Recent Updates

Inteesar Book 2 Complete

 


     INTEESAR BOOK 2

Intisaar ta xaro ido a tsorace tace "nashiga uku, wllh bn san...." buga mata baki yyi da karfi sannan ya tura ta fuskarsa a murtuke

yace "wat do yhu fink yhure tryn 2 do?

Seducin me or wat?" da sauri ta juya ta bar

palon tayi hanyar dakin momy da gudunta,

yyi ajiyar xuciya sannan ya buga tsaki ya

nemi kujera ya xauna. Maryam ta shigo tace

"lah, ya Haidar kai ne a gidan namu yau" yyi

murmushi yace "yea kanwata, ykk?" ta

xauna gefensa tana dariya tace fyn uncle ya

aiki?" yace "alhmdllh, momy fa?" ta yi hanyar

bedroom din tana cewa bari na kirata " ko

da ta isa dakin momy na rubuce rubucenta

ne, tace "momy uncle haidar fa ya xo?"

momyn ta watsa mata harara tace to uban

me xan masa?" maryam tayi murmushi tace

"yana dae palo fa shi daya" momy tace

"manta dashi kawae" maryam tace "intisaar

fa?" momy tace "ta shiga wanka," maryam

ta koma palon tana murmushi tace"uncle

gata nan xuwa," yace"yauwa kanwata ya

karatu?" tace"muna tayi uncle," sannan tayi

hanyar fridge ta dauko masa ruwada lemo

ta dire masa a gabansa yana mata gdya."

nan ta xauna suka dinga hira amma momy

taki fitowa, ya dube maryam din da ita ma

bata ji ddin yanda uwartata tayi ba yace

"wae halan fushi momy take yi dani ne?"

maryam tayi yake tace "ina ga dae wani

abun take yi amma tana xuwa," yamike yana

murmushi yace "bari dae naje ciki na

sameta nasan fushi ake yi dani," har

bedroom dinta yyi sallama ya shiga, can ciki

ciki ta amsa masa ya yi dariya ya nemi gu ya

xauna yana cewa "dama ashe uwa na fushi

dadanta," ta galla masa harara tace"kaji

dashi dae" yyi dariya yace "toam srry mum,"

kun shigo Nigeria lfya? Wllh ayyuka ne suka

sha gabana," ta tabe baki tace "gskya ne

mara mutunci kawae" don tasan ba don

Allah yaxo gidan nata ba kila Abba ne yyi

masa tatas shine ya kamo hanyar gidanta

yau, don inna bakinta ba shiru xai yi ba,

dariya kawae yake yi yana bata hkuri har

daga karshe ta dan sake, suna hira intisaar

ta fito daga bathroom sanye da hijab ta fice

daga dakin xata wuce dakin maryam ta

kimtsa, momy ta kira ta tace "kin gaida

yayan naki ne,? Tayi yake tace hnkli na ne

baya wajen, "ina kwana yaya?" ya daga kai

yana mata wani irin kallo, sannan yace"lfya,"

ita kuma ta fice da saurinta.Karfe daya Aliyu

ya wuce masallaci xae yi sllh, nafisa tayi tayi

dashi yaci abinci amma yaki wae ya koshi,

tace "to yyi kyau ae"yyi yar dariya yace "to

ku ajiye min idn na fito masallaci xan xo

naci sae na wuce gida," tace "um um fa

Aliyu," yace "serious anty xan dawo wllh"

tace "to sae ka dawo," har gate maryam ta

rakasa suna ta hira cikin raha, intisaar kam

tunda tashiga dakin maryam dama bata fito

ba, tayi mamakin yanda Aliyu kewa maryam

dariya, ashe dae yana dariya hka, a bakin

gate ya hadu da kannin maryam din sun

dawo daga makarnta suka rungumesa suna

murnar xuwansa yace su shiga ciki anjima

xae dawo idan yyi sllh. Bae shigo gidan ba

sae wajajen karfe uku har momy ta fidda rai

da xuwan nasa sae gashi, tace "ca nake

halin naka kayi min ae" yyi dariya yace "to

ina abincin sauri nake yi" nafisa tace au a

dole ma xaka ci abincin knan?" yace "hva de

wane ni" a dae kawo min abincin, momy ta

kira intisaar ta xo ta kawo masa abinci,

gabanta na faduwa ta dire masa abincin a

gaba, momy ta mata umarni da ta xuba

masa a plate, jikinta na bari ta shiga

budekulolin, muryarsa taji yana cewa"no ta

barshi kawae anty" ta mike da sauri ta bar

wajen ba tare da tabari sun hada ido ba.

Wajen karfe hudu da rabi yyi ma momy

sllma xai wuce bayan ya hada ko wani yaro

da dubu biyu a gidan, maryam kuma ya bata

dubu goma, momy tace to ita intisaar din

fa? Yyi yake yace "ta bari a gida xan bata

nata," momy tace"aa wllh ka bata a nan

kawae muna gani" ganin momy da gske

take ne yasa ya kirgo dubu biyar ya mika ma

shaheed ya bata, momy tace "aa ita ma

goman xaka bata wllh" anty duk wata fa ina

basu, ko sati biyu ba ayi ba ma da na basu a

can gida fa" momy tace "to shknan ka wuce

dasu tunda gida xaka, su ma gidan xasu

wuce yanxu," yace wa? Momy tace intisaar

din da maryam mana, ya kirkiro murmushin

dole yace "ae ba gida xani ba yanxu," eh ka

ajiyesu sae ka wuce inda xaka din," ya rasa

yanda xai yi ya ce aa, don hka kawae yace

mata to su sameni wajen mota a waje,

sannan ya fice bayan ya mata sllma yana

kokrin boye bacin ransa. Yana cikin motar

suka karaso wajen, intisaar duk jikinta yyi

sanyi.

.

Motar ya bude ya fito yana kallon intisaar

din ransa a hade, yyi mata wani irin kallo

yace"hope ba wannan motar kike

shirinshiga ba?" ta kauda kanta da sauri

gabanta na faduwa ta gyadamasa kai

sannan ta dau hnyr da xae kai ta babban titi

inda xata samu mota ta hau. Maryam tayi

sororo tana kallon Aliyu, yace shigo mu

wuce kanwata, ta hade rai tace "hva uncle

me yasa xakayi hka, ita din ba kanwarka

bace?" ya tabe baki yace "idan xaki ki shigo

mu wuce kawae" ta juya ranta a bace tace

"kaje kawae ni na fasa xuwa" yyi dariya ya

shige motarsa ya wuce. Maryam na shiga

gidan ta gyawa momynta abinda Aliyu yyi

ma intisaar, momyn tace "maxa bita ki kira

min ita," maryam ta fice da saurinta, amma

bata ga intisaar ba, ta dawo ta gyawa

uwartata, kiranta momy tayi a waya, bugu

uku ta dauka tace ita tama kusan gida,

momy tace to idan kin saukaxan kiraki

intisaar kiyi hkuri ki kyaleni da dashi, bake

yyi wa ba ni yyi ma, intisaar tayi murmushi

tace ba komai momy, amma ae maryam din

xata xo ko? Momy tace "aa ita ma ta fasa

xuwan saesati mai xuwa," intisaar bata ji

ddin hkn ba amma kawae tace "tomomy

ngd sae anjima. Intisaar naxaune a bakin

kofar palonsu ita da xainab dake fere wa

momy doya dan shi xata girka da rana da

yake kowa girkinsa yake yi daban da rana

har ma da safe, sae dae idan kayi ka kai ma

inna, na dare ne kawae akeyi gaba daya,

intisaar ta ajiye nail cutter din dke hannunta

tana kallon xainab din tace "ki bni na karasa

mana, ko ku baxa kuyi girki bane yau?"

xainab ta tabe baki tace"ohon masu ni dae

doya xanci" intisaar tayi dariya tace "ni dae

nasan da biyu kike fere doyar nan" momy ce

ta fito daga palo ta karbe kayanta tace "ku

tashi ku bni waje ni don Allah, awa nawa xa

ayi ana fere doyan nan" takun da suka ji ne

yasa gaba daya sukajuya suna kallon wanda

ke xuwa, Aliyu ne yana tafe yana danna

wayrsa, gaban intisaar ya fadi to me yaxo yi

a sashinsu, xainab ma sae da taji tsoro

sosae, to me sukayi kuma, momy kuwa cin

gaba da aikinta kawae tayi, ya karaso wajen

yana kallonsu da daddaya da daddaya, daga

xainabdin har intisaar baki na karkarwa

suka gaida shi, yau kam suit ne a jikinsa yyi

kyau sosai, ko daga inayke oho, bai ko

damu da gaisuwarsu ba ya dubi intisaar

fuskarsa a tamke yace "wae da jira kke naxo

na sameki kafin ki bni kudina ne?" intisaar

ta firfito da ido tace "ni?" ya daka mata

tsawa yana cewa "yhu re vry stupid,

tambayata kike yi ko waye?" a tsorace tace

"Allah ni bngne abinda kke nufi ba...." ya

gallamata wani mugun harara yace"fito min

da dubu biyar dina" ta xaro ido tace "lah ni

na mnta wllh kayi hkuri" sannan ta mike da

sauri ta shiga ciki, sae gata ta fito dasu, ta

mika masa ya fixge ya kirga sannan yyi

gaba. Xainab tace "an shiga uku," momy dae

bata ko kallesu ba ta dauki doyarta tayi

hanyar kicin, intisaar tace "uhmm ni har na

manta ma wllh" xainab tace "amma yaya

Aliyu bai yi ba a lyf wllh, Allah ma yaso baki

taba kudin ba" intisaar tayi dariya tace "me

xae kaini dama, ni wllh har ma na mnta da

kudin, tun fa ran sunday gashi yautuesday"

xainab ta tabe baki tace"Allah ya kyauta toh"

yauwa na mnta ban gya maki ba jiya faruuq

ya bni dubu biyu wllh, intisaar tace "Allah

sarki, ihsaan ma ya bata" ni kuma dubu

goma ya bni har ynxu ma yana wajen inna,

xainab tace "bawan ALLAH, shine ake

neman a maki tijara kan dubu biyar ynxu,"

suka kwashe da dariya gaba dayansu. Suna

sashin inna gaba dayansu yau amma bnda

khadija da rahma, intisaar na tsife ma

kursum gashi,xainab na kwance suna kallo

sukaji hayaniya a tsakar gidan, da sauri

suka fiffito har da inna dake binsu a baya

da gudu, fadila suka ga ya Aliyu ke duka da

belt yana ball da ita, ita kuwa bakinta bai

mutu ba yana dukanta tana xaginsa, hajiya

da umma na ta masa ihun ya rabu da ita,

inna ta karaso da gudu tana yarfe hannu

tace "an shiga uku, wae kai Aliyu wani irin

shaidani ne, ynxu me tayi mka kke neman

kasheta?" cikin xafin nama Aliyu ya kaita

kasa ya dinga xuba mata belt din tana ihu,

"ae wllh sae ta gya min gidan uban da take

xuwa yau, idan ba hka ba na rantse sae na

sumar da ita," "ayyo ynxu naji bayani, ae

fadila ana kiran sllhn farko take barin gidan

nan ba ita xata shigo gidan nan ba sae

karfe sha dayan dare," inna ta fadi tana

kallon su hajiya da kamar su shake ta, hva,

nan inna ta dinga xuga Aliyu ya dinga

dukanta kmr xae kasheta, ita kuwa bakin ta

yaki mutuwa sae xaginsa take tana ihu, inna

ta dauko wani katako da gudu ta kawo

masa tana cewa "muka mata wannan Aliyu,

wa yasani ma ko karuwanci take fita yi,

tsinannun iyayenta sun xuba mata ido,"

haisam ya shigo gidan, inna ta tsiri yi masa

bayani shima yasa kafa ya kwasheta ta xube

kasa hka suka dinga dukanta inna na xuga

su, kmr xasu kasheta, umma da hajiya ba

baki tunda inna na wjen sae matsar kwalla

suke, intisaar da su xainab duk jikinsu yyi

sanyi ganin yanda akayi ma fadila, xainab

tace "ae gwara suyi mata hka kila ta nutsu

wllh"

.

Momynta tashiga kwada ma kira tana bata

hkurin ta bude mata kofar tana kuka,ta juya

taga ya kusa iso inda take, tasa tafin

hannunta ta rufe fuskartata dinga ihu tana

bubbuga kafa tana cewa"wayyo kayi hkuri

ya Aliyu wllh tllh ni ina xuwa makaranta naje

kitso ne yau shi yasabnje ba yau, don Allah

ka rufa min asiri kar ka dokeni, ina

rokanka," kuka take yi sosae hannunta a

fuskarta tana tsalle-tsalle sae kace ihsaan.

Shiru bata ji an kamata ana duka ba, ganin

shirun yyi yawa ne yasa ta xamehannunta a

hnkli daga fuskarta jikinta na rawa, wayam

taga wajen ba kowa, ta fara waige-waige

tana gwalo ido amma bata ga kowa ba a

gun, a hnkli ta dinga kuka tana kallon kofar

palon nasu, takai hannu ta bude, taji shi a

rufe gam, jikinta a sanyaye tayi bangaren

inna tana goge hawayen fuskarta, xaune

taga Aliyun kan dakali kusa da wani flower

yana ta tuntsira dariya kmr mahaukaci,

haisam dake kan kujera yyi tagumi yana ta

kallonsa, gabanta yyi mugun faduwa xata

juya ta koma da sauri, haisam yace"intisaar

wa ya saki kuka?" tsit Aliyu yyi ya sha mur

kmr bashi ke dariya ba ynxu, ta girgixa kai

tace"ba kowa," sannan ta maxata bar

wajen. Xainab na xaune a palonsu intisaar

suna kallo intisaar na kwance, wayan

xainab yyi kara, ta daga,masifar da take tayi

ne yasa intisaar ta mike xaune tana ta

kallonta har ta gama ta kashe wayan,

intisaar ta tambayeta wanene,

cikinfushitace "wannan gantalallen da na ke

gya maki ne, tun ranar yake sintirin xuwa

gidan nan, nace ya rabu dani bana yi yaki

saurarana, wannan wani irin jaraba ce?"

intisaar ta tabe baki tace "ae duk hka suke

kmr mayu," sannan ta mike ta dauke cup

din da kanwarta tasha corn-flakes ta fita

dashi tana taya xainab mita. Tana fita tayi

hanyar gate, ta ko gansa a tsaye tayi

masaiso har wajen inna, tayi sallama inna ta

amsa daga can kuryar daki, ta shiga tana

cewa "inna bako kikayi," inna tace "hva don

Allah, daga ina? Gani nan xuwa" intisaar na

'yar dariya tace "saurayin xainab ne," inna ta

sake kabbara daga cikin dakin tana cewa

"gani nan xuwa, ya shigo don Allah,"

intisaar na dariya ta juya xata fita tayi masa

iso xuwa palon, suka hada iso da Aliyu dake

gefen kujera a xaune yana danna laptop,

wani mugun faduwar gaba ya xo mata, ita

bata ma gansa ba, wani irin kallo yyi mata

yana girgixa kafa, ya hade girar sama da ta

kasa,jikinta a sanyaye tace ma bakon ya

shigo, ya shigo yana gdya, ya mikawa Aliyu

hannu suka gaisa Aliyun ya dan saki

fuska,inna ta fito ta dinga wangale baki

tana masa sannu daxuwa, kusan duka

lemukanfridge dinta ta dire masa a gabansa

sannan ta xubo masa cin-cin da alkaki, tana

cewa "ci ka koshi yaro nan ma gidanku ne,

ae xainab jikata ce, ni na haifi ubanta, kmr

an baka ita an gama kaji ko," gdya ya dinga

yi shima yana murmushi, intisaar kuwa

dama tuni ta nemi lungu ta xauna tana

satan kallon Aliyun da shi din ma satar

kallon nata yake, suna hada ido ya galla

mata harara, ta mike jiki a sanyayexata bar

palon, inna dake ta faman xuba da

Abdurrahman, tace "aa ina xaki," takirkiro

murmushi tace "xainab din xan kira, inna

tace "yauwa maxa kije ki kira min ita yar

kwal uba, ashe dama tana da santalellan

yaro kyakkyawa hka taki gya min, maxa kira

min ita," ta fice da sauri tana yake, Aliyu ya

mike inna tace "ina xaka malam bayan kaga

munyi bako," ya kirkiro murmushi yana

kallon Abdul din yace "ina xuwa ynxun nan

ae xan dawo," sannan ya juya da saurinsa

ya fice, shit, ya fadi da karfi ganin har tayi

kwana, bae san ta fisa wayo ba, dama tasan

sae ya biyo ta don hka da gudun ta tayi

sashinsu, tana shiga palon nasu, xainab tace

"ina kika je ina kiranki tun daxu kixo ki ga

abu," intisaar ta tabe baki tace "kicin na tafi,

inna tana kiranki fa." xainab ta kalleta tace

"a ina kikaga inna?" tsakar gida tana neman

ki, intisaar ta fadi ba tare da ta kalle xainab

din ba, xainab ta mike tayi sashin innar,

intisaar ta dinga dariya bayan ta wuce, ita

ma ta rama abinda xainab din ta mata ranar

da faruuq ya fara xuwa gidan. A hanya taga

ya Aliyu ya watsa mata harara ta kauda kai

tare da xumburo baki tayi gaba da sauri, yyi

kwafa tare dacewa "xakuci ubanku gaba

daya ae, ke mai saurayin da me kawo shi

cikin gidan dukxan kama ku, yara basu kai

ko ina ba amma sun san su ajiye samari,"

shi daya ke maganarsa don tuni xainab ta

ma kusa sashin inna. Da daddare intisaar

taje siyo masu table water momy ta aiketa,

tana ganin xainab tasaka gudu ta fice daga

gate din tana dariya, xainab bata ko kalleta

ba tayi sashinsu, ta dawo rike da ruwan a

hannunta ta shiga cikin gidan tana adduar

Allah yasa xainab bata nan, mutum taci karo

da a bakin gate din ta koma baya da sauri ta

ga ko waye, taji an riketa gam, gashi wajen

bbu wuta kuma bata fito da torch ba, tana

jin kamshin turaren ba sae an gya mata ko

waye ba, kankamesa tayi jikinta na bari tana

cewa "wayyo momyna, me nayi kuma" tura

ya shiga yi amma taki sakinsa ta dada

rungumesa gam tanai masa magiyan yyi

hkuri.....

. Cikin murya kasa-kasa take rokansa ya rufa

mata asiri kar ya doketa, bae ko saurareta

ba cikin xafin nama ya fara kkrin banbareta

daga jikinsa amma hkn yaki yiwuwa sbda

irin rikon da tayi masa, jikinsa yyi sanyi

kafarsa ya kasa daukarsa, murya can kasa-

kasa yace "get off me, ko kuma na baki

mamaki," wayyo dukana xaka.... Ji tayi ya

daga hijab dinta ya shige ciki, cikin muryar

da ba tata ba tace"nashiga uku...." da sauri

ta sake shi daga rungumar da tayi masa

tana neman guduwa, ya fixgota hade da

kankameta ya mannata da bango,kuka ta

saki a rude ta fara kkrin turasa, ya matse ta

da karfinsa fuskarsa wuyarta tana jin

numfashinsa, tayi kicin-kicin ta galla masa

cixo a kirjinsa, ya dada kankamta kmr xasu

dawo daya yana magana a hnkli yace "dnt

utry dat again...." murmushin mugunta yke

yi, hkn ya kara tsureta jikinta ya shiga bari

tana cewa "don Allah don annabi ka rufa

min asiri kayi hkuri," buga bakinta yyi da

karfi yana cewa "kar ki sake hada ni da

Allah" gyaran murya suka ji an yi daga dan

nesa dasu, ya saketa da sauri tare da

juyawa, haisam ya gani xaune kan plastic

chair ya kauda kansa yana kallon taurarin

dake sama, jikin intisaar yyi sanyi, ta gyara

hijab dinta, ta durkusa ta dauki ruwan da ta

ajiye a gurin tana satan kallon haisam din

da har yanxu bai juyo ya kallesu ba, ta bar

wajen da saurinta tayi sashinsu, Aliyu ya

karasa kusa da haisam din yana

cewa"yane?" ba tare da haisam ya kallesa ba

yace "nothin" sannan ya mike ya bar wajen,

ashe tun daxu yke wajen a xaune yana

kallon duk abinda sukeyi, duk da dae ba jin

abinda suke cewa yyi ba, haisam yyi

murmushi bayan ya bar wajen

yace"Intisaarr"Aliyu kam binsa yyi da kallo

har ya bace masa, yyi tsaki mai sauti ya bar

wajen yana tunanin irin abinda xae yi wa

yarinyar nan idan ya kamata, tun ba yau

batake seduce dinsa dama, gashi yau har

sae da taci galaba a kansa, to wae ma garin

yaya hkn ta faru. Intisaar kam har

washegari jikinta a sanyaye yake, ko abba

kasa xuwa gaida shi tayi don bata

sonhaduwa da haisam, har taje islamiyya ta

dawo bata je gun inna ba, sae da yamma

ihsaan taxo tace mata inna na kiranta, ta

dae daure tayi sashin innar tana adduar

Allah yasa baxata hadu da haisam ba, don

ko tunanin Aliyun ma bata yi ita kmr haisam,

tana shiga palon inna ta ko tar dashi a

xaune, kunya ya kamata taji kmr ta nutse a

inda take, "ina yini ya haisam" ta gaidashi

ba tare da ta kallesa ba, ya amsayana cewa

"sae ynxu kika fito knan" ta kirkiro

murmushi kawae tace"uhum" gyaran daki

tayi ma inna sannan ta ce mata tana xuwa

xata dauko abu ta dawo, hnyr gudu dama

take nema, tana fita kuwaya bita,ta rasa

yanda xatayi har ya karaso kusa da ita, "me

ya hanaki fitowa yau?" ya tambayeta suna

tafiya tare, ta kirkiro murmushi

tace"bakomai" yace "hmm, Aliyu fa?" ta xaro

ido tace "nima ban sani ba" ta marairaice

fuska da sauri ta fara magana ganin inda ya

dosa tace"kaga ya haisam wllh jiya aikena

akayi shine ya tsareni a gate wae xae

dokeni" murmushi haisam yyi bai ce komai

ba, hkn ya kara daga matahankali tace "Allah

da gaske nke ya haisam" yace "uhum shine

kika rungumesa knan" ta xaro ido tace "aa

rikesa nayi kar ya dokeni" suna shan kwana

suka ga Aliyun a xaune yana waya, yana

ganinsu ya kashe wayan, gabanta ya fadi

muryarta na karkarwa tace "ya haisam don

Allah rakani kar ka barni a nan," ganin a nan

xasu rabu ne yasa tace masa hka, yyi dariya

yace "aa Aliyu dae xae rakaki ni ba

ruwana,"hannunsa ta kama tana rokansa,

aliyu ya bisu da kallo har suka wuce,haisam

na dariya, ya mike yyi tsaki yace "ikon Allah

kadae ne xae sa baxaki suma a hannuna ba

idan na kamaki " dagaita har haisam bbu

wanda ya kallesa bare ya amsa masa.

.

Yau juma'ah tana xaune palonsu ita da

xainab, suna hira bayan sun dawo

dagadubiyar wata yar ajinsu farida da bata

da lfya, kusan karfe biyar ce ta yamma, daga

intisaar din har xainab material iri daya

suka sa purple nd pink sunyi kyau kwarai,

kursum ma tana palon nasu tana cin abincin

intisaar da momy ta ajiye wae ba aajiye

mata abinci ba, intisaar tace taci natadon a

koshe take ita, kirar wayar faruuq ne ya

shigo wayrta, ta daga suka gaisa sannan

yace mata gashi a wajen inna, ta shiga daki

ta nemi ixini gun momynta, sannan ta fito

tace ma xainab ta rakata, xainab ta galla

mata harara sannan tace"anki!" intisaar tayi

'yar dariya sannan tace"karki raka ni din ma

to sae me" xomuje kursum," ta fadi tana

kallon kursum din, kursum ta tura kwanun

abincin tace"muje," suka fice tare intisaar

nai ma xainab dariya. Suna shan kwana

fadila ta kwada ma kanwartata kira, kursum

ta haderae tace "meye" umma ta leko tana

cewa"don ubanki kanwar uwarki ce kota

ubanki wannan shegiyar?" kursum ta

xumburo baki, uwar ta daka mata tsawa cin

bacin rai tace taxo ta wuce, dole intisaar ta

kama hanyr sashin inna ita daya. Tana isa

tayi sllma murya can ciki inna ta amsa da

karfinta tashiga palon tana addu'ar Allah

yasa ba surutunta na bnxa takewa faruuq

ba, tana shiga palon suka yi ido hudu da

Aliyu, gabanta yyi mugun faduwa har ta

mnta lst tym din da ta gnsa ita kam,sanye

yake da shadda fara kal, ashe dae su Aliyu

ana sa manyan kaya, ta kalli haisam ma dake

xaune a palon shi din ma shaddar ce fara,

hka ma faruq dinta, gaba daya dae anko

sukayi, ta nemi gefen inna ta xauna, bata

bari sun hada ido da faruuq din dake ta

kallonta ba, inna tace "sae ynxu ku ka

dawo?" tace "eh" a takaice kawae, sannan

ta gaida haisam da har lkcn kallonta yke

yi,yyi murmushi yace"lfya kanwata kinga

yanda kika yi kyau kuwa yau" ta sunkuyar

da kai tana murmushi tace "kai yayana

kullum sae ka xolayeni wllh" sannan ta sata

kallon Aliyu, kallonta ykeyi amma fuskarsa a

hade, ta dauke idonta da sauri ta dube

faruuq dake ta faman kallonta kmr xae

cinyeta, ta galla masa harara da wasa tace

"wannan kallon fa" dariya yyi ya kashe mata

ido yace "naga kin kara kyau ne yau bby," ta

xaro ido tana kallon inna data bude baki

tana kallonsu, dariya suka yi gaba dayansu

har da haisam, innar ma ta taya su, Aliyu dae

ya maida dubansa ga plasma, lallai yarinyar

nan ta rika, ko gaishesa ma bata yi ba,

faruuq ya dubi haisam yace "big bro, plss tel

her nt 2 let me down, coz i'm blindly in love"

haisam yyi dariya sosae, ya kalli intisaar

dake ma faruuq din wani irin kallo ya dawo

gefenta ya xauna yace "hope u heard wat

he said cweet sis, i wont love 2 c anythin

bad goes wrong wit my frnd" tayi 'yar

dariya ta daura kanta a kafadar haisam din

tace"ok cweet bro, help me let him knw

dat...... Am his nd his alone,nd i promise nt 2

let him down," ta karasa mgnrta tana satan

kallon faruuqdin, dariya sukayi gaba daya,

haisam yace yana kallon faruuq "hope dat's

clear besty" inna da tuni ta hangame baki

tana kallonsu ta mike tayi narai-narai da ido

tana cewa "yau de xagina ake tayi, tunda

gashi Aliyu bae ce komai ba, bari kawae na

bar maku palon" dariya intisaar tayi ta riketa

tana cewa "kaji mana wannan tsohuwar mu

soyayyar mumuke yi don Allah ki xauna ,"

inna tace "lah" bari de nashiga ciki idan kun

gama xan dawo, faruuq yyi dariya yace

"inna ta tsargu," ya dawo gefen intisaar ya

xauna yana mata wani irin kallo kmr maye,

cake ya dauka ya kai mata baki yace "bude

bakin na baki kanwata" ta hararesa tace

"bna ci," haisamyyi dariya ya mike ya koma

kan kujera yace"kila don dae ina gefenku ne

amma na tashi karbi kayanki ke dae"dole

sae da faruuq ya tilasta mata yasa mata cake

din a baki, ta kauda kanta a kunyace, kawae

suka hada ido da Aliyu da ya xuba mata ido

yana kallo, gabanta yace dam, taga ya kauda

kansa yyi murmushi, mikewa tayi dasauri

tana kallon faruuq din tace " lah! ina xuwa

ya faruuq minti biyar na daura abu a

kitchen," ta mike da sauri ta fice, ta

kinkimitakalminta ta ruga a guje, tana fita

kuwa Aliyu ya mike shima ya fice. Shit! ya

fadi dakarfi yana huci, ya girgixa kansa

yabar wajen kawae. Ita kuwa tana isa

sashinsu ta shige palo gabanta nafaduwa,

ta shiga wanka kawae, ko da ta fito xainab

ta tafi, tayi sallah, sannan ta saka kayan

barcinta ta jawo abincinta taci, ta koya ma

ihsaan assignment dinta wajen karfe

takwas knan, ta idar da sallahn isha'i knan

faruuq ya kirata kunya yasa ta kasa daga

wayan don tasan bata kyauta ba, daga

karshe dae ta daga, yace "uhun to ai kya xo

muyi sllma ko kanwata" tace "lah bka tafi ba

dama yaya" yace "yea mun danyi wani

abuda haisam ne a laptop, ynxu xan tafi ki

fito ina ma bakin gate, daxu dae nasan

babanki yasa ki barin falon" ya fadi cikin

xolaya, taji kunya sosae, tace "hm to ka

shigo ka gaida momy mana idan yaso sae

na raka ka gaba daya kaga ni kunya nke ji

baxan iya ce mata xan fita ba kuma"

yace"ohk gani nan xuwa kanwata.

