Farashin So Complete Hausa Novel
👩❤️💋👨💝FARASHIN SO💝👩❤️💋👨
Mallakin 'kanwar soja ✍️💞💞💞
Loveble, romantic, caring, heartbroken 💔 short story..
👇👇👇 Marubuchiyyar 👇👇👇👇
➖ MIJIN MAGE. 💋🐈
➖ DUHU CIKIN HASKE. 💋🌓
➖ RUHI BIYU. 💋💀
💔 now👇
👩❤️💋👨💝FARASHIN SO💝👩❤️💋👨
Na sadaukar da wanan littafin wa karan kaina , kasancewar sa yazo ina murnar zagayowar ranar haihuwa ta happy birthday 🎂 to my self..
Wanan labarin 'ki'kirarrin labari ne banyi don chin mutunchin wata ba, duk waccce labarin yazo dai dai da nata tayi ha'kuri haka tsarin yazo ,
***HIKIMATA ABIN ALFAHARI NA****
Marubuchiyya tana da damar hallitar mutum ta kashe shi ta raya shi tunda 'ki'kirarrin labari ne, ta had'a masoya ta wargaza soyayya tsakanin masoya ...
Itta baiwa daga Allah ce, ubangiji ke bada itta ga wanda yaso, duk wanda aka bawa itta sai ya sarraffata yanda yakiso, wani ta jawo masa arziki wane kuma ta janyo masa d'aukaka da masoya masu girma da darajar......
'KANWAR SOJA ✍️💞💞
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرحمن الرحيم*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
Page one 1️⃣
Alhaji Muktar da Alhaji D'ahiru, i'yan uwan juna ne wanda suka taso cikin nuna 'kauna da kullawa gida junan su har takaiga ma'kiyansu basa iya tinkarar su da munafurchi suna bussiness na abu d'aya fittar da kayan da kayan masarufi daga wanan 'kasar zuwa wata 'kasa soyayyar a tsakanin su yaye tasiri sosai badon komai ba sai don 'kauna da soyayya da adu'ah da mahaifiyar su Hajiya Balkisu taki musu , kasancewar ta macce Kamila mummina macce mai tawakali da kawaici, sai dai akaiw masifa da yawan surutu hakan yasa ta tsaya tsayin daka akan yara. ta har ta kaita sun girma..
Sha'kuwar Alhaji Muktar da Alhaji D'ahiru bai tsaya anan ba har sai da suka samu kyakkyawar i'yan mata guda biyu daga jahar Adamawa a chan 'karamar hukkunar yola ta arewa Hajiya Amina itta ce babbar aminiya. agurin Hajiya Zahrah hakan yasa Alhaji Muktar ya nema auren Hajiya Amina ,shima Alhaji D'ahiru tunda yaye arba da kyakkyawar bafullatana bugun Yola yace baza'a bar shi a baya ba don haka ya samu dama a zuchiyar Hajiya Zahrah cikin ikon Allah sukaye auren soyayya da 'kauna zaman lafiya suke wanzarwa a tsakanin su..
Kuma suna girma ma surkar su dai dai 'korgodo basu da matsalar rayuwa a sannu a hankali dukiyar su ke h'abbaka lokachin guda suka samu juna biyu a in da suka haifu yara maza Hajiya Amina ta haifi santalilin saurayi mai kama da mahaifin sa sak nan aka mai suna da MUHAMMAD suna kiran sa da AHMAD a inda Hajiya Zahrah ta haife namiji ittama suka mai suna da MUHAMMAD NASIR haka suka chigaba da rayuwa cikin aminci ba wacce ta kuma haihuwa a cikin su har tsawon shikkara biyar Hajiya Amina ta kuma samu wani cikin a inda ta haifi yaro namiji suka samai IBRAHIM suna kiran sa da Khalil
(Inna ) haka Ahmad da Nazir suki kiran kakkan su Balkisu, bata taɓa kai musu 'korafi akan matan su ba don haihuwa don ta san haihuwa nufin Allah ne don haka hankali kwance suki rayuwar su , bayan shikkaru goma da haihuwar su Ahmad watarana Hajiya Zahrah ta tashi da ciwo mai tsananin gaske koda sukaye asibiti aka tabbatar musu da cewa tana d'auke da junna biyu farinciki sosai sukiye a gidan da murna don zasu samu 'karuwa, sanan ta samu kulla ta musamman a tsakanin su adu'ar Ahmad guda d'aya ya samu 'kanwa macce bashi kadai ba harda ma ma NASIR DA KHALIL ,, ai kuwa hakan ta kasance Hajiya Zahrah ta haifi santaliliyar yarinya wacce ta dauki kyaun mahaifiyar ta da na mahaifinta sosai hakan yasa ake cewa tana kama da d'an uwan ta Ahmad domin yafe d'auko kamar babban sa ranar suna akaye shagali sosai da sosai dangi sun chikka ma'kil i'yan uwa sun baza soyayya su da 'kauna anan INNA ta dirri da ado domin yarinya ta samu sunan ta BALKISU MAI GADON ZINNARI suna kiranta da AFIYYA
Masha Allah jarumman littafin mu sun bayyana muna lalle marhaban da zuwan ke duniya balkisu mai gadon zinnari...
Just is beginning labarin bashi da tsawo gaskiya,
Banyi al'kawarin posting kullum ba.
Please share and comment Fisabilillahi 🥰🙏💖💙💚❤️❤️❤️❤️
_
Al'kalamin ƙanwar soja ✍️💞💞💞
💝FARASHIN SO💝
Mallakin 'kanwar soja ✍️💞
Loveble, romantic, caring, heartbroken short story..
👇👇👇 Marubuchiyyar 👇👇👇👇
➖ MIJIN MAGE. 💋🐈
➖ DUHU CIKIN HASKE. 💋🌓
➖ RUHI BIYU. 💋💀
💔 now👇
👩❤️💋👨💝FARASHIN SO💝👩❤️💋👨
Na sadaukar da wanan littafin wa karan kaina , kasancewar sa yazo ina murnar zagayowar ranar haihuwa ta happy birthday 🎂 to my self..
***HIKIMATA ABIN ALFAHARI NA****
Marubuchiyya tana da damar hallitar mutum ta kashe shi ta raya shi tunda 'ki'kirarrin labari ne, ta had'a masoya ta wargaza soyayya tsakanin masoya ...
Itta baiwa daga Allah ce, ubangiji ke bada itta ga wanda yaso, duk wanda aka bawa itta sai ya sarraffata yanda yakiso, wani ta jawo masa arziki wane kuma ta janyo masa d'aukaka da masoya masu girma da darajar......
'KANWAR SOJA ✍️💞
08101235739
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرحمن الرحيم*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
Page one 2️⃣💋
*******AFTER TEN YEAR'S ********
_Da gudu ta fitoo daga wane 'kofa ko fullstop babo ta afka wani 'kofar bayan tasha gudu a cikin falour da aka 'kawatashi da kayan alatun duniya tura door taye wow shine abin da na furta domin kuwa wani falour ne still da aka mai kwaliyyar har yana son yace yafe na farkon kyau kai tsaye ta haura step ko gajiyan bata jiba ,
" Ke bakidajiyar inace sai gudu kike cikin gida kamar wata 'bera " wawan birki taja jin muryar abinda taki so a cikin rayuwarta to anmman zagina ma yakiye " AFIYYA " ba magana naki miki ba " juyuwa taye nan kitson kanta da a kawa calarbar mai bit ya watso da sauti na musamman zum'biro baki taye da gwala-gwalai idon ta da yafara cikko da ruwa hannu tasa ta kauda gashin ta da ya rufe fuskar masha Allah AFIYYA kinan kyakkyawar yarinya mai wayo da magana ba'abunda tabar Inna dashi indai akan surutu ne da masifa sai kuma tsokana da aka haifeta dashi shugwaba kam tun tana ciki daman ake koya mata don haka da abun ta tazo " na'am yaya Ahmad daman zanji gun Daddy ne " tsaki yaja Allah ya shiryiki shine kike gudu kamar an biyoki baki tsoron ki fad'i kiye kuka ko " zo nan nema Daddy naki jira nan da 30 minute zai sauko" ganin ya saki fuska ba kamar farko ba , ta iso gaban sa ta haye kan 'kafarsa tana wasa da sajin fuskar sa tace " ummmm ai Yayya Ahmad ne ko na fad'i bazan yi kuka ba " humm murmurshi yaye "to naji idan ba zakiye kuka ba dariya zakiye nidai in na ganki sannu basance ba just kawai dariya zanmiki " zum'biro baki tayi ba'abunda zai sani kuka a rayuwar ta sai abu d'aya sai kuma taye shiru tana kallon sa jan bit nin yaye har yamata zafi "to daina kallo na kar ki chinyi ne me zai saki kuka yunwa ko dariya taye har kumatunta na lotsawa nan na hangale ina ganin irrin kammani da takiye da da"an uwan nan nata ta tsagaita tace "idan kace baka sona ko zanyi kuka ko abinchi bazanji ba kuma bazanji school ba, kuma kuma " nan idon ta yadda hawaye , baki ya bud'i jin shirmin 'kanwar tashi "noooooo AFIYYA kwantar da hankali ke ai duk muna sonki kuma nima ina sonki kinji " dariya ta kuma yi Daddy yace "kinzo nan sai surutu kuki damina dashi ko!?
Da gudu tabar 'kafar sa taye jikin Daddy ta rungumi shi tsaff nan ya d'agata sama ya sumbachita itta ma ta mishi Mommy ce ta taho chikin 'kamshi " my daughter " ganin Mommy ta gudu gunta ta gaida ta nan Inna ta fitto fess da itta tamkar ba tsohuwa mai jikoki ba duk gaisuwa sukaye mata , suka hau dining suna chin abinchi AFIYYA ma zagewa taye sai chin paper chicken soup da arish sai indomie da ba ma wanda yasa yanayi itta kam dukka take chi ,tamkar fa bata ye breakfast agun Umma Zahra ba,
Naman bakinta ta had'iyi gaba-daya ya 'bacce da miya bakin "Daddy inason Yaya Ahmad shima yace yana sona idan na girma sai muyi aure ko , " subhanallahi Daddy ne abinchin ya tukari ma'koshinsa yafara tari, inda Mommy take gwalalo da idon ta ,dai dai lokacin da Ahmad ya zubar da tea a kan table dake gabanshi har ya lallata saman rigar sa, Khalil ne ya sandare shi da yanzu yaki fitowa yace karo da shirmin 'kanwar nasu, itta kam ko kallon su ma bataye ba ta chigaba da yagar kazar ta,
Inna ce tace to tukura ai indai hakane baki da miji da yawuce wanda kikiso kwantar da hankalin ke kinji ko.
Jin shiru yaye yawa ne ta d'ago kanta ,nan Daddy yasha ruwa ya mi'ki "to Mommy yara na tafe daughter ke kulla da kanki ko", yanayin sa taga ya chanza anmman a banza tace Daddy ka sayomin new teddy nayi sabon baby nima , " to daughter Ahmad kuwa hararra ya buga mata har taji ta 'koshi da abinchin nata ya tafe ko sallamar Mommy babo.
Khalil ne yaye dariya ya iso ya zauna yace "ohhhhh wai AFIYYA kinsan ma me kikace kuwa wallahi baruwana" , da ido Mommy tagansa yaja baki yaye shiru ya chi abinchin sa itta ma ta kammala yasa tace " yaya Khalil kai ne zaka n sayomin icecreem idan aka min aure ko" dariya ta sha'ke Mommy ta kasa dannewa dinka kar taye a gaban Ahmad da Daddy ne ko AFIYYA taji wane irrin ko ta raina ta don AFIYYA akaiw ta da sake zance ni commer or fullstop......
Watsiwa akan dining nin sukaye Inna ce taja AFIYYA zuwa d'akin ta sukaye ta hira harr azahar taye sanan ta fitto ta shiga wata 'kofar sai gata a wani falour nan ta hango Umma zaune tana karatu akan sallaya , tsayawa taga i'yar nata tace " yaukam kin dame su inna da surutu ko , "kai Mommy ne inada surutu ne " a a baki dashi zo kije kice wa Altine tamiki wanka kiye sallah kice abinchii maza kije karatu kafin malamin ke ya iso, tura baki taye nifa Umma na girma ya zakice amin wanka i am ten year's old fa". tana magana tana wak'e baki, kamar gonar auduga,, ta chigaba da cewa "kuma ma ai na kusa amin aure ma na huta , baki Umma ta bud'i kai wanan yarinyar dubiki wa zai aure ki da wanan rawar kai naki da surutu, " Umma yaya Ahmad shine mijina mana ne shi kawai zan aura kuma shi naki so banson kowa ," pillow ta d'auka ta buga mata ta haura tana dariya abinta,,,,, kamar ba itta ba,,,, murmurshi tayi " yaro yaro ne dai AFIYYA dai yarintar ke daban da na sauran ban san me zai yafaru da 'kadarrar soyayyar kiba anmman tun kina 'karamar ke yarinya wai kinsan me so wai kullum dai Ahmad shi naki so Allah ya kyauta , ta chigaba da karatun ta.
Al'kalamin ƙanwar sojah-----------ce ✍️✍️💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞
more comment more posting
💝FARASHIN SO💝
Mallakin 'kanwar soja ✍️💞
Loveble, romantic, heartbroken short story..
👇👇👇 Marubuchiyyar 👇👇👇👇
➖ MIJIN MAGE. 🐈
➖ DUHU CIKIN HASKE. 🌓
➖ RUHI BIYU. 💀
wattsppt number:08101235739
💔 now👇
💝FARASHIN SO💝
Na sadaukar da wanan littafin wa karan kaina , kasancewar sa yazo ina murnar zagayowar ranar haihuwa ta happy birthday 🎂 to my self..
***HIKIMATA ABIN ALFAHARI NA****
Marubuchiyya tana da damar hallitar mutum ta kashe shi ta raya shi tunda 'ki'kirarrin labari ne, ta had'a masoya ta wargaza soyayya tsakanin masoya ...
'KANWAR SOJA ✍️💞💞
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرحمن الرحيم*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
Page one 3️⃣💋
Ahmad ne zaune a cikin department naso sai kumbura fuska yakiye gaba_d'aya yau AFIYYA ta bashi haushi ga abinda Inna tace kuma daga 'jife yaye nisa cikin tunanin Aliya ce chikin wando riga sai kimuno akai ta zubar da gashin kanta na attachment sai 'kamshi take zubawa ",honey' abun da tace kinan anmman ko jinta bayayi nan ta dafa shi anan ya dawo daga tunanin sa kallonta yaye ya kauda kai " honey what happened " tsaki yaja "wallahi ko yau AFIYYA ce ", haushi ne ya buga zuciyar ta sam bata son wanan yarinyar murmurshi dole tayi kai da Jerry ka kinan to me fushi kawai kamanta just .... '"ai bakisan me tace ba shiyasa zakice haka "okayy to meyafaru" har zai gayyama ta sai kuma ya fassa sakamakon lecturar dake shigowa....................
Haka yau ya kammala zama a school ba tare da wane walwala ba itta kanta Aliya bata ji dad'in halin da masoyin nata yake chiki ba sakamakon rashin sakiwarsa da itta , duk da cewa bai gayyama ta asalin me yafaru ba...
***********WACE CE ALIYA**********"
Aliya Abdallah Zangina sunan ta yarinya d'aya tillo agun Iyayyen ta don haka duk wane so da 'kauna da dukkan kuma da i'yar su take so sai inda 'karfin su ya tsaya don ganin cikar burin i'yar tasu , a don haka kuma i tace tana son tana samu a rayuwar ta don haka tarbiyyar ta bata samu isasshen sa ba , Aliya yarinya ce kyakyawar gaske wacce sukaye primary school tareda Ahmad har takaiga sun kammala secondry a yanzu hakan kuwa suna University na a 'bangarin science sauran musu shikkaru ukku kachal su kammala , karatun babban burin su kuma su kammala su wucee chigaban course nasu a chan 'kasar India ko da ace babo auren tsakanin su,
Soyayya ce mai tsananin gaske da 'karfe tsakanin masoyan wanda Iyayyen su ke ganin abota ce kawai kasancewar duk shikkaru haihuwar su d'aya ,kuma ma'kobtan juna ne , tsakanin Aliya da AFIYYA gaba ce mai tsananin gaske don kuwa tunda AFIYYA ta tashi taga yanda Yayya Ahmad ke kulla da Aliya take matukar jin tsanar ta a ran ta har tagaiga Aliyya bata isa ta d'auki taba tun lokacin da take shan nonon mahaifiyar ta har takai yanzu don haka tsanar tun asali ta samu toshi,
AFIYYA ta tsani ganin Aliya a kusa da Ahmad shi kanshi abun na bashi mammaki dayaga hakan na 'batawa yarinyar 'iyar 'kanwar tashi ranta sai ya sanya Aliya ta daina yawan zuwa gidan nasu da kanshi zaije ,idan kuwa Aliya taye fushi to sai ta shigo suyi ta hararra tsakanin ta da AFIYYA , sanan su Mommy da Umma basa 'kaunar yawan akaqar dake tsakanin Ahmad nin da Aliya saboda tarbiyyar yarinyar ga yawan tara 'kawaye yaran masu hannu da shuni kamar dai itta, a don haka bayanda zasuyi ne Daddy da Abba abokan Alhaji Abdullahi ne , dole suka fawallawa Allah komai suke adu'ah Allah shirye hallayar ta...
Ahmad dogon saurayi ne kyakyawar gaske wanda ya tara dukkan abinda macce ki so da bu'katar a jikinsa ,a yanzu hakan shikkaru sa ashirin chiff a duniya ,tun yana yaro ba maison hayaniya ko yawan surutu ba ne , babban burin sa guda biyu ne a duniya ,yazama chikkakin likita kuma ya aure masoyiyar sa tun na yarinta wato Aliyya , hakanan gaba_daya makaranta nasu an san wanan soyayyar da ance ina Ahmad za'aga Aliya itta ma hakan take daga garitta ,,,
Haka aka d'auke tsawon lokachi a na wanan tafiyar gaba da tsana sosai Ahmad. ke nunawa i'yar uwar sa AFIYYA saboda tun daga wanchan lokacin ya daina mata wasa ko dariya sai dai gaisuwa ko idan tazo assignment nata ko hawa jikinsa ya hanata , a sannu a hankali AFIYYA abun yake damunta takan shiga d'akin taye kuka sosai idan ta tuna da sauyin yanayin da yayyan yake nuna mata ,duk da cewa su kansu Iyayyen sun san da wanan yanayin anmman basuyi yun'kurin hana Ahmad bin ba domin yana da kyau a kasancewar ta macce ta rage shiga jikin maza musamman ma wanda wanda ba i'yan uwa daya uba d'aya ba,,,,,,,,,,,........ ....
Just is beginning labarin bashi da tsawo gaskiya, is short story ,,
TOFAH AKAIW WANE ABU WAI SON MASU WANI ALIYYA KO AFIYYA CE DA AUREN AHMAD, DA KUMA SAMUN SOYAYYA TA MALLAKAR ZUCIYA ,
FARASHIN SO NA HAUHAWA A TSAKANIN WANAN I'YAN MATAN
ALIYYA
&
AFIYYA.
Banyi al'kawarin posting kullum ba.
please share and comment fisabilillahi
_
Al'kalamin ƙanwar soja ✍️💞
💝FARASHIN SO💝
Mallakin 'kanwar soja ✍️💞
Loveble, romantic, caring, heartbroken short story..
