Recent Updates

Da Wata a Kasa Complete Hausa Novel

 


*DA WATA A 'KASA!!*
      Writing by
*BINTA UMAR ABBALE🍒*
~~~~~~
*🌎Manazarta Writes Asso*
_'Kungiyar Masu Nazari da aiki da Ilimi._
~~~~~~

_*BABU MAHALU'KIN DA YA ISA YAYI WA MUTUM ABINDA ALLAH BAI MASA BA, BAMA NEMA GURIN KOWA!! GURIN ALLAH MUKE NEMA ALLAH KAYI MANA BADAN MU  BA👏🏻*_

*PAID BOOK!

_*'KAGAGEN LABARI NE BA'AYI DAN ACI ZARAFIN WANI KO WATA BA, WANDA YAGA YAYI DAI-DAI DA YANAYI NA RAYUWARSA TO A RASHIN SANI NE!!*_
~~~~~~~~~
*_BAN YARDA A SAUYA MIN YANAYIN LABARI NA ZUWA WATA SIGA DABAN BA, WANDA YA SAUYA MIN YANDA RUBUTU NA YAKE KO KUMA YA SIYAR MIN DA SHI TO BAN YAFE BA!_*
~~~~~~~~~
*_KAUDA KANKI!! AKAN ABINDA BAI SHAFE KI BA!! KANA KUMA IDAN BA ZAKI FA'DI ALKAIRI BA TO MAFI ALKAIRI A GAREKI KIYI SHURU DA BAKIN KI!!_*
~~~~~~~~~

_*WALLAHU GALIBUN ALA AMRIHI!!!!*_👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻
*YA ALLAH KA BAMU RINJAYE A KAN MA'KIYANMU*
~~~~~~~~~~

*SADAUKARWA GA:*
*WANI BAWAN ALLAH*
*INA RO'KON UBANGIJI ALLAH YA JI'BANCI AL'AMURANSA YA BIYA MASA DUKKANIN BU'KATUNSA NA ALKAIRI YASA YA GAMA DA DUNIYA LAFIYA👏🏻*
~~~~~~~~

*Free Pege 1*
*"Gaje* Ke Gaje kina ina ne waiko baki san na shigo gidan bane.'' ?  Matar da aka kira da wannan suna ta fito daga garken awakai da wani 'katon buhu a hannunta, tana fad'in "Maigida wannan kiran fa Allah yasa dai lafiya naji ko sallama ba kayi ba kana ta 'kwala min kira."
Ya shiga karkad'e guntuwar tabamar dake gurin ya shimfid'a ya zauna had'e da cire wata hula me kunnuwa daga kansa, yasa hannu ya sharce gumin dake saman goshinsa yace."Ke dai zo zauna kiji labari mai dad'i." Gaje ta aje buhun hannunta tana washe ha'kora tace"Da alama dai yau kasuwa tayi kyau ko kuma ka samu gara'basa wani ya kawo tallan shanu a arha ."
Yace"Duk babu ko d'aya Ina Asiya take."? Tace"Yanzu yanzu ta tafi rafi jidon ruwa."
Ya washe bakinsa yana kallonta yace." Ashe yarinyar nan Asiya 'kashin arzi'ki ne da ita, yanzu nan maigari ya kirani fada ina zuwa yake shaida min  cewar yana nemawa babban  yaronsa  Isma'il auran Asiya saboda yaga kaf garin nan babu mai nutsuwarta da hankalinta  ai a take na amince nace na bashi."
Ya'karasa maganar yana dariya hade da gyara zamansa.

Wani irin shan kunu tayi ta 'bata fuska sosai tace" Shi yanzu Isma'il din ne  yake cewa Asiya duk tafi matan garin nan nutsuwa da kamun kai? me ya gani a jikinta da har zaiyi sha'awar auranta, duk matan dake garin nan ya rasa wacce zaice yana so sai wannan shashashar mahaukaciya, kai kuma ka shigo kana wani murna da dariya."

Mai Shaniya jikinsa yayi sanyi da jin abinda matar tashi take fad'a yace."Yanzu Gaje kina so kice mun Asiya bata kai matsayin da  Isma'il d'an maigari zai aureta ba, meye aibun yarinyar ? kodan bake ce kika haifeta bane yasa kike wannan maganar."?
Gaje ta fashe da kuka tana fyace hanci tace"Da kyau! a gwara kayi min gorin rashin haihuwa wato kai har kana da bakin magana ka manta irin hidimar da nayi da Asiya ko? Uwarta tana shaifarta ta mutu ta barni da wahala nice kashinta da fitsarinta har ta girma amma saboda tsabar butulci irin naka zaka goranta min." Mai Shaniya jikinsa yay sanyi yace."Gaje duk abin nan fa bana tashin hankali bane! ni a ganina wannan abun na farin ciki ne da murna, yanzu idan Asiya ta auri Isma'il dan gidan maigari ai mun zama abun kwatance a gari wallahi nasan maigari  sai ya bani rawani, sannan ko ke za'a dinga girmamaki idan kika shiga cikin 'yan uwanki mata."
Gaje ta gyara d'aurin d'ankwalinta a cukune tace"Wannan al'amarin fa ba zai yuwu ba Malam domin ni nasan Asiya ba cikakkiyar mace bace ko manta lalurar da tayi  a lokacin da take yarinya 'karama tare da kai muka dinga sintiri zuwa gurin me magani daga karshe aka samu maganin da ya magance mata 'kurajan gabanta, to tun daga sannan gabanta ya bud'e   sanyi ne da ita sosai dan yanzu haka idan ya tashi haka za kaga tana ta susa kamar zata yage gabanta."
Mai shaniya yace."Gaje yanzu ya za'ayi? na d'okanta da al'amarin nan wallahi ina so Asiya ta auri Ismail dan gidan maigari." Gaje tace"Aikuwa aure ba zaiyi ba dan kasan ranar da Isma'il ya tabbatar da cewar Asiya ba budurwa bace to a ranar zai saketa, Ismail bai cancaci ya auri mace irin Asiya ba, hakanan Asiya bata cancanci ta auri namiji saurayi kuma santalele kamar Isma'il ba."
Mai shaniya ya goge hancinsa yace."Gaje kaina duk ya d'aure wallahi ban san me zancewa da maigari ba gashi nayi masa al'kawarin bawa d'ansa Asiya."
Gaje ta gyara zamanta tana kallonsa tace"Kaga Mai shaniya babu maganar rufa rufa a harkar aure! kawai ka fito fili ka sanar masa abinda ke faruwa,   Idan Isma'il yaga xai iya auran Asiya a haka babu budurci  to sai ya bada sadaki, Idan yaga bai zai iya ba to anan fadar kafin ka fito ka bada kyautarta  wanda yaga zai iya auranta da sunan bazawara sai ya bada sadaki ko dubu biyar ko dubu uku ka daura mata aure ka huta."
Mai Shaniya jikinsa duk yayi sanyi yace."Wallahi Gaje duk na dauka yarinyar nan ta samu lafiya ashe da shauran ciwo."
Gaje ta ta'be bakinta tace"Malam kenan nice nake ganin ikon Allah! Asiya fa kullum hannunta na cikin wandonta tana susa babu dare babu rana mussaman idan ta kwanta bacci da daddare,   gani nakeyi ma anya kuwa cutar sanyi ce kad'ai da ita kodai aure take so ne take sa hannunta a gabanta, ita dai ta sani! ni dai shawara nake baka ka bada ita sadaka kuma dik wanda zaka bawa to ka shaida masa cewar bata da lafiya kuma bata da budurci."
Mai shaniya yace." Gaje maganarki abar a duba ce kadafa yarinyar nan ta janyo min abun kunya a gari ace kulluma yarinya hannunta a cikin wando."? Gaje na 'kokarin yin magana ta shigo gidan kanta d'auke da tulu madaidaici, taci uwar d'amara!! Zaninta ya d'angale sama 'kwarinta duk a waje! Can inda randunan su na ruwa suke ta nufa ta juye a hankali ta ajiye tulun ta d'an sassauta d'amararta ta cusa hannunta cikin zaninta ta samu nasarar zura hannunta cikin wandonta ta hau susa tana lumshe idonta. Gaje ta zunguri Mai shaniya tana nuna masa ita.....Mai shaniya yayi zumbur! ya mi'ke!  hankali a tashe ya nufeta hannunaa rike da zabgegiyar bulalar da yake 'kora shannunsa ya lafta mata ita a gadon bayanta......"Shegiya me kike sosawa a cikin wando."? Abinda ya fad'a kenan yana sake lafta mata bulalar a jikinta, kuka takeyi tana bashi hakuri ta zube gwiwanta a 'kasa.
Yace."Dan Ubanki ba zaki fad'a min abinda kike sosawa a wandonki ba"? Tana kuka tace"Wallahi babu komai Baffa kayi hakuri bana sosa komai."? Gaje ta taso daga inda take ta kwad'a mata mari tace"Ma'karyaciya gashi nan har yanzu hannunki guda na cikin wandonki zakice babu komai." Da sauri Asiya ta zaro hannunta daga cikin zaninta tana kuka tana fad'in bana sosa komai Baffa kayi hakuri." Mai shaniya ya jefar da bulalar hannunsa yana kallon Gaje yace." Yanzu naga zahiri Gaje naga Zahiri! to wannan yarinyar ba zan bari ta wulakantani ba, yanzu yanzu zan nufi Fada domin na shaidawa maigari abinda ke faruwa  aure zanyi mata na huta."
Gaje tace"Yanzu kayi magana Malam maza tashi kaje fada ka sanar da maigari abinda ke da akwai.
Mai shaniya ya dauki hularsa ya kwafa, ya zura wani takalmi sauciki irin na roba kwataf-kwataf sai kace kuturu ya futa daga gidan rasa a 'bace!




*GA MASU BUKATAR KARANTA BOOK ZAKU TURA #300 TA WANNAN ACCONT 'DIN......0542382124.....BINTA UMAR GTBANK.....IDAN KATIN WAYA ZAKI TURO TO SAI KI SAMENI TA WANNAN NUMBARS 'DIN SAI NAYI MIKI BAYANIN YANDA ZAKI TURA KUDIN.......*
*08089965176*
*07084653262*

*MUTANAN NIJAR IDAN KUNA BUKATAR BIYAN KUDIN LITTAFIN ZAKU TURA DALA DARI TA WANNAN NUMBARS..........90899076_88137740 KATIN AIRTAL KO ORANGE*

*IDAN KINA BU'KATAR SHIGA VIP GRUOP TO SAI KIYI MIN MAGANA DA WANNAN NUMBAR*
WhatsApp numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/16/20, 8:38 AM - Ummi Tandama: *DA WATA A 'KASA!!*
         Writing By
*BINTA UMAR ABBALE🍒*
~~~~~~~
*🌎Manazarta Writers Asso*
_'Kungiyar Masu Nazari da aiki da Ilimi._
~~~~~~~

*PAID BOOK!*

*Free Pege2*
Asiya ta dur'kushe bakin randunan ruwa tana wani irin kuka me tsuma zuciya tana takure jikinta da ya ji'ke da ruwa, taji saukan dundu a gadon bayanta, gantsarewa tayi da sauri ta mi'ke tsaye tana zazzare ido hawaye ya kwaranya daga idanunta. Gaje ta watsa mata da'kwa da'kwan idanunta kamar gurjiya cikin tsawa! tace" 'Dauki tulu maza ki cigaba da d'ebomin ruwa shegiya munafuka anamimiya me halin uwarta tun kina 'kan'kanuwarki dake kin iya zura hannu a wando kina jangwale jangwale, haka uwarki take jarababbiya ce! Allah dai ya rabani da bala'i.! Ta'karasa maganar tana kai mata rankwashi a kanta.
Asiya ta d'auki tulu da sauri ta kama hanya zata fita daga gidan, Gaje tace"Saura kuma kije ki dad'e irin jiya wallahi kika dade baki dawo ba to ki nemi me baki abinci a gidan nan."!

Da sauri ta fita daga gidan tana kuka had'e da gyara d'aurin d'amararta daya sakwarkwace!  da sauri take tafiya tana sake gyara tulun dake kafad'arta,   takalminta guda ya tsinke  ta ajiye tulun a hankali tana neman leda ta d'aure takalmin ta soma jin alamun tafiya a bayanta, d'an juyawa tayi ta hango Isma'il na kokarin zuwa inda take.
Da sauri ta dago ta dauki tulunta ta cigaba da jan  takalmin dake a kafarta ba tare data d'aure ba......Isma'il ya shiga 'kwala mata kira "Asiya tsaya mana ya kike sauri ne ? ki tsaya akwai mahimiyyar maganar da zamuyi dake."

'Kin tsayawa tayi ta cigaba da saurinta har sai da ya cimma inda take yasha gabanta yana kallonta da fad'in "Haba Asiya ya ina magana kuma kina jina kike tafiya ko dan kinga na damu dake ne."?

Sunkuyar da kanta tayi 'kasa tana goge fuskarta, tace" Ina Wuni."? Yace."Lafiya Asiya ya gida ya kwana biyu." Shuru tayi masa dan dama can ita ba mai magana bace." Yace."Dazu mahaifinki da mahaifina sun tautauna kan maganar auranmu dake mahaifinki ya shaidawa mahaifina cewar ya mallaka min ke sadaki zan turo yanzu sai kuma kayan lefe a daura aure."

Shuru tayi masa kanta a 'kasa, Yace."Asiya kina farin ciki ko."? Ta d'ago kanta tana kallonsa duk da cewar yarinya ce kuma bata san meye so ba, sannan kuma tana cikin 'kauye sam Isma'il baiyi mata ba, bata jin sonsa ko kad'an a cikin zuciyarta, kuma bata jin tsanarsa, to amma bata da za'bi sai abinda mahaifinta yace idan Isma'il d'in ya za'ba mata a matsayin miji dole ta zauna dashi.
Yace."To tunda ba zakiyi min magana ba muje na rakaki d'ibar ruwan." Jerawa sukayi suna tafiya a tare Isma'il sai hira yake mata tayi shuru tana sauraransa domin bata da abinda zata ce.

*****

Cikin wata irin shigar 'kananun kayan da suka masa mugun kyau! yake sakkowa daga steps bibbiyu yake had'awa har ya sakko 'kasan makeken  parlorn da yaji kayan alatu da komai na jin dad'in rayuwa, Wata macace nagani kan kujere mai cin mutum daya tana zaune cikin kwalliya da romot na tv a hannunta, tana waiwayowa nagane mahaifiyarshi ce saboda  tsananin yanda suke kama dashi, kai tsaye inda take yana nufa, cikin wata irin tafiya irin ta nigogi yana d'an kallan tsadaddan agogon dake daure a hannunsa.

'Dan 'bata fuskarta tayi tana kallonshi har ya 'karaso inda take zaune ya d'an risina kafin ya zauna kan kujerar yace."Mommy barka da Safiya."  "Barka dai   wato dama kana nan baka fita daga gidan ba Hafeez wai me yasa kake hakane."?
Ya d'an shafa kanshi  cikin yanayi na damuwa yace." Wai shin Mommy dole ne sai naje d'aurin auren ne? dani ko babu ni za suyi d'aurin auransu ni wallahi na tsani wannan halin na Dad  dole sai yace na shiga cikin mutane wanda hakan ni ba ra'ayi na bane bana son hayaniya da damuwar jama'a shi kuma Dad ya kasa fahimta.
Ajiyar zuciya ta sauke a hankali tace"Hafeez kullum ana nuna maka abinda ya dace kana kauce hanya, idan yau mune to bamu ne gobe ba mahaifinka na d'ora kan dukkanin harkokinsa ne saboda kasantuwarka babban d'anshi, sannan kuma idan baka soma halartar d'aurin aure gami da jana'iza ba sai yaushe? kada fa ka manta yanzu kana matakin shekaru ashirin da bakwai a duniya, Hafeez ka girma yanzu dan Allah duk ka ajiye wani shashanci da kakeyi ka fuskanci abinda ke gabanka duniyar nan bata da tabbas."
Yace."Mommy shekaru ashirin da bakwai kawai shine kike cewa na girma? Mommy ina girman yake ajikina don Allah."? Yafad'a yana nuna mata jikinsa......Murmushin takaici tayi  tace."Ai dama kai ba zaka ga girmanka ba sai dai a gane maka, yanzu don Allah meye amfanin irin wannan shigar dake jikinta kabi ka sanya wandon da ya matseka  da riga matsatstsiya kamar zata yage!  dubi askin dake kanka Hafeez." Tafad'a tana nuna shi da hannunta.....Murmushi takaici yayi ya rasa yaushe Mommy za ta gane abinda duniya ke ciki  yanzu meye aibu kan abinda yake yi shi a ganinsa ba komai bane tunda yana sallah yana salati da azimi duk wani  abu da zaiyi a duniya zaiyi ne domin jin dadin rayuwarsa, dreesing ko yawancin wasu abubuwa duk ba wani abu bane a ganinshi, haka ra'ayinsa yake saka 'kananun kaya baiga aibu kan hakan ba amma iyayensa kullum cikin fad'a suke ya rasa yanda zaiyi dasu.

Mi'kewa yake 'kokarin yi yana 'bata rai! Tace"Ai dama duk ranar da aka fad'a maka gaskiya zaka yini kana jin haushin mutane, to na daina damuwa da fushinka Hafeez abinda kakeyi ya soma isata.

"Wai don Allah Mommy me nakayi ne!? Haba Mommy kada ki saka min ciwo mana!  kullum sai kuce ga abinda nayi ni kuma banganshi ba Mommy ina muku ladabi da biyayya me kuma zanyi muku! Haba Mommy Haba Mommy ni bana son haka Wallahi." Yana tafiya yake wannan maganar had'e da watsa hannayensa alamun 'bacin rai."
Ta bishi da wani irin kallo har ya bude kofa ya fita daga parlon....Girgiza kanta tayi ta maida hankalinta kan tv tana nemawa d'an nata shiriya gurin ubangiji.

Yana fita ya  nufi parking area Wata dun'kulalliyar mota ya shiga  tun kafin ya 'karaso bakin gate din maigadi ya bud'e masa ya figi motar a guje ya fice daga gidan.

Sai da ya hau kan kwalta sosai ya ciro 'katuwar wayarshi mai kyau da tsada gami da tsaruwa ya soma kiran wata numbar.
Yana d'aga wayar Yace."Yane kana ina gani na fito yanzu na d'anyi bacci ne wallahi." Isha'k Yace."Ina Gidan Huzaifa ka samemu a can." Yace."Okey ganinan zuwa."
Kai tsaye titin Yahaya gusau ya nufa inda gidan abokin nasa yake mai suna Huzaifa.

Suna zaune a parlon  gidan Huzaifa da Isha'ik suna hira Fadila matar Huzaifa taci kwalliya da wasu masifaffun 'kananun kayan da sukayi bala'in fito mata da sufar jikinta, babu ruwanta sai zurga zurgarta take tsakanin parlo da kicin tana aikace akaicenta........Hafeez na isa gidan Huzaifa kai tsaye da yayi parking din motarshi cikin gidan ya nufa ba tare da neman iso ba.
Ya shiga da sallama a bakinsa, Fadila dake kokarin fitowa daga kicin da fulas a hannunta ta amsa masa tana watsa masa wani irin kallo, shima idanunsa yasa cikin nata yana wani 'kan'kancesu yace."Madam Ya gida."? Murmushi tayi had'e da d'an ta'be bakinta ta wuceshi tana fad'in "Gida na nan lafiya."  wani mayataccen kallo yabi ta dashi mazaunanta sunyi masifar d'aga masa hankali lokaci 'kan'kani duk wata sha'awarshi ta tashi.
Cikin kasala ya 'karasa cikin palon ya zube kan kujera yana dafa goshinsa.....Huzaifa yace."Guy na fahimci abinda ya sanyayyar maka da jiki daga shigowarka." Hannu ya bashi suka tafa  yana mutsika goshinsa had'e da d'an lasar lips d'insa da suka d'anyi duhu kad'an, Yace."Huzaifa Fadila tayi wallahi ." Isha'ik ya kwashe da dariya yace."Hafeez baka da dama, wallahi, kullum kai kenan cikin kalle mana mataye kai ka'ki auran komeye  dalili oho."! Huzaifa ya saki dariya yana kallon Hafeez din Cikin kulawa  yace." Guy kayi kawai abunda kakeso!!  mu muka baka dama matayenmu naka ne  mun yarda da kanmu mun amince da junanmu abotarmu ta taimakon juna ce yanda muke kwasar ganima kaima kana da iko da kazo ka kwasa gurin duk wacce kake da sha'awa.

Kuyi sharing pls👏🏻

*GA MASU BUKATAR KARANTA BOOK DIN ZASU TURA #300 TA WANNAN ACCONT DIN.......0542382124..........BINTA UMAR GTBANK...IDAN KATIN WAYA MUTUM KE SON TUROWA TO SAI YA SAMENI TA WANNAN NUMBARS DIN.......07084653262_08089965176 SAI NAYI MIKI BAYANIN YANDA ZAKI BIYA*

*MUTANAN NIJER IDAN KUNA BUKATAR BOOK DIN TO ZAKU TURA DALA DARI TA WANNAN NUMBARS........*
90899076_88137740
KATIN AIRTAL KO ORANGE


*IDAN KINA DA BUKATAR SHIGA VIP GRUOP SAI KIYI MIN MAGANA TA WANNAN NUMBAR*
WhatsApp numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/16/20, 8:38 AM - Ummi Tandama: *DA WATA A 'KASA!!*
         Writing By
*BINTA UMAR ABBALE🍒*
~~~~~~~
*🌎Manazarta Writers Asso*
_'Kungiyar Masu Nazari da aiki da Ilimi._
~~~~~~~

_*Kauda kanki akan abinda bai shafeki ba!! Kana kuma idan ba zaki fad'i alkairi ba to kiyi shuru da bakinki🕺*_
______________________

*PAID BOOK!*

*Free Pege3*
'Dan kallon Huzaifan yay yana so yayi magana sai kuma yaja bakinsa yayi shuru yana sake yin release kan kujerar had'e da dan rintse idonshi yana janyo numfashi da 'kayar! Isha'ik ya daga hannunshi a hankali yace."Wallahi kada ka jefa kanka cikin matsala Hafeez meye wani abun damuwa da tunani cikin wannan al'amarin, yarda da amintaka ce ta sanya muka mayar da kanmu 'yan uwan juna ni ina ganin dan kayi sex da d'aya daga cikin matanmu ba wani abun bane na tabbata Safina yanda take jin maganata komai na Umarceta dashi zata amince dashi saboda haka kayi shawara my friend kaji dad'in duniyarka ba wani aibu bane."

Idanunsa ya bud'e wanda suka d'an risina kad'an yace."Isha'ik ban ta'ba jin sha'awar yin sex ba irin yau Fadila ta tabbatar min da ni d'in lafiyayyan namiji ne, wallahi bakaji yanda nakeji ba a jikina a halin yanzu amma babu komai zan duba maganarku nagode my friends. "
Huzaifa ya bashi hannu suka tafa yana dariya yace "Ko kaifa Guy yanzu ne zaga bambanci kuma zaka tabbatar da abinda muke fad'a maka dangane da wannan harkar."
'Dan ta'be bakinsa yayi yana murmushi wanda ya tsaya iyakacin le'bensa, ya d'an d'age girarashi goshinsa ya tattare  hannusa yakai kan ash tire din dake kan dogon senter teble din dake gabansu ya dauki kwalin sigari ya zaro guda ya soka a bakinsa, leghatr ya futo da ita ya kunna yayi mata wata wawar zu'ka ya wani lumshe idonsa yana feso haya'kinta ta baki ta hanci........Muryar Fadila yaji tana cewa "My ga abincin nan fa na shirya muku a dainnig." Ya wani bud'e idonsa da sauri yana yana kallonta, Itama shi ta d'an kalla tana fari da idonta tace."Wai My me ya samu Hafeez ne naga tunda ya shigo sai wani salau salau yake yi babu kuzari a jikinsa."

Huzaifa na 'kokarin mi'kewa yace."Kece kika janyo mishi rashin lafiya dan haka sai ki bashi magani."  Yar dariya tayi tana girgixa jikinta nonowanta sukayi wani tsalle! Hafeez yaji kamar ya shid'e! ya kafeta da fitinannun idanunsa yana zu'kar sigarinshi, Tace."Wai hakane Hafeez me nayi maka to."? Shuru yay mata kawai ya 'kureta da ido.....
Huzaifa da Isha'ik suka nufi daining suna magana, Fadila ta d'an matsa jikin kujerar da yake zaune tana wani lumshe idonta da wata irin murya tace"Hafeez me nayi maka? My yace."Wai nice." Ya d'an dage girarshi yana kallonta da ido d'aya, magana yake son yayi mata sai dai ya kasa kawai sai ya danne sigarin dake hannunsa kan tire din gabanshi sigarin ta mutu ya mi'ke a hankali ya bar mata gurin, Hafeez mugun miskili ne dan wani sa'in magana wuya take masa kuma baida saurin sabo da mutune shiyasa bai wani saba da matan abokan nashi ba, gaisuwa ce kawai ke had'asu, sai dai yau yayi masifar shiga mugun yanayi dangane da matar abokinsa Huzaifa, yana ganin mutukar bai kawar da kwadayinsa ba a kanta zai iya mutuwa dan wani irin abu ne ke taso masa.
Fadila tabi shi da wani irin kallo gabanta na fad'uwa,  tana bala'in son Hafeez da sha'awarshi, duk cikin abokan mijinta tafi kaunarsa, kuma tana so ya fad'a tarkonta domin tasan mutukar ya d'and'ani zumarta sai ya haukace mata kamar yanda Huzaifa da Isha'ik ke haukace mata idan suna sex da ita.

*****
Mai shaniya ne gurfane gaban maigari suna magana. Maigari ya gyara zamansa ransa a 'bace! yace."Mai shaniya ka tabbata wannan magana taka gaskiya ce cewar yarinyar ka Asiya ba cikkakkiyar mace bace."? Mai shaniya yace."Kwarai kuwa ranka shi dad'e! wallahi ni ban sani ba sai dana koma gida bayan bari na fada nake shaidawa mai d'akina abinda muka tattauna da kai, nan take tabbatar min da cewar yarinyar ta rasa budurcinta tun bayan wata gagarimar rashin lafiya da tayi a matuncinta, na tabbatar da maganar mai d'akina ranka ya dad'e  tunda nima naga zahiri da idona to shine nace ni bazan munafurce ka ba, kan wannan al'amari zan fad'a maka gaskiya kan cewar a sanar da yaro idan yana ganin zai iya auranta a haka to shikkenan idan kuma baya so to zanyi kyautarta ga duk mai so sai ya biya sadaki kawai a daura aure."
Maigari ya gyara zamansa kan kujerar yana gyara zaman babbar rigarsa yace."Inaa! ai yarona ba zai ta'ba auran wannan yarinya ba mai shaniya kayi kyan kai daka fad'a min abinda ke da akwai baka munafurce ni, yanzu idan na shiga gida cin abinci zan sanar da yaro abinda ake ciki sai ya duba wata yarinyar a cikin gari dai-dai dashi."

Mai shaniya yace."Ranka ya dad'e wallahi naso wannan al'amari amma tun daga haka ta kasance to babu alkairi a ciki, saboda yanzu." Yafad'a yana wurga idanunsa kan jama'ar dake zazzaune a fadar, ya cigaba da cewa "Saboda haka yanzu ni Ayuba Mai Shaniya na bada kyautar yarinyar 'yata Asiya idan da wanda yake so a cikin fada to yayi magana sai ya bada sadaki a daura aure."
Alhaji bawa mai kalwa yayi maza ya d'aga hannunsa yana washe ha'koransa wanda da suka cinye da dattin goro bakin yayi dagaje dagaje, gefe da gefe dik abun goro yace."Mai shaniya ni Bawa mai kalwa zan auri wannan yarinya ga sadaki na." Ya  d'an gyara zamansa yana janye babbar rigarshi ya ciro kudi 'yan dubu dubu guda bakwai a jiye gabansa fuska a sake yace."Ga sadakin Asiya nan dubu bakwai don tafi karfin dubu biyar s gurina duk da ka tabbatar mana da cewar ita d'in ba budurwa bace amma dai nasan ba za'a rasa wasu abubuwan ba a tare da ita wannan dalilin ne ya sanya na 'kara dubu biyu kan dubu biyar d'in." A take fada ta kaure da hayaniya dan babu wanda ya ta'ba tsammanin Bawa mai kalwa zai kar'bi auran Asiya sanin da sukayi mutum ne mai kud'i a cikin 'kauyen kuma me fad'a a ji yana da gonaki da shanu masu yawa, shi kansa maigari wani lokacin sai da umarnin Bawa mai kalwa yake aiki a fada, Maigari yace." Masha Allah Alaji Bawa muna taya ka murna da farin ciki Allah ya sanya alkairi ha'kika ka cancanta a yaba maka domin kai d'in mutum ne mai taimako da tausayi yanzu idan ba kai ba d'in waye zaiyi wannan jahadin? dan haka kai Mai shaniya maza gurfana a gaban Alaji kayi masa godiya bisa ga karamcin da yayi maka."

Mai shaniya da jikinsa ke rawa yana mamakin al'amarin ya gurfana gaban Alaji Bawa yana godiya had'e da fad'in" Alaji nagode kwarai ka rufa min asiri naji dad'in wannan karamcin." Maigari yace."Yanzu abinda za'ayi shine zamu tsayar da ranar d'aurin aure gobe idan mun zauna a fada, saboda haka kafin fada ta tashi, kai Mai shaniya ka bada dubu biyun nan dake kan kudin da Alaji ya baka na sadakin 'yarka domin a kasaftawa jama'a ladan ganin ido."
Mai shaniya jiki na rawa ya cire dubu biyu a kudin ya ajiye gaban maigari yana fad'in "Ranka shi dad'e godiya nakeyi." Maigari yace."Na sallami kowa fada ta tashi sai gobe idan Allah ya kaimu." Kowa ya mi'ke ya zura takalminsa ya 'kara gaba.

Maigari ya kalli Alaji bawa dake zaune a gefansa yace."Alaji ka kar'bi auran yarinyar alhalin kana da mata hud'un shin sad'aka zakayi da yarinyar nan ko kuma 'kwar'kwarah."? Alhaji Bawai ya gyara zamansa yana wani murmushi  ya 'bantari goronsa yana taunawa yace."Yanzu yanzu ina komawa gida zan sau d'aya daga cikinsu in maye gurbi da 'yar gidan mai shaniya, haka kawai ina ji ina gani wannan gara'basar ba zata wuce ni ba, yarinya 'kankanuwa irin wannan mai kayan more rayuwa a jikinta nasan idan na aureta zan 'barje gumina kuma zan tada ko mad'ata! dama shegu duk na gidan sun sakwarkwace ko wacce daka shigeta zakaji kamar bakin rijiya guri a bude a bushe, yanzu Allah ya rufa min asiri zan gwangwaje."
Maigari yayi wata mahaukaciyar dariya yana sake gyara zamansa yace."Babu shakka maganarka gaskiya ne Alaji, gaskiya sam tunani na bai kawo nan ba nima ina jin in sau wata daga cikinsu in samu 'yar 'karama in gwangwaje." Mahaukaciyar dariya suka kwashe da ita suna tafa hannu.

****
Hafeez da 'kyar yaci abincin da Fadila ta had'a musu, suka wuce gidan Isha'k! nan d'in ma bata sauya zani ba dan itama Safina cikin matsatstsun kaya take amma ba ingilsh wear bane material ne wanda akayi mishi d'inkin banza duk sassan jikinta a waje, gashi sam Safina bata da kunya ta dinga rungume Isha'k d'in a gabansu tana masa soyayya, hankalinsa yayi masifar tashi mutuka, sallama yayi musu ya bar gidan, dukaninsu sun fahimci halin da yake ciki amma dai sun bashi dama ya yanke shawarar kan abinda zai fishsheshi idan ya bu'kaci Sex da matayensu zasu lamunce masa,  tunda duk harkar dama ta taimakon juna ce sun tabbata duk ranar da yayi aure shima zai mallaka musu tashi matar idan sun bukaci hakan.........

A jigace! ya shiga gidan, Mommy da Farhana  suna zaune a palo suna hira, ya shigo ba tare da ya kalli inda suke ba ya soma hawa steps zai haura samansa....."My son." Muryar Mommyn shi ta dakatar dashi ya d'an juyo yana kallonta, cikin yanayi na damuwa yace."Mommy."!!!! Ta tsira masa ido tana kallonsa na minti biyu kafin tace"Fushi kakeyi ko."? Hannu ya d'ora saman goshinsa yana murzawa yace."Mommy me ya faru zanyi fushi."? Tace."Kan maganarmu ta d'azu mana."
'Dan ya mutsa fuska yayi yace."Mommy bazan ta'ba fushi dake ba wallahi bana jin dad'i ne."? Hankalinta a tashe "Meke damunka."? A marairaice yace." Nima ban sani ba Mommy."? Tace."Okey kaje ka kwanta bari na kira Dr Hisham yazo ya dubaka ok." Yace."My Mommy nagode."
Ya cigaba sa hawa saman domun isa dakinshi.....Mommy ta dauki wayarta ta soma neman numbar Family Dactor d'insu, sai dai wayar na ringing ya'ki dauka.
Rai a d'an 'bace! ta shiga giran numbar maigidanta yana d'agawa yace."Ganinan kan hanya yanzu muka taso." Tace."Yalla'bai Hafeez bai da lafiya." Professor Aliyu ya girgiza kanshi yana murmushi yace."Wato kun had'a baki dake dashi ko? saboda kun san idan na dawo zanyi muku fad'a kan abinda kuka aikata."
Tace."A'a Wallahi ba haka bane ni kaina banji dad'in rashin zuwan Hafeez d'aurin auran nan ba wallahi dan d'azu kaca-kaca nayi masa ya fita to sai kuma yanzu ya dawo gidan jikinsa babu dad'i."
Professor yace."Koma dai menene ni ba zan yarda da 'karyar wannan yaron ba, yana so ya maidani 'karamin yaro ne kawai kullum idan yasan yayi min ba dai-dai ba sai ya shirya 'karyar rashin lafiya, yanzu ina kano ina kaduna ace ana auran 'yar babban aminina dake kanki kin sani amma Hafeez ya kasa hallata haka ina kallo yaran abokaina suka dinga zuwa banda Hafeez ai ya nuna min iyakata."
Ta sassauta murya tace" Kayi hakuri dan Allah kada ka 'kullaceshi Kasan halin Hafeez sarai bashi da son jama'a ga shegen muskilancin tsiya duk da nasan abinda yayi d'in bai kyauta ba amma kayi masa uziri saboda halayyarsa."
Yace."Shikkena nayi masa Allah ya sanja min shi ya bar wad'annan halayen dan basu da kyau ko kad'an." Tace."Yanzu na kira doctor wayar na shiga bai dauka ba......Yace."Mybe yana da da mara lafiya ne bari yanzu xan kirashi." Tace."Okey to." Kashe wayar tayi ta mi'ke ta nufi saman Farhana tabi bayanta  duk jikinsu a sanyaye kwata kwata basa kaunar 'bacin rain Hafeez d'in idan kuwa bashi da lafiya dukaninsu hankalinsu tashi yake.


Kuyi Sharing pls👏🏻


*MASU BUKATAR KARANTA BOOK DIN NAN ZASU TURA #300 TA WANNAN ACCONT DIN.......0542382124......BINTA UMAR GTBANK....IDAN KATIN WAYA MUTUM ZAI TURA TO SAI YA SAMENI TA WANNAN NUMBAR 07084653262.....ZAN FAD'I YANDA ZA'A BIYA*

*MUTANAN MU NA NIJAR IDAN KUNA BUKATAR BIYAN KUDI TO ZAKU TURA DALA DARI TA WANNAN NUMBARS..........90899076_88137740 KATIN AIRTAL KO ORANGE*



*IDAN KINA DA BUKATAR SHIGA VIP GRUOP TO SAI KIYI MIN MAGANA DA WANNAN NUMBAR*
What's app
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/16/20, 8:38 AM - Ummi Tandama: *DA WATA A 'KASA!!*
         Writing By
*BINTA UMAR ABBALE🍒*
~~~~~~~
*🌎Manazarta Writers Asso*
_'Kungiyar Masu Nazari da aiki da Ilimi._
~~~~~~~

*PAID BOOK!*

*Free Pege4*
Cikin wani irin yanayi Mommy ta sameshi, yayi shame! shame kan bed d'inshi yana fitar da numfashi a sama-sama! ga joystick d'in tayi wani irin mi'kewa tsaye! koda ya fahimci an shigo dakin sai yayi maza ya janyo bargo ya rufe jikinsa hade da takure kansa, jikinsa ya shiga kyarma yana had'a wata uwar zufa!  Hankalinta a tashe ta isa inda yake, bargon dake jikinsa take 'kokarin janyewa yana sake ri'keshi sosai a jikinsa baya so taga yanda gabansa yake a mi'ke!
Farhana ta soma kuka tana fad'i Bro me ya sameka." Bude idonsa yayi wanda sukayi jawur ya riko hannunta murya na rawa yace."Baby cikina ne." Mommy ta koma palo da sauri ta dauki wayarta ta sake kiran Dactor lokacin yana kan hanya yace."Ganinan zuwa Hajiya." Wayar ta kashe da sauri ta koma dakin nashi.
Har yanzu Farhana na zaune kusa dashi ya rike hannunta sai rintse idonsa yake yi, ita kuma sai kuka take tana masa sannu.
Zama tayi kusa dashi tana tofa masa addua hankalinta ya tashi da rashin lafiyar dan nata, Yace."Mommy cikina ne ke ciwo da marata." Cikin rawan murya tace"Myson yi hakuri Dactor yanzu zai iso.
Kira ya shigo wayarta koda ta duba Dr Hisham ne, Tace."Farhana jeki shigo dashi." Farhana ta mike da sauri ta  fita, Minti uku suka shigo dakin tare.
Dr Hisham ya ajiye jakarshi a gefe yana kallon hafeez din yace."Sannu Hafeez meke damunka." Mommy tace"Tun d'azu yake murkususu cikinsa ne ke ciwo."
Ya dan tsuguna yana kokarin yanye blanket din jikinsa, Hafeez ya rike tamau, idanunsa ya rufe dan yaki kallon Dr din ma, Mommy tace"Wai meye ne sai faman rungume bargo kake ne! Ka bud'e jikinka mana sai zufa kakeyi."
Dr ya kalli Mommy a nutse yace."Hajiya zamuyi magana dashi yanzu."
Mommy tace"Mu baku guri kenan."? Dr yace."Eh." Mommy ta mike jikinta duk a sanyaye suka fita ita da Farhana.
Dactor Hisham yace."Hafeez kasan abinda ke damunka."? Ya d'an bude idanunsa yana kallonshi a nutse yace."Na sani."!? Dr Hisham yace."Menene."? kai tsaye yace."Sha'awa ce." Dr Hisham yace."Very good! Kallo guda nayi maka nagane abinda ke damunka sai kuma ka sake tabbatar min da gaskiya ganin yanda kake rungume bargo baka so a janye Mommynka taga abinda ke faruwa da kai." Shuru yayi wa Dr din.....Dr Hisham ya cigaba da cewa" Zan d'ora ka kan magani wanda zai taimaka ammafa solution anan shine kayi gaggawar aure dan shine mafita a gareka."
Ya bud'e idanunsa sosai yana kallon Dr din yace."Nasan kasan waye Mahaifina ko."? Dr Hisham yace."Sosai kuwa ni san Professor. " Yace." Idan da tani ne da tuni na dad'e dayin aure mybe ma na haihu, matsalar duk tana gurin Dadyna baya so nayi aure yanzu ban san menene dalili ba."
Doctor Hisham yace."A wanan lavel d'in kuwa tilas ya ha'kura ya sauka daga kan ra'ayinsa ya barka kayi aure ko dan samun nutsuwa da kwamciyar hankalinka tunda kai Allah ya hallice ka cikin jinsin mutane masu tsananin bukata."
Lumshe idonsa yayi yana dan cizar lips dinshi yace."Dr kasan halin Dady da ra'ayin ru'kau! idan ya kafe kai da fata kan abu babu me iya tursasashi, ni wallahi koda yace bazanyi aure yanzu be dameni ba sai cikin 'yan kwanakin nan da nake fama da muguwar sha'awar mace."
Cikin tausayi Doctor Hisham yace."Kada ka damu Hafeez zamu zauna da Dadynka zamu tattauna kan maganar.'' Hafeez shuru yayi masa yana d'ora hannunsa saman mararsa data cika tayi fam! sai murd'a masa takeyi. a hankali yake shafa saman marar tashi yana lumshe idonsa, Doctor yace."Kaci abinci yanzu."  Daga kanshi yayi sabida yaci abinci gidan Huzaifa, Dr ya bude jakarsa ya fito da kwallin magani guda biyu ya 'balla masa ya bude karamin fridge dake gefan bed ya dauki ruwa mai dai-dai cin sanyi yace."Kasha wannan maganin zakaji sassuci sau uku zaka sha gobe da jibi."
Ya mike zaune a hankali ya kar'bi gorar ruwan da maganin ya watsa a bakinsa  ya aje gorar ruwan ya koma ya kwanta yana fad'in "Nagode Doctor."
Dr Hisham yace."Daka zauna maganin ya narke sai ka kwanta." Yace"Dr kyaleni kawai zai narke a haka."
Dr Hisham ya rufe jakarsa ya mi'ke a nutse yace."Insha Allah zan zauna da Dadyn naka zamu tattauna kada ka damu."
Girgixa kansa kawai ya rufe idonsa, Dr ya juya ya fita daga dakin.......Dr na kokarin saukkowa 'kasa Professor na kokarin hawa, suka had'u  Dr ya mika mishi hannunsa  yana masa barka da zuwa. Professor yace."  Ya jikin nasa." Doctor Hisham yayi jim! kafin yace."Da sauki Za'ace." Professor hankalinsa ya tashi yace."Mu koma dakin nasa kayi min bayanin abinda ke damunsa.
Doctor Hisham yabi bayansa, Professor ya tsaya kan d'an nasha yana nazarinsa, har yanzu jikinsa nannad'e yake da blanket, Yace."Hafeez." Jin muryar Mahaifin nashi yasa ya bude idonshi yana kallonshi, sai kuma ya soma yun'kurin mi'kewa zaune yana fad'in "Daddy barka da dawowa gida." Professor ya zauna gefan bed din yana nazarin d'an nasa yini guda da yayi be ganshi bai sa yaga duk ta rame Yace."Hafeez meke damunka."? Hafezz ya d'ora idanunsa Kan Doctor kan idanun Professor.... Dr Hisham yace."Yalla'bai, Hafeez na tare da matsala gaskiyar magana yana bu'katar mace a tare dashi." Professor ya wani 'bata ransa yana kallon doctor din yace."Wato had'a baki kukayi ko? kai yanzu Hisham sai ka bada goyon bayan nayi wa Yaron nan aure da wuri.'' Doctor Hisham yace."Kwarai kuwa Yallabai ai Hafeez ya isa aure shekarunsa fa ashirin da bakwai zuwa da takawas idan da yayi aure da wuri ma da tuni ya haihu."
Professor ya shiga girgiza kansa yana yi musu wani kallo yace."Ba zanyiwa Hafeez aure yanzu ba dan har yanzu be kai munzali ba  ina so yafi haka hankali sosai  alhamdullhi muradai na akanshi sun soma cika yayi karatu mai zurfi sosai zai iya taka ko wane irin matsayi a yanzu,  ina so ya fuskanci yanda ake mu'amula da mutane ya kuma daina wasu d'abi'un da yake yi to mutukar naga sauyi a tattare dashi babu shakka zanyi masa aure da duk macen daya kawo min."

Dr Hisham ya girgixa kanshi cikin nutsuwa yace."Yallabai ka amince ka lamunce masa  saboda gudun afkuwar matsala kota ciwo ko kuma wani abu makamancin wannan." Professor ya wani sha kunnu yana kallon Doctor Hisham din yace."Da alama yanzu zamu 'bata dai kai tunda ka kasa fahimtata kana iya tafiya tunda ka bashi magani." Doctor yace."Tuba nake yallabai." Jakarshi ya dauka ya mika masa hannu sukayi musabaha kana ya bude kofar dakin ya fita da sauri.
Professor ya mai da hankalinsa kan Hafeez wanda ke cikin tsananin 'bakin ciki da 'bacin rai kan abinda Dad dinsa ke masa, kullum yana kallonsa a matsayin yaro 'karami a gurinsa mara kuma hankali da iya mu'amula wai shin wane girma ake so yayi? wane hankali akeso yayi, sannan kuma wace irin mu'amula ce bai iya da jama'a ba, mutumin da ya cud'anyya da jinsin mutane daban daban  to wace irin mu'amula ce bai iya, 27years ace dashi yaro ace dashi bai da hankali wannan wace irin rayuwa ce!?
"Hafeez."! Muryar mahaifin nasa ta dawo dashi nutsuwarsa ya bud'e idanunsa yana kokarin kauda 'bacin ran dake fuskarshi....." Na'am Dady." Yafada yana kallonshi.
Professor Yace."Abinda Doctor Hisham ya fad'a a kanka gaskiya ne ko."? Ba tare da wata gargada ba yace."Hakane Dady."! Professor ya tsira masa idonsa yana kallonsa lallai Hafeez bai da kunya, Yace."Okey to na fahimta, ina so ka bud'e kunnanka da kyau ka saurareni, ni ban hanaka aure ba amma ina so kasani sai naga canzarwar ka akan yanayin d'abi'unka sannan zan amince maka da kayi aure." Yana gama maganarsa ya mi'ke ya fice daga dakin hannunsa rike da cot d'inshi da ya cire a mota........Ya jima yana kallon guri guda tun bayan fitar mahaifin nasa daga dakin yake ta faman tunane tunane! wane d'abi'u yake yi ne? Yana sallah yana salati yana azimi da zakka ya sauke farali har sau biyu to menene abinda yake yi wanda ya kafurcewa musulunci.....Shan taba(Sigari) ko kuma saka 'kananun kaya da yin aski sune laifi?  to kuwa idan hakane ashe zai ta dawwama bashi da aure akan me?  kamar yanda yake da ra'ayin ri'kau shima haka yake dashi kan abinda yasa kansa, saboda haka ko ya amince masa da yayi aure to ba zaiyi ba wallah!  ai ba lallai sai ta hanyar aure bane zai biyawa kansa bukata, dole ne ma ya dauki shawarwarin abokainsa domin cikar muradinsa insha Allah kuma bazai kara yi masa maganar aure ba duk ranar daya bukaci yayi auran shi kuma zai ce dashi bai shirya ba." Shi kadai yake wannan sa'ke-sa'ken a cikin ransa.......Ya amince da shawararsa ta kar'she xai amsa gayyatar abokanansa zuwa gidajensu.

******
Tana takure jikin dangar kara inda garken awakai yake tana kwance dogon gashinta daya jike jagab sabida jidon ruwa,  wani lafiyayyan ba'kin gashi ne mai kyalli sai dai yayi masifar daud'a sai warin manshanu d'anye yake, tana gama tsefewa ta dauki manshanu ta kuma kaftawa a kan kana kuma ta shiga tufkewa gashin da hannunta........"Ke dan ubanki zo nan."! Muryar Gaje ce ta daki dodon kunanta, da sauri ta mi'ke ta nufi kicin inda take aikin raba abinci......Gaje ta watsa mata ruwan dake cikin kwanon da tayi kwasar towo tana harararta tace"Maza dauke min kwanukan abincin nan kije ki jera minsu cikin dakin kan tabarmar da mahaifinki ke cin abinci."

'Kwallah na 'kokarin sauko ta d'an karkad'e kod'ad'an zanin atamfar dake cikinta....Gaje ta d'aga abun ruwan kwasar towon ta watsa mata a jikinta gabadaya tace"Gashinan na watsa miki gabadaya sai ki karkad'e! Ja'ira mara mutumci yanzu ke a haka har wata tsabta ce dake? Zaki kwashe min kwanonin abinci ko zaki tsaya karkad'ewa."! Cikin tsawa tayi maganar wacce ta sanyata zabura! da sauri ta soma daukar silbobin abincin hannunta na rawa ta nufi dakin nata.
Gaje taja matsiyacin tsaki tace" 'Yar iska yarinya da ido kamar na mayu." Asiya ta dawo da sauri ta dauki 'karamar silbar dake dauke da miyar karkashi, bisa tsautsayi hannunta ya goce miyar ta zube a jikin Gaje da kuma 'kasan gurin."
A fusace! tace"Ni kika zubawa miya a jiki Asiya."? Tuni jikinta ya shiga kyarma ta zube a kasan gurin tana hawaye "Dan Allah babata kiyi hakuri wallahi ban sani ba."
Gaje ta kai mata wani wawan kutufo a fuska, a take bakinta ya fashe! Gaje ta fito daga kicin din afusace! taje ta dauko wata murtukekiyar bulala dake tsa'kale a  tsakar gidan, kawai tana zuwa ta shiga labta mata a jikinta.
Asiya Ihu takeyi a gurin tana sosa jikinta, hakuri take bata amma kamar 'kara zugata takeyi lafta mata kawai takeyi a jikinta kamar ta samu jaka.
Aguje! ta tunkud'eta! tayi waje da gudu kanta babu dankwali tana wani irin kuka, taje ta 'buya bayan wata katuwar bishiyar mangwaro.....Gaje ta fito daga gidan tana hakki! hannunta rike da bulalar tana rarraba idanunta a gurin,  da taga bata ganta ba sai ta girgiza kanta ta juya tana fad'in "Duk inda kika shiga kika fito zaki shigo gida ki sameni ne."

Kuyi sharing 👏🏻

*GA MASU BUKATAR BOOK DIN ZASU TURA #300 TA WANNAN ACCONT DIN......0542382124.....BINTA UMAR GTBANK.....IDAN KATIN WAYA  ZAKI TURA KI SAMENI DA WANNAN NUMBARS 07084653262_08089965176.......ZAN FA'DI YANDA ZAKI BIYA*

*MUTANAN MU NA NIJAR IDAN KUNA BUKATAR BIYAN KUDIN BOOK DIN TO ZAKU TURA DALA DARI TA WANNAN NUMBARS........90899076_88137740 KATIN AIRTAL KO ORANGE*


*IDAN KINA DA BUKATAR VIP GRUOP TO SAI KIYI MIN MAGANA DA WANNAN NUMBAR*
WhatsApp
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/16/20, 8:38 AM - Ummi Tandama: *DA WATA A 'KASA!!*
         Writing By
*BINTA UMAR ABBALE🍒*

*🌎MANAZARTA WRITES ASSO*
_'Kungiyar Masu Nazari da Aiki da Ilimi_
~~~~~~~~~~~

*PAID BOOK!*

  *Free Pege5*
Takure jikinta tayi jikin bishiyar mangwaron tana wani irin kuka mai tsuma zuciya,  jikinta sai rawar d'ari yake kasancewar lokacin sanyi ne gashi Gaje ta watsa mata ruwa ajikinta, kuka take sosai tana tunano irin ba'kar azabar da matar babanta ke gana mata, tunda ta taso ta fahimci cewar ba itace mahaifiyarta ba dan 'ke'ke da 'ke'ke! Gajen ke tabbatar mata da ba itace ta haifeta ba, munafukar uwarta ta mutu dan haka da haihuwarta gwara babu, duk aikin gidan itace keyi tun bata kai shekarun hakaba take jidon ruwa yini takeyi aiki! a gidan Gaje ta hana babanta yasa ta a makaranta tanaji tana gani 'kawayenta zasu tafi makarantar allo  ita kuma Gaje ta dora mata tallah!  bata da sutturar arziki duka kayanta kala uku ne, sai tayi wata guda ba tayi wanka ba, dakin da take kwanciya guntuwar tabarma ce da kullin kayanta wanda take filo dasu, ko fitila babu a dakin gashi dakin irin na kasa ne ya rube kasansa duk danshi, rana zafi sanyi haka take rayuwarta cikin dakin, Gaje sau daya kacal take bata abinci a rana shima sai babanta na gidan, sannan zata zuba mata idan baya nan sai dai ta sud'e ragowar tukunya ko kuma idan tazo wanke wanke ta sud'e kwanuka, duk sanda Gaje taso yi mata mugunta data gama abincin zata jika tukunyar da ruwa, kuma ta hanata, haka take yini da yunwa ga aikin wahala.
Hawaye ta share ta kwanta kasan bishiyar jikinta na wani irin rawa zazzabi ne keson kamata, lumshe idonta tayi tana tunani gwara ayi mata auran ko ta samu sassaucin wannan masifa! Hasken torchlight ta gani a kanta! mike zaune a furgice tana zare ido. babanta ne tsaye a kanta, kafin tayi wani yun'kuri ya gaura mata mari! "Dan ubanki nan kikazo kika kwanta saboda kin san kinyi laifi ko?
Hawaye ya soma gudana a kuncinta murya na rawa tace" Baba kayi hakuri."! Yace."Ni bani zaki bawa hakuri ba Gaje zaki bawa hakuri saboda baki da kunya kiyi mata 'barna saboda ta hukuntaki sai ki tunkud'eta ki gudu! to kina da wani gidan ne bayan wannan."? Ta shiga girgiza kai tana hawaye.
Ya buga mata razananniyar tsawa! da fad'in "Tashi muje ki bata hakuri Kafurar yarinya mata na wahala dake kina mata rashin arziki Allah dai ya kusa rabani da wahalar ki idan na kaiki dakinki na huta da wahala."
Da sauri ta mike tana makyarkyatar jiki, tayi gaba yana binta a baya yana xaginta. Gaje na zaune a tsakar gida da kwanonin abinci a gabanta  da alama basu dade da gama cin abincin ba, suka shigo gidan.
Tace."Malam a ina ka samota? yarinyar nan neman duniya nayi mata banganta ba." Yace."Tana can bayan bishiyar mangwaro ta kwanta." Gaje ta bude bakinta cikin mamaki! tace"Asiya masifa kike so ki jawo mana."? Shuru Asiya tayi tana takure jikinta." Gaje ta girgixa kanta tace"Allah ya shiryeki zo ki dauki wannan kwanon abincinki ne a ciki kije dakinki kici." Asiya jiki na kyarma taje ta dauki kwanon dake gaban Gaje ta daga buhun dake kofar dakinta ta shiga,  dakin duhu dum'dum! haka ta laluba inda shimfidarta take ta zauna hannu na rawa ta bude kwanon abincin ta duma hannunta, Wayam! babu komai a ciki....Ta dinga lalube kwanon babu towo sai yau'kin miya dake biyo hannunta, Hawaye suka sake kufce mata! miyar ta shiga sud'a tana kuka da adduar Allah ya fitar da ita daga cikin wannan 'kangi na masifa, tana jin babanta da Gaje suna hira  ta kasa kunnanta sosai Taji suna ambatar sunan mutumin da tayi masifar tsana a rayuwarta, Alhaji Bawa Mai kalwa! Sunansa kadai taji gabanta faduwa yake yi! ta tsaneshi dan iskan tsoho ne! yafi a 'kirga yana tare ta a rafi yana so yayi lalata da ita, da kyar take tsira daga hannunsa, tunda tagane sai ta sauya hanya ta daina bi ta inda zai ganta,  kafin ta dawo daga tunaninta taji babanta na fad'in" Wallahi kuwa Gaje wani hanin ga Allah baiwa ne  maigari na tabbatar min da cewar yaronsa ba zai aureta ba sai kawai Alhaji Bawa yace shi zai aureta a take ya bada sadakinsa dubu bakwai ga dubu biyar na bada la'adar dubu biyu a fada."

Gaje ta rangwad'a bud'a tana fad'in "Yanzu naji magana Malam kace kwana biyu zamu daina rashin abinci Alhaji Bawa mai kalwa shine ya bada sadakin Asiya kai naji dadin wannan lamari wallahi mutumin nan ya taimakemu sosai da ya rufa mana asiri! Asiya tayi dacan miji." Mai shaniya yasa dariya yana fad'in "Wallahi kuwa ni sai nafi son ma ta auri Alhaji Bawa din kan ta auri Isma'il din, a gaskiya naji dadi kwarai da shawarwarin da kike bani." Cikin makirci tace"Haba Malam Asiya fa 'yata ce kada kaji komai."

Asiya tsame hannunta tayi daga cikin kwanon miyar da take lasa, gabanta ya shiga faduwa, jikinta yayi sanyi! Babanta ne ya bada auranta ga Alhaji Bawa, wannan mugun mutumin tsoho mai mugun son kansa, mugu mai zalintar iyalansa, kaf garin babu wanda bai san abinda yake ba, auri saki yake yi 'yaya a gidansa sunfi hamsin ko wanne da uwarsa, me yasa babanta zaiyi mata irin wannan auran? a take zuciyarta tace"Kwadayi ne ya jawo da kuma bin shawarar matarsa gaje! Hawaye ya wanke mata fuska! a fili gaje na nunawa babanta tana kaunarta amma a bayan idonsa tayi ta azabtar da ita, gashi dai yanzu 'kiri-kiri ta bata abincin a gabansa! shi zai dauka da gaske abincin ne ashe ita tasan abinda ke cikin kwanon, bata ta'ba kukan maraici ba irin yau! tabbas da mahaifiyarta na raye ba zata bari ayi mata irin wannan auran ba,
'Dan kwanciya tayi gefan tabarmarta tana kuka da tunanin irin rayuwar da zatayi a gidan Alhaji Bawa da manyan matansa da sukayi jika da ita da kuma garadan samarin 'yayansa.

****
Garau! ya tashi a sakamakon shan tablet din da Dr Hisham ya bashi jiya ya dan samu sassauci, ya sauko 'kasa cikin shirin fita ofis, as'usul yana sanye da 'kananun kayan Jins da t_shart mai karamin hannu fara tas da ita da adon heart  baki a gaban rigar, sai yayi amfani da f-cap 'baka takalminshi booth baki hannunsa daure da agogon fata shima baki, yayi kyau sosai sai kamshin turare yake yi, kyakykyawar fatarshi tayi luf luf sai daukar ido,   take Hafeez ba fari bane amma kalar fatarsa nada wahalar samu dan ko ke mace kikayi dace da irin fatarsa to zakiyi farin ciki kuma kiyi tun 'kaho, yana da wani irin karamin baki mai daukar hankali da siririyar fuska kana yana da manyan idanu maidaidaita masu tsananin daukar hankali, bai da fara'a sosai  kuma baya shiga abinda bai shafeshi ba,  yana da masifar tsabta da kuma son kamshi, baya kuma ya son raini shiyasa ma bai fiye tara abokai barkatai ba, aminansa Isha'ik da Huzaifa da suka taso tare sukayi komai na rayuwarsu a tare dasu kawai yake sakewa, wannan abotakar tasu har iyayensu sun san da ita......Daning ya samesu suna break fast, tun kafin ya karaso Farhana dake cikin shirin tayi skull take dariya, Tace."Mommy kinga bro yaji sauki gaskiya Dady Dactor Hisham yasan aikinsa." Prof dake goge bakinsa da tissue ya dan kalli Hafeez din dake gyara kujera domin zama, cikin zuciyarsa yace dama ai cutar tashi ta karya ce idan gaskiya ne ai bai ci ace ya warware hakaba." A zahiri kuwa cewa yayi shiyasa ai na kasa rabuwa dashi Hisham yasan aikinsa." Hafeez na zama ya kai mata rankwashi a kanta yana shan kunu yace."Kin zama magulmaciya ko."? Dariya takeyi tace"Allah bro kamar bai kaine jiya kake mur'kususu ba." Yace."Shiyasa naga kina kuka ko." Tace"Tausayi ka bani."
Murmushi yayi yana girgiza kansa, ya kalli mahaifin nashi dake sakin murmushi yana kallonsa yace"Dady barka da asubah." Professor Ali yace."Barka dai ka tashi lafiya ya 'karfin jiki."? Yace."Daddy jiki yayi sauki." Mommy tace"Myson ka warware tunda gashi kayi shiri da alama yau ofis zakaje ko."? Yace."Eh Mommy yau Daddy ya zauna zanje na kula masa da companynsa." Professor Ali yayi mirmushi mai kayatarwa yace."Zan zauna a gida amma zuwa karfe goma sha biyu zaka iya ganina domun nazo naga yanda kake huld'a da jama'a da kuma ma'aikatan gurin."   Ajiyar zuciya ya sauke yace."To shikkenan Daddy da naso ka huta a gida tau kada kaji shakkar komai zan tafiyar da harkokinka." Professor Yace."Shikkenan xan zauna kamar yanda ka bukata din, amma idan naga kuskure ranka zai 'baci."!
Murmushi yayi yace."Insha Allah sai dai a samu cigaba." Mommy ta hada masa break ya soma karyawa suna hira cikin nutsuwa har ya kammala, ya mi'ke a nitse hannu ya mikawa mahaifin nashi sukayi sallama, yace."Mommy sai na dawo." Tace."Myson Allah ya tsare." Yana kokarin fita ya amsa da "ameen Mommy." Farhana na gama break fast tayi musu sallama itama ta wuce skull Farhana na level 1 a jami'ar bayero, jami'ar da mahaifinta ya koyar kenan yanzu shekarunsa bakwai da yin  Ritare a jami'ar  sai kawai ya bud'e wani katafaran company mai suna *ALIYU ADAHAMA MOTORS AND SPIRE PARTS* Kyawawan motoci da babura kekuna masu kyau da tsada yake saukewa a company shi duk kalar motar da kake so zaka sameta cikin sauki da rahusa, company na dauke da ma'aikata kusan hamsin da suke ci a 'karkashinsa,   komai na tafiya  cikin tsari da wayewar kai, dan har 'kanun company na zuwa sarin kaya company ya basu cikin sauki da inganci, ma'aikatan company yawancinsu cristan ne da kwarori hausawan cikinsu kadan ne, suna aiki cikin tsari da ilimi dukaninsu da uniporm dinsu mai dauke da sunan company a jiki.

Tunda ya shiga cikin company ake bashi girma, ya dinga binsu a hankali a hankali suna gaisawa, kafi ya shiga ofis din mahaifin nashi, yana zama sakatare ya shigo da wasu takardu ya ajiye masa a gabansa, yace."Sir yauwa ka duba takardun sosai agreement ne da company yayi da mutum biyu zasu zo daukar kayan to sun bada rabin kudin.......Kafin ya 'karasa ya d'aga masa hannu yana d'an juyi kan kujerar ya cire c-cap din kanshi ya aje yace."Kaje kawai zan duba koma menene ok."?
Sakatare yace."Okey Sir." Fita yayi da sauri. Shi.kuma ya gyara zamanshi a jawo takardun yana dubawa,  gashinan kamar dai yanda ya fada din hakane, mutane biyu zasu dauki kaya masu yawa kana kuma zasu bada sauran kudin....Ya ajiye takardun yana cigaba da duba wasu...........Turo 'kofar ofis d'in akayi, ya dan d'aga kansa a hankali yana kallon me shigowa, Titi ce ta shigo ofis din cikin kayan aiki riga iya gwiwa da karamin hannu  wuyan rigar mai kwala kirjinta ya matse sosai 'katun-'katun nonowanta duk sunyo waje ta saman rigar ga cinyoyinta sai daukar ido sukeyi dake titi fara ce kal! kuma tana da kyau da diri gajera ce me fad'in 'kugu had'e da mazaunai masu fizgar hankali uwa uba na shanu da sukaso suyi mata yawa, gata da bala'in tsafta da gyara jikinta, Sauri dauke kansa yayi daga kanta gabansa na wani irin fad'uwa! Titi ta 'karaso gurinsa, ta d'an risina "Good morning Sir." Ba tare da ya d'ago kansa ba yace."Morning.'' Cikin turanci tace"Sir kana bukatar Coffe ne."? Ya d'an kalleta yana juyi cikin kujera, Yace."Jeki kawo." Titi ta juya da sauri tana mur'kuda mazaunanta, gigicewa yay da sauri ya mi'ke tsaye! yana safa da marwa a ofis d'in! Titi ta dawo ofis d'in hannunta rike da wani tire dauke coffe din a kai...... A nutse ya koma ya zauna kan kujerarsa, ita kuma ta karasa kusa dashi..."Sir gashi." Tafad'a tana d'an rankwafawa, nonowanta suka fito sosai,  ya lumshe idonsa tare da tura lips d'inshi masu duhu a bakinsa, yana bud'e idonsa ya zube a kanta, a take ta fahimci halin da yake ciki domin dai lokaci 'kan'kani duk ya sauya idanunsa sunyi jawur kuma sun d'an risina ga fatar saman goshinsa ta wani tattare.!
Mirmushi tayi tace."Sir ko na d'ebe maka kewa ne."? Ya tsira mata idonsa yana kallonta tare da nazarin maganarta, Titi ta zagaya inda yake zaune ta zuba hannayeta a jikinsa tana shashshafa jikinsa tare da sakar masa kesses a fuskarsa, Hannunsa ya d'ora saman nononta ya latsa! ta wani gantsare tana dariya, ya 'kan'kance  ido yana tsuke mata 'karamin bakinsa yace."Kin ta'ba yin sex."? Girgiza kanta tayi tana shafa lafiyayyar sumar kanshi tace"No ban ta'bayi ba Sir saboda ina tattalin budurcina nafi so na mallakashi ga mijina amma saboda yanda nake kaunarka zan iya mallaka maka kaina."

Wani killer smile yayi ya d'an d'ora fuskarsa saman nonon nata yasa harshe ya lasa a hankali yace."Dai-dai kenan! ni mutum ne mai 'kyan'kyami! kin bani sha'awa sosai kuma tsarin hallitar da Allah yayi miki ya burgini zanso naji yanda kike amma me kika tanadar min."? Titi ta ri'ke kansa dake saman 'kirjinta tana shafa sajensa tace"Sir zan jiyar da kai dad'in da baka ta'ba ji ba."! Ya d'ago kansa yana kallonta da wani irin mirmushi a fuskarsa, yace."Okey tashi tu'be kayan jikinki amma kafin nan jeki murza key a kofa."
Titi ta wuce da sauri ta kulle 'kofar ofis d'in, tun daga bakin kofar ta sabu'le rigar, daga ita sai brez da pant ta 'karaso inda yake, suma tana zuwa ta ciresu tayi tik da ita, Gabansa ya wani mi'ke! ya 'kankance idanunsa, yana sauke wata irin zazzafar ajiyar zuciya ya mi'ke! hannunta ya ri'ke suka nufi wata shirgegiyar kujera me kamar gado dake ofis d'in ya kwantar da ita, Titi ta kwanta sosai had'e da bud'e masa kafafunta,  blet d'in jikinsa ya shiga kwancewa idanunsa kuri kan brest din titi ya zare wandon joystick dinshi tayi tsalle ta fito, a d'imauce! titi ta mi'ke zaune! ta kama joystick din da hannuwa biyu ta shiga shafawa tana lasa da harshenta, Nishi ya shiga saukewa yana shafa kitson attachment din dake kanta, Sosai Titi Take sucking dinshi yana sakin wani irin ihu! da gurnani, ya d'inga marmatsa nonowanta,  yana sake tura mata a bakinta, Kwantar da ita yayi ya hau kanta ya rike joystick d'inshi da hannunsa ya wage kafafunta da karfin gaske yake kokarin shigarta, yana nishi! da cizar lips titi ta daure sosai ta bashi had'in kai har ya rasta jikinta, yana jinsa cikin wata duniya ta daban! ya rasa nutsuwarsa gabakidaya wani irin ci yakewa Titi  na fitar hankali.





GA DUK MAI BUKATAR KARANTA BOOK D'IN ZAI TURA #300 TA WANNAN ACCONT DIN.....
0542382124.......BINTA UMAR GTBAN.....IDAN KATIN WAYA ZAKI TURO KI SAMENI TA WANNAN NUMBARS........07084653262......ZANYI MIKI BAYANIN YANDA ZAKI TURA

*MUTANAN MU NA NIJAR IDAN KUNA DA BUKATAR LITTAFIN ZAKU TURA DALA DARI TA WANNAN NUMBARS........90899076_88137740 KATIN AIRTAL KO ORANGE*

*DAN ALLAH IDAN KIN SAN BA SIYAN BOOK DIN NAN ZAKIYI BA KADA KI KIRANI KO KI MIN WATA MAGANA*


*IDAN KINA BUKATAR SHIGA VIP GRUOP KIYI MIN MAGANA DA WANNAN NUMBAR*
WhatsApp
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/16/20, 8:38 AM - Ummi Tandama: *DA WATA A 'KASA!!*
         Writing By
*BINTA UMAR ABBALE🍒*
~~~~~~~
*🌎Manazarta Writers Asso*
_'Kungiyar Masu Nazari da aiki da Ilimi._
~~~~~~~

*PAID BOOK!*

**Free Pege6*
Ganin yanda yake hak'arta yana bugunta da wani mugun 'karfi! ya sanya ta sare da al'marin sai ta soma kokirin kwatar kanta ihu!! takeyi azabah ta isheta, ya d'amke mata bakinta da tafin hannunsa guda daya yabi ya ma'kal'kaleta a jikin kujerar yana gurnani had'e da zufa sai sukuwa yake kan yarinyar mutane! Titi taga jaraba da masifa kuka takeyi wiwi tana bashi hakuri da fad'in kada ya yaga ta tsananin azabar da ta takeji a gurin ta sanya ma'kogwaronta bushewa, Hafeez kam! baya ji baya gani ya zama mayan 'karfe a jikin ta, kuka yakeyi yana fad'in "Dady ka cuceni ashe haka wannan al'amari yake da dad'i! Inaaa! sam! wallahi bazai yiwu ba kai kullum kana kwasar dad'i ni ka hanani.'! Sambatun surutan da yake yi kenan yana sake zurkudawa Titi jijiyarsa wacce takejin ta har cikin cikinta.

Sakatare ne tsaye a bakin kofar ofis din yana dan dubbugawa da Fadin " Sir ba'kin nan fa sun zo suna jiran su shigo ku tattauna." Shuru yaji  yaja kofar yaji a kulle, sai ya koma ya zauna gurin zamanshi yana d'an kallon ba'kin dake zaune kan kujera, yace."Dan Allah kuyi hakuri mybe yana wani uziri ne ko yana toilet amma bari na sake kiran wayarshi." Daya daga cikinsu yace."Wai shin baka fad'a masa zuwan mu bane? duba fa munfi karfin awa guda zaune a gurin nan muna zaman jiransa, shiyasa kwata kwata bana so hurd'a ta had'ani da yaron sam bai iya mu'amulah ba."
Sakatare yace.",Afuwa Alhaji wallahi na fada masa ina tunanin dai ko bacci yake yi."
Daya mutumin yaja siririn tsaki yana fad'in" Okey bacci yazo yi kenan ba aiki ba, babu shakka watarana yaron nan zai rusa muku company mutukar yallabai zai dinga d'orashi kan harkokinsa." Sakatare dai shiru yayi yana cigaba da trying d'in numbar Hafeez d'in gashi tana shiga amma ya'ki d'agawa!  Ya d'an dago kansa yana kallonsu jikinsa yayi sanyi saboda yasan sunji wayar na shiga amma ba'a dauka ba.
Alhaji Manu ya mi'ke tsaye ransa a 'bace! ya mi'kawa na kusa dashi hannu yace."Ni ina da abinyi alhaji yaron nan wulakanci yaso yayi mana dama ya an gama magana komai nasa hannu na biya kudi kuma azo a 'bata min rai! a ba kyauta nace a bani ba, saboda haka ni zan tafi harkokina dik sanda yaga dama ya bude ofis din shi ya sani." Alhaji Dantani ya mike shima yana bige babbar rigarsa yace."Nima harkokina na bari nazo domin cika alkawari saboda haka yanzu zan kira Yallabai din shaida masa abinda ke faruwa."
Sakatare yace." Kuyi hakuri mana ku dan jira Alhaji." Suka watsa masa wani kallo suka fita daga gurin ransu a mugun 'bace!
Sakatare ya koma ya zauna shima nasa ran a 'bace! Lallai babu shakka Hafeez idan haka yace zai dinga yi to kaf sai ya kori costumes dinsu dake rububin zuwa daukar kaya, shin wai me ma yake yi ne a ofis d'in.? Can ya tuno Ai Titi ta shiga ofis din tunda ta shiga kai masa Cofee bata fito ba, yayi jim yana tunani babu shakka biri yayi kama da mutum to amma ai yana zaune a gurin zaiga da idon da Titi zata kalleshi.

Professor Hankalinsa yayi masifar tashi da jin bayanin da Alhaji Dantani yayi masa, a hanzarce ya shiga kiran numbar Hafeez sai dai ya kira sau kusan goma bai daga ba, ya sauko 'kasa inda Mommy ke zaune ita da Farhana ya shiga sirfa bala'i ta inda yake shiga batanan yake fita ba, yana fad'a mata irin aika aikar da Hafeez din yaje yayi masa a Company. Mommy hankalinta ya tashi itama ta shiga kiran wayarsa sau ba'adadi bai daga ba. Professor yace."Kinga ni ko? kinga abinda nake fad'a miki ko? Hafeez ni zai kassara ya rusa min harkokina, kamar gaske ya shirya yace in zauna a gida zai kula min da harkokina ashe karya yakeyi muhiman mutane zasu zo a gana dasu ya yayi musu wulakanci yana cin ofis ya'ki sauransu, ai dama na fad'a miki yaron ba zai ta'ba hankali ba."! Murya na rawa Mommy tace."Yallabai kayi hakuri dan Allah ka kwantar da hankalinka kabi komai a tsanake mybe akwai wani abu da yake faruwa, ni nafi zargin ko ciwonsa ne ya dawo ya sanya bai sauraresu kaga ma ko waya ya kasa dauka dan Allah ka kwantar da hankalinka." Ai sai ya shiga bambami! yana fad'in" Ai dama tuntuni nasani duk wani abu da Hafeez keyi kece kike zugashi da har zakice na kwantar da hankalina kwata kwata yaron nan be da gaskiya, aure yake so nayi mishi billahillazi banza masa aure yanzu ba dan baiyi hankalin da zai iya jagoranta wani ba, ni ban haifi d'an da zai sauya min a'kidata ba." Mommy ta soma kuka tana fad'in "Ya zaka ce nice nake sanya shi yayi abinda ya ga dama, nice fa na haifeshi zanfi kowa son ya shiryu, kada kayi masa baki kai mahaifinsa, ne  kuma ni banga laifinsa ba dan ya bukaci aure tunda ya kai munzali."
Tace."To ke dashi sai ku tursasani nayi abinda kuke so zan gani ni ko ku."!!!! Yana gama maganarsa ya haura sama a mugun fusace! Murya na rawa Farhana tace"Mommy dan Allah ki daina hawaye idan da sabo kin saba da wannan hayaniyar ta Daddy shi komai a laifi yake ni wallahi bana so naga yana miki masifa." Mommy ta girgiza kanta tana share fuska tace"Farhana Daddynku yayi lafiya ai da yafi zafi Kinsan duk mai suna Ali yana da zafi da a'kida." Kafin Farhana tace komai ya sauka, cikin  shirin fita, yasha farin gilashi, ko kallonsu baiyi ba ya kama hanya zai fita, Farhana tace"Daddy a dawo lafiya." Ko kallonta baiyi ba ya fita daga palon.

Hafeez bai san iyaya a dadin kawowar da yayi a kan Titi ba sosai ya  suburbudeta tamkar ba budurwa, sai da ya tabbatar da tayi gamsuwar da yake bukata sannan ya sauka daga kanta, Ita dashi duk sunyi wujiga wujiga, Titi  fuskarta duk jirwayen hawaye kwarmin idanunta ya zurma sai kuka takeyi gabanta duk ya tsage! wannan wace irin masifa ce yau ta afka, da kyar ta jawo rigarta ta fara kokarin sakawa, Ya dinga kallonta yana tausaya mata shi kansa yasan ya azabtar da ita sai shima bada son ransa bane! Rigar ya kar'ba ya zura mata yana goge mata hawaye, miryarta na rawa tace"Sir zaka aureni."? Ya dago kansa da sauri yana kallonta, "Zaka aureni."? Ya sake maimaita tambayarta, shuru yay mata yana d'an tsuke 'karamin bakinsa, bashi da tacewa wai 'barawo a hannu mata, Tace" Nasan ba zaka aminci ka aureni ba, yanzu shikkenan na rasa abu mai mahimanci a rayuwata."! Sai kawai ta fashe da kuka." Yaji tausayinta sosai ya dan rungumeta a jikinsa, "Stop Crying bab, ki daina kuka kinji ko! nasan kinyi min adalaci a rayuwa kin farfad'o dani daga fad'awa wani 'kangi kuma nasan wannan abun naki da kika mallaka min mai daraja ne da girma, nayi miki alkawarin daukar dukkanin laluranki zan baki kudi sosai zan sauya miki mota duk abinda kike bukata ki tambayeni zanyi miki mutukar kudi na magani."
Girgiza kanta ta shigayi tana goge fuskarta tace"Ni daina nafi so ka aureni." Yaji wani fad'uwar gaba sam! baya so tana wannan furucin D'an had'e rai yayi yace."Baby kin manta addinina da naki ya bambanta bana jin zan iya auranki."! Tace."In dai zaka amince ni zan muslunta saboda kai ina sonka sosai shiyasa ma na mallaka maka jikina." Jim! yay yana nazari yace."okey zanyi tunani kada ki damu, sannan ka bana so kowa yasan mu'amular dake tsakaninmu." Titi tayi murmushi tana jin sanyi a ranta  ta amince mutukar zai aureta zata musulunta koda kuwa kaf danginta zasu gujeta.....Tace"Yanzu zanje gida in huta in gasa jikina ne." Mikewa yayi yana fad'in "Bari nayi wanka na fito ko." Ta daga masa kai, tana kallonsa ya shiga toilet a gurguje yay wanka ya fito ya goge jikinsa ya mai da kayansa,
Lokacin itama ta dan 'kokarta ta kimtsa jikinta, ya bud'e 'kofar ofis d'in suka fito a tare, wanda yay dai-dai da shigowar Professor gurin.........Kafatanin ma'aikatan dake gurin suka mi'ke suna masa barka da zuwa, hankalinsu duk ya dauke a kansa, hakan ya bawa Titi damar silalewa ta fice da saurin gaske! dama tana ta tunanin ya za'ayi ta fito su ganta, Professor hankalinsa na ofis dinshi bai wani tsaya sauraran su ba, ya nufi ofis d'in Hafeez ya bishi da kallo cikin tsananin rud'u da tashin hankali, a duk sa'ilin da yaga irin wannan fuskar daga gurin mahaifinshi to babu shakka yana cikin tsananin 'bacin rai! Bayansa yabi da sauri! sai suka buga karo, Yace."Daddy da kan........! Kafin ya 'karasa ya wanke shi sa lafiyayyan mari! Allah yasa ba'a gaban jama'a bane cikin ofis din ne.
Yana huci! yace."Kayi dai-dai! nace abinda kayi yayi kyau! kuma yayi dai-dai! ashe kai munafiki ne Hafeez."!? Yakarashe maganar yana nunashi da yatsa.
Hafeez ya sunkuyar da kansa 'kasa, yana tunanin abinda ya janyo wannan tashin hankalin! da sauri ya d'ago kansa yana kallon mahaifin nasa dan ya tuno komai, saurin mayar da kansa kas yayi ganin yana idanun Mahaifin nasa sukayi jajawur jijiyar kansa tayi rad'a!-rad'a! Professor Ali mugun masifaffan mutum ne.!!!! A hankali yace."Daddy kayi min afuwa dan Allah wallahi tunda na shigo ofis din nan jikina ya sake rikicewa kwanciya nayi bayan na d'an sha magani bacci me nauyi ya daukeni ,sai yanzu na farka naga miss call dinka."
Ya nuna shi da yatsa yana fad'in" Bana son rainin hankali Hafeez ni bazan dauki wannan shashancin naka ba wallahi! wato dama bacci kazo kayi min a ofis ba aiki ba? kamar gaske ka dakatar dani da zuwa kace zaka tsaya min kan al'amura sai kazo ka kwanta bacci!? Kullum idan na kiraka, mara hankali da iya mu'amula ka nuna 'bacin ranka, kana shigowa ofis din nan Sakatare ya shaida maka abinda keda akwai, mutanan nan da mutukar mahimanci a garemu kuma tsofaffin abokan cinikayyarmu ne, manyan mutane kaiwa irin wannan wulakancin ka ajiyesu ayi ta kiran wayarka ka'ki d'agawa."!!

"Daddy bani da kuzarin d'auka waya a lokacin ni bacci ma fa nake ka dubi yanayi na da kyau ban jima da tashi ba wallahi." Professor yaja wani matsiyacin tsaki ya juya ya nufi kujerar zamanshi wayarsa ya dauko ya shiga laluben numbobin su Alhaji Dantani.....Hafeez ya dan ta'be tsukakken bakinsa a sace ya kalleshi ya d'aga kafad'arsa ya juya ya fita daga ofis d'in, yana fita yaci mur! ya daure fuskarsa sosai Sakatare nata so yayi masa magana yaga babu fuska, sai yaja bakinsa yay shuru  yana fadin "A sauka lafiya." Hannu kawai ya daga masa wuce.

*****
Washe gari Asiya ta tashi da wani irin ciwon kai mai tsanani hakan bai hanata yin duk wani aikace aikacen da takeyi a gidan ba sai da ta gama ayyukanta tukkuna Gaje ta mi'ko mata wani karamin kofi da ruwan kunu a ciki tsalala! babu sugar.
Asiya ta kafa kai kur'ba uku tayi masa ta shanye tasa hannu ta katse ragowar ta sud'e, taje ta d'auraye kofin ta kife a kwando, da sauri ta dauki tulu ta nufi rafi domin jidon ruwa.
Sai da ta cika ko ina na gidan da ruwa kana ta ajiye tulun ta zuba ruwa zatayi wanka  Gaje ta fito daga daki tana harararta tace"Kina dai da sabulu ko."? Cikin tausayawa kanta tace"Bani dashi." Gaje tace"To sai kiyi da ruwa, dan baxan baki sabulana ba ki 'karar mun dashi gurun gurzar wannan annakiyar daudar ta jikinki." Asiya ta dauki karamin bokiti da ruwa ta shiga bandakin ta wawwatsa a jikinta ta fito tana wani mai'ko kaf daudar dake jikinta ta tashi a sakamakon zubawa jikinta ruwa da tayi, ita kanta tasan tana wari! haka dai ta shiga dakinta  ta kwance 'kullin kayanta ta d'auki wani kod'addan lesi wanda take kwalliyar juma'a dashi tana shirin sakawa a jikinta, lalurarta ta tashi, zama tayi ta bude kafafunta ta shiga kartar gabanta da hannu bibbiyu tana lumshe idonta, sai da ta sosa iya son ranta sannan ta hakura aikuwa fatar gurin ta d'auka d'au! ta dinga yi mata zafi da rad'adi! Kuka tasa tana wage kafarta ta kasa saka wando saboda axaba.  Mai shaniya ya shigo gidan cike da farin ciki yana fad'in "Gaje kina ina ne? ina Asiya maza ga Alhaji mijinta yazo su gana."
Gaje ta fito daga daki tana fadin "Ganinan malam to lale maraba sannunsa da zuwa aikuwa anci sa'a yanzu naga tayi wanka bari na shiga na fada mata ta fito."
Gaje ta nufi dakin Asiya tana fadin"Alhaji Bawa attajirin gari ai mu kakarmu ta yanke sa'ka." Tana d'aga buhun d'akin taga Asiya zaune dirshan babu kaya a jikinta ta bud'e kafafunsa tana kuka.
Gaje ta rafka salati! wanda ya dawo da Asiyar hankalinta a gigice! ta zabura ta mi'ke tana neman zani ta rufe jikinta, Mai shaniya ya shiga dakin da sauri yana fad'in "Lafiya menene."? Gaje tace" Mallam ni naga abinda nagani! O! duniya ina zaki damu? yarinyar nan da kanta take biyawa kanta bu'kata shigowa nayi naga ta bud'e kafafunta tana 'kwa'kular gabanta wannan wace irin jaraba ce."!
Tana kuka wiwi! tace"A'a Baba ba haka bane wallahi gurin ne keyi min zafi shine na bude domin yasha isk......Kafin ta karasa Mai shaniya ya buge mata baki, yana fadin"Karya zatayi miki? ai ni duk abinda akace kinyi bazan musa ba, tunda aure kike so ai shi zanyi miki kada ki jawo min abun kunya."
Gaje tace"Shine yafi alkairi a gareta." Yace"Dan ubanki yi maza ki saka kaya Alhaji Bawa na zaure yana jiranki." Da sauri tasa kayanta tana hawaye, suka fita daga dakin Gaje na fadin "Ai halin uwarta ta tsotsa haka Mariya ma tayi tashen jaraba  a gidan nan." Mai shaniya dai waje yayi yaje yana d'ebewa Alhaji Bawa Kewa kafin Asiyan ta fito.

Pls kuyi Sharing👏🏻

*GA MASU BUKATAR BOOK DIN ZASU TURA #300 TA WANNAN ACCOUNT DIN......0542382124........BINTA UMAR GTBANK.........A TURA SHAIDA TA WANNAN NUMBAR....07084653262.....IDAN KATIN WAYA ZAKI TURA TO KIYI MIN MAGANA TA WSP DA WANNAN NUMBAR....07084653262 ZANYI MIKI BAYANIN YANDA ZAKI BIYA.*

*MUTANAN MU NA NIJAR IDAN KUNA DA BUKATAR KARANTA BOOK DIN TO ZAKU TURA DALA DARI TA WANNAN NUMBARS.........90899076_88137740 KATIN AIRTAL KO ORANGE*

*IDAN KIN SAN BA SIYAN BOOK DIN NAN ZAKIYI BA KADA KI DAUKI NUMBARTA KIYI MIN WATA MAGANA*

*GA MAI BUKATAR SHIGA VIP GRUOP SAI YAYI MIN MAGANA TA WSP DA WANNAN NUMBAR*
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/16/20, 8:39 AM - Ummi Tandama: *DA WATA A 'KASA!!*
         Writing By
*BINTA UMAR ABBALE🍒*
~~~~~~~
*🌎Manazarta Writers Asso*
_'Kungiyar Masu Nazari da aiki da Ilimi._
~~~~~~~

*PAID BOOK!*

*Free Pege7*
Jikinta a sanyaye ta fito tana 'boye hannayenta cikin wani mayafi data yafe tattararre sai kace abun tatar koko dik ya lalace ya yamutse wasu guraran na jikinsa ma ya yage, Gaje ta bita da wani irin kallo tana murmushi Allah Allah takeyi ayi auran nan tasan matan Alhaji Bawa basu da Imani ga manyan 'yayansa maza duk marasa kunya ne tasan tilas tasha wuya dasu, a hankali take tafiya har ta isa soron kanta a 'kasa, Mai shaniya na ganinta ya washe baki yana fad'in Alaji ai gatanan ta fito." Alaji Bawa  ya wani 'kure ta da ido yana washe shegun hakoransa wando suka rine, yace."To to! ai sai ka bamu guri ko." Mai shaniya yayi saurin ficewa daga gidan yana fad'in "Alaji a sauka lafiya." Alaji Bawa bai samu damar amsa masa ba kaf hankalinsa na kan Asiya dake tsaye kanta a 'kasa.
Ya matso kusa da ita a hankali yana dariya wacce tayi masifar 'kara masa muni yace."Asiya 'yan matana  ina fatan kinji abinda ke faruwa tsakanina dake  ko? yau kwanaki biyu kenan mahaifinki ya kar'bi sadakin auranki a hannuna yanzu ke a matsayin matata kike sosai naji dad'in wannan al'amari dama na dade ina sonki dan duk wasu alamu na nuna kuma na tabbata kema kin fahimta." Yakarasa maganarshi yana sake nani'karta, da sauri ta matsa gefe guda tana 'bata rai! Yace."Tauraruwar zuciyata banji kince komai kiyi magana kinji ko ina so naji ta bankin ki." Ta dago kanta a fusace! tana watsa masa manyan fararan idonta tace"Ni bana sonka."! Alaji bawa yayi wani murmushi na takaici yace."Asiya yanzu ai duk maganar so ta kare tunda na bada sadaki saura kwana uku daurin aure ki soni ko kada ki soni be dameni ba, nan gaba kadan nasan zaki soni ki saki jikinki dani na nuna miki zahirin kauna."
Kallonsa takeyi tana jin zuciyarta kamar ta fashe! ba ita ba ma tana jin ya haifi babarta 'karewa ma tsofai tsofai dashi yazo yana maganar yara ko kunya baiji ba, dik wani girma da mutuncinsa ya zube a idonta wani irin mugun haushinsa takeji, Tace."Yanzu bakaji kunya ba zaka ce zaka aureni nifa a matsayin jika nake gurinka."
Alaji bawa ya shafa gemunsa wanda ke cike da furfura yace"Yaro dai yaro ne Asiya wanene ya fad'a miki ana jin kunya gurin neman aure? ni banji wani kunya ba tunda sinnar ma'aiki nake so na raya, na kuma taimakeki a lokacin da kowa ke gudunki." Tace"Alaji kada kasa na zageka wallahi na tsaneka me zanyi da kai! bana son taimakon ni da na aureka gwara nayi ta zama babu aure kuma wallahi ka sake ka aureni nice ajalinka." Alaji Bawa ya bude bakinsa yana kallonta cike da mamaki yace."Lallai Asiya kuruciya na damunki, ban dauka za'a samu matsala da ta bangaranki ba, to ki bude kunnanki da kyau kiji ni Alaji Bawa sai na aureki wallahi koda kuwa zaki zama ajalina."
Asiya ta fashe da kuka tana ji kamar taje ta sha'ke masa wuya Alaji Bawa maye ne wallahi! Ganin tana kuka sai hankalinsa ya tashi ya karasa inda take yana kokarin rungumota tayi gaggawar kaucewa, ya wani had'iyi miyau! yana kallon 'yan nonowanta da suka soma girma ya kai hannunsa zai shafasu da sauri ta buge hannunsa jikinta na wani irin rawa! take kokarin shiga gidan, ya riko gyalenta, wuyanta a shake tilas ta tsaya domun ta gyara wannan damar Alaji Bawa ya samu ya rungumeta ta baya ya zuba dukanin hannuwansa kan nonowanta yana murzawa! Asiya tasa kuka tana tureshi, yana sake ru'kun'kumeta a jikinsa so yake ma ya cusa ta cikin katuwar babbar rigarsa yanda zaiji dad'in ligwigwitata, ita kuma ta'ki bashi dama sai kuka takeyi tana cire hannunsa dake nononta wanda ke mata zafi sakamakon murzawa da yakeyi......Hannunsa guda ta gartsawa cizo aikuwa ya saketa da sauri yana dubawa hannunsa har ya huje ga jini nan ya fito, ta kalleshi taga duk ya wani burkice idanunsa sun sauya, tace"Azzalimin tsoho makiri ta Allah ba taka ba,  insha Allah Allah sai ya bimin hakkina."! Tana gama maganarta ta shige gida da sauri! Allah yasa Gaje na 'kuryar dakinta, zama tayi kan shimfidarta ta hada kanta da gwiwa tana wani irin kuka mai tsuma zuciya.
Alaji Bawa kuwa kwata'kes! yayi yana kallon Guri guda tsafar shiga rud'u da tashin hankali kamar wannan 'yar ficiciyar yarinyar ce ke zaginsa,  lallai dole ya dauki tsatstsauran mataki a kanta tunda bata da kunya, Gaban babbar rigarsa ya kalla yaga yanda katuwar jijiyarsa ta kumburo kamar zata fito waje! Jingina yayi da jikin bango (garu) yana sakin nishi da ajiyar zuciya! wata irin muguwar sha'awar yarinyar ce ke taso masa, dole ne ma a dawo da daurin auran gobe domin ya samu biyan bukatarsa.
Fita yayi daga zauran yana baza babbar rigarsa duk dan kada jama'a su fahimci abinda ke faruwa dashi, sai washe baki yake yana amsawa gaisuwar jama'ar dake gasheshi, Yana isa gidansa, ya shiga yana 'bata fuska matayensa da wasu daga cikin 'yayansa suna zaune cikin wata katuwar rumfa mai mugun tsayi da fad'i, dakuna takwas ne a cikin rumfar, kowa jikinsa na rawa yake masa sannu da zuwa, babu wanda ya amsawa a cikinsu sai ya watsa musu harara yake yi, idanunsa yake rarrabawa kan matayen nasa, ko wacce ta sunkuyar da kanta  'kasa gabanta na faduwa babu shakka tunda suka ga mijin nasu ya shigo da irin wannan fuskar to an 'bata masa rai ne! Ya sauke idonsa kan  Larai dake bawa d'an 'karamin d'anta nono yace."Larai." da sauri ta d'ago kanta tana kallonsa, "Na sake ki saki uku."!  Larai ta fasa wani irin ihu! tana dora hannunta aka tace" Alaji me ya faru? me nayi maka ka sakeni saki har uku! ina zan kai 'yayana."? Ya gya babbar rigarsa yana harararta yace."Sai kin yi min wani abu zan sakeki nine nayi niyyar sakinki saboda zan maye gurbinki da yarinya 'kan'kanuwa Asiya 'yar gidan Mai shaniya, sannan kina maganar 'yaya ki aje min 'yayana ki 'kara gaba dama ke kad'ai kika zo." Larai ta dinga rafsa ihu tana fad'in "Alaji ka cuceni wallahi Allah sai ya saka mun, sai da ka bari na saki jikina da kai na haihu har sau uku sannan zaka rabani da 'yayana."! Alaji Bawa Ya buge babbar rigarsa ya juya zai fita,  Hansatu Uwar gidansa itace bata jin shakkarsa sosai saboda ita ko ya saketa bata fita itace kume keda manya 'yaya a gidan tace wallahi ba zata fita ba zaman 'yayanta take haka yayi hakuri ya kyaleta dan Hansatu masifaffiya ce, Tace" Yanzu kai Alaji ko kunya bakaji ba kazo kana fad'in zaka auri jikanyarka dan Wannan yarinyar sai dai kayi jika da ita wallahi Alaji Bawa kaji kunya budurwar zuciyarka na bani mamaki wai wane irin abu kake nema ne yanzu kaci zamaninka kuma kace dole sai kaci na wani."!
Yace."Ai Hansatu ba zaki gane ba tunda ke yanzu kin zama galli ga horo har ni zaki cewa mai nake nema yanzu, to bari kiji jin dadi da nutsuwa nake nema shiyasa naje na zab'o yar 'kan'kanuwar yarinya domin in barje gumina dukaninku kun zama taron tsintsiya babu shara ko wacce ta bude kamar bakin rijiya ni kuwa yanzu ne ma nake tashena nake 'kara jina namijin gaske." Yakarasa maganarsa ba tare da yaji kunyar 'yayansa ba dake zaune a gurin. Hansantu tace"To Allah ya kyauta maka ya shiryeka kuma idan zaka shiryu kada kuma ka manta da cewar duk abinda kayi wa dan wani sai anyiwa naka wallahi kaima dai gashinan ka haifa ehee! yanda kake auran 'yayan mutane kana saki kamar ka samu tumakai." Ya wani tura hularsa 'keya yana shafa farin gemunsa yace."Hansatu kanki akeji wai mahaukaci ya fad'a rijiya, ni babu wanda zai hanani jin dad'in rayuwata." Fita yayi ya nufi fada domin ya shaidawa maigari cewar ayi shela a sanar da jama'a gobe ne daurin auransa da Asiya dan ta katifa da ledar daki da labulaye duk zai sha mata baida matsala.....
Larai kuwa tana kuka 'yayanta na kuka ta soma hada kayanta su Hansatu na bata hakuri haka ta had'o kayanta cikin ghana masgo ta fito yana fyatar hanci 'yayanta na rirri'keta suna kuka! da kyar su Hansatu suka janyesu ta fita daga gidan cikin bakin ciki da takaicin Alaji Bawa.

*****
Hafeez kuwa tun daga ranar da al'amarin nan ya faru Daddynsa ke fushi dashi sosai ya bashi hakuri amma ya'ki hakura ita kanta Mommy sai da tayi masa fad'a irin wanda bata ta'bayi masa irinsa ba, hakuri kawai yake bata yace." Insha Allah hakan ba zai sake faruwa ba.

Suna zaune a daining suna karyawa, ya sauko 'kasan palon yana cikin kananun kaya as'usel wando iya gwiwa tree qutar sai t-shart mai karamin hannu ta matse shi sosai kanshi yasha gyara sai kyalli yake yi hade da sajen fuskarshi, a hankali yake karasowa inda suke Professor na ganinsa ya 'bata rai mikewa yayi yana daukar wayoyinsa zai bar gurin dama ya gama break din ya tsaya ne suna magana da Farhana kan karatunta, Hafeez yayi sauri rike hannunshi yana marairaice fuska yace."Daddy wai har yanzu baka hakura ba dan Allah ka daina wannan fushin mana." Professor yace."Ka riga ka gama kaini karshe Hafeez  ace kai ba zaka xauna ka kimtsa rayuwarka ba, tun ranar da nayi maka fad'a baka sake zuwa ofis ba wato zuciya kayi kenan." Yace." Daddy naga ka dauki zafi da yawa ne bana son nazo mu sake samun sa'bani gaban mutane shiyasa amma kayi hakuri zan shigo yau." Professor ya d'an ta'be bakinsa yace."Idan kazo kanka kayiwa idan ka zauna ma a gida duk abinda ya shafeka ne ni dai nayi iya abinda zan iya."
Hanyar fita ya nufi ya mike da sauri yabi bayanshi yana sake bashi hakuri, da kansa ya bude masa mota ya shiga direbansa ya zauna a mazauninsa yana tsaye har motar ta fita daga gidan sannan ya koma ciki, sam baya son 'bacin ran mahaifin nashi, daining din ya nufa Farhana ta hada mishi break yana tambayarta me yasa bataje skull ba tace"Yau bata da lectures sai gobe, yana break kiran Huzaifa ya shigo wayarshi, suka gaisa Huxaifa yace."Guy yau zanyi tafiya fa zanje can branch dinmu dake legos amma ba zan wani dade ba." Hafeez yace."Okey to my friend Allah ya kiyaye hanya."  Huzaifa yace."Guy ka kula min da gida dan Allah da my Wife kwana biyu ma baka zo dinnar ba." Yace."Ba najin  dadi kwana biyu shiyasa amma kada ka damu idan na tashi a ofis zan shigo insha Allah." Huzaifa yace."Ayya ai ni mybe ma na sauka a legos dan yanzu shiryawa nakeyi." Yace."Okey zan my friend  sai ka dawo kenan." Huzaifa yace."Insha Allah." Kashe wayar sukayi a tare, Hafeez na kur'bar tea yana jin yanda duk tsigar jikinsa ke mi'kewa, kasancewar ya tunano siffofin jikin Safina a take yaji sha'awarta na taso masa, tun ranar da yayi sex da Titi yake jinsa wani sama-sama! daurewa kawai yakeyi saboda bai da mafita Titi na gida tana jinyar kanta ballanta ya kirata ta rage masa zafi,  yanzu kuwa dama ce ya samu da zai lalla'ba gidan abokin nashi Ya biya kanshi bukata yanda yake so ba tare da wata fargaba ba, idanunsa ya lumshe yana dan tura lips dinshi a baki ya mi'ke jikinsa a sanyaye zai bar gurun. Mommy tace"Ya ka tashi baka gama break din ba." Yana layi yace."Mommy bana jin zan iya 'karasawa jiri nakeyi da alama ciwona ne zai tashi." Tace"Wai Hafeez wannan wane irin ciwo ne da baya jin magani." Ya kalleta da idanunsa da suka risina yace."Mommy ki tambayi Daddy shi yasan kome ke damuna." Ya juya yana tafiya, tace"To kada dai ka manta kayiwa Daddynku al'kawarin zuwa ofis dan Allah ka daure ka shirya ka tafi." Ya shafa tarin sumar kansa yana dan mutsika goshinsa yace."Mommy koda naje ofis za'a yi abinda bai kamata ba kin san halin daddy bai da hakuri ni kuma ko naje wallahi ba zan wani iya aiki ba a yanda nake jin jikin nan nawa." Mommy tace"To Allah ya sawake amma dai ka kirashi a waya ka fada masa abinda ke faruwa."
Murmushin takaici yayi yace."Mommy wallahi bazai yarda ba cewa zaiyi karya nakeyi kawai ki kyaleshi." Mommy tace"Kace kawai yau na shirya tashin hankali a gidan nan dan cewa zaiyu nice na hanaka zuwa." Ta'be 'karamin bakinsa yayi yace."Mommy kada ki saurareshi dan Allah." Mommy ta bude bakinta tana kallonsa cikin mamaki! Sauri sauri yake hayewa sama, ya bude dakinshi ya mai da kofar ya rufe zubewa yayi kan bed yana lumshe idonsa, ajiyar zuciya yake saukewa daki-daki yana matsala pillow da sake rungumeshi a kirjinsa, ya jima jikin wannan halin kafin ya mike da mataccan jiki ya nufi toliet wanka yayi ya fito duk kamaninsa sun sauya Hafeez mugun fitinanne  na ina niha! A gurguje ya shiya cikin rigar atampa ja da rashin fari yayi amfani da farin wando jins mai fashashshiyar gwiwa botiran rigar ya saka ya gyara links din hannun rigar ya dauko wani abun wuya ja mai 'kulalai ya saka a wuyansa, agogo ya daura mai kyau da tsada ya fesa turaransa mai kamshi ya dora f_cap dinshi fara kal da ita saman kanshi ya zauna gefan gado yana sanya safa a kafafunshi gabakidaya ya dokanta ds Safina so yake kawai yaje ya dand'anta yaji ita yaya kalar dadinta yake, wani had'addan booth ya saka a kafafunshi mai fari 'kal dashi! Hafeez yayi masifar kyau! sai ka rantse da Allah ba bahaushe bane, duk sanda yayi irin wannan shigar mutane da yawa na shagala gurin kallonshi tanayi masa bala'in kyau! shima sanin da yayi yana kyau yasa yake yawan yin ta, Daddynsa kuwa ya tsani irin shigar duk ranar da yaga yayi irinta bala'i yake masa sosai ya dinga kiransa da kafuri, shi kuwa yayi kunnan uwar shegu dashi
Mommy na ganinsa na sakkowa tace"Allah yasa dai ofis din zakaje." Dan ya mutsa fuskarsa yay yace."Eh Zanje amma kafin nan zan danje wani guri." Tace"To Allah ya kiyaye myson ka kula da kanka." Yace."Insha Allah Mommy sai na dawo." Fita yayi cikin wata irin tafiya ta had'ad'dun maza ya nufi parking area wata arniyar Peugeot ya bude ya ya shiga maigadi ya bude masa gate a guje ya fita daga cikin gidan sautin music na tashi ta cikin motar.

Pls kuyi sharing

*IDAN KIN SAN BA SIYAN BOOK DIN NAN ZAKIYI BA KADA KI DAUKI NUMBARTA KIYI MIN WATA MAGANA*


_Muna siyar da less da manya da kananu Materials manya da kananu atampopi manya da kananu shaddodi manya da kananu mayafai masu kyau kalar 'yan birni kayanmu masu kyau ne da sauki! muna bada sari kuma muna siyar da d'ai-d'ai a ko'ina a kowa ne gari kike za'a kai miki kaya masu sari ku garzayo ku kwashi garabasa hakanan masu siyan da'i-d'ai kuma kada a barku a baya, kayanmu masu kyau ne kuma irin wanda ake yayi zakiyi ficce kiyi zarra cikin 'yan uwanki mata kana kuma kullum maigida na ganinki tamkar sabuwar amarya, Siyan nagari mai da kudi gida_
*Sai kunzo*


*IDAN KINA BUKATAR LITTAFIN NAN ZAKI TURA #300 TA WANNAN ACCONT DIN.....0542382124.......BINTA*
UMAR GTBANK
IDAN KATIN WAYA ZAKI TURA SAI KI SAMENI TA WANNAN NUMBAR.....07084653262.....ZAN FADA MIKI YANDA ZAKI BIYA

*MUTANANMU NA NIJAR IDAN KUNA BUKATAR LITTAFIN ZAKU TURA DALA DARI TA WANNAN NUMBARS.......90899076_88137740 KATIN AIRTAL KO ORANGE*

*IDAN KINA BUKATAR SHIGA VIP GRUOP KIYI MIN MAGANA DA WANNAN NUMBAR*
WhatsApp
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/16/20, 8:39 AM - Ummi Tandama: *DA WATA A 'KASA!!*
         Writing By
*BINTA UMAR ABBALE🍒*
~~~~~~~
*🌎Manazarta Writers Asso*
_'Kungiyar Masu Nazari da aiki da Ilimi._
~~~~~~~

*PAID BOOK!*

*Free Pege8*
Koda ya isa gidan Huzaifa maigadi baiyi wani jinkiri ba ya bude masa gate saboda yasan matsayinsa a gurin maigidan, jiki na 'bari ya 'karasa inda yayi parking din motar tashi ya bud'e masa motar yana rankwafawa had'e da fad'in''Yallabai barka da zuwa." Hafeez ya fito daga motar a nutse yace."Barka dai Iliya." Hannunsa na dama ya mi'ka masa ba tare da 'kyankyami ba, Iliya maigadi ya rike hannunsa yana washe baki yace."Sai dai kayi rashin sa'a wallahi d'azu maigidan yayi tafiya kuma ina jin zai kwana biyu." Hafeez yace."Ayya!  munyi waya dashi kafin ya tafi kada ka damu nasani zan shiga mu gaisa da madam ne." Malm Iliya yace."To to a fito lafiya ranka shi dad'e." Hafeez ya zura hannu cikin aljuhun jins din dake jikinsa dubu biyar ya mi'ka masa yace."Gashi a siyawa yara sweet." Malam Iliya ya washe hakora yana fad'in "Godiya nake yallabai Allah ya kara arziki." Hafeez yayi gaba ba tare da ya sake cewa komai ba dan 'ka'idarsa ne baya yin kyauta ya tsaya yana amsa godiya duk abinda yayi wa mutum to dan Allah yayi ba dan wata niyya ba ko dan a gode masa.
Safna na zaune a parlo taci uwar kwalliya cikin wani material wanda akayiwa wula'kantaccen d'inki wayarta ce a hannunta kana kallonta zaka fahimci ranta a 'bace yake, wannan tafiyar ta Huzaifa ba 'karamin 'bata mata rai tayi ba, tafiya irin wannan bagatatan! babu shiri gashi tayi tayi su tafi tare ya'ki, ita ta riga ta saba da sex duk da Isha'ik sa'i da lokaci yana zuwa idan yayi irin wannan tafiyar yana d'ebe mata kewa amma dai ba kamar Huzaifan ba data saba dashi sosai, yanzu ma wayarta ce a hannunta tana so ta kira Isha'ik d'in ta fad'a mishi yazo da daddare dan gaskiya ba zata iya bacci ba sai an zurkud'a mata, wani masifaffan 'kamshi taji ya doki hacinta, ta dago kanta da sauri saboda tasan mutum d'aya shike amfani da turaran, Shi ta gani tsaye a bakin 'kofar shigowa ya wani 'kureta da shu'uman idanunsa yana sakin wani miskilin murmushi,
Ji tayi kamar zata suma dan dad'i, ta mike da sauri tana d'an buga tsalle sassan jikinta suka motsa mussaman nonowanta, da sauri ta 'karasa bakin kofar tana fad'in "Welcom hand some." Hafeez ya d'an d'age mata girarsa guda yana bin ilahirin jikinta da kallo yace."Kinji dad'in ganina ko."? Ta wani lumshe ido tana shashshekar dariya tace"Sosai kuwa Wallahi naji dadi dama kewa duk ta dameni ka shigo ciki mana."
'Dan ma'kale kafad'a yayi yace."Um-um! nan ma ya isa nazo dubaki ne mijinki ya kirani a waya yayi tafiya yau ko."? Safna ta wani marairaice fuska tana shirin yin kuka tace"Eh ya tafi legos zaiyi sati biyu a can shine nace ya dam'ka amanata a hannuka."
Murmushi yayi yace."Naji dad'i da kika za'bi amanata kan ta sauran abokanmu.'' Murmushi takeyi tana dan matsawa jikinsa ta rike hannunsa guda daya cikin kasa kasa da murya tace"Amma anan zaka kwana ko."? Dan zare mata ido yay ya girgiza kansa alamun a'a yana ta'be bakinsa.
Hannunta ta sanya ta ratsa 'kungunsa tana wani lumshe idonta, jinta a jikinsa ya sanya hankalinsa ya soma tashi, ya daure dai har suka isa cikin palon ya zauna kan kujera yana cire hular kanshi, Cinyarsa ta haye  tana shafa had'addan sajen da ya 'kawata kyakkyawar fuskarsa, cikin kasala da muguwar sha'awa tace"Gaskiya kayi min kyau yau sosai! lallai ka amsa sunanka Hand some ko wane dressing kayi yana maka kyau! Allah kana burgeni bakad'an ba."
Hafeez dake lumahe idanunsa ya kalleta yace."Nima kina burgeni sosai kina muhimman abubuwan dake jan hankalina a kanki." Kansa ta kamo ta d'ora saman kirjinta ta wani rike sosai ta goga masa nonowanta a fuskarsa tace"Nasan dai har da wad'annnan abubuwan dan na lura duk sanda kazo hankalinka kaf na kansu."
Ya d'an d'ago kansa yana kallon manya manyan nonowanta da suke wani sake kumburowa dan har sunfi na Titi girma, ya sauke zazzafa ajiyar zuciya yana wani irin huci! ya kai hannunsa kai yana shafa samansu a sar'ke! yace."Sosai kam wannan ballon naki na masifar gigita min lisaafina."
Shashsheka tayi tana sake tsiyaya! ta ban'kare masa kirjinsa sosai ta kai hannunta ta bayanta ta zage zif d'in rigarta a hankali ta soma sabule rigar suka bayyana kan idanunsa, le'bansa ya shiga lasa yana sake d'age gira da kanne ido guda, Da kanshi ya 'balle briziyar nonowan suka bayyana, ya wani gigice sosai ya mi'ke kan kujerar ita kuma ta raba 'kafafunta a kansa tasa masa nononta guda a bakinsa ya shiga tsotsa kuwa kamar mayun wacin zaki! Shid'ewa ne kawai Safna ba tayi ba amma babu shakka tayi masifar kaiwa ma'kura tana kuma masifar jin dad'in yanda Hafeez ke tafiyar da ita, sosai ya iya romantinc duk sun gigice ita a wannan gabar so take kawai taji an soma zurkud'a mata,  dan har tayi fatali da kayan jikinta tana kokarin kwance masa blet ya hanata,mi'kewa yayi zaune yana kallonta,  ta koma wata iri ya lura kamar ma tafi shi jaraba, Yace."Kiyi hakuri ba zan iya yin wani abu dake ba, ina mutukar jin nauyi ace wani abu ya shiga tsakaninmu kina a matsayin matar abokina." Safna tasa masa kuka tana nani'karsa magiya ta shiga yi masa hawaye na zuba! tace"Wallahi tallahi yau zan iya mutuwa idan bakayi sex dani ba Hafeez na gama kwadaituwa dakai wallahi bakaji yanda gindina ke min 'kyaikyayi ba ka taimaka min dan girman Allah! abokinka babu abinda zaice dan kayi sex dani dadi ma zaiji tunda ku abotarku ta gaskiya ce na tabbata kai ma zakayi masa rana watarana."
Tausayi ta bashi sosai ganin yanda take kuka hai'kan! duk ta jigata sai shafa shi takeyi, yace "Nafada miki bazan iya sex dake ba saboda wani dalili nawa, amma zan amince dai mu dinga biyawa kanmu bukata gurin romancing kin amince." a rud'e tace"Eh na amince wallahi nima zan biya maka bukatarka zan jiyar da kai dad'i insha Allah."

'Dan d'age girarsa yayi yana mata wani shu'umin kallo, a d'imauce! ta soma sakar masa kisses masu zafi a jikinsa tana so ta cire mashi blet yana hanata, har yanzu yanajin nauyin abinda zai aikata da matar abokin nashi, duk da ya kasance mutum mai 'kyan'kyami! kan komai amma wannan karon sai yaji kwata kwata baya 'kyamar Safna zai iya sex da ita amma kuma yana jin tsoron abinda zaije ya dawo zai dai dinga ragewa kansa zafi da ita tunda ya lura ta iya salo, tun yana ya mutse ya mutse har dai ya bada kai bori hau nan palon suka lalace gurin biyawa junansu bukata ta hanyoyi daban daban.

*****
To kamar yanda Alaji Bawa ya bada sanarwa cewar za'a daura auransa da Asiya hakan ne ta kasance da safiyar laraba mutanan gari suka shaida daurin auran Alaji Bawa da Asiya Mai shanu, nan aka raba goro da alawa a fadar maigari daga gidan Alaji Bawa aka dinga fito da abinci fada maigari ta cika ma'kil da jama'a! bayan 'kura ta lafa Alaji Bawa ya kalli Mai shaniya dake zaune yayi jugum! Alaji Bawa yace."Mai shaniya nasan abinda ke damunka, ka kwantar da hankalinka Asiya zataje gidana ta tarar da komai na daki nasa mata sabuwar katifa da leda da labulaye sababbi saboda haka ka kwantar da hankalinka nasan abinda ke daga maka hankali kenan, sannan nayi mata akwati biyu ta kayan lefe komai da komai akwai a ciki, yau yau d'in nan nake so a kawo min ita gidana."
Mai shaniya ya gurfana a gabansa yana godiya da washe baki yace."Alaji Allah yaja da rai ya kara lafiya da nisan kwana babu shakka ina alfahari da wannan auran." Alaji Bawa ya dinga girgid'a 'kafarsa yana 'bantarar goronsa sai wani murmushi yake yana gyara hularsa, Allah Allah yake duhun dare yazo ya samu ya tada komad'arsa da Asiyatu 'yar mai shanu.

Mai shaniya na washe baki ya nufi gidansa, lokacin akwai sauran mata 'yan biki a gidan, Baraka da Taburni 'kawayen Gaje sun 'kule, Kuryan daki sai shewa suke suna zancan batsa da watsa dafadukan shinkafa a bakinsu, maishaniya ya shiga gidan cikin farin ciki ya daga labulen dakin yana kallonsu yace."Kaga aminan 'kwarai yau kuna bikin 'yarku ko."? Taburni tasa dariya tana fad'in"Oh ikon Allah wai mai shanu shine ya aurar da 'ya Uban amarya kenan Allah ya sanya alkairi gaskiya munyi farin ciki da wannan auran sosai da sosai yarinya tayi dace Allah yasa gidan zamanta ne."
Mai shaniya ya gyara tsayuwarsa yace."Ameen ameen Taburni ai wallahi Alaji bawa mutumin kirki ne sosai yanzu ma yake shaida mun da cewar kada na siya mata komai na kayan daki ya shirya mata dakinta yanzu wanketa zakuyi kawai ku kaita dakin mijinta." Gaje ta rangwada bud'a ayiriri!!!!! "Kai wannan yarinyar da goshi take wallahi Allah dai yasa kada ta bamu kunya." Maishaniya yace."Ameen dai aini Alaji Bawai ya gamanin komai." Tace."Aikuwa dai sai ka fito da kudin sadakin nata dama kayi tanadinsu ne gurin siyan katifa da ledar tsakar daki to tunda an siya mata komai sai ka bani wannan kudin na hannunka duk na biya bashshikan dana ci." Mai shaniya ya d'an kalleta yana so ya musa mata, ganin yanda taci kunu yasa yace."Sai dai na baki dubu uku dan nima ina da uziri zanyi amfani da dubu biyun." Tace"To shikkenan." Hannunsa ya zura a aljihu ya dauko kudin daure a wata leda yaluwa, ya bata dubu uku ya daure dubu biyu ya mayar aljihunsa, ya kalleta yana fad'in "Ina Asiyar take."? Tace" Tana daki tun dazu take kuka anyi rarrashin taki hakura."
Yace."Ka jini da 'yar 'kwal uba dama ba aure take so ba kuma anyi mata zata damu mutane da kukan banza." Dakin Asiyar ya nufa a fusace ya daga buhun yana fad'in"Ina kike ne ja'ira kukan me kikeyi."
Asiya dake takure a kusurwar dakin ta dago kanta tana kallonsa da idanunta da sukayi jawur saboda kuka tace"Gani Baba." Yace."Kin nuna kina son aure anyi miki kuma zaki dingai wa mutane kuka." Kanta ta sunkuyar tace"Kayi hakuri Baba." Yace."To kada naji kada nagani wallahi Alaji Bawa babban mutum ne kinyi dacen da ba kowace mace tayi irinsa ba a kauyen nan, babu abinda bai miki ba na kayan daki akwai akwatin nan ki a gurinsa yace idan an kaiki zai baki, kiyi masa ladabi da biyyaya duk abinda ya umarceki dashi ki aikata bana son gardama Asiya ki zauna a dakin mijinki wanda ya taimaki rayuwarki." Tana kuka wiwi tace"To Baba." Maishaniya ya danji tausayinta kadan amma be nuna ba yana kokarin fita yace."Bayan sallahr la'asar ki shirya tsaf iyayenki su Taburni zasu kaiki dakin mijinki Allah ya sanya alkairi" Fita yay daga dakin, Ta kwanta kasa tana kuka da kiran mutuwa ita me zatayi da wannan tsohon azzalimun mutumin tasan idan an kaita gidansa zaice zai ta'bata ita kuma wallahi ba zata yarda yayi komai da ita, komai zai faru sai da ya faru tasan abunda ke rud'arsa kenan itama yayi mata ciki ta haihu ya saketa, to bazata bari ya  keta mata martaba da mutunci ba, shawarwarin da takeyi kenan da zuciyarta.

Pls Kuyi Sharing👏🏻

_Muna Siyar da less manya da 'kananu materials manya da 'kananu atamfofi manya da 'kananu shaddodi masu kyau da 'karko mayafai 'yan yayi masu kyau da 'karko, muna bayar da sari kuma muna siyar da d'ai-d'ai ko ina muna tura kayanmu, Ina kuke masu sari  daku masu siyan da'i -d'ai ku maza ku garzayo ku samu naku  ba yabon kai ba kayanmu nada kyau! kuma ba kowa ke da irinsu ba, akwai sar'ko'ki da agogona ko wane iri idan kina bukatar sari ko siyan d'aya sai kiyi magana 'yar uwa anayi dakai gwara ba'ayi dakai! ko ina kike zamu tura miki kaya_
*Sai kunzo*

*IDAN KIN SAN BA SIYAN BOOK ZAKIYI BA KADA KI DAUKI NUMBAR TA KIYI MIN WATA MAGANA*

*GA MASU BUKATAR BOOK DIN ZASU TURA #300 TA WANNAN ACCONT DIN.......0542382124......BINTA UMAR GTBANK.......IDAN KATIN WAYA ZAKI TURA TO KIYI MIN MAGANA DA WANNAN NUMBAR TA WSP......07084653262......ZAN FADA MIKI YANDA ZAKI BIYA*

*MUTANAN MU NA NIJAR IDAN KUNA DA BUKATAR BOOK DIN TO ZAKU TURA DALA DARI TA WANNAN NUMBARS..........90899076_88137740 KATIN AIRTAL KO ORANGE*

*IDAN KINA BUKATAR SHIGA VIP GRUOP KIYI MIN MAGANA TA WSP DA WANNAN NUMBAR*
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/16/20, 8:39 AM - Ummi Tandama: *DA WATA A 'KASA!!*
         Writing By
*BINTA UMAR ABBALE🍒*
~~~~~~~
*🌎Manazarta Writers Asso*
_'Kungiyar Masu Nazari da aiki da Ilimi._
~~~~~~~

*PAID BOOK!*

*Free Pege9*
Taburni ce ta d'aga buhun dakin nata tana fad'in"Ina amaryar Alaji Bawa takene? maza tashi kiyi wanka ki kimtsa jikinki dan yanzu la'asar d'in ta kusa." Asiya ta d'ago kanta dake dukufe tana kallon Taburni dake tsaye bakin 'kofa, Ganin yanda take hawaye ne ya sanya Taburni hangame bakinta ta rike ha'barta cikin mamaki tace"Ikon Allah sai kallo Asiya  ashe har yanzu kukan kikeyi.''? Gaje da Laritu suka fito daga daki da sauri suka tsaya bakin kofar! Gaje naganin Asiya na kuka sai kawai ta shiga dakin a zuciye ta sha'ke mata wuya ta soma gaura mata mari! tana haki! tace"Bari jikinki ya fada miki dan ubanki sai kiyi kukan da hujja, haba! jama'a! tun dazu sai rarrashinki akeyi kin'ki shuru dan uwar ubanki akanki aka soma aure? shegiya kawai dan ma kin samu Alaji Bawan shine kike wulakanci shi da zai auri fanko mara budurci  ai shine zaiyi kuka bake ba."!!! Asiya tana ihu! take fad'in "Dan Allah Baba kiyi hakuri na daina kuka dan Allah kiyi hakuri." Gaje tace"Habawa! ai wallahi sai nayi miki na 'karshe ai kece kika jawowa kanki nafi ki taurin kai dan ubanki."!! Kawai sai ta zauna a kanta ta matse mata wuya ta shiga jibgarta tana fad'in"Dan ubanki kiyi kukan da hujja."!! Taburni tayi saurin shiga dakin tana janye Gaje da fad'in"Ki kyaleta kada kiji mata rauni ki jawo wani aikin daban, ai ba zaki huce abinda tayi miki ba haba! shashashar yarinya kowa nayi mata murna ita tana bakin ciki auran alaji Bawa a cikin 'kauyen nan ai abun alfahari ne." Gaje ta mi'ke tana gyara daurin zaninta sai hakki takeyi tace"Ai bata gaji arziki ba shiyasa take wannan iskancin ko kin mata haka uwarta take mutsiyaciya masu mugun abun fad'a ai ke Asiya da haihuwarki gwara 'barin cikin ki wallahi." Laritu tace"Duk magana dai ta kare ke Asiya tashi jeki yi wanka kizo ki shirya kiyi hakuri ki zauna a dakin mijinki lafiya.
Gaje tace"Au! har hakuri kike bata Laritu? tom kada Allah yasa ta zauna a gidan mijinta ta fito wallahi sai nayi mata muguwar iziyar da zata gwammace kid'a d karatu."
Asiya ta 'mike jikinta sai rawa yake yi ta fita daga dakin da sauri! ruwa taja a rijiya ta dauki soso da sabulu ta shiga bandakin , tsugunawa tayi ta dinga kuka tana jin dama ta mutu ta huta da wannan masifar, Gaje tazo ta tsaya bakin bandakin tana fad'in "Au! cigaba kikayi da kukan? ba zakiyi maza kiyi wanka ba ki fito.'' Da sauri tace" Wankan nakeyi Baba." Gaje tace wallahi idan bakiyi wasa ba zan shigo bandakin da kaina nayi miki wankan kuma naci ubanki." Asiya tayi saurin cire kayan jikinta ta soma wankan tana sauke ajiyar zuciya alamun taci kuka ta 'koshi.

Tana fitowa Gaje ta mika mata sabuwar atamfar leda me yallow da blue sai wani dogon yari  da sark'a da man shafawa dangwali ya'ba da jar hoda da jan janbaki tace"Maza shirya jikinki."
Asiya ta karbi kayan jiki na rawa ta soma shiryawa Gaje na tsaye tana kallonta tayi kwalliyarta irin ta kauye taji hoda da janbaki, wani mayafi sharara mai kyalli ta mika mata da sabon takalmin dan madina tace"Yafa mayafi kisa takalmi." Asiya ta yafa mayafin ta zura takalmin Laritu da Taburni suka ce masha Allahu amaryar Alaji Bawa ta fito." Asiya ta tsani taji suna kiranta da wannan sunan haushinsu takeji! Gaje ta fito daga dakinta da wata kwalbar turare irin d'an d'uri nan, ta bude ta tsiyaya a hannunta ta shafa mata a jikinta tana fad'in "Kinci albarkacin aure dan Ubanki shiyasa na shafa miki turarena." Taburni da Laritu suka saka dariya suna tafawa."
Laritu ce ta rike hannunta suka fita daga gidan, 'Yan matan 'kyauye dake zazzauna a 'kofar gidan suna jiran a fito da amarya suka mi'ke ko wacce taci kwalliya da uwar d'amara! suka soma rera w'akar *Da baki ce kina so ba da ba'a baki shi ba* Asiya na jinsu suna shewa da dungurin kanta, zuciyarta tamkar ta tsage dan haushi, ita bata ta'ba cewa tana son Alaji Bawa ba amma suna rera mata wa'ka! Alaji Bawa da abokansa na zaune a katuwar tabarma a kofar gidanshi suka hango ayarin amarya! Alaji Bawa ya dinga washe bakinsa ya sake gyara zamansa, Yayi wa na kusa dashi magana" Kaga yanzu yanzu muke maganarsu ashe suna tafe! maza kaje sabuwar kasuwa gurin d'anliti mai balangu kace ya baka kajin nan da nace ya gasa mun su sannan kace ya bad'e su da kuli-kuli sosai." Isuhu ya mike da sauri yana fadin"Angama Alaji." Alaji Bawa idanunsa kan Asiya yana taunar goransa har suka 'karaso inda yake, suka tsaitsaya suna gaisheshi ya dinga amsawa yana le'kan fuskar Asiya dake cikin shararan mayafi, Asiya kam jin muryasa yasa gabanta ya tsananta faduwa, Innalili wa'ina ilaihi raji'un kawai take ambata a zuciyarta.....Yace."Maza maza ku kaita d'akinta zaku ganshi ya fita daban a cikin rumfar dan jiya nasa akayi mata sabon fenti fari da bula" ya mikawa Taburni mukkulin dakin. Taburni tace"To Alaji Allah ya saka da alkairi."

