Duhu Cikin Haske Complete Hausa Novel
🌗DUHU CIKIN HASKE🌗
Dark in light
true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
paid book 200 only
wattsppt number
08101235739
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
*بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم
Godiya ga Allah subhanahu wata'ala da ya bani ikon fara rubuta wannan labarin har na wallafa shi ,, sallar i ga aminchi su wanzu shin fiyyayin hallita S, A,W.
Ya Allah yanda na fara shi lafiya kasa magana lafiya ka tsaftace min al'kalamin na daga aikata fasadi da ta'asa a doron 'kasa , kasa ya amfanin dukkan al'umma wannan labarin wani sashin ya faru da gaske ,kuyi Hakuri da kuskure da zaku iya samu a cikin ta , mai koyo ce ,,,
Godiya ta musamman ga Aunty Rumaisaaliyuinuwa da yakasance madubin dubawa ta…
Free page 1️⃣&2️⃣
Yau ya kasance ranar alhamis wanda yayi dai_ dai da 1 ga watan biyu ,shekara ta dubu ashirin dai-dai (1\2\2000) .
Ranar da Jahar Adamawa Yola ko nace har Nigeria gaba-d'aya da dukkan wata uwa ba zasu mance wannan bak'ar ranar da ya kafa mummunar tarihi a zu'katan bayin Allah ba.
Antashi da ruwan sama sosai tun daga fad'uwar rana har zuwa yanzu k'arfe goma na dare a jahar Adamawa Yola South.
Tun d'azun take ta faman nishi da ihu da duk wani addu'an da yazo daga bakinta yi kawai takeyi,
'"ya Allah kana gani kana ji ya Allah wallahi na wahala,
Ya Allah taimakon ka nake buƙata a cikin wannan yanayi, (summa sabila yassaarahu)", ga duk mace mai ciki ana so tana wannan addu'ah tana shafawa a saman cikinta ko ta tofa a ruwa tasha har lokacin haihuwa).
Tana rirriƙe ƴar uwarta tana kuka
"ki kwantar da hankalin ki in sha Allah zaki haihu lafiya yanzu, ki cigaba da adfu'a kinga nima ina mike addu'a ko?,
kuma banson na gayawa Mama a waya kinsan hankalinta zai tashi tunda har mubi take,
yanzu hakan mun kusa isowa asibitin Genaral hospital specialist.
Nurse's ne sukayi kanta da gudun gaske haɗe da kawo keken marasa lafiya suka yi kama_ kama gun ɗago wannan baiwar Allah da ƙaton cikin ta wanda gaba d'aya cikin ma yafi ƙarfinta,
Duk da tana cikin mayuwacin halin hakan bai hana kyan ta na asali fitowa ba, fara ce fat doguwa mai dirrin jiki, duk da cewa ƙaton ciki gare ta,
duk abun nan dayake faruwa banga namiji agun ba face driver da ya É—auko su cikin adai-daita sahu.
" Addah Salma kar ki tafi ki barni cikin wannan halin ina zaki je wallahi mutuwa zanyi, don Allah Adda Aalma ku yafe mun na rantse da zatin ubangiji ban taɓa aikata mummunar aiki ba".
"Haba mana kiyi haƙuri kiyi shuru ki kwantar da hankalin ki zaki haihu lafiya , kowa ma haka ya fara, ai ba wanda yafi 'karfin sharrin shaiɗan,
file zan kar'bo ku shiga da itah ciki ga hand card a hannuna zan É—auki file" cewar Addah Salma.
Tana kakkaɓe hijjabi tana tafiya da waiwayen halin da ƴar uwarta Suhaima, malam Salihu ne ya ma rawa Addah Salmah,suka wucce cikin azama .
Tunda nurses suka shiga da itah take kuka sosai ba kajin komai sai addu'a da neman za'bin Allah gun ya sawwa'ka mata wannan wahalar da ta tsinci kanta acikii
Adda Salma ce zaune a ' kofar labour room ta zabga uban tagumi abun duniya ya mata yawa gaba-d'aya bata cikin hayacinta jira kawai take yi taji ance Suhaima ta haihu
Wata nurse ce ta fitto tace "ya kamata ayi gaggawa zuwa a sayi wannan" tana mi'kawa malam Salihu paper mai haÉ—e da gajeran rubutu, tunani yakeyi a ransa dubu d'aya ce a aljihunsa sai kuÉ—in balance da zaikai gobe dubu uku da d'ari biyar, cikin abinda bai wuce minti 20 ba malam Salihu ya dawo da leader a hannunsa.
tunda suka koma kan Suhaima baka jin komai sai kukan ta dake tashi a d'akin cewa taken" Allahu Akbar! Allahu Akbar!!! Subhanallahi!! wallahu akbar!!
Allah kawa yaro na gata, ka haÉ—a sa da Ubansa aduk inda yake,!!!Allah ka bayyana gaskiya cikin wanan DUHU CIKIN HASKE..
Cikin kururuwa da jarumta Suhaima tayi kabbara wanda gaba-d'aya wanda suke kusa wannan kabbarar ta doki dodon kunnen su, Adda Salma ce ta mi'ke tsaye kamar zata b"alla 'kofar labour room don taga meke faruwa da Suhaima kukan jinjiri ne ya shaida nata da cewa lallai Suhaima ta haihu .kafun ta ankara ta saki wani kabbarar da cewa Allah gani !gani!!gani!!!! ka yafe mun laifin dana aikata!!!Allah gafartamun domin darajar fiyyen hallita MUHAMMADU RASULLULLAHI SALLALLAHU ALAHI WASSALLAM !!!!"
Wani Yaron ne ya sake fitowa da cancara ihu ai shima na farin ya tsananta kukan sa gaba-d'aya sun rigid'a sashin da kuka irin na jarirai kyawawan Yara maza biyu masu kama da juna, hannunsu É—aya ne suka fitoo da 'kyar aka 'ban'bare d'aya da d'aya hakan ke nuna cewa duk abinda É—ayan yakeyi shima É—ayan zaiyi ikon Allah kenan.
Tuni nurses suka fara gyarah Yara cikin azama wata ta fitto ta cewa Addah Salma" barka ta haihu lafiya ta samu tagwaye maza har biyu kyawawa kamar larabawa "
Addah Salma tace "cikin farin ciki godiya ta tabbata ga Allah maɗaukakin sarki mai kowa mai komai , mai yin yanda ya so a lokacin da yaso, fatan dai Suhaima lafiyarta ƙalau ko?"
kafun nurse ta buɗe baki tayi magana ƙarar bindigogi ya karaɗe illahirin Asibitin.
Ƴan ta'adda ne masu shigan baƙaken kaya riƙe da manya manyan makamai na bindigogi sun rufe fuskarsu da baƙin yade
suka shigo layen masu haihuwa suka kwantar da kowa mata da maza, security da nurses , doctors, majinyata, gaba ɗaya an kwantar dasu nan suka fara kwashe jariraiii suna bawa Ƴan uwan su suna fita dasu Yaran .
"Ƴarana ,ku taimaka mun ni sabuwar uwace,waiyooo Allah waiyooo Allah waiyooo rayuwa ta", wani daga cikin su ya hankaɗa Suhaima ta fad'i rub da ciki tana ihu tana " cewa Addah Salma malam Salihu ƴan sanda ku taimaka mun zasu gudu da Yarana!" ko zafin jikinta bata ji ba ,
kai ba ita kaÉ—ai ba harta sauran matan da suka haihu suna cikin mayuwacin hali.
Cikin rashin Imani da tausayi wane ƙaton yazo ya bata mari biyu hakan bai dameta ba hannu tasa ta rige 'kafansa tana cewa "in kasan darajar manzon Allah ka dawo min da Yarana" naushi mai zafin gaske yakai mata a ciki ya toshe bakinta da gam ya d'aure hannunta akan wannan gadon haihuwar
mata gaba-d'aya sun rud'e ana ta kwashe jarirai ciki kuwa harda twins .
Haka wannan mutanen suka fita da yara a'kalla Yara 16 suka sace suka hau mashine suka gudu
Fittowar su da minti biyar Ƴan sanda suka iso bayan angama wannan 'barnar nurses ne suka hau jan marasa lafiya su masu jarumtar kenan.
Nan da nan Suhaima ta tsunduma kabbara da ya ruɗa labour room, da alama dai wani naƙudar ne ya taso mata nan ƴan sanda suka fita, suka cigaba da binciken su,
Suhaima ta haifu ta samu Æ´a mace a wannan lokacin, cikin Ikon Allah Addah Salma ta farfaÉ—o daga suma da tayi
"Addah Salma?" cewar Suhaima tana kuka,
Addah Salma ga ƴata nan bansan me ubangiji ya ƙaddara a rayuwar taba, naga jarabawar rayuwa daban-daban, naga takaina rayuwa ta ta 'kare sun ɗauke mun Yarana yau yau, na haife su ko wahalar naƙuda bangama ba",
"Allah kana gani kanaji hakan tafaru!!!!
Allah nabar Yara na agunka,
Allah ka kubutar min da Yarana ,
Rabbi banta'ba zina ba,
banyi karuwanci ba,
bana shaye shaye ,bana sata, banyi kisa ba,
ya Allah nabi ka nabi manzon ka,
nabi addininka, nabi uwata nabi uba na , nayi zumunci,nayi sadaƙa,nayi kyauta,banyi hassada ba,banyi riya ba,banyi ribbah ba ,
Ya Allah kabani jarabawar rayuwa mai matuƙar wuya da sarƙaƙiya ,
Allah ka warware mun ka bayyana haske a cikin duhu,
Uwa bataji É—umin danta ba?
Uwa bata bawa d'anta abinci shiba?
Uwa bata rungumi d'anta ba?
Uwa bata ga idon d'anta ba?
Allah ga wata sabuwar uwa!!!
kada numfashi na na k'arshe ya fita ba tare da sakayyar wannan azalluman ba!!
Allah ga uwa na zubda hawayen ta akan Yaranta da ta haifa yau, d'azun tana maƙiyar ka kubutar mata da Yaranta,
Cikin sarÆ™ewar murya tana magana wanda gaba-d'aya Addah Salma ba komai yake shiga kanta ba don bata hayyacinta ma, kukan mata a 'kife ga 'yan sanda ana ta zuba bincike……
Ganin hakan Suhaima ta rige hannun Adda Salma da karfin gaske tace Yarana 'yan uku ne su uku na haifa, na bar miki amanar Yarinya ta kisa mata suna , Ruqayya sunan ba…….ban…..ta…..ah…….. "kawai ta fara rufe idon ta Adda Salma ce tayi ihu da gaske nurses da 'yan sanda sukayo kanta nan dai kawai aka bata kalmar shahada tace ga garinku…
Kullun nafsin zai'katul maut
Allah yayiwa Suhaima rasuwa.
So painful gaba-d'aya jikina yayi sanyi da wanan page É—in gashi shine farkon page …
Allah jiÆ™anki da rahama Suhaima,Allah amsa miki adu'an ke ..R I P……..
Who is Suhaima?, mai tarihin rayuwarta ya 'kunsa har haka,da Æ´ar uwarta Adda Salma?,
Hakan yana nufin cewa Yaran da Suhaima ta haifa Yaran zina ne ko na halal?.
waye Uban Yaran idan Ƴan halal ne meyasa Adda Salma batasan Uban nasu ko labarin shiba?.
idan kuma Ƴan haram Ƴan zina ne meyasa Suhaima take neman gafara kuma ta rantse Yaranta suna da asali?.
oh my God wasu mutanen basu da imani ko kad'an raba uwa da Yaronta babban laifine , shin wace mataki government zata d'auka akan lamarin?.
Yaran nan zasu rayu kuwa kodai sun tafi da haka?, a sannu a hankali chaƙwakiya zata bayyana cikin littafin .
🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
Dark in light
only 200 ki biya a saka ki a paid group.
A'kalamin Æ™anwar soja ✍️✍️💞💞
🌗DUHU CIKIN HASKE🌗
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage ,and now 🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
paid book 200 only
wattsppt number
08101235739
*بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم
👇👇👇👇👇👇👇
Page 3️⃣&4️⃣
2/2/2000
Gaba d'aya garin Adamawa state ya É—auka akan ta'adance da akayi a Adamawa state , Nigeria kaff babu labarin da ake bugawa a gidan jaridu da gidan television's, gidan radio ya zama gidan da akafi tattauna wannan al'amarin mai rikitarwa,
kafafen sada zumanta, yanar gizo_gizo ,duniyar internet, ya rikice,
ranar da baza'a taɓa mantawa dashi ba a tarihin 'kasar Nigeria,
anyi satan jarirrai da a'kalla sunkai goma sha shida a jahar Adamawa state,,,,,,,,,,,,,,,,,
Gabaɗaya garin ya harkitse da jami'an tsaro ciki da waje ,birni da ƙauye ana neman abi sahun wan nan ƴan ta'addan.
Tunda suka kwashe jariraiii goma sha shida suka zubawa mashin nasu mai ƙafa biyu wutar gudu kawai suki daji daji, suna keta bishiyoyi da koguna, ba alamar tsoro a tattare dasu , basu huta ba, basuyi barci ba hakan yasa ba'aga ta inda sukayi ba.
JAHAR LAGOS
"Hooooooooooooooooooo
Hhhhhhhhhhhhhhhhhh
Hiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiii
Huuuuuuuuuuuuuuuu
Sai oga ai ina gayama na zubawa Yaran nan kuɗi har miliyan goma su raba, burina kawai su kawo mana Jariran nan a yau ta jirgin ruwa, don mu shayar da Ƙungiyar mu jini, na tabbatar fushi take damu shiyasa har
yanzu bata mana ruwan kuÉ—i ba",
Daga ɗayan ɓangaren akace,,," ,"Akeeboo wulkusum, "
Ɗiff ya kashe wayan ya kurɓi ruwa mai sanyi ya koma barcin sa cikin kwanciyar hankali da natsuwa, da rashin fargaba.
murmurshi yayi domin ya ce miliion goma ne ogan ya tabbatar amman maganar gaskiya million biyar ce zai basu domin aikin da sukayi,
Lokacin da suka kusa isowa kusa da bakin kogi nan suka buɗe fuskokinsu cikin jindaɗin samun nasara suka gaisa da junan su tare da rungumar juna suna tsalle suna nishaɗi nan suka lura babu Bala acikin tawagar su take suka ɗimauce suka fara waige waige ganin lallai babu Bala babu labarin sa suka hau mashin da Jarirai sha biyar suka ƙara gaba basuyi baya ba duba abokin tafiyar su ba don a tunanin su mummunar masifa ce ta riskesa,
Lokachin da suka iso kogi suka tadda jirgin ruwa nan take suka duba Yaran sha biyar wani daga cikin Ƴan jirgin ne yace " ina yaro ɗaya??"
Babban cikin su ne ya ce " yana gun abokin tafiyar mu saida muka zo nan muka lura baya tare da tawagar mu, bamuyi yunƙurin nemosa ba domin kar muma murassa namu rayuwar".
Yana magana yana kallon Æ™wayar idon sa , 'karya ne na rantse dole ku a cire kuÉ—in sa a maimakon jaririn d'aya salwantar wa ogah,,,,,, saboda banzan sakacinku, da shashanchinku", cikin kasÆ™antarwa ya basu wannan kuÉ—in da ya cire wani abun a ciki ya juya suka tayarda jirgin ruwan sai LAGOS……
Zaune yake yana ganin Jariraiii goma sha biyar da aka kawo musu babu guda d'aya duk da cewa ransa ya ɓaci matuƙar gaske,,, hakan bai hanashi kallon kyakkyawan Yaro cikin kayan sa na Yara ba cikin haka Yaron ya buɗe kyakkyawan idon sa charaf suka haɗa ido da Alhaji Ali cikin zare ido yake kallon sa hakan ya tunzura yaron nan ya fara cancara ihu da sauri wanda ya kawo su ya sa mai farin gyale ya kuma barcin dole.
Alhaji Ali ne yace: "akwai wanda ka gayama an rasa yaro É—aya?"
ya ce "a'a oga kai kaɗai kasanj yanzu", "to duk wanda ya tambaye ka kace biyu aka rasa domin ina son wannan Yaron yashiga raina, zan baka kyautar miliyan 10 kai kaɗai amman yazama sirri ne, musa Ƴan tawagar nan a DUHU cikin haske ka aminchi????"
Cikin zaguwa samun kuÉ—i dewa yace "na yarda oga bawanda zaisan wannan labarin , Ina gayyama ko a lahira bazan tona asirin kaba".
Haka suka cigaba da hira kafun dare yaye ya É—auki yaron nan ya raÉ—a mai sunah MUHAMMADU JAMALUDDIN
a cewar sa Yaro ne mai haske,.
Tunda dare ya tsala aka fara gudanar da taro kamar dai haka taron baƙaƙen matsafa ga dukkan alama Alhaji Ali yana cikin manyan masu bada shawara agun,
Manyan manyan mutane ne wanda suka amsa sunan su masu kud'i jeri gaban wane gunki tsirarra sun shafa jin da farin powder a saman 'koshin su suna sambatu suna girgiza wuƙa da manya manyan mazubin jini a kansu suna cikin wanan halin suka salwantar da rayukan yara har goma sha had'u (wa'iyazubiilah)..........
****************************************
Yaro ne mai kimanin shekaru goma sha ukku yana tafiya da shigar kayan fulani da sanda a hannun sa, yana i'yar wa'karsa tsakar daji da shannaye da yaki kiwo.
Kukan jinjiri yakiji tamkar daga nisa nan ya tsayar da wakar da yakiye ya kwaÉ—aitu da son jin me yafaru ( hande mi buÉ—i min Buba).
"yau na shiga ukku inje Buba" chan ya hango mutum kamar gawa na kwance Æ™uda nabin gangar jikinsa cikin hantsari ya fara tunkaro sansanin kuka yaro ya Æ™ara mai kaimi gun isowa gun wanan…
"Ya subhanallahi wanga bawan Allah muguwar hatsari ya sameta a tsakar daji," cewar bafullatanin yaron da yaki magana cikin maganar hausar da bai ishishi ba.
Ganin cewa yana wahalar numfashi ya ɗauki ruwa daga gorar sa ya yayyafamai " cewa yaki na runtuma zunubi mai matukar munin gaske ka taimaka mun ga wanan jinjirin ka tafe dashi zuwa gidan ku lallai ne na kasance cikin taɓaɓu masu mantuwa da cewa Allah ba azzalumi bawan sa bane,
nakai bugu ga macce mai naƙuda ,na raba uwa da yaronta ,, lallai ban chanchanchi yafiyya daga garisu ba, na tubah Allah naga wuya mutuwa zanyi tafe da yaron nan amana na nar bar ma yaro,"
nan da nan yafara amai na jini mai muguwar wari ya mutu baki buÉ—e yana mai kallon wanan jinjirin"…..
Duk wanan bayanin Buba bai gane komai ba abinda ya fahimta kawai wanan bawan Allah yaye laifi agun Allah ne..
Nan buba ya lura da ƙaramin jinjiri yana rufe da idon sa alamar yaye kuka har ya gaji kyakkyawar jinjiri sabon haihuwa wahala ta sa fuskar nan tashi taye jawur abunka da farar fata.
Cikin azama ya runtumi jinjirin ya kora shanun sa zuwa gida cikin fargaba da tsoron hallin Innar su iddan yau tagansa da wanan yaron gwanda Baffa shi Allah ya zuba mai tausayi..
Me yafaru da Bala da yaro É—aya?
Waccece Suhaima da Adda salma''?
Waye Alhaji Ali?
wane 'bangaren labarin nan true life story ne,
mujee zuwa kar ku manta yanzu muka fara wanan littafin,yanzu aka fara chaÆ™wakiyar triple's……………….
Al'kalamin Æ™anwar sojah-----------ce ✍️ .
🌗DUHU CIKIN HASKE🌗
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage ,and now 🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
paid book 200 only
wattsppt number
08101235739
*بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم
👇👇👇👇
page 5️⃣&6️⃣
Cikin azama ya runtumi Jinjirin ya kora shanun sa zuwa gida cikin fargaba da tsoron hallin Innar su idan yau tagansa da wannan Yaron gwanda Baffa shi Allah ya zuba mai tausayi..
Isowar Buba cikin wani gida da aka kewaye da zana yayi dai-dai da sallamar wani bawan Allah da girma ya fara ziyartarsa, cikin shiga koɗaɗɗiyar shaddar da ta fara yagewa wahalar rayuwa itace zata sa kace mutum ne dottijo da tsufa tamai yawa ganin Buba da tsumma dunƙule tasa Baffa magana "me a hannayanka Buba?", cikin harshen fulatanchi Yaron ya mi'ka mai Baffa na ganin Jinjiri sabuwar haihuwa ya rikice kardai Buba ya sato Yaron mutane ne ,
"Kai Buba ina ka samo wannan" Buba ya kora mai bayyanin komai "Allahu Akbar anda ina Iyayen sa?" ,,,tashi Buba yayi da tsugunawar da yayi ya kora shanun su cikin k'arinsu nan ya dawo ya shiga cikin gidan da Baffa,,,
Gidane da aka kewaye da zana d'akuna biyu ne kacal irin ginin dacan na ta'bo mai k'aramar kofar shiga, tana zaune riga daban zani daba ko d'an kwali babu a kanta wata tsohuwace a tsakar gidan riƙe da fefeee tana gyraa maiwa sallamar su ne yasa ta zubar da yawun bakinta da ya canza launi zuwa ja sakamakon goron da take ci ha'koran nan nata zago-zago dayawa ma sun zube sai kallarsu daga fari ya kuma jan launi share dattin hannunta tayi akan zanin ta face majina, tafara zuba masifa kamar dai ita ta kawosu duniya .
"To yau kuma ina ka kwaso Jariri Baffa hala satan Yara ka fara banda labari?", "haba Lantana ke dube ni da girmata tunda uwata ta haife ni kin ta'ba jin labarin nayi sattar koda ' kwayar wake ce balle d'an mutum jikar mutuwa?".
"ohhhhu ne yo ina ruwana da wannan ita babbar taka wayasan yawan sirri ka da ta ɓoye har aka yarda aka baka aure na gashi na ' kare a gidan tsiya ,sata kuma ba yau farauwa ,ai in 'bera nada laife dadddawa ma da warinta"
Buba dake tsaye tsakanin su sun saba da irin zanttutukan Iyayen nashi don haka ko ajikinsa burinsa kawai ya amshi Yaron nan daga hannun Baffa, nan ya dauko ru'ba'bin tabarmar su da ta sauya kalla zuwa tsummar hura wuta ya É—an buga ta da dutse ta mi'ke ya shimfiÉ—'ar wa Baffa daga 'kifin k'ofar dakin ,sanan ya d'auko cinyayyin tsintachiyar sa ta duduge ya ture dattin da Inna ta bari batayi shara ba kaÉ—an daga halinta kenan tana jiran sa ko Baffa suyi mata ,,,,
Muryar Buba ita ta dawo dasu daga jiniyar kacamewar masifar da musayar magana a tsakanin su " Baffa ga tabarma chan na shinfid'a ma" ,cikin harshensu na fullanchi "Baffa yace yaro "Allah maka Albarka",wuff inna Lantana tace nikuma Allah tsini mun ko tunda ga sabuwar Ƴar tasha na magana"
shirin zama a bisa tabarma yayi bayan ya ciri diddugin silidaf nasa , "ihuuuu kwarankwatsa idan ka zauna da Yaron nan a gidan nan ubana shege ne", zare ido yayi domin ai ko ba komai ubanta ubansa ne tunda cikin ɗaya dukka suka fito maganar ta bashi haushi amman ya dake ya zauna "ohhh yanzu nagani ashe Yaron ne shege ubansa kwarto a ƙauye, ye kuwa jama'ar gari ga wanda kuka d'auke shi matsayin malamin ku ƙaruwar sa ta bashi Yaronsa domin bazata yi rainon ba ,,,,",
ko a gyalen sa kamar baya jinta ya yaye fuskar Yaron fari ne tass mai kyau da haske ga wane kwarjinin da haiba a tattare da yaron buÉ—i losa_losan idon sa yayi manya dasu da sukayi ja nan ya qare idon sa akan Baffa tamkar bazai janye ba nan Baffa yace masha Allah " Bala ma ya leqo yace Baffa na samu 'kani nima zamuyi karatu muyi kiwo muyi wasa muje rafi ko " murmurshi Baffa yaye ya kama kunnen Yaron ya rad'a masa suna Muhammad Kamaluddin , murmurshi Bala yaye ya ce" Kamal aboki na"
Ba'kin ciki ne yasa ta zurma d"aki "jar uba kunga yanda Baffa ya juya akan wai an Yaron ana safiyar gobe zan buga sakamakon gun malam na gorkun ya duba mun wai Malam ina ya samu wannan Yaron tun kafin na ganshi ma na tsaneshi fa",fitowa tayi ta sauke abincin dawan data tu'ka tayi d'akinta dashi ganin hakan Baffa ya d'aura ruwan zafi ya umarci Buba da ya tatso nonon saniya, cikin minti ƙalilan ya haɗa komai yawa Kamal wanka da taimakon Buba suka bashi madara yasha sai barci da ajiyar zuciya,,,,,
To Kamaluddin Allah ya rayaka ko ya rayuwar ka zata kasance a gun wanan mutane guda ukku ,,
Chakwakiyah waye Baffa?!!!
wacce Ina 'kazamiya ???!!!
Me tarihin rayuwar gidan ya 'kunsa naga kamar komai bahago ne a gidan ???
Anyah kuwa shikkinan anan rayuwar bawan Allah Kamal zai kasance ???!!!
mujeee zuwa , Al'kalamin Æ™anwar sojah-----------ce ✍️✍️✍️✍️💞💞💞💞
🌗DUHU CIKIN HASKE🌗
Dark in light
true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
🌗DUHU CIKIN HASKE🌗
Dark in light
60%true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage ,and now 🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
paid book 200 only
wattsppt number
08101235739
👇👇👇👇👇
page 7️⃣&8️⃣
LAGOS
Security ciki ma'kil manyan motoci ne suka tsaya a cikin airport dake Lagos bud'e marfin motar akayi ya fara fitowa cikin isa da ƙasaita dogon mutum ne chocolate colour mai matsakaichin jiki, a 'kalla zaikai shekaru arba'in da biyar a rayuwar shi , sanye cikin farar gezina, d'auke da tawol da ke da'uke da sabon Jinjiri MINISTER OF AGRICULTURE NA NIGERIA kuma mai 'korarrin bussines wanda ya shahara da neman hallak gaba d'aya Alhaji Aliyu Jafar marafa kenan, wanda duniya ta sanshi da taimakon marayu da nunawa talakawa tsantsar ƙauna da tausayawa, hakan yasa ake mai la'kabi da baya goya marayu, mutum ne mai dukiyar gaske a cikin Nigeria gaba-d'aya hakan yasa yake gudanar da ayyukan sa bisa tsari da jajircewa, da kuma hankin nisa,
A ruyawarshi Allah bai bashi haihuwa ba matarshi d'aya tak a duniya Hajiya Maryam wacce take matakin Senator a birinin Abuja masaniya kuma kwararroyar Æ´ar siyasa wacce take Jan zaren ta a cikin Æ´an majalisan 'kasa, zamansu ba wani dad'i gareshiba kowa na harkar gaban sa ne shiyasa basu da matsala duk lokacin da bukatar aure ta kamasu akan iya had'uwa a kowanne hotel, Alhaji Aliyu bai kansance mayen mata ba, don haka neman kuÉ—in sa yasa a gaba,
Gyarah tawol ɗin hannunsa yayi ya ce "oh my boy yanzu zamu koma Abuja hope ka shirya shiga jirgi?" kamar yana jiran ya amsa mai ne "Allah kad'ai yasan son da nake ma Jamal" , murmurshi yayi ya shiga jirgi tare da rungume Jamal a ƙirjinsa domin jin bugun zuciyar d'an nasa,,,,
Big cars 'kirar Prado dozin d'aya su suka tarbi shi daga airport direct ya shiga ta tsakiyar car suka tsula cikin minti tallatin motor cin suka yi parking a zone two dake makikin gate ne 'kirar ruwan gwal da aka kewaye da flowers masu launin green da pink sai white a 'kife mai gadi ne cikin rawar jiki ya wan'kala gate É—in gidan , Masha Allah shine abin da na furta , ,,,
Kasancewar yasan Hajiya Maryam na gidan, lifter ya shiga ya haura zuwa sama ta uku babban falour ne da ya had'a kayan alatun mori rayuwa sai 'kamshi da yake tashi da sanyin Ac dake buga lafiyayyun chairs da suka kai set ukku, zaune take da glass a idon ta 'kafa 'daya akan d'aya tana karanta news pepper , sallamar da
yasa ta ajiye ta amsa ganin Yaron a tawol ba 'karamin girgiza tayi ba tace "umm dear sannu da dawo wa", "yauwa sannu ohh yaushe rabon dana ke zauna a nutse haka a gida?" murmurshi tayi "ai na gaya ma kayi babban sa a domin gobe haka a can house of assembly nake domin muna da ganawa da sauran senotors kasancewar za'be nan da one year", "to Allah bada sa'a", ameen ta amsa.
Ta mi'ka hannun tayi ta bud'e tawol nin hannu "dear what is this what is happening, ina ka samu wanan abun?", "calmdown dear Yaro na ne ".
Wane uban tsalle ta buga "Yaron ka you mean aure kayi?" ajiye Jamal yayi ya rungumota "no ya zanyi aure kuma yanzu bayan gaki nan a gefe na , please ke fahimci ni Yaron nan maraya ne bashi da kowa Iyayen sa sunyi hatsari acan garin Minna to da yake harda wani driver na a ciki shine ya tsira da wannan Yaron ni kuma na amshe shi matsayin Yaro na , please ina fatan zai mana amfani a gaba,
Kuma Kinga namiji ne ba laifi bane idan mun riƙeshi matsayin Yaro, ina son ke fahimci abunda naki hasashe shi ka'dai ne zai kasance ya fidda Duhu CIKIN HASKE a rayuwar mu ta aure dake" , " tsura mata ido yayi don ganin hawaye fall a idon ta ta juya inda Yaron yake ta share guntun hawayen da ya ma'kale a 'kasan idon ta ,ganin hakan yayi murmurshi a zuciyar sa yace "tarko na ya kama " d'aukan sa tayi murmurshi tayi lokacin d'aya annurin fuskar ta ta dawo "Allah sarki ashe maraya ne dube shi kyakyawar Yaro dashi, nayi alkawarin zan d'auki ka matsayin Yaro na da na haifa tunda Allah bai ban haihuwa shi ka'dai yasan dalilin hakan" shafa fuskarsa tayi da yake barci hankali kwance, matsowa Alhaji Aliyu yayi ya h'ada da ita da Jinjirin kaf ya runguma a ƙirjinsa .
" Ina godiya uwar da'kina shiyasa naki 'kara sonki a kowacce da'kiƙa dake buga agoggo" d'an dukan sa a kirjin tayi "zaka fara ko , yanzu wane suna yafi cancanta musamai dear? " ajiye hular sa yayi akan stoll chair ya ce " Muhammad Jamal", "wow nice name dear Jamal Allah raya minkai ka fidda Duhu cikin haske na rayuwata zanyi waya dear a turo min special nanny daga can headquarters na school of Nanny's da zata kulla mana dashi tunda duk bama zama and then ya kamata muyi masa shopping a babban plaza you know aljihun ka ne kuma zaiyi aiki " , dariya yaye sosai "to senator don't worry duk ba abun da'ga hankali anan,
Akaiw company furniture da zasu zo nan da two hours domin gyarah wancan d'akin ya zama na Jamal sai ke gaya musu colour da kikiso ayi using dashi right after two days zan kira Ƴan jarida domin duniya tasan cewa ina da Magaji", " that's is my husband i love you so much dear sumbata ta kaimai a saman goshin sa cikin rashin sa'a ya janyota jikinsa ruff ta zube ya fara romance nata kamar baisanta ba duk da cewa ba laifin sa bane domin yanzu haka rabon da yakassance da ita haka zaikai seventh month.
Kukan Jamal shi ya dawo dasu daga duniyar da suka shilla , "ohhh ashe fa na zama big Daddy yanzu" shuru abunka rige-rigen d'aukan sa sukayi abun ma ya basu dariya ,,,,,,,,,
Nan Alhaji Aliyu ya hau lefter domin haurawa part nashi da al'kawarin zai Kira i'yan jaridu domin sanarwa duniya ya samu haihuwar namiji Muhammad Jamaluddin.
To Jamal Kai Kuma anaan cikin Abuja Allah ya kawoka ko ya rayuwar ka zata kasance a cikin wanan gidan Alhaji Aliyu da senator Maryam ,
ku chigaba da kasancewa cikin wanan ✍️✍️..👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
🌗DUHU CIKIN HASKE🌗
Dark in light
60%true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage ,and now 🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
paid book 200 only
wattsppt number
08101235739
*بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم
👇👇👇👇👇👇
page 9️⃣➡️1️⃣0️⃣
ADAMAWWA STATE,
Adda Salma ce a gaban Mama a k'aramar hukumar Mubi ta Arewa zaune da santaliliyar Jariyayya kyakykyawa fara da aka nad'eta cikin wanei zanin Atamfa sai barci takeyi hankalin ta k'wance gyara zama Adda Salma ta gyarah murya " Mama bakice komai ba akan maganar da na miki har yanzu kin barni cikin mayuwacin hali' "
" tura d'ankwalin kanta tayi wai ture kaga tsiya ta karkata baki "Salamatu kenan don takalmin ubanki da ita Suhaima taji gidanki da shegen cikin nata kin gayamun ne?, wai ke gaki mai 'yar uwa kun mai dani i'yar iska wacce bata san zafin haihuwa ba ,to ko baƙin cikin cikin shegen da tayi ai ya isa ta mutu kafurar Yarinya mai zubin mayu gwanda da Allah yasa ma aka sace Yaran aje can akashe 'Ya'yan shegu to ma ubanwa zai zauna da shegu a gidan sa rahamar Allah ya'ki zuwa idan anan rabon ni'ima a wuce gidan sa baza'a bashi ba" , "haba Mamma" don Allah chan rufemin baki kedai Salamatu badon a gida na haifeki ba sai nace an sauya min ke to kamar ba nono na ma kika shaba wayasani ko uwar Suhaima ta baki nononta ni bansaniba tunda tana baƙin cikin rashin haihuwa a lokachin "
tashi taye tsaye tayi tasa hannu bisa kwankwaso "to bari kiji da kyau ko Ubanki dake kwance a cikin kabarin sa bai issa yace ke raini wannan shegiyar Yarinyar da bata da uba ba , can ta kwaso dangin uwarta da yawace-yawace ".
_"Don Allah Mama Yarinyar nan bata san komai muna da ha'k'ki akan kula da ita marainyar Allah ce ,wallahi Allah zai tuhumi akan Suhaima da 'Yata ranar tashin al'kiya,,,,,"
"can bakinki ya sari d'anyen kashi Salamatu indai nice Uwarki dana haifeki kika yarda kika É—auki wannan Yarinyar da niyyar shayarwa ko raino Allah ya tsine miki Albarka, shigiyar sakarya mara hankali,,,, "
Da sauri ta ajiyi Ruqayya dake cancara ihun masifa sakamakon hayaniyar su,da sauri sallamatu ta dur'kusa kusa da ƙafar Mama ta ta'ba 'kafarta ta fashe da kukan bala'i , "Mama don Allah don darajar manzon Allah kiyi hak'uri ki yafemun ki janye kalamai ki a gareni , Suhaima 'Yar uwa tace kuma 'Yar Suhaima 'Ya tace ke kuma uwace a guna , zanbi umarnin ki amman Mama ki sani abu guda d'aya tabbas Allah baya barci ,shi ya hallici Ruqayya don haka shi yasan makomar rayuwarta nabarta a hannun Allah ba hannun kowa ba zan d'auketa na fita bayan gari na ajeta,"
" barka salamatu ashe kin fara hankali to na janye maganata idan kika rabu da wannan tsiyar don gyatumin uban ki baki isa kimin wa'azi ba izu d'ari ba d'aya ne akai na", murmurshi mai 'kuna da ba'kin ciki Adda Salma tayi ta share hawayenta ta d'auki Rukayya ta bar gidan bata wuce ko ina ba sai tashar Mubi , ta Shiga motar dawowa gidan ta Jumeta, sautin kukanta shi ka'dai ke tashi a cikin motar bus da ya chika da mutane ma tafiya share hawayenta sannan ta zaro wata sarƙa da Suhaima ta bata shi domin ta baiwa Yarinyanta ko Yaronta duk randa ta haihu sanya mata tayi a wuyanta ta zaro fida mai kunun yara tabawa Rugayya tasha sosai ta 'koshi har tayi barchi.
Nan suka iso gida lafiya wanka tayi da Rugayya ta shafa mata mai da powder kana ta ware mata 'kafanta ta bud'e gabanta ta karanta , suratul nur da ayattul kursiyy da alwazaitan la'kad ja'akum ta rufe da amanar rassulu, da nufin Allah kare mata Rugayya daga sharrin zina a duk inda ta tsinci kanta.
( wanan babban magani ne ga jarirai mata , Allah kare Mana yaran mu da 'kannenmu daga afkawa matsalar fyad'e da taa'adanchin zina ameen 🥰).
Shinfid'e ta tayi sannan ta shirya domin fita 'karar adai-daita sahu shi ya dawo da ita duniyar tunanin ta, Malam Salihu ne yayi sallama da ganin fuskar Salma yasan akwai gaggarumin matsala domin tace a Mubi zata kwana sai dai a rashin sa'a gata ta dawo zama sukayi bata 'boye masa komai ba dangane da abunda ya faru fashewa da kukan tayi haka ya rungumi ta yana lallashinta har ta nitsu yanzu wane shawara kika yanke "to mallam kasan bansan inda dangin Mahaifiyar Suhaima suke ba asalima lokacin da babban na da rai yakance mana buzuwa ce ita daga 'kasar Niger take to kuma bata gayawa kowa labarin ta ba har ta rasu kaga kenan bamusan mafita a nan ba" , shiru yayi ya nisa yace "abu d'aya ne mukaita gidan marayu mafi kusa duk wata muna kaimata ziyara ko ya kikace zanwa abokina Jauro magana tunda naga Yana committee na marayu", " yauwa mallam ka kawo shawara mai kyau hanzarta kaji yanzu domin wallahi Mama cewa tayi kwana d'aya na 'kara kwana da Ruqayya Allah ya isa ce kawai tsakanin mu", girgiza kai yayi cikin takaicin halin surkartashi ya fita gida badon yana son rabuwa da Rugayya ba Yarinyar marainyar Allah,,
Koda ya samu Jauro da wannan maganar ya jinjjina matuk'ar gaske sannan kuma ya bashi shawarar cewa gidan marayu ba zasu amsheta ba kasancewar ga Y'ar uwarta da kuma kakanta mafita d'aya ce akwai gidan marayu dake jahar gombe idan ya aminci ya bashi Yarinyar ya wuce da ita da cewar bata da dangin kuwa a duniya hakan ne zaisa su amsheta, daga baya zan na kai mata ziyara ina baku hoton ta" ,cikin sauƙi mallam Salihu ya amince da abokinsa Jauro , da k'yar da kukan da rarrashi aka raba Salamatu da Rugayya, asubar fari Jauro ya d'auki hanyar gombe , gombawa ɗiban fari ,ba'a kwana daku ba antashi daku,,,,,,
Inallillahi wa Ina illahin raji'oun wacce irrin annoba ce Mama, wacce irrin hali' garita ?
Allah sarki Adda Salma ,zamuso ace kibamu labarin rayuwar gidan ku, bayan kin gama jimammin rabuwarki da i'yar ke rugayya!!!
Hummmmm ga Jauro dai da Ruqayya a hanyar gombe ko ya zata kaya cikin wanan sansanin ya'kin ????
Al'kalamin Æ™anwar sojah-----------ce ✍️💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞
🌗DUHU CIKIN HASKE🌗
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage ,and now 🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
paid book 200 only
wattsppt number
08101235739
Page
👇👇👇👇👇
1️⃣1️⃣➡️1️⃣2️⃣
page 1️⃣1️⃣➡️1️⃣2️⃣
************BAUCHI************
WAIWAYE ADON TAFIYA,,
Malam Baffa bafullatanin garin Adamawa makiyayin mai adalci a cikin aikinsa, su biyu Iyayen su suka haifa dashi da ƙanwar sa wacce ta rasu a yayin haihuwar ta anan ta haifi ɗa namiji aka samasa sunan Baffa wato Abubakar sadiq, a inda ake ƙiran Yaron da suna Buba ,bayan Allah ya mata rasuwa ne ya ɗauki Yaron da niyyar shi zai rufi Ɗansa, hakan ya faskara domin Iyayyen sun ƙi amincewa da buƙatar da yazo dashi kasancewar tunda matarshi ta rasu tsawon shekaru goma bai kuma aure ba idan ya tafi kiwo a garin Bauchi yakan d'ibi lokacin mai tsawo kafin yazo duba Ƴan uwa da abokan arziki tunda Iyayyen sa duk sun mutu a gaggauce Baffa ke don daukan yaron sa buba shi kaɗai ya riƙe wanda zai gani ya tuna Ƙanwarsa da Iyayensu kwatsam ya bada sanarwa a cikin rugarsu da a bashi mata cikin kwana biyu ya aureta domin ya samu a bashi Buba, cikin rashin sa'a limamin unguwar su ya sanar da cewa ansamu bazawara mai Yara biyar tayi aure har sau biyar mazan duk rabuwa suke yi kuma ma i'yar dangin suce na kakkaninsu koda aka tambaye ta da farko tace bata so jin har Bauchi zata kuma zata rabu da Yaranta, amman tunda taji labarin Mallam baffa ne tayi saurin komawa gun Baban ta tace ta amince da auren kasancewar mutum ne mai dukiyar shanu da baisan iyaka cin suba, yakan baiwa wasu makiyayan garke guda domin suje garuruwan mabanbanta domin sukai kiwo ,,,,,
Ranar wata juma'a ana saukowa daga sallar juma'a aka É—aura auren Abubakar Baffa da amaryar sa Maryam wacce aka fi sani da mario 'kazamiya.
# **** waccce ce mairo 'kazamiya *****************************_******
Ƴar mai unguwar 'kauyen tangad'i kenan wacce masifarta ke hargitsa unguwa, tsantsar makircin ta da k'azanta, takasa zaman gidan aure duk inda ta shiga zata haihu d'aya ta fito ba namijin dake iya control nata gata da yawon bala'i Yaranta biyar don haka aure biyar tayi a Rayuwar ta ,,.
tunda aka gayawa Malam Baffa halayen ta ya ce yaji ya gani domin idon sa a rufe yake kunnuwansa basajin sautin maganar kowa, babban burin sa ko aljanna ce indai an samu to a aura mai kawai ta zauna da jininsa Buba,
Bayan aure masifa kala-kala da tashin hankalin ba wanda Mallam bai gani ba a gidan sa tun yana magana har ta sa sakata a bakinsa, ko kashi tayi a 'kasa tace ya taka ko ya kwashe cikin da 'barin jiki zai aikata hakan samun sararin ta yayi yawa har ta kaita ta da'uko Yaranta daga can Adamawa state a can 'karamar hukumar Ganuwa cikin wane Ƙauye, haka ta kwaso su suka zauna a cikin gidan Baffa suke zuba mulki , abinda taga dama shi takeyi uffan ba ya ce mata takan sayar da shanu ta gabata Yaranta mazan kaff suyi ta busha sha cikin 'kauyen Bauchi basa zuwa kiwo ko d'iban ruwa kai har takai aikin gidan ma baffa kiyin sa, ya d'ibo musu ruwa yayi shafa yayi girki shi da Buba ,, ita kuma tayi da Yaranta ta bashi kwanan ka sanan yayi wankin , idan wanke gidan ya taro tsaff zai zauna ya wanke musu kuma ya cigaba da rainon Buba cikin wannan wahalar gaba-ɗaya sun mai dashi sha'awa baisan ciwon kansa ba ta kwace komai da farko taso ta gudu ta barshi amman ta yanke shawar ta zauna don ganin cewa bata da riba idan auren ya mutu, yanzu ma idon ƴan ƙauye na jiran mutuwar auren
bawan Allah Baffa baruwansa shida Buba kawai yasani har ga Allah da yasan inda zai nemo dangin su da suka watse a daji suna kiwo ba'abunda zai hana ya gudu to amman yanzu ko tunanin gudu ya bar Inna Mairo 'kazamiya ya daina sai abinda tace akeyi a gidan ,,iro shine babban Yaronta wanda a'kalla zaikai shekaru ashirin a rayuwar sa, sai Jalo mai binsa da shekaru sha takwas, sai Bala dake da sha shidda sai bukkar dake da sha hud'u sai autan ta mai shekaru goma sha biyu yana karawa da Buba ..
yanzu Hakan baffa na can wani yankin daji dake jahar Bauchi yana rayuwa a cikin ba'kin ciki da takaici rayuwa gaba É—aya yanzu bashi da muhimmanci da dukiya a rayuwar sa kaf shanun da yake kiwo Inna ta saida wasu kuma makiyaya sun gudu dashi ganin ya zama shugaban matsorata wace mace ke juya sa a'kalla mutum gidajsn kara da zana yakai kimanin goma sha biyar dake rayuwa a wannan tsibirin daji, Shanaye tara ke hannun Baffa, wanda Buba ke kiwatasu suma sune 'karfin Inna ta cinyi ne da tagama dasu….