Marubuchiyyar
➖ MIJIN MAGE. 🐈
➖ DUHU CIKIN HASKE. 🌓
➖ RUHI BIYU. 💀
now
💝FARASHIN SO💝
Na sadaukar da wanan littafin wa karan kaina , kasancewar sa yazo ina murnar zagayowar ranar haihuwa ta happy birthday to my self..
***HIKIMATA ABIN ALFAHARI NA****
Marubuchiyya tana da damar hallitar mutum ta kashe shi ta raya shi tunda 'ki'kirarrin labari ne, ta had'a masoya ta wargaza soyayya tsakanin masoya ...
'KANWAR SOJA ✍️💞
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرحمن الرحيم*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
Page one 4️⃣💋5️⃣
AFTER 3 YEAR'S.
Kwance take a makikin gadon ta ta shiga bargon ta sai juyi takiye da alama time na tashin ta barchin ya gabato alarm ce ta buga 'karfe takwas na saifya hannu tasa a kan side drawer ta janyi 'karamar agoggo ta kashi sautin, idon ta a rufe d'akin na 'karewa room nata da aka 'kawata da white and pink colour , nan naga babban frame picture na wata kyakkyawar halittar yarintar a lokachin da take rigi da allo sau'karta na Alqur'ani mai girma hakan ya nuna cewa ta kammala karanta Alqur'ani, sai wani frame da baikaishi girma ba na kyakyawar saurayi yana murmurshi chikin kayan sa na doctor's daga 'kifin sa kuma nan naga AFIYYA tasa farin kayan ittama ta ran'kufu akan kafad'ar sa duk da cewa ya fitta tsaye nisa ba kusa ba anmman yaye 'ko'karin ran'kufamata dariya sukaye dukka biyun sukayi nan ya 'karawa picture's nasu kyau , , wane frame na hango daga chan 'kifin ginin nan ma dai Ahmad ne tsaye yana dariya dasu Nasiru da Khalil a takaice dai frame's daban daban suna kai goma na abinda a d'akin sau'kowa taye tana adu'a barchi tana gogge idanun ta drawer ta bud'e nan ta fitto da wata jotter book ta bud'i tafara rubbutu kamar hakan
Today 3\2\2023
Na tashi da tsananin soyayya da son ganin sanyin idanun na i love you my Yayya Ahmad kai ne mafarkina kaine jigon rayuwata kazama fitila mai haske duhun jijjiyoyin ga gane jikina , ka kasance tauraru dake haskaka sararin samaniyar fadar zuchiyar Balkisu mai gadon zinnari shin yaushe ne zaka ce mun kana sona ,?" I love yo so much ina jiran ranar da zuchiyar ka zata amsa min kirana , sign taye a 'kasar rubbutu ta rufe nan taga time ya tafe da gudu gudu tashiga wanka ta fitto tayi shigan rigar black jen's da pink t_shirt sai cap pink gashin ta kuma ta zuba a bayan ta masha Allah AFIYYA kinan yarinya i'yar soyayya ko macece ta ganta sai ta juya ta maimaita kallonta kyau da dirrin jikin da Allah ya'bata bazaki ta'ba amincewa da cewa shikkaranta goma sha huɗu a duniya ba sai dai ko sha shidda saboda hallitar jikin da Allah ya bata wayarta ta d'auka ta sauko daga room nata Umma da Abba ta hango akan dining tafara murmurshi suna murmusawa sukaye sunkuya taye ta gaida su nan suka amsa mata "hummm my daugter yau kin makara dewa ko kinmanta by ten zaku fitta da Ahmad ne"?
Murmurshi tayi " Abba ban manta ba taya zanmata da fittar da zanyi da Yayya Ahmad kawai nayi mafarkin wai Yayya Ahmad yace duk duniya Ni kad'ai ce masoyiyar sa dad'in hakan ne yasa ma na makara "dariya Abba da Umma sukayi umma tace "ke dai ba kunya sam " a a barta Zahra gaskiya ce ai wanan soyayyar tun tana jariyya shi take so kin manta ko ke mahaifiyar ta indai taje hannun Ahmad bazata saki fitta daga hanun sa ba kuma bata zuwa gunki in takama kuka kuma shine mai rarrashin ta , "kwantar da hankalin ke daughter ba abunda zai hana auren ke da Yaya ke kinji dake dashi ai duk yaran mune "kiss na musamman tabashi domin ko ba komai taji dad'in kallaman. shi........
Tana kammala breakfast nata ta kuma d'akin ta d'auko kimunonta sai guntun mayafi tsaff t5q rufe jikinta domin tana da nauyi ba shara shata bace sallamar su taye nan Daddy ya'bata Atm card nashi ta fitta da murna , "
Abban AFIYYA kune fa kuka lalata yarinya nan wai me na bata Atm kuma bayan fittar da Ahmad zataye " hum Zahra bazaki fahimta bane kinga duniyar nan yazama in kana da abunka ka huta yanzu yanda take da rawa. kan nan idan taga abu tace tana so yace a'a kinga sai ta saya ," shiru taye badon taji dad'in hakan ba ,,,
Da hanzarin ta tashiga farlour su nan taga ba kowa dining table ta isa nan taga ko fitowa breakfast nin ma basuyi ba haushi taji don taso ace ta fara ganin masoyin nata, part na Inna tashiga Nan taganta zaune tana shan kunu da 'kosai abinta murmurshi tayi, "wai tukurata kekam bazaki jira su zo kicce abinchi a akan dining ba " dariya Inna taye " banda abunki yarinya ai ne na tsufa wanan gun chin abinchi ma bason zuwa naki ba daga nan ma ga laraba tana min girki nan anan" kawai zama taye tasa cup ta d'ibi kunun tsamiya tafara sa hanunta chikin kwanon 'kosai saida tace mai isanta ta tashi Inna ma hakan takassance, kwasan kwanunka taye takai kitchen nin ta kaiwa Laraba ,
" Inna wallahi 'kosai nan taye dad'i yafe na Umma da Mommy ma da'di ," dariya taye "to surutu na da kaina nayi abuna ,". yauwa zanzo ai ki koyamin irrin wanan kinga idan munyi aure da Yayya Ahmad sai ma ringa masa ai zaiji dad'i ko" ,dariya taye " mara kunya , kawai a gaban na " banda abunki kakkaliyya ta aiki 'kawata ce kuma ma yau zan fitta da Yayya Ahmad nin idan mun dawo zan baki labarin kalar mafarkin da nayi kinji koo"?
To i'yar nema Allah tsare hanya indai zaki dawo kimin tsarabar mintinan na zamani , " dariya ta kicce dashi '" wai tsohuwar nan mintin zamani kice chocolate '" , hayaniyar kasa 'kasa hakan ya tabbatar mata suna kan dining gogge bakinta taye gyran murya nan ta isa duk abun da takiye Yaya Ahmad na kallonta ta chikin glass na yana kur'bar tea girgiza kai yaye kai yarintar nan yarinyar nan badai hauka ba ina mammaki meyasa su Daddy suka dage waiii sai ne zan kaita shopping kodon ma ai na kusa na huta da fitinar ta da wane kyaun ta kamar na aljannu ai ne ko zan yi auren ma bandaki don wallahi banson wacce tafine kyau ne sosai ,
" Yayya Ahmad barka da safiya" gaisuwar tane ya katse shi daga zancen da yakiye don har ta gaida su Mommy shine dai ya makara a cikin tunanin sa ,, nan ta sake baza ciki ta chi soyayyar doya da k'wai da ferfison kayan ciki sai tea da ta d'aura a ciki gyatsa taye da yasa Ahmad ajiye cup nashi don irrin abun haushi yaki bashi "Alhamdullah "tace ,
Nan ta mi'ke tsaye ta bud'e hand bag nata ta fitar da kan Ali da madubi ta shafa , tace ".......
Al'kalamin ƙanwar soja ✍️💞
💝FARASHIN SO💝
by
'Kanwar soja ✍️💞
💍 caring
💋 romantic
👨❤️💋👨 special couple love
Marubuchiyyar
MIJIN MAGE. 🐈
DUHU CIKIN HASKE. 🌓
RUHI BIYU. 💀
now
💝FARASHIN SO💝
Na sadaukar da wanan littafin wa karan kaina , kasancewar sa yazo ina murnar zagayowar ranar haihuwa ta happy birthday 🎂 to my self..
***HIKIMATA ABIN ALFAHARI NA****
Marubuchiyya tana da damar hallitar mutum ta kashe shi ta raya shi tunda 'ki'kirarrin labari ne, ta had'a masoya ta wargaza soyayya tsakanin masoya ...
'KANWAR SOJA ✍️💞💞
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرحمن الرحيم*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
Page 6💋7
"Mommy mukam mun tafe sai mun dawo" ta amsa da "Allah tsare hanya daughter" taye gaba abinta ko jiran Yaya Ahmad bataye ba , ya sameta a mota kawai, " to Ahmad ka kula da 'kanwar ka wallahy tazo ta gayyamin kaye mata ba dai dai ba zan 'bata ma rai kaje ko" to Daddy in sha Allah ba komai" , mi'kiwa yaye ya wuce motar sa daga nisa ya danna key nan ya bud'i wuff ta shiga gaban motar ta zauna sai murmurshi taki zubawa yau gata ga hubbynta, ko kallon inda taki bayi ba yasa belt nasa ya sawa motar giyar ya na fitta taga ya tsaya a dai_dai gate nasu Aliyya ciki da mammaki tace "Yayya Ahmad me zamuyi anan k,",, bata idda maganar ba ta hango Aliyya cikin wane matsatsun tufafi da riga na kanti da hullar ko mayafi babo sai kwar'kwasa da lankwasa take zubawa gashi Allah yaba ta sirrin jikin duk da cewa shikaru ta ashirin da biyar yanzu tana isowa ta tsaya a gaban mota tasan cewa AFIYYA ce gaban motar "ke bakiga aunty ke bani bazaki fitta ke kuma baya ba" wani malollon ba'kin ciki ne ya tukaru zuciya ta" anmman Yaya Ahmad ai narigata shigowa kuma bata gama zancen ba ya buge bakinta da hanun sa har saida ta fasa 'kara "stupid zaki fitto ko sai na miki najaki,," zan fitta Yaya Ahmad" abinda tace kinan kawai ta bud'i marfin mota Aliyya ce ta buga mata hararra da cewa "yarinya 'karrama sai cusa kai ko girma bataye ba "tunanin ta ya tsaya ta kuma gida kawai anmman wane zuciyar na ingozata sai tara ma abinda a kamata a dalilin Aliyya, don haka ta gogge
hawayen ta ta shiga sit na baya, Mudasir and Brother's suka shiga shopping sosai AFIYYA tamkar dai bata da komai harda na mugunta ta had'a, abun ya bashi haushi lokacin da ganta da 'katon mazubin kaya harda extra wane ma'akachin su ya rigimata .
"Ke mahaukachiyar ina ne da zaki kwashe kaya haka, " kalmar taye mata tsauri don haka tace " haba sweetheart kasan fa inason kaya na kuma ne ko d'ai bazan iya cire wa duk inaso," anmman in bazaka iya biya ba kar kadamu girman da soyayyar ka a zuciya ta zan iya biya mana tunda ne ba jinin masu bin mazan wasu naki ba don zasuje shopping fitar kaina naki ," nan ta zaro ATM card yana gani yasan na Daddy ne da sauri zaiye magana wuff ta fad'a jikin sa ta rungumi shi tsaff ko iska ba zai iya 'kiftawa tsakanin su ba saboda tsananin matse shi da tayi , "
"Please mana dear kasaymin" tana zum'biro da baki , ganin ya han'kale baki tana kallon sa tasa yatsan ta ta rufe masa lab'en sa da ya bud'i don mammaki, sanan ta kama hanun damar sa ta sumbata " please dear " "okay " shine abunda ya iya fad'a kafun nan har an musu bill ATM nashi ya zare badon ya soba, ba Aliyya kad'ai ke mammaki wannan salon ba harda costumer's da ma'aikatan ganin cewa yarinya ce 'karama , bai isa ya ture ta ba domin mutane har yaba wa soyayyar tasu sukiye na kusa dasu ne tace " kai oga wallahi kun dace da alama kuma family ne ko tsantsar soyayyar ce tasa ku kayo kama , "?kowa da abinda yaki cewa tuni na nema Aliyya na rasa wane mammaki haushi da baƙinchiƙin da tsanar AFIYYA ya dawo sabo fill, a bayan mota ta zauna don takaice ko kallon Ahmad nin ma taji bataso a daddafe AFIYYA taki jiran Yaya Ahmad don tasan yau kam sunan ta sorry a hanun sa domin ta tafka kuskure mai girma, na abinda ta aikata sa'an ta d'aya yau sunday iyayen na gida, sa musu kayan akaye a bayan a boot taga Aliyya a baya don haka ta shiga kujerar ta ta zaro black galass ta rufe idon ta din ya fara kumawa kallar tausayin ,,, duk abunda takiye yana kallonta ko magana ya kasawa Aliyya d'in yasan duk haushin a kanshi zata sauki don haka ya shaidawa kansa ruwan sanyi da tunanin abubuwan da zaiwa AFIYYA a gida idan sun kuma , baban ba'kin ciki shi yarinya 'karama ta tuni mishi ciwon shi da yake rufe wa kowa, yanzu gashi marar sa sai 'kullewa yakiye,
" Lah Yayya Ahmad baka ga shop na ice creem da shawarma ba I miss it please " ta fad'a cikki da shugwaba ji yaye tamkar ya kai mata duka a bakin sai ha'kuranta duka sun zube yaga tsiyar yarinya sai jifa shi masifa takiye har idon sa ya fara sauya kalla saboda tsantsar zafin da yakiji , juya motar yaye , ya fitta d'aga murya tace "da chocolate dear" shagon ice creem nin nan ya saya mata duk abunda tace har ya kawo mata sai murna takiye a zahiri a ciki kuma tasan akaiw wane ba'kin mugunta da ya ke had'a mata ma " thank God on wednesday zaka bar 'kasar nan kafin nan kuma zan 'boya ko gani nama bazakaye ba tunda ne ba shigiyar bace da zan zauna ka buga ne da dukka" tunanin ta ne ya tsaya sa'adda taga yaye perking a 'kofar su Aliyya 360 ta bar motar tare da buga marfin da 'karfen gaske har saida ya toshi kunnen sa ita ma AFIYYA kallon ta takiye a tare suka juyo had'a ido yaye da ita duk da cewa da glass a idon ta saida ta hango wani guguwar 'bacin rai a idon sa murmurshi yaye yace "i'yar k'anwata bazaki tsanman ice creem nin ba ke kad'ai zakisha abunki ko"? , daskarewa t da kallon sa "to ko ne Balkisu mafarki nakiye tunda ai ina irrin wanann ko" murmurshi tayi mai sanyaya ruhi shi kanshi nan take wane irrin d'auki wuta yayi , horn yaye mai gadi ya bud'i 'kofar a hankali yaye parking ta fita security gidan sune suka shigar da kayan da tasayo tunda Iyayyen sukaga tana murna da annushuwa suka tabbatar ba abunda ya faru a tsakanin i'yan uwa don haka ko tambayar ba wanda. ya mata itta ma jin sautin a'a mai dadi yana mata magana cikin kullawa yasa ta manta da cewa akaiw wata Aliyya a cikin duniyar soyayyar su...,..
RANAR TALATA
Zaune take a chan chikin lambu tana chin tumfa hankalin ta kwance sai wa'kar nan takiye na tell me you love me, sai maimaita fillin takiye duk abunda takiye yana kallon ta sau'kowa yaye da 'katuwar bulalar sa ta dorina ganin inuwar mutum yaye akanta d'aga kanta taye taga shabgigiyar bulalla rigi a hanun Yayya Ahmad fuskar nan tashi ko annurin babo kujerar ya jawo ya zauna ,. "ke don ubanki ne zakiwa kissisina ta mata a kasuwa har kina haɗa ni da masoyiya ta a tunanin ke na bar ke ne ko?!" a"a Yayya Ahmad daman zaka iya duka na ashe bansaniba ?, kuma ai naga laifin tane kuma gaskiya na fad'a kasani tsananin zafin kishin ka da soyayyar ka ya rufe min idanuna na daina hangen kuwa kuwa ya mutu a wanan lokacin kai kawai kai ne naga rayyayye mai numfashi sai wasu kyakyawar flowers da suke min taken murmurshi soyayya kawai santi da sanyin ' kamshin su ya ratsa jijjiyar bargon jikina na afka jikin ka har na sumbacce ka bansaniba kar ka laifinsu wallahi FARASHIN SO soyayyar ka ce take hauhawa a kowane da'ki'kar bugawar agoggo a birnin zuciya ta, " shiru taye ya zuba mata idon da tsananin mammaki jin kallamai na ta duk da ta kasance 'karramar yarinya " hummm ubana da uba ka duk abu d'aya ne a filin mahaifiyar su me na zagin ubana kuma" kafin ta issar da maganar taje sau'kar mari with five fingers tamkar 50 ne saboda tsananin zafi da d'imuwa jinta ya d'auki ta daina jin sautin kad'a war iska dake bisa jikin ta ,,,,
wufff ta shiga jikin sa ta 'kan'kamesa a tunanin ta wani aljanin ne ya bata marin don tunda tazo duniya ba wane mahalu'ki da yaye ganganchin shafa fuskar ta da mari sai yau , ture ta yaye da wani mahaukachin tsawa yace".....
Al'kalamin ƙanwar soja ✍️💞
share and comment fisabilillahi 🙏
💝FARASHIN SO💝
Story& written
by
Narnah 'kanwar soja ✍️💞
💍 caring
💋 romantic
👨❤️💋👨 special couple love
👇👇👇 Marubuchiyyar 👇👇👇👇
➖ MIJIN MAGE. 🐈
➖ DUHU CIKIN HASKE. 🌓
➖ RUHI BIYU. 💀
💔 now👇
💝FARASHIN SO💝
Na sadaukar da wanan littafin wa karan kaina , kasancewar sa yazo ina murnar zagayowar ranar haihuwa ta happy birthday 🎂 to my self..
***HIKIMATA ABIN ALFAHARI NA****
Marubuchiyya tana da damar hallitar mutum ta kashe shi ta raya shi tunda 'ki'kirarrin labari ne, ta had'a masoya ta wargaza soyayya tsakanin masoya ...
'KANWAR SOJA ✍️💞💞
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرحمن الرحيم*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
Page 7💋8
" Zakiye tsallen kwad'on nan ne ko dai sai na karya ke a gidan nan shashasha wawayiya wacce batasan matsalar kanta ba , to bare kiji da kyau ko matan duniya sun 'kare ki kad'aice mace da yazama dole sai na aure ke to bazan aure ke ba sai dai na mutu ba aure , har yaushe kikai wane abinda da zakice kinason na yaushe na daina miki tsarki,? ne Ahmad Muktar D'ahiru kuma daga yau kije nafi 'karfin ke nisa ba kusa ba , duk abunda zakiye kiye ke gayyawa Iyayyen mu nasan dai duk duniya babo wanda zai d'aura mun aure dake a dole ba babushi a duniyar nan , yanda ake sonki kasancewar ke mace ɗaya a family haka Iyayyen na suke sona sama da yanda suke sonki kasancewar nine yaron su na fari da suka fara gani a duniya ," shiru sakamakon dogon maganan da yaye kansa ya fara ciwo , haukace kawai AFIYYA bataye ba gaba-daya duniyar ta ta d'auki ji take tarasa tunanin ta da nunfashin ta ,kasa jurewa taye ta bud'i baki charraf ya chigaba da magana , wai ke sosayyya ko to ke sa a table cewa Ahmad baya son ke har abada kuma Ahmad bazai soki ba , keje ke nime dai dai class naki ba'abi 'n da zanyi da ke wawiyar kawai sonki naki don yazama dole kasancewar mu i'yan uwa to itta ma na daina ta ko kin gannin ke d'auke idon ke a kaina ," ina magana kina tsaye"?