Hansantu da sauran matan gidan da yaransu suna zazzaune a tsakar gidan sukaji an rangwada bud'a! ayururi!!!! Ai tuni Yaran suka mi'ke suna ihu da fad'in"Ga amaryar Babanmu ga amaryar babanmu."  Lanto taja tsaki tana buga musu tsawa da fad'in "Dan ubanku ku zauna shegu shashashai Asiyar mai shaniyar ce baku sani ba da zaku dinga ihu."! Ai kamar ma bada su take ba tuni sun lullu'be Asiya suna so su cire mata mayafi tana ri'kewa." Laritu tace"Ku zazzauna mana ai sai kun gaji da ganinta kubi komai a hankali." Da kyar suka zauna suna surutu kasa kasa.
Su Gaje suka zaunar da Asiya suma suka zauna sai suka shiga gaishe-gaishe! Taburni tace"Hajiya Hansatu kece Uwargida dan haka zamu damka amanar yarinyar nan a hannuki." Hansatu tace"Ke kinga Taburni bana son Iyayi ni babu wata amana da zan karba to kaji." Lanto tace"To ballanta kuma ni." Atika dake sakace hakori tace"Ai kawai kuje ku ajiyata a dakinta amma mu babu wata amana da zamu karba." Gaje tace"Kema dai Taburni wace amana kuma ai yanzu duk an daina yayin wannan! ni banga laifinku ba wallahi, ku cigaba da tsarinku yanda yake gatanan itama matar gidace ta fito tayi aiki da dukkanin abinda kukeyi a gida.....Atika tace"Mutukar ta iya d'aukar Alaji da daddare to ai ta zama matar gida kada ki damu zamu bata aikinta tayi ta kuma kwana da miji." Gaje tace"To yanzu naji magana mu zamu koma."
Kafin suce wani abu Alaji Bawa ya shigo hannunsa rike da katuwar leda ya mikawa Taburni yace." To ga kayan siyan baki nan." Taburni ta karba tana fadin "Mungode Alaji." Suka mike suka nufi dakin Asiyan Gaje ta ajiyeta gefan katifa tace"Allah yasa idan ya nemi hakkinsa ki hanashi wallahi naji labari saina nakastaki."!!! Asiya na kuka wiwi ta rike hannuna, Gaje ta fuzge hannunta ta fice daga dakin  tana yi wa su Hansatu sallama! ai suna tafiya 'yayan gidan suka cika d'akin suka haye kan katifa suna ta tsalle da ihu!!!!! Asiya ta 'boye fuskarta cikin mayafi duk tana jin ihun su da tsalle-tsallensu tayi shuru gabanta sai faduwa yakeyi har yanzu ta kasa bude fuskarta ballanta ta kalli kalar dakin da aka ajiyeta......."Kai-kai!!! meye haka."? Muryar Alaji Bawa kenan a lokacin da ya shigo dakin ya tadda 'yayansa na tsalle kan shimfidar amarcinsa....Sai suka soma ficewa daga dakin simi-simi! ita kuma Asiya tun sanda ya shigo dakin gabanta ke lugudan duka n daka! sake takure jikinta takeyi tana makyarkyata.
Yazo ya zauna kusa da ita yana cire babbar rigar jikinsa sai washe dafaffun hakoransa yakeyi, hannu ya kai zai yaye lullubin kanta ta matsa da sauri! bakinsa ya saki yana kallonta yace."Asiya tauraruwata mekikeyi haka kuma? ki bude min fuskarki mana kyakyawar yarinya yau Allah ya cika min burina gani gaki a daki daya alhamdullhi."

Asiya taje ta raku'be a kusurwar d'akin tana watsa masa kallon tsana! Wata iriyar mi'ka yayi yana sakin hamma da 'yar dariya yace"Asiyatu na fuskanci tsoron agon naki kikeyi kizo ki zauna muttauna, yau ranar farin ciki ce a garemu." Taji kamar taje ta sha'ke masa wuya saboda takaici, tsofai tsofai dashi ko kunya bayaji yana abun yara, mikewa yayi ya nufi inda take, da sauri ta nufi hanyar fita daga d'akin Yayi gaggawar janyota ta fada kirjinsa, Ihu!!!! mai 'karfin gaske ta kurma! ai kafin yayi wani yun'kuri yaransa sun cika d'akin suna rarraba idanunsu akansu.......Ransa a 'bace! ya buga musu tsawa da fad'in "Dan ubanku me kuka shigo yi kaga munafukan yara." Lanto ta shigo dakin tana cin magani tace"Haba Alaji wannan wace irin zilama ce ana kawo amarya 'yan kawota ma bai isa ace sun isa gida ba har kake shirin yin wani abu ai ka bari gari yayi duhu mu dai kada ka 'bata mana tarbiyar yara."! Cike da borin kunya yace."Lanto ki shiga hankalinki wallahi haramun na aikata da zaki titsiyeni dakin matata fa na shiga shine saboda gulma da munafurci zaki turo min yara ko? to bari kiji da kyau! babu abinda zai fasa wallahi na samu dai-dai dani dole na mori kuruciyata."
Lanto tace"Anji kunya dai wallahi anyi faduwar ba'kar tasa alaji." Sosai yaji ciwon maganarta yace."Lanto daf nake da na sakeki wallahi ni kike gayawa magana gaban amaryata."
Lanto ta buga cinya tace"Sai me dan ka sakeni wallahi zama daram a gidan nan domin ba zan tafi na bar 'yayana ba." Tana gama maganarta ta kad'a kan yaran suka fita daga dakin.
Alaji Bawa ya maida hankalinsa kan Asiya dake ra'be a jikin bango tana kuka yace."Wallahi duk sanda kika sakeyi min ihu! sai naci ubanki kwarto ne ni da zaki dinga yi min ihu a gida yarana naji! duk son da nake miki wallahi zan 'bata miki rai na kara kusantarki kikayi min ihu! dan kinga ina rarrashinki kike min iskanci banza"
Asiya ta gumtse bakinta tana ti'kar kuka da tunanin yanda zata fece daga gidan dan tayi alkawarin ba zata bari wannan wulakantaccen mutumin ya lalata mata rayuwa ba.
Babbar rigarsa ya dauka yasa ransa a 'bace ya futa daga dakin, yana jin matan nasa nayi dashi, yayi saurin ficewa daga gidan dan yasan Hansatu na iya kunyata shi gaban yaransa.

Asiya zama tayi 'kasan dakin ta had'e kanta da gwiwa tana sauke ajiyar zuciya wai shin ya zatayi ne da rayuwarta ko ta gudu ne? tunanin da takeyi kenan a cikin dakin.

Alaji Bawa kam na futa fadar maigari ya nufa yana baza babbar rigarsa, ya zauna jama'a sai gaisheshi sukeyi ya kallesu yana bata rai yace."Ina son zamu tautauna mahimiyyar magana da maigari." Dukaninsu suka mi'ke kowa ya zura takalminsa ya 'kara gaba." Alaji ya soma wassafawa maigari abinda ke da akwai da wulakancin da Lanto tayi masa gaban yaransa, Maigari yace."'Kuruciya ce ke damun yarinyar amma na tabbata yau tasan wanene kai zata daina gudunka kayi 'kokari ka kwanta da ita a yau din nan shikkenan an wuce wuri."
Alaji Bawa yace."Ai ko dan na bawa matan nan haushi yau zan kwanta da yarinyar nan a gado d'aya kuma da gayya zan ta sakin ihu! suji sai na cuzguna musu." Maigari ya saki dariya yana gyara zamansa yace."Ina ma nine na samu wannan yarinya ai da sai nayi wata guda ban zauna a fada ba." Alaji Bawa ya saki wata mahaukaciyar dariya yace."Wallahi har ka sake kwadaita min sha'awar yarinyar nan so nake duhu yayi sosai na shiga gidan." Maigari yace."Bari na shiga na dauko maka wani tsumi! da nake kur'ba kullum yana 'kara karfi da guzari! kana kuma kayan aikinka zai 'kara girma da kumburi ai kada ka saurara Alaji ka bugi yarinyar nan yanda zata dinga ihu! matanka suji su tabbatar da cewar baka tsufa ba da sauranka."" Hahahahahaha!!!! Alaji Bawa ya saki mahaukaciyar dariya yace."Maza d'auko min in banka danni kaina ina ji zan iya kwana kan yarinyar nan ina abu d'aya amma dai hausawa nacewa idan kana da kyau to ka kara da wanka." Maigari ya mi'ke yana gyara babbar rigarsa yace."Wannan magana haka take Alaji bari na shiga ciki na dauko maka."
Yana shiga ciki Isma'l ya 'karaso gurin, dik ya rame ya lalace saboda rashin abar 'kaunarsa Asiya shi dai Allah ya dora masa masifar sonta da tausayinta, shiyasa kawai yaji yana sha'awar auranta, tun ranar da mahaifinsa ke shaida masa abunda ke faruwa yace shi yaji ya gani yana sonta a haka zai aureta, maigari yace."Ai dole ya hakura tunda Alaji Bawa ya bada sadakinta kawai ya nemi wata yarinyar, to tun daga ranar ya rasa kwamciyar hankalinsa ya saka damuwa a cikin zuciyarsa shiyasa yake ta rama a tsaitsaye! Alaji Bawa ya daga kansa yana kallon Isma'il din dake tsaye a kansa, Yace."Kai baka da d'aa ne zakayi min 'kerere aka." Isma'il yace."Nagartaccen mutum shi ake risinawa ba irinka tsohon banza ba." Alaji Bawa ya bud'e bakinsa yana kallonsa cike da d'umbun mamaki yace."Isma'il ni kake fad'awa wannan maganar?" Yace."Eh Ai ban gama ba, ka saurara da kyau kaji abunda ke tafe dani gurinka, ka daina murna da zumud'i ka aure min masoyita wallahi ka auri gaibu dan komai kulafucinka ba zaka samu wannan abun da kake so ba a jikinta baka son Asiya sha'awarta kakeyi dan da kana sonta da tausayinta ba zakace zaka aureta ba ka rusa mana farin cikinmu Asiya ni take so nima ita nake so gwara tun kafin tafiya tayi nisa ka sakar min matata." Alaji Bawa yace."Anya Ismail baka shaye-shaye kuwa, wannan wace banzar magana ce kakeyi haka? kasan nafi karfin wannan rashin Arzikin naku na 'yayan Zamani! ubanka ma girma yake bani ballanta kai saboda haka ka shiga taitayinka dani kada ka sake kiran Asiya da sunan matarka idan ba hakaba zan dauki tsatstsauran mataki akanka." ! Yakarasa maganar cike da bacin rai! Isma'il na shirin yayi magana Maigari ya fito daga cikin gida hannunsa rike da wata kwarya rufe da fefe! girgiza kansa kawai yayi ya kad'a kansa ya wuce yana jin 'kunar zuciya hakika Alaji Bawa ya yanke masa jindad'in rayuwa tunda ya rabashi da sahibarsa,
Alaji Bawa kuwa nunawa yayi maganar arziki sukeyi da Ismail din shiyasa maigari bai damu ba, ya zauna kan kujerarsa yana mika masa kwaryar hannunsa dake cike wasu saiwowi kumfa sai tashi takeyi cikin ruwan tsumin.Alaji bawa ya kafa kansa yana bankar ruwan tsumin sai da yasha fin rabi kana ya ajiye kwaryar a gefe yana wata irin gyatsa! Maigari yace."Yanda ka banki maganin nan nasan yau akwai shagali Alaji." Hahahaha Alaji Bawa ya shiga girgiza kansa yana jin yanda tsigar jikinsa ke tashi, kadan kadan ya soma jin sanyi, sai ya shiga zabura kuma kafin kice me jijiyarsa ta cika tayi fam ta mike tamkar ta saurayi sabon balaga yana jin yanda take harbinsa a jikinsa, kamar wani bugagge yace."Anya kuwa zan iya bari ayi sallah isha'i kuwa wannan maganin ya soma aiki a jikina." Maigari yace."Dama na fada maka ai sha yanzu magani yanzu ne." Alaji Bawa yay shuru yana sauke numfashi, hira suka cigaba dayi sama sama yana daurewa dai so yake yaransa kananu suyi bacci sai ya shiga gidan.......Sai kusan goma da rabi na dare sukayi sallama ya nufi gidansa yana baza babbar riga dan kada jijiyarsa dake mike ta tona masa asiri! Koda ya isa gidan nasa ya tarar 'yayansa duka Sunyi bacci 'yan mata biyu ne ba suyi bacci ba suna tare da iyayensu a tsakar gida suna hira da cin gyada marau!marau! sosai ya shiga mamaki ya akayi yau basu kwanta da wuri ba! 'Kwafa yayi ba tare da yace musu komai ba ya shigesu dakin Asiya ya tura ya shiga.
Tun bayan futarsa take ra'be a guri guda ko sallah ta kasayi ballanta taci abincin da aka kawo mata, taci kuka ta koshi sai zabura take ga uban duhu a dakin, da sauraye sai cizonta sukeyi, jin kamar an shigo dakin ya sanya ta mike a zabure ta la'be bayan labule gabanta na dukan uku-uku! Ya kunna hasken fitilar wayarsa 'kirar nokia yana haske dakin hade da sassauta murya yana fad'in "Tauraruwata kina ina ne? shuru tayi tana jinsa tana kuma kallonsa yana haske haske! can ya hango kafafunta ta kasan labule! yana tangadi kamar dan kwaya yaje ya yaye labulayen suka hada ido! Ihu!! zata kurma ya damke bakinta da hannunsa, fincikota yayi ta fad'a tsukakken kirjinsa da yaga jiya da yau! ya matseta sosai yana nishi, yace." Amarya zo kici kazar amarcinki me ku'li 'kuli kafin na kwanta dake dan a tsananin bukace nake." Tunkudeshi ta shiga yi tana kuka wanda baya fita sosai gabanta kuma na wani irin bugawa jin taurin wani abu me tsini dai-dai cinyarta, Yace."To tunda ba zaki ci kazar amarcinki ba to bari ni na kar'bi sadakina." Kawai ya ti'bar da ita kan katifa, ya shiga cire kayansa ya zage tazugensa yayi zigidir!! ta dunga buge buge tana so tayi ihu! ya gumtse mata baki da hannunsa, sai kawai ta shiga yakushinsa a ya mushashshiyar fatar jikinsa, shi kuwa ai tuni ya cire mata rigarta ya kama nonowanta yana ta luguda yana nishi! ya saka hannunsa cikin wandonta, nan Allah ya bata sa'a tayi masa wata wawar bangaza ta sauka daga kan katifar a guje ta dauki rigarta ta nufi kofar fita, a kulle takeyi tayi tayi ta bude ta kasa! sai ta hau diri-diri! lokacin shi kuma ya samu karfin mikewa tsaye ya nufi inda take tana kallon jijiyarsa kamar torchlight a tsaye  ya nufo inda take sai ta nufi bakin tagar dakin tana so ta d'ane ta fita, ya wani fincikota da karfi ta fadi kasa! hawa kanta yake shirin yi ta angizashi ta kama, 'katuwar jijiyarshi ta wani murd'eta da mugun karfi! dan har sai da ta cije bakinta!!! A take Alaji Bawa Ya zube a kasan d'akin yana makyarkyata da fad'in "Shikkenan ta kasheni!!! Wayyo!! Hansatu!!! Lanto! Atika!!! kuzo ku kawo agaji!! Yana ihu had'e da bajewa a 'kasan dakin yake wannan maganar......A guje matan gidan suka shigo d'akin, nan suka ga mijinsu a baje a tsakar dakin zigidir yana Ihu! da ri'ke Jijiyarsa sai wata irin zufa! ce ke keto masa..........

Pls kuyi Sharing

_Muna Siyar da less manya da 'kananu materials manya da 'kananu atamfofi manya da 'kananu shaddodi masu kyau da 'karko mayafai 'yan yayi masu kyau da 'karko, muna bayar da sari kuma muna siyar da d'ai-d'ai ko ina muna tura kayanmu, Ina kuke masu sari  daku masu siyan da'i -d'ai ku maza ku garzayo ku samu naku  ba yabon kai ba kayanmu nada kyau! kuma ba kowa ke da irinsu ba, akwai sar'ko'ki da agogona ko wane iri idan kina bukatar sari ko siyan d'aya sai kiyi magana 'yar uwa anayi dakai gwara ba'ayi dakai! ko ina kike zamu tura miki kaya_
*Sai kunzo*

*IDAN KIN SAN BA SIYAN BOOK ZAKIYI BA KADA KI DAUKI NUMBAR TA KIYI MIN WATA MAGANA*

*GA MASU BUKATAR BOOK DIN ZASU TURA #300 TA WANNAN ACCONT DIN.......0542382124......BINTA UMAR GTBANK.......IDAN KATIN WAYA ZAKI TURA TO KIYI MIN MAGANA DA WANNAN NUMBAR TA WSP......07084653262......ZAN FADA MIKI YANDA ZAKI BIYA*

*MUTANAN MU NA NIJAR IDAN KUNA DA BUKATAR BOOK DIN TO ZAKU TURA DALA DARI TA WANNAN NUMBARS..........90899076_88137740 KATIN AIRTAL KO ORANGE*

*IDAN KINA BUKATAR SHIGA VIP GRUOP KIYI MIN MAGANA TA WSP DA WANNAN NUMBAR*
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/16/20, 8:39 AM - Ummi Tandama: *DA WATA A 'KASA!!*
         Writing By
*BINTA UMAR ABBALE🍒*

*🌎MAZANARTA WRITES ASSO*
_'Kungiyar Masu Nazari da aiki da Ilimi_
~~~~~~~~~

*PAID BOOK!!*

*Free Pege10*
"Innalillahi wa'ina ilaihi raji'un!!" suka fad'a gabakid'ayansu sukayi kan mijin nasu suna rirri'keshi lokacin shi kuma wata irin kumfa ta soma fitowa daga bakinsa ya dinga zabura idanunsa na kafewa! Hansatu ta fashe da kuka tana fad'in Alaji kagani ko garin zilamarka ka auro wacce zata nakastaka, ke Asiya uban me kikayi masa."!!!? Tafada tana kallon inda Asiyan ke tsaye tana shar'bar kuka gashi babu riga a jikinta sai kare 'kirjinta takeyi!! Lanto tace"Kinga Hansatu babu lokacin magana yanzu Alaji na cikin halin rai da mutuwa kawai a kira Dalladi yazo su yafi asibitin cikin gari dashi dan ni nagane aika aikar da yarinyar nan tayi kuma ni wallahi banga laifinta ba."
Atika tace."Wallahi nima haka duba ki gani dan Allah ashe Alaji nada lafiya sosai dubi yanda gabansa ya mike  humm! Lanto tace"Lafiyarsa lau dama ai mu ya raina watakila ma yaje yayi shaye shayen maganin karfi ne Allah shi kara." Hansatu ta fita daga dakin da sauri ta tura daya daga cikin yara suje shagon dake waje su kira su Dalladi, ta koma dakin, nan ta tarar da tashin hankali dan Alaji Bawa ya suma ya daina motsi a guje! Lanto taje ta kamfato ruwa a duro tazo ta watsa masa, ya bude ido a gigice yana kurma uban ihu da fad'in ta murd'e min mazakuta zata kasheni Hansatu kina ina ne!? Tace."Gani Alaji." Yace."Lanto da Atika ku suturtani ku kaini asibiti a dubani ni kadai nasan bala'in da nake ciki.''
Atika tace"Zulamarka ce taja wo maka Alaji." Lanto ta janyo wandonsa suka daga shi suna kokarin saka masa wando, babban dansa Dalladi ya shigo kana ganinsa kaga  shegen 'kauye le'bansa ba'kikkirin sai warin wiwi yake.
"Yane wai me yake damunsa ina tsaka da bacci na an taso ni."!? Alaji Bawa najin maganar d'ansa yace." Dalladi ashe ajalina na aura ban sani ba naga masifa yau! maza jeka samo mota mu tafi asibiti 'Yar iskar yarinyar nan ce ta murd'e mun mazakuta zata kasheni."!!! "Hahahahaha!!  Dalladi ya kwashe da wata mahaukaciyar dariya yana buga bango hade da dukan kasan dakin da kafarsa, yace."Baba kenan wallahi ni kwadayinka na bani mamaki! ka tsufa amma kamar kara tunziraka ake yanzu dan girman Allah ina kai ina wannan yar 'kan'kanuwar yarinyar ai da irinmu matasa masu jini a Jika ta dace." Hansatu tace"Kai bana son shashanci kaje kayi abunda aka saka." Wata dariyar ya kuma saki yana kallon baban nasa da yayi shame shame! yana gumi! sai ya kalli Asiya dake ajiyar zuciya fuskarta duk bushashshen hawaye, lasar lebansa yayi yana kure ta da ido ganin babu riga a jikinta, da sauri ta shiga kare jikinta tana jan tsaki! Waje ya fita yana ayyana abunda zaiyi a kanta.
Duk da dare ne hakan be hanashi samo mota ba har kofar gida ya shiga gidan shida dan uwansa suka kama mahaifinsu suka fito dashi, mota suka sakashi Hansatu da Lanto suka shiga suka zauna yace."Kai Nura kuje tare ai nayi me wuyar tunda na samo mota zan koma na kwanta dan bacci nakeji." Nura ya shiga motar ya rike Alaji Bawa dake matagugu direban yaja suka tafi,  Dalladi ya koma cikin gidan, la'bewa yayi a wani guri sai da yaji shuru Atika da sauran yaran sun shige daki sunyi bacci ya salalla'ba a hankali ya afka dakin Asiya ya maida kofa ya rufe!   Jin alamun an shigo dakin yasa ta mike zumbur ta tsaya kan katifar tana kallon kofar shigowa, alamun mutum take gani yana kusantota, ta takure lokon dakin tana hawaye  da makyarkyatar jiki, ganin an kusa cimmata ne yasa, ta duro daga katifar aguje tayi kofar fita daga dakin, Dalladi ya bita ya tade mata kafafu, ta fadi cicci'barta yayi ya nufi katifar ya jefata a kai! Ihu!! ta kurma! Dalladi ya aza mata nauyinsa ya danneta sosai yana rufe mata bakinta, Warin Wiwi ya cika mata hanci gashi ya toshe mata baki hawaye ne kawai ke zurara! zuwa yanzu ta gane ko wanene dan ta lura dama d irin kallon da yake mata d'azu, ta shirya tsaf! za tayi masa abunda tayi wa Ubansa tunda shima d'an iska ne! Dalladi ya shagala sosai yana ta lasar saman nononta jikinsa dik ya saki ya hau sabule wandonsa, aikuwa tayi kukan kura ta tureshi  ya fadi kan katifar cikin azama take kokarin dura 'kasa ya ri'ke! 'kugunta! Ta Juyo a zuciye! ta gaura masa mari! lokacin zuciyarta ta riga ta bushe! Dalladi yace."Dan kutumar ubaki ni kika mara! lallai yau sai na yagalgalaki wallahi! sai kawai ya shiga buga kanta jikin bango(garu) yana boll da ita,  karkashin kafafunsa ta shiga tayi gaggawar kamo jijiyarsa dake cikin gajeran wando ta murd'e! tana cije bakinta!!! Dalladi! ya rafsa wani Uban Ihu!!! ya silale a gurin yana wata iriyar zabura! a tsorace! ta mik'e tana saka rigarta ta bud'e dakin ta fito.......Atika da ihun! Dalladi ya tada ita ta fito daga dakinta da sauri! ganin Asiya ta fito tana waige waige yasa tace"Ke Asiya menene."? Fashewa tayi da kuka tace"Yana cikin dakin dalladi ne ya shiga yana cire min wando." Atika taja tsaki tace"Dan iska dan na gada gwara shima da kika murd'e masa mazakutur shegu tsinannu shida uban nasa! Asiya tace"Dan Allah ki taimaka min ina so in gudu." Atika tace"Ai guduwar itace tafi miki alkairi dan Allah kika sake Alaji ya dawo to ubanki ma yayi kad'an nasan bashi ma dalladi ya farfad'o sai kin gwammace kid'a da karatu." Asiya na kuka tace"Na sani wallahi! gashi ina jin tsoro na koma gidanmu." Atika tace." Ki shiga duniya kawai." !!! Tana goge fuska tace"Ai ban san wace duniyar zan shiga ba." Atika taja tsaki tace''Ke dallah ni kin dameni idan zaki nemawa kanki mafita shikkenan idan kuma zaki tsaya anan har su dawo su sameki shikkenan ni na tafi na kwanta." Ta shige dakinta tabar ta a tsaye a gurin tana sa'ke-sak'e! jin motsin Dalladi dake dakinta ya sanya ta zabura! da sauri ta fice daga rumfar ta nufi kofar fita cikin duhu ta dinga laluben sakata, ta sanya karfinta sosai tana so ta bud'e kofar takasa, can taji yo muryar Dalladi na fad'in "Duk gidan uban da kika shiga sai na kamo ni zakiyi wa wannan iskanci wallahi sai na 'kwakule miki gindi!!! kema Jiki idan da dad'i."! Yana wata irin tafiya yake wannan maganar yaji jiki sosai dan da 'kyar yake cire kafa.......Ra'bewa tayi  dake soron mai girma ne sosai, tana jin motsinsa yana kici kicin bude sakata yana surutai, ya bude ya fita daga gidan, sai da ta tabbatar yayi nisa sannan ta fito da sauri ta dauki hanya, tanayi tana waige-waige ga dare ya tsalla, cikin gonaki ta dinga bi ko tsoro ba taji 'kokari take kawai taga tayi nisa da 'kyauyen nasu na Fanisau!!.
Shi kuwa Dalladi can gidan mai shaniya ya nufa sai tam'bele yake yi a hanya da surutai gami da zagin Asiyar ta uwa ta uba! Wani wawan bugu ya dinga yi a kofar gidan maishanu wanda ya sanya suka tashi a gigice! suka fito suna tambayar waye! Dalladi yace." Nine nan Dalladi dan gidan Alaji Bawa." Hannu na rawa Mai shanu ya bud'e kofar, kawai Dalladi ya afka cikin gidan dan har yana ture Gaje da duk hankalinta ya tashi! ciki ya shiga yana d'ure-d'uren ashar! "Wallahi duk inda kuka 'boyeta sai kun fito da ita kamar yanda tayi yun'kurin kisa to muma sai mun dauki mataki a kanta baza mu yarda ba."
Mai shanu yaje yana rirrikeshi da tambayar abunda ke faruwa, Dalladi na cije baki yace." Ba wani waye waye! 'Yarka Asiya tayi niyyar kashe mana ubanmu ta hanyar murd'e masa azzakarinsa kawai saboda ya nemi hakkinsa na aure! tayi nufin kasheshi, ni kuma daga zuwana taimakon mahaifina nima ta murd'e mun nawa yanzu haka Babanmu na asibiti cikin halin rai da rayuwa sabida haka idan ya mutu to kome za'ayi a garin nan sai dai ayi dan wallahi baza mu yarda ba."

A gigice maishanu ya fito waje kawai sai yaga cincirindo na jama'ar gari suna 'kus-'kus, dan hayaniyar da Dalladi yake yi ta tashi hankalin kowa, labarin abinda ke faruwa a daran ya iske fadar maigari cewar 'yar gidan maishanu xata kashe Alaji Bawa ta hanyar murd'e masa azzakari! Maigari ya sanya wasu daga cikin fada suka tasa 'keyar maishanu domun zuwa a fada, Gaje ta fito tana zabga ihu da fad'in su ba laifinsu bane dan duk wani fad'a da iyaye kewa 'yayansu sunyiwa Asiya kuma suma basu san inda take ba a halin yanzu." Babu wanda ya saurareta shi kuwa Dalladi sai da ya hargitsa gidan kaf yana duba Asiya bai ganta ba ya fito yana surutai Gaje tayi saurin bashi hanya ya wuce, Taburni taja ta suka shiga cikin gidan tana rarrashinta.

Shi kuwa Alaji Bawa ai har suka isa asibiti bakinsa bai mutu ba ya ma riga ya zauce dan wata maganar ma bai san yana fad'arta ba, likita ya shiga bashi taimakon gaggawa da kyar aka samu yayi bacci  sannan suma su Hansatu hankalinsu ya kwanta.
Da asuba Maigari Maishaniya da sauran jama'ar Fada sukayi mota guda suka nufi asibitin cikin garin domin duba jikin Alaji Bawa da yanda yake.

A jigaje ta fito bakin titi shuru sai jefi jefin motocin dake wucewa kawai sai ta shiga bin titi tana tafiya tana waige-waige dan duk da ta fito titi hankalinta be kwanta ba tsoro takeji kada wani ya ganta, sai da tayi tafiya sosai gari ya washe ta nemi wani guri 'boyayye ta zauna tana hutawa  tana kallon yanda jama'a ke fitowa suna harkokinsu, ga motoci sai zurga zurga sukeyi a kan titi, kwanciya tayi kasan gurin tana sauke ajiyar zuciya, hawaye ya 'kwace mata da wannan wahalalliyar rayuwar da takeyi gwara mutuwarta, bacci ne ya soma fizgarta,  taji tsawa! a kanta, "Ke yarinya me kikeyi anan gurin."? Ta tashi firgigit! wata katuwar bayerabiya ce tsaye a kanta baki na rawa tace." Babu komai kwanciya nayi ina hutawa ni na fito daga kyauyen Fanisau ne.'' Madam Simi tace"To nan ba gurin hutawa bane maza tashi ki bar nan."! Duk da tana jin tsoron matar bai hanata karyar da kanta ba tace"Dan Allah ki taimaka min." Madam tace"Oh ya inayi miki magana kina had'ani da Allan ku ni ban san shi ba ki tashi kina 'bata min lokaci zanyi shara in fito da kayan sana'ata." Asiya ta mi'ke tana gyara daurin zaninta kafarta tayi bud'u-bud'u da ita ta kama hanya zata bar gurin, Madam Semi tayi wani tunani tace"Ke zonan xan taimaka miki." Asiya ta dawo da sauri! Madam Semi ta kalleta sosai tace yarinyar kyakykyawa da ita gata bafulatana za'a nemi kudi da ita zan raineta idan ta zama mutum sosai sai ta zama hannun jarina." tace"Zo muje dakina ki bani labarin ki." Hannunta ta rike suka nufi wani d'aki dake can tsallaken titi cikin wata 'yar 'karamar kasuwa, Madam ta bude dakin suka shiga, Katifa ce a kwance a dakin sai koren kafet da labulaye sai jakkunan kaya da kwanunkan cin abinci, cikin yanayin hausarta tace"Bani labarin rayuwarki." Asiya ta soma goge hawaye ta shiga labarta mata rayuwarta da irin bakar wahalar da take sha hannun matar babanta da kuma yanda ta auri Alaji Bawa da irin abinda tayi masa.
Madam Semi tace"Kin burgeni da baki bari tsoho nan ya lalata miki rayuwa ba ni zan taimaka miki zamu taimaki juna  nan shine dakina dana kama haya Ina siyar da kosai a bakin titi da safe da yamma kuma ina gasa masara, zaki dinga taimka min ni kuma zan siya miki kayan kwalliya sannan kuma dik abinda nace miki kiyi  to kiyi  bana son gardama."! Asiya na murna tace"Na amince insha Allahu zanyi miki biyayya." Madam tace"Ki kwanta ki huta kinji yanzu bari naje na share gurin sana'ata na fara kada customs suzo zan shigo miki da break fast." Tace."Nagode" Madam Semi ta fita daga dakin da sauri nan ta tarar yaron dake mata hidima har ya share mata gurin ya fito mata da kayayyakin aikinta ya ajiye mata gurin, zama tayi kan kujerarta ta fara sallamar Jama'a..........Asiya bayan fita Semi daga dakin ta sauke ajiyar zuciya tana ganin gwara ta zauna da wannan arniyar kan ta zauna tare da Alaji Bawa da zuriarshi.

****
Hafeez da Safna sunyi wata irin 'kullewa, kullum kafin yaje ofis sai yaje gidan sunyi shaid'ancinsu sannan yake tafiya ofis din, idan kuma jarabarsa ta sake ciyo shi a ofis din dai zai kira Titi  yace."Tazo ta sameshi, sai su kashe awa uku suna aikin abu d'aya,  jama'ar dake aiki a company har sun soma fahimtar wani dangane dashi da Titi, to amma tsoro ya hanasu magana sai dai bayan ido suyi ta 'kus!'kus amma suna ganinsa kowa zai shiga hankalinsa.......Alhamdullhi yanzu al'amuransa sunyi sau'ki tunda yana samun Satisfaction ta kowane 'bangare baga Titi ba baga Safna ba kowacce na kokarin faranta masa, mussaman Safna dake ta so ta janye masa hankalinsa gurin ganin yayi sex da ita shi kuma yana janyewa iyakacinsa da ita romantic ne baya za'kewa sosai dan idan hankalinsa ya tashi sosai shine yake kiran Titi ya biya bukatarsa da ita saboda da ita kawai ya amince itama dan dai shine ya fara saninta kuma yana da ya'kini akan bata neman maza shi kad'ai take mi'kawa jikinta, hidima da facaka da kud'i kuwa babu irin wacce baya yi mata, Hafeez har wata 'kiba yayi yay fresh sosai sabida yana samun abunda yake so, hankalinsa ya kwanta gabad'aya ya daina maganar aure wanda dama haka Professor yake so, sai ya shiga lalla'bashi suka cigaba da gudanar da harkokinsu wanda suke samun cigaba akai sosai yanzu ma shirye shiryen bud'e wani sabon company suke.....Tsakanin Professor da d'ansa Hafeez  yanzu akwai  jituwa sosai saboda Hafeez din yana kokarin kaucewa 'bacin ran mahaifin nasa.

**
Asiya ta samu kulawa sosai a gurin Semi abinci mai kyau take siya mata taci ta koshi bata aikin komai sai kwanciya, Madam ta shiga kasuwa ta siyo mata kayan ganjo riga da siket da dogon wando, Asiya ta dinga jin kunyar saka kayan, ganin kamar masu fitar da tsaraici ne! to ganin ran Madam din ya 'baci yasa ta soma sawa! a ranar Madam yini tayi tana kwarzanta kyawunta tana kuma tunanin irin kud'ad'en da zata samu da ita......Yamma nayi ta dauketa suka nufi wani gurin saloon aka shiga warware cukurkud'add'an gashin kanta dake wani mugun wari! Wanke shi akayi tsaf! aka taje sosai ya mike ya dinga wani uban she'ki gashi baki'kirin! sai daukar ido yake, Katon ribbon akasa mata aka tufke gashin guri guda sai kamshi mayuka yake, Madam ta biya kudin gyaran gashin suka fito, Asiya ta dinga takure jikinta kunya takeji sosai kamar wata kafura gata cikin matsatstsun riga da wando kanta babu dankwali gashi Madam tasa mata wani abu me kyalli a farcenta na kafa da hannuwa,  duk da bata zuwa makaranta tasan hakan haramun ne amma saboda gudun 'bacin ran Madam din yasa take hakuri, Watarana ma haka take wuni batayi sallah ba sai ta dai-dai ci madam din ta fita kasuwa ko gurin sana'arta take fitowa taje ta dauro alwala ta dawo dakin tayi sallah a gurguje.......Sun fito bakin titi suna neman abun hawa wata mota henassi mai ruwan zuma ta tsaya a gabansu, 'katon mutum ne mai jikin girma zaune a bayan motar direbansa na jansa.
Ya sauke glass din motar yana dariya, cikin turanci suka gaisawa da Madam, Baba Tinde yace."Kwana biyu bakya nema na ko banzo siyan masara ba." Madam tace"A'a oga na dauka kayi tafiya ne."! Baba Tinde yace."Eh nayi tafiya jiya na dawo zan shigo anjima kad'an." Tace."To sai ka shigo." Ya kai idonsa kan Asiya dake 'buya bayan madam tsoronsa takeji sosai ganin har wani shuni yakeyi saboda ba'ki ga fuskarsa tayi taya taya! da zane! Baba Tunde! yace."Madam wannan bab d'in fa  she is beautiful girl." Madam ta washe baki dama irinsu Baba Tinde take so su tanka! Tace."Yarinya ta ce Ai." Baba Tinde ya lashi 'katon le'bensa yace."Okey zan shigo anjima mu tattauna." Madam na murna da farin ciki tace"Okey Oga ina sauraranka." Baba tinde  ya daga mata hannu ya bawa direbansa umarnin tafiya....Madam murna kawai takeyi tasan yau zata samu kudi sosai tunda ta lura Tinde ya yaba da Yarinyar Babur suka shiga Asiya jikinta yayi sanyi dan irin kallon da Baba Tinde keyi mata yayi kama da irin kallon da Alaji Bawa yake mata jikinta na bata ba alkairi ne zai kawo shi ba......

Pls Kuyi sharing

_Muna Siyar da less manya da 'kananu materials manya da 'kananu atamfofi manya da 'kananu shaddodi masu kyau da 'karko mayafai 'yan yayi masu kyau da 'karko, muna bayar da sari kuma muna siyar da d'ai-d'ai ko ina muna tura kayanmu, Ina kuke masu sari  daku masu siyan da'i -d'ai ku maza ku garzayo ku samu naku  ba yabon kai ba kayanmu nada kyau! kuma ba kowa ke da irinsu ba, akwai sar'ko'ki da agogona ko wane iri idan kina bukatar sari ko siyan d'aya sai kiyi magana 'yar uwa anayi dakai gwara ba'ayi dakai! ko ina kike zamu tura miki kaya_
*Sai kunzo*

*IDAN KIN SAN BA SIYAN BOOK ZAKIYI BA KADA KI DAUKI NUMBAR TA KIYI MIN WATA MAGANA*

*GA MASU BUKATAR BOOK DIN ZASU TURA #300 TA WANNAN ACCONT DIN.......0542382124......BINTA UMAR GTBANK.......IDAN KATIN WAYA ZAKI TURA TO KIYI MIN MAGANA DA WANNAN NUMBAR TA WSP......07084653262......ZAN FADA MIKI YANDA ZAKI BIYA*

*MUTANAN MU NA NIJAR IDAN KUNA DA BUKATAR BOOK DIN TO ZAKU TURA DALA DARI TA WANNAN NUMBARS..........90899076_88137740 KATIN AIRTAL KO ORANGE*

*IDAN KINA BUKATAR SHIGA VIP GRUOP KIYI MIN MAGANA TA WSP DA WANNAN NUMBAR*
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/16/20, 8:39 AM - Ummi Tandama: *DA WATA A 'KASA!!*
         Writing By
*BINTA UMAR ABBALE🍒*
~~~~~~~
*🌎Manazarta Writers Asso*
_'Kungiyar Masu Nazari da aiki da Ilimi._
~~~~~~~

*PAID BOOK!*

*Free Pege11*
Suna komawa gida Madam Semi ta dinga wani lalla'bata motsi kad'an tayi zata tambayeta menene? sai tace babu komai, misalin 'kerfe biyar da rabi na yamma, Madam ta fita bakin titi domin fara sana'arta, Asiya kuwa na d'aki a kwance a katifa lokaci zuwa lokaci gabanta na fad'awa, duk sanda gabanta ya fad'i sai ta ambaci kalmar innalilihi wa'ina ilaihi raji'un! Gajiya tayi da kwanciyar ta mi'ke a hankali ta isa bakin window dakin ta d'an d'aga labule a hankali tana le'ka waje, can ta hango Madam ita da wasu matasan samari suna tsaye da alama masara zasu siya, ta dinga kallon gurin tana nazarinsa,  gabakid'aya babu mutumin arziki gurin yayi kama da bariki kowa nayi abinda yake so, masu  d'aki-d'aki ne a jere ya kai hamsin ko wanne da numbarshi kuma ko wanne da mutane a ciki, amma mafi a kasari karuwai ne masu zaman kansu, sai dare yayi kaga maza nata karakaina a gurin, suyi ta shaye-sheye suna wasan banza a gurin babu me cewa dasu dan me hasali ma jami'an tsaron da zasuyi magana sunfi yawa a gurin suma suna zuwa su she'ke ayarsu ne a gurin, Tana kokarin komawa ta zauna motar Baba Tinde tayi parking sai ta dinga bin motar da kallo har direbansa ya bude masa ya fito, gabanta yayi wata mummunar faduwa shaf ta manta da mutumin yace zaizo gurin Madam! Baba Tinde na sanye da rigar atamfa blue da fari da blue d'in wando kansa da hula mai malafa yana ri'ke da wata sanda mai 'kyalli! (kwagiri) yana tura 'katon cikinsa ya nufi  rumfar Madam Semi! Direbansa ya jingina jikin motar yana bin gurin da kallo.
Madam Semi na hango Tinde sai ta soma washe baki cikin turanci take masa sannu da zuwa tana karkade masa gurin zama!
Baba Tinde ya zauna yana murmushi da fad'in "Tun had'uwarmu daku ta d'azu na kasa samun kwanciyar hankali Madam hakika wannan yarinya taki ta dauke mun hankali ina so ki bani ita muje guest house dina mu kwana biyu tare nayi miki alkawarin baki kud'i masu kwari watakila ma ki daina wannan sana'ar da kikeyi." Madam ta saki ajiyar zuciya tace"Kada ka damu Oga zan baka yarinyata saboda na amince da kai ba zaka cutar da ita ba, amma ina so ka dan d'aga mana kafa zanyi magana da yarinyar gobe da yamma sai kazo ka dauketa." Baba Tinde ya d'an bata fuska yace."Madam kin san kuwa yanda na kwadaitu da yarinyar nan kuwa gobe tayi min nisa." Semi tace"Oga yanzu ma kana iya shiga domin ka dan rage damuwa kafin goben ina so in shirya maka itane." Baba Tinde ya washe katon bakinsa yana 'bab'baka dariya yace."Idan naji yarinyar nan zam-zam! kina da gwaggwa'bar kyauta mai tsoka." Madam tace"Zan kuwa baka mamaki! Baba Tinde ya mi'ke yana me zura hannunsa cikin aljihu ya dauko daurin kudi na dubu ashirin ya mika mata yace."Wannan  kad'an ne daga cikin alkairan da zanyi miki mutukar na samu yarinyar nan a yanda nake so." Madam ta mike da sauri tana fad'in "Godiya nake oga, muje nayi maka jagora gurin yarinyar.....Tare suka jera suna tafiya Semi sai godiya take masa shi kuma yana sake jaddada mata cewar mutukar ya samu abunda yake bukata a jikin yarinyar to zaiyi mata alkairi ba d'an kad'an ba.
Asiya na takure kan katifa gabanta sai faduwa yake yi dan tun bayan zuwan Baba Tinde ta rasa nutsuwarta ta shiga bandaki yakai sau nawa saboda fargarbar abunda ke tafe dashi.......Madam ta shiga dakin tana fad'in " Beby kina ina ne? kinyi ba'ko."
Kafin tace wani abu Baba Tinde ya shigo d'akin idanunsa kur!! a kanta, tayi saurin sunkuyar da kanta a kasa, murya na rawa tace"Gani  nan Madam."
Semi tace"Okey ga Oga nan yazo gurin ki zaku gaisa ina fata dai baki mance maganar da mukayi dake ba ranar da na kar'beki."
Murya na rawa tace"Eh ban mance ba." Madam tace"Good! Ta kalli Tinde tana kannare masa ido guda tace"Oga sai ka fito ko..
Yana kokarin zama gefan katifa kusa da Asiyan yace."Thank you Madam."

Asiya yana zama kusa da ita ta matsa da sauri ta kasa d'ago kanta ta kalleshi tsabar yanda take jin tsoronsa muninsa yayi yawa gashi ba'kikkirin dashi!
Baba Tinde ya sake matsawa jikinta sosai ya kai hannunsa zai rike nata tayi saurin daukewa tana kuka tace"Don Allah kayi hakuri kada kayi min komai ni musulma ce." Baba Tinde ya saki bakinsa yana kallonta tana kuka harda shashsheka! Ilahirin jikinta ya shiga bi da kallo yana lumshe ido yace."Baby daina kuka ki dawo ki zauna nan." Cikin hard'ad'diyar hausarsa yake mata magana yana nuna mata kusa dashi....Ma'kale kafad'a tayi jikinta sai kyarma yakeyi hakan na kara sanyawa sassan jikinta na rawa mussaman madaidaitan nonowanta da suke matse a cikin riga body Hork, Mi'kewa yayi da kyar ya nufi inda take ta buga wani tsalle ta haye katifar ta ma'kure jikinta tana rawar jiki tace"Wallahi ni matar aurece kada ka kusance ni ni musulma ce kai kuma kafuri ne." Baba Tinde ya fusata! sosai ya haura Kan katifar ya jawota da karfi ta fad'a katon kirjinsa sai ta zama kamar tsakuwa, hannu daya yasa ya matseta sosai yana wani irin nishi, hade da d'ora hannunsa kan d'uwawunta da suka matse cikin wani matsatssan wando da ya yi mugun d'ameta, sosai yake shafa mazaunanta yana numfarfashi, ita kuma sai kuka take had'e da buga kanta a kirjinsa tana fad'in"Ina da aure ni musulma ce kai kuma kafuri ne!!!!! Baba Tinde ya dagota rai a bace ya kifa mata mari! yace"Wannan kalmar ta isheni, babu ruwa na da musuluncin ki nawa na sani babu ruwana da auranki ke kika kawo kanki bariki kuma uwar dakinki itace ke iko dake idan kika sakeyi min magana sai naci ubanki."
Asiya ta soma makyarkyata tana zubar da hawaye! bakinta yayi gum! dan wani irin mugun tsoronsa ne ya kamata, jikinta duk ya shika sai tayi lamo a jikinsa, ya dauketa kamar 'yar tsana ya ajiye kan katifa ya soma cire mata kayan jikinta, da tayi yun'kurin 'kwacewa daga hannunsa ta kalli 'kwala-'kwalan idanunsa da sukayi jawur duk sai taji jikinta ya mutu tsoro ya shigeta, tana kallo Baba Tinde yayi mata zir! shima ya kwabe kayan jikinsa, rintse idonta tayi tana kiran sunan Allah hawaye sai ambaliya yake a kuncinta, sanda Baba Tinde ya raba 'kafafunsa a kanta tayi nufin 'kwallara 'kara ya had'e bakinsu guri guda ya soma tsotsar harshenta kamar mayuwanci duk hannayensa na kan 'yan 'kananun breast dinta yana murzawa kamar zai tsinke nipples din.......Tana kuka tana saka gwiwarta 'karkashinsa tana so ta bugi jijiyarsa da yake soka mata jikinta,  da yaji gwiwarta a gurin zai dauke saboda yasan darajar Kayansa shiyasa yake taka tsantsan da abarsa, Gani tayi jikinsa na narkewa sosai ya danneta nishi ma da kyar takeyi! tayi wani kukan kura kamar mai aljanu! ta tureshi ya fad'i kan katifa a guje ta dauki wando da rigarta ta afka toliet din dake dakin ta zura sakata ta zube kasan toilet din tana kuka!!! Wannan wace irin rayuwa ce ta jefa kanta a ciki, Innalilihi wa'ina ilaihi raji'un! Ya Allah ka futar dani daga wannan masifa da nake ciki." Abunda take fada kenan tana daga hannuwanta sama.

Baba Tinde ya jima a zaune kafin ya dawo nutsuwarsa, a fusace! ya shiga mai da kayansa rai a 'bace ya futa daga dakin, Madam na ganinsa ya fito da fuska a murtuke sai tasha jinin jikinta da sauri ta bishi bakin motar tashi tana masa magana, ya tsaya yana kallonta a fusace! Yace."Ashe wannan yarinya bata da mutunci, ko kuwa dama baki fada mata waye ni ba, da har zata dinga kambaba! addininta kan nawa, ni take kira kafuri sannan tana kiran ita tana da aure! To ki ja mata kunne da kyau! kada na sake zuwa tayi mun wannan shirmen dake da ita duk zan hukunta ku." Madam ta soma rarrashinsa tana bashi hakuri, baiko saurareta ba ya shige mota direbansa yaja motar da sauri suka bar gurin.
A zuciye Semi ta nufi dakin, tana fad'in" Kina ina munafuka algunguma! ba'kin ciki zakiyi min ko? to wallahi idan baki bi sharad'ai na ba zaki barmin d'aki! 'yar iska kawai kamar Baba Tinde Babban mutum kikewa iskanci."!!! A tsorace ! ta fito daga toilet din  jikinta na rawa ta zube gwiwa bibbiyu "Dan Allah Madam kiyi hak.....Kafin ta karasa Semi ta zuba mata lafiyayyan mari! tace" Dan Ubanki dama haka mukayi dake? Asiya ta shiga girgiza kai jikinta na rawa! Tace"To me yasa kika 'ki yarda da Tinde da bukatarsa ba cewa nayi duk abinda yace kiyi kiyi masa ba, ko kina mun bakin cikin abinda zan samu ne."? Tana hawaye tace"A'a Madam bana miki bakin ji wallahi dan Allah kiyi hakuri kada ki koreni dan idan kika koreni bani da inda zanje ni kuma bazan koma garinmu ba." Semi tace"To wallahi kinyi na farko da karshe kika sake 'batawa Tinde rai sai kin barmin d'akina dan kinga ina rarrashinki ne yasa kike min iskanci gobe Tinde zai dawo ki bashi had'in Kai sosai ga dukkanin abinda ya nema daga gareki."
Tace"In Allah ya yarda zan amince masa Madam."
Semi ta fita daga dakin tana suratai da zaginta....Asiya zama tayi bakin kofar bandakin ta hada kai da gwiwa tana kacon da wannan rayuwa da take cikinta.

****
Alaji Bawa ya xama kwarkwar a sakamakon abunda Asiya tayi masa dan likitan dake duba lafiyarsa ya tabbatar musu da cewar 'kwakwalwarsa ta samu matsala dan haka duk lokacin da sukaji yana sambatun surutai shi kadai to su kyaleshi idan ya gaji zai daina, haukan zai dinga zuwa sa'i da lokaci amma kuma idan an tsaya masa da shan magani kan 'ka'ida zai samu sauki!!
Jikinsu duk a sanyaye suka dawo gida, dan a cikin motar ma ciwon ya tashi yayi ta sambatu yana tonawa kansa asiri kan irin abubuwan da yake yi na rashin alkairi!

Maishanu hankalinsa yayi masifar tashi dan ba 'karamin tozarci da cin mutunci Maigari yayi masa ba, ya sanya jama'ar Fada sukayi masa fata fata! yana goge kwalla ya nufi gidansa zuciyarsa yana nadamar haihuwar Asiya tunda ta jawo masa abun kunya a gari.
Washe garin ranar da aka sallamo Alaji Bawa daga asibiti ya shirya tsaf cikin manyan kaya sai kace wani lafiyayyan mutumin arziki  ya nufi gidan Maishanu
Maishanu na fitowa yaga Alaji Bawa sai gabansa ya yanke ya fad'i! Alaji Bawa ya mi'ka kasa hannunsa yana fad'in "Bani kudin sadakina da na biya, dan banci nanin! ba nanin! ba zata ci ni ba."! Maishanu ya hau diri-diri! yana kallon jama'ar da suka soma taruwa a gurin, yace." Alaji yi hakuri mu shiga daka ciki muyi maganar." Alaji Bawa Yace."Babu inda zan shiga matsiyaciyar 'yarka ta 'karasa ni kud'ina kawai nake bukata ka bani naci nanin! ba nanin ba zata ci ni ba."Ya sake maimata maganarsa, Maishanu yace."Alaji halin da ake ciki yanzu yarinyar nan muma bamu san inda take ba wallahi tun ranar da ta aikata wannan d'anyen aikin muka nemata muka rasa, kayi hakuri dan Allah duk inda ta shiga zan lalubo maka ita ka dauki duk matakin da kake gani yayi maka." Alaji Bawa, ya saki wata katuwar ashariya yace." Waye!! ni idan ka ganni a lahira to kaini akai, wannan matsiyaciyar yarinyar da ta kusa kasheni ta murd'e min ma'karfafata me zanyi da ita na sake ta saki uku."!!! Maishanu yayi salati yana fad'in "Alaji ya zakayi min haka."!? Alaji Bawa ya fusata sosai yace." Wai maishanu ko da hadin bakinka ne 'yarka keso ta kasheni."? Maishanu yace."A'a Alaji." Yace."To maza shiga ka dauko mun kudina." Maishanu yace."Wallahi bani da ko kwabo a cikin gidan nan Alaji kayi hakuri." Alaji Bawa baiyi wata-wata ba ya sha'ki kwalar maishanu yana kuza masa ashariya da fad'in "Dole ne ya bashi dubu bakwai dinsa dan beci nanin! ba nanin! ba za taci shi ba. Da 'kyar jama'a suka 'kwaci maishanu daga hannun Alaji Bawa, wanda yake ta zubaba zagi da wasu irin surutai marasa kan gado sai tonawa kansa asiri yake yi......Babu shiri maishanu ya tafi kasuwar dabbobi ta cikin gari domin ya siyar da saniyarsa guda ya biya Alaji Bawa kudinsa.

Washe gari da yamma li'kis! Baba Tinde ya sake zuwa lokaci madam ta shirya Asiya cikin wasu matsiyatan kayan da suka fitar mata da tsaraicinta a fili, gashin kanta tasha gyara da mayuka masu kamshi, ta sanya mata farce irin na kanti sunyi za'ko-za'ko babu kyawun gani, ta fesa mata wani shegen turare mai mugun daukar hankali, har bakin mota ta rakota Asiya sai 'buya take a bayanta duk kunya da tsoron abunda zaije ya dawo ya dameta  sai kokarin maida hawayen dake kokarin kufce mata takeyi, Tinde na ganin Asiyar hankalinsa ya tashi mutuka sosai kwalliyarta ta tashi hankalinsa  Madam ta bude mata mota ta zauna kusa dashi, sai murmushi take sakar mata wanda ita Asiyan ta gane ko namene, Madam ta daga musu hannu tana fad'in "Oga Baba Tinde a sauka lafiya sai gobe kenan." Baba Tinde yace "Sai gobe da yamma zan dawo miki da ita, za kuma kiji alert idan na samu nutsuwa." Tace"Okey to godiya nake oga." Asiya sai kallonta take tana marairaice fuskarsa, madam taki kallonta sai ma ta matsa daga jikin motar direba yaja suka bar gurin...

Pls kuyi sharing

_Muna Siyar da less manya da 'kananu materials manya da 'kananu atamfofi manya da 'kananu shaddodi masu kyau da 'karko mayafai 'yan yayi masu kyau da 'karko, muna bayar da sari kuma muna siyar da d'ai-d'ai ko ina muna tura kayanmu, Ina kuke masu sari  daku masu siyan da'i -d'ai ku maza ku garzayo ku samu naku  ba yabon kai ba kayanmu nada kyau! kuma ba kowa ke da irinsu ba, akwai sar'ko'ki da agogona ko wane iri idan kina bukatar sari ko siyan d'aya sai kiyi magana 'yar uwa anayi dakai gwara ba'ayi dakai! ko ina kike zamu tura miki kaya_
*Sai kunzo*

*IDAN KIN SAN BA SIYAN BOOK ZAKIYI BA KADA KI DAUKI NUMBAR TA KIYI MIN WATA MAGANA*

*GA MASU BUKATAR BOOK DIN ZASU TURA #300 TA WANNAN ACCONT DIN.......0542382124......BINTA UMAR GTBANK.......IDAN KATIN WAYA ZAKI TURA TO KIYI MIN MAGANA DA WANNAN NUMBAR TA WSP......07084653262......ZAN FADA MIKI YANDA ZAKI BIYA*

*MUTANAN MU NA NIJAR IDAN KUNA DA BUKATAR BOOK DIN TO ZAKU TURA DALA DARI TA WANNAN NUMBARS..........90899076_88137740 KATIN AIRTAL KO ORANGE*

*IDAN KINA BUKATAR SHIGA VIP GRUOP KIYI MIN MAGANA TA WSP DA WANNAN NUMBAR*
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/16/20, 8:39 AM - Ummi Tandama: *DA WATA A 'KASA!!*
         Writing By
*BINTA UMAR ABBALE🍒*
~~~~~~~
*🌎Manazarta Writers Asso*
_'Kungiyar Masu Nazari da aiki da Ilimi._
~~~~~~~

*_Dan Allah ku daina tambaya ta in turo muku farkon littafin nan, ina ganin tunda nayi typing d'in ai nayi me wuyar duk me bukatar karanta littafin nan daga farko to ta tambaya a gruops ko kuma ta turo kud'inta na tura mata🤗 Sannan masu tambaya ta in inda novls dan Allah su daina bana karatun novls ballanta na ajiyesu a wayata duk me son wani novls din ta shiga gruops ta tambaya, ni bani da novls din kowa sai nawa, ina fatan kun fahimce ni._*

*PAID BOOK!*

*Free Pege12*
Motar na hawa kan kwalta baba Tinde ya juyo yana fuskanta inda take zaune, tayi saurin sunkuyar da kanta kasa gabanta sai faduwa yake yi! bata ankara ba taji saukar hannunsa kan kirjinta, a zabure! ta matsa gefa jikinta ya soma rawa! Baba Tinde ya sha kunu yana kallonta cikin hard'ad'd'iyar hausarsa yace."Idan na kara ta'ba ki kika zabura ko kikayi mun ihu! sai na yanka ki! kud'i na biya antin ki tabani ke dan haka zan kaiki guest house dina nayi abinda nake so dake dan haka ki kiyaye." murya na rawa tace"Dan Allah kada ka cutar dani ni Marainiya ce kada ka lalata mun rayuwata." Baba Tinde ya dauke kansa daga kanta yana me daga wayar da ake masa,  kukan zucci takeyi tana tunanin yanda zatayi ta ku'butar da kanta daga hannun wannan azzalimin, tafiya mai tsayi sukayi kafin taga sun shiga wata unguwa me yawan kangwaye da sabbin gine gine da alama unguwar sabuwa ce dan babu jama'a a cikinta sosai, wani katon gate taga sun shiga, ta dinga bin gurin da kallo ginin dake gurin ma abun kallo ne ita dai tunda take bata ta'ba ganin gini mai tsayi irin wannan ba, Baba Tinde ya fito daga motar yana dora sandarsa, kalle kalle yake yi a gurin, kafin ya juya ya kalli direbansa yace."Kaje da motar zan kira ka a waya gobe da safe." Da sauri yace."Okey oga." ya bude motar Yana kallon Asiya dake raku'be ta kasa fitowa sai 'kwalla take gogewa, tausayi ta bashi sosai kasancewar shi d'in bai jima da musulunta ba shiyasa yaji yana kishinta tunda addininsu d'aya, ya lura itama yarinyar ba'a son ranta bane tursasata akayi ga 'karancin shekaru da yana da yanda zaiyi ya taimaka mata to da yayi bashi da hanyar da zai taimaketa, Yace."Madam fito zan tafi da mota." Tana goge hawaye tace"Ka taimaka mun." Ya dan kalli inda Ogansa ke tsaye yace."Bani da hanyar da zan taimake ki Allah ya kubutar dake."! Baba Tinde ya buga masa tsawa da fad'in "Me kakeyi anan." Yace."Madam nake jira ta fito." Asiya ta bude motar ta fito tana takure jikinta, Da sauri shi kuma ya shiga motar ya fita daga gurin,
Baba Tinde ya soma matsowa inda take tsaye tana matsawa baya haka suka dinga yi har sai da ya cimmata ya danneta a jikin bango yana shinshineta, a gurin ya dinga shafata yana zura hannunsa a cikin rigarta yana wani irin gurnani! Asiya da 'kyar take iya motsi kasancewar Tinde ya matseta sosai a bango sai ta shiga tari tana tureshi da hannyenta wanda hakan da takeyi kamar 'kara ingizashi takeyi, ya fita daga cikin hayyacinsa a d'imauce ya dauketa a kafada ya nufi cikin gidan da ita, dake benene yasa kafin su hau suka sha artabu dan zillo ta dinga yi tana dukansa  tana kuka da rokon shi, shi kuma yana sake matseta sosai yana tallafeta har sai da suka shiga katafaran dakinsa da ya gaji da haduwa, a bed ya jefata ya tsaya yana kallonta fuskar nan tasa a murtuke hakika yarinyar ta kaishi ma'kura sosai ta 'bata masa rai! ya kuma lura tana da taurin kai! ya tsani zai nemi mace ta dinga yi masa ihu! dan haka yanzu zai nunawa yarinyar shi ba'ayin haka dashi.
Kayan sa ya kwa'be yayi zigidir haihuwar uwarsa katuwar jijiyar mai kauri da tsayi tana tsaye kamar torchlight ya nufe ta gadan!-gadan!!! Rintse idonta tayi da mugun saurin tana makyarkya! ashe ba taga komai ba gurin Alaji Bawa  ashe bai da komai kan Baba Tinde  sandar raken Baba Tinde muguwar katuwa ce mai firgita mace wannan duk wacce ta ratsa sai taji i jikinta shiyasa shima yake masifar ji da abarsa......Ihu! ta kurma! mai karfin gaske! wanda takeyi babu wanda ke jinta sabida yanayin gidan da take ciki, tana ihu! da fad'in "Ya Allah ka kawo mun a gaji kada wannan mutumin ya samu galaba a kaina, Ubangiji Allah ka bani rinjaye a kansa, Allah ka ku'butar dani daga hannun ba'kin mugu azzalimi."!! Baba Tinde tunda yaji irin adduoin da takeyi masa sai ya kara fusata sosai! ya jawota ta karfib tsiya ya yage ficiciyar rigar dake jikinta, ya cire breziyar ya jefar da ita a kasa, wandon dake jikinta yake kokarin cire mata ta rike blet din sosai tana kuka fuskarta tayi gaje gaje da hawaye da majina! " kada ka cutar dani ka taimake dan Allah dan annabi kada ka cuceni ni musulmace."!!! Wannan kalma da take yawan nanatawa na masifar bashi haushi , kawai sai yasa 'katon hannuta ya buge mata baki a take kuwa ya fashe abunka da bakin da baya samun kulawa, ta gumtse jini da majinar dake bakinta ta fesa masa a fuska!! Da sauri ya saketa yana ya mutse fuskarsa, Baba Tinde mutum ne shi mai mugun 'kyankyami! wannan abun da tayi masa yay bala'in tunzura masa zuciya, ya bude idonsa da sauri! Wayam! bata gurin! ya juya da saurin gaske can ya hangota bakin kofa tana kici kicin budewa dan har ta saka 'yar ficiciyar rigarta da wandonta, a fusace ya cimmata ya dauki blet ya shiga lafta mata yana zaginta! faduwa tayi kasan dakin tana ihu! da ceton kanta, boll ya dinga yi da ita yana sake lafta mata blet din a jikinta huci! kawai yake yi, taje ta matse jikinta cikin kusurwar dakin tana kuka da had'e hannuwanta guri guda taba bashi hakuri! Imani da tausayi gabadaya ya gushe a tare dashi, ya raba kafarsa a kanta, tana kallon katuwar jijiyarsa na so ta tsukale mata idonta, shahada tayi ta rintse idonta gam! ta cije! bakinta had'e da had'e ha'koranta guri guda, dai-dai lokacin da ya d'aga blet d'in da niyyar dukanta, ita kuma a dai-dai lokacin ta had'a hannuwanta biyu ta kama jijiyarsa da wani mugun karfin gaske ta matseta!!! tana mutsikata cikin tafikan hannayenta!!!!!!! "Oh my god"!!!!!!!! Baba Tinde ya fadin wannan kalmar a take 'kafafunsa suka soma rawa ya kasa tsayuwa dasu, ihu!! kawai yake kurmawa yana ganin dishi dishi a idanunsa, kawai sai saukar fitsarinsa taji a fuskarta kafin ya silale ya fad'i 'kasan d'akin wata kumfa na fitowa daga bakinsa, da mugun saurin gaske ta mike ta tsallake shi jikinta na kyarma ta maida ficiciyar rigarta blet d'in ma bata dauka ba, ta nufi kofar fita daga dakin, tayi tayi ta bude takasa, da sauri taje tana zazzage rigarsa da ya cire ta dauki key din tana duban inda yake kwance yana kyarma!! da daga mata hannu! key din ta zura da sauri ta bude dakin ta fice a guje!! koda ta fita harbar gurun rasa ina zatayi tayi, ga gate din a rufe ta dinga kallon manya manyan katangun gidan babu damar ta haura, can dakin da ta gani daf da bakin gate din ta nufa maigadi na kwance a dakin  ya rufe fuskarsa da hula yana jin music ta lalla'ba ta d'auki key d'in dake gabansa, Fitowa tayi ta nufi karamar kofar da kyar ta iya saka key din a jiki dan tsayinta be kai ba sai da tayi d'age gabad'aya karfinta ta had'a guri guda ta murza key din kofar ta bude, da kyar ta tura ta ta dan bude kadan sai ta ra'ba jikinta ta fice da saurin gaske!! Tana fita ta kalli gabas da yamma! ko'ina shuru ga duhun magariba ya gabato ta gane hanyar da suka biyo dan haka ita ta dauka a guje da wani irin gudu tanayi tana waigen bayanta.

Wani irin gudu takeyi wanda ita kanta bata san ta iyashi ba addua take kan Allah yasa tana futa titi tasa mu me taimakonta dan tasan ko giyar wake tasha bazata komawa Madam ba watakila ma ta kasheta ga wannan katon arne data kusa kaiwa lahira shima tasan ya kamata sai ya dauki fansa, a kanta!!!! Cikin galabaita da sarewa da al'amarin ta fita titi, lokacin gari yayi duhu sosai dan har anyi sallahr isha'i ma ga titin dama ba sosai jama'a kebi ba dan gabadaya ma motocin haya basa hawa titin masu motar gida sunfi hawa kansa, durkushewa tayi a gefan titi tana fad'in "Ya Allah ka dauki rayuwata na huta da wannan bala'i! Kaico da wannan wahalalliyar rayuwar da nakeyi Allah ka kawo mun agaji."!! Kawai sai ta mike taje ta kwanta tsakiyar titi plate tana fad'in " Akan in aikata zina gwara mota ta takeni na huta dama wannan rayuwar da nake bata da amfani." Rintse idonta tayi tana sauke ajiyar zuciya kalimatusshada kawai takeyi a cikin zuciyarta, can taji 'kugin mota, ta sake rintse idonta tana sake fad'in "La'ila ha'illallahu Muhammadur rasulillahi Salallahu alahi wasalam.""!!!! Kawai taji wani irin cin burki dai-dai kanta, motar tayi wani irin 'kara kuuuuuuuuuuu!!! a razane ta bud'e idonta ta 'kwallara 'karar da tasa gurin ya amsa!

Gabakid'ayansu suka fito daga motar cikin tsananin rud'u da tashin hankalin abinda yake shirin faruwa dasu, Professor Mommy Hafeez da Farhana suka kewaye Asiya dake rintse da ido tana sakin 'kara da sake nanata kalmar shahada!
Professor yayi maza yace da Mommy taje ta rik'eta a jikinta ta tofa mata addua." Allah sarki Mommy mace mai tausayi babu tunanin komai taje zata rungume Asiya! Hafeez yace."Mommy d'an tsaya." taja ta tsaya tana kallonsa, yace."Haba Daddy a irin wannan gurin da kuma daddare kawai muga yarinya kwance a tsakiyar titi sannan kuma kai tsaye mu tunkareta nifa ina gajin aljana ce ko kuma 'yar 'kunar ba'kin waike mybe ma bomb ne a jikinta wallahi." Maganar da Hafeez d'in yayi tasa dukaninsu suka dawo hayyacinsu, dan Mommy ma dake kusa da Asiya tayi saurin matsawa Farhana na bayanta a 'boye shi kuwa Daddy wayarsa ya kunna yana haske Asiya da ita, Nan Hafeez ya tsira mata idonsa yana nazarinta sosai ganin ma babu riga a jikinta yasa ya sake tabbatarwa cewa aljana ce ga uban gashinta da duk ya barbaje a kafadarta da gefan fuskarta.
Daddy yace."Ke yarinya da mutum muke magana koda aljan." Asiya ta d'ago kanta tana kallonsu, sai ta fashe da kuka tace"Me yasa baku takani da mota ba na mutu wallahi na tsani wannan rayuwar da nakeyi, ni mutum ce kamar kowa."!!!Hafeez yace."Karya kikeyi."!!

Professor yayi saurin d'aga masa hannu yace."Ya isa Hafeez yarinyar nan daga ni dik inda ta fito ba mai kyau bane, kuma siffar aljan kana ganinta tafuta daban wannan yarinya mutum ce kamar kowa." Asiya tace"Wallahi ni mutum ce ba wata hallita ba wani mutun ne ya sato ni zai yanka ni Allah ya ku'butar dani." Mommy da Farhana dashi kansa Professor din jikinsu yayi sanyi Mommy tace"Allah sarki baiwar Allah tashi muje kinji ko ai  ba kwanciya Za kiyi akan titi ba idan kikayi haka kin butulcewa Ubangiji da ya kubutar dake daga hannun azzalimai."  Asiya ta yun'kura da 'kyar ta mi'ke tana kare jikinta dan har yanzu babu riga a jikinta sai yagaggiyar rigarta da Baba Tinde ya yaga mata.....Mommy ta rike hannunta tana fad'in "Muje mota sai kiyi mana bayanin a inda kike."? Hafeez yace."Mommy dan tsaya." Ta tsaya tana kallonsa  Professor yace."Wai kai Hafeez meye hakane." ? Ba tare da yace masa komai ba ya nufi inda take tsaye, Yace."Ni ban yarda dake ba wallahi sai na duba ki sosai kawai ba zamu shiga mota dake ba bomb ya tashi damu." Yana gama maganarsa ya shiga lalube mata jikinta, rigar da take kare kirjinta da ita ya fizge ya dinga haskata da hasken wayarsa, Professor kuwa naganin iskancin da Hafeez din keyi sai yaja tsaki ya bar gurin, Mommy ce ta dinga kakkare Asiyan tana fadin "Hafeez wai baka da hankali ne zigidir zakayi mata ko me? ." Mommy jikina na bani yarinyar nan 'yar 'kunar ba'kin wake ce ni ban shirya mutuwa yanzu ba."! Farhana ta kunshe baki tana so tayi dariya ta lura Yayan nata da gaske yake. Asiya kuka takeyi tana ture hannunsa dake jikinta tana kare kirjinta take fad'in ''Kabari ka daina ni ba 'yar boko haram bace wallahi bana tare da bomb a jikina." Mommy da abun ya isheta da kanta ta buge hannunsa tana masa fada sosai! Ita kuma Asiyan sai 'buya take a bayanta tana waige-waige bata so Baba Tinde yazo ya sameta a gurin.
Ganin bai samu abunda yake zargi ba a jikinta yasa yay gaba yaje ya bude mazauninsa ya zauna, Mommy ta rike hannun Asiyan dake layi suka shiga mota, Hafeez din ne ke driving yaja motar da sauri suka bar gurin.


Pls kuyi sharing

_Muna Siyar da less manya da 'kananu materials manya da 'kananu atamfofi manya da 'kananu shaddodi masu kyau da 'karko mayafai 'yan yayi masu kyau da 'karko, muna bayar da sari kuma muna siyar da d'ai-d'ai ko ina muna tura kayanmu, Ina kuke masu sari  daku masu siyan da'i -d'ai ku maza ku garzayo ku samu naku  ba yabon kai ba kayanmu nada kyau! kuma ba kowa ke da irinsu ba, akwai sar'ko'ki da agogona ko wane iri idan kina bukatar sari ko siyan d'aya sai kiyi magana 'yar uwa anayi dakai gwara ba'ayi dakai! ko ina kike zamu tura miki kaya_
*Sai kunzo*

*IDAN KIN SAN BA SIYAN BOOK ZAKIYI BA KADA KI DAUKI NUMBAR TA KIYI MIN WATA MAGANA*

*GA MASU BUKATAR BOOK DIN ZASU TURA #300 TA WANNAN ACCONT DIN.......0542382124......BINTA UMAR GTBANK.......IDAN KATIN WAYA ZAKI TURA TO KIYI MIN MAGANA DA WANNAN NUMBAR TA WSP......07084653262......ZAN FADA MIKI YANDA ZAKI BIYA*

*MUTANAN MU NA NIJAR IDAN KUNA DA BUKATAR BOOK DIN TO ZAKU TURA DALA DARI TA WANNAN NUMBARS..........90899076_88137740 KATIN AIRTAL KO ORANGE*

*IDAN KINA BUKATAR SHIGA VIP GRUOP KIYI MIN MAGANA TA WSP DA WANNAN NUMBAR*
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/16/20, 8:39 AM - Ummi Tandama: *DA WATA A 'KASA!!*
         Writing By
*BINTA UMAR ABBALE🍒*
~~~~~~~
*🌎Manazarta Writers Asso*
_'Kungiyar Masu Nazari da aiki da Ilimi._


*Free Pege13*
Baba Tinde da rarrafe ya iske inda wayarsa take,  ya samu ya d'auko da kyar ya zauna yana rintse idonsa zufa sai kwaranya take da jikinsa, hannunsa na kyarma ya nemi numbar dravar sa Emanuel wanda ya koma Musa, saboda tsabar 'kin musuluncin Baba Tinde  yace shi ba zai kirashi da suna Musa ba da sunansa da ya daukeshi aiki zai kirashi  wato Emanuel........Emanuel ya daga wayar da sauri ya bude baki zaiyi magana yaji muryar ogan nasa a sha'ke! "Emanuel maza maza!! kazo da mota ka kaini asibiti bani da lafiya."!! Da sauri yace."Okey Oga ganinan." kashe wayar yayi ya dauki key ya futa yana mamakin to me ya samu ogan nashi, sai ya soma tunane tunane ko dai yarinyar nan ce tayi masa wani abun? shi yafi zargin ko wu'ka tasa ta yanke shi dan ta kubutar da kanta  be kawo komai ba  sai hakan, amma hakika yanda yaji muryar ogan nasa na futa da kyar ya gane yana jin jiki.

Kuka takeyi a cikin motar me shashshe'ka duk ta cika musu kunne gashi Mommy da Professor sunyi rarrashin har sun gaji sun zuba mata ido......Hafeez sai tsaki yake ja! wai shin wannan yarinyar wace irin ce sai bata hakuri akeyi ana rarrashinta tabi ta damu mutane da kuka shi wallahi ya tsani kuka kunnensa sai kud'a yake masa.
Sitiyarin mota ya buga da kar'fi! dan har sai da motar taso ta kufce daga hannunsa, cikin tsawa! yace"Ke! dallah malama kiyi wa mutane shuru haka duk kin bi kin damu mutane Allah Daddy zan tsayar da motar nan yarinyar nan ta futa ni wallahi ta cika mun kunne."!! Asiya tayi saurin saka hannunta a baki ta rufe hawaye na sake kwaranya a fuskarsa rayuwarta kawai take tunani da kuma tunanin shin wad'annan mutanan da suka dauketa mutanan arziki ne ko kuwa.! Gashi ganin farko da tayiwa me wannan maganar take jin wani bala'in tsoronsa duk da a cikin duhu ta kalli fuskarsa ta gane bai da fara'a kuma masifaffe ne ko ga yanayin maganarsa ma......Mommy tace"Kana dai jin yanda muke ta bata baki takasa yin shuru ni wallahi tausayi take bani kukan da takeyi zaisa ta samu sassaucin abinda ke damunta."
Yace."Mommy mu kuma sai akace ta shiga hakkinmu kawai daga taimako sai ta sa mana damuwa da ciwon kai! kowa da kika gani a duniyar nan yana da damuwa hakuri yake." Professor Yace."Ya isa malam ai tayi shuru masifar sai ta 'kare."! Hafeez shuru yay yana d'an jan tsaki 'kasa-'kasa.....Asiya gum! tayi da bakinta tana rarraba idonta a motar 'kamshin turaransu duk ya cika mata hanci gefe guda kuma tana tunanin Baba Tinde ita kanta tasan ba tayi masa da sau'ki ba! ai tunda ta gane lagon maza to kuwa duk wanda zai kawo mata wargi tasan abunda za tayi ta ku'butar da kanta, tana cikin wannan tunanin suka isa gidan, maigadi ya bud'e katon gate din gidan motar ta kutsa kai ciki, ko ina haske dal dal ga wasu shuke shuke sunyi shar shar dasu, wata katuwar rumfa taga sun nufa sai kace katin siyar da motoci zuciyarta ta sake tsinkewa, Hafeez yayi parking din motar , Bilya mai musu hidima da gida shine yazo ya budewa Prof motar ya futo yana fad'in Yallabai sannuku da zuwa, ya aka baro  su Baba Inna wuro."? Professor yana zare glass din dake idonsa yace."Duk sunanan kalau Baba ma tace zata zo insha Allah." Bilya yace." Allah ya kawota lafiya, Ya juya yana wa Mommy barka da zuwa, ya dan risina Yace."Hafeez an dawo lafiya." Yana 'kokarin barin gurin yace."Lafiya lau muka dawo Baba Ina wuro tace zata zo gidan nan saboda kai wai dik kafi masu aikin gidan kirki da mutunci." Bilya ya washe baki yana fad'in "Kai naji dadi wallahi Allah ya kawota lafiya." Hafeez wucewa yay ya bar gurun, Bilya ya kalli Farhana da Asiya wacce take ta ra'bewa tana 'buya bayan Farhana yace." 'Yar fara ba'kuwa mukayi kenan! amma kuma ba tayi kama da 'yar 'kauyen Falgore ba." Farhana tace''Bilya dad'ina da kai cika baki kai komai sai kace 'kauyen Falgore kaima d'an 'kauye ne dan har gwara falgore kan garinku, kuma sai na fad'awa Inna Wuro cewar kullum kana kushe garinsu kaga daga nan sai ta daina zumud'in zuwa gurunka."Bilya yace."Afuwa Faratu dan Allah kada ki fad'a mata ai ni dake bata 'bace." Farhana tace"To kada na sake jin kayi maganar Falgore! Yace."Insha Allah ba zan sake ba." Ta kalli Asiya dake kallonsu, tace."Muje ko."! Asiya tabi bayanta zigwi zigwi gabanta sai fad'uwa yake girman gidan Professor yayi masifar bata mamaki bata ta'ba zaton zata tako kafafunta irin  gidan ba, sai da suka shiga parlon ma ta sake sarewa, haske ko ina da wani kamshi maidadi da sanyi-sanyi maishiga jiki, ta dinga kallon tankamemen palon mai dauke da matattakalar bene uku,  'kasan sa palo uku kowanne da shirga shirgan kujeru hade da labuye to mach,  ga wani dogon abu da tagani mai kujeru guda goma sha biyu ko wane 'bari shida shida ne, tsakiyar gurin daga sama wata fitila ce take futar da wani haske mai kyalkyali, kayan abinci ne reras kan daining table d'in.....Prof mutum ne shi mai tsananin sha'awar ta'adun india shiyasa da ya tashi yin ginin gidansa ya tsara komai irin nasu, gidan Professor tamkar gidan hamshakin maikudin india  gidan prof tamkar  gidan (Amita bachan) saboda yanda aka kashe masa kudi akayi masa tsari mai kyau da burgewa.....Asiya wata irin atishawa ta soma saki, sanyi Ac ya soma ratsata, Mommy tace"Farhana kuje dakinki tayi wanka ki bata kaya tasa sai ku sauko muci abinci  tasha magani da safe sai mu zauna da ita."
Farhana tace"To Mommy.'' Tace."Muje ko." Asiya ta dinga d'ararewa tana jin tsoron hawa matattakalar benan gani take kamar zata zame ta fad'i, ties d'in sai daukar ido yake tana kallon kanta a jiki gani takeyi ma kamar glass ne! Farhana tayi nisa da hawa ta tsaya tana kallonta tace"Ki hawo mana kin tsaya ko bakiji abunda Mommy tace ba."  Cike da tsoro tace"Tsoro nakeji." Farhana ta tsaya tana kallonta cike da mamaki, tagane da gaske dai tsoron takeji sai ta sauko ta kama hannunta tace "Muje na ri'ke ki ba zaki fad'i ba."  Suka soma hawa benan, Asiya sai ri'ke hannun Farhana take tana rintse idonta, da kyar suka hau biyar Asiya ta tsaya 'kafafunta na rawa, sai hawaye shaaaaa! tace''Yanzu idan na hau waye zai sauko dani naga ko rabi bamu hau ba ni wallahi tsoro nakeji."
Ta bawa Farhana tausayi da dariya amma bata dara ba tace"Haba 'kawata babu fa wuya dandai baki saba bane kuma ta inda kika hau tanan zaki sauko da kanki." Asiya ta shiga share hawaye tana sha'kar majina itafa ta rantse ba zata hau wannan abu me tsayin ba!!!
Cikin d'amammiyar vest da short nickar yake saukowa daga benan shi, can ya hango su suna artabu, ya d'an tsaya yana kallonsu na minti uku nan ya gane kan abunda suke, Yace."Ke Farhana meye wai." ? Farhana tace"Yawwa big bro wai kaga tun dazu ta'ki hawa sama wai ita tsoro takeji har da kuka."

Abun yaso ya bashi mamaki! da kuma yayi tunani sai ya kauda mamaki, a d'azu kallo guda yay wa yarinyar ya gane 'yar 'kauye ce sosai da kuma yanayin yanda take maganarda He da he duk da cewar ba sosai take ba, amma  mutumin birni dana 'kauye ya fita daban.
Inda suke ya nufa cikin wata iriyar tafiya yana wani cilla hannu da d'an d'aga kafa, ya karasa yana kallonta, Asiya ta risinar da kanta da sauri gabanta na bala'in fad'uwa, duk sanda za taga namiji da gajeran wando sai ta tuna Alaji Bawa da Baba Tinde, Yace."Ke! meye haka? dallah!! hau kada kiyi mana 'kauyanci anan."!!! Kasa kallonsa tayi gabanta sai bugawa yake yi.......Cikin tsawa yace."Ko bakiji abunda nace ba."!! Da sauri ta ri'ke hannun Farhana suka cigaba da hawa benan,  yasa hannu kan tarin sumarsa dake bala'in ci masa kud'i yana sosawa, yana bin bayanta da kallo, gabakidaya rigar kamar ba jikinta take ba dik bayanta a bud'e ga wandon dake jikinta ya wani matseta sosai ya fito mata da zahirin hallitarta, wawar ajiyar zuciya ya sauke! yana jan tsaki! ya nufi daining ya zauna, wunya yake ji sosai dan tunda sukaje Falgore bai saka komai a cikinsa ba sai fura da nono itama sai da Inna wuro ta takura masa yasha, yana kallon su Mommy da Professor suna ta ciye ciyen gargajiya (Zogale rama da yad'iya dinkin! da 'kuli-'kuli) ko sha'awa basu bashi ba shi mamaki ma yake yi yanda suke ta cin ganyayyaki sai sunje cikinsu ya rud'e! duk ranar da sukaje Falgore da yunwa yake dawowa Inna wuro tayi ta masa masifa da 'korafi kan shi yafiye iyayi da tsirfa.

Bubbud'e kwanukan abincin ya shigayi a hankali ya soma zubawa a plate, yana d'an ya mutsa fuskarsa, ya zuba iya yanda yake so, abincin ya d'ebo a cokali zai kai bakinsa, ya ajiye yana jan tsaki! 'kasa yay da kansa yana murza goshinsa, yarinyar nan ta tsokano shi sosai dan tun a mota yake daurewa , shifa ko yaya idan zai kalli wani 'bangare na jikin mace hankalinsa mugun tashi yake, shiyasa sam ne fiya kallon indian film ba dan wataran ma idan ya shigo yaga suna kallon india baya zama, idan kallon rungume rungume da tsotse tsotse yake so ya gwammace ya kalli bf mai gabadaya, yasan idan ya kalli Bf wani sa'in yakan iya samun satisfaction amma indian film babu abinda suka iya sai dai su tayarwa da mutan hankali, yanzu ma to kallon wasu 'bangarori na jikin Asiya ya sanya masa kasala gami da tsananin sha'awa, dole kuwa ya nemawa kansa mafita, dan ba zai zauna ya mutu cikin dare ba.....Kujerar da yake zaune ya tura baya ya mi'ke yana jan tsaki, benanshi ya nufa, ya dauko key, yana sakkowa Mommy Da Prof suma suna sakkowa, diriricewa yayi yaso ya fice kafin su sauko, Professor yace."Ina zakaje na ganka da key."? Ya dan dafe kansa cikin basarwa yace."Wallahi Daddy muna shigowa Isha'k ya kirani a waya wai yana airport ya sauka naje na dauko shi."
Prof yace."Bashi da direba ne? ko kaina ka zama direbansa ban sani ba."? Dariya yay yace."No! Daddy kasan fa yanda muke da Friends d'ina, Isha'k nada direba kawai dai yana so ni naje na daukoshi ne."
Prof ya kalli a gogon dake daure a hannunsa yace"Yanzu tara da rabi na dare idan ka futa sai lokacin da muka ganka ko."? Cikin d'an 'bacin rai! yace."Haba Daddy ya kake wannan maganar ne? nifa ba yaro bane daddy ina daukoshi na ajeshi gidansa zai dawo gida."
Mommy tace"Dan Allah kada ka le'ka Club dan ni wannan shigar dake jikinka tasa jikina yay sanyi." Yace."Mommy babu fa inda zani dan Allah ku kwantar da hankalinku." Professor baice komai ba ya nufi gurin cin abincin, Mommy tace"Myson bazan bar palo ba sai naga shigowarka." Shareta yay ya futa daga palon wai kamarsa ake wa wannan abun an saka masa ido sosai sai kace wani karamin yaro za'ace masa ga lokacin da zai dawo idan ya fita mtsssw! yaja wani matsiyacin tsaki lokacin da yake juya kan motarsa da niyyar fita daga gidan.

Asiya wanka tayi da ruwan d'umi ta gasa jikinta sosai ta fito,daga toilet din ta zauna gefan bed tana kalle kalle a dakin, daki sai kace aljannar duniya dubi wani irin gado kamar jirgi, ko a bandakin ma hauka iri iri ta dingayi kafin tayi wanka ta futo, Farhana ta mi'ka mata wata atamfa nicham me ja da 'baki d'inki doguwar riga mai madauri a baya, dinkin irin me brestcop ne kuma da yake Farhana bata da da wani girman jiki sosai sai rigar ta shige Asiya, dan har Asiyan ta fita kumari da 'baragen girma shiyasa rigar ta dan kamata daga kirjinta, Farhana ta busar mata da gashinta ta gyara mata ta daure mata shi guri guda, tace "Kiyi sallah bari nayi wanka sai mu sauka kasa." Farhana na shiga toilet Asiya ta tsaya jikin mirror tana ta kallon kanta da kanta, hannunta ta dora kan fuskarta tana shafawa, gani tayi kamar ba ita ba, sosai take dudduba jikinta, Jin motsin fitowar Farhana daga toilet ya sanya tayi maza taje ta hau kan dadduma ta dauki hijab ta zura ta tada sallah. Farhana ta fito ta shirya a gurguje itama ta hau kan dadduma ta tayar da sallah! Suna idar da sallahr suka sauka 'kasa, wannan karon Farhana ba tasha wahala da ita ba, ta sauka amma cikin tsoro da d'ari-d'ari!!!!!!!!!

Sai da ya hau kwalta sosai sannan ya kira wayar Safna, lokacin suna tare da Isha'ik! dan dama Safna tunda taji Hafeez yace mata zasuje kauye da famliys dinsa sai kawai ta gayyaci Isha'ik yazo ya d'ebe mata kewa, Safna nacan wata duniyar Hafeez na kiran waya bata sani ba, yaso ta d'aga wayar tasa, domin ya shaida mata zuwansa, dan ya soma shan jinin jikinsa da irin kallon da maigadin Huzaifa ke masa, dama yaso ta d'aga wayar ne yace ta fito ta sameshi a mota a bayan layinsu, in yaso cikin motar ma zasu iya komai......Isha'k ya kira to da yake shi wayarsa na kusa dashi, sai a kasa mu ya dauka, shima  a sha'ke yake magana dan lokacin Safna ce a kansa ta ri'ke wuta sosai tana bugunsa, Yace."Ya akayi ne my friend. "? Hafeez yace." Guy yane naji ka sama-sama ko dai har ka hau network ne."! Isha'k ya lashi le'bansa yana shan yaji tare da d'an shafa kirjin Safna da hannunsa wanda baya aiki dashi,  yace."E....Kai ma ka...sani guy ina nan gidan Huzaifa Safna ta ri'ke wutaaaa."! Hafeez yaji wani iri a tare dashi! Okey ashe dama tana tare da Isha'k ne shiyasa ta'ki d'aukar wayarsa, ta'be bakinsa yay  ransa ya 'baci sosai, a take yaji wani irin kishin Isha'k d'in, Yace."Okey sai da safe kenan dan yanzu kome zan ce maka ba zaka gane ba." Isha'k yace."Sosai ma kuwa kabari da safe zan shig........! kafin ya'karasa maganar, yaji yo ihun!!! Safna tana fad'in "Zan kawo ahhhh! Oh my god!!! Ahhhh!!!!."""""" 'Kit!!! yakashe wayar ya jefar da ita kusa dashi, babu shakka Safna zata san tayi da d'an halak!! Sai da ya dawo nutsuwarsa tukkuna ya kunna motar, kai tsaye, hanyar gidan Isha'k d'in ya nufa, tunda yana tare me d'ebe masa kewa, to shima bari yaje gurin matarsa ta d'ebe masa, kewarsa, tunda Isha'k yayi masa tayi kan matarsa Fadila bai ta'ba sha'awar  zuwa gidabshi ba, sai yau yaji yana sha'awar zuwa domin daga Safna d'in harshi Isha'k din sun 'bata masa rai sosai, shiyasa ya yanke shawarar zuwa gidansa gurin matarsa Fadila ta biya masa bukatarsa.

_'Yar uwa kiyi maza ki garzayo kizo ki biya kudin littafin nan, na kusa gama free pege, littafin DA WATA A 'KASA Yanzu ma a ka fara kada ki sake ayi babu ke #300 kacal ta biya miki bukata_

Pls Kuyi sharing.

_Muna Siyar da less manya da 'kananu materials manya da 'kananu atamfofi manya da 'kananu shaddodi masu kyau da 'karko mayafai 'yan yayi masu kyau da 'karko, muna bayar da sari kuma muna siyar da d'ai-d'ai ko ina muna tura kayanmu, Ina kuke masu sari  daku masu siyan da'i -d'ai ku maza ku garzayo ku samu naku  ba yabon kai ba kayanmu nada kyau! kuma ba kowa ke da irinsu ba, akwai sar'ko'ki da agogona ko wane iri idan kina bukatar sari ko siyan d'aya sai kiyi magana 'yar uwa anayi dakai gwara ba'ayi dakai! ko ina kike zamu tura miki kaya_
*Sai kunzo*

*IDAN KIN SAN BA SIYAN BOOK ZAKIYI BA KADA KI DAUKI NUMBAR TA KIYI MIN WATA MAGANA*

*GA MASU BUKATAR BOOK DIN ZASU TURA #300 TA WANNAN ACCONT DIN.......0542382124......BINTA UMAR GTBANK.......IDAN KATIN WAYA ZAKI TURA TO KIYI MIN MAGANA DA WANNAN NUMBAR TA WSP......07084653262......ZAN FADA MIKI YANDA ZAKI BIYA*

*MUTANAN MU NA NIJAR IDAN KUNA DA BUKATAR BOOK DIN TO ZAKU TURA DALA DARI TA WANNAN NUMBARS..........90899076_88137740 KATIN AIRTAL KO ORANGE*

*IDAN KINA BUKATAR SHIGA VIP GRUOP KIYI MIN MAGANA TA WSP DA WANNAN NUMBAR*
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/16/20, 8:39 AM - Ummi Tandama: *DA WATA A 'KASA!!*
         Writing By
*BINTA UMAR ABBALE🍒*
~~~~~~~
*🌎Manazarta Writers Asso*
_'Kungiyar Masu Nazari da aiki da Ilimi._
~~~~~~~

*PAID BOOK!*


*DEDICATED TO:*

*HAUWA S ZARIA*
  *MMN USWAN*
('Kawar Rufin Asiri)

*ALLAH YA BARMU TARE YA 'KARA ZUMUNCI DA 'KAUNTA TA TSAKANI DA ALLAH*

*Free Pege14*
Hafeez na isa gidan Isha'ik maigadi ya bud'e masa gate ya shiga da motarsa cikin gidan ya samu yay parking ya futo daga motar, maigadi ya iske inda yake cike da ladabi ya d'an risina yana gaishe, Hafeez ya amsa yana kokarin shiga cikin gidan, maigadin yace."Yallabai d'in kuwa baya nan dan na dauka shine ma lokacin da ka shigo." Yace."Eh nasani ai." Da sauri maigadin yace."Afuwa maigida." Hafeez yaja tsaki yay gaba ya tsani sa'ido irin na mutane wallahi, Hafeez na shigewa maigadin yayi tsuru yana mamakin wannan al'amari, shi dai tunda abun nan ke faruwa bai ta'ba ganin Hafeez din yazo gidan da daddare ba, yafi ganin d'ayan Huzaifa shine yake zuwa a kai-akai gidan, to kwana biyu ne bai ga yazo ba, abunda ke bashi mamaki me yasa idan zasu zo sai maigidan baya nan, kuma idan sun shiga ciki su dade sosai dan watarana ma har sai yayi bacci ya farka tukkuna zaiji futowarsa, zama yayi kan kujerarsa yana tunanin al'amarin, babu shakka abunda ke kawo su gidan ba abune mai kyau ba, kuma a yanda ya fahimta shine da sanin maigidan komai ke faruwa.

Fadila na can cikin bedroom ta kwanta bacci yana fizgarta dan tayi kiran wayar Isha'k din har  gaji bai dauka ba sai kawai ta hakura ta kyaleshi ta kwanta tasan dama ya saba shigowa gida cikin talatainin dare, Masifaffan 'kamshin turaran da take so ne ya ba'kunci hancinta, tayi saurin mi'kewa zaune tana kallon ba'kin 'kofar shigowa, Hafeez ta gani tsaye a bakin kofa da irin shigar da take masifar so hannunsa guda cikin aljihun wandon dake jikinsa, ajiyar zuciya ta sauke, ta mike cikin 'yar iskar figalalliyar rigar baccinta tana wata irin tafiya da karkad'a jiki ta nufi inda yake tsaye......Cike da barikanci ya bud'e mata hannuwansa, yana sakar mata shu'umin murmushi, a guje taje ta rungumeshi tana shafa wuyansa da tarin sumar kansa, Dan cirota yayi daga jikinsa yana kanne mata ido daya yace."Bab yau Kinyi mamakin ganina a gidanki."? Fadila tayi wani murmushi tana shafa sajen fuskarsa tace"Wallahi nayi mamaki guy sai da na cire rai daga kanka sannan kazo in da nake aikam zan jiyar da kai dad'in da baka taba jin irinsa ba."

Cike da zumud'i yace."Da gaske kike baby."? Ta wani ja nishi tana shafa faffadan kirjinsa tace."Da gaske nake wallahi kai dai kawai ka saki jikinka." Yace."Idan mijinki ya dawo fa." Ta'be bakinta tayi tace"Ba zai shigo yanzu sai wajejan uku ko da asuba yana gidan Huzaifa." Hafeez ya sauke ajiyar zuciya yaja hannunta suka nufi bed, dorata yayi a cinyarsa yana tsirawa nononta ido yace."Nifa ba zuwa nayi inyi sex dake ba, kawai ina so kiyi mun wasa na samu satisfaction kin gane."

Fadila ta d'an 'bata fuska tana tura masa brest dinta dai-dai bakinsa tace"Uhmm!uhmm! gaskiya ni na kwad'aitu da kai  kuma ni bana gane romatinc dole sai an shigeni nake samun gamsuwa.

Yace."Ban shirya wannan ba yanzu idan kin saki jikinki zaki samu gamsuwar da baki ta'ba samu ba dani, zan miki abinda mijinki bai ta'ba yi miki irinshi ba."

Ajiyar zuciya ta sauke, ta shiga sa'bule rigar jikinta, ya tsira mata idonsa har tayi zurrr! gaskiya nononta ya bashi sha'awa sosai duk da basu cika girma da yawa ba amma tsarinsu da cikarsu ya burgeshi ga nippls din masu kauri da girma.

Harshe yasa ya d'an lashi saman nipple din ta wani gantsare tana tura masa breast din a bakinsa, kansa ta dam'ka! tana shan yaji! ahhhhh!! tafad'a lokacin da taji ya soma tsotsar nonon nata yana murza dayan, ta dinga shashshafa kansa da sassan wuyansa, a gigige ta tunkudashi ya kwanta plate kan bed din, sauka tayi ta soma cire masa kayan jikinsa,
Cike da za'kuwa, ta kama joystick d'inshi da ta wani irin mi'kewa ta cika tayi fam har ta soma kawo ruwa,  a bakinta tasa ta soma sucking dinsa ya mi'ke zaune da sauri ya kamo kanta yana tura mata a bakinta gurnani yake yana wani irin abu da bakinsa, Fadila ta dinga yi masa salo salo wanda ya kusa sa shi zaucewa, ihu! ya shiga yi jikinsa na sake shikawa bakinta ta cire ta kama da hannunta tana ja hade da hura iskar bakinta a gurin, a gigice ya kamota ya kwantar da ita, kan bed din, kafafunta ya bude ya turmutsa babban yatsansa a viginal dinta Ihu! ta saki mai tafe da shashheka ta sake wargaje kafafunta ruwan ni'ima na gudana a kasanta  Hafeez ya dinga 'kwa'kuleta! da hannunsa yana shan nononta guda, Fadila ta dinga sambatu tana sake rirrikeshi, "Wow! ahhh! kayi da kyau!! ka caccaka!!!! sosai ahhhh!! irin sambatun da take kenan tana shashshafa jikinsa, Hafeez duk wata fitinar dake kan Fadila sai da yayi maganinta tsaf! ya gamsar da ita ba tare da ya ratsa jikinta ba, Fadila ta dinga kallonsa tana mamakin baiwar da Allah yayi masa, ko kusa ko alama ba zaka hadashi da Mijinta Isha'k da Huzaifa ba domin su da suke cinta kullum bata ta'ba samun satisfaction irin na yau ba, da d'an yatsa  Hafeez ya gamsar da ita gamsuwa irin wacce bata ta'bayi ba, Dan haka itama sai ta shiga yi masa nata salon wanda ya sanyashi kusan mutuwa, sai kusan uku da rabi na dare suka saurara da shaid'ancinsu, Hafeez yayi niyar tafiya a wannan daran ta hanashi tace ya bari ayi sallah......aikuwa ana shiga massalaci ya fito daga gidan, wanda yay dai-dai da shigowar Isha'ik da mota.....Sai ya tsaya har Isha'ik din yayi parking ya fito, kwata kwata babu alamun mamaki a tare da Isha'ik shi dadi ma yaji da yaga Hafeez din a gidansa, cafkewa sukayi sukai gaisuwa irin tasu Isha'k yace."Guy Ashe nan kayo ni dama jiya nagane inda ka dosa ka saba zuwa gurin Safna duk dare shiyasa jiya nayi maka hakan nasan ba zakayi iya  hakuri ba tilas ka nemawa kanka Mafita." Hafeez yay dan murmushi yana kallonshi yace."Eh man ai kaima ka sani  gashinan Ai ta ri'ke wuta sai yanzu ta barni na fito.
Isha'k yasa dariya ya bashi hannu suka tafa yace."Guy Fadila nada sirri sosai kai dai kawai ka saki jikinka kaji dad'in duniya."
Hafeez yace."Wannan shine magana." Tafawa suka sakeyi suna dariya, Hafeez yace."Zan wuce gida yanzu kasan halin Daddy fad'a ne zan sha idan na koma." Isha'k yace."Hooo! Daddy kace har yanzu yana nan dai da halinsa."
Hafeez na ta'be bakinsa ya nufi motarsa yana fad'in "Daddy ne fa me zai fasa."
Isha'k yace."Okey mybe anjima zan shigo idan ban shigo ba sai mu had'u a Club da daddare." Yace."Okey shikeenan." Motarsa ya shiga ya kunna Isha'k ya daga masa hannu, maigadi ya bude masa gate ya futa daga gidan.
maigadi naganin Isha'k ya shiga gidansa sai ya nemi guri ya zauna yana mamaki da al'ajabin al'amarin ya dauka idan Isha'k din ya dawo yaga abokinsa a gidansa zai dauki mataki sai yaga akasin hakan, sai ma murna yake da farin ciki  tabbas wannan al'amari dake faruwa akwai abun mamaki a cikinsa.

Yana 'kokarin shiga da motarsa cikin gidan, Professor ya fito daga massalacin dake jikin gidansa, dan haka sai maigadi ya bar gate din a bude Professor ya shiga gidan ransa a 'bace! dan da kyar ma ya amsa gaisuwar da maigadin ke yi masa.
Hafeez ya fito daga cikin motarsa cike da nishadi  kawai sai sukayi ido hud'u da maifin nasa, gabansa ya yanke ya yafad'i! saurin sunkuyar da kansa 'kasa yayi  Yace."Daddy barka da asubah." Ba tare da ya amsa ba yace." Hafeez sai yanzu ka shigo ko.''? Sai ya hau inda inda "Daddy Wall......Kafin ya 'karasa Professor ya daga masa hannu! " Bana bukatar jin komai daga bakinka." Yana fad'ar haka sai ya wuce ciki, Jikinsa babu kuzari yabi bayansa, bai ta'ba tsammanin zasuyi arangama da Daddyn nasa ba.

Yana tsaye tsakiyar parlon hannunsa goye a bayansa kana ganinsa kasan yana cikin tsananin 'bacin rai! Hafeez din na shigow ya rufeshi da ruwan bala'i! cak! ya tsaya bakin 'kofar shigowa yana sunkuyar da kansa kamar wani mai gaskiya......"Dube ka Hafeez dubi sutturar dake jikinka  wando iya cinya  da matsiyaciyar rigar da take 'kokarin yagewa a jikinka, bana jin ma kayi sallah asubahi yanzu, shin wai me kake so ka zama ne ?  ko ka kafurta ne bamu sani ba? duka wannan d'abi'un da kakeyi bana d'an musulmi bane, wato saboda na'ki nayi maka aure shine ka tsirarwa kanka yawon dare ko? ni kake so ka tozarta a idon duniya kana so ka watsa mun kasa a ido ko Hafeez kana so na futa zakka a cikin abokaina idan an hangoni a dinga nuna ni ga uban gafalalle nan! To bari kaji wallahi tallahi sai na dauki tsatsauran mataki a kanka mutukar baka sauya halayarka ba."!!!! Hafeez da tunda Professor ya fara bala'in bai d'ago kansa ba sai bayan da ya gama sannan ya d'ago kansa duk ya muzanta, kawai sai ya ga gabad'aya su Mommy Farhana da Asiya sun zuba masa ido, idan ba idonsa ke masa gizo ba sai yaga kamar Mommynsa ma hawaye take sharewa, hankali a tashe ya nufi inda take......Hannu ta d'aga masa alamu  kada ya karaso  ta nemi guri ta zauna tana matse hawaye.....murya a sha'ke! Yace."Mommy dan girman Allah ki daina  mun kuka kina so na lalace ko."! A tsawace! Professor yace."Lalacewa wace iri kake magana yanzu? wallahi ka sake ka sanya mata hawan jini ko ciwon zuciya sai nayi sharia da kai dan ni tafi min kai sau dubu  kaje kana sharholiyarka ita nan ka barta da rashin bacci wallahi ka kiyayi hakkinta dake kanka.
Hafeez yace."Wai Daddy me yasa kake kausasa! kalamanka akaina ne? nifa idan kana mun haka sai naga kamar da wani abun a 'kasa, kuma ni ba abunda kake zargi naje nayi ba, Daddy gabad'aya baka yarda da gask.......Kafin ya 'karasa Professor ya wanke shi da mari mai zafi!! Yana tsuma! yace"Dan ubanka me kake nufi da wannan maganar.'? Mommy tasa kuka tace"Yallabai ka rabu dashi ni wallahi lamarin yaron nan ya soma bani tsoro wannan maganar da yake yi irin ta mashaya ce mybe yasha wani abune ka kyaleshi kawai Allah ya shiryeshi." Professor yaja tsaki ya haye sama yana cigaba da zazzaga masifa had'e da zagin Hafeez din tare da ai bata shi, Hafeez ya dago kansa idonsa yayi wani irin jaaa!! Farhana sai kuka take sosai yayin da Asiya ke masa wani irin kallo tayi kur!! da idanunta a kansa, Ransa yayi bala'in 'baci!  cikin tsawa! yace."Dan ubanki me kike kallo a jikina? idan baki dauke wannan shegun idanun naki ba sai na karya ki."!!! Asiya tayi saurin dauke kanta taje ta zauna kusa da Da Mommy jikinta duk yayi sanyi lallai Hafeez ta'kadiri ne iyayansa na masa fad'a yana mayar musu da magana gaskiya abun ya bata mamaki!!! Mommy tace"Ka daina wani huci!! wallahi ka sake ka daki yarinyar nan to za kaga 'bacin rai na, yawon dare kuma kaje kayi tayi kada ka daina."
Sosai maganarta ta bashi mamaki wato yarinyar har ta samu matsayi me girma a gurin Mommy irin haka??  Jinjina kansa yayi ya nufe inda take zaune gwiwa biyu ya durkusa ya riko hannayeta ya wani koma kalar tausayi yace."Mommy zubar hawayenki babban bala'i da masifa ne a gareni Mommy me yayi zafi!! har da zaki dinga kuka! me nayi wanda zai daga miki hankali kawai saboda ban kwana a gida ba shikkenan duk sai ku tashi hankalinku? Ni fa ba yaro bane Mommy yaci ace kun bani 'yanci na, dan naje Club nayi rayuwa da abokaina ba laifi bane Mommy bana neman mata kuma bana shan abun da zai bugar dani! naji kina maganar ko bana cikin hayyacina wallahi Mommy ban sha komai ba, kuma in dai zuwa Club ne ke saki 'bacin rai da kuka to na daina, amma ki cewa Daddy ya daina zagina yana aibata ni wallahi wannan masifar tashi bata bani tsoro da zan koma yanda yake so da tuni na koma, kuma ina masa ladabi da biyyaya dai-dai gwargwado me kuma yake so nayi masa sai zagina yake gaban yara harda wata bare, Gaskiya Mommy hakuri na ya soma 'karewa da abunda da Daddy yake mun."

Asiya sakin bakinta tayi tana kallon ikon Allah ta'b! da itace take wannan rashin kunyar tasan Gaje kasheta ne kawai ba zatayi ba, gaskiya tana mugun mamakin rashin tarbiyarsa da yanda yake magana da Iyayensa kamar wasu sa'aninsa....Ganin ya dago kansa ne ya sanya tayi saurin sunkuyar da kanta gabanta na fad'uwa!
Mommy tace"Hafeez duk wani abu da Daddynku ke maka wallahi kaine ka jawo kasan halinsa mutum ne me zafi me yasa ba zaka dinga kiyaye fushinsa ba, jiya fa cewa kayi zakaje dauko Isha'ik daga airport shikkenan kuma sai mukaji ka shuru, nan parlo na kwana zaman jiranka ko kadan ban rintsa ba  fargaba da damuwa duk sun dame ni! Hafeez jikina na bani kana aikata mummunar d'abiar nan, tun daga sanda ka kwanta ciwo Daddynku ya tabbatar mun da abunda ke damunka, kuma tun daga wannan lokacin naga ka daina maganar auren da kakeyi jikina na bani cewar kana samun satisfaction ta wani 'ban........Kafin ta 'karasa maganar ya katseta ta hanyar bugawa su Farhana tsawa! jikinsa na kyarma Yace."Ke! Farhana ja wannan 'yar iskar mai shegen kallon tsiya ku bar nan ko yanzu naci ubanki."!! Farhana ta mi'ke da sauri! dan gaskiya tana jin tsoron 'bacin ran Hafeez din shima haka yake masifaffe dan ta wani gefan ya dauko halin Daddynsu, amma dai Professor ya fishi masifa.......Yana wani irin gumi! Yace."Mommy kina irin wannan maganar gaban yara me kikeso su dauke ni! ? billahil-azim Mommy ni ba fasi'ki bane!! Mommy meye riba ta idan na aikata fasi'kanci nasan fa sai anyi da matata ko 'yata kamar yanda Annabi ya fad'a! Mommy ki daina mun wannan zargin dan Allah! tun da daddy ya hanani aure yanzu gabakid'aya ma naji auran ya fice mun a rai zan iya 'kare rayuwa ta a haka ba tare da mace ba."

Ganin yanda yake rantsuwa da karyar da kai yasa jikinta yayi sanyi , dama ta fada masa hakane domin ta gano shin gaskiya ne abinda take zarginsa dashi ko kuwa? dan hausawa na cewa (Mara gaskiya ko ruwa gumi yake) sai taga shi duk ya nuna alamun gaskiya a maganarsa sai rantsuwa yake mata.
Tace"myson naji dad'i sosai da baka fad'a wannan harkar ba, kuma naji kana cewa kai ba zakayi aure ba, baka isa ba aure kamar kayi ka gama mu jira lokaci dai, kamar yanda Daddynku yace sai ka cika shakara talatin zakayi aure ai kamar yau ne tunda saura shakara biyu dan haka sai ka fara neman matar aure." Yace."Mommy ni kawai ji nayi auran ma ya fita a kaina amma zanyi tunani kan hakan." Tace"Myson na yafe ka maka ubangiji Allah yayi maka albarka ya shirya min kai." Ya amsa da ameen." Yana rintse hannunta cikin nasa, tace"Ka hau sama ka bawa Daddynku hakuri kasan dai halinsa maganar har yanzu bata wuce ba a gurinsa, kaje ka bashi hakuri kace ba zaka sake ba."

Ya d'an ya mutsa fuska yace."Mommy ni wallahi bana son zuwa gurinsa nasan har yanzu bai huce ba gwara idan ya sakko ma had'u gurin breakfast sai na bashi hakuri! Tace."A'a nafi so dai kaje yanzu duk wani abu da zaiyi maka ka jure ka ta'boshi ne." Ya mi'ke  tare da fad'in"Shikkenan Mommy inama daddy me saurin fahimta ne irinki da naji dadi wallahi." Mommy tayi murmushi tana binsa da kallo yana hawa steps da nufi zuwa gurin Daddyn nasa......

Kuyi sharing pls👏🏻


_Muna Siyar da less manya da 'kananu materials manya da 'kananu atamfofi manya da 'kananu shaddodi masu kyau da 'karko mayafai 'yan yayi masu kyau da 'karko, muna bayar da sari kuma muna siyar da d'ai-d'ai ko ina muna tura kayanmu, Ina kuke masu sari  daku masu siyan da'i -d'ai ku maza ku garzayo ku samu naku  ba yabon kai ba kayanmu nada kyau! kuma ba kowa ke da irinsu ba, akwai sar'ko'ki da agogona ko wane iri idan kina bukatar sari ko siyan d'aya sai kiyi magana 'yar uwa anayi dakai gwara ba'ayi dakai! ko ina kike zamu tura miki kaya_
*Sai kunzo*

*IDAN KIN SAN BA SIYAN BOOK ZAKIYI BA KADA KI DAUKI NUMBAR TA KIYI MIN WATA MAGANA*

*GA MASU BUKATAR BOOK DIN ZASU TURA #300 TA WANNAN ACCONT DIN.......0542382124......BINTA UMAR GTBANK.......IDAN KATIN WAYA ZAKI TURA TO KIYI MIN MAGANA DA WANNAN NUMBAR TA WSP......07084653262......ZAN FADA MIKI YANDA ZAKI BIYA*

*MUTANAN MU NA NIJAR IDAN KUNA DA BUKATAR BOOK DIN TO ZAKU TURA DALA DARI TA WANNAN NUMBARS..........90899076_88137740 KATIN AIRTAL KO ORANGE*

*IDAN KINA BUKATAR SHIGA VIP GRUOP KIYI MIN MAGANA TA WSP DA WANNAN NUMBAR*
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/16/20, 8:40 AM - Ummi Tandama: *DA WATA A 'KASA!!*
         Writing By
*BINTA UMAR ABBALE🍒*
~~~~~~~
*🌎Manazarta Writers Asso*
_'Kungiyar Masu Nazari da aiki da Ilimi._
~~~~~~~

*PAID BOOK!*

*Free Pege15*
Koda ya shiga dakin Professor na zaune kan sofa 'kafarsa d'aya kan d'aya yana girgizata fuskar nan tasa a mugun had'e! yana ganin Hafeez din ya shigo dakin ya daga masa hannu!! "Futa ka bani wuri."! Yafada da kaushashshiyar murya! Hafeez 'kin futa yayi, kai a kasa ya isa inda yake zaune,  tsugunawa yayi gabansa ya ri'ke 'kafarsa a hankali yace." Daddy kayi hakuri dan Allah." Shuru yayi masa bai tanka masa ba, Hafeez ya cigaba da karyar da kai yana fad'in."Insha Allah haka ba zata sake faruwa ba Daddy jiyan ma akasi a kasamu amma ba zan sake ba."Professor ya sauke ajiyar zuciya zuciyarsa tayi masa sanyi kadan don ganin yanda Hafeez din ya nuna nadamarsa yana bashi hakuri da rantsuwar ba zai sake ba, Yace."Hafeez kana so ka kunyata ni cikin abokaina ko."? Ya girgixa kansa, Prof yace."Duk cikin 'yayan abokaina waye ka gani da irin wannan halayen naka." ? Yace."Babu Daddy." Yafadi hakane dik don ya kwantarwa da daddyn hankali amma mafi akasari ma da 'yayan abokan nashi suke sharholiyarsu ba zai gane bane......Ya cigaba da cewa "Daddy ka daina zagina addua zakayi min kuma insha Allah ba zanyi lalacewar da kake gudu ba, amma ina jin ciwon zagin da kake mun Daddy ka rufe idonka kamar ba jininka ba."!! Prof ya sauke ajiyar zuciya yana kallonsa yace." Me yasa kasan halina baka kiyaye 'bacin raina.''? Yace."Daddy duk dan adam ajizi ne nima ban san zan kwana a waje ba wallahi." Yace."Ban hanaka shiga cikin abokan ka ba amma ka dinga kiyaye da wanda zaka dinga mu'amula, wannan abun da ya faru yasa na soma zarginka kan wasu abubuwa da kayi mun guda biyu, a iya sanin da nayi maka nasan *Sigari* kawai kake sha, to amma wata magana da kayi mun tasa na soma zargin ko ka fara shan giya da sauran kayan maye shin hakane ko ba hakaba."Yakarasa maganar yana kallonsa cike da tuhuma!!  Sunkuyar da kansa yayi 'kasa yana shirya kalaman da zai kwaci kansa, Eh tabban yana shan Sigari dan le'banshi ma mutum ya kalla zai gane amma kuma baya shan kayan maye  kamar yanda iyayen nasa suke zargi, Ya dago kansa a nutse yace."Daddy ina shan sigari kaima ka sani amma wallahi bana shan giya da yawancin abubuwan da kake zargina dasu  itama sigarin kullum addua nake Allah ya yaye mun." Prof Yace." Yanzu dai gashi kana ta rantsuwa da Allah ka daina ba zaka sake ba  ba za'ayi sati biyu cikakke ba zaka manta da rantsuwar da kayi ka cigaba da abinda kake." Yace."Haba daddy ka dinga kyautata zatonka a kaina mana." Prof yaja tsaki yace."Hafeez Kaine fa ka iya ladabin karya da rantsuwa ni tuntuni na dawo daga rakiyarka." Murmushi yayi ya rike hannunsa yace."Daddy zakayi mamakin abinda zan zama nan gaba kadan kaida ka cigaba da yi mun addua kasan duk abinda nake yi akwai kuruciya a tare dani tunda kace ni d'in yaro ne har yanzu ban mallaki hankalinka kaina ba." Prof ya kai masa rankwashi aka yana dariya yace."Kana so ka fada mun magana kenan."? Hafeez ya dinga kyalkyala dariya yace."No daddy tuna maka nayi kaga ko yanzu nasa ka dariya."
Girgiza kai ya shiga yi yace."Allah yayi maka albarka yasa ka zama kintsantsan mutum kamar yanda nake bukata." Hafeez ya sauke ajiyar zuciya ya rungumeshi sosai yana fad'in"Ameen Daddyna Allah ya kara maka hakurin jure hali na." Tare suka sauka 'kasa, Hafeez ya hau benansa domin yin wanka dan ma Allah yasa ya tsarkake jikinsa gidan Isha'ik yayi sallah asubahi bai da nauyin komai a kansa.

*****
Emanuel da maigadin guest house din ne suka cicci'bo BabaTinde suka saka shi a mota suka kaishi asibiti mafi kusa dasu, dan yanda suka ga jikin nasa yayi masifar daga musu hankali, yanda yake rirrike joystick dinsa yana ihu! shine ya tabbatar musu da cewar yarinyar da ya dauko ce tayi masa babbar illah! gashi ta gudu! ta barshi cikin tsananin azabah da wahala!
Cikin gaggawa Dr ya zurkud'a masa allurar bacci dan ana shiga dashi asibitin ya cika musu kunne da ihu! da katuwar muryarsa kamar ana buga ganga........Wani magani  Dr din ya dauko ya cire daga kwalinsa maganin kamar cream yake, ya shiga shafawa Tinde kan mazakutarsa da ta wani lankwashe ta lan'kwame kamar ba itace ke 'kokarin tsokanewa Asiya ido ba, shi kansa Dr yayi mamakin yanda mazakutar Baba Tinde ta koma sai kace lagwanin risho! lallai babu shakka yana cikin gagari dan kallo guda yayi mata ya gane da kyar in zaka sake aiki.

****
"Haba Asiya yaci ace kin daina wannan kukan da kikeyi bashi da amfani kwata kwata, daga tambayarki wane gari kike sai ki fashe da kuka kin kasa yi mana gamshshan bayanin da zai sanya mu san ke wacece sannan kuma mu had'aki da danginki." Mommy ce ke wannan maganar lokacin da suke zaune a palo bayan sun gama breakfast ......Asiya taja majina tana shashsheka tace"Hajiya ni na manta sunan garinmu wallahi kuma idan na koma kasheni zasuyi."? Cike da mamaki Mommy da Farhana suke kallonta. Mommy tace"Kashe ki zasuyi kamar yaya? Asiya ina so ki bani ta'kaitaccen labarin ki." Asiya kuka ya kufce mata tace"Ni marainiya ce tunda na taso ban san mahaifiyata ba sai matar babana Gaje, itace uwar ri'kona, Tana bani wahala sosai duka zagi ba irin wanda ba tayi mun, katsam! babana ya bada aurena ga wani tsohon mutum a kauyenmu wanda kowa yasan halinsa mugune kuma auri saki yake yi,   amma haka babana ya daukeni ya kaini gidansa, a daran ranar babban d'ansa ya shigo dakina zaiyi mun fyad'e! shine na.......Kasa k'arasawa tayi kuka ya kufce mata! Mommy tace''Innalilihi wa'ina ilaihi raji'un! to ina mijin naki ya shiga har d'ansa ya samu damar shiga dakinki."
Asiya ta shar'be majina tace"Ya fita bayan yayi mun dukan mutuwa kawai saboda na'ki amincewa dashi, to wannan damar d'ansa ya samu ya shigo dakin, wanda da kyar na kwaci kaina daga hannunsa, na fito daga gidan, ban nufi gidanmu ba saboda nasan idan naje sai Gaje ta dake ni kawai sai na dinga gudu har na fito wani titi da ban san na ina bane! nan cikin wata tasha na had'u da wata 'kabila ba musulma bace, tace zata taimaka mun amma sai nabi umarninta nace na amince dan a lokacin wanda zai taimakeni nake nema! kwana biyu da nayi a hannunta nagane ba mutuniyar kirki bace, ta dinga bani wasu kaya masu futar da tsaraici ina sakawa sannan kuma ta hanani yin addinina bana sallah sai na fakaici ta fita gurin sana'arta sannan...akwai ranar da muka dawo daga gurin gyaran gashi wani 'Kabilan mutum irinta ya tare mu nan ya nuna mata yana sona  tun daga irin kallon da yake mun na gane mutumin banza ne, washe gari yazo ya daukeni ya bata ma'kudan kudi, can wani gida ya kaini yana so ya lalatani ni kuma Allah ya bani sa'a a kansa na.........Kasa 'karasawa tayi ta sunkuyar da kanta tana wani irin kuka mai tsuma zuciya!! Prof da Hafeez dik sun sauko daga sama kuma a kunnansu Asiya ta 'karasa labarinta, Mommy tace"Kai amma gaskiya wasu mutanan basu da imani wallahi! Yanzu kamar wannan yarinyar me ta sani a rayuwa da za'ayi mata aure, Farhana ma ina tunanin ta girmeta dan dai kawai tana da girman jikine! amma gaskiya labarin nan naki ya sosa mun rai wallahi na tsani auran da mutanan 'kauye sukewa yaransu da 'karancin shekaru." Prof ya sauke ajiyar zuciya yace."Daina kuka Asiyatu kinji ko ni zan zame miki uwa da uba kuma insha Allah duk ranar da kika tuna garinku da kaina zan kaiki gurin mahaifinki sannan nasa shi ya warware auran da yayi miki tunda bakya so, nagode Allah ma da yasa baki aikatawa mijin naki wani mummunan aikin ba,  dan duk irin hakane ke janyowa kaji ance yarinya ta fada rijiya ko kuma ta kashe mijinta da makami Allah ya kyauta.".......Asiya tace"Dan Allah kada kuce zaku mayar dani gidanmu wallahi Gaje kasheni za tayi." Mommy tace."Kwantar da hankali ba zamu mai dake ba." Farhana ta dan riketa a jikinta tana bata baki......Hafeez kam ta'be bakinsa yay ya wuce daining yana fad'in "Allah ya kyauta."
Da 'kyar Mommy ta rarrasheta tayi shuru tana Fad'in "Tunda bakya son komawa garinku zamu kyaleki ki zauna tare damu tsayin lokacin da zaki dawo nutsuwarki nasan lokacin zakiyi tunanin komawa gaban iyayenki ki daina kuka kina tayar mana da hankali kinji ko mu zamu ri'ke ki tsakani da Allah ki kwantar da hankalinki Allah kuma ya sanya iyaye masu irin wannan halin su gane su daina yiwa 'yayansu auran dole." Farhana ta amsa da "ameen Mommy." Professor da Hafeez tare suka fita Ofis Hafeez sai wani ladabi yake masa kamar mutumin kirki shi kuma Professor din sai murna yake da fatan Allah yasa adduarsa ce ta soma tasiri a kansa.

Sati biyu da faruwar al'amarin Hafeez ya d'aukewa Safna wuta ko kiransa tayi a waya baya dagawa, Safna duk hankalinta ya tashi Hafeez ya saba mata da salon soyayyarsa mai wahalar samu, shi kuwa nasa 'bangaran so yake ya yakice al'amarin daga rayuwarsa ya san mugun zunubi yake kwasarwa kansa duk da baya za'kewa kan abun da yake yi din amma yasan yin zina da matar aure ba karamin haramun bane ga uban Zunubi  shiyasa ya gwammace yayi da Titi ita da bata da nauyin kowa a kanta amma wannan aika-akair da yake yi yana jin tsoron ranar da asirinsa zai tuno gurin Daddy yasan me rabasu sai Allah shiyasa kawai yake so yayi wa kansa fad'a......To bama Safna kad'ai ba ita kanta Fadila ta bud'e wuta sosai dan tunda ya d'and'ana mata zumarsa a bakinta ta kasa hakuri kullum cikin kiran wayarsa take da turo masa pictures dinta tsirara, duk dan taja hankalinsa zuwa a gareta, sai dai kawai ya kalli pictures din yayi dariya idan kuma ta tsokano shi sai ya kira Titi a waya, a ofis din zasuyi su gama ba tare da wani ya sani ba.......Sannan kuma ya d'an rage zuwa gidan Huzaifa yin lunching  dan duk ranar da yaje gidan sai Safna ta kusa sashi a masifa,  da muguwar sha'awa yake dawowa gida gashi ya riga yayi wa  iyayensa al'kawari kan cewar ya daina fitar dare, duk inda goma tayi yana gida tare da iyayensa......Zuwa wannan lokacin Asiya ta zama yar gida ta saba sosai dasu, tana sakin jikinta mutukar Hafeez baya gidan, idan kuwa ya dawo komai a sanyaye takeyi bata so ta kalleshi saboda irin kallon wulakacin da yake mata, yau tsayin sati biyu da zuwanta gidan, magana ba ta sake had'asu ba, sai kallo da ido idan ta gaisheshi in ya ga dama ya amsa idan kuma 'yan wulakancin na kusa yayi mata banza, hakuri take yi kawai  ga wata masifa dake damunta, haka kawai take jin wani mugun sonsa a cikin zuciyarta duk sanda ta ganshi ko taji muryarsa sai gabanta yayi wani irin fad'uwa, innalilihi kawai take ambata ta samu sa'ida, shi kam watarana ma mantawa yake da ita idan ba sakkowa yayi ya ganta ba........Farhana bata zama a gida sosai saboda jarrabawar da sukeyi, duk ranar da take gida haka suke zaman karatu ita da Asiya, sosai take da 'kwa'kwalwa dan har Mommy wani sa'in tana mamakin kafin basirarta yarinyar da bata ta'ba shiga aji ba amma cikin sati biyu kacal ta iya rubuta sunanta ta kuma iya hausa sosai ta rubuta ta karanta, sai dai rubutun nata sai mai fahinta ne zai gane, amma dai duk da haka mutanan gidan sun yaba da basirarta banda mutum daya wato Hafeez! watarana idan ya sakko yaga suna ta karatun tsaki yake ja yace."Ke Farhana wahalar da kanki kike a banza yarinyar nan sam bata ganewa, sai kawai ya lailayo wata kalmar mai mugun wuya da turanci cikin tsawa zaice ke! me wannan kalmar take nufi.'? Asiya tayi shuru tana diri-diri sam bata gane komai ba dan bata zo gurin ba, Sai yaja tsaki ya bar gurin yana fad'in " 'Ba'kauyiya kawai wai ance da ita Ya sunan  shugaban 'kasa ta kasa fad'a." Mommy tace"To ai komai sai a hankali ba kaga hausa kawai ta iya ba, ai ma tayi kokari wallahi.

Dariya kawai yake yi ya wuce ya bar gurin yana fad'in"Mommy ke kike ganin kafin basirarta ni ban ganta ba."
Sai bayan ya fita ne Mommy zata bata hakuri dan ta lura dik sanda yayi mata irin wannan iskancin ranta na 'baci! dan wataran ma har hawaye take sharewa.............