WANANN SHINE LABARIN GIDAN BAFFA DA INNA 'KAZAMIYA ,
********************************
Ball Iro yayi da butar dake gindin tsarkar gidan yayi "wai Inna wannan kukan jinjirin daga gidan ubanwa yake, domin kunnuwana ina barci ko hala haihuwa kikayi da wannan tsohon kwanjalin?", "heeeeee lallai Iro baka da kunya na haihu nakai Yaron gidan ubanwa da wannan matsiyacin jefa na aure shine domin dukiyar sa da naji labari ashe ma duk 'karyace gata ta ƙare, bata tsinanamin komai ba sai tsuman da ke gungumina kukan jinjiri kuma daga gidan uban Buba yake fitowa can ta matse musu ya gama yawon barikin karuwarsa ta bashi digirin girmamawa na Yaron da ta haifa shine yake rainon sa" cewar Inna tana d'aura zani,,
"haba INNA ya zaki bar su su kwana mana a gida inji da kukan wannan Yaron ne wallahi na gaji", da gidan nan cewar Jalo yana jan wandon sa dake zamewa a kwankwaso sa yana fidda sigari "to Jalolo na ya zanyi da uwar miji banda ido" daukar ashana yayi ya kunna ya fara janta hararrarsa Iro yayi ya ce "amman kaifa wawa ne Jalo don wandon ubanka ina tsaye anan zaka kunna haya'ki", "to d'an jar uba ai gwanda wandon ubanka da naka uban dake yawo gari-gari yana tallar dadddawa" shewa Iro yayi ya cakumu Jalo suka fara dambartuwa da junan su "ohhh ne Ƴar dangin tangad'i yanzu Yaran nan da safiyar nan kuƙi dambe kuci kanku kusha ruwa Ƴan Iskan Yara",, Buba ne yayi sallama da tulu bisa kansa na ruwa,
tunda ya ce wannan uban ashar na tashi yasan halin Ƴan uwa nasu ne yasa ko sallamar sa ba wanda ya amsa. cikin sanɗa ya juye ruwansa yayi zummar fita zauren gidan "to kai don uban ka zo nan baka iya gaisuwa bane ko ba'a koya ma gaida manyan kaba" cewar Iro dake nishi sama-sama bayan sun rabu da Jalo, zuwa yayi ya durƙusa ya gaida su dukka su biyu Jalo ya ce "idan ka gama d'iban wannan ruwan ka fito mun da kayana da nasa jiya da ta jiyan can ka wanke min dan tsohon ka", amsawa yayi kana ya fita cikin ba'kin ciki halin Ƴan uwa nasa.
Baffa dake goye da Kamal a bayan sa yanajin duk abunda ke faruwa amman ko leƙowa ya kasa rarrashin kamal yakeyi har ya samu ya koma barci sannan ya fito bayan ya kwantar dashi ya fitta domin girgirin abinda zasuce da Buba kafin ya tatso nonon Saniya ya baiwa Kamal yasha , Buba kuma ya tafi kiwon sa .
wanan kenan daga garin Bauchi sai muce Allah ya kyauta ya shirye su , ya 'kubutar da su daga sharrin Inna da Yaranta ….
🥰🤰DUHU CIKIN HASKE ♥️🤰
AL'KALAMIN ƘANWAR SOJA ✍️
🌗DUHU CIKIN HASKE🌗
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage , and now 🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
paid book 200 only
wattsppt number
08101235739
_page _
👇👇👇👇
1️⃣3️⃣➡️1️⃣4️⃣
HANYAR GOMBE
Haka Jauro ya rik'e amanar Ruk'ayya har cikin garin Gombe acan wani local government Bajoga ya samu masauki a gidan wani Abokin sa tunna Yarinta bai 'boye mai komai ba dangane da wannan Yarinyar, cikin ikon Allah ya samu wani gidan marayu da ake taimakawa wajen kayan abinci da tufafin sawa had'e da Makaranta duk da cewa daga lokacin siyasa sai siyasa ko Ramadan suke samun tallafi kayan abinci daga ya wuce su kan shiga wahala da matsakaicin kayan abinci hakan yasa wanda suka haura shekaru goma sukan fita zuwa bara domin samowa na bayan su abunda zasuci, haka kuwa Jauro ya isa gidan wannan karatun da aka sa mai suna gidauniyar marayu , cikkin sa'a aka mai iso cikin office dake zaune a kurmad'i tamkar babu masu bada tallafi a cikin 'kasarmu wata mata ce akalla zata haura shekara hamsin zaune akan kujerar da glass idon ta tana rubbuce -rubbuce akan farar takkadda sallama yamata ta d'ago ta tsaya. tsaye "yallaɓai barka da zuwa fatan ka iso lafiya",
"lafiya k'alau alau Malama fatan na sameku lafiya?", zama suka yi suka gaisa " ranki shi daÉ—e na kawo wata baiwar Allah marainiyar Allah "Nan da nan ya sauya fuska zubin tausayi yana matse k'walla a idon sa " bata da kowa sai Allah marainya ce Iyayen ta sunyi hatsari kasancewar banda iyali yasa na amince na d'auko ta domin kawo ta gidauniyar marayu ko zata samu mafaka , yau da ace zan iya É—auka nauyin wanan kyakyawar Yarinya da tuni nayi shahada" fashewa yayi da kuka bil hak'k'i nan ita kanta abun ya girgizar ruhi ta ta share hawaye ta amshi ta acikin tawol mai kyau sai barci takeye "kyakyawar da ita mai sunan ta Mallam?",
"sunan da nasa mata Ruqayya kenan" yana mai 'kaskantar da kai sannan akwai wata sark'ar zinari a wuyanta mallakin Mahaifiyar tace aka samata domin ita ce wacce zata gaji su don Allah a kula da ita ga dubu hamsin ihsani in sha Allah duk bayin wata uku zanzo na kawo mata ziyara da sa'kon abinda zata na ci , " nakasa matsala yallaɓai da can nayi tunanin bazan amshe ta ba sa bo da mu kanmu yanzu da 'kyar muke cin abincin ga matsin rayuwa ga tsadar abinci masu siyasa sunyi shuru an 'kyale mu muna ta lalacewa waye mai dafa mana a rayuwar mu sai Allah dun haka zamu amsheta don Allah badon tsoron talauci ko rayuwa ba", Nan ta chika form ta bashi ya sa hannu ta amshi kud'in tana murna ko ba komai yau Yaran gidauniyar marayu zasu samu abinci basai anje Bara ba ya sallame ta tare da da muka mata wane 'karamin akwati don a ajiye ma Rugayya duk da cewa yayi alkawarin zauna dawo wa, duk bayan three months.
Haka Jauro ya fito yana share hawayen sa bayan ya danne Naira dubu hamsin kasancewar malam Salihu da Adda Salma sun sayar da 'kananan 'kadarrar su domin kai i'yar su Ruqayya gidan marayu , murmurshi yayi ya fita yaje kasuwa kanan ya dawo da safiya ya sallame abokin sa ya kama hanyar dawowa cikin Adamawa cikin wani babban Bus da ya chikka ma'kil da mutane ………………
'kkkeeeeeeeee bommmm motar Bus ce tayi karo da babban tabka nan motar ta kama da wuta kurmus ta kama da wuta ba wanda ya tsira da ransa na mai mummunar hatsari da ya gigita jama'ar hanyar gombe zuwa Adamawa a inda Allah ya musu rasuwa daga cikin su kuwa harda Jauro dake hanyar dawowa gida ,,,,,,
zaune "Adda Salma take tana tsintar shinkafa zuciyar ta sai buguwa takeyi tasa me zai faru da ita kwatsam Mallam Salihu ya shigo gida ko sallama babu "Mallam lafiya ka shigo gida kamar akwau abinda ya faru?", "ina kuwa lafiya Salamatu yanzu nan haka akace min motar da Jauro ya shiga da Yarinyar nan yayi hatsari kuwa ya mutu ba wanda ya tsira da rayuwar sa", jiri ne ya d'ibi Adda Salma nan idonta suka kafe a sama bakinta ya fara kamarsa tamkar mai shirin tsaga 'kasa ta shiga ta huta kwatsam ta zube nan shi kafar ta wantsali cikin 'kasan gidan ta zube tamkar wacce bata numfashi , mallam Salihu da baya cikin hankalinsa har ya gaya mata wannan mummunar labarin kai tsaye nan ya tuna cewar tana cikin matsala da damuwa ya akayi ya gaya mata kai tsaye duk da cewa hakan shine mafita kuma shima a goggovhi yake baya cikin mood nashi a 36p ya afka mata ya d'ibo ruwa ya malala mata a jikinta gaba-daya, da razanannan ihu ta farka wanda da yasa ma'kobta tashin hankali har suna rige-rigen shigowa cikin gidan suma tasakiye nan ya zuba mata ruwa ma'kobtan na ta tafka sallar i akawo mota kaita asibiti mafi kusa ina wannan karo ruwa ya kasa tattara Adda Salma d'aukanta yayi tamkar babban to a yasa ta tsakanin hannunsa yayi waje da ita cikin tashin hankali mara misaltuwa yake jijjigata "Salamatu ki tashi don Allah ki tashi Allah na nan na guba da nasan zan rasaki sannan gayyamiki ba ki gafarce ni bana hayyachina na furta hakan haka suka A'isha asibiti mafi kusa cikin gaggawa aka samata drip da allurar barchi bayan an daidaita numfashi ta .
AFTER one day.
A hankali take sauke numfashi ta tana buÉ—i idon ta da sukayi lussa lussa suka kumbura , a hankali take adu'ah wanda har Mallam Salihu ya buÉ—e idon sa daga barchin da ya sace sa kan hanunta tayi kadan dake cikin hannunsa " sallamatu kintashi Alhamdullah," Mallam ka gayyamun cewa mafarki nakiye ba gaskiya bane " eyy sallamatu me yafaru dake kikace hala" cewa kaye wai Jauro da sallamatu sun mutu sakamakon hatsarin mota " a'a. Ni kuma yaushe nace haka bance ba gaskiya to inaga mafarki kikiye " to Mallam me ya kawo ne asibiti kuma " ohhh salma'' da tambaya dewa kike kinmanta jiya kina ciwon ciki kina tsintar shinkafa sai kika fad'i a 'kasa ciwon cikin kinan mai tsanani shine mukazo nan asibiti " dan dakatawa yaye kamar mi tunani xhan tace oww Allah na godee ma da ya kasance mafarki nakiye ba gaskiya bane ,da bansan ya rayuwata zata shiga ba da hakkin Suhaima zai binne har cikin kabari na , rarrashibta ya chigaba date har yasamu ta kuma barchi safiya naye ya likita ya sallame ta nan suka kuma gida yace ta haÉ—a kayanta zasuyi tafiya ,cikin ikon Allah suka tasan ma garin Maiduguri chan a inda dangin Mallam Salihu suke ,suka kuma da zama a cewar sa zata samu nitsuwa da kwanciyar hankali idan ba haka ba da zaran tasan labarin Jauro ya aamutu to tabbas zai iya rasa rayuwar matarshi ,
WATARANA A MAIDUGURI
Achan wane 'kauyin Malili babban gida ne zubin ma talakawa da alama family ne gaba-daya a cikin gidan zaune take yau gaba-daya hankali ta na kan tunanin ko ya rayuwar Rugayya ke ciki a Chan gidan marayu murmurshi mai 'kuna tayi ta chigaba da tankad'in garin masarar ta ,duk sanda na tambaya Mallam Salihu maganar labarin Jauro cemin yakai komai lafiya nakanfi tunanin ya rayuwar i'yar Suhaima sama da gidan mu bansan dalilin da yasa Mama ta tsani jinin umma har kan jikata Rugayya ba, duk ta tasan ban samu haihuwa ba su Yakamata ace na zauna da i'yar Suhaima dake mazaunin i'yata ,nima na tafka kuskure sai yanzu nayi nadamar bada Ruqayya da nayi maza nakai maganar tun liman na unguwar mu tunda Mama na tsoron sa anmman ba komai AKAIW Allah,,, share guntun hawayen ta taye ,lantana ce ta dafata tace kina da matsala i'yar uwa anmman ke dinga bayyana wa Allah kina Kai kulla da zai share Miki hawayin ke,,
murmurshi tamata ta kammala aikin ta ta samu d'aki ta kwanta a rigingineee ohh ne salamatu naga takaina da rayuwa na …
WACCE CE SALAMATU
DA TARIHIN RAYUWAR GIDAN SU MAMA ,DA SUHAIMA DA BABBA ,, DOMIN SANIN WANANN SAI MUN WAIWAYE BAYAN SHIKARU ASHIRIN DOMIN SANIN ASALIN LABARIN…….
Al'kalamin Æ™anwar sojah-----------ce ✍️✍️
🌗DUHU CIKIN HASKE🌗
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage , and now 🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
paid book 200 only
wattsppt number
08101235739
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
👇👇👇👇👇
1️⃣5️⃣➡️1️⃣6️⃣
Mallam Haruna mutum ne mai wadattaciyar zuciya Allah ya bashi fasahar 'kira ta ma'kera yana da rufin asirin sa dai-dai gwargwado tunda yazo cirani daga 'kasar Gabon ,bai koma gida ba haka yayi aure, ya auri A'isha 'Yar Adamawa a can yankin Mubi, tsawon shekaru goma sha biyar, Allah bai basu haihuwa ba kuma bai ta'ba neman aure ba domin hankalin sa kwance yake duk da abun na damunsa , a cikin 'kar'karshin zuciyarsa haka yak'i kaiwa Allah kukan sa ,cikin ikon Allah watarana Allah ya baiwa A'isha ciki sosai sukayi farinciki da wannan 'bakon al'amarin har 'Yan uwa sunsan labarin wannan cikin, cikin ikon Allah ta samu haihuwar 'Ya mace ( kyautar Allah ).
Nan Mallam Haruna yasa mata sunan mahaifiyar A'isha wato Sallamatu, cikin yardar Allah suka raini Salma'' cikin so da 'kauna wanda tunda aka haife ta Mama tafara sauya wasu halayarta a unguwar ganin mijinta ta fara samun abun hannu har tana tsangwamar 'Yar unguwar idan suka 'taba mata 'Yarta ,tun abun bai damun shi har takaiga ya fara gundura da hallayinta kasancewar mutum ne da ba maison hayaniya ba ,,,,,,
Ana haka wasu i'yan gudun hijira suka zo sansanin Mubi a inda suka yada zango government na taimaka musu dai-dai gwargwado kamar fillin kwana da kayan sawa da abinchi ,,,, haka suka zauna tsawon lokacin a cikin su akwai wata Yarinyar da ba zata haura shekaru ashirin ba kyakyawar Yarinya mai tarin hallitar gashi a jikinta , ko yaushe takan ha'da kai da gwiwa tayi ta kuka idan ta tuna wace ce ita ,har takaiga rayuwa a ciki. wannan da jin tsantsan yawaita kuka da ba'kin ciki yakansa idon ta suyi 'kanana fuskar ta sauya zuwa ta Yara don 'kan'kanta, dare d'aya gobara ta kama tantinsu komai ya 'kone basu tsira da komai ba ,haka suka ta rogon government amman basu samu tallafi ba na komai ba don haka suka watse cikin gari kowa yayi ta kansa abu mafi sauk'i wannan Yarinyar ta haÉ—a kanta da wata tsohuwar matar a inda suke fita bara har takaiga sun fara samun kud'in Abinci a kusa da rumfar mai shayi sukayi sansanin kwana da neman izinin sa suka fara toya 'kosai , cikin sa'a suke yin ciniki sosai rana d'aya
Halin Mama A'isha ya tashi wanda har ta daina girki da Mallam Haruna don bakin halinta yawa Salamatu duka don ta yi laifi mai girma na tsokanar babban mutum a waje har takaiga ta fasamai goshin sa hakan yasa yamata duka silar hakan mama ta d'auki karan tsanar ta daurawa Mallam , hakan ya isa can 'karshen Unguwar su inda mai shayi yasha shayo da bread ya ha'da da 'kosai tunda ya d'aura idonsa akan jikar mai 'kosai wato Asma'u wacce ake kira da Ma'u Allah ya d'aura masa soyayyar ta a sannu. hankali har suka saba da ita cikin kwanciyar hankali suke soyayyar su wata rana aka wayi gari da mutuwar wannan tsohuwar hankalin Ma'u ya tashi matuk'ar gaske ta rasa inda zata sa ranta taji sanyi zubar hawayenta ya dawo fiyeda abinda ya ke a rayuwarta ta baya , ba wani b'ata lokacin ya sanar mata da burinsa cewa ya aure ta duk da bai gayawa Mama A'isha halin da yake ciki haka aka d'aura auren soyayya tsakanin Asma'u da Mallam Haruna akan sadaki Naira dubu goma,
daga ita sai shi ya kama hannunta har cikin gidansa a inda ya samu Mama na yiwa Salamatu kitso ganin ya shigo da budurwa a sar'ke da hannunsa hankalin ta ya tashi matuk'ar gaske nan da nan ta fara zirga masifa ta inda take hawa bata nan take saukowa ba ganin haka ya baiwa ma'u tsoro da firgici ta 'boya a bayan Mallam nan ya ajiye ta akan tabarma ya zaunar da ta da Mama bai 'biye mata komai ba ya gaya mana -arda auren da yaye bisa tausayi da soyayya agun mafi nan mama ta bijire tace batasan da wanan banzan maganar ba shikmuna ya nuna cewa lallai yana don matar sa a wanan lokacin har yaji Mama A'isha taye ta kuma gidan su cewa an hada ta kishi da shigiyar mara uba da dangi tsintachiyar mage, da kanta ta dawo gidan ba tareda boko ba domin Mallam Haruna ya ma manta da lamari ta kasancewa bashi yace take gidan su ba 0 don haka ta dawo da kanta , sunyi soyayya mai kyau tsakaninsa da ma'u dukk wata tsanguma da zagi_zagi mafi takan jure watarana ta shiga daki taye ta kulla idan tana tuna yawan habaichi da akiye mata akan iyayyena ta kan tuna meyasa rayuwarta ta kasance akan wanan tubalin ,sai kuma ta tuban wa Allah idan ta tuna kowanne mutum yana tareda 'kaddarar sa wata'kila, ZAMAN 'KADDARA
(littafin Narnah m sha'aban, i'yar Zazzau).
itta ta kawo ta Nigeria haka suka zauna zama mara jin da'di har dukan ta Mama A'isha naye da wanke wanke wanke harda kayan sawa ta kamar su oabt da bra duk mafi nayi wane abubuwan babo da'amdin fa'da duk abunda ke faruwa dywa Mallam baisaniba yakance hallitar Macau ba mai 'kiba nace kullum tana rame , ana haka Allah ya bata ciki a dare d'aya mallam yaye farinciki da jin wanan Labarin a 9jda mama tasha alwashin zubar da wanan China a kowane hali , duk shiga ta fitta ta bai amfanuwa da komai ba domin duk inda taje labarin daya ne tabbas ma'u zata haife wanan cikin sai dai a jira lokacin tun tana tunanin 'karyane har tagaiga ta hakura ta janza salo , ana nan watarana ma'u ta haifi santaliliyar d'iyarta ta mace a inda Mallam ya samata suna Suhaima shikkaru biyar ce kachal tsakanin ta da i'yar uwarta sallamatu , wacce takison Suhaima sosai ko kukanta taki sai yaje duba ta ganin hakan ba 'karramin 'akona zuchiyar Mama A'isha yakiba ,ganin irin soyayyar da sallamatu kewa Suhaima ,duk wane ruggu da makirchin ya 'kare akan mama kullum burinta taga bayan ma'u don ta ravata da duniyar kawai tunda asiri ya kasa tasiri akanta haka ta aika sallamatu da radiyo mata maganin 'bira aukuwa ta sayi ta ajiyi bayan wata guda ta afka wa mafi cikin abinchita tace bata "ƙara ko kwana ɗaya a duniyar ba tace ga garinku nan , mammal ya shiga tashin hankalin mara misaltawa gashi bata ta'bata gayyamai komai ba saidai taye ta kuka da tunani daban _dabam cikin rayuwarta , haka rainon Suhaima ya dawo gun Mama takan hira da yunwa da rashin wanka idan yaje bayin gida sallamatu t bata ruwa ko kasadar mama tasha , watarana kuma ta wayanta kunu haka rayuwar ta ta taso cikin damuwa da rashin kullawar uwa da uba tun Mallam na damuwa da halin har ya daina tun rasuwar mafi ya ke fama da rashin lafiya da bawa da yasani har tagaiga ya fara bayyana watarana yana dawowa daga masallaci sallar asuba ya f'adi a 'kofar gida sai ga wanda aka tarar , tsakanin sa da mafi shikkaru ukku chiff ,,
Tabbas Suhaima ta shiga mayuwachin hali duk da cewa Adda Salma ta zama katangar zubar hawayenta a koyaushe ittace mai rarrashibta da amsar ta idan mama namata ukkuba ,har suka zama i'yan mata a inda aka aurar da s@lma agun Mallam Salihu dake da zama a jemita yana jan kafi babue hankalin salma'' ya tashi sosai don sanin halin da i'yar uwarta Suhaima zata shiga taso tace tare zasuyi aure anmman babo halin hakan , a Chan baya ma mmma taye ta zuba da k'udinta a gun bokaye domin raba soyayyar su Anman a banza kullum 'kara shaguna sunyi shiyasa ta aminchi da aurar da salma'' a nisa da itta ,
Ranar da salma'' bazata manta dashi a Rayuwa tana ranar da mama takira a waya tace Suhaima tabar gida bata san inda taje ba kwarai hankalin ta ya tashi ba ita d'aya ba harda mijin ta Mallam Salihu don yasan soyayyar dake tsakanin ta da Suhaima shaka taje mubi ta bazama neman i'yar uwarta anmman shiru ko labari bayan wattanin takwas adda Salma na zaune a gidan ta taje sallamar wacce ko mafarki bazata taba manta Muryar taba da gudu ta tashi da biyan tana zuwa zata rungumita abinda tagani shi ta yarda mata da hankali tarasa tunanin ta da idon ta na wasu mintochi wato Suhaima da 'katon cikin duk irrin halin da tashiga hala suka zauna Suhaima babo ummm babo ummm ummm tunda yazo ta kasa magana ko sannu take furta wa hankalin Adda Salma ya tashi matukar gaske taye ta kiran amma anmman wayar akashi haka suka zauna da Suhaima har daren da zata haihu a daren ta jiri wata sarƙa ta zinnari ta sanya sa a hanun Adda Salma ta dam'kamata batareda tace uffan ba , 'karamar akaiwti da ta kasance a kulle nan suka rankaya zuwa asibitin speciallisr hospital , ,
Wanan shini cikkkani tarihin Adda Salma da i'yar uwarta Suhaima, ,,
Tofa wane chaƙwakiya ne ya faru bayan an aurar da adda salma'' , har salma'' tabar gidan tasamu wanan cikin,
Shin I'yan Halal ne ko i'yan gaba da Fatiha ne....
mutum ÆŠaya ne zai warware mana abinda ya faru da Suhaima har tasamu wanan cikin ta wacce hanyar domin sanin waye wanan abun dole mu bazama mu binchiko wake da hannu cikin wa!an tir'ka _tirkar ...
BACK TO STORY…
DUHU CIKIN HASKE🌗
Dark in light
60%true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage ,and now 🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
1️⃣7️⃣➡️1️⃣8️⃣
Zaune yaki a cikin 'kayyatacen farlour da da ya ha'da dukkan kayan alatun mori rayuwar zamani, komai na farlor yakasance fari ne tass …..
Sanye yaki cikin jallabiya mai launin ruwan 'kasa matashi da ya amsa kyau da kudi, da kwarjini da haibah, Doctor Ahmad Ibrahim Alfindiki kinan Wanda gaba-d'aya Nigeria ansan da sunan sa kodon yawan taimakon sa da son talakawa taimakon mara lafiya cikin halin gaggawa da kasancewar sa d'an babban gidah da babban family ALFINDIKI kuÉ—i da sarauta da kyau Allah ne yabasu.
Gabadaya hankalinsa nakan tv da ya kunna domin kallon wanan shirrin daki matukar dib'e Mai kewa da sanya shi nishadi .
duk da cewa shiirn Sunday and Saturday kawai aki gabatarwa a tv Mai farin jini, HASKE TV a dai dai wanan lokachin 8:00 .kurbar coffee yaye sanan ya ajiye a kan ' karamun table daki kusa da kujerar sah. ya danna wayarsa selint
Bayan ansa takin wanan shirrin aka fara haskawa kamar dai haka.
"Sallamu alaikum:" cewar Wata kyakywar yarinya daki sanye da hijjabi jalbab pink da agoggo da zobenta mai harrafin Z
"Barkan mu da saki saduwa a yau asabar a dai dai lokachin da kuka Saba kallon mu a wanan television Mai albarka da farinjini wato HASKE TV cikin wanan shirrin namu mai takin NISHAD'I MU AYAU…
Wanda zan baku dama domin kira kai tsaye domin tabka muhawara mai zafi akan lamarin da zan gabbatar muku ayau.
Kamar dai kullum kuna tare ani ………..ah ah ah kun manta ko in gayyamu ko to shikkinan dai bare nagayamuku nice taku
, Zainab Umar Farouq dazanja ragamar wanan shirrin a yau Ina muku fatan Alkaire mu shakata da wanan wakar Mai takin babyn baby "
Cikin barkwanchu da nishadi
Banda ta saki wakar yafara tashi a sama
Salo nah.
Salonka Salona ne
Adonka ado na ne
Kudinka kudi na be
Gidanka gida Nani
Da kace kagayawa mama kazam ma baby
"hhhhhhhhh gaskiya wanan wakar na tsananin zuchiya ta, "
tunda aka fara shirrin ake kiran sa a
waya anmman illahirin hankalin sa baya jikinsa ,
( ne ƙanwar soja na ce shirin ne ke burgissa ko gidan tv be ke dauki mai hankali ko dai yarinyar ce ta tafe da imanin sa oho dai koma meye ne zamu gani ina gidan nan bazan je ko'ina ba naje sanyin ac , yauwa gana na tripple kuyi Hakuri zan juyo na duba halin da suke cikin anmman lafunb nan ya kamata na huta nasan waye wanan dan k'walissan sai na dawo ko ).....
Minti talatin ta gama gabatarwa ,nan ya fitar da iska daga matsakaichin bakin sa ya ya kur'be coffee sa , nan ya lura da wayansa dake silent miss call goma sha ukku shiyasa ya É—an zare idanon sa "who is this kamar ba lafiya ba" dubawa dake da wuya yaga mai martaba ya masa five misscall da Hajiya Zahrah surkarsa wacce ta dukan mai kira har sau shida sai matarshi Ruma kira har sau ukku kafin ya danna kira ga mai martaba layin Ruma ne ya sake shigowa ajiyar zuchiya ya sauke kana ya jingina kai a chair kamar bazai d'aukaba chan ya d'auka yana ya motsa fuska kamar ba Impossible wife bane akan saman screen nin ba daga chan 'bangarin Ruma sallama ta masa kamar bazai amsa ba yace "wa'alaiiki sallam " daga nan shiru yaye " haba dear Ina ta kiranka a waya anmman ko d'auka bazakaye ba bai kamata ace kana kusa anmman kayi banza dane baa , "
Bata 'karasa ba ya daka mata tsawa haba ke Ruma what is wrong with you kin haifata kikaye da zakina d'aga min murya " am sorry dear but please "....... batagama ba ya kashe wayan sa ," wai shikkinan mutum rayuwar shi bazai huta ba kullum ke a matsala kike , tsaki yana ya dafa kansa da yaji ya fara sarramasa sakamakon dogon magana da yayyii mikewa yaye ya haura steps dake babban falour d'aki na biyu ya shiga wanda. aka 'kayyatasa da waddatachin kayan ado daga gado sai Waldrop daga k'ife guda side Waldrop da show glass dake dauke da wasu turarurruka toilet ya wucce ya watsa ruwa da alwalla kana ya sauya tufaffin sa zuwa na barchin sa have trouser da singlet ya sanya white glass a idon sa ya dauke wayansa layin mai martaba ya kira " sallamu Alaikum Allah 'kara tsawon rai da nisan kwana da lafiya mai inganci mai martaba " "wassallamu Alaikum ameen Ahmad kana ina kaye nisa da wayarka ina ta kiran ka sai yanzu hole kana lafiya " murmurshi 'kifin baki yaye lafiya lau mai martaba fatan kaima kana lafiya " lau Ahmad anmman ne yanzu a matsayin Abba naki magana ba mai martaba ba kajiko " to abbana ina lafiya fiyyeda kaima " ahh to babban magana masha Allah yaushe zaka shigo cikin Kano kasan fa ka ajiye iyali anmman yanzu har three month baka zo ba koda kadawo daga Ingila ma baka zo duba mu ba anyah kuwa my son ,, " Allah sarki Abba i really miss you am on my bi'izinillahi ta'ala abubuwan ne suka min yawa anan Abuja but unexpected zan shigo " to shiikin take care of yourself right , " okay Abba inshallah , murmurshi yayee ya ajiye wayar a 'kifin sa .
"Allah sarki Abba na naye kewarku neman but bansan meyasa ba i hate this Kano ko sunanta banson ji wallahi" ' adu'ah yaye ba tareda ya waiwaye matarshi ko surkar sa ba , jan bargo yaye da kashe lamp ,
harrrara ya buga min" idan kingama kallo na ke rufe min 'kofar ko '" cikin rawar jiki naye wane side daban ahtooooo 🤣🤣
Al'kalamin Æ™anwar soja ✍️💞💞💞
🤰🌗DUHU CIKIN HASKE🌗🤰
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage , and now 🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
paid book 200 only
wattsppt number
08101235739
page 👇👇👇👇👇👇👇👇👇
1️⃣9️⃣➡️2️⃣0️⃣
MASARAUTAR KANO .
" Shashasha kawai ai ne wallahi Ruma kin ban mammaki ace wai Ahmad har yanzu ya gaggare mu mallakan sa yaro kamar mai aiki da hatsabiban alajjanu jiya fa sau biyar na kira sa anmman yaye banza ,anya kuwa kinayin abubuwan da nake kawo mike kuwa " wallahi Mommy inaye ne kaina baya jin maganata gani ma nakiyi ko itta umma ma baya jin wane magana ta kinga ina zaiji namu " chan don Allah ai uwarsa daban ke daban ai na fi ke sanin wacce ce uwar tasa tunda matar Yayya na ce kuma i'yar uwa a garine , to wallahi kijine da kyau ke tabbatar kinja hankalinsa idan ya dawo ganin gida ya tafe dake 'karfasa 'kafarke kinji ko ," eyy Mommy baki da matsala dane kashe wayar ta hurga a saman gadon ,
"Kai wallahi duniya babo wacce ta tsani ganin chigaban rayuwata tamkar Mommy na itta kullum faman sani cikin masifar Yayya Ahmad takiye a koyaushe , haba ai ko bakomai dole watarana ma ta gaji da wanan ba'kin halin tooo ne ai ko banson Yayya Ahmad bazan cutar dashi ba balle ma Ina son Abuna , rungumi fillo taye ta ruff rubbb ta chigaba da barchin ta ,
RUMAISA kinan wacce bata damu da shiga rayuwar kowa ba ,itta kawai burinta taci tasha i'yar kwalabin ta taye fashion ta sanja moto'rs taye chat a hakan rayuwarta ke tafiya ,, a inda mahaifiyar ta Hajiya Zahrah ta dauke ba'kinchikin duniya da hassada da don wane abun duniya. ta daura sa akan yaron i'yar uwarta kuma É—an yayyan ta É—aya tillo wato Ahmad duk wane shiga da fitta da da tsubacce_tsubaccen 'kole 'kole da takiye don ganin ta aurar da Ruma a gun Ahmad sai da taye ta haÉ—a auren don ganin cikar burinta wata ukku kinan da wanan auren yanzu anmman ko amaryar bai gani ba duk da cewa yasan ta a matsayin 'kanwar sa ta gun 'kanwar mahaifin sa kuma i'yar uwa a garishi, ,,,
Duk wanan haukan Hajiya Zahrah a tunanin ta asirin ta ne yaye aiki har tagaiga mai martabar ya aminchi da aurar da Ruma ga Ahmad sai dai batasani ba ,da amincewar Umman Ahmad kafin mai martaba yasa hannu akaye auren wanan kinan ,,daga wanan sashin …….
Isowar Ahmad daga 'airport ya sha'ga dogon numfashi ya furzar da cewa " huuuu na dawo kurkuku gidan mu ko ina da wasu dogarai kamar ba'a zaman lafiya ohhh ya Allah , kar ka haÉ—a fuskata da wanan yarinyar , dogarai ne wanda suka kai goma suka sa jan darduma daga kan matakalan jirgin ya sauka wasu baye ne mata kyawawa matasa a cikin uniform nasu na bayi na musamman dogon riga kalar blue da guntun himmar suka zuba flowers akan dardumar tafiya d'aya , akan d'aya yakiye daga nin sa anga jinin sarauta a jikinsa motar aka buga mai tsayawa yaye ganin yanayin gun tamkar yana neman wane abun daga baya ya shiga suka rufe , nan suka jera mota akalla goma sha biyu suka 'kara wuta sai cikin masaurauta domin samun hutu,,,,,,
sosai Umma Khadija ta ha'da abubuwan tarbar yaronta daga sashin ta hada_hada sosai sukiye don tarbar Ahmad daga 'bangarin Sarki Ibrahim murna yakiye dayagaza b'oyewa a sansanin fuskar sa a inda direct ya wucce cikin fada abinda ba'ayi tsanmmani ba kinan ,duk sanda yazo part nasa yaki zuwa before na Umma baii ciika son Abu da fada ba anmman wanan karon ya baiwa kowa suprise
Sosai mai martaba ya samu farin ciki da ganin yaron sa d'aya taliloo namiji kaman rai nan take fada ta watse mi'kiwa yaye ya rungumi dan sa suka gaisa cikin so da kauna da kewar juna bayan minti talatin ya 'wucce part na Umma khadija nan ma ya samu tarba na musamman wucewa part nashi yaye a gaggauce domin hakika ya gaji da wanan hayaniyar musamman ma hayaniyar dogarai " haba don Allah su fa mutanen nan ko gajiya basayi da gaisuwa da neman fada baki kamar parrot " wanka ya shiga nan ya fitto da guntun towel a kunguminsa sai wani guntun da yake tsani gashin kansa dashi , da sallama da turu 'kofar d'akin dukka daya sanye take cikin sleeping drees nata wanda ke nuna illahirin tsiraichin ta , ganin sa a haka ta sunkuya da kai , tana wasa da zobensa na azurfa ganin hakan ya tsaya 'kari mata kallo 'kana yace."
What the are you doing in my room " smmm Yayya ashe daman kadawo banda lbr ne ba shigo da ba sai yanzu " girgiza kai yaye okay naji get out I said ,,
Nan da nan ta duburchi ta fitto " hummm aikin banza mutum sai kwarjinin tsiya ne wallahy bansan ma me zancewa Mommy na ba idan nagayyama ta korar kare yay mun duk da nashafa turare nata a banza ,," d'akinta ta nufa ta bud'i fridge nan ta fidda i'yar 'karramar kwalba ta kwalbe shi tass taja lafiyan gado sai mahaukaciyar barchi ne ta ,, Ruma kinan .
daga 'bangaren Ahmad kuwa sallah yaye d adu'a cikin tausaya wa ya d'aga hannunsa sama sai hawaye kawai nake iya hangowa nan ya shafa addu'ar ya kwanta domin samun hutu
WHO IS DR AHMAD IBRAHIM ALFINDIKI
Matashi mai ji da kuÉ—i da sarauta kwallisar sa ta kasance ta musamman ce a inda mata dewa ke rububbin samunsa. matsayin mijin aure ko ma shashanchi ko na adana daya ne anmman kwalilinssu Domin mutum ne mai addini da illimi baya wasa da sallah ko kadan ba'abunda ke tsayar dashi a kowacce harkar sa sai idan harkar addini ce ta taso yaro ne daya tillo a gun sarki Ibrahim dayammalaka nmd'a namiji sai yara mata har biyar daga 'bangarin matar sarki Ibrahim akaiw uwargidan sa da ake mata 'la'kabi da Fulanin masarautar Umma khadija kinan macce mai kawaici da adalchi , a inda ta haifi yara biyu Ahmad da Hauwa wacce ake mata lakabi da ilham,,, tsakkanin sarkin Ibrahim da Umma khadija i'yan uwa ne sosai na abokan wasa ,, a inda Hajiya Zahrah ta kasance 'kanwar sarki Ibrahim tsantsan kishi da kasancewa tana hassada da khadija irrin arziki da gatan da yayyanta yake nunamata yasa ta d'aura karan tsanaa da niyyar tarwatsa duk wane farinciki ko abun Alkaire da zai fittu daga 'bangaren umma Khadija a 'boye kinan a inda a zahirancchi ittace babbar 'kawarta Kuma abokiyar shawararta tsantsar aminta dake tsakanin su suka ha'da yaran su aure da mummunar manufa acikin zuchiyar itta Hajiya Zahrah ,,,
Wannan bada'kala kinan daga masarautar Kano
sai mucce Allah ya kyauta….
Al'kalamin Æ™anwar sojah-----------ce✍️💞💞💞💞
TH END OF PART ONE ,,,,,,,,,
THE GAME WAS BEGINNING NOW
YANZU AKA FARA BUGA WASAN WANAN DUK GABATARWA NE , LET'S GO FAN'S ,, DAGA AL'KALAMIN ƘANWAR SOJA ✍️💞💞💞💞💞💞💞
ALHAMDULLAH 🥰
ðŸ˜ðŸŒ—DUHU CIKIN HASKE🌗ðŸ˜
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage , Ruhi biyu & now
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
THE GAME WAS BEGINNING NOW
YANZU AKA FARA BUGA WASAN WANAN DUK GABATARWA NE , LET'S GO FAN'S ,, DAGA AL'KALAMIN ƘANWAR SOJA ✍️💞💞💞💞💞💞💞
Everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
2️⃣1️⃣➡️2️⃣2️⃣
AFTER SEVENTH YEAR'S
**** BAUCHI****
Tafiya take yi tana waiwayen ko akwai mai binta ko kallonta da safiyar asubar nan sai zuba sauri take tana har'had'a 'kafanta da anganta an gano mara gaskiya ru'baɓɓiyar zaninta ne da ya kusan gwiwar ta sai wata 'ko'd'aɗd'iyar rigarta da yagaggen mayafin ma a cunkushe kamar daga bakin kura tafi to, ganin ta fara barin cikin kyauyen ta tsagaita tafiyarta , ta zauna a bakin wani ƙatuwar bishiya da ta ha'bakka da ganye , bakin zanin ta kwance nan ta fito da goronta ta kutsira kad'an "ohh ni mairo yau kam nagaji da wuri", motsi taji a bayanta wani rafkeken maciji ne dake daman saukowa yana huci 'kafa tasa mai nace banbakaba ko takalmin ta bata bi yakansa ba mayafin ma anan ta baro sa .
Ni kuwa nace wannan gudun kodai RABI ta cikin littafin RABI DANJA ita takoya mata wanan gudun ( book na sister Rumaisaaliyuinuwa ).
chan ta nisa daga bishiyar ta tsagaita sai maida nunfashi take d'aga kanta ke da wuya ta hango 'katuwar dutse dariya taye nan danan munanan ha'kuranta suka bayyana "ashe ma na iso ahh annman wanan machiji shaid'ani ne yau da na mutu badon inada tsawon rai ba " 'karasuwa taye nan taga wasu matan na ciki , tsayawa taye suka fitto suka sa kaya , itta ma cire kayanta nan ta zama tsindir haihuwar uwarta ko kunya babo haka mairo 'kazamiya ta shiga cikin wane bukkan saurin toshe hanci na naye ganin irrin 'kazantar dake d'akin , ganinta ya tunsiri da dariya ya 'babbaka da dajin ya amsa " dakata ai naggayamiki tun yaron nan na jinjiri shine ajalin ke duk abunda zakiye kiye don ganin ya mutu annamn a banza gashi yanzu ya gagari ke
ke yazami mike 'kadangare bakin tulu".
" Zubewa taye bil'haqqi jikinta na rawa ya'laɓai ka taimaka mun ba'kinchin Kamal zai kashe ne da raina , duk maganin da ka bane nasamu tun yana tsunma ya faskara mutuwa na rassa da wane irrin rundunar aljjanu yake aiki dashi duk wanan abun bai kamashi yanzu ina mafita yazama yaro da yafe garinku da kwarjini a gaban i'yan 'kauye abun takaichin na bana iya mai masifa idan ina ganin sa da idon sa tamkar na Mage ,, " dariya ya kicce dashi
yace " duk kikajawo baki bani kudi na dai dai ba shiyasa nake karya asirin yanzu meke tafe daki gayyamun yanzu nan ne ajiye dukiyar da zan zuba wa sau Bulbul jine , kwance bakin zanin taye nan ta fidda tsoffin dubu d'aya daya guda ukku a dungume nata bashi ya ambata nuni da ta ajiye a cikin wane tulu wai tulun na aljannu ne shi baya China kuÉ—in..
(nikuma nace wata sabuwar hanyar damfara kinan )..
" matsala ta ittace baffa kamar yanda kasani da wanann tsininin Kamal so nake ya mutu na huta kaga sai na sayar da shannaye da ya rage shi kuma Buba daman ban damu dashi ba domin baruwansa kuma tsorona yake anmman banda wanchan tsininin sun haka a jure shi yanar 'kauyen Kuma ya mutu da baffan dukka ,,,, " hahhhhhhhhh angama aljanna Bulbul kawai zamu turamasa ta sha jininsa cikin dare zata danne sa idan kinji ihun sa kar kuwa ya fitto idan ba hakka a duk wanda tagani a waje zata sha jinin sa itta mayar jine ce ,, nan ya bata abinda zata sawa Kamal cikin abinchin sa ko a tufafin sawan sa yana sha zai bar 'kauyen har abada ko kuma ya mutu ,"
sai boka mai aiki tamkar yankan wukka ina godiya da zan samu ma she Kamal nin ya fitto ao da shugaban Abulbala tasha jinin sa dukka dariya sukaye nan ta ware 'kafa ya chacchakata. don ranshi cikin 'kasanzta ta fito tana sa kayan ta ,, .
(waiyazubillah ).
Tana isowa cikin 'karamin gidan nasu ta hango Kamal na wanke wa iro kayan sa yana karatun Alqur'ani mai girma " tsaki taja da yasa ya san da cewa mutum ya shigo gidan ganin ta yaye yace " Inna sannu da dawo wa " cewar wane kyakkyawar yaro da bazai gaza Shikarra Bakwai a duniya cikin guntun wando ko riga babo a jikin sa duk uban sanyin nan haka yake wanke , hararra ta buga mai sanin kanta ne Buba ya fitta kiwo dakin baffa ta shiga nan Kamal ya bitta da iddo domin shi dai a sanin sa tunda yaye wayo a wanan gidan bai taba ganin Inna mairo Bata ta'ba shiga d:'akin baffa ba baki buÉ—e yace ," Inna yau al lahiya zakishiga d'akin baffa barchi yakai yanzu yasha sassa'bin sabaya yaye barchi " chan don Allah maye kawai duk nakusa kawo 'karshin ku a gidan nan tun kafin kasan shi ai miji na ne ko bakasniba shege yaro kawai ," burmawa taye ciki duk da cewa ba komai a cikin d'akin sai rubibiyar tarbar musu da gadon kwanciya anmman a share yake tass hararra ta tsunduma mai ya buge idon sa na mara sa lafiya tace " yauwa nace ba akaiw wata dukiyar ka da na taba jin labari wai akaiw wanda kabaiwa amanar su shine nazo naji a ina suke don kar kumutu a daren yau kamana asarar dukiya " inannnlillahi wa ina iallhin raji'oun abinda zaki fa'da kinan ba komai duniya ce mairo naye nadamar auren ke a cikin rayuwata naye dana sanin zama dake matsayin matar aure Allah ya isa tsakanina. dake kuma bale da daman ganin mutuwa ta , domin a hanun Allah yake ba'a hanun ki ba don haka duniya kadai ta isgili shiga jarrrabawar rayuwa kike Allah ya isa tsakkanin na dake kin cuchi ne anmman zakiga sakayya a sannu a hankali jin haka taja tsaki , " nace ba idan nazo shiga aljanna ka rufe 'kofa ka e wuta zan shiga shehun taurin kai kawai nan ta juya zata fitoo , sauri kamal yaye don yaki su tsaff abinda sukace yana wanken yana share -awayen sa chan ya shiga d'akin baffa ya bashi kindirmo yasha ya kama hannun sa nan ya samai wane zube a hannun daman sa yace ka rigi wanan zoben mai kyau watarana zakasam amfanin sa sanan kuma za Makka nasiha da abu ukku zaka samu babban rabo a duniya da zaikai har cikin aljjana , ka kasance mai rufi amana kar macce kamar kowa duk tsanani kuma ka rigi girma Alkawari na ukku kuma ka kasance mai gaskiya a rayuwar ka Allah zai taimake ka , " to baffa in Allah yaso ba'abunda zai sameka kaji ko " hummmm murmurshi yaye yaro kinan ka shirya zuwa bakin jijji dan uwa ka yanzu hakan na chan nasani yakusa isowa d@ga Nan kasamumuku iccen da zakuyi girgirin ko " nan ya amsa mai ya fitta yana ta maimaita kalllamai irin na baffansa .