Bulalla ya zuba mata a bayan ta ko gizau bataye ba balle hawaye je take ai kuka ma rahamar ne zuciyar tace ke bugawa ta 'karfe 'karfe ta gummacce ya ta zuba mata bulllaa da cewa da yakiye ya tsaneta tsallen kwad'on takiye bil hakki yana tsaye akanta ,ganin tana ta gumi ta galaibata ne yasa yace " tashi kibarmin nan dolowa bagidajiya kawai" tsurutt ta tashi da kyar sakamakon jirin da takijiga wani azababen bugun da zuciyar ta kiye da 'kafarta takiye nan ta runtse ido don wane mugun murd'awa da marar ta taye juyawa tayi tace "
"Yaya Ahmad ni bawai nayi tsallen kwad'o bane domin jin tsoron ka zafin da nakeji a zuciyata kan ' kaunar ka koda garwashi wuta zaka d'aura akan fatar jikina toh zanji tamkar 'kan'kara kasakamin domin kuwa soyayyar ka tariga data kewaya ko ina dake cikin jikina sabida haka bana tunanin akwai wani horo da zakamin wanda yafi soyayyar ka zafi a zuciyata kasa a ranka wanan tsallen kwad'o nayi shine kawai da zumar biyayya da ladabi ga masoyi", zan chigaba da jiran soyayyar ka har tsawon numfashi na 'karshi."
Takaiche yasa ko magana baiye ba yaye tafiyarsa anan ya batta tana ta ritooo chan ta yanke jiki ta fadi"i sumammiyya ,
Ganin 3pm taye lokacin da take zuwa Islmayya yaye bata zuba yasa Umma zuwa gun Mommy neman ta "ha'a Zahrah kina nufin bata shigo ba to ai ne tun 1pm tabar nan shiga d'akin Inna sukaye nan ma bata nan nan da nan suka kira mazajin su a waya suka sanar musu can Mommy tace muje garden ko dai chan take , ai kuwa duk chan d'in sukaye Nasir ne a gaba sai Khalil da yazo ya sake su a tsaye suna neman ta " inannnlillahi wa ina iallhin raji'oun cewar Mommy da Umma lokacin da suka hango ta yashe kamar gawa suna isowa suka fara jijjiga ta jini ne ya fitto daga bakinta ko nace yake fittowa ,tuni Umma tana jijjiƙa ta " AFIYYA ke tashi ke tashi" ina ko mi'ka bataye balle ta amsa ganin haka ta yanke jiki ta fad'idai dai da isuwar Abba. da Daddy subhanallahi gabaɗaya hankalin su ya tashe nan suka kwashe su sai asibitin kwararru dake kwano suna zuwa akayi emargency room da AFIYYA a inda aka zubawa Umma ruwa ta tashi sai kirran sunan AFIYYA takiye kiran waya akawa Ahmad nan yace bayanan " Ahmad to kaye gaggawa zuwa domin yanzu haka muna asibiti AFIYYA ta yanke jiki ta fadi ko numfashi kuma ana bukatar jini , sakamakon tana ta aman jini " inannnlillahi wa ina iallhin raji'oun abinda yace kinan , Aliyya ce tace meyafaru honey " AFIYYA CE ke aman jini ba lafiya bare na tafe" , haba Honey idan kaji ai bakai zaka bata lafiyar ba ko muna hirar mu wani baƙinchiƙin ne ya tukare sa buge hannunta yaye da ta rigi rigar sa yasa wa motarsa wuta, kwantar da ita akaye aka samata oxgyen nan aka cire mata rigarta daga ita sai half bratob nan aka d'auke wane abu mai kamar iron sai a manna mata kirjin ta idan ta zabura sai ta kwanta sau ukku sukaye hakan. kafin suka samu numfashi ta ya fara dawowa samata oxgyen j akaye aka gyrah ta , duk abunda ke faruwa a idon su ta glass kuka kawai shine abinda sukaye gaba-daya Ahmad ma jikin sa yaye sanyi nan da nan yaji tausayin ƙanwar tashi ta dawo sabo a ranshi,
Likita ne ta nemesu a office don yi musu bayani " da farko ya'laɓai zance muku munyi iya bakin hanzarin mu da ceto da nunfashin ta kuma Alhamdullah munyi sa'a ta dawo sittin bisa d'ari, to abun mammaki anan shine itta wanan yarinyar meke damunta domin a binchikin da mukaye ciwon zuciya garita " ciwon zuciya kuma me ya jawo mata cewar Daddy , Abba kam gaba-d'aya ya rassa lissafin sa balle Iyayyen mata kuwa.
Nan yace "sanan akaiw matsala a "kafarta da alamar akaiw abinda taye mai wahala kafin zuwanku nan asibiti domin akaiw shafin bulalla a jikin ta take Daddy ya mi'ki likita bulalla a jikin ta kuma a jikin i'yata " kwarai kuwa Alhaji idan banyi 'karya ba zan iya cewa kamar tsalle. kwad'o taye sanan kuma ta wahalar tasa period nata al'adarta tazo ba shirrin , , daga 'karshi kuma inason ka samu jini leader biyu yanzu nan zan d'aura mata ,wasu bayanai sai ta tashi yanzu ku barta ta huta pls ," nan Ahmad da Nasir sukace zasu bayar cikin sa'a yaye dai dai........
AFTER 5 HOUR'S
Gaba_daya suka fitta chan reception suna zaune kuwa yana mammaki da alhinin abinda likita yace jira kawai sukiye ace ta dawo hayyachinta domin sanin waye yamata wanan illar mai mugun hatsari ,Abba ne ya mafi kusa da Umma yana magana a hankali ga yanda ba mai ji, "Zahra ke gayyamun gaskiya shin a makarantar su aka dake AFIYYA ta " girgiza kai taye ta shari hawayen ta wallahi yalla'bai ta dawo lafiya da lafiya tace abinchi kawai tace zataji gunsu Mommy da Inna nekam bansan komai ba anan na tsaya" , to anmman me yasa mata ciwon zuciya, ? haba Zahra ya zaki tanbaya ne hakan"? ,
" Kinsan fa yarinyar nan yanda take bata da wane matsala da kowa a gidan nan idan ba,......."
Idan banaga ruwan Comment ba , sai ranar Friday zanyi next page ......
Al'kalamin ƙanwar soja ✍️💞
Banyi al'kawarin posting kullum ba
comments and share Fisabilillahi 🥰
💝FARASHIN SO💝
Story& written
by
Narnah 'kanwar soja ✍️💞
💍 caring
💋 romantic
👨❤️💋👨 special couple love
👇👇👇 Marubuchiyyar 👇👇👇👇
➖ MIJIN MAGE. 🐈
➖ DUHU CIKIN HASKE. 🌓
➖ RUHI BIYU. 💀
💔 now👇
💝FARASHIN SO💝
Na sadaukar da wanan littafin wa karan kaina , kasancewar sa yazo ina murnar zagayowar ranar haihuwa ta happy birthday 🎂 to my self..
***HIKIMATA ABIN ALFAHARI NA****
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
Bud'i hasken wayar ke da kyau ke karanta wanan page nin Maman Yasmeen wanan sadaukar na ne gariki,
Allah bar zumunci Comment naki ya gyrah min al'kalamina 🤪
Ha'ki'ka banyi niyan posting ba sai ranar Friday but kun nuna min so da 'kauna don haka naja linzamin na.asha karatu lafiya ,ina jiran ruwan Comment kamar yanda mom Farooq tace ,,,.........
Page 9💋10
Balkisu D'ahiru Muktar kafin likitan ya gama magana duk sun tashi , zuwa garisa " yarinyar ta farka tana jiran ku," tuni suka afka d'akin kwance sai zare ido takiye tana tura baki haka suka hau jira mata sannu da jiki kallon su takiye d'aya bayan ɗaya ba tare da da tace uffan ba Inna da Mommy ne a kusa da ita sai Umma a 'kifensu Daddy da Abba tsaye cikin alhinin abinda ya faru da ita sai Nazir da Khalil chak ta hango yaya Ahmad raku'be a kofar ihu ta buga da ta hango shi je taye tamkar ta janyo shi ta rama duk ido suka zuba masa cikin zargi da sukiye daman , nuna shi da yatsaa ta hauyi nan tafara kakarwa Nazir ne ya buge Ahmad ya fitta kiran likita saboda numfashi ta dake baranazar d'aukewa,
Likitoci ne da na'urar a 'kalla biyar suka. rufu akanta nan da nan zuciyar Iyayyen yafara sosuwa tsalle Daddy yaye ya karkata wa Ahmad wawan mari wanda ya rasa mafarki ne ko gaske bai gama tantancewa a inda yake ba wane marin ya biyo ta 'bangaren dama Mommy kinan jinsa ne da ganin sa suka d'auke na wasu da'kikai nan ya fahimci ba mafarki bane tabbas yau Iyayyen sane suka gwabza mai mari saurin jawo Daddy Abba yaye inda Umma taki cewa "haba Mommy yara yazakiye haka? muyi hakuri ba sillar Ahmad bane 'kaddadarrar tace a hakan" ,charaff Inna tace 'kadarrar ta ce a hakan kikace ko 'kadarrar ku Iyayyen nasa wallahi wallahi abu yasamu jikata akan wannan dalilin yaron sai kun fuskanci fushina gaba-d'aya ku ba ruwana da cewa suwaye suka haifisa a cikin ku" wucewa bakin room nin da AFIYYA take ta zauna nan tafara jin hawaye a idon ta na gudana duk dauriyarta ya 'kare kallo kallo suka fara a tsakanin su nan Umma da Mommy suka marawa Inna baya don rarrashin ta.
Nazir da Khalil kuwa wajen asibitin sukaye kowa da nashi tunanin musamman ma Nazir da kejin duniyar na juya masa baya, Khalil kam tsanar kanshi yakiye ba kowa ba tunda yayan sa ne ya aikata musu hakan sillar 'bachin ransu , Daddy da Abba ne tsaye akan Ahmad Abba ne yace '" sauran kwana nawa ka tafe indian ? don Allah Abba Daddy kuyi Hakuri ai bai gama magana ba yasaki jin wani marin da yasa ya durgusa ba shirrin daga yau kar kuma cemin Daddy kar na kuma ganin ka a idona wallahy sai na sa'ba ma, wa tunani ka sakaran yaro", ya tafe ya barshe baki wan'kale Abba ma daureya kawai yakiye kar yaye ya juya mai baya yazama kowa yabashi ba dad'i don haka yace " ka guji abinda yace idan bahaka ba i na tabbatar m yanayin zai aikata abinda yace don haka sauran kwana nawa katafe sauran kwana biyu okay kar kasaki zuwa asibiti nan kuma ka shirya tafiyar ka kafun ka tafe zamuyi magana da Daddy naku , anmman ka guji hanyar da ya zuwa inda yaki ", shima Abba fitta yaye nan yabar Ahmad da zuciyar sa ke 'kuna motar. sa ya shiga yaye gida da ba'kinchikin , naushe yakai wa iska a d'akin sa " what nosense akan yarinyar nan Mommy da Daddy suka mari ne tunda nazo duniya ba wanda ya ta'ba lafiyata but sillar AFIYYA AFIYYA AFIYYA!!! da 'karfe ya fad'a hakan nan ya bud'i fridge ya d'auko juice mai sanyi ya shanye tsaff yaji sanyi a zuciyar sa nan ya kwanta sai barchi.
****************ASIBITI****************
Sosai likitoci sukaye fad'a " haba Alhaji daga tashi. yarinyar zaku fami mata ciwo kubi a hankali yarinya ce da ciwon manya ciwon zuciya mugun abu ne mai mugun hatsari sosai" yana ja musu kunne da cewar kar a sake nuna mata ko tuna mata wane abinda bataso , da kuma basu shawarwari akan yanda za'ayi tertement nata..
Alhamdullah kwanan su d'aya aka sallime su dawo war AFIYYA da Iyayyen ta direct d'akin su suka nufa ganin farlour takiye tamkar bata san shiba kallon babban frame's nasu dake farlour yasa zuciya ta bugawa da sauri ta haura samun d'akin ta basuyi mammaki ba don tana bu'katar rarrashi da kuma duk da cewar basusan dalilin gudun da taye b a shigar ta d'akin ke da wuya ta hau cire duk wane picture's na Ahmad da da wasu peper's da take ta rubbuta i love my Yayya Ahmad abun ne kaina yana ban mamaki komai saboda ta cire hawa kan drawer taye taga big frame nasu da itta da shi lokacin da yagama University sa ,don haka tasa black gam ta rufe fuskar sa tabar nata da na Iyayyen dake 'kifen su saukowa taye chan taye murmurshi haka ta fitoo falour nan taga Umma zaune akan kujerar tana waya " kashe wayan taye ganin tana faman sa a gam a hotunan ,
"Ke AFIYYA lafiyan ko me yafaru ," juyawa taye taga meya ke faruwa ita kanta Hajiya Zahrah ta tsorata ganin yanda idon yarinyar nata yaye kawai tasa gam a duk wane hoton Ahmad ta rufe fuskar sa dashi saida ta tabbata tagama ta sauko bata huta ba taye part na Mommy nan ma duk wane picture's na shi ko wanda akayi dashi saida ta kulle sa taff babo shi Mommy da Daddy da suke saukowa daga step's suka ga abinda takiye had'a ido sukaye da juna abun mammaki tana juyawa ta gansu ko magana bataye musu ba tashiga da'akin Inna nan ma ta aikata aiki ta sanan ta kwanta 'a ƙafar Inna tace " kice 'kawata da muke hira ko yau zangayya miki wane abun ,anmman yazama sirri tsakanin mu dake kar kigayyawa su Daddy ko Abba ko Mommy da Umma kinje " to banda abunki ,'kawata jikalliya ta ai daman bana gayyyamusu sai da izinin ke ,gyrah kwanciyar taye tace "
Al'kalamin ƙanwar soja ✍️💞
💝FARASHIN SO💝
story& written
by
Narnah 'kanwar soja ✍️💞
💍 caring
💋 romantic
👨❤️💋👨 special couple love
Marubuchiyyar
MIJIN MAGE. 🐈
DUHU CIKIN HASKE. 🌓
RUHI BIYU. 💀
💔 now👇
💝FARASHIN SO💝
Na sadaukar da wanan littafin wa karan kaina , kasancewar sa yazo ina murnar zagayowar ranar haihuwa ta happy birthday 🎂 to my self..
***HIKIMATA ABIN ALFAHARI NA****
Special Thank to commenter's da bazarku naki rawa ta ,asha hutun mako lafiya da page nan...............
Page 11💋12
" To banda abunki ,'kawata jikalliya ta ai daman bana gayyyamusu sai da izinin ki ,gyrah kwanciyar taye tace"
Nan ta kwashe duk abunda ya faru da itta da Ahmad ta gayawa Inna da tun daga farkon abinda ya faru tafara share hawayin ta har takai 'karshe ta d'aura da cewa "to yanzu Inna kar ki gayyyamusu hankalin su zai tashi kar su yiwa yaya Ahmad wane abu nikam na barshi da Allah anmman nasan cewa inajin wane abu a cikin zuciya ta da bansan meye ba saidai na tsane ganin yaya Ahmad na tsanashi nema fiyyeda yanda ya tsani ne "fashewa da kuka hawaye Mommy da Umma suka shari wanda suna tsaye a bakin 'kofar da Abba da Daddy domin sunka yanda tashiga d'akin Inna.
Umma kuma ta biyo ta ne domin ganin idonta da ya chanza tsoronta kar zuciya ne ya sake tashi jin abinda tace ne yasa Umma tafiya da sauri taye part nata Mommy ma hakane kallo kallo Abba da Daddy sukiye nan Abba ya juya zai tafe saurin jan hanun sa Daddy yaye yace "kayi ha'kuri 'kanina" murmurshi ba'kin ciki yaye yaja hanun sa ya bi inda matarshi taye ,tsaye Daddy yaye ya rasa wani shawara zaiye ya shiga yaga AFIYYA ko ya nemo Ahmad ya tursasa mai sonta ko kuma bin matar shi zaiye , kai rigi kanshi yaye dake sarramai nan ta chigaba da cewa " yauwa kuma Inna zan gayyamiki wani abun ma kar kiji nace na tsani Yayya Ahmad kiye zaton ko na daina sonshi ne, mammaki ne ya kamma Inna tace "yarinya lafiyan ke qalau kuwa", eyy mana lafiya ta lau ,tsananin soyayyar da nake mishi ne yasa na tsani shi hakan ne kawai zai sa ya samu sallama a chikin zuciyar sa idan yaje India yayye karatu mai kyau , anmman idan yana tunanin cewa ina sonshi har yanzu zai chigaba da tsananta ne kuma banson hakan don sonshi naki har abada kuma shine kawai muradin rayuwa ta shine linzamin raina idan baboshi nema bana duniyar nan "hawayen ta ta shari taga yanda Inna ta chika da mamakin jin kallaman ta "kinan tukarata har yanzun kina son Ahmad nin" kwarai kuwa Kaka ta fiyyeda tsammanin mai tsammani, ta fad'a ciki da barkwance yanzu kinga bare na kuma na kwanta kafin Umma tazo ta sanyani shan magani "too tukura Allah ya miki albarka ya kuma baki miji nagari" ameen suka amsa, tuni Daddy ya fitta zuwa waje domin zuchiya sa tagaza ɗaukan darasi i'yar tashi......
WASHE GARI RANAR LARABA
Haka Ahmad ya kwana da tunani daban_daban a cikin ranshi direct part na Mommy ya nufa don yin breakfast har yasa 'kafar sa ya tuna da maganar Abba da kuma gargad'im da Daddy ya masa haushi ne ya chika zuciyar sa ya komai ya tuna kuma oho ya shiga ,ya juya akan 'kofar da zai sadashi da part na Abba mammaki ne ya chikka zuciyar sa da ganin hotunan sa an rufe da gam ,har zai isa nan yaji motsi don haka ya tura 'kofar su Abba da sauri , nan ma ganin an rufe sa ne ya tsaya yakai hannu ya zai cire , murya Umma ta gyrah nan ya janye hannun sa ya juyi ya ganta da plate's a hanun ta ta ajiye akan dining barin filin yaye , ya gaishaita ya hau dining nan ya gaida Abba ya amsa mai ba yabo ba fallasa karkacewa yaye yaye breakfast mai kyau , wando ne a jikinta sai top akai ko d'akkwali babo akan ta ta duk 'kashin nata a barbaje wai a hakan ta kimtsa kinan AFIYYA kinan sauko wa tayi tana hamma don dai barchin bai ishita ba..
Umma itta ce wacce tafara hango ta da sauri ta tashi ta nufi inda take tayi hakan ne don kar yarinyar taye fushi dasu tunda suka bar Ahmad a part nasu, " Umma ina zamuje kina ta saurin nan," ba komai daughter har kintashi yau kin taso da wuri dubi kanki fa mu shiga na gyrah miki" ,ohhh Umma wanan kuma na me ? meye wai time na tashi na baiye ba ina barchi shine nakiji a jikina da cewa lallai Yayya Ahmad ya shigo nan kuma ina iya jin 'kamshin turaren sa , Umma ya shigo ko meyasa Umma baki sona ko ?,Abba da hankalin sa ke inda suki nan ta kara da cewa '" ohhh my daughter wayagayamiki ki daina kinji zo na gyrah ke ",ummm" shine abunda tace ,kawai suka haura nan ta gyrah ta dai kafin su gama Ahmad nin ya tafe , a zuciya ta tace "Balkisu na ki kad'ai Allah yabani macce duk abunda bakiso banaso abinda kikiso inaso, ba yanda zanyi da shigowar Ahmad wurina dole ce bada so naba tabbas nasan kinsan yazo tunda kikace annamn don kar ke 'karyatane yasa kika bar maganar wanan son da kikimai Allah yasa watarana ya mi'ki ko bai kai ƙiftawar ido na wanda kikiiimai ba ,Nan ta kawo mata breakfast nata tasha tasha da maganin ta barchi ta kuma don da alama maganin harda barchi.....