.

... Har parlor faruuqya shigo ya gaida momy,

ta amsa masa da fara'arta tana tambayrsa

mutanen gidan yace duk lfya momy, sun

danyi hira kadan sannan ya mike yace "ni

xan koma momy, dare yyi," tace "to ka gaida

mutanan gidan mun gode kwarai," ya ciro

kudi mai yawa ya mikawa ihsaan da ya

xaunar a gefensa momy tace "hva don Allah

kar ayi hka umar," yace "aa momy xata siya

chocolateko ihsaan?" ya fadi yana kallon

ihsaan da tayi dariya ta gyada masa ka,

ihsaan momy ta aika ta kira intisaar a daki,

ta fito sanye da hijab dinta har kasa, sannan

ta fita rakasa, suna isa bakin gate ya dauko

kujeru biyu ya ajiye yace "hira xamuyi

kanwata, don daxun wayo kika min kika

gudu" ta dan xaro ido tace "ya faruuq

abbafa ya kusan dawowa," ya bata rai yace

"to shknansae da safe," ya mike xae bar

wajen ta riko hannunsa tace "wayyo yi

hkuri yayana, xamuyi hirar amma ba da

yawa ba" yyi murmushi ya koma ya xauna

yace "to na yrda kanwata, xo ki xauna," ta

xauna kan kujerar kanta a sunkuye, ya tsura

mata ido yana kallonta, a hnkli yace"i love

yhu intisaar," ta rufe fuskarta da tafin

hannunta bata ce komai ba, ya sa hannu ya

cire hannayen nata daga fuskarta yana

kallonta, duk da wajen ba wani hasken kirki

bne dashi, kunya ya kamata sosai tace a

hnkli "kaga nafara jin bacci yayana," yyi

shiru bai ce komai ba sae kallonta da yake

yi, can dae ya mike tsaye yana cewa"to

shknan kanwata sae munyi waya knan,"

kudi ya ciro ya mika mata taki karba ya bata

rai yace "kin raina knan ko" ta wara ido tace

"hva deyayana wllh kawae de ngd ne" yyi

fuska ya ajiye mata kudin kan cinyarta yace

"ki watsar dasu to," tayi shiru takasa cewa

komai, yace"ina xuwa bni 2 mint," ya fita

waje saegashi yashigo da leda a hannunsa

ya mikamata yace "ummi tace a kawo maki,"

tace"kai hva de yayana, ni wllh da baka

karbo ba....." ya ajye mata shima a gefenta

yace"to shi din ma ki jefar" sannan yace

mata sae da safe, ya fice daga gidan, ta bisa

da kallo har taji tashin motarsa sannan tayi

ajiyar xuciya, Allah dae ya gani tana son

faruuq fiye da yanda take tunani, jiki ba

kwari ta mike ta dauki ledar ta maida

kujerun gun da suke sannan ta juya xata

yisashinsu taji taci karo da mutum, tashiga

uku talalace, ta saki ledar hannunta ta juya

da sauri xatayi hanyar gate don nan kadae

ne xata tsira idan tabi, ya fixgota, xata fasa

ihu yasa hannua bakinta sannanya juyar da

ita, "ya Aliyu ka taimakeni, ni bnmka komai

ba wllh" cikin kuka da rawar murya take

maganan, ya kai mata tagwayen mari masu

lfya, sannan ya buga ta a bango da karfinsa,

fuskar nan tasa bbu alamr rahma, kuka mai

tsuma xuciya ta saki tace"don darajan

iyayenka kayi hkuri plsss" buga mata baki

yyi da karfi harsae da bakinta ya fashe, yasa

kafa ya kwasheta, ta mike da sauri agigice

tana cewa "nashiga uku, don Allah....." wani

mugun naushi ya kai ma cikinta ta firfito da

ido tare da saki wani irin axababben kara

damuryar da ba tata ba, ya kai mata wani

marin tare da daura yatsunsa a bakinsa

alamr tayi shiru, ta sa hannu ta toshe

bakinta tana karkarwa ta girgixa kanta

hawaye mae xafi na xuba a idonta. Aliyu bae

kyaleta ba sae da yaga ta kasa tsayawa

sannan ya fixge kudin dake hannunta yasa

a aljihu, a karo na farko ya bude baki yyi

magana"kadan knan kika gani, Wllh tllh ni

Ali sae na sumar dake watarana a gidan nan

idan baki fita hanyata ba" ya juya ya barta

nan a durkushe kanta a kasa, da kyar ta iya

mikewa ta bar wajen tana ganin double

koledar da faruuq ya bata ma bata dauka ba

don ji take kmr xata suma awajen, tayi

bangarensu tana daddafe bango don wani

irin jiri dake kwasarta. Ko da tashiga

palonsu ma momy shafa'i da wutr take ta

shige bedroom kawae ta fada kan gado

tana juye juye kmr xata mutu, wani irin

ciwo cikinta ke mata ta dalilin naushin da ya

kai mata, hka ma kanta da ya buga da

bango, cikin ikon Allah bacci ya dauketa

amma can cikin dare ta farka da

matsanancin ciwon kai ga mugun xaxxabin

da ya rufeta, juye-juyen da takeyine ya tada

momynta, ta mike xaune ta kunna wutan

dakin tana kallonta tace"lfyarki kuwa

intisaar," kasa magana tayi momy ta kai

hannunta jikinta taji kmr wuta,"me ya

sameki hka" ita dae ba baki sae kuka da ta

fashe da, paracetamol momy takawo mata

ta bata ta karba da kyar tasha, sannan ta

kashe ac dake dakin ta lulube tadalilin rawar

sanyin da takeyi, ranar dae daga ita har

momy basuyi bacci ba, momy ta rasa abinda

ke damun 'yar tata, duk ita ma hnklinta ya

tashi.

Gari na wayewa momy taje ta sami abba

ganin yanda jikin nata yyi tsanani, gashi sae

aikin kuka take, duk ita ma tabi ta daga

hnklinta don akwae soyayya da shakuwa

mai karfi tsakaninta da 'yar tata don ita

kadae take gani taji ddi idan ta tuna mijinta

na farko umar, har daki abba ya shigo duba

intisaar din, "me ya sameki fatima, ina ke

maki ciwo?" ya tambayeta dadamuwa yana

yaye bargon da momy ta lullubeta dashi, ita

dae ba baki sae kuka, abba yashiga

lallashinta yana cewa"damabaki da lfya ne

fatima, kuma bakiyi maganaba tun jiyan?" ta

girgixa masa kai kawae, xainab tashigo

dakin hankalinta a tashe bayan ta tambayi

ihsaan ina intisaar don ita har tayi shirin

islamiyya da yake tare suke wuce, ihsaan

tace mata "my aunty is sick," hkn yasatayo

bangaren nasu da saurinta, abba ya dubi

xainab da tashigo yace"je ki ki kiramin Ali

xainab," tace to sannan ta fice da sauri, a

hanya suka haduda kursum take tambayrta

ko intisaar ta shirya don ita ma shirin

islamiyyar tayi, tunda Aliyu yyi masu mugun

duka ranannan suka fara xuwa makaranta

gaba dayansu dama, xainab tace "bata da

lfya baxa taje ba," kursum tace "hva de me

ya sameta," xainab ta yarfehannu tace nima

bn sani ba ynxu ma ya Aliyu xan kira abba

ma yana can, kursum tayi sashin nasu da

sauri xainab kuma ta tafi kiran Aliyu, tana

isa tayi sllma ta shiga palon, baya nan, tayita

kwada sllma ko yana cikin daki amma shiru,

sanin halin yayan nata ne ya sanyata

karasawa cikin bedroom din nasa yana ko

xaune laptop a gabansa yasa earpiece

kunne daya yana danna laptop, ya daka

mata tsawa a fusace yana cewa"baki da

hnkli ne don ubanki ko ke jahila ce,baki san

idan kika yi sllma a waje kika ji shiru gaba

xakiyi ba, xaki afko min cikin daki, ban

hanaki wannan habit din ba," au ashe ma

yana jinta, ta tabe baki cikin rashin damuwa

tace "dama abba ne ke kiranka" ta juyafuu

xata wuce ya mike da sauri yana cewa

"xainab, xainab," amma bata tanka masa ba,

ya fito palon da sauri har ta fice ya bita da

sauri yana kiranta, ta dawo tana kallonsa

fuskarta a hade tace"gani," me yasa abba ke

kirana, ya tambayeta yana kallonta don dae

yasan sae da dalili ake kiransa, don kan

abba ya kirasa sau daya ya kira haisam sau

goma,"nima ban sani ba, intisaar dae ce

bata da lfya shine yace naje na kiraka" ta

fadi tana kallonsa, gabansa ya fadi yace "to

menayi ake kirana" tace "ni kuma ina xan

sani" hnklinsa ya tashi yace "me tace wa

abban?" tace "oho, ni ina shigowa abba

yace nayi maxa naje na kiraka" don ta gaji

da tambayoyin nasa, bai damu da ohon

datace masa ba ya kara tambayrta "ya mood

din abba yake" tace a kage "kai yaya ni ma

ban sani ba abba nacan yana jiranka," ta

juya ta yi gaba ta barshi nan a tsaye. Ya bita

da sauri kuma yana kiranta, ta juya rai bace

tana kallonsa yace "ina abban?" tace"yana

can dakin momy" ya xaro ido yace"yana

me?" tace "oho! tayi gaba abinta" ta fara

suspect dinsa ita kam. Tana komawa

sashinsu intisaar abba ya tambayeta meya

tsayar da ita kuma ina Aliyun, tace"nemansa

nke a gidan abba amma gashi nan xuwa" ya

dubi momy da ta xauna tayi jigum yace "ki

hado mata tea xainab," ta mike tace to

sannan ta fita, tana fita sae ga inna, tun

daga waje suka dinga jin muryarta kmr

speaker tana cewa"me ya samu intisaar din,

ni rahmatu," abba ya juya rai bace yana

kallonxainab yace "donuwarki ca nayi ki ji ki

gaya wa inna taxo ta daga mana hnkli a nan

ynxu?" xainab ta mike da sauri ido a waje

tace "wllh tllh abba ban je wajen inna yau

ba ni," abba bae sake cewa komai ba har

inna ta shigo dakin, "bukar me ya sameta

wae" abba ya dubeta yace "shine ae xa a

dubata don bbu wanda yasani," inna tasaki

salati tana girgixa kai tace "Allah ubangiji

dae ya bata lfya wllh duk hankalina ya tashi

da aka je aka gya min," abba bae sake tanka

mata ba tana ta surutanta, illa Aliyun da yake

jira, murya can ciki Aliyu yyi sllma, duk

jikinsa yyi sanyi, ynxu yarinyar nan sae ta iya

bude baki tace yyi mata wani abu dama,

inna ce ta amsa masa da karfinta tana cewa

"maxa shigo," hankalinsa ya kara tashi ya

shigo palon ya tsaya yana waige-waige kmr

munafuki, abba yace"karaso mana" da kyar

yyinamijin kkri ya shiga dakin, ya rusuna ya

gaida abba don duk yau bai je gaisheshi ba

gashi har karfetara, ya juya ya gaida inna

ma sannan yace"abba gani,"

.

Dama fatima ce bata da lfya, shine nace a

kiraka ka dubata, abba ya fadi yana kallonsa,

Aliyu ya saki ajiyar xuciya, sannan ya maida

dubansa ga kangadon yana kallonta, idonta

a lumshe yake, duk da dae ba bacci take ba,

ya karaso kusa daita yace "meke damunki?"

tayi shiru kmr mae bacci, hkn ya bata masa

rai don yasan idonta biyu, a dan fusace

yace"kinajina xakiyi min banxa?" inna cikin

tsawa tace "kai mahaukacin wani gari ne,

baka ga bacci take ba yarinya tana fama da

kanta xaka dinga mata ihu," xainab ta

karasa kusa da ita tana bubbuga kafarta a

hankli tana kiran sunanta, ta bude ido tana

kalln xainab din, Aliyu ya juya yana kallon

abban nasa yace "ko dae a wuce da ita clinic

kawae abba" inna tayi karaf tace"wllh bbu

inda xa a kaita, gamu da likita a gida kace

xa a wuce da ita wani wajen, meye amfanin

ka" Aliyun ya dubeta rai bace yace "to ni din

Allahn musuru ne da xan san abinda yke

damunta," cikin tsawa inna tace "shiyasa

naga an kai fadila asibitida bata da lfya, don

ubanka ba kai ka dubata ba ka bata

magunguna da allurori ba kuma gashi nan

ta warke," Aliyu ya dubeta a walakance ya

kauda kai kawae, abba yace "shknan bari a

kaita asibitin ka iya tafiya" da sauri yace "aa

abba bance baxan dubata ba ae, guri nake

jira su ban na dubata," ya fadi yana

kallnsuinna, haisam ya shigo dakin da

sllmrsa ya karasa kusa da intisaar din ya

xauna cike da damuwa yana kallonta yace

"intisaar me ya sameki, dama jiya baki dalfya

baki yi magana ba," ta sunkuyar da kanta

kawae sae hawaye, nanya shiga lallashinta,

ya dube abba yace "asibiti xamu wuce

abba?" inna tace "asibitin lfya ga likita a

gida, ynxu xae dubata ae" sllmrsu hajiya da

umma ne yasa kowa yyi tsit a dakin, momy

ce kadae ta amsa masusuka shigo suna

cewa ashe abinda ya faruknan, momy ta

basu waje suka xauna sannan suka gaisa,

suka tambayeta mae jiki tace masu da sauki,

hajiya tace Allah sarki duk ta rame sae kace

warce tayi sati tana jinya, umma tace wllh

kuwa baiwar Allah, inna ta tabe baki tace

"ikon Allah" xainab ta girgixa kai cike da

takaici, ynxu har anje an barbada masu

shine suka kwaso jiki suka xo gulma,

kumatasan baxae wuce kursum ba ko

rahma, abba ya dubi gaba dayansu yace "to

ae kwa bashi waje yyi aikinsa de ko" hajiya

ta mike tana cewa"me xae hana, Allah dae

ya bata lfya yasa xakkan jikine," suka mike

gaba dayansu har da yaran xasu bar dakin,

Aliyuyace "to..to abba ya xa ayi treatin din

nata?" abba da har ya kai bakin kofa xae fita

ya juya yana kallonsa cikin rashin fahimta

yace "kmr ya fa?" yace"aa...dama...emm, to to

ae naga sae da magunguna da allurori xa

ayi treatn din nata, kuma ni...." sae kuma yyi

shiru yana kallon tagan dakin, abba

yyimurmushin takaici ya girgixa kai yace "to

nawa xa a baka?" inna ta mike ta saki salati

tana girgixa kai tace "ita intisaar din sae....."

da sauri abba ya katse ta yace "aa baaba ae

hakkinsa ne bari a basa" nawa ne kudin

treatment din gaba daya? Abba ya tambaya

yana kallonsa, cikin bacin rai haisam yace

"abba ka bari na wuce da ita asibiti kawai,"

abba yyi saurin cewa "aa haisam ka bari xae

dubata," abba ya sake tambayrsa nawa xae

basa, yyi shiru kmr me lissafi sannan yace

ba tare da ya kalli abban nasa ba "dubu

takwas da dari biyar gaba daya," abba yyi

murmushi, haisam cike da takaici yace "to

yyi kyau, ka dubatani xan baka," da sauri ya

juya yana kallon haisam din rai bace yace

"to da baki na xan siyo kayan ne koya? Ko

kuma ina da kudin xan tsaya cewa abba ya

bani," inna cikin ihu tace "Allah ya babbake

mae krya sannan ya tsinemasa," Aliyun ya

juya ya galla mata harara sannan ya dauke

kansa, haisam ya ciro dubu biyar daga

aljihunsa ya mike xae fita abba yace ina

xaka, yace xan dauko kudi ne,abba yace

nawa ne a wajen ka ynxu, yace dubu biyar,

abba ya ciki dubu hudun haisam ya mikawa

Aliyun ya karbe yana kirgawa, duk wannan

abinda akeyi a kan idonsu hajiya ne, hajiya

taji kmr ta maida dan nata ciki don murna,

sae murmushi take yi, umma kuma ji tayi

kmr ta tsine ma haisam da bai yo hali irin ta

Aliyu ba, shekaranjiya tace ya bata dubu

goma yace bai da, amma sae gashi ynxu ya

kirgo har dubu biyar ya bada don a duba

wata bnxa ita kam bata san irin dan da Allah

ya bata ba, momy kam sunkuyar da kanta

tayi tana jin duk abinda sukeyi cike da

takaici, intisaar kuwa idonta ta rufesbda

axabar da take ji ko ina na jikinta ciwo yke

mata barin ma kanta sannan kuma ga

ciwon mara shima ya kunno kai, abba kam

tuni ya fice su hajiya suka bi shi a baya a

xuciyarsu suna fatan Allah yasa cikita yo,

don rahma ca tayi masu amai take ta

kwararawa, Aliyu ya dube inna yace"a bata

tea kafin na dawo, xan je siyo abinda ya

kamata," ya fice haisam ya bisa a baya da

sauri, sai da suka kai tsakar gidan sannan

yace "canjin nawa xaka dawo da knan?"

Aliyu yace kmr ya, haisam yace eh ae dubu

tara aka baka, kuma dubu takwas da dari

biyar kace, Aliyu yyi masa wani irin kallo

sannan yace "to da kafa xanje siyo

magungunan?" sannan yyi tsakiya wuce

yana cewa "dn ma kun samu xan bata lkcn"

.

. Su Aliyu na fita inna ta mike tana tambayr

intisaar din me xata ci, ta girgixa kai alamar

ba komai, xainab tace"to ki daure kisha tea

din" inna ta dauki kofin ruwan shayin ta isa

kusa da ita tana cewa "tashi ki sha kafin ya

dawo to" intisaar ta girgixa kai murya can

kasa-kasa tace "wanka xan fara yi," momy ta

shiga bathroom ta hada mata ruwan

wankan sannan ta mike da kyar jiri na

kwasarta ta shige bayin, ko da ta fito rawan

sanyi ta dinga yi, inna ta lullubetatana cewa

"ikon Allah, ciwan lkci daya ya kwantar da

ita," ya haisam ya shigo dakin yana tambayr

ko Aliyun ya dawo,inna tace "ina fa! yana

can yana sokwanci" haisam ya girgixa kai

yace "ni dae wllh inna nafi son a kaita

asibiti," inna tace "wae ni kuna bani mamaki

wllh, ga likita a gida kuyi ta kiran asibiti,"

haisam yace "to shknan, ni xan wuce kd ne

ynxu ina da wani aiki a can amma yau xan

dawo in'sha Allah," inna tace "to Allah ya

kiyaye" yace "ameen" sannan ya karasa kusa

da intisaar yana kallnta yace "Allah ya

sauwake kanwata kinji" tayi murmushi, a

hnkli tace "ngdyayana" yyi ma momy ma

sllma sannan ya fita. Da kyar inna ta lallabata

tasha kunun da ta dama mata, xainab sae

fama kallon agogo take yi dn har sha daya

ya wuce, tun kusan karfe goma da Aliyu yaje

siyo magunguna har ynxu bai dawo ba, tuni

bacci ya dauke intisaar din bayan inna ta

bata paracetamol kafin Aliyun ya dawo,

amma har karfe sha biyu bbu Aliyu bbu

lbrinsa, "kai jama'a ko dae wannan yaron

bata yyi ne" inna ta fadi tana kallon momy

da xainab dake dakin bakinta a bude, momy

dae bata ce komai ba, xainab ta tabe baki

ita ma bata ce komai ba, wasa-wasa har

karfe biyu bbu Aliyu, inna na idar da sllh

tana xaune kandarduma cikin ihu tace

"amma wannan anyi tsinannan yaro," daga

momy har xainab sae da suka raxana sbda

irin bude muryar da inna tayi, momy tace

"kai inna, kika san uxurin da ya tsayar

dashi," a fusace inna tace "yaci ubansa shi

da uxurin," ku bni waya na kira bukar,

momy tayi ma xainab ido alamar kar ta kira

mata abban, inna ta mikawa xainab din

wayar tana cewa "maxa kira min uban

nasa" xainab ba don ranta yaso ba tace ma

inna baya xuwa bayan ta kara wayr a kunne

kmr me kira, don ita da momy ta barta kiran

abban xatayi, ita kam bata san irin yayan

nata ba, basu san tuni abba ya kira momyn

yana tambayrtajikin intisaar din ba tace

masa da sauki sosae, yace Aliyun ya bata

duka magungunan tace masa eh sannan

sukayi sllma, xagi kam Aliyu ya sha shi a

wajen inna ba adadi, har da dan hawayenta,

"ni da nasan abinda tambadadden yaron

nan xae yi knan da asibiti kawae na bari

muka wuce, gashi ynxu yrnya na ta shan

axaban ciwo ba magani, shi kuma bukar na

rasa uban me xae sa ya dinga kashe

wayarsa ni kam, ynxu wa xae kai mu

asibitin gashi haisam ba ya nan," daga

momy har xainab bbu wanda ya tanka

mainna, intisaar kam jikinta yyi xafi sosae

kmr wuta, hka inna ta ishesu da mita tana

hawaye, wajen karfe uku da rabi wayan

intisaar yyi kara xainab ta dauka tana kallon

me kiran, faruuq ne, da har xata ajiye don

bacci intisaar din take yi sae kuma ta fasa ta

daga, suka gaisa ya tambayeta intisaar din

fa, tace "bacci takeyi wllh, bata da lfya," cike

da damuwa yace "subhanallahi, me ya

sameta" xainab ta yarfe hannu tace "wllh

bamu sani ba, tace dae ciki da kantake mata

ciwo," yace "tun yaushe?" tun jiya da

daddare wae,yace "ya salam! kunje clinic

ne?" tayi shiru ta rasa me xata ce, yyi saurin

cewa "ohk... Gani nan xuwa," ya kashe wayr,

inna tace "faruqu ne?" xainab ta gyada mata

kai kawai, cikin minti goma sha biyar faruuq

ya iso gidan, hanklinsa ya tashi sosae, momy

da ta bar masu dakin ya rage inna daxainab

kawae, ta tashi xaune tana kallon faruuq din

da ya sata gaba yana tambayrta inda ke

mata ciwo, cikinta t.a nuna masa da kai,

yasa hannu ya danna cikin nata ta xaro ido

tace "waii! ciwo yake min" me ya buge ki a

nan ya tambayeta yana taba goshinta da yaji

xafi sosae, ta girgixa masa kai kawae sae

hawaye, duk ya rude ya shiga lallashinta

yace "dama kina ciwon kai ne," ta girgixa

masa kai kawae, ya mike yana kalln inna

yace "bari ina xuwa yanxun nan inna," inna

tace "to dan albarka, wannan shaidanin

yaron aka ba kudi ya siyo mata magunguna

bamu sake ganinsa ba " bai tanka wa inna

ba ya fice da sauri, ko minti talatin bae cika

ba ya dawo dauke da kayan magunguna da

allurori sae ledar ruwa dan karami da xae sa

mata, ya ce wa xainab ta hado mata tea mai

kauri ta kawo mata, shi da kanshi ya shiga

bata, amma ta karba tace xata iya sha, yana

ta hada allurorin da ruwa har ta sha rabi ta

ajiye tace "ta koshi," yace "ae baki ma ci

komai ba tukunna, tuwo xa a kawo maki

kici ynxun," inna ta mike tana cewa "gskya

ne, bari naje da kaina ma xan mata ynxun

nan," da kyar ta yrda yyi inject din ta sannan

ya sakamata ruwan ya bata wasu daga cikin

medicines din tasha ta kwanta, ya xauna ya

xuba mata ido yana kallonta cike datausayi,

xainab dama tuni..

Faruuq na xaune har ruwan da yasa mata

ya kare da yake karamin leda ce, ya cire

mata don bacci ma takeyi, yana gama cire

mata ta bude ido tana kallnsa, yyi mata

murmushi yace "ya jikin kanwata," ta tashi

xaune tace "da sauki," ba tare da ta kallesa

ba, ganin tana kkrin mikewa tsaye ne yasa

yace "ina xaki kuma kanwata," murya can

ciki tace masa "2 ease my self," ba tare da ta

kallesa ba, ya taimaka mata ta tashi tsaye dn

jikinta ba kwari dukda taji ta garau ynxu,

tuwon da inna ta kawo mata ya shiga xuba

mata, ta fito ta nemi gefe ta xaunatana

kallonsa kmr xatayi kuka, ya dago kai yana

kallnta yace "kici abinci ki sha sauran

medicine dinki kanwata, kusa da ita ya

durkusa yana kallonta yace "ya dae

kanwata, cikin na maki ciwo har ynxu ne,

naga yhu re restless" ta girgixa masa kai

kawae bata cekomai ba "say somethin

mana kanwata, ina ke maki ciwo kuma?"ya

tambayeta cike da damuwa, itakam kunya

take ji tace masa mararta ke mata ciwo, don

hka tace "ni bbu inda ke min ciwo," sae

kuma ga hawaye, nan da nan ya rude ya

shiga lallashinta yana cewa "plss kanwata ki

gya min mene mana, kan bai daina

bane?,"ganin yanda duk ya bi ya daga

hanklinsa ne yasa tace "cikina ke ciwo," ba

tare da ta kallesa ba, yace "ciki kuma, ba kin

ce ya daina ba, to wae me ya buge ki a cikin

ne" a hankli tace ba shi bne, yyi shiru kmr

me naxari sannan yace "on yhur Period?"

yana kallonta, tayi shiru bata ce komai ba

kanta a sunkuye, yace "ohk ina xuwa

kanwata," ya mike ya fice. Ko da ya dawo

tana xaune a falo ita da momy da inna sae

kursum, tasa tuwo a gaba amma taki ci,

ynxu kam jkinta yyi mata sauki sosae, da

sllmrsa ya shigo falon rike da ledan magani

karfe biyar da minti goma na yamma, ya

gaida momy don tun xuwansa na farko bai

sake ganinta ba sae ynxun, ta amsa tanai

masa sannu da xuwa sannan ta mike ta bar

falon, xainab ta shigo ta xauna gefen

intisaar din tana mata ya jiki, tayi murmushi

tace "da sauki"maganin da ya xo da shi kala

uku ya dauki daya ya buda ya bata, ta karba

a kunyace xata ajiye yace tasha ynxun, inna

tace "ae hka nan take yarinyar nan bata san

magani, nayi mamakin ma da tasha wa inda

ka bata daxu," faruuq yyi murmushi kawae

yana kallnta har ta kora maganin da ruwa

sannan ya sa ta cin tuwon dake gabanta,

bude kofar da sukaji anyi irin ta mahaukata

ne yasanya su juyawa gaba daya, Aliyu ne ya

shigo dakin sanye da t-shirt fara kal da

wando three qtrshima farin, yyi kyau sosae,

hannunsa rike da leda da basu san ko meye

a ciki ba, intisaar ta sunkuyar da kanta da

sauri, faruuq kuwa kallo daya yyi masa ya

kauda kansa, kallonsu ya shigayi daddaya

da daddaya, inna tana sakace hkori ta tabe

baki tace "ae sae ka je ka tsis-tsira ma kanka

allurorin ka shanye magungunan don jikata

kam ta warke, dan arxiki wanda aka haifa

tsiya na bacci ya xo ya duba mana ita" Aliyu

ya yo waje da dara-daran idanunsa yana

kallon innar, wato shi aka haifa tsiya ido

biyu, ya juya yana kallon faruuq din da

intisaar, xainab ta labe bayan intisaar sbda

wani irin dariya dake cinta, hka ma kursum

da ta rufe fuskarta a jikin inna, Aliyun

yatsura wa faruuq din ido kmr xae shake

shi, faruuq bai ma san yanayi ba, ya dube

intisaar yace"kanwata kin ki cin tuwon ko

na taya ki ne?" ta kirkiro murmushi bata ce

komai ba, yace "au kar na taya ki?" a hnkli

tace "kaci mana" yyi murmushi yace ok,

sannan ya mike ya dauki ruwan goran dake

gabanta ya bi gefen Aliyun ya fita, Aliyu ya

bishi da kallo har ya dawo ciki sannan ya

xauna gabanta yace "to muci," a kunyace

tasa hannu cikin tuwon sannan shi ma ya

saka, inna tace "yauwa faruqu kila ma xata

fi ci idan taga kana ci," faruuq yyi 'yar dariya

ya dubi xainab yace "xo muci xee" xainab

tayi dariya tace aa ni naci nawa ae, inna ta

dubi Aliyu tace "to ka tsaya mana kerere a

ka kmr wani tsohon soja, da'alla fice ka ba

mutane waje su ga haske,gantalalle kawae

dogon bnxa, knka ka cuta ba mu ba " Aliyu

yyi huci mae xafi yana kallonintisaar din

dake cin tuwonta a hnkli ita da faruuq,"

juyawa yyi ya fuce fuuu, inna ta kyalkyale da

dariya ya dawo da sauri idon nan nasa ya

kada yace "kika ce me?" bata tanka masa ba

sae dariyar da take ta yi kawae, ya juya yyi

gaba yana cije lebensa. Kursum da xainab

suka dinga kyalkyale dariya inna na taya su,

faruuq kam murmushi kawae yke yi, intisaar

kam jingina kanta tayi jikin kujera tana

kallonsu.

