ya gaida inna
ma sannan yace"abba gani,"
.
Dama fatima ce bata da lfya, shine nace a
kiraka ka dubata, abba ya fadi yana kallonsa,
Aliyu ya saki ajiyar xuciya, sannan ya maida
dubansa ga kangadon yana kallonta, idonta
a lumshe yake, duk da dae ba bacci take ba,
ya karaso kusa daita yace "meke damunki?"
tayi shiru kmr mae bacci, hkn ya bata masa
rai don yasan idonta biyu, a dan fusace
yace"kinajina xakiyi min banxa?" inna cikin
tsawa tace "kai mahaukacin wani gari ne,
baka ga bacci take ba yarinya tana fama da
kanta xaka dinga mata ihu," xainab ta
karasa kusa da ita tana bubbuga kafarta a
hankli tana kiran sunanta, ta bude ido tana
kalln xainab din, Aliyu ya juya yana kallon
abban nasa yace "ko dae a wuce da ita clinic
kawae abba" inna tayi karaf tace"wllh bbu
inda xa a kaita, gamu da likita a gida kace
xa a wuce da ita wani wajen, meye amfanin
ka" Aliyun ya dubeta rai bace yace "to ni din
Allahn musuru ne da xan san abinda yke
damunta," cikin tsawa inna tace "shiyasa
naga an kai fadila asibitida bata da lfya, don
ubanka ba kai ka dubata ba ka bata
magunguna da allurori ba kuma gashi nan
ta warke," Aliyu ya dubeta a walakance ya
kauda kai kawae, abba yace "shknan bari a
kaita asibitin ka iya tafiya" da sauri yace "aa
abba bance baxan dubata ba ae, guri nake
jira su ban na dubata," ya fadi yana
kallnsuinna, haisam ya shigo dakin da
sllmrsa ya karasa kusa da intisaar din ya
xauna cike da damuwa yana kallonta yace
"intisaar me ya sameki, dama jiya baki dalfya
baki yi magana ba," ta sunkuyar da kanta
kawae sae hawaye, nanya shiga lallashinta,
ya dube abba yace "asibiti xamu wuce
abba?" inna tace "asibitin lfya ga likita a
gida, ynxu xae dubata ae" sllmrsu hajiya da
umma ne yasa kowa yyi tsit a dakin, momy
ce kadae ta amsa masusuka shigo suna
cewa ashe abinda ya faruknan, momy ta
basu waje suka xauna sannan suka gaisa,
suka tambayeta mae jiki tace masu da sauki,
hajiya tace Allah sarki duk ta rame sae kace
warce tayi sati tana jinya, umma tace wllh
kuwa baiwar Allah, inna ta tabe baki tace
"ikon Allah" xainab ta girgixa kai cike da
takaici, ynxu har anje an barbada masu
shine suka kwaso jiki suka xo gulma,
kumatasan baxae wuce kursum ba ko
rahma, abba ya dubi gaba dayansu yace "to
ae kwa bashi waje yyi aikinsa de ko" hajiya
ta mike tana cewa"me xae hana, Allah dae
ya bata lfya yasa xakkan jikine," suka mike
gaba dayansu har da yaran xasu bar dakin,
Aliyuyace "to..to abba ya xa ayi treatin din
nata?" abba da har ya kai bakin kofa xae fita
ya juya yana kallonsa cikin rashin fahimta
yace "kmr ya fa?" yace"aa...dama...emm, to to
ae naga sae da magunguna da allurori xa
ayi treatn din nata, kuma ni...." sae kuma yyi
shiru yana kallon tagan dakin, abba
yyimurmushin takaici ya girgixa kai yace "to
nawa xa a baka?" inna ta mike ta saki salati
tana girgixa kai tace "ita intisaar din sae....."
da sauri abba ya katse ta yace "aa baaba ae
hakkinsa ne bari a basa" nawa ne kudin
treatment din gaba daya? Abba ya tambaya
yana kallonsa, cikin bacin rai haisam yace
"abba ka bari na wuce da ita asibiti kawai,"
abba yyi saurin cewa "aa haisam ka bari xae
dubata," abba ya sake tambayrsa nawa xae
basa, yyi shiru kmr me lissafi sannan yace
ba tare da ya kalli abban nasa ba "dubu
takwas da dari biyar gaba daya," abba yyi
murmushi, haisam cike da takaici yace "to
yyi kyau, ka dubatani xan baka," da sauri ya
juya yana kallon haisam din rai bace yace
"to da baki na xan siyo kayan ne koya? Ko
kuma ina da kudin xan tsaya cewa abba ya
bani," inna cikin ihu tace "Allah ya babbake
mae krya sannan ya tsinemasa," Aliyun ya
juya ya galla mata harara sannan ya dauke
kansa, haisam ya ciro dubu biyar daga
aljihunsa ya mike xae fita abba yace ina
xaka, yace xan dauko kudi ne,abba yace
nawa ne a wajen ka ynxu, yace dubu biyar,
abba ya ciki dubu hudun haisam ya mikawa
Aliyun ya karbe yana kirgawa, duk wannan
abinda akeyi a kan idonsu hajiya ne, hajiya
taji kmr ta maida dan nata ciki don murna,
sae murmushi take yi, umma kuma ji tayi
kmr ta tsine ma haisam da bai yo hali irin ta
Aliyu ba, shekaranjiya tace ya bata dubu
goma yace bai da, amma sae gashi ynxu ya
kirgo har dubu biyar ya bada don a duba
wata bnxa ita kam bata san irin dan da Allah
ya bata ba, momy kam sunkuyar da kanta
tayi tana jin duk abinda sukeyi cike da
takaici, intisaar kuwa idonta ta rufesbda
axabar da take ji ko ina na jikinta ciwo yke
mata barin ma kanta sannan kuma ga
ciwon mara shima ya kunno kai, abba kam
tuni ya fice su hajiya suka bi shi a baya a
xuciyarsu suna fatan Allah yasa cikita yo,
don rahma ca tayi masu amai take ta
kwararawa, Aliyu ya dube inna yace"a bata
tea kafin na dawo, xan je siyo abinda ya
kamata," ya fice haisam ya bisa a baya da
sauri, sai da suka kai tsakar gidan sannan
yace "canjin nawa xaka dawo da knan?"
Aliyu yace kmr ya, haisam yace eh ae dubu
tara aka baka, kuma dubu takwas da dari
biyar kace, Aliyu yyi masa wani irin kallo
sannan yace "to da kafa xanje siyo
magungunan?" sannan yyi tsakiya wuce
yana cewa "dn ma kun samu xan bata lkcn"
.
. Su Aliyu na fita inna ta mike tana tambayr
intisaar din me xata ci, ta girgixa kai alamar
ba komai, xainab tace"to ki daure kisha tea
din" inna ta dauki kofin ruwan shayin ta isa
kusa da ita tana cewa "tashi ki sha kafin ya
dawo to" intisaar ta girgixa kai murya can
kasa-kasa tace "wanka xan fara yi," momy ta
shiga bathroom ta hada mata ruwan
wankan sannan ta mike da kyar jiri na
kwasarta ta shige bayin, ko da ta fito rawan
sanyi ta dinga yi, inna ta lullubetatana cewa
"ikon Allah, ciwan lkci daya ya kwantar da
ita," ya haisam ya shigo dakin yana tambayr
ko Aliyun ya dawo,inna tace "ina fa! yana
can yana sokwanci" haisam ya girgixa kai
yace "ni dae wllh inna nafi son a kaita
asibiti," inna tace "wae ni kuna bani mamaki
wllh, ga likita a gida kuyi ta kiran asibiti,"
haisam yace "to shknan, ni xan wuce kd ne
ynxu ina da wani aiki a can amma yau xan
dawo in'sha Allah," inna tace "to Allah ya
kiyaye" yace "ameen" sannan ya karasa kusa
da intisaar yana kallnta yace "Allah ya
sauwake kanwata kinji" tayi murmushi, a
hnkli tace "ngdyayana" yyi ma momy ma
sllma sannan ya fita. Da kyar inna ta lallabata
tasha kunun da ta dama mata, xainab sae
fama kallon agogo take yi dn har sha daya
ya wuce, tun kusan karfe goma da Aliyu yaje
siyo magunguna har ynxu bai dawo ba, tuni
bacci ya dauke intisaar din bayan inna ta
bata paracetamol kafin Aliyun ya dawo,
amma har karfe sha biyu bbu Aliyu bbu
lbrinsa, "kai jama'a ko dae wannan yaron
bata yyi ne" inna ta fadi tana kallon momy
da xainab dake dakin bakinta a bude, momy
dae bata ce komai ba, xainab ta tabe baki
ita ma bata ce komai ba, wasa-wasa har
karfe biyu bbu Aliyu, inna na idar da sllh
tana xaune kandarduma cikin ihu tace
"amma wannan anyi tsinannan yaro," daga
momy har xainab sae da suka raxana sbda
irin bude muryar da inna tayi, momy tace
"kai inna, kika san uxurin da ya tsayar
dashi," a fusace inna tace "yaci ubansa shi
da uxurin," ku bni waya na kira bukar,
momy tayi ma xainab ido alamar kar ta kira
mata abban, inna ta mikawa xainab din
wayar tana cewa "maxa kira min uban
nasa" xainab ba don ranta yaso ba tace ma
inna baya xuwa bayan ta kara wayr a kunne
kmr me kira, don ita da momy ta barta kiran
abban xatayi, ita kam bata san irin yayan
nata ba, basu san tuni abba ya kira momyn
yana tambayrtajikin intisaar din ba tace
masa da sauki sosae, yace Aliyun ya bata
duka magungunan tace masa eh sannan
sukayi sllma, xagi kam Aliyu ya sha shi a
wajen inna ba adadi, har da dan hawayenta,
"ni da nasan abinda tambadadden yaron
nan xae yi knan da asibiti kawae na bari
muka wuce, gashi ynxu yrnya na ta shan
axaban ciwo ba magani, shi kuma bukar na
rasa uban me xae sa ya dinga kashe
wayarsa ni kam, ynxu wa xae kai mu
asibitin gashi haisam ba ya nan," daga
momy har xainab bbu wanda ya tanka
mainna, intisaar kam jikinta yyi xafi sosae
kmr wuta, hka inna ta ishesu da mita tana
hawaye, wajen karfe uku da rabi wayan
intisaar yyi kara xainab ta dauka tana kallon
me kiran, faruuq ne, da har xata ajiye don
bacci intisaar din take yi sae kuma ta fasa ta
daga, suka gaisa ya tambayeta intisaar din
fa, tace "bacci takeyi wllh, bata da lfya," cike
da damuwa yace "subhanallahi, me ya
sameta" xainab ta yarfe hannu tace "wllh
bamu sani ba, tace dae ciki da kantake mata
ciwo," yace "tun yaushe?" tun jiya da
daddare wae,yace "ya salam! kunje clinic
ne?" tayi shiru ta rasa me xata ce, yyi saurin
cewa "ohk... Gani nan xuwa," ya kashe wayr,
inna tace "faruqu ne?" xainab ta gyada mata
kai kawai, cikin minti goma sha biyar faruuq
ya iso gidan, hanklinsa ya tashi sosae, momy
da ta bar masu dakin ya rage inna daxainab
kawae, ta tashi xaune tana kallon faruuq din
da ya sata gaba yana tambayrta inda ke
mata ciwo, cikinta t.a nuna masa da kai,
yasa hannu ya danna cikin nata ta xaro ido
tace "waii! ciwo yake min" me ya buge ki a
nan ya tambayeta yana taba goshinta da yaji
xafi sosae, ta girgixa masa kai kawae sae
hawaye, duk ya rude ya shiga lallashinta
yace "dama kina ciwon kai ne," ta girgixa
masa kai kawae, ya mike yana kalln inna
yace "bari ina xuwa yanxun nan inna," inna
tace "to dan albarka, wannan shaidanin
yaron aka ba kudi ya siyo mata magunguna
bamu sake ganinsa ba " bai tanka wa inna
ba ya fice da sauri, ko minti talatin bae cika
ba ya dawo dauke da kayan magunguna da
allurori sae ledar ruwa dan karami da xae sa
mata, ya ce wa xainab ta hado mata tea mai
kauri ta kawo mata, shi da kanshi ya shiga
bata, amma ta karba tace xata iya sha, yana
ta hada allurorin da ruwa har ta sha rabi ta
ajiye tace "ta koshi," yace "ae baki ma ci
komai ba tukunna, tuwo xa a kawo maki
kici ynxun," inna ta mike tana cewa "gskya
ne, bari naje da kaina ma xan mata ynxun
nan," da kyar ta yrda yyi inject din ta sannan
ya sakamata ruwan ya bata wasu daga cikin
medicines din tasha ta kwanta, ya xauna ya
xuba mata ido yana kallonta cike datausayi,
xainab dama tuni..
Faruuq na xaune har ruwan da yasa mata
ya kare da yake karamin leda ce, ya cire
mata don bacci ma takeyi, yana gama cire
mata ta bude ido tana kallnsa, yyi mata
murmushi yace "ya jikin kanwata," ta tashi
xaune tace "da sauki," ba tare da ta kallesa
ba, ganin tana kkrin mikewa tsaye ne yasa
yace "ina xaki kuma kanwata," murya can
ciki tace masa "2 ease my self," ba tare da ta
kallesa ba, ya taimaka mata ta tashi tsaye dn
jikinta ba kwari dukda taji ta garau ynxu,
tuwon da inna ta kawo mata ya shiga xuba
mata, ta fito ta nemi gefe ta xaunatana
kallonsa kmr xatayi kuka, ya dago kai yana
kallnta yace "kici abinci ki sha sauran
medicine dinki kanwata, kusa da ita ya
durkusa yana kallonta yace "ya dae
kanwata, cikin na maki ciwo har ynxu ne,
naga yhu re restless" ta girgixa masa kai
kawae bata cekomai ba "say somethin
mana kanwata, ina ke maki ciwo kuma?"ya
tambayeta cike da damuwa, itakam kunya
take ji tace masa mararta ke mata ciwo, don
hka tace "ni bbu inda ke min ciwo," sae
kuma ga hawaye, nan da nan ya rude ya
shiga lallashinta yana cewa "plss kanwata ki
gya min mene mana, kan bai daina
bane?,"ganin yanda duk ya bi ya daga
hanklinsa ne yasa tace "cikina ke ciwo," ba
tare da ta kallesa ba, yace "ciki kuma, ba kin
ce ya daina ba, to wae me ya buge ki a cikin
ne" a hankli tace ba shi bne, yyi shiru kmr
me naxari sannan yace "on yhur Period?"
yana kallonta, tayi shiru bata ce komai ba
kanta a sunkuye, yace "ohk ina xuwa
kanwata," ya mike ya fice. Ko da ya dawo
tana xaune a falo ita da momy da inna sae
kursum, tasa tuwo a gaba amma taki ci,
ynxu kam jkinta yyi mata sauki sosae, da
sllmrsa ya shigo falon rike da ledan magani
karfe biyar da minti goma na yamma, ya
gaida momy don tun xuwansa na farko bai
sake ganinta ba sae ynxun, ta amsa tanai
masa sannu da xuwa sannan ta mike ta bar
falon, xainab ta shigo ta xauna gefen
intisaar din tana mata ya jiki, tayi murmushi
tace "da sauki"maganin da ya xo da shi kala
uku ya dauki daya ya buda ya bata, ta karba
a kunyace xata ajiye yace tasha ynxun, inna
tace "ae hka nan take yarinyar nan bata san
magani, nayi mamakin ma da tasha wa inda
ka bata daxu," faruuq yyi murmushi kawae
yana kallnta har ta kora maganin da ruwa
sannan ya sa ta cin tuwon dake gabanta,
bude kofar da sukaji anyi irin ta mahaukata
ne yasanya su juyawa gaba daya, Aliyu ne ya
shigo dakin sanye da t-shirt fara kal da
wando three qtrshima farin, yyi kyau sosae,
hannunsa rike da leda da basu san ko meye
a ciki ba, intisaar ta sunkuyar da kanta da
sauri, faruuq kuwa kallo daya yyi masa ya
kauda kansa, kallonsu ya shigayi daddaya
da daddaya, inna tana sakace hkori ta tabe
baki tace "ae sae ka je ka tsis-tsira ma kanka
allurorin ka shanye magungunan don jikata
kam ta warke, dan arxiki wanda aka haifa
tsiya na bacci ya xo ya duba mana ita" Aliyu
ya yo waje da dara-daran idanunsa yana
kallon innar, wato shi aka haifa tsiya ido
biyu, ya juya yana kallon faruuq din da
intisaar, xainab ta labe bayan intisaar sbda
wani irin dariya dake cinta, hka ma kursum
da ta rufe fuskarta a jikin inna, Aliyun
yatsura wa faruuq din ido kmr xae shake
shi, faruuq bai ma san yanayi ba, ya dube
intisaar yace"kanwata kin ki cin tuwon ko
na taya ki ne?" ta kirkiro murmushi bata ce
komai ba, yace "au kar na taya ki?" a hnkli
tace "kaci mana" yyi murmushi yace ok,
sannan ya mike ya dauki ruwan goran dake
gabanta ya bi gefen Aliyun ya fita, Aliyu ya
bishi da kallo har ya dawo ciki sannan ya
xauna gabanta yace "to muci," a kunyace
tasa hannu cikin tuwon sannan shi ma ya
saka, inna tace "yauwa faruqu kila ma xata
fi ci idan taga kana ci," faruuq yyi 'yar dariya
ya dubi xainab yace "xo muci xee" xainab
tayi dariya tace aa ni naci nawa ae, inna ta
dubi Aliyu tace "to ka tsaya mana kerere a
ka kmr wani tsohon soja, da'alla fice ka ba
mutane waje su ga haske,gantalalle kawae
dogon bnxa, knka ka cuta ba mu ba " Aliyu
yyi huci mae xafi yana kallonintisaar din
dake cin tuwonta a hnkli ita da faruuq,"
juyawa yyi ya fuce fuuu, inna ta kyalkyale da
dariya ya dawo da sauri idon nan nasa ya
kada yace "kika ce me?" bata tanka masa ba
sae dariyar da take ta yi kawae, ya juya yyi
gaba yana cije lebensa. Kursum da xainab
suka dinga kyalkyale dariya inna na taya su,
faruuq kam murmushi kawae yke yi, intisaar
kam jingina kanta tayi jikin kujera tana
kallonsu.
.
Gajiya tayi da tsayuwa taga ba sarki sae
Allah, tayi shahada, ta kusa kai cikin gate din
tana karanto duk addu'ar da taxo mata don
duk a rude take, a dai-dai lkcn shi kuma ya
mike tsaye xae bar gidan ya wuce masallaci
don maghrib ya kunno kai, duk gidan yyi
masa xafi, wata raxanan nan kara ta saki
ganin ya mike tsaye a dai-dae lkcn da ta
shigo gidan, don a nata tunanin dama can
ita yake jira yana ganintakuma ya mike, shi
kanshi sae da ya firgita da irin karar da tayi,
ta kuma juya a guje kmr mahaukaciya xata
bar gidan, yyi saurin fixgota da karfinsa
ransa a bace, bae an kara ba sae ganin
yarinya ta sulale kasa yyi, yyi hanxarin rikota
ta xube jikinsa sumammiya, ya durkushe
wajen yana kallonta cike da mamaki, yasan
suma tayi, jijjigata ya shiga yi a hnkli ya ma
rasa abinda xae yi ya fara waige-waige
gashi bbu kowa a tsakar gidan dan gari ya
fara duhu, ruwan goran da ya fitoda yasha
ya rage, ya dauko ya bude ya shiga yayyafa
mata ruwan, a hnkli ta bude idanuwanta ta
daura kan nasa idon da ya tsura mata a
fuskarta, kuka ta saki tana kkrin tashi daga
jikinsa tana cewa "don Allah don annabi ya
Aliyu ka daina dukana, ni bn maka komai
ba....." buga mata baki yyi yace "keep mute!"
ba shiri tayi shiru, ya turata daga jikinsa
fuska a hade yace "don ki kara ja min bakin
jini wajen abbana shiyasa xaki tsiri suma da
kin ganni ko" girgixa kai tayi hawaye na
sintiri a fuskarta, ya daka mata tsawa "tashi
a kaina kar nayi ball dake munafuka kawae,"
ta mike da sauri jikinta na rawa, shima ya
mike tsaye, tayi baya xata fadi, yyi saurin
tallabota, ta fada jikinsa ya turata da sauri
sannan yyi maxa ya riko hannunta dn
faduwa xatayi, ya fara fixgarta kmr wata
dabba tana binsa jikinta ba kwari sae jiri
dake kwasarta amma bae bari ta fadi ba, yyi
sashinsu daita, har bakin kofarsu ya kaita ya
bude kofar yana kallonta, duk a tsorace
take, ya tura ta ciki har tana faduwa yyi
gaba, momy ta taso da sauri ganin yanda
'yar tata ta fado falon tana cewa "lfya
intisaar,"
Karfe tara abba ya shigo duba intisaar, har
lkcn inna na falonsu bata tafi ba, abba ya
shigo mata da fruits da tsire a leda ya ajiye
mata yana tambayarta ya jikin, tace "da
sauki abbana" sannan ta mike ta shige
bedroom ta bar masu falon, abba ya dubi
inna yace "nan xaki kwana knan yau?" tace
"aa dama kai nake jira, kasan iskancin da
wannan dan naka yyi mana yau" abba yyi
shiru yana kallonta, ta tabe baki tace "wllh
bkayi sa'an da ba bukar, shanya mu yyi a
nan ya gudu da dubu taran da kuka bashi,
sae wannan yaron faruuq yaxo ya dubata
kmr xata mutu" abba ya tsura mata ido yana
kallonta ya kasa cewa komai, "wllh ko minti
goma ba ayi da fitan yaron ba ka shigo, tun
safe yaki barin gidan nan yana kanta, gashi
ynxu jiki alhmdllh, yaron mutunci ne wllh"
abba ya jinjina kai cike da takaici yace "to
shknan yyi masa kyau, hkn yaga yafimasa
alkhairi," inna ta mike ta tabe baki tana
cewa "ka rakani bangarena" yace "to
sannan yyi sallama da momy, ta rakosu har
bakin kofa tana ma inna sae da safe. Karfe
goma haisam ya shigo duba intisaar, momy
tace "kar dae ynxu ka dawo haisam" yace
"wllh kuwa momy," bae bar sashin nasu ba
sae kusan karfe sha daya, suna ta hira da
momy da intisaar da ynxu bata jin ciwo a ko
ina na jikinta. Da safe ita da ihsaan suka je
gaida abba, kmr ba ita tayi ciwo jiya ba,
Aliyu na xaune a falon kansa sunkuye bayan
abban nasa yyi masa tatas, intisaar ta nemi
gefe ta xauna ganin Aliyu duk sae jikinta ya
mutu, ta gaida abba ya amsa da fara'arsa
yana tambayarta jiki, tayi murmushi tace
abba da sauki, ta kalli Aliyun da har ynxu
kansa a kasayake tace "ina kwana yaya," ya
dago yana kallonta idonsa yyi jajir ya kauda
kai murya can ciki yace "lfya lau," ta mike
tana kallon abba tace"abba sae anjima,"
yace "yauwa intisaar, kin dae sha
magungunanki dae ko," tace "eh abba
nasha" yace "to yyi kyau" sannan suka fice,
Aliyu ma ya mike yana kallon abban nasa
yace "Allah ya huci xuciyarka abba," abba ya
dauki kudin da Aliyun ya ajiye masa ya
watsar masa dasu yace "nace kaje da su
bama bukata," Aliyu yyi jim sannan yace
"kayi hkuri abba, ita ma kanwata ce bbu
yanda xa ayi na karbi kudi wae don xan yi
treatn dinta, na gya mka dalilae na nayin
hkn, kuma bayan hka ma ni bn samu na yi
treatn dinta ba " abba ya galla masa harara
yace "dalilanka na bnxa, ina ruwanka da
uwartaka da har xakayi hkn wae sbda taji
ddi, wae kae me uwa, ka burge uwarka
amma kuma ka xubda kimarka a idanun
mu, kai ko kunya ma bka ji ba, wawa
kawae, da'alla get out malam" Aliyu ya juya
jiki ba kwari ya bar falon. Da yammar ranar
ummi kanwar faruuq taxo duba intisaar,
yayan nata ya ajiye ta sannan ya wuce, sun
jima suna hira da intisaar da xainab kmr da
can sun saba sannan suka kaita gun inna,
inna ta rasa inda xata sata don farin ciki,
tsaraba ta hada mata lkcn da faruuq din ya
kirata wae yana waje don baxae shigo ba
wae, momyma ta hada mata nata abun
arxikin sannan intisaar ta rakota don xainab
tuni hajiya ta aika khadija ta kira mata ita, a
bakin gate suka gaAliyun a xaune fuskar
nan tasa bbu alamar rahama, ummi ta
gaisheshi, ya dago kai yana kallonta fuska
daure yace "lfya," intisaar ma ta gaidashi
gabanta na faduwa yyi bnxa da ita har suka
fice, ummita juya tana kallonta tace "waye
wannan kuma," intisaar ta kirkiro murmushi
tace "babban yayanmu ne" don ita ynxu
tunanin yanda xatashiga gidan yana bakin
gate din take, har bakin motar faruuq din
intisaar ta rakata suka yi sllma faruuq ya
kashe mata ido yace "sae nakiraki bbyna," ta
kauda kanta da sauri tana murmushi ta bar
wajen, ya ja motar suka wuce, ta kasa shiga
gate din ta tsaya a waje, har wani bari
jikinta yake yi don tsoro.