Mommy ce tazo part na Umma duba jikin i'yar tasu nan ta samu har taye barchi haka suka ta'ba hira tsakanin su har Innna tazo ta samo su , tana ganin Mommy ta sauya fuska sam abun baiye wa Umma dad'i ba tunda ai ba laifin Mommy bane laifin yaro ne shima kuma hakan Allah yaso .
A 'bangaren Abba da Daddy kuma ya 'kar'bi hakuri da da"an uwan sa ya bashi akan ya yarda yayi sallama da Ahmad kar ya tafe da fushin iyayye akansa a don haka ne ma yasa suka mai nasiha da tsoron Allah da rigi ibadan sq da mai da hankali akan abun da yaje nema ,sannan kafin ya tafe ya tabbatar da cewa yaji ya baiwa AFIYYA ha'kuri bisa abinda ya mata,
ko dagama fad'ar hakan hankalin sa ya matu'kar tashi taya ma Daddy zaiye hakan kamar ne ace ne baiwa AFIYYA ha'kuri kai ina haka ya tashi badon yaso ba, ya musu sallama gobe zai wucce airport daga nan jirgin sa ya d'aga sai 'kasar India, sosai ya sha hirar da Aliyya kan rabuwar da zasuyi bata san dalilin iyayenta na 'kin amincewa da taje India a wanan zangon ba , don haka ta tattara taye 'kasar maleshia bayan tafiyar Ahmad a chan zataye nata 'karin karatun, duba agoggo sa yaye yaga har 10pm taye don haka ya mi'ke tsaye da niyyar tafiya, "to dear dare yamin me bari na tafe sai munyi waya ki kulla da kanki" right ya fad'a cikin rad'a wani kasalla ne ya saukar mata jin cewa da gaske da zai tafe ne ya barta tashi tsaye taye tana kallon sa shima hakan ta kasance kamar bazata ce komai ba ta fad'a jikin sa minti biyar suka d'auka a hakan chan ya 'ban'bareta daga jikin sa " Aliyya am sorry tafiya ce kawai fa zamu na vedio call kar ki manta ku"......bai gama maganar ba ta had'i bakinsu cikin salon ta har ta kai ta jifashi jikin mayuwachin hali hakan yasa ya ringa mayar mata da martani, suka hau romance na juna abinda bai taba faruwa tsakanin su ba kasancewar yana kauce mata anmman itta tasha kawo mai hari akan hakan, kirar wayar sace ya dawo dashi daga duniyar da ya tafe ture ta yaye har ta zube akan 3seter cikin mayuwachin hali take kiran sa anmman a banza baya jin cewa zai juyo garita ganin Daddy ne mai kiran sa yasa nitsuwa , "son where are you kaji gun AFIYYA ne!," shiru yaye nan ya tuna dalilin kiran kinan, "no Daddy daman yanzu zanji "aikin banza ton d'azun ina kaji" tsaki yaja ya kashe wayan sa. dafa kanshi yaye dake sarrawa "gaba-daya nakasa control na kaina Aliyya kinja min masifa yau ", direct part nasu Umma ya shiga yaye sa'a kuwa a bud'i don daman ba rufe wa suke ba sai dai na waje, step ya haura zuwa dakin AFIYYA a daddafe ba "badon umarnin iyayye ba ne da ba'abunda zai kaini d'akin yarinyar nan , a tunanin sa ma barchi takiye bankad'a labulen yaye kasancewar itta ma bata rufe 'kofar ba,,,,,,,,
Abinda ya gani shi ya sanya shi suma a tsaye,,,
The next page is 🔥🔥🔥🔥 don haka a shirya mai lankwasa da karayayya an then ba ruwa na you know in bazaki iya karanta wa ba just out akaiw masu bu'katar FARASHIN SO
kudimuuuuuuu💋💃🏽💃🏽
Al'kalamin ƙanwar soja ✍️💞
💝FARASHIN SO💝
Story& written
by
Narnah 'kanwar soja ✍️💞
💍 caring
💋 romantic
👨❤️💋👨 special couple love
A lovely short story💖
👇 Marubuchiyyar 👇
➖ MIJIN MAGE. 🐈
➖ DUHU CIKIN HASKE. 🌓
➖ RUHI BIYU. 💀
now
💝FARASHIN SO💝
Na sadaukar da wanan littafin wa karan kaina , kasancewar sa yazo ina murnar zagayowar ranar haihuwa ta happy birthday 🎂 to my self..
Page 13💋14
A tunanin sa ma barchi takiye bankad'a labulen yaye kasancewar itta ma bata rufe 'kofar ba, zare ido sukaye a tare ta dai dai fitowar ta wanka kinan daga itta sai d'an tawol nata.
( nace banda abunki yarinya wanka 'karfe goman dare kamar wata amarya ?)
Buga wane uban 'kara takiye ganin mutum a d'akin ta don light blue haske ne mai kawo wa ya d'auke don haka ta tsorata bata ye tunanin ko tsammanin kowa a wanan lokacin ba juyawa yaye yaga dai ba kowa kar yarinyar nan ta mishi mugun sharri a dare nan "ke nitsu AFIYYA nine Yayan ke Ahmad "
Ina ihun take bugawa bataji ba burinta su Umma da Abba a 'kasa su agazama ta wuff ya rungumi ta da had'a baki su ɗaya tsit taye sai muzarai yanzu kan ta dawo hayyachinta Yayya Ahmad ne yazo mata fyad'i turesa taye anmman a banza don dama shima ba chikin hayyachin sa yaki ba don Aliyya ta jamai yarfa kwatsam kuma ya had'u da AFIYYA a wanan yanayin warware tawol nin nata yaye a hankali itta kam abun ya fara tsorata had'i ta da bango yayi nan tsoro ya dirra chikin zuciyar ta jin hannun sa na yawo a sansan 'kirjin ta, romance nata yake baji ba gani ga wane sweet freashnar dake fittowa daga bakinta da tunda uwarsa ta haifeshi yace bai ta'ba jin sweet irin hakan ba, ta duk tureshi da takiye a banza, don hakan ta rasa duk tunanin ta hannun ta na dama ta dungule gu d'aya ba zato ba tsammani ta kaimai naushe saitin hajiyar sa dake kai mata zungure da gaisuwa , da hanzarin ya sake ta harda 'iyar 'kara yaye wuff ya kife a kan gadon ta yana sauki numfashi hannun sa rigi dagun sai tumurmusu yakiye a gadon itta kam ganin ya sake ta taja tawol nata da hanzarin ta fad'a toilet tasa key "wanan anyah Yayya Ahmad ne ko wane abun yasha yazo ya lallata min rayuwa ta shi da ya kansance baya sona wato don na wula'kanta a rayuwa ta shi kuma yaji dad'in sa hawaye ta share jin sautin zuciya ta na bugawa ta kunna showar kanta don taki sanyi. .
"Abban AFIYYA mu shiga mudaba ko lafiya nifa ban yarda da Ahmad nan ba kar ya cutar min da diyyar ta" cewar Umma. murmurshi Abba yaye ya lakuchi hanchinta kaiii Zahra kina da tsoro fa karkidamu ƙanwar sace bazai kuma cutar da itta ba , sannan kuma na gayyamiki komai da ke gudana yanzu kinga ba abun tada hankali bane don ya shiga dakin ta ."
shiru taye badon ta gamsu ba ganin hankalin matar tashi bai kwanta ba takara a jinkin sa da rarrashin " don Allah Zahra kwantar da hankali ke ba kiji tayi shiru ba suna magana ne, kema taho na baki labari mai dad'i," haka tabar abun badon taso hakan ba.
Saida ya tabbatar ta bar ganin sa yaji sauki da kyar ya rarraba ya kuma part nashi ruwan fridge mai sanyi ya bud'e gora biyu ya shiga toilet Nan ya sa a jinkin sa don yaji sauki ya fitto tareda ɗaukar wasu kwayoyin ya sha da ruwa ya kwanta akife sai mai da numfashi yakiye duk juyin duniya idan yaye sai ya tun mu the good moment da yasamu da AFIYYA duk dauriyar sa ya kaucewa tunanin ko mafarkin ya chutira hakan yasa sai yana tuna Aliyya anmman duk a banza,,
WAIWAYEN ALIYYA
Koda Ahmad yabarta a wanan yanayin ta kasa ta'buka komai jiki a macce ta shiga d'akin ta wayarta ta kunna ta danna kira chan nag wata matashiya ta shigo d'akin nata taga aubtyn nata kwance kamar gawa tayi murmurshi ta masti tafara danna mata 'kafa tana massach nata tan ashafawa juyawa taye kin rufe 'kofar?" eyy na rufe masoyi yarta" murmurshi suka sakarwa juna nan ta danne Aliyya cikin salo baji bagani suka hau bada'kala tsakanin su , harkar lesbian .
( Allah kamana katangan 'karfe da wanan mummunar aikin , masuyi kuma ka shirya dasu). .
Chan AFIYYA ta leqo ganin baya nan ta gyrah gadon ta tasa kayan barchin ta rufe 'kofarta ta kwanta sai dai barchin yace bazaizoba duk juyin duniya sai taga Yayya Ahmad a cikin wanan yanayin ga kuma turaren sa dake guduna a jikinta duk dacewa ta maimaita wankan don haka barchi 'barawo shine ya ɗauke ta a rashi sa'a yau ta makara sallah asuba sai 'karfe bakwai tashi tuna cewa yau Yayya Ahmad zai bar 'kasar nan wuff ta tashi ta zuge labulin da glass na window a sa'a ta hango sa gaban su Daddy " Kai jiya ka sallemi AFIYYA kuwa ,da full confedance yace "eyy Daddy ka tambayi ta ma "murmurshi sukaye da samai albarka dukkan su illah AFIYYA dake kallon sa a window don bazata iya zuwa ba fushi takiye dashi ga kuma nauyin da kunya sa da tunda aka haifeta bata ta'ba jinsa a kan Yayya Ahmad ba sai a wanan lokacin, kamar ance Ahmad d'aga kanka ya daga charaff idon sa ya had'u dana AFIYYA zare ido taye kad'an saurin jingina da bango taye ta sake labulen shi kanshi sai yaji wani irrin don haka ya shiga mota sai Aminu Kano international airport, sai mucce a sau'ka lafiya........
Bayan wani lokaci mai tsawo AFIYYA taye ta fama da jinya da kuma kewar Yayya Ahmad tun abun na damunta har ta daina sa rai akan hakan yana kirar su Umma da Abba da Mommy da Daddy har da Inna suna vedio call anmman koda wasa baiye da AFIYYA ba , matsalar daga garita take idan Iyayyen sun bata wayar sai ta sauya fuska tace bataso ta tsani sa har abada a don haka suka daina takura ma rayuwar ta tunda ba'a dole, kar hakan ya kawo mata matsala a chikin zuciyar ta,
Daga 'bangarin Ahmad kuwa yaye kewar 'kanwarta shi fiyeeda tsammani musamman idan ya tuna good moment nasu a rananr da zai bar 'kasar but girman kai da jijji da kai yakasa yarda da abinda zuciyar sa ke gayyamai , sosai Aliyya ta bashi hakuri bisa abinda ya faru a tsakanin su daga farko yamata taurin kai da nuna hakan bai dace ba daga baya kuma suka 'barke da soyayyar su suka manta da abinda ya wucce a baya a hakan har Ahmad ya manta da AFIYYA saboda Aliyya mace ce i'yar duniya tuni ta mantar dashi duk wani abinda ke wakana , itta ma tana maleshia tana karatu ta a wanan lokacin suka zantar da hukuncin aure tsakanin su da zaran sun dawo Nigeria da wata biyu ko ukku domin chikkar muradin su..........
Fatan kun nishad'antu kuyi kudimuuuuuuu 💋 da wanan page nin, kar ku manta share and comment fisabilillahi 🙏
Al'kalamin ƙanwar soja ✍️💞💞
💝FARASHIN SO💝
Story& written
by
Narnah 'kanwar soja ✍️💞
💍 caring
💋 romantic
👨❤️💋👨 special couple love
lovely short story 💋
بسم الله الرحمن الرحيم*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
18 \ August \ 2023
Page 17💋18
Sosai aka sha shagalin buki a inda aka d'aura aure tsakanin masoya guda biyu kuma classmate's Ahmad D'ahiru Muktar da amaryar sa Aliyya Abdallah Zangina, a inda Daddy ya basu part a gidan su chan nisa dasu dake gidan babba ne , haka aka 'kawata part nin itta dai Aliyya da farko tace bazata zauna ba anmman da Ahmad ya mata bayanin cewa da zaran sun kammala karatun su nan da 1year zasu kuma gidan su, dalilin da yasa ta yarda kinan amarya a sha event daban daban 'kawayenta da abokan ta duk sun hallara ,a inda itama AFIYYA taye ruwa da tsaki a bukin a inda tasha d'amarar ya'ki na soyayyar Yayya Ahmad ta kauda kai ta nuna cewa auren Yayya Ahmad akiye don haka tasha fashion da kyau da farinciki sosai haka akayi taro aka watse cikin so da 'kauna da zaman lafiya.......
************ DAREN FARKO************
AFIYYA ce gaban mirro tana kallon kanta cire d'ankwalin kanta hurgi dashi taye ya fad'a kan gado tsayawa tana kallon kanta a madubin hucce taki kamar zakanya da ta samu abinchi, wargaza gashin kanta tayi, nan da nan idon ta ya sauya zuwa kalar jini, hawaye tafara yi mai zafin gaske nan da nan jikinta yafara nazari ture kayan turaren da adon kan mirro taye rassa ya zube a 'kasa sai wani 'kara tarwatse wa glass akijiii tasssssssssssssssss zare Ido taye ta fara suratai mara kan gado tsayawa bayanin abinda taki cewa 'bata lokacin ne domin bana fahimtar komai , wu'ka naga ta zaro a cikin drawer ta sanyashi akan ma'kogoron ta zata fara yanka kanta ko me ta tuna kuma ta ajiye da sauri kan gadon ta ta hau ta wargaza komai da komai , yaye 'kasa Waldrop ta bud'e,
Nan ma ta ringa zaro kayan ta tana watse dasu" Yayya Ahmad ka cucine ka cuchi rayuwa ta meyasa sonka zai min illlah tabbas na haukace akan soyayyar ka yanda kace ni wawiyar ce akan ka dolowa mara amfani yau gaka da abinda kakiso a d'akin ka akan gado d'aya " wane malollon ba'kin ciki ne ya turi'ke zuciyar sa lokacin guda ta zama tamkar mahaukaciya hurgi taye da kayan d'akin tsaff ya wargaje a rashin sani ta taka kwalba a 'kafarta nan jini yafara malallla a 'kafarta d'aurewa taye domin bata cikin hayachinta wukar ta dauka ta yanka hannunta ,tana cewa
" Gwanda jinin ka dake jinina ya zube dukka hakan ne zaisa soyayyar ka ya fitta a jikina , naye dana sani mara amfani gwanda ace na mutu da soyayya ka ta zama ajalin rayuwata na yarda 'kaddarar tace sonka na yarda da sonka na rayu da sonka zan mutu kaine kawai numfashi ba ka guji ne ka nunawa duniya cewa ka tsani kasancewa ta mata a garika, ka za'be muradinka ," numfashi ta ne yake barazanar d'aukewa sakamakon bugawar zuciyar ta ya tsananta , jire ne ya d'ebata kasancewar jini na zuba a jikinta baji ba gani , ta fadi a 'kasa domin ta daina ganin kuma nan ta suma a zube tamkar mara numfashi jini ne ke fitowa ta hanchin ta da bakin ta da wane irrin guda guudan jini a haka na barta
******* **AMARYA DA ANGO***********
Haka Ahmad ya shigo da farinciki a fuskar sa inda ya samu amaryar sa nan sukaye hira suka chi abinchi d'aki suka nufa inda ta shiga toilet ta tayi wanka ta rage kayan ta shina hakan ta kasance sai dai kafin ya fitto taye barchi ba takura ya barta ya hau nafilla da rogon Allah da tsari mai iyallan sa da mutunci sa,safiya tagari Alkaire ango da amarya , chan chikin barchi sa yaji an fara lallu'ban sa da farko ya razana da al'amarin a tunanin sa is dream sai da yaji a jikinsa ya tabbata lallai amaryar sa ce ke lallu'ban sa "Aliyya laifiyan ke kuwa " chikin zaguwa daganin chimma muradin ta ta hau kansa don tune ta fitta a hayachinta saboda tsananin 'kishirinruwa na sha'awarta da takiye sakamakon wata guda ba ta dadi da kowa ba umarnin boka ta ne hakan nufin ta yarda taye bada'kala akan maganin da tasa a hq nata to tabbas Ahmad zai fahimci ba budurwa bace itta sanan kuma a wanan daren ne zata malleke zuciyar sa wanan shine shirrinta tuni ya biye nata suna romance na juna baki ba gani cire masa jallabiya taye tasa hannu taja mai boxer na jikin sa tafara wasa da hajiyar sa , kamar wanda yasa yakijin sa a sararin samaniya da ba wani d'an adam da ya kusanci hakan sai mai aure kuma mai mata da ta kasance i'yar bariki wacce take faranta ran mijinta ta kowacce sigar mudin bai sa'ba umarnin Allah da koyar war Manzon Allah S, A ,W ba...