Haka ya fitta har zuwa bakin jijji ko takalmin babo a 'kafar sa , wane kyakkyawar saurayi na hango da zakai kimanin shekaru ashirin a duniya yana tafe yana kora ramammun shannaye sa guda biyar murmurshi yaye ganin 'kqnin sa kamal tsaye yana China mangoro yana daga mai hannu runguma aikawa junan su suka gaisa bayan sun kuma gida cikin dare duk suna kwance a daki dasu da baffa , duk motsin da baffa kiye duk basujiba yaye kokuwa da aljanna Bulbul sosai daga bisani taye nasarar shan jinin sa bud'i baki yaye yayi kalmar shahada nan ya mutu baki bud'i fatar sanan yayee fatt alamar babo jini a jikin sa ko kadan..
R I P so osin full Allah yayiwa baffa rayuwar mutumin da ya sadaukar da farinciki sa akan samun ceton rayuwar yaron sa Buba kuma ya sadaukar da mutunci sa da lafiyar sa tun rainon yaron da baisan waye shiba yau Allah ya mai cikawarsa sai mucce
kullu nafsin za'iqatul maut.
fitowar aljjana Bulbul yaye dai _dai da fitowar.....
Al'kalamin Æ™anwar sojah-----------ce ✍️💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞
ðŸ˜ðŸŒ—DUHU CIKIN HASKE🌗ðŸ˜
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage , Ruhi biyu & now
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
The game was begins, everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
2️⃣3️⃣➡️2️⃣4️⃣
Still muna Bauchi
Fitowar aljjana Bulbul yaye dai _dai da fitowar Jalo dake magagin barchi daganin sa saida yaye tatul da giya shi kad'ai ne Mairo 'kazamiya bata gayawa kar yafitto a cikin wanan daren ba domin baya kwana a gida kwana nan rabu ta dashi ma yau kusan kwana hud'u , to ashe bayan an shiga barchi yaye i'yar hatsaniya da abokan giyar sa don haka ya dawo gida don ya kwana , bushe wa dariya aljanna Bulbul taye nan ta kafa kanta akan ma'koshinsa ko minti goma bataye ba ta tayasar Jalo a 'kasar Jalo a tsakiyar gidan nasu ta taye tafiyar ta tana mai lasan baki...
" Jalo ! Jalo!! Jalo!!! waiyooooo jama'a gari ku taimaka min Jalo baya numfashi dake gari yafara wayewa nan su Buba suka fitto batareda sunsan halin da baffa ki chiki ba nan ma'kota ma suka shigo Mairo 'kazamiya ce ki ta rusa ihu ganin Jalo a zube ko numfashi bayaye baki bud'i "shikkinan tasha jinin yaro na ta huta shigiyar ma'kira" surutun take yasa Kamal bud"I idon sa yaga Baffa baki bud'i idon da yaiye yaga babo numfashi shini da gudu ya fitto ya tsaya chak ganin an fara cikka a gidan su nasu nan yace "Baffa jama'a Baffa nan mazan sukaye dakin su duba gani sa sunsan rai yaye halin dahaka aka haɗa gawa biyu akaye sutura aka kai maƙwanchin su ,,
A inda mairo 'kazamiya haukace kawai bata yeba a ranta kuwa sai tsinewa Baffa takiye da Bulbul a ganita sune sillar mutuwar yaron ta Jalo..
Kwana ukku kachal da faruwar wanan al'amarin Mairo 'kazamiya ta sha d'amar kurar kare da zatawa Kamal da 'kafarsa yabar musu gidan idan yaso shi Buba ya zama bawan su tunda shi yanajin magana da umarnin ta kuma bata shakkar sa tamkar yanda take shakkar Kamal .
Abinchin masara sa miyar kuka kore shar shar daga ƙishiri sai toka ta zuba maganin acikin nan ta baiwa Kamal a gaban ta ta bashi tace "ungu Kamal yaro maraya tun rasuwar Baffan ka banga kasa towon a cikin kan nan ba har gwanda she yayyan naka ungo amshi nasa ma miya jika kace ko jika chan'kofar gida" nan yace " nagodee inna Mairo ", murmurshi yaye yana fitta tace "shasha kawai ya tsanman da gaske halin yaro fa kinan ,,,,,, ai ko a gidan bazaichi ba daga waje sai ya wucce kawai chan wata duniyar ko zan huta da kallon idon sa nan" ,
Kamal kuwa na fita ya doshe chan ba'kin daji ya zauna da kwanun towun a gaban sa anmman yakasa sa ko lima ce a bakin sa hankalin sa na kan Buba da ya kwanta rashin lafiya saboda rasuwar baffan sa hawaye ne ya zuba a idon sa nan yasa hannun sa ya share bakin rafe yanwuce yasan Buba na chan backing hali irrin na Inna mairo ce kawai tashi halin wanke a wanan yanayin ya samesa jikin sa na kakkarwar zaza'bi anmman a hakan ya daure ga yunwa ga 'kunchin rayuwa nan kamal ya bashi abinchin ko tsayawa bayi ba don ganin shi da toqwo kwana ukku kinan ruwa kawai ya iya sha ,
Kamal ne ya hau wanke tass yagama yaga Buba ya kammala China abinchin sa har ya kwanta ya nanad'i jikin sa don sanyi " hamma buba ! tashi mujee gida nagama wankin " sannu Kamal kaji kayi ha'kuri mukuma tamu 'kadaddarar rayuwar kinan ka kasance mutum mai jurewa da kammala tamkar sunan ka , "hamma buba meyasa kalli magana haka kamar bazamu rayu a tare ba don Allah ka daina duk duniya kaine d'an uwan na " aka Buba wayaggayama tashe kayi gida Kar Inna mairo taka ka da'md'i kace towun kam ' eyy nacce wanan taka ce tace na kawo ma tunda baffa ya rasu bakachi komai ba , zare ido yaye to Kamal Allah yasa Inna mairo tafara shiryuwa sanadin rasuwar baffan ,, rungumi juna sukaye nan Kamal ya fashe da kukka don tunda akaye mutuwar bai samu daman zub da hawaye ba har ya baiwa nuna tsoro shima kukan ya tsayar ya rarrashi 'kanin sa nan ya kwashe kwanunka shi kuma Buba ya kwashe kayan da niyar kamal ya tafe gida shima zaizo daga baya . da kayan.juyuwa kamal yaye nan yaga Buba na kallon sa yana murmurshi ganin 'kanin nasa ya tsaya ganin sa sai d'aga mai hannu da munin ka tafe mana Kamal dare naye maka fa ,, haka kawai jikin kamal yaye sanyi da tunanin burjib ta tafe tamkar akaiw wane abu da zai faru dashi …… sai da yaye sallahr insha ya kuma daga zauren ya tsaya yana shigo wa duk tunanin mairo 'kazamiya har Kamal ya bar gidan hankalin kwance har tamanta ma da cewar Buba bai gidan don haka ta bacce gani. hakan shima ya kwanta a d'akin su da Buba ganin Buba bai ciki ya tsaya da mammaki Baiye zaton ace har yanzu bai dawo ba abunka dayarinta yace wataÆ™il ko yana hira a Chan 'kasar bishiya da abokan sa ne ,,, safiya tagari Alkaire……
**************** ABUJA ************
Da Misali 'karfe biyu na rana, motoci ukku ne sukaye parking a cikin gidan Alhaji Ali nan suka tsaya Acikin farfajin gida d'ayan motar ce wane yatoffo daga cikin da court a jikin sa bud'i motar tsakiyar yaye nan wane kyawawan taro dari tass xaya fitoo yana kumbura fuska yana d'aga hanci cikin shigar uniform ba makarta light bule trouser da white shit sai black Bell a kunguminsa da nicktime lambar ce a 'kafsrsa da anga yarin ansan kudi hamada wasa a jinin jikinsa 'bul'bul tubarakallah masha Allah na furta yana idda fittowaya rufe motar da daukar basket food nasi Yana take Mai baya Jamal kinan yaro mai shikkaru bakwai kachame a duniya anmman za"achi yakai goma saboda jikin hutun Farisa da tasamu tafiya takiye tamkar baya taka 'kasar bud'e kofar shigowa dakin akaye masa 'sannu da dawowa ya'laɓai cewar wata mata da zata haura shikkaru talatin a duniya ko kallo bata ishi shiva dricet lefter ya hsk da security nasa hawa na hudu ya tsaya baban pearlor ya shiga da yakasance komai white be da golden colours , wane ne ta zo da dan gudun sa Jamal ta zauna kan kujerar ya zauna 'kafa d"aya akan daya , jikin sa na rawa tafara cire mai takalmin makarantar rashi mari naje tass Dana razana ba kowa bane yakai marin facce Jamal da idon sa ya sauya zuwa hagu , " safe kwance da mutumin yaye yace sorry sir na makara ban ji sautin dawowar ka bane " hararra ya sallamatu yace " nawa ne sallery ka " yace dubu talatin ne ranka shida'di okay daga yau ta Kuma
dubu ashirin idan bai maka ba You can go , nan ya haura sama ' ya'laɓai na guba kayi ha'kuri wallahi kuskure ne bazan saki jinkiri ba ina ko a kafaɗar sa domin yagama yanke hukunchi , saurin Issa bakin dining Nanny taye kallo ɗaya yamata yakai dakai dricet dakin sa ya wucce ya kammala cire uniform nasa yaye wanka a cikkin ma'kakin d'akin sa da yara dari zasu iya rayuwa a cikinta anmman shi kad'ai sau'kowa yaye daga shi sai boxer da singlet Ya hau dining table ,. zuba mai abinchin ta hau ye daban _daban yakai plate goma spoon yasa kowane ya chacchakata ya gutsra kadan ya bare , haka ya tashe ya tafe game room nasa domin yin wasa..
sauke ajiyar zuchiya taye ta sauke Allah nagodee ma yau kam banaga surutun yaron nan ba ka raine yaro a tafin hannunka anmman ya nuna ma ?a isa saboda kuÉ—i fitta zuwa kitchen taye Nan taga wanan gurd nin tace "ohhh yanzu har dubu goma fa aka cire ma anmman kasan don yana fushi ne idan ya sauka ka sake rogon sa zai Barka da albashi ka dai _dai ",, nan ta wuce abinta uffan bai ce bah …
wanan kinan su Jamal yaro mai chin lokacin sa ,
Al'kalamin Æ™anwar sojah-----------ce ✍️💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞
ðŸ˜ðŸŒ—DUHU CIKIN HASKE🌗ðŸ˜
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage , Ruhi biyu & now
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
THE GAME WAS BEGINNING NOW
YANZU AKA FARA BUGA WASAN WANAN DUK GABATARWA NE , LET'S GO FAN'S ,, DAGA AL'KALAMIN ƘANWAR SOJA ✍️💞💞💞💞💞💞💞
Everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
2️⃣1️⃣➡️2️⃣2️⃣
AFTER SEVENTH YEAR'S
**** BAUCHI****
Tafiya take yi tana waiwayen ko akwai mai binta ko kallonta da safiyar asubar nan sai zuba sauri take tana har'had'a 'kafanta da anganta an gano mara gaskiya ru'baɓɓiyar zaninta ne da ya kusan gwiwar ta sai wata 'ko'd'aɗd'iyar rigarta da yagaggen mayafin ma a cunkushe kamar daga bakin kura tafi to, ganin ta fara barin cikin kyauyen ta tsagaita tafiyarta , ta zauna a bakin wani ƙatuwar bishiya da ta ha'bakka da ganye , bakin zanin ta kwance nan ta fito da goronta ta kutsira kad'an "ohh ni mairo yau kam nagaji da wuri", motsi taji a bayanta wani rafkeken maciji ne dake daman saukowa yana huci 'kafa tasa mai nace banbakaba ko takalmin ta bata bi yakansa ba mayafin ma anan ta baro sa .
Ni kuwa nace wannan gudun kodai RABI ta cikin littafin RABI DANJA ita takoya mata wanan gudun ( book na sister Rumaisaaliyuinuwa ).
chan ta nisa daga bishiyar ta tsagaita sai maida nunfashi take d'aga kanta ke da wuya ta hango 'katuwar dutse dariya taye nan danan munanan ha'kuranta suka bayyana "ashe ma na iso ahh annman wanan machiji shaid'ani ne yau da na mutu badon inada tsawon rai ba " 'karasuwa taye nan taga wasu matan na ciki , tsayawa taye suka fitto suka sa kaya , itta ma cire kayanta nan ta zama tsindir haihuwar uwarta ko kunya babo haka mairo 'kazamiya ta shiga cikin wane bukkan saurin toshe hanci na naye ganin irrin 'kazantar dake d'akin , ganinta ya tunsiri da dariya ya 'babbaka da dajin ya amsa " dakata ai naggayamiki tun yaron nan na jinjiri shine ajalin ke duk abunda zakiye kiye don ganin ya mutu annamn a banza gashi yanzu ya gagari ke
ke yazami mike 'kadangare bakin tulu".
" Zubewa taye bil'haqqi jikinta na rawa ya'laɓai ka taimaka mun ba'kinchin Kamal zai kashe ne da raina , duk maganin da ka bane nasamu tun yana tsunma ya faskara mutuwa na rassa da wane irrin rundunar aljjanu yake aiki dashi duk wanan abun bai kamashi yanzu ina mafita yazama yaro da yafe garinku da kwarjini a gaban i'yan 'kauye abun takaichin na bana iya mai masifa idan ina ganin sa da idon sa tamkar na Mage ,, " dariya ya kicce dashi
yace " duk kikajawo baki bani kudi na dai dai ba shiyasa nake karya asirin yanzu meke tafe daki gayyamun yanzu nan ne ajiye dukiyar da zan zuba wa sau Bulbul jine , kwance bakin zanin taye nan ta fidda tsoffin dubu d'aya daya guda ukku a dungume nata bashi ya ambata nuni da ta ajiye a cikin wane tulu wai tulun na aljannu ne shi baya China kuÉ—in..
(nikuma nace wata sabuwar hanyar damfara kinan )..
" matsala ta ittace baffa kamar yanda kasani da wanann tsininin Kamal so nake ya mutu na huta kaga sai na sayar da shannaye da ya rage shi kuma Buba daman ban damu dashi ba domin baruwansa kuma tsorona yake anmman banda wanchan tsininin sun haka a jure shi yanar 'kauyen Kuma ya mutu da baffan dukka ,,,, " hahhhhhhhhh angama aljanna Bulbul kawai zamu turamasa ta sha jininsa cikin dare zata danne sa idan kinji ihun sa kar kuwa ya fitto idan ba hakka a duk wanda tagani a waje zata sha jinin sa itta mayar jine ce ,, nan ya bata abinda zata sawa Kamal cikin abinchin sa ko a tufafin sawan sa yana sha zai bar 'kauyen har abada ko kuma ya mutu ,"
sai boka mai aiki tamkar yankan wukka ina godiya da zan samu ma she Kamal nin ya fitto ao da shugaban Abulbala tasha jinin sa dukka dariya sukaye nan ta ware 'kafa ya chacchakata. don ranshi cikin 'kasanzta ta fito tana sa kayan ta ,, .
(waiyazubillah ).
Tana isowa cikin 'karamin gidan nasu ta hango Kamal na wanke wa iro kayan sa yana karatun Alqur'ani mai girma " tsaki taja da yasa ya san da cewa mutum ya shigo gidan ganin ta yaye yace " Inna sannu da dawo wa " cewar wane kyakkyawar yaro da bazai gaza Shikarra Bakwai a duniya cikin guntun wando ko riga babo a jikin sa duk uban sanyin nan haka yake wanke , hararra ta buga mai sanin kanta ne Buba ya fitta kiwo dakin baffa ta shiga nan Kamal ya bitta da iddo domin shi dai a sanin sa tunda yaye wayo a wanan gidan bai taba ganin Inna mairo Bata ta'ba shiga d:'akin baffa ba baki buÉ—e yace ," Inna yau al lahiya zakishiga d'akin baffa barchi yakai yanzu yasha sassa'bin sabaya yaye barchi " chan don Allah maye kawai duk nakusa kawo 'karshin ku a gidan nan tun kafin kasan shi ai miji na ne ko bakasniba shege yaro kawai ," burmawa taye ciki duk da cewa ba komai a cikin d'akin sai rubibiyar tarbar musu da gadon kwanciya anmman a share yake tass hararra ta tsunduma mai ya buge idon sa na mara sa lafiya tace " yauwa nace ba akaiw wata dukiyar ka da na taba jin labari wai akaiw wanda kabaiwa amanar su shine nazo naji a ina suke don kar kumutu a daren yau kamana asarar dukiya " inannnlillahi wa ina iallhin raji'oun abinda zaki fa'da kinan ba komai duniya ce mairo naye nadamar auren ke a cikin rayuwata naye dana sanin zama dake matsayin matar aure Allah ya isa tsakanina. dake kuma bale da daman ganin mutuwa ta , domin a hanun Allah yake ba'a hanun ki ba don haka duniya kadai ta isgili shiga jarrrabawar rayuwa kike Allah ya isa tsakkanin na dake kin cuchi ne anmman zakiga sakayya a sannu a hankali jin haka taja tsaki , " nace ba idan nazo shiga aljanna ka rufe 'kofa ka e wuta zan shiga shehun taurin kai kawai nan ta juya zata fitoo , sauri kamal yaye don yaki su tsaff abinda sukace yana wanken yana share -awayen sa chan ya shiga d'akin baffa ya bashi kindirmo yasha ya kama hannun sa nan ya samai wane zube a hannun daman sa yace ka rigi wanan zoben mai kyau watarana zakasam amfanin sa sanan kuma za Makka nasiha da abu ukku zaka samu babban rabo a duniya da zaikai har cikin aljjana , ka kasance mai rufi amana kar macce kamar kowa duk tsanani kuma ka rigi girma Alkawari na ukku kuma ka kasance mai gaskiya a rayuwar ka Allah zai taimake ka , " to baffa in Allah yaso ba'abunda zai sameka kaji ko " hummmm murmurshi yaye yaro kinan ka shirya zuwa bakin jijji dan uwa ka yanzu hakan na chan nasani yakusa isowa d@ga Nan kasamumuku iccen da zakuyi girgirin ko " nan ya amsa mai ya fitta yana ta maimaita kalllamai irin na baffansa .
Haka ya fitta har zuwa bakin jijji ko takalmin babo a 'kafar sa , wane kyakkyawar saurayi na hango da zakai kimanin shekaru ashirin a duniya yana tafe yana kora ramammun shannaye sa guda biyar murmurshi yaye ganin 'kqnin sa kamal tsaye yana China mangoro yana daga mai hannu runguma aikawa junan su suka gaisa bayan sun kuma gida cikin dare duk suna kwance a daki dasu da baffa , duk motsin da baffa kiye duk basujiba yaye kokuwa da aljanna Bulbul sosai daga bisani taye nasarar shan jinin sa bud'i baki yaye yayi kalmar shahada nan ya mutu baki bud'i fatar sanan yayee fatt alamar babo jini a jikin sa ko kadan..
R I P so osin full Allah yayiwa baffa rayuwar mutumin da ya sadaukar da farinciki sa akan samun ceton rayuwar yaron sa Buba kuma ya sadaukar da mutunci sa da lafiyar sa tun rainon yaron da baisan waye shiba yau Allah ya mai cikawarsa sai mucce
kullu nafsin za'iqatul maut.
fitowar aljjana Bulbul yaye dai _dai da fitowar.....
Al'kalamin Æ™anwar sojah-----------ce ✍️💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞
ðŸ˜ðŸŒ—DUHU CIKIN HASKE🌗ðŸ˜
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage , Ruhi biyu & now
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
The game was begins, everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
2️⃣3️⃣➡️2️⃣4️⃣
Still muna Bauchi
Fitowar aljjana Bulbul yaye dai _dai da fitowar Jalo dake magagin barchi daganin sa saida yaye tatul da giya shi kad'ai ne Mairo 'kazamiya bata gayawa kar yafitto a cikin wanan daren ba domin baya kwana a gida kwana nan rabu ta dashi ma yau kusan kwana hud'u , to ashe bayan an shiga barchi yaye i'yar hatsaniya da abokan giyar sa don haka ya dawo gida don ya kwana , bushe wa dariya aljanna Bulbul taye nan ta kafa kanta akan ma'koshinsa ko minti goma bataye ba ta tayasar Jalo a 'kasar Jalo a tsakiyar gidan nasu ta taye tafiyar ta tana mai lasan baki...
" Jalo ! Jalo!! Jalo!!! waiyooooo jama'a gari ku taimaka min Jalo baya numfashi dake gari yafara wayewa nan su Buba suka fitto batareda sunsan halin da baffa ki chiki ba nan ma'kota ma suka shigo Mairo 'kazamiya ce ki ta rusa ihu ganin Jalo a zube ko numfashi bayaye baki bud'i "shikkinan tasha jinin yaro na ta huta shigiyar ma'kira" surutun take yasa Kamal bud"I idon sa yaga Baffa baki bud'i idon da yaiye yaga babo numfashi shini da gudu ya fitto ya tsaya chak ganin an fara cikka a gidan su nasu nan yace "Baffa jama'a Baffa nan mazan sukaye dakin su duba gani sa sunsan rai yaye halin dahaka aka haɗa gawa biyu akaye sutura aka kai maƙwanchin su ,,
A inda mairo 'kazamiya haukace kawai bata yeba a ranta kuwa sai tsinewa Baffa takiye da Bulbul a ganita sune sillar mutuwar yaron ta Jalo..
Kwana ukku kachal da faruwar wanan al'amarin Mairo 'kazamiya ta sha d'amar kurar kare da zatawa Kamal da 'kafarsa yabar musu gidan idan yaso shi Buba ya zama bawan su tunda shi yanajin magana da umarnin ta kuma bata shakkar sa tamkar yanda take shakkar Kamal .
Abinchin masara sa miyar kuka kore shar shar daga ƙishiri sai toka ta zuba maganin acikin nan ta baiwa Kamal a gaban ta ta bashi tace "ungu Kamal yaro maraya tun rasuwar Baffan ka banga kasa towon a cikin kan nan ba har gwanda she yayyan naka ungo amshi nasa ma miya jika kace ko jika chan'kofar gida" nan yace " nagodee inna Mairo ", murmurshi yaye yana fitta tace "shasha kawai ya tsanman da gaske halin yaro fa kinan ,,,,,, ai ko a gidan bazaichi ba daga waje sai ya wucce kawai chan wata duniyar ko zan huta da kallon idon sa nan" ,
Kamal kuwa na fita ya doshe chan ba'kin daji ya zauna da kwanun towun a gaban sa anmman yakasa sa ko lima ce a bakin sa hankalin sa na kan Buba da ya kwanta rashin lafiya saboda rasuwar baffan sa hawaye ne ya zuba a idon sa nan yasa hannun sa ya share bakin rafe yanwuce yasan Buba na chan backing hali irrin na Inna mairo ce kawai tashi halin wanke a wanan yanayin ya samesa jikin sa na kakkarwar zaza'bi anmman a hakan ya daure ga yunwa ga 'kunchin rayuwa nan kamal ya bashi abinchin ko tsayawa bayi ba don ganin shi da toqwo kwana ukku kinan ruwa kawai ya iya sha ,
Kamal ne ya hau wanke tass yagama yaga Buba ya kammala China abinchin sa har ya kwanta ya nanad'i jikin sa don sanyi " hamma buba ! tashi mujee gida nagama wankin " sannu Kamal kaji kayi ha'kuri mukuma tamu 'kadaddarar rayuwar kinan ka kasance mutum mai jurewa da kammala tamkar sunan ka , "hamma buba meyasa kalli magana haka kamar bazamu rayu a tare ba don Allah ka daina duk duniya kaine d'an uwan na " aka Buba wayaggayama tashe kayi gida Kar Inna mairo taka ka da'md'i kace towun kam ' eyy nacce wanan taka ce tace na kawo ma tunda baffa ya rasu bakachi komai ba , zare ido yaye to Kamal Allah yasa Inna mairo tafara shiryuwa sanadin rasuwar baffan ,, rungumi juna sukaye nan Kamal ya fashe da kukka don tunda akaye mutuwar bai samu daman zub da hawaye ba har ya baiwa nuna tsoro shima kukan ya tsayar ya rarrashi 'kanin sa nan ya kwashe kwanunka shi kuma Buba ya kwashe kayan da niyar kamal ya tafe gida shima zaizo daga baya . da kayan.juyuwa kamal yaye nan yaga Buba na kallon sa yana murmurshi ganin 'kanin nasa ya tsaya ganin sa sai d'aga mai hannu da munin ka tafe mana Kamal dare naye maka fa ,, haka kawai jikin kamal yaye sanyi da tunanin burjib ta tafe tamkar akaiw wane abu da zai faru dashi …… sai da yaye sallahr insha ya kuma daga zauren ya tsaya yana shigo wa duk tunanin mairo 'kazamiya har Kamal ya bar gidan hankalin kwance har tamanta ma da cewar Buba bai gidan don haka ta bacce gani. hakan shima ya kwanta a d'akin su da Buba ganin Buba bai ciki ya tsaya da mammaki Baiye zaton ace har yanzu bai dawo ba abunka dayarinta yace wataÆ™il ko yana hira a Chan 'kasar bishiya da abokan sa ne ,,, safiya tagari Alkaire……
**************** ABUJA ************
Da Misali 'karfe biyu na rana, motoci ukku ne sukaye parking a cikin gidan Alhaji Ali nan suka tsaya Acikin farfajin gida d'ayan motar ce wane yatoffo daga cikin da court a jikin sa bud'i motar tsakiyar yaye nan wane kyawawan taro dari tass xaya fitoo yana kumbura fuska yana d'aga hanci cikin shigar uniform ba makarta light bule trouser da white shit sai black Bell a kunguminsa da nicktime lambar ce a 'kafsrsa da anga yarin ansan kudi hamada wasa a jinin jikinsa 'bul'bul tubarakallah masha Allah na furta yana idda fittowaya rufe motar da daukar basket food nasi Yana take Mai baya Jamal kinan yaro mai shikkaru bakwai kachame a duniya anmman za"achi yakai goma saboda jikin hutun Farisa da tasamu tafiya takiye tamkar baya taka 'kasar bud'e kofar shigowa dakin akaye masa 'sannu da dawowa ya'laɓai cewar wata mata da zata haura shikkaru talatin a duniya ko kallo bata ishi shiva dricet lefter ya hsk da security nasa hawa na hudu ya tsaya baban pearlor ya shiga da yakasance komai white be da golden colours , wane ne ta zo da dan gudun sa Jamal ta zauna kan kujerar ya zauna 'kafa d"aya akan daya , jikin sa na rawa tafara cire mai takalmin makarantar rashi mari naje tass Dana razana ba kowa bane yakai marin facce Jamal da idon sa ya sauya zuwa hagu , " safe kwance da mutumin yaye yace sorry sir na makara ban ji sautin dawowar ka bane " hararra ya sallamatu yace " nawa ne sallery ka " yace dubu talatin ne ranka shida'di okay daga yau ta Kuma
dubu ashirin idan bai maka ba You can go , nan ya haura sama ' ya'laɓai na guba kayi ha'kuri wallahi kuskure ne bazan saki jinkiri ba ina ko a kafaɗar sa domin yagama yanke hukunchi , saurin Issa bakin dining Nanny taye kallo ɗaya yamata yakai dakai dricet dakin sa ya wucce ya kammala cire uniform nasa yaye wanka a cikkin ma'kakin d'akin sa da yara dari zasu iya rayuwa a cikinta anmman shi kad'ai sau'kowa yaye daga shi sai boxer da singlet Ya hau dining table ,. zuba mai abinchin ta hau ye daban _daban yakai plate goma spoon yasa kowane ya chacchakata ya gutsra kadan ya bare , haka ya tashe ya tafe game room nasa domin yin wasa..
sauke ajiyar zuchiya taye ta sauke Allah nagodee ma yau kam banaga surutun yaron nan ba ka raine yaro a tafin hannunka anmman ya nuna ma ?a isa saboda kuÉ—i fitta zuwa kitchen taye Nan taga wanan gurd nin tace "ohhh yanzu har dubu goma fa aka cire ma anmman kasan don yana fushi ne idan ya sauka ka sake rogon sa zai Barka da albashi ka dai _dai ",, nan ta wuce abinta uffan bai ce bah …
wanan kinan su Jamal yaro mai chin lokacin sa ,
Al'kalamin Æ™anwar sojah-----------ce ✍️💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞
ðŸ˜ðŸŒ—DUHU CIKIN HASKE🌗ðŸ˜
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage , Ruhi biyu & now
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha dua zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
The game was begins, everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
2️⃣5️⃣➡️2️⃣6️⃣
Wannan page sadaukarwa ne ga dukkan gidan marayu na duniya ,da dukkan marayu Allah dafa mana a duk halin da muka tsinci kanmu , Allah sa imanin i'yan uwa musulmai ya juyu akan tallafawa dukkan marayu ,, ameen 🥰
**** ********GOMBE ************
Zaune take akan wane binchi tasa kanta a cikin 'kafanta sai shishi'kar kuka takiye tunanin ta d'aya taya zata samu abinchi tasa abaka gaba d'aya yau tun daren jiya ba wanda yace abinchi a gidan da yaran da suka girmeta da yaran da basu kaita ba kowa ne kuka yunwa cikki kuwa harda wasu manyan , wasu kuma dauriya ce kawai ,,
Mota ce ta shigo cikin gidan marayu nan da nan wasu yara suka zagaye kan motar ko inda mutum zai fitto babo ,chan na hango Mama da sandar ta da glass a idon ta tana cewa yaran su zakud'a su basu gu , su fitto sai leqowa takiye ko tallafi aka kawo musu wani dan albarkar , chan suka matsa suna ganin ikon Allah , chan wane babban mutum ne ya fitto sai ya motsa fuska yakiye ganin yanda yaran suke da tufafin jikin su Alhaji Adam kinan chairman ne a unguwar su chan dad'in kowa dake Gombe , hararra ya dallawa matar shi duk ittace ta jawo su wanan yankin wai da bukatar suna neman yarinya
Yarinyar da bazata gaza shikkaru bakwai ba saurin sake fuskar sa yaye da tana nan kamar gunkin zamanin fir'auna , chan driver ya fitto ya ringa sauke kaya buhun shinkafa biyar da taliya carton ukku da indomie carttoon ukku sai nanja da mai da mage daga 'kefi guda kuma sai murmurshi sukiye suna bada tallafi a inda suka sa ana musu vedio don d'aukar vedio alamar suna taimako a nufin su ,, haka suka kammala rabawa harda takalmin yara nan Hajiya Binta ta shiga cikin office na Mama wacce take ta murna samun abinchin nan masu girki suka ja abinchin su suka hira wuta domin samun abun sawa abaka ,,,
"gaskiya ya'laɓai chairman da ace kowa irin kane da mun huta wallahi waye mai zama da yunwa a cikin yaran mu rabi da suce abinchi mai kyau tun lokachin da akaye siyasa sai Bara da sana'ar jan baro da yara mazan kiye nan kuma baya kaimu ga China abinchin watarana haka zamu kwana ba komai fashewa taye da kuma tuna irrin halin rayuwa da sukiye , shifa'u chairman ya gaji da zaman d'alin bayanin abubuwan da take fa'da ma balle ya tausayawa rayuwar tasu , Hajiya Binta kuma burinta baiwa tagani da jin kukkekukin tsohuwar ba , nan tace kiye haƙuri Mama komai lokacin ne kuma duk abunda yaye farko zaiye 'karshe ai Maraya namu ne dole mutanan da halin rayuwar ku domin shi d'a na kowa ne ,,,, ,,,,,, da zumman ta nema abu yazo anmman sai taga kwarjinin rana d'aya haka kai zata bare sai zuwa wata biyu ta saki zuwa da tallafi yanda idan tazo nema lokacin guda xata bata, dubu ɗari ta ajiye mata suka koya suka fitta ,,,,,
Husna ce ta taÉ“a bayan Rugayya " 'kawata ga abinchi nan achan an kawo a mota lokacin daya ta d'ago kanta gaba-daya gashin kanta ya rufe mata kyakkyawar halittar fuskar ta ,, jan gashin taye ta e " banson wasa dara. daran. idonta ta bude ,sai masha Allah 'rugayya kinan niffa da gaske nake miki bar kuka mujee ga Altine chan suna girki harda indomie da aka kawo , nan taye murmurshi mai burgewa Wanda dimfuul nata ya fitoo sarari guda biyu jan gashin taye ta yanke tsunma ta tataya d'aurewa a dungule ,,, farin shinkafa aka dafa musu da. manja sai Maggi a tsarin su babo waqa irrin na yara na mata daban na yara daban kowa da sa'an shikkaru sa yake chin abinchi …..
"Hajiya Binta meyasa baki tambaye ta ba dube da gaba-daya har numfashi na na wahala kuma kuÉ—i har dubu d'ari anya kina da hankali kuwa " Alhaji kinan ai na harbul dutse daya akan tsuntsu biyu ne nan da wata guda zan Kuma mugayyamata zata aminchi , anmman lokachin guda akaiw zargi haka ta kwantar mai da hankalin sa har suka kuma gidan su..
ABUJA
Jamal ne zaune akan kujerar yana sarrafa laptop " son kaji ko zamuje Gombe state akaiw wane kwangilar da nasamu tare zamu ji dakai daga nan zamukai tallafi na gidan marayu dake jahar Gombe " okay Daddy but kasan banson shiga irrin wanan town nin and me zai had'amu da gidan marayu kuma "?...
"look my boy she taimako abune mai kyau idan kana da arziki Allah nason ka taimaka wa na 'kasa dakai kaga bana 'kasar nan kwangila ce mai tsoka na samu to Yakamata muyi Alkaire kafin mu fara aikin kaga kaina zanje da kai yara ne abun tausayi wasu sun rasa Iyayyen su wasu kuma duk mutuwa sukayi e wasu kuma " …….katse shi yaye da cewa ohh my God to Daddy naji ,' Zan shirya right hakan yamaka " girgiza kai yaye yana mamakin hali irin na yaron nasa sam baisain dogon magana da shiga harkar talakawa kamar mai jinin sarauta a jikin sa ko don ance kudi ma nasa izaa ' Daddy said something " ohh my boy okay get ready da safe zamu wucce airport mu kammala aikin da zamuyi na project nin sai mujee 'kauye mafe kusa ,,,,,,,
GOMBE
******___************************___******
gaba_daya yaran suna zaune suna karatun Alkur'ani wacce ake koya musu Ruqayya da husna na zaune a kusa da junan su harda had'a hannayen su jikin na juna ,, moto ci ne suka shigo harabar fillin da gudu. gaske nan da nan 'kura tashi Yaran ne suka mi'ki tsaye suka zagaye fillin ( wanan al'adar su ce).
kayan alfarma aka fara saukar wa kofi kofi komai da komai na bukatar harda su sweet da chocolate da 'kyar Daddy ya rarrashi Jamal da yafitoo ya buÉ—i wa yaran ya waklichishi jira yaran akaye a fiillin kamar masu assemply nan su Mama suka gaisa da Alhaji Ali yafara rabawa da kansa irrin kaya guda daya da takalmin soson wanka sabulo Kowane yaro anyi pack nasa a leader da maza aka fara sai mata Ruqayya da gaba-d'aya hankalin ta na kan Jamal itta da husna na maganar " husna kinga yaro ne fa dube kayan sa nan " nan husna tace yaran masu kuÉ—i ne anya wanan yana tusa da kashi da fitsari kuwa dariya Ruqayya taye tace to inda ma yanayi mai 'kamshi yakiye ,dai dai lokacin da aka zo kayi ta kuwa don bata lura ba dariya kawai takiye , hararra Jamal ya buga mata "ke dalla 'karamar mahaukaciya bakigani ana baki abu ne ' " ne zaka cewa mahaukaciya ne wallahi da hankalin na tambaya Mama ma " murmurshi Alhaji Ali yaye yace "ye haÆ™uri i'yar yarinya bai iya hausa bane bahaka yake son cewa ba " murmurshi tayi nagodee Baba , kullum kana kawo mana abubuwan masu dad'i " dariya yaye ya e me sunan ke yarinya" dariya yaye har kumatunta ya lotsa tace "Rugayya".. shafa kanta yaye don abun ya d'aure mai kai murmurshi yarinyar sak irrin na Jamal, juya kanta taye , hararra ta buga mai ta amshi tace nagodee Allah sa kazama mai taimakon marayu a rayuwar ka kafin Jamal ya ganta ta gudu nan ya baiwa Husna nata cikin minti talatin suka bar gun bayan sunchikka su da farinciki da walwala da samun inchi daga nan har tsawon wata biyu basu da matsala kayan abinchi ….....
Finally
Ya Allah ka wanzar da farinciki cikin zuchiyar kowane maraya a fad'in duniya.
Ka wadatar da dukkan marayu , kabasu tallafi, ka sanya Imani a cikin zuchiyar bayanika da su agazamu su .
sukuma marayun Allah ka basu hankalinda sanin Yakamata ba'a maraya sai rago......
Al'kalamin Æ™anwar sojah-----------ce ✍️💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞
ðŸ˜ðŸŒ—DUHU CIKIN HASKE🌗ðŸ˜
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage , Ruhi biyu & now
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
The game was begins, everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
2️⃣7️⃣➡️2️⃣8️⃣__
KANO
"Haba Ahmad kaye wa kanka fa'da mana a rayuwarka yanzu ace tsawon shikkaru bakwai har yanzu baka saisaita da matar ka ba Kuma i'yar uwa a garika , me make tunani gobe zata haifar maka , abun ma da d'aure Kai ga rashin haihuwarta be kuwa Anya ba zargi na zai zama gaskiya ba akan ka na cewa har yanzu baka San Ruma a matsayin matar kaba " …….
Saurin d'ago da idon sa yayi akan unma khadija yace haba umma meyasa zakimij wanan zargi kawai lokachin haihuwar ce bataye ba kinsan komai na Allah ne " to shikkinan Allab bamu mafita , yanzu yaa maganar auren naka da yarinyar kon saisaita ko ?" girgiza kansa yaye da sosa kanta murmurshi kawai taye to Allah bamu sa'a " ameen yace ya fitta daga d'akin nan da nan dogarai sika rufamai baya dricrt d'akin sa ya wucce nan ya hanqo Ruma zaune illahin jikinta a waje sai murmurshi yakiye tana Danna wayarta ganin sa ta mi'ke "Yayya Ahmad sannu da dawowa " ummhummm yauwa maganar auren na da yarinyar nan Zainab saura wata d'aya yanzu idan kinason wane abun ki rubbutya ke turamun "ya wucce ko kallonta baiye ba , hurkar da wayarta taye ta zurma da gudu zuwa d'akinta ta fashe da kukka man ta fasa glass cup guda ta kwashe kwalbar barasanta ta antaya ..,
ME YAFARU BAYA A SHIKKARU BAKWAI DA SUKA WUCCE TSAKANIN WANAN MA'AURATAR AHMAD DA RUMAISA…..
Babo wane abu da sauya game da halin da Ahmad ke nunawa na rashin nuna soyayya ga i'yar war sa RUMAISA tun abun na damun iyayyen nasu har suka ha'kura ganin cewa dao suna zaune lafiya ba Mai kawo 'korafin xaman da sukiye , ba wane abunda ya shiga tsakanin su tsawon shikkara d'aya lokachin da Hajiya Zahrah ta gano hakan hankalin ta ya taahe Ashe duk wahalar da take aha a banza be tunda Bata mallakin komai ba akan Ahmad Nan ta sake Shan d'amara na nemawa RUMAISA soyayyar Ahmad Ido rufe ko ta halin 'ka'kani hakan kuwa ta faru a sannu a hankali hankalin sa ya ya dawo gun 'rumaisa anmman duk da hakan bai ta'bacewa Yana 'kaunarta ko na da'ki'ka ɗaya ba , itta kanta abun na damunta anmman dake tana yin abunda yake gabanta kuma tana samun buƙatar hakkin aure dake kan Yayya Ahmad shikkinan,,,,,
Duk abinda take so kuwa ko zai haura milion daya ne cikin rawar jiki zai tura mata abinda Hajiya Zahrah takison kinan ya kankama a cikin rashin hankalin ta hala ta ringa baiwa Ruma maganin hana haihuwa a cewar ta yarinyar zata tsufa da wuri yaye nufin 'karin aure ,anmman idan tana shikkaru suka tatse shi suka dun'kufar da arzikin nashi da gatan da yake samu sai ta haihu ,duk wanan abun Ruma bata da labari itta dai Mommy Zahrah na Bata maganin da sunan na gyran jikin ne anmman batasan É“acewa hana haihuwa ba ne ,, haka a ka kwashe tsawon shekaru shidda Ruma na cikin halin son haihuwa ,,hala zataye ta kukka tana gayawa Mommy sai tace taye hakuri haihuwa lokacin ne ,su kansu Iyayyen rashin haihuwar na ta'ba musu zuchiya duk da cewa sunsan komai daga Allah ne anmman mafita É—aya ce ya kuma yin aure anan zava tabbatar da inda matsalar yake , anmman yana babban mutum mai je a fad'a a ' Nigeria kuma ace ba magaji abun sam ba d'adi hakan yasa zava aura masa wata i'yar tsohon shugaban kasar Nigeria wacce ta kasance mai matukar k'aunar sa kuma ba laifi gina yana bata time nashi , kasancewar yarinya ce da bazata haura shikkaru ashirin ba kyakyawar gaske mai matakin karatun dgemree wacce ta karanchi ilmin likkitance. Zainab Aminu Dabo kinan …. ..
BACK TO STORY..
Ilham ce (Æ™anwar Ahmad) ta shigo É—akin Ruma ta sameta kwance Tana latsa wayanta 'gaba'daya imanin ta ya raja'a akai da alama abu mai muhimmanci ne ya É—auke mata hankalin ta taÉ“a 'kafarta taye nan take Ruma ta sake wayar a 'kasa ta rusa ihu " kira Aunty Ruma wane irrin tsoro gariki haka mekikyee a wayan karatun Novel ko " kaii ilham kinye mugun tsorata ne wallahi ya zaki shigo ko sallama babo" gyrah zama ilham taye tace " kedai baki hankali ne daman sallama yafe goma wai tukkuna wane abun ne hala ko sabon book ne banda labari " kedai bare ilham wane zazzaffan book na samu daga group nin Royal Star writter's , " d'auko wayan taye daka kan tayis ta chigaba da magana " Aunty kinye shiru ne sunan book nin " ke ilham bazaki iya karantawa bada akaiw abun tsoro sunan sa RUHI BIYU mallakin Zahrah Royal Star da "Æ™anwar soja , akaiw abun mammaki da ban al'ajiba ga kuma tsoro , but akaiw audio ma zakki iya samu a duk inda kike so " wow aunty Ruma gaskiya kin burgini ashe yau zanyi karatun anmman bazanyi da dare ba " Ni kuwa yanzu wanan book nin nake karantawa mai suna RABI DANJA na wanan 'korariyar marubuchiyyar littafin BA'KAR 'kaddara Rumaisaaliyuinuwa ,akaiw abun NISHAD'I da ban dariya wallahi ke gaskiya ba laifi , to kinga Ilham barin da surutu haka nan jike zan chigaba da karatun na ," hummmmm wai ya maganan auren Yayya Ahmad me kike shirya mana " muz'kule ta kaimata a jinya ta sake uban 'kara ta gudu tana cewa " Aunty Ruma a rage kishi plz …
chigaba da karatun ta taye ranar zancen …
tofahh Yayya Ahmad na shirrin 'kara aure…
ga Ruma nan na zaune har yanzu batasan manufar mahaifiyar ta na gabata haihuwa ba …
Shin Yayya Ahmad zai samu nasarar auren Zainab Aminu Dabo idan har Mommy Zahra take labarin ya al'amarin….
ya kamata Duhu cikin haske ya kasance haske kawai waye duhun da yaye kutse cikin hasken..
ku biyo ne daga Alkamin Æ™anwar soja ✍️✍️
💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞
ðŸ˜ðŸŒ—DUHU CIKIN HASKE🌗ðŸ˜
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage , Ruhi biyu & now
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
The game was begins, everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
2️⃣9️⃣➡️3️⃣0️⃣__
BAUCHI
Zurum Mairo 'kazamiya ta shiga guntun dakin da Buba da Kamal ke kwana da tulun ruwanta tana watsawa filin ruwa saurin tashi Kamal yaye yana mirza idon sa da adu'ah tashi daga barchi yake kallon Inna mairo , itta ma hakan ne ya kasance da ita buÉ—e idon ta taye " wai Kamal kai nake gani anan ko dai tsufa ce ai Buba ya kamata nagani ma " a ah Inna mairo ninee Kamal fa , hamma buba bai dawo ba " ihu ta buga da sallame ta yar da tulun ta ta hayyu kan Kamal da bugu kamar wacce ta aiko sa ga duniya , kuka yakiye bil_ha'ki da ihu wanda gaba d'aya yaranta suka tashi nan da nan iro ma ya shigo É—akin ya d'aga uwartasa sakan kan Kamal " haba INNA mekeke haka ne yafaru shiru taye tana hakki ganin haka ya biyo ga Kamal
" Kai don uwarka mekawa uwarmu da safiyar nan "shiru yamata China yace wallahi banyi komai ba kawai kafin ya gama ta nufi da "yau sai kabar Gidan tsinanni ka gayyamun gaskiya ya kaye da tuwo jiha "ganin da gaske takiye ya bud8e baki ya gayyamana gaskiya abunda ya faru nan da nan ta riqi saitin zuchiyar ta tafara tari jini ta gani daga bakin ta ta fadi a 'a kasa a sumee " ihu iro yaye ya hau kan chikin Kamal .da bugu wanda ya buge shi a saitin idon sa nan da nan jinin ya fara malala , Bala da bukar ne sukaye kan Inna mairo suna jijjiƙa ta shikam iro wawa sai bugun Kamal yakiye daga bisani yanada kamar tsunma ya fitta dashi daga cikin gidan daga baya kuma Kamal da jikin sa keta rad'd'adin ciwo ko'ina anmai muguwar rauni ga azabar ciwon ido nan danan ya daina ganin komai sai duhu a durgushe iro ke kansa har saida ya fidda shi bakin 'kauyrn " don uban ka Kamal su kabar 'kauyen nan ko da wasa na sake ganin wanan kazamar fuskar taka ba idon ka zai cire ba ka huta zan kuma maka sanan na jiri kunne ka da hannun ka ɗaya da 'kafa barnan kafin na chikka zancen na duk da Kamal baya ganin hanya haka ya runtuma da gudu ko waiwaye bayaye ga tsananin yunwa da ciwo sai faman d'ingishi gudu yakiye yana harda hannun sa da 'alama 'gashin hanun ya kwace ,
Ke cewa Iro yaye da dariya na mugunta nan ya juya ya kuma gida koda ya kuma ya samu Inna mairo sai numfashi take mayar wa nnan suka bata ruwa suka kira makiyan su ,,,,, wane mai bada maganin ne ya musu bayanin cewa Inna mairo ta samu matsalar na'kassa barin jikin ta ya shanye 'bangarin dama don haka hanunta bazakiye sake motar Ba hakan ya faru ne don tsaninin ba'kin ciki da ya shiga zuchiyar ta har yaye mugun buguwa anmman a samata sasssakin bijire data bata ji ana sakawa ana shafamatq idan Allah yaso zata warke ,,,,,, nan ya kuma ya baro tsaye tsaye suna kallon juna iri ne yace "to ki Inna Daman kurchiya zaakiwa Kamal sai ta faÉ—a kan bub da kin gayyamana ai da tube mun kori shege har bakin 'kauye anmman ga abinda akikwa kanki nan ne kinga zan sayarwa shannu ukku nan masu lafiya zan tafe birnin kawai neman aiki bazan iya kulla da ke ba gaskiya kaifa Bala me kace Bala ne ya 'dago kansa yace ahh haba kaina babba kace bazaka iya ba sai ne ai akaiw wane dukiyar a dakin ta ta 'boye na baffa shima mu dauka zai ishemubzuwa chan birini neman. sana'nar ye " d'an gsri ksifa bukksr shiru yaye ya É—an kaikaice fuska yace" zan zauna da innaa mairo ba komai ku kiji kawai dariyar sukaye nan suka fitta sai shirrin zuwa birnin inns mairo 'kazamiya duk abinda sukace tana jinsu nan da nan hawaye suka bi ta bayan kunnenta……….
