Dr. Zahra Complete Hausa Novel
👩🔬 *Dr. ZAHRA* 👩🔬
_*Funny love story*_
*By Asmeety Ce*
*ELEGANT ONLINE WRITER'S*
*Free Book*
*Page-1&2*
**WATTPAD LINK**Asma'u Aji Ibrahim
**Short Story**
*_Bismillah Rahman Rahim_*
_Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._
_Allah Muna maka godiya da kasa muna daya daga cikin masu rai,_
_Ya Allah kasa mu cika da imani, ameeen._
_Ina miƙa godiya ta ga ɗuk Masoya na, ina kuma alfahari daku._
_Allah ya sake haɗe zuciyoyin mu gabaki ɗaya_.
**Alhmdllhi Ala kulli Hamid**
*Wannan littafin ƙirƙirar ran labari ne Wadda Ni Asmeety na karkiro shi domin faranta Masoya na Ina Alfahari daku*
**Tsokaci**
*Ban yadda wata ko wani ya juya min littafi ba, idan hakan ta kasance kuma na bar ku da Allah*
*Idan akwai abinda kaga Ni ranka ko makamancin hakan to Please ka sanar min saboda zanji daɗin Hakan sosai, Allah yabar zuminci*
_Abuja_
Gidane Babba Mai shegen kyau da tsari. Gidan babba ne sosai wadda daga waje bakin Get zagaye yake da Flowers masu kyau green shar.
Cikin harabar gidan wasu furanni ne masu ƙyau da ɗaukan ido, ga Motoci daga wajan Parking space sun kai Shida suna a tsaye.
Wata kyakkyawar Budurwa na hango ta nufi wata kofa da yake nuni da nanne Mashigar cikin gidan
Budurwar tana isa kofar taja ta tsaya cak, tare da gyara jakar ta dake bayan ta a rataye.
A hankali ta murɗa Handle ɗin kofar tana sanya kanta cikin babban falon ta leƙa, ganin babu kowa yasa ta jin daɗi. Cikin sanɗa ta tura kanta ciki.
A hankali take takawa zuwa ciki tana waige waige
Ta kai kafar ta zata aza kan stairs ɗin Benen ta jiyo Muryar a bayan ta.
"Sannu da ƙoƙari''.
Zaro ido tayi tana juyowa suna haɗa ido ta sakarwa Matar murmushi tana ɓoye itacan dake hannun ta a bayan ta kafin tace,"Good Morning My lovely Ammeiy".
Harara Ammeiy ta dalla mata kafin ta fara kallonta tun daga sama har zuwa ƙasa.
Tana sanye da wando iya guiwa sai takalmi irin na ƴan Ball da doguwar Safar ta, rigar ta mai dogon hannu ce wanda ta ɗame ta, sai ta ɗaure gashin kanta da karamin robbon ta sanya hula face cap, hannun ta Kuma sanye take da bakin Safa.
"Is a Bad day is not a good day".
Cewar Ammeiy tana hararar ta.
Shakwaɓar da fuska tayi tarw da fadin,"Ohh Dear Ammeiy... What Happen?".
"MIMA is this good for you?"
Tana zunɓura baki tace,"To Ni Ammeiy maye nayi kuma?".
"Baza kisan Manene kike aikatawa ba, sai Son yazo kafin kı sani". Ammeiy na gama faɗin haka ta wuce Kitchen.
Bin ta MIMA tayi da ido ta shige kafin tayi Murmushi ta haura zuwa Bedroom dinta tana tsalle tana waka.
Buɗe kofar ɗakin tayi dau dai kuma itama MIMA tana tura kofar suka ci karo
A tare suka sanya kara suna ɗafe goshin su
"Wai ƙya baƙe gani ne?"
Tana Dariya tace"Naga dai bani kaɗai bace mara ganin ko?"
Girgiza kai Maryam tayi tana kallon MIMA kafin taja hannun ta taja ta zuwa cikin ɗakin tana leko wajan kafin ta kulle kofar cikin ƙasa da murya tace"Hee Baby What a good News"
Murmushi MIMA tayi tana kallon Maryam tace"Mary kenan sai kace bani ba MASTER ZEE ce fa Haba ɗai ai na cinye wasan"
Ihu Mary tayi tana rungume MIMA tace"I You serious"
Harara MIMA ta dalla mata cikin matsifa tace"a a I'm lie to you"
Murmushi Mary tayi tace"Ai bamuyin haka daƙe, gaskiya I'm very very Happy"
Washe baki MIMA tayi tana baza gashin kanta tace"Kin taɓa jin inɗa Master yaji ƙasa?"
"A a Wllhy" cewar Mary tana Dariya
Tashi MIMA tayi tana ɗauko Towel ɗin wanka tace"Let Me shower first"
Tana ƙoƙarin shiga Toilet taji muryar Mary na faɗin "Kiyi sauri ki shirya ina jiranki a falo Wai UNCLE HERO zai zo"
Cak MIMA ta tsaya tana zaro ido kafin tayi Magana Mary ta fice daga ɗakin
Bin bayan ta tayi da kallo tana jin faɗuwar gaba, takai kusan 30mnt a haka kafin jiki a sanyaye ta shige Toilet ɗin
Mary turo kofar ɗakin tayi ta shige tana kai idon ta kan bed nan ta hango MIMA lullube tana kwance
Zaro ido tayi cikin faduwar gaba tace"Sis are you fine?"
Bakin ta na karkarwa tace"No...no I'm feeling fine is an Fever"
"Innadillahi wa'inna ilaihi raju'un Sorry let Me tell for Ammeiy" tana ƙoƙarin tashi MIMA tasa hannu ta riko hannun Mary tana girgiza mata kai tace"No don't ba tare zakuje ɗauko UNCLE HERO ba?"
Gyaɗa Mata kai tayi tana kallon ta
Cikin Muryan marasa lafiya MIMA tace"Kawai kuta fi kinga nima zansa mu yin Bacci ɗaga nan"
Tausayi Ta bawa Mary cikin tausaya wa tace"No sis Idan kuma kafin muzo kika mutu fa"
Aiko MIMA tashi tayi cikin Matsifa tace"Kan uba to Wllhy sai kin rigani mutuwa Bara ki gani je ki abinki ki kyale ni aha"
Da Mamak Mary ƙe kallon MIMA cikin ranta faɗi taƙe"Mutumin da bayida lafiya shine da yin waddan uban faɗan"
Harara MIMA ta galla mata ta tashi ta shige Toilet tana mita ƙasa ƙasa
Numfashi Mary taja kafin ta fice a ɗakin
A falo ta sami Ammeiy zaune tana jiran su
"Ammeiy mu wuce ko?"
"Ina ita Mara kunya ƴar uwar taki?"
"Haba Ammeiy nice bani da kunya yau kuma?"
Tana zaro mata ido cikin dagawar murya tace"I say Where is she"
Cikin tsoro Mary tace"Sh....she say she's not feeling well"
Tsaki Ammeiy taja ta fice daga Falon
Ajiyar zuciya Mary ta sauƙe tana fadin"Ohhh Thank God"
Fita tayi suka shige Mota Driver yaja suka bar gidan
A Airport suna zuwa dai dain kuma shima yana kan fitowa
Riƙe yaƙe da Trolling sa yana ja
Sanye yaƙe da ƙananun kaya riga fari da blue Black ɗin gins
Ga Kyakkyawan sajan fuskan sa Kwance taƙe lublub baki kir ga gashin kansa da ƙe Kwance tana yalki saban yasha gyara da mai
Fuskan sa manne yaƙe da farin glass
Driver na ganin sa yaje da gudu ya ansa akwatin yana masa maraba
Ammeiy sai Murmushi taƙe sakar masa
Shima Murmushi ya sakar Mata
Mary daƙe tsaye a gyafen Ammeiy itama sai Murmushi taƙe tayi tana kallon kyakkyawan fuskarsa cikin ranta faɗi taƙe"Woow this Man So Handsome guy yo"
Yana zuwa ya rungume Ammeiy yana Murmushi
Ammeiy cikin jin daɗi itama ta rungume sa tana masa maraba
"Welcome Uncle?"
Fuska babu wabo ya amsa mata
Shiga Mota sukayi kafin suka koma gida
Suna zuwa gida Direct Side ɗinsa ya wuce
Yana zuwa ya faɗa Toilet ya sakat wa kansa Shower
Bayan yayi wanka ya fito ya shirya cikin Manyan kayan sa Shadda light blue da ta kalmin sa baki Mai yatsu babu hula a kansa saboda shi baya damuwa da hula
Wayoyin sa ya ɗauka ya fice yana sauri
A falo ya sami Ammeiy da Abbeiy suna zaune shima Abbeiy ya shirya cikin kayan sa Shadda fari da garen sa da hulan sa,
Zuwa yayi ya zauna kasan Kapet ya gaida Abbeiy
Murmushi Abbeiy yayi yace"Sannu da zuwa Son yaya aikin kuma "
Cikin zazzakar Muryan sa yace"Alhmdllhi Abbeiy"
"Matar ta samu sauƙi ko?"
"Eh wllhy sai dai godiya"
"Gud Allah ya Kara Lafiya"
"Amen"yace yana ƙoƙarin miƙewa
Kallon sa Abbeiy yayi yace"Kaima Juma'an zaka ko?"
"Eh Abbeiy"
Yana tashi Yace, "Ok Muje nima can zani daman".
Ya kalli Ammeiy tare da fadin,"Bilkisu Bara mu wuce".
Suna ƙoƙarin fita dai dai alokacin MIMA na saukowa daga stairs tana fadin,"Abbeiy kazo min da ice cream yau bazan ci abincin dare ba..............''.
*More comment*
*More Typing*
*Share Fisabilillah*
👩🔬 *Dr. ZAHRA* 👩🔬
_*Funny, love story*_
*By Asmeety Ce*
*ELEGANT ONLINE WRITER'S*
*Free Book*
*Page-3&4*
**WATTPAD LINK**Asma'u Aji Ibrahim
**Short Story**
*_Bismillah Rahman Rahim_*
_Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._
**Alhmdllhi Ala kulli Hamid**
Wani irin kallo ZAIF yayiwa MIMA
Ita ko MIMA ko ajikinta
Murmushi Abbeiy yayi yace"Ok Dear"
Juyowa yayi ya kallesa yace"Son mu tafi ko"
Murmushi yayi yana kallon MIMA girgiza kansa yayi suka fice
Zama tayi kan kujera tana kallon TV
Ammeiy abin haushi ya bata ta kalleta tace"yanzu MIMA haka zaki cigaba da rayuwar ki babu ruwan ki da girmama na sama dake balle ki kalli darajar sa mmm?"
Turo baki tayi tace"To Ni Ammeiy shikenan dan nace Abbeiy yazo min da Ice Cream shine laifi sai ayita jin Haushin mutum dan yayi abinɗa ransa yaƙe so"
Cikin faɗa Ammeiy ta mike tayo kanta aiko MIMA na ganin haka data tashi a dari uku da tsintin ta ruga zuwa Bedroom dinta
"Shegiya da kin tsaya ai kinga abinda zayyi miki "
Da gudu ta shigo dakin tana haki
Mary daƙe Kwance tana waya ta tashi a firgice ta rufe kofar tana kallon MIMA itama tana haki
Bayan MIMA ta samu ta ɗan ji sauƙin numfashin nata sai kawai ta fashe da dariya harda rike ciki tana kwanciya kan bed
Mary binta tayi da kallo kafin taga MIMA na nunata da yatsa
"Wai maye kika gani kinshigo a guje haka?"
Tana dariya tace"na zaci kinsan dalilin gudun nawan fa naga ƙema kin ruga harda rife kofa"
Dariya takeyi sosai
Mary zama tayi kan bed tana jin Haushin Mima
Sausauta dariyar Mima tayi tana kallon Mary tace"Kai Wllhy Mary anyi Masauraciya Yasin" sai kuma ta kara fashewa da sabon dariya tana rub da ciki
Mary da kanta abin ya bata dariya itama dariyar ta shiga yi tana kallon Mima
Sosai suka sha dariyar su suna sauke numfashi
Tashi Mima tayi tana kallon Mary tace"yawwa tunɗa kin tayani da dariyar haukan sai mu sauka muci abinci dan yunwa nake ji kamar an hurse min kayan ciki na Yasin"
Cikin fada Mary tace"Wllhy banason iskan ci nice mahaukaciyar ko maye?"
Mima na shiga Toilet ta juya tayi mata gwalo tace"duk yadda kika ce Madam Maryam"da gudu ta shige tana rufe kofar
Girgiza kai Mary tayi tace"shegiya sai shegen tsoro sai kace farar kura"
Abbeiy suna hanyar komawa gida yace wa Zaif yabiya su sayawa Mima aikan ta
Wani irrin haushi ne Zaif yaji badan yaso ba ya siyo ice cream din
Bayan yayi Parking ɗin Motan a Parking space suka fito
Kallonsa Abbeiy yayi yace"zan wuce Side dina sakon Mima Kayiwa ko Mary waya tazo ta amsa"
"No Abbeiy kabar shi kawai zan shigar mata shi" karba yayi ledan yana nufi Side din sa
Yana zuwa a falo ya ajiye ledan ya wuce Bedroom ɗin sa
Bayan yayi wanka ya shirya cikin kananun kayansa kafin ya fito falon
Remote ya ɗauka ya kai BBC Channel yana kallon labarai
Ya daɗe yana kallon kafin idanun sa ya sauka kan ledan da ya shigo dashi
Tsaki yaja yana daukan wayan sa ya kira Mary tana dagawa yace"kice tazo ta amsa " yana gama faɗin haka ya kashe wayan yana ayyana abinda zayyi Mata
Mary bayan Zaif ya faɗa mata sakon
Juyowa tayi ta kalli Mima wacce taƙe kwance tana karatun Novel Book na Hausa
Sosai ta shagala da karatun dan Book ɗin ba karamin daɗi yayi ba Marubuciyar ta tsara Book natan yadda ya kamata
Bataji sanda Mary ke yi mata Magana ba dan gaskiya wannan Book a wajan Mima ba karamin daɗi yayi mata ba
Buginta Mary tayi tace"dalla Kitashi Uncle Yana kiranki"
"Ya bani Maye Kuma" ta bata amsa atakai ce tana kuma cigaba da karatun ta
"Wai Ni kike tambaya, idan kinje zaki sani ai"
Gyara kwanciyar ta tayi tana ci gaba da karatun ta
Ganin ko ajikinta yasa tace"Mima cewa fa yayi wai nagaya miki kije ki ansa, bansan maye zaki ansa ba"
Aiko da sauri ta tashi daga kwancan tana kallon Mary tace"Wllhy ice cream dina ne Wow"
Sauka tayi ta nufi hanyar fita taji muryar Mary tace"gaskiya a hado harda rabo na dan yau kam da rabon zan aza ruwan zafi"
Harara ta dalla mata cikin matsifa tace"Yasin zakiga aikin raban ki kuwa, kuma ai ban hanaki aza ruwan zafin ba "
Mary tana dariya tace"A iso lafiya"
Ko sauraron ta batayi ba ta fice tana magana ƙasa ƙasa
Babu kowa a falon hakan yasa ta fice tana salle tana waka
Tafiya tayi kadan ta samu waje ta zauna tana mai da Numfashin cikin jin haushi tace"gida babba haka sai kace filin wasan cricket, inama ace Abbeiy zai yarda na ringa kawo abokan wasan namu mu ringa buga wasa anan amma bazai bari ba"
Sadda ta huta sosai har ta fara salle tana gwada yadda wasan zayyi daɗi idan a filin gidan ne kafin ta tuna da abinda ya fito da ita taja tsaki ta nufi Side ɗinsa
Tana zuwa ta buɗe kofar falon ta tura kanta ta shiga ko Sallama babu
A tsaye a bakin window ta hango sa
Zaif kan yana tsaye yana kallon ta, ta glass duk abinɗa take yi akan idon sa
Cikin ransa faɗi yaƙe"yarinya kamar shaidaniya haka"
Tsayawa tayi a bayan sa kafin tasa hannu ta riko hannun sa cikin shagwaɓa fuska tace"Hero gani"
Kallon Up and down yayi mata kafin ya kamo hannun ta suka nufi wajan zama
Bayan ya zauna kan kujera itama ya zaunar da ita sannan yasa hannu ya ɗauki ledan ya buɗe
Ice Cream ɗin roba biyu ne duka biyu ya buɗe Marfin kafin ya ɗauki spoon ya diba ya kai bakinta
A hankali ta ware Lips dinta ta karɓa tana Murmushi
Mika Mata spoon din yayi yace tasha
Nan Mima ta fara sha tana lumshe ido
Shiko Zaif cigaba yayi da kallonsa
Rabin roban tasha kafin ta kallesa tace"na kashi Hero"
Murmushin gyafen Baki yayi irrin ta mugunta kafin ya juya ya kalleta yace"bana wasa daƙe dan haka ki shanye All robans oya now"ya karishe maganan da karfi yana tashi ya zaro bel ɗin sa
Aiko MIMA babu bata lokaci ta fara shan ice cream
Roba daya tashi
Kafin ta kallesa taga yana zura Mata ido cikin kuka tace"Wllhy Yaya Zaif na kishi fa cikina fashewa zayyi"
Daga bell din yayi ya wasa mata shi a baya
Kara ta kwalla tana fashewa da kuka
Nan tashi shanye Ice Cream tana kuka
Bayan ta shanye tas ta fara ƙoƙarin tashi tana rike cikin ta, ta nufi hanyar fita
Zaif baice mata komai ba harta fice
Tafiya take daƙer harta iso kofar shiga falon su
Tana zuwa ta fashe da kuka mai sauti
Ammeiy ce ta leko daga Bedroom dinta tana kallon Mima da tarike cikinta tana kuka
"Wai maye haka" ta tambaye ta
"Ammeiy ice cream tasha fa"cewar Mary daƙe Zaune a kan kujera tana kallon su tana dariya
Wani irin kallo Mima tayi mata na zan kama ki ai
"Mami Ina rabo na" ta tambeta
Cikin matsifa tace"yana gidan ku ƴar rainin Sense kawai"
Ammeiy ce tace"bakin baya mutuwa kenan ko?"
Gyaɗa Mata kai tayi tana tafiya kamar mata mai ciki rike da cikinta , ta shige Bedroom
Dariyar Ammeiy tayi tana girgiza kai ta shige Bedroom dinta
Da Daddare bayan sunyi shirin kwanciya Mima ta kalli Mary tace"Dariya kikai min dazun ko? Gud you see ur resort"
"A a ai Bama haka dake ai Sis yi hakuri" ta faɗa tana riko hannun ta
"Ok naji nayi Saida safe" tace tana jan Balanket ta rufu
Itama Mary rufuwa tayi ta kwanta tana bin abinda Mima zatayi mata dan karya ne Kayiwa Mima laifi ta kyale ka a haka har Bacci barawo ya sace ta
Da washe gari Tun karfe 3am Mima ta farka
Bayan tayi wanka ta ɗauro Alwala ta fito ta shirya cikin kayan ta na wasa
Kallon Mary tayi tana Murmushi ta girgiza kanta ta fice daga dakin
Sanɗa take a hankali tana waige waige har ta fita daga Falon
A waje ma babu kowa duk sun tafiyin sallah dan lokacin sallan Asuba yayi maza duka suna masallaci
Buɗe get tayi tana lekowa ganin babu kowa yasa ta fice da sauri tana waige waige
Wata bakin Mota ne na hango nan tana zuwa ta buɗe bayan mota ta shige tana faɗin " muyi sauri kadda sufito su ganmu"
Nan mai Motan yaja suka bar kofan gidan
Mary Bata tashi ba sai kusan karfe 8am
Salati ta farayi tana kallon window ganin rana ya fito rau
Tashi tayi da nufin shiga Toilet taji budewar kofa juyowa tayi tana kallon mai shigan
Zaro ido tayi tana kallon ta tace"wai har kin dawo daga wasan ko maye"
Tana ajiye karar nata tace"Gashi ko kinga newa idon ki kuwa"
"Shine baki tasheni yin Sallah ba duba fa
har karfe 8am fa "
"Wai kinason kice min bakiyi Sallah ba haryanzu?" Cewar Mima tana nufar Toilet
"Eh Mana ai kinki kita sheni ai"
"Ayya Sorry tunda bakiyi Sallah har yanzu ba Bara nayi wanka na fito kinga yau an yafe miki yin Sallah"
Tana gama faɗin haka ta shige Toilet da gudu ganin Mary ta nufo ta
Suna zaune kan Daining ta fito fuskarta a harɗe ta sami waje ta zauna
Gaida Abbeiy da Ammeiy tayi tana kallon Mima da take mata dariya ƙasa ƙasa
Ammeiy ce ta kalli Mary tace"Daughter lafiya naga Ranki duk a ɓace"
Tana hawaye tace"Ammeiy ai Gatanan "
Mima na dariya itama tai kwaikwayon tace"Ammeiy ai Gatanan"
Abbeiy sawa ya daga mata tayi shiru
"Maye tayi miki Daughter" inji Abbeiy yana kallon Mary da take share hawayen ta
Tace"taki ta tayar dani nayi sallan Asuba fa"
Mima na ajiye cofin hannunta ta kama baki tace"laaa jimin sharri Abbeiy itafa jiya tace kadda na tayar da ita da asuba nan gaba saboda a sanyin nan bazata iyayin sallah da asuba ba shiyasa fa naki na tayar da ita"
Kallon Mamaki Mary keyiwa Mima ji tayi Abbeiy yace"Ohh ashe kece da laifi Daughter Kuma kike kuka"
Cikin kuka Mary tace"Wllhy Abbeiy bamuyi haka da ita ba sharri ne kawai take yi min"
Aiko itama MIMA kukan ta fashe dashi tana tura Plat ɗin dake gabanta tace"shikenan tunda baza ku yarda dani ba daman ba sona kuke yiba na sani ai"
Rungume ta Abbeiy yayi yace"Sorry is ok gaskiyar ki ne, look Daughter na karaji kunyi abu tukun nan Kizo kicanza magana to Wllhy sai nabata miki rai"
Mami na kwance kirjin Abbeiy tana kallon Mima tayi mata gwalo tana Dariya........
More Comment
More Typing
Share Fisabidillah
👩🔬 *Dr. ZAHRA* 👩🔬
_*Funny, love story*_
*By Asmeety Ce*
*ELEGANT ONLINE WRITER'S*
*Free Book*
*Page-5&6*
**WATTPAD LINK**Asma'u Aji Ibrahim
**Short Story**
*_Bismillah Rahman Rahim_*
_Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._
**Alhmdllhi Ala kulli Hamid**
Ammeiy kallon Abbeiy tayi tace"Amma Alhaji kana ɓata Yarinyar nan fa ɗiyewa gaskiya hakan babu daɗi"
Ko kallonta Abbeiy bai yi ba ya fita yana faɗin"Ni na wuce "
"Allah ya bada Sa'a ya kiyaye"
"Amen"yace kafin ya fice
Ammeiy tashi tayi ta nufi Bedroom ɗinta
Mima ce ta kalli Mary tana dariya tace"Malama ashe babu daɗi kenan, jiya kikai min dariya harda cewa(Ina rabo, kin kawomin rabon nawa) to kinga ai yanzu na rama kinsan ZAHRA bata bari ta kwana ta lalace ehe"
Tana gama faɗin haka ta tashi tana murguda baki tabara wajan
Mary sosai tayi da nasanin yiwa Mima dariya jiya, dan ita babu abinɗa tafi tsana kamar ace lokacin sallah ya barta abinda yana damin ta sosai , jiki a sanyaye ta miƙe tabar wajan zuwa Bedroom
Abbeiy ne zaune a office Yana aiki wayan sa yayi kara
Hannun yasa ya ɗauka
"Na,am Dan iskan yaya kake"
Daga ɗayan bangaren yace"Nrml ya aiki ya kwana biyu"
Abbeiy yana dariya yace"Alhmdllhi ya iyali da sauran su"
"Duk suna lafiya"
"Yayi kyau" cewan Abbeiy yana Murmushi
"Abokina ya najika shiru fa haryanzu fa kai muƙe jira"
Abbeiy dariya yayi yace"Wllhy sorry fa na manta amma insha Allahu dana koma gida zakaji bayani "
"To ina jiranka , kagaida min da iyali"
"Insha Allahu zasuji sai anjima" Abbeiy yace yana kashe wayan
Da yamma suna zaune a falo ya shigo bakinsa ɗauke da Sallama
Bayan ya zauna ya gaida Abbeiy da Ammeiy nan Mary da Mima suma suka gaida sa ,amsa yayi fuska babu yabo ba fallasa
Abbeiy ne ya kallesa yace"Uncle kasan abinda yasa na kira ka?"
Cikin ladabi da biyayya yace"a a Abbeiy"
Zama Abbeiy yayi yana kallon Zaif yace"munyi magana da Abokina Alhaji Tanimu akan Maganan auran ku da Aisha shiyasa nace gobe kaje ku fahimci junan ku kafin asa ranar auren"
Tunɗa Abbeiy ya fara magana Zaif zuciyan sa yaƙe bugawa, har Abbeiy ya kammala Maganan
Kamar mai koyon Magana yace"T..to Abbeiy" a rarrabe yayi Maganan yana lumshe idonsa jin kansa yayi masa wani irrin tsara wa
"Wow ashe zamusha biki kai Uncle Hero zai zama Ango wllhy harna hango ka cikin manyan kaya irrin ta angwaye" cewar Mima tana kallon Zaif
Wani irrin kallo Zaif yayi mata wadda ita batama san yana yiba tana ta shirmin ta
Abbeiy kallon ta yayi yace"Mama ta gobe kishirya ɗan Abokina zaizo ku gaisa"
Kallonsa ya kai kan Mary yace"Yaya ta ƙema ki turo waccan yaron da na taba ganin ku tare kuna hira na tambaye Ammeiy ku tace kuna son junan ku so kiyi Masa Magana ya turo ayi zancan Auran ku kinji?"
Cikin jin daɗi tace"To Abbeiy"
Mima da tunɗa Abbeiy yayi Mata Maganan ɗan abokin saa zaizo tayi shiru tana tunanin abinɗa zai biyo baya
Da Daddare misalin ƙarfe 9 yana zaune a babban falon sa, wayan sa daƙe gyafen sa ce tayi kara hannu yasa ya ɗauka kallon gaban screen ɗin yayi ganin mai kiran nasa yasa shi yin Picking
Shiru yayi kafin can kuma yace '' sai yanzu kaga daman kira na?"
Can bangaren Saddam yace"Sorry Wllhy aiki yayi min yawa shiyasa kajini shiru, ya maye labari?"
Numfashi Zaif yaja kana yace"Gobe inason zamuje da kai wani waje"
"Ina?" Saddam ya jefa masa da tambaya
ɗafe kansa Zaif yayi yana hura iskar bakinsa, shi a rayuwarsa bayason yawan tambaya Shiyasa ma ɗuk abinɗa ance masa yayi ko yace ayi bayason tambaya ayi ɗin yafi
Saddam jin Zaif yayi shiru ne yasa shi gane abinɗa yasa shi yin shirun Murmushi yayi yace"Ok zanzo"
Kamar mai kowon Magana Zaif yace"Thank" Yana gama faɗin haka ya katse wayan
Kwantar da kansa ya yi kan kujera yana lumshe idonsa, tunani ya shiga yi can kuma sai ya fesar da numfashi ya miƙe ya shige Bedroom
Yana shiga Bathroom ya wuce ya sakar wa kansa Shower
Tsayawa yayi ruwan yana dukan tsakiyar kansa , lumshe idonsa yayi yana jin yadda ruwan ke shigan sa
Ya jima a hakan kafin ya ɗauro Alwala ya fito ɗaure da Towel a kugunsa
Wajan Mirror ya wace yana zuwa ya shafa Mai masu kamshi ya feshe jikinsa da turare masu kamshi kafin ya nufi wajan Wardrobe
Kayan baccin sa ya sanya kafin ya fice daga dakin
"Kya nima yunwa naƙe ji Wllhy" cewar Mima tana riƙe cikin ta
Kallonta Mary tayi tace"to nikuma maye zanyi miki kenan"
Cikin matsifa Mima tace"Nace wani abu zakiyi min ne to, kya'asu wa wai kare da gudun layya, kinga fita zanyi Wllhy kada kirufen daki ina zuwa"
Gyara kwanciya Mary tayi tana fadin"kinga kwanciya ta sai kinzo kawai"
Tsaki taja ta fice tana sanɗa
Kitchen ta nufa , tana zuwa taga baki kirin cikin Kitchen ɗin, hannu tasa da niyar kunna wutar Kitchen ɗin sai kuma komayi ta tuna ta bari
Wajan frige ta nufa tana zuwa ta buɗe nan idon ta ya sauka kan Cake daƙe ciki
Murmushi tayi tasa hannu ta ciro tare da Spoon kafin ta rufe frige ɗin
Hawa tayi kan frige ɗin ta zauna nan ta fara cin Cake tana lumshe ido
Zaif da tunɗa ta shigo yaƙe kallonta girgiza kansa yayi yana miƙe wa tsaye ya ajiye Tea Cup daƙe hannun sa ya nufi wajan frige
Mima cak ta da katar da cin Cake ɗin ta tana sauraron tafiyar da taji
A jiye Cake ɗin tayi gyafen ta kafin ta fara rarraba ido ko zataga Mai shi
Ji tayi an daga ta cak , aiko cikin razana ta buɗe baki zata kwalla kara Zaif yayi saurin sanya Bakinsa cikin nata
Tsayawa tayi tana kallon fuskan sa amma saboda duhu bata iya ganin fuskan mai shi
Zaif bayyi yin kurin Shucking Tongue ɗin ta ba amma haryanzu Bakin sa na cikin nata
Sundau lokaci a haka kafin ya zare bakin sa ya fice daga Kitchen ɗin yana ɗafe kansa daƙe masa barazanar tarwatse
Yana fita ta sauƙe numfashi kafin cikin tsoro ta nufi hanyar fita
Tsayawa tayi tana kallon Cake ɗin aiko komawa tayi ta ɗauke Cake ɗin ta fice tana sauri ta haura Step
Tana zuwa bakin dakin ta buɗe kofar da ƙarfi ta shige ciki tana numfashi kamar wacce tayi gudu
Mary tashi tayi tana kallon Mima tace" ƙekuma lafiya ya nagan ki haka fa"
Mima zama tayi bakin bed tana kallon kofar ta kalli Mary tace"Wllhy akwai matsala Mary"
"Matsala fa Kika ce na maye kuma?"