Juya ta yaye ya hau kanta nan ya fara jiro adu'a saduwa da iyali wanda ta har zu'ka ran Aliyya ga tsananin bu'katar ta, kiran wayar sa akayyi kasancewar baisan A selint ba , jin sautin ringtone yasan Daddy ne da sauri ya dawo daga duniyar inda ya tafe kafin ya dauka ta tsonke "haba Honey waya tafeni muhimmanci ne I need you please come and fuck me" ,wayar ce ta 'kara sauti mai da kayan sa na chiki yaye ya d'auka jin sautin Daddy na cewa Ahmad kayi gaggawar fitowa AFIYYA ta mutu AFIYYA ta daina numfashi AFIYYA jininta na zuba ,ta kashe kanta ",tunda yafara maganar Ahmad yasa jallabiyar sa kafin ma Daddy ya katse wayar sai ga Ahmad a farlor su Daddy me yafaru da itta" ganin halin da taki ciki yasa ya sungumita ya kwantar da itta a kan gadon Umma , tretement box ya d'auka nan yafara 'ko'karin tsaida jinin dake zuba Umma ce ta suma don tana ganin ta rasa I'yarta har abada gaba-d'aya hankalin su ya tashi matukar gaske, saida ya tsayar da jinin ya yayyafa mata ruwa a banza ko numfashi bataye d'aga ta yaye Khalil dake tsaye shi aka baiwa makulin mota sai PRIVATE hospital mafi kusa dasu a inda take da file da zuwa sa aka d'auke ta sai emergency room anyi sa'a kuwa likitan tane akan duty tune ta sa mata oxgyen nan aka ga nunfashin ta ya gaza matakin da akiso ya sau'ka yana maki ashirin da biyar mutuwa ko rayuwa,
Ahmad ne ya cire mata rigar jikin ta inda akaye sa'a tasa bratob likitoci ne da a'kalla sun kai biyar da nurses suka dukufa akanta Ahmad kam ya kasa komai jikin sa ne ke rawa me yasame AFIYYA a kwanan bukin nan sun shirya sosai don tun dawowa war sa kodai har yanzu so na take wani abun ne yace da tana sonka bazata tsaya ayi shagalin buki nan haka ba, ba tare da ta nuna matsalar akan ka ba ,wane abu kamar iron guda biyu aka juna lantarki sai a manna akan kirjinta zambura taye haka har sau ukku aka junna nata nan kaga numfashi ya dawo 75 aka mayar da oxgyen, sanan tasha allura cire zafi da rad'adin da ke damunta ,,,
BAYAN WANE LOKACI KAD'AN
Haka AFIYYA ta kasance a kwance ce tun ranar da aka mata aiki ko motar ta daina yi tana mi'ki kawai sai kayan turawa dake taimakon jikin nata , hankalin su ya tashi matukar gaske sun rasa dalilin faruwar hakan a inda Ahmad ya tare a asibitin yake kwana tsawon kwana ukku saidai akai mai abinchi da tufaffin sa tunda ya shigo da AFIYYA bai kuma fitta ko'ina ba sai dai sallah anmman tare da itta yaki ,Iyayyen su yi iya bakin 'kokarin su da ya kuma tunda ya bar i'yar mutane a chan kuma Amarya anmman yaye taurin kai lallai a barshi ya kulla da 'kanwar sa ,
Daddy da Abba ne suka sau'ko sallar juma'a chikin shiga mai kyau a inda suka iso gida ga matansu da Inna suka had'u a fiillin guda nan Abba ya musu bayanin a yau an d'aura auren AHMAD DA AFIYYA akan sadaki naira dubu d'ari , gata nan Zahrah amsa ki ajiye mata" sosai maganar ta dirra a zuciya Umma a inda Inna da Mommy suka amsa maganar da hannu biyu biyu Daddy ne yaga hakan na yace wane hanzarin ba gudu ba ina da magana duk suka mayar da hankalin su akan sa nan yace .....
Share and comment fisabilillahi 🙏🥰
Barkan mu da ranar juma'a Allah sadamu da Alkaire dake cikin ta, idan naga ruwan Comment zamuyi Post gobe in sha Allah idan kuma Banga sharhi sosai ba sai rananr Monday ,,,,
Al'kamain'kanwar soja ✍️💞💞💞
💝FARASHIN SO💝
Story& written
by
Narnah 'kanwar soja ✍️💞
💍 caring
💋 romantic
👨❤️💋👨 special couple love
A lovely short story 💋💖
👇 Marubuchiyyar 👇
MIJIN MAGE. 🐈
DUHU CIKIN HASKE. 🌓
RUHI BIYU. 💀
💔 now👇
💝FARASHIN SO💝
Na sadaukar da wanan littafin wa karan kaina , kasancewar sa yazo ina murnar zagayowar ranar haihuwa ta happy birthday 🎂 to my self..
Page 20 💋
Sosai ruwan sama yaki had'u wa a sararrin samaniya , tana kwance taji sauti zubuwarsa bud'i glass na window taye nan taha ruwa mai sanyi murmurshi taye da alamu jin dad'in d'aukar jakanta taye nan ta tuna kar Umma taganta don haka tasa 'katon hijab da bigini pink and white iya chinyoyinta kayan wankan ruwa da tawol a hankali ta fitta daga d'akin tana sand'a kar Umma taganta ko ta kira legawa tayi taga har tayi barchi akan kujerar agoggo ta duba 'karfe goma sha d'aya murmurshi taye tace
"Thank God duk sun fitta aikin su"... da saurin ta fitta da gudu ta 'kara sa har tafara ji'kiwa da ruwa nan da nan ta zare hijjabin ta warwari gashin kanta ya zubu shiga ruwan ta farayi yana dukanta tana rawa da Jin dad'i har wa'ka take rairawa "subhanallahi " cewar Ahmad dake fitta part nashi kasancewar gidan sama ne a inda yaki yana kallon ta bayi tunanin wankan a ruwan saman zataye ba " yarinya sai son shigar ruwa" kallon ta yakiye yana magana a banza har yaye shiru.
Nan yafara duburchi wa ganin kallan kayan da tasa da kuma yanda take juya jikinta sai girgiza taki nan ya hangale har ta fad'a sweeminpool sanan ya dawo hayyachin sa ko lema bai d'auka ba ya fitto da gudin sa har ya iso bai ganta ba hankalin sa ne ya tashi ganin ko motsin ta bai gani ba gashi da tsoron ruwa "waiyoo ya zanyi "leqawa yaye yana "AFIYYA " anmman a banza shahada yayi don ganin ya shiga ya ceto ta ,
Yana afkawa yaye 'kasa bai iya iwo ba nan ya hango ta zaune ta sa hannun ta a 'kan chinyarta tana wasa da yatsun ta idon ta rufe jin mutum yasa ta bud'e tsoro ya ka masa yafara 'kokarin magana ina chikin sa ya kwashe ruwa nan ya zube da gudu ta wulo kamar fish ta kamo sa nam takai shi har bakin ruwan taga bai motse tasa hannunta ta fara dukkan cikin sa nan ya amaryar da wane ruwa anmmn bai tashi ba kawai tasa bakinta cikin nashi tana jan mai numfashi a zabure ya bud'e idon sa tsoron ganin sa ne yasa ta tuna karfa yace kissing nashi takiye nan ta ja baya kad'an ya hau tari nan taga jikinsa na rawa gashi bataso ta fitto dukka a ruwan don kar yaga tufaffin jikin ta ( niko nace aikin banza kinan)...
"Sanyin AFIYYA sanyi ke rufe ne " abunda yace kinan da sauri ta fitoo taye gun hijjab nata ta jama hannun sa ta taimaka mai nan suka haura corridor a fillin hijjab nata ta turasa ciki " Yayya ka rufe idon ka zan rufe ka cikin hijjab na "shidai zazzabi ne ya hau kanshi ya fara fitta hayyachin sa sai cewa yake "ke lullu'be ne ke lullu'be ne" tawol taja ta zare kayanta tunda a jiki yaki ta d'aura tawol nim tasa hijjab nata nan ta ja Yayya Ahmad ta sanya sa ta ciki d'ayan tawol nin kuma ta rufe 'kafarsa ittan ma sanyi ne takiji yanzu bu'katar d'aya dashe kawai taji d'umi shikam tunda ya jishi a sabon katifar sa ya rintse ido sosai ya chukemita ya kwanta a hankali itta ma barchi yaye gaba da itta saboda shiga sabon yanayi ga gari kuma ana tsula ruwan sama abun ba'a cewa komai............
********************************************
page 21 💋
"Kan bura uban chan salon iskanchin da akiye ake fakewa da 'kanwa yau sai nace 'kaniyar ke sai na nunamiki 'karamar i'yar bariki ce ne " cewar ALIYYA da taga fittar Ahmad ana ruwa anmman bai dawo ba har ruwar ta d'auke juyawa tayi ta kuma d'akin ta ganin bataga ruwan zafi ba ta shure ruwan fridge mai mugun sanyi sai ta kwara musu nan dukka suka firgita AFIYYA kam bataji abun sosai ba don mayar ruwa ce ba kamar Ahmad da ya zabura ba "
" Karuwanchi za'a yi a gabana munafuka wallhi tinda naga kin kwantar da kanki akayi aure na da Ahmad nasan cewa 'bakin hali kike shukawa ashe abun da kuki aikata wa kinan munafukai "sosai ta bud'e baki tana kumfar bala'e sororo Ahmad yaye tunanin sa yaushe hakan ta faru ya akayi yaga ba tufaffin a jikinsa harda d'an kapai ma an ciri mai an samai tawol juyawa yayi yaga AFIYYA da taki bin Aliyya da kallo kamar bata santa ba kallon tuhuma yaki binta dashi har ta dawo daga inda taje tana ganin hakan tasan meyaki nufi da irrin kallon dariyar ta ta 'kunshi ciki ciki tace "
To mallam ai kayi barchin ka hankalin ka ya kwanta gaskiya sai ka gayyamin na wani farashin abunda na maka , kai mutum da matar sa anmman ka nace min nifa yarinya ce gaskiya, ka kai matar ka asibiti a duba lafiyar ta don naga alamar akaiw matsala baka samun abinda kakiso" ammm ta kama baki " auuu qshe ma gata mi'kiwa taye ta d'aga murya ta kama kwankwaso da ban'karo 'kirjinta " wassshhhh wallahi Yayya Ahmad ka dani ne ba kad'an ba" super Aliyya tayi zata hau kanta da sauri AFIYYA ta danne Ahmad a bayan sa "wallhi kar ke yarda ke matso ke sa hannunki ga lafiyata da kansa yazo kuma ma naji yana cewa wai wari kike da daddare baya barchi shine yazo wai na taimaka mai da abunda zaiye barchi nan taki ne kuma Yayya na kinga ba laifi bane don na taimakawa d"an uwa na shine nasa shi a cikin hijab na kwantar dashi tsakanin 'kafata anan jikinsa ya kwanta kanshi kuma i give him a sweet milk with a honey m"......
Bata gama ba ya ture ta Jin 'karyar da taki ta zuba mai da sharri ashe har yanzu AFIYYA bata sanja ba" Aliyya ta buga da gudu tabar gun da abun ya wuce tunanin ta , ganin Aliyya tabar gun da sauri taja baya don kar amata mugun illa aikuwa hannu yasa zai chukumuta tawol nashi ya warware don daman ba ta d'aure mai kyau ba tsayawa yaye da sauri ya janye ya rufe tsiraichin sa nan yaga ta gudu ko ta gansa ganinta tsaye yayi suna had'a ido tace 'karshin mugunta kinan me zaka 'boyi min anan dama ka barshi" da gudu ya sammachi ta ina ta riga sa sammako tuni ta shigo part na Mommy don yafi kusa da inda ta baro,
Yawan Commenter's yawan typing sai ha'kuri banso ma ace ya haura page 20 💋 ba dukk yana cikin rashin comment naku shiyasa hakan yafaru , na zauna nayi dogon typing nazo naga comment baifi na mutum goma ba alhali sama da mutum 300 suka karanta mu gyrah please mu samu mu gama 🤪
Musamman Mamman Hafiz ta zo har inda naki a private da cewa don Allah na taimaka kar nayi guntun don haka na 'kara page 21 a gaba don itta ,,,, *🥰
Al'kalamin ƙanwar sojah-----------ce ✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️💞💞💞💞💞💞
💝FARASHIN SO💝
Story& written
by
Narnah 'kanwar soja ✍️💞
💍 caring
💋 romantic
👨❤️💋👨 special couple love
A lovely short story 💋💖
Page 19 💋
Daddy ne yaga hakan nan yace wane hanzarin ba gudu ba ina da magana duk suka mayar da hankalin su akan sa nan yace .....
Abu d'aya zamuyi don bansan me zuciyar i'yata ta kiceki akan Ahmad yanzu ba sai dai nasan cewa shine za'bin ta a koyaushe mu bar maganar a tsakanin mu muga yanda yaran zasuyi idan muka fahimci wane abun bayan ta farka sai musan dabarar da zamuyi tunda mu muka had'a auren har sai daughter ta amince ya amince da auren sai a bashi matar sa but yanzu kibar maganar haka ko ya nuna '" Inna tace hakan ma dabara ce mai kyau Allah bata lafiya anmman nafi d'aurawa aljannu suka shafi kai bakaga d'akin lokacin bah ," haka ne inna sai aljannu ne kaina na firgita cewar Mommy haka suka watse kowa yanar maganar ,
( don haka kuma fan's ya zama sirri kar waccce ta gayyamu su abunda ke faruwa tooo )..
****************************************
INA ALIYYYA ?????
Tun daren amarchin su Ahmad ya gurza mata da kyar ta kauda 'kishin ruwa ta da sha'awar ta dake mugun tinkarar ta ga wane tsananin kishi da takiye da AFIYYA 'kawarta Malika ta kira da tazo ta taya ta zama ta d'ibe mata kewa haka kuwa akayi ta manta da sharad'in bokanta ne oho bukatar ta ta rufe mata ido Malika ta kwashe mata duk damuwan ta don haka ta sake jiki Malika ta zama ango ta , haka su kuma suki tasu rayuwar...
BAYAN KWANA GOMA
A hankali ta bud'e losa losan idon ta sai ranar da taye kallon d'akin tayi| na asibiti nan ta sauki ajiyar zuciya "ashe ban mutu ba a tunani na duk na mutu na huta da 'bakinchiki " wane sashin zuciyar ta ce tace "ba'kin ciki na me ki kiye Balkisu ai kimanta da komai kin rasa shi har abada har abada baki sonshi don haka ki nitsu kisan abunda zai amfani ke duniya da lahira ke nistu ke fitta harkar duk wanda baya bu'katar ke a rayuwar sa " da wanan shawarar ta samu 'karfin guiwa yin motsi wanda Ahmad ya firgita kabb ya ji motsin ta "AFIYYA AFIYYA AFIYYA "shine abinda yaki kira hannu tasa ta zare oxgyen taye guntun murmurshi "kana ta kirana Yayya ban mutu ba fa , "
"Hummm AFIYYA kinan barka da dawo wa dole na kiraki ai munyi kewarke sosai what happened to you " da ido ta gansa " ohhh ne yanzu zanyi brush and then ma yunwa nakiji ", okay" haske mai kyau ya kunna ya raka ta zuwa toilet nan ta tsaya " to kaje waje mana"zare ido yaye "ai ko me zakiye a gaban ido na zakiye kinason na matsa ke fad'i ne kinga " d'aukar brush nin yaye ya matsa maclean yace "haaaaa bud'e baki tamkar yarinya ta bud'e yasa mata haka yamata har ta gama yasa ta akan toilet sanan ya juya baya ,"yarinya ko yaushe na daina miki tsarki ohoo wai fitsarin ne har kunya ta ake su AFIYYA anyi hankali " "hummm " abunda tace kinan ta gama taye tsarki ..
"Yayya wanka zanyi " ,haba AFIYYA chikin daren nan" yes tsami naki",. " but ko yau ma nayi mike mopping" what ?kana nufin kaine mai min mopping ba Umma ba?" 'kara ta saki ya toshi kunne sa "kiyi shiru mana" itta kam buga 'kafarta takiye da gaske kawai ya tura yatsannsa a bakin ta don taye shiru , zare ido taye tunawa da wancan lokacin taye shiru a hankali , ta zare kayanta badon taso ba sai don tsoron kar yamata abun ranar ruwan wankan ya haɗa mata ya fitta cikin minti ashirin tafito ta samu har ya gyrah shimfiɗ'ar nan ya bata wasu kayan tasa collar ya bud'e towon semovita da akushi nan taci sosai sanan ta gyrah zama ya kira nurse ta bata maganin ta ta fara gyangyad'in barchi .
" Wai Yayya Ahmad meyasa ka zauna dane ina umma da Mommy Yayya Khalil yayyah Nazir ," duk suna gida Nasiru ma yazo daga kd ya duba ke ya kuma" , "to kai ina amaryar ka kazo nan" hummmm saboda idan banda lafiya a koyaushe kice mai zama dane mai bani cofeee mai bani magani kin tuna , shiru taye ta tafe tunanin
**** ********WATARANA************
AFIYYA na zaune tana buga game daga itta sai guntun skit nata mai buba da top shirt an kama mata gashin kanta guda biyu da revome masu kyau bazata haura shikaru sha ukku ba , nan taji ance Yayya Ahmad yau ba lafiya da gudu ta shiga d'akin nan ta gamsa cikin bargo bata tuna komai a ranta ba duk da cewa ma lokachin sun 'bata shiga cikin bargon taye ta kwanta a jikin sa ta a jin huccen zaza'bi dake fitta duk da anminshi allura sosai ta rungumi sa shikuma jin akaiw mutum a fillin,
Nan yaji tamkar ana zare mai allura a jikin sa yana samun saukin ciwon sosai suka shiga jikin juna har zaza'bi ya sau'ka nan yaga ashe AFIYYA ce zagaye dashi a hankali ya bud'e idon sa ya sau'ke akan fuskar innocent girl abunda yace kinan ya gyrah mata rigarta duk ta zagonye rabin 'kirjinta a waje a razani ta bud'e ido yaye saurin cewa "rigarki naki gyrah wa " murmurshi ta mai Yayya Ahmad ya jikin da sauki nabaka abinchi ? ko coffee "? ko dai tea ne ko kunu ko na maka " ohhh AFIYYA kiye shuru hakan nan nemo min cofee" da gudu ta sau'ka nan yabita da kallo ya cire Kai kafun ya fitto toilet ta had'a mai yasha ta 'bare magani a baki take samai kafun nan yasha don shima taurin kai ne dashi duk gidan itta ce kawai mai ma bashi magani ma yasha .
Tafe yamata a fuskarta " tunanin me kikiye lokachin na tafiya" .maza ke kwanta barchin ke ina tare daki , lunshi idon ta taye a hankali ta furta "inasonka Yayya Ahmad" matsowa kusa da gadon yayi a kunnenta " "nima ina sonki 'kanwata kiye barchin ke mai kyau da mafarki nagartaccce ,. nan shima ya kwantar da kansa a gadon da ta kwanta ya rigi hannun ta d'aya cikin nasa ya musu adu'ah , asuba tagari ....
Haka su Mommy suka kawo breakfast mai rai da lafiya a inda aka sallemi su , Umma ce ta gyrah d'akinta sosai tace dole tana kwana da AFIYYA wataƙil aljjanu garita ai kuwa Inna harda su ayiwa AFIYYA ru'kiyya kar aljjanu su dawo itta kam kallon su kawai taki ba ruwanta tunda tasan meye matsalar ta............
BAYAN KWANA BIYU
Sosai jikinta yaye sauki a inda ahalin suka kwantar mata da hankali da kuma bata kula na musamman da sanya Ido akan lamuranta , a hakan ma Yayya Ahmad na kulla da 'kanwarta shi fiyeeda tsamani shi ke bata maganin ta a kowani lokachin, a hakan take samun lafiyarta .........
Ahmad da Aliyya kuwa sai hi a tsakanin su domin tun ranar da abinchan ya faru suji takon sa'ka tuni ta bazama da halin ta takasa jure jiran Ahmad shi juwa tunda ya dawo kuma ta sanar mai da zuwan al'adarta don haka sai mucce muna jiran Daren Amarchi 🤪💋..
Asha hutun mako lafiya Ina muku fatan Alkairi 🙏🥰
Al'kalamin ƙanwar sojah-----------ce ✍️💞
💝FARASHIN SO💝
Story& written
by
Narnah 'kanwar soja ✍️💞
💍 caring
💋 romantic
👨❤️💋👨 special couple love
A lovely short story 💋💖
👇 Marubuchiyyar 👇
MIJIN MAGE. 🐈
DUHU CIKIN HASKE. 🌓
RUHI BIYU. 💀
💔 now👇
💝FARASHIN SO💝
Na sadaukar da wanan littafin wa karan kaina , kasancewar sa yazo ina murnar zagayowar ranar haihuwa ta happy birthday 🎂 to my self..
page 22💋 23
Sosai jikinta yayi sau'ki sai farinciki taki na musamman tana anushuwa duk gidan saida suka tabattar da hakan ba tunda ta dawo asibiti bataye irrin nishad'in nan ba idan suka tambaye ta sai tace ba komai kawai yau Ina farinciki be hakan ma yasa tasa akaye girki duk da cewa yau a fillin Inna kowa zaice abinchi harda turawa Yayya Ahmad da matarsa gayyatar cin abinchi a daren yau Khalil ne ma yakai Mai sa'kon da ya tambaye sa waye ne ya had'a hakan yau ba Friday ba yace" Mommy da Umma ne bansan me yasa ba ,shikam da ya kasance a takaichin abinda AFIYYA ta mai da safin sai yaki jinsa a sama ga Aliyya har yanzu ta rufe 'kofa sai ruwan masifa da zagi da taki mai idan ya bata ha'kuri hakan takassance ..