*****
"Asalamu alaikum." Taburni ce tayi sallama gidan maishanu kanta dauke da 'kullin kaya.....Gaje dake zaune kan kujera 'yar tsuguno ta rafka uban tagumi ta amsa da "Wa'alaikisalam.'' Taburni ta karaso cikin gidan tana fad'in." Ke kuwa Gaje me ya dame ki kika zabga irin wannan tagumi haka."!? Gaje ta sauke ajiyar zuciya tace"Taburni zauna kedai abokin kuka shi ake gayawa mutuwa." Taburni ta nemi guri ta zauna tana sauke kayan dake kulle a kanta.
Gaje tace"Taburni masifar cikin garin ta isheni wallahi, tun ranar da Asiya tasa 'kafa ta bar garin nan na rasa kwanciyar hankali babu dama na futa sai jama'ar gari su hau zagina har da masu jifa da fad'in" Wai na cuce Marainiya hakkinta sai ya kamani tunda ta gudu yanzu ba'asan inda take ba, wallahi haka zakiga yara na bina suna jifana hade da rera mun wa'ka
kwata-kwata zaman fadar maigari ta gagari mashaniya kullum yana gida ya zabga tagumi duk mun rasa meke mana dad'i, ga uwa uban babban a kunyar da Asiya ta aikata kan Alaji Bawa da d'ansa Dalladi duk jama'ar gari sun san saboda wannan abun da tayi masa ne ya zama kwar!kwar yau da lafiya gobe babu, Dalladi da sauran 'yayansa sun dauki al'kawarin kan idonsu idon Asiya sai sun ga bayanta tunda tayi sanadiyar da mahaifinsu ya zama mahaukaci, kinji halin da muke ciki Taburni Dalladi jiya yazo gidanan yace."Daga nan zuwa Sati d'aya idan bamu nemo inda Asiya take ba to kuwa sai sun cinna mana wuta a gida, kinga kuwa dole hankalina ya tashi,  gashi duk sun kame shaniyoyinmu sun dauresu, yanzu haka abinda zamuci babu a gidan

Taburni tace"Kai! wannan yarinya bata kyauta ba wallahi! Ja'ira mara mutunci ni da ina tausayinta ashe shegiyar kanta ce, tunda har tasan ta murd'ewa namiji ma'karkafa! ai dole mutum yayi takatsantsan da ita dan ke da kike mace ma zata iya yi miki lahani ta wata sigar ta daban!!! Watakila yanzu ai ta zama 'yar gari dan ga irinsu nan muna gani a birni idan munje dauko kaya haka zaki dinga ganinsu suna yawo kan titi da sunan karuwanci! ai wannan yarinyar ta cuci kanta wallahi da wannan rayuwa data za'bawa kanta ai gwara zamanta gidan Alaji Bawa yafi mata alkairi da ta shiga burni tayi sana'ar iskanci." Gaje tace"Humm! ai 'yar na gada ce dole tayi tunda itama uwarta ai sai da tagama yawon iskancinta na siyar da nono da manshanu a kasuwanni sannan shi maishanun ya kwaso ya kawo gidansa, kinga duk abinda Asiya zatayi yanzu sai muce uwarta ta gado."
Taburni tace"To yanzu ke wace shawara kika yankewa kanki."? Gaje tace"Nace da maishanu mu shirya muje can Falgore garin su ita Mariyar mu duba mu gani ko can Asiyan ta nufa, yace shi ba zai iya gane cikin 'kauyen  ba dan zuwansa biyu kauyen ko daurin auransa da Mariyar anan garin akayi, su kuma dangin nata hegu tsinnanu tun bayan mutuwar Mariyar basu sake zuwa duba Asiyan ba har yau d'in nan da nake miki magana akai.Taburni tace"Babu shakka Gaje kuna cikin matsala dake da maishanu ina jajanta muku Allah yaye muku wannan ibtila'in, kinga ni Burni zan tafi dama kin san duk karshen wata nake zuwa, to rashin kudin mota yasa na kwana biyu banje ba  idan naje zan shiga kasuwar rimi na samo tsummokara masu kyau! ke zan fara kawowa ki za'ba dan wannan karon har  Gidan da yayata Ladidi take aikin aikatau zanje ko Allah yasa na samo abun arziki a gidan." Gaje tace"Taburni wannan masifa tasa naji sha'awar binki burni wallahi don ina fargabar ranar dasu Dalladi zasu zo su 'kona mana gida, idan mun rasa mufuta dole mu tattara namu namu mu gudu daga garin." Taburni ta mike tana fad'in "Ba za'ayi haka ba Gaje yanzu kafin na tafi tasha bari naje gidan Alaji Bawa gurun Hajara mahaifiyar Dalladi in rarrasheta ta bashi hakuri insha Allah komai zai zo da sauki." Gaje ta mike da sauri tana fad'in "Yawwa 'kawar rufin asiri bari na dauko mayafina muje tare dan dama tuntuni nake so naje gidan tsoro ya hanani." Daki ta shiga ta dauko mayafi ta yafa suka dauki hanyar gidan Alaji Bawa mai kalwa.

Pls kuyi sharing

_Muna Siyar da less manya da 'kananu materials manya da 'kananu atamfofi manya da 'kananu shaddodi masu kyau da 'karko mayafai 'yan yayi masu kyau da 'karko, muna bayar da sari kuma muna siyar da d'ai-d'ai ko ina muna tura kayanmu, Ina kuke masu sari  daku masu siyan da'i -d'ai ku maza ku garzayo ku samu naku  ba yabon kai ba kayanmu nada kyau! kuma ba kowa ke da irinsu ba, akwai sar'ko'ki da agogona ko wane iri idan kina bukatar sari ko siyan d'aya sai kiyi magana 'yar uwa anayi dakai gwara ba'ayi dakai! ko ina kike zamu tura miki kaya_
*Sai kunzo*

*IDAN KIN SAN BA SIYAN BOOK ZAKIYI BA KADA KI DAUKI NUMBAR TA KIYI MIN WATA MAGANA*

*GA MASU BUKATAR BOOK DIN ZASU TURA #300 TA WANNAN ACCONT DIN.......0542382124......BINTA UMAR GTBANK.......IDAN KATIN WAYA ZAKI TURA TO KIYI MIN MAGANA DA WANNAN NUMBAR TA WSP......07084653262......ZAN FADA MIKI YANDA ZAKI BIYA*

*MUTANAN MU NA NIJAR IDAN KUNA DA BUKATAR BOOK DIN TO ZAKU TURA DALA DARI TA WANNAN NUMBARS..........90899076_88137740 KATIN AIRTAL KO ORANGE*