Dago ta momy tayi tana kallon ta tace "jikin
ne intisaar?" ta girgixa kai ta mike da
kyartace "aa faduwa nayi," bedroom ta
shige momy ta bita da kallo ta kasacewa
komai tausayin yar tata ya cika ta, ita ta rasa
abinda ke damunta. Washegari da ciwan
kan ta tashi amma bata bari momy ta gane
ba don bata son tana daga wa uwarta ta
hnkli, faruuq ya kirata da safen yana
tambayr jikinta tace yyi sauki sosae, tare
abba ya shigoda Aliyu falon nasu wajen
karfe tara, lkcn innana nan a xaune don tun
karfe bakwae ta iso sashin nasu da kunun
ta da kosae ta kawo ma intisaar, ihsaan ta
rungume abban nata ya daga ta sama yana
cewa"how re yhu momyna" tace fyn sir, ya
dubi intisaar yana murmushi yace "ya jikin
fatima? Tayi murmushi tace "da sauki
abbana," to Allah ya kara sauki, kina shan
magani dae ko? Tace "eh abba ina sha,"
Aliyu ya nemi guri ya xauna yana satan
kallon momy dake xaune tana linke kayan
ihsaan, ba tare da ya kalleta ba murya can
ciki-ciki yace "ina kwana," tayi kmr bata ji sa
ba, ya tabe baki ya gaida inna ita ma tayi
masa bnxan, ya dake yana duban intisaar
din yace "ya jiki," ta sunkuyar da kanta tace
"da sauki," sannan tace masa"ina kwana" ba
tare da ya kalleta ba yace"lfya lau," ya sata
kallonabbansa da ke kallon Tv, yace ba tare
da ya kalleta ba"kwaso min medicines din
da kike sha nagani," ta mike jiki ba kwari ta
shiga bedroom ta kwaso masa
magungunan da faruuq ya bata ta durkushe
gabansa ta xubesu tana kallonsa, inna ta
tabe baki tace "ko uban me xae yi dasu idan
ba gulma ba," bae tanka mata ba ya shiga
dudduba magungunan ya cire guda biyu a
ciki yace "ki ajiye wa innan kar ki sha," to
kadae tace, inna tayi karaf tace "akan wani
dalilin, kafi sa sanin aikin nasa ne malam,"
da'alla kwashe magungunanki ki maida
kirabu da wannan gantalallen, dariya ma
abun yaba Aliyun, abba ya dubesa
yace"sbda me xata ajiye su," ya shafa kanshi
yace "sbda aikinsu kusan iri daya ne gaba
daya, dama xan karo mata wasu ne shiyasa
nace ta ajiyesu," abba yace "no ka bari ta
gama da su tukunna sae ka bata wanda
xaka batan, shima yasan abinda ykeyi ae
yaron," Aliyun yyi shiru bai ce komai ba, inna
ta galla masa harara tace"munafukin bnx
kawae, idan yaga ubansa ya dinga yi kmr na
Allah," Aliyun ya mike yana kallon abban
nasa yace "abba xan wuce clinic sai na
dawo," inna tace "kaji makaryacin bnxa, ca
xakayi xaka je gantali,kai din aiki kke xuwa,"
ya tabe baki bae tanka mata ba, ya dan kalli
intisaar din ya watsa mata hararar tsana
yace "Allah ya sauwake," ya juya ya fice.
Suna tsakar gidagaba dayansu intisaar na
sa ma rahma rani a hannu da yamma, su
hajiya da umma anje gidan suna, momy na
can bangaren inna, haisam da abokinsa
sadeeq suka shigo gidan, dukansu suka
gaida su, sadeeq ya dubi xainab
yace"xainabu ya garin," ta galla masa harara
tace " kaji dashi malam," yyi dariya suka
wuce ciki da haisam yana satan kallon
intisaar da tun da ta gaida su bata sake
daga kanta ba, sadeeq din ya dubi haisam
bayan sun shiga ciki yace "wacece wannan
yarinyar dan Allah," haisam ya hararesa yace
ita intisaar din ce bka sani ba, sadeeq yace
wllh bn ma taba ganinta ba ni, haisam yyi
murmushi yace "kanwatace,'yar wajen
momyn ihsaan ce," sadeeq yace "waww
amma yarinyar tayi sosai," haisam yyi 'yar
dariya bai dae ce masa komai ba, sadeeq
yace "uhm naga baka son maganar, ko dae
kana ciki ne?" haisam ya hararesa yace
"kanwar tawa? Sadeeq yace "so, sae akayi
yaya? Bbu auretsakaninku ne ko me kke
nufi" haisam yyi murmushi, sadeeq
yace"yess?" Allah idandae bbu komai
tsakaninku ni kam ina ciki, yarinyar tayi ne
wllh, haisam yace "kunyar ta nake ji ne
sadeeq, amma baxan boye mka ba, sonta ya
wahal dani fiye da yanda kke tunani, but
bbu yanda xanyi, ni kam nahkura, na kuma
dauketa a matsayin kanwata ne," sadeeq ya
galla masa harara yace "amma kai wani
bnxa ne wllh, wannan ae xancen bnxa ne
kke min," haisam yace "to ya xanyi?" sadeeq
yace"tun kararta xakayi kace kana sonta,
kaga sae ayi tuwonamai na, sincerly sayin
kar ka bari yarinyar nan ta wuce ka, xakayi
babban asara," haisam yyi murmushin
takaici yace "to ae its too late, ni nan na bata
go ahead na kula samari kuma ynxu hka
akwae wanda xae aureta, kuma frndship
ma muke yi dashi, abokina ne ynxu hka,"
sadeeq yyi tsaki yace"nonsense ni kuwa xan
shigar da kaina nace ina sonta, watch nd c"
haisam yace no kar kace hka plss baxan iya
yi wa faruuq hka ba, sadeeq dae bai kara
tanka masa ba, har suka gama abinda ya
kawosu, suka je masallaci sukayi sllhr
maghrib, sannan sukayi sashin inna, har
lkcn jikin haisam a sanyayye yake, basu bar
wajen inna ba sae kusan karfe takwas da
rabi, sadeeq ya shiga ya gaida hajiya
daumma sannan ya baro haisam a falon
hajiya yace yana xuwa, xainab sadeeq ya
kira yace taje tace da intisaar haisam na
kiranta don kar ace shine taki fitowa, tace
haisam ae yana falon mu, Yace do as i
saymana kanwata, ta kuwa j
.
. Suna fitowa tsakar gidan intisaar tafara
tambayr xainab ina ya haisam din, xainab ta
nuna mata can kusa da wata flwer inda
sadeeq yake a xaune, ta karasa wajen, "gani
ya haisam," ta fadi tana kkrin xaunawa kan
wani dakali, suna hada ido da sadeeq tayi
saurin mikewa tana kallnsa,ta juya a fusace
gun xainab amma tuni xainab tayi gaba
tana dariya, donta gano sadeeq din, intisaar
ta juya xata bar wajen,yyi saurin shan
gabanta yana cewa "hva kanwarmu, ni ba
yayanki bne da har...." tayi tsaki tace "ka bni
waje malam ina da abin yi," ta katse shi, yyi
murmushi yace"to naji baxan bata maki lkci
ba, amma sae kin xauna sae muyi magana,"
tayi masa wani irin kallo tace "dan Allah ka
bni waje na wuce, ni mamata bata san na
fito ba" yyi shiru yana kallonta sannan yace
"uhum faruuq ya riga ni ko?" directly tace
masa"yeah!" yyi murmushi mae sauti yace
"to kika san ikon Allah" ta watsa masa
harara tace "kayi hkuri ka bani guri na
wuce," "to idan Allah yyi nine mijinki fa?"
xatayi magana taji an fixgota ta baya an
juyo da ita, a tsorace tace "ya..ya Ali...." marin
da ya kai mata ne ya sanya ta kasa
karasawa, ransa a bace ya fara mgna "ke
don uwarki baki da aikin yi sae tara mana
samari a gida, wannan gajan ya shigo
wancan gajan ya shigo kin maida mana
gida kmr hotel, cikin gidan nan uban wa
kikaga yana shigowa da samari, sae ke
tatatcciya,marakunya ko?, to daga yau na
sake ganin ki da wani shege a tsaye a gidan
nan sae na...." turasa tayi da karfinta har sae
da yyi ba, dan unexpectedly hkn ya xo masa,
ta koma baya tana kallonsa hawaye na
sintiri a fuskarta, ta yarfe hannu cike da
takaici tana magana "ni me na tsare mka
agidan nan ka gya min don Allah, kullum sae
ka cuceni ba tare da dalili ba, to kasani wllh
sae Allah ya saka min,kace ba ruwanka da
harka na ba ruwanka da lamarina, to ina
ruwanka da samarin da naketarawa, ka fita
rayuwata don Allah don annabi ka rabu
dani, ka kyalenini ban tsare ma komai ba
gidan nan, just let me leave my lyf am
beggin yhu " ta kara fashe wa da kuka ta
juya da gudu ta bar wajen, sororo Aliyu ya
tsaya kalln intisaar ransa a jagule, kansa ya
dinga juyamasa, ya firfito da ido cike da
mamaki, kansa na tsara masa ya dafe
maganganunta na dawo masa a ka, sadeeq
dake tsaye cike da mamaki yana kallonsu yyi
masa duban wlkcn sannan yace "to kaji dae
malam," Aliyu ya juya cikin bacin rae ya
cakumeshi da karfi yana cewa "kace me??? "
haisam ne ya karaso da sauri don dama
yana tsaye yana kallon duk abinda ke
faruwa, yafixge yayan nasa daga rikon da
yyi wa sadeeq dake ta tuntsira dariya kmr
wani xautatce, Aliyun ya tsaya yana huci
yana kallonsa kmr kirjinsa xae yi magana,
sadeeq ya kalli haisam yana dariya sosae
yace "wannan dan uwan naka yana bukatan
xuwa psychiatry a duba kwakwalwarsa
urgently" da haisam bae ja sadeeq sun fice
daga gidan nan ba da ba karamin tashin
hnkli xasuyi da Aliyu ba, barin ma Aliyun
najin haushin sadeeq din tun da ddewa.
Sashinsu intisaar din yyi kmr wani xaki ya
kasa daina tunano kalamanta, yana isa ya
tura kofar da karfi har sae da momy dake
ba ihsaan abinci ta raxana, intisaar tana
shigowa ta shigedakidama, da ace ya ganta
a falo a wannan lkcn da bbu abinda xae
sabaxae sumar daita ba gaban uwarta, shi
ta gaggaya ma maganganu hka? Juyawa yyi
ya bar sashinnasu ba tare da yace ma
uwartata komai ba. Falon hajiyarsu ya shiga,
tana ganinsa ta mike da sauri tana cewa
"me ya faru Ali, wa ya bata maka rae hka"
yyi huci me xafi ya dafe kai yace "wae momy
ni yarinyar nan tasa gaba ta gaggayawa
magana yau, ya salam!," hajiya ta rude tace
"wace yarinyar Aliyu," ya mike tsaye ya kifa
kai dabango yace "yarinyar gidan nan,"
hajiya ta hade rae tace "wae tsinanniyar
yarinyar nan intisaar?" kasa cewa komai yyi
sae idoda ya tsurawa bangon dakin, wae
shi yau intisaar ta bude baki take ce ma
Allah xae saka mata, "goshh!" ya fadi da
karfi, towaema garin yaya ya tsaya kallonta
kmr soko ya kasa mata komai har ta bar
wajen? To wae ma waye ya bata bakin
magana a gida? Budewar kofar da yaji
hajiyarsu tayi ne ya sa shi juyowa da sauri
yanakallonta,ashe tayi surutun ta ta gaji ba
tare da yasan me take cewa ba,ina xaki
hajiya, ya tambayeta yana kallonta, ranta a
bace tacesamun su xanje nayi, nasan
shegiyar uwarta ce xata sata tayi hkn, duk
abinda xae faru sae dae ya faru a gidan nan
don bbu mai taba min kai ya xauna lafya,"yyi
huci me xafi yace "ki barsu kawae momy,
amma koma me nayi mata a gidan nan
baxanyi nadama ba ko dana sani saedae
duk abinda xa ayi min a min, amma sae
nahallaka ta. Hajiya tayi ajiyar xuciya
tace"shknan son, na baka go ahead kayi
mata duk abinda yaxo knka." ya juya ya fice
ba tare da ya sake cewa komai ba, yana
tunanin irin abinda xae yi mata idan ya
kamata, sadeeq kuma har gidan ubansa xae
je ya samesa.
.
. Yau tun da gari ya waye intisaar batafita
ba, duk ta rasa abinda ke mata ddi a gidan
ga yawan faduwar gaba da take yi duk ta
rasa sukuni, ko islamiyya ma taki xuwa da
yake ranar lahadice, tun bayan abinda tayi
ma ya Aliyu jiya da daddare ta kasa samun
nutsuwa har ynxu, tayi da ta sanin abinda
tayi masa yafi a kirga, tasan baxa ta ji da ddi
ba idan tashiga hannunsa,to ma wae me ya
kai ta, kai xuciya ma dae ba a iya masa, jiya
ce rana ta farko da tayi ma ya Aliyu hk,
momy tai tayi da ita ta gyamata me ke
damunta taki fadi, sae dae tace ita bbu
abinda ke damunta, ta mike daga kwance
da take tana kallon agogo karfe goma da
minti goma na safe, hijab din ta ta dauka ta
leka bedroom tace ma momy ta tafi wajen
inna, momy ta dan ji ddin hka don ta rasa
kan 'yar tata, tace "to ki gaida min ita," tace
"to" sannan ta fice gabanta na mugun
faduwa, gudu-gudu sauri-sauri take tafiyar,
gidan tsit don duk 'yan matan gidan sun tafi
islamiyya, sllma tayi kofar falon abba
jikintana rawa, abba ya amsa ta shiga ta
nemi gefe ta xauna tana gaida abban, abba
ya amsa da fara'arsa yace ta tashi ta xauna
kan kujera,takoma kan kujerar, abba yace
"me ya hanaki xuwa makarntar yau?" ta
kirkiro murmushi ta lafta masa karya,
"wanki nayi abba," yace "to yyi kyau" bbu
matsala ko? Ta dan fara kame-kame,
tace"aa...dama...abba.." wayr abba tayi ring
ya dauko yana duba mae kiran nasa, ya
daga.Shiru intisaar tayi ta jingina kanta jikin
kujerar tana tunanin me xata ce da abba,
sllmr da taji da muryar mae sllamar yasa
xuciyarta ya kusa shigewa cikinta don tsoro,
da kyar ta iya amsa masa tayi saurindauke
kanta, Aliyu ya shigo palon sanye da bakar
jallabiya, kallo daya yyi mata ya dauke kansa
ya nemi gefe ya xauna ya tsura ma A.cn
dake ta aiki a falon ido, ta mike jiki a sabule
xata bar falon don har ynxu abba waya
yake, abba yyi mata alama da hannu ta
koma ta xauna, ta koma cikin rashin kuxari
ta xauna tana wasa da long fingers dinta, ta
saci kallon Aliyun taga kallonta yake yi, da
sauri ta dauke kanta xuciyarta na bugawa,
abba yagama wayan ya juya yana kalln
Aliyun yace "sae ynxu garin ka ya waye knan
malam," ya shafa kansa ya danyi murmushi
yace "kayi hkuri abba, yau na tashi da ciwon
kai ne," abba baice masa komai ba illa Allah
ya sauwake, yace"ameen" sannan yace "ina
kwana abba," lfya lau, ka tashi lfya?" abba ya
amsa yana kallon intisaar da har ynxu kanta
a sunkuye yake, kun gaisa da yayannaki ne?
Ta dago kai da sauri tace "ina kwana yaya?"
Aliyun yace "lfya lau, da kina jiran na gaida
ke ne halan" ya fadiyana kirkiran murmushi
ganin yanda abban nasa ya kafa masa ido,
ita din ma murmushin ta kirkiro tace cikin
muryar da ba tata ba"kayihkuri na sha'afa
ne" abba ya dubi intisaar din yace "yauwa
ina jinki fatima," ta gwalo dara-daran idonta
ta rasa me ma xata ce da abban, sae kawae
ta samu kanta da cewa "aa dama abba
gidan momy nke sonnaje ne yau," abba yace
"wace momyn knan?" da sauri tace
"momynsu maryam" yace "ohhk gidan
nafisa xaki" tace "uhm," abba yace yaushe
xaki dawo idan kinje? Da yamma xan dawo
abba, ta fadi da sauri tana kallonsa, duk da
tasan idan taje ba lallai bne ta dawo kuma,
kila can xae fiye mata xaman lfya. "wa xae
kai ki knan?" tayishiru sannan tace "xan hau
tricycle abba" abba yace "aa Aliyu dae ya kai
ki, tunda yana gida.
Intisaar ta dago kaida sauri tana kallon
Aliyu, taga yyi wani murmushi irin
tamugunta, ta girgixa kai gabanta na
faduwacikin tausasa murya tace "abba ya
haisam yace xae kai ni kuma..," Aliyu ya
kalleta yana murmushi yyi saurin cewa "ni
cinyekixanyi a hanya knan?" ita din ma
kirkiran murmushin tayi tace "aa ba hka
bne, kaga na riga da na fara gya masa, da
bn gaya masa bne sae ka kaini," to ai ni da
haisam daya ne, meye a ciki idan ni na kai ki
din? Ya tambayeta yana kallon tsakiyar
idonta, Ta xaro ido xuciyarta na bugawa
tace"gskya ne," abba yace "toma wae a ina
kika ga haisam din?" ta fara kame-kame
tama rasa abinda xata ce masa, abba
yace"tun asuba ya shigo yace min xae tafi
jigawa, ko ya fasa ne?" ta dan sata kallon
Aliyun da ya kafa mata ido yana murmushin
da ta san na mugunta ne, ta rumtse idonta
cike da tsoro tace "na manta ne, hka ne
abba," Aliyu yyi 'yar dariya yace "to yanxu
kin yrda na kai ki?," tace "uhm" yace "aa kiyi
magana mana, ta mike tana cewa "bari naje
na shirya," abba ya kirata ya dauko dubu
biyar ya bata, yace"ki gaida min dasu
shaheed," ta durkusa har kasa tayi masa
gdya sannan ta fice da sauri kafarta na
hardewa, abba yyi murmushi, yana jin ddin
alakar 'ya yan nasa, don a nasa tunanin,
Aliyun son intisaar din yake, ganin actions
dinsa. Intisaar na fita da gudu tayi sashinsu
don tana tsoron kar ya biyota, momy ta
kalleta tace "har kin dawo?" tace "uhm,
momy manta da innar nan, gyangyadi take
ta minna gudo," bedroom ta shige da sauri
ta fada kan gado, ae xuwa gidan anty nafisa
kam ya sha ruwa ysu don ko hauka take ita
kam baxata bi Aliyu ba. Aliyu kam yana barin
falon abba ya shige bedrom dinsa cike da
jin ddi ya shirya, irin abinda xae mata ya
dinga kitsimawa a ransa, rannasa na dada
baci, ya gama shirinsa tsaf ya fito,hajiya na
tambayrsa inda xa shi amma baetanka mata
ba, kujera ya ja a tsakar gidan ya xauna
jiranta, amma har kusan karfe sha daya da
rabi bata fito ba, ya gaji da jiragashi bbu
kowa a gidan bare ya aika kiranta, shi kam
yau idan bae ma yarinyar nan abinda ke
cikin ransa ba ciwon xuciya xae iya kamasa,
yyi huci me xafi ya mike tsaye yana waige-
waige, kasa daure wa yyi yaje sashin nasu,
yana isa ya bude kofar falon momy na
xaune tana duba wani littafi, intisaar ma
lkcn ta fito falon tana kwance tana kallon
Mbc2, ya kalli intisaar din ya dake yace "kin
shanya ni ina ta jiranki?" ta mike tana
kallonsa tace"tafiyar nan fa ina ga na fasa
kayi wuce war ka kawae," ta juya ta shige
bedroom xuciyarta na bugawa, don taga
kkrinta na fada masa hkn, tsaye yyi bakin
kofar kmr ruwa ya cinyeshi, ya juya ya bar
wajen xuciyarsa na harbawa, lallai yarinyar
nan tadauko hnyr raina shi ne kuma xae yi
maganinta, ransa a bace ya bar gidan
yanatunanin me xae ma intisaar yaji ddi
idan ta shiga hannunsa?" kiranta momy tayi
bayan ya fice fuskarta daure tace "meya
hada ki dashi, kuma ina xakuda?" nan ta
koro ma momy yanda sukayi momyn ta
hade rae tace "karki kuskura, ko da wasa
kuma." yau kusan sati biyu knan suna wasar
'yar buya da Aliyu duk inda tasan xasu hadu
bata xuwa, bangaren inna ma ba kasafai
take xuwa ba kullum dae tana kunshe a
daki kmr sabuwar amarya, shi kam kullum
cikin addu'ar ta shigo hannunsa yake, ya
rasa kwanciyar hankli har sae ya mata
abinda ke ransa har gobe idan ya tuno
kalamanta sae ransa yyi mugun baci, ya ma
daina ganinta kwata-kwata a cikin gidan,
har yyi tafiya xuwa lagos basu hadu ba.
faruuq kam kullum suna manne da juna,
idan bae xo ba to xai kirata, shakuwarsu ya
wuce misali, shi kullum matsalarsa ta
xamomatarsa, dn yaxo ya sami inna tace ya
bata wata guda suna shawara ne da abba,
to gashi har anyi wata biyu shiru, intisaar a
ko da yaushe cikin kwantar masa da hnkli
take, takan ce masa ae babba baya magana
biyu, tunda inna tace ya kwantar da
hnklinsa an bashi, kawaeya daina tada
hnkalinsa ita din tasa ce. yau kam wajen
innarta ta shirya xata je suyi hira don ita
bata cika hira da momy ba, falon abba ta
fara shiga da sllamrta tana tunanin ko dae
ta jaraba abinda maryam tace mata a kan
karatunsu, "ya dae fatima ba matsala ko?"
abba ya tambayeta bayan sun gaisa, tayi
murmushi tace "dama abba ca nayi don
Allah ka bar mu muci gaba da karatunmu,"
abba yyi murmushi yana kallonta yace
"karku damu fatima, xakuyi karatu sosai
ammaa gidan maxajenku, don hka tsarin
inna yake, kinga nafisada kike ganinta ita
ma a gidan mijinta ta karashe karatun ta
kuma kinga ynxu tana aikinta," tayi shiru
kanta a kasa, duk da bata so hkn ba, kawae
tace masa "to abba ngd" Abba yyi murmushi
yace "dama ina san magana dake intisaar,
wannan yaron da yake xuwa wajenki
faruuq kin tabbatar kina sonsa?" tayi shiru
ta kasa cewa komai ga kunya da ya
lullubeta, abba ya cigaba dacewa"manyansa
sun xo sun sameni ne, amma nace su
dakata don akwae wata shawara da mukeyi
da inna, duk me ake ciki nace xan sanar da
su," ke kina sonsa?Ta sunkuyar da kai bata
ce komai ba sae wasa
.