_****************DARE************
Baban darduma aka shinfid'a kusu Mommy da Umma sai Inna da Daddy da Abba sai Yayya Nasir da yazu duba AFIYYA daga 'bangarin d'aya kuwa sosai Ahmad ya baiwa Aliyya haƙuri ta yarda ta bishi duka tahu tare da niyyar yaga AFIYYA yasan tsiyar da zai mata haka suka iso anmman bai gantaba har aka kamalla jira abinchin Daddy ne yace "Umma yara ina daughter"? nan ta kira bata nan "na barta zataye wanka kasan 'yar taku da son ruwa "
Bata gama magana ba sai gata ta taho chikin wando na Pakistan mai buje ta 'kasa kuma siriri da rigar ta da akayi rubutun , you will never catch me, da Teddy akai, sai hular sanyi da yamata kyau zama tayi duk suka gaisa " Amarya baki laife " ya'ki Aliyya ta mata ta chigaba da magana " Amarya Yayya tunda kikazo gidan nan baki mana girki munce na Amarya ba kai koma bazakiye kowa yace ba ne zanchi safiyar gobe a part naku zanyi breakfast kimin abinda nakiso ke tambaye Yayya Ahmad ya san girki da naki so ko brother" ta fad'a tana had'iye dariyar ta sosai ran Aliyya ya 'bacce anmman d'aki 'yar soyayya ce ta wayance da cewa " yakamata 'kanwar mu kizo da wuri akaiw sepiacial da zanmiki ,"
Tashi tayi daga inda ta zauna kusa da su Umma ta kuma kusa da Yayya Ahmad da Yayya Nasir a tsakiyar su ta samu gun zama shikkinan yau kam dai "Yayya Nasir a baki zaka bani abinchi tunda gobe zaka tafe ko "ta fad'a da zum'biro baki "kwarai zauna nai kyau" nan Ahmad ya matsa ta bud'e 'kafa mai kyau aka fara chin abinchi hannun haggu tasa a bayanta ta mutsuguni Yayya Ahmad sosai ya razana ya kallonta ta mai kwallo "da zafi ne " harrarra ya mata,
" I will catch you yarinya "abinda yace mata kinan, murmurshi tayi ta kai loma bakinta taga kowa nachin abinchi sa banda Aliyya dake ta kishi mi'ka tayi don yaga rigarta da kyau ai kuwa yagani ya ciza la'bben bakinsa da kyau da cewa "hummm ". haka suka chigaba da chin abinchi su har suka kammala aka yo part na Mommy ana ka bud'e dandalin hira AFIYYA dake kwance a 'kafar Yayya Nasir tace " Yayya Ahmad like you are not in good mood me yafaru ne "?
Nan duk suka juya suji ko akaiw abunda ke damunshi ne sai yanzu ma Mommy ta lura da yaron nata yad'an rame kwana nan ganin hakan ya daburchi da cewa "ba komai just sanyi yamin yawa ne kai na na ciwo haka kamar zazzaza'be" dukk sannu sukamai da Allah 'kara sauki, chan ta kuma cewa "Yayya Ahmad yayi aure yanzu kam sauran kai Yayya Nasir sai Yayya Khalil" sai shiru tayi dariya sukayi Inna ta ce "ai tukura ta Nasiru ma bazai rigaki ba santalilin saurayi zan samu miki kyakyawar gaske mi illimin addinin na zamani mai tausayi da Imani wanda zai kulla dake kamar saurauniya ya bake farinciki kuma wanda zai iya baki rayuwar shi nan taki don ya inganta rayuwar ke " , tafi tamata raff rafff "wooo sai kaka ta nan ta tashi ta hau kanta ta mata kiss a kumatu "kina nufin kamar na littafin da nabaki labari irrin Yarima Munir na (Mijin Mage)"
Dariya sukamata Daddy yace "kedai daughter akaiw ke da barkwance Inna ma ta biye miki " ha'aa to ai hirar muce wanan ba ruwan ku yauwa ko kuma dai irrin yaro mai tausayi nan da kika ban labarin sa na manta da 'kanwar shi nan da yaje taimaka ta baisan 'kanwar shi bace"? nan hankalin su dukka ya dawo gari su na tuna Inna (Duhu CIKIN HASKE ) Kamal sunan sa" ahaaaa nan suka tafa 'karamar tsaki Ahmad yaja ya fara latsa wayar sa . nan aka watse da sauri Aliyya tasa hannu cikin na Ahmad tunda duk Iyayyen sun tafi shima Nasir ya kama gabansa shikam da wuri ya tashi don tafiyar safiya zaiyyi daga Khalil sai AFIYYA da zasu ga wane series film da ake haskawa a tashar Bollywood The fate of love ,, da ganganr tayi haka ta narke a jikin sa ta juya to 'kanwar mu sai da safe." dariya AFIYYA ta mata "to aunty na Allah ya kaimu lafiya nasan komai fa ") da sauri yaja hanun ta suka bar part nin don tuni yafara rasa sense akan AFIYYA don haka yaja Aliyya don ya rage zafi a d'aki sai dai duk abin da ya mata tace bata tasoba domin fushi taki dashi dole ya batta yasha tea da lemon tsami yabi lafiyar gado...
Haka AFIYYA ma ta gama kallon suka watse inda ta wucce d'akin Mommy don anan take kwana yanzu ta kwanta da farinciki fall a ranta ganin yau ta fara rama abin da aka mata "tukkuna ma baka ga komai ba wallahi sai na rama ai ban mata ba ki kuma Aliyya akanki har tsallen kwad'o nasha to harda bulalla sai na rama gobe da safe sai kunsan wayi Balkisu Mai gadon zinnari,,,,..
Tofaaaaaaaaaaa.
AFIYYA a daibi a hankali ne kam baruwa na
Al'kalamin ƙanwar sojah-----------ce ✍️💞
💝FARASHIN SO💝
Story& written
by
Narnah 'kanwar soja ✍️💞
💍 caring
💋 romantic
👨❤️💋👨 special couple love
lovely short story 💋
بسم الله الرحمن الرحيم*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
page 24💋
Tun bakwai na safe tafara shiryawa kamar mai zuwa gidan buki leshi tasa kalar madara da akawa ado da red flower light da yasha d'inkin riga da zani d'auren turi kaga tsiya ta buga makeup tayi sai flat shoe bata da gylen ta da ta rataya a hannu sai wayarta sosai tayi kyau ko mai ta tuna ohoo dai sauri ta tsaya gaban mirro dariya tayi ta d'auki jambaki red colour ta gogge oil lip's da ta shafa mai dan'ko ta sa jambakin ta abunka da farin fata ya mata bauuu "ahaa baka hanani sa jambaki ba sai naga tsiyar yau a hakan ma zan fitta neman miji nema nayi aure na hucce ba'kinchikin don wallhi ba abunda zanyi da ra'kowar Aliyya nafi 'karfin hakan mai gadon zinnari ce fa ne,"
Umma ce ta ganta tooo daughter yaushe ma kika warke ina zuwa da wanan adon"? murmurshi taye '"Umma kinan zanyi breakfast a part na Yayya Ahmad daga nan zani gidan su Atika kinsan taye ta zuwa ai kwana. biyu nan banganta ba I miss her ", okay" abunda Umma tace a dawo da wuri Allah kiyayye" sosai taji dad'i ta fitta ta gaida su Mommy da Daddy ta wucce part na Yayya Ahmad..
Knowking tafara bugawa kusan five minutes ba Wanda ya bud'e sanda ta d'auka ta fara bugawa da ittta da gudu ladi Mai aikin ta ta bud'e da murmurshi a fuskarta ta shiga falour sosaii aka 'kawata d'akin da kayan ado marron and black ladi ce ta gaishita tana ganin yanayin shigar tasan 'kanwar Ahmad ce don ga kammanin rass a fuskarta ya mutsa fuskar sa yakiye ya fitto daga shi sai boxer da vest yaga wai me yafaru ake ta buga 'kofa kamar ba lafiya AFIYYA ya hango sai wani shigi taki ta d'au wanka "Yayya Ahmad good morning" harrarra ya buga mata "morning a d'akin ke na kwana da zakizo kina ta buga min 'kofa ina barchi " zari Ido tayi laaa...
" Yayya Ahmad daman baku tashi ba nifa nazo yin breakfast ne zan fitta unguwa " unguwar Ina da asuban nan " ka duba agoggo ka almost 9oclk yanzu" ai kuwa ya duba " ohh my God gaba'daya na makara " zama tayo akan one setter ladi kam tuni tayi waji donnta kammala aikin ta sai kuma gobe tsayawa yayo yana kallonta nan ta d'auki remote ta fara sanja channel" Yayya Ahmad tell aunty am waiting my breakfast," murmurshi yaye yarinya kinan , "ai tana kitchen shiga ke sameta "tura baki tayi nan ta tashi tayi hanyar kitchen da kallon yabi bayanta murmurshi mugunta.....
Juyawa ta fara yi ganin ba kowa a kitchen nin kama gungumun ta tayi zataye magana Nan taji an zagaye west nata ta baya tsoro me lokachin guda ya sau'ka cikin. zuciyar ta kansa ya karya a 'karkashin wuyar ta nan tadiburchi jin ba'kon yanayi a tattare da ita, da sajin fuskar sa yake gogge mata taaittt tayi tana amsar ba'ko sa'ko , ganin hakan ya zura hannun sa daga 'kasar rigarta tamkar tafiyar tsotsa ya kima ta jin ya haura kan bra nata ta dawo hayyachin ta da sauri ta fisgi tana gyrah rigarta sai sunkuyar da kanta takiye tana neman hanyar ficewa janta yayi sai da ya had'a ta da bango,
Magana zata fara ba'kin na karkarwa da 'kifin baki yayi murmurshi ya fara kising nata waiyoo " Allah abunda tace "a zuciyar ta kinan tuni ya hau warrr da ganganr jikinta ganin ya d'an matsa suka hau mayar da numfashi '"Allah ya isa min mugu kawai" dariya mai kyau yayi " ban hanaki saka jambaki ba ai kicce ma kikkace wa mata ta wai nazo ke sani barchi ko harda ceaa kinbani wani milk freash to yanzu bani tunda wanchan 'karya ne" ya fad'a yana 'kunshi dariyar sa , haushi taji tasa hannun ta biyu ta rungumi 'kirjinta "wallahi Yayya na tuba bazan kuma ba wanchan ma sharrin shaid'anu ruwa ne" ne yanzu ba ruwa na da maganar wasu shaid'anu ruwa ko ma na iska ne milk nin zansha tinda kince naki daban da nata naki nakiso to gani bani yana turu baki abun fa ya fara d'aga mata hankali Yayya Ahmad ne da cewa hakan anyah kanshi d'aya kuwa had'a face nata tayi" to yo 'ai ba 'karya nayi ba kuma wallhi ka daina ta'ba ne tunda ba matar ka bace ne yanzu ma wani saurayi zanyi , nayi aure na huta " chassss numfashi sa ya d'auki baisan sanda ya chukumuta " ba maimaita abunda kikkace yanzu " tsoron da takiji ya bayyana " cewa nayi kayi ha'kuri kabani hanya zan wucce bazan kuma shiga. tsakanin ka da Aunty Aliyya ba "noooooo naji kince saurayi banganiba komai ba , " ganin idon sa da ya sauya zuwa red tayi idan na maimaita kalmar nan Allah kad'ai yasan lokachin da iyayye na zasu ga inda gawa ta taki don haka bari na mai dabara " cewa nayi ka nema min saurayi nema nayi aure na huta " saketa yayi aikin banza bazakiye auren ba sai bayan kin girma ai karatun zakiye yanzu ki ka gama secondry school kar na yarda naji labarin saurayi a bakin ke wallhi ko na 'ba"ballaki" ganin ya bata hanya da gudu ta fitta ko duba Aliyya ma bata yeba breakfast nin ma ta fasa ,,
my comment,
su AFIYYA don Allah ke maimaita laifin ne ina ruwa na sai na sa Yayya Ahmad nin ma ya 'ba'ballaki ,kuma gobe ma ke maimaita sanya jambaki,,,
Kai kuma Ahmad ina ruwan ka da shiga harkan ta kai da kace bakaso gwanda na saita ma hanyar jirgin ka zuwa Indiya ka daina shiga rayuwar mu....
Al'kalamin ƙanwar sojah-----------ce ✍️💞
💝FARASHIN SO💝
Story& written
by
Narnah 'kanwar soja ✍️💞
💍 caring
💋 romantic
👨❤️💋👨 special couple love
lovely short story 💋
Page 25💋
"Haba Ahmad yanzu ace Aliyya ta kuma Maleshia anmman bamu sani ba wanan wani irrin al'amari ne wallahi har naji kunya da Alhaji Abdullahi yake sanar min ina gayyami ke Mommy yara , kwatsam na amsa kamar na sani ,, "shiru yayi Ahmad nin ma don shima kansa baisan da tafiyar ba don a tunanin sa gida ta tafi har yaye drama da AFIYYA ko neman ta bai yeba 'saida zata hau jirgi ta sanar mai anmman zanyi maganin ke gaba d'aya ta sanja min " tsawa Daddy ya buga mai,
" Ina magana ma ka mayar dane hoto wai nikam mike damun ka ne " sosa geya yayi "am sorry Daddy wallahi na shafa'a ne tafiyar na ta kuma yazo da gaggawa ba sanarwa sam nema kuma next two day's zan kuma sun kira ni" okay but kar haka ya saki faruwa ,Allah kaimu zaka iya tafiya" , thank you Daddy" ,,
"Umma ina AFIYYA ne," shiru sukayi ganin hakan yasan abin da sukii nufi ne dalilin tambayar ta , suni kai yayi ya wucce part nasa duk dariya sukayi "hummmm Ahmad kinan cewar Mommy" nan suka chigaba da hirar su abin burgiwa..
Tunda abin nan ya faru aka shiga takun sa'ka da Yayya Ahmad gaba-daya tsoron sa ma taki "ohhhh ne Balkisu duk Yayya Ahmad ya ya sanja ko dai aljannu ne garisa abin da ban mamaki yanda yake wani shishigi min " kodai ne naki masa shishigi ba cewar wani sashin zuciyar ta gyara kwanchiya ta rungumi pillow a 'kirjin ta nan da nan wani barchi ya kwashi ta,
Tafi yaki a hankali zuwa part nasu sai sa'ka yakiye yana warware wa a zuciyar sa dukkan su ya gansu a falour nan suka gaisa da cewa safiyar gobe jirgin sa zai tashi sai dai kunyar tambaya AFIYYA yakiye kwana biyu banganta ba yana jiran Daddy yace mai kayi sallama da AFIYYA amman yaji sunyi shiru nan ya juyaa "Daddy nace sai da safe , " " my son akaiw abinda kaki so ne sai sallamar mu kaki ka kasa tafiyar ",Abba ne ya amsa da cewa "idan akaiw abu ka sanar mana eyeee ,"ahhh noo no no Abbah kawai zan tafi ne" har ya kai 'kofa ya dawo
" Daddy AFIYYA fa " dariyar manya sukayi Umma tace " tayi barchi a ai bansan meyasa kwana biyu nan bata son fitta ba kullum gata a d'aki batagama magana sukaga ya wucce fuuuu sai part na. Abba dariya sukayi "wato Abban yara ka lura da Ahmad kuwa , "kai Yayya yaushe ka fara sa'ido bansaniba ," maganar gaskiya ce ai sai tambaya AFIYYA yakiye kamar baisan inda taki ba ," cewar Mommy, da sauri Umma tace " ne wallahi bansan yaushe aka fara sawa d'ana ido ba shikkinan mutum da 'yar uwar sa ba dama ya tambaye ta " "ahtooooo tambaya da babban dalili " cewar Daddy naga zolayar nasu kamar ba mai 'karewa ba ni nabi bayan Yayya Ahmad da gudu .
Nan na riskisa d'akin AFIYYA ganin bata d'akin ya dafa kansa "ohhh my God ashe namanta a d'akin Umma taki kwana" yanzu kamar zai fitta nan ya hango hoton sa da itta frame mai kyau kulawa yayi ya shafa a hankali "i love you AFIYYA ta" juyuwa yayi drawer ya ma'kali rigar sa ta 'yan Pakistan garin haka haka kawai yaji yana son ganin takardun dake ciki a hankali yafara karu dasu wasi'kun soyayya kala kala daban daban da hoton nan sa wani kam baisan ta d'auka ba all her diary's sai da ya karanta ko ai sosai yaki zubar da hawayen sa nan ya dur'kushi yayi kuka sosai har yamanta a inda yaki ,
"Am sorry AFIYYA bada niyya na aikata nisanchin soyayya mu sai don ki samu inchin kanki ke mayar da hankali ke akan karatun ke domin ilimi shine jigon rayuwa da ace nasan wanan dalilin soyayya ta tace kikeson hallaka kanki da ban bari takai ga hakan tabbas soyayya ke gaskiya ce akai na haka kuma nisan sonda naki miki bazaki gani hakan ba sai kin shiga zuciya ta menene FARASHIN SO da zan fansa a gariki ke ta mussanmance har abada ke jini nace dani dake kuma had'a ne daga Allah RUHI BIYU ya samu aminta da chud'anya tun kafin su iso duniya jin zuciyar sa na harbawa da sauri sauri ya ajiye mata komai kamar yanda ya gani nan ya juya yayi d'akin Umma ganin ta yayi kwance itta d'aya rungumi da pillow matsowa tayi ya sunbuce ta a saman 'koshin sa ya juya zai fitta rigi hannun sa tayi " zari ido yayi ganin yanda ta rigi sa da sauri ya ja hannun a hankali da Murmurshi yaja mata blanket ya kuma dakin sa da tunani fall a ransa ..
Asubar fari ya tashi yafara shiryawa a gaggauce don 7:30 jirgin sa zai tashi nan ya sallami Iyayyen nasu abin mammaki baiga AFIYYA ba nan yayi niyyan kumawa ya shiga d'akin ta driver ne ya jadadda masa yalla'bai ana fa jiran ka a airport haka ya shiga motar ba tare da ya sallama da itta ba, duk sun rakasa sai India
All the best Yayya Ahmad , a dawo lafiya soyayya gamun jini munji taka yau.
comment and share fisabilillahi 🙏
Al'kalamin ƙanwar soja ✍️💞💞
💝FARASHIN SO💝
Story& written
by
Narnah 'kanwar soja ✍️💞
💍 caring
💋 romantic
👨❤️💋👨 special couple love
lovely short story 💋
Wattsppt number : 08101235739.
Facebook page : Narnah ƙanwar soja.
Page 27💋
"Wanan 'kamshin turarin kad'ai ya isa na tabbatar Yayya Ahmad ya shigo d'akin Umma to yaushe yazo me yazo yamin wayoo Allah duba jikin t tayi anmman ko sallama ta ma baiyi ba gashi ina ganin duk abinda ya faru ko tambayar ta baiyi ba ,"fitta d'akin Umma tayi ta shiga d'akin ta birki taja jin duk turaren sa ya mammayi d'akin da sauri ta isa ciki ta hau dube dube ko zataga sanyi anmman bataga komai ba ," daga sama ta fara kwalawa Umma kira '"Umma Umma x birki taja ganin ta tsare ta daido "kanki d'aya kuwa me ya faru irrin kira kamar ba lafiya ba ," Umma turaren Yayya Ahmad naji a d'akina "tsaki taja '"aikin banza kinan jiya daddare yazo sallamar ke kinyi barchi wata'kila shine kawai ," okay " ke shirya kije kiye breakfast to Umma ,....