*IDAN KINA BUKATAR SHIGA VIP GRUOP KIYI MIN MAGANA TA WSP DA WANNAN NUMBAR*
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/16/20, 8:40 AM - Ummi Tandama: *DA WATA A 'KASA!!*
         Writing By
*BINTA UMAR ABBALE🍒*
~~~~~~~
*🌎Manazarta Writers Asso*
_'Kungiyar Masu Nazari da aiki da Ilimi._
~~~~~~~

```Barkan mu da juma'a My fans Kada ku manta da salatin Annabi da karanta abinda ya sawwa'ka daga cikin suratul khafi.```

*DEDICATED TO:*

*My doghter*
*ZAINAB KHABIR ISHA'K*
(Ina miki fatan alkairi har'karshen rayuwarki nagode 'kwarai da alkairin ki a gareni)

*Free Pege16*
Tun daga soron gidan suka soma jiyo hayaniyar Alaji Bawa, ya dage sai d'ure-d'uren ashar yake yi yana d'aga muryarsa, Gaje tace''Taburni anya kuwa zan iya shiga gidan nan da alama haukan ne ya motsawa maigidan kada na shiga na fito da rauni." Taburni tace" Ki dai daure mu shiga tare babu abinda zai faru." shahada sukayi suka kutsa kansu cikin gidan suna rafka sallama. Alaji Bawa na zaune kan wata kujera ya d'ora 'kafa d'aya kan 'daya sai zazzagawa Hajara masifa yake yi yana fad'in ta tattara nata ya nata ya saketa ta bar masa gidansa, yayin da ita kuma take cewa babu inda zataje zama daram kamar kujera  take a gidan dole a zauna da ita. Yace."Aure zanyi kuma a dakinki nake so na jiye amaryata,  saboda haka wallahi ko kinfi 'koda naci sai kin bar mun gida." Hajara tasa dariya tana tafa hannuwa tace"Lallai Alaji wato baka daddara ba kenan zaka sake jajibowa kanka wata wahalar  ko." Yace."Hajara na fad'a muku fa baku isa ku hanani na more kuruciyata ba da kudina da komai sai na auri yarinya shakaf wacce tafi 'yar iskar yarinyar nan da taso ta sabautani, to da ita da ku duk bukatarku ba zata biya lafiyata lau sumul garau! idan an ajiye mun mata dubu sai na gama dasu! dan yanda nake jin karfi da kuzari a jikina wane dan shekara goma sha bakwai!! Hahahahaha! Kan ubancan! Yarinyar nan Asiya taso ta kassara mun rayuwata billahil-azim duk sanda ta dawo garin nan sai na kashetaaa."!!! Ya'karasa  maganar yana buga hannun kujerar da yake zaune.
Gaje da Taburni tsoro ya kamasu dan su duk abunda ake fad'a dangane da haukan Alaji Bawa basu dauka shiriricewar  ta kai haka ba, daga shi sai gajeran wando a gidan kuma gaban yaransa yake wannan kwakyariyar!!!
Sukayi sallama suna sunkuyar da kansu kasa, mussaman Hajara da bata so ya shaida ta sai sunkuyar da kai takeyi tana so tayi wuf! ta fad'a rumfar su Hajara.....Yace."Ku ku dakata anan su waye ku da zaku shigo mun gida babu notice." Taburni tace."Mune Alaji munzo duba jikinka ne."? Yace."Dan ubanku! waye ya fad'a muku bani da lafiya? ni lafiyata lau na fahimci jama'ar garin nan sun mai dani shashasha! ko wacce munafuka sai ta lullu'bo mayafi tace tazo dubani, to nagaji yanzu zan nuna muku ni lafiyayye ne."! Sai kawai ya mi'ke tsaye da sauri yayi kansu yana 'kokarin cire gajeran wandonsa, A guje!! Su Gaje suka fad'a rumfar suna fad'in "Subahanallahi."!! Lanto da Hajara suka fito daga d'akunansu suna salati, lokacin Alaji Bawa ya shigo rumfar da  sa'bulallan wando wanda ya  tsaya iya gwiwarsa. Allah sarki jijiyarsa ta wani lanjare sai jale jale takeyi, Fad'i yake" Dan ubaku!! ku kalla ku gani! da kyau! ni lafiyayye ne lafiyata lau."!!! Gaje da Taburni suka soma neman hanyar tserewa suna salati da sallalami, yayin da Hajara da Lanto sukayi kan mijin nasu suna so su mayar masa da wandonsa yana buge hannunsu, kai tsaye Inda Gaje take yake kokarin nufa.
Gaje ta tsorata sosai da sosai, da gudu ta tunkud'e Taburni tayi waje a guje!!!  ko takalminta bata dauka ba,  sai da tayi nisa sosai ta samu ta zauna tana hutawa can ta hango Taburni ta yanko a guje!! hannunta ri'ke da 'kullin kayanta da ya soma kwancewa.........Tana zuwa ta zube a gurin tana nishi!!!! Gaje tace"Wannan wace irin masifa ce Taburni da gaske dai Alaji Bawa ya haukace."!! Taburni tace"Ga zahiri kin gani Gaje, wannan haukan na Alaji Bawa me lasisi ne wallahi da ya samu nasarar kama wata daga cikinmu to da ban san abinda zai faru ba." Gaje tayi sauri ta kalli hanya tace"Tashi mu tafi dama tunda muka doso layin jikina ke bani wani abun zai faru."
Taburni ta gyara d'aurin kayanta ta d'ora a kanta suka d'auki hanya fakam!fakam! sunayi suna waiwayen bayansu da  tunanin abunda ya faru.

*****
Yau ta kasance Lahadi ranar huta ce ga Professor ga iyalinsa, ranar hutu ce kuma ga ma'aikatansa, yana zaune a palo cikin kayan shan iska idanunsa sakaye da farin gilashi hannunsa rike da jarida yana dubawa yana d'an duban inda su Farhana da Asiya ke zaune suna karatu,  Mommy ta sauko daga sama cikin kwalliya  tana sanye da jar atamfa java wacce akayi mata dinki zamani ya fito da kuruciyarta, Mommy macace mai tsafta da gayu shiyasa kullum Mijinta ke kara kaunarta, Ta zauna kusa dashi tana fad'in "Yallabai barka da hutawa." Ya kalleta a nutse yace."Barka dai dama so nake ki sakko muyi wata magana." Tace."To gani na sakko ina jinka." Professor ya aje jaridar hannunsa ya mai da hankalinsa kanta a nutse yace."Shawara na yanke kan yarinyar nan Asiyatu, ina ganin zan nema mata makaranta ta soma zuwa, muga abinda Allah zaiyi nan gaba yarinyar na bani tausayi kwarai kuma na amince sosai da abinda tafad'a shine dalilin da ya sanya ni naji ina sha'awar tsayawa kan lamuranta.
Mommy tayi ajiyar zuciya tana kallon mijin nata tace"Wallahi kamar ka shiga zuciyata Yallabai sakkowar nan da nayi dama da maganar a bakina sai gashi ka rigani furtawa, Yarinyar nada brain ('kwa'kwalwa) tana burgeni sosai wallahi daga zarar Farhana ta d'ora mata karatu zata dauke a kanta, yanzu ina mai tabbatar maka da cewar koda secondary aka ajiyeta ba zata sha wahala ba sosai." Prof yace."Nima ina hankalce da abinda sukeyi kwarai naji dadi sosai da Farhana ke bata kulawa kema Allah ya saka miki da alkairi domin kin cancanci yabo da godiya, Insha Allahu da kaina zan kaita makarantar *Kuntau* za'ayi mata interview zamu gane wani level ya kamata a ajiyeta."
Mommy tace"To alhamdullhi Na tabbata ba zata bamu kunya ba.'' Professor ya kalli parlon da suke karatun yace."Farhana ku zo nan keda Asiyatu." Duka suka mike sukaje suka zauna kasan kafet......Yace."Farhana Allah yayi miki albarka, abinda ya dace 'Dan uwanki yayi ke kina yin sa ina alfahari dake my dota." Tana murmushi tace."Nagode Daddy." Ya dan shafa kanta yace."Allah yayi miki albarka." Mommy ta amsa da ameen." Asiya ya kalla dake zaune kanta a kasa yace."Asiyatu zan kaiki makaranta kina so." ? Da sauri ta kalleshi fuskarta ta cika da farin ciki da annusuwa tace."Eh ina so Daddy." Yace."Kinyi min al'kawari idan kika kammala makaranta zaki fad'a mun ina ne garinku."? Kanta ta d'aga gabanta na fad'uwa, kwata kwata ta tsani a dinga tuna mata da garinsu, ko sha'awar komawa bata yi. Prof ya cigaba da cewa. Naga kina da saurin fahintar karatu insha Allah zan kaiki makarantar da 'kwa'kwalwarki zata sake bud'ewa sosai fanni biyu zaki zauna boko da arabic ina so ki iya karatun al'kur'ani da sauran littafai! dik da naga Farhana na koya miki nasan idan kin shiga makarantar ba zaki sha wahala sosai ba." Taji wani irin farin ciki tace"Nagode Daddy Allah ubangiji ya saka maka da alkairi, babu shakka kamar yanda kafada cewar zaka zama uwa da ubana hakane Daddy gashi kana yi mun abunda iyayewa kewa 'yayansu bani da abinda zance sai dai nace Allah yaja da rai yasa a gama lafiya."
Professor da Mommy da ita Farhana sunji dadi sosai da adduar da Asiya tayi, Yace."Kada ki damu kinji ko, idan kin dawo daga makaranta duk abunda ya shige miki duhu ki tambayi Farhana ko Mommynku idan ina gida irin wannan rana ki tambayeni insha Allah mai tambaya yana saurin gane abu.
Tace"To shikkenan Daddy nagode." Ladidi mai aiki ce ta fito daga wata 'kofa me murfi biyu da alama kicin ne  a nutse cikin ladabi ta karaso gurunsu, zubewa tayi gaban Prof tana gaisheshi ya amsa da kulawa yana kokarin mikewa ya bar gurin, Ladidi ta gaishe da Mommy a nutse tace"Nace yau me za'a girka ne a gidan naga Yallabai na gida." Mommy tace"Semo zaki tu'ka masa da miyar agusi mu kuma kiyi mana jollop na macaroni da dankali." Ladidi ta mi'ke a hanzarce tace"To Uwar d'akina insha Allah yanzu zan kammala komai." Kicin ta nufa da sauri.....Asiya ta dauke kanta daga kallon Ladidi tunani takeyi kamar tasan fuskarta amma kuma ta kasa tuna a ina ta santa.

Cikin dreesing din da Professor yayi masifar tsana! ya sakko daga benansa yana duba rantsatstsan agogon hannunsa......Tunda ta hango saukowarsa gabanta ke wani irin fad'uwa! anya wannan musulmi ne kuwa? Yana sanye da rigar atamfa fara mai ratsin blue black   da dogon wando na jins blue black!! Rigar 'karama ce ta d'an kamashi, tana da dogon hannu wanda akayi masa wani irin ado da links masu tsada da she'ki! wuyan rigar daga sama kad'an an d'an tsagashi, sai wata sar'ka dake rataye a wuyansa mai manyan duwatsu jajaye sai walwali sukeyi, kansa sanye da hula me malafa! fara 'kal!'kal! da ita, kafafunsa sanye da bakin takalmi helf cover sai shaning yake yi, cikin wata irin tafiya ya karaso inda suke, Kanta ta sunkuyar 'kasa gabanta na fad'uwa! Tana ji Farhana na gaisheshi yana amsawa, ta d'an saci kallonsa "Ina kwana." Ta furta muryarta na d'an rawa." A   yatsine ya d'an kalleta ya kauda kansa tare da fad'in "Lafiya." Shuru tayi sam ba taji dad'in yanayin yanda ya amsa gaisuwarta ba, Mommy ta kalleshi tana d'an jinjina kai tace"Sai ina kuma? kai ranar hutun ma ba zaka zauna a gida ka huta ba, kayo wata kwalliya da ko kyau ba tayi maka ba  wai kai nan kayi gayu mtssss." !! Ya d'an bata fuska yana fad'in "Haba Mommy ya kike hakane!  wannan drassing din fa nawa na mussaman ne!  ba kowa ne  yake kyau! ba idan yayi irin wannan shigar, Mommy mu kam abun har ya zame mana jiki mutane so sukeyi muyi su kallemu suna daukar selpie damu saboda burgewa Mommy idan kinga irin 'yan matan da zanyi yau d'in nan sai kinyi mamaki wallahi."
Farhana ta 'kunshe bakinta tana so tayi dariya ya kai mata rankwashi a fuska yana 'bata rai!! Hannu ta d'aga tace" Sorry *B-B* Mommy kam baki ta ta'be! tace"Kaine dai kake ganin kayi kyau myson amma ni banga ni ba suma 'yan matan da suke rububinka kyalkyala banza ke rud'arsu, dan haka ni maza ka tafi kada Daddynku ya sakko kasan abunda zai biyo baya mutukar ya ganka da wannan kayan tashin hankali ne ya dingi yi kenan."
'Dan zabura!! yayi dan har yana takewa Asiya hannunta da sauri ta janye hannunta tana d'an dubawa had'e da ya mutsa fuskarta,   yasan sarai hannunta ya taka! ko kallonta baiyi ba ballanta ya bata hakuri ya cigaba da magana da Mommy,  ."Mommy dama be futa."? Harararsa tayi tace"Dama yana fita irin wannan ranar ne."? Kansa ya dafe yace."Oh! my god! Hanyar futa ya nufa yana d'an d'aga 'kafafunsa yana ajiyesu da 'karfi!  a 'kasa! irin dai tafiyar da nigogi keyi  a gogon dake daure a hannunsa yake dubawa yana fad'in "Mommy sai na dawo." Tace."Allah ya tsare." amin." Yafada a takaice ya fice daga parlon, parking spece ya nufa, Bilya yayi maza yaje yana karkade masa motarsa sai da ya karasa gurin yace."Biliya yau ba da wannan motar zan fita ba." Sabuwar Motarsa sawa key ya shiga ya zauna Biliya yace."Allah ya tsare maigida." Hannu ya daga masa ya figi motar maigadi ya bude masa gate ya fice daga gidan.........Club ya nufa wanda ya kwana biyu bai le'ka ba, Yau suna bikin wani abokinsu me suna jonny cristan ne, dan haka suka shirya party sosai yau za'a raba dare ana cashewa za'ayi abunda ake so za'aji dad'in duniya iya son rai.

Hafeez na isa Club gayu sukayi caaaa! a kanshi da wanda ya sani dama wanda bai sani ba kowa 'kokarinsa yayi hannu dashi ya kuma yi selpie dashi kamar dai yanda ya fad'awa Mommy haka d'in ne ya faru 'Yan mata zankad'a-zankad'a masu ji da kyau! da wayewa ke kawo masa farmaki! nan ya zauna tare dasu Huzaifa yana kallonsu suna ta shawagi a gabansa, cikin sutturun da dasu gwara babu, tuni hankalinsa ya tashi, ya dauki sigari da leghtar ya kunna ya soma busa haya'ki!!! Can ya hango wata bab had'addiya mai kayan mata gaba da baya a filin rawa tana wata irin rawa!!! Nonowanta sai tsalle sukeyi tana yi kuma tana fito dasu tana lasa da harshenta wanda ke   manna da wani  abu mai'kalli,   cike da barikanci take rawar tana jawo duk namijin da yayi mata, kasa jurewa yayi sai kawai su Huzaifa suka ga ya mi'ke! ya nufi filin rawar! a take aka bashi guri ya dinga wata irin tafiya yana cigaba da fesar da haya'kin sigarin dake hannunsu, Yarinyar na hangoshi tayi wani d'an tsalle! tana kar'kada nono dama duk abinda takeyi saboda shi takeyi to bukatarta ta biya taja ra'ayinsa, Yana karasowa inda take ya jefer da guntuwar sigarin hannunsa, ya kamo 'kugunta ita kuma ta ri'ke wuyansa suka soma yin wata irin fitinanniyar rawa! Kafin kice kwabo kid'a a sauya gayu sai ihu suke gurin ya karad'e da hayaniya, 'Yan matan dake gurin kuwa sun cika da kishi da ba'kin cikin samun nasarar da Linda tayi akan wannan had'addan guy da ludayinsa yake kan dawo.....

Pls kuyi sharing👏🏻

_Muna Siyar da less manya da 'kananu materials manya da 'kananu atamfofi manya da 'kananu shaddodi masu kyau da 'karko mayafai 'yan yayi masu kyau da 'karko, muna bayar da sari kuma muna siyar da d'ai-d'ai ko ina muna tura kayanmu, Ina kuke masu sari  daku masu siyan da'i -d'ai ku maza ku garzayo ku samu naku  ba yabon kai ba kayanmu nada kyau! kuma ba kowa ke da irinsu ba, akwai sar'ko'ki da agogona ko wane iri idan kina bukatar sari ko siyan d'aya sai kiyi magana 'yar uwa anayi dakai gwara ba'ayi dakai! ko ina kike zamu tura miki kaya_
*Sai kunzo*

*IDAN KIN SAN BA SIYAN BOOK ZAKIYI BA KADA KI DAUKI NUMBAR TA KIYI MIN WATA MAGANA*

*GA MASU BUKATAR BOOK DIN ZASU TURA #300 TA WANNAN ACCONT DIN.......0542382124......BINTA UMAR GTBANK.......IDAN KATIN WAYA ZAKI TURA TO KIYI MIN MAGANA DA WANNAN NUMBAR TA WSP......07084653262......ZAN FADA MIKI YANDA ZAKI BIYA*

*MUTANAN MU NA NIJAR IDAN KUNA DA BUKATAR BOOK DIN TO ZAKU TURA DALA DARI TA WANNAN NUMBARS..........90899076_88137740 KATIN AIRTAL KO ORANGE*

*IDAN KINA BUKATAR SHIGA VIP GRUOP KIYI MIN MAGANA TA WSP DA WANNAN NUMBAR*
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/16/20, 8:41 AM - Ummi Tandama: *DA WATA A 'KASA!!*
         Writing By
*BINTA UMAR ABBALE🍒*
~~~~~~~
*🌎Manazarta Writers Asso*
_'Kungiyar Masu Nazari da aiki da Ilimi._
~~~~~~~

*Free Pege 17_18*
Jonny dashi da amaryasa suka mi'ke daga gurin zamansu cike da nishadi suka nufi gurun rawar, Suna isa Jonny ya fara watsawa Hafeez 'yan dubu dubu sabbi kar-kar dasu! Ishak da Huzaifa suka karaso gurin cikin nishadi da farin ciki abokinsu ya fitar dasu kunya, manya wayoyinsu suka dauko suka soma daukar hotunan Hafeez din shida Ashanty da suke wata irib rawa suna tattaba jikinsu, Aikuwa ganin Huzaifa da Ishak na vdo da pictures sai jama'ar dake gurin suma suka soma daukar vdo da wayoyinsu, sai sannan Hafeez ya ankara yay saurin sakin yarinyar ya fita daga gurin dan saboda baya son a sashi a bakin duniya, yasan tunda vdo da pictures dinsa suka fita to babu shakka duniya sai zata gani, Yana zama ishak da Huzaifa suka karaso gurin cike da farin ciki Ishak yace."Guy kalli vdo nan kagani gaskiya abun ya 'kayatar da yawa wallahi yau kayi masifar burgeni dan banta'ba sanin haka ka iya rawa ba." Hafeez ya karbi wayar yana dubawa, murmushi yayi dan shima abun ya burgeshi sosai, to amma sam baya so vdo ko pictures dinsa su fita har wani nasa ya gani! Yace."Ishak pls kagoge vdo nan dan Allah."
Huzaifa dake sake duba pictures din yace."Dalili."? Goshinsa ya dan murza ya tsuke karamin bakinsa a miskalance yace."Bana so vdo ya futa wallahi saboda kasan halin maihafina yana da zafi! kaga dai wannan abun da nayi ba wani abu bane na laifi kawai naji dad'i ne na lokaci 'kan'kani! amma idan ya gani zan iya shiga 'bacin rai wallahi."
Ishak ya girgiza kansa yana mamakin maganarsa yace." Gaskiya Hafeez dad dinka yana takura maka wallahi! haba abun is to much!! Kada fa kayi tunanin bamu san shine ya hanaka aure ba, kullum kana b'oye mana tuntuni mungane cewar shine ya hanaka aure shiyasa muka amince maka da matayenmu domun mu taimaki kanmu gabadaya amma dai komai abunsa sai munyi aure mun mori matarmu wallahi." Huzaifa ya bashi hannu suka tafa! yana dariya yace."Kai ni Bab din nan ma da sukayi rawa yanzu wallahi ita nake kwadayin ya aura Hafeez kunyi masifar dacewa da bab d'in nan wallahi."! Huzaifa ya karashe maganarsa yana d'an dukan kafad'arsa......Hafeez kallonsu kawai yake yi ya ma rasa abinda zai ce musu, wato sunan suna jira yayi aure su ramawa kura aniyarta lallai akwai 'kalubale a gaba, shi dai yasan cikin matansu babu wacce ya ta'ba yin sex da ita 'ballanta suce wani abu amma yanzu ba zai ce musu komai ba zai cigaba da tafiya kan tsarinsu sai a gaba zai nuna musu nasa tsarin!!! Ya kalli Ishak yana 'kokarin bagarar da maganar Huzaifa yace."Malam  ka goge vdo nan dan Allah." Huzaifa yace."Wai me yasa kake cewa mu goge vdo wani abu kayi wanda ya shallake hankali da tunani! ni wallahi duk wanda zaiyi magana kan vdo ka da yarinyar nan ba zai dameni ba dan banga abinda da kayi ba wanda za'a saka a bakin duniya, wanda suka san meye duniyar ne zasu sha'awar abun kana kuma suji ka burgesu.'' Yace."Ishak! Daddy nake tsoro wallahi." Huzaifa yace."Kasan dai mu abokan juna ne masu rufin asiri bata yarda za'ayi mu futar da wannan vdo  duniya tagani." Ajiyar zuciya ya sauke a hankali ya 'kurawa Ashanty ido wacce take kokarin karasowa inda suke....Tana zuwa ta zauna kusa dashi tana shashshafa kirjinsa had'e da kiss dinsa a kumatu! Lumshe idonsa yayi yana jin yanda take 'kara kunnashi! anya kuwa zai iya kauda kansa daga kan yarinyar kuwa.....Lumshe idonsa yake yana d'an kai hancinsa jikinta yana shanshanata kamshin turaranta ya tafi da imaninsa, a take ya soma tatta'ba jikinta yana d'an lasar lips dinsa.....Ishak da Huzaifa gurin suka bari ganin Hafeez din ya hau network sai suma sukaje suka samu bebis d'insu suka soma biyan bukatar junansu.
Hafeez yayi masifar yabawa da bajintar Ashanty dan sosai ta kusa sashi ya mutu saboda salon da take masa bai ta'ba cin karo dashi ba, sai da ya samu cikakken satisfaction ta hanyar romantic tare da ita, sannan ya kar'bi accnt numbar dinta da alkawarin zai tura mata 1millon saboda jin dadin da yayi da ita, Ashanty ta dinga tsalle da murna bayan shigar Hafeez din wanka, tayi alkawarin makalewa guy din domin ta kowane fanni yayi gashi ya iya love ga kudi ga aji da kasaita gaskiya zata rike wuta sosai a kansa.
Sai da ya saka kayansa ya dauki agogonsa yana dubawa yaga karfe d'aya na dare! A fili yace."Shikkenan na mutu."! Ashanty ta karaso kusa dashi ta rugumeshi ta baya tana shanshana shi tace."Baby wane irin mutuwa kuma ko baka manta da abun dazu ba." tafada tana  d'ora hannunta kan joystick dinsa, ture ta yayi da hanzari ya fita daga dakin, kallo ta bishi dashi tana lasar lips dinta.....Yana fita yaga gurin kamar rana haske dal dal jama'ar yanzu sunfi na d'azu yawa gurin ya cika makil! sai ciye ciye ake ana cashewa! Wayarsa ya dauko ya nemi numbar Ishak, tana ta ringing bai dauka ba, tsaki! yaja yay gaggawar fita daga gurin, yasan Huzaifa da Ishak na can tare da mata, ko ya neme su a yanzu ba zai gansu ba, shi kuma yanzu gabakidaya hankalinsa yayi gida, yana gudun masifar dake jiransa........Yana kokarin shiga da motarsa cikin gidan Kiran wayar Safna ya shigo wayarsa, da sauri ya dauki wayar ya kashe ya ajiyeta, parking yayi ya fito a gurguje ya nufi cikin gidan........Fitilar palo ya gani a kunne gabansa ya fad'i! sai ya hau rarraba idonsa a katafaran palon Can kan kujerar da Prof ke zama ya hango gilashinsa da wani karamin littafi a ajiye!!! da alama bai jima da barin gurin ba, kuma tunda ya ga fitilar palon a kunne yasan xai dawo." Da wani mugun sauri ya soma hawa steps din yana had'awa bibbiyu uku uku! yay saurin bude dakinsa ya shiga ya maida kofar ya rufe! ajiyar zuciya ya sauke ya wuce ciki ya zauna kan sofa ya soma cire takalminsa yana mamakin bin'kwakwafi irin na mahaifin nasa yasan shi yake jira ya dawo ya ci masa mutumnci shi kuwa ya shirya karyar da zai masa idan Allah ya kaimu gobe.....Bayan shigar Hafeez Professor ya dawo palon ya zauna jiran gawon shannu, yau yayi alkawarin 'kure 'karyar Hafeez d'in shiyasa ya shirya kwana a palon yaga karfe nawa zai shigo cikin gidan.

To har asubahi Professor na zaune daram! a palo ba tare da ya gyangyad'a koda sau d'aya ba, yana zaune yana kallon hanya da kallon agogo, har sai da yaji massalatai zasu tada kiran sallah asubah ya hakura ya mike ya hau sama ya dauro alwala ya sakko domun zuwa massalaci, Yana fita suka gaisa da maigadi nan yace dashi kada ya sake ya bude gate bayan futarsa. Maigadi yace insha Allah."Fita yayi ta karamar kofa ya nufi massalacin yana tunanin halin yaron nasa, addua ce magani kawai amma almarin na hafeez yanzu ya daina bashi mamaki! abinda yasa yace kada maigadi ya bude gate saboda yasan Hafeez din zai fakaice da lokacin shiga massalaci ya shigo gidan kamar yanda  ya saba."
Koda ya fito daga massalacin bai shiga cikin gidan ba sai ya zauna kujerar maigadi yana saka idonsa a hanyar shigowa yana dakon shigowar Hafeez d'in, Har gari yayi haske babu labarin Hafeez a cikin gidan, ransa a tsananin 'bace ya mi'ke ya nufi ciki, Hafeez bai ta'ba 'bata masa rai ba irin yau!! Yana shiga  palon Hafeez na kokarin sakkowa daga benansa cikin jallabiya milk color da carbi a hannunsa sai kace wani mumini." Professor sakin bakinsa yayi kawai yana kallonsa har ya sakko ya karaso kusa dashi." Daddy barka da asubah."Yafada a kamilance yana mika masa hannunsa na dama. Jiki a sanyaye Prof ya mika masa nasa hannun sukayi musabaha da juna, yace."Hafeez dama kana cikin gidan nan."? Cikin dakewa yace."Eh Daddy wani abunne ya faru."!? Prof ya dinga kallonsa yana girgiza kansa, gabakidaya kansa ya daure sosai yana mamakin ta ina Hafeez din ya shigo ba tare da ya ganshi ba.
Yace."Tun misalin goma na daran jiya nake zaune a palon nan har karfe biyar na asubahi banga gilmawar k'waro guda ba ballanta naga shigowarka ina so kasanar dani ta ina ka shigo mun gida ko ka amso sa'a ne gurin malamai sun baka layar zana."
Hafeez ya fashe da dariya!! da yana kallon Daddyn nasa sosai ya bashi dariya da maganarsa wai layar zana to shi ina zashi a bashi sa'a shima malamin kansa ne!! Yace."Daddy wallahi ka bani dariya wace irin sa'a kuma? kace kai dai kawai ka zauna ne a palo kana so ka tarfa ni! kaga ta inda zan shigo! Allah sarki  my Dad d'ina! Tuntuni na shigo gidan tun misalin takwas saura lokacin duk kun shiga sallahr isha'i! da yake ciwona ya d'an motsa mun yasa ban sakko naci abinci ba, ina hawa benena na samu nayi wanka yasha maltina sai kawai nasha magani na kwanta, bacci ya daukeni ban farkaba sai bayan an idar da sallah asubahi shine dalilin da ya sanya ma ban samu zuwa massalaci sallah ba."

Prof jikinsa yayi sanyi da jin maganganun Hafeez d'in! fuskarsa ya saki yana kallonsa a nutse yace."Dazu bayan hawa ta sama Mommy ka ke shaida mun ka fita raina ya baci saboda nasan yau Sunday ranar hutu ce dan me yasa kai ba zaka zauna ka huta a gida ba, nan take shaida mun cewar kana da bikin abokin ka  kace da ita can zakaje,  wannan dalilin ne ta sanya na gamsu da uzirinka, to ganin goma na dare tayi baka shigo gida ba ya sanya na zauna zaman jiran shigowarka ashe tuntuni ka shigo bamu sani ba." Hafeez ya dan lankwasar da kansa yana kallon mahaifin nasa cike da tausayinsa, Daddy ya damu dashi sosai wai shin wannnan abin da yake nunawa a kansa so ne ko takurawa ce? Bashi da mai bashi amsa dole sai shi Daddyn sa, Yace."Daddy wani lokacin idan nagana kana tattalina da kulawa dani wallahi har tausayi kake bani Allah ya bani ikon yi maka biyayya Daddyna.! Prof yayi murmushi yana sake jin kaunar d'an nasa yace."Ameen yarona ina so inga ka zama kamilin mutum cikkake managarci."! Hafeez ya rungumeshi sosai yana sake tsinkewa da a'lamarin mahaifinsa.....Palo suka nufa hannunsu cikin na juna.

****
Baba Tinde sai da ya kwashe tsayin sati biyu a kwance a asibiti sannan ya soma gane waye a kansa, Ya rame sosai matarsa mai suna Lara itace ke jinyarsa da 'yan samarin 'yayansu duk maza! Lara duk taji bayanin da dr yayi mata kan lalurar mijinta sosai taji mamaki! akan abinda Dr d'in yace dangane da joystick d'in Mijin nata, wai da kyar in zata dinga kuzari da karfi kamar yanda take aiki ada! Lara ta tambayeshi dalili nan ya warware mata komai, dan Dr din sai da ya zauna da Emanuel da maigadi ya tambayesu dallah dallah dangane da abunda ya faru da ogon nasu, babu batun 'kunbiya'kunbiya suka warware masa zare da abawa cewar yarinya ya dauko domin yaji dadi da ita ita kuma ta murde masa mazakuta."! Dr dake mai zuciyar imani ne kuma dama yana cikin likitocin dake ya'ki da masu aikata har zinace zinace da fyade ga 'kananun yara, Sai yaji masifar dad'i da abinda Asiya ta aikata ga Tinde Allah yasa hakan ya zama izina ga mutane masu irin wannan d'abiar.

Lara hankalinta ya tashi sosai! dan ita kaf rayuwarta idan ba tayi sex kullum ba to ba tajin dadi Baba Tinde ya saba mata sosai kuma tana masifar jin dad'insa dan yana da katuwar jijiyar dake ratsata sosai shiyasa take kishi sosai da duk macan da zata rabeshi, hankalinta a tashe ta iske shi gadon da yake kwance ta hau sirfa masa masifa da bala'i!! Baba Tinde ya kalleta cikin tsananin takaici da muguwar damuwa da nadama yace."Lara baki kaini fa jin ciwo da takaicin wannan al'amari ba, dan bakiji yanda zuciyata take mun zafi ba!! Addua kawai nakeyi na samu lafiya na nemi yarinyar nan ita da Wacce tayi sanadiyar haduwata da ita  na dauki alkawari sai na dauresu muddun rai! bana yafiya kuma bana manta ranar daukar fansa! yarinyar nan ta cuceni tunda sauran kuruciyata."Murya na rawa ya karasa maganar ta inda zaka san yana cikin halin damuwa gami da tsananin bala'i!!!!

Lara tace"Ba wani ne ya jawo komai ba sai kai! meye banayi maka na zamantakewa duk kokarina sai ka nemi matan waje! ai gashinan ta cuceka dan ni ba zan zauna da kai a haka ba, zan tafi yanzu ka boyoni da takardar sakina, yara ne dama sun girma sai su zauna suyi jiyyarka." Tana gama maganarsa ta kad'a kanta ta fice daga dakin, Baba Tinde ya shiga girgiza kansa yayin da wata irin zazzafar kwalla ta sauka akan kuncinsa......Kwafa! yayi yana cin laya a kan Asiyatu 'Yar maishanu!

*****
Alhamdullhi Asiya an zama 'yan makaranta, tun safe i dan drvar ya kaita ya ajiye a skull sai misalin shida na yamma zaije ya daukota, dan abinci ma shike komawa ya kai mata, karfe biyu sun tashi daga boko sai su shiga isilamiyya, sosai ta maida hankalinta kan karatu sai dai takasa sakewa da kowa a makarantar abinda ya kaita kawai takeyi.

Bata samun zama a gida sai asabar da lahadi shima da yamma ne dan da safe suna zuwa islamiyyar dake bakin titi ita da Farhana, karfe hud'u da rabi ake tashi! Tayi kyau sosai ta sake 'kiba, dake macace mai gam'ba! gami da 'baragen jiki!! Hasken fatarta ya dawo duk datti da kirci da dauda babu shi duk sati suke zuwa wanki kai da kafa! fatar ta kamar ka matsa jini yayi tsartuwa! sai dai har yanzu idan ciwonta ya tashi takan 'buya a d'aki!! tayi susarta yanda ranta yake so, duk ranar data kwarjane!! fatarta kuwa zama take taci kuka ta koshi! ta sauya pant ta fito tana wawware kafafunta..............Yau ma tun safe! 'kyaikyayin ya taso mata gashi suna zaune gabadayansu a palo har mutuminta ana hira, sai mutsu mutsu takeyi, a hankali ta dan zura hannunta cikin sket dinta ta shiga sosawa tana lumshe idonta, d'an sake bud'e kafafunta tayi ta cigaba da sosawa idonta a rufe!! Mommy da Farhana hankalinsu na kan tv suna kallon maimaicin shirin DADIN KOWA! Hafeez dake ba gwanin kallon hausa film bane ya yun'kura zai mi'ke kawai idanunsa suka sauka a kanta!  tana ta sosawa tana lasar leps dinsa!! Cike da mamaki ya tsaya yana kallonta, me yarinyar nan take sosawa a cikin wandonta? tambayar kansa yake! Cikin wata irin tsawa! Yace."Ke!!!! a furgice ta bud'e idonta! fit! ta zare hannunta daga cikin sket dinta tana kallonsa, ya tsirawa idonta ido yaga sunyi jaa!! al'amarin yayi masifar girgiza shi, shin me yarinyar nan ta sani a duniyar nan da har take zura hannu a wando!! Mommy tace"Wannan wane irin abune kawai zaka razana yarinya da tsawa!! Kamar zaiyi magana sai kuma ya fasa, kawai ya girgiza kansa ba tare da yace komai ba ya fice daga gidan yana mamakin abun a cikin ransa......Asiya kuwa kunya ce sosai ta rufe ta tasan ya ganta tana susa, yanzu da wane idon zata kalleshi, jikinta sanyi yayi sosai tana adduar Allah ya yaye mata wannan masifaffan ciwo dake damunta.

Bayan kwana biyu da faruwar al'amarin Asiya ta dinga 'kauracewa had'uwarta da Hafeez dan Allahn da ya hallice ta ya hallice a matsayin mace mai kunya kallon da yayi mata a lokacin shine ya tabbatar mata da cewar kamar yana zarginta da wani abun.....Shi kam Hafeez ya manta ma da abun da ya faru sai dai in yaji maganarta da Farhana ko yaga gilmawarta yake tunawa, sai dai kawai ya girgixa kansa...........Yana zaune a palo shi kadai wayarsa ce a hannusa yana latsawa, Ta fito daga kicin hannunta ri'ke da wani jug irin mai daukar sanyi da zafi nan lemo ne a ciki Mommy tace mata ta kai dannig   dake yau ana azumin tashua da ashura duka gidan azumi sukeyi shiyasa ma shida Daddyn suka dawo gida da wuri domin su sha ruwa.
A tsorace! ta nufi danning hannunta rike da jug din tafiyarta sai hard'ewa takeyi, duk sanda zata hada ido dashi duk wani kuzari nata takan nemeshi ta rasa! Ya dauke kansa daga kan wayar hannunsa ya bita da kallo tana tafiya, faffad'an hips d'inta dake juyawa cikin siket din atamfar dake jikinta shi ya tsirawa ido! lokaci kankani yaji jikinsa ya saki! gabadaya wata masifaffiyar sha'awa na yunkuro masa, yarinyar zatayi zurfi da ni'ima!! abinda zuciyarsa ke raya masa kenan!  ya lashi lips dinsa na kasa, yana sake kureta da idonsa, tabbas duk macen dake da tsayi da fad'in kwankwaso tana da sirrin da ba kowace mace keda irinsa ba, yarinyar tayi duk da cewar bata gama cika mace ba! Ji yayi aziminsa na 'kokarin karyewa!!! a gigice! yace."Ke!! Ta juyo tana kallonsa jikinta na rawa! Harararta tayi yace."Dallah wuce ki bawa mutane guri kazama kawai." !! Da sauri ta juya baya tana tafiya! Cikin gaggawa ya sunkuyar da kansa kasa, yana jin yanda joystick dinsa ta soma mi'kewa, shikkenan zata sanya ni ishirwar banza an kusa shan ruwa, azimi na zai karye! mtssssw? yaja tsaki me karfi ya mike da sauri ya haye sama! kwanciya yayi kan sofa yana hada zufa! sai kokarin korar shaidan yake daga jikinsa yana adduar Allah yasa Aziminsa ya tsira! Alarm din kiran sallah  yaji, ya sauke ajiyar zuciya yana furta kalmar "Alhamdullhi! mikewa yayi ya nufi toilet domun yin bursh gami da alwala.

Suna dawowa daga massalaci suka zauna katafaran gurin cin abincin nasu, Ganin aikin yana so yayi wa Mommy yawa ya sanya ta mike a nutse ta soma taimaka mata! Yace." Ke! zauna dallah bama son kazanta kullum hannunki a wando kina susa sannnan ki ta'ba mana abinci." Mommy ta kalleshi tana so tayi magana Prof ya karaso gurin, Asiya kuwa jin abinda yace ya 'bata mata rai sosai! hararasa tayi ta cigaba da zuzzuba musu lemo a cups  ba tare data bi umarninsa ba, tana kallo kowa ya dauki lemon yana sha bandashi, sai ma ya jawo  lemon kwali ya bud'e da kansa ya tsiyaya ya shiga shan abinsa.......Taji zafin abun amma bata nuna ba kawai ta share ta bar abun tagane idan tace zata saka damuwa da 'bacin ran Hafeez d'in to ciwo zai iya kamata, shiyasa duk sanda yayi mata abu take 'kokarin watsar dashi a gurin, sai ta nuna masa ma bataji haushi ba.

Koda ya kammala cin abincinsa a daining din maza yayi ya bar gurin domin zamansa a gurin tare da yarinyar kan 'kissama masa abubuwa da yawa, shiyasa ma har ya gama cin abincinsa bai sake kallon inda take zaune ba.

Yayi ta dubarar so ya fita a daran Professor ya kafa ya tsare a palon tilas ya hakura ya zauna kusa dashi suna hira ya fahimci zamansa tare da dashi din ya faranta ransa, addua yayi cikin zuciyarsa kan Allah ya bashi ikon yiwa mahaifin nasa biyayya.

Washe gari da wuri suka tafi ofis saboda suna da bakin da zasu zo daukar kaya daga legos, dan haka bakawai a ofis tayi musu.....Farhana da Asiya ko wacce ta sakko cikin shirin makaranta, suka zauna suna karyawa suna hira, Mommy ta sauko suka gaisa sukayi mata sallama suka tafi, sai da direba ya soma ajiye Asiya a makarantarsu sannan ya wuce da Farhana jami'ar da take karatu wato  b.u.k.

Da yamma Ladadi mai aiki na shirye-shiryen tafiya gida sai ga Taburni kanwarta ta dira a gidan, Mommy tayi mata barka da zuwa, Taburni dama ta saba zuwa gidan ta gurfana gaban Mommy tana kwasar gaisuwa Mommy tace"Taburni kwana biyu kin yada mu ko bakya zuwa daukar kaya ne a kasuwa." Taburni tace"Wallahi hajiya al'amura ne sukayi yawa sosai gari babu kudi ga matsaltsalon nan da ake ta fama dasu na cutar corona shine dalilin da ya sanya na zauna a gida nace idan kura ta lafa sai na shigo." Mommy tace"Aikuwa kinxo a sa'a akwai kayan dana ajiye miki su." Taburni ta washe baki tana kallom yayarta Ladidi dake zaune tana murmushi tace"Ladadi ki tayani godiya gurin Hajiya kinji abin arziki ko." Ladadi tace"Hajiya Allah ya saka da alkairi kullum dai bakya gajiya da alkairi." Mommy tayi murmushi ba tare da tace komai ba ta mike ta nufi sama.
Taburni da Ladadi suka shiga 'kus-kus! a palon suna kalle kalle mussaman dai Taburnin dan ita Ladadi komai na gidan ba bakonta bane.

Motarsu Hafeez na shigowa gidan,  ko gama parking direba baiyi ba suma suka shigo cikin mota 'Dalha direba na tukasu.

Parking yayi da sauri ya fito yana wa Professor barka da zuwa, Farhana da Asiya suka karaso gurin suna masa barka da zuwa, Hafeez dake cikin mota ya bude ya fito yana dan kallansu, Farhana tace"Bro ya aiki." Yace."Alhmdullhi baby."Gaba yayi yana dan murza goshinsa, Asiya ta bishi da kallo 'kasa-'kasa tana jin tashin tsigar jiki, a kullum kauna da sonsa karuwa suke a cikin zuciyarta
Suna tafiya domin shiga cikin gidan Professor yace."Ya akayi kuka dawo gida a tare alhalin ko wanne da makarantarsa." Farhana tace."Mun tashi daga lecture karfe uku da   na kira Dalha nace yazo ya daukeni to ganin mu biyo ta titin rijiyar zaki yasa nace kawai ya samu guri yayi parking mu jira Asiya ta fito tunda a lokacin an kusa tashinsu." Yace."Hakan nada kyau!

Professor ne a gaba sai Farhana Asiya ita a bayansu.....Su Taburni na ganin maigidan sai zuka sunkuyar da kansu suna gaisheshi  Professor ya shiga amsawa yana kokarin hawa sama, Taburni na d'ago kanta kawai sai taga Asiya na kokorin wuce wa dan ita bata gane ta bama. Cikin gigita gami da razana! Taburni tace."Asiya!!!!!  Da sauri Asiya ta kalleta a take ta shaida ko wacece a gabanta!! Sai jikinta ya soma rawa! jakar littafan ta ta fadi a gurin......Taburni ta d'aga hannunta wanda ke wani irin karkarwa tace"Asiya bayan kin gama ta'addacin! dama nan kika gudo kika samu gurbin zama a gidan mutane."!!!! Wannan maganar tayi dai-dai da sakkowar Hafeez da Mommy daga sama, kawai sai suka tsaya suna kallon Asiya dake wani irin kuka! jikinta sai rawa yake yi shikkenan kashinta ya bushe tunda Taburni ta ga inda take........Taburni ta dinga tafa hannuwa tana salati da sallalami! Mommy tace"Taburni kin santa ne? Taburni ta zabura! tana kallon Mommy din tace"Farin sani kuwa Hajiya! Wannan yarinyar 'yar mijin aminyata ce Gaje dake can garinmu, wattani uku kenan da yi mata aure da wani bawan Allah, a daran ranar da aka kaita gidan mutumin ta murd'e masa azzakari! bata hakura haka ba ta kama azzakarin babban d'ansa shima ta murd'e! ta gudo ta barsu cikin halin rai da rayuwa, Hajiya yanzu zancen da nake miki Alaji Bawa ya zama shashasha ya shiririce duk saboda wannab ta'adancin da yarinyar nan ta aikata masa, dan gwara yaron nasa ba taci galaba a kansa ba sosai shi lafiyarsa lau! yanzu dai suna can suna nemanta da al'kawarin mutukar sun kamata sai sun sabauta mata rayuwa kamar yanda ta sabauta rayuwar ubansu."!! Wannan magana tayi masifar bawa Mommy tsoro da mamaki!! ta dinga kallon Asiya ta ma rasa me zata ce ita kuwa Asiya kuka takeyi mai gunji, hawaye yayi kaca kaca a fuskarta......Hafeez dariya kawai yake yi ya kama hanyar futa yana mamakin al'amarin babu shakka idan kana 'kauye zaka sha kallo! kamar yarinyar nan gallafiri da ita har tasan ta ri'ke ma'karfafar mutum! abun ya dinga bashi dariya da mamaki! babu shashasha! sai wand'anda zasu tsaya har ta samu galaba a kansu, yana ganin idan shine tayi yunkurin yi masa wannan ta'addancin zai kamata ne ya wargaje  mata kafafu, ya samu Ta'barya mai kauri da tsayi ya zurkud'a mata a gabanta sosai zai dinga buga mata ta'baryar har sai yaga jini na tsartuwa sannan zai kyaleta. Tsaki yaja  yana girgiza kansa ya fice daga palon.

Pls kuyi sharing

_Muna Siyar da less manya da 'kananu materials manya da 'kananu atamfofi manya da 'kananu shaddodi masu kyau da 'karko mayafai 'yan yayi masu kyau da 'karko, muna bayar da sari kuma muna siyar da d'ai-d'ai ko ina muna tura kayanmu, Ina kuke masu sari  daku masu siyan da'i -d'ai ku maza ku garzayo ku samu naku  ba yabon kai ba kayanmu nada kyau! kuma ba kowa ke da irinsu ba, akwai sar'ko'ki da agogona ko wane iri idan kina bukatar sari ko siyan d'aya sai kiyi magana 'yar uwa anayi dakai gwara ba'ayi dakai! ko ina kike zamu tura miki kaya_
*Sai kunzo*

*IDAN KIN SAN BA SIYAN BOOK ZAKIYI BA KADA KI DAUKI NUMBAR TA KIYI MIN WATA MAGANA*

*GA MASU BUKATAR BOOK DIN ZASU TURA #300 TA WANNAN ACCONT DIN.......0542382124......BINTA UMAR GTBANK.......IDAN KATIN WAYA ZAKI TURA TO KIYI MIN MAGANA DA WANNAN NUMBAR TA WSP......07084653262......ZAN FADA MIKI YANDA ZAKI BIYA*

*MUTANAN MU NA NIJAR IDAN KUNA DA BUKATAR BOOK DIN TO ZAKU TURA DALA DARI TA WANNAN NUMBARS..........90899076_88137740 KATIN AIRTAL KO ORANGE*

*IDAN KINA BUKATAR SHIGA VIP GRUOP KIYI MIN MAGANA TA WSP DA WANNAN NUMBAR*
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/16/20, 8:41 AM - Ummi Tandama: *DA WATA A 'KASA!!*
         Writing By
*BINTA UMAR ABBALE🍒*
~~~~~~~
*🌎Manazarta Writers Asso*
_'Kungiyar Masu Nazari da aiki da Ilimi._
~~~~~~~

*YA SHAFI👏🏻*
*YA KAFI👏🏻*
*YA MU'AFI👏🏻*

*Last Free Pege19_20*
Mommy tace"Asiya abinda Taburni take fad'a gaskiya ne dama abinda kika aikata kenan a garinku kika gudo."Asiya ta shiga girgiza kanta hawaye na zuba a fuskarta ta zube kasan kafet tana cigaba da girgiza kanta hade da wanin irin kuka me ban tausayi. Taburni tace"Haba hajiya ai mara gaskiya ko a ruwa gumi yake yi baki ga yanda ta razana na lokacin da ta ganni wallahi dik abinda na fada dangane da ita gaskiya ne."  Jiki a sanyaye Mommy ta nemi guri ta zauna tana kallon Asiyan da mamakin abinda ta aikata. Prof ne ya sakko daga sama yaga Asiya durkushe tana kuka su kuma sun zuba mata ido. Cikin 'bacin rai yace."Me yake faruwa ne? naga Asiyatu na kuka kuna kallonta."  Mommy ta kalleshi a nutse tace"Yallabai zo ka zauna kaji aikin da Asiya tayi a garinsu ashe 'kauyan su Taburni take." Prof ya zauna kusa da ita yana kallon Taburni fuskarsa babu yabo babu fallasa shi sam baya son gutsiri tsoma irin na mutane, Yace."Taburni kin san wannan yarinyar ashe, masha Allah dama haka muke so muga wanda yake da ala'ka da ita."Prof ya warware wa Taburni yanda akayi suka tsinci Asiya da yanda suka dinga fama da ita ta sanar dasu daga wane gari take ta'ki. Taburni tace"Alhaji Wannan yarinyar ai ba zata so ta koma cikin garin Fanisau ba saboda tasan mummunan aikin data tafka a garin, kisan kai ne kawai yarinyar nan ba tayi ba amma tayi sanadiyar shiriricewar Alaji Bawa mutumin da ya rufa mata asiri ya aureta a lokacin da kowa ya guje ta.'' Nan Taburni ta warware wa Prof zare da abawa abunda ya faru wanda ya saka Asiyan guduwa domin ta tsira da ranta.
Prof shima abin ya daure masa kai sosai ya jima yana kallon Asiyan kafin ya girgiza kansa ya kalli Taburni a nutse yace."Yanzu ya jikin mutumin da wannan al'amarin ya faru dashi." (Yana nufin Alaji Bawa) Taburni tace" To jiki dai za'a ce da sau'ki Alhaji amma al'amarin na Alaji Bawa kullum 'kara gaba yake yi." Prof Yace."Allah ya bashi lafiya, yanzu tunda mun san inda Asiya take da iyayenta insha Allah zamu shirya zuwa garin tare da ita domin mu sadata da iyayenta da shi mijin nata ta nemi afuwarsu gabakid'aya amma ha'kik'anin gaskiya abinda tayi ba dai-dai bane, sha'anin 'kuruciya ne kawai Allah ya kyauta." Suka amsa da ameen." Asiya da rarrafe tazo ta ri'ke kafafun Prof tana kuka take fad'in Daddy kayi mun rai dan girman Allah kada kace zaka mai dani garinmu wallahi kasheni zasuyi ni bana son Alaji Bawa ni ba mijina bane, Daddy idan kuka mai dani garinmu karatuna fa? kada ka manta kaifa kayi mun al'kawari cewar zaka zama uwa da ubana daddy ka cika al'kawarin daka dauka ni bani da iyaye sai ku."
Prof ya dinga kallonta cike da tausayi yace."Asiya dole ne muje dake garinku mahaifinki shike da iko dake bayan shi ga nauyi aure a kanki tilas muje mu zauna dasu domin mu san abinyi."
Taburni tace"Ai tuntuni ya saketa saki uku." Prof yace."Subahannalahi." Taburni ta cigaba da cewa "Yana fitowa daga asibiti yaje har 'kofar gidan maishanu yay sallama dashi ya mika masa takardar sakinta." Prof yace."To alhmdullhi naji dadi faruwar wannan al'amari yanzu zamuje ta nemi gafarar mahaifinta bisa bujirewa umarninsa da tayi, sannan kuma da kaina zan kaita fadar maigari na sanya a kira shi tsohon mijin nata tabashi hakuri kan abinda ta aikata masa." Taburni tace"To hakan yayi Alhaji Allah ya kiyaye gaba." Asiya gefe ta koma tana goge fuskarta, wani irin haushin Taburni take ji, Cikin 'bacin rai! Mommy ta shiga yi wa Asiya fad'a kan abinda ta aikata Asiya na kuka tace"Mommy bana sonsa ne shiyasa naji ba zan iya amince masa ba, dan a lokacin ma ji nake kamar na caka masa wu'ka! na kasheshi na huta." Prof yace."Subahannallahi! Ya kalli Mommy yana 'kokarin mi'kewa yace."Maganar nan ta isa haka tunda dai anyi abun ya wuce sai a bari! 'kuruciya ce kawai ta d'ebeta a lokacin, dama kuma irin wannan abun ake gudu ga auran dole ga wad'anda basa so, naji dad'i da al'amarin ya tsaya iya haka bata aikata abinda take fad'a ba yanzu." Jiki a sanyaye tace."Shikkenan Allah ya kyauta ya kiyaye gaba." Ya kalli Taburni yace."Ranar asabar zamuje can garin naku sai kiyi mana jagora." Taburni tace"To Alhaji dama ranar zan koma gida sai mu tafi tare daku." Bece komai ba ya fita daga palon.....Mommy ta mi'kawa Taburni kaya cikin manya manyan ledoji guda biyu tace"Kije da wannan insha Allah ranar Asabar idan kinzo zaki tarar da wasu na had'a miki." Taburni ta dinga godiya kamar zatayi sujjada Ladidi yayarta na taya ta......Sallama sukayi wa Mommy suka mi'ke tare Da yake dama Ladadi ba a gidan take kwana ba tana da karamin gidanta da Prof ke biya mata kudin haya can tsallaken layinsu  idan tazo tun misalin shida da rabi na safe bata tafiya sai ta gama komai da duk abunda suke bukata.

*****
Madam Semi zuwanta  biyu asibiti tana duba Baba Tinde, sosai ta tausaya masa kuma ta shiga data sanin taimakon Asiyan da tayi ganin tana nema ta jawo mata masifa, kuka ta dinga yi tana bashi hakuri Baba Tinde kuwa jinta kawai yake yana kallonta yana so kawai ya samu sau'ki ya kame 'yar iska yasa ayi ta azabtar da ita har sai ta fada masa ina ta 'boye yarinyar dan duk bai yarda da irin maganganun da take masa na cewar bata da ala'ka da Asiyan bayan kuma had'uwarsu ta farko ta tabbatar masa da cewar 'yarta ce, yana ganin cikin maganarta babu shakka akwai lauje cikin nad'i yana ganin ta shirya wannan makircin ne duk domin taci kud'insa.

*****
Hafeez kam duk sanda zai tuna al'amarin dariya  yake yi sosai dan sai da ya kasa 'boye maganar ya fadawa su Huzaifa labarin Asiya da yanda suka tsinceta da kuma abinda ta aikata a garinsu wanda ya zama silar guduwarta, To suma mamaki! sukayi sosai da sosai lokaci guda sukaji suna sha'awar ganin yarinyar ido da ido saboda yanda al'amarin ya girgiza su, Hafeez yace kuma kada ku dauka babba ce Farhana ma ta girmeta sai tafi Farhana girman jiki, duka bata fi 15yeras ba, amma wai itake aikata wannan aikin." Yana dariya yake maganar.Ishak Yace."Babu shakka yarinyar nan 'yar daba ce ko a can 'kyauyen nasu ma, amma nan idan tace zata aikata wannan iskancin ubanta za'aci wallahi! Ni sai naji ma ina sha'awarta wallahi so nake inga zata iya aikata wannan d'anyan aikin akaina, wallahi sai naci ubanta sai na yagalgala ta na cinyeta tsaf! sai na d'aukarwa mutumin da tayi wa wannan iskancin fansa.
Huzaifa yace."Kai! ni kuma wallahi tsoranta nakeji haka kawai ina d'an jin d'adina ta kassarani, duk hukuncin da zanyi mata bazan huce ba kaima kayi taka tsantsan."
Cikin rashin damuwa da kulawa Hafeez yace." Guy kana da damar da zaka nuna mata kai d'in namiji ne dan wallahi nima taba ni haushi sosai tsanar da nake mata ta sake ninnkuwa saboda martabarmu data ta'ba.
Ishak yace."Kaine ai zaka had'ani da ita xanje da sigar ina sonta da aure daga nan na shigar da kaina sosai sannan naci ubanta sai na 'kwa'kuleta wallahi kuma na d'aure mata baki! mu har a gaya mana duniya."
Hafeez yace."sai an kwana biyu zamu tsara yanda za'ayi." Da wannan shawarar suka rufe maganar da sukeyi suka shiga wata.

Asiya komai takeyi cikin rashin jin dadi takeyin sa duk lokacin data tuna zasuje gida sai gabanta ya fad'i  dan har 'buya take taci kukanta ta 'koshi! Mommy da Farhana ma sun fahimci sauyawarta, Prof da yaga tana salo salo ya shiga rarrashinta da fad'in Idan sunje zai nemi alfarma gurun babanta kan ya barta a hannunsa har ta kammala makaranta, wannan maganar ce ta sanya ta sakin jikinta ta shiga walwala da mutane.

****

Ranar Asabar ranar Tafiya babu yanda Prof beyi da Hafeez ba kan ya shirya aje dashi ya 'ke'kashe ido yace ba zai je ba, haka Prof ya hakura ya kyaleshi suka tafi suka bar masa gidan shi kad'ai! Damar da ya samu kenan ya kira Titi a waya yace tazo gida ta sameshi, dan ko ofis beje ba so yake yau ya ra'kashe sosai tunda masu takura masa basa gidan, dama baya son yana neman Titi a ofis saboda rashin sakewa da kuma saka idon mutane....Titi tazo gidan suka haye benansa suka bud'e shafin iskanci kala kala, Yanda suke mu'amula da juna ke kyace masu aure ne.

Tunda suka shiga garin Fanisau! Asiya take kuka a mota, sam bata kaunar ta sake yin tozali da wad'annan mutane guda uku Alaji Bawa Gaje da kuma Dalladi, har ta k'are rayuwarta ta duniya ba zata ta'ba mantawa dasu ba.

Kai tsaye fadar maigari  suka nufa Taburni ce keta nunawa Dalha hanya har suka isa fadar, Dalha ya samu wani fili yayi parking din motar, Maigari da mu'karrabansa na can bakin wata 'katuwar bishiya a zazzaune kan tabarma suka ga katuwar mota mai kyau da daukar ido tayi parking, ai sai maigari ya soma washe baki yana adduar Allah yasa wani mai kudin ne ya shigo siyan gonaki da filaye yasan dole ya samu kudi masu yawa.....Prof ne ya soma fitowa sannan suka fito gabakid'ayansu, Asiya sai 'buya take bayan Prof jikinta na rawa. Kai tsaye fadar maigari suka nufa.

Maigari Halilu na ganin Professor na tunkaro in da suke sai kawai ya mike tsaye yana gyara babbar rigarsa sai dashare bakinsa yake, jama'ar fadar suka bishi da kallo cike da mamaki! sun rasa me yasa maigarin garin nasu yake haka  duk sanda yaga 'bako ya shigo garin ya fahimci mai kud'i ne sai ya watsar da mulkin nasa a maimakon ya zauna a hakimce a kan kujerarsa azo a gaisheshi tunda garinsa aka zo A'a shine yake mi'kewa da gaggawa yana mi'ka gaisuwarsa, maigari Halilu baya nuna mulkinsa a ko'ina sai a iyakacin cikin garinsa.

"Alhaji sannunku da zuwa sannu sannu ai tun daga nesa na hango zuwanku nasan babu shakka muhummin a'lamari ne ke tafe daku."
maigari ne yake wannan maganar yana ta faman gyara babbar rigarsa.
Prof ya mika masa hannu suka gaisa yana fadin"Kwarai kuwa muhimin abu ne ke tafe damu shiyasa ma kai tsaye nace mu nufo fada dan ta inda aka hau tanan ake sauka." Maigari yace."Babu shakka maganarka haka take Alhaji ku zauna ga gurin zama nan.." Prof ya nunawa  su Mommy gefen doguwar tabarmar da babu kowa akai yace su zauna. duk suka bi layi suka zazzauna Asiya kanta a cikin hijab sai 'boyewa take. Gaishe gaishe aka shigayi kafin gurin yayi tsit! kowa ya zubawa Prof ido yana son yaji karin bayani....Prof yace."To Alhamdullhi  ni sunana Prof Aliyu Nasir Adahama mamalakin Adahama motors and spire parts, Ina zaune a wannan jahar wato kano  wataranar alhamis da ta wuce nida iyalina mun dawo daga ziyara muka tsinci wannan yarinyar kan titi kwance..........Prof ya shiga warware musu abunda ya faru komai bai rage ba sai da ya fada musu, kana kuma ya sanya Asiya ta bude fuskarta, a take suka zabura ganin Asiyatu 'yar gidan maishanu yarinyar da suke nema ruwa a jallo.
Maigari ya bude bakinsa zai magana Prof ya tareshi ta hanyar daga masa hannu yace."Ranka shi dade ban tari numfashinka ba." Maigari yayi shuru yana muzurai ya had'e da watsawa Asiya harara. Prof yace."Nasan kana so kayi min bayani kan irin abunda ta aikata wanda yayi sanadiyar guduwarta daga garin, to na samu labarin komai daga bakin waccan baiwar Allahn data kasance 'Kanwa ga mai aikin gidana Ladidi, Aranar da taje duba 'Yar uwarta tayi tozali da Asiya a gidan nan take shaida mana duk abunda ya faru a baya, wannan dalilin ne ma ya sanya nace mu sauka a fada domin a warware matsalar  yanzu ina so yallabai ya tura a kira mahaifin yarinyar nan da  tsohon mijin nata." Maigari ya tashi na kusa dashi yace maza-maza yaje gidan maishanu ya tawo masa dashi, ya kalli wanda yake gefan hagunsa shima yace dashi yayi maza maza yaje gidan Alaji Bawa yace yazo fada zasu tattauna magana..............Mintuna goma wanda aka tura kiran maishanu ya dawo ya zube gaban maigari yace."Allah ya taimake ka na samu labari daga bakin Ma'kotan maishanu cewar yau kwanansa biyu da barin garin nan shida iyalinsa." Maigari ya zabura yana kallon dan aiken yace."Maishanu ne ya bar garina ba tare dana sani ba."?
Maga takarda yace"Ranka ya dade shin ka manta abubuwan dake faruwa kenan, 'Yayan Alaji Bawa sun dauki alkawarin 'kona gidan maishanu har in dai basu dauki fansar abunda 'yarsa tayiwa ubansu ba, ina kyautata zaton wannan dalilin ne ya sanya maishanu yanke wannan hukuncin." maigari yayi shuru yana zullumi! Asiya kuka takeyi sosai tana kaunar babanata tasan wani abu n duk bayin kansa bane Gaje ce ke zugashi. Prof yace."amma abu baiyi dadi ba wallahi naso na samu mahaifin yarinyar nan mun tattauna dash........Kafin ya 'karasa maganarsa suka soma jiyo d'ure-d'uren ashar! d'in Alaji Bawa tun daga nesa suka hango tawowarsu shida d'an aiken yana sanye da babbar riga kawai da gajeran wando a ciki, kafafunsa babu takalmi yana tafiya yana nuni da hannunsa sai zage-zage yake yi......."Haka kawai ina zaune a gida ina hutawa za'ace nazo akwai mahimiyar magana ni akwai wata magana data dameni a yanzu burina kawai naga Asiyatu na rama abinda tayi mun, shegiya tsinnanniyar yarinya sai naci ubanki 'yar butan uwa."!!!!  Asiya kanta tasa cikin hijab tana  makyarkyata had'e da nanikar jikin Mommy wacce take a tsure! sai zare ido suke ita da Farhana.
Prof ya dinga kallon Alaji Bawa tsoho d'an kimanin shekaru saba'in da wanin abun sabida tsabar zulama da son zuciya shine zai auri yarinya kamar wannan 'yar 15years wani abu sai kyauye.

Alaji Bawa ya zauna yana kallon maigari da fad'in"Bani goro naci tukkuna kafin wata magana ta biyo baya dan na lura da ba'kin fuska dake zaune a gurin." Da sauri maigari ya mika masa  wani katon goro ya kar'ba ya rabashi biyu ya soma taunawa yana tsotse ruwan......Prof ya zuba masa ido kawai yana kallonsa, Alaji bawa ya kwashe da wata mahaukaciyar dariya yana kallon Prof din yace."Alaji kamar nasan wannan fuskar taka shekaru saba'in da suka wuce kamar munyi akin dukan manda'ko da kai."! Prof ya fashe dariya yana kallonsa yace "Anya kuwa ni ne Alaji."?
Alaji bawa yana tauna goro yana murmushi kamar wani mai hanakali yace." Gaskiya kuna kama da wanda na sani." Fada tayi shuru maigari yana ta tunanin ta ina zai fara.....Alaji Bawa ya k'ure Farhana da ido yana kallonta yana lasar busassan lebansa, Farhana gabanta sai faduwa yake. Wata mahaukaciyar dariya ya saki! yace."Yau nayi sabuwar amarya gata can 'yar fara kyakykyawa tamkar ba indiya hahahahahaha! jama'a ku shida an d'aura aurena.'"!!! Ba Farhana kad'ai ce ta shiga rudani ba har da Mommy da take data sanin zuwa, ta tsani ganin abinda zai daga mata hankali.....Gani sukayi Alaji Bawa ya mi'ke  yana tattare babbar rigarsa sama  yana nufar inda Farhana ke zaune da fad'in "Kyakkyawar amaryata zo muje gida mana." A guje! Taburni ta mike dan bata manta abunda ya faru ba lokacin da sukaje gidasa. Prof ne yayi gaggawar rike masa hannu yana fad'in "Alaji zauna mana mu tattauna abinda ya tara mu." Fuzge hannunsa yayi ya cigaba da tattare babbar rigarsa yana so ya sab'ule gajeran wandon jikinsa......Taburni tace"Gwara fa kuyi wani abu akai dan wallahi yanzu zaiyi zigidir." Da sauri Maigari da Professor suka shiga rirrikeshi yayin da yake kokarin fizgewa daga hannunsu dole sai yaje inda Farhana take......Mommy ta mike da saurin gaske ta kama hannun Farhana suka bar gurin. Asiya ta mike zata bisu Prof ya hanata kusa dashi ya zaunar da ita jikinta sai b'ari! yake......Da kyar! Maigari da wasu daga cikin fadar suka zaunar dashi ya zauna yana muzurai da neman inda Farhana take.

Sai da ya soma dawowa hayyacinsa tukkuna maigari ya shiga warware masa abinda ke faruwa ya zabura da karfi yake fad'in "Ina mutsiyaciyar yarinyar take yau sai na kasheta."!!! Prof yay gaggawar kare Asiya wacce Alaji bawa ya kaima mata wani mugun duka da hannunsa, Prof yace." Hakuri zakayi dan shine abinda ya cancanta wannan yarinya ba ta aikata maka wannan abu dan ta illata ka ba tsautsayi ne."!  da fadin wannan magana ta Prof sai kawai Alaji Bawa ya rikice ya hargitse sosai ya shiga sambatu gami da kunzume kunzumen ashar!! Prof ya mike yana kallon maigari yace."Mu zamu koma ranka shi dade babu halin barin yarinyar nan a garin nan tunda iyayenta basa ciki zan dunga aike sa'i da lokaci insha Allah duk ranar da aka samu labarin inda iyayenta suke to  sai a sanar damu, saboda haka yanzu ka tura akwai kaya mota akwashe muku saduwar alkairi." Maigari ya mike yana godiya sai washe hakora yake ta'b! shi zuwan yarinyar ma yayi masa amfani ga kudi ga kayan abinci.....Alaji Bawa ya mike a zabure! zai bi bayansu, da sauri maigari yasa mutane suka rirrikeshi! Allah sarki Alaji Bawa laushi yayi abunka da jikin girma sai kawai yayi lakas ya kwanta a gurin bacci ya daukeshi bakinsa yayi dagaje dagaje! da ti'kar goro.

Asiya suna shiga mota ta sauke ajiyar zuciya, hankalinta ya kwanta tunda sun fito daga garin lafiya yansu babban abunda yafi damunta shine sanin ina mahaifinta ya shiga, duk abinda ya faru dashi tasan itace sila tinda ta kasa yi masa biyyaya, hawaye ta share tana jin wani irin kunci a cikin zuciyarta, babu shakka Gaje ta cutar mata da rayuwarta.

Kallonsu Mommy takeyi ita da Farhana suna ta labarin abinda ya faru, Farhana tace"Daddy wallahi naji tsoro sosai kai Allah ya bashi lafiya tsoho dashi abin ya bani tausayi wallahi." Prof yace."Al'amarin akwai abun tausayi dama, amma kuma komai idan kun duba yana tafiya ne da kaddara kada ku dinga zargin ko Asiyatu ce tayi sanadiyar saka masa wannan lalurar, kaddara ce kawai kuma ita da tasan haka zata faru da bata aikata abinda ta aikata masa, da ace ta kasheshi ai gwara hakan da tayi Allah y rufa asiri." Asiya na kuka tace"Daddy wallahi tsautsayi ne nima ban dauka haka zata kasance ba Allah ubangiji ya bashi lafiya." Prof da Mommy suka amsa da ameen suna jin wani irin tausayinta, Mommy tace"Ko dan gaba Asiya kada ki sake kwantanta irin wannan abun ga wani hakan ba dai-dai bane kuma idan baki sani ba ki sani wannan gurin shine mahad'ar ransu kinga akwai matsala kenan ki kiyaye." Tace."Insha Allahu  Mommy."

Bayan kwana biyu da dawowarsu gida Asiya ta dan samu nutsuwa sai dai jefi jefe takan tuna mahaifinta ta share hawaye tayi masa adduar kan Allah ya tsareshi a duk inda yake..............A gajiye ta shigo gida misalin karfe biyu na rana yau alamis babu islamiyya sai boko palo ta zauna jikinta a sanye ta cire hijab din wuyanta ta zauna tana lumshe idonta, susa ta dinga yi tun a cikin mota al'amarin ya tsananta mata kwana biyu dan kusan kullum sai ciwon nata ya tashi, ganin palon babu kowa tasan Mommy na sama Farhana kuma bata dawo ba  Prof da Hafeez suna ofis, sai kawai ta dan zage tazugen wandon makarantar jikinta ta zura hannunta a hankali ta soma sosawa tana lumshe idonta, duk sanda take susar wani irin dadi takeji sai bayan ta gama ne kuma sai zafi ya biyo baya............A hankali a hankali yake sakkowa daga sama cikin shirin fita dake ya dan tashi da ciwon kai ne shiyasa basu fita tare da Daddy ba yace zai sha magani ya kwanta idan yaji dama dama zai biyo bayansa, alhmdullhi ya samu sauki shiyasa ya shirya domin tafiya ofis din......Kallonta yake yi idanunta a rufe ruf! tana ta aikin susa duk ta bude kafafunta da alama ta manta a inda take......Ya karaso kusa da ita ya tsaya hannunsa duka cikin aljihu....Inuwar mutum da ta gani a kanta itace ta sanya ta bude idonta da sukayi mata nauyi sukayi jawur dasu.....Zabura! tayi tayi saurin zare hannunta tana kallonsa.....Ya d'ora kafarsa guda kan kujerar inda take zaune yana kallonta da murtukakkiyar fuska yace."Ke! kazama wai shin me kike sosawa ne a wandonki!? Kullum baki da aiki sai susa hannunki a wando saboda tsabar kazanta,  da kin san kina bukatar mijin ki me yasa kika aikata abinda kikayi! sai kuma kizo mana gida kina mana susar wando dan ubanki! ko an fada miki nan gidan karuwai ne."!!! Jikinta na rawa tace"A'a bana sosa komai wallahi."! yace."Karya nayi miki."!? girgiza kanta ta shiga yi tana Allah Allah ya matsa daga kanta 'kamshin turaransa duk ya kashe mata jikinta...Yace."To maza ki nuna mun abinda ke miki 'kyaikyayi a wandon ki ni nasan da wanda zan had'aki ya sosa miki." Kuka ta soma yi tana girgiza masa kanta, Yace."Kamar ki har kin iya murd'ewa mutum  Joystick saboda ta'addanci ke idan akayi miki haka zakiji dadi." ? Girgixa kanta ta shiga yi, Ya dan murza goshinsa yana kallon kirjinta da suka kumburo ta saman rigar ta dan botiran sun cire  ya lashi le'bansa masu duhu! yace."Wallahi daga yau sai yau na sake ganinki kina susar nan sai na kamaki na 'bude ki kin nuna mun abinda kike sosawa na gaji da ganin wannan iskancin." Tana kuka tace" Nima ban san sanda nakeyi na mybe kuma bani da lafiya ne." Ya shiga watsa mata wani irin kallo  yarinyar nan 'yar rainin hankali ce! Yace."Koma dai menene ke kika sani ni dai na fada miki na sake ganinki kina susa to sai kin nuna mun abunda kike sosawa." Daga kanta tayi alaman ta yarda.....Ya dauke kafarsa yana jan tsaki ya kama hanya zai fita.....Kallo tabishi dashi tana jin wata irin faduwar gaba, Yana dab da fita Prof ya shigo cikin gidan, kallon fuskarsa kawai ya nuna masa akwai tashin hankali, da sauri ya ja baya yana fadin "Daddy lafiya ka dawo gida da irin wannan lokacin gani na shirya zan tafi ofis din." Prof yayi masa wani irin kallo mara dad'i da nuni ga na gaji da al'amarinka. Hafeez ya sunkuyar da kansa kasa jikinsa yayi sanyi babu shakka akwai abinda ke faruwa.
Prof ya shige ciki Yabi bayansa, Asiya tace"Daddy sannu da zuwa."Hannu kawai ya daga mata yace "Je ki kira min mommynku." Tana kokarin hawa sama Mommy ta sakko, ganin Prof din sai tasha jinin jikinta. Tana zama ya mika mata wayarsa ba tare da yace mata komai na, Mommy ta shiga duba wayar a take wani irin gumi ya tsinke mata cikin sauri ta dago kanta tana kallon Hafeez dake tsaye take yaga kwalla ta cika kwarmin idonta, da sauri! yaje yana le'ka wayar, gabansa yayi wani mummunan faduwa! shikkenan asirinsa ya tuno pictures dinsa ne da ashanty lokacin da suke rawa a Club suna tsotsar bakin junansa wasu hotonan sun nuna fitsara a fili dan akwai wanda suka nuna gashinan hannunsa kan d'uwawunta wani kuma kan nononta!!  Murya na rawa Mommy tace"Hafezz wannan wace yarinya ce kuke wannan shaid'aicin da ita."!? Shuru yayi ya rasa me zaice shima gumi kawai yake yi......Mommy ta buga masa tsawa, Yace."Mommy kada kiyi kuka dan Allah." Pror yaji kamar ya sha'keshi! kallonsa kawai yayi ya girgiza kansa zuciyarsa nayi masa wani irin d'aci!! Mommy dai sai da hawayen nan suka zuba ta goge da sauri ta kalli Prof tace"Yallabai a ina ka samo wannan pictures din." Ya jima kafin yayi magana, yace."Ina zaune a ofis Alaji danliti yazo ya nuna mun, yace  shima ya pictures din na yawo a media yarinyar da suka aikata hakan ce ta d'ora a Instagram da twttar." Mommy tace"Shikkenan kuma yansu bamu san irin zagin da muka sha ba daga bakin jama'a wanda suka sanmu da wanda basu sanmu ba, muna iya bakin kokarinmu Allah ya sani." Prof ya goge gumin goshinsa, yace ki kwantar da hankalinki na yanke hukunci na karshe." Ya kalli Hafeez din dake tsaye kamar gunki! Yace."Sati biyu kacal na baka ka fito da matar aure idan sattikan suka wuce baka fito da mata ba to zakaji daurin auranka da duk wacce nayi ra'ayi.'' Yana gama maganarsa ya mike ya bar gurin, Mommy ma tabi bayansa, Asiya dake tsaye itama simi simi ta bar gurin, duk taga abinda ke cikin wayar shiyasa jikinta yayi sanyi sosai tana jin wani irin masifaffan kishi na taso mata, yarinyar yabi da kallo cikin rashin kwarin jiki ya zube kan kujera yana janyo numfashi! da kyar!  *Daga nan zuwa sati biyu na baka sati biyu ka fito da matar aure idan kuma baka fito da ita ba to zan had'a ka da duk wacce nayi ra'ayi* wannan maganar itace ke tayi masa amsa kuwwa a kunne...........!

*TIR'KASHI!!!!!*

*KADA KU MANTA A YANZU DAI BABU AJANDAR AURE A TARE DA HAFEEZ A LOKACIN DA YA NEMA BA'AYI MASA BA SAI YANZU DAMA YACE LOKACIN DA DADDY NASA YASO YAYI AURAN SHI KUMA A LOKACIN ZAI NUNA MASA IRIIN NASA TAURIN KAN! YANZU BABU AURE A TSARIN SA TUNDA YA GANE AKWAI INDA ZAIJE YA BIYA BUKATARSA AKWAI GAGARIMAR MATSALA MUTUKAR MAHAIFIN NASA YAYI MASA KUTSE A CIKIN RAYUWARSA, TA HANYAR HAD'ASHI AURE DA WACCE YAYI RA'AYI KAMAR YANDA YA FAD'A*

*SHIN YA ZATA KASANCE IDAN BABA TINDE YA WARKE KADA KU MANTA DAI YA DAUKI ALKAWARI KAN SAI YA DAUKI FANSAR ABINDA ASIYA TAYI MASA*

*BUKATAR ISHAK ZATA BIYA KAN ASIYA? SANNAN KUMA SHIN  HAFEEZ ZAI AMINCE DA TSARIN MU'AMULANTAR MATAYEN SU DA SUKEYI KAMAR NASU KO KUWA? HAFEEZ ZAI AMINCEWA HUZAIFA DA ISHAK SU KUSANCI MATARSA KO KUWA?*

*'DARI UKU KACAL TA BIYA MIKI BUKATA KI KARANTA BOOK DIN NAN CIKIN SALAMA DA KWANCIYAR HANKALI*

*KADA KIKA SAKE A BAKI LABARIN WANNAN LITTAFIN AKWAI GWARAMA DA BADAKALA A GABA YANZU AKA FARA LABARIN YAR UWA KADA KI SAKE AYI BABU KE*

_Muna Siyar da less manya da 'kananu materials manya da 'kananu atamfofi manya da 'kananu shaddodi masu kyau da 'karko mayafai 'yan yayi masu kyau da 'karko, muna bayar da sari kuma muna siyar da d'ai-d'ai ko ina muna tura kayanmu, Ina kuke masu sari  daku masu siyan da'i -d'ai ku maza ku garzayo ku samu naku  ba yabon kai ba kayanmu nada kyau! kuma ba kowa ke da irinsu ba, akwai sar'ko'ki da agogona ko wane iri idan kina bukatar sari ko siyan d'aya sai kiyi magana 'yar uwa anayi dakai gwara ba'ayi dakai! ko ina kike zamu tura miki kaya_
*Sai kunzo*

*IDAN KIN SAN BA SIYAN BOOK ZAKIYI BA KADA KI DAUKI NUMBAR TA KIYI MIN WATA MAGANA*

*GA MASU BUKATAR BOOK DIN ZASU TURA #300 TA WANNAN ACCONT DIN.......0542382124......BINTA UMAR GTBANK.......IDAN KATIN WAYA ZAKI TURA TO KIYI MIN MAGANA DA WANNAN NUMBAR TA WSP......07084653262......ZAN FADA MIKI YANDA ZAKI BIYA*

*MUTANAN MU NA NIJAR IDAN KUNA DA BUKATAR BOOK DIN TO ZAKU TURA DALA DARI TA WANNAN NUMBARS..........90899076_88137740 KATIN AIRTAL KO ORANGE*

*IDAN KINA BUKATAR SHIGA VIP GRUOP KIYI MIN MAGANA TA WSP DA WANNAN NUMBAR*
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/16/20, 9:05 AM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
21
Ya jima zaune a palon yana sa'kawa da kwancewa kafin ya mi'ke jikinsa a sanyaye ya fita daga gidan, dama irin wannan masifar yake gudu shiyasa lokacin da abun ya faru yace dasu Ishak su goge pictures din  yasan abokansa ba zasu futar da sirrinsa ba yana zargin yarinyar ce da kuma mutanan da suka samu nasarar daukarsu kafin ya futa daga gurun rawar, a maimakon ya wuce ofis kamar yanda ya shirya sai ya kawai ya nufi gidan Huzaifa ko ya samu sassaucin abinda ke damunsa.
Huzaifa naganin yanayin da Hafeez ya shigo gidansa sai yasha jinin jikinsa, Yace."Guy babu shakka akwai abinda ke damunka domin ba haka na saba ganinka ba." Hafeez ya murza goshinsa ya lumshe idonsa babu dad'i a tare dashi ya shiga warware masa abinda ke faruwa....Huzaifa yace."To kai meye abin damuwa dan yace zaiyi maka aure, na dauka dama tuntuni wannan damar kake jira yanzu ai farin ciki zakayi bukatar ka zata biya." Hafeez yace."My freind ba zaka gane bane nifa yanzu sam! bana bukatar auran wallahi tinda ina samun satisfaction ta wata hanyar shikkenan, sam bani da wata mace a halin yanzu da zance itace na amince da auranta, ni abinda na dauki mace a rayuwa shine duk lokacin da nayi sha'awar sex da ita nayi na biya bukatata shikkenan magana ta kare amma aure a halin yanzu ai matsala ne wallahi."
Huzaifa ya 'bata fuska yace."Bangane me kake nufi ba Hafeez kana so kayi mana bakin ciki kome? To mu muna so kayi auran koma wacece ka aura muna bukatarta idan kai baka so mu muna so.
Kallonsa ya dinga yi bakinsa yayi masa nauyi yayin da kansa ya kulle gabakidaya ya rasa bakin zaran da zai warware wannan matsalar, shi dai bashi da wata budurwar da zai kawo yace itace zai aura, tunda shi abun da ya dauki mace shine abokiyar jin dad'insa duk lokacin da bukatarsa ta taso  ya biya shikkenan, Amma dole ya amince da shawarar Huzaifa zai zuba ido yaga matar da Mahaifin nashi zai aura masa, idan tayi masa zai iya biyan bukatarsa da ita idan ba tayi masa ba kuma ya barwa su Ishak din su 'karata, shawarar da ya yanke kenan........

Kwanaki biyu da faruwar al'amarin Prof ya dauke masa wuta sosai gaisuwarsa ma da kyar yake amsawa, a maimakon ya nemi afuwarsa sai shima ya shiga fushi da nukufurci ya daina ma cin abincin gidan , kullum idan zai shigo da take away yake shigowa, ya haye samansa, Duk gidan shareshi sukayi har Mommy dan itama fushi take dashi kan abinda  yayi, tana ganin hukuncin da Majin nata ya yanke shine dai-dai dashi, gwara ayi masa auran tun kafin ya jawo musu abun kunya.
Farhana ce kawai ke shiga sabgarsa itama sai yaga dama yake kulata, ba tayin zuciya dashi saboda tana kaunarsa sosai dan watarana idan Prof na zaginsa har kuka takeyi. Asiya kam babu yabo babu fallasa a tare da ita duk gidan yayi babu dadi saboda rashin walwalar masu gidan, ganinsa a takure da damuwa ya sanya duk wani jin dadinta ya dauke bata san me yasa ba take damuwa da al'amarinsa.

Tun safe Mommy ke zaune a palo tana jiran sakkowarsa, dama kullum tana zaune yake sakkowa su gaisa cikin rashi fara'a ya fita, yau taji shuru bai sakko ba, mikewa tayi ta nufi saman, tana bude dakin nasa ta hangoshi kwance a gado ya rufe jikinsa.
Takarasa bakin gado ta tsaya tana kiran sunansa....Ya dan bude fuskarsa yana kallonta sai kuma ya shiga kokarin mikewa zaune, tace"Myson meke damunka? kana so ka dorawa kanka ciwo ko."? Ya dan murza goshinsa muryasa bata fita sosai yace."Mommy kai na ne ke ciwo wallahi nama kasa tashi nayi wanka." zama tayi kusa dashi tace"Dole kanka yayi ciwo tunda ka sakawa kanka damuwa, kayi laifi amma kana fushi da mutane myson kana so kayi albarka kuwa."? Girgiza kansa yayi yace."Mommy na rasa ya zanyi muku keda Daddy shiyasa na kyaleku idan kun sauka daga fushin sai na baku hakuri amma ni gaskiya wannan hukuncin da daddy ya dauka a kaina baiyi mun ba."
Tace."Hukuncin Daddynka shine dai-dai myson kafin ka jawo mana abin kunya gwara muyi maka abinda kake bukata." Yace."Mommy abun kunya har nawa kuma, wallahi ni banga mummunan abinda na aikata ba da za'ayi min wannan hukuncin, lokacin da nace ayi mun aure ba'ayi mun ba sai yanzu da bana ra'ayi ni bani da wata budurwar da zan kawo." Tace."Saboda yanzu kana samun biyan bukatarka ta wata hanyar ne yasa ka daina maganar aure myson ni bana karamar yarinya bace duk inda kasa gaba na sani, kana maganar baka da budurwa to me zai hana kaje Galadanci ka duba a cikin dangina duk wacce ka nuna kana so nasan da gudu zata amince kasan 'yayan 'yan uwana dukaninsu babu mummuna gasu da ilimi da nutsuwa."
Yace."Mommy ni bana sha'awar auran zumunci wallahi." Tace"Myson dole fa kabi umarninmu mutukar kana son kwanciyar hankalinka." Dan kasa yayi da kansa, Yace."Mommy kina so ki 'kara mun wani ciwon shikkenan zan duba zanje cikin satin nan." Fuskarta ta saki tace"Shikkenan myson dan Allah kada ka bani kunya kuma nasihata gareka shine ka guji kusantar matar da ba taka ba, Allah ya tanadarwa mazinata wuta mai muni kafin kuma ya yasu a wuta sai yayi musu azaba mafi muni! myson babu babbar asara a duniya a kamaka kana zina duniya zatayi tirr! da kai da mutanan cikinta." Hafeez jikinsa yayi wani masifar sanyi babu shakka nasihar da Mahaifiyarsa tayi masa ta ratsa masa jikinsa sosai sai yaji komai ya fice masa a ka....Yace."Mommy ki cigaba da yi mun addua Allah ya tsareni daga sharrin zamani." Tace"Addua kullum cikin yinta nake myson." Mikewa tayi tace"Bari nasa Asiya ta had'o  maka break fast sai ta d'an gyara maka dakin, amma kafin ka sakko ka tabbatar da kasha magani." Yace."Insha Allah Mommy." Fita tayi daga dakin ta barshi cikin tunani mai zurfi

Turo 'kofar d'akin da akayi ne ya sanya shi dawowa daga duniyar tunanin da ya tafi, Asiya ta shigo dakin cikin dogon hijab har kas hannunta rike da madaidaicin tire jere da kayan tea, tsira mata idonsa yayi fuskarsa babu walwala, ta karaso kusa dashi kanta a 'kasa, Kayan tea d'in ta ajiye saman drowar a hankali tace"Ina kwana." shuru yayi mata kawai ya zuba mata idonsa a zahiri sai ka dauka kallonta yake yi amma gabakidaya tunaninsa ba a kanta yake ba, Ta dan gyara tsayuwarta tace"Ina kwana ya jiki Mommy tace na kawo maka break fast sannan kuma na gyara maka d'akinka."

Ba tare da yace mata komai ba ya zare bargon jikinsa ya mi'ke tsaye!! sauri tayi ta sunkuyar da kanta 'kasa! ganinsa da karamin wando wanda yayi masifar matseshi dan joystick dinshi ma sai da tayi sheda.....Gabanta ya shiga muguwar faduwa tunawa da tayi da Alaji Bawa Baba Tinde, kafin kice me gumi ya yanke mata.
Yana layi kamar wani d'an shaye-shaye ya nufi toilet, sai da taji shigarsa sannan ta dago kanta, jikinta duk a sanyaye ta soma gyara masa dakin bed din ta karkad'e! ta dauke masa wayoyinsa ta ajiye kan drwar sannan ta gyara shinfidar gado, ta gyara pillows din tsaf sannan ta nufi gurin takalmansa ta tsunga tana gyara masa ya fito daga toliet din daure da towel jikinsa duk ruwa har kansa.
Ganin ta tare masa hanya ya sanya ya d'an yar fa mata ruwan dake hannunsa. A zabure! ta d'ago kanta tana kallonsa, fad'uwa ta kusayi ganinsa tsaye 'ki kam! a kanta daga shi sai guntun towel iya cinya, da sauri ta dafa hannayenta a kasa tayi kas da kanta, tsigar jikinta na faduwa.....Wucewa yayi ya nufi mirror ya soma gyara sumar kansa

Kafafunta na rawa ta mike ta shiga toilet din, wanda girmansa da tsaruwarsa ya burgeta sai dai kaca!kaca! yake babu gyara panties d'insa gajerun wandunansa vest duk gasunan cikin wani kwando mai tsayi, ruwa ta tara ta zuba kilin ta soma wanke masa kayan, tana tsaka da za'kulo kayan cikin wandon ta ciro breziya a ciki.
Da sauri ta shiga dubawa tana so ta tabbatar, duk da cewar bata fara saka breziya ba amma tasan mata ke amfani da ita, shin me ya hadashi da ita?? Idanunta suka kawo ruwa cike da takaici ta jefar da breziyar ta tattaketa a gurin, ta cigaba da wankin tana goge hawaye, bayan ta gama ta wanke toilet din tsaf! ko ina sai kyalli yake yi, tana kokarin fita ya shigo yana sanye da vest baka da short boxer, idonsa ya sauka kan breziyar data jefar a bakin 'kofa, ya jima yana kallon breziyar  kafin ya dauke kansa yana ta'be baki! breziyar Titi ce tun ranar da tazo gidan ta manta da ita, Toleit din ya shiga bi da kallo yana yaga 'kananun kayansa a shanye ga toilet din sai wani 'kamshi yake,  Yace."Ke waye ya saki wannan aikin."? Muryarta na rawa tace"Babu kowa." 'Dan d'age gira yayi yace."Ba zance miki sannu ba tunda ba saki nayi ba." Hanya ya bata  ya nuna mata da hannu, Tazo ta giftashi,  yace."'Dan tsaya." Tsayawa tayi tana kallonsa da nara naran idonunta, Ya kalli breziyar Titi ya dago kansa yace"Dauki wannan da kika jefar ki wanke itama tawa ce."
Bata san sanda ta watsa masa wani mummunan kallo ba. Tace..........

*SABODA 'KORAFE 'KORAFEN DA NAKE SAMU YASA NA DAWO DA VIP GRUOP #600 A MAIMAKON 1K WANDA SUKA TURO MUN 1K KUYI MUN AIKIN GAFARA VIP #600 NE YANZU DUK ME BUKATA SHIGA VIP SAI TA TURO #600 NAGODE*

*Idan kika futar mun da littafi ni kuma ba zan fasa daina neman sakkaya gurun ubangiji ba, kamar yanda kika shiga hurumi na kema Allah ya dagula dukkanin al'amuranki*

*Kika had'amin da decomnet na wannan book din bada izina na ba Allah ya dagula miki al'amuranki kamar yanda kika dagula nawa*

*Masu siyar mun da books Ubangiji Allah ya wargaza shirinku akaina Allah ya gajiyar daku ya hanaku kudin data*

Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali 'Yar uwa

Idan kina so ki biya ki sameni ta wannan numbar a Wsp
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/16/20, 9:05 AM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
22
"Wallahi bazan wanke wannan ba, ka kira me ita tazo ta wanke kayarta."Tafad'a tana d'an turo bakinta. Mamaki ta bashi sosai ya 'kure ta da ido yana tsuke 'karamin bakinsa,  tattare girarsa yayi ya d'an tura 'kirjinta da nashi yace."Ni nake baki umarnin kiyi abu kina cewa ba zakiyi ba kin san halina kuwa."? 'Kwal-'kwal tayi da ido kamar za tayi kuka tace"Ni ba 'kin bin umarninka nayi ba kawai ba zan wanke ba ne ai ba taka bace."
Yace."Waye yace miki ba tawa bace? ko an fad'a miki bani da nono nima."? Da sauri ta sunkuyar da kanta gabanta na fad'uwa jin abinda ya fad'a. Ya d'an sake matsarta yana tsuke fuska yace."Ki dauka ki wanke min rigata." Asiya ta matsa gefe ta rantse da Allah ba zata wanke rigar nonon wata 'yar iska ba." A d'an fusace! yace."Taurin kai zakiyi mun ko."? Girgiza kanta tayi tana ja da baya ganin yana nani'karta Yace."dauka ki wanke tun banyi miki zigidir a gurun nan ba."! jikinta ya shiga kyarma!! ta sunkuya kamar zata dauki rigar......Da sauri tayi nufin guduwa ta karkashinsa yayi saurin  matseta da tsakanin kafafunsa, Hannusa ya saka ya dagota. Hawaye suka wanke mata fuska, Asiya akwai gaddama da saurin kuka. Haushi ta bashi sosai!! Ta rintse idonta jikinta sai kyarma yake! Kallonta yake sama da 'kasa  ya d'an lashi le'bansa na 'kasa  ya saketa ya juya ya fita daga toilet din, ajiyar zuciya ta sauke bayan fitarsa daga toliet din, ta fito simi-simi yana zaune gefan bed da cup tea a hannunsa ya bita da kallo 'kasa-'kasa har ta fice daga dakin..............Sai da ya dauki kusan mintina talatin sannan ya sauko 'kasa, ya zauna suna hira da Mommy, Asiya na zaune gefe tana duba litattafanta na makaranta, Mommy tace"Myson ka yanke shawara ne." Shuru yayi fuskarsa kan wayarsa, shifa sam baya son irin wannan kutsen da Mommy ke masa baya kaunar auran zumunci saboda gudun 'bacin sa.
Yace."Mommy yanzu idan na auri d'aya 'yayan 'yan uwanki kina ganin zumuncinku ba zai 'baci ba."
Tace."Haba myson sai dai zumunci ma ya gyaru d'azu bayan sakkowa ta daga gurunka munyi waya da Auntyku Jamila nayi mata bayani sosai zakaje gurun  Ummi sai ku dai-dai ta da ita kasan dai Ummi bata da makusa." Cikin zuciyarsa yace."Mommy kenan Ummi bata da makusa amma ni ba tayi min ba, amma a fili yace."To Mommy tunda kina so haka za'ayi zanyi kokari naje insha Allah."
Asiya da tunda suka fara maganar jikinta yayi sanyi kwata kwata ta daina fahintar komai, rufe littafin tayi a hankali ta mike tabar gurun, sama ta haye ta kwanta kan bed tana kallin clling hawaye ne ya soma zuba a fuskarta, wannan irin son da take masa yana damunta, ya za tayi idan yayi aure tana kishinsa da bala'in kishin duk macan data kusanceshi.
pillow ta rungume tana juye juye da tunanin rayuwar data jefa kanta.

****
Kwana ki suna ta turawa cikin sati biyu da Prof ya d'ibarwa Hafeez an ci kwana goma sha biyu saura kwana biyu, wa'adin ya cika, ta 'bangaran Hafeez kullum jiya iyau! bai tsayar da magana d'aya, kullum Mommy fama take dashi yaje su gaisa da Ummi 'yar gidan kanwarta sai yace zaije insha Allahu shi ya manta iya adadin kwanakin da aka bashi sabgar gabansa kawai yake, tsakaninsa da mahaifin nasa kuwa babu yabo babu fallasa gaisuwa ce kawai ke hadasu ko sun hadu a ofis kowa sabgar gabansa yake yi Hafeez ya dan damu kawai yana daurewa ne, amma yanda Daddyn nasa yayi watsi dashi abun yana masa ciwo.

Yana tsaka da aiki a ofis Kiran Prof din ya sameshi, tilas ya ajiye abinda yake ya nufi ofis din mahaifinsa, zama yayi kan kujera yana fadin"Daddy barka da aiki."

Prof na jinsa ya shareshi hankalinsa na kan wasu takardu da yake dubawa ta cikin gilashin dake sakaye da idonsa, Hafeez ya 'kura fuskarsa ido ganinta yayi a tamke....'Kasa yayi da kansa, Yace."Daddy ka aika kirana." Prof ya ajiye takardar hannunsa ya zare gilashin idonsa ya kalleshi, a nutse yace."Ina fatan baka mance cewar gobe ne wa'adin dana d'ibar maka zai cika ba." Ya d'an d'age girarsa yana kallonsa yace."Daddy wane wa'adi ka d'ibar mun." ? Prof ya daure fuska! yana kallonsa yace."Kana son  ka raina mun hankali ko Hafeez."?
Shima gyara fuskarasa yayi bbu wasa a tare da yace."Yace."Daddy serious  nake tambayar ka wa'adin da kake magana akai wallahi na manta."
Prof ya shiga kallonsa yana mamaki! wato shi yana  zaune gawo yana lissafi ashe wanda yake yi dominsa ya mayar dashi shashasha!! Tebur! d'in gabansa ya buga da karfi! har sai da gilashinsa da ajiye ya fad'o 'kasa, Ya mi'ke tsaye yana nuna Hafeez d'in da d'an tsayansa yace." Ka shiga hankalinka wallahi! kana ci kana sha a 'kar'kashin dukiyata kanayin duk abinda kake so, amma kake 'kokarin ka maishe ni sauna! shashasha ko!! To ka kiyayeni wallahi! Ka kuma bud'e kunnuwanka da kyau kajini a shirye nake da duk wani abu da zakayi kuma a tafin hannuna kake, na baka dukkanin lokacin da ya dace ka kawo matar da zaka aura baka kawo ba, to ka saurarani da kyau! gobe kwanakin ka zasu cika daga yau zuwa gobe da safe idan banji gamsasshiyar magana daga gareka ba zaka ga irin hukuncin da zan yake a kanka."!!!
Ko gezau! baiyi ba da jin maganarsa, Yace."Daddy kayi mun afuwa  ka 'kara mun sati guda insha Allah zan maka gamshashshiyar magana."
Tebur din dai ya sake bugawa da karfi yace."Kasan halina ni ba lusari bane bana magana biyu wallahi wallahi babu wani lokaci da zan kara maka, ka tashi ka bani guri na gama magana."!!! Mi'kewa yayi ya fita daga ofis din ransa a mugun bace!
Yana zama a ofis Titi ta shigo, zagayawa tayi ta tsaya kusa dashi ta dafa kafadarsa a hankali tace"Sweet heart meke faruwa ne kwana biyu naga kamar kana cikin damuwa ka fad'a min ko ina sa shawarar da zan baka."

Zaunar da ita yayi kan cinyarsa ya dora kansa kan kirjinta yana sauke zazzafar ajiyar zuciya, Titi ta shiga shafa sajan fuskarsa tana fada mishi kalamai masu sanyi, wanda suka sanya ta rinjayeshi har yaji yana sha'awar a fada mata abunda ke faruwa.......Mikewa tayi da sauri tana tana kallonshi, sai kuma hawaye ya wanke mata fuska! bakinta na rawa tace"Hafeez aure za'ayi maka ? ma yasa ba zaka fad'awa Yallabai ka za'beni a matsayin matar auranka ba,idan ka amince zaka aureni ni kuma nayi alkawarin musulunta." Ya dinga kallonta da jajayen idonsa,  hakika idan kwai macan da ta cancanta ya aura to Itace, saboda shine namijin na farko wanda ya fara keta mata alfarmarta,   zai iya auranta a haka ko dan ya tsirarata da ita daga kan addinin da take, amma hakan ba zata ta'ba faruwa ba saboda yafi kowa sanin halin mahaifinsa mutum ne masifaffe mai a'kida! koda wasa yasan ba zai ta'ba amince masa ya aureta ba, karshe ma idan yaje masa da maganar yaci masa mutunci
Hannunta ya ri'ke ta fizge hannunta tana kuka tace"Duk wasu alamu sun nuna min cewar ba zaka amince da bukatata ba, tun haduwarmu ta farko nake neman wannan alfarmar a gurinka, meye bani dashi na matantaka? na cika mace ta ko'ina! Hafeez bana kaunar irin zaman da muke da kai shine dalilin da ya sanya nace muyi aure tunda ba haramun bane!  amma naga kai kwata kwata ka daukeni a matsayin abokiyar jin dadinka, wacce duk ranar da bukatarka ta taso ta ka neme ni dana biya maka ita, ina sonka shiyasa na ba mallaka maka mutuncina." Tana hawaye take wannan maganar.
Yace."Titi aure tsakanina dake bazai ta'ba yiwu ba tuntuni na fad'a miki amma saboda naci kin'ki ki gane! shin wai wace irin mu'amula ce bana yi tare dake? to idan na aure ki ma irin abinda zanyi dake kenan! nasan halin mahaifina ba zai ta'ba amincewa na aureki ba, kiyi hakuri mu cigaba da mu'amularmu, kina da babban matsayi a gurina,  dan saboda nasan  nine na fara saninki. Zan cigaba da kulawa dake tamkar kina a matsayin matata! kuma ina me tabbatar miki da cewar babu wata 'ya mace da zata sanya na juya miki baya koda kuwa matata ta aure ce ki kwantar da hankalinki .'
Jin wannnan maganar, sai Titi ta goge hawayenta taje ta rungumeshi 'kam! tana sauke ajiyar zuciya.....

Prof na komawa gida ya rufe Mommy da fada ta inda ya shiga bata nan yake futa ba Mommy ta dinga bashi hakuri da fadin itama ba laifinta bane kullum sai tayi masa maganar baya bata gamsasshiyar amsa, ta fada masa cewar har cewa tayi yaje galadanci ya duba cikin yayan yan uwanta ya zabi guda, ya nuna mata yaje ashe beje ba, ta nuna masa itama tana jin ciwon abinda hafeez din keyi dan dai babu yanda za tayi dashi ne.'' Prof yayi kwafa yana ji kamar ya sallama Hafeez din ya huta, ya kalleta cike da magana daya yace."Gobe ce rana ta karshe a gareku dake dashi idan baku zo mun da gamshashshiyar magana ba to ku saurari dukkanin hukuncin da zan yanke.
Mommy tace"Dukkanin abinda kayi a kansa dai-dai ne tunda baya jin  magana sai na zuba masa ido nayi iyakacin abinda zanyi.''

Hafeez kam kwashe wayoyinsa yayi bayan fitar Titi yayi kwance kan sofa dake ofis dinsa yana sakawa da kwancewa bakin ciki da damuwa sun taru sunyi masa mugun yawa suna so su tawarwatsa masa zuciya, yaji masifar ciwon gorin da mahaifin nasa ke masa akan dukiyarsa, shikkenan tunda yana aiki ne a karkashinsa ya daina ta'ba masa kudinsa shima ya sanya shi cikin ma'aikatansa ya dinga biyansa albashinsa yasan guminsa yake ci! Allah baice dan ka haifi mutum ba ka dinga tursasa masa rayuwarsa shikenan babu wani abu da zaiyi shi dan karan kansa sai an 'kalubance shi wannan wace irin rayuwa ce.? 'bacin ran wannan abu ya sanya masa zazzafan ciwon kai da zazzabi! gabadaya bai san yamma tayi ba ma'aikata duk sun watse sai masu gadi shi yana ofis a kwance cikin halin damuwa da ciwo.

Tun bayan sallahr isha'i Mommy ke kiran wayarsa bata shiga duk ta shiga cikin damuwa, sosai Prof na kallonta ya shareta, yana ganin itace take wahalar da kanta kan Hafeez shi yana so ya dora matw ciwo ne, shiyasa ko 'kala bece mata ba. yana kallonta ta hau sama da wayarta a hannunta.

Kanwarta anti Jamila ta kira suka gaisa tace"Jamila Hafeez yazo kuwa sun dai-dai ta da Ummi." anti Jamila tace"Wallahi baizo ba anti kullum cikin tunanin zuwansa muke dan har babansu Na fad'a masa baki ga yanda yayi murna da al'amarin ba, itama Ummi d'in na lura tana son Hafeez din." Mommy tace"Jamila na rasa ya zanyi da Hafeez wallahi taurin kaine dashi kamar na Ubansa, kinga gobe wa'adin da Prof ya d'iba zai cika kin san halin Prof dai ba sai na fada miki ba yace idan bai zo masa da gamshashshiyar magana ba to zai yanke masa hukuncin hadashi aure da duk wacce yayi ra'ayi." Anti Jamila taji gabanta ya fadi tace"To ya za'ayi yanzu gaskiya anti ina so ayi wannan auran domun karfafa zumuncin mu." Mommy tace"Wallahi ni duk kaina ma ya daure na rasa ya zanyi, da tun lokacin da nake cewa dashi yazo an tsayar da magana da duk haka bata taso ba gashi yanzu bai dawo gida ba ballantana naji ya ake ciki, duk wayoyinsa a rufe." Anti jamila tayi shuru tana sauke numfashi.

Hafeez kam na can kwance a ofis bai san duniyar da yake ciki ba dan wani irin bacci ne me  nauyi ya daukeshi  bacci mara dad'i mai cike da mafarkai marasa kangado, bai tashi farkawa ba sai kusan sha d'aya da rabi na dare, ya tashi da mataccan jiki kamar wanda akayi wa shegan duka duk ga'bobin jikinsa sun saki, har yanzu kansa ciwo yake masa, sosai ya dinga mamakin baccin da yayi!! ya jima zaune dafe da kai kafin ya kalli agogon hannunsa, ya mike a jigace ya nufi toilet din dake cikin ofis din alwala ya dauro ya fito yazo ya tada sallahr magariba da isha'i ya gabatar ko addua baiyi ba ya mi'ke da tunanin abinda zaije ya tarar a gida yasan suna can a tsaitsaye suna jiran dawowarsa sai kace wani yaro karami! Shuru

Koda ya fito ko ina shuru sai hasken lantarki a ko'ina, kai tsaye motarsa ya nufa,  Da sauri daya daga cikin sucurities din dake gadin gurin, ya karasa inda yake, cikin dan mamaki yace."Yallabai dama kana ciki ashe? Hafeez ya gyada kansa yana kokarin bude mota yace."Ina ciki wallahi bana jin dadi ne kuma bacci me nauyi ya daukeni sai yanzu na tashi."
Yace."Ashsha! Allah ya sawa'ke yallabai." Key din motar ya mika masa yace."Ya tukashi ya kaishi gida baya jin kwarin jikinsa, Da sauri ya kar'bi key din, Ya bude motar ya shiga, ya kunna suka fita daga cikin company

Ganin yanda Mommy ta tashi hankalinta da damuwa ya sanya Prof din sakkowa 'kasa ya rufe ta da fad'a! tare da bata umarnin tashi taje ta kwanta, idan dan Hafeez take takura kanta da hana kanta bacci to shi ba zai fasa abinda ya kudurta ba."
Mommy babu yanda ta iya haka ta mi'ke tabi bayansa taje ta kwanta ba dan tayi bacci ba sai dan tunanin abinda zai faru gobe.

Har cikin gida aka kawo Hafeez, ya fito yana dan nazari kafin ya kalli direban yace."Ka koma da motar babu damuwa." Yace."To Yallabai Allah ya kara sauki! Hannunsa ya daga masa cikin tararrabi da faduwar gaba ya nufi cikin gidan.

Shuru babu kowa a palon ga duhu! da alama masu gidan sun jima da bacci! bai damu da cin abinci ba ya haye samansa ya zube wayoyinsa kan drwar,  takalmansa kawai ya cire ya kwanta kan bed ba tare da ya cire kayan jikinsa ba, 'kudindinewa yayi cikin bargo yana rawar jiki da cije lips d'insa......

*SABODA 'KOFARIN KU YASA NA DAWO DA VIP GRUOP #600 GA MAI BUKATAR VIP GRUOP ZAI TURO #600 WANDA KUMA YA TURO #300 DA FARKO ZAI SAKE TURO #300 SAI A MAI DASHI VIP GRUOP, NAGODE*

*Idan kika futar mun da littafi ni kuma ba zan fasa daina neman sakayya gurun Allah ba, kamar yanda  kika shiga hurumi na kema Allah ya  dagula dukkanin Al'amuranki.*

*Ka/ki had'a mun decoment na wannan book din bada izini na ba Allah ya dagula miki al'amuranki kamar yanda kika dagula nawa.*

*Masu Siyar mun da books Ubangiji Allah ya wargaza shirinku a kaina, Allah ya gajiyar daku ya hanaku kudin data.*

Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali 'Yar uwa.

Idan kina so ki biya kudin wannan littafin to sai kiyi min magana ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/16/20, 9:05 AM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
23
Mommy ba tayi wani baccin kirki ba saboda fargaba da zullumi, Prof na fita sallahar asubahi ta sakko kasa, kai tsaye benan Hafeez ta nufa tasan mybe bayan barinsu palon ya shigo, tana tura 'kofar dakin ta bud'e! ta shiga dakin da sauri ta maida kofar ta rufe! fitila ta kunna ta hangoshi kwance a bed ya lullube jikinsa da bargo, Kansa taje ta tsaya ta d'an d'aga murya tana kiran sunansa. "Hafeez."! Sai da ta kirashi sau uku sannan ya bude idonsa, cikin mayan bacci da zafi zazzabi yake kallonta, Mommy ganin yanda 'kwayar idonsa ta jirkice tayi jawur! sai gabanta ya fad'i! Zama tayi kusa dashi ta d'ora hannunta saman goshinsa, Wani irin zafi! rau taji tayi saurin cire hannunta, murya na rawa tace" Hafeez so kake ka kashe kanka a kan abinda be kai ya kawo ba." ! Shuru yayi kawai yana kallonta a wannan lokacin da zai samu yayi kuka  da zai so hakan saboda yanda yake jin zuciyarsa nayi masa wani tu'ku'ki! Mommy tace" Me yasa jiya ka kashe wayarka kuma baka shigo da wuri ba. Na jima a palo ina jiran dawowarka sai hakura nayi naje na kwanta.
Ya d'an dage girarsa guda yana d'ora hannunsa a goshinsa yace."Mommy bani da lafiya wallahi ban san sanda bacci ya daukeni a  ofis ba."
Tace."Ba sai ka fad'a ba myson yini guda gashinan duk kammaninka sun sauya wannan wace irin rayuwa ce."Ajiyar zuciya ya sauke ya zare bargon jikinsa cikin karfin hali yace."Mommy bari nayi sallah sai muyi maganar nasan abinda ke damunki." Ta bishi da kallo yana tafiya yana had'a hanya kamar d'an maye............Sauka tayi 'kasa lokacin gari ya danyi haske dan har Ladidi mai aiki tazo ta shiga kicin din ta fad'a mata abinda za tayi musu na kari ta fito ta zauna a palon tana jiran sakkowarsa.

Hafeez kam na shiga toilet amai ne ya kece masa, ya dukufa ya dingayi kamar zai amayar da 'yayan hanjinsa, sosai ya galabaita! ya daddafa yayi wanka  da alwala ya fito, ya tada sallah, koda ya idar da sallahar kwanciya yayi kan daddumar a maimakon ya sauka 'kasa ya ma manta da maganar Mommy d'in jikinsa yayi wani bala'in rikicewa."

Prof ya shigo cikin jallabiya fara da carbi a hannunsa, ya ga Mommy zaune cikin damuwa, bai wani nuna damuwarsa ba ya zauna kujerar dake fuskantarta
Mommy cikin 'kokarin kauda damuwar dake damunta ta soma gaisheshi ya amsa cike da kulawa da tambayarta rashin bacci! Kallonsa kawai tayi ta gaza cewa komai! Yace."Jiya haka kika yini kina juye juye kin kasa bacci haka kawai kin dauki damuwar wanda bai dameki ba kin saka a ranki idan wani ciwo ya kama ki ina mai tabbatar miki da cewar shi wanda kikeyi dominsa bai dame shi ba."

Tace."Haba Yallabai ba haka bane wallahi ni bana son inga kuna samun sa'bani kaida d'anka, duk sanda ka tsaya kai da fata kan magana d'aya shima Hafeez d'in sai ya tsaya kai da fata da maganarsa a rasa wanda za'a tursasa a cikinku ina ganin ta wannan gefen kunyi tarayyar hali kai da Hafeez d'in, Ka yafe min amma wannan kafiya da  a'kidar da kukeyi bata da dadi wallahi."
Prof ya zuba mata ido yana kallo yayi wani kici kici da rai! Yace." Rahma ni kike kira mai kafiya da taurin kai yau."!? Mommy tayi kasa da kanta tace "Ban fadi wannan maganar ba domin in 'bata maka rai! Kayi hakuri."!
Girgiza kai ya shiga yi yana kallon 'kasan kafet tsayin mintina biyar babu wanda yace komai, Ya d'ago kansa yana kallonta, Yanda taga fuskarsa sai da gabanta ya fad'i! Yace." Ya shigo gidan ko kwana yayi a waje."!? Da sauri tace"Yana sama yanzu na sakko baya jin dad'in jikinsa ne." Yace."Abinda ya dame ku ne keda shi, ina so dai in tabbatar miki da cewar babu gudu babu ja da baya, wallahi! wallahi! wallahi! wannan maganar da zan furta ta a yanzu mutukar kika ga bata tabbata to ki 'kaddara bana raye a duniya, Hafeez bashi da mata Sai *Asiyatu* Mommy ta kaleshi cike da d'umbun mamaki! bakinta na rawa tace"Yallabai wannan irin hukunci ne? yarinyar da ba'asan cikakken asalinta ba ita zaka aurawa d'anka! kasan halin Hafeez ba zai ta'ba amincewa da wannan abunba, kuma kasan basa jituwa da yarinyar nan wallahi bana so  wani mummunn abu ya faru ta sanadiyar wannan abun, Hafeez ya riga ya tsayar da matar aure Ummi 'Yar gidan Jamila 'kanwata, yau dama yake cewa zaiyi maka bayani sai aje a nema masa auranta."
Mi'kewa yana mata wani irin kallo yace."Babu abinda ya dameni da wannan maganar ni me yasa ke kin san da maganar tuntuni baki fad'a mun ba sai yanzu! Ku wannan abun ya dama ni dai na gama magana idan yaga yana da ra'ayin auransu duka sai ya aura dama Ita Asiyatu nan gabana nake so ta zauna ko bayan daurin auran saboda karatun ta Ita Ummi d'in  idan ya amince zai zauna dasu sai ta tare a gidansa, kafin ita Asiyan ta kammala makaranta." Mommy bakinta ya mutu murus! ta bishi da kallo kawai jikinta duk yayi sanyi anya kuwa Hafeez zai amince da wannan had'in nasa da Asiya? Gaskiya akwai babbar matsala a nan gaba

Mi'kewa tayi da sanyayyan jiki ta haura saman Hafeez d'in ta tura kofar dakin ta shiga......Ganinsa kwance kan dadduma yana rawar jiki ya sanya ta 'karasa kusa dashi da sauri ta taraiyayoshi jikinta tana tatta'bashi! Hafeez  ta kira sunansa da 'kyar ya bude  idonsa ya kalleta, ya mayar ya rufe yana rike hannunta, zafin hannunsa ya sanya jinin jikinta tsinkewa, Prof na nema ya kashe dansa da zafin zuciyarsa, Kansa dake cinyarta ta ajiye kasan daddumar da sauri ta mi'ke, fita tayi daga dakin ta haura samansu  nan ta tarar da Prof din ya fito daga toilet da alamar wanka yayi.
Tace."Yallabai jikinsa fa Yayi tsanani wallahi zazzabi mai zafi ne yake damunsa.
Cikin tsantsar 'bacin rai! yace."Rahma idan kika sake yi min wata magana kan yaron nan ranki zaiyi mummunan 'baci! Keda kika ga zaki iya wahalar da kanki a kansa sai kije kiyi tayi ni ba yaro bane duk wani shiri da 'karyar da Hafee zaiyi a tafin hannuna yake."
Yana kare maganarsa ya wuce sif domin shiryawa, Mommy ranta ya 'baci sosai amma bata nuna ba ta dauki wayar shi dake bed ta kira Famly dactor su dr Nasir ta shaida masa abinda ke faruwa, tana gama wayar ta ajiye ta kama hanya ta fita daga dakin ko bi takansa ba tayi ba.......Tana sauka 'kasa taga Farhana da Asiya sun shirya tsaf! suna kan dainning suna jiran sakkowarsu....Ganin yanayin Mommy din ya sanya duk jikinsu yayi sanyi Farhana tace"Mommy har yanzu bro bai shigo gida ba." A sanyaye Mommy tace" Gida ya kwana sai dai bai da lafiya zazzabi ke damunsa kozo muje dubashi yana sama a kwance."
Asiya taji gabanta ya fad'i Innalilihi ta ambata a zuciyarta, da sauri ta mi'ke tsaye! dan har sai da Mommy tayi mamakin shiga damuwarta, Saman Hafeez din suka nufa kai tsaye.

Yana nan kwance kan daddumar idonsa a rure yana jawo numfashi da kyar! Jin shigowarsu ya sanya ya bude idonsa, dishi-dishi! yake ganinsu saboda tsanin ciwon kan dake damunsa Mommy ta kira sunansa Hafeez sannu." Ya d'an d'aga kai a hankali yace."Mommy rufe ni da bargo sanyi nakeji." Farhana taje ta dauko bargon tazo tasa masa a jiki tace"Bro sannu." Hannunta ya ri'ntse cikin nashi, da kyar yace."Baby...! Sai ta sa kuka! Asiya kam tsaye tayi a kansa duk jikinta ya shiga ji tayi komai na duniya ya sire mata rabin ranta babu lafiya....Mommy tace"Yanzu Dr Nasir zai zo ya dubaka Hafeez dan Allah ka daina saka damuwa a ranka komai kaga ya faru mukaddari ne."
Yace."Mommy nifa wallahi ba auran da Daddy zaiyi mun ne ke damuna ba illa maganganun da yayi min masu muni jiya a ofis duk sanda na tuno sai naji tamkar kaina zaiyi bindinga!!! Mommy tace"Kai dashi kun saba irin wannan to meye kuma nasa abu a rai tunda kasan halinsa." Cije le'bensa yayi kawai yayi shuru zuciyarsa nayi masa wani irin suka!! Dakin yayi shuru kowa da abinda ke sa'kawa a zuciyarsa.
Wayarsa dake kan drowar ta soma ringing Yayi saurin d'agowa suka had'a ido da Asiya dake kusa da inda wayar take a tsaye! fuska ya 'bata ganinta,  kafin ma yayi magana ta d'auki wayar ta mi'ka masa,  ita tausayi ma yake bata sai dai kuma maganar auran nan nasa nasawa taji ta tsani rayuwar da takeyi a duniya, idan akwai abinda ta tsana to bai wuce taji ana wannan maganar ba.
Safna ce take ta kiransa tun dazu bai dauka! Mommy ta kalleshi tace"Waye wannan yake kiranka da sanyin safiya."! Cikin sauri ya datse kiran wayar yace"Friend d'ina ne Isha'k! Mommy tace"Ayya Allah sarki ba sai ka daga kayi masa bayanin baka jin dadi ba." Yace."Mommy rabu dashi kawai."
Wayar ya mi'ka mata, ita kuma ta mi'kawa Asiya wayar tace ta ajiye masa kan drowar Asiya na 'kokarin ajiye wayar text messenges ya shigo ga abinda ta gani a rubuce.

_Haba Hafeez wannan wane irin wulakanci ne kakeyi min? nasan nayi maka laifi amma ai na baka hakuri to ba sai ka hakura ba, wallahi kwana biyu ina tsananin kewarka da sha'awarka! ka riga ka saba min da salon soyayyark,  jikina na bukatarka ina so kazo ka tsotse min inda ke mun 'kai'kaiyi duk sanda na tuna da salon soyayyarka nakan shiga mugun hali, gabakidaya maza kallon 'yan rakiya nake musu mutukar na tuna da kai! dan Allah kayi hakuri kazo wallahi nayi maka tanade tanade masu kyau! sai na shanye maka duk ruwan dake jikinka._

Asiya taji wani lafiyayyan gumi! na tsatstsafo mata a jiki, wasu maganganun ta fahinta wasu bata fahimce su, ta dai fahimci duk wacce tayi masa wannan text din ba mutubiyar arziki bace, tana zargin tana daga cikin lalatattun matan da yake nema! ji tayi idanunta ya ciko da ruwan hawaye sai kawai ta dukufar da kanta 'kasa tana fad'in"Innalilihi wa'ina ilaihi raji'un!

Mommy ta kalli Farhana da fad'in "Ki sauka kasa ki gani idan Dr ya iso sai ki shigo dashi." Farhana ta cire hanunta dake cikin na Hafeez din ta sauka kasa, nan taga Prof cikin shirin fita dan har yayi break dinshi Ga Dr Nasir ya iso suna gaisawa,
Tace."Daddy an tashi lafiya."? Ya amsa cike da kulawa yana nazarinta  kafin yace."Ina Asiya baku wuce makaranta ba." Kanta a 'kasa tace "Tana sama Mommy ce tace mu duba Yaya Hafeez bai da lafiya." Tsaki yaja yace."Maza hau kice ta sakko ku tafi bana son shiririta."  Juyawa tayi da nufin komawa saman Dr Nasir ya rufa mata baya, shi kuwa Prof ficewarsa yayi ba tare da yayi tunanin zuwa duba jikin Hafeez din ba, dan duk a tunaninsa 'karya Hafeez din yake.

Dr Nasir na ganin yanayin jikin Hafeez din da rashin kwarin jiki yagane yana bukatar ruwa a jikinsa, dan haka sai ya daura masa ruwan kana yasa shi dole yasha tea mai kauri sannan ya bashi magani, Ya kalli Mommy yace."Zazzafi ne mai zafi! ya jima yanayin sa a tsaitsaye shiyasa ake so da mutum da yaji shigar ciwo ya nemi matakin kare kansa ba sai ya kai ga kwanciya ba amma dai duk da haka da akwai damuwa itace kuma ta haddasa masa ciwon kai mai tsanani."! Mommy tace"Insha Allah tunda ka d'orashi kan magani za'a dace." Dr Nasir ya had'a kayan aikinsa yayi musu sallama ya tafi bayan ya nunawa Mommy yanda za tayi ta cire masa ledar ruwan idan ya kare.....Hira sukeyi jefi jefi Mommy sai shawarwari take da zuciyarta, shin ta fada masa halin da ake ciki ko kuma dai ta bari idan ya warware ta sanar masa, sai kawai taji muryarsa na fad'in "Mommy kiyi hakuri da tsaikon da aka samu ta'bangare na insha Allahu tinda kina son aurena da Ummi zanyi kokarin naje muyi magana da ita, yanzu ki sanar da Daddy cewar ita na za'ba a matsayin matar aurena."
Mommy ta sauke ajiyar zuciya mai zafi, tace."Myson nagode sosai ka amince zaka auri Ummi domin zumuncinmu ya sake 'kulluwa da kanwata, Allah yayi maka albarka, sai dai kuma hanzari ba gudu ba." Idonsa lumshe yana so yayi bacci yace."Ban fahimci wannan hausar ba Mommy." Murya a sanyaye tace" Yanzu kafin na shigo gurina Muka gama magana da Daddynku, ya riga yayi maka matar aure, idan kuma kana ganin zaka iya had'a mata biyu shikkenan."   Kallonta kawai yake yi bakinsa yayi masa nauyi sosai ya rasa  da wace kalma zai fara magana, Yace."Mommy wannan maganar bata da tushe ballanta makama! Wane irin mata biyu so ake tension ya kashe ni kenan? Ko wacece wannan dole tayi hakuri! aure dai yake so nayi shikkenan zanyi na amince zan auri Ummi magana ta 'kare dama yau ne wa'adin kwanakin da ya d'iba zasu cika, kuma kinyi masa magana yace ga za'binsa  to ni bazan had'a mata biyu ba gaskiyar magana kenan."
Tace."Myson bani da 'kwanjin da zan kare kaina gurun Daddynku, bana zuga ka 'kokari nake ako da yaushe kayi masa biyayya amma kullum cewa yake nike zuga ka nake daure maka gindi! yanzu idan yaji cewar ka d'auki Ummi ka bar za'bin da yayi maka kaga sai zarginsa ya tabbata dole kayi hakuri ka amince da bukatarsa ka had'asu ka aura duk su biyun........Gabakid'aya ma ji yayi yaji sau'ki! ya soma 'kokarin mi'kewa zaune yana 'kokarin cizge! ruwan dake jikinsa,   Lalla'abashi tayi ya kwanta, yana wani irin gumi!! Yace."Mommy wai wannan wace irin rayuwa ce uhum? ni zan tattara kawai na bar muku garin na huta! Ni banga yarinya ba,  ban san a inda take ba sai ace za'a daura min aure da ita wannan bayi bane Mommy Ummi nasan ta  'Yar uwata ce  Ita wannan da yake 'kokarin had'ani da ita banta'ba ganinta ba, haba! sai kace a zamanin jahiliyya nifa namiji ne ba mace ba da za'a dinga yi min kutse!! Mommy ni na gama magana. Ummi na za'ba a matsayin matata idan Daddy ya sake ya d'aura min aure da koma wacece in ba Ummi ba to a ranar zan saketa."!!!!

*SABODA 'KOFARIN KU YASA NA DAWO DA VIP GRUOP #600 GA MAI BUKATAR VIP GRUOP ZAI TURO #600 NAGODE*

*Idan kika futar mun da littafi ni kuma ba zan fasa daina neman sakayya gurun Allah ba, kamar yanda  kika shiga hurumi na kema Allah ya  dagula dukkanin Al'amuranki.*

*Ka/ki had'a mun decoment na wannan book din bada izini na ba Allah ya dagula miki al'amuranki kamar yanda kika dagula nawa.*

*Masu Siyar mun da books Ubangiji Allah ya wargaza shirinku a kaina, Allah ya gajiyar daku ya hanaku kudin data.*

Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali 'Yar uwa.

Idan kina so ki biya kudin wannan littafin to sai kiyi min magana ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/17/20, 10:25 AM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
24
Da jin maganar dake fitowa daga bakinsa sai gabanta ya fad'i! tace."Myson wannan ba lafazi ne mai kyau da amfani ba  kada ka kasance cikin sahun maza masu saurin sakin matansu, tun ba'a daura auran ba kana irin wannan furucin inaga an daura, Ni dai idan kana kaunar kwanciyar hankalina da zaman lafiyata ka hakura ka kar'bi wannan auran idan ba so kake nawa ya mutu ba."
Komawa yayi ya kwanta zuciyarsa nayi masa wani irin turiri! Mommy kuwa sai rarrashinsa take da kalamai masu sanyi, yace."Mommy san kin san ko wacece yarinyar da zai aura min nima kuma jikina ya soma fada min itace wallahi wallahi Mommy ba zan auri bazawara ba." Tace"Myson baka da lafiya ka daina daga muryarka."
"Mommy ni lafiyata lau! Yafada yana tsuke karamin bakinsa, Mikewa tayi tace" Ni dai na fada maka myson kada ka bijirewa umarnin mahaifinka." Ya mike zaune yana kallonta tana kokarin bude kofa ta fita, yace."Mommy yarinyar nan ce Asiya ko."? Taji wani faduwar gaba, kai ta d'aga masa. alamar  eh! "No Mommy No."!!! Yafada yana dirowa daga gadon! Cikin hayaniya yace." Mommy wai me nayi masa ne zaiyi min haka ya rasa da wacce zai hadani aure sai da wannan kaxamar yarinyar ragowar tsoho 'yar kauye mara ilimi Mommy ke kanki kin san yarinyar nan ba sa'ar aurena bace! in nuna ta a matsayin matata in nuna wa? ba zai yiwu ba Daddy zai dawo gidan kome za'ayi sai dai ayi amma ni!! ba zan yarda yayi min wannan gangancin ba.
Jiki a sanyaye tace"Shikkenan myson ku kasheni ku huta da kai dashi tunda an rasa wanda zai sauka daga kan ra'ayinsa.
"Mommy aure yake so nayi na kawo Ummi a matsayin matata to meye zai hadani da mahaukaciyar yarinya irin wannan."
Mommy dai rasa abinda zata ce masa tayi ta bude kofa tafi ta tana jin kanta na wani irin sarawa! Zama yayi gefan gadonsa gumi sai tsiyaya yake a jikinsa, tuntuni ya nemi zazzabin dake jikinsa ya rasa tsabar tension, lallai ma Daddy bai da aikin yi aikuwa zaiyi bala'in bashi kunya dan ranar da ya daura masa aure da yarinyar zai saketa wallahi.....Drowr ya bude ya dauko kwalin sigari ya soka a bakinsa ya soma fesar da hakinta ta hanci yana wani irin huci!!!!!

Asiya ta riga dawowa gida, koda ta shigo gidan taji shuru kai tsaye benansu ta nufa tayi wanka tayi sallah cikin doguwar rigar 'yar dubai ta sakko kasa, har yanzu babu kowa da alamun Mommy na sama, sai ta nufi saman domin ta shaida mata ta dawo, tana hawa taganta kwance a cikin bargo, tsabar fargaba da tashin hankali ya zuba mata zazza'bi!! Da sauri ta nufi bed din bakinta na rawa tace"Mommy ya naganki a kwance a daki."? Mommy ta bude idonta da  alamun bacci a ciki tace."Asiya kin dawo ." Tace"Na dawo Mommy na shigo naji gidan shuru mommy keda bakya son zaman daki nasan babu lafiya."
Tace"Zazzabi ne ke damuna Asiya." Cike da tausayi tace"Mommy kinsha magani to? Girgiza kai tayi tace"Kin ganni ko abinci na kasa ci Asiya amma bari na tashi haka na samu naci abincin nasha magani, tun bayan futar ku nake kwance a d'aka." Asiya ta rike hannunta suka sauka kasa, Da kanta ta hada mata abincin, Mommy ta dinga shi mata albarka, hakika tana son Hafeez ya auri Asiya kodan kyawawan halayenta sai dai abune da zaiyi mutukar wahala domin ta lura da hafeez din bashi da babbar makiyi ya kamar yarinyar.

Tace"Asiya hau saman Hafeez ki kar'bo min pandol a gurinsa d'akina babu." Ta mike da sauri tana fad'in "To mommy." Saman Hafeez din ta nufa da sauri.

Yana zaune dirshan kan kafet gabansa kwalin sigari ne ya kusa shanyewa gabadaya ya had'a haya'ki a d'akin kamar hadari!! Tana shiga ta soma tari!  hannu tasa ta toshe bakinta tana rarraba idonta a dakin,  Yana zaune ya hango shigowarta idonsa ta kura mata yana watsa mata wani d'an banzan kallon tsana!! Warin sigarin ne ya kulle mata ciki, ta tsaya bakin kofar dakin tace"Mommy tace"Ka bata panadol bata jin dadi zata sha." Kamar da dutse take magana yana jinta ya share.

Tace."Bro mommy....Kafin ta karasa ya daka mata uwar tsawa da fad'in" Shiga hankalinki dan ubanki waye d'an uwanki."? Kyarma jikinta ya shiga yi still hannunta toshe a hanci ta sake maimaita masa maganarta......Da sauri ya mike ya nufi inda take ganinsa kamar bijimin zaki! yw dunfarota yasa gabanta ya fad'i! da sauri ta juya zata bude kofa ta fita, hannunta ya fizgo ta fada saman faffadan kirjinsa.
A kyamace ya ture ta daga jikinta ya matse wuyanta a jikin bango kamar zai aika da ita barzawo! Yace."Ke! kalleni."! Kallonsa ta shigayi tana kifkifta idonta. Ya bude mata manyan idanunsa da sukayi jawur! yace."Kin san abinda Daddy ke shirin aikata min dake."!? Shuru tayi domin bata fahimci inda maganar sa ta dosa ba.
Ya sake maimaita maganarsa
Girgiza kanta tayi hawaye na kokarin zubo mata dan tana jin zafin sha'kar da yayi mata.
Ya cije lips dinsa yana sake matseta a bango yace."Ke mayya ce ko? kinzo kin lashe kurwar  Daddy yaji yana kaunarki har yayi tunanin hadani aure dake! To wallahi duk ranar da hakan ta kasance sai na kasheki da azabata."!!! Ta fahimci maganarsa tunda taji yace aure! Tana cikin rud'ani sosai! amma hakan bai hanata fadin"Ni ba mayya bace maganar aure kuma ban san da ita ba." Ya sake ma'kare mata wuya yace."Karya zanyi miki."? Cikin zafin matsar da yake mata ta girgiza kai! Yace."Daddy na dawowa kije ki sameshi kice ke bakya sona wallahi wallahi idan kika bari ya daura min ke sai kin gwammace kida da karatu.
Cikin kokarin kwatar kanta tace"To zan fada masa dan Allah kayi hakuri ka sakar min wuya."
Sakinta yayi ya bude kofa ya tankad'ota ta buge da karfe! Ya mayar da kofarsa ya rufe yana zaginta da turanci...
Asiya ta jima tsaye a baranda tana shafa wuyanta dake mata zafi, ta murza goshinta da ya bugu da karfe, daurin dankwalinta ta gyara ta sauka kasa tana goge fuskarta dan kada Mommy ta fahimci wani abu.

Mommy na ganinta furgau furgai! tasha jinin jikinta ido ta tsura mata tace"Asiya menene? ko wani abu yayi miki."? Tana kokarin bagararwa tace"Babu komai mommy beyi min komai ba." Tace"To ina maganin.''? Inda inda ta shiga yi tace"Mommy yace yanzu zai sakko ya baki."
Mommy dai bata yarda da abinda tace ba kawai dai ta bita da ido ne....Asiya kasa zama tayi a gurin tw haura sama tana shiga daki tafada saman gado, tunanin maganarsa take/aure za'a daura musu ita dashi,  yaushe akayi wannan maganar bata sani ba.?

Ta dai san daddy yace masa ya fito da matar aure nan da sati biyu! idan bai fito da ita ba to zai aura masa za'binsa, shin daddy ita ya za'ba masa ko kuwa!? Wata zuciyar tace mata "Eh ke ya za'ba masa mana tunda gashinan kinji daga bakinsa, Pillo ta rungume tana wani irin murmushi ! Gaskiya na more miji! Tafada cikin zuciyarta, gabanta ne kuma yafad'i data tuna da kalubalen dake gabanta, ta mike zaune ringume da pillo din a kirjinta,  idan na auri Hafeez na riga na more na samu mijin nunawa sa'a  sai dai kuma inda gizo ke sa'kar baya sona." Cikin zuciyarta take wannan maganar......Shashen na zuciyarta yace"Asiya kiyi wa kanki fad'a tunda wuri Hafeez ba sa'an auranki bane! Dan bariki ne mashayi ne kuma manemin mata, mara jin maganar iyayensa shin me zakiyi da namiji irinsa, kawai kamar yanda yace miki idan daddy ya dawo ki sameshi kece masa ke bakya sonsa don wallahi idan ya aura miki shi to zaki mutu da bakin cikinsa." Girgiza kanta ta shigayi murya na rawa tace"Anya zan iya yiwa daddy haka! Mutunin da ya dauki a matsayin uba yayi min gatan da uba da uwa kewa 'yayansu haki'ka daddy bai cancanci haka daga gareni ba, dole idan ya dawo yayi min maganar na amince da za'binsa a gareni koda kuwa Hafeez din zai zama ajalina." Kwanciya tayi tana share hawaye, Allah ya zuba mata kaunar guy amma shi bashi da wacce ya tsana sama da ita, ita kanta tasan Hafeez ba tsaranta bane hakika idan auransu ya tabbata to zata shiga tsaka mai wuya.

Ya sakko kasa yana shan toka sai muzurai yake yi Mommy da farhana suka bishi da kallo har ya karaso ya zauna kan kujera me cin mutum daya, Farhana tace"Bro lafiya dai ko jikin ne."? Cike da takaici yace."Baby daddy naso na tattara na bar muku garin gabadaya, wai ya rasa da wacce zai had'ani sai da kazamar yarinyar nan ta gidan nan yarinyar da ba'a san asalinta ba waye ma ya sani ko mayyace." Mommy ta kalleshi cike da mamakin maganarsa.....Farhana tace"Mommy wayar min da kai wlh ban fahimci inda maganar ta dosa ba.

Mommy ta warware mata abinda ke faruwa, sosai Farhana ta shiga shocking da jin maganar tace"To mommy ya maganar anti Ummin ko basu dai-dai ta ba."?
Mommy tace"Nafad'a masa maganar yace abinda ya dame mu ne shi ya gama magana idan zai hada mata biyu lokaci guda shikkenan.

Farhana tace"Bro kayi hakuri dan Allah wallahi banga laifin Asiya ba tana da kyau sosai kuma idan ilimi ne ai nemansa takeyi a halin yanzu! kayi hakuri ka aure ta din Allah zakaji dadin zama da ita tunda tana da hankal.......Hannu ya daga mata yana fadin"Rufe min baki ko na gaura miki mari wallahi! shashasha kawai waye yafada miki ni ina duba kyau ko wasu abubuwa ina ruwana da kyawunta ta jika abinta tasha baya gabana bana sonta ni gwara mahaukaciya a kanta." Mommy da Farhana suka bishi da kallo, ya buga hannun kujera yana mikewa tsaya da fad'in "Ina nan gida babu inda zanje har sai daddyn ya dawo ayi wacce za'ayi."
Hanyar fita ya kama  cikin wata iriyar tafiya.....

*SABODA 'KOFARIN KU YASA NA DAWO DA VIP GRUOP #600 GA MAI BUKATAR VIP GRUOP ZAI TURO #600 NAGODE*

*Idan kika futar mun da littafi ni kuma ba zan fasa daina neman sakayya gurun Allah ba, kamar yanda  kika shiga hurumi na kema Allah ya  dagula dukkanin Al'amuranki.*

*Ka/ki had'a mun decoment na wannan book din bada izini na ba Allah ya dagula miki al'amuranki kamar yanda kika dagula nawa.*

*Masu Siyar mun da books Ubangiji Allah ya wargaza shirinku a kaina, Allah ya gajiyar daku ya hanaku kudin data.*

Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali 'Yar uwa.

Idan kina so ki biya kudin wannan littafin to sai kiyi min magana ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/18/20, 4:18 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
25
Can gurin wani gurun hutawarsu ya nufa ya zauna ya daura kafa daya kan daya yana girgizawa, Duk ranar da ya zauna gurin to yana cikin farin ciki ne a ranar sa'banin yau! yana cikin  tsabar kunci ne da bacin rai! Bilya na bawa shukoki ruwa ya ajiye abinda ke hannunsa, da sauri ya nufi inda yake da yake dik  sanda yayi irin wannan zaman yakan je ya debe masa kewa gurin yi masa hirarraki masu cike da barkwanci, tun kafin ya karasa ya daga masa hannu! Bilya ya tsaya yana ya'ke! da hannu yayi masa alamar ya juya baya bukatar zuwansa.....Bilya yayi sauri ya juya yaje ya cigaba da aikinsa, Tsaki yaja yana duba agogo da jiran shigowar daddyn nasa,
Kira sai shigowa yake wayarsa tsabar rashin nutsuwa ya hanashi dauka. Gajiya yayi ya daga wayar yana jan tsaki! Yace.''Wai ke Safna mara zuciyar wane gari ce? Haba kin dameni da waya sai kace mara aikin yi dallah ki rabuda ni naji da abinda ke damuna." 'Dif! ya kashe wayar ya ajiyeta a gefe. Safna tayi sakato da waya a hannunta hannu tasa a baki tana ciza "Ni guy nan yake wulakantawa dan yaga nadamu dashi." Abinda tafada a fili  kenan! mikewa tayi tsaye ta soma kai kawo a palon, hakika babu namijin dake dauke mata masifar sha'awarta kamar Hafeez tun lokacin da suka fara mu'amula ita dashi ta fahimci shi din daban yake cikin maza yana da sirri a jikinsa da ba kowane namiji keda shi! tana ganin zata iya yin komai a kansa domin ta janyo hankalinsa kanta ta mallakeshi ita kadai! kwana biyu duk wani jin dadin rayuwarta ya dauke saboda tunaninsa da soyayyarsa, Huzaifa da Isha'ik da sauran mazan da take bi duk basa gamsar da ita shi kuwa Hafeez baya sex da ita amma yasan duk yanda zaiyi ya kure fitinarta.
Zama tayi kan kujera ta dauki wayarta ta shiga kirab kawarta Saratu! Bugu daya ta dauka, tace"Yau kin tuna dani kenan.''? Safna tace"Sarah bana son haka dama ai nice nake kiranki ke kullum baki damu dani ba idan anyi magana kice ke me uziri." Saratu tace"Wallahi kam yansu haka ma ina gidan Hajiya sadiya kin san jiya tayi odar to shine zan dauki kaya." Safna tace"Lallai kice a gari kike tunda har kina da kudin siyan kaya." Saratu tace"Wallahi babu ko kwabo naje gidan zan karbi bashi ne idan na siyar in hada mata kudinta." Safna tace"Okey to dan Allah idan kin fito ki biyo ta gidana kawata ina da damuwa." Saratu tace"Babu damuwa zan shigo amma sai dare dan sai na tabbatar da kayana sunyi clear a shago sannan zan shigo." Tace"To shikkenan sai kin zo kawata." Kashe watar tayi ta ajiye, sai kuma ta sake dauka still dai numbar Hafeez din ta sake kira. Kashewa taga yayi tayi kwafa  tana fad'in "Idan kasan wata baka san wata guy zaka zo hannuna ne."

Prof bai shigo gidan ba sai dab da magariba dan yayi baki daga bauci abokan business  dinsa sunzo daukar kaya aiki yayi masa yawa ga Hafeez baizo balantana ya rage masa.

Tunda suka shigo gidan ya hangi Hafeez din can gurin hutawa a zaune, dauke kansa yayi cikin zuciyarsa yace dama cutar karya ce ya shiryawa kansa Hafeez sai addua cikin lamarunsa.

Dalha direba ya gyara parking da sauri ya fito ya bude masa ya fito ya karbi wayoyinsa da jakar sa, ya nufi cikin gidan ba tare da yayi kuskuran kallon inda yake ba.....Shima Hafeez din yana kallonsa har ya shige gidan,  ya mike yabi bayansa.

Yana shiga palon yaga shi kuma yana kokarin hawa sama, Mommy ta kalleshi tana girgiza masa kanta, tausayi tabashi saboda yasan abinda take nufi........"Daddy Ina da magana da kai."!Yafada yana kallonsa lokacin da yake hawa steps....Ya dan tsaya kadan yana kallonsa yace." Sai ka bari mu fito daga sallah tukkuna." Yana fadin haka ya cigaba da  tafiyarsa, Mommy  ta kalleshi tace"Hafeez Idan na isa da kai to kada kayi masa wata magana kaji ko." Ya shiga kallonta yana motsa bakinsa, Ita kuma tayi saurin hawa sama dan ma kada yace mata wani abu....Da kyar ya fita daga gidan can massalaci yayi alwala yaje yabi jam'in sa, Ana idar da sallahar ya fito daga masjid yana jiran fitowar Daddyn nasa, koda prof ya fito ya gansa a tsaye bai saurareshi ba sai ya wuce shi, ganin wucewar daddyn ya sanya ya rufa masa baya cikin gidan.

Tsakiyar Palo suka tsaya cirko cirko! Prof yace."Wai menene kake ta bina ne tamkar me cin dunduniyata." Ya tsuke bakinsa a nutse  yace."Daddy idan akwai abinda yafi cindunduniya to shi zanyi maka yau! saboda yanda naga kana kokarin yimin kutse a cikin rayuwata."

Prof ya zuba masa ido sosai yana kallonsa, babu shakka maganar da Hafeez din ya fada tayi masa zafi a cikin ransa (Kutse!) Yace."Ga yananin yanda na ganka da kuma irin lafuzan ka na fahimci cewar ka samu labarin abinda ke da akwai a gurin mahaifiyarka ko."!? Ya gyara tsayuwarsa sosai yana kallonsa ido cikin ido yace.''Eh daddy duk tayi min bayanin komai am.......! Katse shi yayi ta hanyar daga masa hannu da fad'in "Bana son naji wata magana ta sake fita daga bakinka domin ba zan saurareka ba! Alhamdullhi tunda mahaifiyarka tayi maka bayanin komai ba sai kaji daga bakina ba, sai dai ina so in sanar da kai cewar ka shirya angwancewa dan da sati biyu masu zuwa."
"Impossible Daddy."!! Yafad'a kai tsaye! Prof ya zura masa ido yana kallonsa bakinsa a bude!!! " Daddy ba zan auri wannan yarinyar da kake kokarin hadani da ita ba, domin kuwa kai kanka kasan ba sa'ar aurena bace yarinyar da ba a san daga inda take ba ba'asan cikakken asalinta  ba , sannan kace zaka aura min haba daddy kayi duba na tsanaki cikin wannan al'amarin! Aure kake so naji zanyi dama kuma yau ce maganarmu da kai ta karshe na fada ni Ummi ita na za'ba a matsayin matar aurena."

Prof yace."  duk Naji bayanin ka, Ummi ka za'ba a matsayin matarka ko? Kun hada baki da kai da Uwarka dan ku rushe maganata. Murmushi yayi mai ciwo ya cigaba da cewa Hafeez da kai da Uwarka har yanzu baku san waye *Ali* ba!  bari kaji na fada magana maganata ta karshe tsakanina da ka, kamar yanda na tabbatarwa da mahaifiyar ka ita, "Wallahi wallahi wallahi Idan kaga ba'ayi wannan auran ba to sai dai  idan bana raye a duniya amma ka zauna da shirin  zaman aure da Asiya yarinya mara asali kamar yanda kafada Ni Ali zan cigaba dayi maka kutse a rayuwarka! Ka d'aukarwa kanka mataki."!! Cikin zafi zuciya da zafin rai! Yace." Daddy zan baka kunya wallahi dan A ranar daka daura auran nan a ranar zan saketa."!! Prof ya juyo yana kallonsa da wani irin mirmushi Yace."Kana sakinta nima zan dau Uwarka."!!!! Hafeez gabansa ya fad'i! Yabi shi da wani irin kallo le'bansa na rawa ya gaza furta kalma komai.....Prof ya cigaba da cewa, auranka da Asiyatu na zobe ne dik ranar da ka kuskura ka saketa to auran uwarka na cikin had'ari! kasan ni kasan halina bana magana biyu, dama tuntuni na fahimci itace ke daure maka gindi da har zaka kalleni ido da ido kace i daina yi maka kutse a rayuwarka! Uwarka ta had'aka aure da Ummi ko?  Ban hana saboda dama hudu akace muyi zanyi maka auran mata biyu lokaci guda idan kana da bukatar hakan." Ya juya cikin sauri ya haye sama ya barshi tsaye a gurin kamar dashashshiyar bishiya.
Mommy dake tsaye a baranda tana kallonsu ganin hawowar prof din yasa tayi saurin shigewa daki tana goge hawaye wannan masifar ta isheta, Hafeez shi ta haifa shi take da alhakin tursasawa amma tasan ko giyar wake tasha ba zata tunkari mijin nata ba.....Prof na shigowa dakin ta sunkuyar da kanta kasa sannu da zuwa tayi masa, bai amsa ba ya tsaya gaban mirror yana cire a gogonsa, mikewa tayi ta sauka kasa jikinta dik a sanyaye.

Hafeez kam a fusace! ya shiga motarsa ya fice daga gidan cikin tsananin 'bacin rai! Kai tsaye gidan Ishak ya nufa kodw ishak yaga yanayinsa yasha jinin jikinsa, Sai da ya gama bankar hayaki sannan ya shiga warware masa abinda ke faruwa......Maimakon Ishak ya taya shi jimami kawai sai ya mike yana wani tsalle da fad'in "Wow mata biyu a rana d'aya! gaskiya zamu gwangwaje wallahi Guy ka daina damuwa wallahi ni banga abin tashin hankali ba, dan ya aura maka yarinyar shin wai a goshinka zaka mannata ka fita ko kuwa?   Anji 'Yar kauye ce sai me? mutukar tana da kayan dad'i a jikinta magana ta kare mu ina ruwanmu da kauyancinta, Wallahi ni so nake ma ayi ayi a daura ko ma samu sauyin (Wisu) hahahaha." Yakarasa maganar yana dukan kafadarsa......Hafeez kallonsa kurum yake ya rasa abinda zaice tunanin matakin da zai dauka yake yi wanda zai ruguza shirin daddyn sa, Sannan kuma Ishak dake wannan haukan sai da yayi ya gama idan Allah ya nufa Ummi ya aura duk da ba sonta yake ba ba zai bari kowane namiji ya kusance ba, saboda shi mutum ne mai masifar kyama! shine dalilin da ya sanya ma ya kasa hada jikinsa da matayensu, da Titi kawai yake sakin jiki yayi mu'amula itama dan yasan shine ya fara saninta.

Mi'kewa yayi yana tsaki yace."Na lura baka da abinyi shiyasa kake wannan haukan amma ni duk rintsi ba zan bari ayi wannan auran ba Gobe da safe Fargore zan nufa gurun Baba Inawuru ita kadai ce za tayi maganin Daddy."
Ishak Ya bata rai yace."Hafeez ka fiye taurin kai wallahi! wai kai tunda baka so ba sai ka bari mu a aura mana itaba, na lura bakin ciki kake mana wallahi! Yanzu xan nemi Huzaifa in shaida masa abinda ke faruwa,  yaci ace duk shawarwarin da muke baka kana amfani dasu, amma gabadaya baka daukemu a matsayin abokai na rufin asiri ba."

Hafeez yace"Duk wannan maganar  bata taso ba kawai ni yarinyar ce bana so a ala'kanta dani kuma bana so na shiga gidana na ganta wai a matsayin matata dan haka duk kulafucinku a kanta sai dai ku hakura dan sai na rusa auran nan." Yana gama maganarsa ya fice daga palon, Ishak ya bishi da kallo bakinsa a sake.
[9/15, 9:56 PM] BintuUmarAbbale: Yana fita Ishak ya kira Huzaifa a waya yace maza yazo gidanshi a kwai matsala. Huzaifa dama yana mota kawai sai ya juya kan mota ya nufi gidan Ishak din domun yaji wace magana ce....... Huzaifa ransa a 'bace yake kallon Ishak bayan ya gama sauraransa  Yace."Ishak anya kuwa Hafeez zai bari mu mu'amulanci matarsa kuwa? nifa duk wani take take da hanya hanyar da yake yi na ganeshi, ba kaga kwana biyu ya rabu da zuwa gidajenmu ba, tunda maganar auran sa ta taso ya dauke kafafunsa da zuwa gidajenmu." Ishak! ya buga hannun kujerar da yake zaune ya mike tsaye! da fad'in "Billahil -azim! bai isa ba! ya gama lalu'be mana matan namu kuma yace ba zamu ramawa kura aniyarta ba, inaaa! ai karya yake wallahi matarsa ko cikin uwarta zata koma sai nayi sex da ita kamar yanda ya d'and'ana  zumar matana nima sai na d'and'ana zumar matarsa." Huzaifa yace."Shine ai nima ba yarda zanyi ba wallahi! dan ni gani nake ma yabi zuwa gidana kan naka dan haka kaga nine yafi cancanta na tada hankalina." Ishak! Yace." Malam Injiwa! ? Akwai ranar da ya kwana a gidana da asubah na dawo daga yawona na sameshi a gidan ya fito yana kokarin shiga motarsa......Huzaifa yace "To nifa da zanyi wannan tafiyar fa shi na bawa amanar gidan gabadaya kuma Safna ta tabbatar min da cewar kullum sai yaje gidan."
Ishak! Yace."To kagani kuwa sai mu zauna mu yanke shawara a tsakaninmu dan ni bazan amince da tsarinsa ba."

Hafeez kai tsaye club ya nufa bayan barin sa daga gidan Ishak  yaje ya she'ke a yarsa ya dawo a jigace! dan yau 'bacin rai! yasa ya kur'bi a bar amma bata bugar dashi sosai ba! gidan tsit! ko ina duhu ya haura sama yana tafiya yana hada hanya..........
Tana zaune kan dadduma hannunta a sama kawai ya afko dakin, a furgice ta mike tsaye jikinta na kyarma! bed ta kalla taga Farhana cikin bargo sai baccinta take.
A bakin kofa ya tsaya yana karewa dakin kallo, rashin nutsuwa yasa ya manta hanyar benansa ya shigo dakinsa.....Bakinta ta  bud'e da niyar magana ya sanya hannunsa ya rufe mata baki gam!!! da karfi yaja hannunta suka fita daga dakin.
Janta ya dinga yi suna sauka daga steps din kafafunta na gurdewa tana faduwa yana tallafota jikinsa, har suka isa dakinsa, jikinsa sai rawa yake yi tana tsiyayar da hawaye.......Tsura masa ido tayi ganin ya rufe kofar dakin da key sai ta sake tsinkewa da al'amarinsa.
Jajayen idonsa ya zuba mata yace."Ke!!! 'yar kauyen k'ayau! kin fad'awa daddy abinda nace ki fad'a masa ko baki fad'a masa ba."!!?

Tana dan rawar jiki tace"Ban........Kafin ta karasa yasa hannunsa kan le'banta, ta gumtse bakinta tana kallonsa ya tsira mata idonsa........Ya buga mata tsawa da fad'in "Kada kice baki fada masa idan kika fada min haka yanzu zan miki rashin mutunci a dakin nan."
Da sauri tace"Na fada masa."!! Murmushi ya saki yace."Da kika fada masa me yace."? Sai ta shiga inda inda! hakan ya nuna masa cewar karya take.