... Salon ku batawa dana suna daga ke har
gantalalliyar yar taki, to ahir dinku, aure
kuma kmr anyi an gama ne indaiina raye,
ina nan ina lissafi yau shekara daya knan da
ta kaso aurenta ta dawo mana gidan nan
take ta tsula tsiyarta kun sa mata ido, umma
a fusace ta mike tana rike da kugu tace "to a
kanki take xaune a gidan ko kuma ciyar da
ita kke ko....." tsawa abba ya daka mata ya
mike yana kallnta a fusace "fice min daga
falo," inna da tuni ta fara matsar kwalla tace
"wllh ka korata idan ba hka ba ni xan bar
maku falon," umma tace "ko bka fada ba
dama, amma wllh tllh baku isa kuma 'yata
dole ba" ta juya fuu ta fice, fadila ta mike ita
ma tana kuka xata fice Aliyu ya daka
matatsawa "gidan ubanwa xaki, c'mon get
back kar na ballaki" ta koma tana goge
hawaye ta xauna, abba ya dubeta fuskarsa a
hade yace "ki sa a ranki cewa nan da wata
biyu ne bikinki, kuma daga yau bna sn ko
kusa da gate ki je," inna ta cafke "ae wajena
ma xata dawo har ranar bikin, kinakomawa
ki tattaro kayanki ki dawo bangarena" abba
yace kin dai ji, kuma bna son a tunasar dake
a kan hkn, hajiya ta rike haba cike da jimami
tace "abu dae bae yi ddi ba, kuma nasan
wannan xugi ne akayi, amma Allah ya fi
koma wa yyi," ta fadi hkn ne tana satan kalln
momy da tayi jigum tana sauraransu, abba
yyi tsaki yana kallon hajiyar amma bae ce
kmai ba, ita kuwa sae girgixa kafa take
bakinta a tabe, haisam kam tv ya kafa ma
ido, abba ya dubi haisam din yace "ya
maganr da mukayi da kai haisam," haisam
ya danyii murmushi yace "abba ni na
amince ae xabinku shinenawa," abba yace
"to Allah yyi maka albarka," yace "ameen
abba," abba ya dubi maryam din Anty nafisa
yace"daughter kema dae kin amince ko?" ta
rufe fuskarta bata ce komai ba, abba yyi
murmushi yace "to Allah yyi maku albarka,
yasa hkn shi yafi alkhairi," gaba daya falon
suka ceameen, inna baki har kunne sae sa
masu albarka take, Aliyu yyi dubara ya koma
gefen haisam murya can kasa-kasa yace
"wae da maryam abba xae hadaka kace ka
amince?" haisam ba tare da ya kallesa ba
yace "um" Aliyu ya wara ido da mamaki yace
"gosh, amma an cuceka, kai din yaro ne da
xa a xaba mka mata, me xakayi da wannan
kwailar da bata wuce 18 ba battun ga big
babes a gari? Kaiian cuceka wllh, ae abba
yasan baxanyi toleratn hkn ba shiyasa bai
dosheni da wannan wawan xancen ba," in
kagayanda ran Aliyu ya baci sae ka rantsa
kace shi aka xaba mamata a lkcn, amma
haisam ko a jikinsa don bai da wata mafita
tunda abba ya dde yana masa mgnr ya fito
da mata,kuma abba sae da ya nemi
shawarsa kafin ya hadasa da maryam, kuma
dae maryam kanwarsa ce, bayan hka ma
maryam kyakkyawa ce ga ilimi both, sannan
ga hnkli da nutsuwa shi kam bae ga aibunta
ba shiyasa bae ma yiwa abbansa musu ba
don yasan warce ya so a rayuwarsa baxae
taba samunta ba, wato intisaar. Hajiya kanta
sae faman hararar haisam din take kmr ta
makuresa amma yaki dago kan, yau dae xafi
Alhaji da uwarsa sukayi niyyar tarawa
umma, tunda gashi 'ya yanta biyu gaba daya
auren hadi xa a yi masu, tab ae ita kam
baxata yi tolerate din wannan ba. Intisaar
sae tsunkulin maryam take yi tana 'yar
dariya tana cewa "amaryar yayanmu,"
xainab ma hka ta dan dinga tsokanrta
murya can kasa, ita dae bata ko daga kai ta
kallesu ba, Abba ya kira Aliyu dake ta
hararar inna da 'yar ta nafisa don yasan
sune kan gaba akan wannan abun,ya dago
kai fuskarsa a dan daure yace "na'am" abba
yace"ya maganar aure fa?" ya dan yatsine
fuska yace "ban shirya ba abba" abba ya
tsura masa ido yana kallonsa kanayace
"matarce bbu ko kudi?" ya tabe baki yace
"duka" don bae ga dalilin wannan tambayr
da abba yake masa gaban yan sa idon nan
ba, har da inna yake nufi da momy, dama
shi daya abba ya kira ya tambaya da xae ce
masa yana da safeenah, amma ba gaban
wannan group din da ya tara ba. Hajiya taji
ddin yanda dan nata yaba uban nasa amsa
har ta kasa boye hkn sae murmushi take,
abba yyi murmushi yace "to yyi kyau,"
sannan ya juya yana kallon intisaar yace "ke
inna tace akwae me nemanki ko?" gabanta
yyi mugun faduwa ta sunkuyar da kai bata
ce komai ba, abba ya nisa yace "baxan iya
bashi ke ba fatima, ke din tamu ce baxan
bari ki fita daga gidan nan ba sae daeyyi
hkuri, amma idan har yaga akwae wanda
yake so a gidan nan xan iya bashi, don naga
inna ta yaba da hnklinsasosae," kmr saukar
aradu mgnr ta dinga xuwa ma intisaar ta
kasa dago kanta sae jirin da take gani daga
xaune, falon yyi tsit kowa na kallon abba, ita
kanta xainab sae da tayi mutuwar xaune
don maganar ta girgixa ta sosae, abba yyi
shiru sannan yaci gaba da magana kmr hka,
"ynxu abinda nke son kowa ya sani a nan
shine, Ni da mahaifiyata munyishawara
daga karshe muka kawo conclusion a kan
cewa, na hada auren 'ya ta fateema da Aliyu,
kuma ni din xan masa komai na auren
tunda yace bae da kudi," final decision din
da na ynke knan, don hka bna son wata
magana kuma indae a kan wannan ne daga
bakin kowa, ya fadi yana kallon su gaba
daya.
.
.....Har daren ranar Intisaar bata daina kuka
ba,ita kam tunda take bata taba shiga tashin
hnkli irin na wnn rana ba, momy tayi
lallashin har ta gaji ta kyaleta ganin kamar
kara tunxurata take, ita gani take kmr momy
ba sonta take ba tunda har taki cewa
komae a falon, Zainab da maryam ma sun
gaji da lallashin sun kyaleta, hka ma Anty
Nafisa da ta hau ta da fada ganin lallashin
nata da ake kmr xuga ta ake tayi ta kuka,ita
kam ta rasa abinda ke mata ddi a duniya.
Karfe tara da minti biyar na dare Haisam ya
shigo falon nasu, momy na xaune ita da
ihsaan suna cin abinci, ita ko tana kasan
tiles a xaune ta kife kanta da kujera tun safe
take a hkn, sllh kadae ke mikar da ita kuma
da tayi xata dawo ta xauna taci gaba da
aikin kukanta, dama tuni momy ta fita
harkarta, don abincin ranar da ta xubo mata
ma kin ci tayi, hkn ma yasa bata xubo mata
na daren ba tunda abun nata kmr iskanci
ne. Haisam ya gaida momy taamsa da
fara'arta ta bar masu falon, ya dawo gaban
intisaar ya durkusa yana kallonta kmr shima
ya taya ta kukan, wani sabon kukan ta fashe
da tana kallonsa gwaninban tausayi, ya
xauna gaban nata hade da dago kanta cike
da damuwa yace "haba intisaar, so kike ki
janyo ma kanki wani ciwon ko," xubewa
jikinsa tayi cikin kuka tace "ka taimakeni ya
Haisam, ka ba ma Abba hkuri wllh bna son
ya Aliyu, kasheni xae yi idan....." ya rufe mata
baki hade da rungumota yace "ya isa hka
kanwata, bbu abinda ya isa ya maki wanda
Allah bai maki ba," a hankli ta fara kkrin
hadiyekukan nata sae ajiyar xuciya da take
yi, har lkcin yana rungume da ita, murya can
kasa tace "ya Haisam," shima murya can
kasa yace "kanwata" ta girgixa kai a hnkli
tace"da ma kai ne" ya dagota yana kallonta
yace "ni ne me?" wasu sababbin hawaye
suka gangaro bisa kuncinta, ta maida kanta
ga kafadarsa cikin rawar murya tace "dama
kai ne Abba ya bani,
Bayan sati biyu da faruwar lamarin, tana
xaune ita dazainab da kursum a tsakar gida,
su suna cin gyada suna hirar irin abubuwan
da xasuyi a bikin fadila da ya rage saura sati
biyu don abba ya maido dashi kusa a dalilin
fitsarar da taje tayi ma inna wae sae tace
ma abba ya janyemaganar aurenta da mai
'ya ya har uku tunda ita ce ta xugasa ya
hadasu dama, kowa dai yasan umma ce ta
sa taxuwa tayi ma innar hka, inna ko ta
kwashe abinda ya faru da wanda ma bai
faru ba duk ta tsara mar abba tana
matsarkwalla, har da ce masa da bulalarta
taxo wae xata mata duka, kuma daga Aisha
har shafa bbu wanda ya hanata suna
kallonta, abba yasa Haisam ya xane ta snn ya
maida bikin kusa. intisaar tayi xurfi cikin
tunanin da tke yi, xainab ta kwashi bawon
gyadar da suka gama ci ta watsa mata su,
ba shirita dawo daga duniyar tunanin da ta
shiga, ta hade rae tace "meye hka xainab,"
xainabta dawo gefenta taxauna tana
kallonta tace "haba intisaar ke baki da aiki
ynxusae tunane tunane, dubi fa yanda duk
kika bi kika lalace," intisaar tayi narai-narai
da ido kmr xata yi kuka amma ta kasa cewa
komai, xainab tace "ynxu tsakaninki da Allah
meye matsalarki ki gya min," nan da nan ta
fara hawaye tana kallon Zainab din tace "ya
faruuq," xainab tayi tsaki tace "yyi pick din
cal din naki ne," ta girgixa mata kai a
hnklitace "A'a, he ix nt still respondn,"
xainab ta tabe baki "to tunda ke kuma
shashasha ce 'yar wahala ae sae ki ta
kiransa, nan a gabanki ya haisam yyi ta
kiransa ranar kinga ya daga, mutumin da
har office ma ya bi sa, sae dae ace masa
baya nn, alhalin kuma yana nn din,
kwanakin baya kusan kullum sae inna ta
kirasa kinga yana daga wayar, mutumin
daya gujeki lokaci daya idan ba ma wauta
ba meye na damuwa dashi," cikin kuka
intisaar tace "haba xainab ba dole ya guje ni
ba, ai tunani xae yi na yaudaresa ne, kuma
ko..." xainab ta buga tsaki tace"gskya ne, sae
ki tayi ai," snn ta bar ta wajen tayi gaba,
kursum ma ta mike tace"duk kin bi kin daga
ma mutane hankali akan wanda bai ma
damu da ke ba, idan har sonki yake da
gskya, ai baxae guje ki lkci daya ba, kuma
idan shi dan mutunci ne bai ci ace ya ma ya
Haisam abinda yyi masa ba" ita ma tana kai
wa nn tayi gaba, ta kife kanta kan
gwiwowinta, kuka take kamar ranta xae
fita, ita kam ta ga rayuwa, ynxu bbu wanda
xae fahimce abinda take ji a ranta, momy
damatuni ta dawo daga rakiyarta, ga wani
irin sabon tsana da hajiya ke mata a gidan
don ji take kmr ta kasheta ta huta, hkn yasa
bata da ikon ko lekowa compound, ynxu ma
bata gidan shine dalilin fitowar ta tsakar
gidan dasu xainab. Budewar gate din da taji
ne yasa tadago kanta a tsorace don tayi
tunanin su hajiya ne suka dawo, wani irin
muguwar faduwar gaba yaxo mata ta dalilin
hada idoda suka yii da ya Aliyu, tuni jikinta
ya fara bari tayi saurin mikewa tsaye, tana
kakkabe jikinta duk na karfin hali. Sae da
taga ya wuce ta snn murya na rawa tace"ina
yini," shima don gudun kar yace bata
gaishesa bane, ta ga ya juyo yana
dawowata inda take kuma, salati ta shiga yi
a xuciyarta gabanta na ci gaba da bugu, shi
knn ta ja ma kanta, da ta sani da bata
gaishesa ba ma, gab da ita ya tsaya yana
kallonta, ta kasa dago kai ta kallesa don
tsoro,"kika ce me?" ya tambayeta cikin daga
murya, ta fara kame-kame. "aa.. Dama ni em
gaisheka nayi dama," ya fixgota hade da
dago kanta yana kallonta, ta tsura masa ido
ganin yanda ya rame sae idanuwa, lips din
nn nasa yyi wani irin pink sae sheki suke.
Wasu sababbin hawaye sukagangaro bisa
kuncin ta.
.
Abba na barin wajen, Aliyu ya fito yyi hanyar
gate yana hararan inna da har ynxu ke tsaye
tsakar gidan tana kuka, inna ta bisa da
gudu ta datse gate din tana cewa gidan
uban wa xaka? Sae kuma ta shiga kwada
ma Abba kira"Bukar maxa ka fito gashi nn
xae gudu wllh," Abun dariya abun takaici, su
fadila da kursum dake leke ta taga suka
dinga dariya har da faduwa, nn da nn Aliyu
ya saita murya ya marairaice mata yana
rokan ta ta bude gate ya fita ynxu xae
dawo, inna taki sae faman kwala ma Abba
kira take tana cewa xae gudu, Haisam ya
fito yyi bangarensu intisaar, ba a dau lkci ba
suka fito tare da momy suka shigafalon
Abba, duk wnn abun da ake akan idonsu
hajiya dake leke ta taga ne, wayar Aliyun yyi
ring ya duba ya ga Abba ne, ya maida aljihu,
yace "don Allah inna ki bani waje na wuce,
kati xan je siya," inna ta galla masa harara
tace "ae wllh bbu inda xaka sae bukar ya ci
min ubanka yau," dariya ta kubce masa, ya
ko dinga yi har da buga kafa, karar da
wayarsa ta sake yi ne yasa yyi saurin juyawa
yyi bangaren innar, inna tace "gidan uban
wa xaka, kar ka kuskura ka dosa falona," ko
kallonta bai yi ba yyi saurin shan kwana, sae
ga Abba ya fito fuskar nn tasa bbu alamar
wasa xae yi bangarensu Aliyun inna tace
"yyi bangarena maxa ka bisa" bai kara bin
ta kanta ba yyi sashin nata, Aliyu kam bae
tsaya sashin inna ba don yasan biyosa abba
xae yi, yyi nisa da bangaren inna ya tsaya
kare ma fence din gidan kallo duk electric
wire ne, baxae yiwu ya dira ba, yayi jim kmr
mai naxarin yanda xae yi sae kuma ya xaga
kawae har bangarensu intisaar, ta gama
dauraye kwanukan da suka ci abinci knn a
bakin famfo ta juya xata shiga falonsu ta
gansa, ta tsorata ainun, ta yo waje da ido
cikin tashin hnkli,shiknn ta shiga uku gashi
Abba ya kira momy ta tafi, ita kadae ce
wajen don ko ihsaan ma na bacci a sashin
inna, ihu ta bude baki xata kwada jikinta na
bari yyi saurin fixgota hade da rufe mata
baki ta fado kansa ya ja ta suka shige falon
nasu ya kullo kofar.
.
69..... Suna shiga falon ya turata yyi xamansa
kan kujera, sai kuma ya mike ya bude fridge
ya dauko ruwan gora ya dawo ya xauna
yana sha, ita ko jingina tayi jikin bango
xuciyarta na harbawa tana kallonsa,ya
xabga mata harara"da'alla get out malama
ki bar kallona idan ba hka ba na fasa maki
ido," da sauri ta dauke kanta tayihanyar
bedroom, ya daka mata tsawa,"cum back
hia dabba gidan uban wa xaki, ba aiki kike
ba" ta tsorata da yanda yake mata maganar
ta dawo da sauri kuma ta bude kofar falon
ta fita ta dauki broom ta fara sharan dole, to
me ya kawo sasashinsu, Abba ta hango
yana tahowa inna na biye da shi a baya
"Bukar wllh yana cikin gidan nn baxae yu
ace ya fita badon na datse gate din, bari dae
mu duba ko nn ya yo," itakadae ke xubar ta
don Abba ba sauraranta yake ba ma,
intisaar taajiye broom din hannunta ta
shige falonsu da sauri ganin basu ganta ba,
kwance ta gansa kan kujera yana kallon
tashar Mbc2,shi ynxu ko shakkar momy ta
xo ma ta sameshi bayan abinda yyi mata
yau baya yi, ya galla mata harara yace "ke
fice ki banwaje kar na taka ki a nn, kar ki
sake shigowa falon nn sae na fita," ta
girgixa kaitace"A'a Abba ne naga yana
xuwa nn....." ya mike xaune da sauri yace
"nan yake xuwa?" ta gyada masa kai, yyi
shiru sai kuma ya tabe baki yace "Allah ya
kawosa lfy, get out ke kuma," ta juya xata
bar falon sae kuma ta sake waigowa tace
"har da inna fa," ya xaro ido yace "wat?
inna" kawae sae ya mike yyi bayan kofa da
sauri jin muryar innar, don yasan inna
akwae xugi, xatai ta xuga abba ne shi kuma
ya dauka yai ta xauna wa a ka, yasan hkn
kuma baxae sa yaji da ddi wajen abban
nasa ba in dae hajiya inna na gun. "ae yau
kam mai raba mu dashi sae Allah ko Bukar?"
Abba dae bai ce komai ba ya budekofar
falon suka shiga, intisaar dama tuni tayi
hanyar bedroom tun kan su shigo, inna ta
kwado mata kira ta fito da sauri tace "abba
sannu da xuwa," inna tace"Aliyu ya yo nan
hka?" intisaar ta girgixa kaida sauri tace "aa
ban gansa ba," inna kamrtayi kuka ta dage
ita fa Aliyu na cikin gidannn bai fita ba, Abba
ya sake dialin nmbrsa xae kira, intisaar
dama na ganin yana danna waya tasan
kiransa xae yi, duk ta rikice ta fara kame-
kame"aa,.. Ab.. Abba aibai taho nan ba, emm
kila de yana falon Hajiya ne, amma baya nn
wajajen," kmr ance ta juya taga wayoyinsa
har uku kan kujerar da ya xauna, ta xaro ido
a tsorace ga abba ya dage sai neman kiran
wayar tasa yake, cikin dubara tayi ta wajen
kujerar da wayoyin nasa suke ta xare
dankwalin kanta ta jefa kan wayoyin, sae
kuma ta xube kan kujerar da karfi, gaba
daya suka juya suna kallonta har suna hada
baki "lafiya, me ya faru?" ta dafe kanta
murya can kasa tace " kai na ke mani ciwo,
jiri nake gani," Abba yace"subhanallahi, tun
yaushe," ta sake marairaicewa tace "tun
daxu," inna tace"bari ina da maganin ibba ki
sha nasan shi ne," Abba ya bata dubu biyuta
siyo magungunan da take sha ya juya ya
fice, inna ta bi sa a baya tana cewa "wae to
yanxu ina Aliyu ya shiga jama'ah, Allah yasa
dae ba tserewa yyi ba," suna fita tayi ajiyar
xuciya ta mike tsaye ta dauki dan kwalinta
ta daura tayi hanyar kofar da saurixata rufe,
ta kusan cin karo da momy, ta xaro ido cikin
tashin hankali tace "mo momy kin dawo,"
Kallon mamaki Aliyu ya tsaya yi ma Haisam,
"ka mareni?" Haisam ya matso gabansa
yana kallonsa da kyauyace "an mareka din,"
inna tuni ta ja intisaar suka shige daki da
sauri suna rusan kuka, cikin sanyin murya
Aliyu yace masa "xaka gane kuranka," snn
ya fice daga falon, hajiya da umma na labe
bakin kofa tun bayan ihun inna na farko da
ya fargar dasu suna lekan duk abinda ke
faruwa, Haisam na fitowa umma ta bi sa da
masifa kmr ta rufe sa da duka, "wawa
kawae ko ina ruwanka oho," ko kallonta
baiyi ba yyi gaba abinsa. Karfe shidda na
yamma abba ya dawo gida bayan inna tasa
su fadila su kira mata shi ya maxa ya dawo
gida ynxun nn, abba ya dafe kansa bayan
yagama sauraren surutan inna, gashi sai
wani irin ihu take masu a falon , dama da
belt din ta shigo falon dan abba ya gani da
kyau, "kalle jikina" ta fadi tana nuna ma
abba hannayenta da kafafuwanta, sai kuma
ta sake fashewa da kuka har da kwantawa
inda take tana cewa "wllh yau idan baka
dau mataki kan wnn shegen hatsabibin
yaro naka ba bar min gidan nn xakuyi daga
kai har shi ba mae kwana gidan nn" su
xainab sae boye fuska suke suna dariya,
intisaar kanta ma dariyar take yi, su hajiya
sai faman tabe baki suke suna hararta,
momy kam kallon tv kawae take yi a falon,
Haisam kuwa na gefen abbansa a xaune,
Abba ya jinjina kai cike da takaici ya sake
kiran Aliyun da ya kira yafisau goma sae dae
yace masa yana xuwa, har ya gama ringin
dis tym around ma bai daga ba, abba ya
sauke ajiyar xuciya yana kallon innar da ta
hade rai, ita kawae jira take taga hukuncin
da xai dauka kan dan nasa, ya dubi haisam
yace "je ka kace masa ko na xo na samesa
ne," haisam ya mike knn xae fita sae ga
Aliyun ya shigo da sllmarsa wanda idan ba
kunne kasa ba ma baxa ka ji ba, ya nemi
gefen khadija ya xauna, yana kallon
abbansa fuska a daureyace "gani nn abba,"
inna tace "to uban waye bai ganka ba,
mugu kawae munafuki algungumi,
shaidanin mutum kawae, ma dae kam Allah
ya isa bamu yafe mka ba" sae kuma ta fashe
da kuka ta kwanta kan intisaar tana rerawa,
har Haisam sae da ya dan dara a falon, su
fadila ma sae yi suke yi, intisaar kadae ce ta
hade rai kanta sunkuye, Aliyu yyi ma innar
wani irin kallon bnxa ya tabe baki ya maida
hnklinsa wajen TV, Abba yyi nisa yana
kallonsa rai a bace yace "me intisaar tayi
mka ka doketa da belt daxu?" inna ta mike
da sauri tana xaro ido tace "kaji wani
shirme irin na Bukar, intisaar kadae? Ae ca
xakayi me intisaar da inna suka yi maka
xaka xanesu da belet daxu, kai jama'ah ni
saenaga ma kamr tsoron dan iskan dan nan
naka kke yi wllh, idan ba hka ba kai ba ka
tashi ka rama min Bukar, dukanmufa ya
dinga yi yana kwallo damu kamr wasu 'yan
cikinsa, yana xaginmu wae yau sae ya
hallaka mu, da kyar Haisam ya kwacemu a
hannunsa, duba jikina duk shatan belet ne,
hka ma na yarinyar nn" ta gama magana
tana huci, abba yyi murmushi yana gyada
kai yace, "to miko min belt din baaba," ta
mika masa da sauri har tana tuntube, ya
mike tsaye ya mika mata belt din kuma yace
"gashi nn baaba ki rama bugun da yyi maki,
snn ki mika ma fateemah ma ta rama
wanda yyi mata," abba ya koma ya xauna,
inna tuni hakoranta suko yo waje, intisaar
ta rike hannunta murya can kasa tace "inna
kawae ki kyalesa don Allah, ki daina biye
masa, kawae mu barsa da....." inna ta tureta
da sauri rai bace tace " kaji min muguwar
yarinya, a kan wani daliin xan kyalesa don
uwarki, amma yarinyar nn muguwa ce wllh,
ke idan baxa ki iya dukansa ba ma ni xan
taya ki wllh" ta mike tsaye tayi wajen Aliyun
tana huci, kowa sae hadiya dariyarsa yake a
falon yana kallon inna, ita kuwa tsakani
daAllah take abunta. "Bukar kace masa ya
cire wnn katuwar rigar jikin tasa" abba yace
"aa baaba ki rama a hka, shirt ce ai " inna
tace "tam," Nan fa inna ta dage da dukka
karfinta ta dinga xuba masa belt din tana
huci, "mugu... mugu... Axalumi axalumi,
mugu axalumi," abunda ta dinga fadi knn
tana lafta masa belt din, dariya kam har da
na hauka a wajensu fadila da xainab, abba
kam murmushi kawae yake, haisam ma
kansa dariya yake, hajiya kuwa mikewa tayi
ta fice daga falon fuu, umma ma ta bita a
baya. Aliyu kam ko gezau, sae dae tuni
kamaninsa suka canxa idon nan yayi jajur
kamr gauta, sae huci yake yana kallon innar,
sae da inna ta gaji snn ta juyo tana huci ta
mikawa intisaar belt din "tashi ki rama ke
ma," intisaar da tuni ta marairaice fuska
tace "ni dae na yafe masa," inna ta xuba
mata belt din a kafa tace "to don uwarki ni
xan rama maki," ta koma taci gaba da xuba
masa belt din tana xaginsa, ta gaji don
kanta ta ajiye belt din tana huci kmr warce
tayi tseran gudu, Aliyu ya mike yana kallon
dukkansu dake falon a xaune ya juya xae
fice abban ya daka masa tsawa yace"kuma
na bka sati uku ka miko min sadakin 'ya ta."