Mima hannu tasa tana shafa Lips ɗin ta,ta kalli Mary tace"yayi kissing ɗina"
Cikin dagawar murya Mary tace"What Waye?"
Tana turo baki tace"nima bansan shiba kawai dai ina cin cake ɗina naji ya ɗaga ni daga zaunen da naƙe zan kwalla kara ya sanya bakinsa cikin nawa"
Zaro ido Mary tayi tace"Bakinsa cikin naki kika ce fa Mima?"
Wani irin kallo Mima tayi wa Mary kafin tace"a a karya nake miki kinji"
"Ok yi hakuri Ni kiban naci Cake ɗin Wllhy ya shiga raina da kika shigo dashi"
Dariyar mugunta Mima tayi tana kallon Mary tace"Ki mutu dan wannan karya ne kice zakici Yasin, da kin rakani ai babu yadda za'ayi wani kato ya shamin baki amma dan bakin ciki ai kwanciyar ki kikayi nayi tafiya ta ɗan haka ban badawa aha"
Mary shiru tayi tana kallon Mima can kuma sai tace " Please Sis"
Idanu Mima ta juya kafin ta mikawa Mary plat ɗin tace"Take it kadda ki cinyan"
Tashi tayi ta haura saman bed ta kwanta
Mary kuwa cin Cake ɗin ta tafara yi
Yana koma Bedroom ɗin sa ya faɗa kan Bed ya Kwanta yana lumshe idonsa
Zakin bakinta ne yaƙe ta mamaye cikin nasa bakin ɗuk da bayyi hakan da wata manufa ba ɗan kawai saboda kadda tasa musu ihu ta tayar da kowa daga bacci ne yasa yayi hakan
Ganin abin kara daɗuwa yaƙe yasa shi jan tsaki ya tashi ya shige Toilet ya wanke bakinsa ya fito ya kwanta nan bacci yayi Wuff da shi....
*Wacece MIMA*
*Waye ne ZAIF* Kubiyoni Next page dan ji yadda zata kaya
More Comment
More Typing
Share Fisabidillah
👩🔬 *Dr. ZAHRA* 👩🔬
_*Funny, love story*_
*By Asmeety Ce*
*ELEGANT ONLINE WRITER'S*
*Free Book*
*Page-7&8*
**WATTPAD LINK**Asma'u Aji Ibrahim
**Short Story**
*_Bismillah Rahman Rahim_*
_Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._
**Alhmdllhi Ala kulli Hamid**
*Wacece MIMA da Zaif*
Alhaji Mamman Mustapha shine asalin sunan Mahaifin Mima
Dan uwa ga Alhaji Abubakar Mustapha Mahaifin Zaif
Alhaji Abubakar Mustapha da Alhaji Mamman Mustapha wa da kanine inɗa tun suna ƙanana iyayen su Allah yayi musu rantsuwa
Kafin Mahaifin su Alhaji Abubakar Mustapha ya ratsu yana da babban Private hospital wadda yaƙe a garin Abuja
Alhaji Abubakar Mustapha(Abbeiy) bayan ya gama karatun sa a kasar London yana zuwa garin Abuja nan Mahaifin su yace a fara aiki a Hospital ɗin sa
Alhaji Abubakar Mustapha(Abbeiy) yayi matuƙar farin ciki da hakan
Babu ɓata lokaci ya fara aiki anan
Bayan wasu shekaru uku Alhaji Mamman Mustapha shima ya kammala karatun sa a garin Kano shima bangaren Likita ya karanta
Yana zuwa Abokin Mahaifin su yace yana bukatar Alhaji Mamman Mustapha ya fara aiki a Hospital ɗin sa daƙe farin Maiduguri
Haka Mahaifin su ya amince da hakan saboda akwai babban abota a tsakanin su sosai
Ana cikin haka Alhaji Abubakar Mustapha(Abbeiy) ya kamu da Son ƴar Abokin Mahaifin sa wato Bilkisu (Ammeiy) basu wani ɗauki lokaci ba akai auran su
Anyi auran su da Wata goma ta haifi ɗanta kyakkyawa fari, ranar suna aka raɗa masa sunan Mahaifin su Alhaji Abubakar Mustapha (Abbeiy) wato
Alhaji Mustapha Zaifudden inɗa aƙe kiran yaron da sunan Zaifudden
Bayan shekaru goma sha biyar Alhaji Mamman Mustapha yazo Abuja yana zuwa ya sami yayan sa da Maganan Auren sa, nan Abbeiy yaƙe tambayan sa a ina yasa mu mata
Alhaji Mamman Mustapha yace "A Maiduguri Yarinyar shuwa ce kuma tana da hankali sosai amma matsalan shine iyayen ta sunce baza su iya bawa Wani yare ɗiyar su ba sai KANURI ko SHUWA kuma gaskiya yaya muna son junan mu sosai" kallon sa Abbeiy yayi yace"Ok gobe sai muje garin ko?"
Cikin jin daɗi Alhaji Mamman Mustapha ya amsa da "To"
Da washe gari kamar yadda Abbeiy yace haka suka tafi Maiduguri suna zuwa kuwa sun sami zama da iyayen Yarinyar nan ma Mahaifinta yace shi bazai bada auren ƴar sa ga Fulani ba
Abbeiy babu yadda bayyi dasu ba amma sunki haka suka hakura suka koma Abuja, Alhaji Mamman Mustapha yaci gaba da aikin sa
Tunɗa Alhaji Mamman Mustapha suka rabu da Abbeiy a ranar bai saƙe zuwa Abuja hutu ba gashi Abbeiy idan ya kirasa a waya ya tambaye sa yaushe zaizo sai yace sai wani Weekend haka har shekara biyu
Wata rana ranar Sunday Abbeiy Zaune yaƙe a babban falon gidan sa Alhaji Mamman Mustapha ya shigo da Sallama jin Muryan dan uwan sa yasa Abbeiy juyowa yana kallon sa, rike yake da wata karamar yarinya wacce baza ta wuce shekara ɗaya da watanni biyu ba
Karitso wa yayi yana sakar wa Abbeiy Murmushi
Yana zuwa ya sami waje kan kujera ya zauna
Abbeiy ma Murmushi yayi yana kallon ɗan uwan nasa kuma yana kallon Yarinyar yace"Wannan fa Mamman?"
Murmushi yayi yana kallon Kyakkyawar fuskarta yace"Jeki wajan Abbeiy ki"
Mikawa Abbeiy yayi
Yarinya kamar tasan abinɗa yace ta fara mikawa Abbeiy hannu tana Dariya
Bayan Abbeiy ya karɓe ta yana yi mata wasa yace"Beautiful Baby, Mamman a Ina kasamo wannan Kyakkyawar Yarinyar nan?"
"Ƴata ce yaya"
"Ƴar ka kuma Mamman taya?"
Gyara zama Mamman yayi yana kallon yayan nasa yace"Eh ƴa ta ce sunan ta ZAHRA Mai sunan Mahaifiyar mu, nasan yaya zakayi Mamakin jin hakan, bayan dawowar ka daga wajan nemamin auren KOSHSHE iyayen ta suka fitar mata da Miji, banji labarin haka ba sai aure sauran kwanan biyu KOSHSHE ta sameni taƙe sanar min cewa ita Ni take so dan haka ko na aure ta ko ta shiga ɗuniya ta lalace, babu yadda na iya haka mukaje wajan limamin unguwar su ranar Juma'a aka ɗaura mana aure, ahalin KOSHSHE najin haka suna ce basu babu ita, haka na ɗauke ta na ajiye ta a gida na daƙe can muka ci gaba da zama, tunɗa KOSHSHE ta sami ciki bata da Lafiya kullum babu dare ba rana haka muƙe yini mu kwana cikin rashin lafiyar ta, ranar da cikin KOSHSHE ya cika wata tara da kwana goma sha ɗaya da Daddare misalin ƙarfe 9 ta fara na kuda, cikin gaggawa na kaita Hospital nan muka shiga bata taimakon gaggawa, bata wani shan wahala ba ta haifi ƴar ta, bayan ta haihu aka gyarata likitoci suka Kaita ɗakin hutu nan ko minti biyar bata cika ba Allah yayi mata ratsuwa "
Shiru yayi yana share hawayen sa yaci gaba da faɗin"Yaya nayi kukan rashin Matata, Mata ta gari, bayan kwana uku na ɗauki Zahra na kaita wajan dangin Mahaifiyar ta nan suka ce su basu karban ta ɗan haka na fita da ita daga gidan,nan na ɗauki Zahra na kaita gidan marayu Ni kuma naci gaba da yin aiki na"
Numfashi Abbeiy yaja kafin yace"Than Why ka ɗauko ta yanzun ka kawo ta?"
Har kasa Mamman ya ɗuka yace"nasan zakayi fushi dani akan ban kawo ta tun farko ba amma kayafe min Please yaya, ga Zahra na baka ita har a bada ƴar kace ka haɗa ta da Zaifudden matsayin yara a gunka ina neman wannan alfarmar yaya"
Ɗafe kafadan sa Abbeiy yayi yace"Zahra da Zaifudden duka abu guda ne a waje na kaji insha Allahu yadda na ɗauki Zaifudden matsayin ɗa haka Zahra ma taƙe matsayin ƴa a guna"
"ai nima hakan ne kadda ku manta dani mana" suka jiyo Muryan Ammeiy daga bayan su
Murmushi Abbeiy yayi yace"wato laɓe kikayi mana kenan?"
Tana Dariya ta karitso ta zauna kan kujera tana kallon Mamman tace" kadda ka samu damuwa kanina Insha Allahu Zahra zan ɗauke ta tamkar Ni na haifeta kaji?"
Cikin jin daɗi Mamman yace"Nagode da wannan Auntie na"
Murmushi Ammeiy tayi tace wa Abbeiy"Kawo ta Alhaji"
Tana karban ta Zahra ta farayin Dariya tana kallon Ammeiy
Itama Ammeiy dariya tayi tana wasa da ita
Mamman kallon Abbeiy yayi yace"Ina Babana yaƙe banganshin ba?"
"Ai yana Makaranta a London"
Cikin jin daɗi Mamman yace"Alhamdulillah Allah ya bada Sa'a"
Da Amin suka amsa
Akwatin da Mamman ya shigo dashi yaja ya buɗe nan ya ciro da wata farar ta karda ya mikawa Abbeiy yace wasikar Mahaifiyar Zahra ce tace idan ta ratsu na baka ka karanta"
Abbeiy karɓa yayi yana buɗe paper ɗin
Nan ya fara karanta wa kamar haka
*Assalamun Alaikum, yayan mu ina maka Barka da warhaka, na rubuta wannan sakon saboda kai kuma ina neman wata alfarma a gunka, yaya koda bayan raina ne inason ka aurawa Zaifudden Zahra a matsayin Matar sa ta sunnah ko taki ko taso amma shi Zaifudden kada kayi masa dole sai ita Zahra kadai zai zauna da ita a a koda yana da wacce yaƙe so to kabarshi ya aura bayan haka sai ka aura Masa Zahra Dan Allah wannan alfarmar nake nema a gare ka yaya Ma'assalam Allah ya saɗamu da Alkairi Amen*
Abbeiy numfashi yaja kafin ya kalli Ammeiy sannan ya mika mata da paper'n nan Ammeiy ma ta karanta
Abbeiy kallon Zahra daƙe wasa a jikin Ammeiy yayi yace"Insha Allahu Baba na Mijin kine Mama ta Allah ya raya mana ku"
Murmushin jin daɗi Ammeiy tayi haka Mamman ma
Tashi yayi yana kallon su yace"Bara na wuce kadda dare yayi min gashi gobe inada aiki sosai a Hospital"
Abbeiy ganin har ƙarfe 3:39pm yayi ya kalli Mamman yace"yamma tayi ai kabari gobe ka fita da safe yanzu kam ko ka fita baza ka samu shiga gari ba ai tunɗa ƙarfe 5:00pm suke rufe gate"
"A a zan tafi ko a BENISHEKH (My local government area 🥰) zan kwana"
"To a can ɗin akwai gidan da zaka kwana ne?" Cewar Ammeiy
Murmushi yayi yace"Matar yaya ai zan kwana a Locust H4 ( our 🏠 Number Miss you 😢) gidan wani babban likita wadda muƙe aiki dashi a Hospital ɗin tamu"
Abbeiy kallon sa yayi yace"Wani Mutum ne wannan wadda har zaka je gidan sa ka kwana kana ganin ba matsala?"
"Eh yaya Mutumin gaskiya bayi da matsala harta iyalin sa bata da matsala suna karban baki sosai wallahi gashi yana da yara kuma dukka mata ne su 7 da maza 2 yaya"
Numfashi Abbeiy yaja kafin yace"To Allah ya kiyaye hanya sai ka kula kaji abuda gida dukka mata wannan Akwai bin rai"
Yana tashi yace"Babu komai yaya yaran ma suna da karki babu ma kamar ɗayan ƴar tasa wacce taƙe karatun likita a yanzun haka gaskiya tana da hankali Wllhy"
Abbeiy na tashi yayi dariya yace"kodai zaka auro ta ne irrin yabo haka?"
Tsosa kyaya yayi yana kallon sa yace"Tab na isa itama fa anyi Saven Date ɗin ta fa"
"Wow hakan yayi ka gaishe su to "
"To yaya Bara na yuce" Kallon Zahra yayi kafin yayi mata Kiss a goshi yace"Miss You Sweetheart Bye"
Ammeiy bataso tafiyan nasa ba haka ta hakura tayi masa Fatan Alkairi
Abbeiy ma badan yaso ba Mamman ya tafi
Da washe gari kamar daga sama aka kira shi a waya yana Office bayan ya amsa aƙe sanar masa da Motan dan uwansa Alhaji Mamman Mustapha yayi hatsari kuma Allah yayi masa ratsuwa
Abbeiy cikin tashin hankali ya nufa gida bai jima da zuwa ba sai gashi an shigo da gawar Mamman
Tsosai Abbeiy yayi kukan rashin ɗan uwan sa tilo tak
A haka rayuwa tai ta tafiya cikin jin daɗi wani sayin Abbeiy yayi ta kukan sa haka Ammeiy zata sashi gaba tana rarrashin sa kamar jariri
Abbeiy ya ɗauki son ɗuniya ya aza akan Zahra Komai ya samu Zahra baya tuna kowa sai Zahra
Bayan Shekara ɗaya Ammeiy ta haifu ta haifi ƴar ta kyakkyawa
Ranar suna taci sunan yayar Ammeiy wato Maryam
Ammeiy ɗuk Son da taƙe wa Maryam bai kai na Zahra ba saboda Yarinyar duk wadda ya kalle ta so ɗaya to sai ta shiga ranka
Bayan shekaru 20
Zaif ya gama karatun sa a London
Zaif bangaren likita ya karanta
Tunɗa Zaif yazo yaga Zahra yaji baya kaunar ta kwatakwata
Zahra Bata jin magana amma Allah ya dora Mata Son Zaif
Kullum tana jikinsa shi kuma baya Son hakan saboda ya tsane ta shiyasa baswa shiri kullum
Zaif yana da shekaru 25 ita kuwa Zahra tana da Shekaru 10
Zahra tana Makaranta ne a Abuja
Tunɗa Zahra ta fara zuwa School kullum ana cikin kawo karar ta na dukan yaran Mutane, kuma ita bata da wani aiki sai wasan CRICKET shine tafi so a rayuwar ta
Zahra ta kasan ce tana da ƙoƙari wajan karatu ɗuk jarabawar da aƙe yi to ba'a barin Zahra a baya saboda cikin ɗubban nin ɗalibai Zahra ita taƙe zuwa farko
Ranar da Zahra ta cika shekaru goma sha biyar ta kammala Secondary School ɗin ta inɗa Abbeiy yace ɓangaren likita zata karanta, aiko Zahra kwana tayi tana kuka idan akwai abinɗa tafi tsana sama da likita to babu ita a ra'ayin ta kawai ta zama jarumar Wasan CRICKET Amma Abbeiy ya hana
Inɗa Zaif yana jin labarin hakan ranar haka yayi wa Zahra ɗuka akan hakan
Tun daga wannan lokacin ne Zahra ta tsani Zaif har cikin ranta
Haka zata ringa kusantar jikinsa saboda baya Son hakan ita kuwa dan taga ta sanya ransa ya ɓaci yasa taƙe hakan
Zaif yana da shekaru 36 inɗa kullum yaƙe kwana da ciwon mara
Tun abin baya damin sa har ya fara damin sa, a haka ko wanni dare sai yasha Tea da lemon kafin ya kwanta
Babban Abokin Abbeiy ne yasa mi Abbeiy yaƙe sanar masa cewa yana So ya bawa Zaif auran ƴar sa
Abbeiy tunɗa Abokin sa yayi masa wannan Maganan yaƙe tunani, idan ta shine babu macan da Zaif zai aura bayan Zahra ita kaɗai ce matar sa amma kuma idan yace wa abokin nasa hakan bazayiyu ba abotan su na shekara da shekaru zai bace haka Abbeiy ya amince da zancen......
More Comment
More Typing
Share Fisabidillah
👩🔬 *Dr. ZAHRA* 👩🔬
_*Funny, love story*_
*By Asmeety Ce*
*ELEGANT ONLINE WRITER'S*
*Free Book*
*Page-9&10*
**WATTPAD LINK**Asma'u Aji Ibrahim
**Short Story**
*_Bismillah Rahman Rahim_*
_Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._
**Alhmdllhi Ala kulli Hamid**
*Wacece MIMA da Zaif*
Abbeiy tunɗa Abokin sa yace ya bawa Zaif ƴar sa ya aura ya kasa Faɗawa koda Ammeiy ce haka har ya mance da zancan
Zahra ta gama Makarantar inɗa Abbeiy yace zata fara yin aiki a Hospital ɗin sa tun daga wannan ranar Zahra taƙe cewa ita batason aikin sai wasan CRICKET
Tun a wannan lokacin Abbeiy ya haɗa ta da Zaif inɗa ya hana ta fita ko ina daga gida sai gida, tunɗa Zaif ya kafa wa Zahra wannan dokan taƙe kara tsarar sa har cikin ranta
Haɗa baki sukayi ita da kawarta da suƙe wasan CRICKET tare Kan idan tana wucewa zuwa wajan wasa sai ta biyo mata su ringa tafiya tare, Zahra sanarwa Mary tayi nan Mary ma ba'abarta a baya ba taji daɗin Haka
Kullum haka Zahra taƙe fita da asuba sai ta dawo dai dain kafin kowa na gidan su farka
Zaif tunɗa ya tafi wani aiki a London ya kai wani mara majinyace bai kara zuwa ba sanda yayi shekara ɗaya
*Cigaban labari*
Fitowa tayi daga wanka ɗaure da Towel, gaban Mirror taje
Duban ta takai kan Mima wacce taƙe kwance tana Game na CRICKET a wayan Mary
Girgiza kai Mary tayi tace"Wato dai Uncle Yana gari ma baza ki daina yin wasan nan bako Mima?"
"Idan naki fa?" Ta bata amsa tana yin Game ɗin ta
"Sai na faɗa masa cewa kina fita da asuba kije sai ki dawo gidan kafin kowa ya tashi"
A jiye wayan hannun ta Mima tayi tana kallon Mary tace"to bismillah malama jeki fada masa"
Taɓe baki Mary tayi tana nufar wajan Wardrobe tace"Nidai babu ruwa matsifaffiya kawai"
Murguda masa baki Mima tayi kafin tayi cilli da wayan Mary tana tashi
Kallonta Mary tayi tace"dan bakida shi shiyasa kike jin haushin nawa?"
Ran Mima ne ya ɓace ta nufi hanyar fita
Murmushi Mary tayi tana kallon Mima tace"Madam yau fa zakiyi bako Yakamata ki shirya sab kafin yazo angon naki"
Mima manna mata tayi ta fice tana tunanin abinɗa zatayi wa Mary ta huta
Bata tsaya ko inaba sai Side ɗinsa tana zuwa ta tura kofar falon nasa
Da Sallama a bakin ta, ta shiga
Kallon falon ta tsaya yi ganin ko ina sab yaƙe a gyare ga kamshi yana tashi
Taɓe baki tayi tana nufar Bedroom ɗin sa
Tana zuwa ta buɗe kofar nan ma baya nan, jin karar ruwa da tayi a Bathroom yasa ta faɗin "hmm wanka kamar kifi"
Duban ta takai wajan da Wayoyin sa yaƙe da Laptop ɗin sa, Murmushi tayi ta nufi inɗa wayan yaƙe tana zuwa ta ɗauki wayan nasa kafin ta haura saman bed tayi rub da ciki ta daga kafafunta ta fara latsa wayan
"Mtshwwwww ko Game bakada ita bara na saukar ma"ta faɗi hakan tana shiga play store nan ta saukar da Game ɗin CRICKET
Zaif Yana fitowa daga Toilet idon sa ya sauka kan ta, waro ido yayi yana kallon ta, gani yayi game ma taƙe yi amma baisan wacce game taƙe bugawa ba
Ɗauke idanun sa yayi daga kallonta ya nufi gaban Mirror
Mai masu kamshi ya shafa sai kuma ya feshe jikinsa da turare masu kamshi
Mima kallonsa tayi tace"Laaa Hero zaje ganin amarya kenan?"
Sai kuma tayi dariya tana tashi
Kana ta nufi inɗa yaƙe daga tsaye a gaban Mirror yana taje kansa
"Ummm Herooo" tayi Maganan ne a shagwabe tana turo baki
Banza yayi da ita yaci gaba da gyara suman ƙansa
Jin yayi shiru yasa ta kamo hannun sa da yaƙe gyara gashin kansa
Kallonta yayi yace"Leave"
Shagwaɓar da fuska tayi tace"Umm Umm naki"
Zaro Ido yayi cikin faɗa yace"What!!!?"
Ta tsorata sosai hakan yasa ta fashe da kuka mai sauki, janta yayi ta faɗa kirjinsa, rungume ta yayi yana bubbuga bayan ta
Lamo tayi a jikinsa tana shaƙar daddadin turaren sa masu sanya zuciyan Mutum yaji sanyi
Bakinsa yakai kunnen ta yace"Wato har kinsan daɗin jikin na miji ko?"
Dagowa tayi ta kallesa taga kamar bashi yayi Maganan ba ya wani zoge
Cire ta yayi a jikinsa yana kallon ta yace"What?"
Tana turo baki tace"Ka zauna na gyara maka tsuman kanka"
"Am I ur made?" Ya faɗa yana Mata wani irrin kallo
Tsoro taji amma a haka ta daƙe tace"gyara maka tsuman kanka Zanyi"
Badan yaso ba ya zauna dan yasan yanzu idan yaki zata sa masa kuka shikuma abinɗa yafi tsana kenan kukan mace
Tana Dariya ta ɗauki man gashi ta shafa masa kafin ta dauki Kum ta fara taje masa cikin kankanin lokaci ta gama gyara masa tana Murmushi cikin jin daɗi tace"Hero juya kaga Mirror"
Lumsassun idanun sa ya ware su akanta yana kallon ta, kafin ya juya ya fuskanci mirror ɗin waro ido yayi yana kallon kansa harga Allah ta iya gyaran gashin kuma yayi matuƙar yi masa kyau
Murmushi ne ya kubuce masa yana kara kallon kannasa daga cikin mirror
Mima na ganin haka ta kwantar da kanta kan Kafadar sa ta sanya hannayen ta, ta zagi kirjinsa tana Murmushi cikin sanyi Murya tace"You so Handsome Hero "
Zaif lumshe idon sa yayi yana jin yadda tsigar jikinsa na washi, yadda tayi Maganan ba karamin kasala ta sanya shiba,
Ganin ko magana yaki ne yasa ta fara shafan kirjinsa tana hura masa iskar bakinta cikin kunnen sa cikin Cool Voice ɗin ta tace"Herooo say Something naaahh"
Haba Yaya lafiyar kura taƙe balle antabo ta, aiko Zaif bai san lokacin da ta sanya hannu ya ɗauke ta cak sai kan.......
More Comment
More Typing
Share Fisabidillah 🤲
👩🔬 *Dr. ZAHRA* 👩🔬
_*Funny, love story*_
*By Asmeety Ce*
*ELEGANT ONLINE WRITER'S*
*Free Book*
*Page-11&12*
**WATTPAD LINK**Asma'u Aji Ibrahim
**Short Story**
*_Bismillah Rahman Rahim_*
_Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._
**Alhmdllhi Ala kulli Hamid**
Dagota yayi cak sai kan cinyar sa
Mima tsoro ne ya Kamata runtse idon ta tayi tana fadin"wayyo Hero Sorry Please"
Kallon fuskarta yaƙe
Can kuma sai ya saki Murmushi ya dire ta ɗaga jikinsa ya miƙe ya nufi wajan Wardrobe
Yana zuwa ya buɗe ya cire da kayan sa ya nufi Bathroom
Mima ta kallonsa har ya shige ciki, ajiyar zuciya ta sauƙe kafin ta zaune bakin bed tana jiran fitowar sa
Buɗe War kofa da taji ne yasa ta ɗagowa tana kallon fitowar sa
"Woww Hero u look so nicely" ta faɗa tana tashi
Zaif kauɗa ƙansa yayi baice komai ba sai ma Mamaki da yaƙe yadda Mima ta raina sa gata sai shegen tsoro da saurin yin kuka, shi kuma bayason abinɗa zai sata kuka sam
Kamo hannun sa tayi suka nufi wajan Wardrobe
Tana Murmushi tace"Hero Site"
Shi dai Zaif kallonta kawai yaƙe yana Son yaga gudun ruwan ta
Zama yayi bakin bed ɗin
Mima wajan takalman sa taje ta ɗauko masa takalmin sa Mai kyau baki takalmin mai yatsa ne
Tana kawowa ta sungunna a gabansa ta sanya masa shi kafin ta ciro dankwalin kanta ta goge masa shi tas ɗuk da ba wani kura gare sa ba
Tashi tayi ta buɗe Wardrobe ta ciro masa da hulan sa Zanna bukar ta ajiye a gyafen sa tace"Hero Up"
Zaif kamar sololo haka ya tashi tsaye yana kallonta
Hannu tasa ta rufe masa da butul din wuyan rigan sannan ta kamo hannun sa ta sanya masa linke ɗin hannun rigan ɗuka biyu kafin ta ɗauki hulan ta fara ƙoƙarin sanya masa shi amma ta ƙasa saboda ya fita sayi
Turo baki tayi tace"Uhmmm Hero"
Murmushin da bai shirya ba ta kuɓuce masa girgiza kai yayi ya jayo stool ɗin gaban Mirror kafin ya kalleta amma baice komai ba
Mima na ganin haka ta haura kan stool ɗin ta tsaya kafin ta sanya masa hulan tana shafa gyafen kyakkyawan sajan sa da taƙe kwance lub lub da shi
Kuri tayi wa wajan tana kallon sa ita Sometime Mamaki ma taƙe irrin kyau na Zaif kamar mace ga nuna Izza da kamala
Da gowa yayi yana kallon ta
Sundau lokaci suna kurawa junan su ido kafin a hankali ta motsa bakin ta tace"Hero"
"Uhmm" yace yana kurawa ɗan karamin bakinta ido ganin yadda ta jikasu da silver ɗin ta tana motsa su a Hankali
Tana shafa sajan sa tace"Inason na fita"
"Kije ina" ya jefa mata tambaya yana kallonta
Ƙasa tayi da kanta cikin sanyin Murya tace"Sarlun wanke kaina "
Kallon kan nata yayi da yaƙe ɗaure da dankwali yace"let me see"
Hannu tasa ta zame ɗan kwalin
Kurawa gashin kannata ido yayi ganin baki kir sai yalki yaƙe gonin burgewa, hannu yasa ya zame ribon ɗin nan tulin gashin nata suka bar bazu har gadon bayan ta
Lumshe idonsa yayi sanadiyar jin kamshin gashin ta daya bugi hancinsa
Bai san sanda ya tura hannun sa cikin suman kanta ba yasa shafawa tare kuma yana murzawa
Mima lumshe idonta tayi tana jin yadda sigan jikinta na tashi wani irrin irrrr haka taƙe ji gashi ɗuk ya birgita Mata da gashin tanka sai murza su yaƙe
Zaif idanun sa a lumshe suƙe, wani irin daɗin shafa gashin nata yaƙe ga uwa uba kamshi da laushi, ganin hakan kamar baya yin yadda yaƙe so yasa shi ɗagata ya zauna da ita bakin bed yaci gaba da shi shina gashin yana shafawa
Mima ganin Zaif yana Son yaja mata ruwa yasa ta kamkame shi tana cusa ƙanta kirjinsa cikin shagwaɓa tace"Uhmm Uhmm Herooo!!"
Yana shin shina wuyan ta yace"Uhmmm?"
"Kadai na Banso"
Cikin yana yinda ya tsinci kansa ya buɗe rikitattun idanun sa ya zubasu kan kyakkyawar fuskarta
Dagowa tayi suna haɗa ido huɗu da cikin tsoro ta Miƙe ta sauko kasa tana kallon sa tace"Hero Maye yasamu Idanun ka sunyi jazir"
Zaif cikin jin kunya ya miƙe tsaye yana gyara ringan sa yace"yaushe nafara wasa"
Turo baki tayi gaba tana kunkuni ƙasa ƙasa
Hannu yasa ya murɗe mata baki
Cikin jin zafin abinɗa Zaif yayi mata yasa ta fashewa da kuka tana riko hannun sa
Sanɗa yaga taji zafi sosai ya saki bakin nata yana kallon ta yace"The Next if you try again zaifi haka abinɗa zan miki"
Yana gama faɗin haka ya ɗauki Wayoyin sa ya fice
Bin bayan sa tayi tana hararar sa ta fice itama
A falo suka sami Abbeiy tare da Ammeiy kallon su Abbeiy yayi yace"Son ya naga wannan tana kumbure kumbure fa kodai kayi mata laifi ne?"