.

Gajiya tayi da tsayuwa taga ba sarki sae

Allah, tayi shahada, ta kusa kai cikin gate din

tana karanto duk addu'ar da taxo mata don

duk a rude take, a dai-dai lkcn shi kuma ya

mike tsaye xae bar gidan ya wuce masallaci

don maghrib ya kunno kai, duk gidan yyi

masa xafi, wata raxanan nan kara ta saki

ganin ya mike tsaye a dai-dae lkcn da ta

shigo gidan, don a nata tunanin dama can

ita yake jira yana ganintakuma ya mike, shi

kanshi sae da ya firgita da irin karar da tayi,

ta kuma juya a guje kmr mahaukaciya xata

bar gidan, yyi saurin fixgota da karfinsa

ransa a bace, bae an kara ba sae ganin

yarinya ta sulale kasa yyi, yyi hanxarin rikota

ta xube jikinsa sumammiya, ya durkushe

wajen yana kallonta cike da mamaki, yasan

suma tayi, jijjigata ya shiga yi a hnkli ya ma

rasa abinda xae yi ya fara waige-waige

gashi bbu kowa a tsakar gidan dan gari ya

fara duhu, ruwan goran da ya fitoda yasha

ya rage, ya dauko ya bude ya shiga yayyafa

mata ruwan, a hnkli ta bude idanuwanta ta

daura kan nasa idon da ya tsura mata a

fuskarta, kuka ta saki tana kkrin tashi daga

jikinsa tana cewa "don Allah don annabi ya

Aliyu ka daina dukana, ni bn maka komai

ba....." buga mata baki yyi yace "keep mute!"

ba shiri tayi shiru, ya turata daga jikinsa

fuska a hade yace "don ki kara ja min bakin

jini wajen abbana shiyasa xaki tsiri suma da

kin ganni ko" girgixa kai tayi hawaye na

sintiri a fuskarta, ya daka mata tsawa "tashi

a kaina kar nayi ball dake munafuka kawae,"

ta mike da sauri jikinta na rawa, shima ya

mike tsaye, tayi baya xata fadi, yyi saurin

tallabota, ta fada jikinsa ya turata da sauri

sannan yyi maxa ya riko hannunta dn

faduwa xatayi, ya fara fixgarta kmr wata

dabba tana binsa jikinta ba kwari sae jiri

dake kwasarta amma bae bari ta fadi ba, yyi

sashinsu daita, har bakin kofarsu ya kaita ya

bude kofar yana kallonta, duk a tsorace

take, ya tura ta ciki har tana faduwa yyi

gaba, momy ta taso da sauri ganin yanda

'yar tata ta fado falon tana cewa "lfya

intisaar,"


Karfe tara abba ya shigo duba intisaar, har

lkcn inna na falonsu bata tafi ba, abba ya

shigo mata da fruits da tsire a leda ya ajiye

mata yana tambayarta ya jikin, tace "da

sauki abbana" sannan ta mike ta shige

bedroom ta bar masu falon, abba ya dubi

inna yace "nan xaki kwana knan yau?" tace

"aa dama kai nake jira, kasan iskancin da

wannan dan naka yyi mana yau" abba yyi

shiru yana kallonta, ta tabe baki tace "wllh

bkayi sa'an da ba bukar, shanya mu yyi a

nan ya gudu da dubu taran da kuka bashi,

sae wannan yaron faruuq yaxo ya dubata

kmr xata mutu" abba ya tsura mata ido yana

kallonta ya kasa cewa komai, "wllh ko minti

goma ba ayi da fitan yaron ba ka shigo, tun

safe yaki barin gidan nan yana kanta, gashi

ynxu jiki alhmdllh, yaron mutunci ne wllh"

abba ya jinjina kai cike da takaici yace "to

shknan yyi masa kyau, hkn yaga yafimasa

alkhairi," inna ta mike ta tabe baki tana

cewa "ka rakani bangarena" yace "to

sannan yyi sallama da momy, ta rakosu har

bakin kofa tana ma inna sae da safe. Karfe

goma haisam ya shigo duba intisaar, momy

tace "kar dae ynxu ka dawo haisam" yace

"wllh kuwa momy," bae bar sashin nasu ba

sae kusan karfe sha daya, suna ta hira da

momy da intisaar da ynxu bata jin ciwo a ko

ina na jikinta. Da safe ita da ihsaan suka je

gaida abba, kmr ba ita tayi ciwo jiya ba,

Aliyu na xaune a falon kansa sunkuye bayan

abban nasa yyi masa tatas, intisaar ta nemi

gefe ta xauna ganin Aliyu duk sae jikinta ya

mutu, ta gaida abba ya amsa da fara'arsa

yana tambayarta jiki, tayi murmushi tace

abba da sauki, ta kalli Aliyun da har ynxu

kansa a kasayake tace "ina kwana yaya," ya

dago yana kallonta idonsa yyi jajir ya kauda

kai murya can ciki yace "lfya lau," ta mike

tana kallon abba tace"abba sae anjima,"

yace "yauwa intisaar, kin dae sha

magungunanki dae ko," tace "eh abba

nasha" yace "to yyi kyau" sannan suka fice,

Aliyu ma ya mike yana kallon abban nasa

yace "Allah ya huci xuciyarka abba," abba ya

dauki kudin da Aliyun ya ajiye masa ya

watsar masa dasu yace "nace kaje da su

bama bukata," Aliyu yyi jim sannan yace

"kayi hkuri abba, ita ma kanwata ce bbu

yanda xa ayi na karbi kudi wae don xan yi

treatn dinta, na gya mka dalilae na nayin

hkn, kuma bayan hka ma ni bn samu na yi

treatn dinta ba " abba ya galla masa harara

yace "dalilanka na bnxa, ina ruwanka da

uwartaka da har xakayi hkn wae sbda taji

ddi, wae kae me uwa, ka burge uwarka

amma kuma ka xubda kimarka a idanun

mu, kai ko kunya ma bka ji ba, wawa

kawae, da'alla get out malam" Aliyu ya juya

jiki ba kwari ya bar falon. Da yammar ranar

ummi kanwar faruuq taxo duba intisaar,

yayan nata ya ajiye ta sannan ya wuce, sun

jima suna hira da intisaar da xainab kmr da

can sun saba sannan suka kaita gun inna,

inna ta rasa inda xata sata don farin ciki,

tsaraba ta hada mata lkcn da faruuq din ya

kirata wae yana waje don baxae shigo ba

wae, momyma ta hada mata nata abun

arxikin sannan intisaar ta rakota don xainab

tuni hajiya ta aika khadija ta kira mata ita, a

bakin gate suka gaAliyun a xaune fuskar

nan tasa bbu alamar rahama, ummi ta

gaisheshi, ya dago kai yana kallonta fuska

daure yace "lfya," intisaar ma ta gaidashi

gabanta na faduwa yyi bnxa da ita har suka

fice, ummita juya tana kallonta tace "waye

wannan kuma," intisaar ta kirkiro murmushi

tace "babban yayanmu ne" don ita ynxu

tunanin yanda xatashiga gidan yana bakin

gate din take, har bakin motar faruuq din

intisaar ta rakata suka yi sllma faruuq ya

kashe mata ido yace "sae nakiraki bbyna," ta

kauda kanta da sauri tana murmushi ta bar

wajen, ya ja motar suka wuce, ta kasa shiga

gate din ta tsaya a waje, har wani bari

jikinta yake yi don tsoro.

Dago ta momy tayi tana kallon ta tace "jikin

ne intisaar?" ta girgixa kai ta mike da

kyartace "aa faduwa nayi," bedroom ta

shige momy ta bita da kallo ta kasacewa

komai tausayin yar tata ya cika ta, ita ta rasa

abinda ke damunta. Washegari da ciwan

kan ta tashi amma bata bari momy ta gane

ba don bata son tana daga wa uwarta ta

hnkli, faruuq ya kirata da safen yana

tambayr jikinta tace yyi sauki sosae, tare

abba ya shigoda Aliyu falon nasu wajen

karfe tara, lkcn innana nan a xaune don tun

karfe bakwae ta iso sashin nasu da kunun

ta da kosae ta kawo ma intisaar, ihsaan ta

rungume abban nata ya daga ta sama yana

cewa"how re yhu momyna" tace fyn sir, ya

dubi intisaar yana murmushi yace "ya jikin

fatima? Tayi murmushi tace "da sauki

abbana," to Allah ya kara sauki, kina shan

magani dae ko? Tace "eh abba ina sha,"

Aliyu ya nemi guri ya xauna yana satan

kallon momy dake xaune tana linke kayan

ihsaan, ba tare da ya kalleta ba murya can

ciki-ciki yace "ina kwana," tayi kmr bata ji sa

ba, ya tabe baki ya gaida inna ita ma tayi

masa bnxan, ya dake yana duban intisaar

din yace "ya jiki," ta sunkuyar da kanta tace

"da sauki," sannan tace masa"ina kwana" ba

tare da ya kalleta ba yace"lfya lau," ya sata

kallonabbansa da ke kallon Tv, yace ba tare

da ya kalleta ba"kwaso min medicines din

da kike sha nagani," ta mike jiki ba kwari ta

shiga bedroom ta kwaso masa

magungunan da faruuq ya bata ta durkushe

gabansa ta xubesu tana kallonsa, inna ta

tabe baki tace "ko uban me xae yi dasu idan

ba gulma ba," bae tanka mata ba ya shiga

dudduba magungunan ya cire guda biyu a

ciki yace "ki ajiye wa innan kar ki sha," to

kadae tace, inna tayi karaf tace "akan wani

dalilin, kafi sa sanin aikin nasa ne malam,"

da'alla kwashe magungunanki ki maida

kirabu da wannan gantalallen, dariya ma

abun yaba Aliyun, abba ya dubesa

yace"sbda me xata ajiye su," ya shafa kanshi

yace "sbda aikinsu kusan iri daya ne gaba

daya, dama xan karo mata wasu ne shiyasa

nace ta ajiyesu," abba yace "no ka bari ta

gama da su tukunna sae ka bata wanda

xaka batan, shima yasan abinda ykeyi ae

yaron," Aliyun yyi shiru bai ce komai ba, inna

ta galla masa harara tace"munafukin bnx

kawae, idan yaga ubansa ya dinga yi kmr na

Allah," Aliyun ya mike yana kallon abban

nasa yace "abba xan wuce clinic sai na

dawo," inna tace "kaji makaryacin bnxa, ca

xakayi xaka je gantali,kai din aiki kke xuwa,"

ya tabe baki bae tanka mata ba, ya dan kalli

intisaar din ya watsa mata hararar tsana

yace "Allah ya sauwake," ya juya ya fice.

Suna tsakar gidagaba dayansu intisaar na

sa ma rahma rani a hannu da yamma, su

hajiya da umma anje gidan suna, momy na

can bangaren inna, haisam da abokinsa

sadeeq suka shigo gidan, dukansu suka

gaida su, sadeeq ya dubi xainab

yace"xainabu ya garin," ta galla masa harara

tace " kaji dashi malam," yyi dariya suka

wuce ciki da haisam yana satan kallon

intisaar da tun da ta gaida su bata sake

daga kanta ba, sadeeq din ya dubi haisam

bayan sun shiga ciki yace "wacece wannan

yarinyar dan Allah," haisam ya hararesa yace

ita intisaar din ce bka sani ba, sadeeq yace

wllh bn ma taba ganinta ba ni, haisam yyi

murmushi yace "kanwatace,'yar wajen

momyn ihsaan ce," sadeeq yace "waww

amma yarinyar tayi sosai," haisam yyi 'yar

dariya bai dae ce masa komai ba, sadeeq

yace "uhm naga baka son maganar, ko dae

kana ciki ne?" haisam ya hararesa yace

"kanwar tawa? Sadeeq yace "so, sae akayi

yaya? Bbu auretsakaninku ne ko me kke

nufi" haisam yyi murmushi, sadeeq

yace"yess?" Allah idandae bbu komai

tsakaninku ni kam ina ciki, yarinyar tayi ne

wllh, haisam yace "kunyar ta nake ji ne

sadeeq, amma baxan boye mka ba, sonta ya

wahal dani fiye da yanda kke tunani, but

bbu yanda xanyi, ni kam nahkura, na kuma

dauketa a matsayin kanwata ne," sadeeq ya

galla masa harara yace "amma kai wani

bnxa ne wllh, wannan ae xancen bnxa ne

kke min," haisam yace "to ya xanyi?" sadeeq

yace"tun kararta xakayi kace kana sonta,

kaga sae ayi tuwonamai na, sincerly sayin

kar ka bari yarinyar nan ta wuce ka, xakayi

babban asara," haisam yyi murmushin

takaici yace "to ae its too late, ni nan na bata

go ahead na kula samari kuma ynxu hka

akwae wanda xae aureta, kuma frndship

ma muke yi dashi, abokina ne ynxu hka,"

sadeeq yyi tsaki yace"nonsense ni kuwa xan

shigar da kaina nace ina sonta, watch nd c"

haisam yace no kar kace hka plss baxan iya

yi wa faruuq hka ba, sadeeq dae bai kara

tanka masa ba, har suka gama abinda ya

kawosu, suka je masallaci sukayi sllhr

maghrib, sannan sukayi sashin inna, har

lkcn jikin haisam a sanyayye yake, basu bar

wajen inna ba sae kusan karfe takwas da

rabi, sadeeq ya shiga ya gaida hajiya

daumma sannan ya baro haisam a falon

hajiya yace yana xuwa, xainab sadeeq ya

kira yace taje tace da intisaar haisam na

kiranta don kar ace shine taki fitowa, tace

haisam ae yana falon mu, Yace do as i

saymana kanwata, ta kuwa j

.

. Suna fitowa tsakar gidan intisaar tafara

tambayr xainab ina ya haisam din, xainab ta

nuna mata can kusa da wata flwer inda

sadeeq yake a xaune, ta karasa wajen, "gani

ya haisam," ta fadi tana kkrin xaunawa kan

wani dakali, suna hada ido da sadeeq tayi

saurin mikewa tana kallnsa,ta juya a fusace

gun xainab amma tuni xainab tayi gaba

tana dariya, donta gano sadeeq din, intisaar

ta juya xata bar wajen,yyi saurin shan

gabanta yana cewa "hva kanwarmu, ni ba

yayanki bne da har...." tayi tsaki tace "ka bni

waje malam ina da abin yi," ta katse shi, yyi

murmushi yace"to naji baxan bata maki lkci

ba, amma sae kin xauna sae muyi magana,"

tayi masa wani irin kallo tace "dan Allah ka

bni waje na wuce, ni mamata bata san na

fito ba" yyi shiru yana kallonta sannan yace

"uhum faruuq ya riga ni ko?" directly tace

masa"yeah!" yyi murmushi mae sauti yace

"to kika san ikon Allah" ta watsa masa

harara tace "kayi hkuri ka bani guri na

wuce," "to idan Allah yyi nine mijinki fa?"

xatayi magana taji an fixgota ta baya an

juyo da ita, a tsorace tace "ya..ya Ali...." marin

da ya kai mata ne ya sanya ta kasa

karasawa, ransa a bace ya fara mgna "ke

don uwarki baki da aikin yi sae tara mana

samari a gida, wannan gajan ya shigo

wancan gajan ya shigo kin maida mana

gida kmr hotel, cikin gidan nan uban wa

kikaga yana shigowa da samari, sae ke

tatatcciya,marakunya ko?, to daga yau na

sake ganin ki da wani shege a tsaye a gidan

nan sae na...." turasa tayi da karfinta har sae

da yyi ba, dan unexpectedly hkn ya xo masa,

ta koma baya tana kallonsa hawaye na

sintiri a fuskarta, ta yarfe hannu cike da

takaici tana magana "ni me na tsare mka

agidan nan ka gya min don Allah, kullum sae

ka cuceni ba tare da dalili ba, to kasani wllh

sae Allah ya saka min,kace ba ruwanka da

harka na ba ruwanka da lamarina, to ina

ruwanka da samarin da naketarawa, ka fita

rayuwata don Allah don annabi ka rabu

dani, ka kyalenini ban tsare ma komai ba

gidan nan, just let me leave my lyf am

beggin yhu " ta kara fashe wa da kuka ta

juya da gudu ta bar wajen, sororo Aliyu ya

tsaya kalln intisaar ransa a jagule, kansa ya

dinga juyamasa, ya firfito da ido cike da

mamaki, kansa na tsara masa ya dafe

maganganunta na dawo masa a ka, sadeeq

dake tsaye cike da mamaki yana kallonsu yyi

masa duban wlkcn sannan yace "to kaji dae

malam," Aliyu ya juya cikin bacin rae ya

cakumeshi da karfi yana cewa "kace me??? "

haisam ne ya karaso da sauri don dama

yana tsaye yana kallon duk abinda ke

faruwa, yafixge yayan nasa daga rikon da

yyi wa sadeeq dake ta tuntsira dariya kmr

wani xautatce, Aliyun ya tsaya yana huci

yana kallonsa kmr kirjinsa xae yi magana,

sadeeq ya kalli haisam yana dariya sosae

yace "wannan dan uwan naka yana bukatan

xuwa psychiatry a duba kwakwalwarsa

urgently" da haisam bae ja sadeeq sun fice

daga gidan nan ba da ba karamin tashin

hnkli xasuyi da Aliyu ba, barin ma Aliyun

najin haushin sadeeq din tun da ddewa.

Sashinsu intisaar din yyi kmr wani xaki ya

kasa daina tunano kalamanta, yana isa ya

tura kofar da karfi har sae da momy dake

ba ihsaan abinci ta raxana, intisaar tana

shigowa ta shigedakidama, da ace ya ganta

a falo a wannan lkcn da bbu abinda xae

sabaxae sumar daita ba gaban uwarta, shi

ta gaggaya ma maganganu hka? Juyawa yyi

ya bar sashinnasu ba tare da yace ma

uwartata komai ba. Falon hajiyarsu ya shiga,

tana ganinsa ta mike da sauri tana cewa

"me ya faru Ali, wa ya bata maka rae hka"

yyi huci me xafi ya dafe kai yace "wae momy

ni yarinyar nan tasa gaba ta gaggayawa

magana yau, ya salam!," hajiya ta rude tace

"wace yarinyar Aliyu," ya mike tsaye ya kifa

kai dabango yace "yarinyar gidan nan,"

hajiya ta hade rae tace "wae tsinanniyar

yarinyar nan intisaar?" kasa cewa komai yyi

sae idoda ya tsurawa bangon dakin, wae

shi yau intisaar ta bude baki take ce ma

Allah xae saka mata, "goshh!" ya fadi da

karfi, towaema garin yaya ya tsaya kallonta

kmr soko ya kasa mata komai har ta bar

wajen? To wae ma waye ya bata bakin

magana a gida? Budewar kofar da yaji

hajiyarsu tayi ne ya sa shi juyowa da sauri

yanakallonta,ashe tayi surutun ta ta gaji ba

tare da yasan me take cewa ba,ina xaki

hajiya, ya tambayeta yana kallonta, ranta a

bace tacesamun su xanje nayi, nasan

shegiyar uwarta ce xata sata tayi hkn, duk

abinda xae faru sae dae ya faru a gidan nan

don bbu mai taba min kai ya xauna lafya,"yyi

huci me xafi yace "ki barsu kawae momy,

amma koma me nayi mata a gidan nan

baxanyi nadama ba ko dana sani saedae

duk abinda xa ayi min a min, amma sae

nahallaka ta. Hajiya tayi ajiyar xuciya

tace"shknan son, na baka go ahead kayi

mata duk abinda yaxo knka." ya juya ya fice

ba tare da ya sake cewa komai ba, yana

tunanin irin abinda xae yi mata idan ya

kamata, sadeeq kuma har gidan ubansa xae

je ya samesa.

.

. Yau tun da gari ya waye intisaar batafita

ba, duk ta rasa abinda ke mata ddi a gidan

ga yawan faduwar gaba da take yi duk ta

rasa sukuni, ko islamiyya ma taki xuwa da

yake ranar lahadice, tun bayan abinda tayi

ma ya Aliyu jiya da daddare ta kasa samun

nutsuwa har ynxu, tayi da ta sanin abinda

tayi masa yafi a kirga, tasan baxa ta ji da ddi

ba idan tashiga hannunsa,to ma wae me ya

kai ta, kai xuciya ma dae ba a iya masa, jiya

ce rana ta farko da tayi ma ya Aliyu hk,

momy tai tayi da ita ta gyamata me ke

damunta taki fadi, sae dae tace ita bbu

abinda ke damunta, ta mike daga kwance

da take tana kallon agogo karfe goma da

minti goma na safe, hijab din ta ta dauka ta

leka bedroom tace ma momy ta tafi wajen

inna, momy ta dan ji ddin hka don ta rasa

kan 'yar tata, tace "to ki gaida min ita," tace

"to" sannan ta fice gabanta na mugun

faduwa, gudu-gudu sauri-sauri take tafiyar,

gidan tsit don duk 'yan matan gidan sun tafi

islamiyya, sllma tayi kofar falon abba

jikintana rawa, abba ya amsa ta shiga ta

nemi gefe ta xauna tana gaida abban, abba

ya amsa da fara'arsa yace ta tashi ta xauna

kan kujera,takoma kan kujerar, abba yace

"me ya hanaki xuwa makarntar yau?" ta

kirkiro murmushi ta lafta masa karya,

"wanki nayi abba," yace "to yyi kyau" bbu

matsala ko? Ta dan fara kame-kame,

tace"aa...dama...abba.." wayr abba tayi ring

ya dauko yana duba mae kiran nasa, ya

daga.Shiru intisaar tayi ta jingina kanta jikin

kujerar tana tunanin me xata ce da abba,

sllmr da taji da muryar mae sllamar yasa

xuciyarta ya kusa shigewa cikinta don tsoro,

da kyar ta iya amsa masa tayi saurindauke

kanta, Aliyu ya shigo palon sanye da bakar

jallabiya, kallo daya yyi mata ya dauke kansa

ya nemi gefe ya xauna ya tsura ma A.cn

dake ta aiki a falon ido, ta mike jiki a sabule

xata bar falon don har ynxu abba waya

yake, abba yyi mata alama da hannu ta

koma ta xauna, ta koma cikin rashin kuxari

ta xauna tana wasa da long fingers dinta, ta

saci kallon Aliyun taga kallonta yake yi, da

sauri ta dauke kanta xuciyarta na bugawa,

abba yagama wayan ya juya yana kalln

Aliyun yace "sae ynxu garin ka ya waye knan

malam," ya shafa kansa ya danyi murmushi

yace "kayi hkuri abba, yau na tashi da ciwon

kai ne," abba baice masa komai ba illa Allah

ya sauwake, yace"ameen" sannan yace "ina

kwana abba," lfya lau, ka tashi lfya?" abba ya

amsa yana kallon intisaar da har ynxu kanta

a sunkuye yake, kun gaisa da yayannaki ne?

Ta dago kai da sauri tace "ina kwana yaya?"

Aliyun yace "lfya lau, da kina jiran na gaida

ke ne halan" ya fadiyana kirkiran murmushi

ganin yanda abban nasa ya kafa masa ido,

ita din ma murmushin ta kirkiro tace cikin

muryar da ba tata ba"kayihkuri na sha'afa

ne" abba ya dubi intisaar din yace "yauwa

ina jinki fatima," ta gwalo dara-daran idonta

ta rasa me ma xata ce da abban, sae kawae

ta samu kanta da cewa "aa dama abba

gidan momy nke sonnaje ne yau," abba yace

"wace momyn knan?" da sauri tace

"momynsu maryam" yace "ohhk gidan

nafisa xaki" tace "uhm," abba yace yaushe

xaki dawo idan kinje? Da yamma xan dawo

abba, ta fadi da sauri tana kallonsa, duk da

tasan idan taje ba lallai bne ta dawo kuma,

kila can xae fiye mata xaman lfya. "wa xae

kai ki knan?" tayishiru sannan tace "xan hau

tricycle abba" abba yace "aa Aliyu dae ya kai

ki, tunda yana gida.

Intisaar ta dago kaida sauri tana kallon

Aliyu, taga yyi wani murmushi irin

tamugunta, ta girgixa kai gabanta na

faduwacikin tausasa murya tace "abba ya

haisam yace xae kai ni kuma..," Aliyu ya

kalleta yana murmushi yyi saurin cewa "ni

cinyekixanyi a hanya knan?" ita din ma

kirkiran murmushin tayi tace "aa ba hka

bne, kaga na riga da na fara gya masa, da

bn gaya masa bne sae ka kaini," to ai ni da

haisam daya ne, meye a ciki idan ni na kai ki

din? Ya tambayeta yana kallon tsakiyar

idonta, Ta xaro ido xuciyarta na bugawa

tace"gskya ne," abba yace "toma wae a ina

kika ga haisam din?" ta fara kame-kame

tama rasa abinda xata ce masa, abba

yace"tun asuba ya shigo yace min xae tafi

jigawa, ko ya fasa ne?" ta dan sata kallon

Aliyun da ya kafa mata ido yana murmushin

da ta san na mugunta ne, ta rumtse idonta

cike da tsoro tace "na manta ne, hka ne

abba," Aliyu yyi 'yar dariya yace "to yanxu

kin yrda na kai ki?," tace "uhm" yace "aa kiyi

magana mana, ta mike tana cewa "bari naje

na shirya," abba ya kirata ya dauko dubu

biyar ya bata, yace"ki gaida min dasu

shaheed," ta durkusa har kasa tayi masa

gdya sannan ta fice da sauri kafarta na

hardewa, abba yyi murmushi, yana jin ddin

alakar 'ya yan nasa, don a nasa tunanin,

Aliyun son intisaar din yake, ganin actions

dinsa. Intisaar na fita da gudu tayi sashinsu

don tana tsoron kar ya biyota, momy ta

kalleta tace "har kin dawo?" tace "uhm,

momy manta da innar nan, gyangyadi take

ta minna gudo," bedroom ta shige da sauri

ta fada kan gado, ae xuwa gidan anty nafisa

kam ya sha ruwa ysu don ko hauka take ita

kam baxata bi Aliyu ba. Aliyu kam yana barin

falon abba ya shige bedrom dinsa cike da

jin ddi ya shirya, irin abinda xae mata ya

dinga kitsimawa a ransa, rannasa na dada

baci, ya gama shirinsa tsaf ya fito,hajiya na

tambayrsa inda xa shi amma baetanka mata

ba, kujera ya ja a tsakar gidan ya xauna

jiranta, amma har kusan karfe sha daya da

rabi bata fito ba, ya gaji da jiragashi bbu

kowa a gidan bare ya aika kiranta, shi kam

yau idan bae ma yarinyar nan abinda ke

cikin ransa ba ciwon xuciya xae iya kamasa,

yyi huci me xafi ya mike tsaye yana waige-

waige, kasa daure wa yyi yaje sashin nasu,

yana isa ya bude kofar falon momy na

xaune tana duba wani littafi, intisaar ma

lkcn ta fito falon tana kwance tana kallon

Mbc2, ya kalli intisaar din ya dake yace "kin

shanya ni ina ta jiranki?" ta mike tana

kallonsa tace"tafiyar nan fa ina ga na fasa

kayi wuce war ka kawae," ta juya ta shige

bedroom xuciyarta na bugawa, don taga

kkrinta na fada masa hkn, tsaye yyi bakin

kofar kmr ruwa ya cinyeshi, ya juya ya bar

wajen xuciyarsa na harbawa, lallai yarinyar

nan tadauko hnyr raina shi ne kuma xae yi

maganinta, ransa a bace ya bar gidan

yanatunanin me xae ma intisaar yaji ddi

idan ta shiga hannunsa?" kiranta momy tayi

bayan ya fice fuskarta daure tace "meya

hada ki dashi, kuma ina xakuda?" nan ta

koro ma momy yanda sukayi momyn ta

hade rae tace "karki kuskura, ko da wasa

kuma." yau kusan sati biyu knan suna wasar

'yar buya da Aliyu duk inda tasan xasu hadu

bata xuwa, bangaren inna ma ba kasafai

take xuwa ba kullum dae tana kunshe a

daki kmr sabuwar amarya, shi kam kullum

cikin addu'ar ta shigo hannunsa yake, ya

rasa kwanciyar hankli har sae ya mata

abinda ke ransa har gobe idan ya tuno

kalamanta sae ransa yyi mugun baci, ya ma

daina ganinta kwata-kwata a cikin gidan,

har yyi tafiya xuwa lagos basu hadu ba.

faruuq kam kullum suna manne da juna,

idan bae xo ba to xai kirata, shakuwarsu ya

wuce misali, shi kullum matsalarsa ta

xamomatarsa, dn yaxo ya sami inna tace ya

bata wata guda suna shawara ne da abba,

to gashi har anyi wata biyu shiru, intisaar a

ko da yaushe cikin kwantar masa da hnkli

take, takan ce masa ae babba baya magana

biyu, tunda inna tace ya kwantar da

hnklinsa an bashi, kawaeya daina tada

hnkalinsa ita din tasa ce. yau kam wajen

innarta ta shirya xata je suyi hira don ita

bata cika hira da momy ba, falon abba ta

fara shiga da sllamrta tana tunanin ko dae

ta jaraba abinda maryam tace mata a kan

karatunsu, "ya dae fatima ba matsala ko?"

abba ya tambayeta bayan sun gaisa, tayi

murmushi tace "dama abba ca nayi don

Allah ka bar mu muci gaba da karatunmu,"

abba yyi murmushi yana kallonta yace

"karku damu fatima, xakuyi karatu sosai

ammaa gidan maxajenku, don hka tsarin

inna yake, kinga nafisada kike ganinta ita

ma a gidan mijinta ta karashe karatun ta

kuma kinga ynxu tana aikinta," tayi shiru

kanta a kasa, duk da bata so hkn ba, kawae

tace masa "to abba ngd" Abba yyi murmushi

yace "dama ina san magana dake intisaar,

wannan yaron da yake xuwa wajenki

faruuq kin tabbatar kina sonsa?" tayi shiru

ta kasa cewa komai ga kunya da ya

lullubeta, abba ya cigaba dacewa"manyansa

sun xo sun sameni ne, amma nace su

dakata don akwae wata shawara da mukeyi

da inna, duk me ake ciki nace xan sanar da

su," ke kina sonsa?Ta sunkuyar da kai bata

ce komai ba sae wasa

.