Buba a cikin daji
****************************************
Yunwa ce ta fara galabaitar dashi ya samu wata bishiya ya kwanta yana jin ganganr jikin sa na masa babban burin sa baya wucce yaje ya bar wanan yankin gaba É—aya idan ba haka ba zuchiyar sa zata iya bugawa a kowacce hali yun'kurawa yaye da gudu gudu ya chigaba da tafiya sai hakki yakiye yana sauri ko waiwaye bayaye bare ya saran cewa zai kuma ya huta ,
****************************************
KAMAL A DAJI
tlTsananin rana shi yasa Jamal zubewa a 'kasa sumamme , wass ya daina numfashi ga dajin alamar ba wane mahaluki da zai "kifta a wanan tsakaliyar rana chan na hango wane mutum da shannaye sa yana hango Kamal ya tsorata vmchan da ya matso yaga yaro ne 'karrami ga rauni a jikin sa nan da nan ya zuba mai ruwa ihu mai 'kardin gaske Kamal ya zuba Jon ruwan yaye tamkar tafasasshen ruwan zafi ,
****************************************
BUBA
jin ihu daga Nisa yasa ya tsaya hal yana juyi wa kamar nasan wanan Muryar juyawan da za'ayi Baiye sune ba wata qatuwar mita taye sama dashi ta lafta da 'kasa nan da nan jin ya fantsama ya wanke saman kiran gaba-daya ,,,,,,,,
muguwar rivars motar taye taye baya da sauri "innalillahi wa ina iallhin raji'oun muniyi kissan kai yau mun shiga ukku " cewar d'ayan mai sanye da uniform na i'yan sanda "shima É—ayan cewa yaye kawai mu duba muga inganta da rai mukaishe China gari a asibiti mu barshi idan ya mutu kuma muyi gaggawar barin wanan fillin ……..
KAMAL A HANUN MAKIYAYYE
Haka wanan bafullatanin ya kama Kamal ya d'aure mishi hannu kana ya wanke mai ido da ruwan salkan sa guntun fira ya bashi da ya rage mai kamar daga sama charxf Kamal ya kamala dukka yasa a baki lokacin guda mutumin ya gogge hawayen sa yace " yaro daga ina kake ne sunan ka mekakkiye a wanan dajin ?
to masu zuwa birnin sai mucce Allah tsare hanya………..
haba mairo'kazamiya ya kamar kin karayya tun yanzu kin fara zuba da hawaye bakiga komai bafa yanzu aka fara ai…
to Kamal yana bukatar taimakon gaggawa , akawo masa dauki Please…
ina labarin Buba bawan Allah fatan dai zanzo acce ko a hanya naganka yanzu
Allah sarki Buba R' I 'P ne ko zamuje Allah baka lafiya ….. naso ace kana lafiya da zaka taimakawa Kamal ku tafe tare ya haka too…
ga Kamal a hanun wanne. bafullatanin ya zata kaya zatsakanin su shin Kamal zai gayyamasu gaskiya ko kuma dai ya zata faru….
all in DUHU CIKIN HASKE
Daga al'kamin Æ™anwar sojah-----------ce ✍️
💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞
ðŸ˜ðŸŒ—DUHU CIKIN HASKE🌗ðŸ˜
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage , Ruhi biyu & now
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
The game was begins, everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
3️⃣1️⃣➡️3️⃣2️⃣
GOMBE
" In sha Allah zamu kasance masu rigon marainyar Allah wallahi rashin haihuwa tsawon shekaru ashirin mun gaza jurewa shiyasa mukazo nan domin neman taimakon ke uwar marayu na gidan gidauniya, ke kad'aice zaki shari mana hawayen mu ke bamu i'ya macce zamu kasance masu kulla da al'amarin ta tamkar mu muka haifeta, " cewar Hajiya Binta tana matsi idon ta da ke hawaye , dafata chairman yaye idan zamu samu yarinya kar ta wucce shikkaru bakwai a duniya don Allah ke taimaka mana mun san darajar d'an adam kinsani " murmurshi Mama taye " shikkinan yi da ace ba ku samu bane bazan baku ba anmman kun kasance masu taimakon rayuwar mu kuma har dad'in kowa kuki baku da matsala Allah ya mana maganin komai zan baku i'yata. cikin yarana zan bada umarnin a kawo biyu ku za'ba d'aya ," kafin tagama maganar Hajiya Binta taye charaf" ai ranki shidaÉ—i mu ko biyu ma zamu iya rainon su ko Alhaji " girgiza kai yaye alamar ey kallon su Mama nan take bata gamsu ba taceAllah sarki kar kaddamu chairman d'ayan ma ya wadattar " ba matsala fitta Mama taye ta kira committee member ta mata ukku ne nan suka shiga sukaye magana Husna da Ruqayya aka sa agaba nan suka zo suna muzurai da idano kuwa na addu'a kar yabar gidan Mama ,don ansaba zuwa d'aukan marayu a wanann gidan ,,
Hajiya Binta ce ta shafa gashin kan Ruqqaya "yarinya kyakyawa kamar buzuwa me sunanki "tunda Rugayya ta ganta taki sam matar bata kwanta mata a rai ba nan tace " sunan nan Ruqayya wanan kuma Husna 'kawatace kullum bama rabuwa " cikin zuchiyar Hajiya Binta tace "don ubanki kuwa dole ku rabu a daren yau " a zahiri kuma tace "Allah sarki yarinya da ido tayewa mama magana tace " zaki zauna dane zan baki gata sosai daga yau ma sunana Mommy kinje ko wanan kuma dadddyn kine "nan akace Husna ta tafe a karshin dai da kuka da da burgiwa aka raba Ruqayya da asalin ta wanda Husna ma sai kukan takiye da kyar aka raba su nan Hajiya Binta da chairman suka dauki hanyar zuwa dad'in kowa sai mucce ......
Maraya dai amanar Allah ne duk wanda ya karya alƙawarin ya tunatar da Maraya tun a duniya Allah zai masa sakamako ,
sai bayan tafiyar su abada Mama ta tuna da wanan akwatin da aka bata nan ta kira sauran committee ta gayyyamusu don kar rai yayi halinsa idan chairman yazo abashi ya kaimata a zaton su zai dawo kawo musu tallafi yanda ya saba ,,,,,,
BAUCHI
****************************************
Tuni makiyayi nan ya gyara wa Kamal hanun sa ya juya ya tafe ya barshi a fillin tunda ya kasa masa magana nuna mai hanya yaye yace "idan kana so fitta a daji. nan ne hanyar da zaka bi dod'ar zai fidda ka cikin dajin nan" ,, kwanciyar yaye abu shi nan da nan barchi mai wahala ya sacce shi a 'kasar bishiya chan yaje motsi a akan 'kaffarsa a hankali ya bud'i idon sa machiji ya gani runtumimi yana hawa 'kafar sa baiye ihu ba kana bai motsa ba burin sa kawai majichin ma ya kashe shi ya huta da wanan wahalar ta rayuwar sa ,, koda machiji ya zo har jinya sa ya kuma runtse ido baki ya bud'i daa niyyar kai sarra sai yaye ihuuuu ya lankwasa ya warware jikin sa daga na Kamal ya juya ya tafe da sauri abin ya bashi mammaki matuƙar gaske "me yasa majichin juyawa haka ko dai shi nin bakin jinin garisa wanda majichin ba bazai chinye shiba" buga 'kafar a 'kasa yaye ya chigaba da tafiya cikin wanan dajin ,,,,,,, da zarar yaga lokacin sallah yana tafiya sai ya tsaya ya kwantanta sallah ya chigaba da tafiya har dare ya riske sa. cikin wanan dajin anan iddo ya fara raina fatta ..
****************************************
HANYAR BAUCHI DA BUBA
Tunda suka sa shi a mazaunin baya mai zaman banza suka 'karawa motar su gudu baji bagani gani don ganin irrin jinin da yake zubewa a kansa duk da cewa sun daure masa kai da 'katonn 'gyle basu isa ko ina ba sai babban asibitin cikin garin Bauchi a inda aka bashi tallafin gaggawa domin ceton rayuwar shi " tabbas jami'an tsaron nan kunyi 'kokarin kawushi da wuri badon haka ba da tuni ya rasa rayuwar sa " murmurshi d'ayan yaye ya gogge gumin fuskar sa yace " alhamdullah taye akaiw wane 'boyayyin al'amari ne akan yaron tunda kuga ya kasance a raye duk da matsala kai ne ya sameshi " nan doctor ya amsa da cewa "yawancin irrin wanan baya kai minti goma mutum ke mutuwa tabass Allah ya bar mai rayuwar sa ta wane babban dalili " kuÉ—i sosai suka bawa doctor da cewa sukam zasu tafe aikin so don haka ga ajiyar mara lafiya idan ya warke kud'in account nin sukaye saura to abashi yaye tafiyar sa" ,, haka suka juya suka tafe ,,
BUBA dake kwance rai a hanun Allah da oxygen an d'aure kansa da 'katuwar bindiji " doctor ne yace wa nurses ko da ya tashi da wuya memory sa ya dawo dai dai kasancewar jini ya shiga cikin kwakwalwar sa anmman daga baya a sannu a sannu jinin zai iya tarwatse wa nan ya fitta ya barso da mammaki …..
ne kaina ƙanwar soja mamakin ne kiye da irrin wanan al'amarin ,,,,,,,,
TSOKACHI
Akaiw wane lokaci da nake karanta irrin litattafai na Hausa na kanyo mammaki idan akace mutum yaye hatsari har ƙwaƙwalwa sa ta bugu ace losing ne memory inaganin hakan tamkar kawai labari ne anmman ban gabatar da hakan ba sai da naga abun ya faru da wane nawa , akaiw irrin irrin su dewa a cikin duniyar mu wallahi wasu ma manyan mutane ne sai dai mucce Allah basu lafiya da kariya ya kuma dawo musu da hayyachinsu idan hakan ne mafi Alkaire a gari su ameen
Alkalamin rubutun 'kanwar soja ✍️💞💞ðŸ˜ðŸŒ—DUHU CIKIN HASKE🌗ðŸ˜
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage , Ruhi biyu & now
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
The game was begins, everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
3️⃣3️⃣➡️3️⃣4️⃣
GOMBE…
Cikin Da'din kowa , zaune Ruqayya ta kafa kanta a cikin 'kafarta sai rusa kuka takiye na rashin sabo cikin shigar dogon riga na kanti ,, " hummmm" cewar Hajiya Binta dake shigowa a bakin 'kofar gidan ,,,,
"ke Ruqayya me kikiye har yanzu baki fito ba bance kukkan ya isa haka ba kinga taso maza ke ce tuwo kar kimin asarar kuÉ—i na wanan shine SIYASA KO DOKA my next book insha Allah, ,
mi'kiwa taye badon taso ba haka Hajiya Binta ta tusa Ruqayya a gaba sai da ta chinye fried rice da pepper chicken ya had'a mata da fatan hira nan da nan Rugayya tajitta a sama barchi kawai take bukata , shafa kanta Hajiya Binta taye "yauwa i'yata Ruqayya nan da kwana biyu zamu tafe zuwa garin Bauchi mujee. ziyara chan wane guri ke kwantar da hankali ke kice arziki iya rabonki , kafun" ,shiru kuma taye ganin. takafitta da ido nan ta kaita wane daki mai Khan gaske ta kunna nata tv cartoon take klalo Nan da nan abunka da yarinya ta macce komai , bata da aiko sai tace abinchi masu kyau da gyran jiki daga nan tasha kallo don ma dai yarinyar akaiw 'kok"karin sallah inta Hajiya Binta ce ba ruwa ta da Sallah ta ma bare ma na yarinyar mai shikkaru bakwai kachal a duniya …..
****************************************
DAJIN BAUCHI
Kukan kura shi ya farkar da Kamal daga barchin wahala yakiye bud'i idon sa yaye yana kallon , da ido d'aya ya hango wane jibgigiyyar b'akar kura tana matsowa tana zubar da yawu a bakin ta , tunda Kamal ke rayuwar sa kwanan biyu nan a daji bai taba chin karo da tashin hankalin da ya firgitar dashi sama da wanan 'bakar ƙurar ba , babban Matsala ma yanzu baya gani da idon sa na hango dama ce kawai ke gani a kumbure idon yake tun bugun da Iro yakamai har yanzu bai dawo saiti ba , 'kafar sa kuma duk hucce hucce gaya ce da wasu 'kana'nan ciwoka , ja da baya ya fara ye nan kurar ma ta 'kara kaimin tunkara su ,, take ya mike ya fara gudu baji ba gani a inda kurar ma ta mara sa baya da gudun gaske wane iccen ne mai matukar tsini yace karo da ita nan ya zube , yunkurin tashi tsaye anmman a banza jan iccen yaye da ihu nan da nan kura ta hau kansa 'ko'karin cizo yake kaina kamal a inda yasa hannu biyu biyu yana tura fuskar ƙurar da ihu da harmammi ya janyo iccen sai a wuyan wanan kurar nan taye ihu mai gurnani farchin ta ne ya yaga dai dai cikin kamal baisan sanda ya kuma sambada mata wanan iccen mai tsonin ba ya ture ta nan yaga fillin na zub da jini yunkurin juyin yakiye anmman a banza kurar ta mai nauyi kumawa yaye ya haɗa ha'kurar sa filli guda ya ture ta da dukkan karfen sa nan kurar ta zube tana magaggin mutuwa tsoro dajin ta shiga jikin sa ganin jini na fitowa a hankalin daga cikin sa nan ya runtuma da d'ingishi yace bakin wane ittachin ya yanke guntun rigar sa ya d'aure cikin sa ,bai tsaya ba don tsoron kar wane kurar ya fito don haka ya kallala'ba ya shiga dajin da niyyar tafiya ,,,,,,
****************************************
ABUJA
" Yaushe zaka zo kazo ka taimaka min mutuwa zanyi ,wai bazaka zuba " cewar wata yarinya da aka zagayeta da sarƙa wuta chi take 'bul'bula daga 'kasan da take ittatutuku taki lelo a sama gashin kanta ya barbaje a fuskar ta hannu ta mik'awa namiji hannu takiye ka fidda ne zasu 'hallakani shin bakaji inna kiran ba " mi'ko hanun ta taye ya sanya nashi sauran 'kiris ya kama hanunta aka yanke sarkar ihu takiye nan taye 'kasa a cikin wutar legota yakiye anmman bata kai ga cikin wutar ba yasa hannun sa sa yaye tsawo ".
Firgita ya tashe daga barchin da yakiye yana toshi kunnen sa sakamakon ya janye tamkar har yanzu yana cikin wanan bakin dajin Jamal kinan nan ya kunna bolk da ke kusa dashi ganin akan gadon sa yake ya shiga toilet ya watsa ruwa kusan minti tallatin sanan ya dawo ya kuma kwanciyar sa da tsoron wanan mafarkin……
*****************************************
BAUCHI
Haka kamal ya ya tashe a harkitse akan wanan mafarkin da yaye d'aga kansa yaye yaga har rana ta fitto yana 'kasar wata gidan tururuwa runtse ido yaye da manne idon sa ya kai kansa sama nan ya hango wani b'akin dutse murmurshi wahala yaye yace Allah kasa 'karshin wahalar ta matso ne , a tunanin sa nan nin 'cilin 'kauye ne nan ya bude hanyar d'od'ar'.......
Al'kalamin Æ™anwar soja ta gazza fahimtar cewar wanan mafarkin duk tagwayen naye wacce ce mai neman taimako su har haka take firgitar dasu a cikin barchin su …..
meneeen manufar su Hajiya Binta da chairman a 'kauyin da'din kowa …
Ina makomar rayuwar Rugayya a cikin wanan gidan ..
ðŸ˜ðŸŒ—DUHU CIKIN HASKE🌗ðŸ˜
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage , Ruhi biyu & now
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
The game was begins, everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
Page 3️⃣5️⃣➡️3️⃣6️⃣
ADAMAWA MUBI
" Mama gobe ne zamu wucce Borno in Allah ya kaimu " Adda salma zaune akan wane kujera dake tsakar gidan nasu "gyrah zama Mama taye tace "haba salallamatu rabonki dakizo ke ganni fa shikarra biyu kinan anmman ace jiya kinzo kina cewa kuma gobe zaku kuma meke faruwa dake ne " kawar da fuskar ta Adda Salma taye ta gyran murya ba haka ba ne mama abubuwan na ne sukamun ga tsadar rayuwa kinsan ina sana'ata achan kuma É—an kudin shi nake turamiki to kinga ai banga zama ba " tswsss ne kike ruwa ko kuma yarinyar kinan ne take chin kuÉ—in !naki tsiya banza kudin da basa biyamin buk'atuna ko kad'an " murmurshi Adda Salma taye na takaichin samun irrin wanan hallayar a tattara da mahaifiyar ta , kawai badon wane abun ne yasa Mama bakin cikin i'yata ba sai don sunan Suhaima da na samata hakan yasa gazawa bukata d'aya tilo a duniya tsana ,,, tashi kawai taye ta d'auko buta taye bayin gida baki Mama ta saki tace aikin banza 'karyane da anyi magana ki nuna kinfi kowa tausayi ki rassa sunan da zaki sawa yarinya irrin wanan wai Suhaima suna da ko mahaukachi bazai sawa d'an sa ba " itta dai ko a gylen ta tasa ba da wanan chin mutuncin da Mama takiwa i'yarta Suhaima tun abun yana damunta har ta fitta a ranta kasancewar tasa ba da halin uwar nata hakan yasa a wanan zuwan ko zuwa da Suhaimar ma bataye bah….
ASIBITIN BAUCHI
" likitoci ne da zasu kai biyar da wasu nursres tsaye akan gadon da Buba ke kwance yau tsawon kwana bakwai kinan yana kwance hakan yasa suki taradudin tashin sa yau suka sa rai sosai don haka suke jiran time nin farkawar sa ,, a hankali ya ya motsa fusata sa a hankali yake motsa bakin sa ganin kamar bazakiye naga ba ya buÉ—e idon sa a hankali yanji dishi dishi haske ne ya haskaka idon sa saurin rufe idon yaye ya fara kallo don haka ya ja hannun sa na dama ya tare hasken ganin hakan likitoci sukaye umarnin da rage hasken d'akin sanan ya sake bud'i idon sa rass ya 'kare mu su kallo kowa sannu yake masa anmman idon ne nashi hakan yasa suka gayyamai duk abunda ya faro kuÉ—in da ya rage a asusun naira dubu bakwai ce suka bashi da sallamar sa ,,, fitta Buba yaye ya kama hanya bayarda ya san inda ya dawo ba tsayarwar napep a gabansa ya tuna da cewa shima ya hau ya tafe wane gurin mai napep ina zakaji yanzu " mai napep ne yace tasha zan wucce kai wanna passenger " to ka kaine nema chan " ya shiga badon yasan meye ma'anar passenger ba direct ya aka tsayar dasu a bakin tashar mota dake Bauchi a inda aka cikka ma'kil ana zirga-zirga wasu kuma na talla masu 'kosai ma naye d'aga chikin sa yaye don ya tuna yana jin yunwa direct ya wucce gun mai 'kossai ya zare naira d'ari biyar ya bata tasa mai na d'ari da sanje a 'kasan bishiya ya samu ya zauna yana chin abunshi yana zare idanooo
KAMAL A DAJIN BAUCHI
Isuwar sa kan wanan dutsen yafara jin hayaniyar mutane ga muguwar yunwar da take faman hallaka shi saurin isowa yaye fillin yaye nan yaga moto chi da masu talla ana ta hada_hada kamar dai kasuwa ba ko'ina ba ne wanan sai tashar Bauchi ,
Mi'kiwa Buba yaye ya tsaya kusa da wata motar da ake ta kiran Maiduguri Borno masu zuwa sauran mutum É—aya , conductor ne yaga Buba tsaye yace malam tafiya ne ' yace eyy nima zane Borno ko " nan ya shiga Kamal ne yazo ya tsaya yana layi da tangal tangal hango Kamal yaye yana lashe leader 'kosai da yace yanzu fitowa yaye " malam yanzu zamu tashe ina kuma zaka "kuyi Hakuri zanje nangun mai 'kossai amso wani zan zo " girgiza kai kawai yaye saki mi'ka mata É—ari biyu ta zuba a leader nan yazo dai dai bishiyar ya ajiye wa Kamal leader a lokachin da ya sunkuyar da kai zai d'ago kai kinan yaga waye yabashi motar tafara tafiya conductor ne yace zamu tafe saurayi ko waigen Kamal baiyeba da gudu ya shiga yana kallon sa ciki da tausayin yanayin. rayuwar yaro nan motar bus ta bud'i wuta sai hanyar Maiduguri.
Ko joyawa Kamal baiye ba 'kosai biyu ukku ukku yake zubawa a bakin sa hannu baka hannu kwarya ,tari yafara yi alamar yana bu'katar ruwa anmman bai tsaya ba ce kawai yakiye nan wasu tsirarra mutane suka fara dawo da hankali su garishi ganin irrin mugayem raunin dake jikinsa gashi nan duk boka tamkar mahaukachi yanzu kam tarin ya munana lokacin da yagama chin 'kosai " dalla yaron nan barnan 'kazami kawai irrin kune masu hana ruwa gudu da wanan 'kazantar jikin naka wazai zo 'kasar bishiya nan ya saye 'kosai " cewar mai tuya 'kosai " nan da nan wane ya taso yace yaro bakaji ana mgna bane don Allah chan tashi kabaiwa mutane guri wawa kawai ,,,,,,,,,,, tashi yaye yana tari sosai nan wasu soka toshi hanchin su wasu kuma harda runtse ido sukiye ,,,,,,,,,
Nan yafara jan 'kafarsa yaye gaba sosai kusa da inda motachi ke parking yana neman inda zai samu ruwa domin kauda tulun 'kosai dake 'kirjinsa , kyakyawar yarinya da bazata haura shikkaru bakwai ba tazo da gudun ta kad'an ta bud'i gorar ruwa a hanunta ta d'angawa Kamal da yafara fitta daga hayyachinsa , da sauri ya amsa yakai baka bai saurarra ba sai da yagama faro tass ya rigi " Nagode " Nagode!! Nagode!!! " sannu kaji d'an uwa " gata chan gata chan ku rigomin itta " ke don ubanki Rugayya uban me yasa kika fitta daga mota " mari takaima ta da taga wasu taurari guda ukku suna zagaye juna , bata fahimchi lokacin da sukaja hanunta ba sai jinta taye a cikin 'bakar mota 'kirar binz da aka rufe da tintik daga ido d'aya yaye yaga yarinyar mi'ko hanunta takiye har suka fitta sukaja motar su ,,,,nan ya kwanta wahallalen barchi ya zungure shi"".
Alhamdullah Finally wanan page nin na musamman ne ya tada min 'kawa zuchin ne , ya al'kalamin na bai had'a Buba da Kamal ba ,,,,,,,,
Da alama Buba ya manta kowaye shi yaye loosing Anything a memory sa... gashi dai a hanyar Maiduguri sai mucce Allah sauki ku lafiya....
Masha Allah naji dad'in ganin Rugayya yau da Kamal duk da cewa basu samun damar magana ba but very soon komai zai dai_dai ta ,,,,
WAYE DUHU DA YA SHIGA CIKIN HASKE ,, SUWAYE WANAN HASKEN DA DUHU YA SHIGA CIKIN SU.........
MUJEEEE ZUWA
Al'kalamin Æ™anwar sojah-----------ce ✍️✍️💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞
ðŸ˜ðŸŒ—DUHU CIKIN HASKE🌗ðŸ˜
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage , Ruhi biyu & now
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
The game was begins, everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
page 3️⃣7️⃣➡️3️⃣8️⃣
BIRNIN LAGOS
" Gaskiya a wanan zubin an zo da abu mai wuyan gaske tabbas inason d'aukakka da duniya mai tarin yawa anmman taya gunki zata bamu umarnin aikata zina da mahaukata kuma mahaukata har bakwai taya ma zan iya kwanciya da kowacce mahaukachiya a jure lokachin guda har su bakwai kai noooooooo" buga teburin yaye wanda yasa sauran da suka kai goma sha biyar zare idano " Alhaji Ali kinan ya muka iya raba iyayye da yaransu ta hanyar satan jarirai muka iya zub da jinin akan gunkiyar mu muka iya sa a cire idon yara mata da maza sai kwanchiyar mintona goma kachal da zamuyi da mata shine wane abun firgita hakane "...
Dariya d'ayan yaye Alhaji Ali kinan kunsan wato shi bai damu da harkar mata bane shiyassa rayuwar sa ke tafiya a hakan anmman ai ne wallahi ko yanzu akawo su facemark kawai zansa na toshi hanchin burin gunki ce da dukkan mu kukanta da mahaukata bakwai kuma d'are daya mu kwashi sparm nasu mu kaimata banga wane abun tayar da hankali anan ba right "Yana nuni da hannunsa biyu biyu akan sauran i'yan gunkiyar " hummmm gunki nan ta mana wando da riga itta ta fidda mu kunya a idon duniya tsaya mutane ke alfahari damu da dukiyar ku yau da ace mu talakawa ne akaiw wanda zai iya ganin sunan sa ko a social media ne balle ma a buga shi a gidan jaridu har a ringa maganar sa ai ne da kaki kallo na ko mahaukata maza akace muyi zinna dasu ba wanda ya isa ya dakatar dane , dukiya na masifa nakiso wanda zan chi har jikokina bazasu wahala ba suna nan ya fitto a duniya Nigeria tasan da motsi na ina alfahari da hakan cewar Alhaji Husaini na cikin littafin na mai zuwa wato SIYASA KO DOKA .. " hummmmm shikkinan bazaku ganibane aman abun da "k'azanta sosai "dariya dukkan su sukaye nan aka daura Alhaji Sambo akan nemo mahaukata da adadin su domin chikka umarnin mahaifiyar su gunkiyar..
anan kam sai mucce Allah ya shirya su..
ABUJA
****************************************
Kwance take a kan kirjinsa sai shafa gashin sa da yaye luff takiye tana wane lunshi ido kamar tsohuwar mayya sai lashe baki take shima so abinda na lura dashi sakon nata nakai mashi inda yakiso hanun sa a kan gungumita ta chiki bargo sai motsi yakiye minti goma nan suka fara fitta hayyachin su suna romance na juna baji bagani tamkar mayunwata, wayar tace ta dauke amsa kuwa acikin d'akin tsaff na 'karema dakin kallo nan na fahimchi wane babban hotel ne da ya amsa hotel sake kira akaye nan yace "Hajiya d'auki mana abin ma ya'bata haushi wane mahaukacin ne likitan ya a daren nan tana cikin duniyar holewarta" zare ido naye sosai nan naga ashe Hajiya Maryam ce mata agun Alhaji Ali ko sunan mai kiran bataganiba Kasancewa ta fitta a hankali ta ,, Muryar Alhaji Ali taji yana cewa "honey ina kikashiga ina ta kiranki shiru " gyran murya taye ta É—an zauna ta gyra gashinta tace "ammmmm ina toilet idan na fitto zan kiraka " datse wayar taye da kallo agaji Ali yabo watan jin Muryar matar tashi tamkar tana cikin wata gagarumin matsala,,, take ya kira budygurd nashi ya bashi umarnin sanarwa ma'aikatan jirgin sa zuwa cikin Abuja da safiya in Allah yarda 'karfe tara kinan….
yarda wayar taye ta kutuma mai uban ashar zata fara masifa wuff wanan saurayin nata ya danne ta nan da nan ya fidda ta a hayyachinta .
MU KUMA CIKIN BAUCHI
Tunda safiyar asubar fari Iro da Bala suka bar gidan inna Mairo 'kazamiya da tulin kud'in da suka tattara wane kam ma harda k'udinta da take 'boyewa inda suka barta a kwance kamar kullum sai Bukkar dake mata fiffitta a zaune tana hawaye ba magana haka suka fitta fashewa da sabon kuka nan bukkar ya fitta domin d'ibo musu ruwa a rafe ya sama musu abinda zasuce ..
Har tasha suka isa da Iro da Bala a inda suka raba kuÉ—i su dai dai har tagaika sunyi hatsaniya fillin rabon dukiyar a inda suka kama fada Iro ne yaye nasarar kayayyarda 'kanin sa Bala a 'kasa kasancewar sa daman 'kanin sa ne na ukku ma bin Jalo kinan sanadin haka Bala ya buga kansa akan wane dutse nan da nan kan yafara jinin tsorata sosai iri yaye ya fara jijjiga jikin Bala nan Bala ya mutu sauri kwashe dukiyar kawai yaye shi kad'ai ya kama hanya sai motar da zata kai a'a birnin Lagos ….. sai muce
RIP BALA YARON MAIRO ..
KAIKUM IRRO ALLAH SAUKIKA LAFIYA A BIRIN LAGOS YANZU KAM DAI ZAKASHIGA BIRNI SAI MUCCE A BI A HANKALI IDAN KA DAMFARE WANE YA YAFEMA WANE KAM BAZAI YAFE A ,
ALL THE BEST
ðŸ˜ðŸŒ—DUHU CIKIN HASKE🌗ðŸ˜
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage , Ruhi biyu & now
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
The game was begins, everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
3️⃣9️⃣➡️4️⃣0️⃣
LAST PAGE OF PART 3
BAUCHI
AFTER ONE WEEK
Duk baran da Da Kamal yaye yau bai samu abinchi ba sai dai ruwa a bakin masallaci , yasha wahala kasancewar yau anyi ranan gashi ko abinchin bai samu ba har rana ta fad'i haka ya kuma China bayan gari ya kwanta a 'kasar wata bishiya daga nisa yakan iya hango wane tsaunin gini kamar dai a kewayenta da zama hakan na nuni cewa akaiw mutum a cikin haka ya isa bakin fillin yaye ta bara "karshin wane bakin mummunar mutum yazo ya koreshi haka ya hau anan bishiyar yana iya leqo abunda ke faruwa a ciki ,,
'karar mota ce ta farkar fashe daga gingid'in da yakiye bud'i idon sa yaye da kyau ganin wane babban mutum da matarshi sai 'karamar yarinyar da anganta anga a tsorachi take mirza idon yaye kasancewar yanzu kumburin ya sake yana iya ganin kadcan kad'an yarinya da ta bashi ruwa ranar a bakin tasha yagani je yaye kamar ya sauko anmman ya kasa 'to bare naga me yasa aka kawo yarinya nan a wanan gun mummunar mutum" yace shiga cikin zanar dukka su ukku sukaye nan Kamal ya tashi tsaye don ganin jin yanda ya kawo su ,,
gaisuwa sukaye cikin wane irrin amo mutumin ya tashe ya fara tsalle tsalle ya e wanan yarinyar ittace aka samu , nan chairman yqce "kwarai kamar yanda kace baka bukatar akawo yarinyar da ta saba ma haifar kaba don haka wanan marainya ce kuma shikkaranta bakwai kachal a duniya " nan Hajiya Binta tace mun chiyar da itta kayan da'di na tsawon wata guda gata nan burin mu kawai a wanan karon mijina ya ji zance na reps Ina tabbatar maka duk abunda kakiso zamu chikka nashi " dariya mutumin yaye yace aikin ku yakamata tsawon kwana bakwai zanyi da ita ina mata fyade daga nan zan d'ibi duk wane abinda ta fittar koda jinin ta hakan ne zaisa aikin ku ya kammala " rass gaban Hajiya Binta ya zube tsoron kar ya fitar ta mutu a hanun sa tunda itta yarinya ce shikuma jibgigigine ,,
Mammaki ne ya chika zuchiyar Kamal da irrin wanan mutanen tunda yaji kalmar fyade hankalin sa ya fara barin ganganr jikinsa haka suka fitta da cewa zazo dawo sosai Rugayya take kuka " Mommy kar kubarbe a hanun wanan ba'kin mutumin kashi ne zaiye wallahi Daddy 'kankwanme hanun Daddy taye sharita yaye ya bata "ke don Allah bar jikin na chan zakiye ne ba dadddyn ki bane kinji ko sha sha sha burina samun kujera reps baki ba" haka suka juwa ganin haka wanan boka yafara kashi baki yarinya zo ki amshi abu mai dadi kinji ko ture shi tafara ye gsnin yana tatta'bata , ba'abunda ya fad'o mata a rai sai maganar da Mama marayu take musu na cewa su kuji mutumin da zaina tab'a musu jikin su ba mutumin kirki bane zare wandon sa yaye ya fittar da doguwar jilarsa yana shafa mai wasu abubuwan tsafin sa na magani zare ido kawai Rugayya takiye nan yazo ya danne ta yana junna nata abun wai ta gogge mai da 'karfe Kamal ya sau'ko daga saman ittace da ya karya wane rishin bishiyar shiga yaye ko excuse babo boka da hankali da bakan saura abunshi a gaban Ruqayya bai masan an shigo ba itta kuwa sai turjiwa takiye tana " Allah ka taimaka min waye mai taimakon nawa " shigowar Kamal yaye dai dai da ……………….
ABUJA
Haka Alhaji Ali ya amsa kirar yaron gidan sa cewa an samu wasu mahaukata biyar sauran biyu a cikin jahar Kano don haka yace a 'boyesu har sai ya dawo daga Abuja a nemo sauran kuma " budygurd ne ya bud'i masa motar ya fitto chikin shigar kamala fuskar nan tashi a ya motar burin sa kawai ya shigo yaga halin da matar shi take ciki domin a daren jiya ya kasa barchi sakamako jin sautin muryar ta a cikin wane halin ,,,,,,
Jamal ne ke zaune kwana nan ya rasa abinda ke damunshi akan muna nan mafarki da yakiye wane zubin kuma yana ganin fuskar yarinyar nan da ya baiwa taimako a cikin gidauniyar marayu,,,, sallamar mahaifin sa yaji da gudu ya masa oyoyo daga sa sama Alhaji Ali yaye ya sumba ce shi a neck nashi yace i miss you my boy " a i miss you too Daddy nayi kewarka zauna a kujeru sukaye where is your mom abunda yace kinan kallon sa Jamal yayi yace ammm Mommy ai nata nan I think yanuz kusan one week Bata Nan " what cewar Alhaji Ali da ya Micki shidai Jamal kallo kawai yakibinshi dashi ganin bakin fuskar sa
(ne kuma 'kanwar soja nace Jamal kai yaro ne bakaga komai ba indai a fuskar uban nan naka ne ).......
Kiran ta yaye a waya kusan two misscall bata amsa ba , hakan ya hargitsa tunanin sa anmman cemin taye tana gida daki kawai ya shiga ya kwanta tunani fal a cikin ranshi.
lokacin da Alhaji Ali ya kira Maryam suna wanka da saurayin ta don haka batsa ma me ke faruwa tana fitowa yaye dai _dak da kiran sa na ukku tsaki taja ta amsa mu honey " hararra saurayin ya buga mata wai kishi yakiye hawa kan 'kafarsa taye tana hargitsa 'kashin kansa tama waya 'umm na'am ranka shida'di ,inajinka barchi nakiye shiyasa " danne abun yaye yace " ammm ina Jamal " honey Jamal nan kasan yau weekend yazo mun gaisa ya kuma part nashi okay no proplem Ina hanyar shiga Abuja yanzu kimin tanadi na musamman amsawa taye badon taso ba …
a gaggauce ta shirya ta sallemi saurayin nata ta shiga mita da security nata ta iso gidan zaune Alhaji Ali da Jamal akan kujerar ta iso rass gabanta ya fad'i nan tafara kakkarwar zaza'bi nan Alhaji Ali ya mi'ki tsaye yace "............
****************************************
MAIDUGURI
Saukar Buba a tashar motachi Maiduguri yaye kimanin awa ukku mai kyau saboda rashin sanin cikakken me takawo shi garin nan kuma ina zai sauka wacce irrin hatsabibiyar rayuwar zai fuskanta a wanan yanayin hawaye ne suka sau'ko a bisa kumatun sa bai hana su zuwa ba kuma bai shari su ba domin kuka ma rahama ne a garishi
dai dai da tahuwar malam Salihu a cikin napep yazo domin d'aukar matarshi da tadawo Adamawa tsayawa yaye a inda Buba ke zaune yana ta zuba hawaye kamar da bakin 'kwarya haka adda salma'' ta iso fillin ganina bunda Mallam Salihu ke kallo taye hala kawai zuchiyar tace ta buga da 'karfe ta e "Mallam mujee ko shiga napep nin taye ya taimaka mata da shigar da kayanta nan ya juya zai shiga ya tu'ka Buba ne ya 'kama 'karfin '"bawan Allah ka taimaka min da fillin da zan kwana banda kowa a cikin garin nan ne ba'ko ne ina samun sana'ar da zanyi zan bar ma gidan anmamnn ka taimaka yanzu don Allah " hana bawan Allah sanin kanka ne duniyar yanzu tazama abun tsoro a garimu taya zamu yarda da kai har mukaika gida idan ka cutar damu fa,?"
Murmurshi mai 'kuna zuchiya da ciwo Buba yaye yasa hannun dama ya gogge guntun hawayen yace" ne bamai cutarwa bane kuma ne ba mugu bane taimakon kawai naki nema shikkinan ku tafe idan Allah ya tsara min rayuwarta ba abunda zan iya aikata wa 'kaddara tace " ya juya ta da napep yaye nan Adda salma'' ta tsure kamar ta janyo shi ta shigo dashi nan da nan tace " Mallam " birki yaye da yasa Buba juyuwa a tsorachi yana zazzare idano yana kallon abinda ke iya faruwa ta chikin napep nin nasu.............
LAGOS
Iro ne ke tsaye a wane teburin mai shaye sai ganin mutane dake zirga zirga a cikin tashan yake gabaÉ—aya ya tsure ganin abinda baya tsammanin. Lagos nen tunanin yakiye ya za'ayi ya samu inda Hashim yake a wanan garin gashi wayar tashi ma kashe wane ne ya tsaya a kusa dashi mai motar taxze yace " ina zuwa Mallam "amsawa yaye da cewa unguwar goni zani nawa zaka kai ne É—ari biyar "suka shirya nan ya shiga yana shan ruwan purewater da ya saya kallon sa ta madubi mutumin kiye inda ya zauna a baya da wasu mutane biyu a ciki sai na gaba chan suka yanko wani dajin tamkar ma fi kusa da 'kauye ce zagaye sa sukayi nan ido yafara raina fata yace "....................
Al'kalamin Æ™anwar sojah-----------ce ✍️✍️✍️💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞
Alhamdullah 🥰 the end of part three dukka dukka Anam na dasa al'kamin na ya huta , nima na huta kuma ku huta , ina godiya sosai bisa so da 'kauna da kuki nunamin , Allah bar "kauna ...
mu had'u a part four shine 'karshin labarin da yardar Allah..
ðŸ˜ðŸŒ—DUHU CIKIN HASKE🌗ðŸ˜
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage , Ruhi biyu & now
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
The game was begins, everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
3️⃣1️⃣➡️3️⃣2️⃣
GOMBE
" In sha Allah zamu kasance masu rigon marainyar Allah wallahi rashin haihuwa tsawon shekaru ashirin mun gaza jurewa shiyasa mukazo nan domin neman taimakon ke uwar marayu na gidan gidauniya, ke kad'aice zaki shari mana hawayen mu ke bamu i'ya macce zamu kasance masu kulla da al'amarin ta tamkar mu muka haifeta, " cewar Hajiya Binta tana matsi idon ta da ke hawaye , dafata chairman yaye idan zamu samu yarinya kar ta wucce shikkaru bakwai a duniya don Allah ke taimaka mana mun san darajar d'an adam kinsani " murmurshi Mama taye " shikkinan yi da ace ba ku samu bane bazan baku ba anmman kun kasance masu taimakon rayuwar mu kuma har dad'in kowa kuki baku da matsala Allah ya mana maganin komai zan baku i'yata. cikin yarana zan bada umarnin a kawo biyu ku za'ba d'aya ," kafin tagama maganar Hajiya Binta taye charaf" ai ranki shidaÉ—i mu ko biyu ma zamu iya rainon su ko Alhaji " girgiza kai yaye alamar ey kallon su Mama nan take bata gamsu ba taceAllah sarki kar kaddamu chairman d'ayan ma ya wadattar " ba matsala fitta Mama taye ta kira committee member ta mata ukku ne nan suka shiga sukaye magana Husna da Ruqayya aka sa agaba nan suka zo suna muzurai da idano kuwa na addu'a kar yabar gidan Mama ,don ansaba zuwa d'aukan marayu a wanann gidan ,,
Hajiya Binta ce ta shafa gashin kan Ruqqaya "yarinya kyakyawa kamar buzuwa me sunanki "tunda Rugayya ta ganta taki sam matar bata kwanta mata a rai ba nan tace " sunan nan Ruqayya wanan kuma Husna 'kawatace kullum bama rabuwa " cikin zuchiyar Hajiya Binta tace "don ubanki kuwa dole ku rabu a daren yau " a zahiri kuma tace "Allah sarki yarinya da ido tayewa mama magana tace " zaki zauna dane zan baki gata sosai daga yau ma sunana Mommy kinje ko wanan kuma dadddyn kine "nan akace Husna ta tafe a karshin dai da kuka da da burgiwa aka raba Ruqayya da asalin ta wanda Husna ma sai kukan takiye da kyar aka raba su nan Hajiya Binta da chairman suka dauki hanyar zuwa dad'in kowa sai mucce ......
Maraya dai amanar Allah ne duk wanda ya karya alƙawarin ya tunatar da Maraya tun a duniya Allah zai masa sakamako ,
sai bayan tafiyar su abada Mama ta tuna da wanan akwatin da aka bata nan ta kira sauran committee ta gayyyamusu don kar rai yayi halinsa idan chairman yazo abashi ya kaimata a zaton su zai dawo kawo musu tallafi yanda ya saba ,,,,,,
BAUCHI
****************************************
Tuni makiyayi nan ya gyara wa Kamal hanun sa ya juya ya tafe ya barshi a fillin tunda ya kasa masa magana nuna mai hanya yaye yace "idan kana so fitta a daji. nan ne hanyar da zaka bi dod'ar zai fidda ka cikin dajin nan" ,, kwanciyar yaye abu shi nan da nan barchi mai wahala ya sacce shi a 'kasar bishiya chan yaje motsi a akan 'kaffarsa a hankali ya bud'i idon sa machiji ya gani runtumimi yana hawa 'kafar sa baiye ihu ba kana bai motsa ba burin sa kawai majichin ma ya kashe shi ya huta da wanan wahalar ta rayuwar sa ,, koda machiji ya zo har jinya sa ya kuma runtse ido baki ya bud'i daa niyyar kai sarra sai yaye ihuuuu ya lankwasa ya warware jikin sa daga na Kamal ya juya ya tafe da sauri abin ya bashi mammaki matuƙar gaske "me yasa majichin juyawa haka ko dai shi nin bakin jinin garisa wanda majichin ba bazai chinye shiba" buga 'kafar a 'kasa yaye ya chigaba da tafiya cikin wanan dajin ,,,,,,, da zarar yaga lokacin sallah yana tafiya sai ya tsaya ya kwantanta sallah ya chigaba da tafiya har dare ya riske sa. cikin wanan dajin anan iddo ya fara raina fatta ..