Kallon Mima yayi ya dalla mata harara kafin yace"No Abbeiy rashin kunya tayi"
Mima tana Kwantar da kanta kafadan Ammeiy tace"Abbeiy Wllhy babu abinɗa nai masa ya murɗe min baki"
"A a Daughter akwai dai abinɗa kikayi" cewar Ammeiy tana shafa sumar ƙanta
Mima na turo baki tana kallon sa tace"Ammeiy kigafa Ni nai masa wannan adon fa amma ko godiya bayin ba ɗan naga idanun sa sun sauya zuwa ja na tambaye sa shine ya murɗan baki"
Abbeiy kallon Zaif yayi amma kuma yaga idanun sa fari tas,
Kallonsa yakai kan Mima gani yayi yadda gashin kanta a warwase yasa Abbeiy faɗuwar gaba
Cikin zuciyan sa yana tunanin karɗe ciwon sane ya tashi, dan yasan Zaif yana ɗauke da matsanancin sha'awa wani sa'in har sumewa yaƙe idan ya tashi masa
"Amm Son Yakamata katashi ka tafi kaga mahaifin wannan Yarinyar ya kira wai ta shirya kai suƙe jira"
Badan yaso ba ya tashi yayi musu Sallama ya fice
Abbeiy kallon Mima yayi yace"Jeki Bedroom ki shirya bakon ki zaizo nan da mintuna kaɗan Daughter"
Tana turo Baki tayi hanyar Bedroom ɗin su
Abbeiy kallon Ammeiy yayi yace"Ki kula da yaran nan Bilkisu dan na lura akwai abinɗa ya shiga tsakanin su Yanzu Be careful"
"Nima abinɗa na lura kenan amma insha Allahu zan kula, amma Abbeiy Zaif Meyasa kuka ɗage sai Son ya auri Wannan Yarinyar Ni dai gaskiya banso a haɗa wata da Mima a zaman abokiyar zama ba"
Numfashi Abbeiy yaja kala yace"nima ba san hakan nayi ba amma babu yadda na iyane shiyasa"
Zaif yana fita babu inɗa ya tsaya sai gidan su Abokin Abbeiy yana zuwa mai gadi ya buɗe masa Get, bayan yayi Parking ya Kwantar da kanta bisa kan stalin Motan yana tunanin ta inɗa zai fara Magana da wacce baima san ko wacece ita ba, baisan wata kalan Yarinya ce ba fara or baka bai sani ba , ko irin matar da yaƙe so ko akatsin haka bai sani ba shidai harga Allah bayajin zai iya zama da wata ƴa mace wadda bayaso a matsayin mata ba
Ya ɗauki sama da 30mint yana ɗaure wa da warware wa amma babu mafita haka ya zura kafafunsa ya fito daga cikin motan
Tana tsaye daga baƙin Window tana kallon sa wasu zafafan Hawaye ne suka zubo mata daga cikin idanun ta, hannu tasa ta goge kafin ya juya cikin ɗakin
Zaro ido wacce taƙe zaunen tayi tace"Har yanzu kukan bai kare ba Hafsat"
Wacce aka kira da Hafsat zama tayi kan kujera tana kallon ta tace"Dole nayi kuka Maimuna ɗuk gatan da Abbu yaƙe nunan ya kasa cikamin burina na auren wadda naƙe so"
Maimuna tashi tayi ta ɗafe kafadar ta kafin cikin rarrashi tace"kiyi hakuri komai mai wuce wane kuma Abbu bazai zaba miki Abinda zai cutar daƙe ba kinji?"
Girgiza kai ta shiga yi tana kallon Maimuna cikin kuka tace"Auran Maison ka shine farin cikin ka bakiga HUSSAIN DA HUSNA bane sunso junan su tun HUSNA batasan kanta ba a lokacin da HUSSAIN ya fara sanin HUSNA wani irrin daɗi ne baiji ba, a lokacin da HUSNA ta ɓace wani irrin haline HUSSAIN bai shigeta ba ɗuk dan suna Son junan sune amma idan na auri wadda banaso shima baya sona taya zamu faranta wa junan mu rai har muyi zaman daɗi tare Tell Me Maimuna?"
Tausayin Kawar tata ne yaka ta hakan yasa ta rungume ta tana rarrashin ta
Wata dattijowar mata ne ta shigo ɗakin ta kallesu kafin tace"ai sai ku fito bakon naku ya karitso" tana gama faɗin haka ta fice
Maimuna kallon Hafsat tayi tace"Calm down please Besty kinji "
Gyaɗa Mata kai tayi kafin ta tashi ta yafa gyalle suka fice daga dakin
A falon baƙi suka same shi yana zaune yana latsar waya
Da Sallama suka shigo , ciki ciki Zaif ya amsa musu amma bai ɗaga kansa daga kan wayan ba
Zama sukayi kafin Maimuna ta gaida shi ya amsa ciki ciki kamar baiso
Shiru sukayi falon babu abinda kaƙe ji sai karar Ac da Tv plasma daƙe falon
Jin shirun yayi yawa yasa Maimuna faɗin Bara na baku waje Masoya" tashi tayi ta fice
Nan ma shiru babu wadda yace kala cikin su
Hafsat kan a katsa tana wasa da zoben hannun ta
Ɗagowa yayi ya kalleta kafin ya taɓe baki yaci gaba da latsa wayan
After 30mint
Ya ɗago ya saƙe kallonta a karo na biyu yaga Yarinyar ba laifi amma kuma ɓaka ce kyakkyawa ce sai kuma yaga batakai Mima kyau ba kuma Mima tafi ta haske sosai ƙare mata kallo yayi sosai sai yanzu yaga ashe zata girmi Mima sosai ,
Numfashi yaja kana cikin Cool Voice ɗinsa yace"Baki buƙatar komai zan tafi?"
Ɗagowa Hafsat tayi tana kallon sa sai kuma taga yana latsa wayan sa kamar bashi ne yayi Maganan ba
Cikin sanyin Murya tace"Inada"
"Uhmm!!" Yace
Tashi tayi ta nufi inɗa yaƙe zaune tana zuwa ta ɗuka har kasa ta haɗe hannayen ta biyu cikin kuka tace"dan Allah ina rokan ka kaji tausayi na, na ƴar mace wacce baza ta iya rayuwa da wanda bataso kuma bata kaunar zama dashi a matsayin Miji ba dan Allah ka Faɗawa Abbu na baka sona Wllhy inada wadda naƙe so naƙe kauna Please nasan Kanada Ƙanne kuma nasan bakason abinɗa zai cutar dasu Please ka ɗauke Ni kamar ƙanwar ka kayi min Alfarmar hakan Wllhy mutuwa zanyi idan ban auri Safwan ba" sai kuma ta fashe da kuka tana girgiza masa kai
Tunɗa tafara magana Zaif bai ɗago kai ba amma idanun sa a lumshe suƙe shi a rayuwarsa bayason jin kukan mace cikin ransa faɗi yaƙe"She's Cry like Zahra"
Jin kukan nata bana karewa ba yasa shi dagowa ya kalleta cikin rarrashi yace"Stop Cry is okay"
Shiru tayi tana shashsheka
Numfashi yaja kana yace"What shall we do, I mean what a solution Now?"
Tana goge hawayen ta tace"Safwan is ur friend right?"
"Ummm"yace yana kallon ta
"So dan Allah kataima kemu Please"
Shiru yayi kafin ya miƙe tsaye yana kallonta yace"Good By" yana faɗin haka ya fice daga Falon
Fashewa da kuka Hafsat tayi tana fadin"shikenan aure na zayyi "
"Wow irrin kyau haka gaskiya da gani wannan zaisha soyayya sis"
Murmushi Mima tayi tana kallon Mary tace"gaskiya soyayya wanda har abada bazai manta da itaba yau zaiji ta"
Waro ido Mary tayi tace"Wllhy Mima nasan halinki banɗa mugunta dan babu shakka abinɗa zakiyi kenan"
"Kinsan zan aikata hakan ne kuma kike yin wasu Maganganun"
"Mima zakiyi kenan fa kika ce?" Cewar Mary tana kallon Mima wacce taƙe shirin fita tayi ado ta sanya abaya Ash color da duwatsu fari ta kalli Mary tace"If Course" sannan ta fice daga dakin
Mary girgiza kai tayi
A Compound ɗin gidan ta same shi yana zaune gaban sa ruwan gora ne ajiye sai glass Cup Yana latsan wayan daƙe hannun sa
Da Sallama ta karitso wajan sa
Ɗagowa yayi yana sakar Mata Murmushi yace"wslm ykk ygd"
Murmushin ƙeta tayi tace"All is fine"
Zama tayi kan kujera tana kallon sa
"My name is Abdullah Adam Dambu"
Mima da takai ruwa bakinta batasan lokacin da ruwan ya kware taba ta fashe da Dariya harda riƙe ciki tana nuna sa da yatsa tace"Sunan Dambu hahahaha" ta Kuma fashewa da dariya
Kallonta ya tsaya yi yana Mamaki irrin dariyar da taƙe, shiba wannan Bama kyawun tane ya ruɗa shi
Ga Dimples ɗin ta gyafe duka biyu sun lotse
Hannu yakai da niyyar tabawa yaji karar shigowar Motan Zaif cikin gidan
Mima dariya taƙe tsosai
Abdullah Kallon ta yaƙe harda tagumi
Zaif tun da Mai gadi ya buɗe Mata Get idanun sa suka sauka kan su
Zaro ido yayi yana kallon yadda Abdullah ya zubawa Mima ido yana kallonta
Kallonsa yakai kan Mima da taƙe dariya
Wani irrin yau mai ɗaci ya Hadiye cikin jin haushi ko Parking bai gama yiba ya kashe motan ya fito ya nufi inɗa suƙe zaunen
Mima idanun ta ne suka sauka kan fuskan sa da tayi jazir ga idanun sa da sun canza kala zuwa ja
A tsorace ta miƙe tsaye tana faɗin"innadillahi wa'inna ilaihi raju'un nashiga uku Ni Zahr.....bata karisa ba yayi mata wani irin damƙe taƙe ta.......
More Comment
More Typing
Share Fisabidillah
👩🔬 *Dr. ZAHRA* 👩🔬
_*Funny, love story*_
*By Asmeety Ce*
*ELEGANT ONLINE WRITER'S*
*Free Book*
*Page-13&14*
**WATTPAD LINK**Asma'u Aji Ibrahim
**Short Story**
*_Bismillah Rahman Rahim_*
_Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._
**Alhmdllhi Ala kulli Hamid**
Ta kwalla kara
Hannu ya ɗaga ya bata tagwayen maruka biyu
Sit Mima tayi shiru idanun ta na juyuwa kamar wata mai iska
Abdullah da yagane wa Zaif ganin zai kara mata marin yasa shi kama hannun sa yace"Haba Man taya zakana dukan Mace haka karfa ka manta kaifa likita ne kasan illan marin mace a fuska , idan kuma kishi kakeyi to Allah ya baka hakuri niba Saurayin ta bane turoni akayi na kawo mata takardun da zata fara aiki a Hospital ɗin Mahaifin kune amma yanzu ga takardun Ni na wuce sai anjima" yana ajiye takardun ya bar wajan
Mima da bata gane komai ta kwantar da kanta kan kujerar ta fashe da kuka
Cikin jin haushin kansa yabar wajan yana huci, bai tsaya ko ina ba sai Bedroom ɗin sa, yana zuwa ya zube kan bed yana lumshe idonsa ji yayi duniyar ma ta ishesa babu abinɗa yaƙe tunani yaƙe damin sa kamar inɗa Abdullah yace wai *idan kuma kishi kakeyi* tsaki yaja yana faɗin*Kishi hmm*
Tashi yayi ya faɗa Toilet
Daƙer ta miƙe ta nufi ciki tana zuwa Direct bedroom ta haura
Turo kofar tayi a hankali ta shige ciki tana riƙe da kanta daƙe mata ciwo ga kumatun ta daƙe mata zogi
Mary daƙe Kwance dagowa tayi tana kallon Mima, da sauri ta tashi zaune tana zaro ido tace"Sis Mai yasamiki haka?"
Shiru Mima tayi ta shige Toilet tana shiga ta zube a kasan tails ɗin bayin ta fashe da kuka mai tsuma rai
Mary ɗuk ta rikece tana buga kofar Toilet ɗin amma Mima ta rufe da key
Fita tayi ta nufi Bedroom ɗin Ammeiy tana zuwa zata buɗe kofar ta tuna Ammeiy bata nan aje dubiya a Hospital
Sashin Zaif ta nufa tana zuwa ta shige ciki baya nan a falo hakan yasa ta nufi Bedroom ɗin sa tana zuwa kuwa tayi Sa'a harya fito daga wanka ya sauya kayan jikinsa yana zaune bakin bed Yana waya
Tana shiga cikin ruɗewa tace"Uncle Mima" sai kuma tayi shiru ganin yadda yayi mata wani irin kallo yasa ta yin shiru tana Hawaye
Da hannu yayi mata nuni da ta fice masa daga dakin
Sum sum ta fice tana share hawayen ta
Tana zuwa Bedroom ta sami Mima har ta fito daga wanka tana zaune kan stool tana kuka
Zuwa tayi gaban ta kafin a hankali ta ɗafe kafadar ta
Ƙuƙa sosai Mima taƙe harda shashsheka tana girgiza kanta cikin kuka tace"Yaki kulaki ko? Nasani ai bazai kulaki ba yasan maye yayi"
"Shittt is okay sis kinji aiki yaƙe shiyasa amma zaizo ai" cewar Mary tana zama bakin bed tana kallon Mima
Murmushin baƙin ciki Mima tayi tana kallon Mary tace"Tunɗa na taso Abbeiy, Ammeiy basu taɓa ko da nuna Ni da yatsa ba balle suyi yunkurin marina ko duka amma shi Hero kullum kamar jaka haka ya ɗauke Ni ya ɗaƙe Ni ya sani punishment babu abinɗa bayayi min ɗuk da hakan saboda shiɗin yaya nane bana kulasa amma yau ya ɗaga hannu ya mareni haka? Maye nayi masa Mary? Maye na raga Masa da yaƙe nunan wannan tsana haka? Wllhy Mary na tsani Hero bana Son ganin sa na tsane saaaa" taja Maganan tana kara sautin kukan nata
Wani tari ne tazo mata mai ƙarfi har tana riƙe setting zuciyarta
Da sauri Mary ta miƙe ta ɗauko mata ruwa ta bata
Kin sha tayi tana tura hannun ta kafin ta miƙe ta shige Toilet taci gaba da yin tarin tana hawaye
Mary kuka taƙe tana tausaya wa ƴar uwar ta
Wanke fuskar ta tayi ta fito tana shashsheka
Wajan Wardrobe ta nufa tana zuwa ta buɗe ta ɗauko doguwar riga mara nauyi tasa kafin ta haura kan bed ta Kwanta
Mary kallonta taƙe har ta Kwanta
Muryar ta taji tana faɗin"Sis Mary Anya su Ammeiy da Abbeiy ne suka haifan?"
Da sauri Mary tace"Why kiƙe faɗin irrin wannan Maganan? Sune suka haife mu ɗukan mu Uku"
Murmushi tayi bata kara ce komai ba har Bacci ya ɗauke ta
Yana gama yin wayan bayan ya kashe kiran ya miƙe ya fice daga ɗakin a babban falon gidan ya zauna yana tunanin Maganan Hafsat
Tashi yayi ya fice , Parking space ya nufa yana zuwa ya faɗa cikin Motan sa nan ya fice daga gidan da gudu
Bai tsaya ko inaba sai gidan su Safwan, bayan yayi Parking ya fito dai dai kuma shima Safwan ɗin ya fito yana ƙoƙarin shiga cikin Mota ya hango Motan Zaif yayi Parking
Kallon sa Zaif yayi kafin ya isa inɗa yaƙe
Hannu suka haɗa suka gaisa kafin Zaif yace"U have a Time? Zamuyi mgn"
Murmushi Safwan yayi yace"Ok mu shiga ko"
Shiga ciki sukayi a falon Side ɗinsa suka zauna bayan ya kawo masu abin sha ya zauna yana kallon Zaif yace"ina sauraron ka Dr."
Numfashi Zaif yaja kana ya bawa Safwan ɗuk abinɗa yaƙe faruwa harda yaje wajan Hafsat ya faɗa masa kuma ya kara da cewa shi ba Son ta yaƙe ba itama haka
Numfashi Safwan yaja kana yace"Alhmdllhi gaskiya nida kaina bansan abinɗa zanyi ba Tunɗa naji labarin wai kai za a aurawa Hafsat na hakura amma yanzu kuma tunɗa kace Kaima ba son ta kaƙe ba yanzu maye abinyi Ni kuma inason abina"
Shiru Zaif yayi yana lumshe idonsa yana jin yadda zuciyarsa kya bugawa hannu yasa yana shafa zuciyan nasa cikin Cool Voice ɗinsa yace"Just go and tell for her parents you married her that is the only solution"
Waro ido Safwan yayi kana yace"Like how kana nufin Ni kadai a a no sai dai mutafi tare da kai da ita kaga daga nan zamu samu daman fada musu komai"
"Ok"yace kafin ya miƙe tsaye yana miƙa masa hannu suka fito a tare akan gobe zasu ya kira ita Hafsat ɗin ya sanar mata cewan Zaif
Karfe 3pm ya dawo gidan bayan yayi Parking ya fito yana ɗafe kirjinsa da taƙe ta bugawa
Da Sallama ya shigo falon
Ammeiy ce zaune tana shafa kan Mima daƙe Kwance kan cinyar ta tana fidda numfashi daƙer da jikinta ɗuk yaɗau zafi sai Mary da taƙe kusa da Ammeiy tana kallon Tv
Zama yayi kan kujera yana gaida Ammeiy
Kin karban gaisuwan tayi tana kallon sa cikin fushi tace"Ina ka ajiye wayan ka inata kiranka kaki dagawa"
Sunkuyar da kai yayi yace"Ammeiy wayan na barshi a nan gida kafin na fita"
"Yayi maka kyau" tace tana kai kallon ta kan Tv plasma daƙe falon
"Ammeiy lafiya ko?"
Tana hararan sa tace"karda kace min bakasan cewa Mima ba lafiya?"
Idonsa yakai kan kyakkyawar fuskarta wacce take kumbure gyafe duka biyu inɗa ya mare ta gashi yayi jazir yatsun sa sun fito raɗa raɗa
Zuciyan sa ne yabada sauti rass
"Kai naƙe tambaya fa Son"
Yana tsosa kyaya yace"a a Ammeiy amm ban sani bafa"
Mary kallonsa tayi
Harara ya dalla mata kafin ta ɗauke kai
"Alright gashi yanzu dai tana zazzaɓi kayi Medicine ɗin ta daman dana jika shiru ne yasa na kirawo Abbeiy ɗin ku amma bai dawo ba Tunɗa kariga sa zuwa sai kayi mata injection"
"Ok"yace kafin ya miƙe ya nufi Side ɗinsa
Ammeiy tayar da Mima tayi daga nannauyin baccin wahalan da ya ɗauke ta tace"Daughter jeki Son yayi Miki injection" Bata Musa ba ta Tashi ta nufi Side ɗinsa
Tana zuwa baya nan a falon hakan yasa ta shige Bedroom ɗin sa
Tana zuwa ta sami shi zaune yana haɗa injection
Bata ce Komai ba ta zauna kan stool tana sunkuyar da kai ƙasa
Bayan ya gama haɗa wa ya kalleta kafin yace"Come"
Tashi tayi tsaye ta ɗan daga hannun rigar ta sama kafin ta duga gabansa ta miƙa masa hannun
Kallonta yayi yaga ta runtse Idanun ta tana sunkuyar da kanta
A hankali ya tsoka mata allurar
"Ashhhhhhh!!! Heroooo!!! Zafiii"
Tace tana riƙe hannun sa
Bayan ya cire allurar ya kamo hannun nata yajata zuwa jikinsa ya rungume ta sam a tare suka sauke nannauyin zajiyan zuciya
Mima lamo tayi a jikinsa, can kuma ta fashe da kuka tana girgiza masa kai cikin shashshekar kuka tace"Suwaye ne iyaye na?"
Da sauri Zaif ya ɗago yana kallon ta
Hannu tasa ta Share hawayen ta cikin ƙasa da Murya tace"Baka sona Ka tsaneni ɗuk kiyayyar da kaƙe nunan Why not baka nunawa Maryam ai itama daga muƙe kodai nice daman a cikin ku?"
Runtse Idanun sa yayi yana jin kansa na masa barazanar tarwatse wa idanun sa yayi ja
Ganin haka yasa ta ficewa daga dakin tana kuka ƙasa ƙasa
Tana fita babu kowa a falon zama tayi kan kujera tana shi gaba dayin Kukar ta
Tashi yayi ya fito falon nan a riske ta Zauna tana shashshekar kuka tana girgiza kai ga yadda idanun ta sun kumbura saboda kuka da tasha gashi fuskarta sunyi jazir
Wajan ta ya nufa yana zuwa ya zauna gyafen ta kafin ya sanya hannu yaja ta zuwa jikinsa yana share mata hawayen cikin rarrashi yace"Stop Cry Ok"
Sautin kukan nata ta kara tana faɗin"bakai bane"
"Ni kuma?"
Gyaɗa masa kai tayi
"Maye nayi Ni kuma?"
Hannu tasa tana bugin kirjinsa tana mukan shagwaba
Murmushi yayi yace"to ai ƙece bakijin magana shiyasa kikaja na mare ki"
Kukan ta kara tana bubbuga kafa
Kansa yakai dai dain kunnen ta yace"Kina Son Ice Cream?"
Gyaɗa Masa kai tayi
"Ok sai kinyi min Alƙawarin daga yau bazaki tsaya da wani saurayi ba ko hira kinji?"
Mamaki ne Yakamata amma ta daƙe ta share tace"To Hero nayi Alƙawari"
Murmushi yayi ya raɗa mata wani abu a kunnen ta
Dariya sukayi dukan su kafin kuma ya kara matseta a kirjinsa yana cusa kansa cikin wuyan sa
Abbeiy da tunɗa zun yaƙe tsaye yana musu kallon Mamaki, "lalle yaran nan dole gobe goben nan a ɗaura auran su insha Allahu" haka ya faɗa yasa gyara murya
Cikin sauri Zaif ya zame jikinsa daga na Mima yana tsosa kyaya
Abbeiy Murmushi yayi yana kallon Mima yace"Mamata bakida lafiya ohhh sorry"
Tashi tayi ta faɗa jikin sa tana hawaye tace" Abbeiy da sauki"
"Eh na kira Ammeiy ku tace wai kikace mata faɗuwa kikayi a Toilet garin yaya kuma?"
Zaif da sauri ya ɗago ya kalli Mima sai kuma yaga tana kallon Abbeiy tace"ina wanka sulbi ya ɗauke Ni na faɗi Abbeiy"
Shafa kanta yayi yana kallon Zaif yace"anjima kazo Bedroom ɗina kasame ni"
"To Abbeiy"yace yana ɗukar da kai
Abbeiy barin falon yayi ya haura Bedroom
Kallonta Zaif yayi Yace"Why kikayi masu ƙarya?"
Shiru tayi bata ce Komai ba ta haura Bedroom ɗin su
Dan ita yanzu haka tana kallonsa tsanan sa na daɗa karuwa
Zaif tashi yayi ya fice, Parking space ya nufa yana zuwa ya ɗauki motan sa yabar gidan
Misalin ƙarfe 8:20pm
Yana zuwa Side ɗinsa ya nufa wanka yayi ya sanya jallabiyan sa fari kafin ya ɗauki ledan da ya shigo dashi ya fito falon, zama yayi ya kunna Tv yakai tashar Aljazira
Wayan sa ya ɗauka ya kira Mary tana dagawa yace"Kice tazo" yana gama faɗin haka ya kashe kiran
Marya kallon Mima tayi wacce tana sanye da doguwar wandon bacci mara nauyi da ves ɗinsa tace"Uncle na Call u"
Kamar taki sai kuma ta tuna da Ice Cream ɗin ta, hijabinta ta ɗauka ta sanya kafin ta fice
Tana zuwa ta tura kofar falon ta shigo bakinta ɗauke da Sallama
Amsa mata yayi ciki ciki
Zama tayi kan kujerar daƙe nisa dashi
Yayi kamar bai ganta ba , can kuma sai yace"Come here"
Ɗagowa tayi ta kallesa taga kamar bashi yayi Maganan ba idanun sa na kan Tv
Tashi tayi jiki a sanyaye ta zauna gyafen sa ƙanta a katsa
Ledan ya miƙa mata baice komai ba
Karɓa tayi tana ƙoƙarin tashi ya zaunar da ita kana ya ɗauki injection ɗin da ya haɗa ya kamo hannun ta ya tsoka mata allurar
"Wayyo Hero!!"
Tafada tana kallon sa Idanun ta cike da kwalla
Ɗauke kansa yayi yace"Get out"
Tashi tayi tana share hawayen ta ta fice daga Side ɗinsa
Da Sallama ya shigo falon Abbeiy daƙe zaune kan kujera yana kallon Tv tashan NTA ya amsa masa
Zama yayi kasan Capet kafin yace" Ina yini Abbeiy?"
Abbeiy na Murmushi ya amsa masa kafin yace"Kasamu kaje gidan su wannan Yarinyar kuwa?"
A hankali yace"Eh Abbeiy naje"
"Gud inadai fatan kun dai daitu kun fahimci junan ku?"
Shiru Zaif yayi yana wasa da zoben daƙe hannun sa
Juyowa Abbeiy yayi yana kallon Zaif yace"Dr. Dakai naƙe fa kayi shiru"
"Abbeiy amm daman " sai kuma yayi shiru
Murmushi irrin ta manyan taka Abbeiy yayi kana yace"gobe a Masallacin jumma'a daƙe unguwar sarki kane mi abokan ka kona biyar ne kutafi tare za'a ɗaura auran ka da ZAHRA.......
More Comment
More Typing
Share Fisabidillah
👩🔬 *Dr. ZAHRA* 👩🔬
_*Funny, love story*_
*By Asmeety Ce*
*ELEGANT ONLINE WRITER'S*
*Free Book*
*Page-15&16*
**WATTPAD LINK**Asma'u Aji Ibrahim
**Short Story**
*_Bismillah Rahman Rahim_*
_Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._
**Alhmdllhi Ala kulli Hamid**
A firgice Zaif ya ɗago yana kallon Abbeiy cikin rawar murya yace"Abbeiy Mima kuma?"
Abbeiy yana kallon News yace"je kayi shiri zuwa gobe"
Ya jima zaune kafin ya miƙe yace"Saida safe Abbeiy"
"To Allah yayi maka Albarka"
Baice komai ba ya fice da sauri saboda jin yadda kansa yaƙe masa barazanar tarwatse ga idanun sa sun soya Zuwa ja
A falo yaga Ammeiy zaune nufan wajan ta yayi yana zuwa ya faɗa Jikinta yana sauke numfashi
Murmushi Ammeiy tayi tana shafa sumar kansa tace"Insha Allahu Abinɗa kaƙe tunani kan Mima ba haka yaƙe ba Dr. Karike ƴar mutane amana ka cikawa Mahaifiyar ta da Mahaifinta burin su kaji Allah yayiwa rayuwar ku Albarka?"
Bai ce mata komai ba saima sauke numfashi da yaƙe yana lumshe idonsa yana kuma sauraron bugun zuciyan sa
A hankali Mima ta sauko daga matattakalan benin, sanye taƙe da dogon wandon bacci da rigan sa ves Bara nauyi gashin kanta kame take da ribbon
Kallon Ammeiy tayi kafin takai duban ta gare shi taɓe baki tayi ta wuce Kitchen tana Mamakin sa mutum kamar Yaro karami jariri haka yaringa kwanciya kan Ammeiy ɗan shagwaɓa
A jiye Cup ɗin Tea tayi ta fito
Gani tayi ya tashi yayi Site ɗin sa
Ɗauke kai tayi ta wuce Bedroom ɗin su
Washe gari misalin ƙarfe 12:30pm
Zaune yaƙe kan kujera ya kwantar da kansa idanun sa lumshe suƙe
Kallonsa Mahmud yayi yace"Dr. Yakamata ka tashi ka shirya fa lokaci na tafiya 1:00pm za'a ɗaura auran fa kace"
Murmushi Safwan yayi yana kallon Mahmud yace"Angone fa sai yaja aji kafin ya tafi kasan anaso ana kaiwa kasuwa"
Dariya sukayi suna kallon Zaif da tuni ya faɗa kogin tunani ta inɗa zai sa Abbeiy yace an fasa auran nan
Khumal kallon Hanif yayi yace"Mutumi na ai shi yayi Sa'a ma har an bashi mace kamar (Baby Husna) Kyakkyawa Wllhy inama mune muka samu hakan "
Dariya Hanif yayi yace"Ai ɓatawar (Baby Husna)shiya dakatar dayin auran mu kuma da aka samo ta lokacin auran kuma yazo mana cikin sauri da gaggawa sai mukayi kawai"
"Muɗai gamu ga Angon Zahra inama HUSSAIN ma zai iya zuwa dako zaiga yadda za'ayi" cewan Mubarak Yana chatting da Saddika matar sa
Numfashi Zaif yaja kana ya miƙe ya shige Bedroom ya faɗa Toilet
Dariya suka sa dukan su
Bai ɗau lokaci ba ya fito sanye da farar shaddan sa tare da babban rigan sa sai hula BUHARI (Maiduguri cap) sai baƙin ta kalmin sa masu yatsa
Fuskan sa manne taƙe da farar glass sai agogon sa Kirar Apple
Da kallo suka bisa
Murmushi Hanif yayi Yace"harna tuna da MAZHAR da MUHIBBATULLA (Sarauniya Saddika karanta kiji Love story Naira ki 500 ya biya miki buƙata kadda ki bari a baki lbr)"
Kallonsa Safwan yayi yace"Maye ya faru da MAZHAR kuma?"
"Soyayyar su ta ban tausayi a lokacin da ya samu labarin an sace MUHIBBATULLA har rashin lafiya yayi sai a sannan yaƙe sanar da mahaifiyar sa cewa yana Son HIBBA amma tayi masa nisa yanzu" inji Hanif
"Wow gaskiya ashe mutumin shima yayi gwagwarmaya mana?" Cewan Safwan yana dariya
Mubarak yace"ai ɗuk Soyayyar su batakai ta Bro SAIN ba ai"
Tsaki Zaif yaja yana nufar anyar fita
Tashi sukayi suna dariya suka bi bayan sa
A falo Mima ce zaune tana sanya Laptop ɗin Mary a charging suka fito
Idanun sane ya sauka a kanta tana sanye da atimfa riga da siket ta kama gashin kanta da ribbon
Ɗauke kai yayi ya fice
Taɓe baki tayi taci gaba da abinda taƙe
Su Safwan dasu Umar ne suka fito ta gaida su
Murmushi Umar yayi yace"Amaryar mu kenan kina lafiya??"
Mima da bata fahimci mai yace ba tayi dariya tana kallon Mubarak tace"Yaya Mubarak yasu Auntie Saddy?"