... Salon ku batawa dana suna daga ke har

gantalalliyar yar taki, to ahir dinku, aure

kuma kmr anyi an gama ne indaiina raye,

ina nan ina lissafi yau shekara daya knan da

ta kaso aurenta ta dawo mana gidan nan

take ta tsula tsiyarta kun sa mata ido, umma

a fusace ta mike tana rike da kugu tace "to a

kanki take xaune a gidan ko kuma ciyar da

ita kke ko....." tsawa abba ya daka mata ya

mike yana kallnta a fusace "fice min daga

falo," inna da tuni ta fara matsar kwalla tace

"wllh ka korata idan ba hka ba ni xan bar

maku falon," umma tace "ko bka fada ba

dama, amma wllh tllh baku isa kuma 'yata

dole ba" ta juya fuu ta fice, fadila ta mike ita

ma tana kuka xata fice Aliyu ya daka

matatsawa "gidan ubanwa xaki, c'mon get

back kar na ballaki" ta koma tana goge

hawaye ta xauna, abba ya dubeta fuskarsa a

hade yace "ki sa a ranki cewa nan da wata

biyu ne bikinki, kuma daga yau bna sn ko

kusa da gate ki je," inna ta cafke "ae wajena

ma xata dawo har ranar bikin, kinakomawa

ki tattaro kayanki ki dawo bangarena" abba

yace kin dai ji, kuma bna son a tunasar dake

a kan hkn, hajiya ta rike haba cike da jimami

tace "abu dae bae yi ddi ba, kuma nasan

wannan xugi ne akayi, amma Allah ya fi

koma wa yyi," ta fadi hkn ne tana satan kalln

momy da tayi jigum tana sauraransu, abba

yyi tsaki yana kallon hajiyar amma bae ce

kmai ba, ita kuwa sae girgixa kafa take

bakinta a tabe, haisam kam tv ya kafa ma

ido, abba ya dubi haisam din yace "ya

maganr da mukayi da kai haisam," haisam

ya danyii murmushi yace "abba ni na

amince ae xabinku shinenawa," abba yace

"to Allah yyi maka albarka," yace "ameen

abba," abba ya dubi maryam din Anty nafisa

yace"daughter kema dae kin amince ko?" ta

rufe fuskarta bata ce komai ba, abba yyi

murmushi yace "to Allah yyi maku albarka,

yasa hkn shi yafi alkhairi," gaba daya falon

suka ceameen, inna baki har kunne sae sa

masu albarka take, Aliyu yyi dubara ya koma

gefen haisam murya can kasa-kasa yace

"wae da maryam abba xae hadaka kace ka

amince?" haisam ba tare da ya kallesa ba

yace "um" Aliyu ya wara ido da mamaki yace

"gosh, amma an cuceka, kai din yaro ne da

xa a xaba mka mata, me xakayi da wannan

kwailar da bata wuce 18 ba battun ga big

babes a gari? Kaiian cuceka wllh, ae abba

yasan baxanyi toleratn hkn ba shiyasa bai

dosheni da wannan wawan xancen ba," in

kagayanda ran Aliyu ya baci sae ka rantsa

kace shi aka xaba mamata a lkcn, amma

haisam ko a jikinsa don bai da wata mafita

tunda abba ya dde yana masa mgnr ya fito

da mata,kuma abba sae da ya nemi

shawarsa kafin ya hadasa da maryam, kuma

dae maryam kanwarsa ce, bayan hka ma

maryam kyakkyawa ce ga ilimi both, sannan

ga hnkli da nutsuwa shi kam bae ga aibunta

ba shiyasa bae ma yiwa abbansa musu ba

don yasan warce ya so a rayuwarsa baxae

taba samunta ba, wato intisaar. Hajiya kanta

sae faman hararar haisam din take kmr ta

makuresa amma yaki dago kan, yau dae xafi

Alhaji da uwarsa sukayi niyyar tarawa

umma, tunda gashi 'ya yanta biyu gaba daya

auren hadi xa a yi masu, tab ae ita kam

baxata yi tolerate din wannan ba. Intisaar

sae tsunkulin maryam take yi tana 'yar

dariya tana cewa "amaryar yayanmu,"

xainab ma hka ta dan dinga tsokanrta

murya can kasa, ita dae bata ko daga kai ta

kallesu ba, Abba ya kira Aliyu dake ta

hararar inna da 'yar ta nafisa don yasan

sune kan gaba akan wannan abun,ya dago

kai fuskarsa a dan daure yace "na'am" abba

yace"ya maganar aure fa?" ya dan yatsine

fuska yace "ban shirya ba abba" abba ya

tsura masa ido yana kallonsa kanayace

"matarce bbu ko kudi?" ya tabe baki yace

"duka" don bae ga dalilin wannan tambayr

da abba yake masa gaban yan sa idon nan

ba, har da inna yake nufi da momy, dama

shi daya abba ya kira ya tambaya da xae ce

masa yana da safeenah, amma ba gaban

wannan group din da ya tara ba. Hajiya taji

ddin yanda dan nata yaba uban nasa amsa

har ta kasa boye hkn sae murmushi take,

abba yyi murmushi yace "to yyi kyau,"

sannan ya juya yana kallon intisaar yace "ke

inna tace akwae me nemanki ko?" gabanta

yyi mugun faduwa ta sunkuyar da kai bata

ce komai ba, abba ya nisa yace "baxan iya

bashi ke ba fatima, ke din tamu ce baxan

bari ki fita daga gidan nan ba sae daeyyi

hkuri, amma idan har yaga akwae wanda

yake so a gidan nan xan iya bashi, don naga

inna ta yaba da hnklinsasosae," kmr saukar

aradu mgnr ta dinga xuwa ma intisaar ta

kasa dago kanta sae jirin da take gani daga

xaune, falon yyi tsit kowa na kallon abba, ita

kanta xainab sae da tayi mutuwar xaune

don maganar ta girgixa ta sosae, abba yyi

shiru sannan yaci gaba da magana kmr hka,

"ynxu abinda nke son kowa ya sani a nan

shine, Ni da mahaifiyata munyishawara

daga karshe muka kawo conclusion a kan

cewa, na hada auren 'ya ta fateema da Aliyu,

kuma ni din xan masa komai na auren

tunda yace bae da kudi," final decision din

da na ynke knan, don hka bna son wata

magana kuma indae a kan wannan ne daga

bakin kowa, ya fadi yana kallon su gaba

daya.

.

.....Har daren ranar Intisaar bata daina kuka

ba,ita kam tunda take bata taba shiga tashin

hnkli irin na wnn rana ba, momy tayi

lallashin har ta gaji ta kyaleta ganin kamar

kara tunxurata take, ita gani take kmr momy

ba sonta take ba tunda har taki cewa

komae a falon, Zainab da maryam ma sun

gaji da lallashin sun kyaleta, hka ma Anty

Nafisa da ta hau ta da fada ganin lallashin

nata da ake kmr xuga ta ake tayi ta kuka,ita

kam ta rasa abinda ke mata ddi a duniya.

Karfe tara da minti biyar na dare Haisam ya

shigo falon nasu, momy na xaune ita da

ihsaan suna cin abinci, ita ko tana kasan

tiles a xaune ta kife kanta da kujera tun safe

take a hkn, sllh kadae ke mikar da ita kuma

da tayi xata dawo ta xauna taci gaba da

aikin kukanta, dama tuni momy ta fita

harkarta, don abincin ranar da ta xubo mata

ma kin ci tayi, hkn ma yasa bata xubo mata

na daren ba tunda abun nata kmr iskanci

ne. Haisam ya gaida momy taamsa da

fara'arta ta bar masu falon, ya dawo gaban

intisaar ya durkusa yana kallonta kmr shima

ya taya ta kukan, wani sabon kukan ta fashe

da tana kallonsa gwaninban tausayi, ya

xauna gaban nata hade da dago kanta cike

da damuwa yace "haba intisaar, so kike ki

janyo ma kanki wani ciwon ko," xubewa

jikinsa tayi cikin kuka tace "ka taimakeni ya

Haisam, ka ba ma Abba hkuri wllh bna son

ya Aliyu, kasheni xae yi idan....." ya rufe mata

baki hade da rungumota yace "ya isa hka

kanwata, bbu abinda ya isa ya maki wanda

Allah bai maki ba," a hankli ta fara kkrin

hadiyekukan nata sae ajiyar xuciya da take

yi, har lkcin yana rungume da ita, murya can

kasa tace "ya Haisam," shima murya can

kasa yace "kanwata" ta girgixa kai a hnkli

tace"da ma kai ne" ya dagota yana kallonta

yace "ni ne me?" wasu sababbin hawaye

suka gangaro bisa kuncinta, ta maida kanta

ga kafadarsa cikin rawar murya tace "dama

kai ne Abba ya bani,

Bayan sati biyu da faruwar lamarin, tana

xaune ita dazainab da kursum a tsakar gida,

su suna cin gyada suna hirar irin abubuwan

da xasuyi a bikin fadila da ya rage saura sati

biyu don abba ya maido dashi kusa a dalilin

fitsarar da taje tayi ma inna wae sae tace

ma abba ya janyemaganar aurenta da mai

'ya ya har uku tunda ita ce ta xugasa ya

hadasu dama, kowa dai yasan umma ce ta

sa taxuwa tayi ma innar hka, inna ko ta

kwashe abinda ya faru da wanda ma bai

faru ba duk ta tsara mar abba tana

matsarkwalla, har da ce masa da bulalarta

taxo wae xata mata duka, kuma daga Aisha

har shafa bbu wanda ya hanata suna

kallonta, abba yasa Haisam ya xane ta snn ya

maida bikin kusa. intisaar tayi xurfi cikin

tunanin da tke yi, xainab ta kwashi bawon

gyadar da suka gama ci ta watsa mata su,

ba shirita dawo daga duniyar tunanin da ta

shiga, ta hade rae tace "meye hka xainab,"

xainabta dawo gefenta taxauna tana

kallonta tace "haba intisaar ke baki da aiki

ynxusae tunane tunane, dubi fa yanda duk

kika bi kika lalace," intisaar tayi narai-narai

da ido kmr xata yi kuka amma ta kasa cewa

komai, xainab tace "ynxu tsakaninki da Allah

meye matsalarki ki gya min," nan da nan ta

fara hawaye tana kallon Zainab din tace "ya

faruuq," xainab tayi tsaki tace "yyi pick din

cal din naki ne," ta girgixa mata kai a

hnklitace "A'a, he ix nt still respondn,"

xainab ta tabe baki "to tunda ke kuma

shashasha ce 'yar wahala ae sae ki ta

kiransa, nan a gabanki ya haisam yyi ta

kiransa ranar kinga ya daga, mutumin da

har office ma ya bi sa, sae dae ace masa

baya nn, alhalin kuma yana nn din,

kwanakin baya kusan kullum sae inna ta

kirasa kinga yana daga wayar, mutumin

daya gujeki lokaci daya idan ba ma wauta

ba meye na damuwa dashi," cikin kuka

intisaar tace "haba xainab ba dole ya guje ni

ba, ai tunani xae yi na yaudaresa ne, kuma

ko..." xainab ta buga tsaki tace"gskya ne, sae

ki tayi ai," snn ta bar ta wajen tayi gaba,

kursum ma ta mike tace"duk kin bi kin daga

ma mutane hankali akan wanda bai ma

damu da ke ba, idan har sonki yake da

gskya, ai baxae guje ki lkci daya ba, kuma

idan shi dan mutunci ne bai ci ace ya ma ya

Haisam abinda yyi masa ba" ita ma tana kai

wa nn tayi gaba, ta kife kanta kan

gwiwowinta, kuka take kamar ranta xae

fita, ita kam ta ga rayuwa, ynxu bbu wanda

xae fahimce abinda take ji a ranta, momy

damatuni ta dawo daga rakiyarta, ga wani

irin sabon tsana da hajiya ke mata a gidan

don ji take kmr ta kasheta ta huta, hkn yasa

bata da ikon ko lekowa compound, ynxu ma

bata gidan shine dalilin fitowar ta tsakar

gidan dasu xainab. Budewar gate din da taji

ne yasa tadago kanta a tsorace don tayi

tunanin su hajiya ne suka dawo, wani irin

muguwar faduwar gaba yaxo mata ta dalilin

hada idoda suka yii da ya Aliyu, tuni jikinta

ya fara bari tayi saurin mikewa tsaye, tana

kakkabe jikinta duk na karfin hali. Sae da

taga ya wuce ta snn murya na rawa tace"ina

yini," shima don gudun kar yace bata

gaishesa bane, ta ga ya juyo yana

dawowata inda take kuma, salati ta shiga yi

a xuciyarta gabanta na ci gaba da bugu, shi

knn ta ja ma kanta, da ta sani da bata

gaishesa ba ma, gab da ita ya tsaya yana

kallonta, ta kasa dago kai ta kallesa don

tsoro,"kika ce me?" ya tambayeta cikin daga

murya, ta fara kame-kame. "aa.. Dama ni em

gaisheka nayi dama," ya fixgota hade da

dago kanta yana kallonta, ta tsura masa ido

ganin yanda ya rame sae idanuwa, lips din

nn nasa yyi wani irin pink sae sheki suke.

Wasu sababbin hawaye sukagangaro bisa

kuncin ta.

.

Abba na barin wajen, Aliyu ya fito yyi hanyar

gate yana hararan inna da har ynxu ke tsaye

tsakar gidan tana kuka, inna ta bisa da

gudu ta datse gate din tana cewa gidan

uban wa xaka? Sae kuma ta shiga kwada

ma Abba kira"Bukar maxa ka fito gashi nn

xae gudu wllh," Abun dariya abun takaici, su

fadila da kursum dake leke ta taga suka

dinga dariya har da faduwa, nn da nn Aliyu

ya saita murya ya marairaice mata yana

rokan ta ta bude gate ya fita ynxu xae

dawo, inna taki sae faman kwala ma Abba

kira take tana cewa xae gudu, Haisam ya

fito yyi bangarensu intisaar, ba a dau lkci ba

suka fito tare da momy suka shigafalon

Abba, duk wnn abun da ake akan idonsu

hajiya dake leke ta taga ne, wayar Aliyun yyi

ring ya duba ya ga Abba ne, ya maida aljihu,

yace "don Allah inna ki bani waje na wuce,

kati xan je siya," inna ta galla masa harara

tace "ae wllh bbu inda xaka sae bukar ya ci

min ubanka yau," dariya ta kubce masa, ya

ko dinga yi har da buga kafa, karar da

wayarsa ta sake yi ne yasa yyi saurin juyawa

yyi bangaren innar, inna tace "gidan uban

wa xaka, kar ka kuskura ka dosa falona," ko

kallonta bai yi ba yyi saurin shan kwana, sae

ga Abba ya fito fuskar nn tasa bbu alamar

wasa xae yi bangarensu Aliyun inna tace

"yyi bangarena maxa ka bisa" bai kara bin

ta kanta ba yyi sashin nata, Aliyu kam bae

tsaya sashin inna ba don yasan biyosa abba

xae yi, yyi nisa da bangaren inna ya tsaya

kare ma fence din gidan kallo duk electric

wire ne, baxae yiwu ya dira ba, yayi jim kmr

mai naxarin yanda xae yi sae kuma ya xaga

kawae har bangarensu intisaar, ta gama

dauraye kwanukan da suka ci abinci knn a

bakin famfo ta juya xata shiga falonsu ta

gansa, ta tsorata ainun, ta yo waje da ido

cikin tashin hnkli,shiknn ta shiga uku gashi

Abba ya kira momy ta tafi, ita kadae ce

wajen don ko ihsaan ma na bacci a sashin

inna, ihu ta bude baki xata kwada jikinta na

bari yyi saurin fixgota hade da rufe mata

baki ta fado kansa ya ja ta suka shige falon

nasu ya kullo kofar.

.

69..... Suna shiga falon ya turata yyi xamansa

kan kujera, sai kuma ya mike ya bude fridge

ya dauko ruwan gora ya dawo ya xauna

yana sha, ita ko jingina tayi jikin bango

xuciyarta na harbawa tana kallonsa,ya

xabga mata harara"da'alla get out malama

ki bar kallona idan ba hka ba na fasa maki

ido," da sauri ta dauke kanta tayihanyar

bedroom, ya daka mata tsawa,"cum back

hia dabba gidan uban wa xaki, ba aiki kike

ba" ta tsorata da yanda yake mata maganar

ta dawo da sauri kuma ta bude kofar falon

ta fita ta dauki broom ta fara sharan dole, to

me ya kawo sasashinsu, Abba ta hango

yana tahowa inna na biye da shi a baya

"Bukar wllh yana cikin gidan nn baxae yu

ace ya fita badon na datse gate din, bari dae

mu duba ko nn ya yo," itakadae ke xubar ta

don Abba ba sauraranta yake ba ma,

intisaar taajiye broom din hannunta ta

shige falonsu da sauri ganin basu ganta ba,

kwance ta gansa kan kujera yana kallon

tashar Mbc2,shi ynxu ko shakkar momy ta

xo ma ta sameshi bayan abinda yyi mata

yau baya yi, ya galla mata harara yace "ke

fice ki banwaje kar na taka ki a nn, kar ki

sake shigowa falon nn sae na fita," ta

girgixa kaitace"A'a Abba ne naga yana

xuwa nn....." ya mike xaune da sauri yace

"nan yake xuwa?" ta gyada masa kai, yyi

shiru sai kuma ya tabe baki yace "Allah ya

kawosa lfy, get out ke kuma," ta juya xata

bar falon sae kuma ta sake waigowa tace

"har da inna fa," ya xaro ido yace "wat?

inna" kawae sae ya mike yyi bayan kofa da

sauri jin muryar innar, don yasan inna

akwae xugi, xatai ta xuga abba ne shi kuma

ya dauka yai ta xauna wa a ka, yasan hkn

kuma baxae sa yaji da ddi wajen abban

nasa ba in dae hajiya inna na gun. "ae yau

kam mai raba mu dashi sae Allah ko Bukar?"

Abba dae bai ce komai ba ya budekofar

falon suka shiga, intisaar dama tuni tayi

hanyar bedroom tun kan su shigo, inna ta

kwado mata kira ta fito da sauri tace "abba

sannu da xuwa," inna tace"Aliyu ya yo nan

hka?" intisaar ta girgixa kaida sauri tace "aa

ban gansa ba," inna kamrtayi kuka ta dage

ita fa Aliyu na cikin gidannn bai fita ba, Abba

ya sake dialin nmbrsa xae kira, intisaar

dama na ganin yana danna waya tasan

kiransa xae yi, duk ta rikice ta fara kame-

kame"aa,.. Ab.. Abba aibai taho nan ba, emm

kila de yana falon Hajiya ne, amma baya nn

wajajen," kmr ance ta juya taga wayoyinsa

har uku kan kujerar da ya xauna, ta xaro ido

a tsorace ga abba ya dage sai neman kiran

wayar tasa yake, cikin dubara tayi ta wajen

kujerar da wayoyin nasa suke ta xare

dankwalin kanta ta jefa kan wayoyin, sae

kuma ta xube kan kujerar da karfi, gaba

daya suka juya suna kallonta har suna hada

baki "lafiya, me ya faru?" ta dafe kanta

murya can kasa tace " kai na ke mani ciwo,

jiri nake gani," Abba yace"subhanallahi, tun

yaushe," ta sake marairaicewa tace "tun

daxu," inna tace"bari ina da maganin ibba ki

sha nasan shi ne," Abba ya bata dubu biyuta

siyo magungunan da take sha ya juya ya

fice, inna ta bi sa a baya tana cewa "wae to

yanxu ina Aliyu ya shiga jama'ah, Allah yasa

dae ba tserewa yyi ba," suna fita tayi ajiyar

xuciya ta mike tsaye ta dauki dan kwalinta

ta daura tayi hanyar kofar da saurixata rufe,

ta kusan cin karo da momy, ta xaro ido cikin

tashin hankali tace "mo momy kin dawo,"


Kallon mamaki Aliyu ya tsaya yi ma Haisam,

"ka mareni?" Haisam ya matso gabansa

yana kallonsa da kyauyace "an mareka din,"

inna tuni ta ja intisaar suka shige daki da

sauri suna rusan kuka, cikin sanyin murya

Aliyu yace masa "xaka gane kuranka," snn

ya fice daga falon, hajiya da umma na labe

bakin kofa tun bayan ihun inna na farko da

ya fargar dasu suna lekan duk abinda ke

faruwa, Haisam na fitowa umma ta bi sa da

masifa kmr ta rufe sa da duka, "wawa

kawae ko ina ruwanka oho," ko kallonta

baiyi ba yyi gaba abinsa. Karfe shidda na

yamma abba ya dawo gida bayan inna tasa

su fadila su kira mata shi ya maxa ya dawo

gida ynxun nn, abba ya dafe kansa bayan

yagama sauraren surutan inna, gashi sai

wani irin ihu take masu a falon , dama da

belt din ta shigo falon dan abba ya gani da

kyau, "kalle jikina" ta fadi tana nuna ma

abba hannayenta da kafafuwanta, sai kuma

ta sake fashewa da kuka har da kwantawa

inda take tana cewa "wllh yau idan baka

dau mataki kan wnn shegen hatsabibin

yaro naka ba bar min gidan nn xakuyi daga

kai har shi ba mae kwana gidan nn" su

xainab sae boye fuska suke suna dariya,

intisaar kanta ma dariyar take yi, su hajiya

sai faman tabe baki suke suna hararta,

momy kam kallon tv kawae take yi a falon,

Haisam kuwa na gefen abbansa a xaune,

Abba ya jinjina kai cike da takaici ya sake

kiran Aliyun da ya kira yafisau goma sae dae

yace masa yana xuwa, har ya gama ringin

dis tym around ma bai daga ba, abba ya

sauke ajiyar xuciya yana kallon innar da ta

hade rai, ita kawae jira take taga hukuncin

da xai dauka kan dan nasa, ya dubi haisam

yace "je ka kace masa ko na xo na samesa

ne," haisam ya mike knn xae fita sae ga

Aliyun ya shigo da sllmarsa wanda idan ba

kunne kasa ba ma baxa ka ji ba, ya nemi

gefen khadija ya xauna, yana kallon

abbansa fuska a daureyace "gani nn abba,"

inna tace "to uban waye bai ganka ba,

mugu kawae munafuki algungumi,

shaidanin mutum kawae, ma dae kam Allah

ya isa bamu yafe mka ba" sae kuma ta fashe

da kuka ta kwanta kan intisaar tana rerawa,

har Haisam sae da ya dan dara a falon, su

fadila ma sae yi suke yi, intisaar kadae ce ta

hade rai kanta sunkuye, Aliyu yyi ma innar

wani irin kallon bnxa ya tabe baki ya maida

hnklinsa wajen TV, Abba yyi nisa yana

kallonsa rai a bace yace "me intisaar tayi

mka ka doketa da belt daxu?" inna ta mike

da sauri tana xaro ido tace "kaji wani

shirme irin na Bukar, intisaar kadae? Ae ca

xakayi me intisaar da inna suka yi maka

xaka xanesu da belet daxu, kai jama'ah ni

saenaga ma kamr tsoron dan iskan dan nan

naka kke yi wllh, idan ba hka ba kai ba ka

tashi ka rama min Bukar, dukanmufa ya

dinga yi yana kwallo damu kamr wasu 'yan

cikinsa, yana xaginmu wae yau sae ya

hallaka mu, da kyar Haisam ya kwacemu a

hannunsa, duba jikina duk shatan belet ne,

hka ma na yarinyar nn" ta gama magana

tana huci, abba yyi murmushi yana gyada

kai yace, "to miko min belt din baaba," ta

mika masa da sauri har tana tuntube, ya

mike tsaye ya mika mata belt din kuma yace

"gashi nn baaba ki rama bugun da yyi maki,

snn ki mika ma fateemah ma ta rama

wanda yyi mata," abba ya koma ya xauna,

inna tuni hakoranta suko yo waje, intisaar

ta rike hannunta murya can kasa tace "inna

kawae ki kyalesa don Allah, ki daina biye

masa, kawae mu barsa da....." inna ta tureta

da sauri rai bace tace " kaji min muguwar

yarinya, a kan wani daliin xan kyalesa don

uwarki, amma yarinyar nn muguwa ce wllh,

ke idan baxa ki iya dukansa ba ma ni xan

taya ki wllh" ta mike tsaye tayi wajen Aliyun

tana huci, kowa sae hadiya dariyarsa yake a

falon yana kallon inna, ita kuwa tsakani

daAllah take abunta. "Bukar kace masa ya

cire wnn katuwar rigar jikin tasa" abba yace

"aa baaba ki rama a hka, shirt ce ai " inna

tace "tam," Nan fa inna ta dage da dukka

karfinta ta dinga xuba masa belt din tana

huci, "mugu... mugu... Axalumi axalumi,

mugu axalumi," abunda ta dinga fadi knn

tana lafta masa belt din, dariya kam har da

na hauka a wajensu fadila da xainab, abba

kam murmushi kawae yake, haisam ma

kansa dariya yake, hajiya kuwa mikewa tayi

ta fice daga falon fuu, umma ma ta bita a

baya. Aliyu kam ko gezau, sae dae tuni

kamaninsa suka canxa idon nan yayi jajur

kamr gauta, sae huci yake yana kallon innar,

sae da inna ta gaji snn ta juyo tana huci ta

mikawa intisaar belt din "tashi ki rama ke

ma," intisaar da tuni ta marairaice fuska

tace "ni dae na yafe masa," inna ta xuba

mata belt din a kafa tace "to don uwarki ni

xan rama maki," ta koma taci gaba da xuba

masa belt din tana xaginsa, ta gaji don

kanta ta ajiye belt din tana huci kmr warce

tayi tseran gudu, Aliyu ya mike yana kallon

dukkansu dake falon a xaune ya juya xae

fice abban ya daka masa tsawa yace"kuma

na bka sati uku ka miko min sadakin 'ya ta."

.

. Intisaar ta dago kai tana kallonsa ya

gallamata harara yace "ba dae ice-cream

xaki sha ba,ki shanye su tas ki bani rubbers

din ynxun nn," tamarairaice fuska kmr

xatayi kuka tace "Allahyaya karya take min ni

ban ce...." ya batarankwashi mai xafi cikin

tsawa yace "i did nt ask4 ur opinion, i only

ask yhu to finish ol nd giveme d bowls," ta

jawo roban ice-cream din a hnklita bude ta

dauki spoon ta fara sha, ya mike yakoma

kujera ya xauna yana kallonta, xainab tunita

labe bakin kofa tana lekosu, inna da

kursumdae sae kallon intisaar suke tana ta

tura ice-cream, ita ga ta ba gwanar son ice-

cream ba dontana shan rabi yake

gundurarta, ta dago kai dakyar xuciyarta na

tashi tace "wllh yaya na koshi,"ya galla mata

wani mugun harara yace "xan kofasa maki

kai idan baki shanyesu dukka ba,"

tunihawaye ya cika idonta tana kallon ice-

cream din,inna ta fashe da dariya tace "oho

dae can tamatse maku, ni ai ba ruwana da

lamarinku, kujekuna kunyata ni gaban

Bukar," kursum ma dariyatake hka ma

xainab shi ko ya hade rai yanakallonta,

yunkurin amae ta fara yyi saurinmikewa ya

janye ice-creams din a gabanta, ya sakafa

yyi ball da ita "don uwarki ciki xakiyi

amanda" ta girgixa kai a tsorace tana kallon

inna, yadauki rabin da ta rage ya kifa mata a

ka, duksuka sauka jikinta, tasa kara don

axabar sanyi ,shi ko ya kwashi sauran xae

fita inna ta mike dasauri ta jawo robar furar

da ke gabanta, yanaganin hka ya fice da

sauri ta ko bishi da guduhar tana neman

faduwa har waje ta bisa dashi takwara

masa amma tuni ya bar wajen don bai

mataba shi ba, "gantalallen bnxa kawae

mugu," tafadi tana huci ta dawo da robar

furarta, kwancetaga xainab da kursum suna

dariya kmr wasumahaukata, har ita kanta

intisaar din ma dariyartake, xainab tace "ko

ba komai dae kinsha ice-cream yarinya, ina

ma ni na sami hka," inna nashigowa ta hade

rai tana kallonsu tace "kai dukku tashi ku

bar mun falona wahalallun bnxakawai

tababbun hofi," kursum ta mike tana

dariyatace "ni ba sae kin xageni ba ma

hajiya inna saeda safe" ta fice, intisaar ta

mike da sauri ice-cream na xuba jikinta tayi

bathroom din inna donma kar ta koreta don

bata san inda xata ba.