.
. Intisaar ta dago kai tana kallonsa ya
gallamata harara yace "ba dae ice-cream
xaki sha ba,ki shanye su tas ki bani rubbers
din ynxun nn," tamarairaice fuska kmr
xatayi kuka tace "Allahyaya karya take min ni
ban ce...." ya batarankwashi mai xafi cikin
tsawa yace "i did nt ask4 ur opinion, i only
ask yhu to finish ol nd giveme d bowls," ta
jawo roban ice-cream din a hnklita bude ta
dauki spoon ta fara sha, ya mike yakoma
kujera ya xauna yana kallonta, xainab tunita
labe bakin kofa tana lekosu, inna da
kursumdae sae kallon intisaar suke tana ta
tura ice-cream, ita ga ta ba gwanar son ice-
cream ba dontana shan rabi yake
gundurarta, ta dago kai dakyar xuciyarta na
tashi tace "wllh yaya na koshi,"ya galla mata
wani mugun harara yace "xan kofasa maki
kai idan baki shanyesu dukka ba,"
tunihawaye ya cika idonta tana kallon ice-
cream din,inna ta fashe da dariya tace "oho
dae can tamatse maku, ni ai ba ruwana da
lamarinku, kujekuna kunyata ni gaban
Bukar," kursum ma dariyatake hka ma
xainab shi ko ya hade rai yanakallonta,
yunkurin amae ta fara yyi saurinmikewa ya
janye ice-creams din a gabanta, ya sakafa
yyi ball da ita "don uwarki ciki xakiyi
amanda" ta girgixa kai a tsorace tana kallon
inna, yadauki rabin da ta rage ya kifa mata a
ka, duksuka sauka jikinta, tasa kara don
axabar sanyi ,shi ko ya kwashi sauran xae
fita inna ta mike dasauri ta jawo robar furar
da ke gabanta, yanaganin hka ya fice da
sauri ta ko bishi da guduhar tana neman
faduwa har waje ta bisa dashi takwara
masa amma tuni ya bar wajen don bai
mataba shi ba, "gantalallen bnxa kawae
mugu," tafadi tana huci ta dawo da robar
furarta, kwancetaga xainab da kursum suna
dariya kmr wasumahaukata, har ita kanta
intisaar din ma dariyartake, xainab tace "ko
ba komai dae kinsha ice-cream yarinya, ina
ma ni na sami hka," inna nashigowa ta hade
rai tana kallonsu tace "kai dukku tashi ku
bar mun falona wahalallun bnxakawai
tababbun hofi," kursum ta mike tana
dariyatace "ni ba sae kin xageni ba ma
hajiya inna saeda safe" ta fice, intisaar ta
mike da sauri ice-cream na xuba jikinta tayi
bathroom din inna donma kar ta koreta don
bata san inda xata ba.
. ... Tura sa ta shiga yi a tsorace tana
nemankwacewa daga rikon da yyi mata
amma ta kasa,Aliyu kam bai ma san tana yi
ba don idonsa yarufe yyi nisa a abinda yake
yi, ganin Aliyu dagaske yake don har ya fara
canxa salon abindayake yasa ta shiga
dukansa a kirji tana kkrinkwace kanta da
duk karfinta "don Allah ka rufamin asiri ya
Aliyu kar ka min hka ina rokankaplss" a rude
take masa magiyar tana kuka gninabinda
yake shirin yi, bata xata ba kawae taji
yawanke ta da mari ya shaketa yana
numfashi dasauri da sauri, tuni yanayinsa
suka canxa,hawaye kawae take hannnunta
a baki tanagirgixa masa kai, sun kai minti
biyar a tsaye ahkn, har lkcin bae cire
hannunsa daga wuyartaba, amma
numfashinsa ya dawo nml, ita daesunan
Allah kawae take ambato a xuciyarta
tanaduk adduar da ya xo bakinta ga wani
mugunbugu da xuciyarta ke yi, fixgota yyi
ya budebayan motar ya jefata ciki, ya shiga
driver sit yaja motar suka bar wajen, wnn
karon duk iriingudun da ya dinga yi bata
sake gigin cewa komaiba, sae adduar da ta
dinga yi kala-kala axuciyarta gabanta naci
gaba da buga wa, dae-dae wani katon gida
taga yyi park, tsoranta yalinku a kan nada ta
toshe bakinta gudun kar tafasa ihu don hkn
ba karamin aikinta bne, hawayesosai take yi
tana kallon Aliyun, ya bude motarya fita ya
kulle, ta bisa da kallon tsoro ganinyanda
idonsa ya kada yyi jajur don duk
wajenakwae wuta, taga yyi hanyar gate din
yana wayaduk da ba jin abinda yake cewa
take ba "nashigauku ni fateemah," abinda ta
fadi knn a fili tanakuka, taga ko minti biyar
ba a yi ba aka budegate din ya shiga. Kuka
ta fashe da sosae tanarokan Allah ya kareta
daga sharrin Aliyu, a hkabacci yyi gaba da
ita cikin motar duk da ba nakwanciyar
hankali bne. Karfe biyu saura Aliyu yafito
daga gidan, ya bude motar ya shiga,
kallodaya yyi mata ya dauke kansa, ya tada
motar yashiga driving a hankali, ita ko har
lkcn baccitake. Anty nafisa dae kasa
daurewa tayi ta kiraxainab don ta san tana
da hankali, ringin hudu tadaga cikin muryar
bacci tace "Anty Nafisa," antynafisa tace
"xainab kiyi hkuri nasan kinyi bacci,kina ina
ne," cike da mamaki xainab tace "inafalon
inna a kwance, me ya faru anty?" antynafisa
tace "intisaar fa?" xainab tace
"intisaarkuma, ae ca nake tana gidanki"
"nashiga uku niNafisa, xainab don Allah
bata dawo ba," tatambayeta a tsorace,
xainab ta rude ta mikexaune tace "ta dawo
ina?" anty nafisa tace"xainab tun wajen sha
biyu saura na hadata daAliyu su taho....."
xainab tace "innalillahi antymeyasa baki bar
ta ta kwana wajenki ba, kinkirata yanxu?"
nafisa a rikice tace "ina fa xainabduk
wayoyinsu a kashe yake," xainab ta
girgixakai tace "anty wllh ya Aliyu mugu ne,
ynxu inaxae kai 'yar mutane cikin daren nn"
anty nafisatace "innalillahi wa inna ilaihi raji
un, ni kam nagata kaina, ki rufa min asiri
xainab kar ki sanar dainna" sae kuma ta
kashe wayar, baccin da xainabbata sake
komawa ba knn, ita ma duk hankalintaya
tashi ta shiga kiran nmbr intisaar din da
Aliyuduk switch off, tasan yayanta bai da
imani kokadan, to ynxu meye abun yi. To fa,
ko ina ogaAliyu xae kara lulawa da matarsa
oho.... Tam mudae 'yan look ne.
.....A hankali Aliyu yyi parkin dae-dae bakin
gate, ya juya for d first tym tunda ya fara
drivin yana kallonta, har ynxu bacci take, ya
kalle wrist watch dinsa ya ga karfe uku da
minti biyar, ya shiga tunanin yanda xae yi,
Haisam ya fado masa, sae kuma yyi saurin
kauda tunanin, a dalilin tunawa da yyi ae
har yau ba sa shiri, ya dae gama tunane
tunanen mafita daga karshe ya yanke
conclusion kawae ya kira Haisam, ringin
biyu ya daga, Aliyu yace "xo ka bude min
gate," snn ya katse kiran, bayan kmr minti
biyar Haisam ya bude gate din, yyi drivin
motar cikin compound din yyi park, ya fito
ya kulle motar, haisam yace "daga ina hka"
ko kallonsa bae yi ba yace "inda ka aikeni,"
Haisam ya ja guntun tsaki ya juya xae shiga
ciki sae ga Abba ya fito, ya tsaya kallon
Aliyun yace "daga ina hka Ali," ya dan shafa
kanshi yace "No wani abokina ne ya kirani
bai da lfya shine naje," abba yace"ok, ya
hanya," yae "lfya" ba tare da ya kallesa ba ya
bi bayan haisam da sauri, abba ma ya koma
ciki... Haisam yace "wa yasani ma ko wajen
shaye shayenka kaje," don bae ga alamar
gskya a tare dashi batunda yaki tsayawa
abba na masa mgna, Aliyu ya shige gabansa
da sauri yana masa wani irin kallo yace
"kace me?" Haisam yace abinda kaji snn ya
shige bedroom ya kwanta.
.
Sae kusan asuba intisaar ta farka cikin
motar, a hankali ta shiga bn motar da kallo
da mmaki tana kokarin tuna abnda ya faru,
nn da nn ta tuna, ta jawo wayrta da sauri ta
kunna don ta ga karfe nawa, hudu da kusan
rabi ta gani, hankalnta ya tashi, to ina Aliyu
yaxo yyi parkin dinta ya wuce, ta matso
kusa da glass din motar tana leken waje,
mamaki ya kamata sosae ganin a cikin gida
ne, nn da nn taji ta samu nutsuwa ta shiga
hamdala a xuciyarta, wayarta yyi ring ta
duba da sauri taga Anty ce, ta daga kan tace
komai anty tace "intisaar kina ina ne," a
rikice take maganar, intisaar tace "ina cikin
motar ya Aliyu..." anty tace "mene? Kina me?"
tace "nima ban sani ba anty," anty ta
dakamata tsawa tace "don uwarki baxa ki
gya min inda ya kai ki ba," ta marairaice kmr
xata yi kuka tace "wllh wllh anty kawae yaje
yyi parkin dina a wani gida ne, ya shiga ciki
ya bar ni cikin motar ban kara ganinsa ba
har nayi bacci, ynxun nn na tashi na ganni
cikin motar amma a nn gida," anty tace "kin
tabbata intisaar, ki gya min gskya donAllah,"
tace "Allah anty gskya na gya maki" anty
nafisa tace "shiknn sae na shigo anjima,"
snn ta kashe wayar. Karfe biyar saura abba
ya fito ya wuce masallaci, Haisam ma ya fito
tare da Aliyu suka wuce masallacin, ta bi su
da kallo, Aliyu ko kalln motar bae yi ba kmr
bae san da mutum a ciki ba yyi gaba, tana
nn a hka har su ka dawo daga masallaci har
da abba, intisaar taji kmr ta fashe da kuka
ganin inda kokallon motar Aliyu baya yi, ta
bisu da kallo har suka yi bangarensu da
haisam, sae kusan bakwae saura Aliyu ya
fito yyi kusa da motar ya bude, abun dariya
Aliyu bae bari sun hada ido da intisaar ba ya
fixgotaya wurgar waje ya rufe motarsa ya
wuce ciki, tayi bangarensu da sauri a
tsorace, ta tarda momy na shara ta gaisheta
duk da tasan batayi sllh ba don tasan momy
xata yi tunanin bangaren inna ta kwana,
momy ta amsa ba tare da ta kalleta ba taci
gaba da abinda take yi, ta shige bedroom
da sauri don ta samu tayi sllh kafin momy ta
shigo.
.
.Karfe takwas anty Nafisa ta shigo
gidan yayanta tayi bangaren su Aliyun
xuciyarta na tafasa, don tun asuba take
kiransa yaki daga wayar, ta kira Haisam tace
ya basa yaki karba wai yana busy, direct
bedroom dinsa ta shiga yana xaune yana
danna laptop Haisam na rubutu a file, cikin
bacin rai take magana tana kallonsa "Aliyu
nagode da abunda ka min jiya ka kyauta, ni
ai ban san kai mahaukaci bne mara tunani
sae jiya, wllh kaci sa'ar abu daya yau da sae
ka sha mamaki," ita daya ke ta kumfar
bakinta, don Aliyu ko dago kai bai yi ba
idonsa na kan abinda yake yi a laptop, hkn
ya dada tunxurata ta fixge laptop din a
fusace ta jefar kan gado tana cewa "don
uwarka ba magana nake maka ba xaka
maida ni mahaukaciya," ya mike a fusace
yana kallonta yace "wllh kika bata min
laptop sae kin siya min sabo," anty nafisa ta
cakumosa rai bace " iyye! ni ka ke gya ma
hka don uwrka, ai Aliyu da mari na kawae
kayi ka nuna min kai tatattcan dan iska ne,"
haisam dae na xaune yana kallonsu bai ce
komai ba, nananty nafisa ta dinga masa
tijara tana xaxxaga masa rashin mutunci
kala kala kmr xata maresa, shi dai ido kawai
ya xuba mata yana kallonta sae dae ya tabe
baki, sae da ta yi mai isarta bayan tayi ma
haisam bayanin abinda ya faru ta fice tana
cewa "jahilin bnxa kawae, a hkn xa a
dauketa ma a baka idan ba jaraba irin na
yaya ba, don inna tuni ta gama sarewa da
kai," tana fita Aliyu ya mike ya ja dogon tsaki
yce "kawae taxo da sassafe ta cika ma
mutane kunne kmr wata sabuwar kamu,"
Haisam ya girgixa kai yace "kadae bi duniya
a hankaliAliyu, indae mutum yyi da kyau...."
Aliyu ya shakesa idon nn nasa ya kada yyi
jajur yace "kace me dn babanka?" haisam
yyi murmushi yanakallonsa kawae bae ce
komai ba, hkn yasa ya turasa da karfi
yace"don uwarka da ca nayi mka da gudu
na bi duniyar," haisam dae bai ce komai ba
ya fice ya bar masa dakin, ganin ransa ya
bace sosae, don ahka suka taso in dae ran
daya ya bace cikinsu daya na kkrin ganin ya
fita harkar daya no matter abinda xae masa.
Ganin inna da gaske take yasa Anty Nafisa ta
fita ta kira abba ta sanar dashi abinda ke
faruwa, abba ya rasa ma me xae ce mata
don takaici, shi dae har ga Allah uwar nn
tasa tana basa matsala tare da daga masa
hankali a gidansa, yace ma Nafisar xae
kirata snn ya kashe wayar, yana kashewa
kuwa kiran inna ya shigo bai daga ba ya
kashe wayar ma gaba daya.Ya kira Aliyu ta
wayan Alhaji mukhtar yace masa yaje gida
yanxun nn ya duba Fateemah bata da lfya,
Aliyu ya danyi jim, har sae da Abba yace
"kana jina," yace "eh ynxu xan tafi gidan,"
snn ya kashe wayar. Abba ya tura Alhaji
mukhtar yaje gurin inna, bayan yyi masa
bayanin da Nafisa tayi masa, Alhaji mukhtar
yyi dariya yace "tsufa ne ba wani abu ba ke
damun inna," ko rufe baki bai yi ba sae ga
kiran innar ya shigo wayarsa, abba yace ya
daga, yana daga wa kuwa muryarta kmr
speaker cikin tsawa take mgnr "Mukhtar
Mukhtar, ina Bukar, kace masa wllh tun kan
nasa a kawoni inda yake yaxo ya raba wnn
gantalallen auren da ya hada, don wllh
baxaku kashe min jika a bnxa ba,kuma bbu
shegen da ya isa yyi mata dole " alhaji
Muktar ya dinga bata hkuri ya samu ya
lallabata yace "gashi nn xuwa," yana kashe
wayar yace ma Abba suje can gida abba
yace aa shi dae yaje, a hka suka rabu Alhaji
mukhtar ya kama hanyar gidan shi daya.
Aliyu yyi parkin motarsa a kofar gida amma
ya kasa shiga gidan sbda jama'ar da suka
cika gidan ta ko ina, ya ciro wayarsa ya kira
haisam yarakasa su shiga gidan tare Haisam
yace masa yana ciki shimabae dde da shiga
ba Anty Nafisa ce ta kirasa, da kyar ya fito
daga motar ya shiga gidan yyi bangaren
inna ba tare da ya kalli kowa ba duk da
tsokanarsa da aka dinga yi, bbu kowa falon
inna duk ta koresu ta kunna TV tana kallo
fuskar nn tata a tsuke, da yake sun san halin
innar kuma da sha'anin tsufa bbu wanda ya
kawo komae a ransa sae dariya ma da suka
dinga yi suka bar mata falonta, basu san
inna da gske take ba, bakin kofa Aliyu yaci
karo da Haisam ya fito daga falon ransa
abace, Aliyu ya tambayesa me ya faru, yyi
tsaki yace ka shiga ka gani, snn yyi gaba,
.
ya shiga falon yana kare ma ko ina kallo,
inna na ganinsa ta dada tsuke fuska tana
xare masa ido tace"inji dae da takardar
jikata ka shigo" yyi mata wani irin kallo na
rashin fahimta, da kmr xae yi magana sae
kuma ya fasa yyi hanyar bedroom dinta, ta
bi sa da gudu ta shige gabansa tana huci
tace "wllh wllh ka ba jikata takardarta kar na
tara maka jama'ar kano yau gaba daya,Abin
ma dariya ya ba Aliyu, ya tsaya kallon innar
yana gyada kai, yace "kan wani dalili xan
bata takardar," inna ta gyara tsayuwa tace
"sbda saura kiris ta amaye hanjin cikinta
yau" dariya Aliyu ya dinga yi har da buga
kafa yana kallon innar, inna ta bude baki
tana binsa da kallo daga sama xuwa kasa a
fusace tace, "ka maida uwarka Aisha
mahaukaciya ba ni ba," nan da nn ya hade
rai yace"kika ce me?" tace "abinda
kunnenka ya jiye mka," bae sake ce mata
komae ba ya bi ta gefenta xae shiga dakin
ta tare hanyar da sauri tana huci, "nace
takardarta kawae xaka bata," wani irin
tsawa da ya raxanata ya daka mata, "da'alla
ki fice ki ban waje hajiya, naki bada
takardar," inna ta fasa ihu mai kara tana
kiran jama'ah su xo su taimaketa duniya
taxo karshe Aliyu ya bangajeta gefe, abun
dariya abun takaici, Anty nafisa dama tuni ta
yafa gyalentata bar gidan, momy kuwa can
uwar dakanta ta shige, su hajiya da umma
kmr suce wayyo Allah don ddi, ga gida cike
dam da mutane
.
Hka inna ta dinga gabxawa da Aliyu kan sae
ya ba intisaar takardarta kuma taki barinsa
ya fita, dariya kam wasu har da hawaye,
intisaar dae duk wnn abun da ake bata sani
ba, bacci mai nauyi yyi gaba da ita. Aliyu
kam ya kasa ce da inna komai sbda
mutanen da ke wajen sae binta yake da ido
tana ta xuba masa rashin mutunci, can dae
ganin abun nata gaba yake ba baya ba yace
"ke wllh baki da maraba da tsofaffin
yarbawan lagos, dama can cikinsu kika je
kika xauna da yafi maki alkhairi, haba
mutum bashi da aiki sae masifa da fadan
rashin gskya, wnn wllh duk halin tsofaffin
yarbawa ne," nn fa Aliyuya sama ma kansa
lfya, don xube wa inna tayi gun ta dinga
rusa ihu wae jikanta ya hadata da kafurai
yace mata tsohuwar bayerabiya, hehehe
gidan Bukar dae ya tashi daga gidan biki ya
koma gidan comedy, hmm bari kawae mu
tsallake nn wajajen sisters. Karfe takwas aka
gama walimar da Anty Nafisa da kawayenta
suka shirya don kmr yanda Aliyu yace baya
son ko wani irin party, Abba bae bari anyi
komai ba duk da Anty Nafisa ta so ko dinner
ne ayi, ynxu kam intisaar ta daina kukan da
take yi sae dae ta xama kmr wata gunki ga
muguwar ramar da tayi duk tayi wani irin
sanyi tun bayan nasihar da Alhaji mukhtar
yyi mata daxu da wani abokin abba, karfe
tara aka fara shirye shiryenwucewa da
amarya don abba yace ranar xa a kaita, inna
ta shigo dakin rike da kofi tana wangale
baki tace "maxa ki shanye wnn jikalleta,
shine na karshe," sae ka rantse kace ba
innar daxu bace.Anty Nafisa ta dago intisaar
tana kallonta tana murmushi bayan matar
da ta kawo musamman dongyaranta ta
gama tsantsara mata kwalliya na fitan
hankali bayan ta gama mata gyaran karshe,
lace ne mai laushi da shegen kyau, shi ba
milk colour ba, kuma ba light brown ba, da
ratsin orange colour a jiki sae daukar ido
yake, fuskar nn tata tasha cool make up, ga
design din lallenta da yyi ma fara fatar ta
kyau sae sheki yake, Anty nafisa ta dago
fuskartatana kallon idonta, ta girgixa mata
kai hade da bata rai ganin hawaye makale a
idonta suna neman xubowa, ta dauki
hankerchief ta goge mata hawayen, snn ta
dauki babban mayafinta fari ta yafa mata a
ka,
.
ta dauko mata takalminta shi ma farin ta
saka, snn ta ja ta tayi bangaren Abba da ita
yan rakiyarsu na biye dasu a baya, Nasihar
karshe abba xae mata, fuskarta a rufe yake
Anty Nafisa tayimata jagora har cikin falon
Abba, ta xaunar da ita har lkcn fuskarta a
rufe yake tana hawaye duk da Nafisa bata
san kuka ma take ba, kamshin turaren Aliyu
ta dinga ji a gefenta hkn yasa gabanta ya
shiga faduwa, ta juya da kyar ta kalli gefenta
taga Aliyu xaune shima kansa a kasa, yana
sanye da shadda ruwan kasa yyi masa kyau
sosai, cikin dubara ta dan matsa ganin kusa
kusa suke,"fateemah" taji abba ya kirata
cikin nutsuwa, ta amsa da dashashiyar
murya tace "Na'am Abba," abba yyi
murmushi yace "kin san abinda nake so
dake," ta girgixa kanta ba tare da ta dago
ba, nn daeabba ya dinga mata nasiha tun
tana daure wa har ta kasa ta fashe da kuka
sosai, hkn yasa Abba ya kyaleta ya juyo kan
Aliyu, shi ma dae har Abba ya gama bae
dago kai ba, sae maganar abba ta
karshegareshi ne yasa sa dago kai yana
kallon abban,"kuma Ali idan ka cutar min da
fateemah bana tunanin xan iya yafe mka,"
Aliyu yyi wani kasaitattcen murmushi tare
da maida kansa kasa, Abba ya sa masu
albarka snn yace su tashi suje Allah ya basu
xaman lfya, intisaar na gaba yana binta a
baya mutanen da suka rakota falon suka
rufa masu baya, anty nafisa kuwa ta tsaya
don tana son magana da yayan nata kafin ta
fita, sae ga inna ta shigo tana murmushi
tace "Bukar Bukar, wae da ca nayi don Allah
ko xan iya binsu na koma can da xama, don
gskya gidan nn naka duk ya fitar min a rae
barin da xasu barni ni kadae, dama ga
matanka ba gani na da gashi suke ba gaba
dayansu, can ko kaga muna tare gaba daya
snn suna gani na da mutunci, idan ya so
duk bayan wata biyu sae na dinga kawo
maka xiyara nn ko ya ku ka gani....." abba ya
juya cike da takaici yana kallon Nafisa da ta
kauda kanta, ya mike tsaye rae bace yace
"ae saeki bi su to" snn ya shige bedroom
dinsa, Nafisa ta mike ba tare da ta kalli
uwartata dake nn tsaye kmr gunki baki
bude ba ta fice. Momy ta kasa ce da intisaar
dake durkushe gabanta tana jiran tata
wordof advice din kan xamantakewar aure
komai, Nafisa dake kan su a tsaye tace "kiyi
magana mana maman ihsaan lkci fa na
wuce wa," momy tayi murmushi tace "Allah
ya basu xaman lfya, kuma ya albarkaci
aurensu, shi knn abinda xan iya cewa knn,"
anty Nafisa tayi murmushi ta dago intisaar
dindake kuka sosae tace "mamanki ta maki
addu'a fateemah, kice ameen,"
.