Mubarak na Murmushi yace"suna lafiya"
Safwan ne yace"muje fa Time na tafiya"
Fita sukayi
Mima taɓe baki tayi tana kallon su har suka fita
"Ko ina zasu sunsha kyau haka oho"
A can Masallaci kuwa 2:00pm aka ɗaura Auren ZAIFUDDEN ABUBAKAR MUSTAPHA da ZAHRA ABUBAKAR MUSTAPHA akan sadaki Dubu dari biyar
Zaif tunɗa aka ɗaura Auren baya cikin hayyacin sa ɗuk ya birkice lumshe idonsa yayi yana sauke numfashi
Umar kallonsa yayi yace"Haba Dr. Sai kace ba namiji ba aiko bakason ta yakama ta ɗan ka cikawa iyayen ta kasota koda kadan ne Please Calm down"
Parking sukayi a Parking space daƙe gidan Zaif fita yayi daga cikin motan ya nufi cikin gidan
Umar jan motan yayi yabar gidan
Yana shiga bai tsaya ko inaba sai Bedroom ɗin sa, yana zuwa ya faɗa Toilet ya sakar wa kansa Shower
Bayan ya fito ya shirya cikin kananun kaya ya fito falo ya zauna
Tuna ni ya farayi ta ina zai fara rayuwa da wannan Yarinyar da bazata iya ɗaukan nauyin sa ba
Kira ne ya shiga wayan sa kamar kar ya daga sai kuma yasa hannu ya ɗauki wayan ganin Abbeiy ne yasa shi yin Picking"To"naji yace sai kuma ya kashe wayan
Tashi yayi ya fice
Da Sallama ya shigo falon Abbeiy
Bayan ya zauna ya gaida Abbeiy da kuma Ammeiy daƙe zaune itama
Kallon sa Abbeiy yayi yace"Mustapha"
Ɗagowa Zaif yayi ya kalli Abbeiy dan tunɗa yaƙe Abbeiy bai taɓa kiran sunan sa ba sai yau
Cikin girmamawa yace"Na,am Abbeiy"
"Alhmdllhi yau an ɗaura Auren ka da Mamata Zahra Dan haka inason na sanar maka ciwa Ubangiji yau ya ɗaura maka nauyi ya rataya maka rauyi a wuyan ka so sai ka kula da Amanan Allah kaji?"
Bai iyayin magana ba sai gyaɗa kai da yayi yana kara jaddada wa kansa cewa lallai da gaske ne Mima matar sace , kansa ne ya ji yana masa nauyi
Cikin daddadin Muryar ta tashigo da Sallama
Abbeiy da Ammeiy ne suka amsa mata
Zama tayi gyafen Zaif tana gaishe sa
Bai amsa mata ba ya kauda kansa gyafe yayi shi sanar ta ma daɗa karuwa yaƙe a zuciyan sa
Abbeiy ne yayi gyaran wurin yana kallon Mima yace"Mamata nasan baki san abinɗa ƙe faruwa ba shiyasa nace Bara na sanar daƙe yau komai"
Kallon Ammeiy yayi yace"Zahra muba iyayen ki bane, Ni wan mahaifin kine, nan Abbeiy ya ɓata tarihin su da Kanin sa wato Mahaifin Mima sannan yakara da cewa Mamata yau aka ɗaura Auren ku da Yayan ki Zaifudden a matsayin ma aurata"
Tunɗa Abbeiy ya fara magana Mima taƙe kallonsa harya kammala zancen batace komai ba
Hawayen da suƙe maƙale a idanun ta ne suka gaggaro
Jikinta rawa ya farayi har haƙoran ta suna haɗuwa jikake cas cas cas
Cikin zafi da kunan rai ta matso gaban Abbeiy tana kamo hannun sa tace"kaine ka haifan dan Allah kadda kasake cewa bakai bane ka haifan kaji Abbeiy na"
Juyowa tayi ta kalli Ammeiy sannan ta matso tana kamo kafar Ammeiy tace"Ammeiy kyace Mahaifiya ta kice kyace kika haifan kadda ki bari Abbeiy ya saƙe cewa Ni marainiya Ammeiy say Something naaahh" sai kuma ta fashe da kuka tana girgiza kai ta miƙe tana laye kamar zata faɗi tana kallon Zaif da yana kallonta ɗuk tausayin ta ya kamashi tace"Hero bana son Ka Wllhy bana sonka Abbeiy kace ya saƙe Ni"
Kuka taƙe tsosai nan ta zube gaban Abbeiy tana kallon sa tace"Abbeiy kasa ya saƙe Ni Wllhy bana Son Yaya Zaif "
Zaif wani irrin yau mai ɗaci ya Hadiye taƙe Idanun sa suka sauya zuwa ja yana jin kalman Bana son sa har cikin ransa bai gama da tunanin hakan ba yaji muryan ta cikin kuka da fitar hayyaci tana faɗin"I HATE YOU ZAIFUDDEN ABUBAKAR MUSTAPHA BANA SONKA BANA KAUNAN GANIN KA.......
More Comment
More Typing
Share Fisabidillah
👩🔬 *Dr. ZAHRA* 👩🔬
_*Funny, love story*_
*By Asmeety Ce*
*ELEGANT ONLINE WRITER'S*
*Free Book*
*Page-17&18*
*_Assalamun Alaikum Masoya ɗuk Mai buƙatar Book ɗin SARAUNIYA SADDIKA Document Naira 500 kacal. Gamai buƙata yayi min Magana ta wannan layin or WhatsApp 07089540330_****
**Short Story**
*_Bismillah Rahman Rahim_*
* _Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._*
**Alhmdllhi Ala kulli Hamid**
Tana faɗin haka ta kara sautin kukan ta
Abbeiy hannun ta takama ya zaunar da ita kan cinyarsa cikin rarrashi yace"Stop Cry Daughter zai saƙe ki kinji"
Shiru tayi tana shashshekar kuka
Abbeiy kallon Zaif yayi wadda kawo izuwa yanzu ransa in dubu ne to ya ɓace yace"Son kaine da ikon ta yanzu , muɗai mun cika Alƙawari tunɗa mun ɗaura Auren ɗan haka yanzu muna jiran ta bakin ka"
Cikin karfi da kunan rai yace"Abbeiy inason Matata"yana gama faɗin haka ta miƙe ya fice daga Falon yana huci
Mima fashewa tayi da kuka tana faɗin"Abbeiy Wllhy baya sona kullum dukata yaƙe Ammeiy kigaya masa ya saƙe ni bazan Zauna dashi ba"tana kallon Ammeiy
Tashi Ammeiy tayi ta kamo hannun ta suka fice
Ba inɗa suka tsaya sai Bedroom ɗin Ammeiy tana zuwa ta Kwantar da ita kan bed ta fara rarrashin ta tana bata hakuri a haka har Mima ta samu tayi Bacci
Kallonta Ammeiy tayi tace"Ikon Allah Zahra matsifa Allah ya baku Zaman lafiya ya kuma haɗa zuciyoyin ku"
Bangaren Zaif kuwa, yana fita bai tsaya ko inaba sai Bedroom ɗin sa yana zuwa ya tsaya gaban Mirror yana huci idanun sa sun kaɗa sunyi jazir
Dunkule hannun sa yayi yana kallon kansa a gaban Mirror
*I hate you* kalman yaƙe yawo a kwakwalwar sa cikin jin haushi ya fara wasi da abinɗa ƙe gaban Mirror yana huci
Naushi ya kaiwa glass ɗin Mirror nan taƙe ta tarwatse
Zama yayi bakin bed Yana lumshe Idanun sa jin yadda zuciyarsa kya yi masa zogi da raɗadi cikin raunin da zuciyan ƙya yi masa yace"Why you Hate Me?"
Kwanciya yayi kan bed ɗin yana lumshe idonsa
Babu jimawa bacci ya kwace sa
Bai farka ba sai bayan Sallan La'asar
A hankali ya ware Manyan idanun sa da sukai ja saboda bacin rai
Tashi yayi ya zauna yana sanya hannunsa ya dafe kansa daƙe masa barazanar tarwatse
Tashi yayi ya faɗa Toilet
Kayan jikinsa ya cire ya tsaya kasan Shower, nan ruwan ya fara sauka a kansa runtse Idanun sa yayi yana jin yadda ruwan kya sauka har cikin zuciyan sa yaƙe jin sanyin ta na ratsa shi
Sadda yaga ruwan ta shige sa sosai ya dafe bangon ya juyawa Shower baya nan ruwan ya shiga dukan bayansa
Sanɗa ya ɗauki sama da 30mnt kafin ya kashe Shower ya ɗauro Alwala
Runtse Idanun sa yayi jin wani irrin raɗadi da hannunsa kyayi masa yasa shi kallon hannun nasa nan yaga jini yana bin hannun
Bai kula ba ya ɗaure Towel ya fito
Tsayawa yayi yana bin ɗakin da kallo
Tunani ya shiga yi can kuma sai ya fara gyara ɗakin
Bayan ya gyara ya saƙe sakarwa ƙansa Shower kafin ya fito ya sanya kayan sa ya fito Masjid daƙe jikin gidan nasu
Ana idar da sallah ya shigo gida bai tsaya ko inaba ya wuce part ɗin sa
Yana zuwa ya faɗa kan kujera yana lumshe idonsa
Wayan sa daƙe gyafen sa yayi ringing
Kamar bazai yi Picking ba sai kuma ya sanya hannu yayi Picking
Umar daƙe Kwance kan kujera yana Dariya yace"Nazaci sai kagama cin amarcin zaka fara amsan wayan"
Tsaki Zaif yaja yana lumshe idonsa
Murmushi Umar yayi yace"Amm gobe fa zamu koma ganin Dr. Shiyasa nace Bara na tunatar maka kadda daɗin Amarci yasa ka mancewa"
Zaif cikin jin haushi ya katse kiran yana cilli da wayan
A hankali yafara ware Manyan idanun ta da sukai mata nauyi saboda kukan da tasha
Tashi tayi zaune tana runtse Idanun ta kafin ta miƙe ta fice daga ɗakin
Direct bedroom ɗin su ta nufa tana zuwa bata sami Mary ba hakan yasa ta shige Toilet
Wanka tayi kafin ta fito ɗaure da Towel
Busar da gashin kanta tayi kafin ya sanya kayan ta ta fito
Bata ga kowa a falon ba, jin Motsin mutum a Kitchen yasa ta nufar kitchen ɗin tana zuwa taga Mary tsaye tana wanke wanke sai Ammeiy daƙe girki
Ammeiy na ganin ta, ta sakar Mata Murmushi tace"Daughter kin farka kenan"
Kanta a ƙasa tace"Eh Ammeiy"
"To ya jikin naki kike ji yanzu?"
Cikin sanyin Murya tace"da sauki Alhmdllhi"
Karban girkin tayi Ammeiy ta fice daga Kitchen ɗin
Mary ce ta kalleta tace"Yaya jikin naki Sis"
"Da sauki " ta faɗa tana sanya ludayin miya cikin Tukunyar Tuwer
Murmushi Mary tayi kafin tace"Congratulation Sis Now ur a married woman"
Runtse Idanun ta Mima tayi tana sauke numfashi bata ce mata komai ba taci gaba da yin aikin ta
Da Daddare suna zaune a falo Abbeiy da Ammeiy suka sauko , gaishe su suka yi
Zama Abbeiy yayi kan kujera daƙe saman Mima yana shafa kanta yace"Mamata yaya jikin naki?"
Tana wasa da yatsun hannunta tace"Abbeiy da sauki"
"Allah ya kara sauki kinji?"
"Amen" tace kafin ta kalli Abbeiy cikin rawar murya tace"Abbeiy kaya femin abinɗa nayi dazun Wllhy bazan karaba, kuma na yarɗa zan zauna da Uncle Hero a matsayin Mijina"
Cikin jin daɗi Ammeiy ya mikar da ita ta zauna gyafen sa kafin ya kalleta yace"Allah yayi miki Albarka Mamata"
Tana hawaye ta kwantar da kanta kan kirjinsa
Murmushi Ammeiy tayi tace"Daughter Tashi ki kaiwa yayan ku abincin nasa"
Jiki a sanyaye ta miƙe ta nufi wajan Daining Table ta ɗauki warmers ɗin abincin tayo hanyar part ɗin sa
Zaune yaƙe kan kujera yana danna Laptop kana ganin fuskan sa zakasan baya cikin walwala fuskan nan a harɗe taƙe gam
Budewar kofar da yaji ne yasa shi kallon kofar
Da Sallama ya shigo
Ganin itane yasa shi ɗauke ƙansa yaci gaba da aikin sa
Karitso wa tayi ta ajiye warmer ɗin kafin ta zauna kan kujera kanta a ƙasa tace"Ina yini Hero"
Shiru yayi kamar bai jinta yaci gaba da latsa Laptop ɗin sa
Ganin haka yasa ta sauko wa ƙasa tayi rarrafe har gaban sa ta ɗuka a guiwar ta
Haɗe hannayen ta tayi tana hawaye murya na rawa tace"Hero!! Kaya femin Dan Allah kayi hakuri bazan saƙe furta kalmomi kamar haka ba kayi hakuriiii!!" Sai kuma ta fashe da kuka tana kallon sa
Zaif a zahiri aikin sa yaƙe kamar bai jinta amma har cikin ransa yaji daɗin zuwan da tayi na bashi hakuri
Ganin ko a jikinsa yasa ta kara sautin kukan nata tana ihu kamar wadda akayi mata duka
Aiko cikin tashin hankali ya ajiye Laptop ɗin a gyafe ya dagota zuwa jikinsa yana kallon fuskarta cikin ruɗewa yaƙe tambayan ta
Cikin shagwaɓa tace"Bakai bane kaki sauraro na kayi banza dani"
Numfashi yaja yana kallon fuskarta ganin yadda taƙe shagwabar kamar wata little baby
Kwantar da ita yayi kirjinsa yana bubbuga bayan ta
Lamo tayi tana sauke numfashi
Sundau lokaci ahaka kafin yakai bakin sa dai dain kunnen ta yace"Why you Hate Me?"
Shiru tayi tana sauraron sa
Ganin haka yasa shi dagota ta zauna kan cinyar sa
Bin fuskarta yayi da kallo yadda yaga har idanun ta ya kumbura ga fuskarta tayi jazir
Hannu yasa yana shafa fuskarta cikin sanyin Murya yace"Answer Me"
Tana turo baki tace"Bakai bane ta tsaneni kullum kana duka na kana punishment ɗina bakayi wa Mary sai ni Saboda niba uwa daya uba d......."
Shiru tayi jin hannun sa kan lips dinta
Ɗago Ido tayi tana kallon sa gani tayi idanun sa a lumshe suƙe yana kwantar da kansa bisa kujera
Hannu tasa ta kamo hannun sa ta cire daga bakin ta tace"Hero shikenan yanzu Ammeiy ba ita ta haifan ba kenan, shikenan nima marainiya ce kamar Wasu?"
Fashewa tayi da kuka
Rungume ta yayi yana tashi da ita a jikinsa Bedroom ɗin sa ya wuce da ita
Yana zuwa ya direta kan bed Shima yabi ta suka kwanta
Hannu yasa ya kashe wutan ɗakin, nan taƙe ɗakin ya ɗau duhu
Mima idanun ta ta rufe su tana sauraron bugun zuciyarta, Idanun ta ta ware da sauri jin hannun sa da tayi yana shafa cikin ta
Hannu tasa ta kamo hannun sa cikin sanyin Murya tace"Hero don't"
Zaif bai kulata ba saima sauke numfashi da yaƙe yana shin shina wuyan ta
Cikin dabara ya zame doguwar rigan jikinta ya rage daga ita sai pant da bra
Tashi yayi ya cire rigan sa da doguwar wandon sa ya rage daga shi sai Boxer kafin ya faɗa kan bed ɗin
Hannu yasa yaja musu Blanket ya rufe jikinsu
Rungume ta yayi, atare suka sauke nannauyin zajiyan zuciya sanadiyar haɗe War Skin ɗin su waje ɗaya
Zaif cikin zaucewar hankali yafara shafa jikinta yana fidda numfashi daƙer jin hannun sa da yaƙe yawo a Smooth skin ɗin ta
Mima idanun ta a lumshe suƙe cikin zuciyarta tana jin yadda sanar sa da yaƙe Kara narkuwa hannu tasa tana shafa sumar ƙanta tana hawaye
Zaif jin haka yasa shi fara kissing ɗin ko ina na jikinta yana bi da kiss
A hankali ya haɗe bakinsu waje ɗaya nan ya fara bata zafafan Kiss wanda ɗuk wata ƴa mace mai lafiya taji ta cikin wannan yanayi to dole zataji wani abu
Cikin fitan hayyaci yaci gaba da yin Kissing ɗin ta yana gurnanin daɗi
Hannu yasa ya ɓalle bra ɗin ta
Cikin fitar hayyaci Mima ta fara ture shi tana hawaye
Shiko Zaif bai jinta saima kara yin abin gaban sa da yaƙe yi
Wani irrin nannauyin zajiyan zuciya suka sauke a tare sanadiyar haɗe War kirjin su da sukayi
Zaif jin Boob ɗin ta da yayi kan kirjinsa yasa shi fidda wani irrin Emotional sound cikin fitan hayyaci ya aza hannayen sa duka biyu yafara sarrafa fu yana fidda wasu irrin Sounds wadda shi kansa baisan ya iya su ba
Murza kirjinta ya shiga yi yana gurnanin daɗi"yuhmmmmmm haaaaa!!" Haka yaƙe ta faɗa
Mima cikin fitar hayyaci ta fashe da kuka tana sanya hannu tana ture sa amma ko motsi baya yi , bata gama fita a hayyacin ta ba saida taji Zaif ya aza bakinsa kan na shanun ta
Wani irrin zillo tayi tana kamo ƙansa
Cikin rawar jiki Zaif ya fara Shucking Nipple ɗin ta yana fitar da numfashi
Ihu Mima tasa jin Zaif ya sakar Mata wani irin cizo kan Nipple ɗin ta
"Wayyo Uncle zafiii!!"
Fashewa tayi da kuka
Can cikin kunnen sa yaƙe jin kukan ta da sauri ya ɗago jikake "Muttttt" fitan Nipple ɗin ta daga bakin sa
Ido ya kura mata sai kace yana iya kallon fuskarta saboda ɗakin da duhu
Mirgina gyafe yayi ya kwanta yana lumshe idonsa, hannu yasa ya jayo ta jikinsa ya rungume ta cikin ƙasa da Murya yace" Sorry Uncle ko?"
Gyaɗa masa kai tayi tana hawaye
"Is Ok na daina kinji?" Yace yana lumshe idonsa
Itama idon ta ta lumshe nan taƙe bacci ya ɗauke su
Kiran sallan Asuba cikin kunnen sa
Tashi yayi yana Addu'a
Idanun sane suka sauka kan kyakkyawar fuskarta ido ya kura mata
Sosai ya shagala da kallon ta kafin a hankali ya kwantar da kanta kan Pillow shi kuma ya shige Toilet
Wanka yayi ya ɗauro Alwala ya fito
Farar jallabiya yasa kafin ya ɗauki casbin sa ya fice zuwa Masjid
Bai dayo gidan ba sai 8:30pm
Part ɗin sa ya shige yana zuwa bai saya ko ina ba sai Toilet
Wanka yayi ya fito ɗaure da Towel a kugunsa
Gaban Mirror ya tsaya shafa mai yayi ya feshe jikinsa da turare kafin ya buɗe Wardrobe ya ciro da kayansa riga da wando na jens ɗin sa
Shiryawa yayi kafin ya haɗa kayan sa cikin Trolling ɗin sa karami sannan ya nufi hanyar fita
Tsayawa yayi ya juna yana kallon Kyakkyawar fuskarta Murmushi yayi ya nufi kan Bed ɗin
Yana zuwa ya manna mata Kiss a lips dinta kafin a hankali ya furta"Miss You"
Tashi yayi ya fice da Trolling
Driver Yana ganin sa ya amshi Trolling
Zaif mota ya shige nan Driver ya bawa Motan wuta
A Hospital ɗin sa suka haɗu da Umar nan suka wuce Airport
Suna zuwa kuwa sukayi sa'a sunan garuruwa aƙe kira nan aka kira London suka shiga
Babu bata lokaci jirgi ya tashi zuwa sararin samaniya
A hankali ta ware Manyan idanun ta
Tashi tayi tana fadin"Ashhhhhhh" jin yadda bakin Nipple dinta yake mata zogi
Addu'a tayi kafin ya zura kafafunta ta miƙe tsaye
Kallon jikinta tayi babu komai daga ita sai pant turu Baki tayi gaba
Kayan ta ta ɗauka ta sanya sannan ta fice daga dakin
Babu kowa a falon hakan yasa ta nufar Bedroom ɗin su
Tana zuwa ta riske Mary
Mary na ganin ta, ta kwace da dariya tana kallon Mima cikin dariya tace"kai daga yin aure sai aje ayi abin"
Harara Mima ta dalla mata kafin ta shige Toilet
Wanka tayi tana kwaɓe fuska ta fito
Kallonta Mary tayi ganin yadda taƙe kwaɓe fuska kamar mai yin kuka tace"Sis I you Alright?"
Tana zama kan Stool tace"Wllhy Uncle mugune"
Zaro Ido Mary tayi cikin jin gulma ta nufi wajan Mima tace"Maye yayi miki karde yayi"
Wani kallo Mima ta wasa mata kafin tace"Ni bayyi ba kawai dai ya shamin Brea's ɗina kuma Wllhy zafi taƙe yimin wajan"
Dariya Mary tayi harɗa riƙe ciki tace"Yarinya anfara jin ta maza, kuttt ashe haka Uncle yaƙe bayida kunya"
.......
More Comment
More Typing
Share Fisabidillah
👩🔬 *Dr. ZAHRA* 👩🔬
_*Funny, love story*_
*By Asmeety Ce*
*ELEGANT ONLINE WRITER'S*
*Free Book*
*Page-19&20*
*_Assalamun Alaikum Masoya ɗuk Mai buƙatar Book ɗin SARAUNIYA SADDIKA Document Naira 500 kacal. Gamai buƙata yayi min Magana ta wannan layin or WhatsApp 07089540330_****
**Short Story**
*_Bismillah Rahman Rahim_*
_Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._
**Alhmdllhi Ala kulli Hamid**
Harara ta dalla mata ta shige Toilet yin wanka
Suna zaune kan Daining Ammeiy ce ta ɗago ta kalli Mima taga kwatakwata bata cikin fara'a ba kamar kullum ba
Murmushi tayi kafin tace"Mima ya kayi ne?"
Turo baki Mima tayi tana kallon Ammeiy cikin Shagwaɓa tace"Ammeiy na koshi"
Abbeiy ne ya kalli Mima tace"Mamata kunyi Magana da Abdullah?"
Tunani ta shiga yi, ita harga Allah ta manta ko waye ne Abbeiy yaƙe Magana
Muryan Abbeiy taji yana faɗin"Ko baizo ba ne?"
"Amm Abbeiy yazo"
"Yaya kukayi?"
Shiru tayi ta rasa amsar da zata bashi kawai tace"Eh nace masa na yarɗa"
Wani irrin daɗi ne Abbeiy yaji, yana kallon Mima yace"to Alhamdulillah ki shirya ranar Monday zaki fara zuwa aiki"
Mima da takai Cup ɗin Tea a bakin ta batasan sanɗa Tea ɗin ya kwareta
"Subahanallahi sorry Ga ruwa kisha"cewar Ammeiy tana mika Mata gorar ruwa
Karɓa Mima tayi ta kura ruwan
Kallonta Abbeiy yayi yace"Sorry kiringa shan abu a hankali kinji?"
Gyaɗa masa kai tayi
Abbeiy yana tashi ya kalli Ammeiy yace"Bara na wuce akwai taron auren ɗan Abokina "
Ammeiy na Murmushi tace"Allah ya kiyaye"
Nan Mary da Mima ma sukai masa sai yazo
"Amen"yace sannan ya Kara da cewa"Mamata anjima nasa za'a kawo miki da Laptop ɗin ki da Wayoyin ki wadda zakina amfani dasu sai kuma gobe idan Allah yakaimu Abdullah zaizo kutafi dashi Hospital yanuna miki Office da zaki fara aikin Ok?"
Cikin ƙasa da murya tace"To Abbeiy"
Fita Abbeiy yayi
Ammeiy tana fashi tace"ku gama cikin abinci kuzo na aike ku gidan Hajiya Mame"
"To"cewar Mary ɗan ita Mima kam ƙasa yin Magana tayi
Bayan Ammeiy tabar wajan Mima ma ta tashi ta shige Bedroom
A Kwance Mary ta sami Mima tana kallon saman silin
Mary na Murmushi tana zama kan kujera tace"Shikenan ɗan Mutum baiga mijin saba sai yaringa sanya kansa cikin damuwa da tunani, yarinya kadda ki damu Mijin ki yayi tafiya amma bazai daɗe ba zaizo Tanni kaɗan zayyi kinji DR. ZAHRA?"
Mima runtse Idanun ta tayi tana jin yadda zuciyarta ƙe bugawa
Cikin jiya da yau kwatakwata babu batun farin ciki a tattara da ita, komai baya yi mata daɗi
Lumshe idon ta tayi tana tunani tunani a haka bacci ya ɗauke ta
Mary kallon fuskarta tayi taga bacci taƙe cikin tausayin ƴar uwar tata ta Zauna baƙin Bed ta sanya hannu tana shafan fuskar ta cikin ƙasa da murya tace"Sorry sis nasan bakison Uncle Amma haka Allah ya nufa, nayi bakin cikin cewa ƙya ba Bloody Sister ta ba Amma ɗuk da hakan Alhmdllhi ur My sis love you Allahu ya haɗe zukantun ku Amen"
Daga haka ta miƙe ta fice daga ɗakin
London
Suna sauka Direct Hospital suke wuce da mara lafiyar
Bayan an basu ɗaki
Sun gama ɗuban mara lafiyar kafin suka koma Masaukin su
Ɗaure da Towel a kugunsa ya fito yana same ruwan jikinsa da karamin Towel daƙe hannun sa
Umar daƙe zaune ya kallesa yace"Wai ka Angon ce kuwa?"
Harara Zaif ya dalla masa ya ɗauke kansa
Dariya Umar yayi yace"Ba gaskiya bane nafada kadda kazo kana yimin murɗe murɗen ciki daga baya bayan kana da Mata, amma Wllhy Dr. Idan baka Angon ce ba Allah kacucan"
Shide Zai Baice masa komai ba yaci gaba da shirin sa
Bayan ya kammala ya kalli Umar yace"Shall We or Not?"
Tashi Umar yayi yace"We Shall Go"
Fita sukayi waje
A harabar Hotel ɗin suka ɗauki Motan Haya suka koma Hospital ɗin
Nigeria
Mima bata farka daga bacci ba sai kusan Magarib
Tana tashi idonta ya sauka kan Agogo gani tayi har ƙarfe 5:49pm zaro ido tayi tace"Karfe Biyar banyi Sallah ba" tashi tayi ta faɗa Toilet
Wanka tayi ta ɗauro Alwala ta fito
Bayan ta shirya ta idar da sallah ta fito falo
Ammeiy ce Zaune ita da Mary sai Wata budurwa daƙe gyafen Ammeiy ta nutsa kai
Hira suƙe yi Mima ta sauko
Zama tayi gyafen Mary tana aza ƙanta kan kafadun ta
Ammeiy kallonta tayi tace"Mima babu gaisuwa ne kuma"
Tana lumshe ido cikin shagwaɓa tace"Naga baku tayar dani yin Sallah ba har ƙarfe 5 Ammeiy"
Ammeiy tace"Sorry Dear baƙijin lafiya ne shiyasa" turo baki tayi tana kallon Budurwar daƙe zaune gyafen Ammeiy tace"Ammeiy wannan fa ƴar waye?"
Ammeiy juyowa tayi tana kallon Hafsat daƙe zaune ƙanta a ƙasa tana wasa da yatsun ta Ammeiy tace"Sunan ta Hafsat Itace Matar da Yayan ku zai Aure nan da watanni basu zuwa , daman za'a haɗa Auren ne da nakin sai kuma Abbeiy ku yace a fara ɗaurawa daƙe kafin ita "
Wani irrin bugawa zuciyar Mima yayi batasan sanɗa ta ɗago ƙanta ba tana kallon Hafsat da itama Miman taƙe kallon
Tashi Mima tayi ta haura zuwa Bedroom
Bin ta da kallo Ammeiy tayi sarai ta ganewa Mima amma Ammeiy ta dage tace"Batajin daɗi 2days shiyasa batason Yawan yin magana ko surutai"
Murmushi Hafsat tayi tana kallon kofar Bedroom ɗin su Mima
Bayan sallan Magarib
Hafsat ta ɓukaci Mary ganin Mima tanason yin magana da ita
Nan Mary ta haura da Hafsat zuwa Bedroom ɗin su
Zaune tana shafa mai fitar ta kenan daga wanka ɗaure da Towel ƙanta na ɗigan ruwa
Da Sallama suka shigo cikin ɗakin
Ɗagowa tayi kallo ɗaya tayi musu ta ɗauke kai taci gaba da shafa manta
Zama bakin bed Hafsat tayi tana kallon tulin gashin kan Mima har gadon baya
Ɗuk da Hafsat tana da gashi amma batakai koda kwatan na Mima ba
Mary Kam tuni daman tabar ɗakin
"Inason muyi wata magana ne daƙe idan babu damuwa Please" cewar Hafsat tana kallon Mima
"Ina jinki" cewar Mima tana kai hankalin ta wajan Hafsat
Gyara zama Hafsat tayi tace"kiyi hakuri da abinɗa Ammeiy tace nasan babu daɗi ace Mijin da kaƙe so kuma kunyi aure baku jimaba akara yi masa wani auran, Please Sis kiyi hakuri nima bayin kaina bane zabin iyaye ne inba haka ba babu Abinɗa zai sani naso abinɗa ba nawa ba, ina mai baki hakuri Please"
"Akan maye kenan"Mima ta jefa wa Hafsat tambayan bazata
Hafsat cikin rashin fahimta tace"ban fahimci ki ba"
"Kina Magana akan waye?" Cewar Mima tana feshe jikinta da turare
"Akan Mijin ki Zaifudden mana" inji Hafsat tana kallon Mima
Murmushin gyafen baki Mima tayi tana miƙe wa tsaye tana nufar wajan Wardrobe tace"ki daina haɗa Ni da wannan mugun shiba Mijina ba yaya nane, Idan zaki aure wannan abin ne Bismillah dan ni banida Lokacin sa, aure na yaƙe amma Ni kuma ba daban naƙe da Budurwar da taƙe gaban iyayen ta banida Babbanci da hakan So kada ki damu zaki iya auren sa babu matsala nima ba zama zanyi dashi ba " tana Maganan tana ciro da kayan baccin ta
Mamaki ne fall a fuskar Hafsat
Tashi tayi tana kallon Mima tace"nima ba son sa naƙe ba Umar nin iyaye nabi da yardan Auren sa , nazo nan ne ɗan neman taimakon ki akan zaki taimaka wajan janye batun aure na da yayan ki Please amma yanzu babu Time ga numbern waya ta idan kinsami Time zamuyi mgn" tana gama faɗin haka ta fice bayan ta ajiye wata farar paper Kan bed
Mima kallon paper tayi tana fadin"Nakira kicemin maye bayan kin yarɗa ya aure kin Mtshwwwww"ta sanya kayan bacci ta kwanta nan bacci ya ɗauke ta........