Haka rayuwar ta chigaba da tafiya a inda komai ke tafiya akan tsari da gaggagwa sai dai har yanzu AFIYYA bata samu damar yin waya da Yayya Ahmad ko sau d'aya ba , don fushi taki dashi ya tafi bai sanar mata ba duK dacewa ma yasaba mata hakan ,
Bayan wata shidda Ahmad ne ya samu hutun mako biyu a school hakan yasa ya shirya zuwa maleshia na musamman don chin amarchin sa ko yaushe yana manne da itta a waya a yanzu ha'kurin sa na daf da 'karewa don haka ya taho ba tareda sanarwa ba kasancewar yasan address nata direct ya wucce kai tsaye knocking na 'kofar nata yakiye sanyi da kayan turawa da 'katuwar rigar sanyi mai hula akai sai flower dake hanun sa wanda ya saya don faranta wa Aliyya , jin ba'a bud'e ba ya gwada turawa cikin sa'a ashe 'kofar a bud'i taki kutsawa yayi cikin matsakaichin perlojr nishi yakiji yana fitowa da 'karfe karfi karfi da gudu ya isa inda sautin yaki fitowa abinda tagani shi yasa shiga suman tsaye har ya yarda gurin hanun sa bai saniba , Aliyya ce kwance tsirarra haihuwar uwarta ta wangale 'kafa sai kukan dad'i taki a inda wata baturiya ta kafa kanta a gabanta tana tsosar farjin ta, sai wani jibgigin bature dake sa hannu a gaban batiriyar yana kwakwulemata yana ihun shima ganin yaso yaki ya cimma gashi ya zare hannun sa yasa hajiyar sa ganin hakan Aliyya ta janyo ta jikinta suka hau shafa junna baji bagani duk badon san an shigo ba suna
Duniyar da suka tafe "innalillahi wa ina iallhin raji'oun" sai maimaita wa yakiye yana hada gumi duk da cewa AC na buga d'akin jikinsa ne ya d'auki rawa da sauri ya dafa wani table glass na folowe ne ya fashi tassssssss 'wanam sautin shi ya dawo dasu daga duniyar da suka tafi xari ido Aliyya tafara "waiyooo nashiga ukku Ahmad yaushe kazo ina batirein kam jin tana magana tana neman 'bata mai show ga wanan batiriyar ta juya sai da zafi abinda ya danna kai tsaye akan ALIYYYA itta kam tsoron ne ya kamata jin ta ya dauki da sauri ta wanka mai mafi ya dawo jindadin sa "what happened baby please let me continue you are too sweet and honey let me fuck you well , wani wawan da yaji a bayansa kafin ya juya Ahmad ya da nawa da cikawa da sauri taja blanket ta rufe jikinta tsoro ne hakama batiriyar ko kaya bata saba da gudu tabar d'akin motar ma ta shiga ta fice hannu Ahmad zaisa ya kaimai naushi ko mai ya tuna ohhho ya sake sa" ba kai zan duka ba don haka ba ka da laifin komai na barka da Allah ,, ,
Allah ya isa" ganin dai ya barshi ya gudu yanar gidan ajuyawa yayi ya kuma kan Aliyya da tasa pant da guntun top durƙusa tayi "don Allah kayi batagama magana ba ya tsinka mata mari "baki cuci ne ba kanki kika cuta wallahi bazan dake ki ba don tarbiyyar da iyayye na suka koyamin bana dukkan macce bace kije na SAKI KE SAKI UKKU kar kiye tunanin komai don sadaki na ma zaki iya mayar min ba'abunda ya haɗa ne daki" ,shari hawayin sa yayi "kinsan ne kuwa AFIYYA tayi gaskiya ranar da tace miki tasan komai to tabbas tasan ke i'yar lesbian ce ,anmman ta rufa miki asiri da ido na ga lokacin da tasan hakan keji ke da Allah ," waiyoo don Allah kar kamin hakan wallahi sharin shaid'an la'ananin Allah ne" hankad'a ta yayi ya juya bai iya kwana a unguwar ba hotel ya kama daban ya shirya barin garin da safiya..
A sauka lafiya Madam Aliyya,,,,
more Comment more typing.
Al'kalamin ƙanwar soja ✍️💞
💝FARASHIN SO💝
Story& written
by
Narnah 'kanwar soja ✍️💞
💍 caring
💋 romantic
👨❤️💋👨 special couple love
lovely short story 💋
Page 28💋
Third to the last page...
AFTER 6 MONTH'S AGO
Tunda abinchan ya faru tuni ya sanar da Iyayyen sa tun yana chan bsi 'boyi musu komai ba sunyi fad'an hukuncin da ya dauka bayin saki har ukku anmman ta chanchanchi hakan INNA kam cewa ma tayi"tunda taga idon Aliyya tasan akaiw abu a 'kasa..........
Da farinciki sosai a ranshi yakiye jirgin 10 na safe da zai dawo dashi Nigeria ma kamar bazai yi gudu ba gabaɗaya hankalin sa ya kuma gida duk ya gaji da 'kasar "kai inason 'kasata Nigeria duk wanda yabar gida, gida ya barshi Allah ka taimaka wa "kasata kasa ta chigaba da 'habaka ta yanda nan gaba zamu sanya yaran mu makaranta likatanchi ba tare da sun fitta waje ba ,su zama 'korarun ma'aikata ," da haka ya tashi ya shiga shopping sayya sosai yayi sai dai abin mammaki duk teedy ne da kayan makeup sai wasu flowercs da yasaya ya shirya sai jirgin Nigeria..........
Sosai yau taki farinciki wanda bata san dalilin hakan ba wanka tayi da pincel jen's sai guntun top da bai kai chibiyar ta ba, kanta kuwa calarbar biyu tayi tasa pink revome, himmar ta sa har 'kasa direct d'akin Yayya Ahmad tayi na samar takan sa rabon ta da d'akin lokacin da zai yi aure haka kawai ta sinchi kanta da son zuwa, ...
Dj ta kunna ta sanya wa kar india da ake yayi na Shilpa Rio na film nin Jailer sosai ta zaki taki rawar har tasu tafi Tammana Bhait da ta hau kan vedio juya jiki 'kishin ruwa ya dakatar da ita tasa stop ta sha mai sanyi " ohhhh let me sleep wayar ta ciro ta shiga d'akin sa garin hawa gado da 'karfi wayar ta fad'a hannu tasa zata zaro wayar ta tureta 'kasar gadon a rashin sani tsaki taja "aikin banza wayar so taki na tsuguna ga d'akin ma duk 'kura, "haske ta kunna ta lega sai dai akwatin 'kasan gado ya mata kyau bata ta'ba ganin Yayya Ahmad nin dashi ba jawo wa tayi zata bud'i ganin da security tana mammaki" duk abinda Yayya Ahmad ya ajiye anan abu ne mai muhimanchi da baison kowa ya sani don ko documents nashi nasan inda yaki ajewa da wasu important book's nasa to miye anan , "
Sunan sa tasa anmman password ya'ki daga nan tasa na Aliyya banza haka tayi tayi chan tasa AFIYYA cikin sa'a ya bud'e , "yes ashe ma suna na ne kai anmman ne wawiyar ce ina sani da tun farko ma shi nasa , " album ta gani a hankali ta fara bud'ewa picture's na ta ne tun tana jariyya da Yayya ahamd wani ya nabata fidda wani chocolate wasu kam dai barkatai har lokachin da yamata birthday na 7 year's da ta masa kiss a kumatu haka abubuwan sukayi ta mata yawu a kanta,, tsayawa tayi ganin hotunan ta na asibitin lokachin da ta yanki hanun ta tsatsanr mammaki yasa ta d'auki wayarta ta ringa snapping nasu harda wanda bata dashi , sai da ta kammala ta zare album nin wasu muhimman abu ne jikin wani box mai 'kyali a hankali ta bud'i iyan kunne zobe warwaro su agoggo na tani tun tana yarinya duk wanda ya mata kad'an sai ya saya mata wani tsohon ya amsa ya zubar, ashe daman ajiyi wa yakiye tu me hakan ke nufi,, takardun ta fara karantawa "inallillahi wa Ina illahin raji'oun"
Dafa kanta tayi da yaki sara mata ganin diary nata da aka wa ma a'jiya na mussanman komai ya rubutta harda tsallen kwad'o da ta sha da wasu abububwan duk sai da ta karanta hawayen ta ta shari ganin wani wasi'ka da ya rud'a tunanin ta " oh my God Allah na tuba ka yafe min inawa Yayya Ahmad kallon wanda ya tsani ne ashe dukka soyayyya ce yaki nunamin tabbas ana tankwara bishiya tun yana d'anyi ba sai ya bushe ba , da yabar ne saka kai na zama dolowa bagidajiya a soyayyar sa da bazan sa inchi na ba, na rasa damar karatun da na samu ba gashi na mallaki hankalin kai na kuma na fahimchi lallai ba yarinta ba ce zallar soyayyar sa haka taki a zuciya ta , " haka ta chigaba da karanchi karanchi da takiye har tagama , "
" Haba Yayya Ahmad me yasa ka 'boyemin irrrin son da kakimin ganin naki sonka ya zarce son da naki maka tabbas kai nin wane ne na musamman a rayuwa ta duk yanda , Saudat takai ga son Yarima Sultan tayi kwagwarmarya 'boyewa ka zarce ta , Ina sonka son da bazanyi wa wani naka ba , " (Littafin Mijin Mage)....
Haka ta kamalla dad'i sosai taji ganin irri. son da d'an uwanta ke nuna mata nan ta mayar da komai ta shiga parlour ta kunna wa'kar" Ahmad m g boy, tana bin wa'kar cikin so da 'kauna a ka turu 'koffar tsayawa yayi yana kallon yanda taki rawa ko gajiya batayi sai juyi taki tana bin wa'kar kamar don itta akayi jiri ne ya d'i bita tana ajijjiya wufff zata fad'i sai jinta tayi.......
'Yayya Ahmad da sauri taja baya ta rufe fuskar ta da tafukan hannayin ta don jin wani kunyar sa "ko tun yaushe ma yashiga d'akin oho" tsayawa yayi "kekam baki gajiya da rawa ko.,da hanzari taja hijjab nata kamar taga doddo yayi murmurshi "hummm to me zaki rufe bayan tun d'azun ina ganinki " haba Yayya Ahmad da gaske kaki ka ganni" yes of course naganki sosai ma " ya fad'a yan a zama a one sitter , zum'biro baki taye anmman zaka dawo ko sanarwa babo ," yes ina hanya ai wato idan bana nan nan kike tahowa kiye tamin 'barna ko" am sorry please kawai nazo na gyara ma ne m ," ta fad'a tana ja da baya a hankali alamar tana son fitta, " ke shigo min da coffe " abinda yace kinan nan ta fitta , murmurshi yaye ko yaushe tafara jin kunya ta oho " nan ya shiga wanka yayi yaga har yanzu bata dawo ba ya sauya kayan sa , a inda aka shigo mai da kayan da ya dawo dasu...
Al'kalamin ƙanwar sojah-----------ce ✍️💞
💝FARASHIN SO💝
Story& written
by
Narnah 'kanwar soja ✍️💞
💍 caring
💋 romantic
👨❤️💋👨 special couple love
lovely short story 💋
Page 28💋
Third to the last page...
AFTER 6 MONTH'S AGO
Tunda abinchan ya faru tuni ya sanar da Iyayyen sa tun yana chan bsi 'boyi musu komai ba sunyi fad'an hukuncin da ya dauka bayin saki har ukku anmman ta chanchanchi hakan INNA kam cewa ma tayi"tunda taga idon Aliyya tasan akaiw abu a 'kasa..........
Da farinciki sosai a ranshi yakiye jirgin 10 na safe da zai dawo dashi Nigeria ma kamar bazai yi gudu ba gabaɗaya hankalin sa ya kuma gida duk ya gaji da 'kasar "kai inason 'kasata Nigeria duk wanda yabar gida, gida ya barshi Allah ka taimaka wa "kasata kasa ta chigaba da 'habaka ta yanda nan gaba zamu sanya yaran mu makaranta likatanchi ba tare da sun fitta waje ba ,su zama 'korarun ma'aikata ," da haka ya tashi ya shiga shopping sayya sosai yayi sai dai abin mammaki duk teedy ne da kayan makeup sai wasu flowercs da yasaya ya shirya sai jirgin Nigeria..........
Sosai yau taki farinciki wanda bata san dalilin hakan ba wanka tayi da pincel jen's sai guntun top da bai kai chibiyar ta ba, kanta kuwa calarbar biyu tayi tasa pink revome, himmar ta sa har 'kasa direct d'akin Yayya Ahmad tayi na samar takan sa rabon ta da d'akin lokacin da zai yi aure haka kawai ta sinchi kanta da son zuwa, ...
Dj ta kunna ta sanya wa kar india da ake yayi na Shilpa Rio na film nin Jailer sosai ta zaki taki rawar har tasu tafi Tammana Bhait da ta hau kan vedio juya jiki 'kishin ruwa ya dakatar da ita tasa stop ta sha mai sanyi " ohhhh let me sleep wayar ta ciro ta shiga d'akin sa garin hawa gado da 'karfi wayar ta fad'a hannu tasa zata zaro wayar ta tureta 'kasar gadon a rashin sani tsaki taja "aikin banza wayar so taki na tsuguna ga d'akin ma duk 'kura, "haske ta kunna ta lega sai dai akwatin 'kasan gado ya mata kyau bata ta'ba ganin Yayya Ahmad nin dashi ba jawo wa tayi zata bud'i ganin da security tana mammaki" duk abinda Yayya Ahmad ya ajiye anan abu ne mai muhimanchi da baison kowa ya sani don ko documents nashi nasan inda yaki ajewa da wasu important book's nasa to miye anan , "
Sunan sa tasa anmman password ya'ki daga nan tasa na Aliyya banza haka tayi tayi chan tasa AFIYYA cikin sa'a ya bud'e , "yes ashe ma suna na ne kai anmman ne wawiyar ce ina sani da tun farko ma shi nasa , " album ta gani a hankali ta fara bud'ewa picture's na ta ne tun tana jariyya da Yayya ahamd wani ya nabata fidda wani chocolate wasu kam dai barkatai har lokachin da yamata birthday na 7 year's da ta masa kiss a kumatu haka abubuwan sukayi ta mata yawu a kanta,, tsayawa tayi ganin hotunan ta na asibitin lokachin da ta yanki hanun ta tsatsanr mammaki yasa ta d'auki wayarta ta ringa snapping nasu harda wanda bata dashi , sai da ta kammala ta zare album nin wasu muhimman abu ne jikin wani box mai 'kyali a hankali ta bud'i iyan kunne zobe warwaro su agoggo na tani tun tana yarinya duk wanda ya mata kad'an sai ya saya mata wani tsohon ya amsa ya zubar, ashe daman ajiyi wa yakiye tu me hakan ke nufi,, takardun ta fara karantawa "inallillahi wa Ina illahin raji'oun"
Dafa kanta tayi da yaki sara mata ganin diary nata da aka wa ma a'jiya na mussanman komai ya rubutta harda tsallen kwad'o da ta sha da wasu abububwan duk sai da ta karanta hawayen ta ta shari ganin wani wasi'ka da ya rud'a tunanin ta " oh my God Allah na tuba ka yafe min inawa Yayya Ahmad kallon wanda ya tsani ne ashe dukka soyayyya ce yaki nunamin tabbas ana tankwara bishiya tun yana d'anyi ba sai ya bushe ba , da yabar ne saka kai na zama dolowa bagidajiya a soyayyar sa da bazan sa inchi na ba, na rasa damar karatun da na samu ba gashi na mallaki hankalin kai na kuma na fahimchi lallai ba yarinta ba ce zallar soyayyar sa haka taki a zuciya ta , " haka ta chigaba da karanchi karanchi da takiye har tagama , "
" Haba Yayya Ahmad me yasa ka 'boyemin irrrin son da kakimin ganin naki sonka ya zarce son da naki maka tabbas kai nin wane ne na musamman a rayuwa ta duk yanda , Saudat takai ga son Yarima Sultan tayi kwagwarmarya 'boyewa ka zarce ta , Ina sonka son da bazanyi wa wani naka ba , " (Littafin Mijin Mage)....
Haka ta kamalla dad'i sosai taji ganin irri. son da d'an uwanta ke nuna mata nan ta mayar da komai ta shiga parlour ta kunna wa'kar" Ahmad m g boy, tana bin wa'kar cikin so da 'kauna a ka turu 'koffar tsayawa yayi yana kallon yanda taki rawa ko gajiya batayi sai juyi taki tana bin wa'kar kamar don itta akayi jiri ne ya d'i bita tana ajijjiya wufff zata fad'i sai jinta tayi.......
'Yayya Ahmad da sauri taja baya ta rufe fuskar ta da tafukan hannayin ta don jin wani kunyar sa "ko tun yaushe ma yashiga d'akin oho" tsayawa yayi "kekam baki gajiya da rawa ko.,da hanzari taja hijjab nata kamar taga doddo yayi murmurshi "hummm to me zaki rufe bayan tun d'azun ina ganinki " haba Yayya Ahmad da gaske kaki ka ganni" yes of course naganki sosai ma " ya fad'a yan a zama a one sitter , zum'biro baki taye anmman zaka dawo ko sanarwa babo ," yes ina hanya ai wato idan bana nan nan kike tahowa kiye tamin 'barna ko" am sorry please kawai nazo na gyara ma ne m ," ta fad'a tana ja da baya a hankali alamar tana son fitta, " ke shigo min da coffe " abinda yace kinan nan ta fitta , murmurshi yaye ko yaushe tafara jin kunya ta oho " nan ya shiga wanka yayi yaga har yanzu bata dawo ba ya sauya kayan sa , a inda aka shigo mai da kayan da ya dawo dasu...
Al'kalamin ƙanwar sojah-----------ce ✍️💞
💝FARASHIN SO💝
Story& written
by
Narnah 'kanwar soja ✍️💞
💍 caring
💋 romantic
👨❤️💋👨 special couple love
lovely short story 💋
Page 29💋
secod to the Last page.......