. ... Tura sa ta shiga yi a tsorace tana

nemankwacewa daga rikon da yyi mata

amma ta kasa,Aliyu kam bai ma san tana yi

ba don idonsa yarufe yyi nisa a abinda yake

yi, ganin Aliyu dagaske yake don har ya fara

canxa salon abindayake yasa ta shiga

dukansa a kirji tana kkrinkwace kanta da

duk karfinta "don Allah ka rufamin asiri ya

Aliyu kar ka min hka ina rokankaplss" a rude

take masa magiyar tana kuka gninabinda

yake shirin yi, bata xata ba kawae taji

yawanke ta da mari ya shaketa yana

numfashi dasauri da sauri, tuni yanayinsa

suka canxa,hawaye kawae take hannnunta

a baki tanagirgixa masa kai, sun kai minti

biyar a tsaye ahkn, har lkcin bae cire

hannunsa daga wuyartaba, amma

numfashinsa ya dawo nml, ita daesunan

Allah kawae take ambato a xuciyarta

tanaduk adduar da ya xo bakinta ga wani

mugunbugu da xuciyarta ke yi, fixgota yyi

ya budebayan motar ya jefata ciki, ya shiga

driver sit yaja motar suka bar wajen, wnn

karon duk iriingudun da ya dinga yi bata

sake gigin cewa komaiba, sae adduar da ta

dinga yi kala-kala axuciyarta gabanta naci

gaba da buga wa, dae-dae wani katon gida

taga yyi park, tsoranta yalinku a kan nada ta

toshe bakinta gudun kar tafasa ihu don hkn

ba karamin aikinta bne, hawayesosai take yi

tana kallon Aliyun, ya bude motarya fita ya

kulle, ta bisa da kallon tsoro ganinyanda

idonsa ya kada yyi jajur don duk

wajenakwae wuta, taga yyi hanyar gate din

yana wayaduk da ba jin abinda yake cewa

take ba "nashigauku ni fateemah," abinda ta

fadi knn a fili tanakuka, taga ko minti biyar

ba a yi ba aka budegate din ya shiga. Kuka

ta fashe da sosae tanarokan Allah ya kareta

daga sharrin Aliyu, a hkabacci yyi gaba da

ita cikin motar duk da ba nakwanciyar

hankali bne. Karfe biyu saura Aliyu yafito

daga gidan, ya bude motar ya shiga,

kallodaya yyi mata ya dauke kansa, ya tada

motar yashiga driving a hankali, ita ko har

lkcn baccitake. Anty nafisa dae kasa

daurewa tayi ta kiraxainab don ta san tana

da hankali, ringin hudu tadaga cikin muryar

bacci tace "Anty Nafisa," antynafisa tace

"xainab kiyi hkuri nasan kinyi bacci,kina ina

ne," cike da mamaki xainab tace "inafalon

inna a kwance, me ya faru anty?" antynafisa

tace "intisaar fa?" xainab tace

"intisaarkuma, ae ca nake tana gidanki"

"nashiga uku niNafisa, xainab don Allah

bata dawo ba," tatambayeta a tsorace,

xainab ta rude ta mikexaune tace "ta dawo

ina?" anty nafisa tace"xainab tun wajen sha

biyu saura na hadata daAliyu su taho....."

xainab tace "innalillahi antymeyasa baki bar

ta ta kwana wajenki ba, kinkirata yanxu?"

nafisa a rikice tace "ina fa xainabduk

wayoyinsu a kashe yake," xainab ta

girgixakai tace "anty wllh ya Aliyu mugu ne,

ynxu inaxae kai 'yar mutane cikin daren nn"

anty nafisatace "innalillahi wa inna ilaihi raji

un, ni kam nagata kaina, ki rufa min asiri

xainab kar ki sanar dainna" sae kuma ta

kashe wayar, baccin da xainabbata sake

komawa ba knn, ita ma duk hankalintaya

tashi ta shiga kiran nmbr intisaar din da

Aliyuduk switch off, tasan yayanta bai da

imani kokadan, to ynxu meye abun yi. To fa,

ko ina ogaAliyu xae kara lulawa da matarsa

oho.... Tam mudae 'yan look ne.


.....A hankali Aliyu yyi parkin dae-dae bakin

gate, ya juya for d first tym tunda ya fara

drivin yana kallonta, har ynxu bacci take, ya

kalle wrist watch dinsa ya ga karfe uku da

minti biyar, ya shiga tunanin yanda xae yi,

Haisam ya fado masa, sae kuma yyi saurin

kauda tunanin, a dalilin tunawa da yyi ae

har yau ba sa shiri, ya dae gama tunane

tunanen mafita daga karshe ya yanke

conclusion kawae ya kira Haisam, ringin

biyu ya daga, Aliyu yace "xo ka bude min

gate," snn ya katse kiran, bayan kmr minti

biyar Haisam ya bude gate din, yyi drivin

motar cikin compound din yyi park, ya fito

ya kulle motar, haisam yace "daga ina hka"

ko kallonsa bae yi ba yace "inda ka aikeni,"

Haisam ya ja guntun tsaki ya juya xae shiga

ciki sae ga Abba ya fito, ya tsaya kallon

Aliyun yace "daga ina hka Ali," ya dan shafa

kanshi yace "No wani abokina ne ya kirani

bai da lfya shine naje," abba yace"ok, ya

hanya," yae "lfya" ba tare da ya kallesa ba ya

bi bayan haisam da sauri, abba ma ya koma

ciki... Haisam yace "wa yasani ma ko wajen

shaye shayenka kaje," don bae ga alamar

gskya a tare dashi batunda yaki tsayawa

abba na masa mgna, Aliyu ya shige gabansa

da sauri yana masa wani irin kallo yace

"kace me?" Haisam yace abinda kaji snn ya

shige bedroom ya kwanta.

.

Sae kusan asuba intisaar ta farka cikin

motar, a hankali ta shiga bn motar da kallo

da mmaki tana kokarin tuna abnda ya faru,

nn da nn ta tuna, ta jawo wayrta da sauri ta

kunna don ta ga karfe nawa, hudu da kusan

rabi ta gani, hankalnta ya tashi, to ina Aliyu

yaxo yyi parkin dinta ya wuce, ta matso

kusa da glass din motar tana leken waje,

mamaki ya kamata sosae ganin a cikin gida

ne, nn da nn taji ta samu nutsuwa ta shiga

hamdala a xuciyarta, wayarta yyi ring ta

duba da sauri taga Anty ce, ta daga kan tace

komai anty tace "intisaar kina ina ne," a

rikice take maganar, intisaar tace "ina cikin

motar ya Aliyu..." anty tace "mene? Kina me?"

tace "nima ban sani ba anty," anty ta

dakamata tsawa tace "don uwarki baxa ki

gya min inda ya kai ki ba," ta marairaice kmr

xata yi kuka tace "wllh wllh anty kawae yaje

yyi parkin dina a wani gida ne, ya shiga ciki

ya bar ni cikin motar ban kara ganinsa ba

har nayi bacci, ynxun nn na tashi na ganni

cikin motar amma a nn gida," anty tace "kin

tabbata intisaar, ki gya min gskya donAllah,"

tace "Allah anty gskya na gya maki" anty

nafisa tace "shiknn sae na shigo anjima,"

snn ta kashe wayar. Karfe biyar saura abba

ya fito ya wuce masallaci, Haisam ma ya fito

tare da Aliyu suka wuce masallacin, ta bi su

da kallo, Aliyu ko kalln motar bae yi ba kmr

bae san da mutum a ciki ba yyi gaba, tana

nn a hka har su ka dawo daga masallaci har

da abba, intisaar taji kmr ta fashe da kuka

ganin inda kokallon motar Aliyu baya yi, ta

bisu da kallo har suka yi bangarensu da

haisam, sae kusan bakwae saura Aliyu ya

fito yyi kusa da motar ya bude, abun dariya

Aliyu bae bari sun hada ido da intisaar ba ya

fixgotaya wurgar waje ya rufe motarsa ya

wuce ciki, tayi bangarensu da sauri a

tsorace, ta tarda momy na shara ta gaisheta

duk da tasan batayi sllh ba don tasan momy

xata yi tunanin bangaren inna ta kwana,

momy ta amsa ba tare da ta kalleta ba taci

gaba da abinda take yi, ta shige bedroom

da sauri don ta samu tayi sllh kafin momy ta

shigo.

.

.Karfe takwas anty Nafisa ta shigo

gidan yayanta tayi bangaren su Aliyun

xuciyarta na tafasa, don tun asuba take

kiransa yaki daga wayar, ta kira Haisam tace

ya basa yaki karba wai yana busy, direct

bedroom dinsa ta shiga yana xaune yana

danna laptop Haisam na rubutu a file, cikin

bacin rai take magana tana kallonsa "Aliyu

nagode da abunda ka min jiya ka kyauta, ni

ai ban san kai mahaukaci bne mara tunani

sae jiya, wllh kaci sa'ar abu daya yau da sae

ka sha mamaki," ita daya ke ta kumfar

bakinta, don Aliyu ko dago kai bai yi ba

idonsa na kan abinda yake yi a laptop, hkn

ya dada tunxurata ta fixge laptop din a

fusace ta jefar kan gado tana cewa "don

uwarka ba magana nake maka ba xaka

maida ni mahaukaciya," ya mike a fusace

yana kallonta yace "wllh kika bata min

laptop sae kin siya min sabo," anty nafisa ta

cakumosa rai bace " iyye! ni ka ke gya ma

hka don uwrka, ai Aliyu da mari na kawae

kayi ka nuna min kai tatattcan dan iska ne,"

haisam dae na xaune yana kallonsu bai ce

komai ba, nananty nafisa ta dinga masa

tijara tana xaxxaga masa rashin mutunci

kala kala kmr xata maresa, shi dai ido kawai

ya xuba mata yana kallonta sae dae ya tabe

baki, sae da ta yi mai isarta bayan tayi ma

haisam bayanin abinda ya faru ta fice tana

cewa "jahilin bnxa kawae, a hkn xa a

dauketa ma a baka idan ba jaraba irin na

yaya ba, don inna tuni ta gama sarewa da

kai," tana fita Aliyu ya mike ya ja dogon tsaki

yce "kawae taxo da sassafe ta cika ma

mutane kunne kmr wata sabuwar kamu,"

Haisam ya girgixa kai yace "kadae bi duniya

a hankaliAliyu, indae mutum yyi da kyau...."

Aliyu ya shakesa idon nn nasa ya kada yyi

jajur yace "kace me dn babanka?" haisam

yyi murmushi yanakallonsa kawae bae ce

komai ba, hkn yasa ya turasa da karfi

yace"don uwarka da ca nayi mka da gudu

na bi duniyar," haisam dae bai ce komai ba

ya fice ya bar masa dakin, ganin ransa ya

bace sosae, don ahka suka taso in dae ran

daya ya bace cikinsu daya na kkrin ganin ya

fita harkar daya no matter abinda xae masa.


Ganin inna da gaske take yasa Anty Nafisa ta

fita ta kira abba ta sanar dashi abinda ke

faruwa, abba ya rasa ma me xae ce mata

don takaici, shi dae har ga Allah uwar nn

tasa tana basa matsala tare da daga masa

hankali a gidansa, yace ma Nafisar xae

kirata snn ya kashe wayar, yana kashewa

kuwa kiran inna ya shigo bai daga ba ya

kashe wayar ma gaba daya.Ya kira Aliyu ta

wayan Alhaji mukhtar yace masa yaje gida

yanxun nn ya duba Fateemah bata da lfya,

Aliyu ya danyi jim, har sae da Abba yace

"kana jina," yace "eh ynxu xan tafi gidan,"

snn ya kashe wayar. Abba ya tura Alhaji

mukhtar yaje gurin inna, bayan yyi masa

bayanin da Nafisa tayi masa, Alhaji mukhtar

yyi dariya yace "tsufa ne ba wani abu ba ke

damun inna," ko rufe baki bai yi ba sae ga

kiran innar ya shigo wayarsa, abba yace ya

daga, yana daga wa kuwa muryarta kmr

speaker cikin tsawa take mgnr "Mukhtar

Mukhtar, ina Bukar, kace masa wllh tun kan

nasa a kawoni inda yake yaxo ya raba wnn

gantalallen auren da ya hada, don wllh

baxaku kashe min jika a bnxa ba,kuma bbu

shegen da ya isa yyi mata dole " alhaji

Muktar ya dinga bata hkuri ya samu ya

lallabata yace "gashi nn xuwa," yana kashe

wayar yace ma Abba suje can gida abba

yace aa shi dae yaje, a hka suka rabu Alhaji

mukhtar ya kama hanyar gidan shi daya.

Aliyu yyi parkin motarsa a kofar gida amma

ya kasa shiga gidan sbda jama'ar da suka

cika gidan ta ko ina, ya ciro wayarsa ya kira

haisam yarakasa su shiga gidan tare Haisam

yace masa yana ciki shimabae dde da shiga

ba Anty Nafisa ce ta kirasa, da kyar ya fito

daga motar ya shiga gidan yyi bangaren

inna ba tare da ya kalli kowa ba duk da

tsokanarsa da aka dinga yi, bbu kowa falon

inna duk ta koresu ta kunna TV tana kallo

fuskar nn tata a tsuke, da yake sun san halin

innar kuma da sha'anin tsufa bbu wanda ya

kawo komae a ransa sae dariya ma da suka

dinga yi suka bar mata falonta, basu san

inna da gske take ba, bakin kofa Aliyu yaci

karo da Haisam ya fito daga falon ransa

abace, Aliyu ya tambayesa me ya faru, yyi

tsaki yace ka shiga ka gani, snn yyi gaba,

.

ya shiga falon yana kare ma ko ina kallo,

inna na ganinsa ta dada tsuke fuska tana

xare masa ido tace"inji dae da takardar

jikata ka shigo" yyi mata wani irin kallo na

rashin fahimta, da kmr xae yi magana sae

kuma ya fasa yyi hanyar bedroom dinta, ta

bi sa da gudu ta shige gabansa tana huci

tace "wllh wllh ka ba jikata takardarta kar na

tara maka jama'ar kano yau gaba daya,Abin

ma dariya ya ba Aliyu, ya tsaya kallon innar

yana gyada kai, yace "kan wani dalili xan

bata takardar," inna ta gyara tsayuwa tace

"sbda saura kiris ta amaye hanjin cikinta

yau" dariya Aliyu ya dinga yi har da buga

kafa yana kallon innar, inna ta bude baki

tana binsa da kallo daga sama xuwa kasa a

fusace tace, "ka maida uwarka Aisha

mahaukaciya ba ni ba," nan da nn ya hade

rai yace"kika ce me?" tace "abinda

kunnenka ya jiye mka," bae sake ce mata

komae ba ya bi ta gefenta xae shiga dakin

ta tare hanyar da sauri tana huci, "nace

takardarta kawae xaka bata," wani irin

tsawa da ya raxanata ya daka mata, "da'alla

ki fice ki ban waje hajiya, naki bada

takardar," inna ta fasa ihu mai kara tana

kiran jama'ah su xo su taimaketa duniya

taxo karshe Aliyu ya bangajeta gefe, abun

dariya abun takaici, Anty nafisa dama tuni ta

yafa gyalentata bar gidan, momy kuwa can

uwar dakanta ta shige, su hajiya da umma

kmr suce wayyo Allah don ddi, ga gida cike

dam da mutane

.

Hka inna ta dinga gabxawa da Aliyu kan sae

ya ba intisaar takardarta kuma taki barinsa

ya fita, dariya kam wasu har da hawaye,

intisaar dae duk wnn abun da ake bata sani

ba, bacci mai nauyi yyi gaba da ita. Aliyu

kam ya kasa ce da inna komai sbda

mutanen da ke wajen sae binta yake da ido

tana ta xuba masa rashin mutunci, can dae

ganin abun nata gaba yake ba baya ba yace

"ke wllh baki da maraba da tsofaffin

yarbawan lagos, dama can cikinsu kika je

kika xauna da yafi maki alkhairi, haba

mutum bashi da aiki sae masifa da fadan

rashin gskya, wnn wllh duk halin tsofaffin

yarbawa ne," nn fa Aliyuya sama ma kansa

lfya, don xube wa inna tayi gun ta dinga

rusa ihu wae jikanta ya hadata da kafurai

yace mata tsohuwar bayerabiya, hehehe

gidan Bukar dae ya tashi daga gidan biki ya

koma gidan comedy, hmm bari kawae mu

tsallake nn wajajen sisters. Karfe takwas aka

gama walimar da Anty Nafisa da kawayenta

suka shirya don kmr yanda Aliyu yace baya

son ko wani irin party, Abba bae bari anyi

komai ba duk da Anty Nafisa ta so ko dinner

ne ayi, ynxu kam intisaar ta daina kukan da

take yi sae dae ta xama kmr wata gunki ga

muguwar ramar da tayi duk tayi wani irin

sanyi tun bayan nasihar da Alhaji mukhtar

yyi mata daxu da wani abokin abba, karfe

tara aka fara shirye shiryenwucewa da

amarya don abba yace ranar xa a kaita, inna

ta shigo dakin rike da kofi tana wangale

baki tace "maxa ki shanye wnn jikalleta,

shine na karshe," sae ka rantse kace ba

innar daxu bace.Anty Nafisa ta dago intisaar

tana kallonta tana murmushi bayan matar

da ta kawo musamman dongyaranta ta

gama tsantsara mata kwalliya na fitan

hankali bayan ta gama mata gyaran karshe,

lace ne mai laushi da shegen kyau, shi ba

milk colour ba, kuma ba light brown ba, da

ratsin orange colour a jiki sae daukar ido

yake, fuskar nn tata tasha cool make up, ga

design din lallenta da yyi ma fara fatar ta

kyau sae sheki yake, Anty nafisa ta dago

fuskartatana kallon idonta, ta girgixa mata

kai hade da bata rai ganin hawaye makale a

idonta suna neman xubowa, ta dauki

hankerchief ta goge mata hawayen, snn ta

dauki babban mayafinta fari ta yafa mata a

ka,

.

ta dauko mata takalminta shi ma farin ta

saka, snn ta ja ta tayi bangaren Abba da ita

yan rakiyarsu na biye dasu a baya, Nasihar

karshe abba xae mata, fuskarta a rufe yake

Anty Nafisa tayimata jagora har cikin falon

Abba, ta xaunar da ita har lkcn fuskarta a

rufe yake tana hawaye duk da Nafisa bata

san kuka ma take ba, kamshin turaren Aliyu

ta dinga ji a gefenta hkn yasa gabanta ya

shiga faduwa, ta juya da kyar ta kalli gefenta

taga Aliyu xaune shima kansa a kasa, yana

sanye da shadda ruwan kasa yyi masa kyau

sosai, cikin dubara ta dan matsa ganin kusa

kusa suke,"fateemah" taji abba ya kirata

cikin nutsuwa, ta amsa da dashashiyar

murya tace "Na'am Abba," abba yyi

murmushi yace "kin san abinda nake so

dake," ta girgixa kanta ba tare da ta dago

ba, nn daeabba ya dinga mata nasiha tun

tana daure wa har ta kasa ta fashe da kuka

sosai, hkn yasa Abba ya kyaleta ya juyo kan

Aliyu, shi ma dae har Abba ya gama bae

dago kai ba, sae maganar abba ta

karshegareshi ne yasa sa dago kai yana

kallon abban,"kuma Ali idan ka cutar min da

fateemah bana tunanin xan iya yafe mka,"


Aliyu yyi wani kasaitattcen murmushi tare

da maida kansa kasa, Abba ya sa masu

albarka snn yace su tashi suje Allah ya basu

xaman lfya, intisaar na gaba yana binta a

baya mutanen da suka rakota falon suka

rufa masu baya, anty nafisa kuwa ta tsaya

don tana son magana da yayan nata kafin ta

fita, sae ga inna ta shigo tana murmushi

tace "Bukar Bukar, wae da ca nayi don Allah

ko xan iya binsu na koma can da xama, don

gskya gidan nn naka duk ya fitar min a rae

barin da xasu barni ni kadae, dama ga

matanka ba gani na da gashi suke ba gaba

dayansu, can ko kaga muna tare gaba daya

snn suna gani na da mutunci, idan ya so

duk bayan wata biyu sae na dinga kawo

maka xiyara nn ko ya ku ka gani....." abba ya

juya cike da takaici yana kallon Nafisa da ta

kauda kanta, ya mike tsaye rae bace yace

"ae saeki bi su to" snn ya shige bedroom

dinsa, Nafisa ta mike ba tare da ta kalli

uwartata dake nn tsaye kmr gunki baki

bude ba ta fice. Momy ta kasa ce da intisaar

dake durkushe gabanta tana jiran tata

wordof advice din kan xamantakewar aure

komai, Nafisa dake kan su a tsaye tace "kiyi

magana mana maman ihsaan lkci fa na

wuce wa," momy tayi murmushi tace "Allah

ya basu xaman lfya, kuma ya albarkaci

aurensu, shi knn abinda xan iya cewa knn,"

anty Nafisa tayi murmushi ta dago intisaar

dindake kuka sosae tace "mamanki ta maki

addu'a fateemah, kice ameen,"

.

intisaar ta xube jikin uwartata tana kuka

sosai tace "momy ni bna son nabarki baxan

iya ba, don Allah kice su bar ni, bana son

naje ko ina," da kyar Anty nafisa da kawar

momy suka fitar da ita daga falon don

haukace masu tayi, momy duk iya dauriyarta

sae da ta xubdama 'yar tata hawaye don taji

tausayinta sosae, kuma sae gashi Allah bae

sa tayi dacen miji ba, da har su Anty nafisa

xasu kai ta wajen inna tayi mata tata

nasihar aka ce masu ae fa inna na can tana

ta rusa ihu, ba shiri suka saka intisaar a

motar ita da kawayen nata, wato su zainab,

Anty nafisa ma ta shiga motar suka kama

hanyar gidan Aliyu dake can Hotoro, su

Hajiya da umma dama tun da rana suka

kulle kofofinsu kmr bbu kowa a ciki, don

cikin lodin jama'ar da suka xo bikin bbu

dangin hajiya ko daya bare kawayenta hka

ma umma.karfe goma da kusan rabi motar

da ta taho dasu tayi parkin cikin gidan Aliyu

bayan mai gadi yabude gate din, abokinsa

ne Mujaheed yyi drivin din, gida ne babba

mai kyan gaske ya kawatu da shuke shuke

ta ko ina masu daukar hankali, ginin tsarin

duplex ne, dakuna uku da bathrooms a ciki

each, sae babban falo da bathroom da toilet

a ciki daga downstairs don sae ka hau

stairs xaka tafi dakunan,kitchen din babba

ne sosai sai kuma store dake cikin kitchen

din, stairs uku xae yi lead dinka xuwa

dinning din da aka xagaye da labule snn

akwae kawatattcen garden dake ta bayan

gidan, Anty nafisa ta fito da intisaar daga

motar fuskarta a lullube suka hau stairs na

balconyn, Anty Nafisa ta fadi mata adduar

da xata karanta a kunne kafin ta shiga

gidan kuma ta tabbatar da kafar damanta ta

shiga gidan, sun tar da mutane da dama

cikin gidanmasu jiran kawo amarya, har

bedroom Anty nafisa da yan rakiyar suka yi

ma intisaar jagaro suna guda, ita dae

intisaar ji take kamr ba ita ba binsu kawae

take kmr wata gunki, Aminiyar inna ta

xaunar da ita gefen gadon tana ce ma

mutanen da suka shigo suka cika dakin su

fita su bata waje xatama intisaar magana,

duk sae da ta koresu dakin ya rage daga ita

sae Anty nafisa da xainab, maganganun da

intisaar bata yi xato ba masu nauyita dinga

gaya mata ga anty Nafisa tsaye, xainab

dama tsum tsum tayi ta fice daga dakin, ita

dae fuskarta a rufe yake, daga karshe ta

dada mata nasiha sosai, Anty nafisa na

tayata, kuka sosae intisaar ke yi tana

tausayin rayuwarta don tana da tabbacin

kila farin cikinta ya gama karewa a duniya,

.

karfe sha daya bakin suka watse gida ya

rage daga Anty nafisa sae xainab don har ta

kawayen amarya ma sun tafi, su ma suna ta

shirin wucewa ne, dama Anty nafisa ta ajiye

mata kayan baccin da xa ta saka snn ta

nuna mata turarrukan da xata shafa kafin ta

kwanta, ta tambayeta tana jin yunwa ne,

tace A'a, ta fita kitchen ta hada mata wani

tsumi ta bata ta shanye gabanta, lkcin da

xasu tafi kuwa intisaar rungume anty nafisa

tayi tana kuka sosai wae kar su tafi su barta

don Allah tsoro take ji, sae da xainab tayi

kuka don tausayin intisaar don gigicemasu

tayi, da kyar Anty Nafisa ta lallabata bayan

tayi assure dinta cewar yanxu su Aliyu xasu

shigo don ta kirasa yace suna hanya da

frndx dinsa kuma gobe in'sha Allah xata xo

da safe snn ta samu suka bar gidan don

mijinta na busstop yana jiranta, gidan ya

rage daga intisaar sae halinta, kuka take

sosae kamr ranta xae fita, ta kasa xaune ta

kasa tsaye don tashin hankali, yau ga ta ga

babban makiyinta xasu kwana gida daya,

duk tabi ta takure kanta waje daya tana

rawan sanyi tsoro. Karfe kusan sha biyu taji

shigowar motar Aliyu, xumbur tamike a

tsorace ta daura hannu a ka tace "nashiga

uku ni fateemah," ta koma ta gefen

madubinta ta tsaya jikinta na bari tana

hawaye sosae, tana ji ya shigo gidan ya rufe

kofofin, tun kan ma ya hayo sama ta dinga

jin kamshin turarensa da ya shiga tada mata

xuciyarta don tsabar tsoro. A hankali taji

yana taka matakalan benen yana hayowa

sama, xuciyarta ya tsananta buga wa, ta

rumtse ido cike da tashin hankali tana yarfe

hannu hade da shesshekar kuka, can kuma

sae taji tsit kmr ba mutum a wajen, ta bude

idonta a hankli tanakallon kofar dakin a

tsorace, taji an bude kofa, saurakiris ta saki

ihu jikinta ya dau rawa, kafanta suka kasa

daukarta ta durkushe wajen tana maida

numfashi kmr warce tayi gudu, a hankali taji

an rufekofar da aka bude.


ba dakinta ya shigo ba ta fadi a xuciyarta

tana kkrin maida hawayen dake neman

saukowa a idonta, ta xaune kan tiles din

dake shimfide a dakin ta jingina jikin

gadonta kanta a kangadon, kmr xata fara

sabon kuka kuka, to ta tabbatar baxae

shigo din ba, tayi jigum ta xuba ma kofar

ido tana tunanin irin abinda Aliyu xae mata

indae har ya shigo dakin nn, kila ma jefar da

ita xae yi ta tagan dakin gaba daya, tunda

wanda ya iya bude mota ya wurgota waje

ae komai ma xae iya yi. A hankali intisaar ta

bude idonta jin haske da ya addabi fuskarta,

ta fara waige waige a tsorace tana kallon

inda take, har lkcn tana jingine jikin gadon

nea xaune, sun ray ne ya shigo dakin ya

sauka kan fuskarta, ta mike da sauri tana

kallon agogon dake manne a dakinta taga

karfe bakwae, ta xaro ido hade da dafe kirji

don ko sllh bata yi ba,ita bata ma san

yaushe baccin ya dauketa da har gari ya

waye ba, budewar gate din da taji ne ya sa

ta xuwa kusa da window ta bude curtain

dinta a hnkli tana lekan ma xa ayi, Aliyu ta

gani cikin motarsa yana gaisawada mai

gadi snn ya ja motar ya fice daga gidan mai

gadi ya kulle gate, intisaar ta sauke ajiyar

xuciya ta jingina jikin wall din dakinta tana

tausayin kanta, ganin hkn ba shine gabanta

ba yasa ta shige bayi tawanke bakinta tayi

alwala ta fito, tana idar da sllh tashiga gyara

bedroom dinta ta tabbatar komai yyi mata

yanda take so ta feshe dakin da turaren da

anty nafisa ta nuna mata xata dinga sawa a

daki ta hada da room freshner snn ta shiga

wanka tana gama wankan ta wanke

bathroom dinta tsaf ta feshe ko ina da

freshner snn ta fito dakin, tana cikin fito da

kayan da xata saka taji an bude kofar, ta

juyaa tsorace tare da sakin abinda ke

hannunta a gigiceta fasa wani raxanannen

ihu tace "wayyoo Abbana nashiga uku,"

Zainab ta tsaya baki bude da mamaki tana

kallon intisaar, a hankali intisaar ta sulale

kasa ta xauna tare da dafe kirjinta da ya

kasa daina bugu da sauri,ta galla ma zainab

din harara duk da taji dadin ganinta tace "

dubeta don Allah, baki iya sallama bne

malama xaki tsorata mutane," zainab tayi

dariya tace "xa ma ki fadi gskya ne, wae ta

tsamman angonta ne, shine xata wani

wayance ma mutane" intisaar ta galla mata

harara da wasa tace" angon bnxa, meye

hadina dashi, " zainab ta tabe baki tace "

kya ji dashi dae," snn ta karasa cikin dakin

ta ajiye basket din dake hannunta da leda ta

shiga fiffito da kulolin dake cikin basket din

da flask,intisaar ta xauna gaban madubinta

tana shafa mai zainab ta dago tana kallonta

tace "kin tashi lfya amaryarmu," tayi kmr

bata ji ta ba, zainab tayi dariyar tsokana tace

"kice sae ynxu ma xakiyi sllhn, ina yayana,

nasan kin sa shi makara yau da gani,"

intisaar dae bata kara kallon inda zainab

take ba ta gama shafa mai ta shiga sa

kayanta wani material mai kyau orange n

milk colour,

.