****************************************
HANYAR BAUCHI DA BUBA
Tunda suka sa shi a mazaunin baya mai zaman banza suka 'karawa motar su gudu baji bagani gani don ganin irrin jinin da yake zubewa a kansa duk da cewa sun daure masa kai da 'katonn 'gyle basu isa ko ina ba sai babban asibitin cikin garin Bauchi a inda aka bashi tallafin gaggawa domin ceton rayuwar shi " tabbas jami'an tsaron nan kunyi 'kokarin kawushi da wuri badon haka ba da tuni ya rasa rayuwar sa " murmurshi d'ayan yaye ya gogge gumin fuskar sa yace " alhamdullah taye akaiw wane 'boyayyin al'amari ne akan yaron tunda kuga ya kasance a raye duk da matsala kai ne ya sameshi " nan doctor ya amsa da cewa "yawancin irrin wanan baya kai minti goma mutum ke mutuwa tabass Allah ya bar mai rayuwar sa ta wane babban dalili " kuÉ—i sosai suka bawa doctor da cewa sukam zasu tafe aikin so don haka ga ajiyar mara lafiya idan ya warke kud'in account nin sukaye saura to abashi yaye tafiyar sa" ,, haka suka juya suka tafe ,,
BUBA dake kwance rai a hanun Allah da oxygen an d'aure kansa da 'katuwar bindiji " doctor ne yace wa nurses ko da ya tashi da wuya memory sa ya dawo dai dai kasancewar jini ya shiga cikin kwakwalwar sa anmman daga baya a sannu a sannu jinin zai iya tarwatse wa nan ya fitta ya barso da mammaki …..
ne kaina ƙanwar soja mamakin ne kiye da irrin wanan al'amarin ,,,,,,,,
TSOKACHI
Akaiw wane lokaci da nake karanta irrin litattafai na Hausa na kanyo mammaki idan akace mutum yaye hatsari har ƙwaƙwalwa sa ta bugu ace losing ne memory inaganin hakan tamkar kawai labari ne anmman ban gabatar da hakan ba sai da naga abun ya faru da wane nawa , akaiw irrin irrin su dewa a cikin duniyar mu wallahi wasu ma manyan mutane ne sai dai mucce Allah basu lafiya da kariya ya kuma dawo musu da hayyachinsu idan hakan ne mafi Alkaire a gari su ameen
Alkalamin rubutun 'kanwar soja ✍️💞💞ðŸ˜ðŸŒ—DUHU CIKIN HASKE🌗ðŸ˜
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage , Ruhi biyu & now
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
The game was begins, everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
3️⃣3️⃣➡️3️⃣4️⃣
GOMBE…
Cikin Da'din kowa , zaune Ruqayya ta kafa kanta a cikin 'kafarta sai rusa kuka takiye na rashin sabo cikin shigar dogon riga na kanti ,, " hummmm" cewar Hajiya Binta dake shigowa a bakin 'kofar gidan ,,,,
"ke Ruqayya me kikiye har yanzu baki fito ba bance kukkan ya isa haka ba kinga taso maza ke ce tuwo kar kimin asarar kuÉ—i na wanan shine SIYASA KO DOKA my next book insha Allah, ,
mi'kiwa taye badon taso ba haka Hajiya Binta ta tusa Ruqayya a gaba sai da ta chinye fried rice da pepper chicken ya had'a mata da fatan hira nan da nan Rugayya tajitta a sama barchi kawai take bukata , shafa kanta Hajiya Binta taye "yauwa i'yata Ruqayya nan da kwana biyu zamu tafe zuwa garin Bauchi mujee. ziyara chan wane guri ke kwantar da hankali ke kice arziki iya rabonki , kafun" ,shiru kuma taye ganin. takafitta da ido nan ta kaita wane daki mai Khan gaske ta kunna nata tv cartoon take klalo Nan da nan abunka da yarinya ta macce komai , bata da aiko sai tace abinchi masu kyau da gyran jiki daga nan tasha kallo don ma dai yarinyar akaiw 'kok"karin sallah inta Hajiya Binta ce ba ruwa ta da Sallah ta ma bare ma na yarinyar mai shikkaru bakwai kachal a duniya …..
****************************************
DAJIN BAUCHI
Kukan kura shi ya farkar da Kamal daga barchin wahala yakiye bud'i idon sa yaye yana kallon , da ido d'aya ya hango wane jibgigiyyar b'akar kura tana matsowa tana zubar da yawu a bakin ta , tunda Kamal ke rayuwar sa kwanan biyu nan a daji bai taba chin karo da tashin hankalin da ya firgitar dashi sama da wanan 'bakar ƙurar ba , babban Matsala ma yanzu baya gani da idon sa na hango dama ce kawai ke gani a kumbure idon yake tun bugun da Iro yakamai har yanzu bai dawo saiti ba , 'kafar sa kuma duk hucce hucce gaya ce da wasu 'kana'nan ciwoka , ja da baya ya fara ye nan kurar ma ta 'kara kaimin tunkara su ,, take ya mike ya fara gudu baji ba gani a inda kurar ma ta mara sa baya da gudun gaske wane iccen ne mai matukar tsini yace karo da ita nan ya zube , yunkurin tashi tsaye anmman a banza jan iccen yaye da ihu nan da nan kura ta hau kansa 'ko'karin cizo yake kaina kamal a inda yasa hannu biyu biyu yana tura fuskar ƙurar da ihu da harmammi ya janyo iccen sai a wuyan wanan kurar nan taye ihu mai gurnani farchin ta ne ya yaga dai dai cikin kamal baisan sanda ya kuma sambada mata wanan iccen mai tsonin ba ya ture ta nan yaga fillin na zub da jini yunkurin juyin yakiye anmman a banza kurar ta mai nauyi kumawa yaye ya haɗa ha'kurar sa filli guda ya ture ta da dukkan karfen sa nan kurar ta zube tana magaggin mutuwa tsoro dajin ta shiga jikin sa ganin jini na fitowa a hankalin daga cikin sa nan ya runtuma da d'ingishi yace bakin wane ittachin ya yanke guntun rigar sa ya d'aure cikin sa ,bai tsaya ba don tsoron kar wane kurar ya fito don haka ya kallala'ba ya shiga dajin da niyyar tafiya ,,,,,,
****************************************
ABUJA
" Yaushe zaka zo kazo ka taimaka min mutuwa zanyi ,wai bazaka zuba " cewar wata yarinya da aka zagayeta da sarƙa wuta chi take 'bul'bula daga 'kasan da take ittatutuku taki lelo a sama gashin kanta ya barbaje a fuskar ta hannu ta mik'awa namiji hannu takiye ka fidda ne zasu 'hallakani shin bakaji inna kiran ba " mi'ko hanun ta taye ya sanya nashi sauran 'kiris ya kama hanunta aka yanke sarkar ihu takiye nan taye 'kasa a cikin wutar legota yakiye anmman bata kai ga cikin wutar ba yasa hannun sa sa yaye tsawo ".
Firgita ya tashe daga barchin da yakiye yana toshi kunnen sa sakamakon ya janye tamkar har yanzu yana cikin wanan bakin dajin Jamal kinan nan ya kunna bolk da ke kusa dashi ganin akan gadon sa yake ya shiga toilet ya watsa ruwa kusan minti tallatin sanan ya dawo ya kuma kwanciyar sa da tsoron wanan mafarkin……
*****************************************
BAUCHI
Haka kamal ya ya tashe a harkitse akan wanan mafarkin da yaye d'aga kansa yaye yaga har rana ta fitto yana 'kasar wata gidan tururuwa runtse ido yaye da manne idon sa ya kai kansa sama nan ya hango wani b'akin dutse murmurshi wahala yaye yace Allah kasa 'karshin wahalar ta matso ne , a tunanin sa nan nin 'cilin 'kauye ne nan ya bude hanyar d'od'ar'.......
Al'kalamin Æ™anwar soja ta gazza fahimtar cewar wanan mafarkin duk tagwayen naye wacce ce mai neman taimako su har haka take firgitar dasu a cikin barchin su …..
meneeen manufar su Hajiya Binta da chairman a 'kauyin da'din kowa …
Ina makomar rayuwar Rugayya a cikin wanan gidan ..
ðŸ˜ðŸŒ—DUHU CIKIN HASKE🌗ðŸ˜
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage , Ruhi biyu & now
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
The game was begins, everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
Page 3️⃣5️⃣➡️3️⃣6️⃣
ADAMAWA MUBI
" Mama gobe ne zamu wucce Borno in Allah ya kaimu " Adda salma zaune akan wane kujera dake tsakar gidan nasu "gyrah zama Mama taye tace "haba salallamatu rabonki dakizo ke ganni fa shikarra biyu kinan anmman ace jiya kinzo kina cewa kuma gobe zaku kuma meke faruwa dake ne " kawar da fuskar ta Adda Salma taye ta gyran murya ba haka ba ne mama abubuwan na ne sukamun ga tsadar rayuwa kinsan ina sana'ata achan kuma É—an kudin shi nake turamiki to kinga ai banga zama ba " tswsss ne kike ruwa ko kuma yarinyar kinan ne take chin kuÉ—in !naki tsiya banza kudin da basa biyamin buk'atuna ko kad'an " murmurshi Adda Salma taye na takaichin samun irrin wanan hallayar a tattara da mahaifiyar ta , kawai badon wane abun ne yasa Mama bakin cikin i'yata ba sai don sunan Suhaima da na samata hakan yasa gazawa bukata d'aya tilo a duniya tsana ,,, tashi kawai taye ta d'auko buta taye bayin gida baki Mama ta saki tace aikin banza 'karyane da anyi magana ki nuna kinfi kowa tausayi ki rassa sunan da zaki sawa yarinya irrin wanan wai Suhaima suna da ko mahaukachi bazai sawa d'an sa ba " itta dai ko a gylen ta tasa ba da wanan chin mutuncin da Mama takiwa i'yarta Suhaima tun abun yana damunta har ta fitta a ranta kasancewar tasa ba da halin uwar nata hakan yasa a wanan zuwan ko zuwa da Suhaimar ma bataye bah….
ASIBITIN BAUCHI
" likitoci ne da zasu kai biyar da wasu nursres tsaye akan gadon da Buba ke kwance yau tsawon kwana bakwai kinan yana kwance hakan yasa suki taradudin tashin sa yau suka sa rai sosai don haka suke jiran time nin farkawar sa ,, a hankali ya ya motsa fusata sa a hankali yake motsa bakin sa ganin kamar bazakiye naga ba ya buÉ—e idon sa a hankali yanji dishi dishi haske ne ya haskaka idon sa saurin rufe idon yaye ya fara kallo don haka ya ja hannun sa na dama ya tare hasken ganin hakan likitoci sukaye umarnin da rage hasken d'akin sanan ya sake bud'i idon sa rass ya 'kare mu su kallo kowa sannu yake masa anmman idon ne nashi hakan yasa suka gayyamai duk abunda ya faro kuÉ—in da ya rage a asusun naira dubu bakwai ce suka bashi da sallamar sa ,,, fitta Buba yaye ya kama hanya bayarda ya san inda ya dawo ba tsayarwar napep a gabansa ya tuna da cewa shima ya hau ya tafe wane gurin mai napep ina zakaji yanzu " mai napep ne yace tasha zan wucce kai wanna passenger " to ka kaine nema chan " ya shiga badon yasan meye ma'anar passenger ba direct ya aka tsayar dasu a bakin tashar mota dake Bauchi a inda aka cikka ma'kil ana zirga-zirga wasu kuma na talla masu 'kosai ma naye d'aga chikin sa yaye don ya tuna yana jin yunwa direct ya wucce gun mai 'kossai ya zare naira d'ari biyar ya bata tasa mai na d'ari da sanje a 'kasan bishiya ya samu ya zauna yana chin abunshi yana zare idanooo
KAMAL A DAJIN BAUCHI
Isuwar sa kan wanan dutsen yafara jin hayaniyar mutane ga muguwar yunwar da take faman hallaka shi saurin isowa yaye fillin yaye nan yaga moto chi da masu talla ana ta hada_hada kamar dai kasuwa ba ko'ina ba ne wanan sai tashar Bauchi ,
Mi'kiwa Buba yaye ya tsaya kusa da wata motar da ake ta kiran Maiduguri Borno masu zuwa sauran mutum É—aya , conductor ne yaga Buba tsaye yace malam tafiya ne ' yace eyy nima zane Borno ko " nan ya shiga Kamal ne yazo ya tsaya yana layi da tangal tangal hango Kamal yaye yana lashe leader 'kosai da yace yanzu fitowa yaye " malam yanzu zamu tashe ina kuma zaka "kuyi Hakuri zanje nangun mai 'kossai amso wani zan zo " girgiza kai kawai yaye saki mi'ka mata É—ari biyu ta zuba a leader nan yazo dai dai bishiyar ya ajiye wa Kamal leader a lokachin da ya sunkuyar da kai zai d'ago kai kinan yaga waye yabashi motar tafara tafiya conductor ne yace zamu tafe saurayi ko waigen Kamal baiyeba da gudu ya shiga yana kallon sa ciki da tausayin yanayin. rayuwar yaro nan motar bus ta bud'i wuta sai hanyar Maiduguri.
Ko joyawa Kamal baiye ba 'kosai biyu ukku ukku yake zubawa a bakin sa hannu baka hannu kwarya ,tari yafara yi alamar yana bu'katar ruwa anmman bai tsaya ba ce kawai yakiye nan wasu tsirarra mutane suka fara dawo da hankali su garishi ganin irrin mugayem raunin dake jikinsa gashi nan duk boka tamkar mahaukachi yanzu kam tarin ya munana lokacin da yagama chin 'kosai " dalla yaron nan barnan 'kazami kawai irrin kune masu hana ruwa gudu da wanan 'kazantar jikin naka wazai zo 'kasar bishiya nan ya saye 'kosai " cewar mai tuya 'kosai " nan da nan wane ya taso yace yaro bakaji ana mgna bane don Allah chan tashi kabaiwa mutane guri wawa kawai ,,,,,,,,,,, tashi yaye yana tari sosai nan wasu soka toshi hanchin su wasu kuma harda runtse ido sukiye ,,,,,,,,,
Nan yafara jan 'kafarsa yaye gaba sosai kusa da inda motachi ke parking yana neman inda zai samu ruwa domin kauda tulun 'kosai dake 'kirjinsa , kyakyawar yarinya da bazata haura shikkaru bakwai ba tazo da gudun ta kad'an ta bud'i gorar ruwa a hanunta ta d'angawa Kamal da yafara fitta daga hayyachinsa , da sauri ya amsa yakai baka bai saurarra ba sai da yagama faro tass ya rigi " Nagode " Nagode!! Nagode!!! " sannu kaji d'an uwa " gata chan gata chan ku rigomin itta " ke don ubanki Rugayya uban me yasa kika fitta daga mota " mari takaima ta da taga wasu taurari guda ukku suna zagaye juna , bata fahimchi lokacin da sukaja hanunta ba sai jinta taye a cikin 'bakar mota 'kirar binz da aka rufe da tintik daga ido d'aya yaye yaga yarinyar mi'ko hanunta takiye har suka fitta sukaja motar su ,,,,nan ya kwanta wahallalen barchi ya zungure shi"".
Alhamdullah Finally wanan page nin na musamman ne ya tada min 'kawa zuchin ne , ya al'kalamin na bai had'a Buba da Kamal ba ,,,,,,,,
Da alama Buba ya manta kowaye shi yaye loosing Anything a memory sa... gashi dai a hanyar Maiduguri sai mucce Allah sauki ku lafiya....
Masha Allah naji dad'in ganin Rugayya yau da Kamal duk da cewa basu samun damar magana ba but very soon komai zai dai_dai ta ,,,,
WAYE DUHU DA YA SHIGA CIKIN HASKE ,, SUWAYE WANAN HASKEN DA DUHU YA SHIGA CIKIN SU.........
MUJEEEE ZUWA
Al'kalamin Æ™anwar sojah-----------ce ✍️✍️💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞
ðŸ˜ðŸŒ—DUHU CIKIN HASKE🌗ðŸ˜
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage , Ruhi biyu & now
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
The game was begins, everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
page 3️⃣7️⃣➡️3️⃣8️⃣
BIRNIN LAGOS
" Gaskiya a wanan zubin an zo da abu mai wuyan gaske tabbas inason d'aukakka da duniya mai tarin yawa anmman taya gunki zata bamu umarnin aikata zina da mahaukata kuma mahaukata har bakwai taya ma zan iya kwanciya da kowacce mahaukachiya a jure lokachin guda har su bakwai kai noooooooo" buga teburin yaye wanda yasa sauran da suka kai goma sha biyar zare idano " Alhaji Ali kinan ya muka iya raba iyayye da yaransu ta hanyar satan jarirai muka iya zub da jinin akan gunkiyar mu muka iya sa a cire idon yara mata da maza sai kwanchiyar mintona goma kachal da zamuyi da mata shine wane abun firgita hakane "...
Dariya d'ayan yaye Alhaji Ali kinan kunsan wato shi bai damu da harkar mata bane shiyassa rayuwar sa ke tafiya a hakan anmman ai ne wallahi ko yanzu akawo su facemark kawai zansa na toshi hanchin burin gunki ce da dukkan mu kukanta da mahaukata bakwai kuma d'are daya mu kwashi sparm nasu mu kaimata banga wane abun tayar da hankali anan ba right "Yana nuni da hannunsa biyu biyu akan sauran i'yan gunkiyar " hummmm gunki nan ta mana wando da riga itta ta fidda mu kunya a idon duniya tsaya mutane ke alfahari damu da dukiyar ku yau da ace mu talakawa ne akaiw wanda zai iya ganin sunan sa ko a social media ne balle ma a buga shi a gidan jaridu har a ringa maganar sa ai ne da kaki kallo na ko mahaukata maza akace muyi zinna dasu ba wanda ya isa ya dakatar dane , dukiya na masifa nakiso wanda zan chi har jikokina bazasu wahala ba suna nan ya fitto a duniya Nigeria tasan da motsi na ina alfahari da hakan cewar Alhaji Husaini na cikin littafin na mai zuwa wato SIYASA KO DOKA .. " hummmmm shikkinan bazaku ganibane aman abun da "k'azanta sosai "dariya dukkan su sukaye nan aka daura Alhaji Sambo akan nemo mahaukata da adadin su domin chikka umarnin mahaifiyar su gunkiyar..
anan kam sai mucce Allah ya shirya su..
ABUJA
****************************************
Kwance take a kan kirjinsa sai shafa gashin sa da yaye luff takiye tana wane lunshi ido kamar tsohuwar mayya sai lashe baki take shima so abinda na lura dashi sakon nata nakai mashi inda yakiso hanun sa a kan gungumita ta chiki bargo sai motsi yakiye minti goma nan suka fara fitta hayyachin su suna romance na juna baji bagani tamkar mayunwata, wayar tace ta dauke amsa kuwa acikin d'akin tsaff na 'karema dakin kallo nan na fahimchi wane babban hotel ne da ya amsa hotel sake kira akaye nan yace "Hajiya d'auki mana abin ma ya'bata haushi wane mahaukacin ne likitan ya a daren nan tana cikin duniyar holewarta" zare ido naye sosai nan naga ashe Hajiya Maryam ce mata agun Alhaji Ali ko sunan mai kiran bataganiba Kasancewa ta fitta a hankali ta ,, Muryar Alhaji Ali taji yana cewa "honey ina kikashiga ina ta kiranki shiru " gyran murya taye ta É—an zauna ta gyra gashinta tace "ammmmm ina toilet idan na fitto zan kiraka " datse wayar taye da kallo agaji Ali yabo watan jin Muryar matar tashi tamkar tana cikin wata gagarumin matsala,,, take ya kira budygurd nashi ya bashi umarnin sanarwa ma'aikatan jirgin sa zuwa cikin Abuja da safiya in Allah yarda 'karfe tara kinan….
yarda wayar taye ta kutuma mai uban ashar zata fara masifa wuff wanan saurayin nata ya danne ta nan da nan ya fidda ta a hayyachinta .
MU KUMA CIKIN BAUCHI
Tunda safiyar asubar fari Iro da Bala suka bar gidan inna Mairo 'kazamiya da tulin kud'in da suka tattara wane kam ma harda k'udinta da take 'boyewa inda suka barta a kwance kamar kullum sai Bukkar dake mata fiffitta a zaune tana hawaye ba magana haka suka fitta fashewa da sabon kuka nan bukkar ya fitta domin d'ibo musu ruwa a rafe ya sama musu abinda zasuce ..
Har tasha suka isa da Iro da Bala a inda suka raba kuÉ—i su dai dai har tagaika sunyi hatsaniya fillin rabon dukiyar a inda suka kama fada Iro ne yaye nasarar kayayyarda 'kanin sa Bala a 'kasa kasancewar sa daman 'kanin sa ne na ukku ma bin Jalo kinan sanadin haka Bala ya buga kansa akan wane dutse nan da nan kan yafara jinin tsorata sosai iri yaye ya fara jijjiga jikin Bala nan Bala ya mutu sauri kwashe dukiyar kawai yaye shi kad'ai ya kama hanya sai motar da zata kai a'a birnin Lagos ….. sai muce
RIP BALA YARON MAIRO ..
KAIKUM IRRO ALLAH SAUKIKA LAFIYA A BIRIN LAGOS YANZU KAM DAI ZAKASHIGA BIRNI SAI MUCCE A BI A HANKALI IDAN KA DAMFARE WANE YA YAFEMA WANE KAM BAZAI YAFE A ,
ALL THE BEST
ðŸ˜ðŸŒ—DUHU CIKIN HASKE🌗ðŸ˜
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
The writter of Mijin Mage , Ruhi biyu & now
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
🌗DUHU CIKIN HASKE 🌗
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
The game was begins, everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
3️⃣9️⃣➡️4️⃣0️⃣
LAST PAGE OF PART 3
BAUCHI
AFTER ONE WEEK
Duk baran da Da Kamal yaye yau bai samu abinchi ba sai dai ruwa a bakin masallaci , yasha wahala kasancewar yau anyi ranan gashi ko abinchin bai samu ba har rana ta fad'i haka ya kuma China bayan gari ya kwanta a 'kasar wata bishiya daga nisa yakan iya hango wane tsaunin gini kamar dai a kewayenta da zama hakan na nuni cewa akaiw mutum a cikin haka ya isa bakin fillin yaye ta bara "karshin wane bakin mummunar mutum yazo ya koreshi haka ya hau anan bishiyar yana iya leqo abunda ke faruwa a ciki ,,
'karar mota ce ta farkar fashe daga gingid'in da yakiye bud'i idon sa yaye da kyau ganin wane babban mutum da matarshi sai 'karamar yarinyar da anganta anga a tsorachi take mirza idon yaye kasancewar yanzu kumburin ya sake yana iya ganin kadcan kad'an yarinya da ta bashi ruwa ranar a bakin tasha yagani je yaye kamar ya sauko anmman ya kasa 'to bare naga me yasa aka kawo yarinya nan a wanan gun mummunar mutum" yace shiga cikin zanar dukka su ukku sukaye nan Kamal ya tashi tsaye don ganin jin yanda ya kawo su ,,
gaisuwa sukaye cikin wane irrin amo mutumin ya tashe ya fara tsalle tsalle ya e wanan yarinyar ittace aka samu , nan chairman yqce "kwarai kamar yanda kace baka bukatar akawo yarinyar da ta saba ma haifar kaba don haka wanan marainya ce kuma shikkaranta bakwai kachal a duniya " nan Hajiya Binta tace mun chiyar da itta kayan da'di na tsawon wata guda gata nan burin mu kawai a wanan karon mijina ya ji zance na reps Ina tabbatar maka duk abunda kakiso zamu chikka nashi " dariya mutumin yaye yace aikin ku yakamata tsawon kwana bakwai zanyi da ita ina mata fyade daga nan zan d'ibi duk wane abinda ta fittar koda jinin ta hakan ne zaisa aikin ku ya kammala " rass gaban Hajiya Binta ya zube tsoron kar ya fitar ta mutu a hanun sa tunda itta yarinya ce shikuma jibgigigine ,,
Mammaki ne ya chika zuchiyar Kamal da irrin wanan mutanen tunda yaji kalmar fyade hankalin sa ya fara barin ganganr jikinsa haka suka fitta da cewa zazo dawo sosai Rugayya take kuka " Mommy kar kubarbe a hanun wanan ba'kin mutumin kashi ne zaiye wallahi Daddy 'kankwanme hanun Daddy taye sharita yaye ya bata "ke don Allah bar jikin na chan zakiye ne ba dadddyn ki bane kinji ko sha sha sha burina samun kujera reps baki ba" haka suka juwa ganin haka wanan boka yafara kashi baki yarinya zo ki amshi abu mai dadi kinji ko ture shi tafara ye gsnin yana tatta'bata , ba'abunda ya fad'o mata a rai sai maganar da Mama marayu take musu na cewa su kuji mutumin da zaina tab'a musu jikin su ba mutumin kirki bane zare wandon sa yaye ya fittar da doguwar jilarsa yana shafa mai wasu abubuwan tsafin sa na magani zare ido kawai Rugayya takiye nan yazo ya danne ta yana junna nata abun wai ta gogge mai da 'karfe Kamal ya sau'ko daga saman ittace da ya karya wane rishin bishiyar shiga yaye ko excuse babo boka da hankali da bakan saura abunshi a gaban Ruqayya bai masan an shigo ba itta kuwa sai turjiwa takiye tana " Allah ka taimaka min waye mai taimakon nawa " shigowar Kamal yaye dai dai da ……………….
ABUJA
Haka Alhaji Ali ya amsa kirar yaron gidan sa cewa an samu wasu mahaukata biyar sauran biyu a cikin jahar Kano don haka yace a 'boyesu har sai ya dawo daga Abuja a nemo sauran kuma " budygurd ne ya bud'i masa motar ya fitto chikin shigar kamala fuskar nan tashi a ya motar burin sa kawai ya shigo yaga halin da matar shi take ciki domin a daren jiya ya kasa barchi sakamako jin sautin muryar ta a cikin wane halin ,,,,,,
Jamal ne ke zaune kwana nan ya rasa abinda ke damunshi akan muna nan mafarki da yakiye wane zubin kuma yana ganin fuskar yarinyar nan da ya baiwa taimako a cikin gidauniyar marayu,,,, sallamar mahaifin sa yaji da gudu ya masa oyoyo daga sa sama Alhaji Ali yaye ya sumba ce shi a neck nashi yace i miss you my boy " a i miss you too Daddy nayi kewarka zauna a kujeru sukaye where is your mom abunda yace kinan kallon sa Jamal yayi yace ammm Mommy ai nata nan I think yanuz kusan one week Bata Nan " what cewar Alhaji Ali da ya Micki shidai Jamal kallo kawai yakibinshi dashi ganin bakin fuskar sa
(ne kuma 'kanwar soja nace Jamal kai yaro ne bakaga komai ba indai a fuskar uban nan naka ne ).......
Kiran ta yaye a waya kusan two misscall bata amsa ba , hakan ya hargitsa tunanin sa anmman cemin taye tana gida daki kawai ya shiga ya kwanta tunani fal a cikin ranshi.
lokacin da Alhaji Ali ya kira Maryam suna wanka da saurayin ta don haka batsa ma me ke faruwa tana fitowa yaye dai _dak da kiran sa na ukku tsaki taja ta amsa mu honey " hararra saurayin ya buga mata wai kishi yakiye hawa kan 'kafarsa taye tana hargitsa 'kashin kansa tama waya 'umm na'am ranka shida'di ,inajinka barchi nakiye shiyasa " danne abun yaye yace " ammm ina Jamal " honey Jamal nan kasan yau weekend yazo mun gaisa ya kuma part nashi okay no proplem Ina hanyar shiga Abuja yanzu kimin tanadi na musamman amsawa taye badon taso ba …
a gaggauce ta shirya ta sallemi saurayin nata ta shiga mita da security nata ta iso gidan zaune Alhaji Ali da Jamal akan kujerar ta iso rass gabanta ya fad'i nan tafara kakkarwar zaza'bi nan Alhaji Ali ya mi'ki tsaye yace "............
****************************************
MAIDUGURI
Saukar Buba a tashar motachi Maiduguri yaye kimanin awa ukku mai kyau saboda rashin sanin cikakken me takawo shi garin nan kuma ina zai sauka wacce irrin hatsabibiyar rayuwar zai fuskanta a wanan yanayin hawaye ne suka sau'ko a bisa kumatun sa bai hana su zuwa ba kuma bai shari su ba domin kuka ma rahama ne a garishi
dai dai da tahuwar malam Salihu a cikin napep yazo domin d'aukar matarshi da tadawo Adamawa tsayawa yaye a inda Buba ke zaune yana ta zuba hawaye kamar da bakin 'kwarya haka adda salma'' ta iso fillin ganina bunda Mallam Salihu ke kallo taye hala kawai zuchiyar tace ta buga da 'karfe ta e "Mallam mujee ko shiga napep nin taye ya taimaka mata da shigar da kayanta nan ya juya zai shiga ya tu'ka Buba ne ya 'kama 'karfin '"bawan Allah ka taimaka min da fillin da zan kwana banda kowa a cikin garin nan ne ba'ko ne ina samun sana'ar da zanyi zan bar ma gidan anmamnn ka taimaka yanzu don Allah " hana bawan Allah sanin kanka ne duniyar yanzu tazama abun tsoro a garimu taya zamu yarda da kai har mukaika gida idan ka cutar damu fa,?"
Murmurshi mai 'kuna zuchiya da ciwo Buba yaye yasa hannun dama ya gogge guntun hawayen yace" ne bamai cutarwa bane kuma ne ba mugu bane taimakon kawai naki nema shikkinan ku tafe idan Allah ya tsara min rayuwarta ba abunda zan iya aikata wa 'kaddara tace " ya juya ta da napep yaye nan Adda salma'' ta tsure kamar ta janyo shi ta shigo dashi nan da nan tace " Mallam " birki yaye da yasa Buba juyuwa a tsorachi yana zazzare idano yana kallon abinda ke iya faruwa ta chikin napep nin nasu.............
LAGOS
Iro ne ke tsaye a wane teburin mai shaye sai ganin mutane dake zirga zirga a cikin tashan yake gabaÉ—aya ya tsure ganin abinda baya tsammanin. Lagos nen tunanin yakiye ya za'ayi ya samu inda Hashim yake a wanan garin gashi wayar tashi ma kashe wane ne ya tsaya a kusa dashi mai motar taxze yace " ina zuwa Mallam "amsawa yaye da cewa unguwar goni zani nawa zaka kai ne É—ari biyar "suka shirya nan ya shiga yana shan ruwan purewater da ya saya kallon sa ta madubi mutumin kiye inda ya zauna a baya da wasu mutane biyu a ciki sai na gaba chan suka yanko wani dajin tamkar ma fi kusa da 'kauye ce zagaye sa sukayi nan ido yafara raina fata yace "....................
Al'kalamin Æ™anwar sojah-----------ce ✍️✍️✍️💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞
Alhamdullah 🥰 the end of part three dukka dukka Anam na dasa al'kamin na ya huta , nima na huta kuma ku huta , ina godiya sosai bisa so da 'kauna da kuki nunamin , Allah bar "kauna ...
mu had'u a part four shine 'karshin labarin da yardar Allah..
🔥 🌗DUHU CIKIN HASKE🌗🔥
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
💋💎TSOKACHI💎💋
BIYAYYA GA UWA ittace sillar makantar dani na fad'a DUHU CIKIN HASKE , a sanadin hakan nasamu damar had'uwa da santalilin Yarima anan nagani shi fa ya kasance MIJIN MAGE ne ban gama shiga fargaba da tsoro a cikin zuchiya ta ba saida na fad'a tsundum a cikin chaƙwakiyar ta RUHI BIYU . hakan duk ya faru ne sanadin BANI DA HUJJA da zan gabatar wa duniya cewa ta HANYAR RUWA aka samu ne duk da cewa akaiw yuwar rad'adin SIYASA KO DOKA? zanbi domin tsiratar da rayuwa ta kar a zargine da cewa MAI CIKI ce ne da yuwar RAYUWA BAYAN TUBA zata taka muhimmiyar rawa wajen ganin ALL EYE'S ON ME zata kasance da ne. idan har ya biya FARASHIN SO da 'kaunata IN DA RAI DA RABO...
duka wanan Zafaffan book's ne na wanan 'karamar marubuchiyyar .
A'kalamim 'kanwar soja ✍️💞
The game was over, everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
4️⃣1️⃣➡️4️⃣2️⃣
BAUCHI
" Allah ka taimaka min waye mai taimakon nawa " shigowar Kamal yaye dai dai da Zinduma mata mafi lafiyayye a wanan lotsa lotsa kumatun ta da yasamu damar cikowa saboda guntun hutun da samu a gidan Hajiya Binta , iccen nan Kamal ya maka masa a 'keyar sa saurin mayar da wandon sa yakiye yana juyuwa "wane da"an kutumar ..... sake buga ma iccen yaye nan ganin sa ya dauki gaba É—aya sautin a ya tsaya tashi Rugayya taye ta gyra hular ta a firgichi taga tulun dake kusa da ita ta d'auka rass ta buga mai a kanta wane wawan zagi ya buga nan ya kurma uban ihu da yarazana su durgusa wa taye ta zaro kuÉ—in dake 'kife nn Kamal yace mezakiye da abunshi "waiyoo ko bil'adama i'yan sanda zasu kamu ba kuÉ—in mota ce mu kwashi mu gudu mu bar garin nan idan bahaka ba Hajiya Binta ce zata zo ta dauki ne kaji ko " boka ne ya katse zu da mirginawa zai chukumuta saki rarrumanbtulun yaye nan kamal ma ya buga mai iccen abun sai yazo a tare ihu ya buga da dajin ya amsa nan jini ya fara kwaranya a saman kansa kama hanun Rugayya yaye suka fara gudu don barin sansanin wanan yankin " jan hannu Rugayya taye sai hakki da tsakiyar nan ya tsaya kizo mu gudu akaiw wane. cikin gidan zai iya biyo mu nagaji wallahi 'kafata bazan iya chigaba da gudu ba zufa ce ke ta kitto mai shi kanshi badon yasan da wahalar daji a kwana nan ba shi kanshi bazai iya wanan gudun ba yarda iccen yaye ymatso kis da ita ya kafa guiwar sa a 'kas gida d'aya yace " hau bayana barayi tantamar komai ba ta hau doguwar ajiyar zuchiya ya sauki ya shure ta yana fittowa daga cikin dajin..
Daga lokacin da ya fitoo bakin tasha nan ya sauke ta daga bayansa ko kallo mai kyau bayayi sai sauki numfashi d'aya bayan É—aya yaki ya mi'kiwa yaye a 'kasan bishiya itta ma zama yaye sai ganin sa takiye , ganin mai tallan purewatet taye nan ta gwala mata kira "mai ruwa bani ruwa " da sauri yarinyar tazo ganin KAMAL sai da tarazana Rugayya dake tsoron kar i'yan sanda Dukansu don gani takiye tamkar boka ya mutu tace "kinsan shine kike kallon sa sai kace mayya ruwa zaki Banu nan ta amshi ruwa hudu tanada sabon dubu daya amsa taye tabar bokitin ta nemo sanyi sanm bata cuci taba nan Rugayya ta amsa ciki wautanchin ta tace dukka wanan sanyin namu ne ta hau mata godiya " a hankali tasha É—aya Kamal d'aki jinsu sama sama ta matso kusa dashi nan tabashi ruwa kallon tsabb ta mishi nan ta gani cewa shine wanda ta baiwa ruwa , wanchan lokacin ciri hular ta taye ta gogge mai zufar kansa tana mai mai murmurshi ta nan mai kyau bud'i losa losan idon sa yaye shima cikin dauriya ya mayar mata ruwa ledaer biyu ya sha sauran ya wanke fuskar sa , nan suka zauna anan kuma sukaye sallar dare , hankalin tashi yake tunanin shi kanshi bai san inda zaiji ba ga yarinyar nan kuma ina zai kaita kamar tasan tunanin da yakiye ga yunwa saki fidda kudin taye tace kaga wanchan abun kasanshi ne "kamal ya girgiza kai alamar a'a " kai dan 'kauyi ne ko!? ne kuma marainyar ce bani da uwa bani da uba bani da kowa sai kai shin zaka zama d'an uwa na kuma Yayya na " tsokar jikin kamal ya tashi nan da nan hawaye suka fara zaryaa a idon sa hannu Rugayya tasa mai ta gogge kar kayi kuka idan baka sona zan tafe chan gun wuta Nan na mutu rungume hanunta yaye yaye yace nima banda uwa koma banda uba anmman ina da i'yar uwa yanzu kin aminchi ke zama 'kanwata " hawaye ne ke malalowa nan ya share su yace " wanan kyakkyawar fuskar nan take mudin ne Kamal Ina rawaye bazau lallace da hawaye nan ba zan zama mai baki kariya iya 'karfina kuma iya tunani na rungumi juna sukaye suka kicce da kukka mai ban tausayi wanda ni kaina naji sunbban tausayi ,,,,,,,,,,,
AL'KALAMIN ƘANWAR SOJA ✍️💞
🔥 🌗DUHU CIKIN HASKE🌗🔥
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
💋💎TSOKACHI💎💋
BIYAYYA GA UWA ittace sillar makantar dani na fad'a DUHU CIKIN HASKE , a sanadin hakan nasamu damar had'uwa da santalilin Yarima anan nagani shi fa ya kasance MIJIN MAGE ne ban gama shiga fargaba da tsoro a cikin zuchiya ta ba saida na fad'a tsundum a cikin chaƙwakiyar ta RUHI BIYU . hakan duk ya faru ne sanadin BANI DA HUJJA da zan gabatar wa duniya cewa ta HANYAR RUWA aka samu ne duk da cewa akaiw yuwar rad'adin SIYASA KO DOKA? zanbi domin tsiratar da rayuwa ta kar a zargine da cewa MAI CIKI ce ne da yuwar RAYUWA BAYAN TUBA zata taka muhimmiyar rawa wajen ganin ALL EYE'S ON ME zata kasance da ne.
duka wanan Zafaffan book's ne na wanan 'karamar marubuchiyyar .
A'kalamim 'kanwar soja ✍️💞
The game was over, everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
4️⃣3️⃣➡️4️⃣4️⃣
************MAIDUGURI************
Adda salma ta tsure kamar ta janyo shi ta shigo dashi nan da nan tace " Mallam " birki yaye da yasa Buba juyuwa a tsorachi yana zazzare idano yana kallon abinda ke iya faruwa ta chikin napep nin nasu.............
Hankali na ya gaza kwanchiya da alama wanan akaiw wane abu a tattare dashi me zai hana mu dauke shi idan yaso ya sau'ka a dakin waje tunda ba kowa " shiru yaye na minti biyu nan yace "kai bawan Allah tsaya chakk ya tsaya kamar baisan dasu a ya biyo da hannu Mallam Salihu ya mai nuni da shigo , shiga yaye nan yafara zuba musu godiya wanda har 'kwala ke zuba a idon sa , minti talatin kachal suka iso wanan gidan daga 'kife ga massalachi yara ke wasa duk da cewa nangariba tafa kawo kai dewa nata alwalla don amsa kirar Allah ayesallah nan suka sauka kyakyawar yarinya ce mai shikkaru bakwai a duniya ta taho da gudu ta rungumi adda salma' " mama mama mama oyoyyo Suhaima kenan kar fa ke karya ne mujee gida. murmurshi Buba yaye nan da nan yaje 'kaunar yarinyar har cikin zuchiyar sa nuna mai wane hula malam Salihu yaye ya nuna mai da'ki da katifaa ciki anyi siminti mai kyau ba laifi ga wutar lantarki duk da cewa babo fanka
da darduma cikki kuwa harda buta a 'kife durgusa wa Buba yaye tamai godiya nan ya shiga ciki ya ajiye ledaer sa ya tafe massalachi dogon Allah yaye sosai da Allah ya bashi mafita da sana"qrye kuma ya kareshi daga sharrin shaidan da zai karya musu al'akwafi ko yace amanar su bai fitta a massalachi ba saidai yaye sallahr insha , nan ya dawo juyi yafara saboda tbwar dake fara damunsa sallamar Mallam Salihu da kwanon suka biyu sai Ruwa ya sa buba @zama nan suka gaisa ya bashi abinchin da cewa magana gamawa zaka fito na gabar da kai ga baffa na mai gidan nan da kakkan na kaina kagayyamusu gaskiya game da waye kai nan ya É—iyata barshi Buba ne ya maimaita kalllamai nashi WAYE NI ( littafin Arush) ne kaina bansaniba shiru yaye kamar mai tuna Abu chan Kuma ya bud'i towon shinkafa da miyar kuka ce mai kyau wanke hannu yaye ya hau Chi baji bagani kamar baisan towo ba, kammala wa yaye a gaggauce ya fitto daga zauren gidan mutum zai je hayaniya kad'an 'kad'an yana tashi saboda gaba-daya dangin sun hallara a gaban tsohon so kuma tsohon limamin masallaci su zama Buba yaye yana kallon su da daya 'daya yagaisa dasu cikin ladabi da biyayya daga ganin hakan tsohon yaye murmurshi yace " ba komai yaro Allah ma albarka mazauna kazauna da mu zuchiya d'aya haka kawai naji ka kwanta min a rai zaka samu sana'a mai kyau musamman idan kazama a nitse kamar dai yanda naganka , gaba-daya sukayi ammanna dashi godiya yaye sosai nan ya tafe ya barsu dakin sa ya wucce dricet bai kwanta ba ya hau jira salolli ba 'adaddi yana kai kukkan sa ga Allah .
Adda salma zaune take ta buga uban tagumi gaba-daya yau sai takijin abinda yafaru a 2000 yana dawo maata d'aya bayan É—aya lokacin da Suhaima ta rasa rayuwar yaranta da itta kanta fashewa taye da kuka mai tsananin 'kona da zuciya da abin tausayi da tunawa da taye da i'yar uwarta Suhaima, small Suhaima ce ta shigo duk da cewa da gudu ta shigo anmman da sallama a bakin ta ganin mahaifiyar ta a wane yanayi nan ta tabuka fuska ta zum'biro baki nan Adda salma ta ganta janyo ta jikinsa taye ta rungumi ta nan tace "umma yauma kin tuna da tukura ta ko " gyd'a kai taye alamar ey , to kedaina kuka kinji Umma , zata dawo kuma suma yaran zaso dawo muyi wasa tare dasu har sugayyamun baby na ko " murmurshi tayi ke yarinya ce Suhaima ta kinji ko duk wanda ya mutu baya dawowa tukurarki na chan aljanna tana hutawa , ko " yauwa Umma ta ye murmurshi kinji ko" jan kumatun Suhaima tayi sukaye murmurshi tare da share wa Umman nata hawaye....
Al'kalamin Æ™anwar soja ✍️💞💞💞
🔥 🌗DUHU CIKIN HASKE🌗🔥
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
💋💎TSOKACHI💎💋
BIYAYYA GA UWA ittace sillar makantar dani na fad'a DUHU CIKIN HASKE , a sanadin hakan nasamu damar had'uwa da santalilin Yarima anan nagani shi fa ya kasance MIJIN MAGE ne ban gama shiga fargaba da tsoro a cikin zuchiya ta ba saida na fad'a tsundum a cikin chaƙwakiyar ta RUHI BIYU . hakan duk ya faru ne sanadin BANI DA HUJJA da zan gabatar wa duniya cewa ta HANYAR RUWA aka samu ne duk da cewa akaiw yuwar rad'adin SIYASA KO DOKA? zanbi domin tsiratar da rayuwa ta kar a zargine da cewa MAI CIKI ce ne da yuwar RAYUWA BAYAN TUBA zata taka muhimmiyar rawa wajen ganin ALL EYE'S ON ME zata kasance da ne.
duka wanan Zafaffan book's ne na wanan 'karamar marubuchiyyar .
A'kalamim 'kanwar soja ✍️💞
The game was over, everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
4️⃣5️⃣➡️4️⃣6️⃣
ABUJA
Zaune Alhaji Ali da Jamal akan kujerar ta iso rass gabanta ya fad'i nan tafara kakkarwar zaza'bi nan Alhaji Ali ya mi'ki tsaye yace ". Maryam daga ina kike , kuma ina kika zauna tsawon one week kika 'boye min " rass gaban Hajiya Maryam ya fad'i wani yawu ta had'ayi mai mugun tauri da wuya, har nagogoronta ya nuna 'kafa ta d'ago tana shirrin matsowa kusa dashi "dakata kina ajiyi 'kafarki a bakin auren ke har sai kingsyyamin daga ina kika fitoo kikimun "karya' yarda handbag Bata tayi ta sauki 'kafsr ta baya yace "yauwa hakan yafe miki " ya'laɓai yaushe mukafara haka da kai kawai fa ina busy ne na wane project dana gaba banson daga ma hankali ne shiyasa ban tsaya gayyama ba don na bar Jamal shi kad'ai, sai yanzu Alhaji Ali ya tuna ashe a gaban Jamal sukiye ,nan yace Jamal tashi ka tafe dakin ka, "Daddy kayi ha'kuri" bar nan nace ka wuce zum'bura baki yaye ya fashi da kuka kasancewar Jamal bai taso ana masa fad'a ba a san gatan sa ya tashi.