intisaar ta xube jikin uwartata tana kuka
sosai tace "momy ni bna son nabarki baxan
iya ba, don Allah kice su bar ni, bana son
naje ko ina," da kyar Anty nafisa da kawar
momy suka fitar da ita daga falon don
haukace masu tayi, momy duk iya dauriyarta
sae da ta xubdama 'yar tata hawaye don taji
tausayinta sosae, kuma sae gashi Allah bae
sa tayi dacen miji ba, da har su Anty nafisa
xasu kai ta wajen inna tayi mata tata
nasihar aka ce masu ae fa inna na can tana
ta rusa ihu, ba shiri suka saka intisaar a
motar ita da kawayen nata, wato su zainab,
Anty nafisa ma ta shiga motar suka kama
hanyar gidan Aliyu dake can Hotoro, su
Hajiya da umma dama tun da rana suka
kulle kofofinsu kmr bbu kowa a ciki, don
cikin lodin jama'ar da suka xo bikin bbu
dangin hajiya ko daya bare kawayenta hka
ma umma.karfe goma da kusan rabi motar
da ta taho dasu tayi parkin cikin gidan Aliyu
bayan mai gadi yabude gate din, abokinsa
ne Mujaheed yyi drivin din, gida ne babba
mai kyan gaske ya kawatu da shuke shuke
ta ko ina masu daukar hankali, ginin tsarin
duplex ne, dakuna uku da bathrooms a ciki
each, sae babban falo da bathroom da toilet
a ciki daga downstairs don sae ka hau
stairs xaka tafi dakunan,kitchen din babba
ne sosai sai kuma store dake cikin kitchen
din, stairs uku xae yi lead dinka xuwa
dinning din da aka xagaye da labule snn
akwae kawatattcen garden dake ta bayan
gidan, Anty nafisa ta fito da intisaar daga
motar fuskarta a lullube suka hau stairs na
balconyn, Anty Nafisa ta fadi mata adduar
da xata karanta a kunne kafin ta shiga
gidan kuma ta tabbatar da kafar damanta ta
shiga gidan, sun tar da mutane da dama
cikin gidanmasu jiran kawo amarya, har
bedroom Anty nafisa da yan rakiyar suka yi
ma intisaar jagaro suna guda, ita dae
intisaar ji take kamr ba ita ba binsu kawae
take kmr wata gunki, Aminiyar inna ta
xaunar da ita gefen gadon tana ce ma
mutanen da suka shigo suka cika dakin su
fita su bata waje xatama intisaar magana,
duk sae da ta koresu dakin ya rage daga ita
sae Anty nafisa da xainab, maganganun da
intisaar bata yi xato ba masu nauyita dinga
gaya mata ga anty Nafisa tsaye, xainab
dama tsum tsum tayi ta fice daga dakin, ita
dae fuskarta a rufe yake, daga karshe ta
dada mata nasiha sosai, Anty nafisa na
tayata, kuka sosae intisaar ke yi tana
tausayin rayuwarta don tana da tabbacin
kila farin cikinta ya gama karewa a duniya,
.
karfe sha daya bakin suka watse gida ya
rage daga Anty nafisa sae xainab don har ta
kawayen amarya ma sun tafi, su ma suna ta
shirin wucewa ne, dama Anty nafisa ta ajiye
mata kayan baccin da xa ta saka snn ta
nuna mata turarrukan da xata shafa kafin ta
kwanta, ta tambayeta tana jin yunwa ne,
tace A'a, ta fita kitchen ta hada mata wani
tsumi ta bata ta shanye gabanta, lkcin da
xasu tafi kuwa intisaar rungume anty nafisa
tayi tana kuka sosai wae kar su tafi su barta
don Allah tsoro take ji, sae da xainab tayi
kuka don tausayin intisaar don gigicemasu
tayi, da kyar Anty Nafisa ta lallabata bayan
tayi assure dinta cewar yanxu su Aliyu xasu
shigo don ta kirasa yace suna hanya da
frndx dinsa kuma gobe in'sha Allah xata xo
da safe snn ta samu suka bar gidan don
mijinta na busstop yana jiranta, gidan ya
rage daga intisaar sae halinta, kuka take
sosae kamr ranta xae fita, ta kasa xaune ta
kasa tsaye don tashin hankali, yau ga ta ga
babban makiyinta xasu kwana gida daya,
duk tabi ta takure kanta waje daya tana
rawan sanyi tsoro. Karfe kusan sha biyu taji
shigowar motar Aliyu, xumbur tamike a
tsorace ta daura hannu a ka tace "nashiga
uku ni fateemah," ta koma ta gefen
madubinta ta tsaya jikinta na bari tana
hawaye sosae, tana ji ya shigo gidan ya rufe
kofofin, tun kan ma ya hayo sama ta dinga
jin kamshin turarensa da ya shiga tada mata
xuciyarta don tsabar tsoro. A hankali taji
yana taka matakalan benen yana hayowa
sama, xuciyarta ya tsananta buga wa, ta
rumtse ido cike da tashin hankali tana yarfe
hannu hade da shesshekar kuka, can kuma
sae taji tsit kmr ba mutum a wajen, ta bude
idonta a hankli tanakallon kofar dakin a
tsorace, taji an bude kofa, saurakiris ta saki
ihu jikinta ya dau rawa, kafanta suka kasa
daukarta ta durkushe wajen tana maida
numfashi kmr warce tayi gudu, a hankali taji
an rufekofar da aka bude.
ba dakinta ya shigo ba ta fadi a xuciyarta
tana kkrin maida hawayen dake neman
saukowa a idonta, ta xaune kan tiles din
dake shimfide a dakin ta jingina jikin
gadonta kanta a kangadon, kmr xata fara
sabon kuka kuka, to ta tabbatar baxae
shigo din ba, tayi jigum ta xuba ma kofar
ido tana tunanin irin abinda Aliyu xae mata
indae har ya shigo dakin nn, kila ma jefar da
ita xae yi ta tagan dakin gaba daya, tunda
wanda ya iya bude mota ya wurgota waje
ae komai ma xae iya yi. A hankali intisaar ta
bude idonta jin haske da ya addabi fuskarta,
ta fara waige waige a tsorace tana kallon
inda take, har lkcn tana jingine jikin gadon
nea xaune, sun ray ne ya shigo dakin ya
sauka kan fuskarta, ta mike da sauri tana
kallon agogon dake manne a dakinta taga
karfe bakwae, ta xaro ido hade da dafe kirji
don ko sllh bata yi ba,ita bata ma san
yaushe baccin ya dauketa da har gari ya
waye ba, budewar gate din da taji ne ya sa
ta xuwa kusa da window ta bude curtain
dinta a hnkli tana lekan ma xa ayi, Aliyu ta
gani cikin motarsa yana gaisawada mai
gadi snn ya ja motar ya fice daga gidan mai
gadi ya kulle gate, intisaar ta sauke ajiyar
xuciya ta jingina jikin wall din dakinta tana
tausayin kanta, ganin hkn ba shine gabanta
ba yasa ta shige bayi tawanke bakinta tayi
alwala ta fito, tana idar da sllh tashiga gyara
bedroom dinta ta tabbatar komai yyi mata
yanda take so ta feshe dakin da turaren da
anty nafisa ta nuna mata xata dinga sawa a
daki ta hada da room freshner snn ta shiga
wanka tana gama wankan ta wanke
bathroom dinta tsaf ta feshe ko ina da
freshner snn ta fito dakin, tana cikin fito da
kayan da xata saka taji an bude kofar, ta
juyaa tsorace tare da sakin abinda ke
hannunta a gigiceta fasa wani raxanannen
ihu tace "wayyoo Abbana nashiga uku,"
Zainab ta tsaya baki bude da mamaki tana
kallon intisaar, a hankali intisaar ta sulale
kasa ta xauna tare da dafe kirjinta da ya
kasa daina bugu da sauri,ta galla ma zainab
din harara duk da taji dadin ganinta tace "
dubeta don Allah, baki iya sallama bne
malama xaki tsorata mutane," zainab tayi
dariya tace "xa ma ki fadi gskya ne, wae ta
tsamman angonta ne, shine xata wani
wayance ma mutane" intisaar ta galla mata
harara da wasa tace" angon bnxa, meye
hadina dashi, " zainab ta tabe baki tace "
kya ji dashi dae," snn ta karasa cikin dakin
ta ajiye basket din dake hannunta da leda ta
shiga fiffito da kulolin dake cikin basket din
da flask,intisaar ta xauna gaban madubinta
tana shafa mai zainab ta dago tana kallonta
tace "kin tashi lfya amaryarmu," tayi kmr
bata ji ta ba, zainab tayi dariyar tsokana tace
"kice sae ynxu ma xakiyi sllhn, ina yayana,
nasan kin sa shi makara yau da gani,"
intisaar dae bata kara kallon inda zainab
take ba ta gama shafa mai ta shiga sa
kayanta wani material mai kyau orange n
milk colour,
.
Zainab ta sauka kicin ta dauko plates da
cups ta dawo dakin tana kallon intisaar
dake gyara fuskarta gaban madubi tace "
wae yaya fa?" intisaar ta baxa mata hannu
alamar ita ma bata sani ba, xainab tace
"joke apart intisaar da gske baya nn,"
intisaar tace " Allah ni ban gansa ba ma tun
jiya, daxu dae naji fitar motarsa" zainab ta
tabe baki tace "to Allah ya kyauta, kice jiya
ma baki ci 'yar kazar nn da madara ba"
intisaar ta sauko kasa ta xauna kusa da
xainab kmr xata yi kuka tace "inna fa?"
xainab tayi dariya tace "ke dae bari, ai yau
karfe 5 duk muka tashi a gidan nn wae xa
tayi maku waina kuma a murhu xatayi, snn
xata dama kunun gyada ta dafa muku
ruwan lipton hadadde, ae mun aikatu yau,
har da su farfesun kaxa da kayan ciki, duk
ga su nn" intisaar tayi dariya sosai tace
"Allah sarki innata, amma de ba yanxu xaki
tafi ba ko xainab?" xainab ta galla mata
harara tace "to uban me xan maki, ni de
daukokuloli ki juye abincin nn don dasu xan
wuce gida , kuma islamiyya xan wuce,"
intisaar ta kamo hannunxainab din hawaye
ya cika idonta tace "Zainab ni kadae ce a nn
tsoro nke ji wllh," zainab tayi dariya tace
"xaki saba ne ai, kuma naga ai yaya na
dawowa da yamma," intisaar ta goge
hawayen idonta tace " aa ni dae ki bari
anjima ki tafi don Allah," xainab tace to naji
je ki dauko abu na juye maki abubuwan nn,
intisaar tace "ni ban san ina ne kitchen din
ba ai," xainab tayi dariya tace "yaya bai xaga
dake gidan ba knn," intisaar ta harareta
tace"wnn yayan naki mutum ne," xainab ta
dinga dariya ta ja ta suka sauka falo suka
xaga ko ina na gidan, intisaar dae bbu
abinda ya burgeta game da gidan hasali ma
ita tsanar gidan tayi, dakinsa kadae taki
shiga duk da irin tilasta mata da xainab ta
dinga yi tace baxata shiga ba, xainab din
dae ta shiga ta fito.sae kusan karfe goma
suka karya da xainab, ta dinga ji kmr xainab
ta dawo gidan da xama kwata kwata. Karfe
sha daya xainab ta tattara ina ta ina taxata
tafi gida intisaar ta dinga kuka wae don
Allah kar ta tafi, xainab tayi ta kwantar mata
da hankali tare da assure dinta ae xata
kawo mata abinci da yamma.
.
Da yammar kuwa Zainab ta kawo mata
tuwan shinkafa da cous-cous sae dan
fankasau da miya kusan kala uku, sae
farfesun naman rago, intisaar tace " xainab
na safen da kika kawo fa na nn har ynxu, ya
xanyi da wa innan kuma" xainab ta harareta
tace "to shi kuma yayan fa, ai ba ke daya
inna ke yi ma ba, ke dashi ne," intisaar ta
tabe baki tace "to ai sae ki jira randa ya
dawo sae ki kai masa," xainab ta girgixa kai
tace "intisaar knn, baki san ke mace bace
kece xaki jawo hankalin mijin ki gare ki, duk
wani tsoro da fargaba ki ajiye sa gefe ki
daure....." intisaar ta dakatar da ita a fusace
"kinga idan baxa ki min maganar arxiki ba
kiyi shiru, ni fa ban dauke ya Aliyu matsayin
mijina ba fa, yanda aka tilasta masa aurena
nima tilasta min akayi, wllhwllh bana sonsa,"
xainab ta mike tace "to ai yyi kyausae kuyi ta
xaune a hkan, kinga tafiya ta sae da safe."
intisaar bata ce mata komai ba duk da bata
ji ddin tafiyartata ba har ta fita daga dakin,
karfe goma tana kwance kan gadonta rike
da littafin hisnul muslim tana dubawa taji
shigowar motar Aliyu, gabanta ya fadi ta
mike xaune ta kashe wutandakin gaba
daya, ta takure gefe daya xuciyarta na
mugun bugu, har taji ya hayo sama ya bude
dakinsaya shiga ya rufe. Ta sauke ajiyar
xuciya ta koma kangadon tayi kwanciyarta
ta lullube da blanket. Washegari tana kan
darduma tana tilawa bayan ta idar da slln
asuba taji fitan Aliyu da motarsa daga gidan,
a xuciyarta tace ae indae irin xaman da
xasuyi knn baxae dinga cin ubanta ba
Alhamdulillah.Yau kwanan intisaar hudu a
gidan Aliyu, amma ko sau daya basu taba
haduwa dashi ba, in ya fita tun bakwae na
safe baya sake waiwayo gidan sae
karfegoma wani lkcn ma har sha daya na
dare, ko kadan hkn bae taba damunta ba
don ita gaba ma ya kai ta, ita kam bata taba
tunanin Aliyu xae bar ta ta kai har wnn lkcn
a gidansa ba tare da ya cuceta ba, sae daefa
bai san cin ta da shan ta ba. Yanxu kam ta
fara kwantar da hankalinta a gidan ta fara
sabawa da xaman kadaici, dama yana fita
xata fito ta gyara ko ina na gidan ta share ta
goge snn tayi moppin, ta fito da kwanukan
da taci abinci a daki ta wanke a kitchen ta
gyara kitchin din ta tsaftace ko ina, ta kanyi
mamakin inda Aliyu ke cin abinci safe da
ranadon tasan shi ba gwanin cin abinci a
waje bane da daddare kuma yafi shan tea
ko coffee, indae ta shigo kitchen da safe ta
kan ga mug din da yasha coffee da daddare
sae ta wanke ta maida inda yake.
Duk safe da yamma inna na ba xainab
abinci ta kawo mata wani lkcin zainab ta
dan tsaya taya ta hira wani lkcin kuma tace
sauri take duk da tafi tsayawa ma da
yamma, don da safe tana xuwa islamiyya,
intisaar ta sa zainab ta kawo mata novels na
turanci dayawa don ita bata fiye karanta
littafin Hausa ba kuma kallo ishenta yake
don wani lkcin sae ta yini bata kunna tvn
dakinta ba, karatun da take yi yana matukar
taimakonta don yana debe mata kewa
sosai, wani lkcin idan ta gaji da karatun ta
kan tafi garden tayi xamanta tana kallon
tsuntsaye, yau ma kmr kullum intisaar na
falo tana goge gogenta da ta saba, wajen
karfe karfe sha daya na safe ne don Zainab
duk ta bata mata lkci ta cika ta da surutu da
ta kawo mata abinci da safe bata barta tayi
aikinta ba don bata fi minti goma da barin
gidan ba intisaar ta fara gyare gyaren gidan
har lkcin kuma kayan barci ne jikinta,
muryar Aliyu taji bakin kofa yana waya duk
da bae shigo falon ba amma ya bude kofar,
gabanta yyi mugun faduwa ta mike a
tsorace tayi bayan kujera da gudu ta
durkushe a wajen tana xare ido, taji ya
karaso cikin falon tare da rufe kofar, bata
kara jin takunsa ba ko ina yyi tsit, ta rasa
inda ya shiga, a hankali xuciyarta na
bugawa ta dan leko daga bayan kujeran da
take ta gansa tsaye kmr mai naxari yanabin
ko ina na falon da kallo, ta maida kanta da
sauri tare da toshe bakinta gudun kar ta
fasa ihu jikinta ya dau rawa, can dai taji
yana hawa stairs har taji ya bude kofar
dakinsa ya shige, ta mike tsaye da sauri
jikinta na rawa tayi hanyar stairs da gudu
bata lura da ruwan dake cikin bucket da
take mopping ba tayi ball dashi ya kife a
wajen tsantsi ya kwasheta tun kan ta kai ga
fadawa kan centre table din dake gabanta
don kansa ta ga take shirin fadawa ta fasa
wani ihu, cikin ikon Allah bata wani buge
ba, amma taci wahala ledar da Aliyu ya ajiye
kan table dinma sae da ya fadi kasa, duk
kayan dake ciki su ka xube cikin ruwan da
ya malale ta ko ina a falon, intisaar duk ta
rude ta mike da sauri tana rike da cikinta ta
haye sama har tana tuntube ta bude dakinta
ta shige.Tana shiga daki taji ya bude kofar
dakinsa ya fito, takoma gefen gadonta da
sauri gabanta na faduwa ta rakube ta dinga
yarfe hannayenta tana hawaye, xuciyarta
kmr xae shige cikinta don tsoro, yau kam
tasan tata ta kare in ta shiga hannun Aliyu,
tayi kusan minti goma a hka amma bata ga
Aliyu ya banko kofar dakinta ba don ita
jiransa kawae take ya xo yaci ubanta kafin
hankalinta ya kwanta, ta mike tsaye da kyar
jikinta na rawa, taji an bude kofa
downstairs snn aka rufe, tayi kusa da
window dinta da sauri ta dan bude curtain
din tana lekan compound din,
.
tafiyar nn tasa yake ta kasaita yana sanye da
shadda fara yyi mugun masa kyau, har ya
isa kusa da motarsa dake ajiye a garage
don bae fiye fita da ita ba kuma da alamar
shigowarsa gidanaka wanke motar, taga
wani mutumi ya mika masa makullin motar
a ladabe snn ya juya ya bar gidan, ya bude
motar ya shiga ya tada ta maigadi ya bude
masa gate ya fice ta bi motar da kallo cike
da mamaki anya kuwa Aliyu ne wnn, sae a
lkcn ta tuna ashe ma ranar jumma'ah ce,
don da safe kananan kaya ta ga a jikinsa da
ta leko ta window don indae taji fitansa
daga gidan to sae ta lekosa ta taga tun kan
ya shiga mota, jikinta a sanyaye ta sauko
downstairs, barnar da tayi yana nn yanda
yake sae dae ya kwashe ledan magunguna
da allurorinsa da suka xube cikin ruwan, ta
dauki mop ta fara share ruwan da ya malale
ko ina na falon, ba karamin gajiya tayi ba da
aikin falon don sae kusan karfe uku komai
na falon ya dawo dae dae, ta dauko turare
ta feshe a falon snn taje tayi wanka a sama.
Karfe biyar xainab ta kawo mata abinci tace
ba dde wa xatayi ba don sauri take amma
bari ta bata waya su gaisa da inna don
kullum cikin mita take an hanata xuwa
wajen jikokinta kuma an ki barin ta ta
kirasu su gaisa, intisaar ta karbi wayan da
murnarta suka gaisa da inna kmr xatayi
kuka wae kullum ta kira Aliyu ya bata sae
yace tana bacci, intisaar tayi yake tace eh
hka ne inna, sun dde suna hira da inna
daga bisani xainab ta kwace wayarta ganin
suna nema su cinye mata kati tace "ke ma ai
sae ki ce da mijinki ya siyo maki waya tunda
baki taho da taki na da ba," intisaar dae
bata tanka mataba sae murna take yau taji
muryar innarta, xainab tace "daxu fa ya
Aliyu ya xo gida," intisaar bata ce mata
komai ba hkn yasa ta mike tace kinga sae
da safe, intisaar tace Allah ya kai mu, gobe
kice ma inna dan wake xata min, xainab tayi
mata bnxa ta fice abinta
.