Zainab ta sauka kicin ta dauko plates da

cups ta dawo dakin tana kallon intisaar

dake gyara fuskarta gaban madubi tace "

wae yaya fa?" intisaar ta baxa mata hannu

alamar ita ma bata sani ba, xainab tace

"joke apart intisaar da gske baya nn,"

intisaar tace " Allah ni ban gansa ba ma tun

jiya, daxu dae naji fitar motarsa" zainab ta

tabe baki tace "to Allah ya kyauta, kice jiya

ma baki ci 'yar kazar nn da madara ba"

intisaar ta sauko kasa ta xauna kusa da

xainab kmr xata yi kuka tace "inna fa?"

xainab tayi dariya tace "ke dae bari, ai yau

karfe 5 duk muka tashi a gidan nn wae xa

tayi maku waina kuma a murhu xatayi, snn

xata dama kunun gyada ta dafa muku

ruwan lipton hadadde, ae mun aikatu yau,

har da su farfesun kaxa da kayan ciki, duk

ga su nn" intisaar tayi dariya sosai tace

"Allah sarki innata, amma de ba yanxu xaki

tafi ba ko xainab?" xainab ta galla mata

harara tace "to uban me xan maki, ni de

daukokuloli ki juye abincin nn don dasu xan

wuce gida , kuma islamiyya xan wuce,"

intisaar ta kamo hannunxainab din hawaye

ya cika idonta tace "Zainab ni kadae ce a nn

tsoro nke ji wllh," zainab tayi dariya tace

"xaki saba ne ai, kuma naga ai yaya na

dawowa da yamma," intisaar ta goge

hawayen idonta tace " aa ni dae ki bari

anjima ki tafi don Allah," xainab tace to naji

je ki dauko abu na juye maki abubuwan nn,

intisaar tace "ni ban san ina ne kitchen din

ba ai," xainab tayi dariya tace "yaya bai xaga

dake gidan ba knn," intisaar ta harareta

tace"wnn yayan naki mutum ne," xainab ta

dinga dariya ta ja ta suka sauka falo suka

xaga ko ina na gidan, intisaar dae bbu

abinda ya burgeta game da gidan hasali ma

ita tsanar gidan tayi, dakinsa kadae taki

shiga duk da irin tilasta mata da xainab ta

dinga yi tace baxata shiga ba, xainab din

dae ta shiga ta fito.sae kusan karfe goma

suka karya da xainab, ta dinga ji kmr xainab

ta dawo gidan da xama kwata kwata. Karfe

sha daya xainab ta tattara ina ta ina taxata

tafi gida intisaar ta dinga kuka wae don

Allah kar ta tafi, xainab tayi ta kwantar mata

da hankali tare da assure dinta ae xata

kawo mata abinci da yamma.

.

Da yammar kuwa Zainab ta kawo mata

tuwan shinkafa da cous-cous sae dan

fankasau da miya kusan kala uku, sae

farfesun naman rago, intisaar tace " xainab

na safen da kika kawo fa na nn har ynxu, ya

xanyi da wa innan kuma" xainab ta harareta

tace "to shi kuma yayan fa, ai ba ke daya

inna ke yi ma ba, ke dashi ne," intisaar ta

tabe baki tace "to ai sae ki jira randa ya

dawo sae ki kai masa," xainab ta girgixa kai

tace "intisaar knn, baki san ke mace bace

kece xaki jawo hankalin mijin ki gare ki, duk

wani tsoro da fargaba ki ajiye sa gefe ki

daure....." intisaar ta dakatar da ita a fusace

"kinga idan baxa ki min maganar arxiki ba

kiyi shiru, ni fa ban dauke ya Aliyu matsayin

mijina ba fa, yanda aka tilasta masa aurena

nima tilasta min akayi, wllhwllh bana sonsa,"

xainab ta mike tace "to ai yyi kyausae kuyi ta

xaune a hkan, kinga tafiya ta sae da safe."

intisaar bata ce mata komai ba duk da bata

ji ddin tafiyartata ba har ta fita daga dakin,

karfe goma tana kwance kan gadonta rike

da littafin hisnul muslim tana dubawa taji

shigowar motar Aliyu, gabanta ya fadi ta

mike xaune ta kashe wutandakin gaba

daya, ta takure gefe daya xuciyarta na

mugun bugu, har taji ya hayo sama ya bude

dakinsaya shiga ya rufe. Ta sauke ajiyar

xuciya ta koma kangadon tayi kwanciyarta

ta lullube da blanket. Washegari tana kan

darduma tana tilawa bayan ta idar da slln

asuba taji fitan Aliyu da motarsa daga gidan,

a xuciyarta tace ae indae irin xaman da

xasuyi knn baxae dinga cin ubanta ba

Alhamdulillah.Yau kwanan intisaar hudu a

gidan Aliyu, amma ko sau daya basu taba

haduwa dashi ba, in ya fita tun bakwae na

safe baya sake waiwayo gidan sae

karfegoma wani lkcn ma har sha daya na

dare, ko kadan hkn bae taba damunta ba

don ita gaba ma ya kai ta, ita kam bata taba

tunanin Aliyu xae bar ta ta kai har wnn lkcn

a gidansa ba tare da ya cuceta ba, sae daefa

bai san cin ta da shan ta ba. Yanxu kam ta

fara kwantar da hankalinta a gidan ta fara

sabawa da xaman kadaici, dama yana fita

xata fito ta gyara ko ina na gidan ta share ta

goge snn tayi moppin, ta fito da kwanukan

da taci abinci a daki ta wanke a kitchen ta

gyara kitchin din ta tsaftace ko ina, ta kanyi

mamakin inda Aliyu ke cin abinci safe da

ranadon tasan shi ba gwanin cin abinci a

waje bane da daddare kuma yafi shan tea

ko coffee, indae ta shigo kitchen da safe ta

kan ga mug din da yasha coffee da daddare

sae ta wanke ta maida inda yake.


Duk safe da yamma inna na ba xainab

abinci ta kawo mata wani lkcin zainab ta

dan tsaya taya ta hira wani lkcin kuma tace

sauri take duk da tafi tsayawa ma da

yamma, don da safe tana xuwa islamiyya,

intisaar ta sa zainab ta kawo mata novels na

turanci dayawa don ita bata fiye karanta

littafin Hausa ba kuma kallo ishenta yake

don wani lkcin sae ta yini bata kunna tvn

dakinta ba, karatun da take yi yana matukar

taimakonta don yana debe mata kewa

sosai, wani lkcin idan ta gaji da karatun ta

kan tafi garden tayi xamanta tana kallon

tsuntsaye, yau ma kmr kullum intisaar na

falo tana goge gogenta da ta saba, wajen

karfe karfe sha daya na safe ne don Zainab

duk ta bata mata lkci ta cika ta da surutu da

ta kawo mata abinci da safe bata barta tayi

aikinta ba don bata fi minti goma da barin

gidan ba intisaar ta fara gyare gyaren gidan

har lkcin kuma kayan barci ne jikinta,

muryar Aliyu taji bakin kofa yana waya duk

da bae shigo falon ba amma ya bude kofar,

gabanta yyi mugun faduwa ta mike a

tsorace tayi bayan kujera da gudu ta

durkushe a wajen tana xare ido, taji ya

karaso cikin falon tare da rufe kofar, bata

kara jin takunsa ba ko ina yyi tsit, ta rasa

inda ya shiga, a hankali xuciyarta na

bugawa ta dan leko daga bayan kujeran da

take ta gansa tsaye kmr mai naxari yanabin

ko ina na falon da kallo, ta maida kanta da

sauri tare da toshe bakinta gudun kar ta

fasa ihu jikinta ya dau rawa, can dai taji

yana hawa stairs har taji ya bude kofar

dakinsa ya shige, ta mike tsaye da sauri

jikinta na rawa tayi hanyar stairs da gudu

bata lura da ruwan dake cikin bucket da

take mopping ba tayi ball dashi ya kife a

wajen tsantsi ya kwasheta tun kan ta kai ga

fadawa kan centre table din dake gabanta

don kansa ta ga take shirin fadawa ta fasa

wani ihu, cikin ikon Allah bata wani buge

ba, amma taci wahala ledar da Aliyu ya ajiye

kan table dinma sae da ya fadi kasa, duk

kayan dake ciki su ka xube cikin ruwan da

ya malale ta ko ina a falon, intisaar duk ta

rude ta mike da sauri tana rike da cikinta ta

haye sama har tana tuntube ta bude dakinta

ta shige.Tana shiga daki taji ya bude kofar

dakinsa ya fito, takoma gefen gadonta da

sauri gabanta na faduwa ta rakube ta dinga

yarfe hannayenta tana hawaye, xuciyarta

kmr xae shige cikinta don tsoro, yau kam

tasan tata ta kare in ta shiga hannun Aliyu,

tayi kusan minti goma a hka amma bata ga

Aliyu ya banko kofar dakinta ba don ita

jiransa kawae take ya xo yaci ubanta kafin

hankalinta ya kwanta, ta mike tsaye da kyar

jikinta na rawa, taji an bude kofa

downstairs snn aka rufe, tayi kusa da

window dinta da sauri ta dan bude curtain

din tana lekan compound din,

.

tafiyar nn tasa yake ta kasaita yana sanye da

shadda fara yyi mugun masa kyau, har ya

isa kusa da motarsa dake ajiye a garage

don bae fiye fita da ita ba kuma da alamar

shigowarsa gidanaka wanke motar, taga

wani mutumi ya mika masa makullin motar

a ladabe snn ya juya ya bar gidan, ya bude

motar ya shiga ya tada ta maigadi ya bude

masa gate ya fice ta bi motar da kallo cike

da mamaki anya kuwa Aliyu ne wnn, sae a

lkcn ta tuna ashe ma ranar jumma'ah ce,

don da safe kananan kaya ta ga a jikinsa da

ta leko ta window don indae taji fitansa

daga gidan to sae ta lekosa ta taga tun kan

ya shiga mota, jikinta a sanyaye ta sauko

downstairs, barnar da tayi yana nn yanda

yake sae dae ya kwashe ledan magunguna

da allurorinsa da suka xube cikin ruwan, ta

dauki mop ta fara share ruwan da ya malale

ko ina na falon, ba karamin gajiya tayi ba da

aikin falon don sae kusan karfe uku komai

na falon ya dawo dae dae, ta dauko turare

ta feshe a falon snn taje tayi wanka a sama.

Karfe biyar xainab ta kawo mata abinci tace

ba dde wa xatayi ba don sauri take amma

bari ta bata waya su gaisa da inna don

kullum cikin mita take an hanata xuwa

wajen jikokinta kuma an ki barin ta ta

kirasu su gaisa, intisaar ta karbi wayan da

murnarta suka gaisa da inna kmr xatayi

kuka wae kullum ta kira Aliyu ya bata sae

yace tana bacci, intisaar tayi yake tace eh

hka ne inna, sun dde suna hira da inna

daga bisani xainab ta kwace wayarta ganin

suna nema su cinye mata kati tace "ke ma ai

sae ki ce da mijinki ya siyo maki waya tunda

baki taho da taki na da ba," intisaar dae

bata tanka mataba sae murna take yau taji

muryar innarta, xainab tace "daxu fa ya

Aliyu ya xo gida," intisaar bata ce mata

komai ba hkn yasa ta mike tace kinga sae

da safe, intisaar tace Allah ya kai mu, gobe

kice ma inna dan wake xata min, xainab tayi

mata bnxa ta fice abinta

.

Ranar dae har tayi bacci bata ji shigowar

Aliyu ba, washegari asabar ma bata ji fitarsa

ba hkn yasa ta gane bae kwana gidan ba

knn, karfe biyar da rabi zainab ta kawo

mata abincindare, tuwon shinkafa ce da

miyar ganye sae farfesun kifi, intisaar ta

tabe baki tace "to ynxu ni canayi ma inna

ina cin kifi," xainab tace " iyye samun waje,

ba laifinki bne, kuma ni da kaina xan xuga

inna nace tunda kinyi sati kawae ki fara

girki," intisaar tayi dariya tace "ke kin isa ki

shiga tsakanina da innata, ae ta dinga kawo

min girki knn har sae nayi shekara," xainab

tace gskya ne matar yayanmu, snn ta hada

mata wani tsumi da inna ta bata ta kawo

mata tace "gashi nn inna tace ki sha wnn,"

intisaar ta yatsine fuska tace "na meye,"

xainab tace "yana sa mutum yyi fresh, yyi

kyau," ganin yanda xainab tayi serious

kuma taga har da madara ta xuba ciki yasa

intisaar ta yarda ta jawo ta fara sha, xainab

ta danyi murmushin intisaar wawiya ce, snn

ta bata turarrukan da inna ta bata takawo

mata kusan kala uku, tayi mata sllama tayi

gaba abinta. Karfe takwas intisaar ta gama

kallon tasharta ta Mbc bollywood ta kashe

kayan kallon snn ta kwashi kwanukan da ta

ci abinci tayi kitchen dasu xata wanke, ta

gama wanke wanken tana dan goge

kitchen din da ruwa taji shigowar motar

Aliyu, gabanta yyi mugun faduwa ta kife

kwanukan da ta wanke da sauri har tana

xubar da ruwa kitchen din don har wani

bari jikinta yake don tsoro, ta kashe tap ta

fito ta rufe kofar kitchen din ta haye sama

da gudunta ta shige daki ko me ya dawo da

shi da wuriyau don tasan ba lkcn

dawowarsa bne ynxu. Tana jiya bude

dakinsa ya shiga, ta kashe wutan dakinta

snn ta shiga bathroom tayi wanka ta fito ta

fara shafe shafenta gaban madubi, ta dauki

turaren da xainab ta kawo mata ta shafa

kamshin turaren yyi mugun tafiya da

imaninta, dama ga ta gwanar son kamshi, ta

lumshe idonta ta bude cike da jin ddi, ta

tsura ma kanta ido a madubi tana kallo, ta yi

murmushinta mai kyau snn ta mike ta dauki

wani kayan barcin ta pink colour mai

hannun singlet tsayin iya cinyarta sae

wando da shima da kadan ya wuce cinyar

ta saka, tana ji Aliyu ya bude kofar dakinsa

ya fito ya sauka downstairs, ta san coffee

kila xai je hadawa a kitchen,


shi ko yana shiga kitchen tsantsin ruwan da

ta xubar kan tiles ya kusan kwashe sa kasa,

yace "subhanallahi,"yyi stilla wajen baki

bude yana kare ma kitchen din kallo ransa

yyi mugun bacewa ya juya a fusace ya bar

kitchen din ya haye sama kmr wani zaki yyi

hanyar dakinta.Yana hawa sama yyi hanyar

dakinta a fusace ya sa kafa ya buga kofar

dakin da karfi, tun da aka kawo ta gidan

ranar ce rana ta farko da Aliyu ya shigo

dakinta, tana xaune gaban madubi tana

kokarin saka gashinta cikin net snn ta

kwanta, ta mike a raxane ta yo waje da ido

tare da dafe kirji muryarta na rawa tace " na

nashiga uku ya ya Aliyu," bai ko damu da

halin da ta shiga ba yyi kusa da ita yana huci

cikin tsawa yace "don uwarki karya ni kike

son yi a gidan nawa duk da fita harkarki da

nayi da xaki xubar min ruwa a kitchen kiyi

gaba," jikinta ya dau bari tana kallonsa,

daga shi sae three quatre ko singlet bbu, ta

fasa ihu ta haye kan gado a rude ta koma ta

daya side din har tana faduwa cikin kuka

tadinga cewa "wllh wllh wanke wanke nayi

ya Aliyu kayi hkuri don Allah," ko sauraranta

bai yi ba ya xaga yana kkrn cafketa, tana

ganin hka ta sake fasawani ihun " wayyo

nashiga uku xae kasheni, ya Aliyu don

darajar iyayenka kar ka dokeni wllh

baxansake ba," idan akwae abinda ya

fahimta game da intisaar bae wuce na

rashin son a taba lafiyarta ba, tana da

tsoran duka sosai tun tana karamarta, ganin

bbu inda xata bi ta gudu ne yasa ta dinga

tsalle tana ihun kar ya doketa don Allah, hkn

ya dada tunxurasa sosai ya karasa gabanta

ya fincikota da karfi fuskar nn tasa bbu

alamar rahama ya take mata kafa da tasa

kafar, wani raxanannen ihu ta saki tare da

kankamesa ta saka kanta kan yalwataccen

kirjinsa jikinta na rawa "kayi hkuri ya Aliyu

nace maka baxan sake shigar maka kitchen

ba daga yau" cak ya tsaya, yaji wani yarr tun

daga kansa har yatsan kafarsa, mutsu-

mutsu ta dinga yi a kirjin nasa tana kuka

hade da rokan kar ya doketa don Allah, ji yyi

kafarsa ta kasa daukarsa, ya shiga turata

daga jikinsa amma sae dada kankamesa

take da karfi,

.

jikinsa duk ya mace, cikin muryar da ba tasa

ba ya samu kansa da cemata "cikani," cikin

kuka tace "Aa wllh dukana xakayi, kayi min

rai ya Aliyu wllh baxan sake shigar maka

kitchen ba nace"numfashinsa ya dinga fita

da kyar snn ga wani mayen kamshi dake

neman xautar dashi ba gashinta ba ba

jikinta ba, bae san lkcn da ya saka fuskarshi

cikin gashin nata ba shima ya kankameta da

karfi har sae da tayi yar kara, to fa, nn ya

Aliyu yashiga sumbatarta ta ko ina kamr xae

cinyeta, a tsorace ta fara kkrin kwace kanta

ganin hkn tana cewa "meye hka ya Aliyu, na

shiga uku don Allah ka bari," cikin kuka

sosai kuma a gigice take masa magiyan,

maimakon Aliyu ya sake ta taga sai gaba

abin nasa yake dada yi, kokuwa ta shiga yi

dashi da karfinta tana cewa "wllh xan cije

ka idan baka sakeni ba, wayyoo momyna na

shiga uku, ka rufa min asiri ya Aliyu, wllh

xan maka ihu," bata ankara ba taji ya ja ta

sun xube kan gado, duk ya gama fita

hayyacinsa, duka ta shiga kai masa da cizo

da sauran karfinta don duk jikinta ya mace

itama, wani gigitattcen mari ya kai mata

hade da danneta da karfi snn ya soma

rabata da kayan jikinta, ganin da gske yake

yasa ta dinga ihu tana kiran duk sunan da

yaxo bakinta tana kokuwa dashi, amma duk

a bnxa dn karfinsu ba daya ba,

.

wannan dare kam intisaar baxa ta taba

mance shi a rayuwarta ba don kaca-kaca

Aliyu yyi mata tana ji tana gani, tun dagakan

gado har suka sauko kasa, tai ihun tai ihun

har ya kai ga muryarta ya daina fita, tai kuka

tai kuka har ya kai ga bata iya kukan, tayi

rokan har ta rasa wani iri kuma xata yi, Aliyu

bai bar ta ba sai da yagata daina motsi, ya

jima gefenta a kwance snn ya mike da kyar

don shima ta bashi wahala sosai, wajen

karfe biyu ya bar dakin ba tare da ya bi ta

kanta ba duk da yasan suma tayi, yana

komawa dakinsa ya shige bathroom yyi

wanka duk jikinsa bakwari snn ya kwanta

ya ja bargo duk da yasan ba barcin xa yi ba.

.

Sanyin tiles hade da na A.C snn da sanyin

ruwan da aka tsula daren ranar suka taru

suka farfado da Intisaar, tayi kkrin jawo

rigarta ta rufe jikinta amma ta kasa daga

hannun, bata sake yunkurin yin komai ba

sae hawaye mai xafi da ya dinga saukowa

bisa kuncinta, Aliyu ya cuceta, ya walakanta

ta, yyi raping dinta, wayyo Allahnta, kuka ta

dinga yi sosae da dashashen muryarta da

ko fita baya yyi, sbda cikin sanyin da ta

kwana, tana ji aka yi sllhn Asuba amma ta

kasa ko motsi daga inda take, duk jikinta yyi

tsami sosai snn ya mata nauyi, ta kara

yunkurin tashi amma ta kasa, ga wani

rawan sanyi da take yi, kuka sosae ta saki

tana kiran Allah a xuciyarta, kofar dakinta

taji an tura a hankali, gabanta yyi mugun

faduwa, ya karaso kusa da ita ya durkusa,

karkarwa ta shiga yi cikin dashashiyar

muryarta take rokansa "ka rufamin asiri ya

Aliyu, kasheni xakayi, don Allah don annabi

don....." ganin ya dago ta ne yasa ta kwala

ihu a tsorace har sae da muryarta ta fito

don axaba, daukarta yyi ya daura kan gado,

hade da rufe mata bakicikin sanyin murya

yace "bbu abinda xan maki, amma kar ki

sake min ihu," kai kadae ta gyada masa

jikinta na rawa tana hawaye, ya mike ya

shiga bathroom ya samu ruwa a heater ya

hada mata ruwan xafi ya saka dettol sosae,

ya maida wani ruwan a heater snn ya fito,

tana nn yanda ya barta, kuka kam yinsa take

kmr ranta xae fita, daukarta yyi ya shiga

bathroom din ya saka ta cikin ruwan, ta fasa

masa ihu "wayyo nashiga uku wllh da kwae

xafi sosae yaya," cikin kuka take masa

maganan sakamakon wani axababben

radadi da taji bayan ya saka ta cikin ruwan,

ya riketa ganin tana neman tashi yace"xae

daina maki xafin rufe idonki," ba shiri ta

kulle idon tana kuka, ruwan ya dinga ratsa

ta, ya daura kanta bisa kafadarsa, sai da ya

tabbatar ya gasa ta sosai, kuka kam tayi shi

har ta gode Allah, don ita tun da take bata

taba wahala hka ba, ya dauko tooth paste

da tooth brush ya taimaka mata ta wanke

baki, da kansa ya wanketa, snn ya taimaka

mata tayi wankan tsarki ya nannadeta a

towel ya fito da ita,

jikinta ya dau xafi matuka, ya kwantar da ita

bayan ya cire xanin gadon ya sa bargo ya

lullubeta ganin yanda take rawan sanyi, sae

da ya fara moppin din kasan tiles din dakin,

snn ya dawo gefenta yana kallonta ya ga

bacci take, hkn yasa ya dauki makullin

motarsa ya fita siyo magani da allurori don

bae da komai a gidan. Bayan kmr minti

ashirin ya shigo gidan, sae da ya fara shiga

kitchen ya hado mata tea snn ya hau sama

ya shiga dakin wajen karfe bakwae da rabi,

ya dago ta yace "ta shi ki sha tea fateema,"

da kyar take numfashi, jikinta kmr wuta, ya

shiga lallabata ta sha tea taki, ita kam kukan

bakin ciki take kawae, yyi lallashin amma a

bnxa hkn yasa ya rungumeta yana cewa

"bna son kukan nn fateema," lamo tayi a

jikinsa tana ajiyar xuciya cike da tsanarsa,

kofar dakin da aka murda yasa ya dago da

sauri, ita ko ta fara kkrin kwace kanta daga

rungumar da yyi mata don tasan xainab ce,

da sllmarta ta shigo dakin tana cewa "wllh

yarinyar nn kina ma yayana abinda kika ga

dama a gidan nn, kamshin dettol har waje

don ba ke kike siya ba ko," turus tayi a

bakin kofar ganin yayan nata rungume da

intisaar.Zainab ta juya xata bar dakin, Aliyu

ya kirata da sauri, ta juyo ba tare da ta

kallesu ba tace "ina kwana yaya," yace "lfya

lau daga ina hka," tace"emm dama inna ce

ta ce na kawo ma intisaar abincin break," ya

gyada mata kai yace "cum in," ta karaso

cikin dakin kanta a kasa ta durkushe

gabansu ta ajiye basket da flask din dake

hannunta,yace "meye a nn," tace " kunu ne

da wainar shinkafada miyar taushe, sae

dambu da kosae," yyi murmushin da bae

shirya yi ba yace "yyi kyau, je dauko plate ki

dibar mata wainar," tace "to" snn ta mike ta

bar dakin, ya dago intisaar yana kallonta

yace "me xaki ci fateema," ta kauda kanta da

sauri, ta fara kkrin mikewa duk da yanda

take jin jikinta kmr ba nata ba, ya rikota

yace "ina xa ki," ta kwace hannunta snn ta

mike tsaye, lkci guda ta fasa ihu tare da

durkushewa kasa, sakamakon wani

axababben xafi da taji a kasanta, ta kife

kanta kan tiles, ya durkusa gabanta ya dago

ta yace "menene,"bata ce komai ba sae

hawayen dake xuba a idonta, ya dagota ya

maido kan gadon, xainab ta shigo ta

yiabinda yace mata snn tace xata tafi, yace

"ok gyara mata bedroom sae ki wanke

bathroom din tukunna,"tace masa to, ya

mike tsaye ya dauka intisaar din kmr wata

bby ya fita da ita daga dakin ya kaita

nasabedroom din ya xaunar da ita kan

gado, da kyar ya lallabata ta dan ci abincin

da kunu, snn ya bata magani yyi mata allura

shima da kyar, bbu abinda take yi sae aikin

kuka, ya kwantar da ita tare da lullubeta nn

da nn bacci ya dauketa, yana kwance kan

kujera yana danna wayarsa xainab tayi

sllma yace ta shigo, ta shigo tace yaya dama

na gama ne xan tafi, yace mata ok snn ya

bata dubu daya tayi kudin mota ta amsa

tare da gdya ta fita,

.

lallai xa ayi ruwan sama da kankara yau,

wae ya Aliyu ne har da bata kudi ta hau

mota," tayi dariya sosae bayan ta fita, lallai

intisaar ta gama mata da yaya jiya. Yinin

ranar Aliyu bae fita ba yana gefen intisaar,

duk wani motsi da xata yi a kan idonsa,

dukda xxabin ya bar jikinta amma ta kasa

sukuni don sae juye juye take, yasan ciwo

ne ke cin ta, karfe biyar da wani abu ya fita

siyo mata chips ganin taki cin duk abincin

da xainab ta kawo mata (ko ya akayiyasan

intisaar na son chips oho ma Haiydar) yana

fita kuwa xainab ta shigo gidan da abincin

dare, ta kasa shiga dakunan ganin level ya

canxa a gidan, hkn yasa ta dinga rafka sllma

amma shiru, ta sauka kasa ta samu maigadi

ta tambayesa ko mutanen gidan na ciki,

yace oga dae ya fita daxun nn, ta koma cikin

gidan tayi hanyar dakin intisaar ta bude a

hnkli bata ga kowa a ciki ba, hkn yasa tayi

hnyar dakin yayan nata, xaune taga intisaar

kan gado, ta kife kanta bisa gwiwwowinta,

ta karasa dakin ta xauna gefen gadon tana

kallonta, a hnkli intisaar ta dago kai tana

kallon xainab din da idonta da ya gama

rinewa alamar ta ci kuka, xainab ta girgixa

mata kai ganin kukan take son fashewa da

kuma ta rungumeta, ta ko fashe da kukan

sosae cikin shassheka tace "xainab ya Aliyu

mugune, ya cuceni,ya..." da sauri xainab ta

rufe mata baki tace "sshii.. Ya isa hka, wnn

sirrinki ne tsakaninki da mijinki," kuka

sosae intisaar ta dinga yi xainab na

lallashinta, suka ji an bude kofar Aliyu ya

shigo dakin "wat," ya daka ma xainab tsawa

yace "uban me ya kawo ki nn kuma," ta

mike tsaye da sauri, ya daka mata tsawa ba

da ke nke ba, ta xunburo baki tace "abincin

dare na kawo maku," ya nuna mata kofa

"xoki fita,"

.

tayi hnyr kofar ba tare da ta kallesa ba tace

inna tace ta fara girki daga gobe," yace"taji,"

snn xainab ta fice.. Cikin kwanaki biyun nn

intisaar ta sami kulawa a wajen Aliyu sosae,

don ynxu kam jikinta yyi sauki sosai, kuma

duk wnn abinda yake mata baya bari su

hada ido, ita kuwa dari dari take dashi don

bata yrda Aliyun da ta sani bne wnn ga

wani mugun tsanarsa da take ji a xuciyarta,

sae dae kuma har lkcn bata iya takawa, yyi

yyi ta bari ya dubata amma kememe taki,

hkn yasa ya kira wata Dr Maryam warce

suka yi karatu tare ta xo dubata, ya fita ya

bar masu dakin, ita ma dae da kyar intisaar

ta yarda ta dubatan. Bayan kmrminti talatin

ta fito tana ma Aliyun wani irin kallo, yyi

murmushi yace "ya akayi Dr," ta girgixa kai

tace"amma wllh ka bn mamaki Dr, kai da

kanka, kai da xaku dinga ba wasu

shawarwari shine..." yyi dariya ya katse ta

da sauri "gskya ne maryam, but tel me d

truth don Allah, is it dat critical" ta galla

masa harara tace "wnn kuma ya rage naka,

though it's nt, idan na fita ynxu xan turo

maid dita da drugs da injections da

prescription dinsu sae ka mata, snn kadinga

sa tana shiga ruwan xafi da dettol sosae, i

will b on my way," yace "ok, bill dina fa Dr,"

ta hararesa tace " ae ba kai nayi ma wa ba,

kanwata nayi ma, xan lekota xuwa jibi," yyi

dariya yace "to ngd maryam," ta tabe baki

tace "mugu kawae," snn ta fice, sunyi

soyayya sosae da maryam suna sch, kuma

lkci daya ya gujeta duk da irin son da take

masa, shi kuma yana da dalilinsa nayin hkn.