Ransa a 'bace! ya saketa ya shiga kwance blet din jikinsa yana fad'in "Ni zakiyi wa karya ko? zan ci ubanki yanzu sai nayi miki lahani idan kika sake aka daura miki aure dani sai na illata miki rayuwarki." A guje! tayi hanyar fita daga dakin tana kuka  da neman dauki! gani take kamar ma baya cikin hayyacinsa! Tunkaro ta yayi hannunsa nannade da blet a guje ta 'buya bayan labule ya janyo hannunta gami da d'aga blet din zai sauke a jikinta da sauri ta rungumeshi tana kuka!!! Hakan da tayi shine ya karya alkadarinsa, sai ya zube 'kasan d'akin da ita a jikinsa, da sauri ta mike daga jikinsa ta nufi kofar fita,  da sauri ta bude kofar dakin ta fice a guje, dan har ta kusa hantsilawa kasan palo saboda sauri, benansu ta nufa tana kuka mara sauti ta kwanta kusa da Farhana tana makyarkytar  jiki!  mantawa tayi bata rufe kofar dakin ba ta mike da sauri taje ta murza key ta koma ta kwanta tana cigaba da zirarar da hawaye...............

*SABODA 'KOFARIN KU YASA NA DAWO DA VIP GRUOP #600 GA MAI BUKATAR VIP GRUOP ZAI TURO #600 NAGODE*

*Idan kika futar mun da littafi ni kuma ba zan fasa daina neman sakayya gurun Allah ba, kamar yanda  kika shiga hurumi na kema Allah ya  dagula dukkanin Al'amuranki.*

*Ka/ki had'a mun decoment na wannan book din bada izini na ba Allah ya dagula miki al'amuranki kamar yanda kika dagula nawa.*

*Masu Siyar mun da books Ubangiji Allah ya wargaza shirinku a kaina, Allah ya gajiyar daku ya hanaku kudin data.*

Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali 'Yar uwa.

Idan kina so ki biya kudin wannan littafin to sai kiyi min magana ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/19/20, 10:25 AM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
26
Gabakid'aya gidan haka suka kwana cikin damuwa mussaman Hafeez da Asiya da Mommy dukkaninsu bacci rabi da rabi sukayi saboda tsabar damuwar data damesu......Da safe cikin sanyin jiki take komai har Farhana taso ta fahimci wani abun na damunta, bata dai ce mata komai ba suka sauka 'kasa bayan sun shirya tsaf! Prof da Mommy na zaune kan kujerar daining da alama magana sukeyi maganar ma mai muhimanci duba da yanayin fiskokinsu, suka karasa gurin a nutse suka gaisa Prof ya mike yana kallon Asiya yace."Zo Asiya zamuyi magana dake."! jikinta a sanyaye ta mi'ke tabi bayansa  zama yayi kan kujera ta zauna kasan kafet kanta a kasa, Prof ya jima yana kallonta kafin yayi gyaran murya a nutse yace."Asiyatu a matsayin wa nake a gurinki."? Ta kalleshi da sauri! sai kuma ta sunkuyar da kanta tace"Daddy kana a matsayin mahaifina." Prof yace."To alhmdullhi Asiya nagode da kikayi min wannan alfarmar, ina so ki rufa min asiri ki amince min auran d'an uwanki Hafeez nasan duk abinda ke faruwa a gidan nan kin sani ko."!? Gabanta na faduwa ta d'aga kanta tace"Na sani Daddy." Yace." Na yankewa Hafeez hukuncin aura masa ke duk da ban nemi amincewarki ba ina fatan hakan da nayi ban takurawa rayuwarki ba wannan alfarma ce nake nema a gurin ki amince min da ita.
Murya na rawa tace"Daddy babu wani abu da zaka nema a gurina na kasa yi maka shi,  nice ma zanyi godiya a gareka daka za'ba min miji wanda ya cancanta a gareni daddy na amince da za'bin ka duk hukuncin daka yanke a kaina nayi maka al'kawarin yi maka biyayya har karshen rayuwata.
Prof yayi murmushi hade da dafe kanta yana fad'in"Ubangiji Allah yayi miki albarka Asiyatu ina alfahari dake da kasantuwarki a tare dani." Hawaye tagoge ta mike tana fad'in "Daddy zamu wuce makaranta." Yace."To Allah y bada sa'a." Farhana ce ta karaso gurin, wanda yayi dai-dai da sakkowarsa daga benansa  yana sanye da shaddar galila milk color 'karamar riga me karamin hannu iya damtse anyi masa surfani saman rigar da blue d'in zare, idanunsa sakaye da bakin tubarau! sumar kanshi tasha gyara sai sheki take, kallonsa fuskarsa kadai kayi zaka gane baya cikin nutsuwa  cikin shan kunu yana wata irin tafiya ya karaso inda suke, Hannu ya mika masa da fadin "Daddy barka da asubah." Kamar babu wani abu da ya faru shima ya mika masa hannu da fadin "Barka dai." Daga haka bai sake cewa komai ba ya zare hannunsa ya nufi daning teble inda Mommy ke zaune tana kallonsu.....Farhana ce tace"Bro ya jikin.'' Ko kallonta baiyi ba ya wuce." Prof yace."Ke kika tsaya ma kulashi kina kallon yana wani cin magani kamar wanda akayi wa wani abu." Farhana murmushi tayi kawai suka fita tare da Asiya da duk jikinta ya saki! ganinsa kawai na saukar da mata da kasala kullum ta Allah kamar 'kara mata sonsa ake a cikin zuciyarta ita dai da Allah zai zare mata sonsa daga zuciyarta da ta gode masa saboda tasan wahala kawai zata sha.

Ba tare da ya zauna ba yace."Mommy zan wuce Falgore yanzu. " Gabanta ya fad'i! Ta kalleshi da sauri da fadin "Me zakaje kayi a falgore kuma."? Kai tsaye yace." Zan kai 'karar Daddy ne gurin mahaifiyarsa." Mommy tayi saurin kallon palo inda Prof ke zaune yana kallon tv, Tace"Hafeez wai kai wane irin yaro ne haka shikkenan anyi ta magana d'aya! Idan na isa da kai kada kaje Falgore ka fadawa Inna wuro abinda ke faruwa, hakan na nufin abubuwa da dama."
Yace."Mommy  Ki bari naje dan Allah ko za'a dace bana so abubuwa marasa kyau! su faru bayan auran nan gwara tun kafin tafiya tayi nisa a san yanda za'a warwareshi."
Shuru tayi masa kawai tana kallonsa, Ganin prof na kokarin zuwa gurin yasa yayi saurin fad'in" Sai na dawo." Ba tace masa komai ba sai ido da take binsa dashi Yana daf da fita Prof yace."Kai ina zaka ne."!? Tsayawa yayi jim! kafin yace" Wani guri ne.." Kafin ma Prof din yace komai yasa kai ya fice daga palon, Prof ya juyo yana kallon Mommy cike da zargi! sunkuyar da kanta tayi kasa gabanta na faduwa, gurgiza kansa yayi  ya haura sama zuciyarsa na zargin tabbas akwai wani abu da suke shiryawa a tsakaninsu.

***
Saratu bata samu damar zuwa gidan Safna ba sai washe garin ranar  taje, suka 'kule a daki suna ciye ciye da hirar duniya, Saratu tace"Wai kiran me kike min ne gani nazo kuma kinyi shuru."

Safna na taunar cingum! tace"Saratu wallahi wani abokin Huzaifa nake bala'in so shi kuma yana wulakanta ni bayan ya d'and'ana min zumarsa a bakina ya guje ni." Saratu tace"To yansu me kike so ayi."
Safna tace"So nake ki rakani gurin malamin ki a mallake min shi." Saratu ta bata hannu suka tafa tace"Shegiyar gari ince ko guy yana da kudi ne."? Safna ta wani lumshe ido tace"Ke kudi suka dama wallahi yana da kudi dan babanshi fitaccen mutum ne a garin nan, kawai ba kudinsa nake so ba shi kansa nake so ina so na mallakeshi ne kawai ya dinga jiyar dani dad'i!
Saratu ta dan zare ido tana kallonta tace"Hajiya kud'i zaki saki kawai sai kiga aiki da cikawa." Safna tace"Babu matsala wallahi." Saratu tace"Nima na shiga aljihunki ina so malam yayi wa Hjy Sadiya daurin baki mai karfi nasan tunda naci bashinta zata soma damuna, ni kuma so nake idan na siyar da kayan na juya kudin sosai na samu abunda na samu kafin na bata"
Safna tace"Idan kin san gurin malamin da zaki kaini ya iya aiki baki da matsala zan biya miki." Safna tace"Guri biyu zamuje da akwai wata bokanya dake aikin watsa wuri! sannan kuma sai muje gurin malam Nata'ala shima ya iya aiki." Safna tace"Yaushe kike ganin zamuje."? Tace gobe ma idan kin shirya." 
"Allah ya kaimu goben sai ki shigo da wuri mu tafi." Tafada tana sauke ajiyar zucita  babu shakka idan ta mallake Hafeez to babu 'yar iskar macan data isa ta ra'beshi sai ita.

Misalin sha biyu da rabi na rana ya isa Falgore, dake duk yawanci gidajen garin bokkoki ne yasa garin yake da iska da kuma filaye da gonaki da sauransu, kamar dai yanda kuka sani garin falgore gari ne na fulani usul basu san komai ba sai kiwon dabbobi da siyar da fura da nono, asalin garin su prof kenan wanda ya fita zakka a cikin garin saboda shima dama tunda ya taso cikin garin bai da ra'ayin zama cikinsa, duk sanda suka shigo cikin garin kabo kiwo 'yan uwansa sukan nemeshi su rasa, shi kuwa yana can ya burad'a cikin kasuwanni yana aikin dako da neman kudinsa, haka zasu gaji su hakura su tafi su barshi,  sai an d'ibi  wattani yake komawa garin Innawuro tayi tai masa fada, karshe dai da ya gaji da fadanta ya tattara ya bar garin, nan kano ya dinga sana'arsa yana rufawa kansa asari duk harkar karatunsa shine ya dauki nauyin abinsa, duk bayan wata shida yake zuwa kauyen dubasu, tuni sun hakura sun kyaleshi amma dan ba yanda zasuyi ne..........Sun hadu da Mommy ne a b.u.k gurin karatu dake department dinsu d'aya, sai suka kulla soyayya a tsakaninsu, A lokacin yana daya daga cikin dalibai masu hazaka a makarantar Mahaifin Mommy ya rasu kamar yanda nasa ya rasu, to da yake duk wata dawainiya tasu a hannun kawunsu take koda Mommy rahama ta kawo masa Prof a matsayin wanda take so ta aura sai yace bai san wannan ba, ba zai aura mata shi dan baida aikin yi shi kuma yana so yayi musu aure ga mazajen da suke da sana'a da muhalli." Prof najin haka,  sai ya zage damtse gurin neman kudi da kuma karatunsa sabida yasan babu abinda yake ci a yanzu sai shi..........Cikin ikon Allah ya siyi karamin fili ya soma gini, sannan ya cigaba da yiwa mommy hidima yana kuma kula da karatunta, Kawun na ganin kokarinsa sai ya amince dashi mussaman da yaji labarin cewar ya siyi fili har ya soma gini sai kawai yace ya turo magabantansa a tsayar da magana.
Prof bai tsaya wasa ba ya nufi falgore ya shaida innawuro da 'yan uwansa abinda ke faruwa, dukkaninsu da sunso suyi masa gaddama shima da yake gaddamar ce dashi yace."Idan basu shige masa gaba ba to babu shi babu su zai daina zuwa inda suke Innwuro tasan halinsa da sauri ta umarcesu da suje da kudin aure gidansu yarinyar domin a nema masa auranta.

Cikin shanunsa da ya gada a gurin mahaifinsa aka siyar da guda uku yayi hidamar auransa kana kuma ya karasa ginin gidanshi, aka daura aure suka tare, a gidansu, prof da Mommy sunsha wuya sosai kafin Allah ya kaishi matsayin da yake a yanzu, shi yasa yake masifar sonta domin ta rufa masa asiri lokacin da bashi dashi, tunda sukayi aure Mommy bata ta'ba yaji ba ba kuma ta ta'ba kai 'kararsa ba duk da kullum cikin hakuri take da halayensa hakan bai sanya ta tona asirin auranta ba, tana ta hakuri da halinsa saboda a zauna lafiya, duk ranar da sukaje falgore  Innawuro ta dinga lallabata kenan da fadin ta kara hakuri, duk Mommyn bata ta'ba ce mata ga abinda yayi mata ba amma tasan tana hakuri da halin d'anta saboda tin yana yaro shi mutum ne mai baud'ewa da wani irin ra'ayi da zafin zuciya!!!

Innawuro farar bafulatana na zaune bakin bukka tana sanye da wata yaluwar atamfa ta daure kanta tamau da dankwali wuyanta da murjani d'an gasken irin nada, kwaryar fura da nono ce a cinyarta take damawa, taji sallamarsa cikin gidan. Da sauri ta daga kanta tana amsawa ta bishi da kallon mamaki har ya karaso kusa da ita, ya cire takalmin kafafunsa ya zauna kusa da ita." Glass din fuskarsa ya cire yana fad'in "Sai kallona kikeyi! Innawuro tace" Ba dole na kalleka ba da rana gatsar kake tafe."! Ya wani marairaice yace."Eh wallahi kuma kinga bani da lafiya ma." Da sauri tace"Sai ka kwaso jiki kuma kazo kasan baka da lafiya." Yace."Bari dai mu gaisa dai kiji abinda ke tafe dani." Ta ajiye kwaryar hannunta kallonsa yace."Innawuru na same ku lafiya yasu baba Iliya da Munkaila." Tace"Lafiya lau ka samemu kawunan ka kuma sun fita kasuwar kiwo.''
Ya dan sauke ajiyar zuciya yanayin kalar tausayi da fuskarta, abinda Innawuro ta tsana kenan ganin damuwa a tare da shi." Tace"Ka fad'a min abinda ke tafe dakai."
Yace."Innawuro bani ruwa nasha tukkuna." Ta mike tana gyara daurin zaninta cikin daki ta shiga,  yayi saurin motsa furar dake gabansa ya cika ludayi ya kai bakinsa da sauri ya ajiye ludayin ya goge bakinsa.
Ta fito hannunta rike da kofin silba cike da ruwan randa ta mika masa, kar'ba yayi ya bude ya shanye tas ya ajiye kofin, tace"Ishirwa kake ji haka."? Ya dan ya mutsa fuska yace."  sosai kuwa daddy ya hanani shan ruwan gidansa jiya da yau likita har karin ruwa yayi min." Innawuro tace"Sai ka fada min abinda keda akwai dama nasan wannan zuwan naka ba alkairi bane." Hafeez ya gyara zamansa yana kaskantar da kansa ya soma warware mata abinda ke faruwa.
Inawuro na gama jin maganarsa tace"Ai abinda ba zai ta'ba yiwu wa bane ace ya aura maka tsintacciyar yarinyar da ba'a da ba'asan daga wace duniya take ba, aini duk abinda ke faruwa bani da labarinsa, dan ban san da zaman yarinyar a tare daku ba, wato daurin auran ma da sai dai muji labari kenan! To ai ina raye ban mutu ba dan haka bazan bari ayi wannan auran ba domin kuwa ba zamu gur'bata zuriarmu da wata zuriar da bamu san asalinta ba."
Mikewa tayi ta shiga daki tana masifa, shi kuwa Hafeez sai murna yake yana dariya yana ganin fitowarta ya gyara fuskarsa ya dauki glss dinsa yasa yana fad'in "Nima haka nace Innawuro waye ma ya sani ko asalin yarinyar mayu ne kinga da d'ai-da'i idan sun shigo cikinmu  sai su cinye mu.''
Innawuro mutuniyar 'kauye tsohowa mai yarda da camfi tace" Kwarai kuwa ai shine babbar masifar, maza! maza! tashi muje har gaban uban naka naji dalilin da ya sa yake kokarin had'a wannan auran mara amfani." Hafeez ya mike da sauri ya zura takalmansa, ya gyara mata lullu'bin mayafinta suka fita, nan waje suka samu 'yan samarin gidan 'yayan su Kawu Iliyasu, Innawuro tace"Idan iyayenku sun dawo daga kasuwa kuce na tafi cikin gari gidan d'an uwansu komai dare zan dawo." Suka ce to sai kin dawo." Hafeez ya bude mata mota ta shiga kana ya juyo da sauri ya dauko kudi cikin aljihunsa ya mika musa da fad'in "Kuje ku raba." Karba sukayi suna godiya suka bar gurin shi kuma ya shiga motar da sauri ya kuna suka bar gurin.

*SABODA 'KOFARIN KU YASA NA DAWO DA VIP GRUOP #600 GA MAI BUKATAR VIP GRUOP ZAI TURO #600 NAGODE*

*Idan kika futar mun da littafi ni kuma ba zan fasa daina neman sakayya gurun Allah ba, kamar yanda  kika shiga hurumi na kema Allah ya  dagula dukkanin Al'amuranki.*

*Ka/ki had'a mun decoment na wannan book din bada izini na ba Allah ya dagula miki al'amuranki kamar yanda kika dagula nawa.*

*Masu Siyar mun da books Ubangiji Allah ya wargaza shirinku a kaina, Allah ya gajiyar daku ya hanaku kudin data.*

Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali 'Yar uwa.

Idan kina so ki biya kudin wannan littafin to sai kiyi min magana ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/19/20, 10:07 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
27
Uku shaura suka isa gidan. Da sauri ya gyara parking ya fito ya bud'e mata kofar motar....Innawuro ta daburo ta fito tana gyara lullu'binta, Bilya yayi saurin 'karasowa gurin yana washe bakinsa da fad'in "Innawuro sannu da zuwa." Innawuro ta kalleshi tana 'yar fara'a tace"Sannu Bilya kaine ka zama 'kato haka."? Bilya ya washe bakinsa yana sosa kansa yace."Innawuro ai na ragu ma akan kwanaki ai yallabai ya iya kiwo." Innawuro dariya tayi tace"Idan na huta ka shigo mu gaisa ko." Bilya yace."To shikkenan a huta lafiya." Ya kalli Hafeez yana fad'in "Oga Hafeez an dawo lafiya.''? a ta'kaice yace masa lafiya.'' Yayi gaba Innawuro tabi bayansa cikin yanayin tafiyarta ta tsofaffi.
Mommy na zaune a palo ita da Ladidi suna hira kawai sai sallamar Innawuro taji! Tayi saurin kallon kofar shigowa ta gansu sun shigo tare da Hafeez! Ta mike da saurin gaske  tana fad'in " Innawuro zuwa yayi ya dauki."? Innawuro na 'karasowa palon tace"Ai kya amsa sallamata tukkuna kafin kiyi min wannan maganar." Jiki a sanyaye Mommy tace"Yi hakuri inna sannu da zuwa zauna ga guri nan." Innawuro ta nemi guri ta zauna tana cire mayafinta ta ajiye gefanta....Ladidi ta gasketa a nutse ta bar gurin. Mommy har'kasa ta durkusa ta gaisheta ta amsa tana kallon yanayinta wanda ya nuna tana cikin tsoro dangane da zuwanta.
Tace."Zauna sosai Rahama naga kin zabura kin shiga rud'ani da zuwana ko baki san zaije ya dauko ni ba."? Mommy ta gyara zamanta tana kallon Hafeez din dake jingine da jikin kujera tace"Ya fad'a min Inna." Tace"To menene kuma na razana da jin tsoro."? Mommy dai shuru tayi tana kallonta da kuma mamakin mugun taurin kan Hafeez.
Innawuro tace"A bani ruwa nasha kafin nayi wata magana." Hafeez yayi saurin dauko mata ruwa a fridge mara sanyi sosai ta karba tasha sosai ta ajiye ragowar.
Gyatsa tayi kafin ta kalli Mommy a nutse tace"Wato Rahima mijinki ya kowa miki munafurci ko."? Mommy tayi shuru da bakinta, Innawuro ta cigaba da cewa "Daba don yaron nan yaje ya sanar dani abinda ke faruwa ba da sai dai kawai muji labarin daurin aure daga sama shin hakan ya dace kenan."? Mommy kanta ta sake sunkuyarwa, Innawuro ta cigaba da cewa" Da hankalinki da tunaninki zaki amincewa mijinki saboda kina jin tsoronsa da gudun bacin ransa ya aikata abinda bai dace ba, kawai ku tsinci yarinya baku san daga ina ta futo ba sai ku  had'ata aure da yaro saboda jajibowa kai masifa sannan kuma ku gur'bata mana da zuriarmu, to bazai yiwu ba mutukar ni na haifi Ali wannan karon dole yabi umarnina, auran nan da yake shirin daurawa ya kwance  sannan ita kuma yarinyar da kuka tsinta kuka ri'ke to ina nan babu inda zan tafi sai naga ta bar gidan tukkuna dan bamu san mugun abinda tayi ba wanda ya baro ta daga gaban iyayenta."

Mommy tace"Innawuro kiyi hakuri dan Allah wallahi banso aka zo ga wannan matakin ba, nayi iya kokarin kan al'amarin yafi karfina nima kawai na hakura na zuba ido ne cikin lamarin, dama kece mai sawa da hanawa  dan haka yanzu duk wani hukunci na hannunki." Tace" Nasan baya gida yanzu dan haka kai Hafeez ka kira min shi a wannan abar taku da kuke jin murya(Waya) ka shaida masa zuwana."

   Hafeez ya fito da wayarsa da sauri ya shiga neman numbar Prof d'in, sai da tayi rings sau biyu ana ukun tukkuna ya daga, Yace."Daddy barka da rana." Ya amsa da "barka dai me ya hanaka zuwa ofis ko har yanzu baka dawo daga yawon naka ba." ? Kai tsaye yace."Na dawo Daddy yanzu haka ina gida, dama Innawuro ce tace"Kazo gida yanzu tana son magana da kai."
Prof yace."Innawuro."? Cikin tabbatarwa yace."Eh Daddy."! Murmushin takaici yayi yace."Mahaifiyata kaje ka dauko mun." !Yace." Daddy na rasa yanda zanyi da kai shiyasa na daukota nasan itace ta haifeka zakaji maganarta fiye data kowa." Ba tare da yace  masa komai ba ya kashe wayar ya ajiyeta gaban  tebur din dake gabansa, gilashin idonsa ya zare ya ajiye ya had'a hannunsa guri guda yana jimanta abinda yaron yayi masa, Girgiza kansa kawai yake yi babu shakka Innawuro ta zartar da hukunci ko wane iri ne dole ya hakura da kudirinsa dan uwa tafi gaban wasa, Mikewa yayi hade da daukar gilashinsa ya fita daga ofis din.

    Suna zaune a palo suna hira Mommy ta cikawa Innawuro gabanta da kayan ciye ciye iri iri dake tsuhuwa ce mai kwadayi ta dinga  bude ko wane kwano tana cin abinda ke ciki tana hadawa da lemo Hafeez sai tsokanarta yake.

  Prof ya shigo bakinsa dauke da sallama. A take Hafeez da Mommy suka nutsu! Dan Allah yayi masa kwarjini sosai ita kanta Innawuron dan dai mahaifiyarsa ce.....Zama yayi kan kujera kusa da Mommy yace."Inawuro  Hafeez ya dauko ki ko."? Innawuro na tauna 'kashi tace"Eh ko yayi laifi ne."? Girgixa kansa yayi yace."Beyi lefi ba Inna dama cikin satin nan nake son zuwa nayi miki bayanin abinda ke faruwa tunda ya rigani zuwa shikkenan, nasan dai ya sheda miki abinda ke faruwa ko."?
"Um.''! Tace tana cigaba da mamular 'kashinta. Prof ya kalli Mommy yace." A 'karo mata miyar mana na lura tayi mata dad'i."! Mommy ta yun'kura zata tashi Innawuro tace"Koma ki zauna Rahima ba shan miya da tauna 'kashi ne  ya kawo ni." Mommy ta koma ta zauna jikinta duk a sanyaye dan ta lura Innawuron bata zo da wasa ba.

Innawuro ta kalli Prof bayan ta gama tsotsar 'kashin hannunta ta goge ta sid'e hannunta tsaf! tace"Ina zaune a gidana Hafizu yaje min da wata tatsuniya, dan wannan maganar ni a gurina ita da tatsuniya basu da maraba, to wallahi ka fita daga idona na rufe! ko me kakeji dashi Hafizu ba zai auri tsintaciyar yarinya nan ba, wato da daura auran ma zakayi ba tare da na sani ba 'yan uwanka sun sani Allah Ali ka gyara halinka dan wannan ba kowa ne zai iya zama da kai dashi ba, Na yanke hukunci idan na isa da kai to ka janye kudirin ka sannan kuma bazan tafi ba sai wannan tsintaciyyar ta bar gidan nan.''
Prof ya goge gumin goshinsa yace."Inna duk fa abin nan bana daukar zafi bane dan Allah ki bari muyi magana ta fahimta dake, shi d'a duka d'a ne wannan yarinyar tana da cikakken asali dan ni har mahaifarta naje nagani ki daina kiranta tsintacciya tana da asali da nasaba me kyau! kuma nagarta da hankali da nutsuwarta ne yasa nayi masa sha'awar auranta."
Harara ta watsa masa tace"Ali yau ba zan saurari wannan tsarin naka ba, na yanke hukunci idan kuma ban isa ba shilkenan." Prof yayi shiru ransa a 'bace!
Hafeez kuwa sai wani murmushi yake yana sunkuyar da kansa 'kasa kamar munafiki." Prof ya d'ago kansa yana kallonsa, gyda kansa yayi yana ji kamar yaje ya gaura masa mari!!! Ya kalli Innawuro a nutse yace."Inna na janye 'kudirina kamar yanda kika bukata, amma dan Allah ki bar yarinyar nan ta zauna a tare damu." Innawuro tace"A'a sai fa ta tafi dan idan kana ganinta zata iya sake rinjayarka kaji kana sha'awar auran, gwara ta bar gidan gabadaya."shuru yayi yana kallonta, Tace."Ni zan tafi dan ba zama zanyi ba, Hafiz ya za'bi Ummi a matsayin matar auransa dan haka da ita na amince a daura masa aure." Ta'kare maganarta tana gyara lullu'bin kanta.

Yace."Insha Allah Innawuro duk yanda kika ce haka za'ayi." Mommy ta mi'ke tsaye tana fad'in "Innawuro ki zauna mana gobe sai ki tafi! Girgiza kanta ta shiga yi ta kalli Hafiz tace" Muje ka maidani inda ka dauko ni." Hafiz na mi'kewa tsaye  Su Asiya suka shigo Farhana ce a gaba Asiya a bayanta.
Da gudu Farhana taje ta rungume Innawuru tana fad'in "Yaushe kika zo Innawuro." Tace"Ban jima da zuwa ba sakeni kada ki kadani." Farhana ta rungumeta tana dariya, Asiya abin ya bata sha'awa sosai tayi tsaye tana murmushi, Innawuro ta d'ago kanta kawai idonta ya sauka kan Asiya! A zabure! tace"Fuska wa nake gani kamar ta *MARIYA!!* Dukkaninsu suka kalli 'kofar shigowa inda Asiya ke tsaye, itama da taji Innawuro ta ambaci sunan mahaifiyarta sai da gabanta ya fadi!
Innawuro tace"Ya subahana! Wannan kama  da yawa take." Tafada tana kallon Prof dake tsaye Yace."Inna ai itace yarinyar da ake magana a kanta."
Innawuro ta koma kujera ta zauna tana kallon Asiya da fad'in "Ke 'yar nan zo jikina na bani wani abu." Jiki a sanyaye Asiya taje ta zauna kusa da ita, Innawuro ta dinga kallonta daga sama har'kasa!  sai kawai ta fashe da kuka tana fyace majina." Prof ya gigice da sauri ya soma rarrashinta Innawuro tana kuka take fadin "Allah ya ji'kan ki Mariya Allah yayi miki rahama Wannan yarinyar da kake gani bana shakka 'Yar Mariya ce data rasu." Prof yace."Wai kina nufin Mariya dai da kika ri'ke 'Yar 'kanin ki Sani." Innawuro tace"Kwarai kuwa  jikina na bani hakan, Ke yarinya bani tarihin ki tun daga farko." Tafada tana kallon Asiyan dake zaune a gabanta.
Prof yace." Asiya yiwa Inna bayanin rayuwarki gabadaya." Asiya ta shiga share hawaye  tace "Inna kamar yanda kika fada hakane mahaifiyata sunanta Mariya Maihaifina kuma Mamudu amma ana kiransa da maishanu......Innawuro ta katseta da fad'in " Habawa! jama'a ai nafad'a muku dama wannan 'yar gidan mariya ce ikon Allah sai kallo."! Tafada tana ri'ke ha'ba had'e da tsirawa Asiyan ido......Tiryan tiryan ta cigaba da magana tun daga farkon rayuwarta har'karshe sai da ta zayyanewa Innawuro, aikuwa kafin ma ta gama Innawuro ta rikice da kuka sai tsinewa Gaje take da fad'in "Ai mu duk bamu san kina cikin wannan ukubar ba dan tun bayan haihuwarki da rasuwar mahaifiyarki robonmu da zuwa inda kike sai dai sau biyu muna zuwa shekaru kusan goma da suka wuce muna rasa inda gidan yake, haka muke hakuri mu koma gida, ganin bama ganewa yasa muka daina zuwa ai dama matar nan bata da kirki Allah ne kawai ya kaddara auran mahaifinki da Mariya dan tana da samarinta a falgore rabonki ne ya rantse! Ashe ke kina can kina shan wahala  a hannun azzalima, ai gabad'aya kin dawo gurinmu da zama har abada wahalarki ta yanke." Asiya ta rungumeta suna kuka tare.
Mommy hawaye kawai take sharewa ita da Farhana, shi kuwa Prof tsabar jin dadi ya sanya shi sakin murmushi, Hafiz takaicin yanda al'amarin ya kasance yasa ya kama hanya ya fice ba tare da yace uffan  ba. Tunda dai bukatarsa ta biya shikkenan, koma Uwarta ce zata dawo be dameshi ba.

*SABODA 'KOFARIN KU YASA NA DAWO DA VIP GRUOP #600 GA MAI BUKATAR VIP GRUOP ZAI TURO #600 NAGODE*

*Idan kika futar mun da littafi ni kuma ba zan fasa daina neman sakayya gurun Allah ba, kamar yanda  kika shiga hurumi na kema Allah ya  dagula dukkanin Al'amuranki.*

*Ka/ki had'a mun decoment na wannan book din bada izini na ba Allah ya dagula miki al'amuranki kamar yanda kika dagula nawa.*

*Masu Siyar mun da books Ubangiji Allah ya wargaza shirinku a kaina, Allah ya gajiyar daku ya hanaku kudin data.*

Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali 'Yar uwa.

Idan kina so ki biya kudin wannan littafin to sai kiyi min magana ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/20/20, 9:03 AM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
28
Innawuro ta kama Asiya ta rungume 'kam! a jikinta tana kuka da fad'in "Ashe ke d'in jinina ce Jikata ce ke kamar sauran jikokina Hafizu na ala'kanta ki da jinsin mayu idan dai ke d'in mayyace to babu shakka shima maye ne alhamdullhi Allah nagode maka daka had'ani da wannan yarinyar a lokacin da nake bukatarta." Ta kalli Prof tana share hawaye tace"Maganar aure nan daram! babu gudu babu ja da baya Nima na amince Hafiz ya auri 'yar uwarshi kamar yanda ka kulla auran nan to ka cigaba da shirye shirye babu fashi, zan koma Falgore na shaidawa 'yan uwa abinda ke faruwa, zan dawo sai a cigaba da shirye-shiryen daurin aure.
Prof yace."A'a Innawuro ba na'ki bane ina ganin tunda dai Hafeez baya son auran nan a kyaleshi kawai kwata kwata ni na hakura ma sam bana son azo ayi abun nan ya bamu kunya dani dake za'a daura masa auran dai da wannan yarinyar Ummi."

   Innawuro tace"A'a sai fa anyi wannan auran tunda Allah ne ya 'kullashi.'' Prof dai shuru yayi saboda baya son yayi ta jayayya da ita, amma baya jin zai sake amincewa da maganarta a karo na biyu, Asiya za ta cigaba da karatun ta shi kuma sai yaje ya auri Ummi kamar yanda suka tsara da mahaifiyarsa.

   Innawuro kuwa cewa tayi zata tafi da Asiya can Falgore dangi su ganta, Prof yace."Tayi hakuri akwai makaranta idan sunyi hutu da kanshi zai kawo ta su kwana biyu taga dangi sosai.

    Gabakid'ayansu suka fito harbar gidan Innawuro ta shiga rarraba ido a gurin tana fad'in "Ina Hafizun yake kuma kada dai ace ya tafi yawo bana son dare yayi min."


    Prof yace."Innawuro ai ba zaki ga Hafiz anan ba tunda  bukatarsa ta biya an rushe maganar aure dole kunya ta rufeshi mussaman da ya gane yarinyar da yake 'ki jininsa ce.


   Innawuro tace"Aikuwa maganar aure na nan daram! bata rushe ba komai abinsa sai anyi dan gida bai 'koshi ba ba za'a kaiwa dawa ba."

    Prof dai shuru yayi yana lallabata ta shiga mota ya kira 'Dalha direba ya umarceshi da yayi tu'ki a hankali. Dalha yace To ranka ya dade motor ya shiga. Farhana tace."Innawuro sai yaushe ? tace"Cikin satin nan zan dawo a tura mota ta dauko ni da kayana dan a gabana nake so ayi komai a gama."

   Mommy tace"To shikkenan Inna a sauka lafiya." Ta amsa da "ameen." Dalha direba yaja motar suka fita daga gidan. Prof ya juya ya koma ciki ranshi a 'bace! dama Mommy na hankalce dashi, sai tayi saurin bin bayansa.

     Baya parlo sai ta bishi sama, yana tsaye tsakiyar d'akin hannusa goye a bayansa, tana shiga ya juyo fuskar nan a murtuke yace."Kije gida sai nazo."

    Mommy ta tsira masa ido gabanta na fad'uwa! baki ta bud'e za tayi magana ya d'aga mata hannunsa da fad'in "bana so naji ko wace kalma daga gare ki nace kije gida sai nazo."

    Wasu irin hawaye masu zafi suka kusa zubo mata tayi 'kokarin mayar dasu, ranta yayi masifar 'baci! da wannan hukuncin! me tayi masa da zaiyi mata wannan tozarcin! ba tayi yaji da 'kuruciyarta ba sai da girmanta shin wai wannan wane irin mutum ne wanda ba'a gane gabansa da bayansa, kaf rayuwarsu ita dashi bai ta'ba 'kuntata mata irin yau ba, ji tayi gabad'aya ma bata kaunar sake zama dashi.

   Wardrobe ta bude da sauri ta dauki mayafi ta rufe jikinta, tana ta addua a zuciyarta, sam babu lokacin tsayawa d'ibar kaya ta bud'e 'kofa ta fice da saurin gaske.

    Tana fita ya sauke ajiyar zuciya ya zauna kan bed, babu shakka zai nunawa Hafeez shi d'in ba'a sa shi da hanashi, sai wanda yake da iko dashi, maganar auransa da Asiya ya janye ta har abada dalilin mahaifiyarsa, zai nuna masa ikonsa akan mahaifiyarsa mai daure masa gindi.

    Farhana da Asiya na zaune a palo cikin farin ciki sai maganar suke inda Farhana ke cewa, "Shiyasa mana tunda kika zo gidan nan mukaji muna kaunar ki ashe ke d'in jininmu ce Asiya ba zan 'boye miki ba wallahi naji dad'in wannan al'amarin Allah ya had'e kanmu."

   Asiya ta rungume ta tana share hawaye......Kawai sai suka hango sakkowar Mommy daga sama.Farhana tace"Mommy yana ganki da mayafi unguwa zaki."?

    Mommy ta d'an d'aga kanta muryarta na d'an rawa tace"Eh amma ba zan dad'e ba." Yanda ta fad'i maganar ne yasa jikinsu yayi sanyi da muryarta sai rawa take,  kafin ma suce komai ta fice daga palon da sauri. suka bita da wani irin kallon mamaki gami da jin tsoro.

   Kai tsaye gidan Kawunta ta nufa, Hajiya Lami na ganinta a furgice sai tasha jinin jikinta, Mommy ta gaisheta a nutse tace"Hajiya Kawu baya nan ko."? Tace"Eh ai ya jima da fita ina fatan dai lafiya.?

   Hawayen da take ta 'boyewa sune suka zubo tana kuka ta shiga warware mata abubuwan da suke faruwa, Hajiya Lami tace"Gaskiya Prof Ali halinsa yasha bambam dana mutane, shikkenan wanda yayi laifi daban wanda kuma za'ayi wa hukunci daban! yanzu yara ne zasu shiga tsakaninku ? tunda 'kuruciya ba kuyi irin wannan ba sai da girma yazo, a gaskiya banji dadin wannan abuba.

   Mommy tace"Hajiya Prof na zargina kan nice nake zuga Hafiz yana bijirewa umarninsa, kuma wallahi ni kaina kullum 'kokarina shine Hafiz yayi masa biyayya amma mutumin nan kullum cikin zargina yake, kullum cikin hakuri nake da halayensa baya gani,  yana ganin kamar nice nace kada hafiz ya amince da za'bin da yayi masa dan ganin na kawo maganar Ummi a cikin lamarin, kuma ba haka bane ina son hafiz ya auri yarinyar mussaman yanzu da bincike ya tabbatar da cewar 'yar uwarsa ce, ashe jira yake mahaifiyarsa ta tafi yayi min wannan wulakancin da girma dan haka ni nagaji da wannan abu wallahi yaje ya zauna da halinsa.

Hajiya Lami tace"A'a ba za'ayi haka ba dole ki koma d'akin ki amma dai dole sai Prof d'in yazo anyi magana dashi dan gaskiya dole wannan karon a nuna masa kuskuransa."

   Mommy ta dauki wayar ta ta kira Farhana, tana ganin kiran Mommy din tayi saurin daukar wayar, Mommy tace"Farhana ki had'o min kayana na sawa cikin akwati." Farhana ta fashe da kuka muryarta na rawa tace"Mommy bangane na had'o miki kayanki ba."

   Mommy tace"Bana son jayayya da neman magana kiyi kokarin yin abinda na saki, ina gidan Kawuna ki kawo min kayana." kashe wayar tayi ta bar farhana da share hawaye.

   Asiya dake zaune tana jin abinda ke faruwa itama jikinta duk yayi sanyi babu shakka tsakanin Daddy da Mommyn babu lafiya, sai taji kwalla ta cika mata idonta.

    Prof tun kafin ya sakko kasa ya hango su suna share hawaye, yace."Ke! Farhana meye kuke kuka."? Da gudu taje ta rungumeshi tana kuka da fad'in "Daddy don Allah kayi hakuri Mommy bata da laifi cikin wannan lamarin."

  Prof yace."Me ya faru ko mommyn taki tace nayi mata wani abu ne."? Girgiza kanta tayi tace''Ni dai yanzu ta kirani a waya tace wai tana gidan Kawu na kai mata kayan sawarta can."

   Ya 'bata rai! da fad'in "Babu inda zakije ta aiko a daukar mata, Idan kuma kika sake kika fita na dawo na samu labari sai na 'bata miki rai." 

   Tana kuka da rike hannunsa tace"Daddy don Allah kada kayi mana haka mommy bata da laifi kayi mata afuwa ka dawo da ita." Hannunsa ya cire daga nata ya kama hanya ya fice daga palon.

   Farhana zubewa tayi kasan kafet tana kuka da fadin" Innalilihi wa'ina ilaihi raji'un! wannan wace irin masifa ce ta same mu Yaya Hafiz duk kaina ka jawo mana wannan masifar."

   Asiya taje ta d'agota ta rungumeta tana kuka tace"Ki daina kuka dan Allah daddy ransa ne ya 'baci amma Mommy zata dawo insha Allah." Farhana ta rungumeta suka zauna kan kujera suna kuka.

    Mommy kuwa da taji shuru farhana bata zo sai ta sake kiran wayarta, Farhana na kuka ta shaida mata abinda daddynsu yace.....Mommy ta kashe wayar tana 'kwafa! Wayar kanwarta Jamila ta kira ta shaida mata abinda ke faruwa tace kuma maza ta tura ta taje ta had'o mata kayanta. Da yake a gaban Ummi suke wayar duk taji komai, ta mi'ke a kufule ta shiga dakinta mayafi ta dauko ta fito tana kallon antin nata  da yake haka take kiran mahaifiyarta da anti, tace"Yanzu anti kan wannan matsiyaciyar yarinyar ta gidan mutumin nan yayi wa Mommy haka! gaskiya d'an akuya ne wallahi duk hakurin da take dashi sai da ya kaita 'karshe hummm! ai kam yarinyar nan ta jawowa kanta wallahi kafin na bar gidan sai na zaneta."

    Jamila tace"Ke Ummi ba hauka nace kije kiyi a gidan ba,  babu ruwanki da ita kiyi abinda ya kai ki ki fito yanda na lura da Prof na son yarinyar sosai tun be san cewar jininsa bace,  Ina ga kuma yanxu da yasan kamar 'ya take a gurinsa idan kin daketa dake dani duk sai yayi mana rashin mutunci tunda kin san halinsa watakila kiga yazo yayi sallama da ubanki kin san halinsa shima, kuma dai yanzu lallabawa muke ki shiga gidan, kada ki nuna masa rashin tarbiyarki ya hana auranki da Hafiz din."

    Ummi jikinta yayi sanyi da jin maganar mahaifiyar tata yanda ranta ya 'baci! tayi niyyar zuwa taci uban Asiyan sai kuma maganganun antin ta suka kashe mata jiki, tana son Hafiz sosai bata son abinda zai hana auranta dashi, tasan idan ta daki yarinyar mybe prof din ya soke maganar auransu tunda bashi da mutunci.

    Tace"kuma fa hakane anti wallahi raina ne ya 'baci sosai! Zan kiyaye insha Allahu." tana gama maganar tace"sai na dawo." Jamila tace"Shikkenan ki gaida min da anti Rahima kice mata sai nazo."

    Suna zaune a palo! duk sun rasa abinda ke musu dadi ko abinci ma sun kasa ci, Farhana ta kira Hafiz a waya sau curin masaki bai dauka ba, lokacin shi yana can ofis tare da Titi yana biyan bukatarsa shiyasa bai dauki wayarta ba.

    Ummi ta shiga da sallama a bakinta, suka amsa Farhana tace"Anti Ummi Mommy ce ta aiko ki ko."? Ummi tace"Eh itace zo ki rakani muje  na had'a mata kayanta." Farhana tace"Ni bazan je ba sai dai ke kije." Ummi ta mi'ke tsaye tana watsa musu harara taja tsaki kai tsaye saman ta wuce tana surutai 'kasa-'kasa! Asiya taji lokacin da take cewa ''Mutum zuciyarsa kamar ta fir'auna mata kullum tana hakuri dashi sai da ya kaita karshe gaskiya wannan mutumin beji dadin halinsa ba."

   Asiya taji haushin wannan maganar sosai dan har sai da fuskarta ta nuna, ta kalli Farhana tana tunanin ko itama taji maganar, sai dai yanayin ta bai nuna alamun taji ba, lokaci guda Asiya taji ta tsani Ummi a cikin zuciyarta.

    Tace."Farhana wannan Itace Ummi din."? Farhana tace"Eh itace 'yar Anti Jamila ce 'kanwar Mommy itace Ya Hafiz zai aura." Shuru tayi zuciyarta sai turiri take.

    Ummi ta sauko tana jan akwati duka suka bita da kallo basu ce komai ba, Tace"Kin ' ki bina had'o kayan mahaifiyar ki saboda bakya kishinta kinfi kaunar Ubanki a kan mahaifiyarki, to in dai halin wannan mutumin ne kema da ya haifa be wuce kanki ba."

   Farhana tace"Ummi kada kici min mutuncin a cikin gidanmu  naga kina kokarin zagin mahaifina a gabana bana son wulakanci."

  Ummi ta buga zani!! da fad'in "Sawa!! Su mahaifi manya, mahaifin da bai san abinda ya dace b........Kafin ta karasa Asiya ta mi'ke a kausashe tace" Ke Ummi kike kowa ki kama kanki bama son rashin kunya kin shigo gidan mutum kina kokarin zaginsa ki kyalemu muji da bakin cikin dake damun mu."

    Ummi tace"Ke! zanci kutumar ubanki! ko da na shigo na saki a magana ta banza duk ba kece kika jawo komai ba har kike wannan maganar! Hafeez da kike 'kulafucin aure wallahi yafi karfin ki."

   Asiya ta koma ta zauna tana fadin "Jahilci ke damunki ni bani da lokacin ki." Wannan maganar tayi wa Ummi ciwo  sosai! kawai sai ta dire akwatin ta nufo inda Asiyan take tana d'ura mata ashar! Farhana ta mi'ke da sauri tana kareta dan saura kadan ta kai mata duka.

   Asiya kuwa cewa take "Kiyi kuskuran kai hannunki jikina da zummar duka anan zan nuna miki bambamcin mutumin kauye dana birni."

   Ummi tayi kukan kura ta ture Farhana ta jawo Asiya suka fara kokawa, Asiya ta ware karfinta sosai kan Ummi fingi fingi ta dinga jibgarta, Farhana na shiga tsakinsu tana rabasu, Ladidi me aiki ta fito daga kicin ta soma rabasu suna hadawa da ita, Sosai Asiya ke tumurmusar Ummi yayinda ita Ummi ke kai mata yakushi da cizo a jiki.

   "Kai!!!  Su waye suke mana fad'a a gida."!? Hafeez ke wannan maganar lokacin da ya shigo ya tarar dasu suna dambatuwa, Asiya dake kan ruwan cikin Ummi tayi saurin dagata ta koma gefe tana haki! Ummi ta mike tsaye tana kuka had'e da gyara wuyan rigarta da Asiya ta yaga mata  dankwalinta ta daura, ta kalli Asiya da fad'in " Wallahi sai nayi miki illah! mai muni a rayuwarki."!!!!  Tsawa! ya buga mata da fad'in "Dallah yi mana shuru. ki fada min abinda ya hadaku." Ummi tana girgiza kanta da cizar lips ta shiga fada masa karya da gaskiya tana hawaye da marairaicewa, baiyi tunanin jin ta bankin Asiyan ba kawai ya shiga kwance blet! Farhana ta soma fad'in "Bro kada kayi haka ka zauna kabi komai a sannu ka saurari maganar kowa...........Inaaa! yana cire blet din 'kugunsa ya nufi Asiya dashi a hannunsa ya shiga lafta mata a jiki ta ko'ina.
[9/17, 12:28 PM] .: *SABODA 'KOFARIN KU YASA NA DAWO DA VIP GRUOP #600 GA MAI BUKATAR VIP GRUOP ZAI TURO #600 NAGODE*

*Idan kika futar mun da littafi ni kuma ba zan fasa daina neman sakayya gurun Allah ba, kamar yanda  kika shiga hurumi na kema Allah ya  dagula dukkanin Al'amuranki.*

*Ka/ki had'a mun decoment na wannan book din bada izini na ba Allah ya dagula miki al'amuranki kamar yanda kika dagula nawa.*

*Masu Siyar mun da books Ubangiji Allah ya wargaza shirinku a kaina, Allah ya gajiyar daku ya hanaku kudin data.*

Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali 'Yar uwa.

Idan kina so ki biya kudin wannan littafin to sai kiyi min magana ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/21/20, 10:13 AM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
29
Blet din yake shaud'a mata ta ko'ina a jikinta, ita kuma sai kuka takeyi tana bashi hakuri had'e da kare jikinta.
   Kamar wani mahaukaci haka ya koma ya samu yarinyar mutane sai jibga yake yana so ya huce fushinsa a kanta.
   Asiya ganin yana nema ya nakasta ta sai kawai itama ta shiga 'kokarin ceton kanta.
  A guje ta mi'ke! tsaye ta ture kirjinsa, ya yar da blet din ya shiga gaura mata mari! hagu da dama.

  Ai kafin kice kwabo ta had'a jini da majina, Ummi na tsaye kamar ta zuba ruwa a kasa tasha dan dad'i, Farhana ta fashe da kuka taje tana rirrikeshi da bashi hakuri.

  Ture ta yayi ta fad'i a gurin ya cigaba da masifa da fad'in "Wannan yarinar kin zame mana annoba a gidan nan ni sam ban yarda cewar ke jininmu bace kalan dangi ne, Tunda Mommy take a gidan nan wani abo bai ta'ba shiga tsakaninta da Mijinta ba sai ta dalilin ki, Daddy a kanki ya kori Mommy daga gidan shi lallai sai nayi miki illah a rayuwarki."
  Blet din ya 'kara d'agawa zai caud'a mata kawai ta shige jikinsa ta rungumeshi tsam! tsam!! a take dik wani alkadari nasa ya karye hannunsa ya soma kyarma blet din ya fad'i daga hannunsa.

   Ummi kuwa ganin Asiya rungume a jikinsa sai wani masifaffan kishi ya murd'a mata a zuciyarta, kuma ta lura da Hafiz din yayi sanyi kamar bashi ne me tsuma da rawar jiki ba.

   Ture ta yayi daga jikinsa, yayi saurin sunkuyawa zai d'auki blet din ta tureshi da karfi da gudo ta haye sama tana wani irin kuka me cin rai.

  Farhana tabi bayanta itama tana nata kukan Hafiz be taba bata haushi ba irin yau meye lefin Asiya da zai dinga dukanta kamar wanda ya samu jaka.

   Blet din sa ya mayar 'kugunsa ya  bar gurun ba tare ya kalli inda Ummi ke tsaye ba......Ummi haushi ne duk ya cika mata zuciya murnar ta duk ta koma ciki mussaman da taga hafiz din ko kallonta beyi ba, jiki a sanyaye taja akwatin kayan ta fice daga gidan.

   Farhana na shiga dakin ta tarar da Asiya na kuka tana had'a kayanta, Farhana ta zauna kusa da ita tana rarrashinta da fad'in "Asiya meye haka naga kina had'a kayanki ashe kina da wani guri bayan nan kada fa ki manta cewar baki da inda yafi nan, dan Allah kiyi hakuri da dukan da Ya Hafiz yayi miki mybe wani abun ke damunsa ta huce fushinsa a kanki.

   Asiya na kuka tace" Farhana na gaji da wulakanci da Yaya Hafiz keyi min, me nayi masa ya tsaneni ki duba fa kiga irin dukan da yayi min har da fitar min da jini  ai kamata yayi kafin ya yanke hukunci ya saurari ta bakina kamar yanda ya saurari ta bakin Ummi, saboda ya tsaneni yake kokarin nakasta ni gwara na bar masa gidan na huta.

   Farhana ta rungumeta tana rarrashinta da share mata hawaye tace"Dan girman Allah kiyi hakuri Asiya wata masifar ce wallahi mutukar kika bat gidan nan to mu da zaman lafiya a gidan nan har abada nasan iya zaman da kikayi a cikin gidan nan kin soma fahimtar halin daddy bashi da sauki ko kadan.

   Asiya ta share hawayen ta tace"Farhana ba zan boye miki  wallahi yanzu sabida kiyayyar da dan uwanki keyi min yasa naji na tsaneshi gabadaya ya daina birgeni, bashi da d'abi'a mai kyau gabadaya d'abi'unsa munana  zuciya nayi masa wata irin 'kiyayya."

   Farhana tace"Kema d'an uwanki ne ai addua ya kamata munayi masa amma nasa ni Ya hafiz bai da hali mai kyau! ko kadan dan Allah ki dinga hakuri da halinsa kuma kinayi masa addua." Shuru kawai tayi tana sauke ajiyar zuciya, babu shakka duk ranar da ya sake dukanta to zata nuna masa kalar tata muguntar.

   Hafiz na shiga dakinsa  kasa zama yayi ya goya hannu a baya ya shiga kai kawo a dakin, Yanzu meye mafita? Yasan mahaifin nasa yayi hakane duk domin ya cusguna masa, sannan kuma yasan yanzu duk inda Mommy take tana can cikin rashin kwanciyar hankali da rashin nutsuwa

   Zama yayi gefan gado da wayarsa a hannunsa, numbar Mommy nasa yake kira amma sai ringing take taki dauka, ya kira sau kusan ashirin bata daga ba, nan ya gane cewar ta dauki fushi dashi, eh dole tayi fushi da kai mana tunda kai ka zama yaro mara jin magana, gashinan abinda take gudu ka jawo mata da girmanta da komai. sashe na zuciyarsa ne ke tunasar dashi abinda ya manta.

   Yaja tsaki! yana 'dan tura lips dinsa bakinsa, Shi ya rasa wane irin so Daddyn kewa wannan yarinya Asiyatu, ace sabida ita ne zai kori matarsa marufar asirinsa, gaskiya lamarin daddyn akwai gyara a cikinsa.

Numbar mahaifin nasa ya shiga kira, hankalinsa dik a tashe ya hada wata uwar zufa lokaci kad'an.
Prof  na tare da ba'ki a lokacin shiyasa bai dauki wayar ba....Koda ya sallami bakinsa ma bai saurari wayar ba tunda ya duba yaha numvar hafiz din kawai ya cigaba da aikinsa.


  Cike da bacin rai! ya ajiye wayar ya mike gwiwarsa a sage ya nufi toilet, wanka yayi a gurguje ya shirya cikin kananun kaya kamar koda yaushe, key ya dauka na motarsa ya sakko kasa.

   Idan da dane da tuni da Mommynsa zaiyi tozali a zaune a palo amma yanzu palon tsit! hatta da tv a kashe take yini guda gidan ya koma wani iri tamkar babu kurwa a ciki.....Babu shakka Mommy itace ginshi'ki da jin d'adin kowa a gidan.

  Ya jima tsaye a tsakar palon kafin ya girgiza kansa ya kama hanya ya fita yana sa'ke-sa'ken ta yanda zai 'bullowa Mahaifin nasa. Kai tsaye Ofis din ya nufa domin tunkarar Prof din ayi ta ta'kare.

   Prof na cike wasi takardu Hafiz din ya tura kofar ofis din ya shiga da sallama a bakinsa, Tunda ya amsa sallamar sai ya mai da kansa ya cigaba da abinda yake.
   Ganin babu annuri a fuskarsa ya sanya jikinsa yin sanyi, zama yayi kan kujera  yace." DaddyBarka da yamma." Kansa A kasa yace."Barka sai daf da zamu tashi kaga damar zuwa."?

   Ya dan sosa kansa yace."Daddy na dan je wani gurin ne wallahi kuma nayi ta kiran wayarka baka dauka ba."  Ba tare da ya d'ago ba yace."Lokacin ina tare da baki ne Lafiya dai ko."?

  Cikin yanayi na damuwa yace."Daddy yanzu don Allah abinda kayi wa Mommy ya dace? menene laifin ta anan? Nine mai laifi ni zaka hukunta ba ita ba."

   Ya d'ago kansa a nutse yana kallonsa, yace."Kana tambayata lefin me tayi na tura ta gida ko."?  Da sauri! yace." Kwarai kuwa Daddy Mommy bata da laifi wallahi.'' Murmushi me ciwo yayi yace."Laifinta shine tana zuga ka ka bijirewa umarnina  sannan kuma kun had'a baki da kai da ita kun hadani da mahaifiyata, duk akan nace zan hada auranka da Asiya,  sannan ta d'auko 'yar 'kanwarta ta baka saboda ita take so ka aura, to dik dai magana ta kare, Ni d'an halak ne kuma ina da biyayya da jin maganar magabata na Innawuro tayi magana kan na janye kudirina na janye har abada ka auri za'bin mahaifiyarka ita kuma ta cigaba da zama a gidansu sai nayi tunani."

   Hafiz yaji komai na duniya ya daina yi masa dadi! Yace"Daddy in dai kan na'ki amincewa da auran yarinyar nan kake kokarin ka tozarta Mommy to na amince dan Allah ka janye wannan hukuncin daka dauka  wallahi zaka shiga hakkinta tunda bata da hakki a cikin lamarin nan

   Prof yayi wani murmushi yana daukar gilashinsa yace."Maganar auranka da Asiya ta 'kare har abada ka daina ma tunaninta, maganar kuma na janye hukuncin dake kan uwarka bai shafeka ba, kada ka sake zuwar min da maganar dan dik sanda ka sake zuwar min da ita sai ranka ya 'baci! wallahi."
Yana gama maganarsa ya dauki gilashinsa yasa ya fice daga ofis din.

   Bayan fitar Prof din Hafiz kasa yayi da kansa abin duniya ya taru yayi masa yawa, yanzu ya soma daya sanin abinda yayi dan da yasan irin hukuncin da mahaifin nasa zai dauka da bai aikata abinda ya aikata a yanzu ba.

  Ya jima a zaune yana sa'kawa da kwancewa kafin ya mi'ke da sanyayyan jiki ya fita daga ofis din...............Ana idar da sallahar magariba ya isa gidan Kawun, Mommy najin zuwansa ta 'bata rai! Ya shiga palon inda suke zaune har Kawun domun shima be jima da dawowa ba, Gaisawa sukayi kawu yace"Wato sai da kaga Uwarka na gidan sannan naga kafafunka Hafiz baka d kunya da zumunci.

   Sosai kai ya shiga yi yana fadin "Kawu afuwa, abubuwa ne da yawa shiyasa bana zuwa amma insha Allah zaka dinga gani sa'i da lokaci."

Kawu yace."To masha Allah  Allah ya taikama, ai zaman nan da nakeyi anan ina zaman jiran zuwan mahaifin ka mu tattauna kan wannan  abun da ya faru.'' Hafiz shuru yayi ransa na masa suya, Kawu yace."Kira shi a waya kace ina jiransa, dan d'azu kafin na mu shiga massalaci sallahr magariba munyi waya dashi yace zai shigo idan an idar da sallah."

Hafiz ya fito da wayarsa ya shiga kiran mahaifin nasa, Prof na palon gidansa tare dasu Farhana yana rarrashinsu, yaga kiran Hafiz d'in, karshe ma da Hafiz din ya dameshi da kira sai ya kashe wayar gabadaya, ya ciga da abinda yake.

*SABODA 'KOFARIN KU YASA NA DAWO DA VIP GRUOP #600 GA MAI BUKATAR VIP GRUOP ZAI TURO #600 NAGODE*

*Idan kika futar mun da littafi ni kuma ba zan fasa daina neman sakayya gurun Allah ba, kamar yanda  kika shiga hurumi na kema Allah ya  dagula dukkanin Al'amuranki.*

*Ka/ki had'a mun decoment na wannan book din bada izini na ba Allah ya dagula miki al'amuranki kamar yanda kika dagula nawa.*

*Masu Siyar mun da books Ubangiji Allah ya wargaza shirinku a kaina, Allah ya gajiyar daku ya hanaku kudin data.*

Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali 'Yar uwa.

Idan kina so ki biya kudin wannan littafin to sai kiyi min magana ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/22/20, 10:06 AM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
30
Jikinsa a sanyaye ya mayar da wayar aljihunsa yana kallon Kawun yace."Wayar tashi a kashe take." Kawu yace."Assha to babu matsala ai tunda munyi magana dashi yace a saurari zuwansa sai mu jira mu gani." Hafiz shuru yayi yana d'an satar kallon Mommy dake zaune kan kujera wacce tunda ya shigo bata kalli inda yake ba.

   Kawu ganin magana a bakin Hafiz din ya sanya ya mike ya basu guri da fad'in "Bari in zauna a kofar gida idan ya karaso sai mu zauna a can mu tattauna." Hafiz yace."To hakan ma yayi Kawu nima ganin fitowa."

   Kawu na fita Hafiz ya matsa kusa da Mommy din, kai a karye yace."Mommy dan Allah kiyi hakuri da wannan abun da ya faru  nasan nine na jawo miki wulakancin daddy." Shuru tayi masa tana kokarin mayar da hawayen idonta....Ya sake matsawa jikin kujerar da take zaune ya rike hannunta "Mommy kada kisa damuwar wannan abun a ranki ballantana ciwo ya kamaki, shima Daddy din da yayi hakan yana can zuciyarsa babu dadi daurewa kawai yake yi."

   Ta cire hannunta daga nasa tace"Myson ba zan koma wannan gidan ba gwara na 'karasa rayuwata cikin gidan nan domin na gaji da rashin adalcin da mahaifinka yake min.''  "Mommy ki daina wannan maganar dan Allah! wallahi nayi nadamar abinda nayi dan da nasan hukuncin da zai yanke kenan da ban aikata ba, amma yanzu na amince zan auri yarinyar kema kiyi hakuri ki dawo gidanki."

  Murmushi me ciwo tayi ta girgiza kanta tace"Myson duk abinda zai faru fa ya faru! tun kafin ayi haka sai da na haka aikatawa ka'ki ji ka nuna min taurin kai! alhalin kasan halin mahaifinka baud'addan mutum ne, bani da iko dashi amma kai ina da iko da kai idan ka daukeni a matsayin uwa me gaya maka magana kaji me zai sa in ce maka kada ka aikata abu kayi, kaje ka dauko Innwuro wanda hakan da kayi nasan shine ya tunzura masa zuciyarsa ya yanke wannan hukuncin duk dan ya kuntata mana nida kai to ni daina na riga na yankewa kaina hukunci na bar auran mahaifinka tunda shi be san hallaci ba."

   "Mommy!! Dan girman Allah kiyi hakuri ki daina wannan maganar. Kina so rayuwarmu ta lalace kenan? kada ki manta kece jigo da farin cikin mu a cikin gidan nan, wallahi nasan shima daddyn daurewa yake yi kawai dan ya 'bata miki rai ne! kiyi hakuri ki tashi mu tafi Farhana nacan tana kuka tun bayan barin ki gidan.

   " Myson ba zan koma gidan nan ba har sai yazo da kansa ya nemi kome sannan zan koma shima dole sai anyi zama dashi kan hakan."Dafe kansa yayi wani irin gumi! na tsiyaya a jikinsa.

    Haliya Lami ce ta shigo dakin tana fad'in "Kai maigidan da babu awo ba dan halin ka ba ga abinci na kawo maka." Duk da a cikin  damuwa yake sai da ya d'an dara yace."Ki dauke kayan ki tunda kin raina cefan nan da nake miki." Hajiya Lami tasa dariya tana fadin"Kaji kamar gaske yana maganar cefa ne abinda bayi yake ba sai auki cin abinci kamar manomi." wannan karon Mommy sai tayi dariya tana kallonsu, Hafiz yace."Amma matar nan kin gama dani amma babu komai na fasa siyo miki kilishi da nama miya." Hajiya Lami dariya tasa ta kama hanyar fita daga dakin tana fad'in "Idan baka siyo min kilishi ba ai shi na gasken zai siyo min.'' Kawu ya shigo yana kallon agogon hannunsa. Yace." Karfe tara saura na dare anya kuwa zaizo? amma sake kiranshi a waya." Hafiz yace."Kawu ka kira shi da wayarka ina ganin zai fi saurin dauka."

   Kawu ya zauna kan kujera hade da fito da wayarsa ya shiga kiran wayar Prof din, sai da ta kusa katsewa ya dauki wayar........Suka gaisa Kawu na shirin yin magana ya rigashi da fadin "Kawu kaji shuru ko, ayi min afuwa zuwa gobe dan yanzu ba'ki nayi masu mutukar mahimanci.''

  Jiki a sanyaye Kawu yace." Ayya! nima dama nace ko wani uzirin ne ya tsayar da kai tunda munyi magana da kai kace kana tafe to babu damuwa Allah ya kaimu goben amma da misalin karfe nawa zaka zo." ? Prof ya sauke ajiyar zuciya da fad'in "I dan Allah ya nura bayan sallah isha'i ka jirayi zuwana." Kawu yace "To babu matsala Allah ya kaimu." Sallama sukayi Kawu ya kalli Hafiz da Mommy yace." Kunji abinda yace wai yana da uziri dan haka mu bari sai zuwa gobe idan yazo sai mu tattauna matsalar.....Ke Rahima ki kwantar da hankalin ki insha Allah komai zai gyaru, kai kuma dan Allah ka zama yaro mai jin maganar iyayenka dan dik bayanan da mahaifiyarka tayi min sun tabbatar min da cewar kaine silar faruwar komai saboda haka ko dan gaba da gudun afkuwar matsala ka dinga jin maganar magabatanka.

   Hafiz yace."Insha Allah Kawu." mikewa yayi ya fita daga dakin, Hafiz ya kalli Mommy kamar zaiyi magana kuma sai ya fasa, zuciyarsa babu dadi ya mike tsaye yana kallonta yace."Mommy zan tafi sai gobe." Shuru tayi masa, ya kama hanyar fita  yana daf da fita tace"Hafiz." juyowa yayi yana kallonta. Tace"Kace wa da Farhana ta daina wannan kukan da take." Yaji zuciyarsa ta karye dan muryar mommyn rawa takeyi a lokacin da take maganar  shima ji yayi kwalla na kokarin zubo masa, Yace."Insha Allah Mommy." Da sauri yasa kai ya fice daga dakin.....Mommy ta sanya gefan hijab din jikinta ta goge hawayen dake zubo mata a fuska.

   To gabakid'aya gidan haka sukayi kwanan ba'kin ciki dan shi kansa Prof din be tashi raina kansa ba sai da yazo kwanciya saboda ya saba kullum dare Mommy din sai tayi masa matsar jiki, kana kuma shi mutum ne mabukaci bashi da daga kafa gurin wannan harkar a daran ranar da kyar ya iya rintsawa sabida rashin mommy din, tsayin shekarunsu na aure ita dashi basu ta'ba raba gurin kwanciya ba sai yau ko fada sukayi ba sayin nesa da junansu, lefin kacokan ya tattara ya dorawa Hafiz yana ganin kamar shine ya jawo musa samun matsala da matarsa.

   Da safe da kyar Asiya da Farhana suka iya break suka wuce skull ko wanne zuciyarsa babu dadi dan jiya kwanan kuka sukayi kafin Allah yasa bacci ya dauke su.

   Cikin 'kananun kaya ya sakko, ya tarar da Prof din kan dining yana karyawa, a nutse ya karasa inda yake ya mika masa hannu kamar dai yanda suka saba sukayi musabaha da juna.....kujera yaja ya zauna yana tunanin da Mommy na nan itace zata hada masa komai ta zauna har sai ta tabbatar da ya koshi sannan,  Tea ya soma tsiyayawa a cup ya zuba madara da milo buttur ya shafa jikin bread ya  dauka ya soma kur'ba ranshi duk bbu dadi! Prof kuwa farfesun sa yake sha yana hadawa da tea mai kauri kamar babu abinda ya dameshi.

   Cup din tea din ya ajiye hade da kallonsa yace."Daddy wai ya ake ciki ne."? Ya dago kansa yana kallonsa da fad'in "Game da me."? 'kasa yayi da kansa kafin yace." Game da maganar Mommy mana Daddy kaja bakinka kayi shuru ka barmu  cikin damuwa dan girman Allah kayi hakuri kada wannan al'amari yayi tsayi! na amince ni nayi laifi ba Mommy ba ni zaka hukanta ba ita, ka dawo da ita cikin 'yayanta ta samu walwala da farin ciki ni kuma na amince da auran yarinyar ."  Prof yace."Jiya ban fada maka kada na sake jin bakinka a maganar nan ba."? Hafiz ya saki baki yana kallonsa.

  Ya cigaba da cewa'Kana nufin kaine zaka sani na dawo da ita ko kuwa." ? Girgiza kansa yayi yace"No! Daddy bani bane kamar yanda ban san lokacin da kukayi auranku ba haka ba zan tilas taka dan ka gaji da zama da ita nace dole ka dawo da ita ba, hukuncin komai na hannuka." Yace."Tom babu ruwanka da sha'anina ina tunani ne kan al'amarin, kuma naji kana cewa nagaji da Rahima waye ya fada maka haka."? Murmushin takaici yayi yace."Daddy kai ka nuna a zahiri gashi mun gani  wannan ba so kake nuna mata ba tsana da 'kiyayyace yaya mutum beyi abuba a huce fushi a kansa." Prof yayi shuru yana tunanin maganar Hafiz d'in, girgiza kansa yayi yace."Zanyi tunanin maganarka tinda naga ka soma hankali." Hafis yayi murmushi yace"Yawwa Allah ya sanya kayi tunanin abu mai kyau."! Mikewa yayi yana kallon agogon hannunsa Yace."Yanzu da shirin ofis ka fito ko kuma da shirin tafiya yawo." ? Ya mike yana dan gyara f-cap din kanshi yace."Daddy Ofis zanje yau shiyasa ma na shirya da wuri domin mu fita tare.'' Prof yaji dadin yanda yake wa Hafiz din magana yana amsa masa cikin kwantar da kai da sigar son zaman lafiya, babu shakka wannan hukuncin da ya yanke yayi masifar girgiza taurin kansa dama kuma haka yake so yayi ladab ya dinga bin umarinsa a kowane lokaci. Tare suka fita daga gidan direba ya jasu a mota domin zuwa babban company nasu.

Kamar yanda suka fita a tare haka suka dawo gida a tare, dan Hafiz ko nan da can be matsaba saboda yana son Daddyn nasa ya yarda dashi ya kuma amince da bukatarsa ta dawo da Mahaifiyarsa.

   Asiya ce kadai a palon lokacin da suka shigo gidan ita Farhana ta hau sama a lokacin. a nutse ta amsa sallamarsu ta mike da sauri tana fad'in "Daddy sannunku da zuwa."

  Prof ya amsa yana kallonta sai lokacin ya lura da gefan hancinta da ya fashe dan fatar gurin ta kwaile  tayi alamun ciwo. Yace."Asiyatu me ya sameki a gefan hancin ki."? Da sauri ta kalli Hafiz! shi kuma yayi saurin dauke kansa! Tace"Daddy babu komai" Cike da mamaki yake kallonta yace."Ya ina ganin ciwo a fuskarki kuma kice babu komai." Shuru tayi tana tunanin 'karyar da zatayi masa, Ya juya ya kalli Hafiz dake ya mutsa fuskarsa, abinka da sarkin nazari da saurin gane mutune! a take ya fahimci rashin gaskiya a tare dashi, Yace."Hafiz kaine kayi wa yarinyar illah ko? me tayi maka kayi mata irin wannan dukan."? Ai tuni ya soma inda-inda da rawar baki yace."Daddy kawai daga  ganin ciwo a fuskarta sai kace nine me tayi min zan doketa kana gani bama shiga harkarta nake ba.'' Yana kokarin magana tayi saurin cewa "Daddy bashi bane jiya ina wanka awarwaron hannuna ya karce ni a gurin sai yanzu na tuna." Prof yace."Ashsha! ku daina sa irin wannan abun da sunan ado gashinan ya janyo miki tabo a fuska." Cikin yake tace"Ai gurin bayayi min ciwo.'' Yace."Duk da haka dai zanyi wa Dr Hisham waya yazo ya baki magani." Tace"To daddy nagode." Yace."Ina Farhana."?  Da sauri tace"Yanzu ta hau sama." Ba tare da yace."Komai ba ya fara hawa steps hafiz na ganin hayewarsa, ya harareta yana yana tsuke baki yace"Da kin sake kince masa nine na dokeki da sai naci uwarki wallahi.''  kamar yanda ya harareta itama ta harareshi kasa-kasa tace"Kada ka sake zagin uwata." Ashe yaji sai yaja ya tsaya yana kallonta cike da mamaki yace."Idan na sake zagin uwarki me zakiyi."? Kai tsaye tace" babu abinda zanyi saboda nasan ba uwata ka zaga ba."!! Sosai yaji mamaki! ya kai hannu a zafafe!! zai taska mata mari!! ta dafe fuskarta tana kallonsa, lips dinsa ya ciza yana girgiza kai yace."Wato kin soma kwari ko? saboda kin tashi daga 'yar tsuntuwa kin dawo 'yar gida shine har kika samu damar mayar min da magana har kina kokarin zagina! hakika zakiji jiki a gurina   wallahi yanzu ma dan dai Daddy na nan ne da sai na sake cud'a miki jikinki."

  Tace"Ni kuma abu d'aya zanyi maka ka shiga cikin masifar rayuwa! wallahi duk sanda kayi kuskuran sake kai hannunka jikina sai nayi maka mummunan aiki."

Yayi wani shegen murmushi yana sosa sajen fuskarsa yace."Kin saba murd'ewa maza ma'karfafarsu shine kika fad'a mun zaki murd'e tawa! lallai yarinyar nan zanci ubanki duk sanda naga kin kai hannunki gurin da sunan kamawa sai na karyashi 'baras! zan nuna miki bambamci na da sauran mazan da kikewa irin wannan aika aikar.

  Tace"Shikkenan ka sake dukana ka gani wallahi sai na baka mamaki! tana gama maganarta ta wuce ta barshi  tsaye a gurin  yana binta da kallon mamaki!!!!

*SABODA 'KOFARIN KU YASA NA DAWO DA VIP GRUOP #600 GA MAI BUKATAR VIP GRUOP ZAI TURO #600 NAGODE*

*Idan kika futar mun da littafi ni kuma ba zan fasa daina neman sakayya gurun Allah ba, kamar yanda  kika shiga hurumi na kema Allah ya  dagula dukkanin Al'amuranki.*

*Ka/ki had'a mun decoment na wannan book din bada izini na ba Allah ya dagula miki al'amuranki kamar yanda kika dagula nawa.*

*Masu Siyar mun da books Ubangiji Allah ya wargaza shirinku a kaina, Allah ya gajiyar daku ya hanaku kudin data.*

Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali 'Yar uwa.

Idan kina so ki biya kudin wannan littafin to sai kiyi min magana ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/23/20, 9:21 AM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
31
Tsaki! yaja mai karfi bayan barinta gurin ya juya ya soma hawa benansa yana mamakin maganganunta, tabbas duk sanda tayi kuskuran aikata masa irin abinda ta saba yi wa maza a ranar zai nuna mata nasa kalar mugunta ranar zai nuna mata kalar nasa barikin.............! Da daddare duk suna tare a palon har Hafiz din yana kusa da Prof din yana lallabashi suje can gidan Kawu gurun Mommy shi kuma Prof din yana kaucewa, Farhana ta marairaice fuska muryarta na rawa tace"Daddy dan Allah kayi hakuri ka tashi muje mu dauko Mommy." Ya kalleta tausayi ta bashi yace."Farhana ki kwantar da hankalinki Mommynki zata dawo amma ba yau ba, insha Allah cikin satin nan zan daukota da kaina."
"Haba Daddy sati guda yayi yawa maimakon kace gobe ko jibi." Hafiz ne yayi wannan maganar ransa duk a 'bace! Farhana tace"Nima dai haka nagani Daddy Yaya Hafiz keda laifi kuma ya baka hakuri yace ya amince da za'binka shikkenan magana sai ta wuce."
Murmushi Prof yayi yace."Ai magana ta wuce tuntuni nifa baku fini damuwa da rashin Rahima ba a gidan nan ba dan kafin na sameku ita na fara samu saboda haka kuna zaune zaku ga na daukota."
Farhana tace"Alhamdullihi Daddy mungode." Asiya ya kalla a hankali yace."Asiya da dai na janye 'kudirina akan auranki da d'an uwanki yanzu gani gaki gashi ga Farhana ta zama sheda yace ya amince zai aureki to wannan karon ni ba zanyi miki dole ba  shin kina son Hafiz ya zama abokin rayuwarki? ma'ana kin amince na daura miki aure dashi."?

  Sunkuyar da kanta kasa tayi gabanta na faduwa! hakika tana san Hafiz kamar ranta amma ya zama dole ta cire shi daga rayuwarta dan kwata kwata ba tsaran auranta bane! Hafiz dan bariki ne Hafiz mashayi ne Hafiz mazinaci ne! ta tabbata idan ta aureshi rayuwarta na cikin kalubale mai girma! Tana tare da wahala mafi muni tunda tasan itace take sonsa shi baya sonta tilas ta nemawa kanta mafita.

  Kasa magana tayi kanta a kasa tana wasa da hannunta, Hafiz kuwa addua yake Allah yasa tace bata sonsa da wallahi sai yayi mata kyauta......Prof yace."Asiya kinyi shuru kada ki cutar da kanki ki fada min gaskiyar abinda ke zuciyarki ni Tamkar mahaifi nake a gurinki.'' A hankali ta dago kanta idonta ya taru da kwalla tace"Daddy ya auri anti Ummi tunda ita yake so ni na hakura ina rokan Allah ya kawo min miji me sona."

   Prof ya kalli Hafiz yace."To sai ka zuba ruwa a 'kasa kasha saboda murna." Aikuwa ko kunya ya dinga sakin wani munafikin murmushi yana kallonta yace."Ke! kada ki cutar da kanki yarinya idan kika samu miji kamata kin more kuma waye yace dake bana sonki."?

  Prof yace."Rufe min baki bana son tsari malam! Dama haka kake so ai zaka dinga tsarawa mutane magana dik alamun rashin so ka nuna kuma yanzu wace magana zakayi wa mutane."

   Shuru yayi yana sosa kansa, Prof ya kalli Asiya cike da kauna da tausayi yace."Allah yayi miki albarka Asiya nima zan tayaki da addua Allah ya kawo miki managarcin miji wanda yafi Hafiz din.''  Da sauri yace"Daddy ya kake wannan maganar ne ni kenan ba managarci bane."! Prof ya shareshi ya cigaba da kwantarwa da Asiya hankali yana rarrashinta, Ita kuwa Farhana bata so hakaba taso ayi auran dan ganin yanda suka dace da juna.

   Wayarsa ce ta soma ringing yayi saurin daukota daga aljihu yana dubawa, Fadila ce matar Ishak! tsaki yaja masifar wad'annan matan ta isheshi wallahi! shifa gabadaya so yake ya yakice su daga jikinsa tuntuni ya fahimci abinda yake dasu bai kamata ba, gwara yaje yayi da macan da bata da nauyin aure a kanta.

   Mikewa yayi yana me kara wayar a kunnansa da fad'in "Fadila ya kike."! Kasa-kasa yake maganar yana me nufar kofa da niyar  fita......Prof yabi shi da kallo yana girgiza kansa yasan yaron nasa na harkar bariki dan dai babu yanda zaiyi dashi ne.

  Saman motarsa ya zauna murya a kashe yake magana, Fadila ta sake tsumuwa da jin muryarsa ta rike wayar sosai tana jin kamar shi ta rike Tace" Haba Hafiz me yasa kwana biyu ka dauke kafarka daga gidana kwata kwata ka daina zuwa ka barni da kewa Nono da gabana sai kyaikyayi sukeyi a duk ranar da suka tuno ka sai sunyi kuka saboda rashinka  dan girman Allah kazo kayi min wannan salon naka mai gamsarwa."

   Yace."Fadila na tuba yanzu na daina wannan harkar na bari insha Allahu na daina yi da matan aure kiyi hakuri ki cireni daga rayuwarki." Taji kamar ya tsawa mata ruwan zafi a jikinta, muryarta na rawa tace"Dan Allah kada kayi min haka Hafiz wallahi ina sonka zan iya rasa raina akanka na saba da kai da soyayyarka ka daure kazo ka agaza min."

   Shuru yayi yana nazarin maganarta, shin yaje ko kada yaje? shawarwari yake da zuciyarsa, can shedan ya soma k'awata masa Sufoffin jikin Fadila da nononta mai katon nipples da yanayin taushin fatarta, a take tsigar jikinsa ta wani mi'ke Joystick dinsa ta soma motsi! Dirowa yayi daga saman mota ya nufi cikin gidan

Prof ya tashi daga gurin sai su biyu Ya shigo be kallesu ba ya soma hawa steps yana hadawa da bibbiyu da bibiyyu. Asiya ta bishi da kallo tana jin wani irin yanayi a jikinta, shikkenan yanzu bata da rabon auransa duk da irin son da take masa, ta lura dashi sai wani murna yake da farin ciki sakamakon tace ta bata sonsa. mikewa tayi tace"Farhana bacci zanje nayi." Farhana tace"Okey nima yanzu zan shigo bari na karasa kallon wannan american film din.'' Ba tare da tace mata koma ba ta soma tafiya dai-dai lokacin da yake sakkowa tsayawa tayi tana kallonsa ya sauya kayan jikinsa sai wani masifaffan kamshi yake...... shan mur! yayi yana kallonta kamar zaiyi mata magana kuma sai ya  kalli Farhana da fadin "Ina Daddy."? Tace''Ya hau sama yace yana da aiki." Girgixa kai kurum yayi ya kada kansa ya fice daga  palon.

  Asiya ta haura sama ta bude dakinsu ta shiga ruf da ciki tayi kan bed hawaye suka kwace mata, babu shakka wannan kwalliyar da yayi ta zuwa bariki ce dan dazu ta lura macace tayi masa waya shiyasa ya bar gurin kuma ta tabbata yanzu ma gurinta ya tafi........Kuka take sosai tana hargitsa gashin kanta...."Ya Allah ka cire min son wannan bawan naka a cikin zuciyata soyayyar na iya zama ajalina Allah ka kawo min sauki." Jin motsin shigowar Farhana dakin ya sanya ta mike da sauri ta shige toliet.

Farhana bata kawo komai ba a cikin ranta, ta saka kayan bacci ta kwanta tana lumshe idonta, Ita kuwa Asiya sai da taci kuka ta koshi sannan ta d'auro alwala ta fito daga toliet, lokacin bacci har ya soma cin karfin Farhana.....Dadduma ta shimfida tasa dogon hijab nafila ta gabatar raka biyu cikin sujjadarta ta karshe ta jima tana addua gami da fatan Allah yayi mata zabi mafi alkairi a raruwarta, sannan ta nade daddumar taje ta kwanta, cikin ikon Allah bacci me nauyi ya dauketa.

   Hafiz na tare da Fadila suna iskanci iri iri! Hafiz yayi tik dashi sai kace wanda yake gidansa a dakin matarsa.
  Ya wargajewa Fadila jikinsa gabadaya tana sucking  dinsa sai nishi yake yana murza nippls dinta da yake bala'in so..........Nishi! kawai suke saukewa, Fadila ta kai 'kololowa gurin bukatuwa so take kawai taji Hafiz ya soma kwakularta. Ta kwanta tare da bude masa kafafunta  d'an ya tsantsa na tsakiya ya tusa a gabanta ya shiga kwalulewa ruwan ni'imar ta na zubowa a hannunsa.....Ihu!! take yi tana shan yaji! shi kuma yana cigaba da tsotsar nononta yana turmutse yatsantsa a gabanta.....Ya jima yana mata wannan salon kafin ta sami satisfaction, a gurguje yayi wanka ya saka kayansa ya fito yana duba agogo hannunsa....Fadila ta biyo bayansa ba tare da ta suturta jikinta ba, Tana fadin."Wallahi da zamu kwana cikin wannan yanayin bazan gaji ba, ka zauna kawai domin Ishak yayi tafiya kwana biyu zaiyi ya dawo.''

   Yace."No! ba zan zauna ba Fadila yanzu ma kawai dan kin dame ni ne." Suna fitowa Palo sukayi tozali da Ishak! wanda shima shigowarsa kenan gidan, tafiyar tasu bata yiwu ba........Ishak! yace."Guy ashe kana ciki shiyasa mana nayi ta kiran wayarta bata dauka ba." Hafiz yaji wani iri! sam beso Ishak din ya ritsa shi ba, sosa kansa yayi yace."Eh ban jima ba da zuwa ba ta dameni da waya wai yanzu ma cewa take na kwana." Ishak! ya kalli Fadila dake tsaye tum'bur! da ita haihuwar uwarta, yace."Baby zo nan tunda gani na dawo zan dora inda ya tsaya." Da sauri taje ta shige jikinsa tana shashshafa shi......Hafiz ya sake  kallon agogon dake daure a hannunsa  yace."Guy ni zan tafi sai mu hadu gobe." Ishak yace."Okey gobe watakila zamu shigo Company ku nida Huzaifa." Sosa kansa yayi cikin jin nauyi yace."Okey ina sauraranku." Hanyar fita ya nufa Fadila tace"Hande some ka huta gajiya." Ba tare da ya juyo ba yace."Okey bab byebye.".Yana fita Fadila ta shiga yiwa Ishak wani irin salo! wanda ya rikirkitashi ya sungumeta suka shige bedroom dinsu.

  Hafiz kam ya jima zaune a mota yana sak'e-sa'ke! Yasan koda zai had'iyi al'kur'ani Huzaifa da Ishak ba zasu yarda da cewar baya sex da matansu ba,  sun kamashi a gidajensu ba sau daya ba ba sau biyu ba.......Tabbas ko waye dole ya gazgata abinda yake faruwa, wannan jaraba yana rokon Allah yasa yaye masa yasa ya daina  saboda shi yasan ko giyar wake yasha ba zai yarda wani shege ya ta'ba masa matarsa ba.

    Washe Gari suka tashi da 'yar walwala ba kamar irin kwanan bakin cikin da sukayi jiya ba, bayan sun gama break fast Farhana da Asiya suka wuce skull Prof da Hafiz suka wuce ofis kamar yanda suka saba........Wata rana Farhana ke riga tasowa daga makaranta watarana kuma Ana riga tashinsu Asiya mutukar ba asabar da lahadi bace ranar da suke isalamiyya.....To yauma kusan lokaci guda suka tashi, Kai tsaye Farhana ta umarci Dalha direba da ya saukesu gidan Kawu Mommynta kawai take son gani, to itama Asiyan tana son ganin Mommy din.......Dan haka dalha ya ajiyesu kofar gidan Kawu, Farhana tace"Yaje sai da yamma yazo ya daukesu

  Mommy suna tare da 'yar uwarta anti Jamila mahaifiyar Ummi suna hir gami da tattauna abinda ya shafesu, Farhana da Asiya sukayi sallama suka shiga palon.

   Mommy taji wani irin sanyi a zuciyarta ganinsu....Suka karasa suka zube kasan kafet suna gaisheta, cike da kulawa take amsawa, Anti Jamila sai wani irin kallo takewa Asiya tana ta'be bakinta tace"Hala wannan ce Asiyan."? Mommy tace"Itace Asiya dawo nan ki zauna." Kusa da ita ta zauna tana fad'in" Mommy mun sameku lafiya." Ta amsa da lafiya lou Asiya ya makaranta."? Tace"Mungode Allah Mommy. " A nutse ta kalli anyi Jamila tace"Ina wuni." Babu yabo babu fallasa ta amsa, Asiya tunda ta lura da irin kallon da Anti jamila ke mata sai ta kama kanta, shuru tayi da bakinta tana jinsu suna ta hira har da Farhana ita dai ba tace komai ba sai dai ido take binsu dashi.

  Ummi ta shigo cikin wata 'yar iskar shiga kanta yasha kitson attecement sai taunar cingum take tana wani irin mugun kamshin turare mai fuzgar hankali.'' Kusa da Antinta ta zauna tana kallonsu Farhana, Farhana dauke kanta tayi dan har yanzu haushinta takeji sabida zagin Daddy da tayi.......Mommy ta kalleta tace"Yanzu ke Ummi wannan wace irin suttura ce a jikinki duba dan Allah duk sassan jikinki a waje ke kuma Jamila kina kallonta take irin wannam shigar."!

Ummi tace"Mommy wallahi sharrin tela ne sam bance yayi min matsatstsun kaya ba duba dan Allah yanda ya matse min riga nima ba'a son raina bane."

   Mommy tace"To ba sai ki sanjo wasu kayan ba ko dole ne sai kin sasu.'' ' Yar dariya tayi tana wani 'kas!'kas! da cingum! din bakinta cike da duniyanci tace"Mommy ai dole ne dan ashoben bikin kawata ne kinga kuwa  nima dole nasa na shiga cikin mutane..

  Mommy ta shiga girgiza kanta tace"To babu lefi wannan uban gashin dokin da kika sa a kanki fa." ?Cike da kosawa tace"Mommy kin san fa ba gashi ne dani ba kuma ai wannan ado nayi! Murmushi kawai Mommy tayi bata sake cewa komai ba......Anti Jamila ta kalleta tana jin wani irin dadi ganin yanda 'yar tata tayi kyau! Tace"Babanku ya fita ko."? Tace"Eh sai bayan ya fita na fito kin san da yana nan sai ya tambayeni inda zani." Jamila tace"To sai kiyi maza ki tashi kije ki dawo da wuri, Dan Allah kada ki kai dare." Ummi ta mike tana kallon Farhana tace"Ko zaki rakani gurin bikin kawata." ?  Farhana ta ya mutsa fuska tana girgiza kanta  tace"Sai kin dawo." Tab'e bakinta tayi ta kalli Asiya ta watsar da ita ta kama hanyar fita tana fadin sai na dawo." Mommy da anti Jamila ne kawai suka amsa mata.

   Farhana da Asiya suka Yini a gidan Kawu Hajiya Lami ta cika musu cikinsu da girkin tsofaffi mai dadin gaske! Daf da magariba Dalha yazo daukarsu, Farhana ta soma kuka tana fadin "Mommy ki tashi mu tafi dan Allah." Anti Jamila tace"Lallai baki da hankali Farhana na lura bakya kishin mahaifinki kan mahaifiyarki Ai Mommynki ba zata koma ba sai yazo da kansa......Asiya kamar tayi magana sai kuma tayi shuru idonta na kawo ruwa.

   Mommy tace"Kema haka Zakiyi ki hakura Hafiz ma kullum sai yazo da daddare ya dameni! ki tashi ku tafi duk sanda yazo da kansa ya nemi na koma zan koma ko dan saboda ku.'' Asiya tace"Mommy kiyi hakuri dan Allah Daddy yayi kuskure ki yafe masa abinda yayi miki." Anti Jamila ta rike baki cikin mamaki tace"Ke kinji yarinya da iyayi dallah wuce ki bawa mutane guri ba duk saboda  hakan ta faru ba zakina wa mutane wata maganar banza."   Asiya kwallah ta zubo mata ta kama hanyar fita...
Mommy tace"Asiya ku kwantar da hankalinku insha Allah zan dawo cikinku." Asiya na share hawaye tace"To mommy.'' Fita tayi da sauri daga palon.

   Sosai taji ciwon maganganun da Anti Jamila ta fada mata dan dai ba sa'arta bace shiyasa kawai ta kasa mayar mata da magana, wani irin tsanarta takeji a zuciyarta.

   Tana zaune a mota Farhana ta fito tana goge hawaye! Dalha yaja motar suka tafi ko wanne zuciyarsa babu dadi. ko kadan.

    Prof ya riga Hafiz dawowa gida suna daf da tashi Huzaifa da Ishak suka ritsa shi a ofis da tambayar abinda ake ciki dangane da auransa da mata biyu, nan ya warware musu komai ya kuma tabbatar musu da cewar maganar auransa da Asiya ta rushe Ummi kawai zai aura....Sunji masifar haushi sosai suka dinga caccakarsa suna zaginsa da fad'in ya cucesu, shi dai shuru yayi musu sukayi suka gaji kafin su tattageshi zuwa Club.......Sai misalin sha biyu da rabi na dare ya shigo gidan, yau ma dai ya sha abar dan har ta so ta gusar masa da hankali inda tasa shi tunkarar benansu Farhana a maimakon nashi.......Bacci suke sosai ko wacce na bed dinta  ya shigo dakin, duhu dake sun kashe fitila,  fatali ya shiga yi da kayan jikinsa ya rage daga shi sai karamin wando a gajiye ya afka bed dinta......Sai kawai ta fad'a  a kanta gabadaya ya saki jikinsa a nata.....A furgice! ta bude idonta sai ta dinga jin hucin numfashin mutum na dukan fuskarta ga wani irin nauyi da jikinta yayi mata..........Shima Hafiz jinsa a jikin mutum ya sanya shi dawowa hayyacinsa da sauri ya mike zaune ya kai hannu ya kunna bedlamp......Idanunsu ne ya  tsarke! guri guda lokacin da take kokarin mi'kewa zaune gabanta na muguwar fad'uwa.

*_Don Allah wanda nake bi kud'in Littafin nan su daure su turo min👏🏻👏🏻_*

*SABODA 'KOFARIN KU YASA NA DAWO DA VIP GRUOP #600 GA MAI BUKATAR VIP GRUOP ZAI TURO #600 NAGODE*

*Idan kika futar mun da littafi ni kuma ba zan fasa daina neman sakayya gurun Allah ba, kamar yanda  kika shiga hurumi na kema Allah ya  dagula dukkanin Al'amuranki.*

*Ka/ki had'a mun decoment na wannan book din bada izini na ba Allah ya dagula miki al'amuranki kamar yanda kika dagula nawa.*

*Masu Siyar mun da books Ubangiji Allah ya wargaza shirinku a kaina, Allah ya gajiyar daku ya hanaku kudin data.*

Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali 'Yar uwa.

Idan kina so ki biya kudin wannan littafin to sai kiyi min magana ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/24/20, 2:05 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
32
Wani irin kallo yake bin jikinta dashi yana tsuke karamin bakinsa hade da lumshe idanunsa, kirjinta ta tsurawa ido wanda yake hango shatinsu ta shara-sharan rigar bacci dake jikinta, Hannunsa ya kai zai ta'ba brest dinta guda daya, tayi saurin janyewa jikinta na wani irin rawa......Cike da wani irin maye! ya kashe bedlamp d'in dakin yayi duhu! Asiya na ganin haka sai ta tsorata tayi nufin sauka daga bed din ya ri'ke kugunta ya matseta sosai a jikinsa yana shanshanata!! Ajiyar zuciya ta sauke mai zafi! jikinta ya shiga rawa!! ita ba abin ta kurma ihu! ba ga Farhana a dakin......Cikin gigicewa ya soma kokarin cire mata rigar jikinta, sai wasu hawaye suka zubo mata, kirjinsa ta ture da karfi! amma kamar wanda ta ture dutse ko motsi baiyi ba sai ma ya manneta cikin kirjin nasa bayan ya cire mata rigar jikinta lafiyayyun breast dinta suka fito gasu a tsaye car car dasu sun wani kumbura suna kan lokacinsu....Jin taushinsu a jikinsa ya sanya ya d'imauce ya dinga sakin ajiyar zuciya! da sauri ya kwantar da ita ya kama guda daya ya soma sha yana wani irin gurnani!!! A tsorace! ta dinga kuka tana ture kansa dake kirjinta yana jan nipple dinta kamar zai tsinke mata shi......"Yaya Hafiz ka bari dan Allah ni ba karuwa bace ka daina da zafi! dan Allah ka tafi dakin ka.""  Wad'annan maganganun da take sune suka dawo dashi cikin nutsuwarsa ya gane ba Fadila bace a gabansa, gabadaya Asiya ta koma masa Fadila shiyasa ya kasa sarrafa kansa.

   Tureta yayi daga jikinsa ya mike yana gyara blet din kungunsa, da sauri ya bude kofar dakin ya fita.....Takurewa tayi jikin gado bayan futarsa hawaye na zubo mata, kaikyayi da zugi nipple dinta ke mata ta dauki rigarta tasa ta kwanta tana jin sauyin yanayi a tare da ita.

  Ya jima zaune a gefan bed kanshi a kasa yana mamakin abinda ya faru dashi a yanzu....Yanzu dama wannan yarinyar da ya raina tana da irin wannan hallitar gaskiya  nonowanta sun masifar burgeshi dan har sunfi na Fadila kyau! ga taushi da dadin tsotsa! tsigar jikinsa ta dinga tashi, yaji yana sake kwadaituwa da ita.

   Da kyar ya iyawa wanka ya sake sakkowa kasa, shuru palon fitila ya kunna ya nufi daning ya zauna yana tunani, zuciyarsa ce ke sake zugashi kan ya koma dakin ya cigaba da tsotsar yarinyar. Wata zuciyar na hanashi da fadin "Zata daina jin tsoronka kuma idan zakayi barikin ka kada kayi a gida tunda kasan halin Mahaifinka.

   Abinci ya zuba a plate ya soma ci yana jin wata mayatacciyar sha'awa na taso masa  gabadaya ma sex yake muradi ba romantic ba.....A daddafe ya tsakuri abincin ya mike ya nufi samansa.

   Washe gari da safe Asiya ta kasa sakin jikinta duk ta tsargu gani take kamar Farhana taga abinda ya faru tsakaninta da Hafiz shiyasa take tunanin ko kawai tayi shuru ne! jikinta dik a sanyaye take komai Prof ma ya lura da yanayinta ya tambayeta tace" Kanta ke ciwo.'' A take yace."Ta zauna a gida ba sai taje makaranta ba....Lokacin da suke maganar Hafiz yana kokarin saukowa duk ya ji komai sai ya nuna beji ba suka gaisa da mahaifin nasa, ba tare da ya kallesu ba ya wuce daning Farhana ce kawai ta gaisheshi ya amsa yana tafiya, ita kam Wasila dauke kanta tayi dan wani irin haushinsa takeji! Prof kuwa be ce mata don me ba.

   Farhana ita kadai ta tafi skull, Asiya ta zauna kan kujera tana fargabar zamanta a gidan ita kadai.....Tana kallonsu Suma suka wuce Ofis taji kamar tacewa Prof din zata iya zuwa skull din sai dai tayi shuru ta nemi kan kujera ta kwanta tana kallo a haka bacci ya dauketa.

     Sai da ya bari aiki ya daukewa Prof hankali ya samu ya silale daga company kai tsaye gidan ya nufa......Har yanzu bacci takeyi dan dama jiya fargaba da tsoro be bari tayi baccin kirki ba, Ya shigo ya sameta kwance kasan kafet tana bacci sosai......hannunsa ya zuba cikin aljihun wandon dake jikinsa yana kallonta, babu abinda yake fizgarsa a jikinta sai breast d'inta da kuma lafiyayyar fatar jikinta mai taushi, karamin bakinta na masifar bashi sha'awa bakinta yayi kama da nashi gurin kankanta.

   Tsugunawa yayi gabanta ya dan burkito da ita  tana kallon rufin dakin, Hannu yasa ya soma daga mata rigar jikinta......Dake bata sa breziya ba sai breast d'inta suka bayyana gabadayansu yaga nipples din sun mike sosai! shatin su yayi baki gwanin ban sha'awa! Zama yayi dirshan ya tallafota jikinsa ya kwantar da ita a cinyarsa kawai ya runkufar da kansa ya soma shan guda daya.......A gigice ta zabura! zata mike yana sane ya rike nipples din da hakurin sa, ya damke mata bakinta gudun kada tayi masa ihu!!! Kuka ta shigayi tana kallonsa shima yana kallonta da shegun idanunsa da suka yi jajawur!!

' Daukarta yayi kamar jaririya ya nufi benansa da ita yana tafiya hankalinsa gabadaya na kan Brest dinta da suke kokarin tsone masa ido lasar su yake yi gabansa na sake mi'kewa! Steps yake hawa da ita yana sake tallafe mazaunanta rikon tsauri yayi mata wanda ya sanya ta kasa 'kwatar kanta, sai dai hawaye kawai take zubar wa bakin cikin iskancin da yake mata yasa zuciyarta ta kusa bugawa.

Direta yayi k'asan dakin yana binta da wani mayen kallo, gabadaya Hafiz idan masifar sa ta ciyo shi idanunsa rufewa yake ya manta da komai, tun jiya da tabbatar zahirin yarinyar ya kasa kata'bus! burinsa kawai ya biya bukatarsa a kanta..........Da sauri taja gefe guda tana goge fuskarta. Tunkarota yake tana ja da baya haka suka dinga yi har sai da suka dangane da bangon dakin.
Ya saka hannunsa ya kakkareta dashi yana bin jikinta da  masifaffan kallo kamar zai cinyeta......"Kada ka  keta min haddi! ina da makaman ya'ki! wallahi sai na sabautaka! mutukar ka kusance ni." Bakinta na rawa take wannan maganar....Ya lumshe  shegun idanunsa yana dage girarsa a sha'ke! Yace."Ko ni ko ke a gidan nan dan yanda na kwadaitu dake barazanarki ba zata hanani biyawa kaina bukata ba.'' Hawaye suka sake zubo mata  ta kai hannu da sauri ta goge tace"Kana so kabi sahun wanda suka rako maza duniya ko."? Girgiza mata kansa yayi wai a'a." Tace"To me yasa kake so ka cutar dani alhalin kasan ni 'yar uwarka ce."!!

  Ya dan sunkuyar da kansa yana nazarin maganarta  yace."Da zan iya Auranki dana aure ki sai dai kash! bana sonki amma kuma ina sha'awar wannan abun na jikinki.'' Yafada yana nuna Brest dinta da suke tsaye! Le'bunansa masu duhu!  ya shiga tsotsa kamar yanda ya saba idan sha'awarsa ta ciyo shi , ya dage girarsa, hannunsa ya zura karkashinta ya kamo kungunta ya hadata da jikinsa ya matse! " Ah!!!!! ya saki wani nishi lokacin da yaji taushin breast dinta a kirjinsa.

   Wani mahaukacin cizo tayi masa a kafadarsa, har sai da rigar jikinsa ta huje!! Da sauri ya saketa yana ya mutsa fuska dan sosai yaji zafin cizon.....

  Baya ta matsa! ta jawo sket dinta yayi sama! ta rufe kirjinta dashi, ta kalleshi fuska a murtuke tace"Idan ka shirya nima na shirya.""!! Ya rasa inda maganarta ta dosa sai kawai ya tunkareta gadan-gadan!!!  Yana 'karaso tayi wata iriyar sufa!! ta'kasan kafafunsa a take tayi nufin kama hantsar wandonsa yayi gaggawar matse kafafunsa ya had'a da hannunta a gurin!!! Ya matse sosai! ta dinga son ta cire hannunta ta kasa, Ya d'an rukufar da kansa yana kallonta da mamaki a tare dashi yace."Da gaske kike ashe."!? Cikin wata irin siga yayi mata maganar.....Sunkuyar da kanta kasa tayi tana tunanin ya akayi yayi saurin ankara da tarkonta.......Girgiza kansa yake yana d'an murmushi! lallai babu shakka yarinyar nan ta gano lagon maza yanda ta zabura ta kai hannunta hantsar sa babu shakka da tayi nasarar cafkar joystick d'insa sai tayi masa illah! shi ya san da hakan! Ranshi ya 'baci! ya d'agota ta mi'ke tsaye suka tsirawa junansu ido!! Da kirjinsa ya dinga turata har ya kaita bed dinsa ya tura ta da karfi ta fad'i! rigingine! Kafafunta ya d'aga sama ya ware sosai sket din ya  yage!! Kuka ta shigayi tana harbe harbe da kafafunta. Yace."Dama na fad'a miki duk sanda kikayi yunkurin kai hannunki hantsar wandona a ranar sai kin d'and'ana kud'arki.........!!


*FREE PEGE NE NA BAKU KYAUTA*

idan kina da bukatar karanta book din #300 ne normal gruop Vip group #600

Kiyi min magana ta whasap numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/25/20, 9:32 AM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
33
Ya sanya karfinsa ya yage siket din da ya zama garkuwa a jikinta, kafafunta ya ri'ke sosai ganin tana harbe harbe dasu,  pant d'inta ya tsurawa a ido yana kallo ya dan lashi lips dinsa, yana lumshe idonsa, hannunsa ya kai gurin ya dan shafa!! ta zabura ta kwala ihu!! tana haukan buge buge, kawai sai ya sauke mata nauyinsa a kanta, ta dinga kuka tana tureshi kessis din wuyanta yake jikinsa sai mazari yake, breast dinta ya soma tsotsa yana nishi! ta dinga jin tsigar jikinta na wani irin tashi!! amma  hakan bai hanata kokarin kwatar kanta ba, cizo ta kai masa a kumatunsa, ko gezau! dan ya riga yayi nisa sai wani irin nishi yake yana wasa da fuskarsa tsakanin kirjinta, Hannusa taji cikin wandonta ya zura yana shafawa, ta gigice sosai duk karfinta ta tara ta dinga tureshi tana kuka, Hakan da take ya bashi wata irin power ya mike jikinsa na rawa ya fara kokarin cire mata wandon, Ikon Allah bai kai ga gama zare wandon ba ya dakata dan ganin abinda ya firgitashi!  fatar gabanta babu gashi ko kadan, amma tayi wani irin ja!! da wasu kuraje fatsar! a  gurin.

   Tsigar jikinsa ta tashi sai ya shiga ya mutse fuskarsa, shi tsoro ma abin ya bashi meye? wannan a gabanta!!! Asiya kuwa ganin ya daina abinda yake sai tayi gaggawar janye jikinta ta matsa gefe guda ta takure jikinta tana kuka.....Blet dinsa ya gyara yana d'an kallonta da jajayen idanunsa, tausayi ta bashi babu shakka bata da lafiya, dan shi duk matan da yake mu'amula dasu ba haka gabansu yake ba.....Hanya ya kama zai fita daga dakin, sai kuma ya dawo ya tsaya a kanta.

   "Ke baki da lafiya ne.''? Yafada yana kallonta cikin sassauci! Hafiz na da tausayi wani sa'in kuma hakikanin gaskiya ya firgita da ganin yanda gabanta yake ya wani kumbura gashi kaca-kaca da kuraje.

  Asiya taga kamar tambayar rainin hankali yake mata, tana kuka tace" Ina ruwanka idan bani da lafiya Allah ya isa abinda kayi mun kuma wallahi sai na fad'awa Daddy."

   Wani irin shan kunu yayi ya kalleta yana zare mata ido yace."Wallahi kika fadawa Daddy abinda ya faru tsakanina dake sai na ci Ubanki! me nayi miki? da har zaki fad'a masa  Daddy yaji wannan maganar ki tabbatar da cewar kin shiga tarkona."  Tana kuka tace"Allah ya isa ban yafe ba." Tsaki! Yaja ya buga mata tsawa da fad'in "Get out from my room."!!! Ta mike da sauri tana kokarin saka rigarta, Hannusa ya zura cikin aljihu yana kallonta, yaja tsaki da fadin " Yarinya ana tambayarki kina wa mutane hauka sai kinje kin ru'be! a haka dai gaki nan mace har mace amma kuma idan an tona kayan takaici ne namijin da ya aure ki ya auri lalura."

   Asiya taji ciwon maganarsa girgiza kanta kawai take abinda duniya yayi mata yawa, ta tsani aga tsaraicinta gashi wannan wawan! ya gane mata sirrinta....Daf da zata fita Tace"Macuci mazina ci."!! A guje! tabude kofa ta fita daga dakin.

Ranshi ya baci da zagin da tayi masa amma yasan shine ya jawowa kansa, zaiyi kokarin kauda kansa daga kanta gabadaya ma ta daina ganin dariyarsa, yasan tsabar kwadayinsa da zulamarsa ne ya jawo masa idan ba haka ba me zai ci da wannan kazamar yarinyar.....Girgixa kansa yayi ya shiga toilet yayi wanka ya fito ya shirya cikin kananun kaya kamar dai koda yaushe ya sakko, babu kowa a palon dan haka sai ya sa kai ya fice daga gidan ofis ya koma ranshi dik a bace, jefi jefi kuma yana tuno abin mamakin da ya gani a matuncin Yarinyar haka kawai abun ya tsaya masa a zuciya yana tunanin yanda za'ayi a magance mata wannan gagarimar matsalar.

*****

"Malam ni dai kawai so nake a mallake shi ta inda ko kara na ajiye bai isa ya 'ketara ba, ina so duk sanda nace ina son ganinsa yazo da rawar jiki kuma yayi min biyayya kan dukkanin abinda na umarceshi." Safna ce ke wannan maganar  a yayin da suke gurfane ita da Saratu a gaban malam mai asararu

Mai'asararu yace."Duk wannan me sauki ne mutukar zaki bi dukkanin sharud'an da zamu gindaya miki." Tace"Insha Allah malam mutukar dai Hafiz zai zama mallakata zanyi komai."

Mai'asararu yace"Zanyi miki wani rubutu a mudubi yanzu sannan zan baki wata mallaka kije kiyi kada ki kuskure idan kin bi komai kan 'ka'ida to kin mallaki Hafiz har abada." Safna tayi dariya tana gyara zama tace"Alhamdullhi malam."

  Mai'asararu ya dauki katon madubin dake jingine ya soma wani irin rubutu da wata irin tawada mai launin ja! da baki sai da ya cika madubin da rubutun sannan ya dauki wani 'koko ya dan tsiyayi wani ruwa dake cikin robar swan wanda yake wata irin kumfa, ya wanke rubutun, dashi ya samu leda ya k'ulle! ya kalleta da fad'in "Ki samu naman tattabaru aure biyu! ki had'a guri daya sai ki cusa a gabanki, ki kwana dashi da safe ki cire ki had'a da wannan rubutun da nayi miki kiyi farfesu dashi, Hafiz din ake so yaci ko yaya yaci shikkenan magana ta kare, idan kinyi wannan sai kuma kiyi duk dubarar da zakiyi ya sadu dake yana saduwa dake shikkenan kin mallakeshi ko uwarsa albarka sai abinda kikace zaiyi, sannan kuma shi da aure har abadah.'' Safna ta dinga godiya ta dauko kudi  kimanin dubu hamsin ta zube a gabansa, malam ya washe bakinsa yana fadin'' Aikina kamar yankan wuka yake mutukar kinga aiki beyi ba to kin kauce 'ka'ida." Saratu tace"Mai'asararu mungode nima sai ayi min aikina." Yace."Ya sunan matar."? Da sauri tace"Sunanta Hajiya Sadiya." Murmushi yayi yace.''Ki ajiye dubu ashirin zanyi mata d'aurin bakin da har ta mutu ba zata tuna da cewa tana binki kudi ba." Saratu ta kalli Safna alamun ta bashi kudin.....Safna ta kara dauko kudi ta ajiye masa a gabansa....Murmushi yayi yace "Da kaina zanje na samo lemon tsami! mara nuna dashi zanyi aikin." Saratu tace"Tom godiya muke malam." Mikewa sukayi suna masa sallama! hannu ya daga musu yana fad'in "Ku tafi a hankali da kuma bissimillah dan duk bayanku 'yayan ruhainai ne ni dasu  nake aiki ." Safna da Saratu suka dinga tafiya a hankali suna bisimillah kamar yanda yace suyi.
*Jama'ar musulmi mutane sun maida Allah abokin wasan su Ubangiji Allah kasa mufi karfin zukatanmu*

Suna fita mai'asararu ya shiga lissafa kudinsa dubu sa'bain da biyu dan gurin lissafi ma Safna ta dora dubu biyu akai saboda sauri! Wani irin tsalle ya buga!  ya watsa kudin a jikinsa  sai ya ri'ke 'kugu ya hau rawar lalakukulala!!!!!! "Hahahaha! Yau ragal dani yau na fito a sa'a! dubu saba'in da biyu kai Allah nagode maka! yau Zanci duk abinda nake so miyar gidana ragwajab."! Kudin ya tsince tsaf ya zuba a aljihu ya dauki rawaninsa ya nad'a carbinsa ya dauka ya fito daga zauren nasa yana muzurai! cikin gidan nasa ya shiga yana gyara babbar rigarsa

Bayan fitar ta daga dakin Hafiz samansu ta nufa ta kwanta kan gado taci kukunta ta koshi! tayi susar ta iya son ranta ta mike taje tayi wanka ta shirya, ta sake saukowa kasa, lokacin Ladidi tana gyare gyare! Gaisawa sukayi da ita taje ta kwanta kan kujera lamo.....tausayin kanta da kanta takeyi! shin wa zata fad'awa damuwarta? wa zata fad'awa lalular da take damunta? zuwa yanzu dai ta tabbatarwa da kanta cewar bata da lafiya, dan susar da takeyi tayi yawa, hawaye ta share ta mike zaune ta zagba tagumi! Ladidi ta  fito daga kicin ta kalleta tace"Asiya meke damunki ? kikayi tagumi ai ke yanzu duk matsalarki ta kare tunda Allah yasa kina tare da danginki."
Fuskarta ta goge tace"Baba Ladidi kenan! ina tunanin Babana ne yanzu ko yana ina?." Hawaye ya sake zubo mata.
Ladadi tace" Addua zakiyi insha Allahu Allah zai hada fuskokin ku." ba tare da tace komai ba ta koma ta kwanta kan kujera tana tunanin rayuwa.
Cikin wannan halin Farhana ta dawo ta sameta itama ta shiga damuwa ganinta babu walwala , to ganin damuwar Farhanan yasa ta saki jikinta ta manta abinda yake damunta,  suka cigaba da zama a palon suna hirar Mommy.

   Kwana biyu da faruwar al'amarin Hafiz ya daina sakar musu fuska har Farhanan baya mata dariya kullum fuskarsa a daure yake sakkowa dukkaninsu sunsha jinin jikinsu dashi, Amma duk da haka Farhana sai ta shiga sabgarsa Asiya kuwa shareshi takeyi kallon banza ne ke had'ata dashi.............Yau juma'a bayan sakkowa daga massalaci Prof ya shirya zuwa gidan Kawu domin dauko mommy! Hafiz dasu Farhana sai murna sukeyi, Gabadayansu suka shirya har Asiya suka tafi dauko Mommyn wanda dama tun kafin zuwan ranar Prof yaje sun tattauna magana da Kawun kuma ya nemi afuwar Mommy din ya fada masa dalilinsa nayin haka, Mommy kawai jinsa take tasan kawai ya fadi hakan ne domin ya kare kansa, amma sam abinda yayi bashi ne hukunci ba kawai dama yayi nufin tozarta ta.....Dakyar Kawu da Hajiya Lami suka rarrasheta ta hakura ta amince zata koma....amma da cewa tayi ta gama zama dashi har abadah.

   Kwana biyu da dowowar Mommy komai ya dawo dai-dai hankalinsu dik ya kwanta Prof sai wani rawar jiki yake yana cin amarci dan kwana biyu yayi bai fita ba kullum yana sama manne da matarsa......Hafiz kam kafin ya tafi ofis sai ya tsokaneshi iya son ransa sannan zai tafi yana mamakin halayyar mahaifin nasa ashe dama daurewa kawai yake yana son matarsa.


    Aiki yake a ofis Titi ta shigo tana dan 'bata fuskarta ta isa inda yake zaune! ya ajiye biron hannunsa yana kallonta da murmushi a fuskarsa,  hannunta ta kai ta shafi sajensa tace"Sweetheart ya aiki."? Ido ya lumshe a hankali yace."Alhmdullhi kin shigo zaki kashe min jiki ko."? Kumatunsa ta sumbuta tana yar dariya tace"A'a ba'kuwa kayi shine nazo na fada maka."
Yayi jim!! yana nazarin maganarta, kafin yayi magana kira ya shigo wayarsa dake ajiye a gefe.....Safna sunan da ya gani kan screen din wayar ...daukar wayar yayi Safna tace"Hafiz gani a tsaye ina son in shigo ofis dinka wata banza ta hanani wai sai ta fada maka."
Yace."Eh ai hakane 'ka'ida kuma akan aikinta take kada ki kara zaginta." Girgixa kanta tayi tana 'kwafa da fadin zakaci uwarka ne idan ka shigo hannuna.''
Kashe wayar yayi ya kalli Titi yana d'an tsuke bakinsa yace."Je kice ta shigo.'' Titi ta wuce ta tafi jikinta duk a sanyaye!!! Safna ta shigo ofis din tana wani irin taku d'ai-d'ai! ajiye  wayar hannunsa yayi ya zuba mata ido fuskarsa babu yabo babu fallasa! Ta karasa ta zauna kan kujerar dake fuskantarsa, Tace."Ga mayya mara zuciya ta biyo ka ofis d'inka."
Ya danyi murmushi yana shafa siririn sajensa, yace."Waye ya ce dake mayya."? Tace"Ka manta kenan? murmushi yayi yana ta'be bakinsa yace."Okey  yanzu me yake tafe dake ina aikin mutane ne."?
"Humm! Hafiz ka riga ka gama yiwa zuciyata illah shiyasa kakeyi min duk wulakancin da kake so! dan Allah meye bani dashi na matantan ka  ina sonka kullum kana wulakantani wallahi zan iya sadaukar maka da raina mutukar zaka cigaba da mu'amula dani kamar da."

  Yace."Wai Safna dan girman Allah me kuka mayar dani ne? ko wacce sai tace so shin ni kadai ne namiji a duniyar nan? kada fa ki manta ke matar abokina ce kr me zai sanya kizo kinayi min irin wannan maganar."

  Murmushi tayi tana girgiza kanta tace"To sai me? dan ni matar abokinka ce! Huzaifa yasan abinda ke faruwa! ni wallahi dama can Huzaifa baiyi min ba kawai Allah ya kaddara aurana dashi ne! Baya gamsar dani gurin sex kai kuwa Allah yayi maka baiwar da ba kowane namjii ne keda irinta ba, shiyasa kaga ina kulafucinka dan girman Allah ka dawo gareni mu cigaba da jiyar da junanmu dad'i!

  Ya jima yana kallonta 'bacin rai gami da dana sani suka dameshi, in da ya san Safna zata zame masa kaska da beyi abinda yayi ba , wannan wace irin jaraba ce? Fadila  matar Ishak! kullum cikin damunsa take a waya! shi kuma kullum 'kokari yake ya yakice su daga rayuwarsa saboda gudun abunda zaije ya dawo, babu shakka da ya san zasu zame masa masifa da beyi abunda yayi ba........Kafin ya ankara kawai ya ganta a  gabansa....Cinyarsa ta zauna ta sa'kalo hannunta a wuyansa.....Masifaffan 'kamshin turaran dake fita daga jikinta ya gigitar dashi  ga kuma manyan nonota dake gogar kirjinsa.....Ajiyar zuciya ya sauke yana kallonta ya dan lashi lips dinsa, murya 'kasa-'kasa yace." Yanzu me kike so ayi.''? A marairaice tace"Kazo gida ka sameni akwai labarai!! Ya sauke zazzafar ajiyar zuciya tare da d'ora kanshi a kirjinta yace."Shikkenan zanzo amma idan nazo ina bukatar sabon salo." Rungume kansa tayi a kirjinta tana shashsheka tace"Nayi al'kawarin jiyar da kai dad'i da baka ta'ba jin irinsa ba."
Kansa ya d'ago yana kallonta idanunsa har sun sauya, yace." Da gaske! Kanta ta daga masa tana dariya.....Yace."Okey bayan ishai zan shigo.'' Sauka tayi daga jikinsa tana kallonsa, tace"Ko na baka kasha."? nononta take nuna masa tana dariya.
Lumshe idonsa yayi tsigar jikinsa na tashi yace."No! idan na fara yanzu ban san lokacin da zan bari ba, ga aiki a gabana zan dai shigo zan sha har sai na koshi!
Dariya tayi me shashsheka tace"Shikkenan bari na koma gida.'' Kallo ya bita dashi yana murmushi ta dauki jakarta tana d'aga masa hannu da fad'in "Bye-bye gentleman." Hannu ya d'aga mata da fad'in ''Bye-bye baby." Tana futa yaja tsaki! ya cigaba da abinda yake, yasan da baiyi mata haka ba da tuni tana damunsa.

     Yamma likis ya koma gidan dan gabad'aya yau shine yaja ragamar komai a companyn tunda Prof na can yana gwangwajewa da amaryasa, suna dawowa daga masjid ya haye samansa yayi wanka ya shirya jikinsa cikin 'kananun kaya, na zaman gida, yana masifaffan kamshin turaransa ya sakko 'kasa.

  Duk suna zaune a palo har Mommy din da taci uwar kwalliya Prof na gefanta a zaune suna hira, Cike da tsokana yana kanne ido yace."Daddy sannu da soyayya." Dukkaninsu suka kalleshi! Prof ya bata fuska yace."Wai me ka mai dani ne kakanka? ko abokinka."? Daga kafada yayi yana 'yar dariya yace." Daddy kaine ai da abin dariya wallahi kawai ka barni ni kadai a ofis da aiki dama ni nasan ba samun zuwa zakayi ba tunda Princess d'inka ta dawo ai sai dai ayi maka uziri." Mommy ta jefa masa romot din hannunta tana fad'in "Hafiz zan 'bata maka rai wallahi."

  Dariya yasa yace."Mommy harda wani cika baki wai ke kin gama zama dashi waye-waye! sai gashi kuma zuwansa guda ya tsaraki da kalamai kin dawo hahahaha."!! Yakarasa maganar yana dariya....Prof shima dariyar yasa yana kallonta taci kunu Hafiz naso ya tona mata asiri!! Farhana tace"Yaya Hafiz Anti Ummi tazo d'azu tayi ta jiranka ka dawo." Yace."Ke kyaleni dan Allah." Daning ya wuce yana dariyar hargagi da borin kunyar da Mommy take masa.

   Yana tsaka da cin abinci kiran wayar Safna ya shigo, yayi kamar kada ya daga sai da ya dauka yana dan gyaran murya da fad'in "Kina ta jirana ko."? a d'okance tace" Eh wallahi duk na gama tsumuwa yanzu hakama tsirara nake zaune kai kawai nake jira.
'Dage girarsa yayi a hankali yace."Huzaifa nan ko baya nan."? Tace"Baya nan tun dazu ya fita nasan sai can dare zai dawo.'' Yace."Okey ganin zuwa insha Allah.'' kashe wayar yayi a gurguje yaci abincin ya mike da sauri yake kokarin hawa samansa, Prof yace."Zo  nan  ina da magana da kai! Jim! yayi kafin ya dawo da baya ya zauna kan hannun kujerar da yake zaune........Prof yace...........

*SABODA 'KOFARIN KU YASA NA DAWO DA VIP GRUOP #600 GA MAI BUKATAR VIP GRUOP ZAI TURO #600 NAGODE*

*Idan kika futar mun da littafi ni kuma ba zan fasa daina neman sakayya gurun Allah ba, kamar yanda  kika shiga hurumi na kema Allah ya  dagula dukkanin Al'amuranki.*

*Ka/ki had'a mun decoment na wannan book din bada izini na ba Allah ya dagula miki al'amuranki kamar yanda kika dagula nawa.*

*Masu Siyar mun da books Ubangiji Allah ya wargaza shirinku a kaina, Allah ya gajiyar daku ya hanaku kudin data.*

Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali 'Yar uwa.

Idan kina so ki biya kudin wannan littafin to sai kiyi min magana ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/26/20, 10:38 AM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
34
Professor ya kalleshi a nutse yace."Farhana nayi maka maganar Ummi naji kace ta rabu dakai ina so naji komai daga bakin ka." Shuru yayi na minti biyu kafin yace."Daddy magana ai tana gurunku." Prof yace."Bangane magana tana gurinmu ba, yarinyar nan yini tayi a gidan nan tana jiranka yanzu kuma anyi maka magana kace a rabu da kai."
Sajansa ya shafa yace."Yanzu idan na fita zanje gidansu.''Prof yace."To yanzu naji magana Insha Allahu gobe zamu zauna da mahaifinta ba za'a ja dogon lokaci ba insha Allah."
Rashin abunda zai ce yasa ya mike da fadin" Ina iya tafiya."? Prof ya nuna masa hanya da hannu da fad'in "Kaje Allah ya sanya alkairi." Shuru yayi kawai ya wuce  benansa shifa wallahi sam baya son wannan auran dan dai bashi da yanda zaiyi ne......Suna zaune a palon ya sakko cikin kwalliya kamar yanda ya saba sai kamshi yake, Mommy tace "Ka gaishe min da Anti Jamila." Yace."Zataji mommy."!  ya kama hanya ya fita bada niyyar zuwa gidansu Ummi ba da niyyar zuwa gidan Huzaifa gurin Safna.....

Kamar yanda ta tabbatar masa da cewar tsirara take  hakane, tana zaune daga ita sai wani shegen wando wanda ya shige matsematsin ta sai wata rigar nono wanda da ita gwara babu, yana shiga ta mike a guje taje ta rungumeshi tana sakar masa kesses ta ko'ina! gigicewa yayi ya dauketa suka nufi bedroom.....Wata irin kwanciya tayi wanda gabadaya yana hango gabanta tunda wandon da tasa dashi gwara babu ta sabule rigar nonon manya nonota suka bayyana! a gigice ya dumfareta! sai ta daga masa hannu, ta mike tana wata irin tafiya! wacce ta kusa sumar dashi! Gabadaya ya rasa nutsuwarsa joystick dinsa ta wani mike sosai ! gabakidaya sha'awarsa ta tashi, palon ya bita yana kwance blet dinsa, ita kuma ta fito daga kicin hannunta rike da karamin plete na tangaran ta zauna kan kujera da fadin" Kafin mu fara wani abu ka samu ka danci wani abu girki nayi maka na mussaman."  Zama yayi kusa da ita ya ratsa jikinta da hannunsa yana shafa fatar jikinta, Yace."Kin riga kin gama kwadaitar dani babu abinda zan iyaci kawai ki tashi muje daki please."

Cikin sigar jan hankali ta girgiza masa kai tana lumshe ido tace"Wannan farfesun yana da mutukar tasiri a tare da kai ka daure kasha ko yaya ne zai kara maka kuzari sosai!! Ya kar'bi plate din hannunta yana kallon roman naman tattaburun da yayi lugub!  Yanda yake a kwadaice kome ta bashi zai iyaci burinsa kawai yaji ta soma yi masa salon ta data saba rikitar dashi.....Ba tare da bisimillah ba ya soma shan roman naman yana taunawa hade da tsotse k'ashin.
Zuba masa ido tayi tana murmushi ko haka ya barshi tasan insha Allah asirinta zaiyi aiki.'' Ta kar'be plate din ta ajiye gefe guda! Hannunta ta dora kan joystick dinsa dake mike! nishi! ya saki yana kam!kame ta! blet ta kwance masa  ta zare wandon ajiyar zuciya suka sauke a tare! Safna ta shiga lasar lebanta ganin yanda joystick din Hafiz ta sake cika da kwarjini a take ta soma jin ruwa yana fita daga jikinta.
Shima a gigice ya dauketa suka nufi daki......Anan labari yasha bam!bam! dan a take asirin mai'asararu! ya soma aikin kan Hafiz! abinka da shagallale wanda baida tsari a jikinsa sannan kuma wanda addini bai dama ba! A take ya fad'a tarkon Safna  suka shiga yin kazantacciyar rayuwa, Hafiz ya dinga havig sex da Safna ta kamar matarsa ta sunna! babu irin shaidancin da ba suyi ba, inda yake jin sa kamar sabon mutum! duk iyakacin nema neman matansa bai taba gamsuwa da jin dadin da ya samu ba a tare da Safna, ta sake wani 'kima da martaba a idonsa, yana jin tunda ya d'and'ana zumarta shikkenan ya samu gurun hutawa dan baiga abinda zaiyi masa gatanga da ita ba......Tun daga sannan Hafiz ke saduwa da Safna a duk lokacin da yaso! kwata kwata ya manta da Allah gami da tunanin sa'bon da yake aikatawa, duk sanda yaje gidan Huzaifa yayi tozali da Safna shikkenan zai susuce su yini suna abu daya....Ofis ma ba sosai yake zama ba daga yaga hankalin Professor ya dauke gurun jama'a sai ya silale yayi tafiyarsa Gurin Safna! su sheke ayarsu....Duk wannan abinda ke faruwa, Huzaifa baya gari yana can legos dama wani sa'in gurin akinsu na turashi yayi wattani a can kafin ya dawo! Suna waya dashi sosai  kullum Hafiz na nuna masa cewar yana nan yana rike amanarsa da kayau!  Safna kuwa ta kiyaye sosai tunda ta fahimci Hafiz yana da kishi bata bari su hadu da Ishak! ko wanne a lokacin sa.....Hankalinta a kwance yake yanzu tana samun biyan bukatarta ta kowanne fanni duk sanda ta bukaci Hafiz din tana kiran wayarsa kome yake zai bari yaje inda take.

*****
Saratu ta 'kyalkyale da dariya tare da bata hannu suka tafa tace"Lallai mutuniyar shiyasa mana naga kinyi fresh dake oga baya a gari ashe kina samu mai biya miki bukatarki gaskiya mai'asararu gwani ne sosai aikinsa yana yi nima fa har yanzu hajiya Sadiya ba tayi min maganar kudinta ba." Safna dake shan kayan marmari tace"Ke dai bari kawata wallahi na kama guy nan a hannuna baki ga rawar jikin da yake akaina ba wallahi har na soma jin tausayin matarsa."

Saratu ta 'bata fuska tace"Ki kashe kudi kusan dubu hamsin da wani abu kizo kina magana! ai kawai ki cire komai a ranki kisha shagalinki kawata."

Tafawa sukayi suna dariya Safna tace"Sai dai kuma ina jin tsoron daukar ciki wallahi dan guy mugun jarababbe ne sam baya bari muyi amfani da comdem kinga tunda na auri Huzaifa da ita muke amfani tunda dukkaninmu bama son haihuwa, Amma shi wannan d'an jarabar yaki amincewa  ni kuma daga ya fara yi min salo nake hakura na manta da komai."

Saratu ta kur'bi lemo tace"Ke dallah! kyale comdem d'in nan aiko nice bana yarda da ita saboda tana ragewa mutum jin dadi!  banga laifinsa ba sai dai kece zaki dauki matakin kare kanki da kanki dan in kikayi ciki sunanki sorry za'a rasa cikin waye a tsakanin mutum uku."

Safna tace"Wallahi nima abinda nake tsoro kenan gobe insha Allah zaki rakani asibiti su dorani a kan magani." Saratu tace"Shikkenan magana ta kare."

Gabakid'aya Mommy da sauran 'yan gidan sun kasa gane kan Hafiz kullum cikin uziri d'an zaman da yake ranar da babu ofis ya daina.....Idan Mommy ta matsa masa da tuhuma ya shiga surutai wai an mai dashi karamin yaron da be san abinda yake ba  da za'a dinga tambayarsa daga ina yake ko kuma ina zeje.

Sai kawai ta rabu dashi tasan duk sanda Mahaifinsa ya ankara da abinda yake to sai anji kansu......aikuwa hakan ce ta faru Yau lahadi Prof bai kwanta baccinsa na safe ba  sai ya zauna a palo cikin su Farhana yana duba littafan su......Hafiz ya sauko cikin shirin fita yaci gayu sosai sai kamshi yake.....Prof yabi shi da kallo da fadin "Yauma fitar zakayi ? jiya fa ina sane da kai tun safe daka fita sai wajan sha biyu ka dawo gida." Hafiz ya dafe kansa cikin nuna alamun damuwa da kosawa da abinda kuke mun yace"Daddy so kake nazo na zauna a tsakiyarku sai kace mace namiji fa a waje a kanshi zan shiga cikin gari ne yanzu."
Mommy tace "Dama ina so kayi masa magana kan Ummi tunda yaje sai biyu be sake zuwa ba." Prof yace"Babu ruwanki Rahima idan yaje gurin Ummi sun dai-dai ta shine zai zauna da ita idan beje ba ma babu ruwanmu daurin aurene dai baza'a fasa shi ba rana ita yau kamar yanda muka tsayar da magana dani da mahaifinta."

Cike da mamaki yake kallonsa Yace."Daddy kun  tsayar da maganar daurin aure amma ba'a fada mun ba." Girgixa kansa yayi yace."Ina muka ganka ballanta mu fada maka Hafiz kada kayi tunanin duk  shige da ficen da kakeyi bana sani wallahi na sani kawai na zuba maka ido ne saboda na fahimci hakan kake so, amma ka sani kome kake 'boye mana ba zaka 'boyewa mahallicin ka ba saboda haka nake shawarta kan cewar ka kiyaye dokokin ubangiji sannan ka guji sa'bawa mahaliccinka."

Jikinsa yayi sanyi sosai da maganar Daddyn nasa  sai ya dinga tunani  kodai mahaifin nasa yasan irin kwakyariyar da yake aikatawa shiyasa yake masa jirwaye da kamar wanka!! Numfashi  ya d'an fesar  yace."Daddy ka dinga kyautata zaton alkairi a kaina bana aikata komai na sa'bawa Allah idan ma ina aikatawa daddy duk dan adam tara yake bai cika goma ba, ka cigaba da yi min addua kawai."
Prof yace."Addua kullum cikin yin ta nake akanka da sauran yarana kaje duk inda zakaje Allah ya tsare."

Jikinsa a sanyaye ya fita daga palon.....Ya jima cikin mota yana tunanin maganganun mahaifin nasa, Hakika bai ta'ba yi masa nasihar data ratsa masa jikinsa ba irin yau!! shi ya rasa wannan wace irin masifa ce take damunsa, masifar son mata a jinin jikinsa yake! shi kansa baya son irin wannan rayuwar tumasancin da yake! kawai yana bin son zuciyarsa ne wanda yasan babu inda zata kaishi sai halaka!.....Kansa ya d'ora kan sitiyarin motar ya furzar da wani irin huci! me zafi! "Ya Allah ka yaye min wannnan masifar daka d'ora min." A hankali ya kunna motar ya fice daga gidan, a maimakon nufi gidan Huzaifa gurin Safna kamar yanda ya saba  kawai sai ya nufi gidan su Ummi, yana son ya faranta ran mahaifansa.

A waya ya kirata yace"Gashinan a waje ta fito......Ummi cikin zumud'i  akayi kwaskwarima aka sha kwalliyar fiska, cikin wani material me kyalkyali ta fito ta sameshi cikin mota, ta bude ta shiga ta zauna tana murmushi kai da gani na jin dadin ganinsa ne.
Kallonta yake tun daga sama har kasa Ummi bata da muni a zahiri kyawunta mai bayyanuwa ne yar duma duma bata fiye tsayi da haske ba tana da hanci da idanu dai-dai misali sai da kuma tana da katon baki mai cike da hakora!! Amma iyayi da fele'ke yasa ta mayar da hakoran ta dole, idan za tayi magana ta dinga gyara bakinta kenan tana fari da ido hakan ya zame mata jiki......Tana da na nonowa masu fad'i marasa tsini kenan  ruguza ruguza! dan har sun soma zubewa! amma kuma bata da sharp ko kad'an! d'uwawunta a shafe yake ya had'e da bayanta ga uban tumbi kamar ba budurwa ba.....A fuska bata da muni hanci da idanu gami da hasken fata yasa ake ganin kyawunta, Ummi tana matakin shekaru ashirin da biyu a duniya tunda tayi diploma shikkenan ta dakata da karatun tunda mahaifinta ba karfi ne dashi ba, gashi suna da 'Yan uba dan Antinta tana da kishiya. amma kowacce gidanta daban.

"Farin cikin zuciyata barka da zuwa." Tafada tana murmushi had'e da yi masa wani irin kallo......Ya mutsa fuskarsa yayi ya dauke kansa daga kanta, Yace."Ummi! wannan wane irin turare ne kike amfani dashi me karfi."?

"Wallahi 'kawata Siyama ce ta bani shi satin da ya wuce naje gidanta shine ta bani turaran nada kamshi ko."? Tafada tana kallonsa hade da matsawa jikinsa.

Yace." Kada ki sake amfani dashi yayi karfi da yawa." Tace"Shikkenan zan ajiye idan munyi aure sai nasa." Shuru yayi yana nazarin maganarta.....Kallonta yayi babu yabo babu fallasa yace."Ya shirye shirye.''
Ya ta'bo mata inda yake mata 'kyai'kyayi! Da sauri tace"Wallahi munan munayi kawaye na sun shirya dinn........Kafin ta karasa kira ya shigo wayarsa, koda ya duba Safna ce!! Ya dauka da sauri! yana kasa da muryarsa......"Hafiz kana ina."!? Tafada cike da karsashi da iko." Yace."Ina gida mana." Tace"Okey yau ba zaka zo ba kenan."!? Tafada da dan 'bacin rai a maganarta....Yace."Yau sai dai kiyi hakuri ina da uziri."
Ta marairaice murya Hafiz ashe kana da wani uzirin da ya wuce nawa? please kazo dan Allah yau ba zan iya bacci ba sai kayi min susa."" Ji yayi Joystick dinsa tayi wani irin harbi! yaji sha'awar sex ya kamashi mussaman da ya tuno dad'in da yake kwasa a tare da ita, Yace."Kada kiyi kuka ganinan zuwa." Kashe wayar yayi ya mai da hankalinsa kan Ummi dake kallonsa da wani irin mamaki a tare da ita.

Ganin kallon da take masa ne yasa ya gane taji komai ya wani maze! ya sha kunu yace."Ummi jeki gida ina da uziri zan dawo gobe mu 'karasa tattaunawa."
"Yaya Hafiz naji fa da wacc......Hannunsa ya d'aga mata ya 'bata rai!! tare da bude mata mota yace."Nace kije gida ba wata magana nace kiyi min ba."
Ummi ta bude motar ta fita a fusace! ta buga murfin motar! ta shiga gida ranta idan yayi dubu ya 'baci!! Ko a jikinsa yaja motarsa da sauri ya 'kara gaba.

*SABODA 'KOFARIN KU YASA NA DAWO DA VIP GRUOP #600 GA MAI BUKATAR VIP GRUOP ZAI TURO #600 NAGODE*

*Idan kika futar mun da littafi ni kuma ba zan fasa daina neman sakayya gurun Allah ba, kamar yanda  kika shiga hurumi na kema Allah ya  dagula dukkanin Al'amuranki.*

*Ka/ki had'a mun decoment na wannan book din bada izini na ba Allah ya dagula miki al'amuranki kamar yanda kika dagula nawa.*

*Masu Siyar mun da books Ubangiji Allah ya wargaza shirinku a kaina, Allah ya gajiyar daku ya hanaku kudin data.*

Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali 'Yar uwa.

Idan kina so ki biya kudin wannan littafin to sai kiyi min magana ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/26/20, 1:59 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
35
Hafiz na isa gidan Huzaifa tunda yayi tozali da Safna gabad'aya ya rasa nutsuwarsa tun a palo suka soma shaid'ancin su kafin su tarkata su nufi daki, sun shafe a wanni hud'u suna aikin abu daya Hafiz jarababbe Safna jarababbiya gashi suna had'awa da 'kwayoyi irin na turawa, ko gajiya basayi salo iri iri babu wanda ba sayi da junansu tamkar ma'auranta da shaidu suka tabbatar da daurin auransu haka suke mu'amulantar junansu......Sai kusan d'aya na dare ya fito daga gidan hakan ma dan yayi da gaske ne dan a son samun Safna ya kwana a gidan yace."Dole sai ya tafi gida  haka ta hakura ta barshi ya tafi tana tunanin sake komawa gurin mai'asararu dan ganin kamar asirin ta na kokarin karyewa ganin Hafiz d'in nayi mata gardama wasu lokotan.

Shuru gidan lokacin da ya shiga palon duhu babu haske kowa ya kwanta, ya haye samansa cikin gajiya da nauyin jiki! wanka kawai yayi ya kwanta cikin gajiya da tunanin abubuwan dake faruwa tsakaninsa da matar abokinsa, sosai abun ke damun ransa sai yayi niyyar janyewa sai kuma shaid'an ya sake 'kawata masa dad'in harkar uwa uba kuma asirin dake d'awainiya dashi.

Da safe bai sakko da wuri ba dan bacci yayi sosai sai misalin sha daya da rabi ya sakko 'kasa lokacin Prof ya jima da fita, Su Asiya ma sun tafi makaranta, Mommy ce ita da Anti Jamila a palo suna tattauna abinda ya shafesu.

Kamar wani mutumin kirki ya karasa inda suke ya zauna a nutse yana gaishe da anti Jamila ta amsa tana murmushi! Mommy tace"Wai bacci me kakeyi ne ? na shiga dakin ka sau biyu baka san ma na shigo ba."

Yace."Mommy bacci ne a kaina na kwana da kwanaki ganin yana nema ya dora min ciwo yasa yau nace sai na saukeshi."

Tace."Ka kyauta Yau babu zuwa ofis kenan.""? Girgiza kansa yayi yace?"Xanje idan nayi break fast zan shirya na tafi." Tace"To ga antin ka muna tattaunawa Prof yace ka fitar da kudi zamu shiga kasuwa mu had'o maka lefe." Yace."Tom Mommy kamar nawa za'a cire." Tace"Ka ciro masu auki." Shuru yayi na minti biyu yana dan tunani ya d'an d'aga kafadarsa da fad'in" Okey bari nayi break sai naje na ciro muku.'' Tace"To shikkenan.......Anti Jamila tace"Hafiz jiya me ya hadaku ne naga daga zuwanka ka tafi kuma ta shigo tana kuka." Dan ya mutsa fuska yana 'kokarin bagarar da maganar yace."Babu wani abu anti  kirana akayi a waya nace taje gida zan dawo mutattauna shine fa taji haushi.
Tace"Hafiz Ummi kanwarka ce dan Allah ka kula da ita." Murmushi yayi yace."Insha Allah anti.''

Mommy da anti jamila suka cigaba da hira shi kuma ya nufi dainnig domun karyawa, akwai al'amarin dake damunsa dangane da yarinyar nan Asiya, tun sanda Mommy ta dawo yake so ya fad'a mata abubuwa na mantar dashii, dan haka yana gama break fast din ya mike ya isa inda suke.........shuru yayi yana nazarin maganar da zai fad'a!  Yace."Mommy yarinyar nan fa bata da lafiya.
Mommy ta kalleshi a nutse tace"Wace yarinya."? Shuru yayi yana sosa sajansa......Tunani yake idan Mommy ta turkeshi tace Yafad'a mata inda yaga ciwon jikin yarinyar me zaice mata.?
Mommy  tace"Kai nake saurare kayi shuru." Yace."Yarinyar gidan nan mana Asiya bata da lafiya ki binkiceta sosai dan daga ni ciwon yayi karfi a jikinta.
Mommy ta shiga mamaki! tace"Tunda na dawo gidan nan banga alamun rashin lafiya a tattare da Asiya ba kullum lafiya take tana ci tana sha tana rayuwa da kuzari amma zaka d'ora mata lalura."
Yace."Mommy ba zaki gane bane ni dai nace ki saka ido sosai a kanta wallahi bata da lafiya.'' Mommy da anti Jamila suka bishi da kallo ganin har yana rantsuwa, ganin suna mamaki yasa yace"Bari nayi wanka na kawo muku kudin ko." benansa ya nufa da sauri  yay wanka ya sakko cikin shiri suna zaune a inda suke suna maganar ba tare da yace musu komai ba ya kama hanyar fita Mommy tace "Kayi sauri kai muke jira." Girgiza kansa yayi yace."Insha Allah Mommy........Anti Jamila tace"To ko ciki ne da ita."? Mommy tace"Anya kuwa yarinyar nan bata da ciki dan a yanda ta bamu labari babu abinda ya shiga tsakaninta da tsohon mijinta, idan kuma cikin gareta ai zamanta a gidan nan tsayin wattani yaci ace cikin ya futo." Anti Jamila shuru tayi tana ya mutsa baki! to wai ina ruwan Hafiz din ma da saka ido kan yarinyar? mutukar yarinyar nan na gidan to jikinta na bata watarana hafiz zai iya cewa yana sonta.
Gaskiya bata son ayi wa yarta kishiya saboda tasan zafin ta shiyasa  takeso Ummi ta zauna a gidanta ita kadai daga ita sai mijinta.
*Kuji son kai irin na anti jamila*

****
Akwatina shida Mommy da anti Jamila suka had'awa Ummi kaya nagani na fad'a! masu tsadar gaske! komai sai da suka zuba mata hatta da gold set biyu ne bayan pashon gaskiya sun shiryawa Ummi lefe kuma an kashe kudi masu yawa! Anti Jamila ta dinga washe baki tana murna 'yarta zatayi auran  kere sa'a itama ta samu abun tun'kaho da nunawa dangin kishiyarta dake su masu kudi ne gasu 'yan boko gidansu kishiyar Anti Jamila na cikin unguwar Gwangwazo.

Koda Asiya suka dawo daga skull taga lefan Ummi sai taji wani irin 'katon abu yazo ya tokare mata a 'ma'kogwaro kishin Ummi take sosai! jikinta a sanyaye ta zauna suna duba kayan ita da Farhana!! jin kuka na kokarin kufce mata ne yasa tayi gaggawar barin gurin........Toilet din dakinsu ta shiga dan gudun kada Farhana ta shigo ta same ta tana kuka! sai da tayi mai isar ta sannan tayi wanka ta fito!
Aikuwa Farhana sai da ta gane kuma cikin lokaci 'kan'kani ta gane abinda ya sata kuka.
Tace"Asiya tun farko kece kika cutar da kanki! ni dama nasan kina son Yaya Hafiz amma saboda zalintar kai kikace kin hakura, wallahi da kin tsaya kai da fata kan cewar kina sonsa da nasan Daddy sai yayi muku aure ke dashi, kuma nasan komai 'kiyayyar da yake miki  idan anyi auran sai yazo yana sonki domun ke ba irin matan da maza ke kauda kansu bane! gashi yanzu kinzo kina kuka da nadama.

"Farhana waye yace miki ina kuka kan Yaya Hafiz? Asiya tafada tana kokarin kauda damuwar fuskarta. Hararata tayi tace" Asiya kenan  nifa ba yarinya bace tsaf na gane irin son da kikewa Yayana amma kullum sai kice ke baki sonsa." Murmushin takaici tayi tace"Farhana ina son Ya Hafiz amma kin san yafi karfina ko."? Tsaki Farhana taja tace"Lallai ma wallahi befi karfinki ba kece kika dauki hakan amma Ya Hafiz shine dai-dai dake."
"Humm! yanzu ai zance ya 'kare kuma tunda yanzu saura 'yan kwanaki daurin auransa." Tafada muryarta na rawa
Farhana tace"Har yanzu kina da sauran lokaci zaki iya zuwa gurin Daddy kiyi masa bayanin komai."
Cike da mamaki! take kallonta kafin tace"Wallahi ba zan iya zuwa gurin Daddy nace masa ina son Yaya Hafiz ba na hakura kawai Allah ya cire min sonsa daga zuciyata.
Farhana tace"Shikkenan tunda haka kike ganin yayi miki, Allah ya za'ba abinda yafi alkairi." A hankali ta zauna gefan gado tana amsawa da amin. Farhana ta nufi toilet domin watsa ruwa, ita kuwa tunani ta shigayi kodai ta dauki shawarar Farhana ne taje kawai ta samu daddy tace dashi ta amince da auran Hafiz din! " Kai gaskiya ba bazan iya ba! idan nayi hakan Hafiz zai sake ganin damata zai rainani kuma ko anyi auran zai wulakantani. Hawaye ta goge yanzu meye mafita? Innawuro ta tuno babu shakka matar nada  tasiri a cikin a'lamarin! gashi kuma tace zata dawo amma kuma yau kusan sati biyu shuru bata dawo ba gashi mutanan gidan basa zancan zuwa inda take.........Hannunta ta dora saman bakinta tana tunani! Ajiyar zuciya ta sauke lokacin data tayi tunanin shawarar data yanke.

Farhana ta fito daga toilet jikinta da towel kai tsaye wardrobe dinsu ta nufa ta fito da kayan sawarta, ta shirya tsaf! suka sauka 'kasa domin cin abinci.

Lokacin da suka sauka kasan Anti Jamila ta tafi sai Mommy ita da Ladidi suna gyara akwatinan.......Farhana ce ta  had'a musu abincin cikin plete mai dan zurfi a maimakon su zauna a daining sai suka wuce can palo suka zauna kasan kafet suna ci suna hira Farhana sai k'oda kayan akwatin take dan sai da ta dauki wani material wai tana so Mommy tace ta ajiye zata basu kudi suje su siyo irinsa a kasuwa.'' Mommy ta sanya Ladidi ta kwashe akwatinan ta shiryasu a gefe guda, kana ta koma bakin akinta.
A nutse Mommy ta kalli Asiya tace"Asiya meke damunki ? Yayanku yace  baki da lafiya kuma kin dade da ciwon a jikinki tun bana gidan.
Asiya ta kalleta gabanta na faduwa tace"Mommy lafiyata lou wallahi ai idan bani da lafiya kece zaki riga kowa sani."

Mommy tace"Nima dai haka nagani amma ya kafe kai da fata wai lallai baki da lafiya" Asiya taji duk ta daina jin dad'in abincin da take ci tayi shuru gabanta na faduwa tunani takeyi shin wace irin rashin lafiya takeyi da har zai had'ata da Mommy!  Gabanta ne ya buga lokacin da ta nuno ranar da ya ritsa ta a gida  lokacin Mommy bata dawo ba ranar da ya tu'be mata wando! to ko ya fahimci ciwon da yake damunta wanda yake sa ta  susa! shine ya fadawa Mommy! Hakane tunda a ranar ma sai da ya tambayata bata da lafiya rashin nutsuwa yasa ta kasa fahintar inda maganarsa ta dosa..........Wata zuciyarta tace"Ki fada mata tunda kin samu dama ko zata taimakeki. Har ta bud'e baki za tayi magana kuma sai tayi wani tunani! shin idan Mommy ta tambaya ta ya akayi Hafiz yasan bata da lafiya me zata ce mata.?
Shuru tayi kwallah na taruwa a idonta, babu shakka idan ta sake wannan damar ta kufce mata to zatayi ta zama da 'kai'kyayinta.

A hankali ta d'ago kanta ta kalli Mommyn tace"Mommy bani da lafiya da gaske."

Cike da mamaki! Mommy tace"Meke damunki."? Fashewa tayi da kuka ta tsame hannunta daga cikin abincin ta had'a kanta da gwiwa tana wani irin kuka mai tsuma zuciya.

Mommy ta janyota ta rungumeta tana rarrashinta da fadin tayi shuru tayi mata bayanin abinda ke damunta.

Tana kuka tace"Mommy tunda na taso nake fama da wannan lalurar na rasa wanda zan fadawa naji dadi ni kaina nasan bani da lafiya."

Mommy tace."To kiyi shuru kiyi min bayani a nutse! Hawaye ta share tace"Mommy  gabana nake sosawa kullum idan ciwon ya tashi idan ban sosa ba bana jin dadi watarana ma har fatar gurin tana d'aukewa saboda susa! kwana biyun nan kuma naji alamun fitowar kuraje a gurin ga wani irin ruwa yalo yana fita daga gurin."

"Innalilihi wa'ina ilaihi raji'un." Shine abinda Mommy tafada tana kallonta cike da tausayi gami da mamaki!! Asiya kuka take sosai tace"Mommy abin na damuna mutuka saboda duk ranar da abin ya tashi bana iya jurewa a gaban kowa sosawa nake."

Mommy tace"Asiya sanyi ne yake damunki ai! me yasa tuntuni baki fada min ba na kaiki asibiti, ciwo shekara da shekaru a jikinki ai wannan ya riga yaci karfinki tunda gashinan har ya soma saki zubar da ruwa gami da fesowar kuraje!

Asiya kuka take tace"Mommy matar babana ce silar wannan ciwon nawa saboda irin azabar da take min cikin danshi da ra'ba nake kwanciya babu shinfid'a! duk in da zani babu takalmi haka nake yawo a lokacin babu wando a jikina sai na yini a rafi jigon ruwa  suttura a jikina sai tayi wata biyu  ban cire ba, gashi bata bani abinci sai sau daya a rana."

Mommy ta share hawaye tana fad'in "Amma wannan matar azzalima ce wallahi ita ko maraicin ki ba zata duba ba, kai gaskiya dai wasu mutanan basu san Allah ba."

Farhana tausayin Asiya ya hanata magana sai hawaye kawai take sharewa! Mommy ta dauki wayarta ta kira famly doctor su Tace ya turo mata d'aya daga cikin ma'aikatan asibitinsa  tana son ganinta.