More Comment
More Typing
Share Fisabidillah
👩🔬 *Dr. ZAHRA* 👩🔬
_*Funny, love story*_
*By Asmeety Ce*
*ELEGANT ONLINE WRITER'S*
*Free Book*
*Page-21&22*
*_Assalamun Alaikum Masoya ɗuk Mai buƙatar Book ɗin SARAUNIYA SADDIKA Document Naira 500 kacal. Gamai buƙata yayi min Magana ta wannan layin or WhatsApp 07089540330_****
**Short Story**
*_Bismillah Rahman Rahim_*
_Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._
**Alhmdllhi Ala kulli Hamid**
Washe gari Tun karfe 4 ta fita wajan wasan CRICKET bata dawo gidan ba sai kusan karfe 9:30am
Tana zuwa kuwa ta sami Mary a falo tana waya
Kallo ɗaya tayi mata ta ɗauke kai
Tana ƙoƙarin haurawa zuwa Bedroom
Mary tace"Mima albishirinki?"
Tana kallon Mary tace"Goro"
"Fari ko ja?"
Juyar da ido Mima tayi kafin tace"Fari"
Nuna mata kan sinter table
Mima kallonta takai wajan nan ta hango Laptop sabo da waya kirar Samson Masu shegen kyau
Zaro ido tayi tana nufar wajan tace"Woww so Beautiful"
Ɗauka tayi tana kallon su
Cikin jin daɗi ta kalli Mary tace"Abbeiy ne ya siyomin?"
Mary na hararar Mima tace"a kina da Mijin ma Abbeiy ne zai ringa yi miki komai"
Cikin rashin fahimta Mima tace"Ban gane maye kiƙe nufi?"
"Ina nufin Mijin kine ya aika miki shi daga London Malama"
Mima batasan sanɗa ta ajiye su ba
Ɗariya Mary tayi tana kallon Mima tace"Ahh lalle yau na tabbatar da cewa tsanar da kiƙe yiwa Uncle yayi yawa, amma ina nan ina jira ranar da zakizo gabana kina magiya akan Soyayyan Uncle Wllhy"
Wani kallon baki da hankali Mima tayi wa Mary kafin tayi Murmushi tace"Nikuma ina rokon Allah da kadda ya nunan wannan ranar, idan har wannan ranar zatazo gareni Ya Allah kafin nan ka ɗauke raina"
Zaro Ido Mary tayi tace"Mima ina gudun miki zuwan wannan ranar Wllhy ki nemi ruwa ki kulkula baƙin ki saboda kinyi babban Abinɗa yaci ki hukunta kanki da kanki"
Murmushin gyafen baki Mima tayi tana kallon Mary tace"Bara ki taɓa gane komai ba Maryam, na tsani Hero bana kaunar ganin sa a Rayuwa ta nabi Umarnin su Ammeiy da Abbeiy ne kawai dan na faranta musu rai amma badan inason sa ba "
Tana gama faɗin haka ta ha haura zuwa Bedroom
Da kallo Mary tabi ta dashi tana Mamakin Mima
Murmushi ta sakar wadda yaƙe kama da nasan maganin ku ai
Mima na shiga ɗaki ta cire kayan jikin ta kafin ta nufi Toilet wanka tayi ta fito
Cikin riga da siket ɗin Les ta shirya kafin ta ɗaure gashin kanta ta yafa gyalle ta fito falo
Lokacin Ammeiy ce zaune
Tana zama ta kalli Ammeiy tace"Ammeiy zani wanƙe kai"
Murmushi Ammeiy tayi tana kallon ta tace"kin tambaye Mijin naki?"
Sunkuyar da kai Mima tayi tana wasa da yatsun hannunta tace"A a Ammeiy"
"Maryam bata baki sakon Abbeiy ɗin ku bane?"
Tana zunbura baki tace"Ammeiy tace wai Uncle ne ya aikomin dasu, shiyasa naki karɓa"
Murmushi irrin ta manyan taka Ammeiy tayi tace"To ba shi bane Abbeiy kune, jeki karba sannan ki kirashi ki tambaye shi zaki wanƙe kai"
Tashi tayi badan taso ba ta nufi Bedroom
Zaune ta tarda Mary tana wasa da Laptop ɗin da Abbeiy ya siyo musu
"Ina Laptop dina da wayan nawa"
Ɗagowa tayi ta kalli Mima kafin tace"gashi can " ta nuna mata su
Ɗauka tayi ta kunna aiko a kunne gashi da sabon Sim a cikin
Kallon Mary tayi tace"kiban numbern sa"
"Nawa kenan?"
"Na Hero Mana"
Bata numbern tayi kafin taci gaba da aikin ta
Mima kira tayi bugu uku bai daga ba
Tsaki taja ta saƙe kira nan ma bai ɗaga ba
Tsaki taja ta sanya wayan cikin jakarta ta fice daga ɗakin
Babu Ammeiy a falon hakan yasa ta fice
Driver ne ya kaita shagon wanƙe kai
London
Tunɗa Zaif ya tafi aiki suƙe gadan gadan
Mara lafiyar haryanzu haka jikin yayi sanani sosai dan kuwa likitocin sun ƙasa
Sunyi gwargwadon karfin su amma abin yaki ci yaki cinye wa, haka sukabar komai a hannun Allah
Zaune yaƙe a Office ɗin da suƙe aikin Umar ne ya shigo yana Numfashi kamar wadda yayi gudun sere
Kallon sa Zaif yayi yace"Jikin ne ?"
Girgiza kai Umar yayi yace"We loose her"
Ɗafe kansa Zaif yayi yana lumshe idonsa
Tunani ya shigayi"Mutuwa kenan Matar nan ta Mutu yau kusan shekaru goma kenan suƙe kan yin abu daya sai gashi yau tabar duniyar" Innadillahi wa'inna ilaihi raju'un
Shine kawai abinɗa Zaif yaƙe ta maimaita wa
Ɗagowa Zaif yayi yana kallon Umar kafin yace" Zamu tafi da gawar kenan ba?"
"Yes yanzu ma kuwa" cewan Umar
Tashi yayi suka fita
Nan aka basu gawar suka nufi Airport da ita
Umar ne ya ɗauko musu da kayan su a Hotel ɗin da suka sauka
Kafin suka shige jirgi
Nigeria
Mima layi yayi yawa sosai har dare,
hakan yasa ta cewa Driver yayi tafiyan sa idan ta gama ko motan Haya zata shiga ta tafi gida
Haka ta jira har karfe 8:30pm kafin aka fara yi Mata
Karfe 10:20pm dai dai aka gama yi mata wanke kan, kafin ta sallame su ta fito
A bakin titi bata samu abin hawa ba hakan yasa ta, ta fara tafiyar kafa
Tana cikin tafiya taji pon ɗin Mota a bayan ta juyowa tayi ta tsaya nan Motan tasha gaban ta
Kafin Mima ta hallara Wani ya janye hannun ta daga cikin Motan, cikin razana ta kwalla kara amma ina ta makara babu sun sanya ta cikin Motan
Zaif sun sauka lafiya a garin Abuja
Basu tsaya ko ina ba sai gidan wannan matan suka kai gawar ta
Jira sukayi akayi jana'izar ta kafin suka wuce giɗan su Umar
Nan sukayi wanka suka ci abinci
Misalin ƙarfe 10:00pm
Tafe yaƙe a cikin Motan Umar da ya ɗauko
Tuki yaƙe amma tunɗa ya hau hanya zuciyan sa yaƙe bugawa
Yana cikin tukin sa cikin hankalin sa kamar baiso
A wani babban Shopping Complax yayi Parking
Fita yayi ya shige ciki , bai daɗe ba ya fito riƙe da fararen ledoji biyu irrin ta siyayya
Shiga yayi cikin Motan kafin ya bawa Motan wuta ya hau hanya
Mima ƙokuwa taƙe yi da mutanen daƙe cikin Motan tana ihu tana bubbuga kofan
Ɗaya daga cikin Mazan ne ya riko hannun ta
Aiko cikin Sa'a ta dalla masa cizo ta juya ta kamo J ɗin dayan nan taƙe suka saki kara suna riƙe inɗa taji musu ciwon
Hannu tasa ta buɗe kofar ta fita a guje
Mima duk abinda suƙe tana maƙale da Jakarta a hannun ta
Gudu taƙe suna binda da kafa suka
Tana cikin guduwa tayi karo da wani a gaban ta nan tayo baya ta faɗi
Dariya Mutumin yayi yana kallon ta yace"Haba Beauty ai baza ki kuɓuce mana ba" dariya sauran ma su kayi
Cikin kuka tace"Allah bazai baku sa'an cimma burinku ba "
Daya daga cikin su ne ya kamo gashin kanta yana kallon ta yace"Wato kinason rasa Ranki kenan ko ?"
Murmushi Mima tayi tana kallon Mutumin tace"Rasa raina ba shine damuwar kuba, a a ranar da zakuga sakamakon ku shine kaɗai naƙe hanga"
Mari yakai mata a fuska nan taƙe gyafen bakin ta ya fashe jini ya fara bi ta wajan
Cikin jin zafi Mima takai masa naushi a hanci, aiko da sauri ya sakar Mata gashi yana faɗin"Auchhhhh"
Tashi tayi ta fara gudu
Gudu taƙe harta isa bakin Titi inɗa babu kowa babu motsin kowa sai motocin da suƙe wucewa cikin gudu, nan ta tsaya tana mika hannu alamun taimako tana jujjuya bayan ta ganin Mutanen zuwa suƙe yi yasa ta fara ƙoƙarin hawa kan Kwaltan
Zaif da yaƙe tuki cikin hankalin sa idonsa ne ya sauka kan wata Budurwa daƙe ƙoƙarin hawa kan Kwaltan, nan ya kama brik jikake"Poooooooo gakkkk" yaja biriki
Mima ihu tasa tana durkushe wa a wajan
Aiko mutanen da gudu sukayo kanta nan Ogan nasu ya kamo hannun Mima yaja ta, ta faɗi a ƙasa nan taƙe fuskarta ya ɓace da ƙasa yanda babu wanda zai gane ta saban yadda kasan yayi balance a fuskarta
Zaif Lumshe idonsa yayi yana jin yadda zuciyarsa kya sanan ta buguwa
Mima tana buɗe Idanun ta, ta sauke su akan Kyakkyawan fuskan sa
Duk da tana cikin wannan halin na wahala amma bai hanata sakin Murmushi ba cikin dagawar murya da zafin kamo gashin ta da dayan yayi tace"Herooooooo"
Aiko da sauri Zaif ya ware idanun sa nan taƙe ya sauƙe su kanta inɗa suƙe ƙoƙarin cire mata rigan jikinta, ita kuma tana iyakar ƙoƙarin taga ta kwace kanta
Bai gama firgita ba saida yaji takara da cewa" Uncle Hero Help Me please Zasu Amshi abinkaaaaa.........
More Comment
More Typing
Share Fisabidillah
👩🔬 *Dr. ZAHRA* 👩🔬
_*Funny, love story*_
*By Asmeety Ce*
*ELEGANT ONLINE WRITER'S*
*Free Book*
*Page-23&24*
*_Assalamun Alaikum Masoya ɗuk Mai buƙatar Book ɗin SARAUNIYA SADDIKA Document Naira 500 kacal. Gamai buƙata yayi min Magana ta wannan layin or WhatsApp 07089540330_****
**Short Story**
*_Bismillah Rahman Rahim_*
_Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._
**Alhmdllhi Ala kulli Hamid**
Mary Hankali tashe taƙe kiran wayan Mima amma bata dagawa
Ammeiy ce ta fito tana kallon ta tace"kya kuma lafiya na ganki haka?"
"Ammeiy babu komai" tace tana danna damuwar ta
"Wai ina Mima? Karde haryanzu bata dawo ba ?"
Cikin in ina tace"amm...amm...munyi waya da ita hanzu wai tana hanya layine yayi yawa shiyasa"
"Ok" cewar Ammeiy ta koma ɗaki
A jiyar zuciya Mary tayi tana kara trying numbern Mima Amma haryanzu shiru
Hakan yasa ta gaji ta shige Bedroom
Da gudu ya nufi wajan su
Aiko suna ganin Zaif ya nufosu nan suka saƙe ta suka gudu
Mima hankalin ta baya jikinta duk tabi ta rikice bata iya gane komai
Duhu haka taƙe gani ga jikinta da yaƙe rawa saban tsoro daya gama ratsa zuciyar ta
Zaif yana zuwa ya duka kasa inda take durkushe tana jujjuya bayan ta tana hawaye ga jikinta daƙe ƙirma
Hannu yasa ya rungume ta gam
Aiko cikin tsoro ta fara ture sa tana kuka duk ta fice a hayyacin ta
"Ƙyaleni ku ƙyaleni Please kadda kuzubar min da Mutunci na Ni matan aure ce Wllhy" surutai taƙe yi sosai
Zaif ƙoƙarin riko hannun ta yaƙe amma ina Mima bata cikin hayyacin ta
"Shitttt Stop Zahraaaa" ya ɗaga mata sawa
Kamar a mafarki tajiyo muryan sa
Ido ta kura masa tana hawaye
Kamo haɓar ta yayi yana haɗe fuskokin su cikin ƙasa da Murya yace"Stop it Me Ok?"
Bakinta na rawa tace"Heroooo"
Daga haka tayi lum a jikinsa sumammiya
Ajiyar zuciya ya sauƙe kafin ya miƙe da ita cak ya ɗauki jakarta ya nufi Mota
Yana zuwa ya kwantar da ita a kujeran baya shikuma ya shiga gurin mazaunin Driver yaja Motan
Suna isa gida bayan yayi Parking ya fito ya ɗauke ta cak Direct Side ɗinsa yayi da ita
Yana zuwa Bedroom ya direta Kan Bed kafin ya shige Toilet
Warm water ya haɗa mata kafin ya fito
Inɗa taƙe kwance kan bed ya nufa, yana zuwa ya fara zame kayan jikinta
Rigar ta ya cire nan Albarkatun dukiyar fulanin ta suka bayyana cikin farar Breazia ta
Wani iri yaji a jikinsa
Hannun sa yakai kan zip din sket dinta ya zuge, kafin yayi ƙasa da sket ɗin nan farar pant ɗin ta suka bayyana
Runtse Idanun sa yayi na dan lokaci kafin ya kara ware su kan pant ɗin ta
Hannun sa na rawa ya kamo pant ɗin nan ya fara ƙasa da shi, har ya samu nasarar cire pant ɗin
Ɗuk abinɗa Zaif ƙeyi Idanun sa a buɗe suƙe
Wani irrin abu yaji yana yawo a jikinsa lokaci guda ya nemi nutsuwar sa yarasa Kallon maranta yaƙe babu ko giftawa ganin babu gashi ko dis gashi wajan fari tas gonin burgewa
Hannu yasa ya shafi wajan yana ɗan tura yatsan shi
Motsin da ta farane yasa shi cire hannun sa daga wajan yana cire Breazia ta
Aiko kusan tsuman zaune Zaif yayi ganin Brea's dinta sun Kara girma cikin kwana biyu nan
Cikin rawar jiki ya sanya hannun sa duka biyu ya fara murzasu yana fidda numfashi
Ganin zayyi abinda bai shirya ba yasa shi tashi ya ɗauke ta cak ya nufi Bathroom da ita
Yana zuwa ya sanya ta cikin Bav
A hankali ta fara ware Manyan idanun ta
A kan fuskarsa ta ware su
Cikin shagwaɓa tace"Hero shine kaki kulani ko?"
Baice da ita komai ba ya farayi mata wanka
Bayan ya gama yi mata Wankan shima ya cire kayan sa ya tsaya kasan Shower nan ruwa ya fara ɗukan ƙansa
Mima kanta a ƙasa ɗuk kunya tabi ta rufe ta
Wai yau itane wani kato yayi mata wanka, ɗuk yabi ya kalla mata jikin ta
Tana cikin wannan tunanin taji anyi sama da ita
Runtse Idanun ta tayi
Zaif kan bed ya dire ta kafin ya kashe wutar ɗakin yazo kan bed
Kwantar da ita yayi shima yabi ƙanta
Hannu yasa ya zame Towel ɗin jikinsa nan yaja musu Blanket ya rufe su
Mima duk tabi ta rikice, gashi babu koda pant ne a jikinta, gashi shima babu komai a jikinsa itadai ta shiga uku yau
Tana tsaka da wannan tunanin taji saukar hannun sa kan Brea's dinta Yana sarrafasu , lumshe idonta tayi tana jin yadda yaƙe numfashi da sauri da sauri
Zaif bakinsa ya manna kan nata nan ya kamo harshen ta yafara tsosa
Mima wani irrin Murɗe wa Marar ta yayi batasan sanɗa ta kamo harshen sa tafara tsosa ba
"Ahhhhhhhhh!!" Ya saki wani irrin Sound
Yana juya mata Yawun bakinsa, ita kuma tana haɗiye wa
Hannayen sa biyu kuma suna kan Brea's dinta Farare Yana murzasu a Hankali cikin kwarewa yaƙe yi
Sun kusan ɗauki tsawon lokaci a haka kafin ya zari bakinsa daga nata ya maida su kan Brea's dinta "Zuttttt" yaja ya fara tsosa yana kuma murza ɗayan
Mima wani irrin ruwa taƙe ji yana fita daga jikinta ga kaikayi da wajan yaƙe yi mata , haɗe cinyoyin ta tafarayi tana fidda numfashi, hannu tasa tana murza suman ƙansa
Zaif jin haka yasa shi kara ingiza shi yaci gaba da tsosar Brea's dinta
Zame bakinsa yayi daga kan Brea's dinta Yana kallon fuskarta
Yau ya ɗauki Alƙawarin sai ya maida ta cikekkiyar Matan aure, yanason ya sauƙe mata wannan rawar kai da taƙe yi
A hankali yayi kasa da kansa sannan yasa hannu ya ware cinyoyin ta
sanan yakai hannun sa kasan
ta nan yaji wani irin ruwa mai yauki yana malala a wajan
Cikin fitan hayyaci ya manna bakinsa wajan ya fara lasan ruwan yana zugewa
Kamkame pilllow tayi tana nishi
Ware kafafunta yayi yana kara tura kansa wajan yana lashe ruwan
Harshen sa ya tura
Dan karamin kara Mima tasa tana riƙe kansa
Zaif baya cikin Hayyacin sa haka yaci gaba da zugar ruwan yana karkaɗa wajan da harshen sa
Mima tun tanajin daɗin abin har tafara jin zafi, kuka ta fashe dashi tana rike kansa gashi kafafunta sun gaji ya ware su sosai
Jin kukan nata yayi yawa yasa shi zame bakinsa daga kasan ta yana numfashi da ƙarfi
Kallon fuskar Tata yayi yaga hawaye cabe cabe
Manna bakinsa yayi kan Brea's ɗin ta ya fara tsosar su yana murza wa da ɗayan hannun sa
Zafi sosai take ji
Tana kuka kamar zata mutu ga wani irrin ruwa da yake futa daga kasan ta
Ya ɗauki lokaci yana tsosar Brea's ɗin ta kafin ya zame bakinsa ya mirgina gyafe ya kwanta yana maida numfashi
Itama numfashin take yi tana ƙoƙarin tashi
Ganin haka yasa shi tashi zaune ya jata zuwa jikinsa
Jingina bayan sa yayi da fuskan gadon kafin ya daga ta ya zaunar da ita kan cinyarsa suna fuskantar junan su
kafin ya miƙe ƙafarsa sannan ya ware nata kafar
Hannun sa yakai kasan ta yana shafawa
Duk abinda Zaif ƙeyi idanun sa yana kan fuskarta Mima yana kallonta
Ita ko Mima runtse Idanun ta tayi tana jin abinda yaƙe yi mata
Cikin fitan hayyaci ta kwala kara tana kallonsa jin ya tura yatsun sa cikin Hole ɗin ta yana karkaɗa wa
Bakinsa ya haɗe da nata yaci gaba da Fingering ɗin ta yana karkaɗa wa
Sanda yayi yadda yake so kafin ya cire hannun sa daga wajan ya kamo J ɗin sa ya ware kafafunsa nan natama ya sake ware su ya setting J ɗin sa wajan
Kamkame shi tayi tana ƙoƙarin tashi yayi saurin maida ta ya rike ta da dayan hannun sa dayan kuma ya fara karkaɗa J ɗin sa wajan yana shafawa
Babu abinɗa yaƙe tashi a ɗakin sai Numfashin su da yadda yake karkaɗa J ɗin sa a gabanta ji kake"cakal cakal " haka yaƙe
Ganin ya kai makura yasa shi kara buɗe ta sosai kafin ya setting J ɗin nasa
Cikin rawar murya ya fara karanta Addu'ar Saduwa da iyali
Nan ya fara turawa ciki, jikinsa na rawa
Mima damƙe kafadun sa tayi jikinta na rawa tana girgiza kai
Turawa yake amma taki shiga hakan yasa ya kamo bakinta ya shiga tsosa yana turawa da karfin sa
Ture sa take yi amma ta katsa
Cizo tayi masa a baki jin zafi da tayi a kasan ta
Ganin kan kaciyar sa tashiga yasa shi kamo kugunta ya danna da karfi jikake"furut" ya shiga
A tare suka sanya kara cikin fitar hayyaci ya fara.........
Ohhhh Ni Asmeety yau dai Mima baki ya mutu karshen rashin ji yazo
Ko gabe zata wasan CRICKET 🤭
More Comment
More Typing
Share Fisabidillah
👩🔬 *Dr. ZAHRA* 👩🔬
_*Funny, love story*_
*By Asmeety Ce*
*ELEGANT ONLINE WRITER'S*
*Free Book*
*Page-25&26*
*_Assalamun Alaikum Masoya ɗuk Mai buƙatar Book ɗin SARAUNIYA SADDIKA Document Naira 500 kacal. Gamai buƙata yayi min Magana ta wannan layin or WhatsApp 07089540330_****
**Short Story**
*_Bismillah Rahman Rahim_*
_Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._
**Alhmdllhi Ala kulli Hamid**
Ya fara sama, kasa da ita
Kuka sosai Mima ƙeyi tana rike kafadun sa, zafin da taƙe ji yafi zafin da MAZHAR ya ganawa HIBBA a lokacin da yaƙe danna kansa babu abinɗa Mima taƙe tunowa kamar yadda HUSSAIN yayiwa HUSNA babu gaggauta wa
Zaif kuwa baima san tana yi ba saima kara yin Sex da ita da yake yi yana gurnanin daɗi
"Unc...Uncl... Uncle..... z....za..zafiiiiiiii" tafada tana kara sautin kukan ta
Kwantar da ita yayi ya haura saman ta yaci gaba da bata wuta yana surutai marasa amfani
"Haaaaaaaa daɗi Mima Wllhy akwai..... Ahhhhh Washhhhhhh..... Sweetheart.....Akwai dadiiiiiiiii Ashhhhhhh..... Ammeiy...... daɗi.....zan......za....zan mutu.... Ahhhhh......I love You Zahraaaa"
Sosai yake shigan ta yana danna kai cikin zafi zafi da fitan hayyaci yake yin Sex da ita
Tun Mima tana jiyo yadda Zaif yake Shigarta harta dai na jin komai
Ko matsin kirki jikinta baya yi,
Numfashin tane ya ɗauke babu abinda take ji
Dakin numfashin sane yake ta tashi da haɗuwar jikinsu
"Pat pat pat" haka
After 2hour
Wani kara yasa ke kafin ya faɗa Jikinta yana kamkame ta
Ya kusan ɗauki 30mnt kafin a hankali ya ɗago yana bin fuskarta da kallo
Ganin hawaye ya bata fuskarta ga majina cabe cabe kota inan ta
zufa kam har sauka yake ta goshinta ga gashin kanta ya rufe mata fuska
Hannu yasa ya gyara gashin yana kallon ta
Bayan ya buɗe ya manna wa bakinta kiss sannan a hankali ya furta"I love You My Zahra "
Kafin ya sanya hannun sa ya zame J ɗin sa
Shiɗewa Mima tayi jin zafi da tayi
Toilet ya shiga ya haɗawa kansa Warm water kafin ya shige ciki
Bayan ya fito ya haɗa mata ya ɗaura Towel ya fito wajan bed din ya nufa yana zuwa ya ɗauke ta cak ya nufi Toilet din
Yana zuwa ya dire ta cikin Barf din
Ihu tasa tana ƙoƙarin tashi ya danne ta yana faɗin"Shiittttt sorry Dear Sorry nine ko Sorry"
Kuka take tsosai" Wayyo Allah Ammeiy mutuwa zanyi zafi Uncle Hero ka cire Ni daga cikin ruwan Please Heroooo"
Tausayin ta yaji sosai hakan yasa ya rungume ta yana bubbuga bayan ta
Sanya yaga tayi shiru alamun ruwan ya ɗan huce yasa shi cire ta ya kara haɗa mata wani ruwan, ya sanya ta ciki
Nan ma kuka taƙe tana cize Lips dinta
Bayan ya gama yi mata wanka shima yayi sannan ya ɗauke ta cak ya fito da ita
A jiye ta yayi kan Stool kafin yaje ya cire zanin gadon ya shimfida wani kafin ya ɗauke ta ya kwantar da ita kana ya fice daga ɗakin
Bai jima ba sai gashi ɗauke da Cup da ruwa a cikin
A jiye Cup ɗin yayi yasa hannu ya ɗagowa kan cinyar sa kafin ya ɓalle magani ya bata hadi da ruwa tasha
Bayan ya ajiye Cup ɗin yabi fuskarta da kallo kafin cikin Cool Voice ɗinsa yace"Maye ya haɗa ki dasu?"
Shiru tayi tana hawaye
Haushi yaji cikin dagawar murya yace"I say Maye haɗa ki da wadannan mutanen da suƙe ƙoƙarin yi miki faɗe Tell Me"
Tsoro ne yasa Mima fashewa da wani irrin Kuka mai tsuma rai ta faɗa jikinsa tana,kana cikin rawar murya tace"Ba....ban...bansan suba"
Ta faɗa tana haɗe kafafunta jin yadda wajan yaƙe mata ciwo
Lumshe idonsa yayi sannan cikin radaɗi da zuciyan sa ƙeyi masa yace"U No what?"
Shiru yayi
Shigaba yayi da faɗin"Your My Wife Kuma inada iko akan ki, kulawar ki yana kaina dan haka Why not Baki fadan ba kika fita bada neman izinina ba?"
Kuka Mima taƙe sosai tana kara cusa ƙanta kirjinsa
Ɗago da kanta yayi yana kallon ta yace"Zahraa!!"
Kumburarrun idanun ta, ta ware su jin yadda ya kira sunan ta cikin wata irrinyar tsalo, bata taɓa jin ya ambaci sunan ta ba sai yau kuma sunan bata taɓa jin daɗin taba sai daga bakinsa
"Tell Me Meyasa Baki sanar min ba kika fita?"
Cikin Muryar ta da ya dishe tace"Na kiraka a waya baka ɗaga ba"
Kallonta yaƙe sosai babu ko giftawa kafin yaja Numfashi cikin ƙasa da murya yace"Allah yayi miki Albarka Matata, Allah ya biya ki da gidan Aljanna kamar yadda kika biyani, Allah yajikan iyayen ki yasa su gidan Aljanna ya haskaka kabarin su"
Ɗuk da tana jin haushin sa amma bai hana ta jin daɗin jin wadannan kalaman sa ba
Cikin ƙasa da Murya tace"Herooo!!"
"Ummm" yace yana sanya hannunsa yana shafa B ɗin ta
"Zafi wajan" tana fadin haka hawaye na bin fuskarta
Kwantar da ita yayi kan bed kafin shima ya kwanta yaja musu Blanket nan bacci yayi Wuff da su
Mary kusan idonta biyu ta kwana tana tunanin ƴar uwar ta
Gashi wayan bata dagawa idan ta kira
Haka tasha kukan ta har Bacci ya kwashe ta
Kiran Sallah asuba a kunnen sa
Tashi yayi yana Addu'a kafin ya sauko daga kan bed ya nufi Bathroom
Wanka yayi ya ɗauro Alwala ya fito
Marun jallabiya yasa ya fice Masjid
Bayan andir a can Masallaci suka haɗu da Abbeiy
Kallonsa Abbeiy yayi da Mamaki yace"Dr. Yaushe ka dawo kuma?"
"Abbeiy jiya ne, dare yayi kafin na isa gida shiyasa ban shigo ciki ba kuma a gajiye nake"
Murmushi Abbeiy yayi yace"Ok ya masu jikin kuma?"
Cikin rashin jin daɗi yace"Abbeiy Matar Allah yayi mata ratsuwa"
"Innadillahi wa'inna ilaihi raju'un Allah Ya jikanta da Rahman Ubangiji"
"Amen"yace kafin suka nufi cikin gidan
Abbeiy Bedroom ɗin sa ya shige
Shi kuma Zaif Bedroom ɗin su Mima ya nufa
Yana zuwa ya tura kofar ya shiga
Mary daƙe Zaune kan abin sallah ta juya da sauri tana Murmushi Cak ta tsayar da Dariyar ganin wanda batayi sammani ba
Zaif kallonta yayi yace"tashi ki ciromin kayan ta"
Cikin rashin fahimta tace"Uncle Kayan waye?"