Ranar dae har tayi bacci bata ji shigowar
Aliyu ba, washegari asabar ma bata ji fitarsa
ba hkn yasa ta gane bae kwana gidan ba
knn, karfe biyar da rabi zainab ta kawo
mata abincindare, tuwon shinkafa ce da
miyar ganye sae farfesun kifi, intisaar ta
tabe baki tace "to ynxu ni canayi ma inna
ina cin kifi," xainab tace " iyye samun waje,
ba laifinki bne, kuma ni da kaina xan xuga
inna nace tunda kinyi sati kawae ki fara
girki," intisaar tayi dariya tace "ke kin isa ki
shiga tsakanina da innata, ae ta dinga kawo
min girki knn har sae nayi shekara," xainab
tace gskya ne matar yayanmu, snn ta hada
mata wani tsumi da inna ta bata ta kawo
mata tace "gashi nn inna tace ki sha wnn,"
intisaar ta yatsine fuska tace "na meye,"
xainab tace "yana sa mutum yyi fresh, yyi
kyau," ganin yanda xainab tayi serious
kuma taga har da madara ta xuba ciki yasa
intisaar ta yarda ta jawo ta fara sha, xainab
ta danyi murmushin intisaar wawiya ce, snn
ta bata turarrukan da inna ta bata takawo
mata kusan kala uku, tayi mata sllama tayi
gaba abinta. Karfe takwas intisaar ta gama
kallon tasharta ta Mbc bollywood ta kashe
kayan kallon snn ta kwashi kwanukan da ta
ci abinci tayi kitchen dasu xata wanke, ta
gama wanke wanken tana dan goge
kitchen din da ruwa taji shigowar motar
Aliyu, gabanta yyi mugun faduwa ta kife
kwanukan da ta wanke da sauri har tana
xubar da ruwa kitchen din don har wani
bari jikinta yake don tsoro, ta kashe tap ta
fito ta rufe kofar kitchen din ta haye sama
da gudunta ta shige daki ko me ya dawo da
shi da wuriyau don tasan ba lkcn
dawowarsa bne ynxu. Tana jiya bude
dakinsa ya shiga, ta kashe wutan dakinta
snn ta shiga bathroom tayi wanka ta fito ta
fara shafe shafenta gaban madubi, ta dauki
turaren da xainab ta kawo mata ta shafa
kamshin turaren yyi mugun tafiya da
imaninta, dama ga ta gwanar son kamshi, ta
lumshe idonta ta bude cike da jin ddi, ta
tsura ma kanta ido a madubi tana kallo, ta yi
murmushinta mai kyau snn ta mike ta dauki
wani kayan barcin ta pink colour mai
hannun singlet tsayin iya cinyarta sae
wando da shima da kadan ya wuce cinyar
ta saka, tana ji Aliyu ya bude kofar dakinsa
ya fito ya sauka downstairs, ta san coffee
kila xai je hadawa a kitchen,
shi ko yana shiga kitchen tsantsin ruwan da
ta xubar kan tiles ya kusan kwashe sa kasa,
yace "subhanallahi,"yyi stilla wajen baki
bude yana kare ma kitchen din kallo ransa
yyi mugun bacewa ya juya a fusace ya bar
kitchen din ya haye sama kmr wani zaki yyi
hanyar dakinta.Yana hawa sama yyi hanyar
dakinta a fusace ya sa kafa ya buga kofar
dakin da karfi, tun da aka kawo ta gidan
ranar ce rana ta farko da Aliyu ya shigo
dakinta, tana xaune gaban madubi tana
kokarin saka gashinta cikin net snn ta
kwanta, ta mike a raxane ta yo waje da ido
tare da dafe kirji muryarta na rawa tace " na
nashiga uku ya ya Aliyu," bai ko damu da
halin da ta shiga ba yyi kusa da ita yana huci
cikin tsawa yace "don uwarki karya ni kike
son yi a gidan nawa duk da fita harkarki da
nayi da xaki xubar min ruwa a kitchen kiyi
gaba," jikinta ya dau bari tana kallonsa,
daga shi sae three quatre ko singlet bbu, ta
fasa ihu ta haye kan gado a rude ta koma ta
daya side din har tana faduwa cikin kuka
tadinga cewa "wllh wllh wanke wanke nayi
ya Aliyu kayi hkuri don Allah," ko sauraranta
bai yi ba ya xaga yana kkrn cafketa, tana
ganin hka ta sake fasawani ihun " wayyo
nashiga uku xae kasheni, ya Aliyu don
darajar iyayenka kar ka dokeni wllh
baxansake ba," idan akwae abinda ya
fahimta game da intisaar bae wuce na
rashin son a taba lafiyarta ba, tana da
tsoran duka sosai tun tana karamarta, ganin
bbu inda xata bi ta gudu ne yasa ta dinga
tsalle tana ihun kar ya doketa don Allah, hkn
ya dada tunxurasa sosai ya karasa gabanta
ya fincikota da karfi fuskar nn tasa bbu
alamar rahama ya take mata kafa da tasa
kafar, wani raxanannen ihu ta saki tare da
kankamesa ta saka kanta kan yalwataccen
kirjinsa jikinta na rawa "kayi hkuri ya Aliyu
nace maka baxan sake shigar maka kitchen
ba daga yau" cak ya tsaya, yaji wani yarr tun
daga kansa har yatsan kafarsa, mutsu-
mutsu ta dinga yi a kirjin nasa tana kuka
hade da rokan kar ya doketa don Allah, ji yyi
kafarsa ta kasa daukarsa, ya shiga turata
daga jikinsa amma sae dada kankamesa
take da karfi,
.
jikinsa duk ya mace, cikin muryar da ba tasa
ba ya samu kansa da cemata "cikani," cikin
kuka tace "Aa wllh dukana xakayi, kayi min
rai ya Aliyu wllh baxan sake shigar maka
kitchen ba nace"numfashinsa ya dinga fita
da kyar snn ga wani mayen kamshi dake
neman xautar dashi ba gashinta ba ba
jikinta ba, bae san lkcn da ya saka fuskarshi
cikin gashin nata ba shima ya kankameta da
karfi har sae da tayi yar kara, to fa, nn ya
Aliyu yashiga sumbatarta ta ko ina kamr xae
cinyeta, a tsorace ta fara kkrin kwace kanta
ganin hkn tana cewa "meye hka ya Aliyu, na
shiga uku don Allah ka bari," cikin kuka
sosai kuma a gigice take masa magiyan,
maimakon Aliyu ya sake ta taga sai gaba
abin nasa yake dada yi, kokuwa ta shiga yi
dashi da karfinta tana cewa "wllh xan cije
ka idan baka sakeni ba, wayyoo momyna na
shiga uku, ka rufa min asiri ya Aliyu, wllh
xan maka ihu," bata ankara ba taji ya ja ta
sun xube kan gado, duk ya gama fita
hayyacinsa, duka ta shiga kai masa da cizo
da sauran karfinta don duk jikinta ya mace
itama, wani gigitattcen mari ya kai mata
hade da danneta da karfi snn ya soma
rabata da kayan jikinta, ganin da gske yake
yasa ta dinga ihu tana kiran duk sunan da
yaxo bakinta tana kokuwa dashi, amma duk
a bnxa dn karfinsu ba daya ba,
.
wannan dare kam intisaar baxa ta taba
mance shi a rayuwarta ba don kaca-kaca
Aliyu yyi mata tana ji tana gani, tun dagakan
gado har suka sauko kasa, tai ihun tai ihun
har ya kai ga muryarta ya daina fita, tai kuka
tai kuka har ya kai ga bata iya kukan, tayi
rokan har ta rasa wani iri kuma xata yi, Aliyu
bai bar ta ba sai da yagata daina motsi, ya
jima gefenta a kwance snn ya mike da kyar
don shima ta bashi wahala sosai, wajen
karfe biyu ya bar dakin ba tare da ya bi ta
kanta ba duk da yasan suma tayi, yana
komawa dakinsa ya shige bathroom yyi
wanka duk jikinsa bakwari snn ya kwanta
ya ja bargo duk da yasan ba barcin xa yi ba.
.
Sanyin tiles hade da na A.C snn da sanyin
ruwan da aka tsula daren ranar suka taru
suka farfado da Intisaar, tayi kkrin jawo
rigarta ta rufe jikinta amma ta kasa daga
hannun, bata sake yunkurin yin komai ba
sae hawaye mai xafi da ya dinga saukowa
bisa kuncinta, Aliyu ya cuceta, ya walakanta
ta, yyi raping dinta, wayyo Allahnta, kuka ta
dinga yi sosae da dashashen muryarta da
ko fita baya yyi, sbda cikin sanyin da ta
kwana, tana ji aka yi sllhn Asuba amma ta
kasa ko motsi daga inda take, duk jikinta yyi
tsami sosai snn ya mata nauyi, ta kara
yunkurin tashi amma ta kasa, ga wani
rawan sanyi da take yi, kuka sosae ta saki
tana kiran Allah a xuciyarta, kofar dakinta
taji an tura a hankali, gabanta yyi mugun
faduwa, ya karaso kusa da ita ya durkusa,
karkarwa ta shiga yi cikin dashashiyar
muryarta take rokansa "ka rufamin asiri ya
Aliyu, kasheni xakayi, don Allah don annabi
don....." ganin ya dago ta ne yasa ta kwala
ihu a tsorace har sae da muryarta ta fito
don axaba, daukarta yyi ya daura kan gado,
hade da rufe mata bakicikin sanyin murya
yace "bbu abinda xan maki, amma kar ki
sake min ihu," kai kadae ta gyada masa
jikinta na rawa tana hawaye, ya mike ya
shiga bathroom ya samu ruwa a heater ya
hada mata ruwan xafi ya saka dettol sosae,
ya maida wani ruwan a heater snn ya fito,
tana nn yanda ya barta, kuka kam yinsa take
kmr ranta xae fita, daukarta yyi ya shiga
bathroom din ya saka ta cikin ruwan, ta fasa
masa ihu "wayyo nashiga uku wllh da kwae
xafi sosae yaya," cikin kuka take masa
maganan sakamakon wani axababben
radadi da taji bayan ya saka ta cikin ruwan,
ya riketa ganin tana neman tashi yace"xae
daina maki xafin rufe idonki," ba shiri ta
kulle idon tana kuka, ruwan ya dinga ratsa
ta, ya daura kanta bisa kafadarsa, sai da ya
tabbatar ya gasa ta sosai, kuka kam tayi shi
har ta gode Allah, don ita tun da take bata
taba wahala hka ba, ya dauko tooth paste
da tooth brush ya taimaka mata ta wanke
baki, da kansa ya wanketa, snn ya taimaka
mata tayi wankan tsarki ya nannadeta a
towel ya fito da ita,
jikinta ya dau xafi matuka, ya kwantar da ita
bayan ya cire xanin gadon ya sa bargo ya
lullubeta ganin yanda take rawan sanyi, sae
da ya fara moppin din kasan tiles din dakin,
snn ya dawo gefenta yana kallonta ya ga
bacci take, hkn yasa ya dauki makullin
motarsa ya fita siyo magani da allurori don
bae da komai a gidan. Bayan kmr minti
ashirin ya shigo gidan, sae da ya fara shiga
kitchen ya hado mata tea snn ya hau sama
ya shiga dakin wajen karfe bakwae da rabi,
ya dago ta yace "ta shi ki sha tea fateema,"
da kyar take numfashi, jikinta kmr wuta, ya
shiga lallabata ta sha tea taki, ita kam kukan
bakin ciki take kawae, yyi lallashin amma a
bnxa hkn yasa ya rungumeta yana cewa
"bna son kukan nn fateema," lamo tayi a
jikinsa tana ajiyar xuciya cike da tsanarsa,
kofar dakin da aka murda yasa ya dago da
sauri, ita ko ta fara kkrin kwace kanta daga
rungumar da yyi mata don tasan xainab ce,
da sllmarta ta shigo dakin tana cewa "wllh
yarinyar nn kina ma yayana abinda kika ga
dama a gidan nn, kamshin dettol har waje
don ba ke kike siya ba ko," turus tayi a
bakin kofar ganin yayan nata rungume da
intisaar.Zainab ta juya xata bar dakin, Aliyu
ya kirata da sauri, ta juyo ba tare da ta
kallesu ba tace "ina kwana yaya," yace "lfya
lau daga ina hka," tace"emm dama inna ce
ta ce na kawo ma intisaar abincin break," ya
gyada mata kai yace "cum in," ta karaso
cikin dakin kanta a kasa ta durkushe
gabansu ta ajiye basket da flask din dake
hannunta,yace "meye a nn," tace " kunu ne
da wainar shinkafada miyar taushe, sae
dambu da kosae," yyi murmushin da bae
shirya yi ba yace "yyi kyau, je dauko plate ki
dibar mata wainar," tace "to" snn ta mike ta
bar dakin, ya dago intisaar yana kallonta
yace "me xaki ci fateema," ta kauda kanta da
sauri, ta fara kkrin mikewa duk da yanda
take jin jikinta kmr ba nata ba, ya rikota
yace "ina xa ki," ta kwace hannunta snn ta
mike tsaye, lkci guda ta fasa ihu tare da
durkushewa kasa, sakamakon wani
axababben xafi da taji a kasanta, ta kife
kanta kan tiles, ya durkusa gabanta ya dago
ta yace "menene,"bata ce komai ba sae
hawayen dake xuba a idonta, ya dagota ya
maido kan gadon, xainab ta shigo ta
yiabinda yace mata snn tace xata tafi, yace
"ok gyara mata bedroom sae ki wanke
bathroom din tukunna,"tace masa to, ya
mike tsaye ya dauka intisaar din kmr wata
bby ya fita da ita daga dakin ya kaita
nasabedroom din ya xaunar da ita kan
gado, da kyar ya lallabata ta dan ci abincin
da kunu, snn ya bata magani yyi mata allura
shima da kyar, bbu abinda take yi sae aikin
kuka, ya kwantar da ita tare da lullubeta nn
da nn bacci ya dauketa, yana kwance kan
kujera yana danna wayarsa xainab tayi
sllma yace ta shigo, ta shigo tace yaya dama
na gama ne xan tafi, yace mata ok snn ya
bata dubu daya tayi kudin mota ta amsa
tare da gdya ta fita,
.
lallai xa ayi ruwan sama da kankara yau,
wae ya Aliyu ne har da bata kudi ta hau
mota," tayi dariya sosae bayan ta fita, lallai
intisaar ta gama mata da yaya jiya. Yinin
ranar Aliyu bae fita ba yana gefen intisaar,
duk wani motsi da xata yi a kan idonsa,
dukda xxabin ya bar jikinta amma ta kasa
sukuni don sae juye juye take, yasan ciwo
ne ke cin ta, karfe biyar da wani abu ya fita
siyo mata chips ganin taki cin duk abincin
da xainab ta kawo mata (ko ya akayiyasan
intisaar na son chips oho ma Haiydar) yana
fita kuwa xainab ta shigo gidan da abincin
dare, ta kasa shiga dakunan ganin level ya
canxa a gidan, hkn yasa ta dinga rafka sllma
amma shiru, ta sauka kasa ta samu maigadi
ta tambayesa ko mutanen gidan na ciki,
yace oga dae ya fita daxun nn, ta koma cikin
gidan tayi hanyar dakin intisaar ta bude a
hnkli bata ga kowa a ciki ba, hkn yasa tayi
hnyar dakin yayan nata, xaune taga intisaar
kan gado, ta kife kanta bisa gwiwwowinta,
ta karasa dakin ta xauna gefen gadon tana
kallonta, a hnkli intisaar ta dago kai tana
kallon xainab din da idonta da ya gama
rinewa alamar ta ci kuka, xainab ta girgixa
mata kai ganin kukan take son fashewa da
kuma ta rungumeta, ta ko fashe da kukan
sosae cikin shassheka tace "xainab ya Aliyu
mugune, ya cuceni,ya..." da sauri xainab ta
rufe mata baki tace "sshii.. Ya isa hka, wnn
sirrinki ne tsakaninki da mijinki," kuka
sosae intisaar ta dinga yi xainab na
lallashinta, suka ji an bude kofar Aliyu ya
shigo dakin "wat," ya daka ma xainab tsawa
yace "uban me ya kawo ki nn kuma," ta
mike tsaye da sauri, ya daka mata tsawa ba
da ke nke ba, ta xunburo baki tace "abincin
dare na kawo maku," ya nuna mata kofa
"xoki fita,"
.
tayi hnyr kofar ba tare da ta kallesa ba tace
inna tace ta fara girki daga gobe," yace"taji,"
snn xainab ta fice.. Cikin kwanaki biyun nn
intisaar ta sami kulawa a wajen Aliyu sosae,
don ynxu kam jikinta yyi sauki sosai, kuma
duk wnn abinda yake mata baya bari su
hada ido, ita kuwa dari dari take dashi don
bata yrda Aliyun da ta sani bne wnn ga
wani mugun tsanarsa da take ji a xuciyarta,
sae dae kuma har lkcn bata iya takawa, yyi
yyi ta bari ya dubata amma kememe taki,
hkn yasa ya kira wata Dr Maryam warce
suka yi karatu tare ta xo dubata, ya fita ya
bar masu dakin, ita ma dae da kyar intisaar
ta yarda ta dubatan. Bayan kmrminti talatin
ta fito tana ma Aliyun wani irin kallo, yyi
murmushi yace "ya akayi Dr," ta girgixa kai
tace"amma wllh ka bn mamaki Dr, kai da
kanka, kai da xaku dinga ba wasu
shawarwari shine..." yyi dariya ya katse ta
da sauri "gskya ne maryam, but tel me d
truth don Allah, is it dat critical" ta galla
masa harara tace "wnn kuma ya rage naka,
though it's nt, idan na fita ynxu xan turo
maid dita da drugs da injections da
prescription dinsu sae ka mata, snn kadinga
sa tana shiga ruwan xafi da dettol sosae, i
will b on my way," yace "ok, bill dina fa Dr,"
ta hararesa tace " ae ba kai nayi ma wa ba,
kanwata nayi ma, xan lekota xuwa jibi," yyi
dariya yace "to ngd maryam," ta tabe baki
tace "mugu kawae," snn ta fice, sunyi
soyayya sosae da maryam suna sch, kuma
lkci daya ya gujeta duk da irin son da take
masa, shi kuma yana da dalilinsa nayin hkn.
Ya haye sama ya shiga bedroom dinsa ya
xauna gefenta yana kallonta, tana kwance
idonta a lumsheduk da ba bacci take ba,
shima kuma yasan ba barcin take ba.
Cikin kwanaki ukun da intisaar tayi dakin
Aliyu ta sami kulawa sosae daga gareshi
don komai shi yake taimaka mata tayi, harta
abinci shi da kansa yake bata, duk da tana yi
tana dan noke masa, kullum da yamma sae
Dr maryam taxo dubata har dae ta warware
sosae tana iya yin komai da kanta, yana
ganin ta warke kuwa ya fita harkarta ya
daina tarairayarta kuma, snn yaki barin ta ta
bar dakin nasa, tsakaninta da shi sae dae ya
siyo mata abincin ya ajiye mata gabanta in
ta so taci idan bata so ba ta barshi, ko
kadan hkn baya damunta, ita dae 24hrs
tana kallo abinta a dakin, shi kuma yana kan
laptop dinsa, ta rasa dalilin da ya hanasa
xuwa aiki ta tattara ina ta ina ta ta koma
dakinta kafin ya dawo. Ranar friday, da yyi
dae dae da kwanakinta biyar a dakinsa yana
bathroom yana wanka ita ko tana kan gado
tana kallo taga wayarsayyi haske, ta dan kalli
kofar bayin, ta dauko wayar taxauna tana
duba mai ya shigo wayan, msg din safeenah
ne, ta bude tana yastine fuska ta karanta
kmr hka,, Honey kwana biyu ka mance dani
ko, naje har office aka ce ka dauki hutu, don
kuji ddin cin amarcinku da matarka, ni
dama nasan duk ddin baki kke min kawae
Haiydar......" intisaar ta ja dogon tsaki ta cilla
wayar ba tare da ta karasa karanta text din
ba, can dae ta jawo wayan ta shiga yi masa
binciken inbox na msg, msg din mata sun
kai 50 a inbox din, to a ina ya sansu, hka ta
dinga dudduba msg din har ya fito daga
bathroom, ta tura wayar karkashinta a
tsorace, ita dae tasan da wuya tsoran Aliyu
ya rabu da ita lkci daya, sanye yake da farar
t.shirt da 3quatre don duk xaman da tayi a
dakinsa bai taba sa kaya gabanta ba,
.
hatta singlet baya tsayawa dashi a dakin,
bae ko kalleta ba ya isa gaban mirrow ya
dauki turare yana fesawa, wayarsa tayi kara,
ya juya da sauri yana kallonta, gabanta yyi
mugun faduwa ta ciro wayar daga
karkashin kafanta, ta ajiye masa kan table
din computernsa kmr munafuka, ya karaso
ya dauka yana hararta yace "uban me kike
da wayata" ta kauda kanta bata ce komai
ba, kira ya sake shigowa, ya dde nn a tsaye
yana hararta daga bisanni yyi kwafa ya
daga kiran, "bbyna ykk, ayya ban manta
dake ba wife, wllh abubuwa ne suka sha
min kai, but gani nn xuwa ma ynxu, kiyi min
fruit salad, kinji dear" yyi dariya snn ya
kashe wayar, intisaar ta tabe baki tare da
mikewa tsaye tayi hanyar fita, ya bita da
kallo tare da daka mata tsawa, xo nn uban
wa kike tabe ma baki hka," ta juyo tana
masa wani irin kallo duk da irin yanda
gabanta ke faduwa tace "ni na tabe baki
ne," snn ta bude kofar, ya daka mata tsawa
"ina xaki," ta juya tayi masa wani irin kallo
snn tace "ae nn ba dakina bne," ya bude
baki yana kallonta da mmki yace "da xa a
kawo ki gidan nn a dauro maki daki daga
gidan ku kin kawo nn ne," ta dan tabe baki
bata ce komai ba ta kauda knta, "fice min a
daki kar nayi ball dake a nn, raguwar bnxa
kawae," ta fice daga dakin tare da jan dan
guntun tsaki, ya bita da sauri yana
cewa"uban wa kike ma tsaki," amma tuni ta
shige dakintata kulle da makulli, tana jinsa
ya ja motarsa ya fice daga gidan,
.
ynxu ita kadae tasan irin tsanar da takema
Aliyu a xuciyarta, ranar dae har tayi bacci
Aliyu bae shigo gidan ba, ga wani irin
yunwa da take ji, dole ta tashi cikin dare ta
shiga kitchen ta bude store taga kayan
abinci, ta dauki indomie guda biyu da kwae
ta dafa ta ci, sae a snn ta sami bacci. Tun
daga lkcn kmr anyi ruwan sama an dauke
Aliyu ya fita harkarta, tsakaninta dashi kallo,
kuma shi ke kallon nata ba ita ba, don ko
gaishesa bata yi a gidan, iyaka idan taji
shigowar motarsa ta shige daki da gudu..
Randa ta ci ka sati uku a gidan tana kitchen
ta gama wanke wanken kwanukan d a ta ci
abinci da safe bayan Aliyu ya fita, tana sanye
da dan jumper sae bum short, ta ji muryarsa
ya shigo gidan, gabanta yyi mugun faduwa,
shknn ta shiga uku, ta dan leka falon a
tsorace taga ashe shi da safeenah ce ma,
taga xae shigo kitchen ta buya bayan kofa
da sauri, safeenar ta biyo bayansa tana
cewa "honey irin coffee din nn naka xaka
hada min ba tea ba," yace "ok bby," ta
kwanta bayansa ya juya yana kallonta yace
"ae sae ki sa na kasa hada coffeen bby, wait
4 me @ d parlor" ta kankamesa tana 'yar
dariya tace "idan naki fa, wae ina matar
gidan ne," tsit kke jin Aliyu, ta rungumosa ta
gaba tana masa wani irin kallo gnn abinda
take so knn tace "ya kayi shiru dear," tasan
ba lallae bane ta samu amsa, hkn yasa ta
daura bakinta kan nasa tana 'yar dariya, duk
wnn abinda sukeyi intisaar da taji kmr
numfashinta xae dauke na kallonsu ta
bayan kofa, ita kam xuwa ynxu ta gama
gane wanene Aliyu, ta gano weak point
dinsa, ganin irin kiss din da yake ma
safeenar tana mayar masa da martani yasa
ta turo kofar ta fito, daga safeenar har shi
sun tsorata, ta gabansu ta wuce tare da jan
dogon tsaki tace
uhum karuwancin ma har sae an biyo
mutum gida don rashin sanin ciwon kai,"
can kuma sae ta juyo tana kallon Aliyun
dake binta da kallo gabanta na mugun
faduwa tace " ni dae malam kayi hkuri ka
daina shigo min da karuwae gidana idan ba
hka ba Allah xan hadaka da Abba,".... A
fusace Aliyu ya fixgota da karfi yana huci
cikin tsawa yace "me kika ce?" tuni jikinta ya
dau rawa don tsoro, ya maimaita tambayr
cikin tsawa, amma intisaar bata ce komai ba
sae daure fuska ma da ta dada yi, hkn yasa
ya makureta tana ganin hka ta fasa ihu mai
kara tare da durkushewa a wajen, ya bi ta
da sauri tare da rikota, a rikice ya fara
tambayarta mai ya faru, ta sake fasa ihun
hade da sakin kuka sosae, yace
"subhanallahi, wae me ya faru fateema," ya
shiga dudduba kafarta da jikinta a rude, ta
buga masa hannu tare da mikewa tsaye, "to
ba kai bne ba xaka wani dokeni bn maka
komai," ta ja tsaki tare da juyawa ta fara
barin wajen cikin tafiyarta mai jan hankali,
Aliyu ya bi ta da kallo kmr wani soko, ya dan
sauke ajiyar xuciya ya juya yana kallon
safeenah dake kallonsa tamkar xata hadiye
xuciya don takaici, ya wara mata manyan
idonsa yace "ki kyaleta kawae, yarinya ce, ko
ni kai na bana biye mata a gidan nn," tana
huci tace "xata gane kuwa ita ba yarinya
bace yau," ta yi hanyar stairs din da sauri
kmr xata tashi sama, "ke ke kina da hnkli
kuwa ina xa ki," amma tuni ta haye sama a
fusace tayi hanyar dakin intisaar, ya bi
bayanta da sauri yana kiranta, ta shige
dakin bayan ta buga kofar da karfi, intisaar
na kkrin cire kayanta ta shiga wanka ta
shigo dakin, ta juya da mamaki tana
kallonta, nn da nn taji gabanta ya fadi don
safeena ba sa'arta bace ta girmeta nesa ba
kusa ba, snn ita da take kmr wata bby don
rashin jiki ta ya ma xata iya ma safeenah,
amma ta dake tana mata wani irin kallo tace
"uban me ya shigo dake dakina malama,
kinga nn yyi kama da dakin karuwae,"
safeenah ta yo kanta tana huci, tana ganin
hka ta fasa ihu tare da durkusawa a wajen
gabanta na faduwa, ta rikota da karfi ta
dago ta tace "yau sae kin gaya min ko da
ubanki nake karuwancin," ta gaura mata
mari, intisaar bata sn lkcn da ta rama har
sau biyu ba snn ta riko gashin dokin dake
kanta da karfi hkn yasa safeenah ta fasaihu
sosai,
Aliyu ya karaso dakin, ya finciko safeenar ya
buga ta da bango snn ya shaketa yana huci
yace"me na ce maki," intisaar ko ta xube
wajen tana faman rusa kuka tana kiran
abbanta, ya cilla safeenar gefe daya, snn ya
dawo gaban intisaar ya durkushe yana
kallnta yace "me tayi maki," tayi bnxa dashi
tana ci gaba da rusa kukanta, sae da ya
daka mata tsawa da ta raxana ta snn tace
"dukana tayi," ya dago ta sama ya rungume
snn ya soma rarrashinta, ta kauda kanta
cike da tsanarsa ita kam wani irin mugun
haushin Aliyu take ji, har lkcn safeenah na
dakin tana kallon Aliyu da mamaki, cantayi
murmushin mugunta ta mike ta fice daga
dakin tana gyada kai kmr kadangariya,
intisaar kadae ce ta lura da hkn, shi ko ya
tafi duniyar runguma, intisaar ta turasa da
karfi jin bakinsa a wuyarta hannunsa a
gashinta, snn tayi tsaki ta dauko xani tafara
cire jumpern dake jikinta, ta cire dan
wandon ma snn ta daura xanin ta shige
bathroom da niyar tayi wanka, duk wnn
abinda take yi Aliyu binta kawae yake da
kallo kmr soko tuni idonsa suka sauya launi
ya rumtse idonsa xuciyarsa na harbawa da
sauri, yana nn tsaye har lkcn idonsa na kan
kofar bayin ta fito bayan kmr minti sha biyar
daure da towel ganinsa a dakin har lkcn
yasa ta wani hade rai, ta xauna gaban
madubi tana goge gashinta da dan karamin
towel, ya karaso gefen gadonta ya xauna
tare da sauke ajiyar xuciya, yace"na taya ki
shafa lotion din kanwata," ba karamin
dariya hkn ya bata ba, wae ashe dae yasan
ita din kanwarsa ce, ta juya tayi masa wani
irin kallo snn tace "dnt bother,"
.