"Sallamu Alaikum ," d'aga kansa yayi ya amsa ganin ta cikin shigar da yafiso atamfa riga da skit sai farin gyale da ta yafa guntu tana ta zuba murmurshi amsa yayi zata zauna nan ta mi'ka mai coffe , "kinyi kyau " abinda yace kinan girgiza kai tayi "thank you, "ammm gaskiya kin dad'i gun yin cofeee nan ko don ma harda ado aka min ko "laaaa ba haka bani wallahi Yayya Ahmad daman zanyi wanka ne shine na shirya ammm daaaa" murmurshi yaye " so good ba laifi shiga d'aki ki fitto da purple bag , nan taji ta d'auko , "okay tsarabar ke ce a ciki , tsalle tayi "wow dukka waiyooo , sai Yayya na that's why i love you so much, " Baki ya bud'i you said you love me?" zari ido kad'an tayi jin abinda batayi tsammanin ba maskewa tayi da cewa " eyy mana tunda ka ka dawo harda tsara ba ta, kuma Yayya Nasir ma ya dawo ya kamala karatun sa shikkinan kwana nan zamusha bi'ki sosai, " awwwww da gaske zamu sha biki kam dashi da waye a gidan nan"? , ido ta kanne , " bansaniba don gaskiya saurayi na bai kamala karatun sa ba kuma banson ya turu tun yanzu so naki ya kamalla nashi," ranshi ne ya hargitsa ganin hakan taja da sauri ta fitta tana dariya ,,,
" Umma Mommy, Inna kunga tsarabar da aka kawo min" nan t bud'e teddy's ne masu kyau sai engilshwears da taki so sosai , tsayawa tayi ganin anyi rapping na 'karamin box Ummace tace "to bud'i mana ko baza'a nuna mana ba sai tasa 'a kafarta , dariya Mommy tayi "daughter tsarabar ke tayi kyau shiga d'aki ke bud'i abunki tsokanar ke Umma taki", ai ku da gudu ta shiga a hankali ta. bud'i zobe zinnari ne mai kyau da akawa tambarin AA nai maita kalmar tayi AA me yaki nufi" zarewa tayi tasa a hannunta na hahu rass ya shiga sai shi'ki yaki,,,,,,
AFTER TWO DAY'S
Duk sun hallara a falour nan aka vud'e bud'i taro da adu'ah , Daddy ne yafara bayanin tun lokachin da AFIYYA ke asibiti aka d'aura auren su sosai ya kuru bayanin duk abinda ya faru da shawarar da suka yanke da suki ganin haka ne maganin ciwon iyartasu , shiru suakyi "Alhamdullah cewar Ahmad a zuciyar sa d'agowa yayi ya ga AFIYYA da idon ta ya sanja kalla zuwa ja zuciyar sa ne ya taonki ganin yansa ta Kuma lokachin guda , Abbah ne ya d'aurada ceaa "kuyi haƙuri bisa rashin sanar daku da bamuyi ba Kuma kana da inchi idan kanason ta sai ku zauna ayi bukin yanzu Kai muki jira don dukkan ku yaram mune ba Wanda zamuwa dole...
"kuyi Hakuri tabbas kunmin hallarchi sosai Kuma za'bin ku za'bi na ne domin inason 'kanwata so na ha'kika kuna duk abinda take faruwa tsakanin na da itta a matsayin na na Yayan ta ne domin na juna mata hanya anmman Ina son matata Abba , "ya sunkuyar da kansa sosai sukaji dad'i yanda ya amshi sa'konsu don son san sarai Yana son ta kawai Yana nuna Mata hanya da girma ne hakan yasa yazama mugu a garita,,
Daddy ne yaga yanda AFIYYA tayi shiru kamar Mai nazarin wani abu "daughter ko kina da magana ne domin kina da hakki akan mu sanin kina sonsa yasa muga shiga hakkinki muka aura miki shin ke gayyamun me ra'ayin ke, " duk suka mayar da hankalin su akan ta inda Ahmad ya tsura mata ido , tashi tayi kusa da Daddy ta zauna "Daddy baku min laifin komai ba kun nuna min so da 'kauna kuma kun nuna ne da Yayya Ahmad duka yaran kune sai dai naso Yayya Ahmad tun a yarinta na har girma na amman yanzu bana sonshi Daddy don Allah kuce mai ya sake ni don baya so na ya tsananin ne" mari aka kwaso za'a watsa mata a fuska Da sauri daddy yayi hanzarin rigi hannun Abbah " meye laifinta don tace bata son Ahmad eyeee da zaka dake ta ra'ayin ta ne wannan abinda miki tunani saban yanzu ba haka bane tana dai ce wallahi bazan mata auren dole ba don haka ka saketa,,,, "Ahmad "..
"Haba Yayya me yasa zakace haka 'karya taki barni na 'ba'bbala ta Ahmad nin zata ce bataso wanan ai zancen 'karya ne tunda yace yana sonki dole ke zauna dashi don bazan bari a aikata hakan a gaban Ido na ba ,,, "Inna ce ta mi'ki ta rigi hanun AFIYYA tukurata tashi muje da'kina daga yau anan zaki kwana don babo wanda ya isa ya ta'ba lafiyar jikin ke akan auren dole , aure ne tace bata yi kuma bataso don haka banga wanda ya isa yasa ta tari a gidan Ahmad ba , "
Nan taja ta suka tafi wooooooooo , kallo kalllo akiye tsakkanin Mommy da Umma , Mommy ce tace " sai da safe Umma yara ki bani kayan AFIYYA don gaskiya bai kamata ta shiga part naki ba kalin ku jibgita a bayan idon mu magana aki na inchin kai yanzu," girgiza kai Umma tayi "yarinya tace tace bata sonshi na ta batar tana sonshi har abada shine masoyin ta ne ,", bataga magana ba suka ga Ahmad ya yanke jiki ya fadi da hanzarin suka nufa inda ya kwanta yana numfashi sama sama idon sa sai dauke wa yakiye ,haka suka runtuma asibiti inda Mommy kam suka zauna a gida .....
Kwanan shi ukku a asibitin ko da wasa AFIYYA bata jiba kuma tana sani rarrashin duniya INNA ta mata anmman ta nuna bazata ba, haka Mommy ma ganin kar su takurama ta suka barta , da anganta ansan akaiw damuwa duk ta rame ma kad'an sai an zuba mata ido za'a fahimci hakan duk zuwan duniyan dasu Umma da Abba da Mommy da taki sau daya yana basu ha'kuri da cewa a baiwa AFIYYA ha'kuri yasan ya mata but kar tace zata rabu dashi ittace numfashi sa, ranar laraba tun safe ta shirya ta sallami Inna ataji asibitin sosai INNA taji dad'i tana cewa tasan yanzun kam AFIYYA zata ha'kura ta amshi Ahmad nata,
Umma ce zaune a kujerar asibitin ta hango AFIYYA tasha ado sai clamshi taki ,zura mata ido tayi "ja'ira harda rama , Umma ya mai jiki ta dawo da ita duniyar maganar ta "oho bansaniba ajiyar sa kika bani me ya kawoki asibiti kinzo ke 'karasa ne don kinga yafara sonki ko wallahi" batagama magana ba ta hango Daddy ta'bi baki tayi gummm, "daughter barka da zuwa yanzu zan fitta ne ki shiga yana barchi ma",nan Abba m ya 'karaso don waya yaki hararra ya buga mata bata damu ba ta gaishishi nan suka tsaya suka fara gulma "nifa bazan tafe ba zanso naji abinda ya kawo AFIYYA ko ta ha'kura ta amshi Ahmad ne, cewar Daddy suka zauna suna jiran ta..
Ina tabbatar muku daga wanan page nin sai na 'karshi idan ban ga ruwan comment kar ana ruwan kallamai ba ,last page sai 1 _ ga watan 9_ 2023 ,, yauwa . nayi tafiya ta kuma ba ruwana 🤣
Comment and share fisabilillahi 🙏🥰
Al'kalamin ƙanwar soja ✍️💞
💝FARASHIN SO💝
Story& written
by
Narnah 'kanwar soja ✍️💞
💍 caring
💋 romantic
👨❤️💋👨 special couple love
lovely short story 💋
Page 30 💋
Last page,
Tsayawa tayi akansa ganin yana barchi duk da ya rami mata hannu tasa ta mayar da gashin kansa da yarufe mai idon sa, jan hannun tayi wuff ya rigi "AFIYYA" da mammaki ba tayi tunanin ya farka ba taja hanunta ta matsa baya kaɗan gudu na kikeyi AFIYYA"? a'a ta kauda kai nazo ne ka rubuta min takarda ta ba wai duba ka nazo ba ina tsoron bayan mutuwar ka ace mijina na faro mutuwa yayi ",, tashi ya zauna jinta har ya ciri drip na hanun sa ,da gaske tayi maganar kuma tamkar ba itta ba ," AFIYYA kina nufin tsananta ta kai haka a zuciyar ke ,har kina fatar mutuwa ta ,juyuwa tayi ganin jinin na zuba da sauri ta isa gadon takama hanun sa jan faceaid dake kusa tana mai tretement tana magana ,,eyyy mana incina nazo amsa ,ko nayi laifi .?
"To gani na tafe dawo dashin sonki a raina yake tsiro lalle kimin marhaban , k'anwata ko zaki 'karamin martaba ta ..
"ummh Yayya kinan nisan da kamin a zuciya ta ko ka dawo garini bazanji wanan kirar ba kayi ha'kuri kabani takarda ta ga sadakin ka ba'abun da zanyi dashi tunda ba'a auren dole fa ko anayi ne yanzu,?
" Nasani baza kije ne ba duk laifi na ne kin bani ruwan sayi nasha don ya kashi min 'kishi na kin kaine inuwa domin jikina ya tsira da zafi da rad'adin rana na zauna ki kuma na ture ki chikin ranar, sai dai zan iya fitowa na jawo ke inuwar amman ina rogon ke kar ke zauna ke manta dane a rana , kar kisa zafin sonki yamin illah,"
"Yayya Ahmad kinan jinin na da naka d'aya ne haka ka gudu ka barni wai sai macce mai aji da 'kwalissa wacce ta girma ta wayi" , saurin rufe bakinta yaye da hannun sa sai muzurai taki da ido , bu'ki hannun tayi ka bari na rufe jinin ka na zuba," ta chigaba da cewa "
Ka barni da kewar ka da ciwon sonka muryar ka naki son ji , kaine wanda nakiso gani nayi haƙuri da hakan na jure wulakanchin duka na shanyi na ro'ki ubangiji da ya cire min sonka ya cire min mugun dafi ko ka kira ni bazan dawo ba ,
ya dawo dani daga hayyachin na, yanxu ka dawo zaka saki karyamin zuciya ta ce.?
"Hanyar da na hau nayi kuskure mugun birki yasa na tafka tuntu'be, fuska ta da zuciya na ganganr jikinna ya saki, yana neman soyayyar ke ke dawo gari ne ki tallafa kimin agaji na dawo hayyachin na...
idan kin yarda kin amince , rigar da na sanya a baya tuni na ku'be ta taki naki jira ki rufamun asiri ke dawo kice sutura ta kar ke barni a tsirarra ta kice rufin asiri na.
na gani abunda kike nufi a wanchan lokachin jijji da kaina da wayoo na ya zama na banza na dawo kan layi a yanxu ki nuna min hanya AFIYYA............."
"Matsayi matsayi ne na rigika a matsayin kod'ayi mabud'in wahala, ganin hadari shine abunda yasa ka ajiye kin dirmu ka ɗauki tsala, kwarya tabi kwarya in tahau akushi ta had'a da matsala, yau wacce ka raina itta ce kace tayi 'kiba ta girma har da tunanin ba itta bace haba Yayya to nicce AFIYYA wacce taye haukan sonka a shikkaru baya chan da suka wucce yanzu kam babbo wanan FARASHIN SOnka ya sauka a zuciya ta a don haka baka da wata martaba da ta wucce ka a matsayin yayya na ba miji na ba . "......
"Ke amshi ne akan alfarma a soyayya na daina ruwan ido, wallahi ina sonki fiyyeda yanda kike tunani AFIYYA kice rayuwa ta , kece rayuwa ta ina cikin hatsari idan kika kuji ne, " shiru sukayi ta rufe mai ciwon ta mi'ki tsaye, ganin hakan ya durgusa akan guiwar sa ya ri'ki 'kafanta ya sunkuyar da kai hawayen da taki dannewa ne ya biyo 'kunchinta da sauri ta shari tun kafin ya gani,
"Kowani d'an adam ajizini tara yaki bai cika goma ba, na yarda nayi laifi ammann na nema afuwan ke, ke yafi min kaina bisa wuya na, na rasa da wacce kalma zanyi amfani don kisan cewa lallai ina sonki,,,,,," hawayin idon sa ya ji'ka mata 'kafarta dauriya tayi tace,
" Tuba shine dai dai agun wanda yayi kuskure , ramin 'karyan ko yayi tsaye 'karshi watarana zai 'kure ne, shukkar da akewa ban ruwa ka zauna ka gani tabbas watarana zata tsiro, cewa akayi ma a hakan zan dawo ma, look you know what ne yarinya ce har yanzu kamin girma ma , dole na samu yaro kamar dai ne nin nan, " zaro idon sa yayi yana ganin ta tayi murmurshi "duk duniya babo namijin da ya dacce da rayuwa ta yayi dai dai da ne sai kai , don Allah naki 'kaunar ka kasani, har abada bazan kujee ka ba" ,
Yanzu ka gayyamin meye FARASHIN SO da zan samu a garika? ta fad'a tana wasa da kefin gyalin ta, sosai ya matso daf da fuskar ta yanda ba maijin abinda zai gayyamata sai ( 'kanwar soja), FARASHIN SO sonki kullum hauhawa taki a zuciya ta kin saye FARASHIN soyayyya ta da tsada Mai yauwa dole namiki wani tukuichin da zai kankaro martaba da FARASHIN soyayyya ta , a gariki ,da zuciya ta da ruhi na da ganganr jikinna, da jinin na ke harda budurci na mallakin ki ne ," zari odo tayi " ko kunya Yayya Ahmad" wasu sirarrran hawaye ya zubu a fuskar sa saboda tsananin tausayi kanshi da yakiji,
Tasa hannun ta ta shari mai hawayen sa murmurshi yayi ya mi'ki ya rungumi ta hannu tasa itta ma ta zagaye shi gam gam , ko iska ba zai 'kifta ba tafawa Mommy da Umma sukayi , Daddy ne yayi murmurshi " to da alama zamu kuma gida tunda ya samu maganin sa" to saki ta mana ko 'ballata zakayi " cewar Mommy duk dariya sukayi ,kunya tasa AFIYYA makalewa a bayan kujera,........
TWO MONTH LATER
Soyayya ce sosai ta ginu a tsakanin Yayya Ahmad da AFIYYA da kula na musamman sun mance komai sun rungumi juna suna bawa kansu kulawa wanda hakan ya jawo 'kauna da kyakkyawar ala'ka a tsakanin ahalin su, inda akayi shagalin buki sosai wanda ko auren sa na fari ba'ayi ba a yau aka kai amarya gidan ta bayan ansha ado nasiha na iyayye, zaune taki a bakin gado tana kuncewa da sa'kawa ko sallamar sa batajiba sai da ya dafa kafaɗarta ,firgit ta dawo ," amarya tunanin me kikeyi haka awww na tuna kina tunanin na taho da kazar ko namanta ne?" zari ido tayi daga cikin mayafin "kai Yayya Ahmad yaushe nagayyama hakan ne kuma ," mi'kewa tsaye yayi yasha jinin jikin sa yana nuna ta da yatsa "AFIYYA AFIYYA AFIYYA bayanki, 'kadangare " da gudu ta tashi ta janye mayafin da ta rufe fuskar ta har ya fad'i a saman kafad'ar ta "meye ya faru Yayya Ahmad me yafaru Please wani abu ne ," dariya yayi ya jata jikin sa "kinga bansha wahalar rogon ke ke bud'e fuskar keba ,"duka takai mai a 'kirjin sa wallahi ka razana ne Yayya Ahmad wanan wani irrin wasa ne kuma kuma kuma fa" bata gama magana ba ya had'i bakin su sai da yayi good three minute's ya tsagaita sai mayar da numfashi sa yaki , ittan ma hakan ta kasance , da sauri ta yi hanyar fitta ya kamata yauwa "yauwa daga yau kika kuma ambattar sunan nan da kikace yanzu haka zanmiki" kwallon ido tayi "wani suna"? Yayya Ahmad nin "? wufff ya. zura harshin sa cikin bakin ta da shimfida ta bisa gado yana saki ta "wallahi bazan "kara ba daga sunan ka OGA " subhanallahi cewa aka miki asibiti baki ko barikin sojojin da zava cemin OGA" dariya tayi ta ture 'kirjin sa da yamata rumfah "okay Zan na kiranka da suna irrin na masoya kamar su , Mangoroty kankanaty abarbaty lemonaty zumar zuciya ta ,,da su,,,,",
Toshi bakin yayi da hannun sa na dama na hagu kuma ya dafa kansa "oh my God zakisa kaina ya fara ciwo fa, wani irrin suna ne wanann bayan nasan kina kirana da nurul qalbi, nurul hayyati , my choice, " dariya tayi sosai "Yayya ina kasan wanann sunan cikin mammaki " shima murmurshi yayi ,a diary ke mana ," a zabure ta tashi kana nufin kaga komai ,"Yes na gani harda abinda bakiso na fad'a da kika min ranar ina barchi ," da sauri ta rufe bakin sa kai Yayya da gaske ka gani waiyooo Allah" hannu yasa ya ja zip nin rigarta a hankali ya fara mata tafiyar tsotsa ,, bugi hanun tayi amman ka bari 'kanwar soja tagani kuwa ," a'a kwantar da hankali ke ai sirrin mu ne bann bari tagani ba, kuma yanzu ma bazata ga komai ba nasan wayyon da zan mata ajiyar zuciya ta sauki
"Thank God da yanzu ta tuna min asiri a group nasu na FARASHIN SO kasan ta dadin bin diddigi , dariya suka sa suka ja bargo a inda naga aka kashi light ,' Ƙanwar bindiga ko ƙanwar soja ,kai kuma ƙanwar wayi ne idan kin gama gulmar naki ke rufe min 'kofar d'aki dana farlour d'aukar rahutun ya isa hakan ,yau daren na da na amaryata sirrin mu ne ba na social media ba " ,, jin Ahmad ya fad'i hakan na fitta kafin raina ya 'bacce na kira Yayya na soja.
Godiya na musamman ga mai commenter's sunan ku yayi yawa bazan iya lissafu ku ba kun san kanku ai ,Allah dai ya bar zumunchi da 'kauna.
Alhamdullah
Alhamdullah
Alhamdullah
TIMMAT BI HAMDULLAHI
Godiya ga Allah subhanahu wata'ala da ya nunamin na kamala littafin FARASHIN SO lafiya , tsira da aminchi su tabbata ga fiyyayin hallita S A W,
Godiya na musamman ga 'kungiyar mu ta Royal Star Association gunkiya marubbuta masu amana da fasaha ,da taimakon juna ,gaba gaba dai da bazarku muku rawa ,Allah 'kara basira da d'aukaka.
Godiya na musamman a gariku FARASHIN SO fan's Allah yabar 'kauna da zumunchi musamman Mamman Hafiz , Fatima Usman , Maman Yasmin da Ummu Hafsat ,..........
Sai mun had'u a littafin na na gaba BIYAYYA GA UWA coming soon..........
Albishir
Albishir
Albishir
fatan zako bani farin goro, Sharariyar marubuchiyyar littafin zamani na ranar gizo_gizo , Rumaisaaliyuinuwa wacce ta rubbuta mana litattafai da dama kamar su
'Bakkar 'kaddara,
Zazzafar 'kauna
Rabi Danja ( her book now)... e,, t,,c
tare da fasihiyar marubuchiyyar nan mai faranta ran masoyan ta da Zafaffan litattafan Hausa. ZAHRA ROYAL kamar su
FANSAR MACIJIYA
RUHI BIYU
MAHAIFINA NE SILLAR KOMAI.. e.t.c.
Da wanan 'karamar marubuchiyyar taku 'KANWAR SOJA da taki za'kulu muku labarai na zamani a ranar internet dake faranta muku da Zafaffa 'book's nata kamar su..
Mijin Mage
Duhu cikin Haske
Ruhi Biyu
Sun dawo muku da wani sabon salon labari mai ban tausayi da nuna 'tsantsar 'kauna ,da masu ta'amali da shari'a sun had'a kansu filli guda don su fad'akar daku da nishand'antarwa , kar na cikka ku da dogon surutu sai mun had'u very soon,. a
💧❄️ HANYAR RUWA❄️💧
💧 the way of water❄️
Coming soon in sha Allah.......
No comments