Wani irin kallo yayi mata kafin yace"Dawa kuƙe tare a ɗakin"
Ganewa da hakan da Mary tayi ne yasa ta miƙe da sauri ta buɗe Wardrobe ta ciro doguwar rigan Mima ta miƙa masa
Yana karba yace"Her pant and Breazia"
Cikin jin kunya Mary ta ciro Pink pant ɗin Mima da bra ɗin ta
Karba yayi ya fice daga ɗakin
Da kallo Mary tabi bayan sa
Bayan ya fita tace"Kuttt akwai abu Kenan"
Turo kofar yayi a hankali
Zaune ya tar da ita bakin bed tana hawaye
Karitso wa yayi cikin sauri , zama yayi yana janta zuwa jikinsa cikin Sexy Voice ɗinsa yace" What Happen to My Sunshine?"
Turo Baki tayi cikin shagwaɓa tace"bana iya tafiya"
"Ina kiƙe son Zuwa"
"Toilet"tabashi amsa tana turo baki
"Kashi zakiyi ko fitsari?"
Hannu tasa ta fara dukan kirjinsa tana kukan Shagwaɓa
Dariya yayi yana kara rungume ta
Bakinsa yakai kunnen ta yace"Tell Me, ko kunya kiƙe ji?"
Gyaɗa masa kai tayi tana ɓoye fuskarta
Murmushi yayi yace"Kunya tsakani na daƙe ai ya ƙare Zahraa"
Lumshe idon ta tayi tana jin yadda sunan ya shigeta har cikin zuciyar ta yadda yaƙe kiran sunan yana matukar yi mata daɗi
Dagota yayi cak ya nufi Toilet
Yana zuwa ya direta kasan Shower, Shima kayan jikinsa ya cire nan ya fara yi musu wanka
Wani irin salo Zaif yaƙe yi mata wanda ɗuk tabi ta rikice ga Yadda yaƙe sarrafa kirjinta
Lumshe idon ta tayi tana shafan suman ƙansa
Sanɗa yayi mai isarsa kafin ya juyar da ita jikin bango ta bashi daya, shi kuma ya rungume ta ta baya nan ruwan ya fara dukan bayan sa, kansa ya cusa a wuyan ta yana shin shina wuyan
Hannun sa kuwa yana kan kirjinta
Mima abinɗa Zaif ƙeyi mata ba shine yasa ta hankalin ta tashi ba ,jin yadda J ɗin sa yaƙe gogan mazaunin ta ne ga tauri ɗuk ta tsora ta
Bayan sun kammala yin wankan ya fito da ita ya dire ta Kan bed kafin ya ɗauko mai ya fara shafa mata
Bayan ya kammala yin komai shima yayi nasa ya dagota suka fito falo
Zama yayi da ita kan kujera kafin ya kunna musu Tv plasma tashar Aljazira nan suka fara kallo
Mima Allah² taƙe Zaif ya tashi ya shige ta tafi Bedroom ɗin su
Zaif ganin kamar hankalin ta baya kan kallon yasa shi kamo hannun ta yana kallon ta yace"Sunshine What Rong with you?"
Tana sunkuyar da kai tace"Game naƙe Son bugawa a wayan ka"
Yana Murmushi ya tashi yace"Bara na ɗauko miki kiyi Ok?"
Gyaɗa Masa kai tayi
Bedroom ya shiga
Mima tana ganin haka ta miƙe ta fara tafiya amma ina ta ƙasa takawa
Yarfa hannu ta tsaya yi
A hankali taƙe takawa harta isa kofar fita
Buɗe kofar tayi ta fice tana hawaye
Daƙer Mima tayi taku harta isa kofar babban falon gidan
Buɗe kofar tayi ta shiga
Babu kowa a falon hakan yasa ta haura Bedroom ɗin su
Tana zuwa ta buɗe kofar ta shige
Mary daƙe Zaune gaban Mirror ji tayi an turo kofa
Juyowa tayi nan idanun ta suka sauka kan Mima daƙe hawaye tana ɗin giza kafa daƙer taƙe takawa
Cikin tashin hankali Mary ta miƙe tana kamo hannun ta tace"Mima Meyasa meki a kafa"
Fashewa Mima tayi da kuka tana zaman bakin bed
Itama Mary zama tayi tana tambayar ta cikin tashin hankali
Mima sanda tayi mai isar ta kafin ta kalli Mary tace"Mary daman haka Uncle yaƙe mugu, Ashe mugutar Tashi har ya kai ya...." Sai kuma tayi shiru tana Hawaye
Mary ganewa tayi abinɗa Mima taƙe fadi amma sai tayi kamar bata gane ba tace"Mai yayi miki, kodai duka ne yayi miki?"
"Aida duka ne da sauki, yasha dukana amma duk da inajin zafin hakan amma nayau wllhy yaci uwar duka "
"Wai Ni kifadan mana Meyayi miki haka?" Mary ta faɗa tana irrin ɗaure fuska alamun tana jin Haushin Mima
Mima tana kuka tace"Wllhy Mary na tsani Hero bana kaunar sa babu wadda nafi tsana sama dashi "
Tsaki Mary tayi tana tashi tace"Kyaji dashi ai tunɗa Bara ki fadan abinɗa yayi miki ba, kuma Allah idan baki daina kukan nan ba zan haɗa ki da Ammeiy nasan ita dai baza ki ɓoye mata komai ba"
Kamo hannun ta Mima tayi tana kallon ta tace"dan Allah kadda ki Faɗawa Ammeiy Please"
Zama Mary tayi tana kallon ta tace"Ok naji fadamin inajin ki"
Shiru Mima tayi na dan lokaci kadan kafin ta ɗago ta kalli Mary tace"Sis Hero yayi...yayi S dani"
Waro idanu Mima tayi cikin jin abinɗa Mima ta faɗa tace"S dai kika ce Mima shi Uncle ɗin ya aikata hakan?"
Kuka Mima taƙe yi sosai, gyaɗa kanta tayi
"Garin yaya kuma ai jiya a ina kika zauna har ya samu yayi miki hakan?"
Mima labarin komai ta kwashe ta gayawa Mary da abinɗa ya shiga tsakaninsu da Zaif
Aiko Mary ta tausaya mata sosai
Janta tayi ta rungume ta tace"Sorry sis gaskiya Uncle ya Baki wahala, amma ai nikam ina cikin farin ciki ko babu komai zaki rage sanar da kiƙe masa, insha Allahu kuma na tabbatar Uncle Hero Yana matuƙar Son ki Allah yabaku yara masu Albarka muɗai Baby girl muƙe so"
Cikin kuka Mima ta kaiwa Mary ɗuka tana Hawaye
Mary Dariya tayi tace"kai kiyi a hankali Wllhy kinsan halin Uncle Hero kina wasa mishi da kanki Allah zakisha mamaki na jiya ma baki garu ba kenan?"
"Allah zan haɗa ki da Hero Kika saƙe tabo Ni" cikin shagwaɓa ta faɗa hakan tana kallon Mary
Ɗariya Mary tayi tace"Ok na daina amma na tambaye ki mana Sis"
Kallonta Mima tayi alamun tana jinta
"Amm Please akwai Zafi sosai ne haka?"
Kuka Mima tasa tana bubbuga kafa, aiko kara tasa tama manta cewa akwai ciwo a gun
Mary kallonta tayi tana kamo hannun ta tace"Sorry kin manta ko"
Gyaɗa Mata kai tayi
"Ok taso muje kiyi wanka kinji"
Tashi sukayi suka shige Toilet
Zaif Yana fita yaga Mima batanan Murmushi yayi yace"zan kamaki Yarinya"
Sai kuma ya tsaya yana tunanin kafin Yace"Allah yasa kadda ta Faɗawa Ammeiy"
Yunin ranar kuwa haka Mima tayi a daki tana jinya, inda Mary taƙe taimaka Mata
Ammeiy da ta tambaye Mary Ina Mima cewa tayi kanta na ciwo tana Bacci
Da washe gari kuwa Mima tana tashi taji jikin nata wasai babu wani ciwo da taƙe ji a wajan sai dai tadan rame kaɗan
Tana zaune a falo tana kallon Tv ya shigo falon
Juyowa tayi aiko tana ganin shine ta miƙe da gudu tayo Bedroom tana sanya key a Kofar
Zaif Murmushi yayi yana lumshe idonsa wani irrin hai yaji a zuciyan sa dan tunɗa tabar wajan sa ya shiga ƙyawar ta gashi yana bukatar jin ɗumin jikin ta
Zama yayi kan kujera yana kallon Tv
Murmushi yayi yace"You like India Films Sunshine"
Ammeiy ce ta sauki tana kallon sa tace"Yau kaine zaune a falon nan harɗa kallo Son?"
Tsosa kyeya yayi yana Murmushi yace"Ammeiy nima yanzu na shigo fa"
Ammeiy tana zama tace"Ina ita Miman?"
"Ammeiy nima ina zuwa ta shige Bedroom"
Batace Masa komai ba saima kallonsa da ta tsaya yi ganin ɗan nata ya karayin kyau cikin kwana biyun nan ga Murmushin daƙe ɗauke a fuskan sa
Bayan Sati biyu
Abbeiy ne zaune shida wani Dattijo
Dattijon kallon Abbeiy yayi yace"kayi hakuri da abinda zance dakai Alhaji Abubakar wannan Yarinyar tunɗa dan ka yaje suka gama magana to tun a wannan ranar ta kasa kwantar da hankalin ta kullum cikin kuka taƙe har yakai ga muka kaita Hospital likitoci sukayi bincike nan aka gano ciwon zuciya ƙe damin ta, bayan an sallame mu muka dawo gida nan Mahaifiyar ta, ta tilasta mata ta faɗi abinɗa taƙe boyewa nan taƙe sanar mata wai ita bata Son auren da za'ayi mata da ɗan ka, shiyasa nace Bara nazo na baka hakuri kuma kabawa ɗan naka yayi hakuri Please kadda abotan mu ya ɓace"
Murmushi Abbeiy yayi yace"Babu komai, ai shima munyi masa aure tun tuni" nan Abbeiy ya bashi labarin komai gamai da auren Mima da Zaif akan Tun suna ƙanan aka bashi Mima matsayin matar sa
Mahaifin Hafsat yaji daɗin haka sosai , godiya yayi wa Abbeiy kafin sukayi sallama ya fice
Kwance yake yana juyi kan katafarin Royal Bed ɗin sa
Tashi yayi ya zauna yana ɗafe cikinsa
Can kuma sai ya fesar da numfashi kafin ya miƙe ya fice daga ɗakin
Mima waya ta ɗauka tana faɗin"Fisabidillah Ni kaɗai zakubar Ni a gidan sai kace mayya Bara na kira ku"
Wayan ta aza a kunnen ta , ana dagawa tace"Wai haryanzu baku tashi bane , ina Ammeiy kuzo mana yanzu kam Wllhy na gaji da zama Ni Kadai"
Dariya Mary tayi tace"badai ƙe kaɗai bade"
"To nida Waye a gidan inba Ni kaɗai bace"
"Mijin ki mana ai yana gida sai kije kusha love kawai yarinya"
Tsaki Mima taja tana kashe wayan tace"Shegiya wani Mijin Allah ya tsare Ni na saƙe kwanci da wannan Katon ya bani wahala"
A jiye wayan tayi kan bed kafin ta gyara Towel daƙe ɗaure a kirjinta kana ta juyo da niyyar shiga Toilet Idanun ta ya sauka kan kyakkyawan fuskarsa
Zuciyarta ce ta bada sauti rasssss
Ta fara ja baya tana girgiza masa kai
Takowa Zaif yayi har inɗa take kafin yasa hannu yaja Towel ɗin nan taƙe surar jikinta ta bayyana inɗa babu komai a jikinta
Mima ihu tasa tana kare kirjinta da hannu
Cilli yayi da Towel ɗin kafin ya zame singlet daƙe jikinsa da doguwar wandon sa, ya rage daga shi sai Boxer sannan yasa hannu ya ɗauke ta cak ya dire ta Kan bed yabi ƙanta
Cikin jin tsoro ta buɗe baki zata kwalla kara yayi saurin........
More Comment
More Typing
Share Fisabidillah
👩🔬 *Dr. ZAHRA* 👩🔬
_*Funny, love story*_
*By Asmeety Ce*
*ELEGANT ONLINE WRITER'S*
*Free Book*
*Page-27&28*
*_Assalamun Alaikum Masoya ɗuk Mai buƙatar Book ɗin SARAUNIYA SADDIKA Document Naira 500 kacal. Gamai buƙata yayi min Magana ta wannan layin or WhatsApp 07089540330_****
**Short Story**
*_Bismillah Rahman Rahim_*
_Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._
**Alhmdllhi Ala kulli Hamid**
Yayi saurin haɗe bakinsu, nan ya shiga bata rikitattun sumbata yana tsosar Lips ɗin ta
Mima hannu tasa ta fara ture sa amma go gizau
Hannun nata ya kamo yayi sama dasu ya danne da pilllow nan yaci gaba da zugar yawun bakin ta yana hadewa
Sosai Zaif yaƙe Romantic ɗin ta kafin daga karshe ya fara shigar ta
Kamkame sa tayi tana kuka
Ɗuk da wannan shine karo na biyu da ya shige ta amma har yanzu hanyar a rufe rub kamar ba'a taba buɗe taba
Turawa yayi da dukan karfin sa kafin ya shiga
"Wayyo Allah Hero Zafi.... Ammeiy!!!" Kuka taƙe tsosai kamar ranta zai fita
Zuwa yanzu Zaif baima san tana yiba sanɗa yayi mai isar sa kafin yayi wata kara ya faɗa Jikinta yana maida numfashi
Mirgina wa yayi gyafe ya kwanta yana lumshe idonsa jin yadda mararsa tayi wasai
Mima kuka taƙe tana jan majina, tashi tayi ta shige Toilet tana yarfa hannu
Kallonta yaƙe har ta shige kafin ya sauƙe ajiyar zuciya ya miƙe yabi bayan ta
Tana cikin Bav ya same ta, Shima shiga yayi cikin yana janta zuwa jikinsa
Ture sa ta farayi tana turo baki
Murmushi yayi yace"Sorry nine ko?"
Gyaɗa masa kai tayi tana kwantar da kanta a kirjinsa
Cikin ƙasa Murya tace"Hero zafi"
Ɗagowa yayi yana kallon ta yace"Muga wajan ko yaji ciwo sosai?"
Yana faɗin haka ya ɗaura ta kan Bav ɗin kafin ya ware kafafunta lumshe idonsa yayi yana Numfashi ganin wajan yayi ja
Hannu yasa ya shafi wajan
Yana kallon ta yace"Nan ko?"
Cikin shagwabe fuska tace"Eh"
A hankali yakai bakinsa wajan nan ya fara motsa bakin nasa alamun dai Tofi yaƙe yiwa wajan
Kallonsa taƙe harya kammala ya ɗago yana kallon ta yace"yayi sauki?"
Gyaɗa masa kai tayi
Murmushi yayi yana manna bakinsa wajan
"Uhmm...Uhmmmm....Uncle Hero!!!"
Cire bakinsa yayi daga wajan yana Dariya
Turo baki tayi tana kallon sa
Wanka yayi musu kafin suka fito
Kayansa ya sanya, itama ta sanya nata kafin ya zauna baƙin bed ya ɗaura ta kan cinyar sa yana kallon ta yace"Zahraa!!"
Ɗagowa tayi ta kallon sa amma bata amsa ba
Cikin Wata iriyar Murya yace"I LOVE YOU ZAHRAA!!"
Kamar a mafarki taji kalaman sa cikin Mamaki taƙe kallonsa
Gyaɗa Mata gira yayi kafin a hankali ya zaunar da ita bakin gadon shi kuma ya duka har ƙasa yana kamo hannun ta yace"Yes Mima ZAIFUDDEN ABUBAKAR MUSTAPHA LOVE YOU ZAHRA ABUBAKAR MUSTAPHA"
Girgiza kanta ta farayi tana zame hannun ta daga rikon da yayi mata kafin ta miƙe tsaye tana hawaye tace"No No Hero nasan dai tunɗa na taso baka sona Ka tsaneni shine yanzu dan kasan daɗi na ka ɗan dani zakina ka amshi budurcina sannan kace kana sona? Why tell? Da wacce manufa kaƙe sona? Jikina kaƙe so ko ni kake so? So na kaƙe ko sha'awa ta kaƙe? Lalle kuwa idan har So na kaƙe kayi kuskure saboda Ni Zahra bana SONKA Uncle Hero I Hate you"
Tafada tana fashewa da kuka mai tsuma rai, kuka taƙe kamar ranta zai fita , babu abinɗa taƙe takaicin sa kamar wai Zaif ne ya amshi budurcin ta
Zaif tsuman zaune yayi idanun sa yayi jazir, idanun sa sunyi baƙi babu abinɗa yaƙe gani ga kansa daƙe masa barazanar tarwatse jikinsa ne ya ɗauki rawa har haƙoran sa yana haɗuwa"kat kat kat" Haka
Tashi yayi jiki a sanyaye ya nufo inɗa taƙe, yana zuwa ya ɗuka inɗa taƙe durkushe, hannu yasa ya ɗago da kanta kafin cikin raunin murya yace"idan kina tunanin baza ki soni ba lalle kuwa ayau Bama sai gobe ba zakiyi kisa a nan gidan, ɗuk laifin mutum ana iya yafe masa, Allah ma muna yi masa laifi kuma ya yafe mana balle mutum, Zahra nasan Ni mai laifi ne a wajanki kuma ɗuk laifina ina yinsa ne saboda ina sanki bawai dan na tsaneki ba, Zahra tun kina karama naƙe dakon San ki Badan ina Sha'awar kiba a a Son ki a jikin jinina yaƙe Son ki tunɗa Allah ya halicci Ni ya datsa min Son ki a Cikin zuciya ta , Please ki Soni koda kwacin kwancin yadda naƙe Son ki Wllhy idan bakice kina Sona ba zan iya rasa raina Yau ba sai gobe ba" ya karishe maganan yana zub da hawaye
Mima Duk da tana cikin wannan yanayin amma ta tausaya masa
Hannu tasa tana kamo haɓar sa tace"Kayi hakuri Hero banajin zan iya rayuwa da kai , bana jin zan iya Sanya zuciya ta ta So ka bacin bata koda Kaunar ka, inaso ka yafe min kuma ina mai baka hakuri kadda ka cutar da kanka a kan Zahra Because Zahra Hate you More"
Tashi yayi yana kallon ta idanun sa sun canza kala yana nuna ta sa yatsa yace"Karya kiƙe Zahra ko kinki ko kinso dole ki amshi Soyayyan Zaifudden kuma dole ki zauna dashi ki haihu dashi a matsayin Miji kuma ki raini yaransa wannan kisa a Ranki , kuma daga yau koda kofar gida ban baki izinin fita ba "
Murmushin bakin ciki Mima tayi tana miƙe wa tsaye tace"Zaifudden kenan Idan na fita ka saƙe Ni kaga zanfi kowa farin cikin hakan, kuma batun Soyayyan ka ina mai tabbatar maka cewa Ni Zahra ba kallan ƴan matan nan da kaƙe tunani ba aha, Kuma yawo yanzu nafara sai inɗa maina ya ƙare kasa a ranka aha"
Tana gama faɗin haka ta shige Toilet
Cikin zafi Zaif ya fice daga ɗakin yana huci
Direct Side ɗinsa ya nufa yana zuwa ya faɗa kan kujera yana huci kamar zaki
"Lallekuwa idan haka ne dole zai san yadda zayyi da Zahra"
Mima na shiga Toilet ta zube har ƙasa ta fashe da kuka tana girgiza kai, sosai taci kukan ta har ta koshi
Kafin bisani ta miƙe ta wanƙe fuskarta ta fice, kwanciya tayi kan bed tana tuno da Maganganun Zaif Murmushin bakin ciki tayi kafin tace"Hmmmm Zaif yanzu aka fara wasan zakayi bayani idan da Zahra kaƙe"
A haka har Bacci ya ɗauke ta
Da Daddare misalin ƙarfe 9 suna zaune a falo Mima na Game a wayan ta Mary Kuma tana Chatting sai Ammeiy daƙe Kallon Labarai a Sunday Magazine
Da Sallama Abbeiy ya shigo
Bayan ya zauna Mima da Mary suka gaida shi kafin ya kalli Mima yace"Mamata kin shirya gobe fa zaki fara aiki a Hospital"
Murmushi tayi tace"Eh Abbeiy"
Abbeiy Murmushin jin daɗi yayi kafin yace"Gud girl Allah yayi miki Albarka"
Da "Amen" suka amsa
Jiki a sanyaye ya nufi kofar shigan falon a hankali yayi sallama
Karɓa sukayi amma banɗa Mima dako kallo bai isheta ba
Zama yayi bayan ya gaida su Ammeiy da Abbeiy
Mary ce ta ɗago tace"Uncle Ina yini"
"Lafiya"ya amsa mata yana kallon Mima dako a jikinta tayi kamar batama sanda zuwan saba
Abbeiy ne ya kalli Zaif yace"Gobe idan Allah yakaimu Zahra zata fara zuwa Hospital"
Kallon Abbeiy yayi kana yakai kallonsa kan Zahra yaga sai Murmushi taƙe
"Bakaji na ne Dr. Nace Gobe Zahra zata fara aiki"
Murmushin da yafi kuka zafi yayi yace"Allah yakaimu Abbeiy"
Abbeiy yana Murmushi yace"Amen"
Tashi yayi ya fice daga Falon yana ɗafe kansa daƙe juyawa kamar zai faɗi
A hanya daƙer ya isa part ɗin sa yana shiga Bedroom ya nufa ya faɗa kan Bed ya Kwanta Yana maida numfashi
Wani irin tari ne yazo masa da sauri ya miƙe ya nufi Toilet nan ya fara tari kamar zai cire kirjinsa jin yadda yaƙe masa raɗadi
Wasu gudan jinine suƙe fitowa daga bakinsa kamar an aiko su , sosai yaƙe tarin har yana riƙe setting zuciyan sa
Bayan yaji saukin sa ya wanƙe bakinsa ya fito ya faɗa kan bed nan bacci yayi Wuff dashi
Da asuba Mima ta shirya cikin riga da wando sai ta sanya safan kafar ta dana hannu ta ɗauki jakarta da itacan wasan CRICKET sannan ta sanya Face kap ta fice daga ɗakin
Kofar get ɗin gidan ta buɗe nan ta nufi Motan da yaƙe zuwa ɗaukan ta
Tana shiga bayan motan ta kalli Budurwar daƙe cikin Motan tace"Hmmm yau babu boye boye kenan kodai takurarran baya nan?"
Murmushi Mima tayi tace"Ruky kenan ai yana nan yanzu na daina jin tsoron sa ai"
Dariya sukayi suna tafa hannu
Suna isa gun wasan CRICKET
Da sauri suka fito suna jin spiker ƙe kiran sunan su babu ma kamar na Mima
Couches daƙe tsaye suna jiran zuwan su Mima suna ganin fitowar su , suka nufo su daya daga cikin yana kallon Mima yace"Master Zee ƙe muƙe jira fa"
"Sorry Sire" tace tana shiga cikin filin wasan CRICKET
Nan Couch ya bada hannu ya busa wushir daga nan aka fara wasa
Jama'ar daƙe wajan masu jajayin riga sune mabiyan bayan Mima
Su kuma masu blue ɗin riga su ne mabiyan Ruky
Aiko wasa ta ɗau wasa
Mima taci Ruky tso uku
Ita kuma Ruky taci Mima tso biyu
Wasan kuma karewar sa maki 5 ne
Cikin kankanin lokaci Mima ta cinye wasan nan Team na Master Zee suka fara yin ihu wasu kuwa suna ɗaga hoton Mima suna jin daɗi
Hannu Ruky ta bawa Mima tana faɗin"Shegiya ƙe dai baki faɗuwa a wasan nan gaskiya"
Itama Mima tana Murmushi tace"aiko gwara kinyi joining My Team yafi miki inba haka ba zan ringa cinki kuwa"
Dariya Ruky tayi tana kallon Mima tace"Muje kadda rana tayi kinga kadda asan mun fita"
Mima na dariya suka nufi wajan Motan su , suna ƙoƙarin buɗe kofar suka jiyo Muryan Couches ɗin su suna yi masu Magana
Tsayawa sukayi
"Master Zee yakamat izuwa yanzu ki ringa karban kyautar ki kina tafiya dashi gida"
Shiru Mima tayi kafin tace"zamuyi wannan Maganan daga baya yanzu ina sauri"
Tana gama fadin haka ta shige Mota Driver yaja yabar wajan
A ɗan gyafen gidan su Mima nan aka sauƙe ta , tana Murmushi tayi musu by by kafin ta juya ta nufi cikin gidan
Tana shiga kuwa dai dain Zaif ma ya fito nan idanun sa suka sauka kan Mima
Wani irin jirine yaso ɗiban sa taƙe a ɗafe kansa
Mima da batasan ma Zaif yana tsaye daga wajan Parking space ba ta wuce ciki Abinda
"Ina taƙe zuwa da wannan uban safiyar nan kuma daga ina ta taso da wannan shigar tata?" Cikin sauri yabi bayan ta.......
More Comment
More Typing
Share Fisabidillah
👩🔬 *Dr. ZAHRA* 👩🔬
_*Funny, love story*_
*By Asmeety Ce*
*ELEGANT ONLINE WRITER'S*
*Free Book*
*Page-29&30*
*_Assalamun Alaikum Masoya ɗuk Mai buƙatar Book ɗin SARAUNIYA SADDIKA Document Naira 500 kacal. Gamai buƙata yayi min Magana ta wannan layin or WhatsApp 07089540330_****
**Short Story**
*_Bismillah Rahman Rahim_*
_Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._
**Alhmdllhi Ala kulli Hamid**
Ya shiga falon yaga bata nan hakan yasa shi nufan Bedroom ɗin su
Yana zuwa ya riske Mary tsaye tana yafa gyalle
Jin an buɗe kofa yasa ta juyowa kallonsa tayi tsaye yana mata wani irin kallo kafin yace"Where is she?"
Mary cikin tsoro ta nuna masa kofar Toilet, kafin ta ɗauki Wayoyin ta da Laptop ta fice daga ɗakin
Daman ta shirya aiki zata
Zama yayi kan Stool Yana jiran fitowar ta
Mima kuwa da batasan abinɗa ƙe faruwa ba
Wanka tayi ta ɗauro Towel ta fito
Idon ta ne ya sauka a kansa , taɓe baki tayi ta nufi wajan Wardrobe tana ciro da kayan ta
Zaif kallonta ta ya saya yi yana kallon satala satalan cinyoyin ta wani irrin yawu ya haɗiye kafin ya daƙe yace"Daga ina kiƙe da wannan safiyar?"
Juyowa tayi ta kallesa kafin kai tsaye tace"daga wajan wasan CRICKET naƙe"
Da Mamaki yaƙe kallon ta yace"wasan CRICKET?"
Gira ta daga masa kafin taci gaba da sanya kayan ta
Yana daga tsayan ta shirya cikin kayan ta sap kafin ta ɗauki wayar ta da Laptop ɗin ta sai makullin Mota da Abbeiy ya ɓata jita ta yafa dan karamin gyallen ta ta ɗauki jakarta tayo hanyar fita
Tsayawa tayi tana kallon sa tace"Malam zaka iya bani hanya na wuce?"
Idanun Zaif sunyi jazir hannun ya ɗaga da niyyar sharara mata mari tayi saurin gaucewa tana kallon sa tace"tab marina wai zakayi Hero?"
Damƙe wuyar ta yayi yana huci idanun sa sunyi jazir yace"Zahra zan iya kashe ki kuma na kashe banza Alright?"
Murmushi tayi tace"Idan kafasa Zaifudden, kill me"
Hawaye ne yaƙe zubuwa daga idanun ta
Shima Zaif hawayen yaƙe, cire hannun sa yayi daga wuyan ta yajata ya rungume ta yana hawaye
Kamkame jikinsa tayi tana kuka
Sundau lokaci a haka kafin ya zame jikinsa ya riko hannun ta suka fito falo
Direct wajan Daining suka nufa inɗa Ammeiy da Abbeiy ƙe Zaune
Kujera yaja mata ta zauna kafin shima ya zauna gyafen ta
Gaida iyayen nasu sukayi
Ammeiy daɗin ganin su a haka tayi tana kuma kara godewa Allah daya haɗe zuciyoyin yaran nasu fatan ta yanzu shine Allah yasa su dau wama ahaka
Zaif Tea kawai yasha
Ita ko Mima cika cikinta tayi kafin tace"Ammeiy zan wuce"
Murmushi Abbeiy yayi yace"Yau Mamata zata fara aiki ina cikin farin ciki sosai"
"Ni kuma ina cikin baƙin ciki ba"
Tace ta ƙasa ƙasa tayi Maganan ta yadda babu wadda yaji ta
Miƙe wa sukayi a tare
Kallonta Zaif yayi yana kallon Abbeiy yace"Abbeiy tare zamu wuce idan na ajiye ta sai na tafi Hospital"
Abbeiy Yana murmushi yace"Hakan ma yayi ai sai kun dawo Allah ya tsare"
Da "Amen" suka amsa inda ita ko Mima ba dan taso ba zasu tafi atare
Suna fita suka shige Mota nan Zaif yaja Motan yabar giɗan
A wajan Parking space daƙe Hospital ɗin
A nan yayi Parking
Mima hannu tasa da niyyar buɗe kofar Motan
Ganin haka yasa Zaif kamo hannun nata yana kallon ta yace"Ban baki Umarnin Magana da na miji ba, kuma daga nan Ban amince ki fita koda bakin Get nan ba idan bani na baki izini ba, batun nazo kuma idan kin gama aikin ki zanzo nan da 3:30pm mutafi gida"
Kanta a ƙasa tace"To insha Allahu zan kiyaye"
Yana Murmushi yace"Gud Wifey"
Ɓuɗe Marfin Motan tayi ta fice
Tsayawa tayi tana kallon sa kafin tace"Sannu uba na nace sannu, kana faɗin kadda nayi koda magana da ko wanni na Miji naga dai Kaima na mijin ne so yanzu za'a fara kuma fita dai Wllhy sai inɗa Mai na ya tsaya aha Kuma ina jiranka karfe ukun sai kazo" tana gama fadin haka ta shige cikin Asibitin tana kunkuni ƙasa ƙasa
Murmushi Zaif yayi shi tsiwar tama burgesa yaƙe
Jan Motan yayi yabar harabar Hospital ɗin
Parking yayi ya fito dai dain kuma Umar shima ya fito yana kallon Zaif yayi Murmushi yace"nima Zaif ban gane maka ba 2days"
Kallon Kamar ya Zaif yayi masa
"Mushige ciki muyi Magana"cewan Umar suna shiga cikin Hospital ɗin
Direct Office ɗin Zaif suka wuce
Suna zuwa suka sami kujera suka zauna
Ɗafe kansa Zaif yayi yana fesar da numfashi
Kallonsa Umar yayi yace"Dr. Tell Me maike damin ka Please duk ka canza ka rame "
Idanun sa da tayi jazir ya ware su kan Umar yayi kallonsa cikin raunin murya yace"I'm feel in love"
Zaro Ido Umar yayi yace"What!!"