Haka yasa ta a gaba ta ringa za'bolo masa 'karya da kissa da kissisina ta rungumi shi tsaff ta mantar dashi fushin da yakiye da itta tsakkanin miji da matar sa sai Allah.........
Kakkarwa jikin sa kiye sai hucce yakiye zazzaɓi ne mai tsanani ya sauka ajikin sa ba abinda ya kiye sai harhad'a ha'kura zumbur Alhaji Ali yaye da misalin ukku dare don tunawa da halin dayaga d'ansa d'azun da tun da rana bai kuma ganin saba direct ya wucce halin da yasamidji ne ya tayar mai da hankali ihu yaye har Hajiya Maryam tasan ba lafiya da Jamal kashi ac taye nan ya rarrumi Jamal sai special hospital dake zone two Abuja.
AFTER MANY DAY'S
Daddy Ina wane gidan marayu da Muljam a wane gari har kace akaiw project da zakaji zan rakaka shiru Alhaji Ali yaye kamar mai dogon nazari nan yace Gombe Yes of course Daddy Ina son zuwa zanji mammaki sosai Alhaji Ali yaye da murna yace don't worry my boy zansa a shirya mana kayan da zamu kai musu i kbow the place , "sosai Jamal yaye farinciki ko ba koma tabbas hankalin shi bakan wanchan yarinyar yanason ya kuma ta ganta shi kanshi bai san dalilli yin hakan ba..
A 'bangarin Ahji Ali ma nmmakin sauyawar halin Jamal yakiye nan da nan y sa pasenjer da kai sa'ko shirrin tafiya ya kira PA sa don tabbatar da tsaro da lafiyar inda zasu dosa ..
*************** GOMBE ************
A combo motochin suka shigo gidauniyar marayu nan yaran suka forfitto sai murna sukiye suna tsalle babban burin sa yafitto yaga me yafaru da wanan yarinyar hankalin shi yakasa kwanchiya a dalilin ta haka aka raba kayan arziki na yaje kusa da Mama wacce jikinta ya d'auki rawa yace akaiw wata yarinya kyakyawar haka banganta ba , tsaff Mama bata gani wacce ce bace nan Daddy yace wanchan lokacin ta gayyamun sunanta but namanta Jamal ne yace tsohuwa dube fuskata nan yaye dariya har kumutunsa suka lotsa sosai sai ya daure fuskar kamar bashi ba yace "haka take dariya kamar nawa kuma tana da wanan dimple nin Yana lotsawa Kamar dai yanda na nunamiki , bszstp ba tsammani tafashi da kuka wanda sauran ma suki rataya husna da take jikin bango ta matsoo tace. kana nufin Rugayya 'kawata ko ? don Allah kaga ta ne ka bani itta jita ce madubin na , chirko cirko suka tsaya nan Mama ta musu bayanin komai sanan shiru ba labarin ta subje har gidan chairman anmman akace sunfotta 'kasar waje da yarinyar da matarshi ne dai hankali na bai kwanta ba sam Rugayya nauyi ne alkawarin ne a kaina kama hanun Jamal yaye " yaro idan kagama ka nema min gaffara a gunta bisa kaita gidan chairman da nayi kaggayamata kullum ina mafarkin ta sanan kuma ajiyar da akabani tana jinjira shima yana gidan na. komai tsawon shekaru tazo ta amsa hakkin tane da kyar aka rabatar da Jamal da jikin sa yaye sanyi sosai Alhaji Ali ke doguwar tunani tabbas Allah ya had'a soyayya mai 'karfin gaske a cikin zuchiyar Jamal akan Rugayya ,haka suka kuma sa bs'kin ciki fall a zuchiyar Jamal..
Al"kalamin Æ™anwar soja ✍️💞💞💞
🔥 🌗DUHU CIKIN HASKE🌗🔥
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
💋💎TSOKACHI💎💋
BIYAYYA GA UWA ittace sillar makantar dani na fad'a DUHU CIKIN HASKE , a sanadin hakan nasamu damar had'uwa da santalilin Yarima Munir anan nagani shi fa ya kasance MIJIN MAGE ne ban gama shiga fargaba da tsoro a cikin zuchiya ta ba saida na fad'a tsundum a cikin chaƙwakiyar ta RUHI BIYU . hakan duk ya faru ne sanadin BANI DA HUJJA da zan gabatar wa duniya cewa ta HANYAR RUWA aka samu ne duk da cewa akaiw yuwar rad'adin SIYASA KO DOKA? zanbi domin tsiratar da rayuwa ta kar a zargine da cewa MAI CIKI ce ne da yuwar RAYUWA BAYAN TUBA zata taka muhimmiyar rawa wajen ganin ALL EYE'S ON ME zata kasance da ne.
duka wanan Zafaffan book's ne na wanan 'karamar marubuchiyyar .
A'kalamim 'kanwar soja ✍️💞
The game was over, everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
4️⃣7️⃣➡️4️⃣8️⃣
************LAGOS************
Chan suka yanko wani dajin tamkar ma kauye ce zagaye sa sukayi nan ido yafara raina fata yace ". kai me zaki'min naushi d'ayan ya kai masa a baki "kan uban chan cewar Iro yana rigi bakin sa raunin yarin yaye nan sauran suka hau kan Iro da bugu har ta sake wanan mutumin nishi sosai yakiye saboda sun mai doka da ko tashi bazai iya nan kusa ba sai hakki yakiye da Allah ya isa "oga kamar bakin sabai mutu ba zagi nufa yakiye yana jan wandon sa " Kai lubarshi haka tunda mun kwashi kud'in dukka don haka mu gudu mu barshi da ranshi kawai zai ishihhi tuna dole nan suka kwashe hakan Iro suka runtuma da uban gudu sukam yau kakkan su ta yanke saka domin sunyi arziki da kudin Iro ........
Bayan awa ukku
Iro ne ya tashi sakamakon ruwan sama da aka fara zabgawa d'in'kisa 'kafa yakiye babban abinda yake bashi haushe shine sun yashe masa dukiyar sa gaba-daya bashi da wata madafa da zai dafa ga Lagos babban birnin ne da yake ciki da mutane daban daban hawaye ya shafi "i'yan iska shegu tsinannun sai kun shiga wutar jahannama kuna nasu hawaye kun damfari ne ban yafe muku ba " wane kuka ne mai 'karfin gaske ya fahimci haka ya dage ya bud'i murya ya chigaba da ,tsalla ihu ba ji bagani tsadar da walƙiya ne aka buga mai 'karfe nan da nan ya ja baki yaye shiru tsoro ne ya shiga jikin sa lokachin guda ya takure a tsunguni kamar Sa'adha ta chikin littafin RUHI BIYU motsi yaji a bayan sa tamkar a shafa bayan sa lokachin guda ya hurga da gudu baji ba gani tamkar mi aiki da aljjanu, ya runtuma nan ya fara ganin mutane daban daban kowa na fale a tunda wasu kuma suna zirga zirgan su, samun guri yaye a bakin rumfar mai shayi ya sunkuya , " daga cikin sa yaga wane mutum nan yace sannu bawan Allah wane unguwa ne anan " shiru mutumin yaye yace nan unguwar goni ne yana baki yaye shiru nan yace Ohhh ina zanga Hashim murmurshi jin dadi yaye ganin ashe ma yana unguwar da gashin ke gayyamasu idan yaje Bauchi gurin chirani , tun da ruwa ya d'auki kowa yaye harrramar neman inda zai kwana yakiye masu gida sai gida sukiye nan hankalin Iro ya tashi a 'kasan rumfar ya kwanta yafara buga min share chan cikin barchin sa yaji a zuba mai ruwa daga sa har 'kasa "kai don uban ka nan ba fillin kwanchiyar masu chirani bane ka tashe ka barin fillin sana'ata ka Micki chan hannun hango anan masu zuwa chirani. suke ba nan ba murza idon sa Iro yaye da biyar masifa ganin tsayayyen mutum mai arzikin jiki yaja bakin sa yaye shiru domin ma jikinsa duk tsami yace " don Allah ka rufamun a siri i'yan fashi sun kwashe arziki na ka taimaka min da abinchi nakwana anan sai na je inda ka ce " nan ransa. ya 'bacce Kai ne zaka nunawa barikin wai i'yan fashi to don uban ka wulkusm munijirgo (yuruba ).ka jira ne na fitto gida na sameku a'a nan sai na kashe ka jin anmmavchi kissa ya tuna da Bala da yakashe kafin mutumin ya juya zata zabura da gudu tamkar anyi walk'iya "kicewa da dariya mutumin yaye shegu yaro mu zava nunawa barikabce wai i'yan fashi ko i'yan damfara ne ina ruwa nan ya kuma gida abunshi...
Gudu sosai Iro yaye har ya hango wasu matasa jibgi kamar kayan wanke kamuwa na bmsharar barchi Toshi kunnen sa yaye saboda 'kartin da sukiye samun guri yaye chan nisa dasu ya kwanta haka barchi ya kwashe shi da tsananin yunwa don ma ya samu ruwa yasha .....
Asubar fari kowa ya tashi ya fara kama gaba shi daga masu tu'ka mashin sai nasu ruwa da masu talla daban daban kallo take binsu dashi yanda yaga hayaniyar su kamar ta kasuwa mafi yaji ta bata shi zumbur ya 'miki kai" Iro ya naganka a tsorachi cewar wane 'karamin matashin " baki Iro ya bud'i Hashim rungumi juna sukaye " nan yace yanaganka haka kuma kace min da dukiya zakaso muyi kasuwanci " bare kawai scan uwa na had'ada i'yan fashi sun kawar komai nan yafara matsa kwalla kuma tun jiya bance komai ba had'a fuska Hashim yaye tunawa da dari biyar ce a aljihunsa kuma abun ba'kin ciki ma shi kanshi lalla'ba rayuwa yakiye ga kuma nauyin wane gardi wai shi Iro kawai don garin mu d'aya sai na taimaki ka nan fa barikin ne Iro kawai yanzu kashiga gari ko dago ce kaye Ni zan fitta kasami abinda zance idan dare har kazo nan kawai ka kwanta baki bud'i yake ganin sa ga mammaki. ya Hashim zai masa haka dafa kafaÉ—arta sa yaye Hashim ne ne Iro fa É—an Mairo 'kazamiya " to don kaine Iro kai uba bane Hajiya na gayyama nan barikin ce kai ka nuna ma kamar bakassni ba yauwa idan ba haka ba sake damfara ka za 'ayi nan ya juya yana kutuma mai zafi wai na bashi abun karya wa ce masa akaye Ni ma na saya nace ne nan ya hau kafi babur yaye gaba , to
IRO YAU KAM GAKA GA LAGOS ASHA FAMA LAFIYA
Al'kalamin Æ™anwar soja ✍️💞💞💞
🔥 🌗DUHU CIKIN HASKE🌗🔥
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar sojan ✍️💞
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
The game was over, everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
4️⃣9️⃣➡️5️⃣0️⃣
HIKIMAR ZANCE
Hanyar adali kamar fitowar rana ce,
sai ƙara haske take yi, har ta kai tsaka.
Amma hanyar mugaye kamar zurfin duhu ne;
ba sa sanin abin da ya sa suke tuntuɓe.
**************KANO******************
Zainab Aminu dabo amarya a gidan doctor Ahmad Ibrahim Alfindiki , kishiyar Ruma surkar Umma Khadija zaune take tana latsa wayar ta hurga mata pillow akayi har wayar ta su'bucce daga hannun ta bin inda pillow ya wantso takiye charraf idon ta suka sar'ke da na Ruma inda ta fitto da guntun wando da t_shirt kalar blue haka kawai Zainab ta sunkuya ba tareda tace komai ba ta dauki wayarta ta juya da niyyar kumawa dakin ta "jarabibiyar yarinya a tunanina zaki rama ne ai , murmurshi Zainab tayi mata kamar batajji ba ta shigi dakin ta ,dariya taye Ruma kenan to ne banda hankalin ne da xan had'a jiki dake , kwanchiya taye ta chigaba da karanta novel nata mai suna HANYAR RUWA (by ƙanwar soja) tsantsar tausayin da ilham taki ciki ne yasa ta ke zub da hawayen ta a rashin dalilin.
Ko sallamar Ahmad batajiba tsantsar mammaki yasa Ahmad daskarewa" Zainab meye matsalar ki" ajiye wayar taye "kayi hakuri dear har kadawo"? zama yaye a bakin gadon" me yasaki kuka" humm ba komai kawai ina karanta wane novel ne mai takin HANYAR RUWA. shine fa ba wane abu ba rayuwar yarinyar abun tausayi irrin jarabawar da tashiga sillar fyad'i " girgiza kai yaye kawai ya shiga toilet a jiye wayar taye domin shirya wa mijin nata abinchin nasa zama sukaye suna ,i'yar hira Ruma ta fitto cikin kwarlwasa da kisiilissina baiwa ma kilata ba hankalin sa na kan new's na da ake haskawa, ,
Ahmad ne ya gyara zama" yauwa Ruma ina da magana daku, don Allah banson fitina ko wane tashin hankali kar naji kuma kar nagani zanyi tafiya zuwa birnin Kano domin yin wane contract don haka kamar yanda na gayyamuku daga farko cewa bazan raba muku gida ba , don haka ku nitsu ke Zainab kece 'karama don haka banson tsokona ke kuma Ruma ki rigi girman da Allah ya baki , murmurshi tayi haba dear ka kwantar da hankalin ka Zainab ai 'kanwata ce n tabbatar na ba zaka samu matsala daga garini b a, ko zee ,,,,, itta ma murmurshi tayi na i'yan barikin kwarai kuwa Aunty Ruma zamu kwantar da hankalin ka mu kasance masu maka adu'a na nasara a rayuwar ka da sana'ar ka murmurshi yaye sukayi hira abun burgewa nan" Ruma ta daura da cewa ,
" Idan an kawo bayi inason icya mace 'iyar karrama hakan nan anmman idan babo ko zaka kewa gidan marayu ka samu mana anmman hakika na kasance mai son kasancewa da yarinya karrama a gidan nan" , haka Zainab ma tace gaskiya kam zata d'ibi mana kewa" okay za'aduba nan da wata d'aya zan kawo bayi cikin masarautar but banda rabbace ko za'bha hada da yara a wanann lokacin , but zansa a binchiko idan babo sai muje gidan marayu" sosai Ruma taji dad'in wanan bayanin da haka suka watse daga bisani kowacce ta kama harkar ta kasancewar yau ango na d'akin amaryar sa
"Ruma anmman hankalin ke na dewa kuwa taya za'ayi kice na macce kikiso kuma yarinya ,cewa fa nayi namiji yanda zamu mata sharri kuma kai kedai wawayiya ce "zum'biro baki Ruma taye kedai Mommy kullum bana burgi ke na gayyamiki bazan ta'ba cutar da Yayya Ahmad ba , "shasha ai bashi zaki cutar ba itta dai kishiryar take naki nufi" to dai Mommy Yayya Ahmad bazai aminchi ba sai dai na macce don ita ma tasa baki na tabbatar zai kawo mana" , daga nan ta d'aura da mata hud:'uba na shaid'an tana kammalawa Ruma ta jefar da wayar ohh "ne kuma Allah ya had'ani da wata uwa kamar mai hatsabibai" sallah taye ta kwanta sai barchi.......
Washegari Ahmad ya kama hanyar sa ta zuwa Kano da sanarwar idan an kawo masa bayi to lallai a duba yarinya domin akai wa matan sa domin daga Kano sai Abuja zaiye don chigaba da harkokin sa na yau da kullum...........
Al'kalamin Æ™anwar soja ✍️💞💞💞
🔥 🌗DUHU CIKIN HASKE🌗🔥
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
The game was over, everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
5️⃣1️⃣ ↔️ 5️⃣2️⃣
HIKIMAR ZANCE
Hanyar adali kamar fitowar rana ce,
sai ƙara haske take yi, har ta kai tsaka.
Amma hanyar mugaye kamar zurfin duhu ne;
ba sa sanin abin da ya sa suke tuntuɓe.
************BAUCHI ************
Bayan sun sha kukan su don kansu ya dawo ya rarrashi Rugayya kana suka sha ruwa kasancewar dare ya gabato nan ya ajiye Rugayya a 'kasar bashiya da niyyar "ki jarani anan bare na nemo mana abinchin kinsan ba muchi komai ba "murmurshi tayi ta zaro kud'in da ya rage ta bashi "baga kud'i ba kaje da ita "amsa yaye cikin tsatsar tausayi ta ya juya ya amsa musu towo da miya a bakin tasha a cikin ledaer sai ruwa guda biyu ya dawo hanya a inda ya barta nan ya sameta tana ta muzurai da idano tana jiran sa "lahh yaya Kamal har ka dawo , " eyy nadawo tashi ga abinchi nan ta amsa da hannu biyu biyu suka zauna hannu tasa don yunwa takiji sosai zafi ne ya 'kona yatsun hannunta tacire washhh zafi " hure yatsun yakiye "waiyoo Allah kina kula da kanki kinji ko kiye a hankali yanzu bare zan baki , " zum'biro baki taye ya kutsure kad'an ya sa mata a baki yana hurewa nan ta amsa bai ce a sai da ya tabbatar da cewa ta 'koshi sanan shima yace rigawor...
'KARFE GOMA SHA BIYU NA DARE
Hayaniya itta ce ta farkar da Jamal da Rugayya daga barchin da sunaye a 'kasar bishiyar da ke tasha i'yan sanda ne suka fitto partrol da dare domin amsa dokar hana kwana a tasha sakamakon rikicin siyasar dake gabatowa duk wanda zai kwana to ya tabbatar a cikin abun hawar sani Kamal dake ya kwana dewa yasan hakan zata iya faruwa Rugayya ce ta 'kan'kame shi kamar zai gudu ya barta , yaja hannunta "kar kiddamu ina tare da ke kama hanun ta taye kafin so iso inda aiki suka fara gudu ba kama hannun yaron nan wane zauren gidan su ka shiga domin samun mafaka da tsira daga gurin hukuma..
A hankali take saukar da numfashi a jikin Kamal hawaye a idon sa hannun sa ya shafa akanta tana ta shishi'kar kuka hawaye mai d'umi ne ta sauko akan kumatunta d'agowa taye ta sa hannu ta gogge mai nan da nan ya 'kan'kame ta har i'yan sanda suka wucce nan suka kwana asubar fari suka bar zauren tasha su kadawo a inda ake ta mayar da labarin kamen da i'yan sanda sukaye mota ce 'kirar bus ke tattara matafiyar Kano kama hanun ta yaye yace "zamu bar garin nan kawai ko zamu tsira",. " kwarai domin Hajiya Binta idan tazo bata gani a kashi ne zata ye " a a k'anwata idan dai ina numfashi ba wanda zai kashe ki ko wula'kanta ke" kai tsaye ko fargaba babo suka shiga motar dake zuwa Kano akan 'kafarsa ta zauna domin ba sudan kud'in sit biyu nan motar su taye dirar mikiyan a garin Kano
KANO TUMBIN GIWA
Shiru Rugayya taye tsoro da fargaba ce ta chikka zuciyar ta ma'kil ganin yanda mutane ke chunkushi kowa na harkar gaban shi ga tsananin rana da yunwa don ma wata mata a motar ta basu ruwa a gida sun sha badon haka ba sai suce tun towon jiya basu kuma chin komai a cikin su ba ,shima Kamal da jureya yafe ta domin zuciyar ce ke bugawa da 'karfe 'karfe tunda ya tashi a gaban baffan sa bai ta'ba ganin mutane irrin wanan ba , hannun ta ne ya buge shi nan ya firgita ita ma haka ta sake matsowa kusa dashi "Yayya Kamal anya nan garin ba ya kan kai akiye ye ba ,"? hawaye na zuba a idon ta nan cikin rawar muryar sa yace " idan har za'a ciri mana kai ne sai ne a cire nawa abar miki naki don banda wane amfani a wanan duniyar yanzu na rassa Baffa na rasa hamma Buba bansan Inda yajeba waiyoo Ina zansa kaina" ittama kukan takiye bil haqqi ya dafa 'kasa ya fashi da matsanancin kuka kasancewar ya tuna da rayuwar su ta gida itta ma hakan. ta kasance don yau taye mugun kewar gidan marayu, wallahi "Yayya Kamal an cuceni Ina zamana ko da yunwa Mama marayu nan taimakon na ina zanje inganta yau nazo gidan mutuwa ta kar su kashe mu mu gudu kawai chikin ta ne yaye mugun murd'awa da alama yunwa takiji sosai birgima tafara yi juyawa yaye yunwa ce ko 'kanwaatta d'aga kanta tayi
Ya hango wane mutum dake zaune yana chin shinkafa da wake sai fanta dake kusa dashi 'kut Kamal ya had'iyi yawu bashi kad'ai ba harda ma Rugayya da takiji tamkar ta amso abinchin ta zuba a cikin ta , "kijira e bare naje na rogesa kinji ko " alama ra'kashi da kai yana zuwa ya kafe sa da ido yana kallon sa ganin inuwar mutum a bayan sa kamar a ana kallon sa ya d'ago idon sa yaga Kamal nan ya durgusa "don Allah don Annabi ka taimaka min da 'kanwata gata chan bata chi komai ba tun jiya chikin ta na ciwo " wane malollon ba'kin ciki ne ya tukaru yawun sa sake ma'koshinsa " don uban ka bar nan shege ni kad'ai ne mai abinchi anan ga mai dafa tuwon chan gaji gurinta shaid'anun yara irrin kune 'bata gari nace kabar nan " !!! da 'karfe ya buga maganar har mutane suka fara dawo da hankali su akai nan Kamal ya wucce yana hawaye Rugayya ma tashi taye tazo gun Yayya tace" umm banga komai ba banjin yunwa ma yaya Kamal" murmurshi haushi da takaichin zuciya yaye hango wane tsoho yaye da kwanon bara yana bara ana bashi goma biyar nan yaye nisa a tunanin sa chan ya hango yara suna tsintar gora da 'karfe lungu lungu suna bola bola.
" Rugayya 'kawata jirani anan kinji ko yanzu zan kawo miki abinchi a bakin massalachi ya ajiye ta ya juya share guminsa yaye ya d'aga kansa sama yace Allah gani da 'kanwata kamin maganin damuwa ta " bara tashiga ye mota mota napep napep har dare ya fara nan ya zauna a 'kasa wata bishiya ya bud'e. kuÉ—in zai irga nan yaga duk wanan wahalar da tasha naira d'ari ce kachal gumi ya shari ya saya doya da ake soyawa a hanya ya taho bakin masallachi ganin babo Rugayya a gun. hankali sa ya tashi matukar gaske ya fara zagayawa ko zai ganta yana kiran sunanta chan ya hango ta a kusa da wane gida a kwance barchin yunwa ta shirya tagaza juriya zuwa yaye ya dafa ta.
"k'anwata ga abinchin tashi kicce nan ta farka hankalin ta a kan hannun sa dake rigi da b a'kar ledaer a gaggauce tafara zuba ta a bakin ta yana ganin ta ga yunwa ga gajiya gashi Rugayya sai chinyewa takiye| chan sauran ukku ta tuna Yayya Kamal kace naka , girgiza kai yaye| yana son danne hawayen sa anmman ya kasa badon ta 'koshi ba ta bashi yace nan su ka kwanta don yin barchi bayan sunyi sallah da adu'ah
Chan cikin barchi aka watsi musu ruwa mai tsananin sanyi figit firgita suka tashi Rugayya dai ihuu ta buga wacce ta tayarwa da Kamal jijjiyar kansa saurin rufe mata baki yaye wata mata ce tsaye Kamal ya d'ani kai " i'yan iskan yara 'barayi sai a zauren gidan na zaku kwanta uban me zaki'min ku tashi ku barnan " don Allah kiye haƙuri ke barmu mu kwana da safiya zamu tafe " ai bai gama magana ba ta sa bokitin sai kam Rugayya rass ta buga mata kanta baji ba gani ya bankad'ata ta zube tana rigi 'kafa sai tsunduma zaki takiye tun kafin ma'kota su fitto yasa Rugayya a bayan sa ya kama hanya cikin hanzarin da gudu gudu suka bar wanan wajin..
hasbunalllahu wani mal wakil kai so painful wanan page nin ya ta'bamin zuciya ta bare na kuma page mai abun dariya ko takaichin ko haushi ko sakayyyar Inna mairo wata "kila na wanke hannayi na da hawayen idon na da na zubar a page na Rugayya da Kamal..
Al'kalamin Æ™anwar sojah-----------ce ✍️💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞
🔥 🌗DUHU CIKIN HASKE🌗🔥
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
The game was over, everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
5️⃣3️⃣ ↔️ 5️⃣4️⃣
HIKIMAR ZANCE
Hanyar adali kamar fitowar rana ce,
sai ƙara haske take yi, har ta kai tsaka.
Amma hanyar mugaye kamar zurfin duhu ne;
ba sa sanin abin da ya sa suke tuntuɓe.
************ LAGOS ****************
Alhaji Ali ne kwance akan makikin gadon sa a tsirarra yana shafa wane magani a gaban sa yana murtu'ke fuska da chin magani a bakin sa nan ya samu facemark ya ajiye a kusa dashi wasu 'kwayoyin ne ya bud'i da suka kai bakwai ya zuba a ma'kogoron sa da ruwan faro yasha tass sanan ya sa facemark waya ya d'auka ya hau gadon taka bargo nan ya umarci d'an gidan sa da su shigo da mahaukata har bakwai domin ya shirya tsaff don chikka umarnin gunki su ,bashi kad'ai ba ne a hotel nin da manyan manyan i'yan siyasa duk a daren yau ake da bu'katar kasancewar hakan, a sannu a hankali tun yanayi baya so har sai da ya kusance mata mahaukata biyar ba abun mammaki bane don naga harda jakadiyyar Hajiya Suwaiba a cikin su duk wacce ta karanta littafina na Mijin Mage tasan waccece jakadiyya,, ihu take ye sosai ita kam mari ya kai mata domin ya fitta a hayyachin sa gaba-d'aya duk taurin kanta saida ya kammala da itta gaba_dayan su mata bakwai saida ya kammala zubewa yaye a kan gadon a sume , Alhaji Husaini koda ya kammala yasa aka fidda mahaukata ganin har yanzu Alhaji Ali bai fitto ba yasa ya shiga yaga sa kwance a sume dariya yaye ya watsa mai ruwa a firgichi ya tashi "kai Alhaji Ali anyi ragon namiji wallahi " hararra ya buga mai yaja tsaki a"aikin banza kai kasan me nakiji kuwa " taimaka masa yaye yaye wanka da ruwan maganin da aka basu gaba_daya sun taro a daren wannan ranan a gaban gunkiya r su da sperm na mahaukata nan aka zuba su a chikin wata ba'kar kwarya suka jire kayan su suka zagayeta sau bakwai daga nan suka tafe tafiyar su ,,,,
Direct hotel Alhaji Ali ya wucce yasan a chan Abuja a d'akin sa anyi mai ruwan kud'i fiyyeda tsammanin sa a don haka ya kwanta barchin sa hankali kwance ba tareda wata fargaba don ya huta gajiyan sa da ya kwashe a farkon daren jiya ,,,,
Asuba tagari
mujeee zuwa ramin 'karya 'korarrari ne.
************ABUJA ****************
Gaba_daya Jamal hankalin sa baya kwanchiya a kwana nan saboda yawan mafarkai da tsoro da yaki ciki shigiwa toilet yaye yaye wanka ya fitto ya shirya a cikin kayan mara nauyi saukowa yaye nan yaga an shirya dining sau'ka yaye yace abinchin sosai kamar bashi ba wanda har nanny take tantama kodai ba Jamal da tasani bane ganin tana kallon sa yace " idan kingama kallon nawa sai kibar nan ko" sunkuyar da kai taye " am sorry sir ", haka ya chigaba da abun da yakiye minti arba'in ya d'auka ya wuce part na Hajiya Maryam a inda ya sameta tana breakfast a dining "oyoyyo my son " taho murmurshi yaye "Mommy ai nace abinchi na daman nazo mu gaisa ne ya zauna ya jira ta ta kammala sanan tazo ta kwantar da kansa akan chinyarta tana masa wasa da gashin kansa da baya akewa a kwance liff liff tamkar ba haihuwar Nigeria ba takance wata'kila Iyayyen sa larabawa ne , suka gaisa Mommy " Ina chikin wani yanayi a kwanan nan"mammaki ya kamata my boy tell me what happened " chikin nuna damuwa da halin da yake chiki "ina yawan mafarki wata yarinya and then akaiw wani duhu cikin haske da ya shiga a cikin rayuwa ta kwanan baya nan da yanzu" , zare ido taye Jamal jika huta ka daina irrin tunanin nan zan fitta unguwar yanzu nan kaji ko Daddy ka ya kira kace mai meeting na fitta yanzu idan akaiw information a gida na dawo da just tell me" ,, haka ta fitta damuwa yasa ya tafe part na Daddy sa babban farlour ne da ya amsa sunan sa d'akin sa ya wucce ya kwanta akan bed nashi " miss you my Daddy", d'aukar wayar sa yaye ya danna mai kirra anmman bai d'auka ba wayar ma akashe daga , nan shima barchi yaye awon gaba dashi ,
Minti talatin nan yaji tamkar ana ruwan sama a cikin d'akin a tsorachi ya farka yana muzarai da ido a hankali yafara ganin ajijjiya a cikin d'akin don haka ya zama na yana bin sautin ta inda yake fitto wa duk wata hanya yakasa gani hakan domin kuwa sautin daga 'kasa ne yake fitowa lokacin guda ya taka carpet lallausa ya fad'i sakamakon idon sa da ya fara d'aukewa sautin yaji a kunnen sa da alama daga 'kasa ne hankad'a carpet nin yaye nan da nan yaga wane babban tayis nakan kwaliyyar na sauran ba saka kunnen sa yaye nan yaji tabbas daga chiki yake fitowa kamar da wasa ya fara 'koka'rin ture abun chikin ikon Allah kuwa sai ya bud'i tsoro ne ya kamashi ganin irrin gidan 'kasa da yake kallo a fillm s irrin na Amirkan film ne don haka ya zura 'kafar sa nan yaga matakalan ce nan ya fara taka step's nin a sannu a hankali yaga duhu ba haske a cikin d'akin kai saboda taurin zuciyar irrin tashi da son ganin abinda ke cikin d'akin da Daddy bai tab'a gayyamai ba ya huta kai haske ne ya kawo d'akin gaba-d'aya lokacin da hannun sa ya taba wani guri wane haske ne ya dalili mai wata mata da aka d'aure ta da sarƙa tamkar k'waran'kwal bakin ta sai zuba kud'i yakiye hakan sautin da ya jawo hankalin sa kinan ,
Tsoro ne ya buga shi zai juya sai ji yaye daÉ—i bulk a 'akasa kan wane yaro ne ya taka da aka ajiye a fillin ihu ya buga zai juya nan yaga wane kawukan kan jarirai da yawa ko juyawa Jamal baiye ba nan da nan yaye fitsari a wandon sa fridge ya bud'e ko zaiga ruwa ya sha ya dawo chikin hayyachin sa , ganin abinda ke fridge nin ne yasa ya zube a sume awannan gurin.
****************************************
ABUJA AIRPORT DA MISALIN 4PM
Hankali Alhaji Ali ba'karamin tashi yaye lokacin da Hajiya Maryam ke sanar na bataga Jamal ba kuma masu gadi sun tabbatar bai fitta a gidan ba tasa anyi neman duniya anmman ba'agansa ba ,hakan ta sanar mai tun 2pm da tabatta baya nan don haka ya shiga jirgi sau'kowar sa motor ci ne suka jira gaggawa kawai yakiye ya iso gida yaje wane irrin sakkachi ne na Hajiya Maryam har tasa yaron nan fitta ba a ganshi ba , shigowa gidan yaye a gaggauce a inda daga hawa na É—aya ya sake security da Hajiya Maryam cirko chirko suna muzurai,,,,,,,
"Kaiii wai baku da hankali ne ace Jamal yaro na ya 'bata baku ganshi a chikin gidan nan ba an duba ko'ina" tsoron sa d'aya karfa ya rasa d'an sa da ya mallaka a duniya yakiye yanzu abu ya samu Jamal ya zanyi da rayuwata d'aga kanta taye "anmman Alhaji ban shiga d'akin kaba tunda ka hanani" yauwa wata'kila a chan yaki" d'u guma sukaye suka hau lifter sai hawa na bakwai domin shiga d'akin Alhaji Ali......
Al'kalamin Æ™anwar soja ✍️💞💞💞 ta tsaya chakk na firgita me zai faru idan har Alhaji Ali yaga yaron sa a d'akin sirrin sa ,
🔥 🌗DUHU CIKIN HASKE🌗🔥
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
The game was over, everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
5️⃣5️⃣ ↔️ 5️⃣6️⃣
HIKIMAR ZANCE
Hanyar adali kamar fitowar rana ce,
sai ƙara haske take yi, har ta kai tsaka.
Amma hanyar mugaye kamar zurfin duhu ne;
ba sa sanin abin da ya sa suke tuntuɓe.
*** ADAMAWA MUBI MAMA *****
************ BORNO************
Mama ce kwance akan gadon ta sai juyi takiye tana zub da hawayen ( nace ko tafara nadama ne wata'kila )..... kirar Adda Salma'' taye a waya lokachin da take wa Suhaimar ta kitso tana game da wayar " lalla Ummi gashi ana kiran ke ganin ma kiran saida gaban ta ya fad'i "jike waje Suhaima idan nagama zan kiran ki je kiye wasa ," fotti taye da gudu bata tsaya ko ina ba sai chan zauren tana leqa d'akin yaya Buba haka yaran gidan suki kiran sa ganin baya chiki ne ta fitta 'kofar gidan nan ta riskisa zaune yana ta maimaita karatun Alkur'ani mai girma da kai, zuwa taye ta zauna bai ganta ba kasancewar idon sa a rufe lega idon sa taye taga hawaye na zuba a idon sa hannu tasa ta share hawayin shi kanshi yasan waye ne wanan tun kan ya bud'i idon nashi yace "ba kitso za'amiki ba me yafiddo ke waje "?
" Ummu ce ta na. fitta naye wasa zata amsa kira "murmurshi yaye tachigaba da magana "bana gayygama ka daina kuka ba kullum sai kabari ni kuma bansoo ina jin ciwo kamar nima nayi kukan " tausayin kanshi yaji a da shi yace wanan yarinyar Allah ya zuba mata basira da hukkimar zance i'yar 'karrama da itta wai tana rarrashi na , zaunar da itta yaye akan wane dutsen yace ba komai kinji ba kuka nakiye ba. 'kasa ce ta shiga idon " haka kawai ya zuba mata 'karya ba shiri , murmurshi ta mishi to shikkinan yaya Buba yau zaka je aiki ka sayomin minti ko" jan kumatun ta yaye "karkidamu k'anwata kimin adu'a da na fitta na samu aiki zan sayya miki" , da gudu ta tashi sakamakon kiranta da akiye daga cikin gida ,hakan yasa ya bitta da ido ,kawai ya kauda kai ,
WAIYOO NE 'KANWAR SOJA NA TSAYA GANIN HIRAR SU BUBA DA SUHAIMA BANSAN ME MAMA TA GAYYAWA ADDA SALMA BA , KUMA FA NAGA KAMAR DA HAWAYE A IDON MAMA, YAKAMATA ACE NASAN WANI ABUN.
************ KANO****************
Haka Kamal ya ratsa da Rugayya cikin dare da duhu a bayan sa yana tafiya zuciyar sa da jinin sa na tafarfasa kamar ya kurma ihu duniya ta tashi a lokacin guda yaga wane dandazon mutane a bakin wane ttiti suna kwance ganin su yaye mai kyau nan yaga taron marabata ne ke kwance a hankali ya sauke Rugayya daga bayan sa ya samu chan 'kifen da su ya kwanta da ita tace "Yayya anan zamu kwana ,"? eyyy 'kanwata da safe sai mu nema wani gurin mu kuma da zama kwantar da hankalin ke ", wane tsoho ne ya gamsu yace yaro 'kanwar kace , da girgiza kai ya ce mishi eh ," to ka kulla da ita domin nan 'kurin ba tsaron yara kasancewar ana sace yara musamman ma mata ko a musu fyad'i ," ya kuma kamar mai barchi hankalin Kamal ba 'karamin tashi yaye ba jin an ambachi kalmar da yake matuƙa firgitar da hankalin sa , nan yace "in sha Allah zan kasance mai baiwa 'kanwata kariya daga idon shaid'anu ", gyale yasa ya d'aure hannun ta da 'kafarsa ya rungumi ta wanan tsohon na ganin su, kwanta 'kanwata zan kasance tauraru mai kallon ko wane motsin da zakiye a rayuwar ke da kowacce daren rayuwar ke , "murmurshi tayi ta hau yin barchi , chan chikin barchi wane daga cikin mabarata chikin sand'a yazo bayan Rugayya tsohon nan na ganin sa ko gyran murya bayiba , haka ya datse hannun Rugayya yana shaa fatar ta dutse ne yaji an gwala mashi akan sa ya rusa ihu Lamal kinan ,haka ya gudu... itta kam sai barchin ta takiji ba tama san akaiw wane abinda ke faruwa da rayuwar ta ba,
Wanan tsohon ne yace "haba yaro haka zaku na rayuwa cikin fargaba da zumunci har yaushe zaka na jarraba hakan a cikin rayuwar ka,,,,, akaiw inda nasani ana kula da yara da makarantar su anan cikin Kano achan unguwar GRA akaiw wane babban mutum babban burin sa a rayuwa tallafawa yara ,
Shiru Kamal yaye tamkar mai nazarin cewar wane abun , nan yace "zamuje don Allah ka kainunyana jin dad'i da alama 'karshin wahalar tasu tazo kinan,
Gari na wayewa mutumin ya É—auke su a napep sai unguwar GRA wasu manyan gidaje ne na masu hannu da shuni da i'yan siyasa wane katafaren gida suka nufa nan mai gadi ya buÉ—e musu suka shiga direct wane matashin ya shigar dasu wane 'kayyatacen falour gaba-daya hankalin Rugayya ya tashe a matukar tsorachi take ba itta kar'ai ba harda Kamal ma dake cikin wanann yanayin na taraduddin wane mutum ne mai chikkar kamala ya fitto "ha Malam Dauda kaine a gida yau da alama kasuwa tace a yau hakane" ya amsa nan ya bar su Kamal da Ruqayya murmurshi vmutumin yayi "ke yarinya mai suna ki sunanta Rugayya kaifa Kamal da kyau mai kikison zama a rayuwar ke" shiru taye nan Kamal ya girgiza kafad'ar ta tace" inason zama likita domin na taimakawa i'yan uwa na mata shin zaka chika min burina "?nan yaye dariya sosai "kwarai kuwa yarinya kaifa mai kaki son zama nan Kamal? yace Indai k'anwata zata kasace likita ne kuma Barrister zanzama domin na kare mata hakkin ta idan aka zalunci ta kuma na tsaya mata har tsawon rayuwata ga duk wanda ya cuceta".. haka wanan alhajin Nura zuciyar sa ya buga dajin kallamai irrin na wanan yaron Kamal murmurshi ya'ki yaye ya kira wata macce da zata kai shikkaru hamsin ya bata su Kamal a basu d'aki,, ,, tunda wanan tsohon ya fitta aka bashi kyautar dubi d'ari chikin hanzarin ya shirya ya bar Kano sai Gombe ,
BAYAN KWANA BAKWAI
Rayuwa ta chanza sosai a tsakanin Rugayya da Kamal sun samu hutu na wane lokachin suna samun kwanchiyar hankali fiyyeda yanda mai tunani zai tuna , kwatsam watarana Alhaji Nura ya É—auki Kamal yace za'akaishi wane gidan domin yin karatun a chan wane boarding school a inda Kamal yace sam saboda Rugayya zai bar gidan aka girki aka murje kafin ya yarda da kuka da 'kunar zuciya suka rabo har Kamal yaye nisa da tafiyar da yaj8 wane murya mai sautin kuka " yaya Kamal kar katafe. kabarin ne kaÉ—ai ban yarda dasu ba ," da gudu ya dawo ya rungumi ta tsaff a jikinsa sa ke kwantar da hankalin ke ba 'abunda zai sami ke ta wanan hanyar e kawai zakiye karatu Ina son ke zama likita ke taimakawa mabu'kata ke kasance mai tuna ne akowane halin rayuwa tabbas dani dake i'yan uwa ne ba wanda zai 'karyata hakan Allah ne ya hada:mu. a cikin wanan duniyar ," rasa mai zai bata yaye nan ya chiri wane zubin. da Baffa ya bashi " k'anwata Rugayya ke duk sanda kikace kina kewarta ke duba wanan zube ya sa mata a yatsar tsakiya ina matukar son wanan zoben anmman ke kinfishi muhimmanci ne kuma zan baki ko rayuwa ta ne sai mun sake had'uwa" kuka sosai takiye masa tamkar ranta zai fitta "indai hakane nan tacire wani sar'kar a wuyan ta zinnari ta sanya a wuyan sa "ka kasance dani a duk sanda kayi kewarta ka duba taurarin da ke a samaniya lallai zakaga wasu guda biyu a manne da junna su to ne dakai ne wanan , surutun su yawa Alhaji Ali yawa mutumin nan bodyguard alama da hannu haka ya finchiki Kamal yaye gaba dashi da kuka da bakin ciki suka rabu, koda suka sashi a mota da niyar kaishi wane gidan chan wane 'bakin 'kauyin suka kaishi suka yarda shi "ina ne nan kuma ,ne kuki nufi ne , dafata daga cikin su yaye dariya shashasha kawai to bare na gayyama Alhaji Nura shahararren mai sayarda yara ne kai a zamin nan waye zai baka aikin yin karatun a Nigeria" kama 'kafarsa Kamal. yaye "kar ku cutar da itta marainya ce kubani itta bugu d'aya ak mai a kansa ya fadi"ya suma , babo alamar numfashi haka suka gudu suka bar Kamal a wanan yanayin ,,,,,
so painful woooo
Al'kalamin Æ™anwar soja ✍️💞💞
🔥 🌗DUHU CIKIN HASKE🌗🔥
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
The game was over, everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
5️⃣7️⃣ ↔️ 5️⃣8️⃣
HIKIMAR ZANCE
Hanyar adali kamar fitowar rana ce,
sai ƙara haske take yi, har ta kai tsaka.
Amma hanyar mugaye kamar zurfin duhu ne; ba sa sanin abin da ya sa suke tuntuɓe.
************ABUJA****************
Nan yaye fitsari a wandon sa fridge ya bud'e ko zaiga ruwa ya sha ya dawo chikin hayyachin sa , ganin abinda ke fridge nin ne yasa ya zube a sume awannan gurin.
"Anmman Alhaji ban shiga d'akin kaba tunda ka hanani" yauwa wata'kila a chan yaki" d'u guma sukaye suka hau lifter sai hawa na bakwai domin shiga d'akin Alhaji Ali......
Mugun birki Alhaji Ali yana ganin Jamal a kwance akan gadon sa da rauni a samar goshin sa idon sa yakai a 'kasan carpet mashigan d'akin sirrin sa nan yaga tamkar ma ba' ta'ba komai ba ko wane zargi a fillin ba, ajiyar zuciya mi nauyi ya sauki har z
saida matarshi Hajiya Maryam ta fuskanci hakan "waiyo my boy da gudu ta je tunda shima Alhaji Ali mara mata baya yaye da hankalin sa a tashi, "Jamal Jamal Jamal", haba senator yazaki kirasa da 'karfe sai ya razana ai kinsan me yafaru dashi ne bayan kin fitta zuwa unguwa dakika saba yawon ke na banza da woffi, " kallon zargi tamai zatayi magana sai Jamal ya bud'i idon sa a hankali yana kallon su biyu biyu tamkar baisaniba ihu yaye da 'karfe ganin fuskar Alhaji Ali nan ya suma hankalin su ya tashi matuƙar tashi nan da nan ya shure shi suka rankaya izuwa baban asibiti mafi kusa da su tun kafin su 'karasa Alhaji Ali ya kira babban doctor don su shirya amsar su, hakan ta faru kuwa suna isowa akaye emergency room dashi doctor Ahmad ne tsaye akan Jamal a lokacin da yake dubashi sai baiga wani abu makamancin abunda yake yanzu ba tsantsar kamani ne a tsakanin su wanda ina wane yaga su tare zai rantse Ahmad ne yaye ya fittar da yawun sa waje , mammaki kwance a fuskar sa yasa facemark ya fitto doctor Mansur ne ya tsayar dashi nan su Alhaji Ali suka matso yauwa doctor ya jikinsa nayi nisa ne Alhaji Ali shine na wakilci abokina da ya dubashi , " okay doctor Ahmad kace ko ya yaro na yake ,"? cikin idon sa doctor Ahmad yagansa nan y kauda kansa yace " da sauki akaiw abinda ya razana shine sosai har yaji tsoron hakan yasa ya firgita har zuciyar sa ta tsinki yanzu na nasa allurar barchi bai 'bukutar bayanin mutane , sanan idan ya tashi zan rubuta muku medicine a kulla dashi sosai yaro ne ," yana kammala magana ya wucce cikin office ji yaye duniyar na juya mai komai hamada zafi illahirn jikin s ne yafara kakkarwa da alama zazzaɓi ne mai zafi take ya 'miki ya had'a allura yawa kansa medicine ya rubutawa Jamal nan aka turu aka amsa yaye gaggagwar barin asibitin sabumkda tasannin samuwar da ya shiga da tuna wane 'boayyayin sirrin rayuwar sa...