Ba dauki wani dogon lokaci ba Sistar Na'ima tazo gidan, mommy dik tayi mata bayanin abinda ke faruwa, sistar Na'ima tace zata koma asibiti ta dauko kayan gwaji! Mommy tace to shikkenan.

Sistar Na'ima ta dawo gidan da kayan gwajinta, sama suka hau! da Asiya tace ta cire wandonta ta kwanta kan bed! Asiya tun tana jin kunya har ta daina ganin babu wasa a fuskar ma'aikaciyar.......Sistar Na'ima ta shiga nazarin gurin, sosai itama a'lamarin ya girgita gabadaya fatar gaban Asiya ta d'ashe! tayi fari fat! ga feshin kuraje nan a wasu guraran sannan ga wani irin ruwa mai launin yalo nan a gabanta........Wani abu tasa a cikin virginal din nata ta z'u'ko ruwan a ciki ta mayar da murfin abin ta rufe kana ta umarce ta ta tashi ta sa wandonta.
Asiya ta mike da sauri ta mayar da wandonta suka sakko kasa.
Da sauri Mommy tace "Na'ima yaya."? Tace" Hajiya na dau'ki ruwan jikinta zanje dashi asibiti za'a auna insha Allah zan dawo  koma me ake ciki kiji, sannan naga kamar kin tada hankalinki ki kwantar da hankalinki insha Allah zata samu lafiya idan result ya fito zamu d'ora ta kan magunguna masu kyau."
Mommy tace"To shikkenan Na'ima ina sauraran zuwanki." Sistar Na'ima tayi musu sallama ta tafi, Asiya ta dinga sauke ajiyar zuciya tana addua Allah yasa a bata maganin da zai d'auke mata wannan lalurar.........



*Idan kika futar mun da littafi ni kuma ba zan fasa daina neman sakayya gurun Allah ba, kamar yanda  kika shiga hurumi na kema Allah ya  dagula dukkanin Al'amuranki.*

*Ka/ki had'a mun decoment na wannan book din bada izini na ba Allah ya dagula miki al'amuranki kamar yanda kika dagula nawa.*

*Masu Siyar mun da books Ubangiji Allah ya wargaza shirinku a kaina, Allah ya gajiyar daku ya hanaku kudin data.*

Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali 'Yar uwa.

Idan kina so ki biya kudin wannan littafin to sai kiyi min magana ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/26/20, 8:20 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
36
Da daddare bayan Prof ya dawo ya huta yaci abinci ya nutsu sosai Mommy ta sameshi a nutse take shaida masa abinda ke faruwa da Asiya ta kuma nuna masa result (sakamako) da gwajin da akayi mata ya nuna Asiya na dauke da sanyin mahaifa wanda yake baraxana ga lafiyarta gabadaya ma idan bayi da gaske ba yana iya hanata haihuwa gabadaya.....Prof hankalinsa ya tashi sosai a take yace mommy ta kira masa sistar Na'ima wai tayi masa 'karin bayani da bakinta.
Mommy ba tayi musu ba ta kira masa ita sukayi magana sosai ta tabbatar masa da abinda ta fadawa Mommy din gaskiya ne amma kuma ta tabbatar masa da cewar mutukar anbi maganin da suka d'orata kan 'ka"ida to insha Allah zata samu lafiya sai dai an juri shan magani da kula da jiki."
Prof ya sa mommy ta dauko masa magungunan ya dubasu da kyau! duk manya ne babu kananu a ciki......Yace."Rahima ki tsaya tsayin daka kan yarinyar nan dan Allah ki kula da ita tamkar yanda zaki kula da Farhana ha'kika matar babanta ta zalince yanda na duba result din nan hankalina ya tashi  mutuka sai dai kuma naji dadin bayanin likitar insha Allahu za'a dace! zata samu lafiya da ikon Allah."
Mommy tace"Nima yini nayi cikin damuwa wallahi dan yanzu suna cin abinci na tsaya a kanta sai da nagana tasha maganin kan 'ka'ida sannan na bar gurin."
Yace."To kema Allah yayi miki albarka ya baki lada kan abinda kikeyi.'' Mommy ta amsa da ''ameen." A tare suka sakko 'kasa Asiya da Farhana na kallo! Prof ya zauna hankalinsa na kan Asiya yace."Asiya ya jikinki.''?
Cike da jin kunya da nauyi tace"Da sauki Daddy." Shuru yayi yana kallonta da tausayi da jin'kai! Yace."Insha Allahu zaki samu lafiya ki kwantar da hankalinki."' Tace."To shikkenan Daddy nagode." Shuru palon ya dauka, Prof ya bude jarida yana dubawa su kuma suna kallo......Shawarar dazu take so ta fada masa tana jin nauyi  a hankali tace"Daddy dama inaso muyi magana." Prof ya kalleta a nutse yace.."Wace irin magana ce Asiya.
Kanta ta sunkuyar kasa tace"Daddy dama lokacin da Innawuro tazo naji kace zamuje  yaushe zamuje."?
Murmushi yayi a nutse yace."Zamuje insha Allah so nake kuyi hutu tunda jarrabawa kuke ko."? Daga kanta tayi. Yace."To insha Allah idan kuka gama jarrabawa cikin hutun da aka baku sai muje mu kwana biyu a can.''
Tace"Daddy to ai naji tace A tura direba ya daukota dan Allah daddy ka tura Dalha ya daukota ina son ganinta ne." Muryarta na rawa take maganar.
Prof yace."Asiya rigimar Innawuro nake jin tsoro shiyasa na share maganarta idan tazo zata sanya ayi abinda ba shikkenan ba! gashi ke kin tabbatar min da cewa kin hakura da auran Hafiz  ina so a daura auransa da Ummi kafin zuwanta idan tazo kafin daurin auran zata tilasta ki auran wanda bakya ra'ayi, wannan dalilin ne ya sanya ban tura dalha ya daukota ba.

Muryarta na rawa tace"Daddy dan Allah ka tura a daukota ba zata ji dadi ba idan akayi daurin auran Yaya Hafiz bata sani ba a matsayinta na mahaifiyarka gwara ayi komai a gabanta tasa albarka.

Prof yayi murmushi da fadin'' Kaga yarinya mai nutsuwa da Halin manya ."! Mommy tayi murmushi kawai tana girgiza kai tasan magana ya fada mata saboda ita tunda ake abun bata ta'ba maganar dauko Innawuro ba.

Yace."Shikkenan Asiyatu insha Allah gobe da safe Dalha zaije ya daukota." Murmushi tayi cike da farin ciki tace "Nagode Daddy Allah ya 'kara girma." Ya amsa da amin yana me cigaba da karanta jaridarsa.

Hafiz ne yayi sallama ya shigo palon.....Prof ya d'aga kansa yana kallonsa da fad'in "Ina fatan kun gama magana dasu kuma ka duba wannan takardar dana ajiye maka da kyau."? Yace." Eh Daddy na duba sosai naga sa hannuka akai na basu sun saka hannu komai ya kammala an basu kayan kamar yanda ka amince su sun tabbatar rana ita yau zasu turo kudin." Prof ya girgiza kansa da fad'in" Allah yayi maka albarka."  Ya amsa da ameen. tare da kallon gefan da Mommy ke zaune yace."Mommy ya gida."? Tace"Alhmadillihi  yarona ya soma samun nutsuwa nagode Allah nasan kana yin aure nutsuwarka zata fi ta yanzu ."

Murmushi yayi bece komai ba ya soma hawa benansa wanka yake so yayi ya sakko yaci abinci.....Ga jarabbiyarsa tun yana ofis take damunsa da kira a waya.

Asiya tabi shi da wani irin kallo wanda ita kadaice tasan ko na menene ha'kika ba zata ta'ba mance karamcinsa a gareta ba, abinda ta kasa fad'awa kowa saboda kunya shi da ya gani ya fad'a! wannan abun da yayi mata ta rasa a wane mizani zata ajiye shi, shin sone ko 'kiyayya!? ajiyar zuciya ta sauke a hankali ta lumshe idonta tana zancan zucci,  idan ta samu lafiya ta sanadiyarsa to ta tabbatar da cewar Allah zai bashi lada.

Ya sakko cikin short nickar da d'amammiyar riga blue da zanen heart a jikinta, kai tsaye gurin cin abinci ya nufa, yana zama Mommy ta mike  tabi bayansa.

Zuba masa abincin ta shigayi tana nazarinsa, hankalinsa gabadaya nakan wayar sa, Fadila matar Ishak ce ta turo masa pictures dinta kala kala wasu da shigar arziki wasu kuma tsirara! Ganin kamar Mommyn na kallonsa yasa ya ajiye wayar yana kallonta a sace! mara gaskiya ko ruwa gumi yake.....basar wa yayi ya dauki cokali yasa a abincin da fadin" Mommy yau Daddy ya samu mahaukatan kudi wallahi mutane uku ne suka zo daukar kayan company shima gajiya yay ya gudu ya barni ina fama dasu!
Murmushi tayi tana sawa kudin albarka! ita ba wannan ne a gabanta ba akwai maganar dake damunta tana so dama ya dawo ta turkeshi......Kai tsaye yaji tace."Myson ya akayi kasan Asiya na fama da lalurar nan ta jikinta."!? Gabansa ya fad'i! da sauri ya kalleta yana 'bata rai! Yace."Mommy kamar yaya."?
Zama tayi kan kujerar daning din tace"Ba cewa nayi ka d'aga mun murya ba idan kuma hayaniya zakayi kanka zaka tonawa asiri kafada mun ya akayi kasan Asiya na dauke da wannan lalurar."

'Kasa yayi da kansa goshinsa duk ya tsatstsafo da gumi! ido jawur! yace."Mommy tace miki nayi mata wani abu ne."? Mommy ta girgiza kanta alamun a'a tace"Ni kaina nake tambaya amma kana tambayata.

Da kyar! ya iya furta maganar dake bakinsa......."Kawai lokacin da bakya gidan na lura da yanda take soshesoshe kullum hannunta a wandonta shine kawai na fahimci hakan, kuma idan ba zaki manta ba farkon zuwanta gidan nan   tayi a gabanki kin gani kuma nayi magana a lokacin kikace ke baki gani ba."

Mommy ta sauke ajiyar zuciya tace"Ai na dauka da bana nan kayi nufin yin wani abu da ita saboda nasan halinka da rashin hakuri!  shiyasa na tambayeka."

Cikin jin haushi yace."Mommy daga abin arziki sai sharri ya biyo baya." ? Tace"Nice zanyi maka sharri myson."? Girgixa kansa yayi yace."Ba haka nake nufi ba Mommy raina ne ya 'baci wallahi."

Tace"Shikkenan ai ka samu lada dan dazu bayan fitar ka Yarinyar ta tabbatar min da gaskiyar lamari kuma na kira likita gar gida tazo ta dubata ta dorata a kan magani."

Yana tsakurar abincin yace."Mommy tausayi take bani idan naga tana wannan sosar wallahi kuma idan kukayi mata aure da wannan lalurar zaku cutar da wanda ya aureta gwara ku magance mata matsalarta tun da wuri."

Mommy tace"Myson rayuwar yarinyar nan abun tausayi ce wallahi duk maraici ne ya jawo mata, kazanta da kuma  rashin kulawa yasa sanyi mai karfi ya kamata wanda yake barazana ga   mahaifarta." Bude bakinsa yayi yana kallonta da mamaki a tare dashi.

Mommy tace"Wallahi kam! yanzu dai likita tace idan anbi magani kan 'kaida zata warke kuma ko ta warke bazan barta hakaba zan dinga nema mata na hausa domun shine sadidan."

Girgiza kansa yake yana cin abinci yace."Allah ya bata lafiya." ta amsa da 'ameen kana tace" Idan ka gama kazo kaga kayan Lefan Ummi an hado komai da komai."  Ya mutsa fuska yayi yace."Mommy meye dole sai nagani kawai ku kai mata kayanta Allah ya sanya alkairi a ciki." Tace."Ai hakkinka ne dole a nuna maka."
Dariya yasa  yace."Mommy kece kika haifeni kike maganar hakki na yafe miki komai tunda dama bani da abinda zan biyaki dashi.

Mursmushi tayi ta mi'ke da fad'in "Allah ya sake shiryar min dakai dan kwana biyu naga hankali da nutsuwa na zuwar maka."

Murmushi yayi kawai ya bita da kallo har ta bar gurin, Ya cigaba da tsakurar abincinsa yana duba pictures din Fadila wani styel din ma idan tayi dariya take bashi, wallahi shi yanzu haukan da suke a kansa mamaki yake bashi.........Kiran wayar Safna ne ya shigo wayarsa.
Ajiye wayar yayi har ta katse bai dauka ba, wani kiran ya sake shigowa, tsaki yaja ya dauka ya kashe, yaufa babu inda zaije hutawa zaiyi a gida haba! sai kace wani ayu! kullum cikin sex yau beyi niyya ba.

Safna ta jefar da wayar hannunta cikin 'bacin rai! ta ciji lips dinta, kwana biyu fa Hafiz yana sa mata ciwon kai! wai shin me yasa ya soma yi mata gaddama ne? shuru tayi tana nazari! zuciyarta tace da ita "Kada ki manta asiri (sammu) 'kar'karinsa kwanaki ar'bain ya karye ya daina tasiri a jikin mutum, dole ne ki sake zage damtse! dama kuma idan kina neman biyan bukata ai ba zama zakiyi ba.
Wayar ta dauka ta shiga kiran kawarta Saratu! Ta dauka da fadin " Hello kawata ya akayi ne.'? Safna tace"Saratu kwanaki munyi magana dake kan ina son mu koma gurin mai'asararu ko."? Saratu tace "Eh hakane." Kwafa tayi tace"Asirin jikin Hafiz ya soma lalacewa dan yanzu ba sosai yake bin umarnina ba gashi na saba dashi sosai wallahi sam bana so yayi nesa dani."
Saratu tace"Tab! aiki ya sameki wallahi! waike ba zaki hakura da guy nan ba Allah zaki jefa kanki a matsala dan kin dinga yawon malamai kenan." Ajiyar zuciya ta sauke tace"Saratu nifa wallahi zan iya kashe aurena da Huzaifa a kan guy nan dan masifar sonsa nake ni kadai nasan dadin sa a tare dani."
Saratu ta saki dariya da fadin"Ke dai jarabarki tayi yawa wallahi shikkenan ki shirya gobe muje gurin wannan bokanyar matar da nake fada miki amma ki tanadi kudi dan ita aikinta sai an saki kudi sosai amma kuma kankat! ne kamar yankan wuka."'
"Wallahi idan zan mallaki Hafiz babu abunda ba zanyi ba zan iya rasa komai nawa a kansa." Saratu ta dinga mamakin  maganar kawarta ta tana girgixa kanta tace"Shikkenan sai gobe zan shigo da wuri." Sallama sukayi da juna Safna ta ajiye wayar a gefanta,  shuru tayi tana s'akawa da kwancewa babu shakka yau ba zata iya rintsawa ba sai da namiji dan haka sai ta dauki wayar ta da sauri ta shiga kiran Isha'k!! marairaice masa tayi tace yazo tana son ganinsa, to dama shima kwana biyu yana kewarta saboda ta d'an rage bashi kulawa akan da, sai kawai yayi sallama da Fadila yace ya tafi wani guri kai tsaye gidan Huzaifa ya nufa gurin Safna domin su she'ke ayarsu.

Hafiz kam dad'i yaji da yaga Safna bata sake kiran wayarsa ba, yana kammala cin abincinsa ya mike ya nufi palon ya zauna ana hira dashi, ya wani saki fuska kamar bashi ba,

Prof yace."Yau babu yawo kenan."? Sosa kansa yayi yace."Daddy yau ina sha'awar zama cikinku ayi hira dani." murmushi yayi yace."Hakan nada kyau ai." Palon yayi shuru Mommy da Farhana da Asiya hankalinsu nakan tv wani american fim  ake a mbc2 Asiya tun zamansa a gurin ta rasa nutsuwarta kallon tv kawai take kamar me kallon film din amma bata fahimtar komai, gaskiya ita kanta tasan Allah ya jarrabeta da abinda ba zata iya ba, ta ko wanne fanni Hafiz yayi mata fintinkau!!! Prof ya mike ya nufi sama, minti goma da tashinsa Mommy tabi bayansa, palon ya rage daga su sai shi.
Farhana ta kalleshi da fadin "Ya Hafiz Film din nan sun dade suna haska shi ban ta'ba ganinsa gabadaya ba sai yau nayi alkawarin sai na ga karshensa........Sai kawai ya dauki romat ya sanja tasha da fad'in " Malamai ku tashi kuje ku kwanta dare yayi." Ba Farhana ba har Asiya sai da taji wani irin Film din ya dauko kyau da alama fadan karshe za'ayi amma ya katse musu.....Farhana kamar za tayi kuka take masa magiyar ya bata romant din.
Tsawa ya buga mata kan cewar ta 'bace masa daga gurin." Kuka tasa a guje ta hau sama tana shashsheka Tv d'in dakinsu ta  kunna tana kama tashar taga sun gama Film din takaici yasa ta kwanciya kan bed tana kuka.

Asiya jiki a sanyaye ta mik'e gaskiya taji haushin abinda yayi musu, wucewa zatayi ta gabansa, Yasa kafarsa yana sane ya kada ita. Ta zauna kasan kafet tana rike kafarta, idonta ya kawo ruwa kamar zatayi kuka tace"Me nayi maka saboda mugunta zaka saka min kafa na fad'i."
Yace."Babu abinda kikayi min kawai nayi ra'ayin cin zalinki ne." Kamar ta mareshi haka taji Yaya Hafiz akwai 'keta da mugunta.
Mikewa tayi tana goge fuskarta tace"Allah ya saka min." Yayi saurin rike tsintsiyar hannunta yace."Me nayi miki kike neman sakayya gurin Allah."
Shuru tayi masa ya dinga murd'e mata hannu cike da tsabar mugunta da 'keta sai da yaga tana kuka wurjanjan sannan ya kyaleta, Mi'kewa yayi ya nufi benansa yana wani irin tsalle mai had'e da rawa! wa'kar Hamisu bireka yake yi mai taken *(Ashe da rai nake sonki jaruma* Cike da tsabar takaici tabi shi da kallo da tayi niyyar yi masa godiya kan abinda yayi mata amma wannan iskancin da yayi mata yasa taji wani masifar haushinsa, ta fasa yi masa godiyar, idan banda mugunta kawai ya kada ita ya kuma murd'e mata hannu sannan ya tafi yana wa'ka!  Girgiza kanta tayi, ta juya ta soma hawa Steps tana goge fuskarta bata so Farhana ta fahimci wani abu ya faru tsakaninta dashi........

*SABODA 'KOFARIN KU YASA NA DAWO DA VIP GRUOP #600 GA MAI BUKATAR VIP GRUOP ZAI TURO #600
9/27/20, 11:30 AM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
37

Washe gari da safe dukaninsu suna zaune a dining suna karyawa Prof ya kalli Hafiz a nutse yace."Har yanzu baka bani amsa ba shin a cikin gidajan dana mallaka maka wanene kake da ra'ayin zama a ciki."? hannu ya mi'ka ya yagi tissue ya goge bakinsa yace."Daddy ni sai nake ganin kamar na sharada yafi ko."? Prof yace."Duk dai wanda ka za'ba shikkenan kaine zaka zauna a ciki.' Yace."Na dauki na kwanar ganduje." Prof yace."Shikkenan sai ka nemo masu aiki su sake maka sabon fainti tunda gidan ya kwana biyu a rufe.
Yace."Daddy wai dan Allah da gaske ranar lahadi zaka daura auran nan."?
Duk suka kalleshi da mamaki a tare dasu, Prof yace na lura kana wasa da al'amarin nan Hafiz kwana biyu kaga ina daga maka kafa shiyasa kake abinda kake so, daurin auranka da Ummi babu fashi ranar lahadi dan har na soma sanarwa da abokaina ta hanyar sadarwa (waya) yanzu haka ma zan tura Dalha ya dauko Innawuro. Sauran 'yan uwa kuma sai ana ya gobe zan aika da motoci a daukosu saboda haka duk wani shirye-shiryen da zakayi da abokanka kayi kokarin ganin ka kammala."
Ajiyar zuciya ya sauke yace."Shikkenan Daddy Allah ya sanya alkairi." Rashin abinda fada ne yasa yayi wannan adduar.......Tare suka mike Prof ya kalli Mommy da fadin "Kin tabbatar Asiya tasha maganinta ko.'? Mommy tace" Eh a gabana tasha sannan suka wuce skull....Bece komai ba ya nufi hanyar fita, Hafiz yabi bayansa Mommy tace"Allah ya tsare ya dawo daku lafiya." Suka amsa da ameen. Suna Fita Dalha direba ya karaso inda suke Prof yace."Dalha zakuje Falgore kai da Bilya ku dauko Innawuro amma kayi tuki a tsanake." Dalha yace."To shikkenan Alhaji."
Gaba sukayi Hafiz da kansa ya bude masa mota ya shiga ya zauna shi kuma ya zauna gurun tuki yaja motar suka fita daga gidan.

*Ina labarin baba Tinde?*

Baba Tinde sai da ya shafe tsayin wattani biyu a kwance a asibiti yana jinya, ya rame ya lalace dalilin jinyyar da yake......Shi da kansa nadama yake yi dan da yasan abinda zai faru kenan da bai tunkari yarinyar ba, Matarsa tuni tayi nata guri dama tun yana asibitin tace sai ya saketa dan likita ya shaida mata cewa karfi da kuzarinsa nada da yanzu ba daya yake ba komai nasa yayi sanyi ita shine take ganin zama dashi babbar matsalace a gareta.
To da yake yana da kudi sosai sai 'yan uwansa suka tsaya a kansa har ya warware sosai aka sallameshi, ya koma gida ya cigaba da kula da kansa da shan magani, so yake 'kibarsa da kuzarinsa su dawo kamar nada, Allah sarki Baba Tinde duk wannan jarabar tasa ta son mata ya daina idan zai ga mace tsirara a gabansa baya tashin hankalinsa, to shawa'ar ma baya ji ballanta yayi tunanin yin aure, shi kadai a gida zaune sai 'yan uwansa dake karakaina a kansa, har yanzu zuciyarsa nada kudirin hukunta Asiya kan illahar da tayi wa rayuwarsa  ya dauki al'kawari mutukar ya kamata to sai ya dauki fansar kassara masa rayuwarsa da tayi.......

Misalin biyu da rabi Innawuro ta sauka a gidan, lokacin su Asiya sun dawo daga skull suka dinga murnar ganinta, itama Innawuron sai washe bakinta take tana kallon Asiya tana jin dadi dan ganin yanda tayi  kumari

Mommy ta cika gabanta da cima iri iri saboda tasanta da shegan son nama shiyasa duk rabin abincin dake gabanta nama ne wanda aka sarrafa shi cikin siga daban daban.

Bayan ta kammala cin abincin, Mommy tasa su Farhana bude mata akwatinan lefan Ummi dama ita ake jira ta gani a kai kayan......Innwuro ta dinga daga kayan tana washe bakinta da fadin"Kaya sunyi kyau sosai kuma sun dace da meshi kai masha Allah! Ta kalli Asiya tana yar dariya ta dauki wani uban les baki me stones tace"Ni dai wannan zaki bani na dinka nayi fitar buki  tunda kin kwace min miji ko kayan dannar kirji bai kawo mun ba ke kuwa duba ya cika miki akwatina da kaya." Farhana ta kyalkyale da dariya da fadin "Ai ba Asiya zakiwa ciwon baki ba anti Ummi zakiyi wa 'korafi dan kayan ta ne bana Asiya ba.

Innawuro ta wani sha kunu tana hararar farhana tace" Ke bana son shashanci ina ce kowa da lefansa ita Asiyan ina nata kayan lefan."?
shuru sukayi Asiya tayi kasa da kanta.
Innawuro ta kalli Mommy wacce ta kasa cewa komai ba dan bata da abun fada ba.
Tace."Rahima bana son gulma da munafurci! ina magana kunyi mun shuru."
Mommy taji zafin maganarta amma bata da yanda zatayi tace"Innawuro yaron nan ya nuna baya son Asiya shiyasa Prof yace abar maganar auran, saboda kada wani abu mara dadi ya biyo baya."
Innawuro ta jefar da less din hannunta ta gyara zamanta tana kallon Mommy tace"Rahima har kika iya bud'ar bakinki kika fada mun wannan maganar? Ni zaku tozarta ku'ki jinin d'an uwana? me Sani yayi muku da zaku wofintar da zuriarsa, dake da mijin naki dashi Hafiz din duk na isheku riga da wando harda malun -malun!! Wannan kayan auran da kike je kika jidowa 'yar 'kanwarki to sun koma na Asiya! Ina nan babu inda zanje sai an daura auran nan ni daku shege ka fasa."

Mommy murya na rawa ta soma bata hakuri......Farhana da Asiya kam kuka suke dan ganin irin cin zarafin da Innawuro ke kokarin yiwa mommy wacce bata ji bata gani ba.

Innawuro mikewa tayi tana d'ingisa kafafunta ta kama hanyar fita tana fad'in "Idan kukan jini zakuyi kuyi haba!! jama'a ka haifi yaro amma ya dinga juya ka! Hafiz har guda nawa yake da yake tursasaku to ni bai isa ba, ban haifeshi ba amma na haifi Ubansa, zai zo ya sameni sai ya za'ba uwarsa ko d'ansa." Hannunta tasa tana kici-kicin bude kofar palon.....Mommy ta karaso gurin tana fadin "Innawuro dan Allah kiyi hakuri ki kwantar da hankali abu maganar nan cikin nutsuwa ki koma ciki ki zauna."
Tace"Ke! Rahima futa daga idona na rufe baxan koma na zauna ba bude mun kofa na futa na zauna a waje nasha iska har su dawo su sameni......! Mommy taki bude mata kofar magiya take mata ta koma ta zauna, Sai kawai ta fashe da kuka tana fyace hanci tace"Rahima nace ki bude mun kofa naje na sha iska kin'ki ko baki san haushinki nakeji ba saboda baki da kunya ki bude baki kice wai d'anki baya son jinin d'an uwana to shikkenan ai kanku kukayi wa."
Hankali a tashe Mommy ta bude mata kofar ganin tana kuka kamar wacce akayiwa duka! Innawuro ta d'ingisa kafafunta ta fita tana mita! can rumfar su Bilya ta nufa sai surutai takeyi ranta duk a 'bace!! Mommy kam sakin bakinta tayi tana kallonta da mamaki shin wannan wace irin tsohowa ce wacce bata jin rarrashi.

Asiya na kuka tazo ta rike hannun Mommy tace"Mommy dan Allah kiyi hakuri kinji ki daina hawaye, a iya d'an zaman da nayi da Innawuro na fahimci bata da hakuri."

Mommy ta rike hannun Asiya suka koma kujera suka zauna.

A sanyaye tace"Asiya ina neman alfarma a gurunki.'' Asiya ta goge fuska tace"Mommy kin wuce neman alfarma a gurina umarni kawai zaki bani ni kuma nabi umarninki.

Mommy tace"Dan Allah kiyi hakuri ki auri dan uwanki Hafiz! wannan alfarmar nake nema a gurunki Asiya! Innawuro ta dauki zafi sosai wanda tunda nake da ita sa'bani irin na yau bai ta'ba shiga tsakanina da ita ba, Idan Hafiz ya auri Ummi Innawuro zata gazgata hasashenta a kaina na cewar dama bana so ya aureki! wannan al'amarin ya soma damuna." Ta'karasa maganar da rawar murya..

Asiya tace"Mommy insha Allah na amince da auran Yaya Hafiz ki kwantar da hankalinki." Tace"To nagode Asiya  yanzu abinda nake so dake kije ki dawo da ita cikin gida dan mutukar Prof ya dawo ya tadda ita a waje to nasan raina sai ya 'baci!

Asiya ta mike tana goge fuskarsa ta fita.......Innawuro na tsakiyar su Bilya sai hira suke suna dariya kamar ba itaba  dama can innawuro da Bilya akwai jituwa a tsakaninsu......Asiya takarasa gurin tace"Innawuro ki taso ki koma cikin gida.
''Kyaleni dasu Asiya nan zan zauna har shi maigidan yazo ya sameni."
"Ni dai dan Allah ki taso zamanki anan na nufin abubuwa da dama kodan baki san abunda ya faru bane a gidan.
Tace" Meye ya faru wanda ban sani ba." Tace."Taso mu koma ciki sai na fada miki." Innawuro jim! tayi tana tunani sai ta soma yunkurin mi'kewa tsaye, Asiya ta gyara mata takalmanta tasa.
Motar Hafiz ce ta shigo gidan.
Yana parking ya futo yana kallon rumfar da suke.
Innawuro tace"Kaga ja'iri munafiki ya tsira min ido ko."?
Asiya dariya ce taso ta kwace mata sai dai ta dake tasha kunu.! Karasowa yayi gurin babu yabo babu fallasa yace."Innawuro kin iso kenan."
"Rufe min baki ja'iri." Ta katseshi a zafafe! bude bakinsa yayi yana kallonta cike da mamaki! Yace"Kaji mata daga magana zata hau masifa me nayi miki."?
Innawuro ta bude baki zata soma sababi! Asiya ta rufe mata bakinta. Tace"Haba Innawuro ki bar maganar nan sai mun shiga ciki.
Kallonta yayi yana ya mutsa fuska yace"Munafuka wace magana ce ake 'kumbiya 'kumbiya a kanta.''? Harara ta watsa masa dan har yanzu haushinsa takeji kan abinda yayi mata jiya......Tsaki! yaja da fad'in "Zanci Ubanki yarinya tunda har kin samu sukunin hararata." Innawuro tace"Ubanka ka zaga ba ubanta ba Kake  zagi ba mara mutunci." Dariya yasa yana kama baki yace."Tsohuwar nan da jaraba kika sauka gidan nan bari na shiga nayi abinda ya kawo ni na koma ofis." Gaba yayi ya barsu a gurin yana wata irin tafiya yana bin wa'kar dake tashi daga eirpic din dake kunnansa......Innawuro tace" Dube shi sai kace kafuri! Babu wata alamar da zata nuna musulnci a tare dashi..
Yana jinta yayi shuru dan idan da sabo ya saba da irin wannan maganganun nata.
Koda ya shiga palon sai ya tarar da Mommy da Farhana jigum jigum! Ya dan sha jinin jikinsa ya tsaya yana kallonsu da kokarin zare eirpic din kunnansa.
Yace." Mommy ba haka muka fita muka barku ba na dawo na tarar da Innawuro da waccan yarinyar a waje sai masifa take mun shin wai meke faruwa ne.''? Hawaye ne suka zubo a kumatunta tace"Hafiz idan kana bukatar nutsuwa da kwanciyar hanakalina a gidan nan to ka amince da auran yarinyar nan Asiya, dan ba'a kan komai Innawuro ke wannan masifar ba sai kan auranka da Ummi tana ganin kamar ni na hana ka auran Asiya, wannan dalilin ne yasa ka dawo ka tarar da ita a waje dan cewa tayi haushina takeji ba zata zauna a gidan ba.

Ransa yaji ya 'baci! wai me yasa kowa da ya kwaso wulakancinsa sai ya sauke kan mahaifiyarsa shin kasheta suke so suyi,  Shi ba itace ta hanashi auran Asiya ba kuma ba ita zata sashi auran Ummi ba, Ya amince zai auri Ummi ne dan kawai ta zame masa garkuwa ba dan wani abuba.....amma Innawuro da d'anta sun dauki laifin auransa da Ummi sun d'orashi kanta tabbas shigowar Asiya rayuwarsu ba karamar matsala bace.

Rai a bace yace."Mommy rashin adalcin yayi yawa wallahi! shin wai Innawuro da take wannan abun bata san irin cin zarafin da Daddy yayi miki ba? baki da laifin komai sun takura miki! Gaskiya Mommy ni ba zan auri yarinyar nan ba dan ina ganin kashi da rana ba zan taka ba, Ni dake da kuma Daddy din mun san bata da lafiya to kuma kan wane dalili zata zo tace dole sai na aureta so ake nima na kamu da ciwo kome."?
Duk wannan maganganun a kunnan Innwuro tace"Hafiz tanan ka 'bullo to naji komai na kuma ji abinda kuke tattaunawa kai da mahaifiyarka! ai dama na fada mata ni ba kai na haifa ballanta na tursasaka Ubanka na haife shi nake da iko dashi saboda haka mu zuba ni daku! saboda tsabar 'kiyayya babu da irin sunan da baka kira yarinyar nan dashi ba Har mayya kace mata  yanzu kuma kace tana dauke da cuta to ko 'kanjamau! ce da ita sai ka aureta."

"Wai ke Innawuro kin ta'ba jin inda akayiwa namiji auran dole? haba zaki zo gida ki damu mutane! wallahi ku daina ganin laifin Mommy akan al'amarin nan kuna daukar hakkinta, nasan baki san abinda ya faru bane shiyasa kika zo zaki d'aga mana hankali......Daddy kan wannan dalilin sai da ya kusa sakin ta kusan satin ta uku a gidan Kawu sannan ya dawo da ita'

Jin wannan maganar tasa jikin Innawuro yin sanyi ta nemi guri ta zauna a sanyaye tana kallon Mommy da duk ta koma wata iri saboda tashin hankali." "Rahima da gaske ne maganar da yaro nan ya fad'a."? Mommy tayi kasa da kanta tana wani irin murumshi da girgiza kai! Hafiz yayi kwafa yana jan siririn tsaki! Yace" Ki lalla'bani na auri yarinyar nan dan nine me zama da ita ba wani ba idan kuma kika ce tursasani Zakiyi to wallahi bazan aureta ba." Cike da karsashi ya fadi maganar yana wani watsa hannayensa.....Asiya ta dinga kallonsa tana jin kamar ta kwada masa mari! sai kace wani autan maza har yake wani fuffuka! tsaki taja wanda  ya dauki hankalinsa ya kalleta  tsabar haushinsa da take yasa tayi masa kallon uku saura kwata ta dauke kanta tare da zama kusa da Innawuro.

Girgixa kansa yayi ya rasa me yasa yarinyar nan ta rainashi amma zaici uwarta ne! Yace."Mommy naga Innawuro tana 'kokarin 'karyata maganata kan lalurar wannan yarinyar dan haka sai ki warware mata abinda ke faruwa ita da yarinyar su daina wani cika baki, in na aureta to na taimaki rayuwarta sannan kuma nayi jihadi."
Bata san sanda tace"Wai Yaya Hafiz kai kad'ai ne namiji a duniya da kake wannan maganar?  to dan Allah kada ka aureni ka kyaleni nayi ta zama da lalurata." Duka ya kaiwa bakinta Innawuro ta tareshi da hannunta dukan ya sauka ajikinta, Tace"Yi hakuri yi tafiyarka aini yanzu duk jikina yayi sanyi da jin maganarka, kaje ka dawo muyi magana a nutse."" Girgiza kansa yayi cikin bacin rai ya mayar da airpix dinsa kunne ya wuce saman sa,  Innawuro ta kalli Mommy murya a sanyaye tace......

*SABODA 'KOFARIN KU YASA NA DAWO DA VIP GRUOP #600 GA MAI BUKATAR VIP GRUOP ZAI TURO #600 NAGODE*

*Idan kika futar mun da littafi ni kuma ba zan fasa daina neman sakayya gurun Allah ba, kamar yanda  kika shiga hurumi na kema Allah ya  dagula dukkanin Al'amuranki.*

*Ka/ki had'a mun decoment na wannan book din bada izini na ba Allah ya dagula miki al'amuranki kamar yanda kika dagula nawa.*

*Masu Siyar mun da books Ubangiji Allah ya wargaza shirinku a kaina, Allah ya gajiyar daku ya hanaku kudin data.*

Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali 'Yar uwa.

Idan kina so ki biya kudin wannan littafin to sai kiyi min magana ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/27/20, 11:30 AM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
38
Innawuro tace"Rahima shin wace irin lalura ce Asiya ke dauke da ita? jikina duk yayi sanyi da jin abinda Hafizu ya fada kuma ina so ki fad'a min kan wane dalili kikaje gida kika zauna tsayin sati uku bani da labari." Mommy tace"Innawuro magana ta wuce dan Allah kiyi hakuri tashin maganar baida amfani ni sam ban so Hafiz ya fada miki maganar nan ba." Cikin takaici da jin haushi Innawuro tace"Saboda baki dauke ni da daraja ba ai dole kice bakya so naji maganar, tunda kuruciyarki bakiyi yaji ba sai da girma ya hau kanki kuma kuyi abunku ku gama ba wanda ya fada min dan saboda kun mai dani ba a bakin komai ba ko." Mommy ta dafe kanta cikin damuwa tace"Innawuro meye amfanin fada miki wannan abu bafa abun alkairi bane idan naje na fada miki meye ribata nasan dole hankalinki ya tashi kiji babu dadi, dani da prof duka ba yara bane kuma idan da sabo yaci ace na saba da halinsa, kuma bani na tafi gida da kaina ba shine yace na bar masa gidansa kamar dai yanda Hafiz ya shaida miki." Innawuro tace"Ai dalili nake so na sani.''? Mommy tace"Dalili shine kamar yanda kike tunanin mun hada baki da hafiz gurun rusa maganar auransa da Asiya haka shima yake wannan zargin na hana Hafiz auran Asiya na hadashi da 'yar 'kanwata wanda ni kuma wallahi ba haka bane a zuciyata da Ummi da Asiya duk d'aya suke a gurina."
Innawuro ta sauke ajiyar zuciya jikinta yayi sanyi gaskiya a d'azu ta dauki zafi da mommy d'in dan gani take kamar itace take zuga hafiz din ya bijirewa umarninsu, wannan maganar da Hafiz din itace tasa ta dawo hankalinta, tsayin shekarun auransu tasan bata ta'ba zuwa ta kawo mata kararsa ba ba wai dan bayayi mata wani abunba ita da kanta ta shaida hakuri da kawaicinta dan duk cikin sirikanta tafi su hankali kuma tasan halin d'anta wani iri ne mai wuyar sha'ani! amma kuma duk da wannan halin nasa take hakurin zama dashi..............Tace"Banji dadin wannan abuba Rahima kiyi hakuri kinji ko kodan gaba bana fatan wani abu ya sake shiga tsakaninki da mijinki dan Allah koda yace ki tafi gida kada ki tafi ki zauna hakurin da kikayi a baya zai tashi a banza kuma nasan kina da hakuri ki kara kan wanda kike dashi Allah ya sa'ba halayenku." Mommy tace"Ameen Innawuro ai magana tuntuni ta wuce wai shi yana so ya hukunta Hafiz ta wannan hanyar ne kin san ko wane irin mutum da tunaninsa."
Innawuro tace"Wannan dai ba tunani ne mai kyau ba! Kiyi hakuri da abinda nayi miki yanzu sannan ki taimaka min gurin shawo kan Hafizu ya amince da auran nan taurin kan yaron na bani tsoro koda yake ai barewa ba tayi gudu ba d'anta ya'ki! Idan kin saka baki cikin maganar zai amince! maganar rashin lafiyar Asiyar nake so ki fayyace min  abinda ke faruwa."
Mommy tace"Insha Allahu wannan auran za'ayi shi kuma zaiyi albarka dama duk auran da kikaga ana jayayya a kansa to yana tattare da albarka a cikinsa, Sannan ba komai ne ke damun Asiya ba sai sanyi wanda matar babbanta tayi mata illah sanyi ya shiga jikinta sosai yayi karfin gaske wanda yake kokarin lalata mata mahaifa kamar yanda likita ta fada amma insha Allah za'a dace tunda tana shan magani."
Innawuro ta soma share hawaye tare da jawo Asiya ta rungume a jikinta tace"Sannu 'yar nan wannan mata taso tayi wa rayuwarki Illah ai dole kuwa Hafiz ya gujewa auranki to amma komai guje-gujen sa shi d'in dai zai aureki kuma zaki samu lafiya da yardar Allah." Ta kalli Mommy da fadin" Ina ganin wannan ciwon bana asibiti za'ayi masa ba na hausa za'ayi mata shine yafi amfani." Mommy tace"Eh amma dai mu bari ta gama amfani dana asibitin tukkuna idan baiyi ba sai mu fara na hausan." Innawuro tace"Shikkenan  Allah yasa a dace." Mommy ta amsa da ameen."
Hafiz ya sauko daga benansa hannunsa rike da wasu takardu mommy ka wai yayi magana ya kama hanya ya fice! Innawuro da sauri tace"To dan albarka sai kawo." Shuru yayi mata ya bude kofa ya fita, haushinta yake ji tazo zata dagula masa lissafi.

***
*Bagobura 'Yar Tsubbu*

Safna da Saratu ne gurfane a gabanta tana zaune cikin wasu jajayen kayan sa'ki!  cikin wata 'yar kusurwa a cikin wani tsukakken d'aki! daga saman kusurwar wasu manya manya layu ne da'a ka nad'e da jar fata sai gashin agwagwa daka a soka a jikin layun.....Gabanta kuwa wani jan yanki ne da wasu abubuwa a ciki tana watsawa(wuri)  ''Hahahaha ta saki wata mahaukaciyar dariya ashe ha'kora hud'u ne a bakinta biyu a 'kasa biyu a sama! Safna sai da ta tsorata data hango tsantsar muninta......Ta kalli safna da idanunta kamar ta zuba musu jini saboda ja! tace"Wannan  d'an saurayin da kike magana a kansa koni ya bani sha'awa domun na hango jarumantarsa, ina bukatar maza irinsa, da zan samu d'andukusuru ya amince min nima dana janyoshi yazo ya biya min bukatata! sai dai kash! aljanina d'an dukusuru mugun kishi ne dashi  tunda mukayi aure dashi ya hanani mu'amula da jinshin bil'adam! a cikin jinsun jinnu sai yaso yake aminta da nayi mu'amula da abokanshi! Yana da kishi sosai kuma yana sona yana kishina! duk wani abu da nakeyi a yanzu da izininsa nake! babu shakka na kwad'aitu da wannan saurayi sai dai nasan duk sanda na gayyatoshi wannan zauran nawa to kuwa sunansa matacce dan  na tabbata d'an dukusuru sai ya shanye masa jininsa tas! saboda haka zan hakura kawai dashi saboda bazan cutar dashi ba zan iya taimaka miki ki mallakeshi in dai zaki bi sharad'in dana gindaya miki."! Safna da Saratu jikinsu sai kyarma yake sukace wane sharadi ne?  *Bagobura* tace"Dan dukusuru na bukatar d'an tayi! ('karamin ciki) wanda bai wuce wata biyar ba  idan kin dauki ciki yana fara girma zai sakar miki da jini  cikin ya lalace to wannan jinin da zai zuba a jikinki shi d'andukusuru yake bukata! Idan kin amince da wannan sharadin zan  had'a miki mallaka da zaki mallake wannan saurayin."
Safna jikinta yayi sanyi sosai anya kuwa zata iya wannan aikin? *Bagobura* tace"Aikin akwai wuya amma kuma akwai biyan bukata! idan kina ganin ba zaki iya wannan ba to Zaki amince cewar zai sakar miki da jini kullum ya zamana baki da tsarki shi kuma duk sanda kike zubar da wannan jinin zaizo jikinki ya tsotse." Safna ta zare ido! to idan ya zamana kullum tana cikin jini ya za'ayi wata mu'amula ta shiga tsakaninta da Hafiz din tasan shi da mugun kyankyami!! Shuru tayi ta kasa magana *Bagobura* ta buga mata tsawa da fad'in "Dandukusuru ke yake  saurara domin nan gurun ba gurun tunani bane shin kin amince da sharad'insa ko baki amince ba."?
Da sauri ta girgiza kanta alamun bata amince ba.
*Bagobura* ta kurma wani uban ihu!!! " Ku tashi ku 'bace! daga nan gurun mutsiyata tsinannu ashe da sauran imani a jikinku to nan gurin ba gurin nazari da tunani bane duk wanda yazo nan gurun biyan bukata yake nema ta kowane hali."!!!! Saratu ta bude baki zatayi magana *Bagobura* tace"Ku tashi d'andukusuru baya bukatar ganinku anan kun 'bata masa rai! idan kuka 'kara wata magana anan yanzu zai sa'ba muku kammani ko wacce zai shafe mata baki da hanci ya kuma lauya mata kafafu."!!! A guje! suka mi'ke ko takalmansu basu  saka ba suka fice daga zauran a guje!!! Suna jiyo ihun da *magobura* take kurmawa.
Jiki na rawa suka shiga mota suka bar tsukin gurin.
Da kyar Saratu take draving ta kalli Safna da har yanzu bata gama dawowa dai-dai ba, kyalkyalwa tayi da dariya tace" Gaskiya na razana da matar nan wai!! Safna tace"Ke! kin san haka lamarin yake me yasa kika kawoni." Saratu ta goge gumin hancinta tace" Ke nima fa ban ta'ba zuwa ba kawai labarin matar na ta'ba ji a bakin Baraka 'kawata wacce nake fad'a miki tana harkar gold itace take fad'a min matar ta iya aiki sosai dan itace tayi mata aikin kan harkokin kasuwancinta yanzu kinga da larabawa take harka sune suke bata gold tana siyarwa kuma idan taga dama ta hanasu kudin tasirin aikin *Bagobura* ya hanasu magana, shine fa nace nima zanje to rashin wadatattun kud'i yasa ban tunkari inda take ba! ganin kince ko nawa zaki iya kashewa kan Hafiz yasa na daukeki na kai ki gurinta."

Safna tace"Aikuwa bazan iya da wannan aikin ba wai! ashe abun babbane shikkenan sai nayi ta daukar ciki yana zuwa yana shan jinin, ni tsoron aljanune dani wallahi abin yayi yawa gaskiya dai ki nemo min wani malamin wanda aikinsa bashi da wahala kamar wannan.".

Saratu tace"Kinga ni kuwa zan iya yin komai a kan biyan bukatata wallahi idan na samu kudi sosai sai na dawo gurin matar nan tayi min aikin kan harkokin kasuwancina so nake kasuwancina ya bukansa a duniya kowa ya san dani." Safna ta shiga girgiza kanta gabanta sai faduwa yake idan ta tuno da fuskar *Bagobura* Cikin tarrabi da zancen abunda ya faru a zauran *Magobura* suka isa gida.

***
Sai daf da magariba su Hafiz suka dawo gida Prof ganin mahaifiyarsa ya hanashi  hawa sama ya zauna a palo suna gaisawa yana tambayar sauran 'yan uwa da dangi........Kiran sallahr magariba ne ya tashesu kowa ya tafi yaje yayi sallah.

Bayan sallahr ishai sunci abinci sun nutsu a palo Innawuro ta kalli Prof a nutse ta soma yi masa fada dangane da abinda yayi.
Prof yayi ta mamakin waye ya fada mata.......Da kanta tace"Naga kana mamaki ba kowa ne ya fada min ba sai Hafiz  Kuma naji dadi da ya fada mun tunda kai kana boye min saboda kasan baka kyauta ba, Rahima ba irin matan da za'ayi wa haka bane dan haka ka kiyaye kodan gaba.
Yace."To Innawuro ayi hakuri insha Allah hakan ba zata sake faruwa ba.

Tace"To Allah yasa, Sai magana ta biyu." Prof ya gyara zamansa da fadin "Ina sauraranki." Tace"Maganar auran Hafiz da Asiya naga an had'o lefan mutum d'aya kuma Rahima ta tabbatar min da cewar na Ummi ne ita Asiyan ina nata."?

Cike da mamaki! yake kallonta kafin yace."Innawuro idan ban manta ba kece fa kikace kada ayi auran nan a wancan zuwan da kikayi yaya kuma yanzu zaki zo da maganar."

Tace."Eh a wancan zuwan da nayi nai maganar ban san da cewar Yarinyar jinina bace sai da kayi min bayani kuma ai kafin na tafi sai da na jaddada maka da cewar ka cigaba da shiri  domin babu fashi sai anyi auran kamar yanda ka kudurta.

Shuru yayi yana nazarin maganarta dama yasan sai tazo masa da maganar, shi kuma a yanzu sam baya sha'awar hada auran Hafiz da Asiya,  dan saboda yana so ya nunawa Hafiz mahimancinta a tare dashi, yana nuna mata 'kiyayya a zahiri amma yasan gaba kadan zai gane kuskuran da yayi......Yace."Innawuro ki bar maganar nan don Allah dama can dan hafiz bai fitar da matar aure bane yasa na yanke wannan hukuncin amma Yarinyar nan Asiya dashi Hafiz din sun tabbatar min da cewar basu da muradi kan wannan had'in da nake so nayi musu shiyasa na bari kowa  ya zabi dai-dai da ra'ayinsa ba dan komai ba sai dan gudun abinda ka iya zuwa ya dawo a nan gaba."
Innawuro tace"Ashe ban isa na fadi magana ba kace to sai ka kawo min tsari gami da 'kabli da ba'adi ko to shikkenan zuwana bashi da amfani  Allah ya sanya alkairi ni zan koma gidana ka daurawa d'anka aure da duk wacce kake da ra'ayi." Sai kawai  ta soma yunkurin mikewa tana gyara daurin zaninta.

Prof ya komar da ita ta zaunar yana rarrashinta da kalamai masu sanyi da sanyayawa, tace"Oh!o! Ali aini ba'a bakin komai nake ba a gurinka! ai kai d'an boko ne wanda ba'a sawa da hanawa! yanda kake rayuwarka yana nuna min cewar na daina daukar kaina a matsayin mahaifiyarka." Jin irin wannan maganganun da Innawuro keyi sai suka d'aga masa hankali sosai jiki na rawa yace."Zauna yi hakuri Innawuro duk abinda kike so shi za'ayi bari na kira Hafiz din ayi komai a gabanki." Da sauri ya nufi benan hafiz din hankalinsa a masifar tashe bai ta'ba ganin 'bacin ran mahaifiyarsa a kansa ba sai yau.
Innawuro taja tsaki bayan barin sa gurin a hankali tace"Me shegen taurin kan tsiya da kafiya da banyi masa haka ba da tuni yana nan yana tsarani da 'kanzon kurege!! Shan kunu tayi tai kici-kici da fuska, tana jiran sakkowarsu.............Hafiz na ganin Prof a dakinsa sai yasha jinin jikinsa, Prof yace."Sakko 'kasa zamuyi magana da kai dani da Innawuro." Yasan dai labari gizo baya wuce na 'koki yace."Okey Daddy wanka kawai zanyi zan sakko yanzu.'' Cikin tsawa! Yace."Wankan ka har yafi maganar  mahaifiyata? malam sakko muje kuma ina so duk umarnin data baka ka amince dashi." Shuru yayi kawai yana kallonsa murmushi yayi wanda ya  tsaya iya le'bansa yace."Daddy  maganar wannan yarinar ce Asiya lallai dole sai kun tilasta ni auranta alhalin kun san abinda ke da akwai! Okey shikkenan na amince zan aureta magana ta wuce."Prof ya sauke ajiyar zuciya da fad'in" To naji muje ka tabbatar mata da bakinka dan gatacan tana kuka." Bayansa yabi suka sauka 'kasa Innawuro na ganinsu ta sake cin kunu gami da daure fuska! dauke kanta tayi har suka karaso gurun, Prof ya zauna yana fad'in "Innawuro gashinan zai tabbatar miki da amincewarsa
HafiziYa kalleta ganin tana harararsa sai yace......

*SABODA 'KOFARIN KU YASA NA DAWO DA VIP GRUOP #600 GA MAI BUKATAR VIP GRUOP ZAI TURO #600 NAGODE*

*Idan kika futar mun da littafi ni kuma ba zan fasa daina neman sakayya gurun Allah ba, kamar yanda  kika shiga hurumi na kema Allah ya  dagula dukkanin Al'amuranki.*

*Ka/ki had'a mun decoment na wannan book din bada izini na ba Allah ya dagula miki al'amuranki kamar yanda kika dagula nawa.*

*Masu Siyar mun da books Ubangiji Allah ya wargaza shirinku a kaina, Allah ya gajiyar daku ya hanaku kudin data.*

Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali 'Yar uwa.

Idan kina so ki biya kudin wannan littafin to sai kiyi min magana ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/27/20, 11:31 AM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
39
Yace."Nifa wannan harar da kikeyi ba itace zata sa na amince da auran yarinyar nan ba, gwara ma ki daina hararata ki rarrasheni kamar yanda daddy yayi, amma idan baki daina hararata ba to zan zan janye maganar auran yarinyar da nayi." Innawuro tace"Aini ba amincewar ka nake nema daka amince dakar ka amince auran nan sai anyi." Dariya yasa ya zauna kusa da ita yana fad'in "Ni wallahi banta'ba ganin inda akayi haka ace dole sai anyi wa mutum auran dole to shikkenan naji na 'karba zan aureta sai  hankalinki ya kwanta."
Innawuro ta sauke ajiyar zuciya ta dan saki fuskarta da fadin" To alhmdullhi dama haka nake so naji Allah ya sanya alkairi cikin auran." Suka amsa da ameen." Tace"To wannan lefan da sunan wa aka hadoshi ko kuma za'a raba musu akwatinan ne."? Prof yace." Wannan lefan na Ummi ne Innawuro ita Asiya koda an daura auran zata cigaba da zama a gabana ta cigaba da zuwa makaranta idan Allah yasa ta kammala secondary skull sai ta tare a dakinta  kana ta cigaba da karatunta." Innawuro tace"Wannan ai shirme ne gwara ya hada matansa guri guda ta ina aka taba haka? a daura aure kuma a rike mata a gida kenan so kake ta dinga haihuwa a gida dan wannan karatun ni banga ranar 'kareshi ba.

Da sauri Hafiz yace."Innawuro naji kin maganar tarewa a'a a daura auran kawai tayi ta zama a matsayin matata ku kuma ku cigaba da nema mata magani har ta samu lafiyar da ake bukata in yaso sai ta tare.

Jikinta ne yayi sanyi da jin maganarsa tace"To  ta wannan gefan kuma kayi gaskiya ai dole ne ma a dagewa yarinyar da neman magani dan nacewa Rahima za'ayi na hausa tace a bari sai na nasara ya kare tukkuna."

Prof yace."Eh haka 'ka'idar magani yake ba'a hadashi da ko wanne i dan ana so aga amfaninsa......Tace"Tom Allah dai ya bata lafiya." Prof ya amsa da "ameen ya rabbi.''

Hafiz kam mikewa yayi ya barsu a palon kai tsaye saman mommy ya nufa ya sameta tana kokarin saukowa, ganinsa ya sanya ta koma ciki ta zauna, ya shiga ya zauna kusa da ita , hannu yasa ya dafe kansa.Tace." Myson ina fatan dai baka bujirewa Umarninsu ba."
Yace."Mommy ya zanyi tsohowar nan ta sakani a gaba wallahi, kwata kwata banda ra'ayin auran yarinyar nan saboda wasu dalilai na amma babu yanda na iya haka na amincewa bukatarsu.
Tace"kayi hakuri kayi biyayya insha Allahu zakayi farin ciki da alfahari a gaba.'' Wayarsa yake dubawa yace."Allah yasa Mommy.

******
Maigadin gidan Huzaifa na zaune a gurin zamansa yaji horn da sauri ya mi'ke yaje ya bud'e gate din motar Huzaifa ta silalo cikin gidan
Da sauri ya rufe gate din  ya ruga a guje yaje ya bude masa kofa ya fito
"Barka da zuwa Yallabai! ashe kana hanya wallahi ko dazu sai da nayi tunaninka cikin raina nace wannan karon ka kwana biyu a can."
Huzaifa ya kalli agogon hannunsa yana nazarin gidan nasa kafin yace."Saleh ya gidan ya aikinka ina fata dai komai na tafiya dai-dai.''?.
Saleh yace."Ranka ya dade komai na tafiya lafiya kalau gida kuma na samun kulawar abokinka Oga Hafiz dan kusan kullum sai yazo ya duba madam watarana ma nan yake kwana."
Ba tare da wata damuwa ba Huzaifa yace."Okey to haka ake so bari na shiga ciki na huta ko.'" Saleh yace."To Yallabai a fito lafiya."
Huzaifa ya wuce cikin gidansa shi kuma Saleh ya koma gurin zamansa yana mamaki! ya dauka idan ya fada masa Hafiz na kwana a gidansa zaiyi mamaki sai yaga shi ko a jikinsa, babu shakka wad'annan abokai suna yin abunda suke so a duniyar nan  shi dai ba yaro bane ballanta a lullubeshi.

Safna na kwance a palo abin duniya yayi mata yawa, Hafiz ya dauke kafarsa a gidan gabadaya yau kusan kwanansa tara rabonsa da zuwa ko ta kira wayarsa ba ya dauka watarana ma kashewa yake  gashi tun bayan dawowarsu daga gurin *Bagobura* Take jin canji yanayi a jikinta rashin kuzari da kasala ga uban Kwadayi da take itace ci wannan ci wannan! sam bata kawo komai ba a ranta ballanta ta damu kanta

Huzaifa ya shigo palon bakinsa dauke da sallama.....Da sauri ta mike zaune tana kallonsa tana dariya, tace"Mylov dama yau zaka dawo shine baka fada min ba nayi maka tanadi."
Zama yayi kusa da ita yana murmushi yace."Dukkaninku naso nayi surprise dinku ne." Murmushi tayi ta manna masa kiss a kumatu.....Tace"Sannu da zuwa ya hanya."? Kallonta yake sama da kasa ya kasa magana da kyar yace."Baby kinyi kyau sosai kin 'kara cikowa meye sirrin." Dariya tayi kawai tana kokarin mikewa.....Yace."Yau kenan Hafiz bai shigo ba." Dan 'bata rai! tayi tace''Mylov Hafiz ya yar dani kwana biyu ya daina zuwa dubani.'' wani irin kallo yayi mata da fadin "Lefi kikayi masa shiyasa ya dauke kafarsa bari na kira shi naji." Wayarsa ya ciro ya soma neman numbar Hafiz din.........Hafiz na ofis kiran Huzaifa ya shigo wayarsa ya dauka a sake yace."Guy ya akayi ne wai yaushe zaka dawo ne."? Huzaifa yace."Gani a gida yanzu na sauka kana ina ne."
Hafiz ya dan tura kujerar da yake kai tayi baya yace."Ina ofis ni ashe yau zaka dawo amma babu wanda ka fadawa." Huzaifa yace." Naso na baku mamaki ne."! murmushi yayi yace."okey zan shigo ban gajiya idan na tashi daga ofis sannan akwai labarai ." Huzaifa yace."Okey sai ka shigo   bari na kira Ishak yanzu." Kashe wayar yayi ya ajiye kan tebur din dake gabansa.
Hannu ya dora saman bakinsa yana juyi cikin kujerar da yake zaune..........Wannan babban kalubalen dake gabansa ne yake damunsa. a duk sanda zai tunda da ranar daukar fansar abokansa gabansa na fad'uwa,  baya jin son Ummi da Asiya cikin ranshi amma kuma baya jin zai amince wani namijin ya kusance su, mutum ne shi mai tsananin kishi mussaman kan abinda yasan nasa ne!!  wannan dalilin ne ya sanya gabadaya koda a waya ya kasa shaidawa abokan nasa maganar auransa da mata biyu sai kwana kwana yake musu......To hakan dai zaiyi shahada ya sanar musu dan idan sukaji a gari to daga nan zasu fara tunanin wani abu daban.....Iya hallaci Huzaifa da Ishak sun sama a lokacin da yake neman taimako sun mallaka masa matayensu ya biya bukatarsa, wannan al'amarin da sukayi ba kowane zai iya yin irinsa ba.
Ajiyar zuciya ya sauke ya gyara zamansa zuciyarsa na wani irin tafarfasa! wai shin waye silar fad'awarsa wannan halakar ne???

*Mahaifinka ne"* a take zuciyarsa ta bashi amsa......Mikewa yayi ya hau kai kawo a ofis d'in idanunsa sun kada sunyi jajawur!!! "Why! Daddy me yasa ka kasa amincewa da bukata tun kafin na shiga wannan masifar!!? Bango (garu) ya kawai duka da hannunsa, ya cije bakinsa, sai hawaye shaaaaaa!!! " Ya Allah kada ka jarrabeni da abinda ba zan iya ba."! Komawa yayi ya zauna kan kujerar ya ciro hankici ya goge fuskarsa,   guri guda ya tsirawa ido yana kallo......"Nayi zina da 'Yar wani nayi zina da matar wasu nima dole ayi da nawa!!!!!! Wani irin gumi ya shiga tsiyaya a jikinsa, babu shakka  Allah ya jarrabeshi da babbar jarraba.

Ya jima cikin wannan halin kafin ya mike jikinsa duk a mace ya nufi gida dan baya jin zai iya zama a ofis din ya tsinana wani aiki,  motarsa ya shiga ya nufi gida  baiyi tunanin zuwa gidan Huzaifa sabida rashin nutsuwar sake tattare dashi, gida zaije ya kwanta ya samu nutsuwar zuciyarsa.

Sai da lokacin tashi yayi prof yaji shuru bai shiga ofis dinsa, sai kawai shi ya nufi nasa ofis din, koda ya bude ya shiga yaga babu kowa, fitowa yayi ya tsaya yana tambayar ma'aikatan dake reception d'in, a take Titi tace"Sir Oga Hafiz ya jima da barin ofis ai." Prof ya gyada kansa ba tare da yace komai ba ya bar gurin.

Hafiz kam cikin rashin kwarin jiki ya isa gida, gabakidaya asirin da Safna tayi masa ya warware dan gabadaya nadama gami da dana sani ne suka daibaibaiye masa zuciya  ya dinga tuninin ya akayi yake aikata irin wannan aikin da Safna ya tarayya d ita tamkar matar auransa idan ya tuno shaidaicin da suke lokacin da suke tare sai ya rintse idonsa da fadin "Hasbunallahu wa nimal wakil!! haka ya isa gida, ya tarar dasu duk a palo suna ta hira da wasa da dariya sun kewaye Innawuro ita kuma sai labari take musu suna kyalkyala dariya.
Bakin kofa ya tsaya yana kallonsu, Innawuro tace" Ka shigo mana ka tsaya bakin hanya ya kuma na ganka kai kad'ai."? A hankali yaje ya zauna kan kujera ya cire f-cap din kansa ya ajiye! Mommy tunda ya shigo take nazarinsa tace"Myson lafiya ko yunwa kake ji."?
Kwanciya yayi kan kujera yace."Mommy bani da lafiya kiyi min addua." da sauri ta kai hannunta saman goshinsa tana shafawa, tana daukewa Innawuro ma ta kai hannunta, Asiya taji inama tana da iko itama da taji yanayin jikinsa dik jikinta yayi sanyi ganinsa cikin rashin kuzari.

Mommy tace"Myson jikinka sanyi kalau banji alamun zazzabi ba." Idonsa a rufe yace."Momny ciwon nan a cikin zuciyata yake." Innawuro tace" Subahanallahi!! Yace."Inama Allah zai dauki raina na huta."!!! Wannan maganar ta d'aga musu hankali sosai....Innawuro ta soma fad'a" Haba! wannan wane irin abune Haka kawai muna cikin walwala da farin ciki zaka zo kana mana maganar mutuwa wai kai wane irin yaro ne."? Mi'kewa zaune yayi yana kallonta cikin wani irin yanayi yace......

*SABODA 'KOFARIN KU YASA NA DAWO DA VIP GRUOP #600 GA MAI BUKATAR VIP GRUOP ZAI TURO #600 NAGODE*

*Idan kika futar mun da littafi ni kuma ba zan fasa daina neman sakayya gurun Allah ba, kamar yanda  kika shiga hurumi na kema Allah ya  dagula dukkanin Al'amuranki.*

*Ka/ki had'a mun decoment na wannan book din bada izini na ba Allah ya dagula miki al'amuranki kamar yanda kika dagula nawa.*

*Masu Siyar mun da books Ubangiji Allah ya wargaza shirinku a kaina, Allah ya gajiyar daku ya hanaku kudin data.*

Ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali 'Yar uwa.

Idan kina so ki biya kudin wannan littafin to sai kiyi min magana ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
9/27/20, 12:01 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
40
Yace."Yanzu ke Innawuro mutuwa kike jin tsoro da har kike wannan maganar." Innawuro tace."Mutuwa dole ce amma duk sanda akayi zancanta sai mutum yaji wani iri a jikinsa mussaman kai yanzu da kazo kana mana zancan mutuwa muna cikin farin ciki da nishadi."
Murmushi yayi yana kokarin saka  f-cap d'insa yace."Komai abinki sai kin mutu wai duk wannan shekarun da kikayi amma baki gaji da duniya ba anyi maganar mutuwa kina cewa a daina." Tace"To wai kai waye yake tsoron mutuwa ne? ko yanzu tazo dole na tafi amma bana so na mutu sai naga 'yayanku kai da Asiya ina rokan Ubangiji ya ara min aron rai da lafiya."
Mikewa yayi tsaye cikin sar'kewar murya yace."Ni kuwa ko yanzu mutuwa tazo ina maraba da ita dan zanyi farin ciki da zuwanta da in riski babban tashin hankali a gaba."
Mommy tace"Wai kai Hafiz meye hakane? Dan Allah wuce ka bawa mutane guri.'' Murmushi yayi ya d'an dage girarsa yace."Mommy kema gudun mutuwar kike irin na Innawuro."? Mommy ta watsa masa harara da fad'in "Ba zaka bari ba ko." Dariya ta bashi yace."Na bari Mommy bari naje nayi wanka ko na samu 'karfin jikina amma before wannan kisa akawo min abinci.''
Tace"To jeka." Wuce wa yayi ya nufi benansa cikin wata irin tafiya, dukaninsu ya barsu da mataccen jiki mussaman Asiya da duk ta tsure! yanda ta kwallafa ranta a kansa ya mutu ya zatayi da rayuwarta.
Mommy ta kalleta a sanyaye tace"Asiya ki hada masa abinci ki kai masa kinji ko." Mikewa tayi salau-salau ta nufi kicin domin shirya masa abincin.
Innawuro tace"Yaro yazo ya sagar mana da gwiwa muna hira da walwala.''Mommy murmushi tayi tace"Wallahi innawuro haka Hafiz yake da wasan tsiya in kinga yanda yake janmu nida Prof sai ki dauka kakaninsa ne."

Cikin nutsuwa ta shirya masa komai cikin wani kwando mai kyau ta dauka ta nufi benansa dashi,  Yana tsaye tsakiyar dakin  'kugunsa daure da towel waya yake da Huzaifa wanda ke shaida masa cewar shi suke jira dan tuntuni Ishak! ya 'karaso, Yace."Huzaifa bana jin dadin jikina wallahi  idan babu damuwa kuzo gida mana."
Huzaifa yace."Okey gamu nan insha Allah." Kashe wayar yayi  ya juyo yana kallonta, tana tsaye bakin kofar shigowa tun bayan da tayi sallama a dakin ta shigo taga yana waya sai ta kasa karasawa ciki tayi tsaye da kwandon abincin a hannunta.
Yace."Shigo ki aje ki gyara mun dakin." Simi-simi ta shiga dakin tana mamakin yanda akayi yau yake mata magana cikin kwantar da harshe........Toilet ya nufa ba tare da ya kalleta ba, Ita kuma ta ajiye kwandon abinci a gefe guda ta shiga karkard'e bed din tana gyara pillows. Sabo bedshirt ta shimfida ta fesa freshanar a dakin ta nufi mirror don ganin yanda yake a hargitse da kwalayen turarruka da sauran mayukansa da kayan gyaran sumarsa, ga tarin links d'insa nan na hannu da wuya a baje a kan mirror din dan wasu har sun zubo a kasa........Tana gyarawa ya fito daga toilet d'in tayi saurin kauda kanta gabanta na faduwa, ganinsa daure da towel na masifar fadar mata da gaba, ta lura shi kuma ko a jikinsa.
Inda take ya nufa ya tsaya daf da ita, a take taji tsigar jikinta ta tashi sakamakon jin kamshin sabulun da yayi wanka dashi.
"Mi'ko min waccan cream d'in." Yafada hucin numfashinsa na sauka a wuyanta.
Hannunta na rawa ta dauka ta mika masa, ''Bashi ba waccan." Yafada yana nuna mata shi da hannunsa, Ajiye na hannunta tayi ta dauki wanda yake nuna mata ta juya da niyyar mika masa ma kirjinsu ya had'u guri daya.
kar'ba yayi ya janye jikinsa ya zauna gefan bed yana shafawa, Ita kuwa gabadaya kuzarinta ne ta 'kare dalilin abinda ya faru ita dashi! ta juya cikin sanyin jiki ta cigaba da jere masa kayan shafe-shafen sa.

"Ya jikin ki."? Ta tsinkayi muryarsa yana tambayarta.....Shuru tayi tai kamar ba taji ba. Yace." Ko bakyaji ne."? Dan juyowa tayi tana kallonsa.
Ta 'bata fuska gami da fad'in "Kinga ina kula ki shiyasa nake miki magana kina wani dauke kai ko."! A sanyaye tace" Banji abinda kace ba." Tsaki yaja  ya dauke kansa daga kanta, Itama juyawa tayi ta cigaba da aikita tana ta'be bakinta.

Yana gama shafa cream din a jikinsa ya mike ya nufi wardrobe dinsa, boxer ya dauko gami da 'karamar t-shart mai karamin hannu yasa a jikinsa, kayan sun masa kyau sosai tayi ta satar kallonsa lokacin da yazo daukar turare dan fesawa a jikinsa.
Tsaf ta gama shirya masa mirror din ta ajiye komai ya zauna a mazauninsa,  sannan ta share masa dakin tsaf takalmansa ta jera masa su a inda suke, tana kokarin fita yace."Zo ki zuba min abincin." A hankali ta nufi inda abincin yake ta dauko ta ajiye a gabansa......Zamewa yayi ya zauna kasan kafet yana duba wayarsa ta zuba masa a plate tasa masa cokali a kai......A hankali taji ambaci sunanta.
Ta dago da sauri tana kallonsa yayi masifar iya fadar sunanta tamkar a bakinsa aka 'kirkira. Kallonsa ta d'anyi sai kuma ta sunkuyar da kanta tana jiran taji abinda zaice.........."So nake na mutu."!!! Taji ya fad'a cikin wani irin voice! Da sauri ta kalleshi idanunta suka soma kawo ruwa, shima ita ya tsirawa ido yana kallonta yana wani marairauce fuska.
"Asiya so nake Allah ya dauki raina bana bukatar na cigaba da rayuwa a duniyar nan! ni mai laifi ne."!! Yafada muryarsa na dan rawa.
Hawaye suka wanke mata fuska murya na rawa tace" Ya Hafiz me yayi zafi? tunda ka shigo kake zancan mutuwa dan Allah ka daina."!!! Sai ya shiga girgiza kansa yana dan cizar lips dinsa, wayar hannunsa ya ajiye ya rike hannunta, gami da tsira mata ido ya kasa cewa uffan saboda jin yanda wani mugun abu yazo ya tokare masa a ma'koshi.
Da kyar yace."Ki daina zubda hawayenki a kaina ki yarda da maganata ni mai laifi ne na sa'bawa dokokin Allah na wuce gona da iri na tozarta addinin musulunci."!!!!! " Hawayen fuskarsa ta goge tace"Ya Hafiz dan Allah ka nutsu ka daina irin wannan furucin idan kana yin irinsu zaka kafurta a duniya ko wane bawa akwai irin jarrabar da Allah ke masa babu wani mahalukin mutumin da zai ce dakai baya fuskantar jarrabawa daga gurin ubangiji to ka 'kaddara cewar duk laifin da kayi wa Allah tsakaninka dashi ne! Ubangiji yakan  yafe laifukan bayinsa mutukar sun tuba tuban da yake so Allah zai gafarta musu kuma ya shafe zunubansu, babban laifin da Ubangiji baya yafewa bawansa shine bawa ya had'ashi da wani abokin tarraya (abun bauta) wannan laifin ubangiji baya yafewa bawansa, ni dai jikina na bani baka aikata shirka domin samun biyan bukatarka ta duniya na tabbata duk irin laifin da kayiwa ubangiji mutukar ka tuba gareshi shi kuma zai gafarta maka.

Wani irin sanyi yaji a cikin zuciyarsa, ashe yarinyar nan samuwarta a garesu rahama ce! ashe tana da ilimi da sanin waye Ubangiji babu wani malamin addini da ya ta'ba zaunar dashi ya fad'a masa yanda Ubangiji yake sai ita, yau ya yini cikin 'kunci da takurewar zuciya saboda tunanin abinda zai biyo baya a bisa 'ketare iyakokin ubangiji da yayi amma kuma cikin 'yan mintuna yarinya karama ta nuna masa cewar Ubangiji mai adalci ne aka bawansa.

*(Wannan yana nuna mana cewar babu wani d'an adam da ya isa ya shiga tsakanin Ubangiji da bawansa, duk munin laifin da kaga mutum yanayi kayi masa adduar shiriya kada ka fad'i mummunar kalma a kansa, dan Ubangiji babu yanda baya iya juya al'amarinsa, Allah zai iya mayar da wannan mutumin  da kake aibatawa, mutumin kirki  ka kuma da kake ganin kai mutumin kirki ne Allah ya mayar da kai a sharari! mara kirki! saboda haka mu dauke kanmu kan abunda bai shafe mu ba komai kaga bawa na aikatawa na sa'bo to da sanin Ubangiji shine ya tsara masa rayuwarsa a haka  idan yaso ya shiryar dashi lokaci 'kankani zai shiryar dashi!  mu fad'i alkairi kan 'yan uwanmu kana kuma muyi adduar shiriya ga junanmu mu nemi gamawa da duniya lafiya)*

La'bunansa ne suka shiga rawa magana yake so yayi amma ya kasa kawai ya tsira mata ido ya rike mata hannuwa tsam a cikin nasa, Janyota yayi jikinsa ya rungume dan idan ba hakan yayi ba baya jin zai samu nutsuwar zuciyarsa, Asiya kam domin ganin ya samu nutsuwa ya sanya ta kyaleshi ya rungumeta  tana jin yanda numfashinsa ke sauka  da sauri da sauri.................Huzaifa ne a gaba Isha'k a bayansa. Hafiz yayi saurin 'Daga kansa yana kallon bakin kofar Suka had'a ido da abokanshi da suke masa wani irin kallo na mamaki! A maimakon ya cire Asiyan daga jikinsa sai ya sake rungumeta  ya d'an lashi lps dinsa a sha'ke yace."Ku shigo mana."! Huzaifa ya watsa hannuwansa yana masa magana da ido! wai tambayarsa yake wacece! Asiya sai kokari kwace jikinta yake ya'ki sakinta.
Ishak! ya karasa cikin dakin sosai ya zauna kusa da Hafiz din! dan har cinyarsa na ta'ba jikin Asiya ta zabura da sauri ta rike Hafiz din tana waiwaiyen su Huzaifan........Ganin Haka shima sai yayi saurin sakinta ta mike  tsaye!! A take suka bita da wani irin mayen kallo. Huzaifa ya lashi lips dinsa da fad'in "Wow! beb zo mana." Asiya gabanta ya wani irin bugawa, ganin abokan Hafiz din masu wankakken ido ko ga yanayin sutturar dake jikinsu zaka gane 'yan duniya ne! A tsaroce ta ja gefe! Huzaifa da  riga ya gama kwadaituwa da ita yayi yunkurin riko hannunta, da sauri Hafiz ya kare hannunsa da nasa, ya kalleta fuska a daure yace."Sauka kasa." Jikinta na kyarma ta kama hanya ta wuce suka bita da kallo.......Huzaifa ya tsirawa hannun Hafiz dake kare da nasa kallo. Cikin mamaki yace."Guy me kake nufi da hakan."? Hafiz ya cire hannunsa yana sosa kansa! Inda insa ya shiga yi ya rasa ma me zaice masa.
Ishak yayi wani murmushi na takaici ya kalli Huzaifa da fad'in "Ina fad'a kullum kana 'karyata ni ko? to yanzu dai ka ga zahiri da idonka."!!
Huzaifa ya mike tsaye! hade da kaiwa bango duka! Ya dawo yana kallon Hafiz din da jan ido yace." Kafad'in me kake nufi da hakan da kayi? shin wannan beb d'in matarka ce ko kuma yarinyarka ce da har nayi niyyar ta'ba ka r'ike min hannu bayan kuma mun shigo mun ganka da ita kana jin dadi."
Hafiz ya rike hannunsa yana ya mutsa fuska yace."Guy zauna dan Allah meye na wani tada jijiyar wuya kada ka tona mana asiri kasan dai a idan kake zauna muyi maganar."
Huzaifa ya zauna yana wani hura hanci yace."Kai kowa ma yasan abinda ke faruwa a tsakaninmu be dameni ba tunda kai ka zama butulu.'' Rai  a' bace yace."Kada ka sake kirana da butulu."!! Ishak yace."Dole mu kiraka da butulu mana tinda kai ka zama kaza ci ka goge bakinka."!!! Hafiz yayi shuru yana tunanin dubar ar da zai musu.......Hannu ya daga musu da fad'in ya isa dan Allah." Sukayi shuru suna kallonsa.
Yace."Wannan yarinyar da kuke gani ita yarinyar da nake baku labarinta yarinyar nan mai wa maza Illah! kuma itace matar da Daddy ya za'ba min a matsayin matar aure bayan Ummi ina so ku san da sani cewar nan da kwanaki biyar za'a daura min aure da mata biyu Ummi da ita wannan Yarinyar Asiya, ni ba zan ce kada ku biya bukatarku a kanta ba amma ku san da sani a shirye take da makaman ya'ki! a tare da ita! duk dubararku da wayonku yarinyar nan ta wuce tunaninku, duk wanda yake ganin zai iya tunkararta a haka tom ga fili nan ga mai doki! ammafa babu ruwana idan tayi wa daya daga cikin illah! kuma kunsan daga haka asirinmu zai tuno tunda babu wanda yasan yanda amintarmu take sai mu sai matanmu! Ina tunanin wannan yarinyar   zata iya tona mana asiri duk ranar da d'ayanku yaje mata da nufinsa, ammafa wannan maganar da nayi ba wai ina nufin ku janye ba bane No! wanda yaga zai iya bisimillah.........Huzaifa  cikin 'bacin rai! Yace.....
9/27/20, 12:01 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
41
Huzaifa yace."Yanzu dai kana so ka nuna mana cewar kai ba zaka iya bawa yarinyar umarni kan tabi tsarin da muke kai ba, kada fa ka manta da cewar dukaninmu mun sadaukar maka da matanmu ne domin jin dadinmu gabadaya, kuma dukaninsu suna bin Umarninmu da abinda muka zo musu dashi, amma kai na ga alamar kana so kayi mana butulci kan abinda mukayi maka, Ishak ya dad'e yana fad'a min ina karyatawa saboda nasan yarda da amincin dake tsakaninmu har wata mace ta isa ta rusa mana tsarin da muke kai a yanzu."! Ishak ya tabe bakinsa yana kallon Huzaifan yace."Yanzu dai gashi ka gani da idonka wai har wani barazana yake mana da cewar yarinyar nada makaman ya'ki a tare da ita! wannan yana nuna mana cewar babu ruwansa koda zatayi mana wani abun idan munje gareta." Hafiz yace."Dukkaninku baku fahimce ni ba ne! ba wai yarinyar nan tafi karfina bane A'a ina jin tsoron illar da zatai maka ko tayiwa Huzaifa, amma zanyi kokari akanta zan kuma tursasata kan umarnina."
Huzaifa yace"Yanzu kayi magana guy gwara tun yanzu mu kashe magana dan wallahi yanda naga wannan beb din a cike taji komai ta hada komai na jin dadi ba zan barta ba sai na kauda kwadayina a kanta......Ishak yace."Ballanta kuma ni da nake ji tamkar na jawota yanzu na biya bukatata." Dariya huzaifa yasa ya bashi hannu suka tafa.
Hafiz kam kallonsu kawai yake yana jinjina kansa  babu shakka akwai badalaka a gaba dan yana ji yana gani ba zai bari su kusanci matansa ba........Dan ya kauda maganar yace."Yanzu meye tsare-tsaren ku kan harkar biki yana da kyau mu tsara komai kafin lokaci ya kure mana." Aikuwa sakin jikinsu sukayi suka shiga tsara yanda al'amarin bikin zai kasance.

****
"Anti maganin da kika bani nasha da madara na shanye idan da akwai wani ki bani na cigaba da sha."Ummi ce ke wannan maganar lokacin da take kokarin zama kusa da Antinta Jamila..

Anti Jamila tace" Ummi kenan wai yaushe kika zama mara kunya ne shin kin san ko maganin menene da har kike neman kari." Cike da fikala kamar ba uwarta ba tace"Anti kenan nasan ko maganin meye idan baki gyarani ba waye zai gyarani ai yanzu kowa ya daina zama jin kunya." Anti Jamila ta girgiza kanta tana mamakin rashin kunyar 'yar tata, koda yake dole tayi tunda yawanci dik kawayenta anyi musu aure wasu ma sun haihu to meye ummi bata sani ba.
Tace"Ki duba cikin drowar xaki ga maganin cikin wata farar roba ki dauko sai kizo kije kanti ki siyo madara dan nasan kin shanye wacce na baki."
Da sauri ta mike tana yar dariya tace"Anti wallahi na shanye  ai maganin idan yaji madara sai yafi aiki."
Anti jamila ta bita da kallo cike da mamaki.

Ummi ta fito daga daki hannunta rike da robar maganin, anti jamila ta kar'ba ta mika mata dari biyu ta madarar karamin mayafinta ta yafa ta fita domin siyowa ....Tana fita matasan layinsu suka soma yi mata wasa kamar yanda suka saba.....Wani a cikinsu yace."Amarya mai mai'ko kin dai kusa shiga daga ciki ki barmu muna hamma." Tsayawa tayi tana dariya tace"Wallahi kuwa 'DanHabu na kusa  shiga ciki Allah ya kusa yanke min wahala ku kam kuyi ta zama kuna d'umama dakali." 'Danhabu ya kyalkyale da dariya, yace su Ummi an kusa aji maza shiyasa mana naga sai wani 'kara murmurewa ki keyi komai da komai yayi dam! dam! wow! inama nine mijinki wallahi da zan huta sosai." Danhabu ya fasawa Ummi kai sosai tana so taji ana 'koda ta tana so ace mata mai kyau! Tace"Danhabu kenan ai wannan kayan marmarin na jikina na mutum daya ne koda yawun bakinka zai 'kare gurin zuba! nan gari nan bari!." tafada tana wani girgiza jikinta, aikuwa gabadayansu suka kyalkyale dariya suna kallonta.
Wucewa tayi tana wata irin tafiya wai ita  yar gayu.....abokin Danhabu yace."Shegiya fanko tana wani hura hanci bata san mun san komai ba, kwanaki fa tare da Deeni na ganta  zasu shiga guest palace hotel....Kuma ya tabbatar min da cewar sai da ya gama 'kwakuleta sannan ya gudu ya barta amma shine takewa mutane burga wai jikinta na mutum daya ne shima wanda zai aureta na tabbata bai san abinda yake rufe ba.
Danhabu yace."Na dade da sanin Ummi nabin maza tun muna skull kasan tare mukayi diploma da ita wallahi haka zaka ganta tsakiyar maza suna wasan banza kai wataran ma bata zama a aji tana can bin mazan makaranta da malamai."
Deeni yace."Ai gwara ayi mata auran a huta kada ta jawowa ubanta abun kuny....Shuru yayi ganin tawowarta  sai suka soma yi mata kirari "Kaga amarya Ummi matar manyan mutane gaskiya duk namijin da ya sameki ya gama morewa." Murmushi tayi tace"Danhabu da inada canji da na baka amma zamu hadu watarana kada ka damu." Dariya yasa ta shakiyanci yace."Haba Ummi bana bukatar kwabonki kada fa ki manta ke 'kawata ce." Dariya tayi tace"Ina zan manta da rayuwar makaranta. To shikkenan tunda baka son kudi ka cigaba da d'umama dakali kamar yanda ka saba."
Yace."Aikuwa zama daram anan gurin idanunmu a kan kowa da mai kyau da mara kyau da cikakkiyar mace da kwaila duk sai mun tantance." wuce wa tayi tana fadin "Danhanu shakiyancin ku yawa gareshi."
Bin d'uwawunta sukayi da kallo yana sittin saba'in sai suka kwashe da dariya, sokuwa Ummi! ta juyo tana kallonsu kamar shashasha itama tasa dariya, Su 'Danhabu basu dauke idonsu daga kan Ummi ba har sai da tasha kwanar gidansu.

****
A gajiye ta dawo daga skull dan yau Farhana ba taje ba ita bata da lectures, koda ta shigo gidan ta ganshi a hargite mutanan Falgore sun cika gidan palon yayi babu masaka tsinke!  Tsayuwata tayi bakin kofa ta kasa shiga Innawuro tace"Ki karaso mana ki gaisa da 'yan uwana kuga juna wasu sunzo ne duk domin su ganki." Jiki babu kuzari ta karasa palon ta zauna a tsakiyarsu cikin nutsuwa take gaishesu tana ta kokarin mayar da kwallar idonta, mamaki take sosai ashe dama tana da dangi da 'yan uwa irin wannan? 'kasa tayi da kanta hawaye na zuba.......Munari! 'kanwar Innawuro ta dafa kafadarta tana rarrashinta itama muryata rawa  tace"Ki daina kuka kinji ko Asiyata kada kiyi zargin mun wofintar dake ne a'a munje ganinki kusan sai uku gidan ya 'bace mana dalili kenan da ya sanya muka hakura amma kuma kullum cikin addua muke miki wacce ta zama kar'babbiya a gurun Allah gashi ya had'amu dake lokacin da bamu zata ba! naji dadi sosai da wannan auran naku keda da dan uwaki Hafiz dan Allah kada ku bamu kunya Ubangiji Allah yayi masa albarka ya baku zuria ta gari Allah kuma ya ji'kan Sani da mahaifiyarki Mariya."
Asiya hawaye ta share tana fad'in "Nima naji dadi da ganinku kuma nayi farin cikin kasancewarku ahalina ina alfahari daku sosai.......! Mommy ta sakko ta tarar dasu suna hira tace" Asiya kin dawo ashe."? Tace"Eh Mommy na dawo na tarar da gidan yayi albarka." Murmushi kawai tayi tace"Kije ki cire uniporm din kizo mu shiga kicin mu dan taimakwa ladadi da wanin abun ita Farhana na kwance zazzabi na damunta." Mikewa tayi tace"To mommy bari na sauya kayan jikina." Sama ta wuce da sauri ita kuma Mommy ta wuce kicin....

Dakinsu ta shiga ta tarar da Farhana cikin bargo bargon ta dan ja tana kiran sunanta, Farhana ta bude idonta da alamun ciwo a tare ita....A hankali tace,"Sannu ashe zazzabin nan dai sai da ya kwantar dake."  Ya mutsa fuska tayi tace"Eh wallahi amma nasha magani na soma jin dama-dama." Ajiyar zuciya ta sauke Tace"Allah ya sawake." Farhana ta amsa da ''ameen." A hankali ta mike ta nufi toilet ta watsa ruwa a gurguje ta fito ta goge jikinta, doguwar riga tasa mai hula ta sauka kasa.......Lokacin data shiga kicin din su Mommy har sun kusa kammala aikinsu...Mommy ta kalleta a nutse tace"Asiya ya ki kejin yanayin jikinki? ina fatan kina jin sauyi a tare dake." Kanta a kasa tace"Wallahi  Mommy alhamdullhi! dan tunda na fara shan maganin nan na daina susa, kuma tunda na fara shafa maganin a gurin da yake min kyaikyayi duk bara gurbin fatar gurun ta sa'be! gabadaya kurajan da suke feso sun mutu gurun yayi kyau sosai kuma  bana jin kaikyayi ko kadan."
Mommy tace"To alhmdullhi haka akeso ai koda magungunan sun kare ba za'a tsaya da shan magani ba dan wannan ciwon naki sai anyi masa da gaske..

Taji wani irin kaunar Mommyn ya ratsa zuciyarta, murya na rawa tace"Nagode mommy Allah ya saka da alkairi wallahi bani da bakin godiya a gareki sai dai nace Ubangiji Allah ya biya miki bukatunki na alkairi." Mommy tayi murmushi a hankali tace"Babu komai Asiya ki daina mun godiya kinji ko, na daukeki tamkar Farhana so dik wani abu da zanyi miki babu godiya a tsakaninmu.'' Asiya ta sunkuyar da kanta tana jin wani iri a jikinta hakika samun mutane irin Mommy a wannan duniyar sai an tona.....Tace"zakuje keda  Ladidi ku kaiwa baki abinci can boys quotas.Yanzu." Tace"To mommy.'' Abincin suka soma had'awa ita da Ladidi suka shiga daukar kwando kwando suna kaiwa boysqouts inda mutanan Falgore suke.........Ganin suna tsokanarta da sunan amarya yasa ta kasa zama a cikinsu Mikewa tayi zata fita Innawuro tace"Ya zaki tafi kuma ana hira.'' a hankali tace"Yanzu zan dawo." Tana fad'in haka tayi wuf ta fita, itafa duk sanda zasu kirata da sunan amaryar Hafiz gabanta sai ya fad'i! ga wata jaraba da tasa a ranta na kishin Ummi sam bata son taji ana ambatar sunanta a gidan, to da yake dai tana iya sarrafa zuciyarta yasa cikin gidan babu wanda ya fahimci tana kishi a kan Ummi din kuma babu wanda zaice ga inda ta dosa harshi Hafiz din da ya kasa gane inda tasa gaba,  ya kasa gane shin tana sonsa ko bata sonsa  nata 'bangaran kuma tana sane take 'boye son da take masa dan kada ya gane tana sonsa ya rainata.

Tana fitowa daga boy squats din motarsa na shigowa cikin gidan, tunda ya hangi fitowarsa ya d'an sha jinin jikinsa dalili tare suke dasu Huzaifa shi kuma baya son kallonta ma suyi ballatana su d'arsa wani abu a cikin ransu.

Ita kuma tunda taga motarsa ta shigo gidan sai tayi saurin dauke kanta da sauri take tafiya domin shiga cikin gidan......Huzaifa yayi zuruf ya bude mota ya fito yana binta da wani mayen kallo,   sajen fuskarsa ya shafa! yana wani murmushi ya kalli Hafiz dake kokarin rufe mota fuskarsa a daure dan wani mugun haushin Huzaifan ne ya rufe shi ganin yanda ya kurawa bayan Asiyan ido yasan abinda yake kalla shiyasa yake wani murmushi Asiya  Allah yayi mata 'kira sama da kasa mussaman yanzu da take sake zama cikakkiyar mace! ta sake tsayi da bud'ewa kwankwansonta ya sake fad'i sosai ga manya manyan mazaunai da Allah ya dasa mata, yanzu ma tana cikin duguwar riga kuma babu mayafi sai hular data rufe kanta shiyasa gabadaya 'kirar jikinta ta fito.
Ishak yace."Guy yana da kyau fa ka gabatar damu a gurin yarinyar nan, yana da kyau mu saba da juna kafin wani abu ya biyo baya.
A sha'ke yayi magana cike da zazzafan kishi yace."Kada ku damu yanzu idan mun shiga zan gabatar daku a gurunta.
Huzaifa ya sosa kansa yana lumshe idonsa da suka sauya yace."Ni bakuji nayi shuru ba wallahi ni kadai nasan abinda na hango tattare da yarinyar nan kai Allah dai ya kai damo ga harawa! Hafiz ya kalleshi yana jin kamar ya kai masa naushi! saboda tsabar takaici, girgiza kansa kawai yay yana kokarin yaki da zuciyarsa yace."Ku muje ciki muyi abinda ke gabanmu.'' Cikin gidan suka durfafa gabadayansu.

Ita da Mommy ne a zaune a palon suna hira sukayi sallama suka shiga........Kamar wasu mutanan kirki suka zube gaban Mommy suna gaisheta, ta dinga amsawa ya sake tana tambayar iyalinsu...duk sukace alhmdullhi.'' Asiya  ta dinga kare musu kallo sama da kasa,  gaskiya daka gani wannan ba abokan arziki bane!  komai nasu ya fitar daban dan kana kallonsu zaka hango barikinsu a fili, tunani take ta gaishesu ko kuma kada ta gaishesu? Muryasa taji yace."Ke! ki kawo mana abinci sai ku gaisawa da abokaina." kallonsa tayi tana nazarin maganarsa dauke kansa yayi ya wuce daga gurin, Huzaifa da Ishak suka bi bayansa.  Mommy tace"Ki hada musu yanda zai ishesu.'' Mikewa tayi jikinta duk a sanyaye ta nufi kicin, tsaf ta shirya musu abincin ta dauka ta nufi dakin nasa.
Yana toilet lokacin data shiga dakin, Karan sigari ne a hannun Huzaifa shi kuma Ishak na kwance kan bed yana latsawa wayarsa yana murmushi.....Wani irin sauti ne ke futa daga cikin wayar Ishak! din da alamu blue film yake kallo sai "ahhhhh! Unmmm!! kakeji a wayar!! Huzaifa ya sakar mata mirmushi da fad'in shigo mana amaryarmu." Ta d'an ya mutsa fuskarta dan gaskiya bata son warin Sigari! daurewa tayi ta shiga dakin sosai.....Tana kauda kanta tace"Sannuku ga abincin nan.''
Ishak ya kashe wayarsa ya ajiye ya kalleta sama da kasa yana wani shegan murmushi yace."Asiya ya kamata fa ki saki jikinki damu! dan naga kamar kina d'ari-d'ari! mu da kika ganmu abokan Hafiz ne na amana so muna son ki saki jikinki damu kamar yanda zaki saki jikinki da hafiz."
Babu cikakkiyar walwala a tare da ita tace."Umm."! daga haka tayi shuru da bakinta.
Huzaifa ya lashi le'bansa yana mata kallon kasa kasa yace."Beb zuba mana abincin mana."  Ba tayi gaddama ba ta tsuguna a hankali ta soma zuba masu a plate.....To da yake doguwar rigar jikinta mai kamar alkyabbace akwai tsaga a gabanta, sai saman breast dinta suka fito ta saman rigar! Huzaifa da Ishak! suka zubawa saman nononta ido har sai da ta fahimta.....Da sauri ta mike tsaye! tana jan matsiyacin tsaki! tace'' Iskancin banza iskancin Wofi! abin zuba abincin ta jefar ta kama hanya zata fita, wanda yayi dai-dai da fitowarsa daga toilet daure da towel da alama wanka yayi, kallonta yayi yaga tana wani irin huci! da kumbura fuska!! Gabansa na faduwa ya juya yana kallon su Huzaifa, zaiyi magana kenan Huzaifa ya mike cikin 'bacin rai! Yace."Ke mu kike kira da 'yan iska ashe baki da mutunci me mukayi miki na iskanci? ko baki san dangatar dake tsakaninmu da Hafiz ba."" A fusace tace"Yi min shuru dan Allah! na kama ku dumu-dumu kuna aikata zina ta ido me zai hana ba zan kiraku da 'yan iska ba."!!! Cikin 'bacin rai! Hafiz ya tsinka mata mari da fad'in "Ashe baki da kunya? kin san matsayinsu a gurina da zaki kirasu da wannan kalmar ki zagesu ko ki fadi mummunar kalma a kansu kamar ni kika tozarta ne dan haka ki basu hakuri a gabana yanzu."

Normal gruop #300 Vip Group 600

accont numbar....0542382124.....Binta Umar gtbank

Idan kati mutum zai tura to sai ya sameni ta wsp da wannan number
07084653262
Zan fadi yanda za'a tura kudin

Kada ki karanta min littafi mutukar baki biya ba.

Ke kuma da kika futar da littafin Ubangiji Allah ya tona miki asiri ta kowace siga Allah ya kunyataki.

Kika had'a min decoment na wannan book din Allah ya isa ban yafe ba.

*BINTA UMAR ABBALE*
9/27/20, 12:02 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
42
Hawaye ne suka wanke mata fuska ta sanya hannunta ta dafe fuskarta dai-dai inda ya mareta tana kallonsa sai bala'i yake mata wai lallai sai ta bawa abokansa hakuri! Cikin zafin rai ta juya da sauri zata fita daga dakin dan wallahi ta rantse ba zata basu hakuri ba saboda ita bata ga abinda tayi musu wanda zaice dole sai ta basu hakuri. Kafad'arta ya janyo yana zare mata ido yace."Ki tsaya ki saurareni kuma ki bude kunnuwanki da kyau! Wad'annan abokan  nawa ina ganin mutuncinsu dole idan kina da bukatar zaman lafiya dani ki girmamasu kuma kiga kima da mutumcinsu."
Hancinta ta goge ido jawur tace"Wallahi wad'annan shaid'anun abokan naka bazan musu ladabi da biyayya ba dan basu dauko hanyar hakan ba, kawai zaka mareni a kan wani dalili naka na daban! me yasa baka tambayi abinda ya faru a tsakanina dasu ba kawai zaka hau dukana,  kaje ka cigaba da zalinta ta Allah zai saka min." Juyawa tayi zata fita ya riko hannunta a zafafe zai sake marinta! Ta  sanya karfi ta fizge hannunta da gudu ta bude dakin ta fita tana goge fuskarta.
Yana huci yaje ya zauna kusa da Ishak! Huzaifa ya dafa kafadarsa da fadin "Gaskiya guy yarinyar nan zata bamu matsala na lura tana da taurin kai.''
Kallonsa yayi da jan ido yace."Dama ai na fad'a muku halinta sosai take bani ciwon kai a gidan nan gashi daddy sam baya son bacin ranta." Ishak yace." Gaskiya akwai matsala amma ni ina ganin komai taurin kanta sai munyi galaba a kanta tana fadawa tarkonmu shikkenan." Cikin wani irin yanayi yace."Duk dai wasu dabaru na gurunku ku tsara yanda zaku tunkareta.
Mikewa yayi ya nufi wardrobe domin dauko kayansa, ba wai ya mari Asiya bane dan ya muzguna mata A'a yana son ya nunawa su Huzaifa halinta kuma ya nuna musu cewer zasu sha wahala da ita a ganinsa hakan zai sa jikinsu yayi sanyi  sai yaga  ko a jikinsu yanda ya lura dasu ma basa jin tsoron tunowar asirinsu  shi kuma yasan duk sanda Asiya ta fahimci badakalar dake faruwa to yasan asirinsu ya gama tonuwa babban tashin hankalinsa mahaifansa suji irin 'barnar da yake aikatawa.
Abincin suke ci suna hira da yanda zasu karya al'akadarin Asiya dake kokarin kawo musu cikas a rayuwarsu, Yayin da Hafiz yayi shuru yana jinsu ya kasa cewa komai dan ya lura su Huzaifan sun riga sunyi nisa basa jin kira........Tare suka sauka 'kasa Huzaifa da Ishak! sai wani sunkuyar da kansu suke kamar munafukai Asiya kam harara take watsa musu kamar idanunta zasu fad'o kasa! duk sun lura da hararar da take musu harshi Hafiz din da ransa yake a 'bace abubuwa da yawa sun taru sunyi masa Dabaibayi! ya rasa yanda zaiyi ya warwaresu........Kallon Asiya cikin doguwar rigar dake jikinta na mugun 'bata masa rai! kishinta yake sosai da sosai dan gabadaya rigar ta fitar da sassan jikinta, wanda su kuma su Huzaifa suke mayata a kai!  girgiza kansa yayi ya kalli Mommy yace."Ashe yarinyar nan bata da mutunci mommy wai kamar su Huzaifa take kokarin zagi a kan sunce ta zuba musu abinci." Mommy tayi saurin kallonta  yayin da ita kuma tayi saurin sunkuyar da kanta idanunta na kokarin kawo ruwa.
Mommy tace"Meya sa Asiya."? Bude baki tayi zatayi magana, huzaifa yayi saurin cewa" Mommy dan Allah abar maganar ta wuce kuruciya ce ke damunta amma ai ta bamu hakuri."
Mommy ta girgiza kanta da fa'din "Hakane." Hafiz Sallama sukayi mata tace"To a gaida iyali. Ta kalli Hafiz tace"Kaje gidansu Ummin." ? Yana duba agogo yace"Yanzu zani.'' Tace"Dan Allah Hafiz kayi kokari ka fitar dani kunya bana son 'kananun magana."
Yace."Mommy kada ki damu kudi suke bukata to zan basu yanda zai ishesu." Tace to Allah yayi maka albarka." Yana amsawa yabi bayan abokansa.
Mommy ta kalli Asiya a nutse tace"Kiyi hakuri da wad'annan abokan nasa sun zame masa masifa da zai rabu dasu to da tuni ya rabu dasu dan muma babu yanda ba muyi ba gurun ganin mun raba tsakaninsu abun ya gagara dole muka hakura muka kyalesu.
Tace"Mommy wad'annan abokan nasa basu da kirki wallahi ni ganinsu nake kamar wasu kafurai komai na yahudanci suke."
Murmushin takaici Mommy tayi tace''To bakya ganin Hafiz d'in shima watarana idan yayi wata shigar babu wanda zaice ya dangana da musulunci, wai kuma dukaninsu musulunci ne ya hafesu."
Ajiyar zuciya ta sauke a hankali tace"Mommy ina ganin wallahi duk sune suke sake tunzura Ya Hafiz din yake wasu abubuwan." Mommy tayi murmushi da fadin "addua ce kawai magani amma ni bana cire tsammani kan Hafiz insha Allahu watarana zai zama managarcin mutum." Tace"Allah yasa mommy." Farhana ce ta sakko  ta zauna kusa da Asiya.
Mommy tace" Ya jikin naki."? Hamma tayi tace"Naji dama dama mommy abinci zanci yanzu." Asiya tace bari na kawo miki." Mikewa tayi ta nufi kicin, farhana tabi palon da kallo da fadin" Inasu Innawuro da jama'arta." Mommy tace"Suna can boys qutus."

****
Ummi anci kwalliya ta kece raini ansha gyaran jiki ko ina na jikinta kamshi yake yana she'ki! daboda yanda ta dage gurin mulke jikinta da dilka da kurkur fatar jikinta tayi luwai luwai da ita gwanin ban sha'awa. tun lokacin da hafiz ya kira wayar ta yace zaizo ta kasa samun nutsuwa sai faman rawar kai take kawayenta guda biyu Lad'ifa da Zainab sai zugata suke suna zuzuta kyawun da tayi da fadin"  kada tayiwa hafiz din da sauki  tasan duk yanda za tayi ta dauke hankalinsa kan Asiya koda an daura musu aure a tare ta dauke masa hankali daka kan Asiyan ya manta da ita, to dama itama zuciyarta fal take da tanade tanade gami da kudirin muzgunawa rayuwar Asiya mutukar zama ya had'asu a gida daya to babu shakka Asiya sai tayi kuka da idanunta dan duk matakan da za tabi taga ta daukewa hafiz hankali ta tanade su......Ummi kenan ke kike abinki Asiya daura aure kawai za'ayi amma ke kadai zaki tare a gidan, sai kiji dadin more rayuwarki.

Sai bayan sallah isha'i motar Hafiz da abokansa tayi  parking kofar gidansu Ummi! Ya kirata a waya da fadin ta fito ba zama zaiyi ba.....Tare suka fito da 'kawayenta suka nufi idan motar take.......Hafiz na ganin Ummi cikin 'yar iskar shiga yasha kunu! kafin ya ankara yaga su Huzaifa sun fito daga motar suna washe baki! gabad'aya yanda ya lura dasu hankalinsu na kan Ummi da tayi wani 'bul-'bul da ita sai she'ki take.
Huzaifa ya shafa sumarsa yana lumshe ido! lallai babu shakka Hafiz ya had'a mata masu kayan dad'i! wannan beb din ma za'aje da ita, duk da gajera ce amma kuma tana da kirar jiki mai kyau.......Ummi na wani fari da ido ta shiga gaishe dasu Huzaifa tace"Kullum ina jin labarinku a bakin Darling sai yau Allah ya kawo ku gaskiya naji dadi sosai......Hafiz ya bude motar ya fito kamar zai kurma ihu! saboda takaicin Ummi tayi wani gantsarere a gaban Huzaifa tana masa magana da karkada ido......Cikin tsawa! yace. Dallah meye haka? zaki tsaya kan Mutane kerere rungumeshi zakiyi ko me."? Da sauri ta matsa gefe tana murmushi tace" Yi hakuri yaya hafiz.'' Bangaran da yake ta nufa tana murmushi duk domin ta janye hankalinsa.
Tsaki yaja mai karfi yace."Me dame kuke bukata dan daga yau ba kara zuwa zanyi ba........Lissafo masa ta shigayi ya d'aga hannunsa alamun tayi shuru.
Hannu ya zura cikin motar ya dauko daurin kudi guda uku ya mike mata! dubu dari biyu ne kuyi duk abinda zakuyi." Godiya ta shigayi masa ta rungumshi abinka da jarabbabe wanda ya kwana biyu beyi ba jikinsa ne ya mutu kasala ta dabaibayeshi kamshin turaran jikinta na fizgarsa....Kiss dinsa tayi a kumatu, ta sake shi, sumar kansa ya shafa yana lumshe idonsa "Kasa-kasa yace."Ki kula da kanki ba kuma na son wannan banzar shigar da kike ki aje kayanki idan kin tare a gidanki sai ki cigaba da yi min kwalliya dasu."
Cike da farin ciki tace"To shikkenan my darling yanda kake so haka za'ayi.....Huzaifa ne ya iso gurin ya tsaya daf da ita, a hankali yace."Baby ya shirye-shiryen biki mai dame kuka shirya keda kawayenki." ? Kamar ba yanzu Hafiz ya gama yi mata magana ba, kawai sai ta juya sosai ta fuskancin Huzaifan tana wani fari da ido da watsa hannaye ta soma yi masa bayani......Kuttun! bakin ciki da kishi ya tokarewa Hafiz a ma'koshi! Bude motar yayi ya shiga ya zauna babu shakka! Ummi shaid'aniya ce kuma baya shakka kan zata iya amincewa da bukatar bokansa. Gumi ya shiga karyo masa daga kowace kusurwa dake jikinsa.
Shi kuwa Huzaifa ji yayi kamar ya rungumeta saboda shima kamshin jikinta yayi masifar tasiri a tare dashi, sai lumahe ido yake yana mata wani shu'umin kallo! a take Ummi taji yanayin ta ya sauya dan kallon 'kasa-'kasan ido da Huzaifa keyi mata ta fahimci ko na menene! sha'awarsa ce ta kamata sosai dama kuma Huzaifa baida muni kyakkyawa ne shima mai cikar jiki da zati! ta lumshe idonta a hankali tayi musu sallama shida Ishak dake latsa wayarsa shi bai fiye son mace mai ki'ba ba sosai ya daifi kwadayin Asiya a kan Ummi shiyasa baiyi wani rawar jiki a kanta ba.......Kansa ya zuro waje ya kalli Huzaifan a dakile yace."Wai baku gama maganar bane? please dan Allah ku shigo mota mu tafi haka."!!!Ummi ta d'aga masa hannu da fad'in bye my darling." Ko kallonta baiyi ba ya maida kansa motar yana d'acin rai!! Huzaifa ya zauna kusa dashi da wani munafikin murmushi a fuskarsa yace."Gaskiya guy zamu huta sosai a jikin bebies d'in nan itama Wannan Ummin akwai  kayan morewa a tare da ita." Yana kokarin kunna mota yace."Eh gasu nan dai ni dukaninsu basa bani sha'awa!." Da sauri yace."Saboda me."? Ta'be bakinsa yayi yace." Kaga ita waccar yarinyar ta gida Illolinta guda biyu ne na farko tana nakasta duk wani namijin daya kusanceta na biyu kuma kura ce lullu'be da fatar akuya! dan bata da lafiya mugun sanyi ne da ita wanda nasan wallahi! duk namiji da ya kuskura yayi sex da ita sai ya dauki lalurarta shiyasa bana sha'awar ta gabadaya.....Ita kuma Ummi kawai tsarinta ne beyi min ba zan daiyi manege da ita a haka" Ishak yace."Nima dai Ummi ba tayi min ba nafi 'kulafucin Asiyar gaskiyar magana kenan bana jin zan iya hakura da ita komai illolinta." Huzaifa yace."Ballanta na kuma ni ai wallahi ki zarto zata sa ta gutsuri min joystick sai na d'and'anata naji yanda take......Hafiz ya cigaba da draving yana girgiza kansa, babu shakka mayata! da 'kalatar jarabar mata a jinin jikinsu take.

Sai kusan sha biyu da wani abun ya shiga gida dan bayan barinsu gidansu Ummi sai da sukaje clup suka shakata aka d'an ta'ba shaye-shaye sannan kowa ya nufi inda yafi wayo.....Shuru lokacin da ya shiga katafaran palon gidan, yayi tsaye tsakiyar palon yana dan tunani, zama yayi kan kujera ya dafe kansa,  abubuwa da yawa sun had'u sun dame zuciyarsa, muguwar sha'awa ce dai yanzu tafi d'aga masa hankali, kafin ya shigo gida yayi ta kiran wayar titi ta'ki dauka ya lura itama ta dauki fushi dashi saboda ya'ki auranta, ta rage sakin jikinta dashi,  tsaki! yaja ya bude idonsa a hankali yana kallon benansu Asiya tana ayyana wani abu cikin zuciyarsa.
Tun lokacin da Ummi ta rungumeshi ya kasa samun nutsuwa dan duk abinda yake daurewa kawai yake yi amma shi kadai yasan abinda yake damunsa, idan da zai ga Ummi a halin yanzu to babu shakka babu abinda zai hanashi ya biya bukatarsa a kanta dan yana ganin babu wani abu da yayi saura a tsakaninsu tunda saura kwana uku kacal daurin auransu......Zuciyarsa tace"Kawai kaje gurin Asiya ai itama matarka ce kamar Ummi kaje ka rage zafi da ita." Ajiyar zuciya ya sauke babu shakka zuciyarsa ta kawo masa mafita.....Mikewa yayi ya tunkari benansu Asiyan da sauri da sauri yake haea stepes yana had'awa da biyu da biyu......Tana zaune kan dadduma hannunta a sama tana addua hawaye na zubowa daga idonta....."Ya Allah ga bawanka nan Hafiz Allah ka ji'banci lamarinsa Allah ka shiryar dashi shiriya mafi alkairi Allah ka daidaita nutsuwarsa Allah ka sanya masa kaunata da tausayina a cikin zuciyarsa! Allah ka sanya albarka da zuria mai albarka a aurane das.......Kafin ta karasa  ta ganshi tsaye a gabanta...Dan ba taji sanda ya shigo dakin ba, Kaf yaji adduar da take masa, jikinsa yayi bala'in sanyi! Tsugunawa yayi a gabanta ya tsira mata idonsa yana marairaice fuskarsa, a hankali yace."Ashe haka kike sona! Ashe duk daran duniya kina kad'aicewa da Ubangiji kina nema min shiriya gurun Allah! Asiyaaaaaa! ya ambaci sunanta 'kasan ma'koshi muryarsa na wani irin rawa.
Hannayenta ta shafa a fuskarta ta kalleshi tana dan tura baki  mikewa take kokarin yi ya rike hijab dinta.
Ta kalleshi murya na rawa tace"Dan Allah ka fita kada Farhana ta tashi ta ganka a dakin nan."! Mikewa yayi tsaye cikin wayancewa da abinda ya shigo dashi yace."Nagode ki kawo min abinci dakina." Ya juya zai fita." Tace"A gaskiya dare yayi ni bazan kawo maka abinci dakinka ba kawai ka zauna kaci a daining! Ya juyo yana kallonta cikin tausasawa yace."Babu a daining din na duba shiyasa nace ki kawo min tunda ke d'in matata ce bana so na tashi Mommy tana bacci a dakin mijinta.
Kunyar maganarsa yasa tayi saurin sunkuyar da kanta a kasa.
A marairaice yace."Zaki kawo min ko."? 'Daga kanta tayi alamar E" Ya lumshe idonsa a hankali yace."Tnx." Fita yayi daga dakin.
Asiya ta shiga nazari anya abun arziki ne ya shigo dashi dakin nan kuwa? Kodai tarko ya hada mata taje kai masa abinci da tsohon daran nan ya nuna mata halin a kuyanci, wata zuciyar tace"Kije da kyakkyawar niyya idan ya kawo miki wargi kiyi maganinsa....Girgiza kanta tayi ta gyara hijab dinta, sauka tayi kasa ta nufi kicin domun had'o masa abincin.

Normal gruop #300
Vip gruop #600

Idan katin waya zaki tura sai kiyi min magana ta wsp da wannan numbar
07084653262
*BINTA UMAR ABBALE*

Kada ki karanta min book ba tare da kin biya ba, Kika futar min da book Keda Allah! Ka/ki Had'a min decoment na wannan littafin Allah ya isa ban yafe ba.
9/27/20, 12:02 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
43
Yana toilet lokacin data shiga dakin, a hankali ta ajiye kwandon abincin a gefe zata fita dai-dai lokacin shi kuma ya fito daga toilet din, duk da taji motsin fitowarsa bai sanya tayi tunanin tsayawa ba sabida tasan daga wanka ya fito ita kuma bata son ganinsa daure da towel shiyasa taki juyowa ta bude dakin zata fita......"Ji mana." Yafad'a can 'kasan ma'koshi! juyowa tayi tana 'bata rai! Yace."'dan zo ki zuba min abincin naci wallahi yau duk nagaji munsha yawo da abokaina har gidansu kishiyarki mukaje." Jin abinda yace ya sanya ta 'bata rai! tace"Ya Hafiz dare ne fa ni wallahi bacci nakeji ka zuba abincin ka da kanka." Shan kunu yayi yace."Ashe wa'azi da adduar da kike dik na karya ne tunda kika yarda ina fad'a kina fad'a,  baki san yanzu ni a matsayin miji nake a gurinki ba? yanzu ko cewa nayi zanyi sex dake a yanzu babu me hanani tunda jama'a sun tabbatar da cewar ni zan aureki." Kallonsa tayi  cikin mamakin maganarsa tace"Wallahi kai ba mijina bane tunda ba'a shafa fatiha ba kuma baka bani sadaki ba! wannan maganar da kake sam bata da tushe ballanta makama idan ka aikata wani abu dani a yanzu kamar ka aikata haram! ne tunda ba a daura aure ba.....Yace."To yayi ustaziyya naji zo ki zuba min ki fita a d'akin kwana biyu naga sai wani jiji da kai kike ko dan kin ga kin sameni a hannunki."! murmushin takaici tayi tace"Ya Hafiz kenan wai sai ka dinga yin abu tamkar kai kadai ne namiji a duniya nifa kada ka dauka ko sonka nake A'a kawai nayi biyyaya ne ga magabatana." Murmushi yay ya nufi wardorbe dinsa yana fadin "Shiyasa naga kin d'aga hannu kina addua kan Allah ya mallaka miki hafiz ko."
Da sauri tace"Addua nake maka ta shiriya ba wani abuba." Boxer ya dauko yana kokarin sawa yana kallonta tayi saurin dauke kanta Hafiz baya jin kunyar saka kaya a gabanta.
Yace."Kina nufin ni d'in bani da kintsi kome." Shuru tayi masa kawai dan ta lura neman magana yake, kwandon abincin ta dauka ta ajiye masa gefan wata dadduma da yake zaman cin abinci a d'akin.
Tsugunawa tayi ta soma zuba masa dafadukan kus-kus da yayi shar dashi sai kamshi yake yaji kayan lambu da hanta.
Zama yayi kusa da ita kafadarsu na had'uwa, babu riga a jikinsa dalilin da ya sanya ta kasa kallonsa kenan, A hankali taji yace."Ya jikinki ina fatan ya daina 'kaik'ayi." Shuru tayi yayin da jikinta ke wani irin yammm! a duk sanda zaiyi amfani da irin wannan muryar gurin yi mata magana takan rasa kuzarinta gabadaya.
Hannu yasa ya dan juyo da fuskarta suka kalli juna.
"Asiyaaaa! ya ambaci sunanta tare  da sansana wuyanta. Zama tayi a gurin bata shirya ba ta ture fuskarsa da sauri ta ajiye abin zuba abincin hannunta zata mike ya ru'ko kwankwasonta zaunar da ita yay a jikinsa yana sauke ajiyar zuciya mai zafi!! Tana shirin yin magana taji saukar hannuwansa kan breast d'in! " ahhha!!! abinda yace kenan yana sake matseta a jikinsa had'e da cizar lips d'insa.....Karfinta duka ta tattaro ta tureshi ta mike tsaye! jikinta sai kyarma yake tace"Ni dama na sani ba wani abinci da zaka ci kawai akwai abinda ka niyyata a kaina....Tsaki taja mai karfi zata wuce! Yayi gaggawar ri'ko hannunta fuskarsa a had'e ya jawota ta sake zama a jikinsa,
Yace"E ni bana jin wata yunwa babu abinda nake so yanzu sai sex na saba dayi kwana biyu ban samu ba shiyasa nake so na rage zafi a dake." A fusace tace"Saboda nice marainiyar wayonka ko? to wallahi baka isa ba dan banga dalilin da zai sanya in kyaleka kayi wani abu dani ba alhalin ba'a daura aure ba, ka zageni ka hantare ni ka dake ni! saboda kawai jin dadin ka, idan ka manta abinda kayi min dazu ni ban manta ba! saboda haka ka sakeni na tafi naje na kwanta." Sansanta jikinta yake jikinsa sai wani kyarma yake ya dauki hannunta ya d'ora kan joystick dinsa yana matsawa da fad'in "Beb ta'ba jiki fa yanda ta kumbura kwana da kwanaki ba'a bata abincinta ba tana neman a gaji."
Kuka ne ta kufce mata ta warce hannunta da tsauri tsigar jikinta sai tashi take! Le'banta na rawa tace"Dallah malami sakeni d'an iska kawai! kaje gurun karuwan naka mana dole sai dani zaka biya bukata."
Sake rintse ta yayi a jikinsa murya na rawa yace."Beby kefa kike mun adduar shiriya nima so nake na shiryo na daina biye-biyen mata! please help me beb ni ba dole sai nayi sex dake ba ki bari kawai inyi wasa da wannan." Yafada yana d'ora hannunsa kan breast dinta.
Tana kuka da tinga tureshi! "Ni ka cikani na fita daga dakinka! ba zan amince mu sa'bawa Allah ba komai zakayi sai ka bari a daura aure tukkuna."
Kamar wani zautacce haka ya zama ya dinga cizon fatar wuyanta da kuncinta da le'bunansa, sai ya mutsa mata jiki yake yana cusa hannunsa cikin rigarta......Hafiz ida  jaraba na cinsa baya iya sarrafa kansa dan wataran har kuka yake idan yana son abu! ganin Asiya naso tasa masa ciwon kai! sai kawai yayi mata ri'kon tsauri ya birkitata kan kasan kafet wandonsa ya cire joystick dinsa ta mike kwarai! Asiya ta rintse idonta da sauri! tana girgiza kanta da zubar hawaye take fad'in "Ka maida wandonka idan ba haka ba zanyi maka Illah! bana son ganin wannan abar taku! tana bani tsoro! zan maka Illah!!! idan baka saka wandonka ba." Cikin tsabar barikanci da iya shege ya kai joystick din dai-dai bakinta  yana wani marairaicewa da rawar murya yace'' Beb komai zaki mata gata nan kiyi mata ki cije ta ma ke duk abinda zaki mata ki mata ita ta tsokane ki."!!! Yana maganar yana goga mata kan joystick din a le'bunanta
Asiya yau taga tantaranci tsorata tayi mutuka ganin katowar abar saiti bakinta, gashi ya raba kafarsa a kanta! yunkurawa tayi zata mike ya mai da ita da hannunsa joystic din ya rike da hannunsa yana kokarin tura mata a baki.....Gumtse bakinta tayi tana buge buge da kafafunta.....Hannuta na dama ta d'ago a zafafe! zata kai mata duka! yayi saurin cire abarsa yana kallonta cike da mamaki! girgixa kansa yayi yace"Lallai baki da hankali! Dariya yayi ganin tana muzurai! tana yunkuri mikewa zaune! ya sake mai da ita da fad'in "Beby kin had'u da d'an Tijara yau! na fiki wayo ba zan bari ki min illah ba! burina kawai na biya bukatata ki kwantar da hankalinki ba zan cutar dake ba."
Hawaye jage-jage a fuskarta tace"Amma dai kasan hakan haramun ne ko."
Ya d'age girarsa yana ya mutsa fuska da fadin "Na sani babu yanda zanyi ne a kan naje na nemi matan wasu gwara ke ki biya mun bukata tunda auranki zanyi."
"To aini ma haramun ce a gurinka tunda ba'a daura auran ba."
"No! ke ba haramun bace a gareni tunda na amince da auranki lokaci ake jira kawai a shafa fatiha ni a ganina hakan ba laifi bane.''
bud'e bakinta tayi zatayi magana kawai ya tura mata joystick din a bakinta, yasa hannunsa ya matse bakinta, ido ya tsira mata yana wani lumshe ido! tare da cizar lips.....A sha'ke yace." Beby ki tsotsa kamar Sweet ahaaaa!! Ya'karasa maganar yana shan yaji! Sabida ta samu numfashinta ya fita yasa ta hakura ta kama tsotsa kamar dai tana tsotsar alawar ya dan sasauta hannunsa dake gumtse da bakinta.
Kanta ya tallafo yana wani irin abu da bakinsa.......! Tunkudeshi tayi ta mi'ke zaune a zafafe ya janyota yana kyarma yace"Ke bakya jin rarrashi ko okey zaki gane baki da wayo yanzu.'' Hannu biyu yasa ya keta mata rigar baccin jikinta, ta rike hannunsa tana kuka da fad'in "Dan Allah ka bari zanyi maka kada kace zakayi wani abu dani,  na yarda kafi karfina, ka kwanta a bed nayi maka."!!! Tana kuka da kakkare jikinta take maganar.
Bed ya nufa ya bararraje a kai! taje ta zauna tana kallon joystick dinsa dake tsaye kam! tana kallon cilling Ya Hafiz sam bashi da kunya wai ita ya bud'ewa jikinsa yana cewa ta tsotsa kamar sweet.
Wata zuciyar tace" Yanda ya bararraje d'in nan ki murd'e! shegiya kiyi masa irin ta Baba Tinde! Aikuwa cije bakinta tayi ta kai hannunta zata kama! Yace."Wallahi kika kuskura kika murd'e min sai na baki mamaki!! sosai zan cire imanina a kanki. Ki tsotsa kamar sweet nace dake."! Jiki a sanyaye ta ajiye hannunta! tsoron muguntarsa take! gashi tasan idan ma tayi masa wani lahani kanta ta cuta......Tana goge hanci ta kama joystick d'in a hankali kamar wacce ta rike 'kaya! lasa ta farayi tana ya mutsa fuska! yayinda shi kuma hakan ke sake hautsina shi! ya dinga nishi! yana wata irin mi'ka!  imaging Kawai sai ta tsinci kanta da tsotsar joystick d'in tamkar mai tsotsar alawa har wani lumshe ido take tana tsotse duk abinda ke fita a jikinsa gigicewa yayi dan salon yayi masifar rikita shi ya dinga murza breast dinta yana sakin nishi!!! wayyo Mommy."!!! Ya fad'a da d'an 'karfi! tsorata tayi tai saurin cirewa daga bakinta.
A gigice ya kamota da fad'in" Beby cigaba da sha kamar  kina shan sweet." Da sauri tace"Naji kana kiran Mommy kada fa tazo." Da sauri yace."No! ba zata zo ba beby dad'i ne yasa nake kiranta ki cigaba na kusa kawowa.'' Jin abinda yace yasa ta hau bed din sosai ta cigaba da sucking dinsa yayin da shi kuma yake wasa da sassan jikinta, ganin sun kusa awa daya haka bai kawo ba yasa ta soma kuka ita ta gaji! wannan wace irin masifa ce harshenta duk ya d'ad'e! kan nononta sai zugi suke mata, sai cewa yake ya kusa kawowa amma kamar 'kara zugashi take!!!  Tana kuka tace"Wallahi na gaji ni na gaji! na gaji!!! Mikewa yayi zaune yana wata irin zufa jikinsa na kyarma kamar wanda ake kadawa gangi ya kwantar da ita.....Kokarin hawa kanta yake gwara kawai ya biyawa kansa bukata dan dama shi sucking din nan ba wani gamsar dashi yake ba, Dukansa ta shigayi tana fadin "Kada kayi wani abu dani ka bari a shafa fatiha.
Yace." To tashi ki mai da hankalinki gurin yi min wasa.
Dole ta tashi  ta mayar da hankalinta ta dinga yi masa salo-salo kamar wacce tasan harkar!! Da kyar da ma'kyar'kyata ya samu satisfaction..... Ajiyar zuciya ta sauke a jigace ta diro daga bed din ta fara neman kayanta, tana saka kayanta bata tsaya kallonsa ba ta fice daga dakin, tana sauka kasan palon agogon dake palon yayi wata alama uku dai-dai na dare! a hankali ta hau benansu tana goge fuska ta nufi toilet domin wanke jikinta.



Normal gruop #300
Vip group #600     Accont numbar......0542382124.......Binta Umar gtbank

Idan katin waya kike so ki tura to sai kiyi min magana ta Wsp da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*

kada ki karanta min littafi baki biya ba. Kika ku futur min da littafi Keda Allah! Ka/ki Had'a min da decoment na wannan littafin Allah Ya isar mun.
9/27/20, 12:02 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
44
Tana wanka tana tunanin abinda ya faru tsakaninsu, babu shakka duk yanda ta dauki Hafiz ya wuce tunaninta tantirancinsa da shed'ancinsa shine ke bata mamaki! Hawaye ne suka zubo mata tasa hannu ta goge ta dauro towel ta fito tana tunani yanzu haka yake zuwa gurun karuwai yana bajewa suna shaid'ancinsu ta lura sam bashi da hakuri ta wannan gefan dan taga jaraba, joystick dinsa gabadaya ba irin tasu Baba Tinde da Alaji Bawa bane tasa lafiyayya ce dan har ya samu satisfaction bata kwanta ba.
Kayan bacci tasa masu dan kauri taje ta kwanta a bed dinta pillo ta rungume tayi lamo a hankali take janyo numfashi, bacci take so tayi amma gabadaya idanunta sun bushe tunanin abinda ya faru take gefe guda kishi sai nukurkusarta yake yanzu waye yasan da iya adadin matayen da yake mu'amula dasu! Hawaye ya sake zubo mata, ajiyar zuciya ta sauke! gaskiya dole tayi wani abu akan lamarinsa dan gudun afkuwar matsala kada yaje ya janyo musu abin kunya ko kuma ya dauko musu ciwo......Da kyar bacci ya dauketa mai cike da mafarkai marasa dadi.

'Bangaran Hafiz kuwa da kyar ya mike zaune ya dafe kansa yana lumshe idonsa, daga zarar ya tuno abinda ya faru tsakaninsa da yarinyar sai tsigar jikinsa ta mike hakika tunda yake mu'amula da matan bariki bai ta'ba shiga cikin irin wannan yanayin ba, yarinyar nada wani irin sirri wanda Allah ya yayi mata lokacin da take sucking dinshi jinsa yake kamar zai shid'e saboda dad'i da gamsuwa
Wata irin mi'ka yayi ya mike ya nufi toilet jikinsa ya tsarkake ya fito zama yayi ya dan tsakuri abincin dama can Hafiz abinci be dameshi ba.....Mikewa yayi daga gurin yaje ya kwanta cikin bargon yana lumshe idonsa da so samu ne yarinyar na kusa dashi yana jin d'uminta wani irin yanayi yake ji a jikinsa, ya lumshe ido yana tunano siffofin yarinyar,  idonsa ya bude da sauri ya mike zaune! guri guda ya tsirawa ido yana kallo! ""Huzaifa Ishak!! Sunan da ya ambata kenan. Hannunsa ya dora saman le'bansa yana dan girgiza kafarsa....''Baku isa ba wallahi komai mayatarku sai kun hakura kun kyalemin matata! wannan yarinyar ni kadai ne ke da iko da ita." Sambatun surutan da yake kenan yana girgiza kafarsa.
Yanda yaga dare haka yaga rana ya zurfafa cikin tunanin yanda za'ayi ya tseratar da iyalinsa daga tarkon abokansa.
*Lallai Hafiz kai butulu ne🤣*

Gurin break fast ya dinga jifanta da shu'umin kallo Asiya ta rasa yanda zatayi dashi,  gashi tana zaune a saitinsa ya dinga wasa da kafarsa kan kafafunta ya sarkafo mata kafafu da nasa! Ihu! ne kawai bata kurma ba! harararsa kawai take a fakaice amma ko a jikinsa cigaba yayi da kur'bar tea dinsa suna hira da Daddy gashi be fasa tattaka mata kafafu ba,  Kasa shan tea din tayi jikinta yayi sanyi  abinda yake mata ya saukar mata da kasala sosai....Mommy tace"Asiya ana hira kinyi shuru." Murmushi kawai tayi ta sunkuyar da kanta.
Prof yace."Gashinan ma ta ajiye tea din ta kasa sha Asiya ko wani abun ne ke damunki."! Cikin kokarin kauda abinda ke damunta tace"A'a wallahi Daddy babu abinda ke damuna tea din ne da zafi na bari ya huce! Yace."Okey to."  Hafiz kam kallonta yake da  gefan ido yana tsakurar soyayyan dankalin  dake gabansa.
Prof ya kalli Mommy yace."Komai an zuba a gidan kada su wahalar da kansu gurun kawo yarinyar da kayan daki ita da kayan sawarta kawai muke bukata."
Mommy tace"Mungode Ubangiji Allah ya saka da alkairi." Mikewa yayi yana kallon Hafiz din yace."To kai ango Ya zaka ofis din ko kuma zaka zauna  ka cigaba da hutawa dan na lura tun kafin ma a daura auran ka dauki hutu." Sajan sa ya shafa yana wani lumshe idonsa dan  wannan abun da yake da da kafafun yarinyar yayi masifar tayar masa da hankali gami da saukar masa da kasala.
Yace.."Zan shigo amma  sai misalin 10."  yace."Idan kana da wani uzuri da abokanka kayi zamanka ku cigaba da shirye-shirye ba matsala."
"Daddy mun gama komai babu damuwa zan shigo na rage maka aiki." Prof yace."To Allah yay albarka."
Mommy tace" Ameen tare da mikewa domin yi masa rakiya....Farhana ma ta mike domin dauko jakar makarantar ta....gurin ya rage ita dashi.
A sar'ke! yace."Tashi muje d'akina." Da sauri ta kalleshi! taga yanda idanunsa sukayi wani ja sun 'kankance! Tsaki! taja tana zum'bura baki!  Bude idonsa yay yana kallonta yace."Ni kikewa tsaki!."
Cikin jin haushinsa tace"Wallahi Ya Hafiz kana bani  mamaki  humm."! Murmushi yay wanda ya tsaya iya le'bansa yace."Ban baki mamaki ba tukkuna! Ki tashi muje dakina zakiyi min wani abu."
Tsaki! taja ta mike tana fad'in "Bani da lokacinka ni makaranta zan tafi." Hannunta ya rike shima ya mike tsaye yana tsuke karamin bakinsa......Zaiyi magana Mommy ta shigo. Da sauri ya saki hannunta yana kallon Mommyn da dan shafa kansa.
Mommy ta girgiza kanta ta kalli Asiya tace"Ina Farhana ne? rana tayi kada ku makara." Farhana ce ta sakko, Hafiz yace."Muje na kaiku skull din.
Mommy ta kalleshi tana nazarinsa! Shafa kansa yay as'usul da munafikin murmushi a fuskarsa, Tace."Anya Hafiz." Dariya yasa yace."Mommy wai me kike tunani ne."? Girgiza kanta tayi tace"Ka dai dena abinda kake be dace ba." Yace."To Mommy." Hanyar futa ya nufa, babu wasu kayan arziki a jikinsa 3qutar ne a jikinsa da karamar shart!  Asiya kamar tayi masa magana ya sanja kayan jikinsa sai nauyin Farhana ya hanata, Gabadaya kayan jikinsa sun fito masa da jiki gashi tubarakallah mai 'kira irin ta maza! Fararan kafafunsa masu dauke da kwantaccen gashi kadai mutum ya kalla sai  sun bashi sha'awa ballanta kuma ga jikinsa gami da lafiyayyar fatarsa, silifas ne a kafarsa, ya bude motar yana dubawa, suka karaso gurin Asiya dai sam bata so hakan ba dan dai babu yanda zatayi ne.
Duka gidan baya suka zaune! Ya galla musu harara da fad'in "Saboda nace zan kaiku skull kuke kokarin mayar dani direba."
Farhana tasa dariya da fadin "Yi hakuri Ya Hafiz Asiya ce me lefi ni dama ai gidan baya shine gurin zamana.
Yace." Ke Asiya dawo gaba." Jim tayi tana nazari  bude motar tayi ta zauna kusa dashi, ya kunna motar a hankali suka fita daga gidan

airpix ya manna a kunnansa, wa'kar Hamisu brekar yake saurara mai taken (Kibiyar ajali) yana son wakokin guy saboda  fasaharsa da kuma yanda yake kula da masoya kafatanin wakokin brekar na soyayya ne, a da sam baya  sauraran wakokin hausa  yafi sauraran wakokin turawa! to tun sanda ya fara sauraran wakar brekar ta farko yaji ya burgeshi dalili kenan da ya sanya duk wakokin shi yana dasu a wayarsa yana saurara sa'i da lokaci.
Yana driving yana gyada kai hade da bin wakar da yake saurare.
Farhana tace"Laa Ya hafiz dan Allah ka tura min wakar nan ina son wakokin guy nan." Yace."Kina soyayya kenan."? Kyalkyalewa tayi da dariya tace"Dawa zanyi soyayya Ni bani da saurayi." Asiya tayi saurin kallonta tana murmushi Farhana nada samari sosai  itace bata san kulasu.
Ya kalli Asiya da gefan ido ganin tana murmushi yace." Tana da saurayi ko."? Shuru tayi ba tace masa komai ba. Yace."  Farhana ki san irin samarin da zaki dinga kulawa bana son shiririta." Tace"Tom." Shuru motar tayi ya cigaba da tuki yana bin wakarsa.
Asiya jikinta ne yayi sanyi dan sai taji kamar da ita yake kuma yanda yake rera wakar kamar shi ya kirkireta.
Jikinta ne ya mutu tayi kus da ita a take taji itama wakar na ratsa jikinta.........cikin wannan yanayin ya sauke farhana  bakin gate ta fito tana daga motar tana daga musu hannu.
Asiya ce kawai ta daga mata hannu Hafiz kuwa motar yaja da sauri suka bar gurin.
Shuru motar babu wanda yayi magana gudu kawai yake shararawa,  har suka isa skull din yayi parking din motar ya juyo yana kallonta!
Saurin dauke kanta tayi gabanta na faduwa....Hannunsa ya sanya ya juyo da fuskarta yace."Kalli kwayar idona baby." Kasa kallonsa tayi ita abinda yake mamaki yake bata....Fuskarsa ya matso daf da tata! Da sauri ta cire fuskarsa tana kallonsa murya na rawa tace"Ya Hafiz bude min mota na shiga makaranta kada na makara."
Girgiza mata kansa yayi yana lumshe idonsa, gabanta ya shiga faduwa wannan masifar ta isheta.....  Jikinta ya matso sosai! yana kokarin cusa hannunsa hijab dinta.
Hannunsa ta doke da karfi ta ture kansa "Wai kai wane irin mutum ne kamar......Hannu yasa ya rufe mata bakinta,  " Beby  plaase kada ki kirani  d'an akuya yafi kyau da kika kirani da maye! tsakanin jiya da yau ni kaina nasan na zama maye amma a kanki! Beby ke d'in ta mussamance a gurina."
Kuka ta soma yi "Dan girman Allah ka daina min wannan abun ka bari na shiga makaranta kada na makara." Girgiza kansa yake yana sake turmusa hannunsa cikin rigarta da fad'in "Ki bari na dan samu nutsuwa idan ba hakaba mutuwa zanyi!!!

"Wayyo na shiga ukuna."! Tafada muryarta na rawa, wannan guy yana so yasa a kirata da 'yar iska a makaranta gasu a bakin gate dan dai ma motar tintac ce  tana kallon dalibai nata shiga cikin makaranta amma yaki bude mata kofa ta fita........Jikinsa na kyarma ya janyota sosai jikinsa
Bakinta ya kama ya soma sha yana makyarkyata! Asiya lakwas tayi ta rasa yanda zatayi dashi.......Yana shan bakinta yana ya mutsa mata jikinta, da kyar ta samu ya cikata! yana kallonta a jirkice yace beby mu koma gida kiyi min irin na jiya." Kamar ta kwad'a masa mari  wai ita ya za tayi dashi ne!?  Karyar da kai tayi "Ya Hafiz kayi hakuri ka bude min kofa nayi maka alkawari zanyi maka wanda yafi na jiya dadi." Daga mata girarsa yayi yace."Kin tabbata." Da sauri tace"Eh na tabbata." Ya sauke ajiyar zuciya da fadin." To nagode." Hannunsa ya bude mata motar yana sakar mata murmushi Yace."Kiyi karatu kinji ko." Ko kallonsa ba tayi ba ta shige cikin makarantar......Da kyar! ya tuka motar ya bar gurin. Yana driving yana tunanin rayuwa, addua yake kan Allah ya kauda idonsa daga kan haramun ya sanya ya tsaya kan halilinsa. Babu shakka idan yana samun biyan bukatarsa  a gurin matansa to baiga abinda zai sanya shi ya nemi matan waje ba.

****
Cikin wani irin yanayi ta fito daga toilet din tazo ta zauna tana dafe kanta, Huzaifa ya shigo dakin da shirin fita gurun aiki yace."Beby wai har yanzu jikin ne."? Daga kanta tayi tace"Yanzu ma na gama kakarin amai wallahi duk na rasa abinda ke damuna." Yace."Kinga abinda za'ayi shine tashi ki shirya muje asibiti." Mikewa tayi taje tayi wanka a gurguje ta fito ta shirya suka  fita da niyyar zuwa asibitin.

Cike da farin ciki likita ya mikawa Huzaifa wata takarda yana fadin "Congrtulion Madam nada juna biyu dan kimanin wata hudu da sati biyu." Huzaifa ya mike a zabure! yana kallon Dr din da takardar a hannunsa yace." What."!?
DR ya bishi da kallon mamaki da fadin "madam nada ciki na wata hudu da sati biyu.'' Ya sake maimamta masa maganar kamar yanda ya bukata, Huzaifa ya kalli Safna dake zaune tayi tsuru gabanta sai faduwa yake!! Wani irin murtuke fuska Yayi yace." Tashi muje." Jikinta a sanyaye ta mike Dr ya bisu da kallo har suka fita daga ofis din....
Tun a mota Huzaifa ke zazzaga mata masifa "Garin yaya kika bari haka ta faru!  ciki! wata hud'u ban sani ba? ina  maganin da kike sha? ko dama ha'intata kike? ni  dai nasan bana sex dake sai nasa comdem ya akayi ciki ya shiga jikinki na tsayin wattani ban san dashi ba! Kafin na tafi legos wattani hudu da suka wuce sai da mukaje kayi miki test aka tabbatar min da cewar baki dauke da ciki, sabida bana so na tafi ina wasi-wasi yasa na kaiki akai miki test idan ma da ciki a lokacin a zubar dashi! Shin wannan cikin na jikinki na waye Hafiz ko Ishak."!? Safna ba tare da wata fargaba ba tace" Ni nafi zargin na Hafiz ne dan shine baya yarda yasa Condem!  Ishak kuwa bai ma cika zuwa gidan ba, Hafiz ne kullum muna tare dashi."
Huzaifa ya shiga girgiza kansa wani irin gumi yana zubo masa, yace." Wannan cikin dole a zubar dashi." Da sauri tace''Gaskiya A'a mata na shan wahala gurin zubar da ciki ba'a dad'e ba kwata Rabi'a ta mutu garin zubar da ciki! saboda haka ni ba zan zubar ba gaskiya! Huzaifa ya buga kan mota a zafafe yace."Wallahi sai an zubar da cikin nan dan ni ban  shirya haihuwa ba yanzu."
Safna tace"To ya za'ayi a zubar da cikin da ya kusa wata biyar sai dai idan so ake na mutu! ciki yayi kwari har an soma hallita ace za'a zubar."
Yace."Wallahi Safna zan iya sakin ki kan cikin nan gwara a zubar dashi shine samun nutsuwarki." Tace"To wai cewa akayi dole sai ka kar'bi 'yar ko d'an! cikin nan fa ni na tabbatar na Hafiz ne  idan na haihu sai ya kar'bi d'ansa dan nima ba son wahala nake ba.
Huzaifa ya sauke ajiyar zuciya da fadin" Yanzu ki kayi magana saboda haka ina zuwa ofis zan kira Hafiz din na shaida masa abinda ke faruwa."



Normal grup #300
Vip group #600
Accont numbar......0542382124.....Binta Umar gtbank.....Idan katin waya kike so ki tura sai kiyi min magana ta wsp da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*

*Kada ki karanta min littafi baki biya ba/ Kika futar min da book keda Allah/ Ka/ki Had'a min dacoment na wannan littafin  Allah ya isa!!*
9/27/20, 12:03 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
45
Huzaifa na sauke Safna a gida ya nufi  gurin akinsu, yana zama a ofis  dinsa ya kira Hafiz a waya. Hafiz na kokarin shiga da motarsa cikin gate  kiran Huzaifa ya shigo wayarsa.
Cike da walwala ya daga wayar da fad'in Ya akayi ne.''? Huzaifa yace."Hafiz kazo ofis dina dan Allah akwai mahimiyar maganar da zamuyi." Jin yanda Huzaifan yayi magana cikin rashin wasa yasa Hafiz din juyar da kan motarsa ya nufi ma'aikatarsu Huzaifan

Huzaifa kasa tabu'ka komai yayi tun bayan shigar sa  ofis din yake kai kawo a ciki, shi sam bai shirya haihuwa yanzu ba amma tunda Safna ta tabbatar masa da cewa ciki na Hafiz ne babu ruwansa dashi.

Koda Hafiz ya shiga ofis din nasa yaga  huzaifan a Burkice sai hankalinsa ya tashi. Yace."Guy ya akayi ne na ganka cikin damuwa."?
Huzaifa ya watsa hannuwansa yana kallonsa da damuwa yace."Ga irinta tan ai ga irin tanan."!! Hafiz yace."Wai meye don Allah kana wata magana wacce mutum ba zai fahinta ba ka fada min abinda ke faruwa."
Kai tsaye yace."Safna nada juna biyu kuma ta tabbatar min da cewar naka ne me yasa duk sanda zakayi sex da ita baka sanya condem Ni ko Ishak babu wanda ke sex da ita a haka sai mu dauki matakin kariya saboda shi Ishak yasan bani da ra'ayin haihuwa gabadaya idan ma zan haihu to ba yanzu kaima kasan da wannan tsarin nawa amma me yasa kayi min haka."?
Hafiz ya kalleshi cikin 'kokarin kare kansa yace."Safna nada ciki kuma sai akace maka lallai nawa ne? Shin ni kadai take mu'amala da ita da zaka ce ta tabbatar maka da cikin nawa ne! ba zance maka ban ta'ba sex da matarka ba nayi amma baifi sau biyu zuwa uku ba shine kuma za'a ce ciki nawa ne bayan ni da Ishak tana hurd'a da wasu mazan dan haka tun wuri a nemi me shi idan kuma za'a samu matsala kawai a zubar a huta.
Ganin yanda Hafiz din ke magana a hasale murya a sama! Yasa jikin Huzaifa yayi sanyi ya nemi kujera ya zauna yana kallon Hafiz din dake huci! Yace."Tun kafin mu baro asibitin nace mata a zubar dashi saboda ni bana son tashintashina tace ita baza'a zubar ba wai mutuwa ake shine fa take tabbatar min da cewa kaine kayi cikin dan kaina baka sanya condem  idan kazo sex da it......Katseshi yayi ta hanyar d'aga masa hannu a fusace! Yace."Kaga Huzaifa kada ka sake min wannan maganar dan Allah! abinda Safna ta fad'a maka karya ne! har sau nawa nayi sex da ita da zata ce bana saka condem? Nifa dama shiyasa tun farko naso na bijirewa wannan tsarin naku kaida Ishak saboda nasan dole wata rana a samu irin wannan matsalar, Huzaifa nafi ku gudun abun kunya gwara ku kuna da aure ni kuwa fa? banda aure yanzu idan Mahaifana sukaji wannan kafurcin da nake me kake tunanin zai biyo baya? na fad'a maka matarka Safna ba damu kad'ai take hurd'a ba idan kayi tafiya takan ficewarta tayi yawonta sau nawa mutum zaije gidan be sameta ba  kawai abinda za'ayi shine ka tursasata aje a cire cikin nan dan saboda kasan ni ko Ishak babu wanda zai amince nasa ne saboda mun san bamu kad'ai ne muke mu'amula da ita ba kaga zata tona maka asiri a duniya daga karshe kuma idan ta haihu dole kaine keda alhakin ri'ke 'yar ko d'an koda kuwa ba kaine kayi ubansa ba."

Huzaifa ya goge gumin goshinsa kansa dik ya kulle ya rasa ma wane mataki zai dauka gaskiya dole nema a zubar da ciki nan dan yasan dama cikinsu babu wanda zai amince da cewa nasa ne!  lokacin da ya auri Safna dama sai da ta gama lalacewarta tukkuna shiyasa duk maganganun da Hafiz yayi a kanta bai musa masa ba saboda yasan zata iya fita tabi mazan banza mutukar baya gari.

Ya kalli Hafiz din da jan ido yace." Amma ka munafurce ni Hafiz me yasa baka fada min abinda take aikatawa bayan bana gari,  kada fa ka manta da cewar kai na dam'kawa amanarta, bayan kai da Ishak ban lamunce ko wane namiji ya kusanceta ba sai ni sai ku! amma kusan kullum muna waya da kai baka fada min abinda take ba.

Hafiz ya sauke ajiyar zuciya ya zauna kan kujerar dake fuskantarsa yace."Huzaifa Safna ba tajin magana wallahi kuma kaima kasan da hakan tunda kasan a yanayin daka aureta gaskiya ina bakin kokarina gurin rike amanarta, to kasan dai ko naje gidan bana wuce awa daya ko minti talatin nake fitowa daga zarar na bar gidan zata fice itama daga gidan sai sanda tayi niyya zata dawo! idan kana so ka tabbatar da maganata kaje ka tambayi maigadin gidanka, amma kayi min afuwa na rashin fad'a maka da banyi ba kasan komai sai Allah ya nufa."

Huzaifa yasa hankici ya goge goshinsa yana kallon Hafiz din yace."Kasan Allah Hafiz ko na zauna a ofis din nan babu abinda zan iya aikatawa maganar cikin nan ta d'aga min hankali yanzu tashi ma zanyi na koma gidan naje  komai za tayi sai dai tayi amma sai an zubar da cikin nan wallahi."

Hafiz ya d'aga kafad'arsa alamun bai da damuwa yace."Wannan shawarar  dai itace dai-dai dan idan ka sake ta haife cikin nan to kasan babu ubansa sai kai dan babu wanda zai dauka a tsakaninmu."
wannan magana ta Hafiz tasa
Huzaifa ya zabura ya mike ya zari glass dinsa yasa ya dauki key din motarsa, Hafiz ya mike suka fito tare ko wanne ya shiga motarsa cikin wasi-wasi da tarin damuwa.

Hafiz girgiza kansa kawai yana driving yana busa haya'ki Lallai ma Safna wato shi take kokarin la'kabawa cikinta saboda ta raina masa hankali, sanin kanta ne tasan yasan tana iskancinta da maza a gari  ba dasu kadai take mu'amula ba amma kawai saboda ta raina masa hankali tace shine yayi mata ciki......Sigarin hannunsa yayi wa wawar zu'ka ya cika bakinsa da hayaki ya fesar! kashe guntuwar da tayi saura a hannunsa yayi ya jefar da ita wajan motar.........Wayarsa dake aje a gefansa ta soma ringing yana dubawa yaga numbarta, tsaki yaja mai karfin gaske aikuwa zaici ubanta mutukar tace zata kawo masa maganar banza.

D'aga wayar yayi ya kara a kunnasa muryarsa a sama yace."Ya akayi."? Safna ta cizi ya tsanta ta mi'ke tana kaikawo a palon tace"To Hafiz ina so in sanar da kai dashen da kayi yayi tsiro dan har jijiyarsa tayi kwari."
"Ke dallah! malama ban fahimci wannan maganar da kike ba ki min magana yanda zan fahimta." Safna tace"Ni kake bugawa tsawa kamar wata 'yar cikinka."? Tsaki! yaja mai karfin gaske yace."An buga miki tsawar kiyi abinda zakiyi."!! Hawaye ya kusa kufce mata tace"Ciki ne dani kuma na tabbatar da cewar kaine ubansa."!!  'Karya kike wallahi!!! Da karfi ya fad'i maganar, ya cigaba da cewa tun wuri kije ki nemi uban d'an dake cikinki! saboda baki da mutunci ki rasa wanda zaki la'kabawa sai ni, ina mijinki? ina Ishak? ina kuma sauran mazan da kike bi a waje? saboda tsabar kin raina ni kice ni nayi miki ciki to tun wuri kije ki nemi uban danki ko kuma ki zubar dashi ki huta."

Murya na rawa tace"Bangane ba Hafiz ya kake irin wannan maganar kamar baka san da cewar kai kad'ai nake yarda kayi amfani dani ba tare da kariya ba kuma naji kana maganar wasu maza a waje sharri zakayi min kenan."?

Yace."Ki rufe min baki dallah malama! Mijinki Huzaifa yanzu ya gama shaida min yanda ku kayi dashi  ina so in tabbatar miki da cewar wallahi idan kika sake ala'kanta cikin jikinki dani sai na sabauta ki kwanciyar hankalinki ki zubar da cikin kowa ya huta.

"Wallahi ni bazan zubar da ciki ba, dan ban shirya mutuwa yanzu ba cikin dake jikina kuwa ni na tabbatar da cewar naka ne saboda haka sai na haifeshi inga karyar rashin mutuncinka  mu zuba ni da kai shege ka fasa."!! Kashe wayar tayi  tana  wani irin huci!

Hafiz yayi kasa'ke da waya a hannunsa yana  mamaki! da sauri ya sake kiran numbar Safna na ganin kiranda ta kashe sai da ya kira sau biyar tana kashewa, ya daki sitiyarin motar yana huci da fad'in " Yarinyar nan ta tona min asiri wallahi ba zan barta ba nima sai nayi mata rashin mutunci."
Gumi! ne ya ji'ka masa riga tsabar fargaba ya ma kasa driving din, sai da ya dauki tsayin minti ashirin a cikin motar yana sa'kawa da kwancewa kafin ya kunna motar jikinsa babu kwari ya bar gurun.

*NI KUWA NACE HAFIZ DA KUNYAR   LAHIRA GWARA TA DUNIYA*

Huzaifa na isa gidansa ya tarar da Safna zaune a kan kujera abin duniya ya taru yayi mata yawa ta rasa ma wani mataki zata dauka kan Hafiz din hakika ya bata mamaki mutuka kuma bata ta'ba tsammanin zaiyi mata hakaba.
Huzaifa ya tsaya a kanta fuska a daure yace."Ke ki tashi muje pravite hospital a cire cikin nan dan kwata-kwata bazan samu nutsuwar da nake bukata ba idan ban tabbatar da lalacewar cikin jikin ba