Fesar da numfashi Zaif yayi nan ya bawa Umar labarin abinɗa ya shiga tsakaninsu da Mima da kuma yadda yanzu yaƙe Son ta
Umar Murmushi yayi yana kallon Zaif yace"Your Rong Dr"
Wani kallo Zaif yayi masa
"Yes Your Rong, Dr Why ka aikata hakan tun yanzu ai dole ta raina ka, kuma fa kace ada baka kaunar ta baka Son ta saida Ka amshi budurcin ta kafin kafara Son ta aiko nine dole nace ba sona kaƙe ba sha'awata kaƙe"
Cikin damuwa Zaif yace"Than What Shall I do?"
Umar gyara zama yayi kafin yace"Zaka share ta, ka fita daga harkan ta kuma ka daina nuna kana damuwa da ita batun Son ta kuma kayi kamar baka Son ta kai dai Abinda zakayi kayi kamar baka taba sanin Mai suna Zahra ba a rayuwar ka, kaga daga nan Ni nafada maka da ƙanta Zahra zata zo tace tana Son ka, kuma batun kwanciyar Aure kuma ka hakura nadan lokuta kadan ita da kanta zatazo ta naimeka da kanta tana buƙatar ka, Kuma da Son samune ma idan tazo kaja mata aji kayi kamar kaima baka buƙatar hakan sai kaga tana shan wahala sannan ka biya mata buƙata kaga daga nan ma zakayi yadda kaƙe so da ita, nidai shine shawarar da zan baka idan yayi maka fa"
Murmushin da bayyi zato ba ya kuɓuce wa Zaif yana shafa kansa yace"That Good Solution"
Mima tana shiga Direct Office ɗin Abdullah ta nufa tana zuwa ta same shi kuwa yana saka da aiki
Jiransa tayi ya gama kafin ya fito da ita nan yabi ko ina na cikin Asibitin ya nuna mata da kuma aikin su
Office dinta ya nuna mata nan tayi godiya ta shiga
Tana zama kan kujera tace"Aiki banason ta amma sai nayi?"
Wata Nurse ce ta shigo hannunta riƙe da wasu Files
"Barka da zuwa Sister"
"Yawwa"tace tana kallon Nurse ɗin
Murmushi Nurse ɗin tayi kafin tace"Are You DR. ZAHRA ?"
"Yes I Am, Any problem Sis?"
Tace tana bin Nurse ɗin da Kallo
Miƙa mata Files ɗin tayi tace"Dr. Abdullah yace na kawo miki kiduba sai kisa hannu"
Kamar ba tayi tana yatsuna fuska
Ko karanta Files ɗin batayi ba ta sanya hannu ta miƙa wa Nurse ɗin
Kallonta Nurse tayi tace"Dr. Zahra Baki karanta bafa"
Harara Mima ta dalla mata kafin tace"Anywhere"
"Ok Thank" fita Nurse ɗin tayi
Misalin ƙarfe 2:00pm
Tana zaune a Office tana Game a wayan ta aka turo kofar Office ɗin aka shigo
Ɗagowa tayi
Murmushi tayi kafin ta miƙe tsaye tace"Dr. Abdullah "
Shima Murmushin yayi yace"Dr. Zahra kya muƙe jira fa"
Cikin rashin ganewa Mima tace"Like How?"
Yana Murmushi yace"Aiki We start now"
Mima batasan Kan Komai ba tace"Okayy"
Fita sukayi Abdullah yana gaba Mima na baye dashi suka nufi ɗakin tiyata
Suna shiga nan wata Nurse ta mikawa Mima kaya irrinta Likitoci wadda idan zasu shaga yin aiki a ɗakin tiyata
Kayan rigane da wando Blue da hula sai face mark da hanglop da takalmi
Suna shiga ciki Mima ta zaro ido waje
A zuciyar ta tace"Wai daman irrin wannan aikin ne ta sanya hannu?"
Tana fesar da numfashi tace"Akwai Matsala Wllhy"
Aiko aiki aka farayi na cire wa wani Soldier Bulet a kirjinsa
Inɗa Mima ta tsoro ta da hakan jikinta na kirma haka aka gama aikin suka fito
Direct Office ɗin ta ta wuce tana zuwa ta wuce Toilet nan ta fara korara amai babu gaggauta wa
Sanda tayi mai isar ta kafin ta wanke fuskar ta da bakinta ta fito tana sauke numfashi
Zama tayi kan kujera tana sauke numfashi
"Gaskiya akwai Matsala idan har wannan ne aikin"
Misalin ƙarfe 3:30pm
Dai dai Mima ta fito domin zuwa gida , tana tsaye daga gun parking space Motan Zaif ya turo kai
Tun daga nisa yaƙe kallonta yana Murmushin mugunta
Tunowa yayi da Maganan Umar sosai yaji daɗin shawarar da abokinsa ya bashi
A gaban ta yayi Parking
Mima na ganin sa ta turo baki tana ta kawa a hankali har ta isa inda Motan yaƙe
Tana zuwa ta buɗe kofar ta shige tana Sallama ƙasa ƙasa
Amsa yayi fuska babu yabo ba fallasa
"Ina wuni" tace tana kauda kanta
"Lafiya ya aiki?"
Tana fesar da numfashi tace"Alhmdllhi"
Daga haka babu wanda ya kara ce komai har Zaif yaja Motan suka bar asibitin
Ta fiya mai dan nisa sukayi kafin suka isa gida
Bayan yayi Parking ya fito
Itama ta fito
Ko kallon inɗa taƙe bai ba ya wuce part ɗin sa
Taɓe baki Mima tayi itama ta wuce ciki
Mima nashiga ta sami Ammeiy da Mary zaune a falo
Ammeiy na ganin ta tace"Wow My Daughter andawo daga gun aiki kenan?"
Mima tana Murmushi ta zauna gyafen Ammeiy tace"Ammeiy na gaji sosai"
Shafa kanta Tayi tace"Yakamata kije kiyi wanka ki kwanta ki huta kinji?"
Tana kallo Mary tace"Bab ya aiki?"
Mary na Murmushi tace"ai ke Yakamata na tambaya ya aiki tunda yau ne first"
Itama Murmushin tayi tace"gaskiya kam Wllhy aikin akwai wuya"
Dariya Mary tayi tace"Go and Rest first Sis"
Tashi tayi ta haura Bedroom
Zaif Yana shiga Part ɗin sa ya wuce Bedroom
Bayan ya cire kayan jikinsa ya faɗa Toilet yayo wanka kafin ya fito
Cikin riga da wando mara nauyi ya shirya kafin ya fito
Direct part ɗin cikin gidan ya nufa
Yana zuwa ya sami Ammeiy zaune ita kadai
Zama yayi yana kwantar da kansa bisa kafadar ta
Shafa kansa Ammeiy tayi tace"Ya aikin Son?"
Yana lumshe idon sa yace"Ammeiy Hungry"
Dagoda kansa tayi tana kallonsa tace"Ohhh Sorry Bara nasa a hado maka abinci"
Mima ta kwalawa kira
Lokacin Mima tana zaune tana danna lapton dinta itama ta sauya kayan jikinta zuwa doguwar riga ta Material sai bakin Hulan ta
Jin Ammeiy na kiranta yasa ta miƙe ta fice
"Ki haɗa wa Son abinci "
Tana yi masa wani irrin kallo tace"Ok Ammeiy"
Murmushi Zaif yayi ƙasa ƙasa kafin ya ɗago fuskar sa a Murtuke yana ya mutse fuska yace"Ammeiy Mary Bata nan ne?"
"Tana nan"
"To Ammeiy kice ta haɗo min"
Wani irin kallo Ammeiy tayi masa kafin tace"ga Matar ka sannan kace Mary ta haɗo ma abinci ita kuma Mima maye amfanin ta"
Yana shafa kansa yace"Ammeiy saina auro Babban Mace kafin na fara cin abincin Matata"
Aiko Mima zuciyarta ta bada sauti rasssss da sauri ta juya tana kallonsa
Zaif yana Mata wani irin kallo yana ya mutse fuska yace"Ammeiy gaskiya wannan baza tamin abinɗa raina ke so ba shiyasa na yanke shawarar na auro wacce zatana iya yimin Komai"
Ammeiy kasa yin Magana tayi tana kallon Zaif kafin tace"Son amma..... Ammeiy gaskiya kubari nayi abinɗa raina ke so tunɗa an tilasta ni na aure waccan kam nima kubari na aure wacce naƙe so"
Yana gama faɗin haka ya miƙe ya fice
Cikin fushi
Ammeiy da take masa tayin abincin yana fita yace"No Ammeiy"
Mima ji a sanyaye ta koma Bedroom
Zama tayi bakin bed tayi ta gumi
Mary tana fitowa daga wanka ta kalleta tace"Lafiya Sis Naga kinyi ta gumi"
Mima tana tara hawaye tace"Hero wai zayyi aure"
"Mtshwwwww shine kakai tagumi sai kace anyi miki mutuwa, ta sai maye dan zan kara Aure ai Nagadai ba Son sa kikeyi ba ai kinga abin nema ta samu"
Tana gama faɗin haka ta nufi wajan Wardrobe
Zaif Yana fata ta fashe da Dariya yana ciro da wayan sa a aljuhu
Umar ya kira bugu daya Umar ya Daga
Zaif yana Murmushi yace"Please zaka iya zuwa bayan Sallah Magarib?"
Umar da yasan komai yace"Hmmm ka fara kulla abin kenan, Eh zanzo"
Kashe wayan Zaif yayi yana zama kan kujerar daƙe Guarding
Kwantar da kansa yayi da jikin kujerar yana lumshe idonsa wani irrin sanyi yaƙe ji yana ratsa ta ko ina na jikinsa
Da Daddare misalin ƙarfe 9pm
Zaif ne zaune a babban falon gidan shida Umar suna sanye cikin Shadda masu kyau
Sai Ammeiy daƙe zaune gyafen su
Suna hira da Umar
Shiko Zaif hankalin sa yana wani wajan Allah Allah yaƙe Mima ta fito
Aiko sai gata ta fito riƙe da Plat
Yana ganin fitowar ta ya miƙe tsaye yana kallon Umar yace "Muje ko tayimin Text yanzu tana jiran dawowar mu"
Umar yana Murmushi yace"Ok, Ammeiy bara mu wuce"
Ammeiy ɗuk kanta ya kulle tana kallon Umar tace"Ina zaku haka?"
Umar yana Murmushi yace"Ammeiy rakasa zanyi daman wajan.."
Sai kuma yayi shiru yana Murmushi irrin yana jin kunya haka
Mima ɗuk abinɗa suƙe fadi tana tsaye jikinta sai rawa taƙe tana kallonsu
Umar suna nufar hanyar fita ya kalli Mima yace"a a Uwar gida an fito kenan"
Kasa yin Magana Mima tayi sai hawayen da ya taru a idanun ta
Zaif kam tuntuni ma ya fice daga Falon
Zuciyan sa fas ko babu komai ya kutun ta mata rai
Umar yana fita suka sa Dariya
Kallonsa Umar yayi yace"gaskiya fa Mutuniyar ka jikinta yayi sanyi "
"Hakan shine kadai hanyar da zan bi na san Zahra tana Sona Ko kuwa bata Sona"
Ɗariya Umar yasa yace"To Bara Ni na wuce kadda Madam ta jiran tajini shiru "
"Ok Saida safe"
Sallama sukayi kafin Umar yaja Motan ya fice
Shi kuwa Zaif yayo Part ɗin sa
Mima suna fita ta haura Bedroom tana zuwa ta faɗa kan bed ta saki kuka
Kallonta Mary tayi tace"Lafiya?"
Cikin kuka tace"Wllhy sister Hero aure zai kara da gaske gashi yanzu sun tafi hira wajan Budurwar sa shida Yaya Umar fa"
Mamaki sosai Mary tayi kafin tace"Mima You Love Uncle right?"
Tana turo Baki tace"niba Son sa naƙe yi ba"
"Hmmm?"
Ta tambaye ta tana kallon ta
Shiru Mima tayi tana share hawayen ta
Murmushi Mary tayi tana ɗafe kafadar ta tace"Mima da kinki da kinso wllhy kina son Uncle tunɗa har kina Kishin sa"
Batace komai ba ta miƙe ta shige Toilet
Girgiza kai Mary tayi tana ci gaba da wasa da wayan ta
Da asuba kuwa Mima jiki babu kwari ta tafi wajan wasan CRICKET
Bata dawo ba sai kusan karfe 9am
Tana zuwa a waje suka haɗu da Zaif
Zaif kuwa yana ganin ta ya ɗaura waya a kunnen sa ya fara faɗin"Eh Honey a shirye naƙe mana"
Shiru yayi kafin yace"Alhmdllhi kice yanzu naje na sami Abbeiy mana aje ayi Maganan auren mu"
Mima kasa Control din kanta tayi ta nufi Wajan sa
lokacin Zaif yana ƙoƙarin buɗe kofar Motan sa yaji ta kama hannun sa
Ɗagowa yayi yana Binta da wani irrin kallo kafin yace"Honey Ina zuwa please Bye I love you"
Zaro Ido Mima tayi tana kallon sa
Shima kallonta yaƙe
Ganin batada niyar sakin hannun sa yasa shi faɗin"Excuse Me Dr. Zahra"
Kuka Mima tasa tana Faɗawa jikin sa
Lumshe idonsa yayi yana jin kukan ta har cikin ransa
Hannu yasa ya rabata da jikinsa kafin yace"Stop Cry banason kukan nan"
Tana turo baki tace"Bakai ne ba"
Waro ido yayi yace"maye nayi Ni kuma?"
Tana shashshekar kuka tace"Aure zakayi"
Murmushi yayi yace"Kishi kiƙe Zahra"
Ɗagowa tayi ta kallesa tace"Niba kishi naƙe ba kawai dai" sai kuma tayi shiru
Murmushi yayi yace"Hmmm gwara kin daina yin kukan nan yafi dan Aure Ni Zaifudden babu fashi kuma nan da 1 Month insha Allahu zan zama Angon Shamsiyya, kinga na sami wacce zatana kula dani ta ringa bin umarni na, ke kuma kije Kiyi ta wasan CRICKET yafi komai Allah ya bada Sa'a"
Yana gama faɗin haka ya shige Motan sa yaja yabar gidan ransa ɗuk a ɓace
Mima jiki a sanyaye ta shige cikin giɗan
Bayan 3weeks
Mima tunɗa wannan abin ya haɗa ta da Zaif bata saƙe sanya shi a idanun taba
Tana zuwa aikin ta
Batun wasan CRICKET kuwa tun a wannan lokacin ta daina zuwa
Tana zaune a falo ita da Mary wayan ta ya ɗau Kara
Ɗuba tayi taga New Number ne
Tsaki taja taki dagawa
Kallonta Mary tayi tace"Kiyi Picking Mana ko Mijin kine tunɗa baya kasar kinga ɗole ya nemi Matar sa"
Ɗagowa tayi ta kalli Mary tace"Baya kasar kuma?"
Gira Mary ta ɗaga mata kafin tace"Yaje London daga nan idan zaizo sai tsaye a Dubai ya hado kayan lefen Matar "
Mima batasan sanɗa ta miƙe tsaye ba nan taƙe jiri ya fara ɗiban ta
Mary ganin haka yasa ta tashi ta kamo hannun ta cikin ruɗewa tace"Sis lafiya"
Mima wani irrin Amai ne yazo mata aiko ta fara kokara amai babu ko gaggauta wa
Mary kwalawa Ammeiy Kira tayi
Ammeiy fita tayi cikin tashin hankali tana kallon Mima na amai ta nufi wajan su
Kafin kace Maye Mima jiri ya ɗibe ta ta faɗi tsumammi ya
Cikin tashin hankali Ammeiy ta ɗauki waya ta kira Abbeiy ta sanar masa komai
"Gani nima ina kan shiga gida"cewan Abbeiy kit ya kashe wayan
Hijabin ta suka sanya mata kafin Abbeiy ya ɗauke ta suka sanya ta cikin Mota
Nan Abbeiy ya bawa Motan wuta suka bar gidan
A babban Hospital ɗin sa ya nufi da ita
Yana zuwa da kansa Abbeiy ya duba ta
Bayan sun sanya mata Drip Abbeiy ya fito jiki a sanyaye
Ammeiy na ganin sa ta nufi wajan sa tace"Alhaji yaya jikin nata"
Abbeiy kallon Ammeiy yayi yace"Muje Office"
Nan suka nufi Office ɗin Abbeiy
Bayan sun zauna Abbeiy ya kalli Ammeiy yace"She Have a pregnant"
Zaro Ido Ammeiy tayi tace"Alhaji Ciki fa kace Innadillahi wa'inna ilaihi raju'un......
More Comment
More Typing
Share Fisabidillah
👩🔬 *Dr. ZAHRA* 👩🔬
_*Funny, love story*_
*By Asmeety Ce*
*ELEGANT ONLINE WRITER'S*
*Free Book*
*Page-31&32*
*_Assalamun Alaikum Masoya ɗuk Mai buƙatar Book ɗin SARAUNIYA SADDIKA Document Naira 500 kacal. Gamai buƙata yayi min Magana ta wannan layin or WhatsApp 07089540330_****
**Short Story**
*_Bismillah Rahman Rahim_*
_Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._
**Alhmdllhi Ala kulli Hamid**
"Innadillahi wa'inna ilaihi raju'un" Haka Ammeiy take ta maimaita wa
Abbeiy kam kasa yin koda matsin kirki yayi yana kallon Ammeiy
Can sai yace"Tunɗa mukayi musu aure sun taba ƙyaɓe wa ne ita da Son?"
Ammeiy tana kallon Abbeiy tace"A a gaskiya ban taba gani ba, kuma ba Son junan su suƙe ba kaga baza su taba aikata hakan ba tare da sun tare ba"
Numfashi Abbeiy yaja kafin yace"To ki gwada tuntubar Yayata mana May be ita zatasan komai tunɗa ƴar uwar tane "
"Gaskiya kam Alhaji dan bana tunanin Mima zata iya aikata haramtacciyar abin nan ba"cewar Ammeiy
Tashi tayi ta fice
A waje ta sami Mary tsaye
Mary na Kallon Ammeiy ta miƙe tace"Ammeiy Maye Abbeiy yace?"
Numfashi Ammeiy taja tana kallon Mary tace" Zauna na tambaye ki"
Zama sukayi kafin Ammeiy tace" akwai Abinda ya taba shiga tsakanin Mima da Son ne?"
"A a Ammeiy babu gaskiya"cewar Mary tana kallon Ammeiy
Ammeiy zufa ce ta fara keto Mata ta ko ina, hawaye ne ya fara zubo mata daga idanun ta
Cikin ruɗewa Mary tace"Ammeiy Mai ke faruwa ne, kodai Mima ta mutu Ammeiy"?"
"Ba gwara mutuwar ba da abin kunyar da Mima tajayo mana "
"Ammeiy maye Mima ta jayo kuma?"
"Maryam Ƴar uwar ki Zahra tana ɗauke da juna biyu harna wata ɗaya da sati biyu"
Mary batasan sanɗa ta rungume Ammeiy ba tana farin ciki
Ammeiy tana kallon ta tace"Farin ciki kiƙe bayan cikin bamusan ko na waye ba"
Mary tana Murmushi tace"Ammeiy ki kwantar da hankalin ki wannan cikin daƙe jikin Sis na Uncle ne"
Nan Mary ta bawa Ammeiy labarin komai
Ammeiy batasan sanɗa ta fashe da kukan daɗi ba
Tana godiya ga Allah
Abbeiy yana fita ya hangosu suna cikin wannan halin
Nufar wajan su yayi yana zuwa Ammeiy na ganin sa tace"Alhmdllhi Alhaji cikin na Son ne"
Abbeiy da Mamaki a fuskar sa yaƙe kallon Ammeiy shi abinma ya bashi Mamaki sai kuma yace"Yaran zamani kenan abinɗa bakai tunani ba shike faruwa Allah ya raya mana su ya Albarka ce rayuwar su"
Da Amen suka amsa kafin Abbeiy yayi musu iso zuwa dakin da aka kwantar da Mima
Turo kofan dakin sukayi
Kwance taƙe idanun ta a lumshe suƙe, jin an turo kofa yasa ta buɗe idanun ta
Tana ganin su Ammeiy ta miƙe zaune tana taro hawaye
Ammeiy cikin Murmushi ta karitso ta riko hannun ta tana kallon ta tace"Sorry Dear yaya jikin naki yanzu kike ji?"
"Da sauki Ammeiy yanzu bana jin komai"
Tace tana kwantar da kanta bisa kafadar Ammeiy
Abbeiy daƙe tsaye yana kallonta yace"Mamata babu abinɗa kike buƙata ne?"
Girgiza ƙanta tayi
Murmushi Mary tayi tana kallon Mima tace"Sis Sannu fa"
Harara Mima ta dalla mata kafin ta lumshe idonta
Misalin ƙarfe 2pm aka sallame su
Nan suka dawo gida
Bayan Mima tayi wanka ta kwanta kan bed nan ta lula duniyar Tunani
Mary ce ta shigo riƙe da Plat wadda yaƙe ɗauke da fruit salad da Glass Cup wadda shima yaƙe ɗauke da Banana juice
Zama tayi bakin bed kafin ta kalli Mima tace"Taso inji Ammeiy kici wannan Fruit da juice zakiji Daɗin sa"
Tashi tayi daman yunwa taƙe ji
Kallon Fruit ɗin tayi tana kwaɓe fuska kamar mai son yin kuka tace"Amai naƙe ji kuma Ni ba wannan naƙe so ba"
Mary tana Murmushi tace"ahh lalle sai yanzu na tabbatar da cewa gaskiya ne mata masu laulayi haka suƙe da zaban abin ci"
Kallon rashin fahimta Mima tayi wa Mary kafin tace"Maye kiƙe nufi da hakan?"
Mary tana ajiye Plat ɗin hannun ta tace"Eh Sis Ina nufin irrin ku masu karamin ciki haka kuke"
Tashi tsaye Mima tayi tana taro hawaye tace"Ciki fa kika ce? Kina nufin Ina ɗauke da Cikin Hero a jikina?"
"Eh mana Sis ai ba haramun ba ko?"
Mima fashewa tayi da kuka tana shafa cikin nata sai kuma ta saki Murmushi tace"Alhmdllhi komai na Allah ne dole na gode masa, koda banason Mahaifin wannan abinɗa ƙe cikin nawa ba to dole zanso yaron da zan haifa"
Tausayi sosai Mima ta bawa Mary
Tashi tayi ta kamo hannun ta suka zauna kafin ta kalleta tace"Sis Uncle Yana matuƙar Son ki amma ƙe kuma baki Son sa shiyasa ya nisanta kansa daƙe saboda kadda ya takura miki, kuma a halin yanzu haka ƙema kina matuƙar Son Uncle Hero please Dan Allah ki Kwantar da hankalin ki kinga ba lafiya gare ki ba kinji"
Rungume ta Tayi tana kuka tace"Sis gaskiya ina Son Hero Wllhy inason Mijina"
Bubbuga bayan ta Mary tayi kafin ta samu tayi shiru
After 2 month
Ammeiy ce zaune a falo tana kallo
Mima ta sauko
Riƙe taƙe da Laptop ɗin ta tana sanye da ƙatuwar hijabinta da ya sauka har ƙasa yana ja sai ɗan karamin cikinta da ya fito dagwas abinsa gwanin sha'awa
Zama tayi kan kujera tana faɗin"Ashhhhhhh!!"
Kallonta Ammeiy tayi tace"Yakamata kina hutawa Daughter Kinga yanzu kin fara nauyi wannan kina buƙatar hutu sosai"
Turo baki tayi tana kallon Ammeiy tace"Ammeiy nifa bana nauyi "
Dariya Ammeiy tayi
Suna cikin hira ta shigo da Sallama
Juyowa suka yi Ammeiy da Mima
Sanye yaƙe da ƙananun kaya riga ja sai Blue Black jens riƙe da Wayoyin sa a hannu
Mima tsayawa tayi tana kallon sa
Shima kallonta yaƙe
Kafin ya ɗauke ganin sa gare ta ya karitso cikin Falon
Zama yayi yana gaida Ammeiy
Murmushi Ammeiy tayi tace"sai yau ka tuna damu Son"
Murmushi yayi yace"Ammeiy aiki ne yayimin yawa"
"To Allah ya taimaka "
"Amen " yace
"Sannu da zuwa Uncle Hero"
"Sannu" yace kafin ya miƙe ya fice
Da kallo Mima ta bisa harya fice
Ajiyar zuciya ta sauƙe
Ammeiy na lura da ita tace"je ki kai masa abinci Daughter"
Tashi tayi ta nufi Kitchen
Bayan ta haɗo Masa ta jera su kan tiry ta fito tayo hanyar part ɗin sa
Zaif yana fita Direct Side ɗinsa ya nufa
Bedroom ya shiga ya rage kayan jikinsa ya faɗa Toilet
Wanka yayi ya fito
Cikin 3coter fari da blue ɗin riga mai karamin hannu ya shirya
Fita yayi falo ya sami waje ya zauna kan kujera yana kallon Tv
Turo kofar tayi a hankali bakinta ɗauke da Sallama
Zaif yana ganin itace ya ɗauki wayan sa ya sanya a kunne ta fara wayan ƙarya
Mima cikin sanyin jiki ta nufi wajan Daining ta ajiye tiry kafin ta nufi inɗa yaƙe
Tana zuwa ta sami waje ta zauna ƙasan kapet tana zama daƙer
Ko kallon inɗa taƙe bai ba yaci gaba da wayan sa
Zaman 30mint Mima tayi haryanzu Zaif bai daina yin wayan ba
Hakan yasa ta miƙe daƙer tayo hanyar fita
Tausayin ta yaji kafin yace"Come"
Komawa tayi jiki a sanyaye ta zauna daƙer
Ajiye wayan yayi yana ƙare mata kallo daga sama har zuwa ƙasa yaga ɗuk ta rame tayi baƙi ga ko kwalli babu a idanun ta balle kwalliya
Zama ya gyara kafin yace"Baki iya gaisuwa bane?"
Cikin sanyin Murya tace"Ina wuni Hero?"
Dauƙe kai yayi yace"Sanda na roka bazan amsa ba"
Tana zub da hawaye cikin rawar murya tace"Kayi hakuri dan Allah kaji"
Zaif jikinsa ne yayi sanyi tunani ya shiga yi yana faɗin "Why tayi sanyi haka kodai bata da Lafiya ne?"
Tambayan kan sa yaƙe amma babu amsa
"Taso nan" ya faɗa yana nuna mata gyafen sa
Tashi tayi ta zauna tana sunna kanta ƙasa
Kamo hannun ta yayi aiko da sauri ya saki hannu yana kallon ta cikin ruɗewa yace"Zahra mai yaƙe damin ki kodai baki da lafiya ne?"
Shiru tayi tana hawaye
Zaif hannu yasa ya zame hijabin daƙe jikinta
Zaro ido yayi saboda tozali da yayi da kashin wuyan ta ɗuk sun fito raɗa raɗa
Hannu yasa ya ɗago haɓar ta yana kallon ta yace"Tell Me What Rong with you?"
Fashewa tayi da kuka tana Faɗawa jikin sa
Sosai taƙe kukan ta kasa Control kanta
Zaif runtse Idanun sa yayi yana jin kukan nata kamar ana datsa masa wuta a cikin zuciyan sa
Mima cikin kuka tace"HERO I LOVE YOU"
Waro idonun sa daƙe lumshe yayi yana sanya hannunsa ya ɗago fuskar ta
Idanun ta ta buɗe kafin tace"Yes I LOVE YOU HERO please kadda ka saƙe Ni santa kanka dani Wllhy mutuwa zanyi idan ka saƙe"
Murmushi yayi yace"Zahra I'm sorry I can't loving you yanzu ma da shirin baki takardar sakin ki nazo, banason abinɗa zai saƙe ta kura miki a rayuwar ki"
Jirine yaso ɗiban ta tashi tayi tsaye tana kallon sa kafin ta sanya hannu kan dan karamin cikin ta wacce ta fito
Bakin ta na rawa tace"He....Hero No please don't leave Me please Wllhy Mutuwa zanyi"
Duk maganan da Mima ƙeyi idonun Zaif yana kan Cikin ta yana kallo
Hannu yasa ya shafi cikin kafin ya ɗago da kansa yana kallonta yace"Zahra isn't True?"
Gyaɗa Masa kai tayi tana sanya hannun ta kan nasa daƙe cikin ta
Zaif baisan sanda yaja ta zuwa jikinsa ba
Fashewa yayi da kuka kamar karamin yaro
Itama haka kukan ta fashe tana shige kirjinsa
Sun ɗau lokaci kafin a hankali ya zame jikinsa daga nata yana kallon fuskarta yace"Zahra Why Baki sanar min kina da ciki ba? ina ƙoƙari sanya ki cikin wani hali"
Tana shashshekar kuka tace"Hero I'm sorry please" tana riko hannun sa
Girgiza mata kai yayi yace"Banason ganin wannan hawayen,yana sani cikin tashin hankali"
Da sauri ta sanya hannu tana goge hawayen ta cikin ƙasa da Murya tace"Na daina to kagani ko"
Murmushi yayi yana kallon ta cikin wani irrin tsalo yace"Yaushe cikin ya bayyana?"
Nan taba shi labarin komai yadda Mary ta faɗa mata na Uncle zayyi Aure
Murmushi yayi yace"bakison na karo miki abokiyar zama ne Sunshine?"
Zame wa tayi ƙasa tana kamo hannun sa cikin kuka tace"Dan Allah kadda kayimin Kishiya Wllhy idan ka aure wata kashe kaina zanyi"
Dagota yayi yana faɗin"Muje naci abinci yunwa naƙe ji"
Wajan Daining Table suka nufi
Zama sukayi nan Mima ta zuba masa kafin ta ajiye masa
Kallonta yayi yace"And you?"