How far doctor Ahmad????
Tunda Alhaji Ali yaje bayyana i na doctor Ahmad hankalin sa ya tashi tafiya gida yaye kai tsaye batareda ya sallame Hajiya Maryam ba duk kiran da take mai a banza , hankalin nashi na gida, koda ya iso ya rufe 'kofarsa rigarsa ya ciri ya matsar da carpet nin tsakiyar dakin nan ya ture tayes nin baiga alamar wani abun zargi ba duk da haka ya shiga ya hau matakalan yanda yake isowar a yaga yanda dakin ya cikka da kud'i baiye fargaban haka ba saboda daman yasan. dole a mishi ruwan kud"i tunda ya aikata abinda gunki su takiso haka ya duba komai da komai anmman baiga alamar abun da zaisa yace ko Jamal yazo dakin ba rigi kwankwaso yaye " ohhhhh har hankalin na ya kwanta tunda naga komai normal a tunanina ko Jamal yazo yaga sirrina ne akan hakan duniya ta san waye ne gwanda in kashi Jamal har lahira bazan yarda mutunci na ya zube ba anmman tunda bai zo nan nin ba shikkinan zan sa ido na akan sa don na fahimchi me ya razana shi har ta kaifa bugun zuciya kuma me yazoyi a d'akina har gadona" , fitta da'kin sirrin yaye bayan ya kwashe kud'in cikin buhuhuna da suka kai biyar,,, wani yaye ya shirya aya dishi asibitin inda yasamu har Jamal ya farka yana ganin Alhaji Ali yafara firgita tunawa da wasu kallamai yasa ya dawo chikin hayyachin sa ya dai_daita nitsuwa sa yaro mai basira kinan Alhaji Ali ya zauna kusa dashi "my boy hankali na ya tashi lokacin da Mommy ka ta kira wai bata ganka a gida ba daga 'karshi na nufa d'akina ina kashiga haka ne ya kai ka chan kuma ," ?
" Haba Alhaji baika mata ace yana kwance a gadon asibiti kana masa wanan tanbayoyi "kallonta yayi sai yace "okay shikkinan "shi kanshi Jamal ya sake jikinsa tundaga wanan lokacin Alhaji Ali bai sake tambayar Jamal abunda ya kaishi d'akin sa ba itta ma Hajiya Maryam bata tambaye shi komai ba ,shi na Jamal bai kawo maganar ba, haka suka chigaba da rayuwar su ,abu d'aya Alhaji Ali yaye shine sanya camera a d'akin sa da kuma matakan tsoro na sirrin sa......
****************************************
WAIWAYEN ABUNDA YA FARU DA JAMAL A D'AKIN SIRRIN BABAN SA
****************************************
Nan yaye fitsari a wandon sa fridge ya bud'e ko zaiga ruwa ya sha ya dawo chikin hayyachin sa , ganin abinda ke fridge nin ne yasa ya zube a sume awannan gurin.
Bayan awa d'aya nishi mai 'karfi yaye ya tashi sai zare ido yakiye sakamakon ganin kayan ciki da kuma wasu sassan jikin bil'adama a wanan fridge nin ciki kuwa harda kan driver sa na mota lokacin da ya 'bata aka neme shi ak rasa "hakan na nufin Daddy d'an mafiya ne " saurin toshi bakin sa yaye nan yagalabulle na motsi shiga yaye yaga wasu takardun a manne. bord da wasu picture's n abun mammaki wasu matane wasu kuma yara da dai sauran su ,abunka da d'an boko haka yasa paper's a. gaba yana gani , tunani. sa ne ya tsaya chak a kan wane babban frame na yaro 'karami ganin cewa lallai shine yana jinjiri ya kafe rubutun peper"s nin da ido yafara karanta wa a sannu a hankali,. MUHAMMAD JAMAL ba yaro na bane wane babban al'amari ne ya faro gunki mu ta bada umarnin tana da bu'katar jarirai sabin haihuwa har goma sha shidda anan aka rasa yaro d'aya nikuma na d'auki da niyyar yazama yaro na , ha'kika inason ka Jamal so mai tsanani an sato wanan yaran daga asibiti dake Adamawa state a chan Yola North a ranar 1\1\2000,. nishi mai 'karfe Jamal yaye idonsa na hawaye , nan ya chigaba da karanta wasu abubuwa dewa da uban nashi ya aikata a rayuwar sa , sosai ya firgita da razana hakan yasa ya yanke jiki shi ya har ya buge kanshi da bango anan ya samu rauni a samar goshin sa,,
Bayan awa biyu wata kyakkyawar mata ne ta bayyana a cikin sararin kaya goshinta sai walƙiya takiye nan ta zuba ruwa daga yatsunta a fuskar Jamal sama ta ɗauki shi bata sauki shi a ko'ina ba sai a kan gadon Alhaji Ali sanan ta gyara komai tamkar ba'abunda ya faru nan ta shafa fuskarsa a tsorachi ya farka , " kar kaji tsoro kaceee ko ka kasance mai 'boyi sirrin Alhaji Ali idan ba haka ba duk wanda kagayawa hakan mutuwa zakaji kuma ina da ya'kinin cewa kai nin wane babban mutum ne kuma yaro mai fikira da basira don haka duk ranar da ka kuskura ka furta kalmar akan hakan zaka mutu , " cewar matar , ganin ta yakiye chan ya nisa daga tunanin sa yace "to anmman zaigane ai tunda nashiga" , a'a bazai ganiba ba kuma har abada bazai sani ba saidai watarana ina tabbatar ma asirin sa zai tunu kai kuma ina ma albishir da cewa zaka tsira daga hanun sa ka nuna tamkar bakasan komai ba right ,"?
Girgiza kai yaye nan tabashi hanun ta ta sanya mai zobe mai kyau kaga wannan zube babo mai ganin sa sai kai duk sanda ka bukaci ka gani ne ka murzata sanan kuma idan kaga wane abun cutarwa ko tsoro banza ba kuma to ka murza sau ukku , ina tabbatar ma da cewa zaka tsira da yardar Allah ," tooo nagode anmman ke wacecce " murmurshi tayi "kai yaro ne bakasan komai ba anmman ne nasan ka harda kakkan babban Mama ka , bai gani abunda take nufi ba kawai sai Mama ya chigaba da cewa to waye Mamman na " ohhh Jamal a tunanin na Kamal ne kawai mai yawan surutu da Rugayya kamar parrot take kai kuma kullum shiru bana ganinka idan na kawo ma ziyara ashe ba. hakane ba baka sannu fillin hira bane ko ?"to Aunty waccece Rugayya kuma waye Kamal kuma waccece Mama na kuma ina zan gansu??? "!!!
Shiru tayi chan tace" 'KADDARA ce ta raba rayuwar ku anmman ƙaddarar da tarabaku ittace zata had'aku bazan iya gayyama ad'aya daga cikin abinda ka tambaya ,ba'a domin ba"aban izzine ba , duk cikin i'yan uwa ka ba wanda na ta'ba magana dashi har na bayyana a haka sai kai , kasan me yasa "a'a " to dalilin shine kai kana cikin mayuwachin hali idan ban fitoo na taimaka maka ido da ido ba zaka hallaka ,idan ka hallaka kuma ,burin wane a duniyar bil'adama zai chikka, sai dai na taimaka musu ta bayan fage to wacecce take zuwa a mafarki na "hummmm ittace i'yar uwa ka Rugayya zum'bura yaye yace kinan ittace ta gidan marayu Gombe , murmurshi tayi tace kwarai ba shakka sai dai ai bata gidan yanzu sanan kuma ka tambayi ne mahaifiyar ka ko, itta i'yar asalin garin Adamawa ce anan aka haifeta ,anmman kuma nauyin nemo i'yan uwan ka an rataya shi akanka ne ba akan kuwa ba " jin alamar ana tafiya a saman steps tace "na barka lafiya" kafun yaye magana ta wanke shi da mari har ya suma sanan kuma ta shafa jikin sa nan zazzaɓi ya hau , ta 'bacce 'batt nan Alhaji Ali ya shigo da matar shi
WANAN SHINE ABUNDA YAFARU A BAYA ,,
i"am shocked when I hearing this story of that women ,, WHO IS SHE.
Al'kalamin Æ™anwar soja ✍️💞💞💞
🔥 🌗DUHU CIKIN HASKE🌗🔥
Dark in light
60% true life
story
by
'kanwar soja ✍️💞
🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_
*Alk'alaminmu 'yancinmu*
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
The game was over, everything that has a beginning must have and end 💯
_Page_
👇 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
5️⃣9️⃣. ↔️. 6️⃣0️⃣
HIKIMAR ZANCE
Hanyar adali kamar fitowar rana ce,
sai ƙara haske take yi, har ta kai tsaka.
Amma hanyar mugaye kamar zurfin duhu ne ba sa sanin abin da ya sa suke tuntuɓe.
****************KANO****************
Kamal ne ke zaune sai rusa kuka yakiye ba'abunda yaki kira facce sunan ckanwata sa ha'kik'a an smcutar dashi da kanshi yaje ofishin i'yan sanda suka kore sa ya kasa aikata komai, baisan yanda rayuwar sa zata kasance ba tsawon kwanaki yayi yana cikin wanan mayuwachin hali abinchi ma wahalar ce yaki masa Bama haka ba samun abinchin kanshi sai ya wahala kafin ya samu abinda zaisa a baka , kwatsam watarana kamar ranar juma'a ana hada_ahada a birnin Kano Jamal ne cikin tsananin yunwa da ba'kin ciki da takaichin halin rayuwa ya nufi taraffic line da wasu yara sai su gogge mota da ke tsaye na glass na chiki sai ya basu ko hamsin ko d'ari bai lura da cewa traffic nin ya kuma green ba y azo tsallakawa wata 'katuwar motace taye awon gaba dashi ba zato ba zattasamin yaye ihu sai jini dake fantsalowa a saman kansa da wasu sassan jikin sa kafin ace ne mutanen sun taro a fillin ana ta kallo wasu kuma harda vedio sukaye din sawa a kafafen sada zumunta ,ko a sauya labarin, wane matashin ne ya sauko cikin shigar farar suit da white shoe sai farib glass da ne manne a kyawawan idon sa da gudun sa yazo. nan na ga motochin da suka kai goma a jure sun bud'i 'kifa sun fitoo cikin shigar unirfom na sojojin neavy suna gudu a hankali suna bin bayan wanan gayen isowa yaye nan mutane suka matsa sunan ganin wanan kyau kamar madara ko nace kamar balarabe, motar da ta buge kamal kam tube taye gaba bata tsaya ba, "subhanallahi" tuni ya d'auki Kamal ya rungumi a jikin sa nan kayan sa ya wanke da launin jini but bai tsaya dubawa ba ya nufi motar sa da gudu nan wane soja ya bud'i motar wane kuma ya hau driving, tashi yaro tashi kaji yana magana da wane irrin Hausa tamkar ba bahaushe ba , marin kumatun sa yakiye| anmman a banza zare court nin yaye ya sanya masa a jikin sa dal dai hannayen rigar kuma ya daure mai kai don kar jini yayi ta zuba , direct asibitin Aminu Kano suka nufa a inda sukace sai an zo da i'yan sanda mari ya sakarwa doctor dake musu wulakanchin cewar ba'a amshi suba da tsawa nan wasu doctor's har sun fara hallara ya fidda id card ya nuna musu "sorry sir" shine abinda naji suka furta a gaggauce aka tafe dashi zuwa emergency room domin bashi a gajin gaggawaa , "tallafi muna bukatar jini ledaer biyu saidai bamu da kalar jinin sa a kasancewar yana da jini mai 'karfin gaske, okay ko gwada nawa ,abun mammaki yalla'bai ai jinin ku d'aya ba a cika samun dace haka ba" girgiza kai yaye na ya kwanta a gado mafi kusa Kamal drict jinin ke tafiya daga hanun sa zuwa hanun Kamal, har aka samu yanda ake so , tashi daga barchi yaye ya bud'i idon sa jarr akan yaron sai ganin sa takiye haka kawai Allah ya daura masa don wanan yaron Kamal ne a hankali ya bud'i idon sa da sukaye jawur ya sauke su akan na SAFWAN dake kallon sa cikin tausayawa ganin jinin mutumin na shiga a hannun sa ya É—an zare ido doctor ne ya shigo ya duba a kana aka tsayar da shigar da jinin domin an samu abinda ake bu'katar samu,
BAYAN AWA D'AYA
Sallah Safwan yaye ya dawo da kayan abinchi da drinks ya samu KAMAL sai kuka yakiye yana hawaye " me sunan ka" tambaya da yawa kamal kinan shiru yaye don Allah ka taimaka min 'kanwata zasu ya kara "shiru yaye ya shafa kanshi shikkinan naji ga abinchi nan KAMAL ya sa hannu baka hannu. kwarya saida ya chinye abinchin tass brown jollof rice da kuma peper soup sai juice da yasha gora biyu takke, hawaye Safwan ya gogge na cikin idon sa don yanda yaga yana chin abinchi tabbas akaiw yunwa da 'kunce rayuwa a tattare da wanan lamarin yaron , to baka gayyamin sunan kaba " suna na Kamal" nan ya kwashe komai ya gayyamai bai 'boye masa komai ba domin duk ranar da ya tuna kallamai irin na mahaifin sa Baffa sai yaje komai ya dawo masa shi a rayuwar sa, Gaskiya ,amana, cika alkawarin,sosai Safwan ya tausaya masa sanan kuma yace " nikuma sunana Safwan lawan buozum haifaffen scan Niger ina chan a Neamy iyayye na suki mahaifina kuma shine sarkin garin Niger nazo Nigeria ne damun training na wane course na wata shida yau na kamalla sai dai yanzu nayi asarar tiketi na sakamakon bazan iya tafiya na barka a wanan yanayin ba , idan ka amince ka yarda dane ka biyoni mujee gidan mu kaji, "shiru Kamal yaye to 'kanwata fa , shiru Safwan yaye yace , zansa a binchiko mana inda take , a zuchiya sa kuma yasan shikkinan an rasa ta har abada tunda yanzu da maganar ma yakai wata biyu da sati ukku sanan bawani information akan gidan wanda a ka kaita tunda Kamal bai saniba da rarrashi da 'kauna ya kaishi hotel nan yasa aka sayi masa tufaffin nasu kyau da fashion da k'amshi wanka yakai sa sake da gyran face abunka da harkar masu kuÉ—i nan da nan fuskar Kamal ta chanza taye fess nan naga muguwar kama da yakiye da d'an uwansa Jamal gaba_adaya tsarin hallitar su d'aya abu d'aya Jamal zai nunawa KAMAL wayewa da kuma jikin hutu wanda muna sa ran cewa Indai ya samu kwanchiyar hankali da nitsuwa tsaff zai kuma Jamal ,,,
****************NIGER******************
Babbar airport djori hamani dake cikin birnin Niger , moto chi ne da suka kai kimanin goma sha biyar sukaye dirar mi'kiya a sansanin fillin suna jiran isuwar Safwan, lawan buozum, chan jirgin ya iso cikin yakin isa yake taka matakalan jirgin sanye take da bugagiyar shadda da tasha na'ura jamfa da wando kalar samaniya sai agoggo da zobe dake hanun haqqun sa, glass yasa a idon sa sai bakin sa dake motse da alama chimgam ne , daga 'karshin matakalan wasu mutanen da kayan jajjaye suka shimfida wane 'katuwar darduma kalar kayan su wasu i'yan mata ne suka fitto sanye da jan kaya sai hijjab nasu da ya rufe iya 'kirjin su murmurshi yakiye da ya'kara masa kyau da kwarjinin nan suka zube suna kai gaisuwa a garisa , mammaki ne ya tukaru ko wanin su ganin wane kyakkyawar yaro fare tass kamar yariman su Safwan sanye da kaya na kanti mai kyau da kwalliya irin na yara masu kud'i Kamal kinan Wanda gaba-d'aya a tsorachi yake yau ne ranar ta farko da ya shiga cikin jirgi don ma Safwan yana rarrashin sa a cikin jirgin, har suka iso kayan jikin nashi ma takurashi yakiye abunka da ba sabon ba, haka ya shiga cikin wani 'katuwar farar mota suka marasa masa baya , sai cikin masarautar su ..
Al'kamain 'kanwar soja ✍️💞💞💞
❣️☘️DUHU CIKIN HASKE☘️❣️
Dark in light
story
by
'kanwar soja ✍️💞
08101235739
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
HIKIMAR ZANCE
Mugu kan jawo kunya da ƙasƙanci.
adalci yakan lura da mutum mai mutunci,
amma mugunta takan sha kan mai zunubi.
Page 63 ↪️ 64
****************KANO****************
Kyakyawar yarinya ce fara tass sanye da abaya mai launin pink taye mompola da d'ankwalin habaya sai bmhandbag da ta rataya a hanun haggu rike take da qatuwar waya 'kirar iPhone 7+ duba a goggon hanun ta taye taja 'karranin tsaki sanan ta fitta daga d'akin nata mai kyau da 'kawa direct dining table ta hau ta fara buga spoon biyu biyu dake hanun ta tana "yunwa nakiji yunwa nakiji !!yunwa nakiji!!!, shiru taye ganin wata mata tazo da gudun ta ta chigaba da buga spoon nin tana rera wakar "yunwa nakiji" matar ne tace "sorry Hajiya ta hau zuba mata abin breakfast nata , indomie ne da soyayyen kwai sai arish da aka soya da peper soup da kuma kayan ciki shi ta zuba mata ganin girman dining nin da naye mutum goma zasu iya zama har chairs su rage nan ta daina bugawa tea ta 'kur'ba ta tashi tsaye da 'karfe saitin wane 'kofar tace "yunwa nakiji" ai baiye mintin biyu ba naga wata mata mai dan 'kiba ta fitto da Baga a hanun ta da alama namijin ne tama cewa " kedai Rugayya bansan yaushe zaki girma ba" juyawa naye da kyau don na kuma kallon yarinyar tabbas Rugayya ce da nasani 'kanwar Kamal dai da suka zauna a Chan shikkaru goma dasuka gabata , ban gama fitta daga rud'adin ba naga go Ahmad dake rigi da hullar sa yana masifa da d'an d'aga murya" daugter yaushe zakiye hankali ne ai muna fitowa mutum sai ce kawai ya sani ,"ai kuwa a gayyamata kowa. sai ta tashi daga barchi cewar wata matar dake fitowa nan naga ashe Aunty Ruma ce taye kyau ta 'kara cikka sosai , haka Zainab ma ta zauna nan dukka suka zauna ai kuwa Rugayya wasu yara ne guda biyu suka fito da dan gudun su suka taho gun Rugayya d'an durgusawa taye suka sumbachita a namiji da macce kinan da zasukai shikkara goma , suka gaida iyayen nasu kowa ya zauna serving na kowa akayi suka fara yi Daddy Ahmad kinan haka suki kiran sa lura yaye da Rugayya da take juya chokali bata chin abinchin don haka ya tsaya suna Aunty Ruma da Aunty Zainab kallonta sukiye ," daughter what happened to you, ke da kikace yunwa" zum'biro baki taye to Daddy baku bani ba wanda yagani yace nayi kyau kuma duk ku kace am distuber a gidan nan" zare ido sukaye Ruma ce ta san me dauriyarta tasa luma a bakin ta Zainab kam ta'be baki taye "to banda abunki kince yunwa kiki je right to ce abinchi zamuyi magana k{" girgiza kai tsye alamar ta gamsu nan ta ture abinchin tsaffff suka tashe a tare , mujaheed da mujaheeda ne suka sallami su bus na school nasu yazo sai kuma , Rugayya da ta share bakin ta da tissue tace"
Daddy am ready murmurshi yaye Zainab ta karkace baki tace" yunwa nakijiiiiii" Ruma ce takaima ta naushi Daddy yace wanan kam daughter kuki tsokana ko " to ya zamuyi da itta haka take kullum da safe sai tamana wakar nan " duk dariya sukaye Rugayya tace " to mummy's ai kune kuki late mussanm in Daddy na d'akin ku wai love nikuma".... kirar wayar sace ta katse su nan ta sallame su ta bi Daddy waje driver ni ya bud'i masa ita ma hakan , "BUK zamujee" cewar Rugayya daddy ne ya ganta ko daugter shi afuwan mu fara zuwa Aminu Kano hospital dai ko , baki ta turu "haba Daddy zanyi late fa ," okay shikkinan kin kusa ai fara driving na huta" ,dariya sukaye dukan su "ahtooooo ai ko zanyi driving sai kunji school tare ,suna hira suka isa " sumbata mai kyau yamata a saman koshinta "okay daughter take care of yourself "you too Daddy ,,",,,,,
Shiga makarantar taye direct ta wucee helth deperment na MBBS yau gani taye school nin nasu ya ce ka hango ilham taye tafe suka gaisa ilham what happened yau naga ko'ina mutane ," don't worry "ƙawata daman hakane zaki saba ai , but akaiw wanda suka samu scholarship na karatu anan naga suma sun fara hallara suna shirye shiryen fara karatun "tace baki ba yarda da tace komai ba suka shiga Class don fara lectur's
..
** ************ BORNO****************
"Please Umma kar ki rushi min mafarki na na zama Barrister a rayuwar ta government ta bane scholarship na sammu damar da zanyi karatu batarda bukatar kudi ba sai É—aya ake samun wannan damar da kar kubari tunanin wane abun ya sa ke rusa mafarkin i'yar ke guda daya dake ka mallaka a duniya kuma ma inajin a jikina tafiyar wane Alkaire. ne Please Abba kasa baki a wanan maganar umma ta barni na chikka muradin" cewar Suhaima dake kuka da peper's a hanun ta jan numfashi taye " hakane i'yata anmman Kano babban birnin ne kuma wanan makarantar duk Nigeria an sanda itta anmman ke macce ce yarinya kuma ina tsoron fad'awar ke wani yanayin a Chan, shiru taye anmman kai Mallam me kace Mallam ne yaye gyran murya maganar gaskiya ne wanan ni kaina bazan fiye bayan tafiyar ke hakan ba domin macece ce ke yarinya yazaki rayu a wani birnin daban Kano da akace hummm yarinya kinan to anmman kai Buba me kace ,,,gyrah zama Buba yaye ya e Abba umma Nagode da bani damar magana akan lamarin Suhaima , kwantar da hankalin ka ai kana da hakkin da Suhaima 'kanwar kace kuma matar da zaka aura don haka zaka iya magana dole kuma mu gayyamata a biyu da tazo mana dashi " hakane Abba na godee , tabbas rayuwar iyaiyya nata a yanzu sai da karatu kasancewar auren yanzu da rayuwar zamantakewa idan mutum ko mace ko namiji basuyi karatun mai zurfi ba sukan zamu bayi ga masu karatun zamani ne ya kawo mana hakan idan har mu bna baya namiji ba yana da kyau yaran mu na gaba muyi musu hanyar yen hala = bisa amincewa ku zan tafe da Suhaima Kano na kula da itta taye karatun ta hatmr ta dawo Ni kuma zan chigaba da kasuwanci na a Chan nin , " Ido Ido suka zubawa junan su chan Baffan ta nazir yace haba kai na ai Buba bazamu baka santaliliyar budurwa ku tafe ba aure ba tunda dai daman kuna son junan ku sai aye auren ku tafe ko ya kace Mallam Salihu ka duba maganar yaron nan da 'kamshin gaskiya a cikin zamanin ne yazo da haka sai nubishi da adu'a da fatan kari Mana iyaiyan muu Mata da maza da sharrin cikin sa ,,, to shikkinan rungumi Abba da baffa taye ta fara zuba godiya sai murna atakiye nan Abba yace to yaushe ne tafiyar , shari hawayen ta taye da murmurshi sati mai zuwa anmman yana da kyau na tafe cikin 'karshin makon nan da kwana hud'u, dundu Adda salma ta bata , Nikam Allah shirye ki da rawan kan nan naki , duk sukaye murmurshi.
BAYAN KWANA BIYAR DA AUREN SUHAIMA DA ABUBAKAR BUBA
Wanda Baffa Nazir ya mishi waliiyan taka da jagora inda Mallam Salihu ya bada auren i'yar sa barayi wane gayya ko buki ba domin auren yazo a gaggauce haka aka shirya amarya da kayan tufaffin ta inda ta kwashe dukkan takardun makarantar ta a kewar ta shine kayan d'akinta , nasiha sosai akayi mata da Buba har 'kofa aka rakata Adda salma ce ta matso anmman Suhaima baki da kunya yanzu ace zaki bar gidan nan bazaki sallame kakkan ke ba uwata ce fah x a cewar ta , kumbura yaye fuska taye badon taso ba haka ta juya ta wuce wane dakin inda taga ta zube kamar kayan wanke akan tabarma sai zare ido takiye a cewar ta tana jiran zuwan mutuwa ne , yauwa daman nazo gayyamiki ne zan tafe chan Kano karatu na na Barrister Kuma Ina tabbatar miki da cewa , zanyi karatun na don Allah da kuma bin hakkin i'yan uwa na mata da aka zalluchin su ,kijira dawowa muddin kina raye kuma sai na makaki a court tana gama magana ta juya don kar Adda Salma ta biyota a baya shiyarsa take sauri, Nan take tabar Mama da rawar jiki zuciya ta sai buguwa takiye ga wanne tari dake turnu'ki 'kirjinta , Baffa Nasir ne ya basu adrees da zasuje gidan wane abokin sa a chan unguwar Jambolo kafunbsu samu matsugunin kansu, ahakan suka kama hanya sai KANO CITY
Kano tumbin giwa koda me kazo an fikkka , jinjina na musamman gariku kanawa ..
Al'kalamin Æ™anwar soja ✍️💞💞💞
❣️☘️DUHU CIKIN HASKE☘️❣️
Dark in light
story
by
'kanwar soja ✍️💞
08101235739
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
HIKIMAR ZANCE
Mugu kan jawo kunya da ƙasƙanci.
adalci yakan lura da mutum mai mutunci, amma mugunta takan sha kan mai zunubi.
Page _65 ↪️__66
**************** ABUJA****************
Zaune Jamal yake a kan kujera yana yin game naahi hankali kwance sai saurin ye yakiye don kar a fidda shi a cikin ball nin , Alhaji Ali me yafito yagansa 'oh my boy har yanzu kana nan kana game nin naka "oh Daddy wait Kar nayi game over wait" zamanyaye Yana kallon yaron nasa Yana Jin soyayyar da a kullum 'karuwa takiye , saida Jamal yaye Nasara yaye ihu "ohhh this is me " ya ajiye okay Daddy am hearing you " murmurshi yaye ya shafa 'gashin Kashi da yafara kamar na indiyawa kullum sai gyrah ta yakiye son har yanzu baka gayyamin a wacce 'kassa kakison yin University kaba time na tafiya ba" Hajiya Maryam ce ta sau'ko suka gaisa ittama ta zauna take Ina zaice domin dai Yana Jan musu rao a wacce 'kasa ce Mai taada da kakison yin University ka a Chan , gyrah za yaye daddy promise me duk school da nakiso zaka min" yes of course har had'a Baki sukiye da Hajiya Maryam , Kai me kawai yaron da mallaka a duniya Nan na maka alkawarin ko a Madina ne zakayi kafatun ka kajo ko , murmurshi yaye okay Daddy ba kowacce 'kasa bace facce Nigeria a Chan Kano wanan makarantar nasu n BUK , and,,,," Bai gama magana ba Alhaji Ali ayace bahero University ka o"? yes daddy otta nakiso a Chan zanyi course na na binchika sosai don haka Ina da burin zama babban d'an kasuwa business management education, nakiso Daddy plz Mommy," haba son haba wanan ai abun kunya ne ace bakaye KARATUN ka a 'kasar waje ba wai Nigeria Wanda yajin aiki ma kad'ai masifa me babo ingantaccen ilimin kimiyya da na zamani, babo 'korarun lecture's and " ran Jamal me ya 'tunzura yace '" Mommy lokachin da kike kujerar senator shikkaru goma shasodda akan kujera shin ko primary school kingyrah ne" ? shin kin inganta karatun talqkawa da basu da galihu, ? m@mmaki ne ya chikka zuchiyar su su dukka take suka mi'ki tsaye Jin wanan bayanin na bazata daga ba'kin Jamal nasu , juyawa yaye haha Daddy lallai daddy BUK nakisso admission na idan bahaka ba kuma Ina gabbatar muku da baonspn kowacce a makarantar a duniyar Nan, da ido suja bishi da sauri ya haura steps sai d'akin sa ya shiga ya kulle, rasa me zaiye a wanan lokachin yaye toilet kawai ya fad'a ya fashe da matsakaicin kuka Mai tsumar zuciya , daga bisani ya fitoo yaye sallah ya kwanta
Alhaji Ali ya dubeta na rasa gane meke damun Jamal a kwanan nan, kiye haƙuri kinji komai zai wucce may be kawai akaiw friend naahi a Chan ne Zan binchika duk abunda ya kamata banson 'bachin ranshi kingani ko"? girgiza Kai taye itta kam ai tasan meke damunta. irrin wanan zamcen da yaron nata yamata ,,,,,,,,,,
Duk abunda yakamata na school buk Alhaji Ali ya mallakawa d'ansa Jamal a inda ya bashi security ukku da driver hud$u kinan sai motochi guda hud'u , ya sa aka bashi wane makikin gidan sa dake unguwar G R A nasarrawa da aka zuba Mai masu aiki shi shidda kowa da muhallin qikin sa da Kuma Mai mishi girki kokon sa, don haka Jamal yaye saukar mikiya a jahar Kano , domin Monday zai Fara lecture's,
All the best.
*******************NIGER***************
Allah sarki Kamal zanyi kewar ka cewar gimbiya Kubrah dake ta faman had'a mashi kayan sa jikin jaka, " kallonta kawai yaye ya kwauda Kai (Masha Allah yara Nan fa sun girma sun zama samari Nan na kasa tantancewa tsananin kaman da Jamal da Kamal sukiye shin kodai Jamal me yazo Niger ,). Jin daga 'kofa ana cewa Kamal yasa nace ( oh ne 'kanwar soja Tagwayi ne ko Kama littafin Sahibar Royal Star ce).... juyawa yaye ohhhhh brother Ina zuwa hummm yanzu xaka tafe Kano ka barmu da kewarka ko " brother kinan kullum xan kiraka aa waya sau d'ari tara da chasa'ain da Tara ax dariya sukayi SAFWAN yace okay duk wane abun bu'katar a Chan na tanar da a gidan na fake chan sanan Kuma ga bayi da zasu na maka hiddiman a chnan pls fatana ka kasance mai kukka da karatun ka kasam BUK babban makaranta ce so that ka take care of yourself " in sha Allah brother ,okay to mujee ka sallame Mai martaba da fulani time na tafiya you know jirgin ka zai tashi 'karfe biyu na rana ko, " yes bro am coming abunda yace kinan na ya juya ya d'auki handkichief nashi suka jira zuwa fad'ar mai martaba ,, Sarki Abdulkarim bayi ne zube sai kwasan gaisuwa sukiye lokachin da suka habgo SAFWAN da Kamal a jere Kai tsaye fad'a suka nuda inda sukaye gaisuwa bankwana Kamal yayewa Mai martaba inda yace taso ka matso kusa dani yaro , cikin so da ckauna ya matso shafa kanshi yaye da murmurshi ina mai albishir da cewa lallai akaiw wane babban rabon da zaka fuskanta a karatun ka fatan ka kasance cika da rigi amana da kuma " a tare suka had'a baki da Kamal gun cewa da kuma Gaskiya duk dariya sukaye sanan ya tashi ya tafe gun matan sarkin da d'aya da'adaya yakai gaisuwa har d'akin Fulani inda ya sameta zaune a hakimchi akan kujerar ta na zinari taye ado da 'kawa sai 'kasaita take zubawa ganin kamal saida zuchiyar ta ta tsonke nan ya zube a 'kasa domin a gaida ce ba'a taba had'a ido da Fulani ko sarki anmman shikam tanaye da Ado( sarkin su kinan), aikam tace "kai haka aka koyama a inda kai sai kallo na kakiye kamar maye durgusar da kanka abun ya sosa ran Safwan don dai bayanda zasuyi da itta ne yasa Kamal cewa "tuna nake rankidad'i sarauniya ayimin afuwa kaina bisa guiwata" fadi bukatar da kazo da itta" cewar ta nan yace zan tafe i zuwa Kano domin karatuna , da zanyi. chan Nigeria, girgiza kai yaye tace Allah taimaka nan t bashi izini. ya juya ta tafe baiwar ta ta baiwa goggon zinnari ta baiwa Kamal a inda yabada sakon ta mashi godiya , nan ya shiga Safwan ya ra'kashi har bakin mota bud'e musu bayan motar akaye har yasa 'kafar sa d'aya yaye saurin dawowa baya ,"ummmm Brother ban sallame Hajiya dejje ba," murmurshi Safwan yaye "okay Ina jiranka daga nan kayi sauri " girgiza kai yaye don yasan Safwan nin ba lallai yaje sashin nata ba da d'an sauri ya isa daga 'kodar hango wata kyakkyawar mata wacce girma ya fara kamata tana zaune tana jan tasbaha ganin Kamal yasa ta d'agata sai kallon sa takiye tana murmurshi " durgusawa yaye a gaban ta ta dafa kanshi nan yamata nuni da hannu cewa zaiye tafiya zare ido taye ba abun mammaki bani don ya sanarmata tafiyar saidai batasan yaushe ne ba ashe ma yau ne da hannu tamai bayanin cewa "meyasa jiya bakwai kace min yau ne tafiyar ba " dafa kanshi yaye da "ohhh namanta ne kiye haƙuri kaka ta"ragwashi takaimai akansa ta chigaba da masa nuni da hannu " to badamuwa d'an albarka jiranne anan ina zuwa kar katafe ko'ina " tashi ta yi ta shiga d'akin ta mai kyau ta dauki wani zobe mai kyau da kwalliya ta sanya mai a hanun sa " nan tace ka kulla da karatunka ka kasance mai gaskiya a duk inda kaki kar kayarda da wanda zai gayyachi ka akan aikin shaid'an da yaudara " murmurshi yaye "" to Hajiya kar kidammu zan kula da kyau in Allah ya yarda " shafa mishi taye "tashi ka tafe ka kulla da kyau da wannan zoben duk duniya babo wanda zai mallake sa ,sai jinin na anmman kai na baka itta kyauta saboda ina ganinka tamkar jikana, , haka ya mata al'kawarin ya fita da shari hawayen idon sa don dai Hajiya dijee na bashi tausayi matukar gaske kodon ya kasance ittan kurma ce bata magana ,ko don an ware ta daga matan sarki tazama bola kowa na banza da itta chikin masarautar ne oho" hala har ya isa motar sai airport , ba inda birnin naso ya nufa sai Nigeria yaye dirar mikiya a Aminu Kano international airport Kano . a inda ya sauka a unguwar nan na Rijiyar Zaki Kano...
All the best..
WAYE SAFWAN
WAYE MAI MARTABA
YA MASAURAUTAR NASU YAKI
Wanan tanba6yoyi me kaina suna min yawo a 'kwakwata balle ke Mai karamtawa but in sha Allah Zan warware komai a. sannu a hankali DUHU CIKIN HASKE. kinan sai mun fidda da dukk wane duhu da ya Shiga cikin Haske da yardar Allah.
Al'kalamin Æ™anwar sojah-----------ce ✍️💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞
❣️☘️DUHU CIKIN HASKE☘️❣️
Dark in light
story
by
'kanwar soja ✍️💞
08101235739
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
HIKIMAR ZANCE
Mugu kan jawo kunya da ƙasƙanci.
adalci yakan lura da mutum mai mutunci, amma mugunta takan sha kan mai zunubi.
Page _65 ↪️__66
**************** ABUJA****************
Zaune Jamal yake a kan kujera yana yin game naahi hankali kwance sai saurin ye yakiye don kar a fidda shi a cikin ball nin , Alhaji Ali me yafito yagansa 'oh my boy har yanzu kana nan kana game nin naka "oh Daddy wait Kar nayi game over wait" zamanyaye Yana kallon yaron nasa Yana Jin soyayyar da a kullum 'karuwa takiye , saida Jamal yaye Nasara yaye ihu "ohhh this is me " ya ajiye okay Daddy am hearing you " murmurshi yaye ya shafa 'gashin Kashi da yafara kamar na indiyawa kullum sai gyrah ta yakiye son har yanzu baka gayyamin a wacce 'kassa kakison yin University kaba time na tafiya ba" Hajiya Maryam ce ta sau'ko suka gaisa ittama ta zauna take Ina zaice domin dai Yana Jan musu rao a wacce 'kasa ce Mai taada da kakison yin University ka a Chan , gyrah za yaye daddy promise me duk school da nakiso zaka min" yes of course har had'a Baki sukiye da Hajiya Maryam , Kai me kawai yaron da mallaka a duniya Nan na maka alkawarin ko a Madina ne zakayi kafatun ka kajo ko , murmurshi yaye okay Daddy ba kowacce 'kasa bace facce Nigeria a Chan Kano wanan makarantar nasu n BUK , and,,,," Bai gama magana ba Alhaji Ali ayace bahero University ka o"? yes daddy otta nakiso a Chan zanyi course na na binchika sosai don haka Ina da burin zama babban d'an kasuwa business management education, nakiso Daddy plz Mommy," haba son haba wanan ai abun kunya ne ace bakaye KARATUN ka a 'kasar waje ba wai Nigeria Wanda yajin aiki ma kad'ai masifa me babo ingantaccen ilimin kimiyya da na zamani, babo 'korarun lecture's and " ran Jamal me ya 'tunzura yace '" Mommy lokachin da kike kujerar senator shikkaru goma shasodda akan kujera shin ko primary school kingyrah ne" ? shin kin inganta karatun talqkawa da basu da galihu, ? m@mmaki ne ya chikka zuchiyar su su dukka take suka mi'ki tsaye Jin wanan bayanin na bazata daga ba'kin Jamal nasu , juyawa yaye haha Daddy lallai daddy BUK nakisso admission na idan bahaka ba kuma Ina gabbatar muku da baonspn kowacce a makarantar a duniyar Nan, da ido suja bishi da sauri ya haura steps sai d'akin sa ya shiga ya kulle, rasa me zaiye a wanan lokachin yaye toilet kawai ya fad'a ya fashe da matsakaicin kuka Mai tsumar zuciya , daga bisani ya fitoo yaye sallah ya kwanta
Alhaji Ali ya dubeta na rasa gane meke damun Jamal a kwanan nan, kiye haƙuri kinji komai zai wucce may be kawai akaiw friend naahi a Chan ne Zan binchika duk abunda ya kamata banson 'bachin ranshi kingani ko"? girgiza Kai taye itta kam ai tasan meke damunta. irrin wanan zamcen da yaron nata yamata ,,,,,,,,,,
Duk abunda yakamata na school buk Alhaji Ali ya mallakawa d'ansa Jamal a inda ya bashi security ukku da driver hud$u kinan sai motochi guda hud'u , ya sa aka bashi wane makikin gidan sa dake unguwar G R A nasarrawa da aka zuba Mai masu aiki shi shidda kowa da muhallin qikin sa da Kuma Mai mishi girki kokon sa, don haka Jamal yaye saukar mikiya a jahar Kano , domin Monday zai Fara lecture's,
All the best.
*******************NIGER***************
Allah sarki Kamal zanyi kewar ka cewar gimbiya Kubrah dake ta faman had'a mashi kayan sa jikin jaka, " kallonta kawai yaye ya kwauda Kai (Masha Allah yara Nan fa sun girma sun zama samari Nan na kasa tantancewa tsananin kaman da Jamal da Kamal sukiye shin kodai Jamal me yazo Niger ,). Jin daga 'kofa ana cewa Kamal yasa nace ( oh ne 'kanwar soja Tagwayi ne ko Kama littafin Sahibar Royal Star ce).... juyawa yaye ohhhhh brother Ina zuwa hummm yanzu xaka tafe Kano ka barmu da kewarka ko " brother kinan kullum xan kiraka aa waya sau d'ari tara da chasa'ain da Tara ax dariya sukayi SAFWAN yace okay duk wane abun bu'katar a Chan na tanar da a gidan na fake chan sanan Kuma ga bayi da zasu na maka hiddiman a chnan pls fatana ka kasance mai kukka da karatun ka kasam BUK babban makaranta ce so that ka take care of yourself " in sha Allah brother ,okay to mujee ka sallame Mai martaba da fulani time na tafiya you know jirgin ka zai tashi 'karfe biyu na rana ko, " yes bro am coming abunda yace kinan na ya juya ya d'auki handkichief nashi suka jira zuwa fad'ar mai martaba ,, Sarki Abdulkarim bayi ne zube sai kwasan gaisuwa sukiye lokachin da suka habgo SAFWAN da Kamal a jere Kai tsaye fad'a suka nuda inda sukaye gaisuwa bankwana Kamal yayewa Mai martaba inda yace taso ka matso kusa dani yaro , cikin so da ckauna ya matso shafa kanshi yaye da murmurshi ina mai albishir da cewa lallai akaiw wane babban rabon da zaka fuskanta a karatun ka fatan ka kasance cika da rigi amana da kuma " a tare suka had'a baki da Kamal gun cewa da kuma Gaskiya duk dariya sukaye sanan ya tashi ya tafe gun matan sarkin da d'aya da'adaya yakai gaisuwa har d'akin Fulani inda ya sameta zaune a hakimchi akan kujerar ta na zinari taye ado da 'kawa sai 'kasaita take zubawa ganin kamal saida zuchiyar ta ta tsonke nan ya zube a 'kasa domin a gaida ce ba'a taba had'a ido da Fulani ko sarki anmman shikam tanaye da Ado( sarkin su kinan), aikam tace "kai haka aka koyama a inda kai sai kallo na kakiye kamar maye durgusar da kanka abun ya sosa ran Safwan don dai bayanda zasuyi da itta ne yasa Kamal cewa "tuna nake rankidad'i sarauniya ayimin afuwa kaina bisa guiwata" fadi bukatar da kazo da itta" cewar ta nan yace zan tafe i zuwa Kano domin karatuna , da zanyi. chan Nigeria, girgiza kai yaye tace Allah taimaka nan t bashi izini. ya juya ta tafe baiwar ta ta baiwa goggon zinnari ta baiwa Kamal a inda yabada sakon ta mashi godiya , nan ya shiga Safwan ya ra'kashi har bakin mota bud'e musu bayan motar akaye har yasa 'kafar sa d'aya yaye saurin dawowa baya ,"ummmm Brother ban sallame Hajiya dejje ba," murmurshi Safwan yaye "okay Ina jiranka daga nan kayi sauri " girgiza kai yaye don yasan Safwan nin ba lallai yaje sashin nata ba da d'an sauri ya isa daga 'kodar hango wata kyakkyawar mata wacce girma ya fara kamata tana zaune tana jan tasbaha ganin Kamal yasa ta d'agata sai kallon sa takiye tana murmurshi " durgusawa yaye a gaban ta ta dafa kanshi nan yamata nuni da hannu cewa zaiye tafiya zare ido taye ba abun mammaki bani don ya sanarmata tafiyar saidai batasan yaushe ne ba ashe ma yau ne da hannu tamai bayanin cewa "meyasa jiya bakwai kace min yau ne tafiyar ba " dafa kanshi yaye da "ohhh namanta ne kiye haƙuri kaka ta"ragwashi takaimai akansa ta chigaba da masa nuni da hannu " to badamuwa d'an albarka jiranne anan ina zuwa kar katafe ko'ina " tashi ta yi ta shiga d'akin ta mai kyau ta dauki wani zobe mai kyau da kwalliya ta sanya mai a hanun sa " nan tace ka kulla da karatunka ka kasance mai gaskiya a duk inda kaki kar kayarda da wanda zai gayyachi ka akan aikin shaid'an da yaudara " murmurshi yaye "" to Hajiya kar kidammu zan kula da kyau in Allah ya yarda " shafa mishi taye "tashi ka tafe ka kulla da kyau da wannan zoben duk duniya babo wanda zai mallake sa ,sai jinin na anmman kai na baka itta kyauta saboda ina ganinka tamkar jikana, , haka ya mata al'kawarin ya fita da shari hawayen idon sa don dai Hajiya dijee na bashi tausayi matukar gaske kodon ya kasance ittan kurma ce bata magana ,ko don an ware ta daga matan sarki tazama bola kowa na banza da itta chikin masarautar ne oho" hala har ya isa motar sai airport , ba inda birnin naso ya nufa sai Nigeria yaye dirar mikiya a Aminu Kano international airport Kano . a inda ya sauka a unguwar nan na Rijiyar Zaki Kano...
All the best..
WAYE SAFWAN
WAYE MAI MARTABA
YA MASAURAUTAR NASU YAKI
Wanan tanba6yoyi me kaina suna min yawo a 'kwakwata balle ke Mai karamtawa but in sha Allah Zan warware komai a. sannu a hankali DUHU CIKIN HASKE. kinan sai mun fidda da dukk wane duhu da ya Shiga cikin Haske da yardar Allah.