Ya haye sama ya shiga bedroom dinsa ya

xauna gefenta yana kallonta, tana kwance

idonta a lumsheduk da ba bacci take ba,

shima kuma yasan ba barcin take ba.

Cikin kwanaki ukun da intisaar tayi dakin

Aliyu ta sami kulawa sosae daga gareshi

don komai shi yake taimaka mata tayi, harta

abinci shi da kansa yake bata, duk da tana yi

tana dan noke masa, kullum da yamma sae

Dr maryam taxo dubata har dae ta warware

sosae tana iya yin komai da kanta, yana

ganin ta warke kuwa ya fita harkarta ya

daina tarairayarta kuma, snn yaki barin ta ta

bar dakin nasa, tsakaninta da shi sae dae ya

siyo mata abincin ya ajiye mata gabanta in

ta so taci idan bata so ba ta barshi, ko

kadan hkn baya damunta, ita dae 24hrs

tana kallo abinta a dakin, shi kuma yana kan

laptop dinsa, ta rasa dalilin da ya hanasa

xuwa aiki ta tattara ina ta ina ta ta koma

dakinta kafin ya dawo. Ranar friday, da yyi

dae dae da kwanakinta biyar a dakinsa yana

bathroom yana wanka ita ko tana kan gado

tana kallo taga wayarsayyi haske, ta dan kalli

kofar bayin, ta dauko wayar taxauna tana

duba mai ya shigo wayan, msg din safeenah

ne, ta bude tana yastine fuska ta karanta

kmr hka,, Honey kwana biyu ka mance dani

ko, naje har office aka ce ka dauki hutu, don

kuji ddin cin amarcinku da matarka, ni

dama nasan duk ddin baki kke min kawae

Haiydar......" intisaar ta ja dogon tsaki ta cilla

wayar ba tare da ta karasa karanta text din

ba, can dae ta jawo wayan ta shiga yi masa

binciken inbox na msg, msg din mata sun

kai 50 a inbox din, to a ina ya sansu, hka ta

dinga dudduba msg din har ya fito daga

bathroom, ta tura wayar karkashinta a

tsorace, ita dae tasan da wuya tsoran Aliyu

ya rabu da ita lkci daya, sanye yake da farar

t.shirt da 3quatre don duk xaman da tayi a

dakinsa bai taba sa kaya gabanta ba,

.

hatta singlet baya tsayawa dashi a dakin,

bae ko kalleta ba ya isa gaban mirrow ya

dauki turare yana fesawa, wayarsa tayi kara,

ya juya da sauri yana kallonta, gabanta yyi

mugun faduwa ta ciro wayar daga

karkashin kafanta, ta ajiye masa kan table

din computernsa kmr munafuka, ya karaso

ya dauka yana hararta yace "uban me kike

da wayata" ta kauda kanta bata ce komai

ba, kira ya sake shigowa, ya dde nn a tsaye

yana hararta daga bisanni yyi kwafa ya

daga kiran, "bbyna ykk, ayya ban manta

dake ba wife, wllh abubuwa ne suka sha

min kai, but gani nn xuwa ma ynxu, kiyi min

fruit salad, kinji dear" yyi dariya snn ya

kashe wayar, intisaar ta tabe baki tare da

mikewa tsaye tayi hanyar fita, ya bita da

kallo tare da daka mata tsawa, xo nn uban

wa kike tabe ma baki hka," ta juyo tana

masa wani irin kallo duk da irin yanda

gabanta ke faduwa tace "ni na tabe baki

ne," snn ta bude kofar, ya daka mata tsawa

"ina xaki," ta juya tayi masa wani irin kallo

snn tace "ae nn ba dakina bne," ya bude

baki yana kallonta da mmki yace "da xa a

kawo ki gidan nn a dauro maki daki daga

gidan ku kin kawo nn ne," ta dan tabe baki

bata ce komai ba ta kauda knta, "fice min a

daki kar nayi ball dake a nn, raguwar bnxa

kawae," ta fice daga dakin tare da jan dan

guntun tsaki, ya bita da sauri yana

cewa"uban wa kike ma tsaki," amma tuni ta

shige dakintata kulle da makulli, tana jinsa

ya ja motarsa ya fice daga gidan,

.

ynxu ita kadae tasan irin tsanar da takema

Aliyu a xuciyarta, ranar dae har tayi bacci

Aliyu bae shigo gidan ba, ga wani irin

yunwa da take ji, dole ta tashi cikin dare ta

shiga kitchen ta bude store taga kayan

abinci, ta dauki indomie guda biyu da kwae

ta dafa ta ci, sae a snn ta sami bacci. Tun

daga lkcn kmr anyi ruwan sama an dauke

Aliyu ya fita harkarta, tsakaninta dashi kallo,

kuma shi ke kallon nata ba ita ba, don ko

gaishesa bata yi a gidan, iyaka idan taji

shigowar motarsa ta shige daki da gudu..

Randa ta ci ka sati uku a gidan tana kitchen

ta gama wanke wanken kwanukan d a ta ci

abinci da safe bayan Aliyu ya fita, tana sanye

da dan jumper sae bum short, ta ji muryarsa

ya shigo gidan, gabanta yyi mugun faduwa,

shknn ta shiga uku, ta dan leka falon a

tsorace taga ashe shi da safeenah ce ma,

taga xae shigo kitchen ta buya bayan kofa

da sauri, safeenar ta biyo bayansa tana

cewa "honey irin coffee din nn naka xaka

hada min ba tea ba," yace "ok bby," ta

kwanta bayansa ya juya yana kallonta yace

"ae sae ki sa na kasa hada coffeen bby, wait

4 me @ d parlor" ta kankamesa tana 'yar

dariya tace "idan naki fa, wae ina matar

gidan ne," tsit kke jin Aliyu, ta rungumosa ta

gaba tana masa wani irin kallo gnn abinda

take so knn tace "ya kayi shiru dear," tasan

ba lallae bane ta samu amsa, hkn yasa ta

daura bakinta kan nasa tana 'yar dariya, duk

wnn abinda sukeyi intisaar da taji kmr

numfashinta xae dauke na kallonsu ta

bayan kofa, ita kam xuwa ynxu ta gama

gane wanene Aliyu, ta gano weak point

dinsa, ganin irin kiss din da yake ma

safeenar tana mayar masa da martani yasa

ta turo kofar ta fito, daga safeenar har shi

sun tsorata, ta gabansu ta wuce tare da jan

dogon tsaki tace

uhum karuwancin ma har sae an biyo

mutum gida don rashin sanin ciwon kai,"

can kuma sae ta juyo tana kallon Aliyun

dake binta da kallo gabanta na mugun

faduwa tace " ni dae malam kayi hkuri ka

daina shigo min da karuwae gidana idan ba

hka ba Allah xan hadaka da Abba,".... A

fusace Aliyu ya fixgota da karfi yana huci

cikin tsawa yace "me kika ce?" tuni jikinta ya

dau rawa don tsoro, ya maimaita tambayr

cikin tsawa, amma intisaar bata ce komai ba

sae daure fuska ma da ta dada yi, hkn yasa

ya makureta tana ganin hka ta fasa ihu mai

kara tare da durkushewa a wajen, ya bi ta

da sauri tare da rikota, a rikice ya fara

tambayarta mai ya faru, ta sake fasa ihun

hade da sakin kuka sosae, yace

"subhanallahi, wae me ya faru fateema," ya

shiga dudduba kafarta da jikinta a rude, ta

buga masa hannu tare da mikewa tsaye, "to

ba kai bne ba xaka wani dokeni bn maka

komai," ta ja tsaki tare da juyawa ta fara

barin wajen cikin tafiyarta mai jan hankali,

Aliyu ya bi ta da kallo kmr wani soko, ya dan

sauke ajiyar xuciya ya juya yana kallon

safeenah dake kallonsa tamkar xata hadiye

xuciya don takaici, ya wara mata manyan

idonsa yace "ki kyaleta kawae, yarinya ce, ko

ni kai na bana biye mata a gidan nn," tana

huci tace "xata gane kuwa ita ba yarinya

bace yau," ta yi hanyar stairs din da sauri

kmr xata tashi sama, "ke ke kina da hnkli

kuwa ina xa ki," amma tuni ta haye sama a

fusace tayi hanyar dakin intisaar, ya bi

bayanta da sauri yana kiranta, ta shige

dakin bayan ta buga kofar da karfi, intisaar

na kkrin cire kayanta ta shiga wanka ta

shigo dakin, ta juya da mamaki tana

kallonta, nn da nn taji gabanta ya fadi don

safeena ba sa'arta bace ta girmeta nesa ba

kusa ba, snn ita da take kmr wata bby don

rashin jiki ta ya ma xata iya ma safeenah,

amma ta dake tana mata wani irin kallo tace

"uban me ya shigo dake dakina malama,

kinga nn yyi kama da dakin karuwae,"

safeenah ta yo kanta tana huci, tana ganin

hka ta fasa ihu tare da durkusawa a wajen

gabanta na faduwa, ta rikota da karfi ta

dago ta tace "yau sae kin gaya min ko da

ubanki nake karuwancin," ta gaura mata

mari, intisaar bata sn lkcn da ta rama har

sau biyu ba snn ta riko gashin dokin dake

kanta da karfi hkn yasa safeenah ta fasaihu

sosai,

Aliyu ya karaso dakin, ya finciko safeenar ya

buga ta da bango snn ya shaketa yana huci

yace"me na ce maki," intisaar ko ta xube

wajen tana faman rusa kuka tana kiran

abbanta, ya cilla safeenar gefe daya, snn ya

dawo gaban intisaar ya durkushe yana

kallnta yace "me tayi maki," tayi bnxa dashi

tana ci gaba da rusa kukanta, sae da ya

daka mata tsawa da ta raxana ta snn tace

"dukana tayi," ya dago ta sama ya rungume

snn ya soma rarrashinta, ta kauda kanta

cike da tsanarsa ita kam wani irin mugun

haushin Aliyu take ji, har lkcn safeenah na

dakin tana kallon Aliyu da mamaki, cantayi

murmushin mugunta ta mike ta fice daga

dakin tana gyada kai kmr kadangariya,

intisaar kadae ce ta lura da hkn, shi ko ya

tafi duniyar runguma, intisaar ta turasa da

karfi jin bakinsa a wuyarta hannunsa a

gashinta, snn tayi tsaki ta dauko xani tafara

cire jumpern dake jikinta, ta cire dan

wandon ma snn ta daura xanin ta shige

bathroom da niyar tayi wanka, duk wnn

abinda take yi Aliyu binta kawae yake da

kallo kmr soko tuni idonsa suka sauya launi

ya rumtse idonsa xuciyarsa na harbawa da

sauri, yana nn tsaye har lkcn idonsa na kan

kofar bayin ta fito bayan kmr minti sha biyar

daure da towel ganinsa a dakin har lkcn

yasa ta wani hade rai, ta xauna gaban

madubi tana goge gashinta da dan karamin

towel, ya karaso gefen gadonta ya xauna

tare da sauke ajiyar xuciya, yace"na taya ki

shafa lotion din kanwata," ba karamin

dariya hkn ya bata ba, wae ashe dae yasan

ita din kanwarsa ce, ta juya tayi masa wani

irin kallo snn tace "dnt bother,"

.

ba sake ce komai ba amma ya kasa dauke

idonsa daga kanta, ta dae gama shafe

shafenta duk yana kallonta kmr xae cinyeta,

snn ta mike ta dauko kananan kayanta riga

da wando xata saka, ya mike da kyar ya

karasa kusa da ita yace"lemme help yhu

plss," tayi masa wani kallon rainin hade da

sakin wani irin dariya duk da gabanta

faduwa yake yi sosai tace "aa i can do it my

self, ko da ka saba taya ni ne" ya fixgota da

karfi tare da matseta jikinsa ya daura

bakinsa kan kirjinta ya shiga mata wani irin

kiss, ta fasa masa ihu a tsorace nn da nn

jikinta ya dau rawa ta turasa da karfi jikinta

na rawa tace "da'alla ka rabu da ni malam,

meye hka," ya fada kan gadon tare da

lumshe idonsa ya bude su da kyar snn ya

mike ya fice daga dakin, tana ji ya ja

motarsa ya fita daga gidan, ta sauke ajiyar

xuciya tare da tabe baki tace"ae ka shiga

uku a hannuna tunda na gano ka," ta gama

shirinta snn ta sauko falo tayi hanyar

garden da novel dinta a hannu.aleesat

HaiydarKarfe tara da rabi na dare intisaar na

shirin kwanciya taji shigowar motar Aliyu

gidan, xuciyartaya kusan shigewa cikinta

don tsoro, da sauri ta shige bargo ta kashe

wutan dakin don dama ta sa kayan

baccinta, ta lumshe idonta kmr mai bacci,

har ta fidda rai da shigowar tasa dakinta

bacci ya soma tafiya da ita taji ya bude kofar

dakin, ta takurekanta cikin bargon gabanta

na faduwa, tana ji ya kunna bedside lamp

din ya xauna gefenta yana kallo, taji ya

daura hannu kan fuskarta, kmr ta fasa ihu

don tsoro amma ta dake tayi kmr bacci take,

ya daura mata kiss a fore head dinta yace

"gudnyt", snn ya kashe beside lamp din ya

fice daga dakin, ta sauke ajiyar xuciya tana

gode ma Allah a ranta.

..

Washegari lahadi tana kitchen tana hada

breakfast din da xata ci, shi kuma yana

dakinsa, taji an danna kararrawar gidan, ta

taka har bakin kofar tana lekanko waye,

Hajiya ta gani fuskar nn tata a hade tana

jiran a bude kofar gabanta yyi mugun

faduwa, ta juya da sauri tayi hanyar stairs

har gobe ita kam baxata daina tsoran wnn

matar ba, a bakin stairs din suka ci karo da

Aliyu, yau dae shaidanun nasa na kusa da

alama, don wani mugun harara ya galla

mata ya turata gefe ya sauka don a xatonsa

safeena ce, ta bi sa da kallon mamaki, snn ta

haye sama da sauri ta shige dakinta, yana

ganin hajiyarsa ce sae da gabansa ya fadi

shima, ya bude kofar a hankali ta shigo,

cikin ladabi ya gaidata, ta galla masa wani

mugun harara cikin tsawa kmr xatayi kuka

tace "hka muka yi da kai son," yace "ki shigo

ki xauna mana momy," ta girgixa kai tace

"ba xama ya kawo ni ba, ynxu Aliyu duk irin

alkawarin da ka daukar min ka watsar dasu

knn, ni xaka bamakunya Aliyu, ina can na

sake baki ba don hajiyar safeena taxo ba"

sae kuma ta fashe da kuka sosai, duk ya

rikice "haba mummy meyasa xaki dinga

cewa hka, wllh bbu alkawarin da na saba

cikin wanda na daukar miki, kuma in dae

safeena ce ki kwantar da hankalinki ni nace

xan aure ta vry soon, but gskya bansan

yanda xan tunkari abba da wnn maganar

ba dama munyi kmr shekara...." ta daka

masa tsawa "bakin ciki ya kasheni kafin lkcn

knn, ina ruwanka da wani abba, shi da ya

jera mata uku uban wa ya hanasa, ko xae

hanaka bin sunnar ma'aiki ne," ya gyada

mata kai "hka ne mum, amma ki bari nn da

sati 2 hka sae naje masa da maganar," ta

goge hawayen idonta tace " amma Ali don

Allah don annabi ko sau daya kar ka taba

sake ma yarinyar nn, kasan munafukai ne

masu bin boka da malamai, baka ganin

yanda uwarta ta mallake ubanka, ko uwarsa

baya sauraran maganarta sae na

tsinanniyar matar nn tashi, har innar ma ta

asirceta baka ganin inda ta tare gunta, ka

rufa min asiri don Allah bna son nayi

rashinka, kaga da kayi aurenka ko da wata

uku ne sae ka sako ta...

Aliyu yyi murmshi yace "in'sha Allah mum,"

ta sauke ajiyar xuciya tare da daure fuskarta

tana kallon sama kmr tana ganin intisaar

din tace "ina shegiyar 'yar take ynxu" ya

girgixa kai yace "ban sani ba mum, daxun

nn na shigo gidan nima," ta mike tsaye ta

tabe baki tace "mu dai xuba ni dasu, Allah

kadae yasan abinda na tanadar masu ita da

uwarta da wnn makirar tsohuwar," Aliyu

dae bae ce mata kmai ba sae gyada mata

kai da yake, tayi kwafa tana huci tace "xo ka

maidani gida, ynxun madaga gidansu

safeenah nake," yace "ok bari na canxa

kaya," snn ya haye sama, dakin intisaar ya

fara shiga, tana xaune ta xabga tagumi

hannu bibbiyu idonta a kan TV, duk tana jin

conversation dinsu da uwar tasa, amma ko

kadan hkn bae dameta ba, kawae dae tana

mamakin hali irin na hajiyar ne, tunda ta

taso gidan ko sau daya matar nn bata taba

mata kallon arxiki ba, bata san me ta tsare

mata a rayuwa ba da ita da Hajiyarsu

kursum,ya durkusa gabanta yana kallonta

yace "kinyi break ne," tayi masa bnxa don

ko kallonsa bata yi ba idonta na kan plasma,

ya daura hannu kan cikinta yace "ba kya ji

na ne," ita abin ma dariya yake bata wllh,

abu kmr wasan yara, lallai Aliyu bashi da

kunya, ynxu ita abinda take son ta gane bae

wuce dalilin muguwar tsanar da yake mata

a gida ba tunda ta taso, don ko sau daya

Aliyu bae taba mata kallon arxiki ba a gida

kullum cikin daka mata tsawa da hantararta

yake, lkci daya kuma ya nuna ya damu da

ita, ita dae tasan yaudararta kawae yake,

jikinta kawae yake so , ita kuma baxata basa

ba, ta buge masa hannu ta hade rae tace

"me ye hka," ya tabe baki ya mike tsaye yace

"me naji kina soyawa a kitchen daxu," tayi

kmr ba da ita yake ba, ya xauna gefenta ta

matsa da sauri, yyi saurin rikota yace "me

yasa baki fito gaida Hajiya ba," tai shiru bata

ce komai ba tana kallonta, yace "don ba ki

da kunya ko," ta fara fixge fixge daga rikon

da yyi mata "da'alla ni ka rabu dani malam

bana son hka," ya rungumeta suka fada kan

gadon ya saka bakinsacikin nata ya fara

kissn dinta, duk ta rude ta kasa kwatar

kanta kuma, tun tana mutsu mutsu har ta

gaji ta daina sae hawayen da ta fara yi,

wayarsa dake aljihunsa ya fara ring,

maimakon taga Aliyu ya kyaleta sae taga

abu sae gaba yake yana neman cire mata

kaya tuni ta rikice ita ba daman ta kwala ihu

ba Hajiya na kasa, hka wayarsa ta dinga

kara bae kula ba, duk ya fice hayyacinsa, ta

tsorata sosae don bata manta daren ranar

ba, kuka ta shigayi sosai tana rokansa ya

rufa mata asiri yyi hkuri, yagirgixa kai da

kyar yace "plss" cikin kuka tace"nashiga uku

kasheni xaka yi ya Aliyu....."

.

muryar Hajiya suka ji a corridor tana kkrin

bude kofar dakinsa tana cewa "son, ka fa

shanya ni, ina ta kira kuma shiru" intisaar ta

turasa da karfi don har lkcin taga bae da

niyar daina abinda yake, ya fada gefenta

yana maida numfashi ta mike xaune da

sauri ta jawo xaninta, shima ya mike xaune

yana kallon bakin kofar fuskarsa a daure,

Hajiya ta bude kofar dakin nasa ta fito tana

cewa "ikon Allah, to inaAliyu ya shiga," sae

kuma ta bude kofar dakin baki nn ma ta

shiga, Aliyu na jin hka yasan dole ta shigo

dakin intisaar din ma ya mike da sauri ya

fixgo intisaar din da gabanta ya dinga

faduwa suka shigebathroom ya kulle kofar,

idan ba ma rashin sanin yakamata ba mai

xae shiga da ita dakinsa...

.

.Hajiya ta bude dakin Intisaar ta shigo,

intisaar ta xaro ido a tsorace tana kallon

Aliyun dake murmushi kawae, ya wara mata

manyan idonsa ya rungumota, tayi lamo a

jikinsa gabanta sae faduwa yake, to me take

mata a daki hka, don taga shirun yyi yawa,

Hajiya kuwa ta gama kare ma dakin

kallotana tabe baki bakin ciki da takaici

karara a fuskarta, can ta ja dogon tsaki tana

murmushin mugunta tace "gidan nn ba

gidan xaman ki bane yarinya, wllh ko hkn

xae yi sanadiyar rasa raina sae na rabaki da

son din, shegiya mara asali " tana kai wa nn

ta fice daga dakin tare da banko kofar da

karfi, intisaar ta shigatura Aliyun a hnkli

jikinta a sanyaye daga rungumar da yyi

mata, ya kankameta yaki sake ta, ta turasa a

fusace cikin tsawa tace "meye hka malam,

ka sakeni ni kar...." ya sa hannu da sauri ya

rufe bakinta yana wara ido yace "Allah ya

baki hkuri malama," tayi tsaki ta juya, ya

fixgota ya hade rai yace"uban wa kike ma

tsaki," nn da nn ta tsorata ta rike hannunsa

tace "aa kayi hkuri, ba kai nayi ma wa ba,"

ya lakaci hancinta yyi murmushi yace "tun

kina karamarki kike da tsoro," snn ya juya

ya fice daga bathroom din, hkn yyi mugun

bata haushi, ita bata ma san lkcin da ta basa

hkurin ba da bata bashi ba, ita dae ta na nn

a tsaye a bathroom bata san yanda suka

kaya da Hajiyasa ba, taji fitar motarsa a

gidan, hajiyace har garden neman Aliyu.

Tana xaune a garden abun duniya ya isheta,

ita kam ta gaji da xaman kadaici a gidan

Aliyu, gashi har lkcn ya kibata waya bare ta

dan dinga kiran gida tana jin ddi, ga kewar

momynta da inna da take yi, xainab dama

tuni ta daina xuwa gidan kullum ita knn kmr

mayya a gida ko nn da gate bata xuwa daga

dakinta sae garden, ta kife kanta bisa

gwiwowinta bata san lkcn da ta fara

hawaye tana tausayin kanta, taji an sakale

hannu a wuyanta, ta mike a tsorace xata

fasa ihu, taga Aliyu ne, ya hade rai yace

"meye hka, me kike yi a nn," ta kaudakanta

ta tabe baki bata ce komai ba, rabanta da

ganinsa tun lstwk sunday da hajiyarsa ta xo

gashi yau har sati daya, sae dae taji ya shigo

gidan da daddare da asuba yyi ficewarsa, ta

riga ta gama ganesa

.

in har ya kulata a gidan to ganinta yyi ta

basa sha'awa, sae ya nemi ya biya

bukatarsa ita kuma taki basa hadin kai, don

har lkcn bbu abinda ya sake shiga tskaninsu

tun bayan daren ranar, ita dae tasan Aliyu

ba sonta yake ba kawaesha'awace, ta mike

a fusace xata bar wajen ya fixgota ta fado

kansa yace "kin rainani yarinyar nn, ko

gaida ni bakya yi a gidan nn fa," ta fashe da

kuka, don tasan abinda ya kawo sa wajenta

ynxu, don a bnxa Aliyu baya sake mata

fuska duk da ya daina dukanta ko yi mata

tsawa, ya dago fuskarta yana kallonta, yyi

dariya yace "in kin yarda ki kwana dakina

yau gobe na kai ki gida," ta dago da sauri

tana kallonsa tace "gida?"yace "yea," ta

daure fuska tace "kmr ya na kwana

dakinka," ya daura kansa kan kirjinta yace

"kmr hka," ta turasa da sauri, ya kashe mata

ido yace "am serious fa" tayi shiru gabanta

na faduwa ga haushinsa da ya cikata, ta

dago kai tana kallonsa wani mugun

tsanarsa na yawo a xuciyarta, lalle ma ya

rainata, lst thing da xata so a rayuwarta knn

wae Aliyu ya kusance ta, Allah ya kyauta,

ganin amsar ta yake jira ne don ya tsura

mata ido yasa ta dan marairaice tace "to ka

bari muje gidan yau mana, idan yaso da

daddare idan mun dawo sae na kwana

dakinka," nn da nn ya rikice mata "ki rantse

fateema," ta dan fara kame kame, can dae

taga meye to, axumi ne dae guda ukukuma

xata iya, ta gyara xama da kyau tace "wllh

wllh," ya rungumeta ta turasa da karfi don

tsanarsa kara yawa yake a xuciyarta idan

yana hada jikinsa da nata, ta mike tsaye tace

bari naje na shirya.

snn ta shige cikin gidan ya bi ta da kallo,

shikam baya son ya kara forcin dinta ya

kwana da ita. Yana tsayebakin motarsa yana

jiranta don tuni ya gama shirinsa, ta fito

sanye da shadda brown colour am mata

dinki riga da skirt ya sha aiki, tayi daurin

dankwalin nata kmr headtie, tayi mugun

kyau, ta rike handbag dinta brown colour,

snn ta yafa mayafi light brown, flat shoe ta

saka don ita bata sa heel sbda tsayinta, tun

fitowarta Aliyu ke kallonta har ta karaso

kusa da motar, ya tabe baki ya kauda kansa,

bata burgesa ba kam, shi ma shaddar ce a

jikinsa brown colour, intisaar bata ji ddin

hkn ba, shima taga alamar bae ji ddi ba, ya

shige motar, ita ma ta shiga gaba, snn yaja

motar suka bar gidan. Karfe sha daya suka

isa gida, har wani bari jikinta yake yi tun

kan ya gama parkin din motar, ya fixgota ya

hade rai yace "bana son hauka, don kika yi

provokin dina wllh sae na juya motar nn,"

bbu ko alamar wasa a tare dashi, nn da nn

ta kame kanta suka fito daga motar, suna

fitowa kuwa ta kwasa a guje tayi cikin

gidan Aliyu ya bi ta da sauri amma tuni ta

shige gidan, hknyyi mugun basa haushi yyi

kwafa ya bi bayanta, intisaar na shiga kan

momynta ta fara daura idonta,ta fito daga

bangaren inna, tayi 'yar karar farin ciki ta

karasa da gudu da murnarta ta rungumeta,

momy tayi mamakin ganinta sosae, ta dago

kanta tana kallonta tace "meye hka fateema,

daga ina hka" tayi dariya tace "daga gida

mana momy" shigowar Aliyu yasa momy ta

turata gefe ta fara wucewa abinta, ta juya

tana kallon Aliyun har ya karaso inda take ta

kauda kanta, ya riko hannunta yace "can xa

mu fara xuwa," ya fadi yana nuna

matabangarensu,

.

ita dae bata ce komai ba ya ja ta har suka

isa sashinsu, yyi sallama snn suka shiga

falon, ihsaan ta fito daga daki tana ganin

yayarta ta rungumeta tana mata oyoyo da

murnarta, ya nemi kujera ya xauna, ita ma ta

xauna rungume da kanwartata tana

kallonta tace "momy fa ihsaan," ihsaan tace

ta kwanta a daki, ta juya ta sace kallon

Aliyun, shi ma yadan kalleta snn ya jawo

ihsaan yana mata wasa, intisaar ta mike

jikinta a sanyaye ta shiga dakin da sallama,

ta karasa kusa da momyntata dake kwance

tace "momy ki fito ku gaisa da ya Aliyu,"

uwar ta galla mata harara tace"fice min a

daki," jikinta a mace ta fito daga dakin,

taxauna gefensa ta kirkiro murmushi xata yi

magana ya riga ta, "momy na bacci ko," ta

gyada masa kai kawae, yyi murmushi yace

"to xo muje gun inna, ltr sai mu dawo," bata

ce masa komai ba ya jawo hannunta yana

rike da ihsaan suka bar falon, ita kam bata ji

ddin abinda momy tayi ma ya Aliyu ba, suna

tafe ne gabanta na faduwa kar su hajiya su

gansu, don tasan su kursum duk sun tafi

islamiyya sae karfe daya, ya lura da ita yyi

dariya yace "ae su hajiya basa nn sun tafi

biki kaduna tun friday, ammayau xasu

dawo," hkn yasa ma ya sami confident din

kawo ta gida, ita dae bata ce masa komai ba

har suka isa sashin inna, tana gaban TV a

xaune kmr xata shige ciki wae nn kallo take,

intisaar ta fixge hannunta daga na Aliyu ta

fada falon da gudunta, har sae da ta tsorata

innar, ta fasa ihu "innata kina ina," inna ta

mike da sauri tana mitsike ido, sae kuma ta

fashe da kuka ta xube kasa tana cewa,"ashe

dae xasu kawo min ke 'yar nn, kullum sae

na xubda hawaye a kanki a gidan nn da

daddare, ga Bukar gantalalle yaki barin a kai

ni gidan shi da 'yar banxan yarinyar nn

Nafisa,

.

intisaar ta kankameta tana tuntsira dariya,

ita ma ta fasa dariyan suka dinga yi, ihsaan

na taya su, Aliyu kam jingina yyi jikin kofa

yana kallonsu yana murmushi, can inna

tadago tana kallonsa tana washe baki tace,

karaso mana jikalle,shigo ka xauna, ni anya

ma akwae abinci a gidanka kuwa Aliyu,

naga duk yarinya ta fiffige kmr kaxa," ya

galla mata harara yace "to ki siya ki kai min

mana," snn ya harare intisaar din yace "nn

da minti talatin ki shirya xamu wuce," inna

ta mike a fusace tace "ku wuce gidan

ubanwa, dagaxuwan yarinya xata shirya ku

wuce, ae in kaga fitarta a gidan nn sha

biyun dare ne yyi wllh" ta koma ta xauna

tana huci, ya girgixa kai, ya fice ya bar mata

falon, nn inna ta sa ta gaba bayan ta hadata

da fura mai sanyi tana mata tambayoyi,

cutar ki yake yi a gidan ko, da gske ne bbu

abinci a gidan nasa ko, to me kike ci ni

Rahmatu, ynxu ma nasan kila Bukar ne yace

ya kawo ki nn ko, to wae a ina gidan yake

sun ki gaya min da na ringa xuwa kullum da

kaina, intisaar ta fara tarin karya ta buge

innar tace "kae inna ae gashi kinsa har ina

kwarewada wa innan tambayoyin naki, inna

ta koma gefe da sauri tace "yi hkuri to gama

tukunna," hka intisaar suka dinga cafter da

inna dake ji kmr ta maida ta ciki har su

Zainab suka dawo gidan, duk suka yi

murnar ganinta sosae suka sa ta gaba sae

kallo suke, kursum tace kai kinga yanda kika

yi wani fresh da kyau intisaar, intisaar ta

galla mata harara tace "a inda bbu fresh din

da kyau ba," duk suka dinga dariya, ita

kanta tasan tayi kyau sosae, ramewa kadae

ne tayi, inna tace "ku rabu da ita ciki ne da

ita" nn da nn intisaar ta hade rai tana kallon

innar, suko sae tuntsira dariya suke, inna

kuwa ko a jikinta sae tauna goranta take,

suna xaune a hka Aliyu ya shigo falon duk

suka yi tsit bayan sun gaishesa bnda

intisaar dake ta xuba abinta bata kara kallon

inda yake ba, ya daka mata tsawa yace"kina

jiran abba yaxo ya same ki a nn ne, kafin ki

gaida shi," ta mike da sauri tace "lah na

manta," ta ja gyalenta tabi ta gefensa ta fice

daga falon tayi bangaren Abba, ya bi ta a

baya, su xainab suka kwashe da dariya inna

na taya su.