ba sake ce komai ba amma ya kasa dauke
idonsa daga kanta, ta dae gama shafe
shafenta duk yana kallonta kmr xae cinyeta,
snn ta mike ta dauko kananan kayanta riga
da wando xata saka, ya mike da kyar ya
karasa kusa da ita yace"lemme help yhu
plss," tayi masa wani kallon rainin hade da
sakin wani irin dariya duk da gabanta
faduwa yake yi sosai tace "aa i can do it my
self, ko da ka saba taya ni ne" ya fixgota da
karfi tare da matseta jikinsa ya daura
bakinsa kan kirjinta ya shiga mata wani irin
kiss, ta fasa masa ihu a tsorace nn da nn
jikinta ya dau rawa ta turasa da karfi jikinta
na rawa tace "da'alla ka rabu da ni malam,
meye hka," ya fada kan gadon tare da
lumshe idonsa ya bude su da kyar snn ya
mike ya fice daga dakin, tana ji ya ja
motarsa ya fita daga gidan, ta sauke ajiyar
xuciya tare da tabe baki tace"ae ka shiga
uku a hannuna tunda na gano ka," ta gama
shirinta snn ta sauko falo tayi hanyar
garden da novel dinta a hannu.aleesat
HaiydarKarfe tara da rabi na dare intisaar na
shirin kwanciya taji shigowar motar Aliyu
gidan, xuciyartaya kusan shigewa cikinta
don tsoro, da sauri ta shige bargo ta kashe
wutan dakin don dama ta sa kayan
baccinta, ta lumshe idonta kmr mai bacci,
har ta fidda rai da shigowar tasa dakinta
bacci ya soma tafiya da ita taji ya bude kofar
dakin, ta takurekanta cikin bargon gabanta
na faduwa, tana ji ya kunna bedside lamp
din ya xauna gefenta yana kallo, taji ya
daura hannu kan fuskarta, kmr ta fasa ihu
don tsoro amma ta dake tayi kmr bacci take,
ya daura mata kiss a fore head dinta yace
"gudnyt", snn ya kashe beside lamp din ya
fice daga dakin, ta sauke ajiyar xuciya tana
gode ma Allah a ranta.
..
Washegari lahadi tana kitchen tana hada
breakfast din da xata ci, shi kuma yana
dakinsa, taji an danna kararrawar gidan, ta
taka har bakin kofar tana lekanko waye,
Hajiya ta gani fuskar nn tata a hade tana
jiran a bude kofar gabanta yyi mugun
faduwa, ta juya da sauri tayi hanyar stairs
har gobe ita kam baxata daina tsoran wnn
matar ba, a bakin stairs din suka ci karo da
Aliyu, yau dae shaidanun nasa na kusa da
alama, don wani mugun harara ya galla
mata ya turata gefe ya sauka don a xatonsa
safeena ce, ta bi sa da kallon mamaki, snn ta
haye sama da sauri ta shige dakinta, yana
ganin hajiyarsa ce sae da gabansa ya fadi
shima, ya bude kofar a hankali ta shigo,
cikin ladabi ya gaidata, ta galla masa wani
mugun harara cikin tsawa kmr xatayi kuka
tace "hka muka yi da kai son," yace "ki shigo
ki xauna mana momy," ta girgixa kai tace
"ba xama ya kawo ni ba, ynxu Aliyu duk irin
alkawarin da ka daukar min ka watsar dasu
knn, ni xaka bamakunya Aliyu, ina can na
sake baki ba don hajiyar safeena taxo ba"
sae kuma ta fashe da kuka sosai, duk ya
rikice "haba mummy meyasa xaki dinga
cewa hka, wllh bbu alkawarin da na saba
cikin wanda na daukar miki, kuma in dae
safeena ce ki kwantar da hankalinki ni nace
xan aure ta vry soon, but gskya bansan
yanda xan tunkari abba da wnn maganar
ba dama munyi kmr shekara...." ta daka
masa tsawa "bakin ciki ya kasheni kafin lkcn
knn, ina ruwanka da wani abba, shi da ya
jera mata uku uban wa ya hanasa, ko xae
hanaka bin sunnar ma'aiki ne," ya gyada
mata kai "hka ne mum, amma ki bari nn da
sati 2 hka sae naje masa da maganar," ta
goge hawayen idonta tace " amma Ali don
Allah don annabi ko sau daya kar ka taba
sake ma yarinyar nn, kasan munafukai ne
masu bin boka da malamai, baka ganin
yanda uwarta ta mallake ubanka, ko uwarsa
baya sauraran maganarta sae na
tsinanniyar matar nn tashi, har innar ma ta
asirceta baka ganin inda ta tare gunta, ka
rufa min asiri don Allah bna son nayi
rashinka, kaga da kayi aurenka ko da wata
uku ne sae ka sako ta...
Aliyu yyi murmshi yace "in'sha Allah mum,"
ta sauke ajiyar xuciya tare da daure fuskarta
tana kallon sama kmr tana ganin intisaar
din tace "ina shegiyar 'yar take ynxu" ya
girgixa kai yace "ban sani ba mum, daxun
nn na shigo gidan nima," ta mike tsaye ta
tabe baki tace "mu dai xuba ni dasu, Allah
kadae yasan abinda na tanadar masu ita da
uwarta da wnn makirar tsohuwar," Aliyu
dae bae ce mata kmai ba sae gyada mata
kai da yake, tayi kwafa tana huci tace "xo ka
maidani gida, ynxun madaga gidansu
safeenah nake," yace "ok bari na canxa
kaya," snn ya haye sama, dakin intisaar ya
fara shiga, tana xaune ta xabga tagumi
hannu bibbiyu idonta a kan TV, duk tana jin
conversation dinsu da uwar tasa, amma ko
kadan hkn bae dameta ba, kawae dae tana
mamakin hali irin na hajiyar ne, tunda ta
taso gidan ko sau daya matar nn bata taba
mata kallon arxiki ba, bata san me ta tsare
mata a rayuwa ba da ita da Hajiyarsu
kursum,ya durkusa gabanta yana kallonta
yace "kinyi break ne," tayi masa bnxa don
ko kallonsa bata yi ba idonta na kan plasma,
ya daura hannu kan cikinta yace "ba kya ji
na ne," ita abin ma dariya yake bata wllh,
abu kmr wasan yara, lallai Aliyu bashi da
kunya, ynxu ita abinda take son ta gane bae
wuce dalilin muguwar tsanar da yake mata
a gida ba tunda ta taso, don ko sau daya
Aliyu bae taba mata kallon arxiki ba a gida
kullum cikin daka mata tsawa da hantararta
yake, lkci daya kuma ya nuna ya damu da
ita, ita dae tasan yaudararta kawae yake,
jikinta kawae yake so , ita kuma baxata basa
ba, ta buge masa hannu ta hade rae tace
"me ye hka," ya tabe baki ya mike tsaye yace
"me naji kina soyawa a kitchen daxu," tayi
kmr ba da ita yake ba, ya xauna gefenta ta
matsa da sauri, yyi saurin rikota yace "me
yasa baki fito gaida Hajiya ba," tai shiru bata
ce komai ba tana kallonta, yace "don ba ki
da kunya ko," ta fara fixge fixge daga rikon
da yyi mata "da'alla ni ka rabu dani malam
bana son hka," ya rungumeta suka fada kan
gadon ya saka bakinsacikin nata ya fara
kissn dinta, duk ta rude ta kasa kwatar
kanta kuma, tun tana mutsu mutsu har ta
gaji ta daina sae hawayen da ta fara yi,
wayarsa dake aljihunsa ya fara ring,
maimakon taga Aliyu ya kyaleta sae taga
abu sae gaba yake yana neman cire mata
kaya tuni ta rikice ita ba daman ta kwala ihu
ba Hajiya na kasa, hka wayarsa ta dinga
kara bae kula ba, duk ya fice hayyacinsa, ta
tsorata sosae don bata manta daren ranar
ba, kuka ta shigayi sosai tana rokansa ya
rufa mata asiri yyi hkuri, yagirgixa kai da
kyar yace "plss" cikin kuka tace"nashiga uku
kasheni xaka yi ya Aliyu....."
.
muryar Hajiya suka ji a corridor tana kkrin
bude kofar dakinsa tana cewa "son, ka fa
shanya ni, ina ta kira kuma shiru" intisaar ta
turasa da karfi don har lkcin taga bae da
niyar daina abinda yake, ya fada gefenta
yana maida numfashi ta mike xaune da
sauri ta jawo xaninta, shima ya mike xaune
yana kallon bakin kofar fuskarsa a daure,
Hajiya ta bude kofar dakin nasa ta fito tana
cewa "ikon Allah, to inaAliyu ya shiga," sae
kuma ta bude kofar dakin baki nn ma ta
shiga, Aliyu na jin hka yasan dole ta shigo
dakin intisaar din ma ya mike da sauri ya
fixgo intisaar din da gabanta ya dinga
faduwa suka shigebathroom ya kulle kofar,
idan ba ma rashin sanin yakamata ba mai
xae shiga da ita dakinsa...
.
.Hajiya ta bude dakin Intisaar ta shigo,
intisaar ta xaro ido a tsorace tana kallon
Aliyun dake murmushi kawae, ya wara mata
manyan idonsa ya rungumota, tayi lamo a
jikinsa gabanta sae faduwa yake, to me take
mata a daki hka, don taga shirun yyi yawa,
Hajiya kuwa ta gama kare ma dakin
kallotana tabe baki bakin ciki da takaici
karara a fuskarta, can ta ja dogon tsaki tana
murmushin mugunta tace "gidan nn ba
gidan xaman ki bane yarinya, wllh ko hkn
xae yi sanadiyar rasa raina sae na rabaki da
son din, shegiya mara asali " tana kai wa nn
ta fice daga dakin tare da banko kofar da
karfi, intisaar ta shigatura Aliyun a hnkli
jikinta a sanyaye daga rungumar da yyi
mata, ya kankameta yaki sake ta, ta turasa a
fusace cikin tsawa tace "meye hka malam,
ka sakeni ni kar...." ya sa hannu da sauri ya
rufe bakinta yana wara ido yace "Allah ya
baki hkuri malama," tayi tsaki ta juya, ya
fixgota ya hade rai yace"uban wa kike ma
tsaki," nn da nn ta tsorata ta rike hannunsa
tace "aa kayi hkuri, ba kai nayi ma wa ba,"
ya lakaci hancinta yyi murmushi yace "tun
kina karamarki kike da tsoro," snn ya juya
ya fice daga bathroom din, hkn yyi mugun
bata haushi, ita bata ma san lkcin da ta basa
hkurin ba da bata bashi ba, ita dae ta na nn
a tsaye a bathroom bata san yanda suka
kaya da Hajiyasa ba, taji fitar motarsa a
gidan, hajiyace har garden neman Aliyu.
Tana xaune a garden abun duniya ya isheta,
ita kam ta gaji da xaman kadaici a gidan
Aliyu, gashi har lkcn ya kibata waya bare ta
dan dinga kiran gida tana jin ddi, ga kewar
momynta da inna da take yi, xainab dama
tuni ta daina xuwa gidan kullum ita knn kmr
mayya a gida ko nn da gate bata xuwa daga
dakinta sae garden, ta kife kanta bisa
gwiwowinta bata san lkcn da ta fara
hawaye tana tausayin kanta, taji an sakale
hannu a wuyanta, ta mike a tsorace xata
fasa ihu, taga Aliyu ne, ya hade rai yace
"meye hka, me kike yi a nn," ta kaudakanta
ta tabe baki bata ce komai ba, rabanta da
ganinsa tun lstwk sunday da hajiyarsa ta xo
gashi yau har sati daya, sae dae taji ya shigo
gidan da daddare da asuba yyi ficewarsa, ta
riga ta gama ganesa
.
in har ya kulata a gidan to ganinta yyi ta
basa sha'awa, sae ya nemi ya biya
bukatarsa ita kuma taki basa hadin kai, don
har lkcn bbu abinda ya sake shiga tskaninsu
tun bayan daren ranar, ita dae tasan Aliyu
ba sonta yake ba kawaesha'awace, ta mike
a fusace xata bar wajen ya fixgota ta fado
kansa yace "kin rainani yarinyar nn, ko
gaida ni bakya yi a gidan nn fa," ta fashe da
kuka, don tasan abinda ya kawo sa wajenta
ynxu, don a bnxa Aliyu baya sake mata
fuska duk da ya daina dukanta ko yi mata
tsawa, ya dago fuskarta yana kallonta, yyi
dariya yace "in kin yarda ki kwana dakina
yau gobe na kai ki gida," ta dago da sauri
tana kallonsa tace "gida?"yace "yea," ta
daure fuska tace "kmr ya na kwana
dakinka," ya daura kansa kan kirjinta yace
"kmr hka," ta turasa da sauri, ya kashe mata
ido yace "am serious fa" tayi shiru gabanta
na faduwa ga haushinsa da ya cikata, ta
dago kai tana kallonsa wani mugun
tsanarsa na yawo a xuciyarta, lalle ma ya
rainata, lst thing da xata so a rayuwarta knn
wae Aliyu ya kusance ta, Allah ya kyauta,
ganin amsar ta yake jira ne don ya tsura
mata ido yasa ta dan marairaice tace "to ka
bari muje gidan yau mana, idan yaso da
daddare idan mun dawo sae na kwana
dakinka," nn da nn ya rikice mata "ki rantse
fateema," ta dan fara kame kame, can dae
taga meye to, axumi ne dae guda ukukuma
xata iya, ta gyara xama da kyau tace "wllh
wllh," ya rungumeta ta turasa da karfi don
tsanarsa kara yawa yake a xuciyarta idan
yana hada jikinsa da nata, ta mike tsaye tace
bari naje na shirya.
snn ta shige cikin gidan ya bi ta da kallo,
shikam baya son ya kara forcin dinta ya
kwana da ita. Yana tsayebakin motarsa yana
jiranta don tuni ya gama shirinsa, ta fito
sanye da shadda brown colour am mata
dinki riga da skirt ya sha aiki, tayi daurin
dankwalin nata kmr headtie, tayi mugun
kyau, ta rike handbag dinta brown colour,
snn ta yafa mayafi light brown, flat shoe ta
saka don ita bata sa heel sbda tsayinta, tun
fitowarta Aliyu ke kallonta har ta karaso
kusa da motar, ya tabe baki ya kauda kansa,
bata burgesa ba kam, shi ma shaddar ce a
jikinsa brown colour, intisaar bata ji ddin
hkn ba, shima taga alamar bae ji ddi ba, ya
shige motar, ita ma ta shiga gaba, snn yaja
motar suka bar gidan. Karfe sha daya suka
isa gida, har wani bari jikinta yake yi tun
kan ya gama parkin din motar, ya fixgota ya
hade rai yace "bana son hauka, don kika yi
provokin dina wllh sae na juya motar nn,"
bbu ko alamar wasa a tare dashi, nn da nn
ta kame kanta suka fito daga motar, suna
fitowa kuwa ta kwasa a guje tayi cikin
gidan Aliyu ya bi ta da sauri amma tuni ta
shige gidan, hknyyi mugun basa haushi yyi
kwafa ya bi bayanta, intisaar na shiga kan
momynta ta fara daura idonta,ta fito daga
bangaren inna, tayi 'yar karar farin ciki ta
karasa da gudu da murnarta ta rungumeta,
momy tayi mamakin ganinta sosae, ta dago
kanta tana kallonta tace "meye hka fateema,
daga ina hka" tayi dariya tace "daga gida
mana momy" shigowar Aliyu yasa momy ta
turata gefe ta fara wucewa abinta, ta juya
tana kallon Aliyun har ya karaso inda take ta
kauda kanta, ya riko hannunta yace "can xa
mu fara xuwa," ya fadi yana nuna
matabangarensu,
.
ita dae bata ce komai ba ya ja ta har suka
isa sashinsu, yyi sallama snn suka shiga
falon, ihsaan ta fito daga daki tana ganin
yayarta ta rungumeta tana mata oyoyo da
murnarta, ya nemi kujera ya xauna, ita ma ta
xauna rungume da kanwartata tana
kallonta tace "momy fa ihsaan," ihsaan tace
ta kwanta a daki, ta juya ta sace kallon
Aliyun, shi ma yadan kalleta snn ya jawo
ihsaan yana mata wasa, intisaar ta mike
jikinta a sanyaye ta shiga dakin da sallama,
ta karasa kusa da momyntata dake kwance
tace "momy ki fito ku gaisa da ya Aliyu,"
uwar ta galla mata harara tace"fice min a
daki," jikinta a mace ta fito daga dakin,
taxauna gefensa ta kirkiro murmushi xata yi
magana ya riga ta, "momy na bacci ko," ta
gyada masa kai kawae, yyi murmushi yace
"to xo muje gun inna, ltr sai mu dawo," bata
ce masa komai ba ya jawo hannunta yana
rike da ihsaan suka bar falon, ita kam bata ji
ddin abinda momy tayi ma ya Aliyu ba, suna
tafe ne gabanta na faduwa kar su hajiya su
gansu, don tasan su kursum duk sun tafi
islamiyya sae karfe daya, ya lura da ita yyi
dariya yace "ae su hajiya basa nn sun tafi
biki kaduna tun friday, ammayau xasu
dawo," hkn yasa ma ya sami confident din
kawo ta gida, ita dae bata ce masa komai ba
har suka isa sashin inna, tana gaban TV a
xaune kmr xata shige ciki wae nn kallo take,
intisaar ta fixge hannunta daga na Aliyu ta
fada falon da gudunta, har sae da ta tsorata
innar, ta fasa ihu "innata kina ina," inna ta
mike da sauri tana mitsike ido, sae kuma ta
fashe da kuka ta xube kasa tana cewa,"ashe
dae xasu kawo min ke 'yar nn, kullum sae
na xubda hawaye a kanki a gidan nn da
daddare, ga Bukar gantalalle yaki barin a kai
ni gidan shi da 'yar banxan yarinyar nn
Nafisa,
.
intisaar ta kankameta tana tuntsira dariya,
ita ma ta fasa dariyan suka dinga yi, ihsaan
na taya su, Aliyu kam jingina yyi jikin kofa
yana kallonsu yana murmushi, can inna
tadago tana kallonsa tana washe baki tace,
karaso mana jikalle,shigo ka xauna, ni anya
ma akwae abinci a gidanka kuwa Aliyu,
naga duk yarinya ta fiffige kmr kaxa," ya
galla mata harara yace "to ki siya ki kai min
mana," snn ya harare intisaar din yace "nn
da minti talatin ki shirya xamu wuce," inna
ta mike a fusace tace "ku wuce gidan
ubanwa, dagaxuwan yarinya xata shirya ku
wuce, ae in kaga fitarta a gidan nn sha
biyun dare ne yyi wllh" ta koma ta xauna
tana huci, ya girgixa kai, ya fice ya bar mata
falon, nn inna ta sa ta gaba bayan ta hadata
da fura mai sanyi tana mata tambayoyi,
cutar ki yake yi a gidan ko, da gske ne bbu
abinci a gidan nasa ko, to me kike ci ni
Rahmatu, ynxu ma nasan kila Bukar ne yace
ya kawo ki nn ko, to wae a ina gidan yake
sun ki gaya min da na ringa xuwa kullum da
kaina, intisaar ta fara tarin karya ta buge
innar tace "kae inna ae gashi kinsa har ina
kwarewada wa innan tambayoyin naki, inna
ta koma gefe da sauri tace "yi hkuri to gama
tukunna," hka intisaar suka dinga cafter da
inna dake ji kmr ta maida ta ciki har su
Zainab suka dawo gidan, duk suka yi
murnar ganinta sosae suka sa ta gaba sae
kallo suke, kursum tace kai kinga yanda kika
yi wani fresh da kyau intisaar, intisaar ta
galla mata harara tace "a inda bbu fresh din
da kyau ba," duk suka dinga dariya, ita
kanta tasan tayi kyau sosae, ramewa kadae
ne tayi, inna tace "ku rabu da ita ciki ne da
ita" nn da nn intisaar ta hade rai tana kallon
innar, suko sae tuntsira dariya suke, inna
kuwa ko a jikinta sae tauna goranta take,
suna xaune a hka Aliyu ya shigo falon duk
suka yi tsit bayan sun gaishesa bnda
intisaar dake ta xuba abinta bata kara kallon
inda yake ba, ya daka mata tsawa yace"kina
jiran abba yaxo ya same ki a nn ne, kafin ki
gaida shi," ta mike da sauri tace "lah na
manta," ta ja gyalenta tabi ta gefensa ta fice
daga falon tayi bangaren Abba, ya bi ta a
baya, su xainab suka kwashe da dariya inna
na taya su.
.
Da fara'arta ta shiga falon Abba ta
rungumesa tana dariya tace"Abbana ina
yini," shima yyi dariya ya amsa yana kare
mata kallo snn yace "baki da lafiya ne
fateema," ya juya ya hade rae yana kallon
Aliyun da ya nemi kan tiles ya xauna yace
"bata da lafiyane," ya fara kame kame kmr
munafuki yace "Abba lafiyarta qlau ka
tambayeta," abba yace wae hka fateema,
Aliyu ya gyada mata kai da sauri yana
kallonta, ta galla masa harara, snn ta
mairaice murya tace "ni Abba makaranta
nke son na koma lkci yana ta
wucewa,"Haiydar Abba ya juyo yana kallon
Aliyu yace, "amma lst tym da ka xo nn nai
maka maganar karatunta me kace min,"
Aliyu aka fara kame kame da shafa kai "No
Abba dama fa, dama tun lkcn nayi mata
magana tace min ba ynxu ba tukun shine
yasa ma ban sake mata maganar ba," Abba
ya juya yana kallon intissar da ta tsaya kallon
Aliyun da mamaki, yace"wae hka ne
fateema" Aliyu ya shiga gyada mata kai wae
tace hkne, ita kam ta rasa dalilin da yasa
taga Abba da Aliyunsa kmr basa shiri kmr
da, don dae tasan duk iskancin da Aliyu
yake da wuya abba yace masa komai sae
dae yyi ta kallonsa, yau kumataga ya hade
masa rae kmr wanda yyi masa babban laifi,
ta kalle Abba tace "ehh abba ya taba min
mgna sau daya," Abba yace "ok, wni
makarantar kike so," tace "bayero Abba,"
"medicine kika ce xa kiyi ko," ta gyada ma
Abba kai, Aliyu yace"ke din ce xaki iya
medicine? Abba baxata iya ba" abba ya galla
masa harara yace "kai din da kayi kai goma
gare ka?" Aliyu bae ce komai ba ya kauda
kansa, Abba yace "sae kaje kayi abinda ya
dace, ta fara karatu vry soon, idan nace vry
soon, i mean vry soon" ba tare da ya kalle
abban ba yace "to abba," intisaar ta mike
tsaye tace " Abba sae anjima, ngd" abba
yace "yaushe xaku koma gida," ta dan sace
kallon Aliyu tace "aa abba ni kwana xanyi
dama" Aliyu ya juya da sauri yana kallonta,
amma bae ce komai ba, abba yace "to
shiknn nima fita xanyi sae na dawo, ina da
magana dake " tayi ma abba Allah ya kiyaye
snn ta fice daga falon.