Al'kalamin Æ™anwar sojah-----------ce ✍️💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞
❣️☘️DUHU CIKIN HASKE☘️❣️
Dark in light
story
by
'kanwar soja ✍️💞
08101235739
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
HIKIMAR ZANCE
Mugu kan jawo kunya da ƙasƙanci.
adalci yakan lura da mutum mai mutunci, amma mugunta takan sha kan mai zunubi.
GARGAD'I
Da kakkausar harshe ban yarda ba kuma ban aminchi ba da a sauya min littafi na ta wata sigar ba tareda izzini na ba...
duk wanda ya min hakan ban yafe ba , gariku masu fittar min da littafi na kawai na barku da Allah hakki na ne wanan , sannan kamar yanda nace littafin farashin so free ne in kinga bazaki iya karanta wa ba ba dole , zaki iya feceewa, Allah ya sa mu dacce.
Page _65 ↪️__66
Rugayya ce zaune da Ilham bayan kamalla lecture's nasu suna ta'ba hirar su jifa jifa suna latsa waya dsame time, a capterial kowacce taye order abunda takisoo tace ,
Suhaima ce ta fitoo daga depertment nasu fuskar ta a had'i gaba É—aya ta gaji ga yunwa e dake samun ta tafiya kawai takiye ba tare da tmda tasan inda zata zauna ba duk inda taga dandanon samari da i'yan mata sai ba tun gudun rigima ganin fillin saida abinchi kalla kalla daban daban ga hayaniya hakan yasa ta afka wane ' restaurant babba a cikin capterial saboda taga ba mutane sosai a wanan lokacin shiga chan chiki taye ta zauna a saitin inda su Rugayya suki sannun ko abinda tace kinan ko juyawa Rugayya bataye ba balle ta amsa mata ilham ce taga abun baiyeba ta ganta up and down kallon talaka a fillin chin abin masu kuÉ—i yauwa sannu ko abinda ilham tace kinan zama Suhaima tayi wata ta shigo da uniform nata t@ tsaya akanta , Madam me za'a kawo miki kallon ta taye just one indomie and two egg's sai ruwa mai sanyi har tafara tafiya bayan ta amsa da okay Madam tace x Kar kisamun Mai dewa anmman asa borkono don inason Shan ruwa sosai , maganganu ta ne ya dame kunnen Jamal dake chan k'ife ya juya da dan saurin sa yace " by what nosense bazakiye mgna da hankali wait e
from which village are you ,ya fad'a da ya mutsiwar fuska, kallon sa kawai takiye badon itta ma farin fata bane sai tace wannan kam ba d'an Nigeria bane ku kuma Bature ne bay magana da Hausa , nan hankalin wasu yafara juyuwa musamman ilham uwar gurmi ,still Rugayya Bata motsa ba = badon Suhaima ta soja tace "sorry Please kawai don a zauna lafiya hala ta jira for good 15minut daga bisani aka kawo mata nata sosai tace abinda wanda har su Rugayya sun tashi nan taga Suhaima nachin abinchi hankalin ta kaff na kan ta kammala ta fitta don yaye sallah ta shiga depertment akaiw wani lectire's mai aikin ta kira ta bata kudin ta zata ba
da chanji tace "akaiw wata yarinya like me tana chin indomie right now na biya mata indan akaiw wane sanyin still just ki Bata ta wucce ko waiwaye babo Jamal ne ya fitta abunshi da security sa. nan Suhaima ta bishi da ido sa'adda tagama ta cire d'ari biyar nata wai zata biya matar tace an biya miki murmurshi tayi baki wan'kale kai wane dan albarkar ne ya biya , oh sorry i'yan mata biyu ne nan ta tuna tabbas ta gaida da shayar ma , nan tace ta gode ta wucce massalachi ,,,,,
Kamal kasancewar yanzu ya fitto daga lecturr's Ya wucce restaurant da ido ma'aikatan duk bishi dayan ne ta ce wa abokin aikin ta , ohh my God yaushe ya sauya tufaffin sa me yazoyi kuma yanzun ban fa yace sukura anan Kamal ne ya turu bawan sa daya da cewa a samai rice and stew da meet akai ₦uk nmmakin su haka aka kai mishi da bayin sa wanda yace suna suce @binda suke so, nan yaga yanda suke (allon su dayan ne ya Jamal yazo fitta yace " yalla'bai har ka kuma masana kaya abun mammaki yanzu fa ka bar nan ," hummm abunda yace kinan ya d'auk| plate ya kaimai a hanun sa ya fitta suka bude mai mota ya shiga sai depertment nasu...............
AFTER FIVE HOUR'S
Dai dai 'karfe shidda na yamma Kamal ne ya shiga motar sa zai tafe chan ya hango wata yarinya sai juyawa takiye akan titti tamkar akaiw wanda taki jira gashi gaba-daya kowa harin tafiya gida yakiye haka kawai hankalin sa yakai ga tsayawa yaga lokacin da zata tafeduk da cewa ya gaji a jikinsa wasu samarai ya hango sun nufi ta d'ayan sai Jan wandon sa yakiye dayan kuma rigi da tabar sigari yana busawa , "hi i'yan mata da alama ke new catch ne a school nan ko? cewar mai bisa sigarin qarin ne yasa take matsawa da baya baya har ta had'o da bango bata sani ba hannu yasa da niyyar ta'ba ta gama aka rigi hanun nasa ya kasa motsawa ganin hakan dayan ya gudu ,"dake baka da hankali ka ganin mutane zaka taba ta kune i'yan iskar makaranta ko '? mark ya kai mai a Sa'adha yake magana ,
dai dai lokacin da Jamal ya tsinkawa ilham mari rugaya ce ta juyo ganin waye mara kunya nan , da ya mafi ilham kuma a wane dalilin ,d'aga hqnnu KAMAL yaye ya sake tsinkawa yaron nan yatsu biyar ,kafin Jamal ya baiwa ilham hakuri Rugayya ta biyu ba shirrin ya tsonka mata mafi harta ga Star masu motsi saurin dade motar bayan ta taye don dai tabbas bataga mai marin ba ,,,, security a ne yaja sa ganin abinda oga na sa ajiye har idon mutane yana dawowa kansu da sauri Jamal kicewa "kiye haƙuri i'yan mata bansan meke faruwa dane ba Inna aka sashi a mota suka baiwa motar su giyya sai babban gate,
Shi kuma wanan saurayin hakuri ya baiwa Kamal da Suhaima ya fice ," an sorry i'yan mata kinji wa kike jira ," had'yi tsoronka taye mijin ta zata ce ko Yayya ,dabara ta fad'o mata tace ,"yayyanta ne kuma har yanzu shi naki jira gashi baizo ba," okay idan badamuwa shiga mota ta na kaki gida, aka abunda tace kinan " okay no proplem ya juya har ya shiga motar da gudu ta bi bayan sa a madubi yace drict ya tsaya nan ta shiga tana hakki, tunanin ta dare ya fara Yayya Buba bai zo a a don hakan dole kawai ta shiga tunda taga mutumin kirki ne duk da cewa ya mata tsawa a cikin restaurant da rana yau....
Ba'kin ciki da takaice yasa Rugayya shig@ motar ta driver ya jata sai gida ilham ma hakan ta kasance da itta domin duk basu ji dad'in abun da ya faru ba haka kuma Rugayya tasha alwashin sai ta wulakanta wann gayen sai ta nuna mai wacce ce itta.
Ni kuwa :ƙanwar soja nace ya zata kaya idan kigga fuskar sa?
shin zaki tuna da dan uwan ke Kamal ne?
Ko kuma Yarinyar ki manta wace ce ke ga Kamal ga Jamal ga Suhaima ga ilham ga Rugayya all the best one family
Al'kalamin Æ™anwar soja ✍️💞💞💞 3
❣️☘️DUHU CIKIN HASKE☘️❣️
Dark in light
story
by
'kanwar soja ✍️💞
08101235739
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
HIKIMAR ZANCE
Mugu kan jawo kunya da ƙasƙanci.
adalci yakan lura da mutum mai mutunci, amma mugunta takan sha kan mai zunubi.
Page 67 🔄 68
Second to the last page.
Da kwatance ya kaita unguwar su wani rafkikin gida ne , nan ta nunamai da farko bai yarda kasancewar ya ganta a hakan wane sashin na zuciya sa yace mau be i'yar aikin gidan nan nan ta sauka yaye shigewarta ,nan taga motar ilham da taje school dashi ajiyar zuciya ta sauke "ohhh my God Nagode da bani mai ceto na yaron girki da ganin su irrin yaran masu kudin nan ne,
haka tashiga part nasu chan boy"s Quters, sallah taye Nan taji motso Yayya Buba ne ya shigo da sallama a fuskar sa ya daure ya ajiye Suhaima kika dawo naje makarantar mai ta nema ko banganki ba kawai na dawo nag ko har kin dawo ne" murmurshi tayi mai haba ai nadawo daman kaine kace sai kaje d'aukata don kar na 'batta naga bakazo ba time na gudu kar dare yamin Kuma nakiraka a kashe ,"ohhh to shikkinan i'yar gari dake ya sukaye suka sha hira nan time na barchi yaye shi fid'a ta fitto dashi a falour tamai ta kuma daki ta hau kan gado sai dafe abinda sukaye kinan..
( Æ™anwar soja da takaice na samu Buba ya kwanta zai fara barchi wai ya za'ayi haka. kamar ba ma'aurata ba ace ka kwana anan ta kwana achan abun ba tsari sam") murmurshi yaye banda abunki sarkin rahoto ai Suhaima yarinya ce mai son karatu kuma bazan takurama ta ba har sai ta girma" anmman ai Buba shikarun ta sha bakwai fa" had'a fuska yaye "to sauki banson dogon maganan bar nan" da gudu na bar gidan ma kar ya rufe ne da dukka don ne ba AFIYYA bace ta littafin FARASHIN SO ba am 'kanwar soja ✍️💞
Haka sukace gaba da kasancewa a makarantar na su tsawon wani lokaci tun Ilham bata kulla harkar Suhaima har suka zama 'kawayen juna tare suke tafiya makaranta musanman ma idan time na lecturr's nasu yazo d'aya , don haka suka gilla 'kawamxe Mai 'karfen gaske tsakanin su su ukku Rugayya, Suhaima , Ilham , duk sun mi'ka wuya ga riga kasancewar Suhaima akaiw saurin shiga rai da kuma Siriya sai scan banzar masifa , a inda Rugayya take ta neman yanda zata hadu da gayen da marita tun dasa abun aranta har tamanta da hakan ,a 'bangarin Suhaima ma balance ta faru domin cewa bata sake kallon wanda ya ceccta daga hannun mashan yan CHAN ba ,
daga 'bangarin Jamal ma yana gudunar da rayuwar sa yanda ya kamata da d'an uwan sa duk da cewa basu san junna ba anmman mutane na dauka abun da cewa duk mutum É—aya ne ke shiga daban daban, kasancewar sa d'an mai kud'i, haka lokacin yake tafiya sosai kwatsam watarana da tazama babban rana ranar da haske ya bayyana a tsakanin su..
1\1\2020
AFTER FOUR YEAR'S AGO
Tsaye a gaban mirro Rugayya take tana zubar hawayenta tunawa da yayyanta Kamal haka ta zaro zoben ta tasanya a hannun ta na hagu shafi hawayen ta taye jin cewa Suhaima na kiranta daukar wayar taye ohhh sister am on my way abunda tace kinan ta kashe wayar d'aukar jakarta taye tmda key's na motarta ta sallame Aunty rummy da Aunty Zainab ta fitta kirar wayar Daddy taye ohhh Daddy I tell you taron da zamuyi na school namu kace zakaso but har yanzu banganka ba , murmurshi yaye ohhh my baby am on my way Zan samiki a Chan kawai .....
da Murmurshi ta amsa tasan cewa tunda yace zaizo to da matansa zaizo, hakan ta kama hanya sai BUK ,chan Naga makarantar anyi mai adon da 'kawa a babban hall nasu da ya chikka da manyan mutane daban daban domin yaune za'a yayye d'alibbai na makarantar da suka kai shikkaru hudu" a basu certificate nasu depertment daban daban aka hada inda masu anko kamar gidan buki suka 'kawata fillin da ado i'yan matan da samari.......
Chan na hango wasu kyakyawar i'yan mata guda biyu tsaff nagani Suhaima da ilham dake tafe cikin annushuwa da jin dad'i , Rugayya ce ta 'karaso fillin su ohhh guys kunyi kyau fa ,ai kima kinye kyau don naga harkama ma kinayi ,dariya sukaye ,,duk ango ne mai kyau a jikin su wanda yaye daban dana saura, Haka suka jira suka zauna a inda aka tanadar domin d'alibai,,,,,
Buba ne ya fitto cikin 'karamar motar sa da yake aikin d'aukan passenger gari zuwa gari yana da rufi asirin sa dao_dai gorgodo adda salma' ce ta fitto daga motar a inda tazama babbar macce mai kwarjini da haiba, haka suka samu fillin zama da aka tanadar domin Iyayyen yara, tareda itta akaiw mallam Salihu........
Safwan ne ya taho da d'an uwan sa Nura, sai hajiya dijeee da ta kasance Kurma ce hala ta tayar da hankali su akan lalle zatazo gun Kamal to Dale ba'a damu da harkar taba suka barta ko baiwa da zata rakata ma babbo itta balle ma asa ran cewa zatazo da faranta tabbas abun na damunta anmman ta kwad'aitu da don ganin cewa lallai taga Jamal a wanan ranar jirgi. É—aya suka had'a da su Safwan sai wata baiwa daya garita wacce ta kasance tamkar jakadiyya ta wacce bata gudun ta har ma tazama i'yar uwarta saboda 'karfin amana dake tsakanin su,,,,,,,, don haka kujera ta samu suka zauna ,a inda Safwan ma da Nura suka hallara a wannan dandali.
Alhaji Ali ne yashigo makarantar cikin isa da 'kasaita dake nuna babbar mutum ne mai kamalla da arziki fillli na musamman aka bashi kasancewa sa babban 'bakon na musamman a inda senator Maryam aka mata iso a layin iyayye mata wacce ta zauna kusa da Addah Salma''........
Sau'kowar Jamal da security sa ya maida hankali mutanen dewa akan sa inda ya shigo hall nin chikin issa da sadarwa da kayan graduation nasu mai kalar brown and blue, zama yaye yaci no face , abunka da so da 'kauna Safwan ya tashi sai karo ya baiwa Jamal a kafad'ar sa da cewa congratulations my little brother" kallon sa Jamal yaye kamar wawa, thnx bro abinda yace kinan ya juya mammaki ne ya kama Safwan nan yace Kamal bakayi murna da gani na bane harda Hajiya dejee da uncle nura mukazo, hummm sorry brother may be kayi 'batan kaine my name is Jamal Aliyu right har Safwan zaiyi magana ya hango mai kamada Jamal yaje cin Hajiya dejje yana gaishaita da sauri yanar gun ya nufi inda yagansu kamar ancejuya yaga Jamal sai yaga baya bench nin haka suka gaisa da Jamal cikin farinciki da annushuwa dajin dad'i , nan aka fara gudanar da taro a inda Safwan ke zaune kawai burinsa ya fitta waje ya tamtamce mafarki ne ko gaske yau yaga kamal yace sunan sa Jamal Aliyu kuma , kuma Jamal nin ma sun gaisa kamar ma bai gaisa dashi ba jin kanshi yaye zafi ya daina tunanin nasa ya dawo sence nasa..
"Rugayya Ahmad Alfindiki" cewar speaker dake amsa kuwa, nan dai zuciyar Adda salma' ce ta tsinki jin ambaci sunan da bazata 'taba mantawa dashi a rayuwar ta ba waigawa tafara yi ganin indai yarinyar zata fitooo anmman bata ganta ba maimaita sunan akaye daga chan bayan aka amsa da zazza'kar muryarta "present sir" a hankali take takawa wanda yaja hankalin mutane kanta ganin yanda take ta yanga da kwar'kwasa anmman halittar tace a hakan hawai ' yin kanta bane, Issa taye ta amshi sa'kon girmamawa da lambar yabo da ta samu sai kyautar girma da aka mata , speaker aka bata da cewa taye jawabin da zata yi nagodiya nan da nan ta duburchi kad'an ta amsa second goma kafin tafara maganar kamar "hakan wanda duk aka nitsundon saurarra na ta musanman Addah Salma'',"
Da farko ina godiya ga mahaliccin na mai kowa mai komai ,ina godiya ga iyaye na wanda suka rainani suka mayar dane mutum kamar kowa yau gashi na chikka burina na karatun likkitance burrinda Yayya na yace alwashin sai nayi shi ,burin da ya rabani da d'an uwana , hawaye ta shafi nan ta daura da cewa bazan manta da Gidauniyar marayu ba sunyi min hallarchi a rayuwata kasancewata marainyar da bata da uwa ba uba ba dangin kuwa sai Allah sai kuma Yayya na kamal da Allah yabani shi har ta kaita yazama garguwa ta mai tarin duk damuwa ta kwatsam akan son nayi karatu akabyaudare shi har aka rabani dashi , tsit sukayi kowa sai jinjina maganar yakiye a zuciya sa tausayi ne ya kama zukatun bayin Allah da yawa ,kuyi Hakuri ban Baku bayyanin Nan ba sa'idon kusan cewa yau burin dan uwa na ya chikka na kasancewa ta d'alibar asibiti duk da cewa na rasashi anmman ban rasa wanan ba zoben Sa ta fitto dashi dake hanun ta ta nunawa mutane , Buba dake zaune ya hango zube kanshi ne yayi mugun sarrawa nan ya dafe inda kimai cewo saboda tsananin zafi da yakiye sai gumi har had'awa a hankali abubuwan suka fara fitto chikin kwakwalwar sa suman zaune yaye ya yadafe kanshi .....
Kamal dake zaune nan ya me'ki a tsaye direct saman ya nufa inda take security ne ya dakatar dashi don haka ya kuma ya zauna , har ta dawo fillin zaman ta bayan ta kqamushe zuchiyar mutane da dama share hawayen sa doctor Ahmad yaye ya chigaba da sauraron sauran al'amuran koda Hajiya dejee taga Rugayya tasa jakadiyyarta tasanya mata ido sosai akan yarinyar ganin fuskar Rugayya yasa ta tuna da rugujewar ahalinta ,,,
Haka Jamal ya haura saman step ya amshi kyautaar da da kamar yabo a 'bangaren Aikin kasuwanci, mutane dewa sun razana sanin da suka sa Jamal a 'bangaren Barrister to ya akayi ya zama dan kasuwa x
chiki harda su Safwan tunda Rugayya ta aza ifon ta akansa tagaza d'aukewa har ya sauka next kuma ya kasance Kamal ne nan mutane aka fara hayaniya shi kanshi mai kiran ya razana ganin yanzu yazo ya amsa gashi kuma a bangaren Barrister Alhaji Ali ne ya mc>ke da 'karfe da cewa i kai sunan ka KAMAL to JAMAL yaro na ina yaki ,daga nisa Jamal yaye murmurshi ya haura yace ne ne yaronka Jamal Mana Daddy bazaka gani yaron kabane , a duk inda ya shiga ,hankalin mutane chafff yadawo kansu nan i'yan jarida suka fara haska camera's a ko ina shima murmurshi kamal yaye nan direclrt school yasa akayi shiru domin chigaba da abinda za'ayo , Alhamdullah cewar Hajiya dejee a zuchiyar ta,,,, haka Jamal ya amshi kyautar sa da sauran yaran aka tashi chikin zaguwa daganin twin's da gudu Rugayya t@ tahu ta afka jikin Jamal dake tsaye kusa da Kamal da Alhaji Ali Hajiya Maryam Hajiya dejje Safwan Nura, Ilham Suhaima ,Adda salma , dukkan su sun hallara a filli guda kasa tsayawa Jamal yayi yace bane ne wanda kike nufa ba 'kanwata Jamal zake rungumi, ido ta zaro ta haÉ—a da kamal ai kuwa taje jikinshi dan uwa rabin jiki zaro aarkarta yaye dake ma'kali a wuyan sa kin tuna da wanan ,,,,. Hasbunalllahu wani mal wakil cewar Adda salma nan ta zube ganin darikar da tasa yawa Rugayya tana jinjirrra nan aka sa nata ruwa Ahmad ne yaye gyran murya duk suka juya suna ganin sa , yanda yake tsantsar kama da twin's " kudqina min wanan kallon mujee gidan a ayi bayanin komai a yau tabbas inajin cewa ganin adda salma' anan wane 'boyayyin al'amari zai bayyana duhu ne cikin haske shiyassa ku kasan sanin komai ,mujee gida a fidda wanan Duhun don da Alama kowa da magana a bakin sa..
Kowa motar sa ya shiga aka afka sai gidan Masaurauta Kano a inda a minti talatin aka cikkka a babban dakin ganawar sirri bakowane ya haÉ—a wanan sai Ahmad don yace wanan case nashi ne shi kad'ai yasan abinda zai haska a duhu cikin Haske,,,,,,,,,
MUJEEEE ZUWA daga wanan page nin sai na 'karshe fatan kunji dad'in wanan zangon don ban ta'bayin page Mai tsawo kamar shiba ..
Al'kalamin Æ™anwar soja ✍️💞💞💞
❣️☘️DUHU CIKIN HASKE☘️❣️
Dark in light
story
by
'kanwar soja ✍️💞
08101235739
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…*
*وصلى الله عل النبي الکريم*
HIKIMAR ZANCE
Mugu kan jawo kunya da ƙasƙanci.
adalci yakan lura da mutum mai mutunci, amma mugunta takan sha kan mai zunubi.
LAST PAGE
Page 69 🔄 70
Mai martaba ne ya gyrah murya " Ahmad kamana bayanin wanan yaran da suki kama dakai kuma ka had'a duk family kai kiki saurari, nan kuwa ya nitsu da gaggawa domin jin ya abun yake ne (ne kaina ƙanwar soja na bud'e kunne na da kyau naji labari)
"Ga wanda basu sani ba da farko suna na Ahmad Ibrahim Alfindiki ,achan baya lokacin da nake aikin service Adamawa state a Chan mubi ta arewa ,na zauna a wane an Giwa Jagaba, duk da cewa hotel na kama anmman ina zuwa unguwar don 'karramar asibiti achan naka jin sau biyu ko sau ukku a sati , watarana da bazan ta'ba mantawa da itta a rayuwa taba itta ce 1 ga watan 12, shikkara ta 1999
FLASH BACK 1999
Zaune Ahmad na kasance ina latsa waya ta asibitin nan aka hau maganar an kawo emergency yarinya ce 'karrama da bazata haura shikkaru goma sha bakwai ba taye mummunan hatsari a chan bayan gari wani ya taho da ita numfashi takiye a sannu a hanki nan aka kira nan aka sanar dani da gudu muka kaita emargency room Nan aka ceto rayuwar ta a inda na naga sar'kar zinnari a wuyar ta mammaki ne ya kammani ganin wanan sar'kar koda ta tashi na mata tambayar duniya ba amsa daga 'karshi ma ta nunamin itta bibbiya ce sosai gaban tausayi don haka sa kudi na nayi jinyarta har ta warke na bata takadar sallama nan naga hankalin ta ya tashi da kwanta ce hannu take min magana tun bana ganewa har na fara ganewa cewa takiye bata da kowa a duniyar nan sai Allah sai ne sai wata Addah ta tana nufin adda salma' nan Ahmad ya nuna ta idano ne sukaye chaaaa akanta , chigaba da bayani yaye neman taimako na take da nakasance nata katanga a rayuwar ta domin jagorantar al'amarin ta sai sanyi binchiki asali ta anmman bangani ba kasancewar taye nisa da inda ta baro , a gaskiya bansan abunda ya fitto da Suhaima gidan su ba kuma banyi tunanin tana da iyayye ba domin yanda jikinta yake duk wahala ce magana d'aya na samu a kanta cewa tana kwana a bakin wata qatuwar mota da safe kuma ta fitta Bara , a don haka na tausaya wa rayuwarta matu'kar gaske sai dai naji tsoron a gani da macce a hotel wacce ba muharrama ta ba hakan ne yasa na d'auke Suhaima nukaje masallachi da amincewar ta aka d'aura mana aure da waliyyai da shaidu haka muka tare a hotel duk wane abinda takisonshi nake nata na saya mata kayan more rayuwa da jin dad'i sosai, muke rayuwar farinciki sai dai ban sanarwa iyayye na ko makusanta na ba saidai na sanar naka nan ya nuna Uncle Khalil " ya chigaba da cewa kwatsam watarana nagama service na dawo gida da niyyar na sanar muku anmman naji cewa zaku turane 'kasar Austaralia don chigaba da matakin karatuna idan yazo sai nayi auren to anmman nakasa cire son Suhaima a raina duk da cewa na biya kudin dakin shikarra guda kuma tana da chikin watanni bakwai a duniya na barta idan munce scanning Alan ce min i'yan biyu ne wane lokaci ace d'aya ne kawai gizo na'ura ne nan hankali na ya tafe akan tafiya Austaralia gaba ɗaya nazo na manta da Suhaima kwatsam domin tafiyar da maganar da tafiyata sati biyu ne kachal haka bahar Nigeria da Suhaima a cikin ta sai dai na barwa ungle Khalil komai , lokacin da nadawo na samu kun aura min Rinka matsayin matata na samu uncle Khalil da maganar da kukayi nan yace bayan tafiyata yace hotel nin anmman akace ta gudu tun tafiyata hankali na ya tashi sosai na fara chigiyar ta a duk fad'in jahar Adamawa anmman ban samu komai ba sai dai akaiw akwati da na bata ina da tabbacin cewa dashi ta tafe ,akwatin akaiw hoto na na dana ahlina da nawa da nata sai wasu zinnari da sarkar Gwale a chiki , bayan shikkaru bakwai na amshi Ruma matsayin mata ta na kuma auren Zainab matsayin ta biyu ina Abuja na amshi tretement na Jamal lokacin da zuciyar sa ya buga don yaga abun da ya firgitar dashi ko tsorata shi don haka na gwada jinin sa da nawa nan tabbatar Jamal yaro na ne ,daga nan na fara bibbiyar sa a duk inda yake da yanda Alhaji Ali ya samu shi anmman bansamu komai ba , ganin suna kullawa dashi na barshi sai adu'a duk lokacin da na tinkarar wani na gayyamai zuciya ta na nauyi da bakina sai na gaza jurewa , nan na tsinchi Rugayya na dawo da ita i'yata ina yawan ganin suffar Suhaima a tattare da ita itama na gwada jinin ta da nawa na tabbatar i'yata ta gaske don haka na raini yarinya ta koda wasa bata taɓa gayyamin komai a rayuwar ta taɓa ya ba saidai tana cewa tana da d'an uwa sunan sa Jamal ya bata Zoben sa itta kuma ta bashi sarkar ta sarkar da navaiwa Suhaima ce wanan kinan yau kuma naga Kamal shine bansani ba ,,,,
Shiru akaye nan fillin ya hargitsa da surutu kalla kalla durgusa Ahmad yaye a gaban mai martaba "kayi hakuri Abba kaya femin dafa kansa yaye yace 'kaddarar kace hakan don haka Allah yaso , gyara mury@ addda salla taye nan hankalin su ya dawo garita , bata 'boye musu komai ba akan Suhaima daga zuwa ta da ciki harda labarin da mamma ta Bata sosai wasu ke kulla musanman Wanda abun ya shafe su, Rugayya ce ta rungumi Suhaima ashe ke i'yar uwarta tace shiyasa muka zama i'yan uwa ashe ke din i'yar yayyan mahaifiya ta sujaddda adda salma' taye tana godiya ga Allah yau Allah ya dawo da yaran Suhaima ,nan aka bada labarin PAGE ONE,,, yanda aka sacce jarirrai nin ,duk suka tausaya abinda ta sani kenan numfashi Buba haka wanda duk suka juya yace "ina da magana ya'laɓai sai yanzu kamal ya mayarda hankalin sa akan sa ido chikin ido kamar fuskar da yasani ,nan aka bashi izzine ya daura da cewa Kamal 'kanina Nan ya kwashe labarin komai ya gayyamusu bai rage komai ba har yabar gida da gudu kamal ya rungumi shi a jikina ya fashe da kukka nan aka nitsu jin labari mai matukar girgizar da RUHIN MARAICE ( MY NEXT BOOK coming soon ) nan sarki yace ko akaiw wani mai bayani nan akayi shiru Sarki ne ya juya ga Alhaji Ali da ya tsure lokacin guda ya rasa mafitta kar asirin sa ya tunu da ina innna ya ce hatsari akayi a hanya driver sa shine ya d'auki Jamal , Rugayya Kuma tace a gidan marayu na wane jaha batasan sunan ba anmman sunan gidan marayu GIDAUNIYAR MARAYU nan Alhaji Ali yace a Gombe taki ,abun mammaki Jamal da akwatin nan "Ahmad ne yace kinan kanatare dashi murmurshi yaye da cewa bana tare dashi anmman abokiyar ta tana tare dashi itta ta kawo min " zare ido aka fara waye kinan cewar mai mart@ba haske ne ya bayyayn saiga wnana matar da taimake Jamal a gidan Alhaji Ali ta bayyana da cewa "sallamu Alaikum yaki bil adama kar kiji tsorona domin bana cutar wa haka aka zauna da d'ari d'ari haka ta zayyana musu komai akan abinda ya shafi Rayuwar Kamal and Jamal ,da Rugayya, duk shirru akaye chikin mammaki Hajiya dijee ta m'iki tsaye sai tace "alhamdullah" duk kallo suka bita dashi jin taye magana musanman Kamal da Safwan da Nura ..
Godiya ta tabbata ga Allah maÉ—aukakin sarki domin cewa duk ranar dana had'a ido da Kamal nasan cewa shi jina ne daga kuma ranar da nagansa da sar'kar Ma'u na tabbar da hakan yakan gayyamun gaskiya sa akan rayuwar sa na tausaya mai anmman ban ta'ba masa magana ba domin jin chikkakin wanan labarin ina gayyatar ku dukka zuwa chan masarautar mu ta neamy dake Niger domin warware rikicin Duhu cikin haske ,, haka aka watse da waswasin kwana biyu a shirya a tafe ...
******A GURGUJE PLEASE************
Fulani ne a tsorachi yau kasancewar taki labarin cewa Hajiya Deejarh na magana ai kuwa ta tabbat da hakan tunda taji da kunnen ta ,wanan Aljannah ce ta gyrah zama da cewa "zan baku labarin abinda ya had'a mu anan gaba d'aya wane labarin ne da ya rataya akan wanan yaran guda ukku" nan ta nuna su Kamal ta chigaba da magana Hajiya dijee ta kasance amarya a gidan sarki wanda Fulani ittace matar sa ta farko kuma ta kasance itta ma jinin sarauta ne sa'banin Hajiya dijee da ta kasance i'yar talakawa i'yar tsohon galadima na wanan masarautar tunda sarki ya aureta akaye ta rikichi tsakanin matar nasa don Fulani ba abunda bataye ba don ta wargaza tsakanin auren anmman ya chitura har ta kaita tafara kiranta da mugayen hallaye da tsibun ta ta raba tsakanin Sarki da Hajiya dijee nan aka fidda ta cikin masaurauta kwatsam aka gani tana da cikin sarki hakan yasa aka dawo da ita 'bangarin matar sarki da aka rabu dasu ma'ana a ka sake su ,Nan tachigaba da rainon yaron cikin ta watarana Allah ya saukewa lafiya ta haife yara biyu namiji da na mace a inda yaron namiji ya kuma ga Allah macce kuma ittace Asma'u ana kurar ta da qimbiya ma'u wacce aka raineta a cikin masaruata sam Hajiya dejee ta'ki amincewa da tabar masaurauta musanman da tasan ta zama kurma ta daina magana ,haka akrabata da 'yarta ma'u wacce ta kuma gaban Fulani da zama, rayuwa tayi nisa sosai a inda ma'u takai Shikarrar goma kwatsam watarana ma'u taki abinda Fulani ta ke ikawata Ashe ba'itta bace wacce ta haifeta kuma ittace tasa aka kashe Hussain nata tunda namiji ne itta kuma abarta tunda macece, nan ta juya zata gudu sai ta buge glass fulani ta tabbar akaiw Wanda yajita Koda tasan M'au ce tasa aka fitta da ita ' a 'kasar nan gaba'daya ta kaita chan Nigeria aka wullat da itta sanan ta dawo da sabon makirchin ta na neman M'au hankalin Hajiya dijee yaye mugun 'bacce anan ta samu matsalar shiga mutane ta killace kanta da cewa tabbas watarana M'au zata dawo garita ,haka ina ganin duk abinda ke faruwa anmman ba yanda zan taimaka musu sai dai ne na turu Kamal zuwa motar Safwan wanda ya kasance 'yayyan mahaifiyar sa ne Uba d'aya Uwa daban daban anmman banso ba kuma ba da niyya nasa motar Safwan ta buge Kamal ba naso ace yagansa be don Safwan akaiw tausayi saidai Allah ya janyo hatsari nan motar sa ta buge KAMAL,,, Rugayya kicee bansan halin da kika shiga ba lokacin da Kamal ya barke a hannun masu saida mutane , " shiru Rugayya taye ta shari hawayen ta lokachin da aka rabani da d'an uwa na ,na kasance ko abinchi banachi nan aka sani a mota za'akaine hanyar jirgin dinkin biza da komai inajin su kwatsam aka sani a mota dagani sai wata yarinya sai driver muna chikin driver ya gotta fitsari a wane 'kauyen ,sai na bude mota yamanta bai rufe ba na tashi d'ayan yarinyar daga barchi Amin ta kasa tashi ganin zan cutu na fitta na gudu na shiga 'kauyin kwana na goma sha biyar ina wane gidan Fulani kwatsam na fitta tallan nono sai ga motar Alhaji Ahmed wato Daddy shine yagani ya tambaye ne gidan mu koda mukace ya nemi Alfarma da su bashi ne matsayin i'yar sa da farko banso ba don ina tsoron..
Kar ya cutar dane tamkar yanda aka ana a baya anmman na bishi anan na samu duk wani abinda nakiso har nayi karatu na na kawo wanan matakin ,, duk shiru akaye , a fillin sai Alhaji Ali dake muzurai da idano gaba-daya a tsorachi yake , nan mai martaba yace to kai Jamal fa a ina ka zauna , tunanin sa daya ' ya tuna asirin uban sa yagayyamusu duk shine sillar jifasu a wahala tunda shine mafita dayawa aka sacce su ,saidai wane zuciyar ya hanasaa domin ya masa hallarchi a rayuwar sa don haka ya maimaita abunda akace akanshi hatsari akayi ..
Fulani ne ta shafe wuyar Jamal 'karyane wallahi babo jinin ma'u anan sarki ne ya mi'ki "sakarmin wuyar jikkana sha sha ma'kira na jima ina zargin ke sai gashi yau Allah ya tuna miki asiri kijeee ma sake ki saki ukku Kuma kibarmin masaurauta nan , ihuu ta buga wallahi ban saku ba ai ba akuya bace ne ,
Nan tafara zare kallabin ta alamar haukace don sharad'in bokanta kinan Kar ta yarda watarana asirin ta ya tuno a gaban mijin ta , fitta akaye da itta zuwa waje nan aljannar ma ta fitta da cewa "Alhaji Ali kqyi gaggagwar bayyana wa dubiya asakinka tun kafin ranar 'kin dillance yazo" tq 'bacce 'batt hankalin kowa ya gangaro garisa da haka ya basar har za'a watse nan Hajiya Maryam tace Ina da magana ta " kowa kunnen sa ya bud'i da farko da naji kunya a lahira gwanda naji ta duniya anmman Ina rogon da ku rafamana asiri aaboda mun kasance manya a 'kasar mu duniya tasan da cewa mu mutanen kirke ne masu taimaka wa marayu da Kuma basu muhallin da taimakon talakawa miji na ne ya sacce su Kamal a asibiti duk abunda ya faru ta zayyana nusu , Alhaji Ali ne ya nufu inda Taki ya sha'ke wuyanta da kyar aka rabasu sai tare takiye "Allah ya Isa tsakani na dake" ihu ya buga ya rigi saitin zuciya sa ya fad'i a sume a asibiti akaye dashinan yafara kumban bakin hanaklin Jamal me ya tashi ganin zoben uban sa na jansa launi cikin rashin sani ya cire zoben da kyar aka samu ya dawo hayyachin sa , duk sun dawo gida a inda aka shiryq musu liyayyafa ta musamman sosai ake farincikin da annushuwa dawowar jinin M'au a gidan , anan sukayi hoton su a gidan kakkan su sarkin Niger directly Kano suka nufa inda suka yad'a zango gidan mahaifin su doctor Ahmad....
Sosai iyallan gidan sukaye farinciki da ganin jinin sa mussaman Umma Khadija da taga tsatson d'an ta Ahmad a inda akaye babban liyafa nan da nan ak had'a babban walima a inda i'yan jaridu suka ribga haska shirrin a gidan talevion da magananr yaran da aka sacce jarirrai a asibitin dake adamawa wasu daga cikin su sun rayu har sun zama abun alfahari cikin dubban jama'a , chariman da Hajiya binta me suna ganin tattaunawar da ake a tv a walimar suka hango Rugayya wacce ta zama cikakkiyar likita mai lasisi sosai Hajiya binta ke kuka " tabbas munyi kuskure a sanadin irrin maau halin mune muka lallata wa wasu gidan marayu zuciyar su sun daina bawa mabu'kata yara , dona gudun abunda muka aikata Astangafurallah" rungumi ta yaye ,.........
****************************************
Alhaji Ali ne kwance a gadon asibiti sai sambatu marasa kan gado yakiye ga mugayen kuraje masu matukar wari da d'oyin dake fittowa a jikin sa , sai tuna asirrin qunkiyar su yakiye Nan government taji labari aka kwashe sojojji har fillin suka ruguza komai da komai daga baya ma akaye shatalitali a wanan gidan , hakan na faruwa duk Wanda ki cikin wanan gunkiyar dukiyar sa da yasamu a wanan fillin ya 'kone companie's gidaji da dama gobara ta kamasu anmman abun mammaki banda gidan Alhaji Ali ,,, Koda aka Mai tambaya a cikin zancen sa yace Jamal yakison gani Nan Jamal yazo " ha'kika inason ka na raine ka da halal bada Haram ba kayi makaranta da halal domin ne nayi karatun Kuma nazama menister of agriculture ne da halal don haka duk wata dukiyata dakaga Bata 'koneba hallal ce Kaine yarona da na malllaka don haka na baka wanan dukiyar inason ka chigaba da kula da gidan marayu domin wane nauyi ne Allah na ya d'aura min , lokachin da Ina yaro gobara ta kaahe min 'kanwata da mahaifina uwata ce kawai aka kai asibiti. a inda akace za'amata dishan 'kafa Kuma ana wanke Mata raunin wuta dake jikinta a kullum ana bu'katar dubu hamsin a wanan lokachin bana da komai ba'abunda muki dashi sai Allah na bazama neman wanan kud'in nan aka fittar da Mama na asibitin na dawo naganta a waje kusa da bishiya Mai lambatu Ina zuwa "akace ka kasan biyan kud'in jinyar uwarka ka d'aukita anan bamason ganinku ka jira lokachin mutuwarta tazo ka kaiita kabarinta " wanam kalmar tasani a cikin mugun yanayi daga nan aka Kaine gidan marayu na rayu achan wane Alhaji ya d'auke ne shine ya shigar dane gunkiyar matsafa saidai nayi burin cewa nayi karatun don nace halal nawa , na taimake marayu a duniya sau ba adaddi Ina neman Allah ya yafe min kodon sillar marayu a duniya ,, zoben da ka cire a hanuna ka 'kasa a hanunka na mahaifina ne duk lokachin da banda lafiya yakan chanza launi daga naga haka nasan mutuwa ta tazo shiru yaye Ina neman duniya ta yafemin ya fashe da matsakaicin kuka haka Jamal ya rungumishi , kwana biyu da faruwar hakan Alhaji Ali Allah yamasa rasuwa a inda ya rasi da kalmar shahada mutane dewa sunyi mammaki sanadin rasuwar ne akasam da cewa dewa ma gidan marayu da makarantu massalatai da yagina kuma an tambatar da na halal ne sakamakon binchiki da Kuma rashin 'konewar sa....
A hanyar dawowar Jamal da Kamal da Rugayya da Buba daga Abuja zuwa Kano ne suka had'u da wata taohuwa dake kan keken kuragu yaronta na janta Wanda bashida hannu d'aya suna bin mota mota suna barar abunda zasusa a baka , "subhanallahi" cewar Buba mugun birki ya taka sauran 'kiris ya buge su, Nan dukka suka fitto Ashe Inna Mairo'kazamiya ce da Iro , sukam dao basu gani suba unarni Jamal ya baiwa security sa suka tattarasu akayi masaurauta dasu sosai Inna mairo ke kuka nan ta kwashe duk mugubtar da ta tsara musu a rananr ta firta komai iro ne ya fashe da kuka wallhi Inna kice kika zalunchi mu, domin naye rayuwa a Legos Mai matukar wahala a inda nati sata nan aka yanke min hanuna daga nan na dawo garin mu na samu Allah yayewa Bukkar rasuwa yaro d'an Albarka shine ya kulla da ni'" cewar Inna mairo ta nema gafarrarsu suka yafe mata ta zauna a gidan masaurautar daga baya ma mutuwa taye sai Iro dake gidan inda suka sama mai 'karamin aikin a wane ma'aikatan shinkafa ,,,,,,,
****************************************
AFTER ONE YEAR AGO
****************************************
Abububwan dewa sun faru ciki harda mutuwar Mama a inda taga Rugayya da ta raba da Adda Salma ga kuma jinin Suhaima da ta tsana M'au yau gasu nan sillar su Adda Salma tayi arziki da Mijinta da i'yan garinsu ma dukka kowa na alfahari dasu , nan ta mutu tana neman afuwa a gun su mussaman Rugayya...
Inda Hajiya Zahra uwa ga RUMMA ta samu matsakar ciwon 'barinjiki tana kwamce kumai sai anmmata , Ruma da Zainab kam sun had'a kansu filli guda abunda Mijin su keso shi sukimai sosai yake farinciki da hakan..........
A inda Buba da Suhaima suke tafka soyayyya mara misaltawa harda baby boy a hanunta a inda sukawa Malam Salihu tukura suna kirar sa da Jalil, Rugayya ma doctor Ahmad ya aurar da itta a gun wane babban likita dake aikin a asibitin da take aikinta a don haka auren na doctor's ne sai Masha Allah,
Kamal da Jamal suka had'u da bud'e wan katafaren gidan marayu a jahar Kano a inda suka samai suna JAGAMAL'S HOUSE OF ORPAN'S inda Rugayya ke kulla da dukkan abunda ya shafe 'bangarin kyauta ,
TAMMATTT BI HAMDULLAHI
************ EXTRA PAGE************
DUKKA DUKKKA ANAN NA KAWO 'KARSHIN WANAN LITATTIN DUHU CIKIN HASKE
a inda muka fidda dukk wane duhu kamar su...
Alhaji Ali
Mama
Hajiya Zahra
Fulani
Hajiya binta
Mairo 'kazamiya
Masu irrin wanan hallayar Allah ja shiryar dasu hanya madaidaichiya . Wanda basayi Kuma Allah ka kare mu daga kariyar ka...
Alhamdullah da Allah ya nuna min wanan rana ta 14\ 8 \ 2023 da na kammala littafin DUHU CIKIN HASKE Wanda ya had'a abububwan da dama.
Makirchi
zalunchi
rashin tausayi da Imani
Soyayyya i'yan uwa
E T C.
GODIYA NA MUSSAMAN GA GUNGIYYA TA , ROYAL STAR ASSOCIATION
WANDA TAKE TAKA MUHIMMIYAR RAWA DA KUMA BAJINTA GANIN MUN JIGABA DA TSAFTACCE AL'KALAMIN MU, ALLAH YA 'KARA D'AUKAKA DA HAZA'KA DA BAJINTA .....
GODIYA NA MUSSAMAN GA AUNTY RUMAISAALIYUINUWA ,,, ALLAH BIYAKI MIKI BU'KATAR KE DUNIYA DA LAHIRA ,
MASHA ALLAH , INA GODIYA GA MAHAIFIYYA TA DA I'YAN UWA NA KAMAR SU..
Sister Asma'u. (Mardiyya )
Sister Aishatu ( Madiha. )
Sister A'ishatu ( Sadiqatu)
Brother Muha'md ( Sayeed).
Da bazarku nayi rawata Allah bar 'kauna ,much love to you all 🥰💋💋
ameeen 🥰🥰💋💋💋💋💋💋💋💋
korakuran da na aikata sanadin wanam littafin Allah na tuba k ayafe min ka Kuma tsare min al'kalamina da aikata alfasha da batsa ka tsarine daga sharrin masu sharrriii......
Sai kunji ne a sabon littafi na, Mai zuwa HANYAR RUWA. the way of water 💦 Wanda yazo da sabon salon daga
Al'kalamin Æ™anwar soja ✍️💞💞💞
Wattsppt number: 08101235739
Facebook page: Narnah ƙanwar soja
singn by Æ™anwar sojah-----------ce ✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️💞💞💞💞💞💞💞
No comments