Girgiza kai tayi tana wasa da yatsun hannunta tace"Ni naci nawa na koshi"
Baice komai ba ya fara cikin abincin
Shiru wajan bakajin karar komai saina Spoon
Time to Time Zaif Yana ɗago Yana kallonta
Itako Mima ƙanta a katsa tana wasa da zoben hannun ta
Bayan ya gama ci ya kalleta yace"rakani na wanke bakina"
Hannun ta ya kamo suka nufi Bedroom ɗin sa
Direct Toilet suka shiga
Bayan ya wanke bakinsa suka fito
Riƙe yaƙe da hannun ta har suka nufi part ɗin cikin gidan
A falo suka sami Abbeiy da Ammeiy zaune
Zama sukayi a kasan Capet inɗa Mima daƙer ta zauna Abbeiy na yi mata sannu
Bayan sun zauna ya gaida Abbeiy
Kallon sa Abbeiy yayi yace"Ya aikin kuma?"
"Abbeiy Alhamdulillah aiki yana tafiya yadda Yakamata"
Yace yana kallon Mima da cikin ta
Abbeiy yana kallon Zaif yace"To Allah ya bada Sa'a,kuma daman inason Magana daku dukan ku biyun"
Hankalin su suka baiwa Abbeiy nan Abbeiy yaci gaba da faɗin"Tunɗa Allah yasa kazo daman kai muƙe jira idan kazo zaku tare da Matar ka cikin daya daga gidajen ka kafin Allah ya sauƙe ta Lafiya kuma"
Yana ɗukar da kai yace"Abbeiy hakan ma yayi amma naga anan zatafi samin kulawar Ammeiy Mai zai hana ta zauna anan ɗin?"
Jingina kai Abbeiy yayi yana kallon Ɗan nasa Lalle Allah ya bashi Ɗa mai hankali dakuma wasan ya kamata
Numfashi Abbeiy yaja kafin yace"Shikenan babu komai, amma sai ku tare ko a bangaren ka kafin nan"
"To Abbeiy"yace yana jin daɗi
Ammeiy kallon su tayi tace"Muɗai ba'a neman shawarar mu ko kunyi abinku kai da ɗan ka"
Dariya Abbeiy yayi yace"Eh ƙyama kuje kuyi taku da ƴar ki mana"
Murmushi Ammeiy tayi tace"ai tamu tafi taku ai koya Mima ta?"
Mima tana sunne kai tayi Murmushi cikin jin kunya tace"Haka ne Ammeiy na"
"Yawwa gaya musu Daughter"cewar Ammeiy
Abbeiy ne ya dubi agogo yace"Time to Prayer Son mu wuce Masjid ko?"
Tashi sukayi suka fice daga Falon
Da Daddare Ammeiy ce zaune bakin gado tana rike da wata Cup wanda yaƙe sanye da Spoon a cikin
Mima ce zaune kasan Capet tana kwaɓe fuska kamar tayi kuka tana riƙe da Cup na roba
Kallonta Ammeiy tayi tace"Oya ki shanye kafin na gifta idona, yara bakujin kunya kafin ku tare babu kin saƙe masa jiki yayi abinɗa yaƙe so daƙe shanye Oya"
Mima kamar tayi kuka haka ta shanye Abinda Ammeiy ta haɗa mata
Kafin ta ajiye Cup ɗin
Nan Ammeiy ta saƙe mika Mata wani Cup ɗin
Amsa tayi tana kallon"Ammeiy cikina Wllhy ya cika fa"
Wani irin kallo Ammeiy tayi mata
Nan taƙe ta shanye
"Tashi ki shiga kiyi wanka da ruwan Humura da Lalle kafin nan na haɗa miki Maganan sai kisha"
Tashi tayi ta shige Toilet
Bayan tayi wanka ta fito ɗaure da Towel
Nan Ammeiy ta zuba turaren Wuta cikin Kasko tana kallon Mima tace"Taso nan ki sanya Kaskon a kasan ki"
Tana zuwa Ammeiy ta sanya mata Kaskon kafin ta dubo wani turaren wuta Mai sunan ( GABGAB DA SANTAL) ta zuba su aiko nan kamshi ya mamaye ɗakin
Gashi daman GABGAB kam wajan kamshi babu laifi
Bayan ta yi mata komai ta umarci Mima da tayi sanya kayan baccin ta
Nan Mima tasa doguwar riga mara nauyi mai karamin hannu
Nan ma Ammeiy wani turaren ta ɗibo ta sanya mata shi mai sunan (HAWEL) shima wajan Kamshi kam babu laifi amma bai kai (GABGAB DA SANTAL ) ba
Bayan ta gama yi mata komai tace"Jeki kikai masa abincin sa)
Fita tayi ta ɗauki warmers din ta nufi Part ɗin sa
Tana shiga baya nan a falon hakan yasa ta ajiye warmers din ta nufi Bedroom ɗin sa
Da sallama ta shiga
Yana zaune yana aiki a Laptop ɗin sa
Ɗagowa yayi ya kalleta kafin yace"Hmmm uwar gidan Zaifudden ta shigo kenan?"
Wani abu mai ɗaci Mima ta haɗiye kafin tayi karfin hali tace"Sannu da aiki Hero, ga abinci na kayo Yana falo"tana gama fadin haka ta fice daga dakin.......
More Comment
More Typing
Share Fisabidillah
👩🔬 *Dr. ZAHRA* 👩🔬
_*Funny, love story*_
*By Asmeety Ce*
*ELEGANT ONLINE WRITER'S*
*Free Book*
*Page-33&34*
*_Assalamun Alaikum Masoya ɗuk Mai buƙatar Book ɗin SARAUNIYA SADDIKA Document Naira 500 kacal. Gamai buƙata yayi min Magana ta wannan layin or WhatsApp 07089540330_****
**Short Story**
*_Bismillah Rahman Rahim_*
_Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._
**Alhmdllhi Ala kulli Hamid**
Bin ta yayi da kallo harta fice Murmushi yayi kana ya miƙe ya nufi falo
Zaune ya same ta tayi ta gumu tana tunani
Zama yayi gyafen ta yana jayota jikinsa
Hannu tasa ta ture sa kafin ta miƙe ta nufi wajan Daining area
Tana zuwa ta zuba masa abinci akan Plat kafin ta nufi inɗa yaƙe daga zaunen
Tana zuwa ta ajiye masa ta koma ta ɗauko ruwan gora ta ajiye masa
Zama tayi dan nisa dashi tana kallon Tv
Kallonta yayi yaga abincin kafin yace"Bazan ci ba ɗauki abinka banaso"
Aiko Mima tashi tayi ta ɗauki Plat ɗin ta mayar da Abincin cikin Warmer
Kafin tazo ta zauna
Zaif da Mamaki yaƙe kallon ta kafin yace"Ina buƙatar abani hakkina Malama Zahra"
Tashi tayi tsaye tana cire Hijabinta
Bayan ta cire tayi cilli dashi kan kujera ta zame doguwar rigan ta nan surar jikinta ya bayyana da shike babu komai sai Pant a jikinta
Zaif lumshe Idanun sa yayi jin wani irrin rikitattun kamshi daya bugi hancinsa aiko yana ware idanun sa suka sauka kan Tsayayyun Brea's dinta Farare wadda bakin Nipple ɗin sunyi ja gwanin sha'awa
Cikin fitan hayyaci ya sanya hannu yaja ta zuwa jikinsa yana shin shina wuyan ta
Mima hawaye ne masu zafi suka fara zubo mata da cikin idanun ta
Lalle yau tagama yarda cewa Hero ba son ta yaƙe ba Sha'awar ta yaƙe
Cikin zafi zafi Zaif yaƙe Romance dinta cikin tsalo da dabara yaƙe shafan Brea's dinta Yana tsosar ku cikin fitar hayyaci yaƙe yi Mata
Mima kukan yaci karfin ta hakan yasa ta fashewa da kuka tana kamo ƙansa daƙe manne a kirjinta yana Shucking nipples dinta
Ɗagowa Zaif yaja Yana kallonta da idanun sa da sukai jazir saban Sha'awa cikin dashashiyar Murya yace"What Again Sunshine?"
Ture sa tayi tana kallon sa cikin kuka tace"Lalle yau na tabbatarwa kaina ba sona kaƙe Hero Sha'awa ta kaƙe amma babu damuwa tunda hakan kazaba cutar da marainiyar Allah Nagode" tana gama faɗin haka ta faɗa Jikinta tana kamo hannun sa ta aza kan Brea's dinta tana matsesu
Zaif jikinsa ne yayi mugun sanyi hakan yasa shi ɗagata cak yayi Bedroom ɗin sa da ita
Yana shiga kan bed ya dire ta kafin ya kashe musu wutar ɗakin shima ya haura saman bed ɗin ya kwanta
Jayota yayi jikin sa kafin ya fara Magana kamar haka"Tunɗa kika taso kina ƴar jariri yar ki Zahra naƙe Son ki, rashin kunya da kiƙe yimin bana ɗaukan sa komai asalima burgeni kiƙe, har ya kayo nazo na karanta wasikar da Mahaifiyar ki ta bari akan Ni zan aure ki, a lokacin naji daɗi matuƙa amma sai nayi kamar bansan da labarin ba, a lokacin da Abbeiy yaƙe sanar min gobe na shirya da abokaina za'a ɗaura aure na da kya Zahra a gaban Abbeiy na nuna banso amma danaja gyafe ba karamin daɗi naji ba, Zahra tunɗa naji kin furta kalman kin tsaneni nashiga wani hali wanda Ni kaina bansan wani hali ba amma abinɗa na sani shine Son ki, Zahra nayi wannan tafiyar ne dan ƙya saboda naga idan ina kusa da ƙya zan iya rasa raina irrin nuna tsana da kikeyimin, Zahra inason ganin farin cikin ki, kuma nayi Alƙawarin bazan taba rabuwa daƙe ba Zahra, Zahra ko yau kikace na daina kusantar ki bakiso ko kuma kina masa kallon Sha'awar ki naƙe Wllhy na daina kwanciyar aure daƙe bazan kuma yunkurin yiba tunɗa baki so, Zahra babu wata mace da taƙe burgeni sama da ƙe kuma babu wata mace da Ni Zaifudden naƙe so bayan Zahra, Wllhy batun zanyi aure ba gaskiya bane Zahra Matata daya ce kuma ƙece dan haka kisa a Ranki kyace kaɗai Matar Zaifudden kuma Mijinki kya kaɗai kinji?"
Tunɗa Zaif ya fara Magana Mima tayi lamo tana sauraren sa sai kawai abin yabata tausayi ta fashe da kuka
Bubbuga bayan ta ya shiga yi yana shafawa
Cikin kuka tace"Hero kayi hakuri dan Allah kaya femin Wllhy nadaina sanya ka cikin baƙin ciki , kuma jikina nakane kayi ɗuk abinɗa kaƙe so da ita Mallakin kane kaji?"
Yana Murmushi ya shafi kanta yace"Allah yayi miki Albarka Matata"
"Amen"tace tana balla masa botun din rigansa
Hannu yasa ya shafi cikin ta yace"Yau Baby zaiji ɗumin Daddyn sa ko Sunshine"
Hannu tasa tana rufe fuska tace"Nidai Hero ka daina" Dariya yayi yana tashi ya sauka kan bed din
Kayan jikinsa ya cire tas bai rage komai ba harta Boxer kafin ya haye kan bed
Runfa yayi mata da faffadar kirjinsa kafin ya haɗe bakinsu ya fara yin Hot kiss da ita
Sosai suka lula duniyar mabi jin daɗi
Mima sakon Zaif taƙe ta karɓa inɗa Zaif kuwa yaƙe mata wasu wasanni daban daban
Jin yana ƙoƙarin Shigarta yasa ta kamkame shi tana faɗin"Hero kadda kayi da Zafi kaji?"
Zaif baya cikin hayyacin sa balle yasan tana yi masa wasu magana
Shigarta yayi yana sakin kara jin yadda ɗumin jikinta ya ratsa tashi jikin
Cikin zafi zafi ya fara Having Sex da ita yana gurnanin daɗi
Mima taji jiki sosai a hannun Zaif dan har tsuma tayi babu adadi
Zaif bai ƙyaleta ba har saida yayi 3hours kafin ya zame J ɗin sa yana sauke numfashi
Jin shashshekar kukan ta yasa shi juyowa da sauri yana kallon ta yace"Ohhhh Sorry My Sweet Honey Hero ko?"
Gyaɗa masa kai tayi tana kwantar da kanta bisa kirjinsa
Murmushi yayi yana shafa cikin ta yace"Baby yau yaji ɗumin Daddyn sa "
Itako Mima bugan kirjinsa tayi tana fadin"nidai muje muyi wanka bacci naƙe ji"
Yana tashi yace"To Sarauniya ta"
Hannu yasa ya ɗagata cak sai Toilet
A can Toilet ma bai barta ba wasu wasanni yaƙe mata inda Mima ta saƙe masa kuka ya kyaleta haka aci gaba da Fingering ɗin ta
Sanda yayi mai isarsa dan kansa ya kyaleta yana mata Ɗariya
Itako Mima kukan Shagwaɓa taƙe masa
Suna fita yasa hannu yaja zanin gadon da suka bata kafin ya shimfida wani suka kwanta
Zame Towel ɗin jikinsa yayi da nata sannan ya rungume ta yana sauke numfashi
Shafa bayansa Mima tayi tace"Herooo!!"
" Ya akayi ne Sarauniyar Uncle?"
Tana ɓoye fuskarta tace"Abin akwai daɗi"
Da sauri Zaif ya ɗago yana kallon ta yace"Da gaske kin fara jin daɗin ƙema?"
Gyaɗa masa kai tayi
Yana Murza Brea's dinta yace"Ko mu karayi ne?"
"Na gaji sai dai da asuba"
Yana Murmushin jin daɗi yace"Ok"
Rungume ta yayi nan Bacci yayi Wuff dasu
Da Asuba haka Mima taji Zaif yana laluban ta
Bata ankara ba taji yana shigar ta
Kamkame sa tayi tana numfashi
Zaif sosai yaji daɗin yadda Mima ta bashi haɗin kai
Style kala kala ya dinga yi da ita yana surutai iri daban daban
Mima ko kaɗan batayi yin kurin hana shiba saima kara taya shi da taƙe yi
Zaif ganin Duniyar tayi haske yasa shi ƙyaleta ya shige Toilet
Bayan ya sutur ta jikinsa yayi alwala ya fito
Jallabiya yasa kafin ya fice zuwa masallaci
Mima daƙer ta miƙe tayo Toilet
Wanka tayi kafin ta ɗauro Alwala ta fito
Doguwar rigan da ta gani a cikin Wardrobe din sa shi ta ɗauka ta sa
Kafin ta taɗa Sallah
Bayan wasu kwanaki
Haka rayuwa taci gaba da tafiya inɗa Zaif da Mima suƙe nunawa junan su Soyayya kamar su cinye kansu
Abinɗa yaƙe bawa Mima Mamaki shine kotakota Zaif baya gajiya wajan yin Sex Kullum haka yaƙe yi wataran har kwana yaƙe yana abu daya , wataran kuma barin aikin sa yaƙe da rana saka yazo yana lalubar ta
Bangaren aiki kuwa Mima hutu Zaif yasa aka bata Saboda yanzu cikin Mima wata 5 ne idan kaga cikin zakace yakai haihuwa
After 5 Month
Zaune yaƙe kan kujerar daƙe makeken Falon sa
Fitowa tayi tana turo baki kamar tayi kuka
Zaif ɗagowa yayi yana kallon ta kafin ya miƙe tsaye ya nufi inɗa taƙe ganin daƙer taƙe tafiya
Kamo hannun ta yayi suka zauna kan kujera kafin ya sauko ƙasa yana matse mata kafa
Kallonsa tayi tace"Hero na gaji da wannan cikin"
Yana kallon ta yace"Sorry Insha Allahu zai sauka lafiya kinji?"
Tana hawaye tace"Hero harfa yau 10 Month Amma babu ko alamun sauka fa"
Mary ce ta shigo riƙe da Plat da Cup tana Sallama
Mima tana kallon ta tace"Sis Ina Ammeiy?"
Mary na zama gyafen Zaif tace"Tana nan"
Mima kafarta ta amsa a hannun Zaif ta mike daƙer
Kallonta Zaif yayi yace"Ina kuma zaki?"
Tana ƙoƙarin tafiya tace"Zani wajan Ammeiy tacewa Abbeiy ayimin operation yafi a cire wannan wahalan"
Tashi Zaif yayi yana kallon ta yace"Kina da Hankali ko? To Ni banyar da ba aha"
Kuka tasa tana kamo hannun sa tace"Please Hero "
"No Sunshine ban yarda ayiwa Matata wani su Operation ba"
Yana gama faɗin haka yayo hanyar Bedroom ɗin sa
Mima kuka tasa
Mary rarrashin ta tayi kafin tayi shiru
Bayan kwana biyu
Suna zaune a falo
Ammeiy da Abbeiy sai Mary da Mima
Zaune suke misalin ƙarfe 12 na rana
Mima tunɗa yau ta tashi batajin daɗin jikinta ga ruwa da yaƙe sauka daga Jikinta ta canza pant ya kai tso huɗu ma
Kallon ta Ammeiy tayi yadda jikin ta ya kumbura ga fuskarta tayi dap a kumbure tace"Daughter baƙijin Daɗin jikin kine?"
Murmushi tayi tace"No Ammeiy bana jin komai fa"
Abbeiy na kallonta yace"Mamata bakida lafiya"
Sunkuyar da kai tayi batace komai ba
Haka suka ci gaba da yin hirar su, duk hankalin Ammeiy na kan Mima
Tashi tayi zata tafi Ammeiy ta kalleta tace"Daughter Ina zuwa"
"Ammeiy Bathroom zan shiga"
Tana gama faɗin haka ta haura zuwa Bedroom
Ammeiy tun tana jiran fitowar Mima har kusan Awa ɗaya bata ga Mima ba hakan yasa ta kalli Mary tace"Jiki Dubamin Mima"
Tashi tayi ta nufi Bedroom
Turo kofa tayi ta shiga
Kwance ta sami Mima cikin jini tana Nishi, waro ido Mary tayi tana fadin"Innadillahi wa'inna ilaihi raju'un Sister" aiko da gudu tayo waje
Tana zuwa dai dai kuma Zaif ya turo kai cikin falon Mary tana hawaye tace"Ammeiy Sis Zata Mutu........
More Comment
More Typing
Share Fisabidillah
👩🔬 *Dr. ZAHRA* 👩🔬
_*Funny, love story*_
*By Asmeety Ce*
*Last Page Finally*
*ELEGANT ONLINE WRITER'S*
*Free Book*
*Page-35*
**__Finally Finally Finally__**
**_Short Story_**
*_Bismillah Rahman Rahim_*
_Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._
**Alhmdllhi Ala kulli Hamid**
Zaif da gudu yayo hanyar Bedroom ɗin
Yana zuwa ya riske ta tana daga sugunne tana nishi ga jini da yaƙe zuba a kasan ta
Yana karitso wa ya sa hannu ya ɗaga ta yayi hanyar waje da ita
Dai dai kuma Ammeiy da Abbeiy suna ƙoƙarin nufar Bedroom ɗin
Ya sauko
Abbeiy da gudu yabi bayan Zaif
Cikin Motan sa ya sanya ta Abbeiy kuma yaja su suka bar gidan
Ammeiy kallon Mary tayi tace"Ɗauko key ɗin Motan ki mubi bayan su oya"
Da sauri Mary ta shige Bedroom ta ɗauko suka fice
Emirates International Hospital nan ne asibin da Zaif yaƙe aiki
Suna isa Abbeiy yayi Parking kafin suka fito
Zaif riƙe yaƙe da Mima wacce izuwa yanzu Numfashin taba ta tsaya cak
Da sauri suka nufi cikin Hospital ɗin
Suna zuwa aka karɓe ta , aka shiga da ita Labour Room
Abbeiy binsu yayi ya shiga dan yace dashi za'ayi aikin
Inɗa Zaif ma yayi yayi Abbeiy yace bazai shiga ba
Tsaye yaƙe bakin Kofar ɗakin su Ammeiy suka karitso da Mary
After 2hours
Saiga Abbeiy da wasu Likitoci sun fito suna share gumin su
Zaif yana ganin su ya karitso cikin tashin hankali suƙe tambayan su Abbeiy
Murmushi Abbeiy yayi yana kallon su sai kuma yasa hannu ya shafi fuskan Zaif yace"Congratulation My Son Now your a Father"
Murmushi Zaif yayi yana rungume Abbeiy yana ɓoye fuskan sa
Hannu Abbeiy yayi wa Nurse's suka fito da yaran
Nurse's Uku ne kuma dukka riƙe suƙe da Baby's
Ammeiy da Mary da sauri suka mika hannu suka karbe su
Dayan Nurse ɗin ce ta mikawa Zaif na hannun ta
Zaif yana wa Baby's ɗin kallon Mamaki
Abbeiy ya gane masa hakan yasa yace"3win's"
Waro ido Zaif yayi aiko sai gashi da Hawaye
Mikawa Abbeiy yayi ya koma gyafe ya jingina bayan sa da jikin ginin nan ya lumshe idonsa yana Godewa Allah
Abbeiy kallon su yayi yace"Zaku iya shiga ku ganta"
Ammeiy kallon Zaif yayi yace"Son go"
A hankali ya fara nufar Ɗakin
Yana zuwa ya tura kofar ya shiga
Kwance taƙe fuskarta yana kallon saman silin Idanun ta a lumshe suƙe
Hannun ta kuma ɗaure da Drip
Karitso wa yayi wajan bed ɗin, yana zuwa yaja kujerar ya zauna kafin ya sanya hannu ya kamo nata hannun
Cikin Cool Voice ɗinsa yace"Zahra kinbiya Ni , kinyimin Komai a rayuwa ta Zahra, Kan bani farin ciki, kin hayfamin Yara masu kyau kamar ki,babu Abinda zan tsaka miki dashi sai fatan Allah ya biya ki da gidan Aljanna kamar yadda kika biya Ni I love You My Wife" ya sumbaci hannun nata yana kwantar da kansa bisa gyafen hannun nata wadda yaƙe ɗaure da Drip
Cikin sauri ya ɗago jin hannu da yayi akansa
A hankali ta ware nannauyin idanun ta wanda suƙe Sleeping eyes Kullum
Juyowa tayi ta kallesa kafin ta sakar masa Murmushi
Shima Murmushin ya sakar Mata
Cikin dashashiyar Murya tace"Hero"
Murmushi yayi yana ɗago da ita ta zauna kafin shima ya haura saman gadon ya zauna yana janta zuwa jikinsa
"Zahra Sorry"
Murmushi tayi kafin tace"About?"
"Kinsha wahala tsosai Sunshine"
Tana hawaye tace"Hero Akwai Wahala Haifuwa akwai wahala"
Shafa kanta yayi yana kallon ta yace"daga wannan ma shikenan tunɗa ya baki wahala"
"Uhmm Uhmm nidai a a sai na haifa mata dozun biyu"
Ɗariya Zaif yayi yace"dozun biyu har?"
Gyaɗa masa kai tayi
"Sunshine Ina zamukai Yara har Dozun biyu nidai daga wannan ma sun isheni"
Turo kofar da akayi ne yasa su yin shiru
Su Ammeiy ne suka shigo riƙe da Baby's
Mima da kallo taƙe binsu har suka karitso
Mary tana kallon Mima tace"Sis yaya jikin naki"
"Da sauki " ta faɗa tana kallon yaran
Ammeiy jera mata yaran tayi a gyafen ta Bayan sunyi mata yaya ji
Mima kallon Zaif tayi kafin ta maida kallonta kan yaran
Murmushi Abbeiy yayi yana shafa kanta yace"You Confuse ko?"
Gyaɗa masa kai tayi tana kallon Abbeiy
Murmushi Ammeiy tayi tace"It Your Baby's Dear"
Hannu tasa ta rufe bakin ta tana Hawaye
Ko a mafarki bata taɓa tunanin zata haifi Twin's bama balle 3Win's
Ɗaukan su tayi daya bayan daya ta manna musu kiss a goshi kafin Zaif ya karba yayi musu Addu'a
Da yamma Aka sallame su suka koma gida
After 1week
Alhmdllhi anyi suna lafiya inɗa yara aka sanya musu sunayen su daya taci sunan Ammeiy sai daya kuma sunan Mom Mima sai Kuma karamar cikin su kuma taci sunan Mary
Sosai Ammeiy taji daɗin haka
Inɗa ranar sunan Zaif yayi wa Mima kyautar Mota da 5 Million
Bayan watanni 9
Sosai yara sukayi wayo
Babu inɗa basu shiga ga shegen karan bani da suƙe
Mai sunan Ammeiy suna kiran ta da suna (Amisha) sai Mai sunan Mom Mima ita Kuma (Ashna) sai Maryam kuma (Ashraf)
Tun suna haka Idan Zaif zai fita to da yaran sa yaƙe zuwa ko ina
Inɗa kuma sun koma sabon gidan su
Soyayya da tattali sosai Mima taƙe samu a gun Mijin ta kullum tana manne dashi
Yanzu kam aiki sosai Mima tasa hankalin ta wajan aikin ta
Wataran har a gida takan yiwa muta ne Treatment
Ana cikin haka aka sanya ranar auren Mary inɗa yanzu sauran 1Week ya rage
Gidan sosai baƙi suka cika ana hiɗimar biki
Gyafe guda kuma Zaif sosai yaƙe jin babu daɗi dan kwatakwata baya samun hutawa a gun Mima suna Busy
Yau ta kama Jumma'a kuma yaune aka ɗaura Auren Mary
Da Daddare misalin ƙarfe 9pm aka kaita gidan Mijin ta
Inɗa tayi ta kuka saboda barin ta da akayi ita kaɗai
Mima suna isa gida bayan Driver yayi Parking suka fito ita da wasu Mata dangin su Ammeiy
Suna daf da shiga cikin gidan Zaif ya janyo ta
Tana ƙoƙarin kwalla kara yayi saurin toshe mata baki da nashi
Ɗaukar ta yayi cak ya nufi bangaren sa na cikin gidan
Yana zuwa yayi Bedroom da ita
Kan bed ya dire ta kafin shima yabi ƙanta
Ranar Zaif kwana yayi yana Sex da Mima
Idan yayi ya huta haka
Bayan 5years
Wani makeken Falo ne nagani na faɗa
Ido na nakai kan kujera nan na hango wata kyakkyawar Dattijowa zaune tana sanye da doguwar riga ta abaya fari da ɗuwasu fari ta ɗaure gashin kanta da ribon baƙi inɗa tana manne da farar glass a fuskarta kan cinyar ta kuma Laptop ne da ka ganta kasan matan Naira yayi halinsa
Budewar kofar da taji ne yasa ta juyowa
Murmushi ta sakar musu kafin cikin daddadin Muryar ta ciƙe da Soyayya tace"Sai yanzu ko?" Tana shagwaɓe fuska
Murmushi yayi yana karitso wa cikin falon ciƙe da Izza da kamala
Yana zuwa ya zauna gyafen ta kafin ya amshi Laptop din ya ajiye sa gyafe sannan yaja ta zuwa jikinsa yana lumshe idonsa
Itama sauƙe ajiyan zuciya tayi tana kara shige jikinsa
Ɗago da kanta tayi tana kallon sa tace"Hero kayi late"
Murmushi yayi yace"Kinsan yanayin aikin ai Sunshine sorry Ok?"
Murmushi tayi tana shafan fuskan sa
Kallonta yayi yace"Where is My Baby's?"
Kafin Mima tayi Magana
Sai na hango wasu kyawawan Yara farare masu kyau suna sanya da dogagen riga ta abaya bakake sai masu ɗuwa su ja kansu babu ɗa kwalli gashin kansu kuwa baki kir har gadon baya a kame yaƙe da ribbon farare dukkan su ,kafar su kuwa sanye suƙe da indian shoe masu kyau
Suna isowa suka faɗa jikin Zaif suna masa Oyoyo
Dariya yayi yana kallon su yace"Hmmm You ready Guys"
Suna dariya suka ce"Yes Uncle"
Shima Dariyar yayi yana kallon Mima yace"mu tafi ko" tashi tayi tana ɗaura musu gyallen abayan akan kowacce daga cikin su kafin itama ta yafa nata ta ɗauki Wayoyin ta suka fice
Family House suka tafi
Suna zuwa bayan sunyi Parking suka fito dai dai kuma Motan Mary ya turo kai
Tsayawa sukayi suna jiran ta
Bayan tayi Parking suka fito
Wasu kyawawan yara maza biyu na hango suka fito daga cikin motan yaran basu wuce shekaru huɗu huɗu ba sai ga wata kyakkyawar Mata ta fito tana sakar wasu Mima murmushi kafin ta nufi wajan su
Tana zuwa tace"Uncle Ina kwana?"
Yana shafa kan yaran yace"Lafiya lau, Oga bayanan ko?"
"Eh Uncle, Sis Ina yuni?"
Mima tana kamo hannun yaran tace"Lafiya lau"
"Mushiga ciki ko?"
Shiga ciki sukayi dukkan su
A falo suka tar da Abbeiy da Ammeiy suna zaune
Aiko yara Duk suka faɗa jikin Granny ɗin su suna musu Oyoyo
Bayan sun gaisa suka sami guri suka zauna
Ammeiy ta kallesu tace"Allah yayi muku Albarka yaran nan?"
Dariya sukayi suna cewa "Amen Granny"
Abbeiy Yana kallonsu Mima yace"Yaya Aiki "
"Alhmdllhi Abbeiy aiki yana tafiya yadda ya kamata"cewan Zaif yana kallon Abbeiy
Ashna ce ta dauko wayan Zaif tana faɗin"Bara muyi Salfy"
Ɗuk suka taru waje daya sai Zaif ya kalleni yace"Asmeety zoki ɗauke mu oya" aiko da bugu na amshi wayan na ɗauke su a photo ina faɗin"ALHMDLLHI"
ALHMDLLHI
ALHMDLLHI
ALHMDLLHI
*Nagode wa Allah da yasa mu cikin masu rai da lafiya, Allah kakara mana sawun rai da lafiya ,Allah ka amshi ibadun mu kasa muna ɗaya daga cikin waɗanda zasuyi azumi ,Allah kasa mu gama da duniya lafiya ,Inama kowa fatan alkairi*
*_Share Fisabidillah_*
No comments