Aliyu ya mike yyi masa sallama shima ya fice,
da sauri ya bi bayanta,amma tuni har ta
shige falon inna, ya shiga falon shima ransa
a hade yace "wllh xuwa karfe shidda
kishirya kafin na dawo," ya fice daga falon,
ta tabe baki, tana kallon inna da ta bude
baki tana kallon bakin kofar da ya bari,
intisaar tayi dariya tace "innarufe bakin,"
inna tace "ae abun ne kmr wani
mahaukaci," ynxu irin xaman da kuke yi knn
intisaar, intisaar ta tabe baki tace "wae don
nace xan kwana shine wae baxan kwana
ba," inna tace"to uban me xaki masa a
gidan, manta dashi kawae ai in kin koma
gidan nn ke da kanki kika ce xaki koma,"
intisaar ta dinga dariya da jin ddin abinda
inna ta ce mata, nn suka dinga hira har dae
intisaar tace ma inna bari taje wajen momy,
snn ta yi bangarensu. Bayan sllhn isha'i Aliyu
ya shigo gidan,intisaar har ta fidda rai da
ganinsa ta yi xaton ya hkura ne, ya tsaya
masu kmr soja a bakin kofa wae ta tashi su
tafi, intisaar ta yi kmr bata gansa ba tanata
kallo abinta, kiri kiri inna tace bbu inda xae
je da ita, kwana da kwanaki xata yi a gidan,
sae ta gaji don kanta tace xata koma, ya
hade rai yana ta kallon intisaar din dake
kwance kan kujera tana taunar cingam, ko
kallon inda yake ma bata yi ba, yasauke
ajiyar xuciya tare da kwantar da murya
ganinba ihunsa xae sa inna ta basa intisaar
ba yace "don Allah inna ki bari, akwae fa
inda xamu ynxu," ya kalle intisaar din yace
"kiyi mata bayani mana fateema, wllh xuwa
nxt wk sunday xan kawo ki kiyi sati ma idan
kina so," intisaar ta tabe baki tace "ka dae je
kawae nxt wk sunday din sae ka xo
daukata," snn ta mike ta shige bedroom, ta
barsa nn a tsaye, inna tace "to ka dae ji,"
snn ta kashe wutan falonta tace "Allah ya
bamu alkhairi nima kwanciya xanyi, sae da
safe," snn ta shige dakin ita ma ta kullo
kofar.aleesat HaiydarAliyu ya kasa cewa
komai sae kofar dakin da ya tsura ma ido,
ya dde wajen a tsaye, can dae ya juya ya fice
daga falon ya rufe kofar, inna na jin fitarsa
tace "munafuki kawae, ki kwantar da
hankalinki, ke da barin gidan nn sae ran da
kika ce xaki tafi," intisaar ta gyara
kwanciyarta don dama har tayi shirin bacci
tace "kin ma san mene inna, bari na yake ni
kadae fa kmr mayya a gidan, kuma bae ma
san ci na da sha na a gidan ba, sae nayi sati
ban gansa ba ma," inna ta bude baki tana
kallonta "ke 'yar nn da gske," ta tabe baki
tace "uhum ke dae barikawae, wllh kuwa
inna," inna tace "to ni ae ca nke ciki ne da
ke," intisaar ta galla mata harara tace " kaji
ana mgnar arxiki wnn tsohuwar wae ciki,
cikin lafiya, ni bnda komae" inna tace "ikon
Allah, kina nufin har ynxu bbu abinda ya
shiga tsakaninku intisaar" intisaar tayi mata
bnxa ta juya mata baya snn ja bargo ta
gyara kwanciyarta, inna xata yi magana
wayarta ya shiga ruri,
.
ta mike da sauri ta dauko tana cewa "ina
xan danna ke," intisaar tace"kai inna
shekararki nawa da wnn wayar amma har
yau baki san ina ake dannawa ba," inna tace
"aa wani lkcn rudewa nake yi ne wllh," da
kanta tayi pick din wayar dan intisaar kin
mikewa tayi, ta doka uban sllma tana
tambayar wanene, can kuma tace"A'a Bukar
ne, lfya? Ayyo na ba fateema, to ga ta nn,"
inna ta mika ma intisaar wayan, intisaar
gabanta yafadi ta amsa a sanyaye tace
"Na'am Abba," murya can kasa tace "to
Abba," snn ta kashe wayan, sae tafashe da
kuka, inna ta rude "ke lfya me ya faru?" cikin
kuka tace "kina ganin inna hada ni da abba
yaje yyi ko," inna ta hade rae "to uban me
Bukar din yace maki ynxu," ta goge
hawayen idonta tace "waenaje yana
nemana," inna tace "to bbu inda xaki je yi
kwanciyarki, ni nn Rahmatu nace bbu inda
xaki je, idan Bukar din ya isa yaxo ya
tunkareni" intisaar ta mike tsaye ta dauki
hijab har kasa tasa tace "ba dani ba xa ayi
wnn ba inna, Abbana na kirana xanje na
amsa kiransa," snn ta fice ta bar ta nn a
tsaye. A hankali tayi sallama falon abba ta
shiga, suka yi idohudu da Aliyu dake xaune
falon a kasa gefen abba, ta nemi guri ta
durkusa ta gaida abba, ya amsa yana
kallonta yace "ki shirya maxa ku wuce gida
fateema," a sanyaye tace "to abba" don bata
iya ma abba musu, abba yace "ynxu meye
naki a wajen inna, xainab taje ta dauko
maki," ta girgixa kai tana kkrin maida
hawayen idonta tace "bbu komai, kawae
jakata ne, wani lkcn xan dauka," Abba
yace"yauwa fateema, maxa tashi kuje kuyi
ma momyntaku sllma, ku kama hanya ku
wuce gida," ta mike tsaye ba tare da ta bari
abba ya ga hawayen da take yi ba ta fice
daga falon bayan tayi masa saeda safe ,
Aliyu ya mike shima yyi masa sae da safe, ya
bi bayanta, bae ce mata ba, ita ma bata ce
masa ba har suka isa sashinsu, falo suka
tarda momy, ya nemi kujera ya xauna ya
gaidata kmr wani munafuki, ta amsa batare
da ta kallesa ba, ita dae intisaar tv kawae
take kallo, suka dde a falon a xaune momy
na gyara ma ihsaan gashi na xuwa sch
gobe, ganin har karfe goma ya wuce Aliyu
ya kasa tashi ne yasa intisaar ta mike tana
kallon momyn tace "momy xamu tafi sae da
safe," tace"Allah ya kaimu,
.
Aliyu ma ya mike tsaye yyi mata sae da safe
tayi kmr bata ji sa ba, ya ajiye ma ihsaan
dubu biyar ta sha ice-cream snn suka fice,
ita kam bata ga laifin momy ba. Har suka isa
gida bbu wanda yyi magana tsakaninsu, shi
dae ne ke ta waya da safeenah suna
soyewa, yana parkin ta bude motar ta fice
tayi cikin gidan da sauri, ya bi bayanta tun
kan ta hau sama ya risketa ya fixgota, yace
"direct bedroom dina xaki shiga, ba sae kin
shiga naki ba," ta turasa tana masa wani
irin kallon raini, "nayi maka uban me," bata
rufe baki ba ya dauketa da mari, ta fasa ihu
ta durkushe wajen, ya bita da sauri, ya
rikota, kuka ta shiga yi tana ihu, dukya
gigice ya rungumota yace " don Allah kiyi
hkuri fateema, am vry srry," ko sauraransa
bata yi ba taci gaba da rusa kukanta, ya
dauketa cak, ya hau sama yyi bedroom
dinsa da ita, duk irin yanda yaso intisaar ta
basa hadin kai kin yrda tayi, don kuka ta
dinga masa sosai tana rokansa yyi hkuri
bata so, hkn yasa ya kyaleta kawae yyi
kwanciyarsa bayan ya lallasheta yace tayi
baccinta baxae mata komai ba, ta jima bata
yi bacci ba sbda tsoro, gnin kmr Aliyun yyi
bacci ne yasa ta dan kwantar da hankalinta
ita ma ta fara baccin, duk da kuwa idonsa
biyu ba baccin yyi ba, yana ganin ta fara
bacci kuwa ya mike ya bar mata dakin ya
kohaleesat HaiydarDa asuba Aliyu ya shigo
dakin yin alwala, tayi shame-shame hankali
kwance tana bacci, kallo daya yyi mata ya
dauke kansa ya shige bathroom, yana
fitowa ya bude fridge ya dauko ruwan gora
mai sanyi ya bude ya xuba a hannunsa ya
watsa mata, ta mike xaune a firgice tana
kalle kalle, ya juya ya fice daga dakin ya
wuce masallaci, ta yi tsaki, a xuciyarta tace
Allah ya isa na, snn ta mike tsaye ta shige
bathroom tayi alwala, tana idar da sallah tayi
jigum a dakin, can dae ta mike xata fita
idonta ya sauka kan wayarsa da yyi haske a
gaban mirror, ta dan kalli bakin kofar snn ta
karasa ta dauki wayar, taga msg ne, ta bude
taga na safeenahne, ta tabe baki bata damu
ta karanta ba ta fita daga inbox din kawae,.
ta xauna gefen gadon wayar a hannunta ta
shiga hotuna, duk hotunansa da na safeena
ne, wasu yana rungume da ita, wasu tana
kwance jikinsa, wasu suna kiss, gasu nn
dae ba kyan gani, duk da ba son Aliyu take
ba sae da taji baddi, wani bakin ciki ya
dinga yawo a xuciyarta, tana nn a hka har
Aliyu ya shigo dakin tayi saurin boye wayar
cikin hijab dinta, ya galla mata harara
yace"fice min a daki kar nayi ball dake," ta
mike ta fice daga dakin ba tare da ta kallesa
ba wayar tasa a hannunta, yyi kwafa yace
"xaki gane kuranki ne yarinya," har Aliyu ya
fita ranar bata ji yyi mata maganar wayarsa
ba, gabanta kuwa sae faduwa yake kar yaci
ubanta. Da yamma wajen karfe biyar tana
kwance a daki tana kallo, aka bude kofar
dakin ta mike xaune a dan tsorace tana
kallonsa, daga bakin kofar yace "ina jiranki a
falo, kuma kar ki fito min da shigar nn na
iskanci," ta tabe baki ta ci gaba da kallonta
kawae, bayan kmr minti goma ya sake
dawowa, ta mike a dan tsorace yace "kina
hauka ne,me nace maki," ta hararesa tace
"gani nn xuwa," yyi murmushi ya juya ya
wuce, ta dauko hijab dinta har kasa tasa ta
sauko falon, dama tasan bako na falon
tunda har ya kira shigar ta ta iskanci, da can
da take sa wa bae san na iskanci bne, ta
karaso falon ta xauna tare da gaisuwa "ina
yini," ya dago yana kallonta yyi murmushi
yace "lfya fateema, ya gida ya amarci," komai
nata ya tsaya cak ganin faruuq, ta kasa
dauke idonta daga nasa, shi kansa
yanayinsa ya canxa duk da yyi kkrin
boyewa, yyi yake yace "kai wnn kallon kmr
kin ga dodo intisaar,"ta dauke kanta da
sauri ta kasa cewa komai ga hawayen da
taji na neman cika idonta, Aliyu yana danna
wayarsa duk da hankalinsa na kanta yace
"kikawo masa ruwa mana" da kyar ta mike
jikinta a sanyaye tayi hanyar kitchen ta
dauko faranti da cupta daura juice da ruwa
a kai ta dawo falon ta dire gabansa, yyi
murmushi yace "thank yhu fateema"
.
tajuya xata bar falon Aliyu yace ina xaki, hira
yaxo kuyi fa, kin juyowa tayi sae da ya sake
kiranta snn ta dawo ta xauna tana kirkiran
murmushi, Aliyu ya mike ya bar falon yana
mata wani irin kallo, ko lura da hkn ma tayi,
faruuq ya dago yana kallonta yace"kinyi
mamakin gani na ko," bata ce komai ba yyi
murmushi yace "ya amarci," nn ma shiru
tayi, "yace common fateema, baki yrda da
kaddara bne, ki tuna fa matar mutum
kabarinsa," ta gyada masa kai kawae, yace
"cheer up kanwata," tayi murmushi kawae,
yace "yauwa ko kefa," nn dae intisaar ta
sake suka dinga hira da faruuq din kmr ba
komai, Aliyu ya sauko ya xauna falon shi dae
bae sa masu baki ba sae dae yyi murmushi,
intisaar tace "yayanain xubo maka abinci
to?" faruuq yace "haba dae sae kace jaki
daxu fa muka ci da Aliyu," ta juya tana kallon
Aliyun ya harareta ya dauke kai, faruuq bae
bar gidan ba sae kusan maghrib, har bakin
kofa ta rakasu da yake shi da Aliyun xa su
fita kuma, tace"yayana ina da magana da kai
fa," ya juya yana kallonta yace "ina jin ki
kanwata," ta harare Aliyu daya xuba masu
ido tace "ba da kai nke ba," yyi murmushi
yyi gaba, faruuq yyi dariya yace "to ina
ji,"tace "yayana dama nace don Allah don
annabi, tunda Allah yyi ni ba matarka bace,
to ka nemi 'yar uwata mana," ya juyo da
sauri yana kallonta yace"wa?" tace "zainab,"
ya harareta da wasa ya juya xae wuce tace
"haba yayana, abinda yyi zainab shi fa yyi ni,
ni da xainab daya ne" yace "haba dae, da
gske?"
.
ta lura yana son shashantar da maganar ne,
ta dinga masa magiya kmr xatayi kuka, daga
karsheyyi murmushi yace "shkkn kanwata
xanyi shawara,"ta ce "haba yayana kasan fa
ba talarta nake mka ba,tana da manema
dayawa, kawae dae xumuncin mu nake so
yyi karfi kuma...." yyi dariya yace "to shknn
fateema, ngd da kulawarki sae da safe," ya
juya da sauri ya bar wajen, tayi dariya ta
daga masa hannu ta koma cikin gida. Bayan
kwana biyu da xuwan faruuq intisaar na
daki a kwance tana ta game da wayar Aliyu
da ta mayar nata don har lkcn bata gansa
ba bare ta sa ran xae mata maganar wayar
tasa, hkn yasa ko da yaushe cikin kiran inna
da Zainab take su yi ta hira don akwae kudi
sosai a wayar, momy dai sau daya ta kirata
suka gaisa, abun da ya bata mamaki bae
wuce na rashinganin kiran safeena ba don
jira kawae take ta kira tayi mata rashin
mutunci amma har lkcn bata kira ba kuma
bata yo tex ba, sau dayawa kiran
abokanansa da 'yan mata kan shigo amma
ko sau daya bata taba dagawa ba, ta goge
duk hotunan haukan da sukayi da safeenah
dake cikin wayar, snn tayi deletin tex din
safeenar da na mata da dama a wayar,
karar bell taji downstairs ta mike a dan
tsorace don Aliyu baya dannabell, ita tun
ranar ma da ya fita raka faruuq bata sake
ganinsa ba, kar dae Hajiyarsa ce ta dawo
don ita tsoran matar nn take, a tsorace ta
sauko kasa cikin sanda ta isa bakin kofar ta
dan leka ta glass taga Anty Nafisa ce, ta
bude kofar tare da doka tsalle ta rungumota
tana mata oyoyo cike da farin ciki, Anty
nafisa tayi dariya tace "ni kar ki karya ni,"
suka shigo falon intisaar na tambayarta
Maryam fa, meyasa har ynxu bata xo ba,
Anty nafisa tace sun fita waje da abbanta ai,
intisaar tace Anty mu hau sama mana, Anty
nafisar tace "ina fitsararren mijin naki,"
intisaar tace "uhm baya nn," snn ta mike ta
kawo mata lemo a fridge ta dire mata a
gabanta tana tambayr ya su shaheed da
ummi, Anty Nafisa tace suna nn lfya, snn ta
mike ta hau sama tana cewa "bara naje
naga dakin amarya," intisaar ta bi ta a baya
tana dariya, hira suka dinga yi da Anty
Nafisa tana bata lbarai, duk da anty nafisar
taso jin irin xaman da suke yi da Aliyun,
amma intisaar ta dinga shashantar da
batun, karfe sha biya tace bari taje ta daura
girki tunda yini Anty Nafisar xata mata, Anty
Nafisa ta mike tana inspect din dakin tace
"duk da dae nasan ke ba kaxama bace
intisaar bari dae na dudduba ko ina, don
randa naje gidan fadila duka ne kadae ban
mata ba, gskya mijinta na kkri don fadila
muguwar kaxama ce ta karshe," intisaar
dae tayi dariya ta sauka kasa don ita kam
tun tana karamarta take da kyankyani, kuma
ko a gida ma inna na yaba tsaftarta, ko
shakka bbu tasan Anty nafisa baxata ga
datti ko kadan a dakinta ba, dama ko ina na
gidan, lafiyayyar jollof rice da plantain sai
farfesun kaza ta shiga girka ma Anty nafisa,
ta dan hada mata cream salad kadan, snn
tayi ginger drink, gidan ya kauraye da
kamshin girkinta, tana jerasu a faranti don
sama xata kai mata taji an rungumota ta
baya, ta tsorata sosae xata fasa ihu ya juyo
ta yasaka bakinsa cikin nata, ta turasa da
karfi tana maida numfashi, "meye hka," ta
tambayesa tana hararan sa
yace "ni kika yi ma girki?" tayi masa wani
irin kallo tace "kai a su wa," ya tabe baki
yace "kinga ina cin ko wani girki? Ae wnn
kaxanta ce kika hada," bata kara ce masa
komai ba ta gama jera abincin a faranti ta
dauka xata bar kitchen din, ya fixgota, saura
kiris farantin ya fadi daga hannunta, ta xaro
ido tayi saurin ajiye farantin kan table, "wae
meye hka don Allah," ta tambayesa kmr
xatayi kuka, yace "to dibar min nawa," ta
galla masa harara tace "ban yi girki da kai
ba, kai da ba ko wani girkikke ci ba," yace
"to kuwa baxa ki bar kitchen din nn yau ba
knn," ta ce " Anty Nafisa na jirana fa a
sama," ya dan wara ido yace "Nafisa?
metaxo yi?" muryar Anty Nafisar suka ji tana
cewa "wae store din kitchen din kike girka
min gaba daya e intisaar, wnn ae sae
yunwar ta galabaitar dani," da sauri har
yana neman faduwa ya shige bayan kofar,
intisaar bata san lkcn da ta kwashe da
dariya ba har da xubewa kasa, Anty nafisa
ta shigo kitchen din tana cewa "ohh dariya
ma na baki, ai gskya ne," intisaar tace"na
gama anty ynxu dama xan kawo maki," ta
dauki farantin, Anty nafisa tace "to ina na
mijin naki fa," intisaar ta girgixa kai tace "ae
shi ba ko wani girki yake ci ba Anty," nafisa
ta tabe baki tace "sae irin na uwarsa Aisha
yake ci knn," intisaar ta dinga dariya, Anty
nafisa ta karbe farantin tace "ni bani kar ki
xubar min da abinci, ae gskya na fada," suka
bar kitchen din a tare suka wuce sama, ae
ba karamin farin cikin saukowar Antynafisar
intisaar tayi ba, kuma tunda ya shige bayan
kofa baya son ta gansa tasan bae da gskya
ne. Ni kam koma wacece ke ci min gaba da
lbri gskya bn yafe mata ba, Inteesar....
.
Karfe biyar saura anty nafisa ta fara shirin
wucewa gida, intisaar duk sae taji wani iri
tayi jigum tana kallonta kmr kar ta tafi, Anty
nafisa tayi dariya tace "kar ki damu
daughter, xan dinga xuwa a kai a kai ina
duba ki, tunda dae ke Allah bae sa kinyi
sa'an miji ba," dae-dae nn Aliyu ya shigo
dakin da sallamarsa, nafisa ta xuge handbag
dinta ta sakale a hannu tana kallon intisaar
din fuskarta atsuke tace "daughter ni na
wuce sae wani lkcn," snnta yi hanyar kofar
ba tare da ta kalle inda Aliyun yake ba, da
sauri ya shige gabanta yana dariya yace
"haba momy, ina kika taba jin uwa na fushi
da danta," ta galla masa harara tace "da'alla
wuce ka ban waje malam," ya karbe
handbag din hannunta yace "ina! Ai yau nn
xaki kwana momy," tun tana gintsewa har
ta fara dariya ganin yanda Aliyu ya maida ta
kakarsa, ta koma ta xauna tace "sae ka fito
da kudin mota tunda Allah ya kawo ka,"
yace"tab, ni ban da kudin mota sae dae na
kai ki a motata," dole anty nafisa ta tilastasa
ya bata dubu biyar kudin mota snn ya
maidata gida a motarsa, bayan fitansu
intisaar duk sae taji ba ddi ta xauna ita daya
a daki tana rera kuka. Ranar friday daya
yyidae-dae da sati daya da xuwan Anty
Nafisa gidan kuma hkn yyi dae dae da wata
biyu da sati daya da kawo intisaar gidan
Aliyu, tana daki da daddare ta gama shirin
bacci wajajen karfe tara, Aliyu ya shigo
dakin nata ya tsaya bakin kofa, ta juyo tana
kallonsa, ransa a hade yace "ki shirya xamu
fita," snn ya juya ya fice daga dakin, ta dde a
tsaye bakin madubinta tana tunanin to ina
xasu je da daddaren nn, can dae tayi tsaki
tayi kwanciyarta a xuciyarta tace bbu inda
xani, can bayan kmr minti sha biyar ya
dawo dakin, ya daka mata wani raxannen
nn tsawa "wat?
Ina wasa da ke ne ko kin fara hauka ne?" ta
mike a tsorace don har ta manta rabon da
yyi mata irin wnn tsawar tun suna gida,
jikinta ya dau bari ganin bbu alamar wasa a
tattare dashi ta mike tsaye muryarta na
rawa tace "kayi hkuri, ni bn ji ka da kyau
bne," "baki ji ni da kyau ba?" ya tambayeta
yana mata wani irin kallo, ta girgixa masa kai, yyi kwafa ya fice, ba shiri ta dauko
dogon rigarta na material ta saka snn ta
dauki hijab dinta har kasa ta sa, ta feshe
turare ta fito falon a sanyaye, yana tsaye ya
dafa kujera yana jiranta, ya dauki makullinsa
ya fita ta bi bayansa, suna fitowa ya rufe
gidan yyi hanyar garage ya bude motar ya
shiga, ta xaga ita ma ta bude ta shiga, ya ja
motar suka fita daga gidan, sun yi nisa
sosae, intisaar gabanta sae faduwa yake
don bata san inda xae kaita ba gashi bata
ga fuskar tambayrsa inda xasu ba, taga yyi
park gefen titi, ya juyo yana kallonta
fuskarsa a daure ya fara magana a hankali
"kina jina," ta gyada masa kai a dan tsorace
"wllh duk tambayar da xa a maki idan har
kika nuna baki san komai a kan tambayar
ba, xanyi gunduwa gunduwa dake, idan
kuma kin yi tunanin am jokin dare me,"
gaban intisaar ya shiga faduwa sosai ta
dinga gyada masa kai a tsorace...
No comments