Afusace! ta mi'ke tsaye tana kallonsa tace"Nifa nace ba za'a zubar da ciki ba dan wallahi bazan je gurin zubar da ciki na mutu ba,  na fad'a maka Rabia 'kawata gurin zubda ciki ta mutu shine nima zaku ce na zubar da ciki ba zai yiwu ba wallahi, sannan  bayan haka kuma ina so in nunawa Hafiz cewar ba shi kad'ai ne ya iya rashin mutumci da bariki ba."

Huzaifa yace."Wai ke me yasa lallai kike so ki haihu ne? Yanzu Hafiz ya tabbatar min da cewar ciki ba nasa bane dama duk sanda nayi tafiya kina yawace-yawacen ki na bin maza ashe dama baki daina ha'intata ba."!?

Ta kalleshi she'keke! tace"Ha'inci naji kana magana akwai manyan maha'inta wanda suka kai ku masu ha'intar kansu da kansu! na fad'a na 'kara fad'a ciki ba na kowa bane na Hafiz ne dan shine kad'ai baya amfani da condem idan zaiyi sex dani! maganar  ina yawace-yawace! sharri da kazafi ne ni tun bayan auranmu ban sake kula wasu maza ba sai abokanka Hafiz da Ishak!!

Yace."To koma dai menene magana ta 'kare dan na riga na gama yanke hukunci zubar da ciki za'ayi idan kin 'ki aminta da hakan! to zan yanke miki hukunci me muni wallahi."

Wani murmushi tayi tace
''Karshe dai kace ka sake ni sai me? idan ka sakeni." Tafad'a tana girgiza jikinta, Yace."Yanzu dai zaki amince da zubda cikin nan ko kuwa."? Kai tsaye tace"Bazan amince ba." Yace."To kije na sake ki saki uku kuma ki nemi uban d'anki."! Safna ta d'ora hannu akanta tana kurma ihu! ''Huzaifa ni ka saka saki har uku ashe dama soyayyar da kake min ta karya ce."! Tsaki yaja yace."Taurin kanki ne ya jawo miki."
Binsa tayi tana kuka wai yayi hakuri ya mayar da ita! ya sanya kafarsa ya haureta ta fad'i kasan ties kuka take sosai tana nadamar abinda ta aikata babu shakka cikin nan yayi mata bazata kuma ba kowa bane ya jawo mata shiga wannan masifar sai Hafiz  tsayin auransu da Huzaifa bata ta'ba 'batan wata ba saboda basa fara mu'amula ta aure sai sun  sa kariya saboda gabadayansu basa son haihuwa, rana guda Hafiz yazo ya rusa mata tsarinta, duk sex din da zaiyi da ita baya yarda yasa condem haka yake shigarta turmi da ta'barya tamkar matar auransa.  bata shakka da tantama akan cikin dake jikinta  nasa ne.
Dakinta ta shiga ta dinga had'a kayanta tanayi tana kukan bakin ciki Hafiz yasa anyi mata saki uku lokaci guda! Kuma yanda ta fahimci Huzaifan gabadaya ya dauki laifi ya dora mata....Ta fito wuyanta rataye da karamin gyale inda motarta take ta nufa ta saka jakar kayanta a ciki kana ta bude gurun tuki ta zauna tana share fuska! numbar Saratu ta soma kira tana so kafin taje ga iyayenta ta fad'awa saratu abinda ke faruwa dan hausawa na cewa abokin kuka shi ake fad'awa mutuwa tana da tabbacin Saratu zata bata shawarar kan yanda zata warware matsalarta.

Normal gruop #300
Vip Gruop #600
Accont no....0542382124....Binta Umar Gtbank

Idan katin waya kike so ki tura sai kiyi min magana ta wsp da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*

*Kada ki karanta min littafi baki biya ba! Kika futar min da book keda Allah!!! Ka/ki hada min decoment na wannan book din Allah ya isa!!*
9/30/20, 7:32 AM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
46
Wani irin zagi Saratu ta kurma bayan ta gama sauraran maganar da Safna ke fada mata a waya, Tace"Yanzu Huzaifan ne yayi miki saki uku sakin wulakanci har yaushe akayi auran da zai mayar dake bazawara babu shakka Huzaifa ya cika mara mutuncin wallahi." Safna na driving zuciyarta kamar ta babbake tace"Wallahi nima nayi mamaki Saratu kuma fa yasan cikin na abokinsa ne yabi bayan Hafiz din  kan cewar lallai sai an zubar dashi ni kuma nace wallahi dukaninsu basu isa ba sai na haife cikin nan na jikina ko dan na nunawa Hafiz kurensa.
Saratu tace."Tabd'ijam Ni kuma sai nake ganin gwara ki zubar da cikin dan shine alkairi a gareki  kinga fa a gaba akwai kalubale a tare dake! haihuwa da raino ga zawarci tunda kinga saki uku Huzaifa yayi miki ballanta kice zaki koma gidansa kawai ki amince a zubar shine yafi alkairi a gareki idan kika haife cikin nan to dukaninku asirinku zai tonu sai kowa yasan abinda kuke aikatawa na sa'bon Allah."
Safna tayi shuru tana tunanin maganar Saratu! Murya na kyarma tace"Allah Saratu tsoron mutuwa nake kuma kinga cikin nan yayi kwari a jikina wata hudu da sati biyu ki duba fa ki gani Rabi'a cikin wata uku kacal ta zubar tasha ba'kar wuya karshe ta mutu kafura."
Saratu tace"Ke wallahi kin fiye tsoro babu abinda zai sameki sai alkairi Safna duk wanda ki kaga ya mutu to kwanansa ne ya kare mata nawa ne suke zubar da ciki kuma su samu lafiya kawai ki tsaya kiyi shawara kan abinda ya dace da rayuwarki.
Safna na goge hawaye tace"Zanyi shawara a kan wannan maganar taki duk abinda na yanke zan kiraki a waya kiji." Saratu  tace"Yanzu ina kika nufa to." ? Tace"Gida zanje mana ai dole mamanmu tasan abinda ke faruwa."
Saratu ta shiga girgiza kanta tace"Gaskiya Safna kina cikin masifa kinga illahar son zuciya ko! ai da kiyi zina da auranki gwara kinyi babu shiyasa ni gabadaya na kasa aure saboda gudun faruwar irin wannan matsalar nasan idan nayi aure mazajen dake bibiyata ba kyaleni zasuyi ba gwara akwai nayi zamana a haka dama meye a cikin auran in banda tarin kalubale."! Cikin sauke zazzafar ajiyar zuciya Safna tace"Ai naga darasi sosai gashinan Allah ya nuna min ikonsa  ya sanya min ciki a jikina ban sani ba har sai da yayi wattani." Sallama sukayi Safna ta ajiye wayar tana driving tana share hawaye a haka ta isa gidansu.

Safna marainiya ce mahaifinta ya dade da rasuwa kuma ba wani arziki ne dashi ba ma'aikacin gwamnati ne matarsa daya itace mahaifiyar Safna  sun haihu kusan biyar 'yayan na mutuwa Safna ce kawai Allah ya bar musu dalili kenan da yasa mahaifinta ya dauki son duniya ya dora mata.
Rufa'i mahaifin Safna shine silar lalacewarta dan yayi mugun sangartata da kashe kudi idan ya dauki albashinsa  kafin yayi komai dasu sai ya dauketa yaje yayi mata siye-siye na banza da wofi sannan idan sun dawo gida ya bata kudi masu kauri a hannunta, abinda yay saura cikin albashinsa dashi zaiyi musu cefanen kayan abinci.
Fatsima mahaifiyar Safna wannan al'amari na mugun bata mata rai tayi iyakacin bakin kokarinta abin yafi karfinta dan Rufa'i yayi nisa  duk sanda tayi magana a kan lamarin ranar sai ya ci mata mutunci kuma a gaban Safnan shiyasa itama bata ganin girmanta.
To inda Allah ya taimaka shine ya yatsa kan karatun 'Yar tasa, har  ta kammala Primary skull  lokacin tana da shekara goma sha biyu! yana kokarin kaita babbar makaranta ciwon ajali ya kamashi bai jima yana jinya ba ya mutu! Safna tayi kuka kamar ta mutu daga bisani ta hakura ta fawalawa Allah! 'Yan uwan Fatsuma suna da kudi sune sukace tayi zamanta a gidanta zasu dinga taimaka mata idan tayi idda ma ta samu miji tayi auranta.
Sune kuma suka kai Safna secondary suka tsaya kan karatunta sosai!  mutuwar Rufa'i mahaifinta shine Mafarin lalacewarta,  ta riga ta saba kashe kudi da saka sutturu masu tsada shiyasa ta kasa daurewa kawai ta soma bin maza suna biyan bukatarsu suna bata kudi!  Lokacin data fara zuwa jami'a anan a'lamarin ya tsananta sosai lalatattun malaman dake cikin jami'ar suke lalata da ita wasu su bata kudi wasu kuma idan lokaci jarrabawa yazo susa mata maki! Idonta ya bude sosai da sosai! hankalin mahaifiyarta da 'yan uwanta ya tashi, Fatsuma har kuka take mata kan ta daina abinda takeyi  kada ta zubar mata da kima da mutinci cikin 'yan uwanta, Safna zata yi kamar ta dauki hud'ubar mahaifiyarta amma daga zarar ta fita shikkenan labari zai sha bam-bam itace wancan hotel din ita motocin mazan mutane.
Cikin yawon Hotel suka had'u da Huzaifa wanda kafin maganar aure ta shiga tsakaninsu sai da suka gama lalacewarsu tukkuna sannan da iyayensa suka matsa masa kan ya fito da matar aure ya kai musu maganarta.....Koda Fatsuma ta tabbatar da cewar da gaske Huzaifa auran Safna zaiyi sai tayi maza ta turashi gurun kawun Safna wato yayan mahaifinta Rufa'i mai rasuwa tace yaje suyi magana ta manya, Kawu shima yaji dadin zuwan Huzaifa da maganar auran dan dama shima ya gaji da surutun da jama'a keyi kan Safna kullum sai an kawo masa gulma a ganta a hotel ko kuma an ganta a motar wani! Yace da Huzaifa yaje ya turo magabantansa.........Alh. Almustafa mahaifin Huzaifa da 'kaninsa suka nufi gidan Kawun Safnan a take ya bada sadaki dubu hamsin kuma aka tsayar da lokacin daurin aure..........Wannan shine abinda ya faru a rayuwar Safna da Huzaifa ta baya, kafin auran kuwa Huzaifa sai da ya mayar da Safna tamkar matarsa ta sinna! haka dai aka lullube kura da fatar akuya aka daura auran! wanda ya zama auran kwamacala a addinin musulunci.

*Wannan kenan*

Fatsuma na zaune a tsakar gida da redio a gabanta tana saurara daurin 'kankarar kwalba take Safna ta shigo gidan tana jan jakar kayanta, Fatsuma na ganinta wurjajan! sai gabanta ya fad'i! baki na rawa tace"Ke kuma daga ina da tsakiyar rana haka."!? Safna ta ajiye jakar kayanta da gudu taje ta rungumeta ta fashe da wani irin kuka mai ciwo tace"Mama na cuci kaina Huzaifa ya cutar dani ya sakeni saki uku."! " Innalilihi wa'ina ilaihi raji'un."!! Fatsuma tafada muryarta na rawa jikinta na rawa. Tace.
"Me kikayi masa yayi miki irin wannan sakin na wulakanci."?
Safna shashshekar kuka kawai takeyi tana jin ina ma ta hadiyi zuciya ta mutu saboda takaici da bakin ciki, tace"Mamma mun aikata laifi nida Huzaifa shiyasa Ubangiji ya jarrabemu yanzu da wane ido zan kalli Ubangiji na."!!! Fatsuma jikinta yayi sanyi kalau! babu shakka akwai abinda ke faruwa ga rayuwar 'yar tata! Tace"Safna ki daina kuka ki nutsu ki fada min dukkanin abinda yake faruwa.
Safna ta goge hawayen fuskarsa a kanta ta sunkuyar kasa cikin jin kunyar hada ido da mahaifiyarta ta soma yi mata bayanin dukkanin kwakyariyar da suke aikatawa a bayan fage......Kafin ma ta gama bata labarin ta fashe da kuka le'banta na kyarma tace"Saf....na! wannan wace rayuwa kuka aikata keda mijinki da abokansa? Wane irin sa'bon Allah ne wannan? innalilihi wa'ina ilaihi raji'un!!!! Yanzu wannan cikin na jikin ki waye ubansa.""?
Tana wani irin kuka tace."Mamma ban san ko na waye ba wallahi! ni dai nafi zargin na Hafiz ne saboda na fada miki shine baya sa kariya  amma yace bana sa bane."! Fatsima na share hawaye tace"Safna kin cuce ni kin fitar dani zakka a cikin 'yan uwana! na haihu sau biyar Allah na dauke abinsa sai a kanki ya barmin ashe ke ba alkairi bace a gareni Ya Allah! da kasani itama ka d'auketa tun kafin tayi girman da zata janyo min abun kunya! Ubangiji ban butulce maka ba  amma da haihuwar wannan yarinyar gwara mut.......! "Wayyo! Mamma ki daina wannan furucin a kaina dan Allah kiyi hakuri ki yafe min kaddarata ce tazo a haka! nima nayi nadama kuma na gane abinda kike fada min gaskiya ne ki yafe min kuma ki fada min adduar da zanyi na nemi yafiyar Ubangijina."
Fatsuma ta cireta daga jikinta ta mike jikinta na wani irin rawa dakinta ta shiga ta kwanta kan gado tana kukan bakin ciki, Safna ta mike tabi bayanta  itama kwanciyar tayi kusa da ita tana kuka tare da tunanin neman mafuta.

*Ubangiji Allah ka rabamu da mugun ji da gani Allah kar ka d'ora mana muguwar 'kaddara irin wannan*

***
Gabakidaya gidan kasa gane kan Hafiz sukayi yayi wani irin ya koma kamar mara lafiya duk wani karsashi da kuzarin sa ya ragu!  Mommy ta shiga damuwa sosai ganinsa a haka ta tabbatar da cewar ruwa baya tsami banza babu shakka akwai abinda ke damunsa.
Da kanta ta nufi benansa ta tirkeshi da tambaya, nan ya shiga yi mata kwane-kwane yana kokarin nuna mata shi babu wani abu dake damunsa kawai hidimar biki ce ta maidashi haka! amma bashi da damuwa, mommy jinsa kawai take tasan karya kawai yake mata ya fadi hakan ne dan ya kare kansa.....Prof kuwa sam bai ankara da abinda ke faruwa ba hada-hada da jama'a abokansa ya dauke masa hankali sosai shiyasa sai su kwana su yini basu had'u da juna ba ballanta ya san abinda ke faruwa.........Asiya ta shiga cikin damuwa sosai dan ganin yanda ya daina rawar jiki a kanta wani sa'in ma idan ya sakko suna zaune a palo baya son kallonta tamkar mai jin kunyarta, koda zata shiga dakinsa kai masa abinci ko wani abu baya kusantar inda take ballanta ya ta'ba jikinta, abin yayi masifar damunta wanda har ta yanke shawarar tambayarsa abinda ke damunsa sai kuma ta fasa, kawai ta zuba masa ido kamar yanda shima ya zuba mata nasa.

Ya kwana biyu kenan da bayyanuwar al'amarin wanda yayi dai'dai da jajiberin daurin auransa,  Ya sakko kasa cikin shirin fita idanunsa cikin bakin glass ya 'boye kwayar idonsa dan gudun hango damuwar dake damunsa, yana sanye da kananun kaya as'usul yayi kyau kamar ka sace ka gudu ya sauko ya tarar dasu a palo Innawuro da jama'ar ta sai kaya-kaya suke ga Asiya a gefa anayi mata kitso.
Yana sakkowa mutanan Innawuro suka shiga tsokanarsa, murmushi kawai yayi baice komai ba Innawuro tace"Oh jama'a aure mai gyara mutum babu shakka aure albarka ne dashi duba dan Allah tun tafi a daura auran yasa Hafiz yayi hankali ya nutsu yanzu ma magana bata dameshi ba."  Jama'ar gurin kowa ya shiga tofa albarkacin bakinsa a kan maganarta, shi kuwa Hafiz yasan tana so yayi magana ne shiyasa yayi shuru bece komai ba ya kalli Mommy dake zaune tana kallonsa yace."Daddy ya fita ko."? Tace"Eh tun safe."  Ya shafa sumar kansa a hankali yace."Okey bari naje ofis." Tace."Myson ba kayi break ba wato dai ba zaka cire damuwar dake damunka ba ko sai ka janyowa kanka lalura."

Cikin tausasawa yace."Wai Mommy waye yace dake ina da damuwa ne? dan girman Allah ki daina irin wannan maganar na fada miki babu abinda ke damuna gajiya ce da zurga zurga." Innawuro tace" To idan ba wani abune ke damunka ba me yasa ka rage walwala da wasa da dariya? kowa yasan ai ba haka kake ba, da dane da tuni kana zaune a tsakiyarmu kana wasa da dariya da kowa." Harararta yayi da gefan idonsa yace."Aure ne yasa nayi hankali dama ai kince bani da nutsuwa  saboda haka aurene ya gyara ni." yana gama maganarsa ya kama hanyar fita, Innawuro tace"Oo!! ni kada ka fad'a min ba'kar magana wanda ba'a abin arziki dashi." Uffan bece mata ba ya bude kofa ya fita.
Asiya ta sauke ajiyar zuciya ta sunkuyar da kanta kasa tana kokarin mayar da hawayen dake  kokarin zubo mata.

Koda yaje ofis din ma kasa aikata komai yayi ya dinga juyi kan kujera yana nazarin abinda zaije ya dawo bayyanuwar cikin dake jikin Safna yayi masifar ruguza masa komai na jin dad'in rayuwarsa, Shima baya  shakka ko ko kwanto kan cikin  yasan tabbas zai iya kasancewa nasa ne dan duk maganar da yayi yayi tane domin ya kare kansa, fargaba da damuwarsa shine kada Safna tazo ta tona masa asiri gurin iyayensa, wannan abin kunyar ya bayyana shin wane irin kallo jama'ar gari zasuyi masa.

Titi ce ta bude kofar ofis din ta shigo a hankali take tafiya  ya zuba mata idonsa yana kallonta tare da nazarinta sosai idan ba idonsa ne ke masa gizo ba sai yaga kamar ta rame sai kace irin wacce ta kwanta tayi jinya mai tsayi.......Glass din idonsa ya cire ya cigaba da kallonta har ta zauna kujerar dake fuskantarsa tace"Morning sir." A hankali yace."Morning Titi ya kike ya kwana biyu? me ya sameki kikayi wannan rama haka."?
Miryata na rawa tace"Rashin lafiya nayi ta kwana biyu shine na koma haka!  ya girgiza kansa yana kallonta yace."Me yasa baki kirani a waya kin fada min ba! Kin san kwana biyu banzo ofis ba saboda al'amuran da suke gabana."
Hawaye suka tsinke mata! Tace."Sir ina kwance ko hannuna bana iya d'agawa shiyasa ban kiraka a waya ba,  Da kyar Antina ta kaini asibiti likita ya dubani gwajin farko ya tabbatar mana da cewar ina da ciki dan kimanin wata hud'u.."! a zabure! ya mi'ke tsaye yana kallonta bakinsa na rawa yace.'' Kika ce me."? Itama mi'kewa tayi tana kallonsa da son tabbatar masa da maganar ta mi'ka masa result da fad'in "Likita ya tabbatar min da cewar ina da ciki na wata hud......! Hannunsa ya d'aga mata tare da kauda kansa gefe guda " Bana son ki 'karasa wannan maganar." Yafada cikin wani irin yanayi!! Shuru tayi tana kallonsa Ya jima hannunsa a haka kansa a gefe guda yana tauna le'bansa! kafin yayi wani irin zaman da'baro kan kujerar da ya tashi kansa ya kife kan tebur din dake gabansa yana kiran sunan Allah.

*Astagafirullah Astagafirullah Astagafirullah*

Normal gruop #300
Vip group #600
9/30/20, 7:32 AM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
47
Ya jima kansa a dukufe saman tebur yana jan istigifari kafin ya d'ago kansa idanunsa sun kad'a sunyi jawur duk kammaninsa sun sauya lokaci guda, ido hudu sukayi da Prof ashe lokacin da Titi ta shigo ofis din ta manta bata rufe kofar ba, Gabansa ya fad'i! ganin wani irin kallo da Prof din ke masa, da sauri ya dauki glass dinsa ya sanya a idonsa ya kalli Titi da fad'in "Okey kije an jima zamuyi maganar." Titi ta juya zata fita cikin wani irin yanayi suka had'a ido da Prof dake tsaye yana bin ofis din da kallo tare da yi musu wani irin kallo   mai tattare da manufa, 'Kasa tayi da kanta da sauri! tace"Yallabai good morning." Prof ya amsa babu cikakkiyar walwala a tare dashi! Titi tayi saurin bude kofar ta fita........bayan fitar Titi a ofis din Prof ya taka a hankali ya isa inda hafiz din ke zaune."
Ya kalli tarin takardun dake gabansa yanda ya aje masa su haka ya gansu da alama bai bude yaga abinda ke ciki ba.
Yace." Da alama akwai abinda kake 'boye min dan kwana biyu na fuskanci kana cikin damuwa, tuntuni kazo ofis amma ka gagara aikin komai wad'annan takardun tun jiya suke da kaina na aje maka su na dauka kana zuwa takansu zaka fara  na shigo dan kar'ba naga ko
ta'basu ma bakayi ba."

"Daddy afuwa dan Allah  yanzu dama nake kokarin dubawa.
Prof yace."Me kake tun dazu baka duba ba kafi 'karfin minti talatin da zuwa amma kana tare da Titi a ofis ko da wani abune a tsakaninka da ita wanda ni ban sani ba."?
Da sauri yace."No! Daddy ni babu wani abu dake tsakanina da ita sai mutunci tana girmamani ina girmamata yanzu ma tsayuwar da kaga tayi ina tambayar ta yanayin jikinta kasan tayi rashin lafiya kwana biyu dalilin kenan da ya hanata fitowa aiki sai yau......Prof ya dinga kallonsa a lokacin da yake maganar sai wani rawar baki yake kuma ya kasa had'a ido dashi! alamu duk na rashin gaskiya ya bayyana a tare dashi.
Girgiza kansa yayi ya goya hannu a baya yace." Duk takardun dake gabanka inaso kasa hannu ka cike na cikewa ka bayar akawo min kasan idan gobe akayi daurin aure zamu dauki hutu na sati guda ni da kai shiyasa nake so mu rage aiki sosai."
Da sauri ya soma duba takardun da fadin "Okey daddy kada ka samu damuwa insha Allah zan kawo maka da kaina." Prof ya juya ya fita yana me cike da zargin *DA WANI ABU A 'KASA!* Wanda Hafiz din ke 'boye masa.

Da kyar ya iya ri'ke biron a hannunsa ya soma duba takardar farko yana zufa yana komai yake aiki yana tunanin yanda zaiyi ya fitar da kansa daga cikin wannan masifar da yake ciki Babu shakka! duk wanda yace shiga motar kwadayi to zata sauke shi a tashar dana sani! shin wai wannan masifar da ya fad'a  waye sila? Ko kuwa dai son zuciyarsa ne? *Masu karatu shin waye silar faruwar wannan al'amari? duk da ko wane d'an adam na tafiya da 'kaddararsa mai kyau da mara kyau! amma kuma ta wani gefan wani yakan iya zama silar kaddararka*

Da kyar ya samu ya cike  guda biyar! Ya aje biron hade da ciro hankici ya goge goshinsa, wayarsa ya dauka ya kira Titi yace ta shigo ta sameshi.....Tana shiga ta sameshi yana kaikawo a ofin din...Kallonta yayi yace."Idan na tashi a ofis zamuje a cire cikin jikinki.'' Gabanta ne ya yanke ya fad'i da jin maganarsa yama za'ayi ta yarda a cire cikin nan wanda take tunanin shine zai zame mata garkuwa a gurinsa, Wallahi ba zata yarda a zubar dashi ba.
Tace."Sir gaskiya bazan iya amincewa da bukatarka ba ina so na haihu na raini abinda na haifa."
Cikin wata irin tsawa! da hargagi yace."Ashe baki da hankali Titi cikin shege kike so ki haifa to  wa zaki nunawa d'an kice shine ubansa."!?
Ta nunashi da hannu da fad'in ''Ga kanan ai kaima kasan kaine Ubansa tunda ban ta'ba amincewa da kowane namiji ba sai kai!! A zabure! Yace."Kina so ki jawo min masifa da tozarta kenan addininmu da naku ba'iri d'aya bane dole ki yarda a zubar da cikin n.........Maganar ce ta hard'e a bakinsa ganin Prof tsaye a bakin kofar shigowa kuma dik yaji abinda ke faruwa!!! Cikin  tsawa! mai tattare da borin kunya Yace." Get out malama."! Prof ya kalli Titi dake kuka Yace.''Tsaya kada ki fita." Titi ta tsaya jikinta sai kyarma yake dan kwata-kwata ba tayi tsammanin Yana ofis din ba, Prof ya mayar da kofar ya rufe da key ya juyo yana kallonsu one by one kafin yace."Ku fada min abinda ke faruwa."? Titi tasa kuka tare da zubewa kasan ofis din....Hafiz kuw dira-dira yayi ya kalli Prof din murya na rawa yace."Daddy kawai ka kar'bi takardunka ka taf......Kafin ya rufe baki ya gaura masa wani azababen mari!! "Yi min shuru mara mutunci.''! Hafiz yayi shuru tare da sunkuyar da kansa 'kasa, Prof na zufa ya kalli Titi dake durkushe tana kuka yace." Ciki yayi miki ko."? Hafiz yayi saurin fadin ''Daddy wace irin magana ce wan.....Hannu ya daga masa da fad'in "Idan kana san kanka da arziki kada na sake jin bakinka a gurin nan idan ba hakaba sai na tozartaka." Shuru yayi tare da yin kasa da kansa, zuciyarsa sai wani irin tafarfasa take! tsabar  tashin hankali da fargaba

Prof ya sake maimaita maganarsa yana kallon Titi, kasa magana take sai hawaye dake ambaliya a fuskarta.....Wata irin tsawa Ya buga mata da fadin "Magana nake dake kina ji kinyi shuru nace ciki yayi miki kome? na shigo naji kuna maganar zubar da ciki."
Hannunta ta 'kan'kame! a jikinta tace"Eh ciki ne dani na wata hudu kuma nasa ne shine yace dole sai an zubar."!! Prof yaji kafafunsa na wani irin rawa! gabad'aya ofis din ya dinga juyawa dashi (hajijiya) da kyar ya dafe kujerar dake kusa dashi ya sunkuyar da kansa kasa d'is!d'is gumin goshinsa ke d'iga a 'kasa a yayin da yake nanata kalmar *Innalilihi wa'ina ilaihi raji'un* Ya jima cikin wannan yanayi kafin ya samu sassauci a zuciyarsa ya dago jikinsa na rawa ya kalli Hafiz din da abin duniya ya taru yayi masa yawa, yace."Hafiz wannan shine sakamakon alkairin da nayi maka ko? Zina! kake  da ma'aikatana a cikin company na duk domin ka ruguza min sana'ata kuma ka 'bata min suna a gari da jama'ar dake ganin k'ima da mutuncina!  me nayi maka? Ka aikata sa'bo a maimakon ka tuba ka koma ga Allah kana 'kokarin sake aikata wani sa'bon!  Kayi mata ciki sabida baka da imani kana mata tsawa! kan aje a zubar dashi! Ita da take cristar har tafi ka tunani mai kyau a matsayinka na musulmi kake so ka kashe rai! to bari kaji wannan cikin sai an haifeshi, sai duniya tasan dashi sai ka tozarta ka wukalanta." Yana gama maganarsa ya dubi Titi yace."Watan cikin nawa."? Tana goge fuska tace"Wata hudu ne." Yace."Okey ina son wannan abu  ya zama sirri a tsakanimu kinji ko! ki koma gida kada ki sake zuwa aiki zan dauki nauyinki har ki haihu insha Allah zan kula dake kuma kada ki damu d'an da zaki haifa  d'an Hafiz ne da kin haihu ki kawo masa abinsa sai ya kaiwa uwarsa ta raineshi."
Prof na gama maganarsa yasa kai ya fice daga ofis din cikin wani iri  tashin hankali    gami da nadamar rayuwa.

Bayan fitar Prof daga ofis din Titi ta mike da sanyayyan jiki ta fita daga ofis din, Yana kallonta ta fita ya kasa cewa komai, illah zama da yayi kan kujera ya rufe fuskarsa da tafukan hannayensa, istgifari kawai yake ja kafin ya dan samu nutsuwa ya mike a hankali ya futa daga ofis din.

Prof na ganin sa a ofis dinsa ya daga masa hannu da fad'in "Fice min na daina ganinka a gurin nan."' Hannu ya daga yace."Daddy ka tsaya ka saurar......Mi'kewa yayi a zafafe! ya buga tebur din gabansa yace."Ka fita ko sai naci ubanka."!! Da sauri ya bude kofar ya fita ya koma ofis dinsa,  zagaye ya shigayi a ofis din yana jin wani irin bushewar makogwaro! shikkenan yasan shida kwanciyar hankali sai sanda Allah yaso! Daddy yasan Titi nada ciki ina ga kuma ya samu labarin  abinda ya aikata da matar abokinsa wanda itama ke dauke da ciki wanda ake  zargin nasa ne! wannan tashin hankalin ba komai bane kan wanda zai fuskanta nan gaba.

Yini guda abinda yake yi kenan a ofis din zurga zurga gami da zancan zucci da kuma tunanin neman mafita! Titi zata haifa masa d'an shege Safna ma zata haifa masa d'an shege! Babu shakka bai ta'ba nadamar abinda ya aikata ba sai yanzu

Koda lokacin tashi yayi kasa tafiya gida yayi saboda gudun abinda zaije ya dawo sai da ya bari dare ya tsala tukkuna yana tunanin kowa yayi bacci sannan ya shiga gidan cikin muguwar gajiya da yunwa gami da nadamar rayuwa dan gabadaya daga safe har dare bai kai komai cikinsa ba haka ya yini yana galantoyi yunwa ma baya ji ballanta yayi tinanin neman abinda zaici.
Da mommy yayi arba a zaune a kan kujera tana kallon bakin kofar shigowa,  sai yayi kamar ya koma da baya! amma ina ta riga ta ganshi.
Jiki a mace ya 'karasa cikin palon, lokacin da ya kalli Fuskarta sai da ya kusa faduwa! yayi saurin dafe kujera! idanunta sunyi jawur da alama taci kuka ta koshi gashi duk wannan tausayin gami da jin'kan da yake gani a fuskarta babu shi.
Mirya na rawa yace."Mommy baki kwanta ba."? Ajiyar zuciya ta sauke tace"Da zaka kwana a waje baka shigo ba saboda abin kunya  da ni kuma ba zan gaji da zaman jiran shugowarka ba."! Kasa yayi da kansa yana had'a zufa!
Tace"Hafiz wannan abun kunyar ka jawo mana ko? Ashe zina ke kaika ofis kana so ka tozarta kanka ka torzata mu ko? kasan masifar dake tattare da abinda ka aikata kuwa."? Xubewa yayi kasan kafet wani hawaye mai zafin gaske ya zubo masa a kumatu! cije bakinsa yayi ya rarrafa ya rike kafafunta murya na rawa yace."Mommy ke yanzu dan Allah laifin wa kike gani dangane da faruwar wannan al'amarin? Daddy ne ya jawo min wannan masifar mommy da yayi min aure tun lokacin dana bukata da duk haka bata faru ba! Mommy wallahi daddyne ya jawo min ba halina bane hakan Daddy ne sila sannan kuma ku aje abin a matsayin kaddara ku gafarta min a matsayinku na iyayena  ku tayani addua gurin Ubangiji ya yafe min abinda na aikata na sa'bonsa."
Mommy zuciyarta ta karye hawaye ya sake zubo mata tace"Hafiz idan da akwai kaddara to akwai son zuciya shin me yasa ka kasa fin karfin zuciyarka har ka sake ta kaika ta baro."

"Tsautsayi da 'kaddara ne Mommy bani nayi kaina ba Allah ne yayi ni Mommy ni kaina nasan ina cikin jerin mazaje masu tsananin bukata shiyasa tun ban kai shekarun hakaba na nemi da ayi min aure aka 'kiyi min to tunda na samu Titi tana biyan min bukata shikkena naji auran ya fice min daga rai! ke da kanki zakiyi shedata da gaskiyar maganata."
Mommy shuru tayi duk ta rasa ma wane irin tunani za tayi prof ya shigo ya kare mata cin mutunci dad'inta ma a d'aki yayi mata ita dashi babu wanda yaji! Ya tabbatar mata da cewar ta kwana da shirin ri'ke d'an shege hausawa na cewa d'an kuka shike jawowa uwarsa jifa.
Kallonsa tayi duk yayi firgai furgai yayi wani iri lokaci guda yayi rama! saboda tsananin fargaba da tashin hankali tace"Myson nice zan ri'ke dan Shege a hannuna kuma na goya shi ban ta'ba tunanin wannan rayuwarba." ! Takare maganar cikin rawar murya da sarewa da lamarin.
Ya dago kansa yana kallonta ido jawur yace."Mommy cikin nan fa baza'a haifeshi b.....Kafin ya 'karasa sukaji muryar prof dake saman baranda yana fad'in " Da izinin Ubangiji Sai an haifeshi."! Dukaninsu suka bishi da kallo a yayin da yake kokarin saukowa kasan palon zuwa inda
9/30/20, 7:33 AM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
48
Zuba masa ido sukayi har ya karaso inda suke ya kalli Hafiz wanda kansa ke sunkuya sabida  kunyar abinda ya aikata Yace."Wannan cikin da izinin Ubangiji sai an haifeshi ya taka doron duniya ni da kaina zan fad'a masa ta yanda akayi aka sameshi sabida haka ka kiyaye aikata wani mummunan abu kan yarinyar nan kada ka sake ka dauketa a boye kaje ka kaita asibiti domin cire cikin wallahi mutukar ka sake ka salwantar da cikin nan to sai na dauki tsautsaran mataki a kanka sai na nunawa duniya waye kai sai na wulakantaka na kuma tozartaka a idon duniya."!Ya'kare maganarsa cike da son ya tabbatar masa da abinda ya fad'a zai aikata shi.

Cikin 'kokarin had'iye  abunda ya tsaya masa a ma'kogwaro yace."Daddy kana wata irin magana kamar ta jahilai! shin wai ni na d'orawa kaina wannan 'kaddarar!? Kana ta fad'in zaka tozartani zaka wulakantani kada fa ka manta kaine ummul aba'isin faruwar dukkanin wannan matsalar! Me yasa lokacin da na nemi kayi min aure bakayi min ba? Tun ina yaro na fahimci ni mutum ne me tsananin bukatar mace na kai matakin shekaru ashirin da bakwai a duniya ka kira ni yaro ka kirani mara nutsuwa tunaninka na fad'a maka ban iya komai ba,  ciki kuwa har da mu'amula ta aure Why! Daddy waye ya fada maka hakan!? Kabi son ranka ka kuma tauye min hakki kawai dan kana gadarar kaine ka haifeni sai ka jefani a matsala kuma yanzu abu ya 'baci! ka dinga fad'in munanan lafuza a kaina idan ka tozartani ka wulakantani a duniya kanka ka wulakanta kuma bazan gaji da fad'a maka ba kaine Ummul aba'isin fad'awa ta wannan masifa.........Kafin ya karasa Prof din yayi wani tsalle ya gaura masa mari! kafin ya dawo dai-dai ya sake kifa masa wani a d'aya gefan....."Ni kake kira Jahili Saboda baka da mutumci."! Cikin hargagi yake maganar! Mommy ganin lamarin na nema ya kwa'be sai ta mike tana ri'ke Prof din dake kokarin kaiwa Hafiz din duka yana zaginsa, yace."Zanci Ubanka zan kuma dauki mataki mai tsauri a kanka zaka san waye ni ! Har ni zaka tsaya a gabana kana kirana da jahili kana karkashina kana ci a cikin dukiyata kana rayuwa da alfarmata ina a matsayin uban da ya haifeka kayi min irin wannan maganar! Ni zaka d'orawa laifi saboda baka da mutumci ta'ina na tauye maka hakki da har zakace nine na saka ka a masifa! Son zuciyarka ne ya jawo maka ! Saboda haka ka bud'e kunnuwanka da kyau! kaji wallahi mutukar cikin jikin yarinyar nan ya salwanta sai na baka mamaki kasan halina kasan kuma idan nayi magana babu mai sauya min ra'ayi."
Mommy hawaye take tana rikeshi hade da bashi hakuri da kyar dai ta samu ya hau sama yana masifa da zagin Hafiz din hade da jifansa da mugwayen kalamai Prof idan ransa ya 'baci mantawa yake da komai (Babu shakka bakin iyaye shike bin Hafiz ta inda har Safna tayi galaba a kansa Prof na yawan aibata Hafiz hade da yi masa mummunar kalma Sa'banin Mommy da kullum addua ce a tsakaninsu koda yayi mata laifi sai dai tace Allah ya shirya shi ko prof duk iliminsa da hankalinsa ya mance da abinda Allah ya fada kan cewar iyaye su guji zagi da muguwar kalma kan 'yayansu Dole ne Hafiz ya gagara ya kuma daina shakkarsa da fada masa dukkanin maganar da tazo bakinsa saboda shi ya riga ya d'orashi a kan wannan hanyar.)

Asiya da Farhana ne tsaye saman Baranda duk abinda ke faruwa a kunnansu ko wacce kuka take tana mamakin wannan al'amari! Cikin shege a cikin zuriarsu....Babu shakka wannan lamari yayi masifar tayarwa da Asiya hankali masoyinta ne yayi wa wata arniya ciki gashi Daddy yana rantsuwar sai an haifeshi Innalilihi wa'ina ilaihi raji'un! Gabadaya ji tayi ta tsani duniya da abinda ke cikinta  wani irin mugun haushin hafiz da tsanarsa takeji a cikin zuciyarta anya kuwa zata iya zaman aure da fasiki! Salau salau! ta koma daki  nan ta tarar da Farhana sai gurshe'ken kuka take! Tana ganinta tace"Asiya cikin shege a cikin gidan nan! Hakika banta'ba jin tsanar Yaya Hafiz ba irin yau ya cutar damu ya tozartarmu ya kuma 'bata mana zuriarmu."
Asiya kasa cewa komai tayi ta nufi toilet ta dauro alwala ta fito tasa hijab dadduma ta shimfida ta tayar da sallahar nafila.

Jikinsa babu kuzari ya nufi benansa da kyar ya samu ya bude dakin ya shiga!
Zama yayi kan sofa ya kwance agogon hannunsa, kana ya kwance takalman kafafunsa, hannuwansa yasa ya rufe fuskarsa yana wani irin nishi!  Bakinsa yayi nauyi sosai ta inda da kyar yake iya janyo kalmomin yana fad'a a fili da zucci! Hasbunallahu wanimal wakil! Astagafirullah wa'atubu ilak!! Ya jima yana nanatawa kafin Allah ya bashi damar mikewa, ya nufi toilet ba tare da ya cire kayan jikinsa ba, wanka yayi ya fito  daure da alwala duk da cewar yayi sallahar isha'i tun kafin ya shigo gidan amma yana so ya kad'aice da ubangijinsa domin ya nemi gafara da sassauci a  dangane da wannan ibtila'in daya saukar masa,
Ya jima hannunsa a sama yana addua hade da zubar da hawaye kafin ya rufe da fatihatulkitabi! Ya zame ya kwanta kan daddumar da carbi a hannunsa Lumshe idonsa yayi yana rokon Allah ya dauki rayuwarsa ya hutawa da wannan bakin ciki.
Sosai yake mamakin mahaifin nasa dangane da cin zarafin da yake masa! Yana yawan yi masa gori a kan dukiyarsa, amma babu komai yayi na farko yayi nakarshe insha Allah duk sanda ya sake yi masa gori kan dukiya to shi kuma zai bashi mamaki! zai nuna masa cewar babu kasashe sai rago!  zai ajiye masa komai  nasa  ya fita ya nema da guminsa Allah ke azurtawa ba wani mutum ba.
Hafiz yanda yaga rana haka yaga dare idonsa tarmazai yana tunanin a'lamuran dake faruwa ga rayuwarsa, Asubah ya sakko da nufi tafiya masijid tangadi yake kamar wani dan kwaya tsabar yunwa da rashin kwanciyar hankali, Yana kokarin bude kofar palon Prof ya sauko shima da niyyar zuwa masjid din....Ganin hafiz din  sai ya dauke kansa fuskar nan a murtuke! shima hafiz din babu walwala yace."Barka da asubah! Ko kallonsa baiyi ba ya wuce ta gefansa.....Girgiza kansa yayi yabi bayansa.
To koda suka fito daga masjid din yana kallo suna gaisawa da abokansa sai shima ya matsa domin su gaisa barin gurin yayi Hafiz bai nuna komai ba ya dinga mikawa abokan mahaifin nasa hannu suna gaisawa  da yawa daga cikinsu sai tsokanarsa suke da ango murmushi kawai yake musu.....

Kai tsaye can boysqutars ya nufa domin gaisawa da Innawuro da mutananta nan ya tarar dasu sun girka manya manyan tukwane suna ta girki ga 'katon kasko nan kan murhu sunata suyar nama Towon shinkafa sukeyi da wainar shinkafa da miyar taushe wai abincin 'yan daurin aure! Innawuro tasa aka yanka mata manya manyan raguna uku  da kaji guda goma sai hidima suke abinsu....Koda ya shiga gurin sai suka soma jansa da wasa kamar yanda suka saba duk lokacin da ya shiga gaishesu.....Murmushi kawai yayi musu a sanyaye yace."Ina Innawuro take." ? Munari tace"Yanzu ta fito daga wanka tana daki tana shiryawa.
Kai tsaye dakin ya nufa, nan ya tarar da Innawuro ta cakare cikin atampar daimon tasha jan lallai hannuwa da kafafunta tayi wani kyau da ita abinka da farar bafulatana! ya zauna gefanta da d'an mirmushi a tare dashi yace."Innawuro irin wannan gayu haka? anya kuwa ba zance na fasa dasu ba a daura dake."! Tana dariya tace"Ai dama ni  tuntuni an daura dani nice uwargidansu." Murmushi yayi ya kashingida kan katifa yana kallonta, Tace"A'a ya zaka zo kuma ka kwanta ka tashi kaje ka shirya  yau dai dole kasa manyan kaya ranar daurin auranka ne ba zaka sa wannan shegun 'kanananun kayan daka nacewa ba."!
Yace."Innawuro bani da lafiya zuciyata daf take data tarwatse"
Innawuro gabanta ya fad'i tasha kunu tace"Au! ka shigo ka fad'ar min da gaba a ranar da nake cikin farin ciki ko."? Ya girgiza kansa yana dan lumshe idonsa yace."Innawuro I'm serious bani da lafiya gabad'aya ina ji dama kawai na mutu na huta abubuwa suna damuna ga Daddy ya sakani a gaba ya'ki daukar kaddara."!!
Innawuro taja ta zauna tana kallonsa a tsanake tace"Kaga Hafizu ni ban san wani siriyas ba kawai kayi min abinda ke faruwa  dama tun a kwanaki biyu da suka wuce na fahimci akwai rashin jituwa a tsakaninka da mahaifinka."
Zamansa ya gyara ya rike hannayenta tare da zuba mata idonsa. marairaicewa yayi yace."Innawuro ki fahimci wani abu da kyau! nasan ke ba yarinya bace kuma kin san rayuwa dai-dai gwargwado! Nasan kuma kin san mutum baya tsarawa kansa rayuwa sai irin wacce Allah ya tsara masa! Ni ko ke dukkaninmu akwai irin kaddarorin da Allah Ubangiji ya d'ora mana! Innawuro tawa kaddarar mai muni ce! Allah ya jarrabeni da ita ina kuma rokonsa da ya yafe min kuskurena! bana son kiji komai daga bakina amma ina so bayan kammuluwar daurin aure mutane sun tafi ki zauna da Daddy ki tambayeshi abinda ke faruwa abinda duk ya fada miki ki sameni ki fada min zanyi miki bayanin yanda duk abin ya faru.
Innawuro jikinta yayi sanyi sosai! tace"Hafizu wannan wace irin 'kaddara ce kake magana a kanta! Ni wallahi kasa jikina yayi sanyi duk kuzari na ya ragu! Dan Allah ka fada mi  abinda ke faruwa.
Lumshe idonsa yayi yana girgixa kansa yace."No! ba zakiji komai a bakina ba na dai ce ki tambayi daddy zai miki bayani abinda duk ya fada miki ki sameni ki fada min zan miki bayani dallah-dallah!
Shuru tayi tana kallonsa duk jikinta yayi sanyi! Ya mike yana kokarin fita Asiya da Farhana suka shigo dakin.
Wani irin kallo ya shiga binta dashi tun daga samanta har'kasanta, sunyi kwalliya cikin  super hollond mai kalar sky blue da fari da zanan ganye dinkin doguwar rigane mai tattara daga wuya da dogon hannu sai stones da aka manna jikin atampar hannayenta da kafafunta jan lalle ne wanda yayi jawur dashi dan har ya soma duhu saboda ja  yayinda kitson da akayi mata ya sauke kan kafadarta! ba tayi kwalliyar fuska ba saboda rashin nutsuwa da kwanciyar hankali vasillin kawai ta shafa ta fesa turare tana kallon Farhana na make up sam ba tayi tunanin yi ba! Dauke kanta tayi fuskarta a had'e! Shima sai ya kama kansa! Ya kalli Farhana dake gaisheshi itama dai Fuskarta babu wata cikakkiyar walwala! wannan ya tabbatar masa da cewar sun samu labarin abinda ke faruwa, da sauri yace." Innawuro bari naje na shirya nazo muyi hoton tarihi! "Umm." kawai tace dan ita jikinta ya riga ya mutu da zancan da ya kawo mata
Asiya ta kalleshi ta watsar tana jan 'karamin tsaki! bece komai ba ya fita daga dakin da sauri...

Yana hawa benansa kira ya shigo wayarsa ganin numbar Huzaifa sai gabansa ya fad'i! Ya daga tare da sallama, Huzaifa yace."Hafiz gamu nan nida Ishak zuwa gidanku." Yace."Okey sai kun 'karaso nima wanka zanyi." Huzaifa yace."Okey to shikkenan sai mun iso."
Wayar ya ajiye ya nufi toilet yana cike da tunani  irin kallon da Asiya tayi masa 'dazu girgiza kansa kawai yake yayi wanka ya fito daure da towel a kungunsa.
Gaban mirror ya tsaya yayi shafe-shafensa, kana ya nufi wardrobe dinsa, wata lafiyayyar farar shadda naga ya dauko  yana warwareta daga cikin leda! Babbar riga ce da yar ciki anyi dinki irin na zamani wanda ya dace da shadda!  cikin nutsuwa ya shiga sanyawa a jikinsa, ya sanya links na hannu da wuya ya dauki babbar rigar da tasha wani uban sirfani irin na maza ya sanya, kamar wanda ya saba saka irin kayan ya tattare gefe da gefan babbar rigar ya dora a kafadarsa! tsayawa yayi gaban mirror yana gyara sumarsa!  murmushi yayi ganin yanda ya dawo cikakken namiji kamili mai cika da haiba da kwarjini!  hular zanna bukar 'yar gasken ya dora a saman kansa bayan ya taje tarin sumarsa! Kyau ba'a magana! danshi kansa sai da ya kyasa! ya daura agogon fatar damisa a hannunsa! na dama wanda yatsunsa guda biyu ke sanye da wasu lafiyayyun azirfa masu kyau da tsada! turaruka ya fesa a jikinsa, kana ya zauna gefan gado yana sanya safa! wani rufaffan takalmi naga yana kokarin sawa a kafafunsa  takalmin yayi yanayi dana sarakai! dan har wani gashi-gashi ne a jiki yayi kyau sosai..........Cikin nutsuwa yake sakkowa daga saman benansa.

Mommy da Prof dake tsaye a palon suka bishi da kallo! babu shakka ya burgesu sosai da sosai dan wannan shigar da yayi ta mai dashi kamar wani mutumin arziki waye zaice ga abinda yake lullu'be! Prof ya dauke kansa yana me cigaba da maganar da mommy.
A nutse ya karaso inda suke yace."Daddy barka da asubah." Beyi dai zuciya ba ya sake gaisheshi! ba tare da ya kalleshi ba ya amsa da "barka dai." Ya juya da niyyar fita yana baza babbar riga! shima yana sanye da koriyar shadda wacce akayiwa dinki irin na manya babbari riga da 'yar ciki Hula dara ce a kansa sa'banin Hafiz dake sanye da zanna bukar! Dukkaninsu suka bishi da kallo! Har ya fita.
Hafiz ya kalli Mommy a nutse yace."Mommy an tashi lafiya."? Ta amsa babu walwala sosai a tare da ita.
Kallonsa tayi lokacin da yake kokarin fita tace"Myson kayi break fast ko kuwa."? Ya tsaya yana dan shafa fuskarsa yace."Mommy rabona da abinci tun safiyar jiya." Tace."To dawo ka karya sai ka fita." Baiyi mata musu ba ya dawo ya nufi daning ya zauna......Karin kummalon take hada masa ba tare da tace masa komai ba! yayin da shi kuma sai kallonta yake yana so yayi magana amma ganin babu fuska yasa yayi shuru da bakinsa.

Tana gama had'a masa ta bar gurin, kallo ya bita dashi har ta fita daga palon ta nufi can masaukin su Innawuro.....Cikin rashin jin dadi yayi break din ya mike yana kallon agogonsa ya fita.....Huzaifa da Ishak! ya gani kusa da daddy da abokanansa suna gaisawa kamar wasu mutanan kirki suma sun shirya cikin manya kaya shadda milk mai kyau da tsada!
Yakarasa inda suke cikin nutsuwar da Ubangiji yayi masa ta lokaci kankani ya shiga gaishe da abokan daddy din da mahaifin Huzaifa alh Almustafah dake kusa da daddy a tsaye!......To su kansu abokan nan Prof din sunyi mamakin ganin Hafiz din haka yayi musu masifar kwarjini fiye da yanda suke tsammani! Daddy kam kallonsa kawai yake yana fadin "Allah a fili fir'auna a zucci.

Motoci abokanan daddy suka soma shiga domin tafiya! Huzaifa da Ishak da Hafiz suna tsaye suna magana a gefe guda, Asiya da Farhana suka fito daga boys qutors!  Huzaifa ne ya kura mata ido tun daga nesa yana wani sud'e le'bansa! Da sauri Hafiz ya juya yana kallon Bayansa! Sai yaga abinda huzaifan ke kallo Asiyace babu mayafi ita da Farhana sun fito daga gurun Innawuro! Cikin 'bacin rai! yace."Muna iya shiga mota mubi bayansu tunda sun tafi." Huzaifa ya shafa siririn sajensa yana lumshe idonsa yace."Allah ya kai damo ga harawa abokina yarinyar can tayi masifar haduwa wallahi!." Ishak  da bai san abinda ke faruwa ba yayi saurin kallon gefan da huzaifan ke kallo, sai yasa dariya shima yana shafa kansa yace."Guy na lura fa duk kafi mu kamuwa kan beb d'in nan kasan dole ka bari mai gayya mai aiki ya fara bud'e mana hanya tukkuna dan daka ganin yarinyar budurwa ce."!
Hafiz ya bud'e baki zaiyi magana su Asiya suka 'karaso gurin! shan kunu tayi sosai! shima Hafiz din ya murtuke fuska ya bude mota ya shiga ya zauna!
Huzaifa sarkin zulama ya kanne mata ido da fad'in "Amaryarmu kinyi kyau babu gaisuwa kenan."!? Ko kallonsu ba tayi ba  ta ri'ke hannun Farhana domin su wuce! Farhana ta dan tsaya suna gaisawa dasu! ganin haka yasa tayi gaba abinta, kamar wasu mayu suka bi bayanta da kallo duk a kan idon Hafiz dake zaune a mota kamar zuciyarsa zata babbake saboda kishi da bakin ciki ya godewa Allah ma da ya sanya yarinyar kintsatstsiya ce baya tsammanin zata yarda su cimma munufarsu a kanta......Huzaifa da Ishak basu dauke idonsu daga kan Asiya ba har sai da su kaga tayi nisa sosai! sannan suka sauke ajiyar zuciya! Farhana ta dinga mamakin al'amarin, jikinta babu kwari ta bar gurin  su kuma suka bude mota suka shiga Ishak ne ke driving Huzaifa da Hafiz na bayan mota.
Sai da sukayi nisa da tafiya Huxaifa ya kalli Hafiz yace." Guy baka tambayeni ya mukayi da Safna ba."! Hafiz ya dan murza goshinsa yace."Inaso muyi maganar da kai a waya abubuwa sun sha kaina wallahi ina fatan dai an zubar da cikin."
Huzaifa yayi wani murmushi cike da takaici yace."Ta tsaya gardama ita baza'a zubar ba kawai na saketa saki uku kuma nace  tun wuri ta nemi uban d'anta dan ni da kai babu wanda zai kar'ba! idan tace zata d'aukaka 'kara kuto to ina da kudin da zan sanya a daureta muddun ranta! nasan wannan hukucin dana yanke a kanta zai daga mata hankali taje ta zubda cikin ta huta."

Hafiz yace."Guy da kasani baka saketa ba haba saki uku yayi yawa ina laifin daya idan ta yarda da abinda kake so sai ka dawo da ita tunda saki daya kayi mata amma kayi mata saki uku yanzu ai maganar komawa a cigaba da zama ta kare."
Huzaifa yace."Kai rabu da ita Nagaji dama da ita, tunda Allah yasa yanzu zamu sake samun sabon gurun hutawa har guda biyu me zanyi da wata Safna taje ta 'karata." Hafiz yayi shuru kawai domin dai bashi da tacewa akan wannan al'amarin sai abinda Allah yayi tabbas dama hausawa na cewa wanda ya siya rariya tilas ta zubar masa da ruwa.

Cikin wannan yanayin suka isa gurun daurin auran da ya cika makil da manya manya mutane 'yan kasuwa 'yan siyasa manya manyan 'yan boko abokan Prof duk sun hallaci gurun, kana gani kasan daurin auran d'an gata akeyi Prof sai hada hada yake da jama'a fuskarsa kamar gonar audiga! Hafiz da abokansa suka samu guri suka zauna a cigaba da gudanar da aurin aure...........Auran Ummi aka soma daurawa kan sadaki dubu hamsin  sannan aka daura na Asiya itama da sadaki dubu hamsin, daga nan kuma sai aka shiga gaishe-gaishe maroka suka soma aikinsu....

*Yau nayi muku typing mai tsayi mybe ba zaku samu na dare ba*


Normal group #300
Vip gruop #600
9/30/20, 8:03 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
49
Hafiz ganin hankalin daddy ya dauke gurin gaishe-gaishe da jama'a kawai sai ya umarci su Huzaifa dasu bar gurin, aikuwa hakane ya kasance barin gurin sukayi ba tare da kowa ya ankara ba, Prof ya juyo yana kallon gurin zaman hafiz din kawai sai yaga wayam! ya dinga dubashi cikin jama'a bai ganshi ba daga shi har abokan nasa, hakan ya tabbatar masa da cewar ya gudu! humm! mara gaskiya dai ko a ruwa gumi yake gabadaya ya lura dashi ya kasa sakewa a gurin  hada ido ma baya son yayi dashi.

'Bangaran Ummi kuwa hidima suke sosai da kawayenta sun cika gidansu Ummi taci kwalliya sosai har ta gaji fatar jikinta sai sheki takeyi tayi lallai da gyaran gashi tana sanye da  les wanda yayi mata kyau sosai......tana cikin walwala da farin ciki mussaman da taji yanda kawayenta ke zuzuta gidanta dan sunje sunga gidan kuma sunga irin yanda Prof yasa aka k'awata gidan, sai dukkaninsu suka dinga kwadayin ganin hafiz din suna so suga irin mijin da kawarsu zata aura  dan gaskiya abin ya burgesu mutuka! Ummi kuwa cikin alfahari ta shiga kiran Hafiz din a waya domin ta kirashi yazo su gaisa da kawayenta.
Hafiz na kwance a bed abinda duniya yayi masa yawa, Huzaifa da Ishak na zaune kasan kafet suna ciye-ciye gashi sun cika masa daki da kad'e-kad'e! shi da zasu tafi su barshi  shi kadai haka yafi so  dan wannan zaman nasu a tare dashi bai da amfani.....Yana ganin kiran Ummi ya mike zaune yana duba wayar da kamar kada ya dauka sai kuma zuciyarsa tace masa Yanzu Ummi a matsayin matarka take ka dauka kaji ko tana da uziri! Ya dauki wayar yana gyaran murya a nutse yace."Ummi ya akayi."! Da jin wannan furucin nasa gabadaya sai suka maida hankalinsu kansa, Ummi ta makale murya da fadin."My love kawayena suna san ganinka dan Allah kazo ku gaisa dasu kuma ya maganar dinnar din."? Ajiyar zuciya ya sauke a hankali yace."Ummi ki basu hakuri dan Allah dan gaskiya ba zan iya zuwa yanzu ba, bayan daurin aure zazzabi ne ya rufeni ina gida a kwance ki fada musu ma hadu dasu gurin dinnar da daddare."
Ummi ta marairaice fuska tace"Wayyo sahibi baka da lafiya ashe! Allah ya sawake insha Allahu ina zuwa gidanka zaka samu lafiya dan nasan abinda ke damuna shike damunka."
Haushi maganarta ta bashi ya lura da Ummi sam bata da nutsuwa, kashe wayar kawai yayi ya aje ba tare da yace mata komai ba.

Huzaifa ya kalleshi yana dan sosa kansa yace."Me zai hana ni da Ishak muje gidan su Ummi din muga yanda suke gudanar da harkokinsu koda tana bukatar wani  sai muga abinda za'ayi." Shuru yayi yana auna maganarsa shi dai yasan kudin da ya bawa Ummi sun isheta hidimar biki har suyi ragowa ma, dan haka kawai sai ya bagarar da maganar Huzaifan, Ishak Yace."Hafiz ina ganin damuwa a fuskarka fa kawai shuru muke maka amma mun fahimci har yanzu kana shakku akanmu da matanka shin wai mu ba mutane bane ko kuma bamu san ciwon kanmu ba muka dauki matayenmu muka mallaka maka halak malak! amma ranar ramuwa tazo kana wani kauce-kauce wa zaka nunawa son kai! kai kanka kasan duk wanda yaci ladan kuturu dole yayi masa aski dole sai mun hau kan  matayenka kamar yanda kakewa namu hawan 'kawara."

Hafiz ya mike zaune fuskarsa a cukune ya dagawa Ishak hannu a sar'ke yace."Ishak dan Allah mu daina wannan maganar ta isa haka! ban hanaku zuwa inda Ummi take ba kuje. ni dai ba zani ba.''Komawa yayi ya kwanta yana lumshe idonsa
Huzaifa da Ishak suka bishi da wani irin kallo na mamaki! mikewa sukayi suka fita daga dakin rayukansu duk a 'bace! babu shakka Hafiz mugun butulu ne wai su yake nunawa iko akan matansa bayan shi ya gama more nasu matan tabbas ba zasu yarda ya shasu basillah ba sai sun ramawa kura aniyarta.

Suna fita daga dakin ya mike zaune dafe kansa yayi da hannunsa na dama yana nazari! da sauri ya dauki wayarsa ya shiga neman numbar Ummi bugu daya tayi ta dauka.
Yace."Ummi  su Huzaifa zasu zo ki kama kanki bana son rashin nutsuwa kuma kada ki sake daya daga cikinsu ya kusance ki ki tsaya nesa dasu har su gama abinda ya kawosu su tafi."
Ummi tace"To tana mamakin maganarsa, kashe wayar yayi yana sauke ajiyar zuciya Addua yake Allah yasa Ummi ta kama kanta kada ta bari abokansa su samu galaba a kanta.

Mikewa yayi ya cire babbar rigar jikinsa, ya aje kan bed ya sauka kasa nan ya tarar da Mommy ita da kawayenta sunci kwalliya sai abinci suke ci ana gaishe-gaishe! cikin sakin fuska ya shiga gaishesu!
Hjy Nana tace"Ashe ma angon na cikin gidan bamu sani ba." Mommy tace"Ni kaina ban san yana ciki ba sai da naga sakkowar abokansa....Yace."Mommy na jima ai bayan daurin auren gida muka dawo nida su Huzaifa." Tace"Eh yanzu naga sun sauko nayi nayi su zauna akawo muku abinci sukace sauri suke." Murmushi yayi yana kokarin kauda damuwar fuskarsa yace."Mommy ni kisa a kawo min abincin yunwa nake ji."

Tace."To bari nasa Asiya ta kawo maka." Mikewa tayi shi kuma ya koma benansa ya zauna yana jiran a kawo masa abincin..........Tura kofar dakin tayi ta shiga da sallama ciki ciki a bakinta,  shima ya amsa ciki-ciki yana me zuba mata idonsa.
Taje ta ajiye masa kayan abincin inda ya saba zama  ta juya da niyyar fita ya kira sunanta.
"Asiya."" Tsayuwa tayi ba tare data juyo ba. Yace."Kizo ina so Nayi magana dake." Tayi kamar kada taje sai wata zuciyar tace ''Kije kiji me zaice miki duk abinda zai fada miki yaudarace.'' Ta juya a nutsa taje ta tsaya masa aka!
Ya dinga kallonta tin daga samanta har 'kasanta yarinyar naso ta wuce gona da iri  shin meye abin daukar zafi kan abinda be shafeta ba.
Zumbura baki tayi tace"Meye haka kace zakayi magana dani kuma ka saka min ido kamar zaka cinye ni."!

Hannunta ya fizgo da karfi ta fad'a jikinsa! matse bakinta yayi ya  dinga lugwigwita mata le'be.
Kuka tasa tana turesa daga jikinta ya saketa ta mike tsaye tana gyara daurin dankwalinta, hawayen fuskarta ta goge ta kama hanya zata fita
Hannunta ya sake rikewa ya janyota ya tsayar da ita inda take! shima mikewa yayi tsaye ya tsaya daf da ita.
Kasa tayi da kanta saboda tsoransa da ya kamata
A hankali yace."Kin san halin masifar da nake ciki kuwa ? zaki 'kara min wani! Ina miki magana kina ja min tsaki da murguda baki!  ke gaki mara kunya ko."? Dauke kanta tayi ranta idan yayi dubu ya b'aci! tace"Ai dama hausawa na cewa duk wanda ya siyi rariya yasan zata zubda ruwa."
Ya jima yana kallonta kafin yace."Me kike nufi da wannan maganar taki."?
A dake! tace" Kana cikin damuwa waye ya saka ka a ciki? son zuciyarka ne ya janyo maka kuma gashi ya kai ka ya baro."

Ya dan tura le'bansa a baki yana cizawa yace."Kina nufin dai ba zaki rarrasheni ba a matsayinki na matata  ko."? Ta watsa masa harara da fadin'' Nice na aike ka aikata haram?  da zan rarrasheka, lokacin da kake kan ganiyarka kake jin dadinka duk wanda zaice maka ka bari ba zaka bari ba,  koda  kuwa har da iyayenka!  ina so kasan da cewar duk mutumin da yabi son zuciyarsa yaje yaji dadin duniyarsa to babu shakka ubangiji sai ya jarrabeshi."
Ya marairaice fuska yace."Bakya tunanin haka kaddara ta take da kike wannan maganar, shin kin san yanda nake ji a cikin zuciyata kuwa! ko kina tunanin Ubangiji ba zai gafarta min ba mutukar ya yarda da tubana."
Tace"Babu wani bawa da ya isa ya shiga tsakin bawa da Ubangijinsa Allah gafurur rahimu ne zai iya yafe maka duk abinda kayi na sa'bonsa

Ya tsira mata idonsa a hankali yace."Me yasa kin san da haka kuma kika dauki lamarin da zafi uhum?  ko wane bawa akwai kaddararsa, dan haka ku daina ganin laifina haka Allah ya tsara min rayuwata."

Fashewa tayi da kuka tace"Kaga Yaya Hafiz ni wallahi bazan 'boye maka ba kwata-kwata yanzu bana sonka dan dai babu yanda zanyi ne yasa na bari aka daura auran nan amma sam bana jin zaka samun zaman lafiya dani! na tsaneka na tsani mugun halinka."!! Jikinsa ya shiga kyarma jin abinda take fada a kansa! Yace."Ni ne bakya so Asiya me nayi miki."? Kai tsaye tace"Kai d'in fasiki ne kuma mashayi bana ra'ayinka gabadaya auran namiji irinku akwai wahala." Tana gama fadin wannan magana ta tureshi da karfi ta fita daga tsakinsa  hanya fita ta nufa tana goge fuskarta, Hafiz ya bita da kallo tamkar wani soko har ta fita daga dakin.

Zama yayi cikin sanyi jiki yana jin sautin muryata lokacin da take furta masa kalmomin da suka kusa sanyawa kwakwalwarsa ta buga, gumi ya dinga had'awa jikinsa na wani irin rawa tsabar tension gami da damuwa ya sanya kansa ya dinga juyawa( Hajijiya) sai kawai ya zame ya kwanta kan bed din hade da takure jikinsa guri guda yana nanata innalilihi wa'ina ilaihi raji'un a cikin ransa.

***
"Anti  please ki kyale maganar zubar da cikin nan  tunda dai mahaifinsa yace zai dauki dawainiyarmu dani da babyn da zan haifa banga amfanin zubar dashi." Titi ce ke wannan maganar cikin marairaicewa tana rike hannunta 'yar uwata Elizabeth wacce ta zame mata uwa da uba kasancewarsu marayu 'Yan asalin Enugu ne bayan mutuwar iyayansu suka baro sauran 'yan uwan mahaifansu da suke can Inugu suka tawo arewa domin neman kudi."
Elizabeth ta wanka mata mari wanda ya sanya hancinta ya fashe cikin masifa tace"Ashe baki da hankali kike wannan maganar? ashe kina so mu koma gida 'yan uwa su tsanemu akan abin kunyar da kika aikata, to bari kiji na fada miki komai abinki sai an zubar da cikin nan babu ruwana da maganar da mahafin Hafiz din yayi akan cikin zubar dashi za'ayi kuma mu cigaba da kar'bar kudi daga gareshi muna yaudararsa." Titi ta kwanta kasan dakin tana wani irin kuka had'e da rike mata hannuwanta tana fadin "Tana son d'anta ita bata so a zubar da cikin. Aikuwa Elizabeth ta fusata! sai kawai ta hau jibgarta tana tattaka ruwan cikinta. tana zaginta da turanci da fadin " Kafin ta jawo mata abin kunya cikin dangi to gwara ta kasheta tasan ita ta kasheta

****
"Lallai ma Safna to wai yanzu kina so ki tabbatar min da cewar ba zaki zubda cikin nan ba kenan." Safna ta kalli Saratu cikin nadamar rayuwa tace"Kin san Allah Saratu  ba zan zubda cikin nan ba sai na haifeshi nifa yanxu na tuba na fahimci rayuwa! idan na mutu garin zubda ciki naje na cewa Allah me? Gwara kawai na bari na haihu  dan ban san abinda Allah ya lullu'be ba zan cigaba da neman gafara gurun Ubangijina."

Saratu ta sauke ajiyar zuciya tace"Ai shikkenan tunda kina ganin haka shine dai-dai da rayuwarki ni 'yar kallo ce tinda kin 'ki daukar shawarata shikkenan yanzu idan kin haihu  tsakanin mutum uku waye Uban d'an naki.? Safna tayi shuru tana tunani kafin tace"Da dai ina tunanin na Hafiz ne amma tinda mamana tace a bari a haihu aga dawa babyn yake kama sai a tantance ko na waye."

Saratu tace"To wannan ma shawara ce me kyau to ni dai sai dai nace Allah ya rabaku lafiya." Mikewa tayi da niyyar tafiya tana gyara mayafinta
Safna ta mike ta rakata har soro sannan ta koma cikin gidan.

Su Huzaifa zuciya sukayi da abinda Hafiz ke musu suna ganin idan basu nuna masa fushinsu ba to zai cigaba da raina musu hankali dan haka sai kawai suka yanke shawarar watsar dashi, amma kuma suna nan da kudirinsu na ramawa kura aniyarta.

Zazzafan zazzabi ne ya rufeshi tun bayan fitar Asiya daga dakin, har kusan magariba bai sakko ba dan tuntuni mutanan Mommy kowa ya watse an gyara gidan tas!
Mommy ta sakko daga sama tana kallonsu Asiya ita da Farhana dake zaune a palo suna hira.
Tace"Farhana Hafiz kuwa ya sakko tun dazu hankalina na kansa shuru anya kuwa lafiya ga magariba ta gabato." Farhana tace"Wai dama Mommy Ya hafiz na gidan nan."? Tace"Eh mana tun bayan daurin aure da ya shigo be futa ba."
Ta kalli Asiya a nutse tace"Kije ki dubashi idan bacci yake ki tasheshi magariba tayi." Jikinta a sanyaye ta mike ta nufi benansa.

Ruf da ciki ta hangoshi kan bed ya takure jikinsa sai wani irin kyarma jikinsa yake! ta karasa ta tsaya kansa tana kallonsa!  gani tayi jijiyar saman goshinsa ta fito rad'a-rad'a! yayinda ya bude idonsa ya kalleta sai da ta razana ganin kamar kwayar idonsa ta zama gwarwashin wuta saboda ja."
Tace."Mommy tace"A tasheka saboda gabatowar magariba."  hannunsa ya mika mata a hankali yace."Ki taimaka min bani da lafiya."!
Taji gabanta ya fadi aiko bai fada ba ga alamu nan sun nuna gaskiya bashi da lafiya da gaske!
Sai ta mika hannunta ta rike nashi a hankali ya dan jata ya mike zaune!  hannunta ya dora saman goshinsa yace."Kaina ne ke ciwo tun bayan fitarki a dakin nan nake jin zuciyata na wani irin abu idan kuka kashe ni kun huta."
Ta cire hannunta dake saman goshinsa a sanyaye tace"Sannu Allah ya sawake amma ina so in sanar maka da cewar babu mahalukin da ya isa ya kashe wani idan ba Allahn da ya halliceshi ba dan haka kama daina irin wannan maganar."

Ba tare da yace mata komai ba ya rike hannunta ya mike tsaye! tangadi! yake kamar wanda yasa kayan maye! ganin zai fadi yasa ta dan rike kafadarsa suka nufi toilet
Ganin yana alwala da kansa yasa ta fito ta tsaya tsakiyar palon tana kalle-kalle! idonta ya sauka kan kayan abincin data ajiye masa dazu zuwa tayi ta buda ta gani ko loma daya baici ba! Tana cike da mamaki! ya fito yana matse fuskarsa da hannunsa.
Tace"Yaya Hafiz wannan abincin ai baka ci ba ya zaka dinga zama da yunwa."
Ya kalleta da mamaki a tare dashi yace."Ki gama zagina da fada min dik maganar da ki kaga dama kuma kice na samu nutsuwar cin abinci maganganun da kikayi min a dazu sun rugaza min duk wani farin cikina  babu komai Allah ya had'ani da meso na."
Ta'be bakinta tayi za tayi magana taga ya juya ya tada sallah." Sai tayi nufin fita daga dakin wayarsa ta shiga ringing  tana dubawa taga  my wife Ummi. Gabanta ya fadi matata Ummi kenan sai ta ajiye wayar zata fita wani kiran ya sake shigowa ta dauka dai tana tunani  kishine makare a cikin zuciyarta, daga wayar tayi ba tare da ta ankara ba, aikuwa taji muryar Ummi na fad'in "Mylove  duk mun shirya dani da kawayena muna jiran zuwan motocin ku dan Allah kazo kaga kwalliyar da nayi maka kafin tayi sanyi." Kashe wayar tayi ta ajiye masa abarsa ta sauka kasa ranta a 'bace kasa zaman palon tayi sai ta haye benansu tayi kwance a bed tana rawar dari kishin ummi na nema ya zuba mata zazzabi

Abinci ya daure yaci bayan ya idar da sallah ya samu yasha magani ya sauko kasa lokacin Ummi ta sake kiran wayarsa yana saukowa daga stpes yana amsawa da fadin "Ummi kuyi hakuri dan Allah zan turo motoci a dauke ku kuje kuyi dinnar din ni bazan samu damar zuwa ba saboda bani da karfin jiki gabadaya yau yini nayi da zazzabi kada ki damu insha Allah gobe muna tare."
Ummi taji kamar ta dora hannu aka wannan wane irin wulakanci ne  wanda hafiz ya shirya mata! sai da ta tara mutane sannan zaice bashi da lafiya gashi taci burin zuwansa kawayenta su ganshi shine zai mata wulakanci, za tayi magana yace."Kada kice komai Ummi  zan turo abokaina Huzaifa da Ishak insha Allah zasu tsaya kan komai! amma ina fatan baki mance gargadin da nayi miki dazu ba."
Cikin sanyi jiki da sanyin murya tace"Shikkenan Allah ya sawake." Kashe wayar tayi ta nemi guri ta zauna jikinta dik a sake kawayenta suka kewayeta suna tambayarta abinda ke faruwa, sai kawai ta fashe da kuka.

Hafiz yayi ta kiran Huzaifa da Ishak a waya basu dauka ba, yaji haushi sosai kuma ya gane fushi suke dashi! dan haka kawai sai ya rabu dasu yasan tilas idan sun gama fushin zasu nemeshi.

To a takaice dai dinner din da ba'ayi ba kenan Ummi taci kukanta ta koshi magauta nayi mata dariya! Wasu na cewa dama guy baya sonta itace ke sonsa ai gashin sunga komai dan haka sai ta daina d'aga musu kai ta auri mai kudi.....Anti Jamila ma taji haushin wannan abu ranta a 'bace ta kira Hafiz zata zazzaga masa masifa ya kashe wayarsa, sai kawai ta kira Mommy tana yi mata korafi Mommy tace"Jamila abar maganar dan Allah zuwa dinner bashi ne albarkar aure ba, Nida Hafiz muna cikin matsala duk sabgar bikin nan da akeyi anayi ne kawai amma zuciyoyinmu babu dadi! Hafiz  Da gaske yake bashi da lafiya dan da yana da lafiya na tabbatar zaiyi komai da duk abinda kuke so." Anti Jamila ko gama sauraran maganar Mommy din ba tayi ba ta kashe wayarta a ganinta Mommy na goyuwa da bayan d'anta shiyasa ta amince ya watsa musu 'kasa a ido ita kanta taci burun zuwa gurin dinner din nan ko dan sabida 'yan uwan kishiyarta da kuma 'kawayenta dake mata kallon banza amma sabida tsabar bakin ciki zasuyi musu wannan wulakancin to meye amfanin auran zumuncin tunda kowa na nuna son nasa a fili.

Washegarin ranar aka kai Ummi gidanta dake sharada kwanar ganduje tabbas gidan ya tsaru kuma ya 'kayatu dan komai na jin dadin rayuwa Prof yasa masa a ciki kayan abinci  a store kamar zasuyi magana, Anti jamila saboda rashin kunya har da ita gurin kai Ummi gidanta sai wani d'aga kai take tanayi wa 'yan uwan kishiyarta kallon banza, su dai dariya kawai suke mata saboda sunsa farin shiga ce su me kuma za'a nuna musu na arziki.

Bayan mutane sun watse Ummi taje ta sake wanka ta shirya jikinta cikin wata atamfa ta shafa wani masifaffan turare mai kamshi a jikinta, zama tayi gefan gado tana jin yanda yanayin jikinta ke sauyawa hakika ta banki maganin mata sosai dana hausa dana bature  shiyasa motsi kad'an za taji gabanta na motsi Allah Allah take Hafiz ya shigo gidan su kashe boss din gabad'aya ta gama tsumuwa.

Hafiz sai kusan karfe tara da wani abun ya sauko tsaf dashi cikin shadda wagambari sky bleu  besa hula ba sai dai ya gyara gashin kansa! kafafunsa sanye da takalmi mai gidan yatsa ba'ki,  kana hannunsa na dama daure da agogon fata shima baki.....Duk suna zaune a palo har Innawuro bata tafi ba tukkuna.
Tace"Ashe dama baka tafi ba Hafizu ka bar yarinyar mutune cikin wannan katon gidan." Ya zauna hannun kujerar da take zaune! a nutse ya kalli Prof da ya wani dauke kansa, Yace."Daddy barka da dare." Ba tare da ya kalleshi ba ya amsa da barka dai." Hafiz ya dauke kansa daga kallonsa ya kalli Innawuro yace."Zo ki rakani muje siyan baki." Tace."Ina abokanka suke."? Murmushi yayi yana sane dan ya cuzgunawa Asiya rai yace."Sunanan ba zani dasu ba saboda ina kishin su gane min matata shiyasa nake so ke ko Farhana wani ya rakani." Innaworo tace"Sannu me kishi! da tsohuwar zuma dai ake magani."
Murmushi yayi ya mike tsaye yana duba agogon hannunsa ya kalli Mommy a nutse yace."Zan tafi kiyi min addua Allah ya bani d'an sinna a wannan daran." Gabakidaya har Prof din suka kalleshi! Kansa ya shafa yana murmushi yace."Naga duk kun zuba min ido ko addua ta ba me kyau bace."? Mommy jikinta a sanyaye tace"Dallah jeka bana son neman magana Allah ya sanya alkairi." Yana dariya ya juya yana tafiya yana fadin ."Na zama mara gata da galihu saboda kawai Allah ya jarrabeni kowa ya d'auki tsana da 'kiyayya ya d'ora min Allah ka had'ani da masu sona a duk inda suke."
Wad'anda suka san dasu yake maganarsa sai jikinsu yayi sanyi mussaman Asiya da taji hawaye na kokarin kufce mata.


Normal gruop #300
Vip gruop #600
Accont numbar......0542382124......Binta Umar gtbank....Idan katin waya kike so ki tura to ki sameni ta wannan numbar a Whasap
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*

*Kada ki karanta min littafi baki biya ba, Kika futar min da book keda Allah.  Ka/ki hada min da decoment na wannan book din Allah ya isa.*
9/30/20, 8:04 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
50
Hafiz na fita Innawuro ta kalli Prof da kansa yake a sunkuye tace."Ali ina son magana da kai dama ina so komai ya lafa ne sai mu tattauna." Prof ya kalleta a nutse yace."To Innawuro ina sauraranki."
Mommy ta mike ta bar gurun to
Ganin Mommy ta bar gurun ya sanya su Asiya da Farhana suma  mikewa suka bar gurun.....Innawuro ta kalli Prof cikin nutsuwa tace"Jiya Hafiz yazo min da wata magana wacce na kasa fahintar inda ta dosa, nayi-nayi dashi yayi min bayani yace." Wai kaina yafi dacewa daka fad'amin maganar, wannan dalilin ya sanya nace to bari na tambayeka kafin in tafi Allah yasa dai alkairi ne dan duk jikina yayi sanyi tun kafin naji komai."

Prof ya zare gilashin dake idonsa yana kallon Innwuro! sam bai so Hafiz ya fada mata abinda ke faruwa ba saboda yasan halinta  rikitaciyar macace mybe ta bada goyon bayan zubar da cikin duk da tasan hakan ba dai-dai bane.

A nutse yace."Innawuro wannan maganar banso tazo kunnanki ba amma tunda ya riga ya fad'a miki to tilas na warware miki abinda ke faruwa." Innawuro ta gyara zamanta sosai tana sauraransa, Prof ya shiga zayyane mata abin kunyar da Hafiz din yake aikatawa a bayan fage  shine harda yiwa wata cikin shege.

Innawuro ta dinga kuka tana salati da salallami tace"Yanzu abin kunyar da yaron nan zai jawo min kenan a cikin zuriata cikin shege d'an zina Innalillahi wa'ina ilaihi rajiun! amma dai wannan yaron ya cucemu." Prof yace."Dan Allah Innawuro ki daina kuka kada ki jawowa kanki wani ciwo na daban saboda nasan dole hankalin ki ya tashi shiyasa na'ki fad'a miki abinda ke faruwa." Ta katse shi da fad'in "Ai da baka fad'a min ba daka munafurce ni kuma bazan ta'ba mancewa da kai ba, Wato kai yanzu ka amince a haifar maka d'an zina a kawo maka gidanka! shin da wane ido zaku kalleshi idan ya girma? To idan na isa da kai  ina umartaka da kayi maza kasa a zubar da cikin dan bazan lamunci baragurbi cikin zuria taba."

Prof ya goge gumin goshinsa yace."Innawuro mutukar aka zubda cikin to dukkaninmu sai mun shiga cikin fushin ubangiji! Allah ne ya halliceshi kuma shine yaga damar samar dashi ta wannan hanyar! dan haka bana so muyi wa Allah shishshigi kan lamarinsa! Duk d'an da za'a haifa bamu isa mu cireshi daga cikin zuriarmu ba kuma d'ane d'an hala'k! sai dai ace ba'a sameshi ta hanya mai kyau ba."

Innawuro ta goge hawaye tace"Yanzu dai kana so kayi min taurin kanka daka saba ko? Na baka umarni ka 'ki kayi abu kana kawo min qabli da ba'adi cikin nan beyi kwari ba Allah ba zai tuhume mu da laifin me yasa muka zubar ba tunda dai ba'a busa masa rai ba."

Prof ya dafe kansa yana girgiza kai! yasan dama dole sun kai ruwa rana da ita saboda dama can ita tafi bawa Al'ada muhimmanci a kan addini.
Yace."Innawuro waye ya fad'a miki cewar Ubangiji be busa masa rai ba? dan Allah kiyi hakuri a bar maganar nan saboda bana so mu shiga hurumin Ubangiji! wanda hakan zai janyo mana fushinsa!  mu hakura mu barwa Allah ikonsa."

Ta kama bakin zaninta ta fyace majina tana girgiza kanta tace"Wannan abin kunya har ina? nasan yau ai yanda naga rana haka zanga dare har na mutu ba zan manta da wannan abun ba." Prof ya shiga rarrashinta gami da kwantar mata da hankali da kyar ya rarrasheta taje ta kwanta tana kukan bakin ciki da takaici.

Hafiz kafin ya shiga gidansa sai da ya tsaya bakin titin kwanar gandunje gurun masu siyar da kaji ya siyi lafiyayyu guda biyu sannan ya nufi gidan, tamkar ba ango ba haka ya shiga gidan shi kad'ai hannunsa rike da ledoji guda biyu.

Ummi ta mike da sauri ta tareshi tana kar'bar ledojin hannunsa, sannu da zuwa tayi masa tana shafa sajen fuskarsa, Hafiz ya dinga kallonta yana mamakin zumud'inta shi da yake namiji ma beyi zumudi a kanta ba sai ita! sai wani rawar jiki takeyi amarya da a kasanta da nutsuwa gami da jin kunya da lullube jikinta sai yaga ita Ummi ko mayafi ma babu a jikinta.
Cikin wata irin murya tace."My love gaskiya nayi missing dinka yau kwanana biyar ban saka a idona ba naga kayi kyau sosai.'' Tafada tana shafa fuskarsa.
Cireta yayi daga jikinsa ba tare da yace wani abu ba ya zauna gefan bed....Tabi shi ta zauna a kusa dashi tana nani'karsa,
Sosai ta rikita masa lissafi abinka da wanda ya kwana biyu beyi ba. A dan sar'ke yace." Kin ci abinci ko." Girgiza kanta tayi tana kwanciya a cinyarsa
Idanunsa ne suka sauka kan brest dinta, ya lumshe idonsa a hankali yace."Yana da kyau muyi nafila kana kici abinci ko."? Ta mike tana karkada masa idanunta, dariya ta bashi ganin abinda take, ya mike ya nufi toilet alwala ya daura ya fito! Ummi ba'a son ranta ba taje tayi alwala ta fito suka tada sallah!Raka'a biyu sukayi Hafiz ya daga hannu sama yayi addua irin wacce ya iya! kimanin minti biyar ya shafa a fuskaraa itama ta shafa ta mike taje ta dauko plate da lemo ta dawo dakin
ledar kajin ya tura mata gabanta yana duba wayarsa,babu kunya Ummi ta zage tana taci babu abinda ya dameta, shi kam Hafiz ba wannan ne a gabansa ba  latsa wayarsa yake yana duba sakkonin da ya kwana biyu be duba ba saboda rashin kwanciyar hankali.

Ummi na gamawa ta mike ta dan gyara gurin, toilet ta shiga taje tayi wanka ta fito daure da towel a jikinta, Hafiz ya daga kanshi ya kalleta a take yaji yanayinsa ya sauya,
Inda yake ta nufa ta zauna kusa dashi tana shigewa jikinsa! kamshin turaran da ya kama mata jiki dana sabulun da tayi wanka ya rikita masa jiki! ajiyar zuciya ya sauke! ya zuba mata idonsa da suka soma sauyawa, Ummi ta lumshe idonta tana dan lasar le'benta.....Hannu ya dora saman towel din ya kwance Brest dinta suka bayyana! Ummi akwai brest sai da sun dan risina kadan! ajiyar zuciya ya sauke ya dora kansa a kai! Ummi ta gigice ta soma sakin nishi! sumar kansa ta soma shafawa tana sakar masa kiss a fuskarsa.
Mikewa yayi cikin wani irin yanayi ya nufi bed din yana tu'be rigarsa...Towel din jikinta ta jefar ta nufeshi a haka babu suttura a jikinta Hafiz ya gigice sosai ya mance dik damuwar dake damunsa, ya shiga biyan bukatar ransa.
Ummi ta dinga shid'ewa tana sambatu soyayyar da Hafiz ke mata ta mussamance.

Cikin mugun bakin ciki da takaici ya zare joystick dinsa daga jikinta! Jikinta a sanyaye ta dafa bayansa! ya juyo a zabure ya kwada mata mari da fad'in "Ashe dama ke ba budurwa bace Ummi."?

Bakinta na rawa tace" Ban fahimci maganarka ba." Kamar ya had'iyi zuciya ya mutu saboda takaici yace."Ni zaki rainawa hankali ? ki fad'a min wane namiji kika bawa kanki ko naci Ubanki."

Kuka tasa tana kuka da  rantse rantse kan cewar ita cikakkiyar budurwa ce.

Takaici ya rufe Hafiz wai Ummi ke nema ta raina masa hankali shi zata munafurta, shi kuma wace macece ce be sani ba tabbas Ummi bata da budurci dan bai sha wata wahala ba ya shiga jikinta.

Mikewa yayi yana neman blet  yana fadin"Wallahi idan bakiyi min bayani ba sai naci ubanki yanzu....Ta rike hannunsa tana kuka tace"Kada ka dokeni ko ka sake ni zan fada maka."

Ya koma ya zauna yana huci! Tace."Wani lecturer d'inmu ne ya yaudareni yace zai aureni shine ni kuma na mallaka masa kaina."

Cikin tsawa yace."To me yasa bai aureki ba." Ta shiga girgiza kanta da fadin "Nima ban sani ba." Hafiz ya dafe kansa yana jin wani irin a jikinsa! Wai ashe Ummi fanko ce  ba budurwa ba! Tsaki yaja me karfi ya mike ya shiga toilet domin tsarkake jikinsa, ashe haka maza suke jin takaici
duk ranar da suka riski matansu babu budurci....Palo ya fita ya kwanta kan kujera yana sauraran karatun al'kurani bacci ya daukeshi.

Ummi kam! tayi kuka har ta gaji kuma tayi data sani da bata sarayar da budurcinta ba saboda ganin yanda Hafiz din ya fusata tana jin tsoron ya saketa ko kuma yaje ya fad'a a gidansu.

Da asuba ya tashi ya nufi daya bedroom din dake kusa dana Ummi din, nan kayansa suke yayi wanka ya dauro alwala ya fito ya shirya ya nufi masjid.....Ummi kam sai da gari yayi haske sosai ta tashi a gurguje tayi wanka tayi sallah ta tsantsara kwalliya ta fito falo, dai-dai lokacin da ya fito daga dakinsa a shirye as'usul cikin 'kananun kaya riga mai dogon hannu da botira sai wani jins wanda gwiwarsa take a farfashe! bakin glass ne a fuskarsa ya wani sha kunu. kallonta ma baya son yayi ya nufi kofar fita.
Mirya na rawa take gaisheshi be amsa ba ya ficewarsa xuciyarsa na zugashi kawai ya saketa shine zai huce takaicinsa, Ummi ta zube kan kujera tare da fadin"Na shiga ukuna gaskiya na cuci kaina wallahi dana kasa rike budurcina gashi yanzu nayi aure zan wulakanta a gurin miji! sam bata ta'ba tsammanin Hafiz zaiji ciwon rashin budurcinta ba a ganinta tinda d'an bariki ne ai ba zai damu ba abinda bata sani ba shine irinsu Hafiz ma sunfi kishin matansu

Ofis ya nufa bayan fitarsa daga gidan.....Koda ya shiga company kai tsaye ofis din Prof ya nufa! Lokacin yana tare da ba'ki sai da ya zauna suka fito tukkuna ya shiga.

Prof na ganinsa ya  dauke kansa fuskarsa ya hade ya cigaba da aikinsa.....Yana kokarin zama kan kujera yace."Daddy barka da asubah kun tashi lafiya."?

Hankalinsa na kan takardar hannunsa yace."Lafiya lou me ya fito dakai kuma bayan nace ka huta a gida." Hafiz yaji dadin yanda Prof din yayi masa magana babu hantara, Yace."Na fito ne domin nazo na taya ka aiki nasan kana bukatar hakan."
Prof yace."Yayi kyau! kasan nace maka dama zamuje hutu na sati guda ni da kai! okey yanzu ma zuwan su Alh 'Dantani ne yasa na fito yanzu zan koma gida insha Allah."

Yace."Daddy ni kam zan dinga fitowa bana jin zan iya zaman hutu nan." Prof ya ta'be bakinsa had'e da mikewa tsaye yace."Tinda kana ganin zaka iya okey ka kula da komai kuma bayan ka tashi ka shigo gida ka sanar dani abinda ke faruwa.
Yace."Insha Allah Daddy." Prof ya bude kofar ofis din ya fita! shi kuma ya zauna kan kujerar da ya tashi ya d'ora inda ya tsaya.

To Hafiz yayi hakane domin ya samu sassauci daga gurun mahaifinsa, alhamdullhi! hakan da yayi kuwa yayi tasiri a zuciyar Prof ya dinga jin dadi sosai da sosai mussaman yanda a tsakanin kwanaki uku Hafiz ya samar da cigaba sosai a company dan sosai ya maida hankalinsa gurun kula da masu shige da fice a company
Prof ya dinga jin dadi yana masa addua kan Allah yasa ya d'ore hakan ya zama silar shiriyarsa, kullum sai yaje sun gaisa da Mommy da safe hakama da yamma idan ya dawo yakan je su dade suna hira abinci ma wataran a gidan yake ci! Mommy tayi ta tambayarsa tsakaninsa da Ummi sai dai kawai yace."Tananan lafiya."  Tsakaninsa da Asiya gaisuwace dan har yanzu be manta maganganunta a kansa ba, ya tsani mace tace bata sonsa shiyasa ya ri'keta a zuciyarsa.
To itama nata bangaran bata damuba kwana biyu karatunta ya dauke mata hankali shiyasa ma basa haduwa dashi da safe sai da yamma! idan ya dawo daga ofis suke haduwa, wataran yayi ta nemanta da rigima idan  ya ganta a guri yayi ta habaici kamar wani mace,  tasan da ita yake sai kawai ta bar masa gurin, Hakan da take masa na masifar bata masa rai!  ya fiso tayi magana ya samu damar cin zalinta...............da takaicinta yake komawa gida! inda Ummi kuma take rasa gane kansa da gidinsa! wulakanci yake mata sosai! sam dik jarabar son matansa koda zai ga Ummi tsirara bata burgeshi! Ita kuma watarana idan masifar ta ciyota har kuka takeyi sosai in ta rasa yanda zatayi kawai sai ta shiga yiwa kanta 'yan daburu ta biyawa kanta bukata! da wannan take samun sassauci!

Asiya tana cikin d'aliban da zasu zana jarabawar fita daga secondary skull saboda kokarinta ya sanya hukumar makaranta ta shigar da sunanta duk da bata kai wannan matsayin ba, bangaran isilamiyya ma ba'a cewa komai! gabad'aya karatunta ya dauke mata hankali shiyasa ma take mantawa da wani Hafiz da matarsa, sai yazo gidan ma take tunawa cewa itafa matar aurece...



Normal Grup#300
Vip Gruop#600
Accont numbar......0542382124.....Binta Umar gtbank.....Idan katin waya kike so ki tura ki sameni ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*

*Kada ki karanta min littafi baki biya ba/Kika futar min da littafi keda Allah! Ka/ka hada min dacoment na wannan littafin Allah Ya isa*
9/30/20, 8:04 PM - Ummi Tandama: *DA WATA A 'KASA*

*NA BAKU KYAUTAR PEGE GUDA KUJI DA'DIN KU READARS😊*

51
A shirye da shirin futa ya fito daga dakinsa, hannunsa rike da key na motarsa da kuma wayoyinsa, Ummi dake zaune a kujera tana dakon fitowarsa ta mike zumbur ta isa inda yake! zubewa tayi kasa ta rirrike kafafunsa tana wani irin kuka tace"Yaya Hafiz dan Allah ka tausaya min ka dubeni da idon rahama wallahi bazan iya jure wannan fushin naka ba ina cikin tsananin damuwa da bukatarka kamar ba amarya ba ka watsar dani gefe guda idan nayi girki baka ci hakanan baka dawowa gida da wuri uwa uba baka biya min bukatata ta aure wallahi nagaji da wannan masifar kayi hakuri ka yafe min wallahi kaddara ce ta afka min kan budurcina nima ba'a son raina."
Cikin bacin rai! ya fizge kafafunsa yana watsa mata kallon banza yace."Ummi banta'ba tsammanin haka kike ba wallahi ke gabadaya ma na tsaneki bana son kwata-kwata na dawo gidan nan na ganki da ina da yanda zanyi dake da tuni nayi! dan haka kada ki sake min magana makamanciyar wannan ki kyaleni naji da abinda yake damuna." Fizge kafarsa yayi yasa kai ya fita daga palon.
Ummi ta durkushe a gurun tana wani irin kuka me tsuma zuciya yayin da wata masifaffiyar sha'awa ke sake yun'kuro mata.

A fusace ya shiga motarsa maigadin gidan ya bude masa gate yana daga masa hannu da fad'in" A sauka lafiya Alh. Ko kallonsa baiyi ba ballanta ya amsa masa! gabadaya jin zuciyarsa yake wani iri wata irin tsanar Ummi yake ji a cikin zuciyarsa  baya tunanin zai  iya cigaba da yin mu'amular aure da ita saboda shi kam yana kishin kansa.

Huzaifa na ganin wucewar motarsa ya girgiza kansa motarsa ya kunna ya figeta da karfin gaske! kai tsaye sharad'a kwanar ganduje ya nufa, maigadi yaji horn yayi yawa a bakin gate din da sauri ya bude  karamar kofa yana le'kawa yasan dai yanzu maigidan ya fita to waye kuma! Had'addiyar mota ya gani  Huzaifa ya sauke gilashin motar yana kallonsa da sauri maigadin ya nufi inda yake ya dan risina yana gaisheshi.
Huzaifa yace."Maigidan na ciki kuwa." ? Maigadin yace."Wallahi yanzu ya fita." Jim yayi kafin yace."Okey bud'e min gate na shiga mu gaisa da matar gidan Ni abokinsa ne Huzaifa sunana."
Ba tare da wani tunanin komai ba maigadin yayi saurin bude masa gate din ya shiga da motar yayi parking ya fito, hannu ya d'agawa maigadin alamar yazo da sauri ya nufeshi yana d'an risinawa! Huzaifa ya zura hannunsa cikin aljihu ya dauko kudi masu yawa 'yan dubu dubu guda goma ya bashi.
Cike da farin ciki ya kar'ba yana washe bakinsa sai godiya yake zabga masa.
Huzaifa ya d'aga masa hannu ya nufi cikin gidan.
Yana wucewa maigadi ya shiga lissafa kudin sai washe bakinsa yake babu shakka yaji dadin zuwan wannan ba'kon  ida ire-irensa zasu dinga ba'kuntar gidan to tabbas da kakarsa ta yanke sa'ka. zama yayi kan abin zamansa yana ta gyara kudin hannunsa.

Ummi na zaune abin duniya ya isheta tun bayan fitar Hafiz daga gidan take tunanin mafita a gareta, dama kayan bacci ne a jikinta kawai sai ta tu'besu tayi zigidir  haihuwar uwarta hannu tasa tana wasa da gabanta tana murza nippels dinta, lumshe ido ta shiga yi tana sake bude kafafunta tuni gabanta ya soma zubar da ruwa ta cigaba da kwakule matuncinta tana nishi! cikin wannan yanayin Huzaifa ya shiga ya sameta!
Gigicewa yayi ganinta tsirara kuma tana wani abu!
Ya ajiye wayoyinsa kan kujera kawai ya cire rigarsa! ita ya jefar! blet dinsa ya kwance ya zare jins din jikinsa, kanta ya nufa ya dauketa cak! kai tsaye bedroom ya nufa da ita.
Ummi ta bude idonta cikin wani irin yanayi take kallon Huzaifan ta lashi lips dinta hade da shafa sajen fuskarsa, sarai ta ganeshi dama kuma ta fahimci dama tuntuni shima d'an hannu ne ko ga yanayin kallon da yake mata duk lokacin da suka had'u! ajiyeta yayi kan bed din yana kallonta da wani shu'umin mirmushi a fuskarsa....Ummi ta lumshe idonta tana mika masa hannu! Ya girgiza kansa a sarke yace."Kina bukatata ko."? Da sauri tace"Sosai kuwa ka taimaka min abokinka naso ya kasheni baya biya min bukata." Huzaifa ya shafa kansa yace."Kada ki damu ni dashi dik daya ne mun saba mu'amulantar matayenmu shima kafin yayi aure yana biyan bukatarsa da matata! dan haka zan mu'amulance ki tamkar matata bukata kawai ki sakin jikinki mu jiyar da kanmu dadi."
Ajiyar zuciya ta sauke tana masa wani irin kallo tace"Kada ka damu ni dai burina ka nuna bajinta da 'kwazo inaso ka bugeni yanda zan samu gamsuwar da nake bukata."
Murmushi yayi kawai ya nufi kofar dakin key yasa ya kulle ya dawo ya afka kanta sosai ta bude masa kafafunta  ta rungumeshi kam suka shiga biyan bukatar ransu.
*'Kalu innalillahi wa'ina ilaihi raji'un!*

****
"Wayyo anti kada ki kasheni ki daina dukana na amince da zubar da cikin ki tamaka min antina karfina ya kare wayyo zan mutu! anti kiyi hakuri."! Titi ce ke wannan maganganun tana kuka da matagugu a tsakar gidan da suke haya, Elizabeth tsaye a kanta hannunta da wata shar'bebiyar bulala tana tafka mata a jikinta tana kuma haurin cikinta da kafafunta. jin abinda take cewa yasa
Ta dakata da dukan da take mata tana huci! tace" Kin amince da zubar da cikin ko kuwa har yanzu baki amince ba."? Titi dake janyo numfashi da kyar tace"Na amince anti kada ki kasheni." Elizabeth ta yar da bulalar hannunta ta shiga daki a fusace ta fito da Pose d'inta a hannunta ta buga mata tsawa da fadin"Tashi muje." Titi ta yunkura ta mike tsaye da kyar! tana d'aga kafafunta sai jini ya tsinke mata ya fara malala kan simintin dake tsakar gidan! Elizabeth ta gigice  sosai! ganin jinin da Titi take zubarwa! "Oh my god! a guje tayi d'aki tana ihu!! dira-dira! tayi a d'akin ta fito a gigice ta kurma ihu! had'e da rufe bakinta da hannunta ganin Titi ta zube a gurin kamar ma bata numfashi.......A guje tayi waje tana ihu da kiran Jesus! Da kyar wasu makotanta suka shigo gidan suka taimaka mata   aka fita da Titi dake a bakin titi suke basu sha wuya ba gurin samun texi nan suka shiga gabadayansa cikin motar suna ihu! da kiran Jesus!
Tun kafin ma suje asibiti cikin ya zube yayin da Titi ke cikin halin rai da rayuwa.

Prof na tare da baki a ofis sakataran sa ya shiga ya sheda masa zuwan Elizabeth yace yana tare da baki ta zauna ya gama dasu tukkuna." Elizabeth ta nemi guri ta zauna a reception tana zazzare ido halin data baro Titi kawai take tunawa tana son 'yar uwarta sam bata so ta mutu cikin dai ya zube sai dai kuma Titi na bukatar a gajin gaggawa dan ta zubar da jini sosai ana bukatar ayi mata karin jini nan da mintina talatin.

Prof ya fito tare da bakinsa yana musu sallama Elizabeth ta mike da sauri tana kallonsa, Prof ganin ta a firgice sai yayi maza ya bata umarinin biyo bayansa, Tana shiga ofis din ta fashe da kuka hade da durkushewa kasan ofis din tana sheda masa abinda yake faruwa amma bata fada masa cewar ita tayi sanadin zubar da cikin ba.

Prof hankalinsa ya tashi sosai ikon Allah kenan waya ya dauka ya kira Hafiz dake nasa ofis din yace maza yazo yana son ganinsa.
Hafiz ya shigo ofis din Ganin yanayin Mahaifin nasa yasa jikinsa ya bashi babu lafiya Prof ya zauna cikin alhini da damuwa yace."Bukatarku ta biya cikin dake jikin yarinyar nan ya zube wannan yayarta ce yanzu tazo tana sheda min inaso ka ajiye duk abinda kake kabi ta asibitin ka tsaya kan komai domin samuwar lafiyar yarinyar.

Hafiz yaji wani iri sosai! duk da cewar cikin bana sinna bane sai da yaji wani iri a sanyaye yace."Allah yasa hakan shi yafi alkairi." Ya kalli Elizabeth yace."Tashi muje." Elizabeth ta mike da sauri tana goge fuska suka fita tare!
Prof ya dinga juyi kan kujerar da yake kai! a hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin yace."Alhmdullhi ala kulli halin Allah kasa hakan shi yafi alkairi." Aikinsa ya cigaba dayi yana jin nutsuwa na shigarsa.

Hafiz ya tausawa Titi sosai kuma yayi nadamar abinda ya aikata a gareta! kuka ne kawai beyi ba amma kallo guda xakayi masa ka fahimci yana cikin alhini da damuwa, bai bar asibitin ba sai da ya tabbatar da cewar Titi ta samu ingantacciyar kulawa tukkuna ya bar asibitin bayan ya bawa Elizabeth dubu talatin yace ta rike a hannunta koda za'a bukaci wani abun sannan idan Titi ta tashi daga bacci ta kirashi a waya zasuyi magana.
Elizabeth ta dinga godiya  ta rike kudin da kyau tana irgawa, Hafiz ya fice daga asibitin jikinsa a mugun sanyaye! tabbas duniya makaranta ce! ko amafarki bai ta'ba tunanin wai zai shiga irin wannan rayuwar ba!  Yanzu dai maganar cikin Titi ta 'kare sai babban kalubalan dake gabansa.

Jiki a sanyaye ya shiga gidan, duk suna palo har Prof din ya samu kujera ya zauna yana dafe kansa, Mommy tace"Kai kuma yau ina ka tsaya? na dauka ba za'a zo gaisheni ba."

Hankici ya ciro ya goge gumin goshinta ya dan kalli Prof yaga fuskarsa a hade da sauri ya kalli Mommyn yace."Daddy be fada miki abinda ke faruwa ba.''?

Mommy ta kalli Prof da hankalinsa ke kan wani karamin littafi yana dubawa! Tace"Ni be fada min komai ba." To jin haka ya sanya shima yaja bakinsa yayi shuru ya kalli Farhana da Asiya a hankali yace."Wata daga cikinku ta bani abinci da ruwa." Mommy tayi saurin kallon Asiya tace"Ki kawo masa abinci dama tunda na ganka a jigace nasan akwai abinda ke faruwa."

Shuru yayi yana kallon Asiya lokacin da take kokarin mikewa! lumshe idonsa yayi ya sake budesu a kanta, ya dan sauke numfashi kadan yana kare mata kallo ta k'asan idonsa, Yarinyar ta kara girma sosai komai nata ya sake girma mussaman brest dinta sunfi daukar hankalinsa? release yayi kan kujera yana dan sosai sajensa, wai mutum da matarsa  amma anayi masa wulakanci! Mikewa yayi yace."Mommy bari na hau benena akwai abubuwana da zan duba." Mommy tace."Okey to ta kawo maka abincin nan ko kuma idan ka sakko zaka ci."
Kai tsaye yace."Ta kai min sama dan zan jima ban sakko ba nafi so dana sakko na tafi." yana maganar yana tafiya....Mommy ta kalli Asiya dake kokarin karasowa gurin tace"Ki bishi da abincin." Prof ya d'aga kansa yana kallon Hafiz din dake hawa stepes girgiza kansa yayi yana murmushi Hafiz kenan wayo da dubara ne dashi har maihafiyarsa be bari ba, yanda yasha kunu yake maganar sai ka dauka cin abincin ne a gabansa,  Prof dai ya riga ya harbo jirgin Hafiz kasancewarsa mutum mai  nazari da saurin na'kalta mutum.
Asiya bata so haka ba saboda tasan halinsa dik sanda suka ke'be dashi sai ya kawo mata hari! hakanan dai ta nufi dakin nasa ba don ranta yaso ba.

Tik! ta sameshi daga shi sai karamin wando! mamaki da al'ajabi ya kamata, shan kunu tayi ta dauke idonta daga kansa, ta ajiye kayan abincin inda tasa ba ajiyewa tana juyowa ta ganshi a bakin kofar dakin yana murza key! a take gabanta ya fadi jikinta ya shiga kyarma!

Dunfaro ta yayi  fuskarsa babu walwala! ya tsaya daf da ita hucin numfashinsa na sauka a fuskarta!
"Wa na kama."? Yafada yana tsareta da ido! 'Kasa tayi da kanta tana zum'bura baki! gabadaya jikinta ne ya mutu ganinsa a haka babu kaya ya saukar mata da kasala. A
Marairaice tace.''Me nayi maka to zaka ci zalina ne kamar yanda ka saba."? Ya dan shafa sajensa! yana 'kankance mata ido yace." Wato ma baki san abinda kikayi min ba ko."? Hancinta ta d'an ja cikin 'kokarin basarwa tace"Ai sai ka fad'i!  abinda nayi maka."?
Mirmushi yayi yana sake kusantarta yace."Ni kika iya kalla gaba da gaba kika ce bakya sona? ko da yake kin kira ni da fasiki mashayi shin kin san dubban matan dake neman mazajen aure ke kin samu kina wulakantawa harda ikirarin rashin so! okey nima bana sonki dan baki dace dani ba, ina da 'yan matan da suka fiki a komai ban damu dasu ba sune suka damu dani dan haka ki iya bakinki gurun fad'a min dukkanin maganar da tazo bakinki."

Dan ya rabu da ita tace"To Allah ya baka hakuri ni dai bani hanya na wuce ga abincin ka nan." Ya sake kareta da hannuwansa yace."Babu inda zakije sai kin furta kalmar sonki a kaina." Ido ta zare tana kallonsa kafin tace"Wai kai Yaya Hafiz don Allah meye abin damuwa dan nace bana sonka! yanzu fa ka gama fada cewar kana da 'yan matan da suka fini komai kuma sune suke sonka to me zai dameka kan nace bana sonka."

Yasha kunnu! da fad'in "Ba wai na damu bane kawai ina so in 'karyata maganarki ne saboda nasan 'karya kike yi tun baki kai girman haka ba nake hango soyayyata a idonki amma saboda ke makaryaciya ce harda kuka kina wani fuffuka kan 'kiyayyata! to sai kin furta min kalmar so sannan zan bari ki futa daga dakin nan.

Zum'bura baki tayi tace" Ni bana son mutum sai ace kuma dole sai naso shi gaskiya ba zan iya fada ba! kawai ka kyaleni nayi tafiyata." Yace"Shikkenan zan nuna miki 'karshen 'kiyayya yanzu." Matseta yayi sosai a jikin bangon ya shiga sansanta yana ya mutsa mata jiki.....Kuka ta shigayi masa tana tureshi! Ya wani gigice sosai hankalinsa ya soma fita daga jikinsa, ya dauketa kan bed ya kwantar da ita ya kwanta a kanta! ihu! ta shiga kurmawa "Dan Allah ka d'agani zan fad'a."
Girgixa kansa yayi yace."Lokaci ya 'kure miki 'yan mata."
Rigar jikinta ya cire mata ya hau kokarin 'balle mata breziyya anan suka soma dambe! ta dinga dukansa tana kuka shi kuma kamar wani maye sai binta yake yana turmusheta! sai da ya samu nasarar cire mata breziyyarta ya wani wawuro Brest din ya soma matsawa yana lasarsu! a gigice ta shiga ture kansa!! "Ka bari bana so dan Allah! way..... Wallahi ina sonk.....Maganar ta ma'kale a makwagoronta lokacin da taji saukar hannunsa a pant dinta! Jikinta yayi sanyi kalau dan yanda yake shan Brest dinta ya kashe mata jiki! gashi ya zura mata hannu a cikin pant yana wasa da gabanta! Jin tayi sanyi ya sanya ya cigaba da lugwigwitata yana sauke numfashi duk ya burkice kokarin cire mata pant yake ta rike hannunsa tana shashshekar kuka tace" Dan Allah ka rabu dani bani fa da lafiya har yanzu shan magani nake." Jin abinda tace sai jikinsa yayi sanyi! ya dan tsurawa pant dinta ido na minti biyu, kafafunta yake kokarin d'agawa sama yana so ya zare pant d'in! ta kankame jikinta tana kuka! a hankali yace." take it easy beb ba zanyi miki komai na zan duba gurin ne."
Shuru tayi tana sauke numfashi! ya zare pant din a hankali ya tsirawa gurin ido!! akwai rashin haske a dakin! sai ya kunna fitilar wayarsa, Oh Hafiz bai da kunya sai kace me neman wani abu ya dinga haske mata matuncinta! ita kuma sai numfashi take saukewa tsigar jikinta na tashi tana d'an motsa cinyoyinta dake rawa!! Be ga wani abu ba gurin yayi wani fresh dashi yayi shar-shar babu d'igon gashi ko d'aya sai she'ki yake! d'an ramin a tsuke! bama ya iya ganin hudar gurin! Ya shiga sauke ajiyar zuciya yana sauke gwaron numfashi wata masifaffiyar sha'awa ce ta taso masa,  bakinsa ya kai gurin ya  shiga lasa  da harshensa......




Normal Group #300
Vip Gruop #600
Accont numbar......0542382124.....Binta Umar gtbank....Idan katin waya kike so ki tura ki same ni ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
10/2/20, 8:02 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*

_Yau kuyi hakuri da pege din da kuka samu babu tsayi_👏🏻

52
Kuka take sosai tana tuttureshi daga jikinta."Yaya Hafiz meye haka  ? dan Allah ka bari inajin wani irin a jikina wallahi babu  dadi abinda kake min." Ya d'an hura iskar bakinsa a wajan yana sake lasa da harshensa, zabura! tayi da kar'fi ta tureshi ta mike zaune! rigarta ta fizga wacce yake danne da ita! Ta zura tana share fuska, kokarin fita takeyi a sar'ke! yace."Idan kika tafi kika barni cikin wannan halin ina iya mutuwa! Asiya a matsayin ki na matata ta sinna kizo ki biya min bukata ta zan iya rasa raina  idan ban zubar da abinda ke damuna ba."
Dan jim tayi tana kallonsa sai kuma ta zum'bura bakinta tace"Ai bani kadai ce matar auranka kaje gurin Ummi ka biya bukatar ka, kai gabakidaya ma ka cireni daga cikin ranka dan bazan tare a gidanka ba sai na gama karatu." A hasale! ya diro daga bed din ya nufeta da sauri ta bude dakin ta fita! a baranda ta tsaya tana zuge zif din rigarta ya bude dakin ya fito! da sauri ta shiga sauka kasa!  aikuwa ya biyo bayanta.

Prof ya bisu da kallo lokacin da suke saukowa  ya kalli  Hafiz sama da kasa rai a 'bace! yace."Kai wane irin shashanci ne haka dube kafa."? Yafada yana nuna masa jikinsa da hannu.
Hafiz ya shiga bin jikinsa da kallo, shaf ya manta wai gajeran wando ne a jikinsa!
Mommy kunya tasa ta sunkuyar da kanta akasa ta kasa cewa uffan!
Asiya kusa da itace taje ta zauna tana share hawaye.

Kansa ya shiga sosawa babu wata damuwa a tare dashi yace."Daddy wannan yarinyar bata san ta shiga aljanna ina cikin halin taimako ta'ki ta taimaka min." Prof yasha kunu yace."Dallah malami wuce ka bawa mutane guri ka tsaya kana mana magana ta marasa kunya kai yanzu idan akace ka taki yarinyar nan sai kayi baka kallon karatu take yi.'

Sajansa ya shafa cikin wani irin yanayi yace."Daddy wannan shine kuskuran da kayi na farko! shin meye had'in  karatu da mu'amula ta aure? matan aure na karatu wasu ma harda 'yayansu suke zuwa makaranta ina laifi anan dan na nemi biyan bukata gurinta tunda dai hakkina ne."
Mommy mikewa tayi ta bar gurun ita rashin kunyar Hafiz har mamaki take bata.

Prof yace."To inaso ka cire kwadayin ka da zulamar ka kan Asiya dan ba ita kadaice matarka ba Ummi zata iya dauke maka dukkanin laluranka Asiya ka kyaleta tayi karatunta duk sanda ta kammala da kaina zan kai maka ita gidanka.

Gyara tsayuwarsa yayi rai a d'an 'bace! yace."Daddy wannan ba hujja bace gaskiya idan kayi min haka ka tauye min hakki Ummi matata ce Asiya ma haka dan haka ina ji ina gani bazan zuba mata ido na tsayin shekarun da kake magana ba."

Prof ya fusata sosai yace."Ashe rashin kunyar taka har ta kai haka Hafiz ka tsaya kaina kana 'kalubantata kan matar dani nayi ra'ayin aura maka ita kada fa ka manta yanda mukayi da kai kafin ka auri yarinyar nan shine yanzu zakayi min wata banzar magana."!

Hafiz ganin yanda Prof din ya fusata! sai ya sassauta mirya yace."Daddy yi hakuri dan Allah na bar maganar insha Allahu Allah ya bani hakuri da dangana."

Prof yaja tsaki ya cigaba da duba littafin hannunsa.

Juyawa yayi ya koma d'akin ya sako kayansa ya dauko key dinsa da wayoyinsa ya sauko yana wani irin huci!!! sassauta murya yayi yace."Daddy Allah ya bamu alkairi idan Mommy ta sakko ka fada mata na tafi."

Ba tare da ya d'ago kansa ba yace."A sauka lafiya a gaishe da iyali." Be amsa ba ya bude kofar palon ya fita, Asiya jikinta duk yayi sanyi ta lura yaji haushin abinda tayi masa, gaskiya ita ba zata yarda yayi wani abu da itaba a yanzu shiyasa ma sam bata shige masa amma shi kullum cikin nemanta yake ita ta rasa wani irin mutum ne mara hakuri.

Cikin wani irin yanayi ya shiga gidan nasa, yana gyara parking maigadi ya karaso gurin, mota ya bude masa ya fito  yace."Yallabai barka da dawowa."
Hannu ya daga masa yana kokarin wucewa. maigadin yace.'Dazu bayan fitarka abokinka yazo mai suna Huzaifa."

Da sauri ya juyo yana kallonsa, Maigadin ya cigaba da cewa" Yazo ya jima a ciki tare da madam nima har ya bani kyautar kudi har dubu goma."

Bakinsa ne ya shiga motsi magana yake so yayi amma ya kasa, da sauri ya nufi cikin gidan

Ummi na zaune a palo tana kallo cikin 'kananun kayan da suka matseta! ganinsa tayi a kanta, ta mike da sauri tana fadin"Sannu da zuw......Katse ta yayi da fadin"Dazu bayan fitata waye yazo a cikin abokaina maigadi yanzu yake fad'a min."

Murya na rawa tace"Huzaf...Huzaifa ne." Yace."Me kuka aikata ke dashi."? Sai gabanta ya yanke ya fad'i cikin inda-inda tace''Bab....babu komai."!
Mari ya taska mata yace."Ni zaki rainawa hankali ? zaki fad'a min shin Huzaifa ya nemi biyan bukata a gurin ko kuwa."?

Kuka ta fashe dashi tana fadin "Wai dan Allah Yaya Hafiz me ka mayar dani ne? me zanyi da abokinka da har kake zargina dashi gaskiya dana san haka kake da ban aureka ba."! Fusata! yayi sosai ganin tana so ta 'bata masa lokaci kawai ya zare blet din jikinsa ya shiga tafka mata kamar zararre yake fad'in " Huzaifa yazo gidanan kunyi fasikanci ko? ina tambayarki kina yi min wata magana daban! okey jikinki zai fada miki yanzu.......Dukanta yake sosai tana kuka, tace"Wai meye na damuwa ne? abokinka yazo ya biya min bukatata da ka kasa biya min, kuma ya tabbatar min da cewar kaima kana zuwa ka biya bukatarka da matarsa to meye dan ya ramawa kura anyirta sai kuma kaji haushi! duk wani abu dake rufe a tsakaninka da abokanka na sani dan haka wallahi kayi a hankali dani in ba haka sai na tona maka asiri gurin mahaifinka.

Wani irin saranda yayi jin abinda take fad'a! shikkenan Huzaifa yazo ya tona masa asiri gurin iyalinsa! Huzaifa ya shigo gidansa baya nan ya ramawa kura aniyarta! zubewa yayi kan kujera kansa na wani irin juyawa!
*"Kalu innalillahi wa'ina ilaihi raji'un!!!* Abinda yake ta nanatawa kenan! tsayin mintina goma ya dago kansa yana kallon Ummi dake gefe guda tana sosa jikinta sai hawaye take sharewa.....Murya na rawa yace."Ummi Why! Why!! me yasa kika amincewa Huzaifa kuka sa'bi Allah!? me yasa Ummi kada ki mance fa ke matar aurece me yasa kikayi zina da wani? ko kina so Ubangiji ya saukar mana da masifu ne?!Ya'kare maganar cikin wani irin yanayi wanda yake nuna tsantsar nadamarsa.

Zum'bura bakinta tayi tace"To me yasa kai ba zaka kula dani ka sauke nauyin da Allah ya d'ora maka ba, saboda kawai ka sameni babu budurci sai ka dauki karan tsana ka d'ora min! 'Yan mata nawa ne suke aure babu budurci kuma su zauna lafiya da mazajensu?  Kullum in kwana da sha'awa na tashi da ita ba zaka saurareni ba! ni ba ice bace dole na nemi wanda zai biya min bukatata."

Saukowa yayi kasa ya gurfana a gabanta hannunta ya rike muryarsa a sanyaye yace."Daga yau nayi alkawarin biya miki bukatarki dan girman Allah kada wani daga cikin abokaina yazo ya neme ki ki yarda dashi kiyi min wannan alfarmar Ummi."

Ta d'an ta'be bakinta tace"To wai Yaya Hafiz me yasa kake damuwa ne? kada fa ka manta kaima ka biya bukatarka da matayensu me yasa kai kuma zaka butulce musu."!?

Ajiyar Zuciya ya sauke me karfi! Yace."Ummi lokacin dana aikata hakan bani da ilimi ban san ciwon kaina ba duniya ce kawai a gabana da soyesoyenta! amma yanzu nayi nadamar abinda nayi kuma na gane babban laifi na aikatawa Ubangiji wannan dalilin ya sanya kullum cikin neman gararsa nake.""

Ummi tayi shuru tana tunanin maganarsa, anya kuwa zata iya rabuwa da Huzaifa.? Guy ya had'u gashi ya iya lov yana da karfi da kuzari! yanda ya dinga sukuwa a kanta ta tuna! ta wani lumshe idonta, gaskiya bata tunanin zata iya amincewa da maganar Hafiz.
Amarairaice yace."Ummi kiyi min alkawari kinji ko."? Dan ya rabu da ita yasa tace"Shikkenan nayi alkawari insha Allah kaima ina so kayi kokarin kula dani da samun biyan bukatata ta kowane fanni ni kuma ba zan sake amincewa da abokinka ba."

Ajiyar zuciya ya sauke ya mike a hankali yace."Bari na shiga nayi wanka yau me kike girka mana ne."? Dan fari tayi da idonta tace"Jollop na macaroni ne ban dad'e ma da gamawa ba."
Yace."Okey bari na fito tukkuna." Mikewa tayi tabi bayansa tana fad'in muje in taimaka maka gurin wankan....Ya'ke yayi kawai dan bashi da tacewa, dole ya sauke duk wata masifarsa ya lalla'ba Ummi ta kama kanta ta daina biyewa shaid'anun abokansa.




Vip Group #600
Normal Grup#300
Accont numbar
0542382124.....Binta Umar gtbank.....Idan katin waya zaki tura sai ki sameni ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*

*kada ki karanta min littafi baki biya ba/Kika futar min da littafi keda Allah!/Ka/ki had'a min decoment na wannan littafin Allah ya isa*
10/2/20, 8:02 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
53
To a daran dai Hafiz sai da ya kauda komai ya biyawa Ummi bukatarta duk domin ta kauda kanta daga kan sharrin abokanansa, lafiyar Allah suka wayi gari yana ta daurewa yana biye mata da abinda take so, daurewa kawai yayi yaci jagwalgwalon girkinta dan gabad'aya Ummi bata iya komai ba kwamacala takeyi, da zai fita ofis har bakin gate ta rakoshi taci kwaliya da wasu shegun kananun kaya, ya kalleta a nutse yace."Kinji dai abinda nace miki ko."?

Karkad'a idonta tayi tace"Eh naji insha Allahu zan kiyaye."Yace."Nagode Ummi sai na dawo." Bakin motarsa ya nufa ita kuma ta koma ciki, yana kokarin bude motar maigadinsa ya karaso gurin gaisawa sukayi  Hafiz ya kalleshi babu walwala a tare dashi yace."Almu kada wani abokina ya sake zuwa gidanan ka bude masa gate ya shigo ko waye kace maigidan ya hana." Almu yace."To insha Allahu zan kiyaye." Hafiz mota ya shiga ya kunna, shi kuma Almu da sauri ya nufi bakin gate yana kokarin budewa.

To kafin yaje ofis sai da ya fara zuwa asibitin da Titi take kwance! Yanayin yanda ya ganta ya sanya hankalinsa kwanciya Titi ta warware sai da rashin kwarin jiki dake damunta, tana zaune gefan gado tana kurbar tea ya shiga........Elizabeth tayi masa sannu da zuwa da bashi gurin zama. Yace."Ba zama zanyi ba ina kan hanya." Ya kalli Titi da fad'in "Ya jikin naki." Hawaye ta goge tace"Naji sauki." Elizabeth ta fita daga dakin, Titi ta kalleshi tace."Sir ni banji dadin zubewar cikin nan ba naso Allah ya bar min shi ni a tunani na hakan zai sanya ka aureni."

Tausayi ta bashi ya girgiza kansa, cikin tausasawa yace."Kiyi hakuri Titi ki kuma daina wannan maganar nasan na cutar dake  ina rokon ki ki yafe min, sannan zubewar cikin nan shine alkairi garemu baki daya idan kin haifeshi ni dake zamu fuskanci kalubale kafin yaron ya girma shima ya kalubalance mu kan me yasa muka bi son zuciyarmu muka samar dashi ta haramtacciyar hanya, kinga gwara da Allah yayi ikonsa a kansa tun bezo duniya ya fuskanci kalubalan rayuwa ba."

Hawaye ta share ta kalleshi tace"Sir ka taimaka ka aureni ina sonka sosai zan kar'bi addininka mutukar zaka aureni." Jim yayi yana nazari yace."Titi mu cigaba da addua Allah ya za'ba abinda yafi alkairi! Yanzu dai ki kwantar da hankalinki kinga baki da lafiya."

Hannu tasa ta goge hawayenta, Shi kuma ya fito da kudi ya ajiye mata kusa da ita yace."Gashinan idan dr ya sallame ku ki kirani a waya ki fada min sannan duk abinda kuke bukata ki sanar dani."

"Tank you sir nagode." Yace."Zan shiga ofis sai anjima ko."? Kai ta daga tana kallonsa ya fita daga dakin, girgiza kanta tayi wasu hawayen suka zubo mata ita dai tana masifar sonsa da zai aureta da zata amince ta kar'bi addininsa koda kuwa danginta zasu juya mata baya.

Elizabeth ce ta shigo dakin, da sauri ta dauki kudin dake kusa da Titin ta shiga lissafawa 20k ne washe bakinta tayi ta zuba kudin cikin jakarta tana kallon Titin tace"Wato dai baki daina wannan kukan ba ko."? Titi ta sunkuyar da kanta kasa wani irin haushin Yayarta ta takeji  itace dik ta jawo mata zubewar cikinta shiyasa take jin bala'in  haushinta.

Yau ma kamar jiya yana ganin wucewar motar Hafiz din ya nufi gidan nasa, Almu maigadi ya dinga jin horn irin na jiya ya bude karamar kofa ya leko! ganin motar jiya ya sanya ya fito da sauri ya iske gurin da motar take.

Huzaifa ya sauke glass din motar Alamu maigadi yace."Yallabai barka da safiya." Huzaifa yace."Barka dai Ina fatan yau maigidan na ciki." Almu yace."Wallahi yau ma dai kamar jiya kunyi sa'bani bai jima da fita ba."

Huzaifa ya jijjiga kansa yace."Okay bude min gate akwai sa'kon da zan bawa madam ta bashi." Almu yayi jim! yana tunani yace."Yallabai wallahi maigidan yace ko waye yazo kada na bude masa kofa kayi hakuri."

Huzaifa yayi murmushi yana tunani Lallai Hafiz mugun butulu ne! Yace."Ka bude min babu wani abu da zai faru ni sha'kikin abokinsa ne." Almu yayi shuru yana tunani!

Huzaifa ya bud'e wani guri dake cikin motarsa, daurin kudi ya dauko 'yan dubu dubu zasu kai dubu hamsin ya mika masa! Almu mayen kudi tuni jikinsa ya shiga kyarma! hannu yasa ya kar'ba yana washe bakinsa! Huzaifa yace."Zan dinga baka kudi saboda haka bana son gaddama duk sanda kaga nazo gidan nan to muhimin abu ne ya kawo ni ba sai nace ka bude min gate ba kawa ka bude min." Almu yace."Insha Allahu ranka shi dade."

Da sauri ya koma cikin gidan ya shiga bude gate din, Huzaifa ya shiga da motarsa ya mayar da gate din ya rufe, Huzaifa ya bude mota ya fito, hannu ya dagawa Almu alamun yazo, Almu ya nufeshi da sauri! Yace."Koda wasa kada ka sake ka fad'awa Hafiz cewar ina zuwa gidan nan." Almu yace."Insha Allahu yallabai ai kai mutumin kirki ne sosai! kud'inka bai rufe maka ido ba lokaci guda kayi kyautar dubu hamsin albashina na wata guda kenan ai kada ka damu insha Allahu zaka sameni mai ri'ke! amana."
Huzaifa yayi murmushi kawai ya nufi cikin gidan.

Ummi na zaune a palo tana kallo Huzaifa ya turo kofar palon ya shigo, Zumbur ta mike tana kallonsa, Shu'umin murmushi ya sakar mata ya tsaya a bakin kofa da fadin"Ko ba kiyi farin ciki da ganina ba."

A sanyaye ta girgiza kanta, tace"Ka shigo mana." Huzaifa ya shiga cikin palon kujerar da take zaune ya zauna, ya janyo hannunta ta zauna a cinyarsa.
Hannuwansa ya dora kan breast dinta yana matsawa yace."Beb jiya kin rikita ni da kyar nayi bacci gaskiya ke d'in ta daban ce kina da dad'i sosai kika tafi da imanina." Ajiyar zuciya ta sauke a hankali tace"Nima nayi kewarka sosai sai dai ina ganin kamar abinda muke be dace ba, Hafiz ya fada min dik abinda ke faruwa  yace kuma zai cigaba da biya min bukatata dama dan bana samun kulawa a gurinsa ne yasa na amince maka, dan haka ina rokanka da kada ka sake zuwa gidan nan."!!

Huzaifa ya rungumeta kam! a jikinsa yana mata wani irin salo! Yace."Beb ba zan iya rabuwa dake ba wallahi! ni kadai nasan dadin ki ki daina daukar maganar Hafiz munafurtaki yake shima yana can yana holewarsa da matan bariki ki rabu dashi da hud'ubarsa kizo mu more rayuwarmu." Ummi maganganun Huzaifa sun shigeta sosai dan haka kawai sai ta sakar masa jiki suka shiga shed'ancinsu a gurin.

To tun daga wannan ranar Huzaifa da Ummi suke d'inke kamar Tif da taya kullum idan Hafiz ya fita Huzaifa zai shigo gidan ya biya bukatarsa kafin ya wuce gurin aikinsa, Maigadi Almu kuwa yayi shuru abunsa yana ta samun kud'i daga gurin Huzaifa, a duk sanda Hafiz zai tambaye shi sai yace "Ai babu wanda yake zuwa gidan, Hafiz hankalinsa ya kwanta sosai!   ya cigaba da kokarin sauke hakkin Ummi dake kansa, to itama Ummi nata 'bangaran ko kusa ko alama bata nuna masa cewar Huzaifa na zuwa gidan ba  kullum cikin tattalinsa take da bashi kulawa, hakan ma ya sake sanyawa ya saki jikinsa da ita.......Tun washe garin daurin auransa da ya dinga kiran wayoyin abokan nasa basu dauka ba, shima ya sharesu dama  hanyar rabuwa dasu yake nema  sai kawai ya tattarasu ya watsar ya cigaba da sabgar gabansa.

*****
Watanni uku da faruwar al'amarin yana zaune a ofis yana aiki Titi ta shigo ya daga kansa ya kalleta a nutse yace." Ya akayi."? Tace."Wata ce take son shigowa."? Yayi jim! yana nazari "Wata."? Yafada yana kallonta. 'Daga kanta tayi. Yace.''Okey je ki shigo da ita."
Titi ta juya ta fita daga ofis din, shi kuma ya aje biron hannunsa ya tsirawa kofar shigowa ido yana juyi kan kujerarsa......Idanunsa ne ya sar'ke da nata! Ya mike tsaye da sauri yana kallonta.
Safna ce ta shigo ofis din tirtsi-tirtsi! da 'katon cikinta dan wata bakwai!

Baki a bud'e yake bin ta da kallo har ta 'karaso ta zauna kan kujerar dake fuskantarsa.
Murmushi tayi me ciwo tace"Kayi mamakin ganina ko."? Zama yayi yana kallonta cikin yanayin damuwa da tashin hankali yace"Safna yanzu dama baki zubar da cikin nan ba? shin me ya kawo ki ofis d'ina."?

Kuka ta fashe dashi! Tace"Hafiz wallahi baku da imani baku da tausayi kaida abokinka! Wato tambayata ma kake me ya kawo ni ofis dinka ko."? Ya buga tevur din a gabansa a fusace! Yace."Ba dole na tambayeki ba meye had'ina dake da zaki zo ki zubar min da mutunci."!

Ta mike tsaye da kyar! tana kallonsa da idanunta dake zubda hawaye tace"Abinda ya had'ani da kai gashi nan."! Tafada tana nuna masa 'katon cikinta dake gaba.

Ta cigaba da cewa"Wallahi ko ka'ki ko kaso wannan cikin naka ne! zaka tabbatar da hakan duk ranar dana haihuwa na kawo maka shi a gabanka, ina rokon Ubangiji Allah ya nuna ikonsa a kanka! Hafiz kun zalince kai da Abokinka nima na zalinci kaina! Huzaifa ya sake ni saboda na'ki amincewa da bukatarku! to wallahi dukaninku sai na tona muku asiri a yayin dana haihuwa zan nunawa duniya su waye ku! tunda baku da Imani da tausayi."'

Jikinsa ne yayi sanyi kalau yana shirin yin magana prof ya shigo ofis din hannunsa rike da wasu takardu." Ganin mace mai ciki a tsaye a gaban Hafiz din tana kuka sai gabansa yayi wani irin fad'uwa! Ya kalli Hafiz din ya kalli Safnan Yana shirin yin magana Hafiz yace."Daddy matar Friend d'ina  ce  wai sunyi fad'a dashi shine tazo tana fad'a min."
Prof ya sauke ajiyar zuciya yace."Okey! Kar'bi takardun nan kasa hannu." Hafiz yayi saurin kar'ba! Prof ya d'an kalli Safna da tayi furgai furgai! Gaisheshi tayi, ya amsa cike da kulawa, Yace."Hakuri akeyi a zamantakewar aure kije ki cigaba da hakuri da mijinki."
Hafiz yace."Wallahi nima abinda nake fada mata kenan." Prof ya girgiza kansa ya fita daga ofis din....Hafiz ya kalleta a nutse yace."Zauna Safna muyi magana ta fahimta."

Zama tayi tana goge fuskarta, Yace."Ki daina ikirarin zaki tona mana asiri idan kika tona mana asiri kema asirinki zai tono kinyi zina da auranki Sai duniya tayi turr! dake karshe ki zama abar kwatance a idon duniya, Naji na amince ciki nawa  maganar tonan asiri ta wuce! Idan kin haihu ni zanyi dukkanin hidimar da ake bukatar Uba yayi wa d'ansa! Bana so ki 'kara zuwa ofis d'ina da wannan cikin a gabanki, Ki ajiye a ranki cewar d'anki ko 'yarki nada uba, ni ko Huzaifa! saboda haka na dauki alkawarin daukar dawainiyarku keda abinda zaki haifa burina kawai ki daina zuwa inda nake." Safna tace"Ni ba zan  tsaya raino ba idan na haihu zan kawo maka kawai kasan  yanda zakayi dashi." Tana gama maganarta ta mike ta kama hanyar fita daga ofis din.....Mi'kewa yayi tsaye da sauri! Yana kiran sunanta "Safna."!!! Ko waiwayowa ba tayi ba ballantana ta amsa ta bude kofa ta fice daga ofis din da saurin gaske!

Zubewa yayi kan kujerar yana fad'in *'Kalu innalillahi Wa'ina ilaihi raji'un!! Hasbunallahu wanimal wakil Ya Allah*

Prof koda ya koma ofis dinsa kasa nutsuwa yayi zuciyarsa sai wasiwasi take masa, anya kuwa? Jikinsa na bashi *DA WATA A 'KASA!* Saboda lokaci guda ya fahimci firgici da rashin gaskiya idanun Hafiz d'in, kuma gabakid'aya Yarinyar ta kasa kallon idonsa......Zurfafa yayi cikin naxari da tunani wanda hakan ya janyo masa wani irin ciwon kai mai tsanani! a Waya ya kira Dr Hisham family doctor dinsa, yace." ya sameshi a gida zai dubashi baya jin dad'i....Yana gama magana da Dr ya kira Hafiz kan yazo ofis dinsa yanzu

Hafiz da yake cikin mugun yanayi ya nufi ofis din mahaifin nasa, Prof ya dinga kallonsa har ya karaso inda yake! "Daddy gani Allah yasa lafiya.'? lumshe idonsa yayi yace." Bana jin dadi zan koma gida ka kula da komai kaji ko."? Cikin yanayi na damuwa yace."Daddy meke damunka."?
Prof ya shafa fuskarsa da fadin "Ciwon kai ne amma na kira Hisham a waya zai sameni a gida yansz.
Mikewa yayi yana daukar glass dinsa. Yace" Okey Allah ya sawake ko nazo na kai ka." Yace."Bari kawai direba ya kaini ka cigaba da kula da masu shiga da fita." Yace."Insha Allahu Daddy." Har bakin mota ya rakoshi Direba ya bud'a masa motar ya shiga, yana tsaye a gurin sai da motar ta fita daga company sannan ya koma ciki jikinsa a mutukar sanyaye.

Yanayin yanda Mommy taga Prof ya shigo gidan sai da ya fad'ar mata da gaba, ta zauna tana tambayarsa abinda ke faruwa,
Cikin kokarin kauda abinda yake zargi yace."Babu wata damuwa jiki da jini ne kawai zazzabi nake ji da ciwon kai." Mommy tace"To Allah ya sawa'ke bari na kira Hisham! Yace."Na kirashi tun kafin na shigo mybe ma ki ganshi yanzu. Aikuwa Dr Hisham din ya shigo palon bakinsa dauke da sallama. A nutse suka gaisa da Mommy ya kalli Prof yana tambayarsa yanayin jikinsa, nan ya fada masa abinda ke damunsa.
abu na farko da Dr ya fara yiwa Prof shine awon jini, hankalinsa a tashe ya kalleshi yace."Yallabai ya akayi jininka  ya hau! irin haka."!? Prof ya lumshe idonsa a hankali yace."Yanayi na rayuwa ne Da kuma rashin cikkaken baccin da bana samu." Dr yace." Gaskiya yallabai jininka yayi sama sosai kana da damuwa kana 'boyewa dan Allah ka cire duk abinda ke damunka idan ba hakaba zaka jefamu cikin damuwa."
Prof yace."Insha Allahu." Dr Ya had'a masa magunguna masu kyau! yasa Mommy ta bashi abinci yaci Da kansa ya bashi magungunan harda na bacci! Kafin ma Dr din ya gama had'a kayansa Bacci yaci kar'fin Prof din.... nan kan kujera ya kwanta, Dr yace ta kyaleshi ba sai ta tasheshi ba, idan ya tashi ta sake bashi maganin." Mommy tayi masa godiya  shi kuma yayi mata sallama ya tafi tare da fad'in sai dare zai sake dawowa

Bayan fitar Dr Mommy zugum tayi tana kallon mijin nata, tunda suke dashi bata ta'ba ganin ciwo ya kwantar dashi irin hakaba Prof mutum ne jarumi kuma za'kwa'kuri! koda yana ciwo yakan daure idan  ba fad'a yayi ba sam ba zaka gane ba, haka yake ciwonsa ya gama baya fasa komai na rayuwarsa, Babu shakka akwai abinda ke damunsa wanda har ya janyo masa kwanciya.


Vip Gruop#600
Normal Gruop#300
Accont numbar
0542382124.....Binta Umar gtbank....Idan katin waya zaki tura ki sameni ta wannan numbar zan fada miki yanda zaki turo
07084653262
*BINTA UMAR ABBALE*

*Kada ki karanta min littafi baki biya ba!/Kika futar min da littafi keda Allah!/Ka/ki had'a min decoment na littafin nan Allah ya isa*
10/4/20, 8:02 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
54
Prof bacci yayi sosai dan harsu Asiya suka dawo daga skull yana bacci sai bayan sallahr azuhur ya tashi Mommy ta hada masa ruwa yayi wanka tsaf ya sakko kasa cikin jallabiya fara da farin tubarau a fuskarsa, daning teble ya nufa domin cin abinci,Mommy ta karasa a nutse ta zuba masa abincin tana tambayarsa yanayin jikinsa, yace."Alhmdullhi baccin nan da nayi na d'an samu sassauci." Tace"Allah ya sawa'ke yanzu ma idan kaci abinci zaka sake shan magani." Abincin ta tura masa a nutse ya fara ci ita kuma ta koma palo ta zauna.Nan Asiya da Farhana suke tambayarta, ta shaida musu abinda ke faruwa, sai da suka bari ya gama cin abincin suka sameshi yana duba wayarsa, ko wacce ta tsuguna tana gaisheshi da tambayar jikinsa."
Tausayi suka bashi ganin yanda suka damu suna magana cikin rawar murya yace."Kada ku tada hankalin ku naji sauk'i ba wani ciwo ne mai tsanani ba." Suka mike da fad'in "To daddy Allah yasa zakkar jiki ne Allah ya baka lafiya." Ya amsa da "ameen Allah yayi muku albarka." Mommy ce ta karaso gurin hannunta rike da ledar magungunsa ta shiga fito dasu tana gwada masa yanda zai sha! Kira ne ya shigo wayarsa ya dauka yana dubawa, Hafiz ne dauka yayi a nutse yace."Ya akayi ina fatan komai na tafiya dai-dai! Yace."Eh Daddy ya jikin naka? inaji tamkar na biyo bayanka dan yanayin ka na d'azu ya bani tsoro."
Prof ya d'anyi murmushi yace."Naji sau'ki ka ganni ma naci abinci zan sha magani ka kwantar da hankalinka ka cigaba da gudanar da harkokinmu har lokacin tashi yayi." Yace."To shikkenan Allah ya kara afuwa." suna gama magana da mahaifin nasa ya kira Wayar Ummi lokacin suna sallama da Huzaifa shi yasa bata dauki wayar ba har sai da ta tabbatar da Huzaifa ya tafi sannan ta dauki wayar.
Yace."Ummi me ki keyi ne inata kiran waya baki dauka ba."
A marairace tace"Wallahi daga bacci na tashi shiyasa." Yace."Okey ya gida ina fatan komai lafiya."? Tace"Eh wallahi me zanyi maka na abincin dare."? Yace."Yau ba sai kinyi girki ba, ki shirya kije can family house d'inmu ki duba Daddy bashi da lafiya idan na tashi daga ofis zan shigo."
Tace"Ayya Daddy me yasa meshi."? Yace."Zazzabi ne da ciwon kai." Da sauri tace"Bari nayi wanka na tafi Allah ya sawa'ke." Amin yace yana kokarin kashe waya tace"Kaga na iya mota daka bani da sai na tuka kaina amma ace kamar ni Matar Accontar na babban company sai da motocin *ALIYU ADAHAMA* Bani mota ai sai ma'kiyana ma suyi min dariya." Murmushi yayi yace."Kada ki damu Ummi zan mallaka miki mota insha Allahu! 'Karamin ihu! ta saki! tace"Nagode mijina ina alfahari da kai."! Yace." Yanzu ina aiki zan kashe waya maganata ta karshe shine kisan irin napep din da zaki hau." Tace."Insha Allahu zan kiyaye."
Kashe wayarsa yayi ya ajiye gabansa ya cigaba da aikinsa, jin cewar jikin mahaifin nasa da sauki ya sanya hankalinsa ya kwanta.

Ummi a kaci kwalliya cikin dan'kareran less mai tsada ire-iren na  lefanta tayi ado da yari da sar'ka pashon masu jajayen stones irin na jikin les din, komai to mach ne a jikinta takalmi da jakarta masu kyau da tsada!
Cikin takun girma ta fito bakin titi! Drof ta dauka  har kofar gidan Prof mai napep din ya sauketa ta dauko dubu daya sabuwa dal ta bashi.

Cikin isa da takama tayi sallama palon gidan, suna zauna gabakidayan su har Prof din suka amsa mata....
Asiya gabanta ne yayi wani mummun fad'uwa ganin Ummi tayi wani uban kyau! ta dawo matar manya tayi haske da ki'ba da kwarjini!! Sai kawai ta tsinci kanta da jin wani irin bakin ciki da mugin kishi mai tsanani.....Mommy tace"Ummi kece kike tafe da yamma? Ta'karasa ta zauna kan kujera da fadin"Wallahi kuwa Yaya Hafiz ne ya umarce ni dana zo duba Daddy ashe baiji dad'i ba." Mommy tace"Aikuwa dai Xazzabi yake fama dashi." Cikin ladabi ta sunkuya har kasa tace"Daddy ina wuni ya jiki kuma." Cike da kulawa yace."Jiki da sauki Ummi ai ba wani ciwo nake ba Hafiz ya taso ki ko."? Tace"Daddy ai gwara da ya fada min wallahi dama ina tacewa zanzo na gaishe ku Allah bai nufa ba."
Dan murmushi yayi yace."To nagode Ummi Allah yayi muku albarka." Amsa da "ameen Daddy." Mikewa yayi ya nufi samansa...Ummi ta gaishe da Mommy a nutse Mommy ta amsa tana kallon Ummi a fakaice babu shakka Ummi ta samu lafiya wata uku kacal tayi wani 'bul-'bul da ita sai wani haske take fitarwa......Ummi ta kalli Farhana da Asiya ta ta'be bakinta gami da cewa"Ku kuma babu gaisuwa sai dai aukin kallo." Asiya taji kamar ta gaura mata mari sai dai ta daure ta dan dauke kanta tana ya mutsa fuskarta.

Farhana tace"Anti Ummi amaryamu ina wuni ya amarci kuma."? Ummi ta harareta tace"Farhana baki da kirki wallahi har yanzu banga kafarki a gidana ba." Farhana tayi dariya da fad'in "Anti Ummi afuwa wallahi ina son inzo karatu ya ri'ke ni kin san yanzu tunda muka shiga level 2 shikkenan bana samun lokacin kaina." Ummi ta ta'be bakinta tace"Kyaji dashi dai." Mommy mikewa tayi ta bar musu gurun. Ummi ta kalli Asiya sama da kasa tace"Ke! wai me kike ji dashi ne ? da har kike wa mutane girman kai ni yanzu ban isa ki gaisheni ba kenan.''!?

Asiya ta juyo tana kallonta cikin kokarin kauda abinda ke damunta tace."Ayya! anti Ummi mai da wu'kar dan Allah naga kin hasala! da yawa sai huci! ki keyi to kiyi hakuri bari na gaisheki ina wuni."? Farhana ta fashe da dariya tana kallonsu, Hakan ya sake 'kular da Ummi din sai taga kamar ma had'a baki sukayi dan su mai da ita shashasha! Tsaki taja mai tsayi! Tace."Idan kina cin 'kasa ki kiyayi ta shuri yarinya kin san dai a girme na girmeki ni bana son rainin hankali." Afusace tace maganar, Farhana tace"Haba anti Ummi ki dinga sassautawa zuciyarki mana meye abin daukar zafi anan Asiya wasa take miki fa."

A hasale! tace"Wannan ba wasa bane rainin hankalin ne ko ba kiga yanda tayi maganar bane ni zaku had'ewa kai."!? Asiya ta d'an zare ido tace"Haba antina kiyi hakuri da wannan tada jijiyar wuyan da kike ni tsokanarki nake" Ummi taja tsaki! tana jijjiga kai lallai ma yarinyar nan ta raina mata hankali wato ma ita ta zama abar tsokanarta. Asiya kam ganin Ummi na neman fitina yasa ta tashi ta bar mata gurin, kicin ta nufa ta shiga taya Ladidi aikace aikace.

Farhana zama tayi suka cigaba da hira da Ummin duk dan kada ta zargi ko tana goyon bayan Asiya a kanta, Ummi ko kunya ta shiga zagin Asiya da tsine mata albarka ta dauka Farhana zata goyo mata baya sai taga Farhanan ta sha kunu tace"Haba anti Ummi ki daina irin wannan halin dan Allahi ki dauki Asiya a matsayin 'yar uwa ba kishiyasa ba idan kika dauketa a matsayin 'kanwarki zakiji dadin zama da ita."

Tsaki taja tace"Ai dama tuntuni na fahimci kin fi kaunarta a kaina komai Asiya komai Asiya kamar wacce kike jin tsoro yarinya na zaune a gidanku amma kina shakkarta to ni wallahi ubanta zanci kuma bazan dauketa a matsayin kanwata ba kishiyata ce dan haka mu zuba nida ita shege ka fasa."
Farhana ta dinga kallon Ummi nata masifa ita abin ma mamaki yake bata ta fahimci Ummi na masifar kishin Asiyan, Yayin da ita kuma Asiyan take kokarin 'boye nata.......Mi'kewa tayi ta bar mata gurin ganin masifar da take ta'ki 'karewa! Hakan ma ya sake 'kular da ita! sai kawai ta dauko wayarta ta kira Hafiz tana makyarkyata da lankwashe murya ta shirya masa 'karya da gaskiya, shi kuwa ya hau kai ya zauna dan dama yana ciki da Asiyan da irin iskancin da take masa! kuma zuciyarsa  ta aminta da abinda Ummi ta fad'a masa babu shakka Asiya zata iya zagin Ummi dan ba kunya ce da ita ba. Lalla'bata yayi yace."zai shigo gidan zai nunawa Asiya muhimancin ta." Ummi na ganin Plan d'inta ya samu kar'buwa sai farin ciki ya isheta, bayan sun gama wayar whasap ta bude taga Huzaifa na online sallama tayi masa, kawai taga ya turo mata wasu irin sitckars masu muni! Turawa da ba'kaken fata zigidir wasu na sex wasu na lesbian  wata irin sha'awa ce ta taso mata, da sauri tace"Kada ka tayar min da hankali bayan baka kusa dani." Huzaifa yayi dariya! da fad'in "Idan kin amince nazo da daddare." Ajiyar zuciya ta sauke tace"Yanzu bana gida ina gidansu Hafiz mahaifinsa ne babu lafiya." Yace."Okey! sai gobe ma had'u kiyi min tanadi mai kyau! emoji ta tura masa na sha'kiyanci tace"Sai kaxo za kaga tanadin da zanyi maka." ..........Hafiz ya shigo tun dazu yana ta sallama Hankalin Ummi nacan hira da Huzaifa ba taji ba.
Asiya ta fito daga kicin tana goge hannunta, kawai ta ganshi a tsaye! gabanta ne ya fad'i! tayi saurin dauke kanta sama ta haura domin daura alwalar sallahar magariba. Kallo ya bita dashi yana girgiza kansa yarinyar haushi take bashi sosai tana yi masa abinda taga dama kawai saboda tana da daurin gindi gurin daddy ta ganshi yana sallama amma saboda tsabar iskanci be isa ta amsa masa ba ballanta tayi masa sannu da zuwa. Palon ya shiga sosai inda Ummi tayi firgigit ta mike tsaye tana fad'in "Darling yaushe ka shigo."?
Fuskarsa babu walwala yace."Kina can kina haukan dariya a waya na shigo ina sallama ba kiji ba. Tace" Wallahi wani film din hausa nake kalla mai kyau."
Yace."Okey kinyi sallah ko kuwa? "Yanzu dai zanje nayi." Tafada tana sosa kanta.
Zama yayi kan kujera ita kuma ta nufi saman bene domin dauro alwala. Prof ne ya shigo da cazbaha a hannunsa, Hafiz ya mike yana fad'in "Alhmudullhi jiki yayi kyau daddy."! Prof ya zauna kujerar dake fuskantarsa yace." Jiki yayi kyau sosai yau na yini ina bacci Dr Hisham ya bani magunguna masu kyau sosai." Hafiz ya sauke ajiyar zuciya da fad'in alhamdullhi." Mommy ce ta sakko daga sama tana sanye da hijab milk a jikinta....Hafiz ya gaisheta a nutse ta amsa tana tambayarsa ofis." Yace."Alhmdullhi mommy."" Prof yace." Wannan takardun dana baka ina fatan ka duba da kyau kuma ka saka hannu."
Yace."E Daddy na duba naga wani sabon company ne dake legos yake bukatar a basu kaya  kan sari." Yace."Eh hakane sai dai kuma ba duka kudin suka turo ba shiyasa nake kokwanto gurin basu kayana tunda sabon company ne." Yace."Daddy ka basu kawai insha Allah ba zaka samu matsala dasu ba.'' Yace."Shikkenan ai tunda na amince musu kuma nasa hannu ai magana ta kare."

Farhana da Asiya da Ummi suka sauko kasa bayan sun idar da sallaharsu....Ganin Prof a zaune yasa Ummi ta nutsu harda tsugunawa a gabansa tana sake gaisheshi! hakan kuwa yayi bala'in farantawa Hafiz rai! Prof ma yaji dadi sosai kuma yana yabawa da nutsuwa da hankalinta. Mikewa yayi ya nufi gurin cin abinci Mommy tabi bayansa domin ta zuba masa.