.

Da fara'arta ta shiga falon Abba ta

rungumesa tana dariya tace"Abbana ina

yini," shima yyi dariya ya amsa yana kare

mata kallo snn yace "baki da lafiya ne

fateema," ya juya ya hade rae yana kallon

Aliyun da ya nemi kan tiles ya xauna yace

"bata da lafiyane," ya fara kame kame kmr

munafuki yace "Abba lafiyarta qlau ka

tambayeta," abba yace wae hka fateema,

Aliyu ya gyada mata kai da sauri yana

kallonta, ta galla masa harara, snn ta

mairaice murya tace "ni Abba makaranta

nke son na koma lkci yana ta

wucewa,"Haiydar Abba ya juyo yana kallon

Aliyu yace, "amma lst tym da ka xo nn nai

maka maganar karatunta me kace min,"

Aliyu aka fara kame kame da shafa kai "No

Abba dama fa, dama tun lkcn nayi mata

magana tace min ba ynxu ba tukun shine

yasa ma ban sake mata maganar ba," Abba

ya juya yana kallon intissar da ta tsaya kallon

Aliyun da mamaki, yace"wae hka ne

fateema" Aliyu ya shiga gyada mata kai wae

tace hkne, ita kam ta rasa dalilin da yasa

taga Abba da Aliyunsa kmr basa shiri kmr

da, don dae tasan duk iskancin da Aliyu

yake da wuya abba yace masa komai sae

dae yyi ta kallonsa, yau kumataga ya hade

masa rae kmr wanda yyi masa babban laifi,

ta kalle Abba tace "ehh abba ya taba min

mgna sau daya," Abba yace "ok, wni

makarantar kike so," tace "bayero Abba,"

"medicine kika ce xa kiyi ko," ta gyada ma

Abba kai, Aliyu yace"ke din ce xaki iya

medicine? Abba baxata iya ba" abba ya galla

masa harara yace "kai din da kayi kai goma

gare ka?" Aliyu bae ce komai ba ya kauda

kansa, Abba yace "sae kaje kayi abinda ya

dace, ta fara karatu vry soon, idan nace vry

soon, i mean vry soon" ba tare da ya kalle

abban ba yace "to abba," intisaar ta mike

tsaye tace " Abba sae anjima, ngd" abba

yace "yaushe xaku koma gida," ta dan sace

kallon Aliyu tace "aa abba ni kwana xanyi

dama" Aliyu ya juya da sauri yana kallonta,

amma bae ce komai ba, abba yace "to

shiknn nima fita xanyi sae na dawo, ina da

magana dake " tayi ma abba Allah ya kiyaye

snn ta fice daga falon.

Aliyu ya mike yyi masa sallama shima ya fice,

da sauri ya bi bayanta,amma tuni har ta

shige falon inna, ya shiga falon shima ransa

a hade yace "wllh xuwa karfe shidda

kishirya kafin na dawo," ya fice daga falon,

ta tabe baki, tana kallon inna da ta bude

baki tana kallon bakin kofar da ya bari,

intisaar tayi dariya tace "innarufe bakin,"

inna tace "ae abun ne kmr wani

mahaukaci," ynxu irin xaman da kuke yi knn

intisaar, intisaar ta tabe baki tace "wae don

nace xan kwana shine wae baxan kwana

ba," inna tace"to uban me xaki masa a

gidan, manta dashi kawae ai in kin koma

gidan nn ke da kanki kika ce xaki koma,"

intisaar ta dinga dariya da jin ddin abinda

inna ta ce mata, nn suka dinga hira har dae

intisaar tace ma inna bari taje wajen momy,

snn ta yi bangarensu. Bayan sllhn isha'i Aliyu

ya shigo gidan,intisaar har ta fidda rai da

ganinsa ta yi xaton ya hkura ne, ya tsaya

masu kmr soja a bakin kofa wae ta tashi su

tafi, intisaar ta yi kmr bata gansa ba tanata

kallo abinta, kiri kiri inna tace bbu inda xae

je da ita, kwana da kwanaki xata yi a gidan,

sae ta gaji don kanta tace xata koma, ya

hade rai yana ta kallon intisaar din dake

kwance kan kujera tana taunar cingam, ko

kallon inda yake ma bata yi ba, yasauke

ajiyar xuciya tare da kwantar da murya

ganinba ihunsa xae sa inna ta basa intisaar

ba yace "don Allah inna ki bari, akwae fa

inda xamu ynxu," ya kalle intisaar din yace

"kiyi mata bayani mana fateema, wllh xuwa

nxt wk sunday xan kawo ki kiyi sati ma idan

kina so," intisaar ta tabe baki tace "ka dae je

kawae nxt wk sunday din sae ka xo

daukata," snn ta mike ta shige bedroom, ta

barsa nn a tsaye, inna tace "to ka dae ji,"

snn ta kashe wutan falonta tace "Allah ya

bamu alkhairi nima kwanciya xanyi, sae da

safe," snn ta shige dakin ita ma ta kullo

kofar.aleesat HaiydarAliyu ya kasa cewa

komai sae kofar dakin da ya tsura ma ido,

ya dde wajen a tsaye, can dae ya juya ya fice

daga falon ya rufe kofar, inna na jin fitarsa

tace "munafuki kawae, ki kwantar da

hankalinki, ke da barin gidan nn sae ran da

kika ce xaki tafi," intisaar ta gyara

kwanciyarta don dama har tayi shirin bacci

tace "kin ma san mene inna, bari na yake ni

kadae fa kmr mayya a gidan, kuma bae ma

san ci na da sha na a gidan ba, sae nayi sati

ban gansa ba ma," inna ta bude baki tana

kallonta "ke 'yar nn da gske," ta tabe baki

tace "uhum ke dae barikawae, wllh kuwa

inna," inna tace "to ni ae ca nke ciki ne da

ke," intisaar ta galla mata harara tace " kaji

ana mgnar arxiki wnn tsohuwar wae ciki,

cikin lafiya, ni bnda komae" inna tace "ikon

Allah, kina nufin har ynxu bbu abinda ya

shiga tsakaninku intisaar" intisaar tayi mata

bnxa ta juya mata baya snn ja bargo ta

gyara kwanciyarta, inna xata yi magana

wayarta ya shiga ruri,

.

ta mike da sauri ta dauko tana cewa "ina

xan danna ke," intisaar tace"kai inna

shekararki nawa da wnn wayar amma har

yau baki san ina ake dannawa ba," inna tace

"aa wani lkcn rudewa nake yi ne wllh," da

kanta tayi pick din wayar dan intisaar kin

mikewa tayi, ta doka uban sllma tana

tambayar wanene, can kuma tace"A'a Bukar

ne, lfya? Ayyo na ba fateema, to ga ta nn,"

inna ta mika ma intisaar wayan, intisaar

gabanta yafadi ta amsa a sanyaye tace

"Na'am Abba," murya can kasa tace "to

Abba," snn ta kashe wayan, sae tafashe da

kuka, inna ta rude "ke lfya me ya faru?" cikin

kuka tace "kina ganin inna hada ni da abba

yaje yyi ko," inna ta hade rae "to uban me

Bukar din yace maki ynxu," ta goge

hawayen idonta tace "waenaje yana

nemana," inna tace "to bbu inda xaki je yi

kwanciyarki, ni nn Rahmatu nace bbu inda

xaki je, idan Bukar din ya isa yaxo ya

tunkareni" intisaar ta mike tsaye ta dauki

hijab har kasa tasa tace "ba dani ba xa ayi

wnn ba inna, Abbana na kirana xanje na

amsa kiransa," snn ta fice ta bar ta nn a

tsaye. A hankali tayi sallama falon abba ta

shiga, suka yi idohudu da Aliyu dake xaune

falon a kasa gefen abba, ta nemi guri ta

durkusa ta gaida abba, ya amsa yana

kallonta yace "ki shirya maxa ku wuce gida

fateema," a sanyaye tace "to abba" don bata

iya ma abba musu, abba yace "ynxu meye

naki a wajen inna, xainab taje ta dauko

maki," ta girgixa kai tana kkrin maida

hawayen idonta tace "bbu komai, kawae

jakata ne, wani lkcn xan dauka," Abba

yace"yauwa fateema, maxa tashi kuje kuyi

ma momyntaku sllma, ku kama hanya ku

wuce gida," ta mike tsaye ba tare da ta bari

abba ya ga hawayen da take yi ba ta fice

daga falon bayan tayi masa saeda safe ,

Aliyu ya mike shima yyi masa sae da safe, ya

bi bayanta, bae ce mata ba, ita ma bata ce

masa ba har suka isa sashinsu, falo suka

tarda momy, ya nemi kujera ya xauna ya

gaidata kmr wani munafuki, ta amsa batare

da ta kallesa ba, ita dae intisaar tv kawae

take kallo, suka dde a falon a xaune momy

na gyara ma ihsaan gashi na xuwa sch

gobe, ganin har karfe goma ya wuce Aliyu

ya kasa tashi ne yasa intisaar ta mike tana

kallon momyn tace "momy xamu tafi sae da

safe," tace"Allah ya kaimu,

.

Aliyu ma ya mike tsaye yyi mata sae da safe

tayi kmr bata ji sa ba, ya ajiye ma ihsaan

dubu biyar ta sha ice-cream snn suka fice,

ita kam bata ga laifin momy ba. Har suka isa

gida bbu wanda yyi magana tsakaninsu, shi

dae ne ke ta waya da safeenah suna

soyewa, yana parkin ta bude motar ta fice

tayi cikin gidan da sauri, ya bi bayanta tun

kan ta hau sama ya risketa ya fixgota, yace

"direct bedroom dina xaki shiga, ba sae kin

shiga naki ba," ta turasa tana masa wani

irin kallon raini, "nayi maka uban me," bata

rufe baki ba ya dauketa da mari, ta fasa ihu

ta durkushe wajen, ya bita da sauri, ya

rikota, kuka ta shiga yi tana ihu, dukya

gigice ya rungumota yace " don Allah kiyi

hkuri fateema, am vry srry," ko sauraransa

bata yi ba taci gaba da rusa kukanta, ya

dauketa cak, ya hau sama yyi bedroom

dinsa da ita, duk irin yanda yaso intisaar ta

basa hadin kai kin yrda tayi, don kuka ta

dinga masa sosai tana rokansa yyi hkuri

bata so, hkn yasa ya kyaleta kawae yyi

kwanciyarsa bayan ya lallasheta yace tayi

baccinta baxae mata komai ba, ta jima bata

yi bacci ba sbda tsoro, gnin kmr Aliyun yyi

bacci ne yasa ta dan kwantar da hankalinta

ita ma ta fara baccin, duk da kuwa idonsa

biyu ba baccin yyi ba, yana ganin ta fara

bacci kuwa ya mike ya bar mata dakin ya

kohaleesat HaiydarDa asuba Aliyu ya shigo

dakin yin alwala, tayi shame-shame hankali

kwance tana bacci, kallo daya yyi mata ya

dauke kansa ya shige bathroom, yana

fitowa ya bude fridge ya dauko ruwan gora

mai sanyi ya bude ya xuba a hannunsa ya

watsa mata, ta mike xaune a firgice tana

kalle kalle, ya juya ya fice daga dakin ya

wuce masallaci, ta yi tsaki, a xuciyarta tace

Allah ya isa na, snn ta mike tsaye ta shige

bathroom tayi alwala, tana idar da sallah tayi

jigum a dakin, can dae ta mike xata fita

idonta ya sauka kan wayarsa da yyi haske a

gaban mirror, ta dan kalli bakin kofar snn ta

karasa ta dauki wayar, taga msg ne, ta bude

taga na safeenahne, ta tabe baki bata damu

ta karanta ba ta fita daga inbox din kawae,.

ta xauna gefen gadon wayar a hannunta ta

shiga hotuna, duk hotunansa da na safeena

ne, wasu yana rungume da ita, wasu tana

kwance jikinsa, wasu suna kiss, gasu nn

dae ba kyan gani, duk da ba son Aliyu take

ba sae da taji baddi, wani bakin ciki ya

dinga yawo a xuciyarta, tana nn a hka har

Aliyu ya shigo dakin tayi saurin boye wayar

cikin hijab dinta, ya galla mata harara

yace"fice min a daki kar nayi ball dake," ta

mike ta fice daga dakin ba tare da ta kallesa

ba wayar tasa a hannunta, yyi kwafa yace

"xaki gane kuranki ne yarinya," har Aliyu ya

fita ranar bata ji yyi mata maganar wayarsa

ba, gabanta kuwa sae faduwa yake kar yaci

ubanta. Da yamma wajen karfe biyar tana

kwance a daki tana kallo, aka bude kofar

dakin ta mike xaune a dan tsorace tana

kallonsa, daga bakin kofar yace "ina jiranki a

falo, kuma kar ki fito min da shigar nn na

iskanci," ta tabe baki ta ci gaba da kallonta

kawae, bayan kmr minti goma ya sake

dawowa, ta mike a dan tsorace yace "kina

hauka ne,me nace maki," ta hararesa tace

"gani nn xuwa," yyi murmushi ya juya ya

wuce, ta dauko hijab dinta har kasa tasa ta

sauko falon, dama tasan bako na falon

tunda har ya kira shigar ta ta iskanci, da can

da take sa wa bae san na iskanci bne, ta

karaso falon ta xauna tare da gaisuwa "ina

yini," ya dago yana kallonta yyi murmushi

yace "lfya fateema, ya gida ya amarci," komai

nata ya tsaya cak ganin faruuq, ta kasa

dauke idonta daga nasa, shi kansa

yanayinsa ya canxa duk da yyi kkrin

boyewa, yyi yake yace "kai wnn kallon kmr

kin ga dodo intisaar,"ta dauke kanta da

sauri ta kasa cewa komai ga hawayen da

taji na neman cika idonta, Aliyu yana danna

wayarsa duk da hankalinsa na kanta yace

"kikawo masa ruwa mana" da kyar ta mike

jikinta a sanyaye tayi hanyar kitchen ta

dauko faranti da cupta daura juice da ruwa

a kai ta dawo falon ta dire gabansa, yyi

murmushi yace "thank yhu fateema"

.

tajuya xata bar falon Aliyu yace ina xaki, hira

yaxo kuyi fa, kin juyowa tayi sae da ya sake

kiranta snn ta dawo ta xauna tana kirkiran

murmushi, Aliyu ya mike ya bar falon yana

mata wani irin kallo, ko lura da hkn ma tayi,

faruuq ya dago yana kallonta yace"kinyi

mamakin gani na ko," bata ce komai ba yyi

murmushi yace "ya amarci," nn ma shiru

tayi, "yace common fateema, baki yrda da

kaddara bne, ki tuna fa matar mutum

kabarinsa," ta gyada masa kai kawae, yace

"cheer up kanwata," tayi murmushi kawae,

yace "yauwa ko kefa," nn dae intisaar ta

sake suka dinga hira da faruuq din kmr ba

komai, Aliyu ya sauko ya xauna falon shi dae

bae sa masu baki ba sae dae yyi murmushi,

intisaar tace "yayanain xubo maka abinci

to?" faruuq yace "haba dae sae kace jaki

daxu fa muka ci da Aliyu," ta juya tana kallon

Aliyun ya harareta ya dauke kai, faruuq bae

bar gidan ba sae kusan maghrib, har bakin

kofa ta rakasu da yake shi da Aliyun xa su

fita kuma, tace"yayana ina da magana da kai

fa," ya juya yana kallonta yace "ina jin ki

kanwata," ta harare Aliyu daya xuba masu

ido tace "ba da kai nke ba," yyi murmushi

yyi gaba, faruuq yyi dariya yace "to ina

ji,"tace "yayana dama nace don Allah don

annabi, tunda Allah yyi ni ba matarka bace,

to ka nemi 'yar uwata mana," ya juyo da

sauri yana kallonta yace"wa?" tace "zainab,"

ya harareta da wasa ya juya xae wuce tace

"haba yayana, abinda yyi zainab shi fa yyi ni,

ni da xainab daya ne" yace "haba dae, da

gske?"

.

ta lura yana son shashantar da maganar ne,

ta dinga masa magiya kmr xatayi kuka, daga

karsheyyi murmushi yace "shkkn kanwata

xanyi shawara,"ta ce "haba yayana kasan fa

ba talarta nake mka ba,tana da manema

dayawa, kawae dae xumuncin mu nake so

yyi karfi kuma...." yyi dariya yace "to shknn

fateema, ngd da kulawarki sae da safe," ya

juya da sauri ya bar wajen, tayi dariya ta

daga masa hannu ta koma cikin gida. Bayan

kwana biyu da xuwan faruuq intisaar na

daki a kwance tana ta game da wayar Aliyu

da ta mayar nata don har lkcn bata gansa

ba bare ta sa ran xae mata maganar wayar

tasa, hkn yasa ko da yaushe cikin kiran inna

da Zainab take su yi ta hira don akwae kudi

sosai a wayar, momy dai sau daya ta kirata

suka gaisa, abun da ya bata mamaki bae

wuce na rashinganin kiran safeena ba don

jira kawae take ta kira tayi mata rashin

mutunci amma har lkcn bata kira ba kuma

bata yo tex ba, sau dayawa kiran

abokanansa da 'yan mata kan shigo amma

ko sau daya bata taba dagawa ba, ta goge

duk hotunan haukan da sukayi da safeenah

dake cikin wayar, snn tayi deletin tex din

safeenar da na mata da dama a wayar,

karar bell taji downstairs ta mike a dan

tsorace don Aliyu baya dannabell, ita tun

ranar ma da ya fita raka faruuq bata sake

ganinsa ba, kar dae Hajiyarsa ce ta dawo

don ita tsoran matar nn take, a tsorace ta

sauko kasa cikin sanda ta isa bakin kofar ta

dan leka ta glass taga Anty Nafisa ce, ta

bude kofar tare da doka tsalle ta rungumota

tana mata oyoyo cike da farin ciki, Anty

nafisa tayi dariya tace "ni kar ki karya ni,"

suka shigo falon intisaar na tambayarta

Maryam fa, meyasa har ynxu bata xo ba,

Anty nafisa tace sun fita waje da abbanta ai,

intisaar tace Anty mu hau sama mana, Anty

nafisar tace "ina fitsararren mijin naki,"

intisaar tace "uhm baya nn," snn ta mike ta

kawo mata lemo a fridge ta dire mata a

gabanta tana tambayr ya su shaheed da

ummi, Anty Nafisa tace suna nn lfya, snn ta

mike ta hau sama tana cewa "bara naje

naga dakin amarya," intisaar ta bi ta a baya

tana dariya, hira suka dinga yi da Anty

Nafisa tana bata lbarai, duk da anty nafisar

taso jin irin xaman da suke yi da Aliyun,

amma intisaar ta dinga shashantar da

batun, karfe sha biya tace bari taje ta daura

girki tunda yini Anty Nafisar xata mata, Anty

Nafisa ta mike tana inspect din dakin tace

"duk da dae nasan ke ba kaxama bace

intisaar bari dae na dudduba ko ina, don

randa naje gidan fadila duka ne kadae ban

mata ba, gskya mijinta na kkri don fadila

muguwar kaxama ce ta karshe," intisaar

dae tayi dariya ta sauka kasa don ita kam

tun tana karamarta take da kyankyani, kuma

ko a gida ma inna na yaba tsaftarta, ko

shakka bbu tasan Anty nafisa baxata ga

datti ko kadan a dakinta ba, dama ko ina na

gidan, lafiyayyar jollof rice da plantain sai

farfesun kaza ta shiga girka ma Anty nafisa,

ta dan hada mata cream salad kadan, snn

tayi ginger drink, gidan ya kauraye da

kamshin girkinta, tana jerasu a faranti don

sama xata kai mata taji an rungumota ta

baya, ta tsorata sosae xata fasa ihu ya juyo

ta yasaka bakinsa cikin nata, ta turasa da

karfi tana maida numfashi, "meye hka," ta

tambayesa tana hararan sa

yace "ni kika yi ma girki?" tayi masa wani

irin kallo tace "kai a su wa," ya tabe baki

yace "kinga ina cin ko wani girki? Ae wnn

kaxanta ce kika hada," bata kara ce masa

komai ba ta gama jera abincin a faranti ta

dauka xata bar kitchen din, ya fixgota, saura

kiris farantin ya fadi daga hannunta, ta xaro

ido tayi saurin ajiye farantin kan table, "wae

meye hka don Allah," ta tambayesa kmr

xatayi kuka, yace "to dibar min nawa," ta

galla masa harara tace "ban yi girki da kai

ba, kai da ba ko wani girkikke ci ba," yace

"to kuwa baxa ki bar kitchen din nn yau ba

knn," ta ce " Anty Nafisa na jirana fa a

sama," ya dan wara ido yace "Nafisa?

metaxo yi?" muryar Anty Nafisar suka ji tana

cewa "wae store din kitchen din kike girka

min gaba daya e intisaar, wnn ae sae

yunwar ta galabaitar dani," da sauri har

yana neman faduwa ya shige bayan kofar,

intisaar bata san lkcn da ta kwashe da

dariya ba har da xubewa kasa, Anty nafisa

ta shigo kitchen din tana cewa "ohh dariya

ma na baki, ai gskya ne," intisaar tace"na

gama anty ynxu dama xan kawo maki," ta

dauki farantin, Anty nafisa tace "to ina na

mijin naki fa," intisaar ta girgixa kai tace "ae

shi ba ko wani girki yake ci ba Anty," nafisa

ta tabe baki tace "sae irin na uwarsa Aisha

yake ci knn," intisaar ta dinga dariya, Anty

nafisa ta karbe farantin tace "ni bani kar ki

xubar min da abinci, ae gskya na fada," suka

bar kitchen din a tare suka wuce sama, ae

ba karamin farin cikin saukowar Antynafisar

intisaar tayi ba, kuma tunda ya shige bayan

kofa baya son ta gansa tasan bae da gskya

ne. Ni kam koma wacece ke ci min gaba da

lbri gskya bn yafe mata ba, Inteesar....

.

Karfe biyar saura anty nafisa ta fara shirin

wucewa gida, intisaar duk sae taji wani iri

tayi jigum tana kallonta kmr kar ta tafi, Anty

nafisa tayi dariya tace "kar ki damu

daughter, xan dinga xuwa a kai a kai ina

duba ki, tunda dae ke Allah bae sa kinyi

sa'an miji ba," dae-dae nn Aliyu ya shigo

dakin da sallamarsa, nafisa ta xuge handbag

dinta ta sakale a hannu tana kallon intisaar

din fuskarta atsuke tace "daughter ni na

wuce sae wani lkcn," snnta yi hanyar kofar

ba tare da ta kalle inda Aliyun yake ba, da

sauri ya shige gabanta yana dariya yace

"haba momy, ina kika taba jin uwa na fushi

da danta," ta galla masa harara tace "da'alla

wuce ka ban waje malam," ya karbe

handbag din hannunta yace "ina! Ai yau nn

xaki kwana momy," tun tana gintsewa har

ta fara dariya ganin yanda Aliyu ya maida ta

kakarsa, ta koma ta xauna tace "sae ka fito

da kudin mota tunda Allah ya kawo ka,"

yace"tab, ni ban da kudin mota sae dae na

kai ki a motata," dole anty nafisa ta tilastasa

ya bata dubu biyar kudin mota snn ya

maidata gida a motarsa, bayan fitansu

intisaar duk sae taji ba ddi ta xauna ita daya

a daki tana rera kuka. Ranar friday daya

yyidae-dae da sati daya da xuwan Anty

Nafisa gidan kuma hkn yyi dae dae da wata

biyu da sati daya da kawo intisaar gidan

Aliyu, tana daki da daddare ta gama shirin

bacci wajajen karfe tara, Aliyu ya shigo

dakin nata ya tsaya bakin kofa, ta juyo tana

kallonsa, ransa a hade yace "ki shirya xamu

fita," snn ya juya ya fice daga dakin, ta dde a

tsaye bakin madubinta tana tunanin to ina

xasu je da daddaren nn, can dae tayi tsaki

tayi kwanciyarta a xuciyarta tace bbu inda

xani, can bayan kmr minti sha biyar ya

dawo dakin, ya daka mata wani raxannen

nn tsawa "wat?


Ina wasa da ke ne ko kin fara hauka ne?" ta

mike a tsorace don har ta manta rabon da

yyi mata irin wnn tsawar tun suna gida,

jikinta ya dau bari ganin bbu alamar wasa a

tattare dashi ta mike tsaye muryarta na

rawa tace "kayi hkuri, ni bn ji ka da kyau

bne," "baki ji ni da kyau ba?" ya tambayeta

yana mata wani irin kallo, ta girgixa masa kai, yyi kwafa ya fice, ba shiri ta dauko

dogon rigarta na material ta saka snn ta

dauki hijab dinta har kasa ta sa, ta feshe

turare ta fito falon a sanyaye, yana tsaye ya

dafa kujera yana jiranta, ya dauki makullinsa

ya fita ta bi bayansa, suna fitowa ya rufe

gidan yyi hanyar garage ya bude motar ya

shiga, ta xaga ita ma ta bude ta shiga, ya ja

motar suka fita daga gidan, sun yi nisa

sosae, intisaar gabanta sae faduwa yake

don bata san inda xae kaita ba gashi bata

ga fuskar tambayrsa inda xasu ba, taga yyi

park gefen titi, ya juyo yana kallonta

fuskarsa a daure ya fara magana a hankali

"kina jina," ta gyada masa kai a dan tsorace

"wllh duk tambayar da xa a maki idan har

kika nuna baki san komai a kan tambayar

ba, xanyi gunduwa gunduwa dake, idan

kuma kin yi tunanin am jokin dare me,"

gaban intisaar ya shiga faduwa sosai ta

dinga gyada masa kai a tsorace...


No comments