Fuskarsa a murtuke ya kalli Asiya dake kallon tv bata fahintar me ake duk saboda zamansa a gurin, yace."Ke mara kunya me Ummi tayi miki kika zageta."? Kamar ba da ita yake magana ba ta nuna kamar ba taji me yake cewa ba."
Kafarta dake kusa da tasa ya murtsike da kafarsa! tayi sauri juyowa tana kallonsa da kokarin janye kafarta dan jin yanda yake kokarin karya mata yatsun kafa......Yace."Ina magana kina jina ko." ? Idonta ne ya kawo ruwa tace"Wace Ummi ce tace na zage ta."? Jin tambayar rainin hankalin da take masa ya sanya ya fusata! sosai yace."Wallahi zan baki mamaki! yanzu? kinyi abu kina nema ki maida mutane sakarkaru! kin san matsayin Ummi kuwa a cikin zuciyata."!? Yafada da sigar 'kuntatawa! Jin wani kuttun abu tayi yazo ya tokare mata a makoshi! Tace"Sanin matsayinta a zuciyarka ba zai amfane ni da komai ba, Allah dai yasa kome ya faru a gaban Farhana ya faru, idan na zageta Allah ya saka min."
Yace."Ai dama kin iya abu ki tsarawa mutune magana yanzu bana son wani bayani naki ki bata hakuri."

Wai!! abinda ba zai ta'ba yiwu waba kenan! ba tayi abu ba ace tayi har ace sai ta bada hakuri ba zata iya ba. Mi'kewa tayi ta bar gurin, cike da tsananin mamaki gami da al'ajabi ya bita da kallo bakinsa a sake! Ummi ranta ya 'baci sosai da abinda tayi, wannan ya nuna mata cewar bata ganin girman Hafiz din, kuma dai taga da alama 'yar gaban goshin maigidan ce amma taso Hafiz ya tozarta ta a gabanta ya kuma sanya ta dole ta bata hakuri.....Hafiz yaji takaicin abinda Asiya tayi masa sharewa kawai yayi yana tara abun cikin ransa, duk ranar data shiga hannunsa zai nuna mata bata da wayo...

To a takaice dai basu bar gidan ba har sai da Dr Hisham yazo ya sake duba Prof ya tabbatar da jininsa ya soma daidaita sannan Hankalinsa ya kwanta, Yayi musu sallama ya tafi, Hafiz da Ummi ma suka dauki hanyar gidansu, sai kusan sha d'aya da kwata sukaje gida Hafiz ya gaji sosai kwanciya kawai yake bukata, Yana fitowa daga wanka yaga Ummi kwance a kan bed zigidir ta jefar da towel din dake jikinta.....Yasan abinda take nufi da yin hakan! Gaskiya Ummi muguwar jarababbiya ce, yana kwanciya ta rugungumeshi tana masa salonta, babu yanda ya iya haka ya bada kai bori ya hau.

****
Bayan sati biyu Prof ya warware sosai dan har ya manta da abinda ya haddasa masa rashin lafiyar  harkokinsu suke gudanarwa cike da nasara da yarda Ubangiji wadata d'aukaka gami da arziki na 'kara 'karuwa a garesu! Hafiz ya samu nutsuwar zuciya sosai dan ganin cewar Safna bata sake zuwa inda yake ba yasa ya manta da komai sai dai jefi-jefi yakan kirata a waya ya tambaya yanayin jikinta, sannan kuma yakan turawa mata kudi ta accont d'inta, shi kansa addua yake kan Allah ya saukar da ikonsa kan cikin dake jikin Safna kamar yanda ya saukar da ikonsa  akan na Titi.......Wasu mahiman takardu ya shiga dubawa cikin wata drowar dake had'e da tevur din dake gabansa.
Dagowa yayi yana dafe kansa shaf ya manta shekaran jiya ya tafi da aiki gida kasancewar kwana biyu sai godiyar Allah suna samun albarka sosai a companysu dole ya koma gida dan ya dauko takardun  saboda yau ne ranar amfaninsu, f_cap dinsa ya dauka ya dora saman kansa ya dauko key na motarsa ya fita daga ofis din da sauri.......Kasancewar rana ta dan fara yi yasa bai samu goslow a titi ba, sha biyu saura minti goma ya isa gidan nasa, Horn yake bugawa sosai wanda ya sanya Almu maigadin kusan fad'owa daga abun zamansa, a gigice! ya dauki hularsa wacce ta fadi ya zurma a kansa, wata 'yar huda dake jikin 'karamar 'kofa ya le'ka kansa! Gabansa ne ya fad'i! Ganin motar Hafiz gashi sai horn yake!  ai bai gama yanke shawara ba yaji hafiz din na bugo gate d'in  yana fad'in "Kana ina ne Almu! bude min karamar kofa nayi mantuwa ne." Almu ya shiga kiciniyar bude kofar zufa dik ta ji'ka masa jiki.
Yana budewa ya shigo a gaggauce! ba tare da ya tsaya kallon yanayinsa ba yayi gaba yana fad'in "Wai bacci ka keyi ne? kana ji ina horn tun dazu." Almu ya shiga girgida kansa murya na rawa yace." E wallahi bac...bacci nake ranka ya dad'e."
Hafiz bece masa komai ba ya nufi cikin gidan sa  cikin sauri.

Yana shiga palon ya soma jin wani irin gurnani!!  "Ahhh! beb kina da dad'i! sosai! ahhh! ahhh! ahhh!.'' Sautin da ya dinga ji kenan da wani irin gurnani! can yaji muryata tana fad'in " Kayi da karfi! wayyo! dadi ka bugeni da kyau! ni kam kafi dukkanin mazan duniyar nan dad'i! kai d'in jarumi ne!! kana gamsar dani fiye da yanda baka tsammani ahhhh! Wayyo dad'iiiiiiiii...........Yana wani irin tangad'i ya nufi bedrom din da suka manta basu rufe ba, Huzaifa ne kan Ummi turmi da ta'barya........!

*Innalilihi wa'ina ilaihi raji'un!*
Kalmar da akeso ko wane musulmi ya ambata a lokacin da wata masifa ta sameshi.

*Allah ka karemu damu da zuriarmu Ubangiji Allah kasa muyi mu gama lafiya Allah*



Vip gruop #600
Normal 300
Accont numbar
0542382124.....Binta Umar gtbank.......Idan katin waya zaki tura kiyi min magana ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*

*Kada ki karanta min littafi baki biya ba!/Kika futar min da book keda Allah! Ka/ka had'a min decoment na wannan littafin Allah ya isa*
10/4/20, 8:02 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
55
Da 'karfi ya furta kalmar Innalilhi wa'ina ilaihi raji'un! D'akin  ya shiga hajijiya dashi dishi-dishi ya soma gani a idonsa ya dafe jikin bango(garu) zubewa yayi kasan dakin yana jan wani irin numfashi!! Ummi ta furgita sosai! ta dinga ture Huzaifa dake kanta yana bugunta da karfi sai Ihu! yake yana wasu irin sambatu!! Huzaifa bai sauka daga kan Ummi ba dik da tuttureshi din da takeyi  sai da ya samu cikakken satisfaction sannan ya zare jijiyarsa daga jikinta.
Ummi ta mike zaune tana takure jikinta sai kuka takeyi tana nunawa Huzaifa inda Hafiz yake kwance yana jawo numfashi da kyar!! Huzaifa yayi saurin juyawa yana kallon bayansa, ganin Hafiz na rawar jiki da zubar da hawaye bai dameshi ba, mikewa yayi ya soma zura rigarsa tsaf ya shirya yana daura agogonsa, Hafiz ya mike a sukwane yayi kansa   ya kai masa wani irin naushi a hanci! a take jini ya soma fita daga hancin......A zuciye shima ya kai masa duka a baki! Ummi jikinta na kyarma ta mike ta shiga tsakaninsu wai zata rabasu.
Wani irin kutufo Hafiz ya kai mata a bakinta! yana wani irin kyarma! yasa kafafunsa ya tad'eta ta fadin kasan tiles din.
Huxaifa na huci! yace."Wallahi sai kasan wanda ka fasawa hanci banza butulu kawai wato kai kana tunanin kasha damu kenan! Ai baka isa ba wannan dai na gama da ita. Yafada yana nuna Ummi dake rakube tana kuka, ya cigaba da cewar "Saura waccar yarinyar itama sai mun biya bukatarmu akanta. In yaso sai muga matakin da zaka dauka."

Cikin d'aga murya mai tafe da fitar hayyaci yace."Wannan dai kun gama da ita kamar yanda ka fad'a! to nima na gama da ita da yardar Allah! Asiya kuwa komai jarabar ku wallahi baku isa ku tunkari inda take ba dik wanda yayi ganganci a cikinku to ranar sai dai uwarsa sa haifi wani."! Huzaifa yayi murmushi yana girgiza kansa yace."Haka kace ko."!? Cikin kwarin gwiwa yace."Haka nace domin na shirya tsaf! a kanku da shaidancin ku baku isa kuyi galaba akan matata ba, ramuwa ku kayi a kan Ummi bukatarku ta biya sai ku daina bibiyata haka kowa ya kama gabansa."
Huzaifa yace."Zamu zuba ni da kai guy muga wanda zaiyi winning din dan uwansa."
Hanya ya kama zai fita Hafiz yace."Wallahi Huzaifa ina mutukar nadamar kasantuwarku a matsayin abokaina, saboda gabakidayan ku babu Allah a cikin zuciyarku alhmdullhi ni Allah ya shiryeni ya fargar dani abinda nake ba mai kyau bane! ina rokan Allah ya yafe min kuskurena, ku kuma da kuke ganin wannan hanya itace dai-dai to Allah ya shirye ku idan kuma ba zaku shiryuwa ba sai muyi fatan Allah ya ne santamu da irinku.''

Huzaifa yace."Wani wa'azinka da tausasa kalamanka duk ba zasu sanya na janye kudirina akan matarka Asiya ba, kamar dai yanda na fada maka da farko ita wannan na gama da ita sauran waccan d'in da kake 'boyewa." yana gama maganarsa yasa kai ya fice daga dakin.......Hafiz ya zube kasan tiles yana me dafe kansa da nanata innalillahi! Da rarrafe ta karasa inda yake tana kuka tace." Dan Allah Ya...Yaya Hafiz kayi hakur......! Wani irin wurgi yayi da ita ya mike tsaye yana wani irin huci! yace."Ummi ki tashi ki fice min daga gida bana bukatarki kin ha'ince ni kin munafurce ni! ki tashi ki 'bace! daga nan gurin ko yanzu nayi miki dukan mutuwa."
Jikinta na rawa tana kuka ta sake nufar inda yake...."Don girman Allah ka gafarceni wallahi sharrin shedan ne kuma shine ya tursasani ba'a son raina ba."!

Hafiz ya dinga kallonta gumi na yanko masa,mamaki yake wai Ummi ce take tsara masa maganar karya kamar wani yaro karami kamar kuma wanda bai san halinta ba.
Komawa yayi ya zauna ya takure jikinsa yana shawara da zuciyarsa, matsowa ta sake yi kusa dashi tana bashi hakuri.

Cikin sanyi ya kalleta yace."Ummi matsa daga jikina kada ki shafa min najasa." Matsawa tayi tana fadin "To na masa dan Allah ka rufa min asiri ka gafarceni insha Allahu ba zan sake ba zan rike amanarka." Yace."Ummi." Da sauri ta amsa da "Na'am"  Ya cigaba da cewa"Allah ki kayiwa laifi bani ba shi za kije ki bawa hakuri ni nawa laifin da ki kayi min ko nace na yafe miki Allah ba zai yafe miki nasa laifin ba kinyi zina da auranki wa'iya zubillahi. Ummi bana jin zan iya cigaba da zama dake kije gida na sake ki."

Wani irin ihu! ta kurma tana rirrikshi gami da bashi hakuri! Fizge jikinsa yayi da sauri ya fita daga dakin, can bakin gate ya nufa, sai dai me wayam! babu kowa dan gate din ma a bude yake ya duba Almu maigadi bayanan da alama ya gudu! Girgiza kansa ya shigayi yana mamakin halin cin amana na mutane! Almu an hada baki dashi an cutar dashi......Yana kokarin komawa cikin gidan kira ya shigo wayarsa, gabansa ya fadi ganin Prof sai yanzu ya tuna da abinda ya dawo dashi gidan, da sauri ya daga wayar.....Prof yace."Hafiz yaya ne na aika ofis dinka domin kar'bar wannan takardun ba ka nan shin kana ina ne."? Murya na rawa yace."Daddy ganin nan kan hanya wallahi takardun na manta a gida shekaran jiya." Prof yace."Okey kayi maza ka kawo kai muje jira." Yace."Insha Allahu Daddy."
Kashe wayar yayi ya shiga palon nan ya tarar da Ummi ta had'a kanta da gwiwa sai kuka take lokacin gabadaya nadamar abinda tayi ya rufeta, tana ganin inda Hafiz zai mayar da ita kuma ya rufa mata asiri itama zata rufa masa asiri su taimaki junansu kuma tayi al'kawari insha Allahu ba zata sake kaucewa dokokin ubangiji ba.
Koda ya shigo da wannan maganar ta tareshi kan cewar ya rufa mata asiri ya mayar da ira ba tare da kowa ya sani ba, itama tayi al'kawarin rufa masa asiri har duniya ta nad'e! 

Yace."Ummi ba zan mayar dake ba wallahi dan idan na cigaba da zama dake zanyi ta kallanki a matsayin matar da taci amanata ta kuma tozarta martaba ta aure dan haka idan kin tona min asiri kema dole naki asirin ya tuno." Tace." amma kasan sai kafi ni shiga tashin hankali idan iyayenka sukaji abinda ke faruwa shiyasa nake so mu kashe mu binne a tsakaninmu." Tsaki yaja ya tureta da karfi! ta fadi ya shige yaje ya dauko takardunsa ya fito ya tsallaketa ya fice daga gidan.

Ummi kuka tayi mai isarta daga bisani ta mike taje tayi wanka ta fito ta shirya kayanta cikin akwati ta dauka ta nufi gidansu cikin wani irin tararrabi gami da nadamar rayuwa.

Anti Jamila hankalinta yayi masifar tashi da jin abinda Ummi tazo mata dashi, tana kuka ta dauki wayarta ta shiga kiran Mommy. Hankali a tashe Mommy tace"Jamila lafiya kike kuka ko mutuwa akayi mana."? Anti Jamila tace"Yanzu Anti Rahima wulakancin da Hafiz zaiyi min kenan? me Ummi tayi masa ya sake ta  aure duka ba'afi wata uku ba har anyi an gama ni kam wannan auran zumuncin be k'are ni da komai ba sai bakin ciki da takaici.

Mommy tace."Innalilihi wa'ina ilaihi raji'un! Yaushe hakan ta faru? wallahi ban sani ba! Yaushe Hafiz ya saki Ummi kuma kan wane dalili me tayi masa."? Cikin rashin kunya anti Jamila tace"Ai sai kije ki tambayeshi abinda tayi tsabar iskanci ne yake ta'kama dashi da kuma kud'i."
Mommy tace."Haba Jamila sasautawa zuciyarki mana, taura biyu bata taunuwa dole akwai abinda yake faruwa a tsakaninsu.Yanzu ki fada min saki nawa yayi mata." A fusace! tace"To waye ya sani ai bai furta ko nawa yayi ba kawai yace taje gida ya saketa." Mommy tace"To a muslunce guda d'aya zamu daukeshi dan haka ku kwantar da hankalinku insha Allah Hafiz da mahaifinsa idan suka dawo zamu tattauna maganar, ki rufe mana sirri bana son kowa yaji a yau da daddare Hafiz zai mayar da Ummi kuma zai zo ya dauketa su koma gidansu."
Anti Jamila ta sauke ajiyar zuciya tace"Shikkenan muna jira muji abinda kuka yanke sai anjima."! Kashe wayarta tayi tana jan tsaki! gabakidaya da uwar da d'an wani irin mugun haushinsu take ji.

Mommy tayi kasa'ke! da wayarta a hannu gumi duk ya tsatsafo mata a saman goshi! Hafiz ya saki Ummi bata da labari shin wai me yake faruwa ne ga rayuwar d'an nata......? Wayarsa ta shiga kira sai dai ta kira ya kai sau biyar bai daga ba a lokacin suna tare da Prof a ofis dinsa tare da ba'ki wayarsa kuma tana ofis dinsa a saman tevur.......Sai bayan sun sallami bak'insu ne ya koma ofis din, da ya duba wayar yaga kiran Mommy har biyar! Ya san ta samu labarin abinda yake faruwa.
Jikinsa a sanyaye ya kira ta tana dagawa tace"Sai yanzu kaga damar daga wayarta hafiz."! Yace."Mommy kiyi hakuri dan Allah muna tare da ba'ki wayar tawa ma a ofis na bar.....Kafin ya karasa ta katse shi ta hanyar fad'in"Hafiz me Ummi tayi maka ka sake ta! Hafiz kana son ka kasheni da 'bakin cikin ka ko.'!!?

Yace."Mommy dan girman Allah kada ki saka kowace damuwa a cikin ranki ballanta damuwar wani ta saka miki ciwo! Ummi tayiwa Allah laifi tayi min laifi ko ke  ki kaji abinda ta aikata nasan zaki goyi da bayana akan abinda na aikata a gareta, amma babu komai nasan dukkanin abinda ya faru  nine na janyowa kaina ishara ce Ubangiji yake nuna min kan abinda na aikata na sa'bonsa." Cikin sanyin magana yake maganar

Jikinta yayi sanyi da jin abinda yake cewa tace"Myson komai Ummi tayi maka na laifi bai dace ka sake ta ba kana so ka 'bata mana zumunci da 'yar uwata, to idan na isa da kai ina so ka mayar da Ummi dakinta."

Yace."Mommy bana tunanin zan iya cigaba da zama da ita dan kullum zan dinga kallonta da wata iriyar fuska Rabuwata da Ummi shi yafi alkairi Mommy ki gafarce ni insha Allahu idan na shigo anjima ni zan fad'i miki dukkanin abinda yake lullu'be da rayuwata domin na gaji da 'boye-'boye nagaji nagaji! Mommy ina son ki san komai A matsayinki na mahafiyata ki taimaka min da addua Allah ya kawo mun sassauci."

Gabakid'aya jikinta ne ya mutu da jin irin abinda Hafiz ke fada mata! babu shakka yaron ta yana cikin kalubalan rayuwa dole ne kuwa ta nutsu ta saurareshi domin taji abinda yake 'boyewa kamar yanda ya fad'a.

Ajiyar zuciya ta sauke tace"Allah ya kyauta shikkenan Allah ya kaimu anjima ina sauraran dawowarku." Shima ya sauke ajiyar zuciya yace."Nagode mommy dan Allah kada kisa damuwa a ranki." Tace."Insha Allah." Kashe wayar tayi ta ajiye kusa da ita, zurfafa tayi cikin tunani shin wai wane abune wanda Hafiz din yake 'boyewa wanda su da suke a matsayinsu na iyayansa basu sani ba?

Tare suka nufi gidan shida mahaifin nasa, wanda tun a mota shi Prof din ya fahimci Damuwa a tattare da Hafiz din, kawai dai yayi masa shuru ne yana sauraran yaji ko zaiyi masa wata magana.......Sai bayan sallahr isha'i ne Hafiz ya sameta a sama ta idar da sallah tana kokarin sauka kasa ya shiga dakin.
Ta koma ta zauna kan kujera tana kallonsa har ya karaso inda take, kasan tiles ya zube kawai ya dafe kansa da hannunsa! Murya a sha'ke! Yake fadin kalmar innalilihi wa'ina ilaihi raji'un!! Mommy tace"Hafiz ka saka ni a cikin tunani da damuwa tun dazu ina sauraranka."
Ya d'ago kansa kawai sai taga hawaye yana sauka saman kumatunsa. Cike da mamaki take kallonsa, Hannunta ya ri'ke!! Murya na rawa yace."Mommy! ni mai laifi ne! dama Allah bai hallice ni a wannan duniyar ba! nayi nadamar rayuwa Allah yana nuna min ishara ta kowane fanni."
A sanyaye tace"Hafiz Allah ya yafe maka Allah ya yafe mana gabakidaya. Dukkaninmu masu laifi ne gurin Ubangiji Saboda haka ina so ka fada min abinda kake 'boyewa wanda mu bamu san dashi ba."

Yace."Mommy ina rokon Allah ya baki ikon jure jin abinda zan fad'a miki! dan Allah kada ki wofintar dani ko kuma kiyi fushi dani 'kaddarata ce tazo a haka mommy amma nagodewa Allah da ya sanya na gane kure na da wuri wannan ne ma dalilin da ya sanya yake saukar da ishararsa a kaina duk dan masu hali irin nawa su tsorata su 'kadaita shi da bin dokokinsa."
Mommy gabadaya jikinta yayi sanyi kalau! tace"To ina sauraranka........Tiryan tiryan ya shiga zayyane mata irin bada'kalar dake faruwa a tsakaninsa da abokansa, ya fad'a mata tsakaninsa da Safna matar abokinsa ya kuma fad'a mata cikin Safna wanda take zargin nasa ne, Ya fad'a mata yanda Huzaifa ya ramawa kura aniyarta a kan Ummi da yanda ya samesu suna aikata masha'a turmi da ta'barya ya jaddada mata cewar shin babban dalilin da ya sanya ya saki Ummin.

Mommy tunda ta dukufar da kanta 'kasa take shararar da hawaye! Ya ilahi! Wannan wace irin masifa ce! Wannan wace irin ba'kar kaddara! ce ta sauka akan gudan jininta! Hawaye kawai take zubarwa ta kasa cewa uffan! sai ido kawai data zuba masa!
Jikinsa na kyarma yace."Mommy baki ce komai ba please Mommy kice wani abu koda addua ce kiyi min mommy.""
Ta d'an ja majina tana goge fuskarta tace"Allah ya yafe maka Hafiz."! Shuru tayi jin wani sabon kukan na nema ya kufce mata.
Prof ne ya shigo dakin ransa a 'bace! Sai kawai ya gansu cikin wani irin yanayi  be kawo wani abu na dabam ba yafi tunanin ko abinda ya shigo dashi suke tattaunawa, rai a 'bace! ya kalli Hafiz d'in Yace."Yanzu abinda kayi ka kyauta Hafiz me Ummi tayi maka sake ta."?



Vip Gruop #600
normal gruop#300
Accont numbar
0542382124.......Binta Umar gtbank.....Idan katin waya zaki tura sai ki sameni ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*

Kada ki karanta min littafi baki biya ba!/Kika futar min da book keda Allah! Kika karanta baki biya ba kema keda Allah! Ka/ki had'a min decoment na wannan book din Allah ya isa!
10/4/20, 8:02 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
56
Hafiz d'in na 'kokarin yin magana Mommy tace"Nima yanzu maganar da muke dashi kenan! domin abun ya bani mamaki sosai sai kace wani mara iyaye da na gaba dashi zai yanke irin wannan hukuncin, aiko me Ummi tayi masa bai kamata ya dauki doka a hannunsa ba idan ya mai damu masu muhimancin a gare shi sai yazo ya fad'a mana abinda ya had'asu har aka kai ga matakin saki." Rai a'bace Prof yace."Yanzu nan Malam Yusif mahaifin yarinyar ya kira wayata yake shaida min abinda ke faruwa shin me yasa ke tun shigowata baki fad'a min ba"! Yafada yana tsareta da ido cikin sigar tuhuma.
Tace"Dama ina jira kaci abinci ka samu nutsuwa sai na fada maka abinda ke faruwa."
Ya kalli Hafiz da kansa yake kasa yace."Me ya had'aka da matarka ka saketa ashe dama zaka kasance daya daga cikin mazajen da suke da d'abi'ar sakin matayensu ba tare da 'kwakkwaran dalili ba."!
Hafiz shuru yayi ya kasa cewa komai ba wai dan bashi da abin fad'a ba.Prof yace."Shiyasa mana tun dazu nake ganin rashi kuzari a tare dakai damuwa duk ta bayyana a tattare da kai! ai dama dole ne ka fuskanci haka! Ina so yanzu yanzu ka dauki aniyar mayar da yarinyar nan dakinta dan baza ka mayar dani karamin mutum ba."!!

Kansa ya d'ago yana dan katse gumin goshinsa cikin sha'kakkiyar murya yace."Daddy bana jin zan iya zama da yarinyar nan ka gafarce ni idan maganata ta 'bata maka rai Ummi idan ta samu miji tayi aure ba zan cigaba da zama da ita ba.''

Prof ya ri'ke 'Kugu yana kallonsa Yace."Ko zaka iya fad'a min abinda tayi maka wanda har kake wannan ikirarin! Kada ka manta Yarinyar nan 'fa Yar uwarka ce me yasa zaka saketa auranku duka-duka wata hudu da kwanaki."

Shuru yayi ya kasa cewa komai! Prof ya shiga gyada kansa yana kallon Hafiz din yace."Kai nake saurare."! A hankali ya mike yana dan kallo Mommy yace."Daddy Mommy tasan komai nayi mata bayani zata fada maka."
yana gama maganarsa ya kama hanyar futa daga dakin.Prof da mommy suka bishi da kallo yayin da yake wata irin tafiya kamar d'an 'kwaya.

Bayan futar Hafiz din Prof ya kalli Mommy dake zaune tayi zugum! Lallai Hafiz ya barta da masifa kenan tunda ya iya hadata da Prof! Yace."Duk da kece kika 'kulla wannan auran to kamar yanda Hafiz din ya fada cewar na tambaye ki kin san komai a matsayina na mahaifinsa inaso in san abinda ke faruwa.
Ajiyar zuciya ta sauke! Tace"Ni babu abinda na sani dangane da al'amarin haba kamar ka mance waye Hafiz zaman da kaga munyi dashi anan turkeshi nayi da tambayar dalilin da ya sanya ya saki Ummi  ya'ki yayi min gamshashshiyar magana sai kwane-kwane yake  ya kasa fad'in magana d'aya.

Prof yayi jim yana nazarin maganar a cikin ranshi! Ya kalleta a nutse yace."Bana son kiyi ba'kin jini cikin al'amarin nan! dan da tun farko ni kin nemi shawarata kan wannan hadin auran da zance miki kada kiyi. Abinda saya ki kaga na had'a auransa da Asiya saboda ina da tabbacin yana sonta shiyasa na zaba masa ita a matsayin matarsa, sai kuma daga baya kuka had'e min kai ke dashi kuka zo min da wannan maganar, Ni yanzu shawarar da zan baki shine kiyi kokarin sasanta tsakaninsu ko kya samu jituwa tsakaninki da 'yar uwarki."

Mommy zuciyarta ta sake karyewa tace"Insha Allahu zanyi iya bakin kokarina kan matsalar idan kuma ya'ki ya mayar da ita sai mu taru muyi hakuri mu yafi junanmu dama Allah ya kaddara zaman auran su ba zaiyi tsayi ba......Prof yace."Ameen.'' ya wuce toilet domin watsa ruwa.

Hafiz kam koda ya sauko kasa kai tsaye benansa ya nufa dama akwai kayansa kamar ya sani bai kwashe duka ba, ganin yanda ya sauko cikin wani irin yanayi yasa Asiya da Farhana suka bishi da kallo.......Asiya jikinta yayi sanyi sosai ganin yana wata irin tafiya kamar zai fadi daurewa kawai tayi ta cigaba da kallonsa yana hawa steps tabbas yana cikin damuwa dan duk ga yanayinsa nan ya nuna.

Kwanciya yayi lamo kan bed dinsa yana ta nanata kalmar innalillahi cikin ransa, cikin ikon Allah ya samu sassauci a zuciyarsa, a take ya dinga jin wani kuzari da karfin gwiwar tunkarar mahafinsa da maganar a duk ranar da maganar ta fasu, to ya shirya tsaf! zai fada masa dukkaninn abinda ya faru dashi! kamar yanda ya fadawa Mommynsa fatansa Allah yasa ya fahimceshi kamar yanda Mommy din ta fahimceshi.

A ranar duka gidan kwana sukayi cikin rashin dadi Mussaman Mommy da Hafiz da Asiya baccinsu baiyi tsayi ba haka dukaninsu suka kasance cikin sallar nafila da rokon sassauci daga gurin Ubangiji.

Da safe ya sakko cikin wando 3qutar da shart mai karamin hannu! mommy da Prof suka bishi da kallon mamaki! dan gabakidaya basu tsammanin a gidan ya kwana ba.

Gurin cin abincin ya nufa yaja kujera ya zauna fuskarsa da sassauci ba kamar jiya ba ya soma gaishe da iyayen nasa, Prof yace."Dama anan ka kwana."? Shafa sajensa yayi yace."Eh daddy tsoron kwana nake a wannan gidan ni kadai."

Prof ya harareshi yace."Kaji 'karya mutumin dake ratso tsakiyar dare ya dawo daga yawonsa meye zai bashi tsoro kuma.''Murmushi yayi yace."Daddy yausha rabon da naje yawon dare ni yanzu Allah ya shirye ni."
Prof ya shiga jijjiga kansa yana tsikarar soyayyan dankalin yana kai wa bakinsa yace."Duk ba wannan ba yanzu ina muka kwana kan maganar yarinyar nan Ummi."
Yace."Daddy dan Allah ka cire kanka da maganar Ummi tunda dama tun farko babu saka hannunka a ciki." Yace."To yanzu me kake so na fadawa mahafin yarinyar dan anjima nace ya sameni a ofis."

Yace."Kawai kace masa nace idan 'yarsa ta samu miji tayi aure.''! Prof yace."Sai ka fada min dalilin da yasa ka sake ta sannan zan zartar da maganar ka, ba zan tursasaka ka zauna da  Ummi ba amma ina so inji dalilin da ya sanya ka sake ta."

Yace"Daddy ya muke dawo da hannun agogo baya ne? nace maka ka tambayi Mommy tasan duk abinda yake faruwa." Prof ya shiga girgixa kansa ya mike yana fadin ''Naga alamar kai da uwarka kan ku a had'e yake sabida haka kamar yanda kace na cire hannuna daga maganar na cire."
Yace."Yawwa Daddy hakan yafi." Mommy ya kalla yace."Ni zan fita." Mikewa tayi tayi masa rakiya har bakin kofar fita, ta dawo ta zauna tace"Kai ba za kaje ofis din ba."? Dan ya mutse fuska yayi yace."Sai anijima zani sai nayi bacci tukkuna

Ta shiga girgiza kanta kawai tana kallonsa dik ta rasa ma wane tunani za tayi........Kira ya shigo Wayarta dake can saman kujarar palo, yunkurawa tayi zata mike yace."Zauna na dauko miki.
Ya mike a nutse ya dauko mata wayar, ba tare da ya duba ba, mika mata yayi ya zauna gami da daukar cup din tea dinsa yana kur'ba.
Mommy kuwa ganin Anti Jamila sai taji wani iri haka nan dai ta daga wayar, daga d'aya 'bangaran a dak'ile anti Jamila ta gaisheta. Mommy ta amsa cikin kulawa.
Tace."Jiya nayi ta jiran wayarki naji shuru dalili kenan ma da yasa na fadawa Babansu Ummi abinda ke faruwa, yace ya kira Professor a waya to shine na kira ki dan naji a inda magana ta tsaya."?

Mommy ta sauke ajiyar zuciya tace"Jamila dan Allah kiyi hakuri ki kwantar da hankalin ki insha Allahu komai zai dai-dai ta kin san dai sha'anin yara sai a hankali tun jiya nake tuhumar Hafiz kan ya fada min dalilin da ya sanya ya aikata wannan aikin, ya'ki fad'a min komai maganar dai d'aya yake fada ya saki Ummi amma kuma ya'ki kawo min hujja! Dan haka ina so kema ki tsautsara binkicen kan Ummi ta fada miki abin..........Anti Jamila ta katseta a fusace! tace"Bangane na tsaurara binkice na kan Ummi ba wane irin binkice zanyi wanda ya wuce wanda na keyi a yanzu! Sannan naji kina maganar na kwantar da hankalina ta ina hankalina zai kwanta kina nema ki tozartani nida zuriata! yanzu dama ashe zumunci yace haka wallahi anti Rahima ban ta'ba tunanin zakiyi min haka ba." Takarasa maganar tana me fashewa da kuka.....Mommy ta bude bakinta za tayi magana tayi saurin katse wayarta tana jan tsaki!!!! Mommy kuwa shuru tayi da waya a hannunta tana mamakin rashin kunyar da Kanwar tata keyi mata magana take da ita gatsal gatsal! tabbas dama hausawa sunce auran zumunci shike gyarashi kuma shike 'ba tashi babu shakka zumuncin dake tsakaninta da kanwarta yana daf da lalacewa ta sanadiyar auran da suka kulla.
Hafiz yaji ciwon abinda Jamila tayi wa Mommynsa rai a bace yace."Mommy bari ni na kirata na tabbatar mata da abinda 'yarta tayi wanda ya janyo na sake ta.
Mommy ta kwace wayar hannunsa tace"Hafiz baka da hankali ko! Ya bita da kallo yana huci! Tace"Idan ka tonawa Ummi asiri kaima ka kwana da shirin tonuwar asirinka dan na tabbata Ummi sai ta fad'awa duniya abinda kuka aikata."
Yace."Mommy yanzu bana tsoron duniya tasan halin da nake ciki, bani na d'orawa kaina ba Allah ne ya jarrabeni! dan haka ni zanfi jin dadi ma duniyar tasan abinda muka aikata na sa'bon Allah ko dan saboda masu irin halinmu su farga su gane meye rayuwa."

Murmushin takaici kawai Mommy tayi tana girgiza kanta zurafafa tayi cikin tunani! shin wai ya za'ayi ne ta tunkari Prof da wannan gagarimar maganar, dan gabakidaya ta lura da Hafiz ya sakar mata 'kota ya nemi guri ya zauna ya barta da fargaba.

****
Sati biyu da faruwar al'amarin a'lamura sunyi sauki ta 'bangaran Hafiz yana cigaba da gudanar da harkokinsa na yau da kullum yayin da kuma yake sanya ido sosai kan shige da ficen Asiya a gidan komai take idonsa a kai idan zata tafi skull ya dinga gargadin direba kenan kancewar kada ya sauketa a ko'ina sai a cikin makarantar.........Wai duk yanayin hakane saboda gujewa sharrin abokansa Huzaifa da Ishak! 'Bangaran Asiya kuwa jikinta ne yayi sanyi ganin yanzu ya daina rawar jiki a kanta, sai itama ta shiga taitayinta gaisuwa ce kawai ke hadasu yanzu gabad'aya ma ya daina cewa ta kawo masa abinci samansa da kansa yake saukowa ya dauka wataran kuma ya zauna dainng din yaci abunsa.

'Bangaran Ummi kuwa al'amura ne suka tsananta da ita ciwo ta fara yi a tsaitsaye! amai da kasala gami da tsarce-tsarcen yawu! aikuwa anti Jamila ta tasa a gaba suka nufi asibiti! gwajin farko likita ya tabbatar musu da ciki dan wata uku." Ummi da ita kanta Anti Jamilan suka dinga murna dan suna ganin wannan cikin zai iya sanyawa Hafiz din ya mai da ita ko yanso ko baya so.

Dan haka kai tsaye gidan Prof din suka nufa, Mommy ta kar'besu hannu biyu tasa Ladidi ta kawo musu abinci da lemuka, sai da suka ci suka 'koshi tukkuna Anti jamila ta ciro result ta mika mata da fadin "Daga asibiti muke likita ya tabbatar mana da cewar Ummi na dauke da ciki na wata uku." Mommy tayi kasa'ke! da takarda a hannunta ciki!!! ciki! gaskiya ba taji dadin wannan al'amarin ba, da kyar ta daure tayi mirmushi da fadin "Ubangiji Allah ya rabasu lafiya. Ke Ummi ki kara Hafiz din a waya ki shaida masa kafin ya dawo na fada masa." Ummi ta dauki waya ta shiga neman Hafiz din.

Lokacin shi kuma suna tare da Safna a ofis dinsa, taje asibiti ta dawo a gijace! ga cikinta yayi wani irin girma da alama daf take da haihuwa dan gashinan dik yanayin ta ya sauya, scanning akayi mata likita ya tabbatar mata da cewar kwanciyar d'an dake cikinta ba a dai-dai yake ba! Kuma sannan babyn bashi da cikakkiyar lafiya. Dan haka akwai bukatar a bata gado a asibitin idan tana da ra'ayi zata biya kudi kimanin dubu tamanin  zasu kula da ita har ta haihu.
Allah sarki Safna akwai tsoron mutuwa shiyasa hankalinta a tashe ta nufo gurun Hafiz din domin ta shaida masa abinda ke faruwa, saboda tasan tana da tabbacin zai iya biyan kudin da likitoci suke bukata.

Rarrashinta yake sosai dan gabakidaya shi yanzu Safna tausayi take bashi, Yace."Kije insha Allahu zan tura miki dubu  dari cikin accont dinki in yaso sai ku biya kudin gado sauran kuma kuyi amfani dasu.

Ta mike da kyar ta cije bakinta tace"Nagode! Hanyar fita ta kama tinkis!tsinkis! Ya bita da ido yana girgiza kansa....
Tana fitowa daga ofis din suka hada ido da Prof! Cikin tsarguwa gami da rashin gaskiya tayi kasa da kanta gaisheshi tayi tayi saurin wuce wa tana sinne kai kamar munafuka.
Prof ya shiga ofis din Hafiz din yace."Wai har yanzu wannan yarinyar basu dai-daita da mijin nata bane."? Da sauri yace."Sun dai-dai ta tuntuni." Yace."To zurga-zurgar me take anan gata da tsohon ciki haihuwa ko yau ko gobe.

Cikin harhad'a kalmomi yace."Daddy ai mijinta baya gari shine dalilin daya sa tazo gurina saboda taje asibiti likitoci sun bukaci kwantar da ita domin samun lafiyarta, to dole ana bukatar kudi shine tazo tana fada min." Prof ya girgiza kansa ya juya da nufin fita daga ofis din yana fad'in "Allah ya rabasu lafiya."
Jikinsa a sanyaye ya amsa da amin.'' Prof din na fita ya sunkuyar da kansa kasa gumi na tsatsafo masa.

Sai bayan isha'i suka shiga gida, har yanzu kuma Anti Jamila da Ummi na nan basu tafi ba, Hafiz ganinsu zaune bai kawo komai a ransa ba, ya gaishe da anti Jamila yana kokarin hawa benansa, Mommy tace"Hafiz dawo zamuyi magana." Dawowa yayi ya tsaya jikin kujera! result ta mika masa da fadin"Sakamakon gwajin da likita yayi wa Ummi shine tana dauke da ciki dan wata uku."

Kai tsaye! Ya wurgar da takardar da fad'in ba nawa bane Ummi ta nemi uban da yayi mata ciki."!! Wannan magana a kunnan Prof yayin da yake shigowa palon.....Anti Jamila ta mike a fusace! Tace''Hafiz wannan wace irin magana ce? ko dai ka fara shan 'kwaya ne? Ina Ummi za taje ta samo ciki da har zaka ce taje ta nemi Uban d'anta."!!!! Tana huci! take maganar...........Yace."Anti Jamila ki tambayeta ita tasan waye Uban d'anta."! Prof ya karaso gurin hade da buga masa tsawa yace."Wace irin maganar banza da wofi ce wannan me ka mayar da Ummin da har kake irin wannan shashashar maganar a kanta."!! Ummi ta mike tsaye tana wani irin kuka! Ta kalli Prof tace"Daddy ranar wanka ba'a 'boyon cibi yanzu zan warware muku abinda baku san dashi ba.......!



Vip Group #600
Normal Gruop#300
Accont numbar
0542382124....Binta Umar gtbank....Idan katin waya kike so ki tura ki same ni ta whasap da wannan numbar
07084653262
*BINTA UMAR ABBALE*

*Kada ki karanta min littafi baki biya ba! Kika futar min da book keda Allah! Ka/ki hada min decoment na wannan book din Allah ya isa*
10/4/20, 8:02 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
57
jin abinda Ummi ke fada ne ya sanya jikin mommy yin sanyi shikkenan Hafiz ya janyowa kansa tonan asiri ita taso ya zauna suyi magana ta fahimta ba tare da Prof din ya fahimci wani abuba kai tsaye yazo yana shirme  dole Ummi taji zafin abinda yayi mata itama ta tona masa asiri.
Hafiz kam ko ajikinsa dan wani irin karfin gwiwa ya samu da jin maganar da ummin tayi bai tsorata ba yana so mahaifin nasa yasan maganar ko ya samu nutsuwar zuciyarsa.

Prof kam zama yayi cikin kujera a nutse yace."Ummi wane abune wanda bamu sani ba inaso yanzu ki fad'a min shi."

Ummi ta fashe da wani irin kuka tana girgiza kanta hawaye sai ambaliya yake a fuskarta , da kyar ta iya fad'in "Astagafirullah Allah!! Palon yayi shuru kowa zuciyarsa sai bugawa takeyi saboda fargaba shi kansa Prof din ya 'kagu yaji maganar dake bakin Ummi.

Tace"Daddy dole Yaya Hafiz ya saka kokwanto akan cikin dake jikina, kuma ni banji haushinsa ba dama hausawa na cewa duk wanda ya siyi rariya yasan zata zubda ruwa." Shuru tayi tana sha'kar hanci! Prof yace."Kina magana kuma kinyi shuru ki cigaba ina sauraranki inaso ki fad'a min dalilin da ya sanya Hafiz din ke kokwanto kan cikin jikinki."

Hawaye ta goge ta dago kanta tana kallon Hafiz! yayi saurin dauke kansa  gabansa sai bugawa yake innalilihi kawai yake ja a cikin ransa yana adduar Allah yasa mahafin nasa yayi musu adalci ya dauki al'amarin a matsayin kaddara.

Prof ya kallesu fuskarsa a murtuke yace."Dake da Hafiz din gabakidayan ku baku da gaskiya dan duk ga alamu nan na gani ki fada min abinda ke da akwai."!! Ya'karasa maganar cikin tsawa.!!!

"Kwarai kuwa daddy mu masu laifi ne kuma marasa gaskiya da rashin tsoron Allah! Munbi son zuciyarmu ta kaimu ta baro mu hakika ina nadamar wannan rayuwar da nakeyi domin na aikata sa'bo mafi muni a rayuwata nayi  nadama! nayi dana sani  da abinda na aikata."!! Prof yaji kamar ya kwada mata mari!  ya 'kagu yaji abinda ke faruwa ita kuma sai kwane-kwane take masa.

Sassauta murya yayi yace." Kiyi shuru ki fada min meke faruwa insha Allah komai zai zo da sauki." Hawayen dai ta goge kanta a kasa, ta soma yi masa bayanin abinda ke faruwa wanda su basu sani ba.....Ummi ta shaida masa irin rayuwar dabbobin da Hafiz yake dashi da abokinsa ta kuma tabbatar masa da cewa Huzaifa ya kwanta da ita sama da goma kamar yanda shima Hafiz din yake mu'amulantar matarsa Safna wacce take da tsohon ciki haihuwa ko yau ko gobe, ta kuma tabbatar masa da cewar Shima Huzaifa yace cikin dake jikin matarsa Safna ba cikinsa bane na Hafiz kamar yanda yanzu shima Hafiz din yake zargin cikin jikinta ba nasa bane na  Huzaifa ne.

Tun kafin ta karasa maganarta jikinsa yake wani irin rawa gashi ya had'a gumi sosai da sosai ya tsirawa Hafiz ido bakinsa sai motsi yake da alama magana yake so yayi masa amma kalma guda ta gaza fitowa daga bakinsa.

Mommy Anti Jamila Asiya da Farhana kuka kawai suke suna mamakin wannan abu *Innalilihi wa'ina ilaihi raji'un* shine abinda Asiya take ta nanatawa a cikin ranta hawaye kuwa kamar an bude famfo masoyinta abin alfaharinta shine ya aikata wannan mummunan aikin da ya kamata a jefeshi tabbas dole tayi nadamar kasantuwarta a matsayin matar auransa.

Prof ya mike cikin dauriya yake kokarin tsallakesu ya hau sama taku biyu yayi ya yanke jiki ya fad'i a gurin!! A gigice sukayi kansa suna salati!
Hafiz yayi gaggawar kiran Dr Hisham ya fada mishi yazo gida babu lafiya.
Hankali a tashe ya tsaya kan mahaifin nasa Mommy dasu Farhana sun rufeshi sai kuka sukeyi. Kai kawo ya shigayi ya palon yana goge wata zazzafar kwalla da take fita daga idanunsa.

Prof idonsa biyu yana kallonsu suna kallonsa amma ya gaza magana da ya bude bakinsa zaiyi magana sai ta hard'e sam babu me fahimtar abinda yake cewa!! gashi ya kasa motsa koda d'an ya tsansa!
Mommy hawaye kawai take sharewa tana tofa masa addua.

Anti Jamila tace"Dama yana da hawan jini ne.'? Mommy na girgiza kai tace"Kwanaki ya had'u dashi amma tunda dr ya dorashi kan magani ya samu lafiya wannan firgicin ne ya janyo masa tashin sa."

Anti Jamila ta tausayawa Prof sosai ji tayi jikinta yayi sanyi gabad'aya ta rasa yanda zata auna wannan al'amarin mai mugun sar'kakiya

Tsugunawa yayi gabansa yana d'an tatta'bashi! Prof ya dinga kallonsa still dai sai motsa bakinsa yake yana janyo maganar dake bakinsa da karfi amma duk da haka babu wanda ya fahimci me yake cewa, Hafiz yaji wani mugun hawaye naso ya kufce masa daurewa yayi yana dan mammatsa hannayen Prof din yace."Sannu daddy." Prof ya lumshe idonsa kawai sai suka ga hawaye na gangarowa ta gefan idonsa.
Hafiz mikewa yayi daga gurin ya shiga zagaye a palon le'bansa a bakinsa sai ciza yake yana fad'in Ubangiji ka sassauta min wannan masifar nasan ni mai laifi ne Allah ka dube ni da idanun rahama ya Allah ka tashi kafad'un mahaifina."

Dr Hisham ne ya shigo bakinsa dauke da sallama, hannunsa rike da 'yar jakarsa, Hafiz ya amsa da sauri ya rike hannunsa yana fadin "Dr Hisham kayi maza kayi wani abu kan daddy yana cikin wani yanayi." Dr Yayi gaggawar nufar inda Prof yake kwance ganinsa baya iya motsa jikinsa ya sanya ya fahimci abinda yake da akwai
Ya kalli Hafiz cikin gaggawa yace."Ka sanya direba ya gyara mota kazo mu kamashi dole sai munje asibiti dashi." Hafiz ya fita da sauri yana innalillahi wa'ina ilaihi raji'un! Dr Ya dinga dudduba Prof yana dad'ddaga hannunsa ya kalli Mommy cikin yanayin alhini gami da damuwa yace."Wani abu ya faru dashi na tashin hankali ne."? Mommy ta daga kanta a lamar Eh....Dr ya shiga girgiza kansa  yanxu dai ba lokacin magana bane tukkuna a fara samun lafiyar Prof din sai komai ya biyo baya.
Mikewa yayi wanda yayi dai-dai da shigowar Hafiz duk ya susuce sai gumi yake.
abinka da majiya karfi wanda suke kan ganiyarsa a take Dr ya ciccib'o Prof din shi kuma Hafix ya sa'bashi a kafad'a  da yake dama Prof bashi da wani 'kiba sai tsayi dai-dai misali! Dr ya dafe bayan Prof suka kama hanyar fita, Mommy dasu anti jamila dasu Asiya suka rufa musu baya kowanne na share hawaye.

Taimakon gaggawa aka shiga bawa Prof wanda yake cikin wani irin mugun yanayi na halin rai da rayuwa, dan dukkaninsu dik sun cire rai dashi tinda babu wani abu dake motsi a jikinsa sai numfashi da yake fitarwa sama-sama! Innawuro da 'yayanta sun samu labarin abinda ke faruwa,  hankali a tashe suka dauko hanya......Koda Innawuro taga halin da d'anta ke ciki kuka ta fashe dashi sosai tana fad'in "Ali idan wannan ciwon ne hanyar tafiyarka lahira ina rokon Allah ya jikanka na yafe maka duniya da lahira."!! Gabadaya sai zuciyoyinsu suka sake karyewa duka suka mikawa Allah al'amarinsa! Hafiz kam yayi wata irin rama ta lokaci guda! kullum cikin tunani yake da zargin kansa! tabbas da mahaifinsa ya mutu ta sanadiyarsa yasan Innawuro da 'ya'yanta da   uwa uba Mommy da Farhana ba zasu yafe masa ba, wannnan dalilin ya sanya ya rasa nutsuwarsa gabadaya kullum yana masjid yana Rokon Allah ya tashi kafadar mahaifin nasa.

Tsayin sati biyu ana fama da Prof sauki sai gurin Allah amma kullum jiya iyau komai yi masa akeyi dan yanzu an kai ga matakin sanya masa abin janyo numfashi(oxygen) Al'amarin da ya sake firgitasu suka fawwala Allah subahanahu wata'ala domin dai shine ya saukar da cuta kuma shine ya saukar da maganinta, hakan nan shine yake da ikon tashin kafad'ar Prof idan kuma lokacinsa ne yayi to babu wanda ya isa ya hana shi zartar da ikonsa.

Ranar lahadi wanda yayi dai-dai da kwanakinsa sha shida a hospital din Allah ya bashi ikon  motsa hannayensa cikin hukuncin Ubangiji ya bude bakinsa duk da da kyar ya jawo maganar kuma a hard'e take   amma dukaninsu sunji dad'i! dan gabadaya kewaye shi sukayi suna kasa kunnuwansu domin jin abinda yake cewa....."Ina Hafi...Hafiz yake."? Abinda ya fada kenan a harhade! Mommy Dr Hisham da su Farhana suka soma duba Hafiz din a dakin, Allah sarki Hafiz ya fita tun dazu yana masjid din dake jikin massalacin yana addua.

Mommy ta zauna a kusa dashi tana me rike hannusa da yake motsawa tace"Yanzu ya fita." Ya shiga girgiza kansa hade da lumshe idonsa ya sake bude bakinsa da kyar yanzu ma ya harhade maganar yace."A kirawo min shi." Dr Hisham dake tsaye yace.''Okey to bari a kirawo shi nasan yanzu yana cikin masjid! Juyawa yayi ya fita yayin da Prof din ya bishi da wani irin kallo yana girgiza kansa.
Mommy tace"Ya jikin."? Daga mata hannunsa kawai yayi.....Farhana da Asiya sukaje suka tsaya jikin gadon suna masa sannu kana kallonsu zaka fahimci suna cikin farin ciki da samuwar lafiyar mahaifin nasu.......Mommy ya kalla yace."Ina Innawuro da sauran 'yan uwana." ? Tace."Innawuro ta tafi gida tace ba zata iya zama ba tana dai yi maka addua kan Allah ya sassauta maka. Su Jibo da Malam Labo kuwa suna zuwa duk bayan kwana uku suna dubaka su koma."
Kai ya girgiza yayi shuru yana kallon kofar shigowa.
Hafiz da Dr suka shigo dakin, Hafiz ganin mahaifin nasa a zaune gashi babu (oxygen) a hancinsa sai wani farin ciki ya kamashi da sauri ya nufi gurin yana fad'in "Alhmdullhi Allah kulli halin Allah kaine abin godiya Ubangiji Ka 'karawa mahaifina lafiya." Duka suka amsa da ameen

"Daddy sannu da jiki Allah ya baka lafiya yasa zakkar jikine." Abinda ya fada kenan lokacin da yake kokarin zama kusa dashi.

Prof yaji abinda yace amma bai kalli inda yake ba ballanta ya amsa masa ya kalli Dr hisham Alama yayi masa wai ya sunkuyo da kansa yana so yayi masa magana dashi. Dr ya sunkuyar da kansa da dai-dai bakinsa.
A hard'e yace."Bani biro da takarda." Cike da mamaki! Dr hisham ke kallonsa yace."Yallabai hannuka nada matsala ba zaka iya rubutu ba." Ya girgiza kansa da nuna alamun zai'iya  Dr Hisam ya mika masa takarda da biro kamar yanda ya bukata.
Mommy Hafiz dasu Asiya dashi kansa Dr din suka bishi da kallo a lokacin da yake rubutu kan takardar! Ya kai kimanin minti goma sha biyar yana dabura rubutun dan biron sai su'bucewa yake yana fad'uwa Dr na dauka yana mika masa, Da kyar ya gama rubutunsa ya mikawa Hafiz takardar ba tare da ya kalli fuskarsa ba.
Da sauri ya kar'bi takardar ya bud'e ya soma karantawa.

_Hafiz ni ne mahaifinka amma na yafe wa duniya kai! Nagode kwarai da sakamakon da kayi min ina so ka ajiye min dukkanin abinda kasan mallakina ne ka bar min gidana babu ni babu kai! abinda kayi kuwa kai da Allah bai dami Aliyu ba, sai maganata ta karshe da kai itace ina so ka saki Asiya domin kamilar mace kintsatstsiya bata dace da zama matar ashararin mutum irinka ba, kaje duk wani abu da kayi min kayi wa Ubangijinka zaka ga sakamakonsa tun a duniya, duk da Allah ya fara nuna maka amma akwai sauran kalubale a rayuwarka......Ina sake jadadda maka ka ajiye min mukkulan motocina da kake hawa, ka ajiye min Atm card d'inka sannan ka ajiye min mukkulin gidana dana mallaka maka bana son na kara bude ido na ganka a gabana."_

Yana karantawa yana kukan zucci koda wasa bai bari wani daga cikinsu yaga abinda ke rubuce ba, ya dinga ya'ki da zuciyarsa yana rokon Allah ya bashi ikon yiwa mahaifin nasa biyyaya akan ya aikata abinda ya umarceshi dashi tabbas zai ajiye  masa duk wani abu da yasan nasa ne zai fita daga cikin gidansa kamar yanda ya bukata amma abu daya ne ba zaiyi ba shine sakin Asiya wannan kuma sai dai a kashe shi kan haka.

Ya jima kansa a kasa yana dua'i cikin zuciyarsa kafin ya d'ago kansa, Duk suka bishi da kallo! Mommy tuni jikinta yayi sanyi! Mikewa yayi yana wani irin murmushi kai da ganinsa kasan na dole ne! Ya kalli Prof din wanda ya 'kurawa cilling  ido Yace."Daddy insha Allah zanyi abinda ka umarce ni amma kuma banda abu daya." Prof yayi saurin kallonsa da wata iriyar fuska! Ya cigaba da cewa'' Har abada ba zan watsa wa za'bin ka 'kasa a ido ba zan cigaba da ri'ke igiyoyin auran har sai ranar da na daina numfashi!!!! Ubangiji Allah ya baka lafiya Daddy."
Yana 'kare maganarsa yasa kai ya fice daga dakin, Prof kam ajiyar zuciya ya sauke ya rintse idonsa.
Mommy dasu Asiya suka shiga tunanin abinda ke faruwa, Mommy dai ta fahimci wani abun bata fahimci wani abun ba dan maganar da Hafiz din yayi yasa ta gane abinda ke da akwai! Dr Hisham shima jikinsa ne yayi sanyi dan ganin kamar akwai rashin jituwa tsakanin uba da d'ansa, to sai dai ya bar abun cikin ransa tunda abune da ya shafesu...... Fita yayi daga dakin yana fadin "Bari nasa azo a d'an gasa masa kafafunsa da hannayensa insha Allah idan an maida hankali komai zai koma dai-dai."
Babu wanda yace masa komai a cikinsu dukkaninsu abunda ya damesu shi ya damesu.

Hafiz na fita daga asibitin ya nufi family house dinsu, yana isa ya bude dakinsa ya zauna gefan bed hannuwa yasa ya rufe fuskarsa yana tunanin abinda zaiyi wai yau an wayi gari uban daya haifeshi shine ya koreshi daga gidansa kan abinda bashi ya dorawa kansa ba Allah ne ya dora masa,  Dama kuma ya jima yana yi masa gori gami da iko  kan  dukiyarsa Insha Allah yau zai ajiye masa dukkanin abinda yasan nasa ne ya bar masa gidansa kamar dai yanda ya bukaci hakan, abokinsa Mubarak dake can legos  ne ya fad'o masa, yana so yayi nisa da gida gaba daya ko ya samu sassaucin wani abun, tabbas zai bawa mahaifin nasa mamaki! ya kuma daina bashi hakuri tunda shi har yanzu ya kasa gane 'kaddara, idan kuma anyi duba na tsanaki anbi silsila za'a ga shine wanda yayi sanadiyar shigarsa cikin wannan masifar amma saboda son zuciya kullum idan ya tashi sai ya dauki laifi gabadaya ya dora masa shi baya hango nasa laifin.
Mikewa yayi ya shiga hada kayansa cikin wata jaka tsaf ya zuba duk wani abu da ya san zaiyi amfani dashi ya kulle dakin ya sauka yana jan akwatin.

Sai da ya tsaya a P.O.S Ya cire kudin da zasu isheshi transport kana ya shiga mota ya wuce hospital din.

Lokaci da ya isa Prof ya tashi daga bacci Mommy na bashi abinci yayin da Asiya da Farhana ke zaune suna cin abinci da yake kullum matar Dr Hisham itace ke dawainiya dasu ta fanni abinci safe da rana da dare.
Hannunsa rike da keys ya shiga dakin ya bar jakar kayansa a waje dan saboda baya so Mommy ta fahimci abinda yake shirin yi......Prof na ganin shigowarsa ya kauda kansa,
A nutse ya karasa bakin gadon, yace."Daddy ya jikin naka."? Kamar da dutse yake magana. Mommy tace"Hafiz na magana." Ya juyo yana kallonta ita da Hafiz din kafin ya bude bakinsa da kyar yace."Alhmdullhi." Hafiz yace."Masha Allah Allah ya rangwanta maka." Mommy ta amsa da "ameen." Keys d'in dake hannunsa ya zube masa a gabansa yace."Ga mukkulan motocin da nake amfani dasu nan d'ayan kuma na gidan ne! Ya ajiye masa Atm mai dauke da sunansa a jiki, yace."Ga Atm card din nan kamar yanda ka bukata, Daddy zanyi abinda ka bukata mutukar haka shine farin cikin ka daga karshe nake sake neman afuwar ka a bisa laifukan da nayi maka amma ina so in kara tunasar da kai abunda ka sani ka manta Duk abinda ya faru dani to akwai *Sila!* kuma ni ban isa na tsarawa kaina abunda nake so ba face wanda Allah ya tsara min komai ya faru da rayuwata daga Allah ne amma kuma akwai wanda yayi silar faruwar hakan."
Yana gama maganarsa ya juya da saurin zai fita daga dakin.Mommy ta d'aga masa hannunta murya na rawa tace"Hafiz!!. Juyowa yayi yana kallonsu ita dasu Asiya zuciyarsa ta karye ido jajawur! Yace."Mommy ku gafarce ni  saduwar alkairi." Bude kofa yayi ya fita daga dakin, Mommy ta mike da sauri zata bi bayan sa Prof ya rike hannunta yana girgizata mata kansa, Wani irin kallo take masa mai nuni da ban fahimci abinda kake nufi ba.

*Wai wannan littafi yana sani kuka da nadamar rayuwa Ya Allah ka sassauta mana  Al'amuran rayuwa ka jarrabe mu da abinda zamu iya.*



Vip gruop#600
Normal gruop#300
Accont numbar
0542382124....Binta Umar gtbabk
Idan katin waya zaki turo ki min magana ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*

*kada ki karanta min littafi baki biya ba!/Idan kika futar min da book keda Allah! Ka/ki hada min decoment na wannan book din Allah ya isa!*
10/11/20, 10:59 AM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
58
Cikin wani irin yanayi yace."Zauna ki rabuda shi duk inda yaje zai dawo da kafafunsa." Gwiwowinta ne sukayi sanyi ta koma ta zauna inda tashi, cikin wani irin yanayi na damuwa tace"Ina so ka fad'a min abinda ka rubuta masa jikin takardar dazu wanda ya sanya shi dawo maka da dukkanin abinda ka mallaka masa kuma naji yana wasu maganganu wanda suke nuna min tabbas kai ne ka bashi umarnin aikata abinda yayi yanzu." Prof rufe idonsa yayi ruf yana jin mommy na magana yayi mata shuru zuciyarsa sai harbawa takeyi sam bai ta'ba tsammanin Hafiz din zaiyi zuciya irin haka ba to amma babu komai yasan duk inda yaje dole zai dawo shi dai fatansa Allah ya tashi kafad'unsa ya cigaba da gudanar da harkokinsa.
Mommy na shirin sake wata maganar ma'akaitan company sa suka shigo su kusan goma dama sukan zo dubashi kusan kullum idan sun tashi daga aiki. Ganin yanda jikinsa yayi sauki ya sanya hankalinsu duka ya kwanta suka gaishe shi da jiki kana sukayi musu sallama suka tafi.

Mommy 'bacin ran abinda Prof yake mata yasa ta mike daga kusa dashi, hanyar fita daga dakin ta nufa, ya bita da ido har ta bude kofar ta fice daga dakin.
Asiya da Farhana jikinsu duk yayi sanyi suka bi bayanta, suka barshi shi kadai a dakin, hakan ya tayar masa da hankali sosai dan ya hangi damuwa da tashin hankali a tare dasu. rufe idanunsa yayi yana tunanin rayuwa wai gudan jininsa shine ya aikata wannan mummunan aikin! Astagafirullah ya jima yana jimanta al'amarin kafin ya girgiza kansa, wannan hukuncin daya yanke a kan hafiz din a ganinsa shine dai-dai dan mutukar yana ganin gilmawar sa  a kusa dashi zuciyarsa zata iya bugawa, gwara yayi nesa dashi hakan zaifi kafin zuciyarsa tayi sanyi....

Mommy zama tayi kan wata doguwar kujera ta dauko wayarta ta soma kiran wayar Hafiz d'in. Lokacin yana airport dan daf suke da shiga jirgi yaga kiranta
Kasa d'agawa yayi dan baya so ta karyar masa da zuciya ya dinga kallon wayar tana ta ringing tana katsewa, Mommy sai da ta kira sau kusan bakwai bai dauka ba, jiki a sanyaye ta shiga binsu Asiya da kallo tana girgiza kanta kwalla ta taru a kwarmin idonta.

Rungumeta Farhana tayi tana kuka tace."Mommy gaskiya daddy baya kyautawa wani lokacin, Yaya Hafiz ya aikata laifi ya amsa laifinsa kuma ya tuba ga Allah yayi kuka yayi nadamar abinda yayi to me yasa daddy zai dinga kyamatarsa yana kyararsa idan zargin da nake yi ya tabbata hakane daddy ya kori Yaya Hafiz daga gidanshi nima to sai na bar gidan tunda ni dashi duk daya ne,  ina yake so yaje wanda yafi gidansa shin wane hali yake so ya shiga ? ya kwace komai nasa sannan ya koreshi  Ai Allah ma munayi masa laifi ya hakura ballanta wani dan adam, a da ina jin haushin Yaya Hafiz ganin kamar yana so ya jawo mana abin kunya a zuriarmu to kuma dana zauna nayi nazari sosai sai na fahimci cewa kaddara ce duka ta afka musu dashi da Ummi da kuma abokanansa kamata yayi a tausaya musu a jasu a jiki ba'a dinga kyararsu ba."

Mommy tace"Farhana yi shuru da bakin ki nima wannan karon hakuri na ya kare dole ne na futo na  nuna masa 'bacin rai na, sabida duk wata masifa da Hafiz ya shiga dasa hannunsa amma baya dubawa  gabadaya shi bashi da uziri a rayuwa,  yanzu zamu bari ya samu sauki kamar yanda muke bukata ni kuma zan shigar masa da korafi na,  Hafiz kuma dukaninku ku kwantar da hankali insha Allahu ba zai ta'be ba mutukar ya rike Allah a zuciyarsa, adduata a gareshi zata zame masa garkuwa insha Allahu." Ajiyar zuciya suka sauke Asiya tace"Nima dai wannan karon naga rashin hakurin daddy wallahi irin wannan ana jawo mutum a jikine a nuna masa illar abinda yayi mommy ina tsoro kada damuwa tasa shi ya koma gidan jiya." Mommy tace"Insha Allah haka baza faru ba Hafiz ba zai sake bijirewa dokokin ubangiji ba. Wayarta ce ta shiga ringing tana dubawa taga  shine
Ajiyar zuciya ta sauke a hankali tace.'' Hafiz kana ina."?
Yana zaune kan kujerar jirgi yana gyara blet yace."Mommy gani a cikin jirgi legos zan nufa."

Tace"Baka fada min abinda ke da akwai ba amma na fahimta dangane da yanayin  kalamanka, inaso ka zama kintstse ka nemi na kanka ka kuma cigaba da neman afuwar Ubangiji insha Allahu Allah zai yafe maka kuskuranka, ni kuma zan cigaba dayi maka adduar samun nasara a rayuwa."

Wani irin sanyi ne ya ziyarce shi yace."Mommy nagode sosai da adduarki a gareni ina fatan wannan abun ba zai sanya miki damuwa ba kamar yanda ki kace za kina min addua to ki cigaba dayi ni kuma insha Allahu zan baki mamaki."

Tace"Insha Allah myson amma ka sani wannan karon sai na nunawa daddynku kuskuransa dan ba kai kad'aine mai laifi ba babu shakka hakuri na ya kare kan wannan al'amarin."

Yace."Mommy ki kyaleshi don Allah bana so kuzo kuna rigima kin san dai halinsa da saurin daukar zafi gashi kuma ba cikakkiyar lafiya gareshi ba, ki kyaleshi ni naji zan cigaba da zama mai laifi a gurinsa fatana kawai Ubangiji ya kar'bi tubana."

Murmushi tayi me ciwo tace"Karshe in nayi masa maganar yace na tafi gidanmu to ni kuma nayi alkawarin idan nayi masa maganar yayi min wannan furucin to ba zan tafi ba sai da takarda ta.''

Hafiz yace."Mommy ban sanki da wannan halin ba, ni bana so ku samu sa'bani dake dashi dan girman Allah mommy ki cigaba da hakuri da halinsa da kansa Zaiyi nadamar abinda ya aikata."

Ajiyar zuciya ta sauke tana girgiza kanta yace."Mommy bari na kashe waya jirgi zai tashi insha Allahu dana sauka zan kira ki."

Tace."Allah ya sauke ku lafiya ya kuma baka nasara a rayuwarka." Ya amsa da ameen yana kashe wayar, To wannan wayar da sukayi ta sanya dukkaninsu hankalinsu ya kwanta sun daina tunani wani abu, tunda suna da tabbacin inda ya nufa.

Farhana da Asiya gida suka koma domin yin wanka da dauko kayan sawarsu da yake Asiya sun gama jarabbawa suna jiran result ita kuma Farhana malamai sun tafi yajin aiki, wannan dalilin ya sanya ake zaman jinyar dasu a asibiti.

Hafiz tun a cikin jirgi ya kira wayar Tsohon abokinsa Mubarak wanda sukayi karatu tare  America ya shaida masa zuwansa.
Mubarak yaji dadi sosai da jin cewar hafiz din zai 'bakunce shi, a take ya shaidawa matarsa ta shiga kicin ta soma shirya abincin tar'bar baki domin dai yana da babban bako.

Mubarak dan Bauci ne shi kuma Hafiz dan kano ne sun had'u  gurun karatunsu na Engineering a can america,  sunyi abota sosai da sosai kamar baza su rabu ba,  to tunda suka kammala karatun kowa ya koma garin sa  sai zumuncin su yayi sanyi, sai dai jefi jefi suna haduwa a waya su gaisa.
Bayan dawowarsa ne ya had'u dasu Huzaifa gurin yawace yawacen sa na dare, to saboda yanayin d'abi'unsu yazo d'aya ya sanya lokaci 'kankani suka sha'ku da juna.....Daga sannan Hafiz ya manta da Mubarak a ganinsa tunda ya samu wasu abokan shikkenan, sai yanzu da wannan masifar ta same shi ya tuna dashi.

Mubarak na zaune a legos tare da iyalinsa, matarsa Maryam da 'yayansa biyu Husna da Salma, Mubarak na aiki a wani babban company sarrafa 'karafuna domin mai dasu abubuwan da suka dace wanda jama'a ke amfani dasu yau da gobe kamar irin su kayan gyaran kekunan d'inki dana matching da mota da dai sauransu, babban company da ya shahara yake futar da kaya masu kyau da inganci, to kasancewar Mubarak nada kwazo da kuma basira ya sanya company ke ji dashi mutuka......Yana da katon gidansa mai cike da abubuwan more rayuwa motocinsa uku masu tsadar gaske! alhmdullhi Allah ya bashi komai na duniya sai dai ya nemi lahira kuma.

Da kansa yaje airport ya dauko Hafiz din a motarsa Hafiz ya dinga kallonsa yana girgiza kansa, Mubarak yana driving ya kyalkyale da da dariya yace."Wai yane naga sai kallona kakeyi kana girgiza kanka ko na sanja kammani ne."?

Murmushi yayi ya dan shafa siririn sajensa yace."Ka sanja kammani sosai abokina domin a sanin da nayi maka shekarun da suka gabata baka kai haka 'kiba ba amma dubi wuyanka yanda ya tara nama  gaskiya ka samu lafiya."

Mubarak yasa dariya yace."Haba dai godiyar Allah ce kawai babu wani lafiya dana samu kullum muna fama da 'karafuna." Murmushi Hafiz yayi yace."Kai ba za kagani ba dama amma  maganata babu wasa a cikinta.
Murmushi Mubark yayi ya cigaba da draving dinsa motar tayi shuru na minti biyu......Yace."Wai Yanzu wane guri kake aiki ne ko har yanzu kana aiki karkashin mahaifinka."?
Hafiz ya dan dage girarsa a nutse yace."Eh har yanzu ina aiki a company mahaifina amma kuma yanzu ganinka ya sanya na  fara sha'awar tsayawa da 'kafafuna." Mubakar ya washe baki yace."Alhamdullhi wallahi dama Companyn da nake aiki na neman za'kwakuri mai fasaha da kuma azamar aiki kamar ka, dan haka kaya ne kawai ya tsinke a gindin kaba."

Hafiz furta kalmar hamdala yayi a cikin zuciyarsa, a fili kuwa cewa yayi "Eh shiyasa ai na tawo da shirina dan duk wasu takarduna da kasani na tawo dasu."

Mubarak ya bashi hannu suka tafa yana  murmushi yace."Ka burgeni  abokina ina son ganin mai zuciya irinka insha Allah gobe tare zamu tafi company da  kai domin suga irin babban kamun da nayi musu.
Hafiz yasa dariya yana fad'in'' Wato har yanzu kana nan da barkwancin ka ko? wane irin kamu sai kace wani abu nima fa d'an koyo ne." Mubarak yace."Barkwanci da wasa da dariya sai wanda ya 'karu dan haka nake yini wasa da yarana duk ranar da bani da aiki." Hafiz ya kalleshi a nutse yace."Yanzu yaran ka nawa ne."?
Yana murmushi yace."Su biyu ne duk mata Husna da Salma."
Jijjiga kansa yayi yay shuru yana tunano abinda ya faru da rayuwarsa.
Mubarak yace."Ai kai alamu sun nuna ma ba kayi aure ba."  'Yar dariya yay yace."Au ashe ana gane me aure da mara aure."
Mubakar yace."Kwarai kuwa na gane sosai nasan halinka da san matan tsiya tun muna america idonka kan ko wace irin mace nasan da kana da aure babu abinda zai hanaka zuwa da matarka ko dan ta dauke maka lalurar ka.

Hafiz ya kaiwa kafadarsa duka yana dan 'bata rai tace."Wato samin ido kake ashe har kasan yanayi na wace ya fada maka ina son mata." Mubarak dariya yasa yana kallonsa, Murmushi yayi yace." Zan baka mamaki kuwa dan ni yanzu ba mace bace a gabana ba, tsayin wata  hudu da sati biyu dayin aurena amma hakan baisa nayi tunanin tawowa da matata ba duk da kasancewarta amarya gaka wannan zai nuna maka cewar yanzu babu mace a gabana."

Mubarak ya shiga girgiza kansa yace."Allah ya sanya alkairi abokina, amma kuma ina me tabbatar maka da cewar daka kaga ka samun nutsuwar da kake bukata to zaka fara tunanin dauko matarka."
Hafiz ya d'an ta'be bakinsa yace."To Allah yasa na samu nutsuwa irin taka dan ni yanzu ba 'karamin burgeni kayi ba ganin kana cikin walwala kai da iyalinka da yaranka."
Mubarak yace."Insha Allah kaima zaka samu walwala da farin ciki fiye da wacce na samu."

To  da wannan hirar tasu suka isa gidan Mubarak din, Hafiz ya dinga bin gidan da kallo babu shakka Mubakar Allah yayi masa arziki wanda ba kowa yake wa irinsa ba.


Vip gruop #600
Normal gruop#300
Accont numbar
0542382124....Binta Umar gtbabk
Idan katin waya zaki turo kiyi min mgn ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*

*Kada ki karanta min littafi baki biya ba!/Kika futar min da book keda Allah! Ka/ki hada min decoment na wannan book din Allah ya isa*
10/11/20, 11:05 AM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
59

Mubarak ne ya jagorance shi  suka shiga palon gidan. Firdausi matarsa da yaranta suna zaune  kan kujera cikin ado mai daukar hankali. Mubarak ya nuna masa gurun zama hade da fad'in "Bisimillah zauna." Hafiz ya zauna a nutse yana kallon family din abokin nasa sosai suka bashi sha'awa sai yaji shima yana bukatar kyawawan yara irin na Mubarkar. Firdausi ta mike tsaye fuskarta dauke da murmushi tace"Sannu da zuwa babban abokinmu Yau tun safe Mubarak ya rikita min gida ya hanani zama duk dan saboda zuwanka saboda haka sai ka taso muje gurin acin abinci." Mubarak ya kalli Hafiz yana dariya yace."Ka dai ji da bakinka ta fad'a maka, kasan da cewar kana da mutukar mahimacin a tare dani." Hafiz ya mike tsaye yana murmushi had'e da kamo hannu Husna dake kusa dashi yace."Nagode kwarai  da gaske madam tabbas mijinki baiyi miki karya ba bashi da abokin da ya wuce ni nine na watsar dashi amma insha Allahu yanzu abotar da za muyi sai tafi tada 'karko." Firdausi na murmushi ta wuce daning tana fadin '"To alhmdullhi Allah ya kara muku zumunci." Suka amsa da ameen kana suka jera a tare zuwa gurin cin abincin.

Komai a shirye cikin tsafta da nutsuwa Firdausi ta shirya musu abinci kusan kala hud'u ga uban lemuka data had'a musu! Hafiz ya dinga kallonta tana bashi sha'awa tabbas abokinsa yayi sa'ar mata kuma daka gani 'yar gidan mutunci ce ba irinsu Safna da Fadila ba matan abokansa na baya,  a take yaji yana sha'awar zamantakewar aure da iyalinsa dan gaskiya iyalin Mubarak sun bashi sha'awa sosai! To ta yaya zai'iya dauko Asiya suyi rayuwar aure da ita? bayan ga sharad'in da mahaifinsa ya gindaya masa a kanta na ya saketa.  itace matarsa ita ya kamata ta bashi goyon baya gami da gudumawa, amma ya lura kamar ma tana farin ciki ne da hakan kwata kwata bata nuna damuwarta kan irin yanayin rayuwa da yake ciki ya lura itama tafi so ya saketa, tabbas dole ne ya nemawa kansa mafita tun kafin wani ciwon ya kama shi.

Hafiz abinci yaci sosai irin wanda ya kwana biyu baici irinsa ba, bayan sun kammala Mubarak da kansa ya raka shi masaukinsa dake bayan gidan, ke'bantaccen guri ne da aka tanade shi dan saukar baki. komai na bukata akwai a cikin dakin, Mubarak ya ajiye masa jakar kayansa da fad'in "Kayi wanka ka huta abokina anjima zan shigo insha Allah." Yana kokarin kwance agogon hannunsa yace."Nagode kwarai Mubarak Allah ya bar zumunci.

Mubarak na murmushi yace."Haba ai babu kalmar godiya a tsakanina da kai Hafiz ni da kai 'yan uwana." Hafiz ya bishi da kallo yayin da yake kokarin fita, girgiza kansa yayi yana godiya ga Allah da ya bashi aboki mai hankali tabbas da irinsu Mubarak ya dace ya cigaba da abota ba irinsu Huzaifa ba wanda zasu jefa mutum ga halaka.

Zama yayi gefan gado yana cire safar kafafunsa, ya cire shart din jikinsa hade da jins ya zauna da singlet da gajeran wando........Wayarsa ya dauka ya nemo numbar Mommy dan duk abinda yake daurewa kawai yake hankalinsa na kan iyayensa mussaman ita Mommy din.

Mommy na zaune kusa da Prof tana masa firfita taga kiran ya shigo wayar ta, handa free ta bud'e ta daga wayar.....Ajiyar zuciya ya sauke a hankali yace."Mommy na sauka lafiya yanzu haka ina masaukina gidan wani friend dina da mukayi karatu dashi a america."

"Alhmdullhi tace ta cigaba da cewa " To Ubangiji Allah ya dafa maka ya shiga cikin a'lamuranka, Allah ya baka rabo mai amfani kuma ka cigaba da neman afuwa gurin Ubangiji shi Allah gafurur rahimu ne."

Yace."Insha Allah Mommy ya jikin Daddy ina fata dai da sauki." Tace"Jiki alhmdullhi dan yau har toliet ma ya shiga da kafafunsa kasan sai a hankali tukkuna." Yace."Hakane Allah ya bashi lafiya." Ta amsa da ameen kana sukayi sallama dukkaninsu suna jin wani sassauci cikin zuciyoyinsu tabbas dik wanda zai mi'ka dukkanin lamuransa ga Allah babu shakka shi kuma zai dai-dai masa su.

Prof da idonsa ke rufe  duk yaji  maganganunsu tunda handsfree ta bude yana ji kamar ya tambayeta wane gari hafiz din ya tafi sai dai ya daure yayi shuru da bakinsa yana sa'ke!sa'ke tabbas yasan komai daran d'ad'ewa idan ya gaji da yawon gidan abokai dole ya dawo gida  ya nemi gafarasa............

Hafiz da Mubarak tare sukayi dinner da daddare wanda Firdausi ta shirya musu abinci na'ui nau'i  masu dadi da gamsarwa,  bayan sun kammala, suka zauna a palo suna kallon tashar kwallon kafa, sai misalin  sha daya na dare Hafiz yayi masa sallama ya nufi masaukinsa, Wanka yayi ya kwanta cikin singelt da boxer ya kwanta hade da kurawa cilling ido

daso samu ne a yanzu ya samu mai d'ebe masa kewa dan gaskiya yana cikin wani irin yanayi wanda yake bukatar mai a gaza masa, Lumshe idonsa yayi ya dan gyara kwanciyarsa hade da cizar lips dinshi, yau tsayin sati uku da kwanaki beyi sex ba duk a dame yake dan dai kawai hausawa nace wa wani tashin hankalin shike danne wani,  gaskiya yana jin jiki sosai kuma tabbas hakurinsa ya kusa karewa, shi dai na farko ba zai koma kazantacciyar hanya ba wannan ya barta har abada yayi wa Allah alkawari kuma yana rokonsa ya bashi ikon rike alkawarin da yayi masa.

Pillo ya rungume yana fesar da hucin bakinsa, Da Asiya wata mai kirki ce data amince masa  sun hada baki ya daukota a 'boye ba tare da sanin Mahafinsa ba. Mikewa yayi zaune yana sake nazarin shawarar da zuciyarsa take bashi, wayarsa ya dauka ya duba yaga sha daya da rabi, yasan mybe dai yanzu sunyi bacci amma dai bari ya gani.

Numbar Mommy ya kira dan dama Asiya da Farhana Prof ya hanasu rike waya wai sai sun gama karatu.

Asiya na zaune kan daddumar dakin da suke kwana na asibitin taji wayar Mommy na ringing gashi tayi bacci farhana ma haka. Mikewa tayi taje ta dauki wayar tana dubawa.
My son sunan da tagani kan screen din wayar, sai taji gabanta ya fadi! Dama addua take kan Allah yasa duk inda ya nufa ya kare kansa ya kuma kauda kansa ga matan bariki babban abinda yafi tsaya mata a rai shine kada damuwa tasa ya fand'are! ya cigaba da ashasharin da yake.

tana kokarin katsewa tayi saurin dagawa amma ba tace komai ba.....Tana jin sanda ya sauke ajiyar zuciya da fad'in "Mommy baki bacci ba." ?Taji tsigar jikinta ta mike dan cikin shagwaba yayi maganar, shuru tayi ba tace komai ba.

Ya sauke numfashi wanda sai da taji hucinsa, Yace."Mommy na kasa bacci ki bani Asiya idan ba tayi bacci ba zamuyi magana da ita."

A hankali tace"Mommy tayi bacci tun dazu." Da sauri ya mike zaune jin muryarta, ya sake makale wayar ya marairaice murya da fad'in "Okey Beb kina jina ko."? " Umm! tace ya cigaba da cewa"Kiyi min alfarma baby kada rashin ki ya sanya ni na sake fadawa wata masifar kin san ni mabukaci ne ko? ina so nazo na daukeki  ne idan an dan kwana biyu kin amince ko."

"Umum! ni dai ka dauke ni ka kaini ina? wai  tukkuna ma kana inane."? Yace." Ina Lego's tare da abokina  kin san Daddy ya kore ni ya kwace komai nasa yace kema sai na sake ki ni kuwa ko da za'a da'ba min wuka a makoshi ba zan sake ki ba saboda ni kadai nasan irin son da nake miki."

Jikinta ne yayi sanyi, Tace''Gaskiya wannan shawarar taka ba mai yiwuwa bace kawai ka dawo gida ka bawa Daddy hakuri nasan ransa ne ya 'baci shiyasa ya yanke maka wannan hukunci idan ka dawo ka bashi hakuri ka nuna masa nadamar ka zai yafe maka."

Yace."Beb bana jin zan iya dawowa yanzu sai dai idan kin amince da bukatata." ''Gaskiya ba zan iya wa tsawa daddy kasa a ido ba." Yace."Okey yanzu kin fiso na cigaba da bin 'kazantaaciyar hanya ina biyan bukatata." ? Shuru tayi, Ya dan bude mirya yace."Ki bani amsa mana." Tace."Ka bari zanyi shawara." Sai kawai ta kashe wayar, 'bacin rai yasa ya shiga bin wayar da kallo dama ya sani kwata kwata yarinyar ba 'yar a had'u a rufawa kai asiri bace.
Tsaki yaja ya mike ya nufi toilet yana tangadi duk da ba hirar soyayya sukayi da ita ba amma jin muryata ya sanya gabadaya sha'awarsa ta tashi.

Zama tayi gefan katifa  ta dafe kumatunta tunani takeyi ko ta amince da shawarar sa ne? gaskiya bata so yaje ya lalace! gashi yanda ta fahimce shi mugun taurin kai ne dashi ba zai saketa ba, yaje ya dauko musu wani ciwon, to idan kuma tabi bayan Hafiz ai bata kyautawa Daddy ba, mutumin dake kaunarta da kaunar farin cikinta  tabbas idan tayi masa haka ta watsa masa 'kasa a ido! Shuru tayi tana wani tunani,   Idan Daddy ya sake samun sauki sosai ta yanke shawarar tunkararsa da maganar tana so kome zasuyi suyi da saninsa dan bata so su munafurce shi hakan zai janyo ransa ya 'baci. wannan shawarar ta yanke ta kuma barta a cikin zuciyarta kan cewar duk ranar da daddy din ya fito daga asibiti zata same shi ta bashi hakuri kan hukuncin da ya yanke kan hafiz din.

Washe gari da safe Hafiz da Mubarak bayan sunyi break suka nufi babban company tare,  Kai tsaye ofis din mamallakin company suka nufa,  Engineer Ademo inyamuri ne fari tas dashi ya dan kwana biyu a duniya inda kallo guda za kayi masa kaga yana yanayi da Atiku Abubakar sai da ya fishi haske, yanda yake da haske fata hakama zuciyarsa take da haske Mr Ademo mutum ne mai saukin kai sosai, ganin farko da yayi wa Hafiz yaji ya kwanta masa a rai.....Mubarak yayi masa cikakken bayani kan hafiz din da kuma matakin da ya kai kan karatunsa.
Mr Ademo ya kar'bi takardun Hafiz yana dubawa, wani irin murmushi yayi ya jawo Hafiz ya rungumeshi cikin yanayin hausarsa ya shiga yi masa bayani kan cewar ai yasan mahaifinsa *ALIYU ADAHAMA* Suna harkokin kasuwancinsu a tare dan wasu lokotan ma a gurinsa yake 'karbar kaya, to shima Hafiz sai yanzu da yayi masa bayani ya gane shi dan sau tari zaiji mahaifin nasa na ambatar sunan Ademo Ade. jikinsa yayi sanyi dan baya son mahaifin nasa yasan halin da yake ciki. Dan haka da Mr Ademo ya tambayeshi mahaifin nasa sai kawai yace yana nan lafiya lou daga haka bai sake magana ba.
Ademo ya mika masa wasu takardu yace yaje yasa hannu ya kawo masa,   Yasa hannu ya kar'ba suka fita tare da Mubarak.
Hafiz ya cike takardun nan ya kai masa kamar yanda ya bukata, cikin farin ciki shi kuma ya  nuna masa ofis din da ya dace ya zauna domin gudanar da aikinsa, gaskiya yaji dad'in kasancewar Hafiz a company sa yasan hakan zai kawo masa cigaba sosai to shima Hafiz din ganin yanda Mutumin ke farin ciki ya sanya ya dauki aniyar samar da abubuwan da zasu sake bun'kasa company ta yanda zai shahara a duniya ya zama abin kwatance. Satin sa biyu a ma'aikatar ya 'kirkiri abubuwa guda uku masu muhimanci wanda ya janyo sauran company suka fara kwaikwayonsu hakan ya faranta ran Mr Ademo Ade don dama shi mutum ne wanda yake son ayi kwaikwayonsa kuma dai babu wanda yake so ace wani ya fishi kullum so yake yafi wani..........Ya mallaka masa katon gida kusa da gidan Mubarak sannan ya bashi keys na motoci guda biyu masu tsada kana kuma ya yanke masa albashi dai-dai da aikinsa da kokarinsa, dan cikin satika biyu da Hafiz yayi a company yayi masifar samun alkairi mussaman muhimman abubuwan daya samar 'yan kasuwa da kamfanoni masu zaman kansu kullum cikin zuwa daukar kaya suke.
Hafiz xai dinda daukar albashi kimanin dubu dari hudu duk wata,  dan har yaso yafi Mubarak albashi da dubu Hamsin  Mubarak hakan bai dameshi ba shi dai burinsa su gudu tare  kuma su tsira tare.

***
Cikin sati biyun da suka gabata Prof ya fito daga asibiti ya samu lafiya sosai yana aiki da kansa   har yana kokarin komawa  bakin aiki. Dr Hisham yace ya bari ya sake samun sauki tukkuna, Ba dan ransa yaso ba ya zauna, tsayin wata sati uku dayi a kwance  Al'amuran companysa na nema su durkushe dan kullum sai ya samu labarin abinda ke faruwa ma'aikata basa aiki gashi basa kula da masu shige da fice wannnan dalilin ya sanya hankalinsa ya tashi, sai ya soma nadama gami da dana sanin abinda yayi kan Hafiz saboda yasan da yana nan Company sa ba zai samu tangard'a ba, abin ya dameshi sosai ya daiyi shuru ne gashi yana shakkun kiran wayar Hafiz din dan yasan ko ya kirashi bashi da abinda zaice masa tunda dai shi ya koreshi daga cikin a'lamuransa, duk ranar daya ga Mommy na waya dashi nutsuwa yake yayi shuru yayi ta saureresu ita kuwa Mommy tana sane take hira da d'anta ta sake ta daina damuwa saboda ta riga tasan Yaronta na cikin farin ciki gashi Allah yayi masa sauyi na alkairi ya samu aiki a babban company daya shahara a duniya.
Hafiz dai ya mallaki gida da motocin hawa sai kuma me? matar aure ce idan yana da ra'ayi zai iya auran ko wace mace tunda Allah ya bashi yanda za'ayi! Maganar Asiya kuwa idan taga dama tana iya zama dashi idan kuma bayan Prof din zata bi shikkenan, dan ta lura itama yarinyar kamar tana wahalar mata da d'anta ne shiyasa  bata ta'ba cewa da ita ta zauna dashi ba za'bi yanzu ya rage nata ida da Mai daure mata gindi.

***

*BAYAN KWANA UKU*

Ranga ranga aka fito da ita daga gidan! Fatsuma mahaifiyarta na gyara hijab d'inta tayi saurin shiga bayan motar ta riketa tana mata addua, Saratu ce ke wani irin sharara guda kan kwalta tana yi tana kallon Safna dake wani irin murkususu a bayan motar zuciyarta ce ta karye jin yanda Safna ke wani irin salati tana nishi da kiran sunan Allah! Sitiyarin motar ya dinga kwacewa daga hannunta, da kyar dai suka isa hospital din da take da file. Dama likitoci sun san matsalar ta dan sun bukaci kwantar da ita ita ta'ki amincewa da hakan, Dan haka kai tsaye dakin haihuwa suka wuce da ita.
Narse tasa safa a hannunta ta shiga dubata, ikon Allah har yanzu baby na zaune daram da d'uwawunsa gashi cikin har ya wuce lokacin haihuwarsa wata tara da kwana ashirin da biyar. yayi kusan wata goma.
Babban likita ya shigo dakin ya duba yaga halin da take ciki da sauri yasa hannu domin yi mata Cs.....Fatsuma najin wannan magana hankalinta ya tashi sosai! narse din tace ki kwantar da hankalinki  insha Allah za'ayi cikin nasa, Yanzu mijinta muke so yasa hannu ajikin takadar." Fatsuma murya na rawa tace"Mijinta baya gari." Narse din tace"To a kirashi a waya a fada masa aji me zaice." Saratu ta dauko wayar Safna ta shiga laluben numbar Huzaifa,  ta dinga kira yana gani yaki dauka.
Sai kawai ta kira ta Hafiz!  Lokacin yana ofis yana  aiki yaga kiran ganin numbar Safna yasa jinin jikinsa tsinkewa wallahi shi har ya manta ma da ita, daukar wayar yayi....Murya na rawa Saratu ta shiga yi masa bayani.
Yace."Huzaifa ya kamata ki kira ki fada masa." Tace"Ya'ki daukar wayar." Ajiyar zuciya ya sauke yace."Bani narse din muyi magana."
Ta mikawa narse din wayar suka gaisa yace."Nine mijin Safna na amince ayi mata Cs  din.'' Tace."Okey shikkenan." Kashe wayar yayi ya dafe kansa  gabadaya ji yayi dik duniya tayi masa zafi.

To Dama dai mune muke tamu shi kuma Allah na nashi, ana shiryen shiryen shiga da Safna dakin tiyata Allah ya kar'bi ranta Yayinda baby cikinta ke ta wutsilniya yana shirye-shiryen sha'kar iskar duniya, mutuwar Safna ba sanya an fasa shiga da ita tiyata ba, aka d'ora gawarta cikin wani gado aka tura izuwa dakin fid'a.....Likitoci suka rufu a kan gawar suna kokarin za'kulu babyn dake ta wutsilniya cikin ikon Allah suka samu nasarar ciro baby girl  'katuwar gaske! Hukucin Allah kenan Allah mai fitar da rayayye a cikin matacce! Safna tana tsoron mutuwa Allah na sonta da rahamarsa ya kar'bi ranta ta wannan hanyar, Ubangiji maji 'kan bawansa ya wanke Safna tsaf zata tafi gareshi babu wani datti!  *Jama'a yanzu da Safna ta amince da zubar da cikin nan tazo kuma ta mutu ta wannan hanyar me kuke tunanin zata fad'awa Ubangijinta, Kalubale gareku masu irin wannan dabi'ar kuji tsoron Allah ku daina.*


_Albishirin ku hamsha'kan mata masu aji qayatattun matan da suka amsa sunansu a gidan mijinsu, 'yar uwa idan kina da kyau to ki 'kara da wanka, mun tanadar muku magungunan gyaran matantaka (virginal)  masu kyau da amfani, babu cuta babu cutarwa amma ni nasan kika gwada amfani da daya daga cikin magungunanmu to wallahi sai kin nemi duk inda muke_

1 Kina fama da rashin ni'ima
2 Gabanki ne ya bud'e yayi kwararo idan ogo na sex dake yana ja miki tsaki
3 Rashin jin sha'awa
Rashin jin dad'i gurin sex
4 Jin zafi gurin Sex
5 Zubewar nono
6 Rashin gamsar da mai gida
7  Mijinki baya gamsar dake daga ya fara sai yayi release kuma kome zaki masa ba zai tashi ba, to insha Allahu kukanki ya 'kare akwai ingantattun magungunan da muka tanada ga macen da mijinta ke fama da irin wannan matsalar.

_Shin 'yar uwa kina so Mijinki ya zama bita zai-zai a kanki? Idan kina so ki zama ta gaban goshi mai fad'ar magana a cika To kiyi min magana zan taimaka miki da ingantattun maganguna masu mutukar amfani gareki._

*'Yar Uwa kada kiji kunyar warware min matsalar dake damunki da mijinki.*

*BINTA TA SHIRYA TSAF DOMIN TAIMAKON MATAN DA SUKE FAMA DA WANNAN MATSALAR SAI NA JIKU*


Vip gruop#600
Normal gruop#300
Accont numbar
0542382124...Binta Umar gtbabk
Idan katin waya zaki tura ki sameni ta wannan numbar ta whasap
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*

*KADA KI KARANTA MIN LITTAFI BAKI BIYA BA/KIKA FUTAR MIN DA LITTAFI KEDA ALLAH!/KA/KI HADA MIN DECOMENT NA WANNAN BOOK DIN ALLAH YA ISA*
10/11/20, 11:05 AM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
60
Lokacin dasu Fatsuma mahaifiyar Safna suka samu labarin rasuwarta Gigicewa sukayi Saratu yanke jiki tayi ta fad'i! Harabar asibitin aljanu suka kada ita haka suka sata ta dinga hajijiya tana ihu! duk sai da taji wa kanta ciwo ta farfasa bakinta sannnan sukayi cilli da ita tsakiyar rana suka shemar da ita........Mutanan dake jinya ne suka rufu a kanta suna taimakonta har ta dawo dai-dai duk ta firgice nadamar rayuwa take, Fatsuma kam idanunta a soye addua kawai takewa 'yarta Allah ya sadata da rahamar ubangiji babu shakka Mutuwar Safna hutu ce a gareta......Motar asibitin ce ta kawo su har gidan Jama'a sun ciki gidan makota da 'yan uwan Fatsuma dan sun samu labarin rasuwar, Saratu jikinta a sanyaye ta nemi numbar Huzaifa ta fada masa halin da ake ciki,  Bai wani nuna alhini sosai ba yace gashinan zai zo ayi jana'iza dashi.

Ta kira Hafiz ta fada masa cewar anyi nasarar ciro 'ya mace  amma kuma Safna rai yayi halinsa, Gabad'aya yaji kansa yana juyawa, cikin wani iri  yanayi ya mike tsaye yana kai kawo a ofis din.

Mubarak ya shigo ya ganshi cikin wani irin yanayi  yace."Lafiya dai ko jikin Daddyn ne ya motsa."?

Girgiza kansa yayi yana goge gumin goshinsa yace."Wallahi matar abokina ce ta rasu gurin haihuwa yanzu nake samun labari."

Mubakar yace."Innalilihi wa'ina ilaihi raji'un Allah ya jikanta ya gafarta mata." A sanyaye ya amsa da "ameen" Yana kokarin zama kan kujerarsa  Mubarak ya fita daga ofis din shi kuma ya shiga tunanin babyn da aka haifa addua yake Allah yasa Huzaifa ya kar'bi babyn a matsayin 'yarsa ba don komai sai dan gudun kada yarinyar ta taso cikin kuncin rayuwa.

Bayan an dauki Safna an kaita makwancinta hankali ya soma dawowa jikin mutane sai kowa ya shiga daukar babyn wasu daga cikin Yan uwan Fatsuma hawaye kawai suke sharewa dan babu abinda basu sani ba dangane da abinda Safnan ta aikata kafin mutuwarta.

Fatsuma ta kalli Saratu tace"Yana d kyau ki duba kofar gida ki gani idan Huzaifa na nan sai ku tattauna dashi abinda likita ya fada dangane da wannan jaririyar." Saratu ta mike ta fita waje, can ta hango Huzaifa na kokarin shiga motarsa.Tace"Huzaifa ka tsaya ina son magana da kai.
Tsayawa yayi fuskarsa babu yabo babu fallasa tace"Dangane da abincin babynka likita ya rubuta madarar da za'a siya mata shine nace bari na fada maka

Shan kunu yayi yace."Saratu ina ganin mutuncinki wallahi kada ki sake dangatani da babyn da Safna ta haifa dan ni bani nayi cikinta ba bana ta'ba kusantar Safna sai nasa kariya dan bana son haihuwa saboda haka kuyi maza ku nemi ubanta." Yana kare maganarsa ya bude mota ya shiga ya bar gurin.

Saratu babu kuzari ta koma cikin gidan ta zauna suka cigaba da kar'bar ta'aziya! Sai da daddare jama'a sun ragu sannan ta sanar da Fatsuma abinda Huzaifa ya fad'a kan Babyn da aka haifa."

Fatsuma tace"To ai sai muje gidansu mu fadawa mahaifinsa abinda ke faruwa wannan ai wulakanci ne." Saratu tace"Wannan mutumin ba mazauni bane ko munje baza mu sameshi ba kin san kuma mahaifiyar Huzaifa ta dade da rasuwa saboda haka idan ma munje gidan sai dai mu tarar da masu gadi."

Fatsuma tayi shuru tana sak'e-sa'ke! ga baby sai tsandara kuka take tana mamular fidar da babu komai.

Saratu ta dauko waya ta shiga kiran line Hafiz lokacin suna tare da Mubarak suna kallon kwallon kafa. Da sauri ya daga wayar suka gaisa yana sake yi mata ta'aziya  Saratu ta warware masa abinda ke faruwa da irin maganar da  Huzaifa ya fada kan babyn.

Ajiyar zuciya ya sauke yace."Ki turo min accont number naki zanyi miki sending din kudi duk wani abu da ya kamata a siyawa babyn  a siya mata idan ma basu isa ba kiyi min magana." Tace."Insha Allah bari na turo maka." Yace."Okey ki tura min ta whasap sannan kuma ina so ki dauki hoton babyn ki turo min dashi ina so na ganta.
Saratu tace"Insha Allah

Juyawa yayi suka cigaba da kallon tare da Mubarak  yana kokarin danne damuwar dake damunsa so yake kawai yaga hoton babyn yaga dawa take kama.

Data ya bude nan yaga hotonan sun shigo da kuma accont numbar mai dauke da sunan Saratu Saleh.......Gtbank

Hankalinsa nakan hotonan babyn yana dubawa, ji yayi tsigar jikinsa na tashi a take yaji wani irin sanyi ya ziyarce shi jikinsa yayi wani mugun sanyi ya tsurawa fuskar babyn ido kurrr yana kallonta.......Duk wanda yaga Farhana yaga babyn dake hannunsa zai tabbatar da cewa jinin Aliyu da Rahima ce! Ya dinga ganin dishi dishi a idonsa saboda kwallar da ta taru a cikinsa, mikewa yayi ya hankali yasa wayar a aljihunsa ya kalli Mubarak da fad'in "Yaufa ina jin da wuri da zan kwanta da nayi wata iriyar gajiya,insha Allahu kuma gobe zan nemi alfarma gurin yallabai ina son naje nayi wa abokina ta'aziyya."
Mubarak yace."Eh gaskiya yana da kyau nima da babu aiki a gabana da munje tare." Ya juya yana kokarin fita daga palon yace."Allah ya bamu alkairi." Mubarak ya amsa da ''ameen."

Kai tsaye gidanshi dake kusa dana Mubakar din ya nufa, 'karamar 'kofa maigadin ya bude masa ya shiga ciki maigadin na fadin barka da shigowa.'' Hannunsa ya daga masa ya wuce  tafiya yake kamar wanda kwai ya fashewa a ciki salo salo.

Kujerar palo ya zauna ya dafe kansa wanda yake mugun sara masa, wayar ya sake kunnawa yana sake kallon hoton babyn.....Hawayen da yake ta kokarin hanasu zuba sune suka kufce suka soma sauka kan screen din wayar tasa.

Dauke wayar yayi ya goge hawayen da jikin kujura, numbar Mommynsa ya nema ya shiga kiranta.

Suna palo har Prof suna kallon wani American film Mommy ta daga wayar fuskarta a sake! tace"Myson ya kake ina fatan kana nan lafiya."?

Ya sauke ajiyar zuciya a sanyaye yace."Mommy kuna da labarin mutuwar Safna matar Huzaifa kuwa."! Mommy tayi salati tana fadin"Yaushe ta mutu." Ya sharce  hawayen kuncinsa yace.",Dazu da safe tazo haihuwa ta rasu yanzu babyn na hannun mamanta.

Mommy tayi shuru jikinta duk yayi sanyi, yace."Mommy pls kuje kuga babyn nan wallahi jininku ce jinina ce kada ku wofintar da ita nine 'kashin bayan samar da ita, bata da laifi nine mai laifi sannan kuma Allah yayi nufin samar da ita ta wannan hanyar ne."!!Murya na rawa Mommy tace"Ai zuwa ya kamamu Hafiz kada ka damu ni zan ri'ke jininka mudun raina wannan yarinya kuma Allah ya rayata ya albarkaci rayuwarta.'' ya amsa da ameen Mommyna."Kashe wayar yayi saboda kukan da yaci karfinsa.

Mommy ta kalli Prof tana goge hawaye, tace"Nasan dai duk kaji maganar da muke ko." Ya sauke ajiyar zuciya a nutse yace."Naji komai gobe idan Allah ya kaimu kije kiyi musu ta'aziya sannan ki dauko babyn sai ki raine ta kamar yanda naji kina fada masa yanzu.

Yanayin yanda yayi maganar ta gane magana ya fada mata sai kawai tayi masa shuru ta mike ta bar gurun sama ta nufa ta kwanta kan gado tana zubar da hawaye gabadaya tausayin Babyn ne ya lullubeta babu shakka ko wane irin bawa akwai irin kaddarar da Allah ke rubuta masa tun kafin ya halliceshi.

Washe gari Mommy da Asiya da Farhana suka nufi gidansu Safna wanda Hafiz din yayi masu kwatance a safiyar ranar.

Sai da Mommy tayi wa Fatsuma bayani sannan ta fahimci daga inda suke! wata gaisuwar suka sakeyi mommy tayi mata ta'aziyya sosai sannan ta shigar mata da maganar da take bakinta

Fatsuma ba tayi musu ba ta amince dama cikin tararrabi take kan babyn tana fargaba ita ta rike ta tazo ta girma ta turketa waye Ubanta, tinda yanzu ta samu shi Hafiz din ya kar'ba to dama haka takeso

A take ta mikawa Mommy babyn ta karba tana ta kallonta zuciyarta ba sake karyewa tsoron Allah na sake shigarta, babu shakka wannan babyn jininta ce dan ga yanayin kama nan......Asiya da Farhana ma jikinsu ne yayi sanyi ganin wanann abin mamakin.....Lokacin da suka tashi tafiya Asiya ce ta karbi towel da babyn ta sata a baya ra goya ta........Fatsuma ta rakosu har soro inda sukayi kicibus da Saratu zata shigo.....Gaisawa sukayi Fatsuma tayi mata bayanin su Mommyn da abinda suke tafe dashi, Saratu sosai taji dadin yanda al'amarin ya kasance amma kuma tabbas Hafiz be san mahaifiyarsa za zata zo kar'bar babyn ba tunda yanzu yanzu ya turo mata dubu hamsin ta accont dinta.
Shuru tayi ba tayi magana ba har sai da su Mommy suka tafi sannan ta shedawa Fatsuma abinda ke da akwai. Fatsuma tace"Sai ki sanar dashi  halin da akw ciki a waya."  soron ta kira wayarsa ta fada masa cewar mamansa da 'kannansa sunzu sun dauki babyn saboda haka ya za'ayi da kudin da ya turo.
Kai tsaye yace."Kawai ki rike na bar miki ." Saratu ta dinga godiya tana farin ciki.....Shi kuwa farin cikin alkairin da Mommynsa tayi masa ne yasa yaji ko nawa ne zai iya bayarwa
Wayarta ya kira yace."Mummy ina godiya da alkairin ki  a gareni insha Allahu ki sanya ido kan hanya ina nan tafe gobe idan Allah ya kaimu.
Tace."To shikkenan myson Allah ya kawo ka lafiya sannan kuma kada ka sake yi min godiya kan abinda nayi alkairi kaina nayi wa  hafiz idan ka tozarta a duniya nima na tozarta dan haka ka daina yi min godiya kan abinda nayi.
Ya sauke ajiyar zuciya da fadin" Mommy Allah ya rayani in cigaba da faranta miki rai." Tayi murmushi tana amsawa da ameen! sallama sukayi ko wanne ya aje waya wayar yana jin sassauci a cikin zuciyarsa.
10/11/20, 11:05 AM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
61
Prof na zaune a palo yana kallon labarai su Mommy suka shigo  sallamarsu ya amsa kana ya mai da hankalinsa kan tv suka zauna ko wanne jikinsa a sanyaye.
Babyn dake bayan Asiya a goye ta soma kuka! Mummy tace"Ki saukota sai a dama mata madara a bata watakila yunwa takeji.
Asiya ta kwanto ta tana gyara towel din daya rufe mata fuska, Prof idonsa kurr yana kallon hannun Asiya babyn kawai yake so ya gani gabansa kuma na wata irin faduwa.
Mommy ganin yana kallon Asiyan yasa ta karbi babyn ta mika masa ba, bai 'ki 'karba ya sanya hannu biyu ya kar'beta!
Mommy murya na dan rawa tace"Asiya jeki da madarar kicin ki hado mata amma kada tayi ruwa sosai." Asiya ta bude ledar da suka shigo da ita ta dauki gwangwani guda na madarar ta nufi kicin d'in.

Prof ganin hawaye na kokarin kufce masa ya sanya da sauri ya dauki glass dinsa dake gefansa yasa a  idonsa, Shuru kawai yayi ya kurawa fuskar babyn ido.....Wahidun 'kaharr! Allah maiyin yanda yaso babu shakka wannan yarinyar dake hannunsa jininsa ce  sai ya tuno lokacin da ya dauki  Farhana ranar da aka haifeta, babyn komai da komai nata irin na Farhana ne, Yana tsaka da tunanin hakan cikin zuciyarsa Farhana tace"Daddy dan Allah ka kwantar da hankalinka ka yafewa Yaya Hafiz 'kaddararsa ce tazo haka kuma kasan mutum baya ta'ba tsallake kaddararsa  Allah yayi nufin samar da wannan babyn ta wannan hanyar dan haka dukkanin mu sai mu fawwalawa Allah domin kuwa bamu san abinda ya lullube."

Prof ya sauke ajiyar zuciya a hankali yace."Farhana tuntuni na yarda da abinda Allah ya hukunta, abinda kullum yake sakani cikin fargaba ta tashin hankali shine kada wannan yarinyar ta girma ta kai munzali wasu daga waje su tona asirin dake rufe shin kina ganin mutukar ta samu labarin hanyar da'a ka samar da ita zata cigaba da rayuwa me dadi shikkenan kuma ita da damuwa sun daura abota.

Farhana ta dan goge hawaye tace"hakane maganar ka Daddy dama zancan duniya baya 'buya idan mu mun rufe sirrinmu dole watarana wasu su tona mana, amma bana fatan hakan ina rokon Ubangiji ya rufa mana asiri duniya da lahira."
Ajiyar zuciyar dai ya sake saukewa yace"To Ameen ya rabbi Allah ya rayata tafarkin addinin musulnci yasa mai  taimakon addinin Allah ce." Dukaninsu suka amsa da '"ameen" Sosai sukayi farin ciki da yanda ya sakko har ya kar'bi babyn yana mata addua.

Asiya ta fito daga kicin hannunta rike da fida da madara damammiya a ciki.Mommy ta mika mata babyn rungumeta tayi a hankali ta dinga bata madarar tana sha sai da  takoshi sannan ta goge mata bakinta da tissue Mommy tace"Farhana ke kuma ki shiga kicin ki d'umama ruwa sai ayi mata wanka ko."
Tace"To Mommy." Prof mikewa yayi ya nufi sama jikinsa duk a sanyaye.
Mommy tabi bayansa, Asiya kuma ta rungume babyn ta nufi dakinsu, zama tayi tayi gefan gado ta d'ora yarinyar a cinyarta kawai sai hawaye ya kwance  mata, kukan da take ta 'boyewa sai da ya samu nasarar fita.
Farhana ta shigo ta tarar da ita tana kuka ga babyn sai wutsilniya take   tana cilla hannu! Farhana ta tsaya kanta cikin damuwa tace"Hakuri zakiyi Asiya kada wannan abu da ya faru da Yaya Hafiz yasa ki tsane shi kiyi masa uziri kuma ki janyoshi a jiki dan gudun sake fadawarsa cikin matsala makamanciyar wannan.

Asiya ta goge hawayenta murya na rawa tace"Wallahi Farhana Babyn nan tausayi take bani kukan da nake saboda ita nakeyi  da kuma yanayin rayuwa wannan duniyar idan kana cikinta ka dinga ganin abubuwa iri-iri."
Farhana na kokarin jona kettle tace"Sai dai addua kawai da fatan gamawa lafiya......Kinga na jona ruwan zafi a kicin ashe socket din ya lalace shine na dauko kettle nasa anan idan yayi zafi sai kiyi mata.
Asiya tace"Allah yasa na iya." Murmushi Farhana tayi tace"Bari na dauko kayanta a 'kasa idan ba zaki iya ba ni zan iya." Asiya ta bita da kallo  ta bude kofar dakin ta fita. Minti uku ta dawo dakin hannunta rike da wasu ledoji pampas ta bude ta dauka ta hada da sabulu da towel da kuma kayan da za'a sa mata..........A takaice dai Farhana ce ta wanke babyn tas Asiya na zaune tana kallonta ta shiryata ta rufe ta da towel, kana ta kwantar da ita kusa da Asiya......Tace"Gashinan  har na gyarata ko kin dauka abune  me wahala." Asiya tayi murmushi tace"Gaskiya kinyi kokari shikkenan kin wutashshe da Innawuro zaman da'baro idan kin haihu kin iya kula da baby." Farhana ta sanya dariya tana fad'in "A'a ai ba zan yarda ba nima sai anyi min gata kamar yanda akewa masu haihuwar fari.
Asiya ta mike da nufi shiga toilet ta daura alwala tace" Shikkenan idan tazo zan fada mata abinda kika ce." Farahna ta bita da kallo tana murmushi,
Mommy ce ta shigo  dakin, Ganin Babyn na bacci ya sanya ta sauke ajiyar zuciya ta fita daga dakin.....To  bayan sunyi sallah la'asar 'kasa Farhana ta sauka ita kuwa Asiya kwanciya tayi kusa da babyn tana kallonta har bacci ya soma daukarta Mommy ta shigo dakin ta tashe ta tace ta goya babyn saboda yamma tayi.... Aikuwa towel tasa ta goyata ta sauko kasa da ita a bayanta.

******
Sha biyu na rana jirginsu ya sauka a filin jirgi na malam Aminu kano kasancewar sanyi ya fara busawa ya sanya shi shigar sanyi a jikinsa shirt mai dogon hannu da jins mai dan kauri sai ya  d'ora jakchet a saman shart din wanda ta sauka har kasan gwiwarsa kansa sunkufe da wata hular sanyi mai taushi da gashi gashi sai bakin glass da ya sakaye idonsa dashi,  kafufunsa booth ne mai igiyoyi.....Hannunsa rike da wayarsa yake saukowa daga jirgin.......!

Bakin titi ya fito ya samu Napep kai tsaye ya fada masa inda zai sauke shi(Ikon Allah wai yau Hafiz ne a cikin Napep) Mommy ya kira a waya ya sheda mata ya sauka yanzu ma gashi a Napep zai karaso gidan. Mommy taji wani iri tace"Haba Myson maimakon ka kira waya a turo 'Dalha ko Bilya wani ya daukoka sai ka hau Napep kuma.

Murmushi yayi yace."Mommy kenan to meye dan na hau Napep rayuwa ce fa! Kada ki damu saboda inaso cikin lokaci k'ankani nazo yasa banzo a motata ba nazo a jirgi, dan na shiga  a daidaita sahu ai ba wani abubane."

Tace."To shikkenan sannu da zuwa me kake so a girka maka."? Dariya yay yace."Mommy sai kace wani bako komai kuka girka idan nazo zanci nayi missing dinku Wallahi."

Tace"Eh duk da haka dai ka fadi abinda ka keso sai nasa Asiya tayi maka." Yace."Mommy ni ita kanta Asiyar nake so idan zaku bani to zata 'kosar dani."

Tsaki taja ta kashe wayar humm Hafiz bashi da kunya baya jin kunyar fada mata ko wace irin magana.

Sama ta nufa ta shaida musu zuwan Hafiz d'in Farhana ta dinga farin ciki tana fadin "Yau baby za taga Babanta, ita kuwa Asiya jikinta ne yayi sanyi jin cewar yazo garin, Farhana ta kalleta tace" Au! naga kinyi wani iri dake ko ba kiji dadin zuwansa ba."

Asiya shuru tayi mata Farhana Tace"Mata suna murna da farin ciki idan akace mazajensu sun dawo daga tafiya ke kuma kina bakin ciki gaskiya Asiya ki sanja hali wallahi idan kika bani haushi zansa Yaya Hafiz yayi miki kishiya.
Harara ta watsa mata tace"Wace irin kishiya kuma bayan wacce nake da ita
Farhana tace"Ke kam yanzu ai baki da kishiya Yaya Hafiz naki ne ke kadai, saboda haka ki zage damtse idan ba hakaba kiji bud'a."

Murmushi tayi tace" lallai kam 'Buda manya." Mikewa tayi ta nufi toilet, wanka ta sa keyi ta fito ta shirya cikin material mai walwali doguwar riga ne mai igiya! Tayi make up dai-dai misali ta gyara gashin kanta ta daure da ribbon Farhana tace" To koke fa saura kuma yace ki kai masa abinci ki 'ki ko ki sauko a guje." Asiya ta kai mata duka tana hararata.
Dariya Farhana take mata ta mike da niyar sauka kasa, Asiya ta dauki 'yar babynta ta sa'ba a kafad'a suka sauka 'kasan a tare.

Dai-dai bakin gate mai babur din ya sauke shi dubu biyu ya bashi mai babur din ya dinga masa godiya murmushi kawai ya shiga kwankansa karamar kofar dake jikin gate din.
Maigadi ya bude kofar yana leko da kansa, Ganin Hafiz ya sanya ya washe bakinsa, ''Oga Hafiz kaine sannu da dawowa.'' Yana kokarin shiga gidan yace"Sannu Dauda ya aiki." Yace."Alhmdullhi wallahi." Wuce shi yayi ya nufi cikin gidan, 'Dalha da Bilya suka mike da sauri suna masa barka da zuwa, Hannu ya daga musu ya wuce su.....Lokacin da ya shiga palon Asiya ce kadai a tsaye baby a kafadarta tana jijjigata kuka yarinyar take sosai da alama yunwa ta keji shine Farhana ta shiga damo mata madara ita kuma Mommy na kicin tare da Ladidi suna aiki.

Tsayawa yayi bakin kofa ya kura mata ido kurrr! Ita bata san ma ya shigo ba sai faman jijjiga yarinyar take tana hura mata kunne duk ta wani damu fuskarta ta nuna alamun damuwa dama duk sanda yarinyar ke kuka sai taji babu dadi a ranta.

Dan gyaran mirya yayi  wanda ya sanya ta juyo da sauri, suka had'a ido! Yana kallon firgitatarta ta cikin bakin glass din dake idonsa

Cikin nutsuwa ya tsuguna ya kwance takalman kafarsa ya taka cikin palon kafafunsa cikin bakar safa......Jikinta a sanyaye ta zauna kan kujerar tana kallonsa har ya karaso kusa da ita, hannu yasa zai kar'bi yarinyar ta janye ta murya na dan rawa tace"Yunwa ta keji ka bari taci abincinta tukkuna."

Abin sai ya bashi mamaki! Zama yayi kusa da ita yana nani'kar jikinta......Tayi saurin mikewa jikinta na rawa ta sanja guri.

Ido ya bita dashi ransa ya baci da abinda tayi masa, itama taga hakan a fuskarsa, mikewa tayi zata bi bayan Farhana sai ta hangota tana sakkowa daga sama da fida a hannunta, tana ganin Hafiz din ta washe bakinta, mikewa yayi da sauri ya bude mata hannuwansa, taje ta rungumeshi, sai ta fashe da kuka harda shashsheka! A hankali yake shafa bayanta yace."Baby daina kuka dan Allah kada ki sanya farin cikin dana zo dashi ya samu tangard'a meye abun kuka kuma."

Ta  mikawa Asiya fidar ta rike hannunsa suka zauna kujera daya tace"Borth me yasa ka tafi ka barmu ashe dama zaka iya kaurace mana? me yasa  baka bawa daddy Hakuri ba kayi zuciya ka tafi ka barmu da kewarka."

Ya cire glass din idonsa yana kallonta da sakakkiyar fuska yace."Baby daddy ya kore ni daga gidanshi to zaman me zanyi? Wannan al'amarin da ya faru tsakanina dashi ya janyo min alkairai hakan kuma yasa na tsaya da kafafuna dan haka ni Daddy gata yayi min da ya kore ni daga cikin al'amuransa.

Tace."Shima Ai baiyi tsammanin zaka tafi ba dan ba kaga yanda ya damu ba kullum idan mommy na waya da kai kunnansa a kanta. Duk ya shiga wani hali." Ya dan shafa sajensa yana murmushi yace."Daddy kenan ina fatan dai ya samu sauki kamar yanda nake tunani."
Tace"Ya warware sosai dan yau ma ya fara fita yanzu haka yana ofis." Yace."To alhmdullhi." Asiya shuru tayi tana sauraransu tana  bawa baby abincinta hakika shakuwar dake tsakaninsu na bata mamaki suna son junansu sosai!

Mommy ta fito ta same shi ya sake sosai suna hira, Sai farin ciki ya kamata zama tayi kan kujera tana kallonsa sam ba tayi tsammanin ganinsa hakaba yaron nata yayi kyau sosai fargaba da damuwa ba tasa ya lalace ba! Allah ta godewa a cikin zuciyarta.
A nutse suka gaisa da juna Mommy ta dinga tambayarsa yanayin akin da ya samu yana mata bayani cikin nutsuwa......Ya kalli Asiya dake gogewa baby baki yace."Mommy yarinyar nan ta Hanani daukar babyn nan fa dana kai hannu zan kar'beta sai ta buge min hannu."

Mommy ta kalleta cike da mamaki! Da sauri tace"Wallahi mommy ba haka bane cewa nayi ya bari aba abincinta tunda yunwa takeji."

Mummy tace"Eh kina da gaskiya kuma." Hafiz yace."Na zama makaryaci kenan okey to bani na dauketa tunda kin gama bata abincin." Mika masa babyn tayi tana dauke kanta, hannunta ya rike ya mitsina da karfi kana yayi saurin rike babyn dan ganin ta zabura zata cire hannunta.
Mommy kam mikewa tayi tace"Bari na shirya maka daning da kaina." Yace."To mommy nagode dama ba wani zama zanyi ba dan bana son daddy ya dawo ya sameni."
Mommy ta tsaya tana kallonsa da mamaki a tare da ita tace."Bangane me kake nufi ba."? Yace."Zanje na kama da'ki a hotel na  tsayin kwana uku kafin na koma."

Mommy tace"Myson sabida me."? Yace."Saboda maigidan ki ya kore ni daga gidansa idan ya dawo ya tarar dani bani da hujjar da zan fada masa.

Girgiza kanta tayi ta wuce tana fadin."Myson ri'ko ne da kai, koda yake ai barewa ba tayi gudu ba d'anta yayi rarrafe.......Mommy na shiga dakin Palon ya rage daga shi sai ita....Hausawa sukace mai nema baya fushi  kujerar da take zaune ya koma  ta yunkura zata tashi ya mai da ita da karfi! Zare mata ido yayi yace."Wai dodo na zama ne da zaki dinga guduna! Tsorata tayi ganin ya danneta da jikinsa, Ta mika hannu zata kar'bi babyn dake hannunsa Janyewa yayi yace."Kyale min 'yata naji d'uminta." Mamaki ya bata lallai sai kace wani wanda ya sameta ta halastaciyar hanya.
Babyn ya mannawa kiss kumatu ya kwantar da ita kan 1sitar............Nani'kar jikinta ya sakeyi ya wani langwabe kansa yace."Baby ki tausaya min ina cikin wani hali ke halalina ce ki amince idan zan tafi masaukina mu tafi tare bana so naje na kasa daurewa na bi matan bariki a wajan Please baby  ki taimaka min."

Taji jikinta yayi sanyi da maganarsa kallonsa tayi taga ya wani kurawa fuskarta ido yana kankance idonsa, Tace"To ya za'ayi na bika masaukinka gaskiya ni ba zanje ba  dama dai anan zaka kwana sai na taimaka maka amma ta yama za'ayi na bika bayan daddy be sani ba."

Yace." Ai ba kwana za kiyi ba muna gamawa zan dawo dake kafin daddy din ya dawo." Agogon dake daure a hannunsa ya duba Yace."Kinga yanzu d'aya saura to insha Allahu! kafin la'asar na dawo dake gida."

Shuru tayi tana tunani.....
Yace."Baby please help me kada kice A'a." Ajiyar zuciya ta sauke ta d'an kalleshi sai wani narke idonsa yake, hakan da yake mata yayi masifar tasiri a tare da ita! A hankali tace"To me zaka cewa da mommy."? Yace."Kada ki damu nasan abinda zance mata amincewarki kawai nake bukata."

Tace."Shikkenan tom na yarda." Mi'kewa yay yana wani tsalle! rawa ya kama yi! ta dinga kyalkyala dariya tana kallonsa, dama haka yake so sai ya zauna kusa da ita yana murmushi yace."Tunda rawa ta tasa ki dariya idan munje masaukina zanyi miki wata."
Tana dariya tace"Ni baka burgeni ba sam ma baka iya rawa ba." baki ya ri'ke! Yana murmushi yace."Shikkenan sai munje zaki gani har ta marcal jockson zanyi miki."
Asiya dariya kawai take she'ka masa, shima sai barkwanci yake mata dama haka yake so ta saki jikinta yanda zai samu yaci moriyarta.

  dukkaninsu suna zaune a dining suna cikin abinci Hafiz sai santi yake zubawa yana sasu dariya Mummy tace" Ka  dai yi shuru kada kaje ka 'kware kai idan ka samu guri bakin ka baya shuru." yana tauna damubun nama yace."Mommy kece ai kin iya girki wallahi kin fita zakka a cikin mata inama so Ooh! suyi za'kin hannu irin naki." Yafadi maganar yana nuna Asiya da bakinsa, Mommy tace"Aikuwa Asiya tayi ta iya girki sosai dan wataran idan tayi maka abinci sai kayi mamaki." Dariya ya danyi ya yagi tissue ya goge bakinsa, yace."Yawwa mommy dama inaso muje da ita store zan d'an yiwa baby siyayya." Mommy tace"Jiya mun siyo komai kafin mu shigo babu abinda baby take bukata.
Farhana tace"A'a Mommy tana bukatar drowar wacce za'a zuba mata kayanta a ciki sannan kuma kinga bamu siyo kayan sanyi ba gashi sanyin ya fara busawa  mussaman da safe." Mommy tace"Eh sai yanzu kuma na tuna to sai kuje ai." Ya mike yana kallon Asiya da fadin "Tashi kisa mayafi mu tafi bana so yamma tayi." Asiya ta dan kalli Farhana tace"Ki tashi muje tare." Farhana tace"A'a kuje kawai zan kula da baby." Mikewa tayi ta hau sama  hijab din da take sallah ta sanyo ta sauko kasa, Hafiz ya mike yana kallon agogon hannunsa ya kalli Mommy yace ."Sai mun dawo." Tace."Dan Allah Hafiz kada kuyi yamma  ba naso ya dawo ya tarar bata nan kasan halinsa dai." Yace."Insha Allahu ba zamu dade ba."

Dalha direba ya mike ganin fitowarsa, Hafiz yace."koma ka zauna Dalha ba nisa za muyi ba." Dalha ya koma ya zauna yana fad'in "To a dawo lafiya."

Suna fita daga cikin gidan 'yar tafiya kadan ce ta fitar dasu bakin babban titi! Wani a daidaita sahu ya tsaya a gabansu  Kai tsaye hafiz yace." Bakin plaza zaka ajiye mu."
Mai babur din yace."To ku shigo."  Ya kalleta da wani irin yanayi yace."Shiga ko." Gabanta na faduwa ta shiga  tana gyara hijab dinta, Ya zauna kusa da ita sosai yana na'niketa  ta dan kalleshi murya na rawa tace"Ka d'an gyara zamanka." Ya kalli mai babur d'in ta madubi yace."Wai kaji na gyara zamana." Mai babur yayi dariya yace."Oga idan zaka biya kudin kujerar duka ai normal ne kasan mutum uku muke dauka dan haka akwai sauran gurin zaman mutum d'aya."
Yace."Ato nima dai haka nagani shiyasa na bar maka spece koda Allah zaisa a samu fasinja." Mai babur yasa dariya yace."Haba oga kafi karfin kud'in babur din nan fa kai daga ganin ka an san babban yaro ne ni wallahi ma wannan takalmin na kafarka shine yayi masifar burgeni." Hafiz ya dinga kyalkyala dariya yana fad'in "Iye ashe ni d'in big boy ne! wato kai takalmin kafata ne ya tsone maka ido."
Mai babur ya d'an shafa sumar kansa da tayi tozo a tsakiya  yace."Wallahi bashi kadai ba oga komai naka ya burgeni kana kama da guy nan Allu arjun na india." Sosai Hafiz ke dariya yana kallonsa ya ma rasa me zaice masa.

Wasu 'yan mata ne a tsaye a bakin titi tun daga nesa suke tsayar da babur d'in! Hafiz yace " Ka samu fasinja kenan."? Mai babur yace."E Sai dai kuma su biyu ne da d'aya ce sai mu cike gurbi da ita.......Kafin yace wani abu 'yan matan nan sun karaso gurin  Sunci  uwar kwalliya da alama buki zasuje  gasu sun cika sun batse sosai.....Daya ta  Rankwafo da jikinta tana fad'in "Fagge zaka kaimu sai dai kuma babu guri nagani gurin mutum daya ne." 'Dayar ta d'an tureta tana le'ka bayan babur din.
Ganin Hafiz na latsa wayarsa yasa wannan budurwar lashe baki "wow he is handsome. Da sauri tace" Haba meye wani babu guri ki zauna  sai ki goya ni tunda kinga rana tayi kuma idan muka tsaya dole sai mun samu wanda babu kowa a ciki lokaci zai 'kure!
Mai babur yace."To shikkenan idan kuna ganin zakuyi hakan shikkenan.......Ya kalli Hafiz ta madubi yace."Oga zaka dan gyara ko ka dawo gaba sai su zauna."
Ya daga kansa yana kallon 'yan matan sai kallonsa suke kamar zasu lashe shi! Yace."Anya zan iya zama a kusa da kai kuwa ni ina ganin  gangancin masu yin hakan, babu damuwa su zo su zauna." Yafada yana matsawa jikin Asiya da ta wani sha kunu saura kiris ta fashe da kuka wannan ai wulakanci ne zai wani zauna a tsakiyar mata sai kace wani arne!! Daurewa tayi tayi shuru kawai ta zubawa sarautar Allah ido. Tana kallonsu suna turereniyar shiga har dai daya ta zauna kusa dashi dayar kuma ta zauna a cinyarta  mai babur din yaja ya tafi.
Hafiz daurewa kawai yake zuciyarsa ce ta shiga tashi saboda yanda yaji 'yan matan na kar'ni ko na meye oho? dai-dai irin abun nan  mai tudu da yake tsakiyar titi suka zo babur din yayi d'an sama ya dire a 'kasa! A take wannan budurwar da take cinyar 'yar uwarta ta fad'o jikinsa.
Da sauri ya tureta dan har wayarsa na fad'uwa! Kasa! Asiya taja wani tsaki mai karfi! Cikin tsawa ta cewa mai babur din "Dallah malami tsaya ka sauke wad'annan karnikan ko nawa ne kudin kujerar ka za'a biya aikin banza kawai." Mai babur yayi saurin gyara parking yana mamakin Tsawar da Asiyan tayi masa sai kace wata uwarsa.
Ya kalli 'yan matan da fad'in "Dan Allah ku sauka ku samu wani." Wacce take cinya tace"Wallahi ba zamu sauka ba kan wannan banzar sai ka saukemu ta waiwayo tana kallon Asiya tace"Wallahi sai na nuna miki ke 'karamar yar iskace har mu zaki kira karnika." Asiya ta bude baki za tayi magana yasa hannu ya rufe mata bakinta.
Fuzgewa tayi ta soma kokarin haurewa ta fita daga babur din.....Fuska babu walwala ya kallesu yace."Ku sauka ku samu wata dama ni nayi ra'ayi a dauke ku na riga na biya shi kudin kujera uku  so kawai ku sauka ku samu wani babur din ku hau."
"Haba kai kuwa kayi niyar taimako sai ka fasa dan Allah ka barmu wallahi sauri muke." Cikin masifa Asiya tace"Ke komai jarabar ki wallahi sai kun sauka ko kuma ni na sauka na bar muku babur din.....Jin abinda tace yasa ya sake tamke fuska ya ciro dubu daya aljihun rigarsa ya mika mu su da fadin" Idan matsalar kudi ce ke damunku gashinan  ku sauka ku hau wani." Tsaki! Sukaja suka sauka ba tare da sun kar'bi kudin ba.
"Mu ba matsiyata bane aikin banxa kawai me dubu daya za tayi mana ana harkar arziki." Hafiz bece komai ba ya kalli me babur din yace."Maza ja babur dinka mu tafi." Da sauri ya buga babur din suka bar gurin.....Cikin tsabar takaicin abinda ya faru suka bi babur din da kallo kafin su har'ke da fad'a a tsakaninsu ko wacce na  hura hanci! ranar da ake k'wallawa duk ta sanya fuskokinsu  maiko  kwaliyarsu duk ta 'baci abinka da wanda su kaci bleecing.

Vip gruop#600
Normal gruop#300
Accont numbar
0542382124....Binta Umar gtbank
Idan katin waya zaki turo ki sameni ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*

Kada ki karanta min littafi baki biya ba! Kika futar min da book keda Allah!/Ka/ki hada min decomnet na wannan book din Allah ya isa!




_Kada ku manta da gyaran kanku!  'yar uwa ki mayar da hankali gurin janye hankalin maigidan ki ki gyara matantakar ki (Virginal) domin ki zama tauraruwa a gurin maigida._

*AKWAI MAGUNGUNA  NA MAZA DA MATA MASU KYAU DA INGANCI IDAN KIN GWADA AMFANI DA MAGANINMU SAI KIN SAKE NEMA HAUSAWA NA CEWA SIYAN NAGARI MAIDA KUDI GIDA, MAGUNGUNAMU BASU DA ILLAH BASA CUTARWA SAI DAI MA SU 'KARA MA/KA/KI MARTABA DA DARAJA*

GA MASU BUKATA KOFA A BUDE TAKE ZA KA/KI BAYANIN MATSALAR  DA KAKE DA ITA.......KU TUNTU'BI WANNAN NUMBAR DOMIN 'KARIN BAYANI
*07084653262*
*08089965176*
10/11/20, 5:07 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
62
Bakin 'kofar shiga hotel din babur d'in ya sauke su, Hafiz ya bud'e wallet dinsa dubu biyar ya ciro sabbi karr! ya mikawa mai babur d'in! Hannu biyu yasa ya kar'ba yana washe bakinsa yace."Lallai yau na fito a sa'a dama ai yanayin ka ya nuna kai ba karamin yaro bane! Godiya nake Oga Allah ya k'ara d'ankon 'kauna tsakaninka da madam."Yafada yana kallon Asiya dake kalle-kalle a gurin. Hafiz yace."Ameen abokina nagode. Juyawa yayi kawai ya kama hannunta suka shiga hotel din, sunkuyar da kanta ta dinga yi kamar munafuka........Isha'k dake zaune shi da budurwarsa cikin wata rumfa ya hango shigowarsu Mikewa yayi yabi bayansu, ya d'an tsaya a baya yana le'ka  kansa yana kallon sanda Hafiz din ya biya kudin d'aki aka mi'ka masa numbar..........Ya riga yaga number room din da ya kama, ya girgiza kansa ya bar gurun, dama kullum cikin tunani yake kan ya za'ayi ya samu damar ganin yarinyar yanxu Allah ya taimakeshi zai saka ido sosai kan shige da ficen su a gurin tabbas zai nunawa Hafiz shi 'karamin d'an akuya ne.

'Daki ne mai kyau mai dauke da gado babba wanda ya sha shimfida da wardorbe da sauran abun bukata Dubu dari da hamsin ya biya kwana uku kacal.
Asiya ta dinga zare ido gabanta na faduwa wai yau itace a hotel sai kace wata karuwa, idanunta sukayi rau rau! Ya matso kusa da ita yana kokarin rike hannunta ta fizge gurin ta bar masa taje  bakin window tana le'ka harabar gurin
Rungume ta yayi ta baya ya zura hannunsa cikin hijab din jikinta ya shiga matsa breast dinta a sanyaye yace."Beb menene naga kin shiga damuwa kada fa ki manta idan kika biya min dukkanin bukatuna lada zaki samu a gurin Allah."

Juyowa tayi tana kallonsa hawaye ya fara sauka a kuncinta tace"Yaya Hafiz wai dan Allah yaushe za kayi hankali ka nutsu yanzu dan Allah ina ruwanka da 'yan matan d'azu."
Ya cire hannunsa daga jikinta yana ya mutsa fuska yace."Ni kike fadawa wannan maganar."? Sunkuyar da kanta tayi tana goge fuska.
Ya sanya hannu ya dago fuskarta yace."Kina sona amma kin kasa nuna min  wannan abinda kikeyi kishi ne idan bakya sona ba zaki damu dani haka ba, sannan maganar 'yan mata da ki keyi me ki kiga nayi musu saboda fa 'bacin ranki yasa nace su sauka."
Tace."To me yasa da farko kace suzo su hau ai dama da wani nufin a zuciyarka kana so su hau kaji d'uminsu ne a jikinka."

Yace."Ke! Kada kisa zuciyata ta tashi dan Allah meye abin jin d'umi! a jikinsu ni da suka zauna kusa dani ma damuna sukayi da kar'ni saboda haka ki daina yin wannan maganar ni yanzu babu wacce nake so naji d'uminta sai ke."

Kauda kanta tayi tana zum'bura masa baki, harshensa yasa ya lashi le'banta yana lumshe ido Kallonsa tayi ya kanne mata ido da fad'in "Muyi mu gama da wuri kada lokaci ya 'kure ko."? Dauke kanta tayi tana sake takure jikinta......Hannunta ya rike yace." Muje muyi wanka ko." nan ma tayi shuru! sai kawai ya shiga kici kicin cire mata hijab! Ta rike tana marairaice fuska!
Yace."To muje toilet." Ta d'aga kanta alamar ta amince sai ya rike hannunta suka shiga toilet din.
A nutse ya had'a musu ruwan wanka, ya kwab'e kayan jikinsa ko kunya baya ji yayi zirr! dashi Asiya ta dinga dauke kanta gabanta na faduwa a haka ya isa inda take tsaye! zif din rigarta ya zuge rigar ta sauka kasa, Wata lafiyayyar ajiyar zuciya ya sauke ganin breast dinta cikin breziya sunyi wani shar dasu.....Ya had'ata da jikinsa ya rungume tsam! yana shashshafa bayanta, a haka ya cire breziyar ya dauketa suka shiga kwamin wankan, Kiss dinta yake ta ko ina duk ya gigice sai sambatu yake yayin da ita kuma takure jikinta a cikin ruwan tsigar jikinta sai tashi take.
Breast dinta yake wasa dasu a hannunsa yana wani irin gurnani, ya kama nipple din guda yana ta tsotsa kamar zai tsinkeshi!
Hakan yayi mata dadi sosai ta saki jikinta ya dinga wasa da jikinta tana shafa shi, gabad'aya sha'awa ce ta taso mata itama duk ta gigice sai tsotsar kumatunsa take.....A gigice ya daukota suka fito daga toilet din.
Shinfide ta yayi kan bed din ya kur'awa jikinta kallo! Ta dan cije bakinta tana kallonsa da idanunta wanda suka sauya, hannunsa ta rike tana marairaicewa.
Kawai taga ya bud'e kafafunta ya tusa fuskarsa a tsakani! Ihu! ne kawai bata kurma ba sai ta samu kanta da sake sakin jikinta hade da bude masa kafafunta ya shigar da kansa sosai yana sucking! Kuka ta dinga yi tana rirrike damtsensa.
Hafiz sai da ya tabbatar da ta samu satisfied sannan ya saurara mata, aikuwa yanda taji dadin abinda yayi mata itama ba tayi masa da sauki ba, ta dinga sucking dinsa tana shanye abinda ke futa da jikinsa....Kimanin mintina ar'bain tana masa wasa shuru ya'ki samun gamsuwa! sai ma sake cika da girma da joystick dinsa keyi a bakinta.
Ta cire tana kallonsa.! Mikewa yayi zaune yana wata irin zabura! duk yayi wani iri.
Tace"Nifa na gaji." Kamota yayi yana 'barin jiki yace."Beb ni hakan ba wai baya yi min dadi bane No! ina jin dadi amma kuma na kan dauki dogon lokaci ban samu satisfaction ba.

Turo baki tayi tace"To yanzu ya kake so ayi kenan."? A marairaice yace."Ki bani Virginal d'inki nayi wasa dashi koda ban shiga ba nasan zan samu  gamsuwa.......Tace."Umum! ni wallahi tsoro nake ji saboda nasan halinka."  Yace."To wallahi idan ba haka ki kayi min ba zamu iya kawai dare anan dan ni ba wani saurin gamsuwa zanyi da abinda kike min ba." Shuru tayi tana tunani! Yace."Kalli agogo ki gani uku shaura." Tayi saurin kallon agogo hakane Uku shaura minti goma! Yace."Idan kin bani dama minti goma ma tayi wuya na samu satisfaction shikkenan sai na mayar dake gida.
Tace"To dan Allah Yaya Hafiz ka kiyaye kaga dai Daddy be san komai ba kuma ban tare a gidanka ba."
Yace."Haba kada ki damu baby ni dake zamu dinga taimakon kanmu ta wannan hanyar kafin ki tare." Eh tabbas itama za taso hakan dan ita kadai tasan halin da ta shiga lokacin da yake mata.....Kwanciya tayi ta d'an bude masa kafafunta ya wani 'kurawa gurin ido! shar shar dashi babu kazanta kamar ba tayi wani ciwo ba! Lasar lips dinsa yayi ya dan gyara gwiwowinsa a kasan katifar.......A hankali yake ta dinga rintse ido dan ta dauka za taji zafi sai taji a kasin haka dad'i takeji sosai yanda yake mata  ta dinga sauke numfashi tana sake sakar masa jiki...
Shi kuwa gigicewa yayi ya dinga yi kamar zai cusa sai kuma ya fasa ga wani irin ruwan ni'ima dake zuba daga jikinta, Sosai ya samu gamsuwar da yake bukata kamar wanda yayi cikakken sex haka yaji mararasa tayi sakayau! A tare sukayi wanka yana ta tsokanarta ita kuma sai zumbura baki take.......suka sauka kasan hotel din ya kalleta da fadin "Muje kici abinci ko."?
Girgiza kanta tayi tace."Ni dai A'a muje mu siyi abinda zamu siya hankalina yayi gida." Yace."Okay my darling yanda kike so haka za'ayi...... A daidaita sahu ya tare musu suka shiga kai tsaye Al'wabel suka nufa.

Duk wani abu da beby zata bukata Hafiz sai da ya siya mata,  Asiya da Farhana ya siya musu wayoyi masu tsada, dan saboda kawai ya faranta mata rai kan abinda tayi masa
Aikuwa taji dadi sosai da bajintar da yayi mata dan gaskiya wayar ta burgeta sosai ta gaza yin shuru da bakinta sai da tayi masa godiya.
Ya nuna babu komai ai ta cancani abinda yafi haka a gurinsa.
A daidaita sahu cike da kaya suka isa gidan, Bilya ne ya kwashe kayan tsaf ya shiga dasu cikin gidan Hafiz be sallami mai babur din ba dan cewa yayi ya tsaya zai fita dashi.
Kallonta yayi a nutse yace."Zan d'an je wani guri  yanzu idan kin shiga ki fadawa Mommy sai da safe zan shigo mu gaisa."
Tace"Ai Daddyn be dawo ba tunda kasan sai biyar da rabi yake dawowa yanzu kuma biyar tayi.'
Yace."Eh na sani bana so na shiga na saki jiki ya dawo ya same ni." Murmushin takaici tayi tace."Wai dan Allah ba zaka bashi hakuri ba kaina fa 'kasa dashi in banda abinka waye yake fushi da iyayensa.

Hararata yayi yace."Ki shiga gida nace ba magana na nema na ko kinji nace ina fushi da iyayena." Shuru tayi tana kallonsa ganin har ransa ya baci.
Ya shiga cikin babur din yana fad'in "Ki saka wayarki a chargi zan kira ki da daddare idan na samu time."

Tace."To yanzu ina za kaje."? murmushi yayi yace."Kada ki damu zan kula da kaina insha Allah ba zan sake keta dokokin Ubangiji ba.'' Tace"Tom Allah ya tsare." Ya amsa da ameen yana bawa mai babur din umarnin tafiya.
Idonta a kan babur din har sai da ya fita daga layin sannan ta sauke ajiyar zuciya  jiki a sanyaye ta shiga cikin gidan.

Hafiz kai tsaye Unguwar Fagge ya nufa, dai-dai kofar gidan shararran malamin nan Wato malam *Lawan Ibrahim fagge* ya sauka, ba tare da b'ata lokaci ba ya biya mai babur din kudinsa, kana ya juya da nufin isa xauran da malamin ke zama. da almajiransa.

Yana kashingide kan dadduma gabansa alkur'ani ne da alama bai jima da gama karatu ba carbi ne a hannunsa yake ja yana kallon yaran dake wasa a kofar zauran nasa.
Hafix ya cire takalminsa a nutse ya shiga cikin zauran ya zauna irin zaman ra'kuma tare da fad'in "Akaramakallahu barka da yamma." Malam ya mike zaune sosai yana kallon Hafiz din  Ya mika masa hannu tare da fad'in"Barka da yamma samari."
Hafiz yayi rike hannunsa sukayi musabaha da junana malam ya cire hannunsa yana kallonsa cikin tunanin daga inda yake.
Hafiz yace."Malam sunana Hafizu Aliyu Adahama ni mazaunin kano ne  a cikin unguwar Hotoro! Nazo gurinka ne domin nayi maka wasu bayanai da suka danganci  rayuwata." Malam yace."Masha Allah Hafizu to ina sauraranka." Hafiz ya sunkuyar da kansa cikin jin kunyar had'a ido da malam d'in ya shiga yi masa bayanin abubuwan da suka faru da rayuwarsa a baya,  tun kafin ya 'karasa malam ke girgixa kansa yana kiran sunan Allah.....Hafiz ya goge gumin goshinsa yace."Malam nasan kai masanin addinin musulunci ne kuma za kayi duba na tsanaki kan wannan ibtila'in da ya sauka a kaina saboda haka nake so ka taimaka min da adduoin da zanyi na nemi yafiyar ubangijina.

Malam Ya sauke ajiyar zuciya yana girgiza kansa yace."Hakika Hafizu kai da abokanka kun aikata mummunan aiki irin wanda Allah baya so! Tun kallon farko da nayi maka a yanzu na fahimci akwai rashin ilimin addini a tare da kai wanda shine ya zama musassabi gurin sanya ku aikata wannan haramcin. To amma naji dad'i da Allah yasa kayi saurin gane gaskiya ka kuma gane abinda kukayi sab'on Allah ne......Na farko dai akwai 'kaddara wanda ko wane d'an adam ke tafe da irin tashi, na biyu kuma akwai son zuciya na uku kuma mahaifinka na da laifi gurin fadawar ka wannan musiba, saboda da tun farko yayi maka aure kamar yanda ka bukata to ba za kayi kwadayin bin shawarar abokanka ba, sannan kuma bai kamata ace ya kore ka daga cikin al'amuransa ba, kamata yayi ya jawo ka a jikinsa ya nuna makka illahar abinda ka aikata saboda ba kai kad'ai ne kake da laifi ba shima yana da laifi saboda haka yanzu za ka bani numbar wayarsa zan ki rashi kan cewar duk sanda yake da lokaci yazo ya sameni mu tattuna maganar zan nuna masa illar abinda yayi.
Kai kuma mutukar kana numfashi a duniya to kada ka daina neman gafara gurin Allah!  Babu wani mahalukin da ya isa ya shiga tsakaninka da Ubangijinka,  wannan yarinya kuma daka haifa kasa a ranka dama ta wannan hanyar Ubangiji yayi nufin samar da ita, ka riketa kamar yanda zaka rike sauran 'yayan ka. Sannan inaso ka dauko min abokanka wanda kuka aikata wannan al'amari ka kawo min su nan insha Allah za muyi musu nasihar da zata tsoratar dasu suji kwata-kwata basa sha'awar aikata sa'bon Allah." Hafiz yace."Insha Allahu malam zanyi kokari na kawo maka su  nagode kwarai Allah ya kara girma." Malam ya mika masa wayarsa da fadin"Ka saka mun numbar mahaifinka a waya ta." Da sauri ya kar'bi wayar yasa masa number kana yayi serving ya mika masa.
Mikewa yayi yana godiya, malam Yace."Malam Hafizu ka dinga saka manya kaya a maimakon 'kananu ka aikata sinna kamar yanda annabi yake so."
Hafiz yace."Insha Allahu zan dinga kwatantawa Malam Allah ya saka da alkairi."
Hannu malam ya mika masa suka sake yin  musabaha kana hafiz ya fita daga zauran

*****
Bayan sallahr isha'i suna zaune a palo Mommy ta kalli Prof dake shan fruit salad tace"Yallabai Dazu Hafiz fa yazo." Prof yayi saurin kallonta yace."Yana ina yanzu."? Tace."Mybe yana masaukinsa sun dai fita tare da Asiya yayi wa baby Siyayya."
Ya 'bata rai yana kallon Asiya yace."Wato ke bakya martaba kanki ko? kada ya sake zuwa ki bishi wani guri." Asiya tayi kasa da kanta tace"To daddy." Mommy ta bude bakinta tana kallonsa cike da mamaki tace"matarsa ce fa ni a ganina babu wani abu dan ta rakashi siyayya."

Harararta yayi ta cikin gilashin idonsa yace."Rahima baki da wayo har yanzu d'an cikin ki yana miki wayo kina wata magana  ni nasan waye Hafiz so bana son doguwar magana,  Kwata-kwata bana sonsa da wannan yarinyar tunda dai be d'ora mata iddah ba yazo ya sawwa'ke mata kamar yanda na fad'a masa kafin ya tafi, yaje can ya auri dai-dai dashi Asiya ya saketa idan ta kammala karatunta ta samu nagartaccan namiji ta aura." Sosai Mommy taji zafin maganganunsa  wai yaushe mutumin zai daina fad'ar mummanar kalma kan d'ansa? Halin Prof idan ba itaba to babu macen da zata iya dashi. Mikewa tayi ta bar gurin dan bata so suyi a abun kunya a gaban yara dan yanda take jin zafi a zuciyarta to ko wace irin magana zata iya fad'a masa.

Asiya kuwa shiru tayi tana tunanin maganar Prof din, gaskiya tana son mijinta ba zata goyi da bayan a rabasu ba, Lumshe idonta tayi tana sake matse baby dake kwance a cinyarta, soyayyarsa ta d'azu ta shiga tunowa tsigar jikinta ta mike! Wani irin sha'awa ya taso masa! Mikewa tayi rungume da babyn ta hau sama! Kwanciya tayi ta 'kurawa calling ido! zabura! tayi ta dam'ke pillow "" Gaskiya Daddy ba zan iya rabuwa dashi ba." Abinda ta tsinci kanta da fada kenan!
Wayarta ta dauka tana kallon numbarsa kamar shi take kallo! Jira take kawai ya kirata taji muryarsa, soyayyarsa ta d'azu tayi masifar tsaya mata a rai!
Da kyar ta iya sakkowa suka ci abinci goma shaura kuwa ta bar palon a cewar ta bacci take ji shiyasa su Mommy basu kawo komai a ransu ba.

Wayar ta dauka tana dubawa kiransa ya shigo, ajiyar zuciya ta sauke ta wani makale murya tayi sallama.
Yana kwance kan bed sanye da boxer kirjinsa a bude ya lumshe idonsa yace."Bab ya kike ya gajiyar d'azu."? Tace"Alhmdullhi yanzu kana ina." ?
"Gani a kwance a masaukina damuwa ta dameni."
Tace"Damuwar me."? a shagwabe yace."Kema ai kin sani beb." Humm tace." Yace."Yanzu wace dubara zamu shiryawa mommy dan gobe ma inaso nazo na dauke ki.'' Lumshe ido tayi  zata so haka sai dai bata san ya za'ayi ba.
Tace"Kaji abinda daddy yace."? Mikewa zaune yayi yace."Me yace ? ya dawo ne lokacin da kika shiga gidan."? Girgiza kanta tayi tace"Be dawo ba sai daf da magariba dazu naji suna magana da Mommy kan maganar sakina yace yana nan akan bakansa sai ka sakeni."
Murmushi yayi ya dan ja gashin kirjinsa yace."Wane mutum!! Ai wallahi sai da ya tsine min dan ba zan sake ki ba."
Kyalkyalewa tayi da dariya jin yanda yayi maganar, Yace"Wato dariya kaki ko? "Dole nayi dariya mana." Tafada tana sake makale wayar farin ciki duk ya isheta ashe haka yake sonta.
Yace."Beb ni kadai nasan irin son da nake miki shiyasa ma ban san lokacin dana fadi wannan maganar ba okey yanzu dai mu rufe wannan chapter d'in  muyi wacce zata yiwu, Gobe zan shigo zan 'kirkiri karya na dauke ki dan kizo ki sake biya min bukata."
Tace."Ya Hafiz karya fa babu kyau!" Yace."Wannan 'karyar tawa halastacciya ce dan hakkina ake kokarin tauyewa dan nayi karya dan na taimaki kaina ai babu lefi."
Tace."To sai kazo." Da sauri yace."Yauwa ko kefa haka nake so dana baki umarni kice to." Murmushi kawai tayi Yace."Yanzu bari na baki labarin wasu masoya Laila da majnun." Dariya tayi tace"Tom ina saurare."  Labaran soyayya ya dinga bata irin wanda yake karantawa na turanci wasu kuma na film  Asiya jikinta yayi sanyi ta dinga lumshe ido da haka bacci ya dauketa.
Jin ta daina magana hakan ya tabbatar masa da cewar tayi bacci sai kawai shima ya kashe wayarsa ya mike ya nufi toilet wanka tsarki yayi kana ya dauro alwala ya fito, jallabiya yasa ya ya tada sallahr nafila.


Vip gruop#600
Normal Grupp#300
10/11/20, 5:07 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
63
Asiya bacci mai dadi tayi wanda ya sanya ta mafarkai barkatai, bude idonta tayi ta mike zaune hada da kunna bedlamp dakin ta shiga bi da kallo ta kalli bed din Farhana nan ta ganta rungume da baby suna bacci! Ajiyar zuciya ta sauke ta rintse idonta tana ambaton Allah, cikin sanyi jiki ta mike ta nufi toilet bakinta dauke da addua......Tsugunawa tayi tayi futsari tasa ruwa tana wanke gurin nan taji yanda take wanko abu mai yau'ki a hannunta! mafarkin da tayi ne ya kashe mata jikinta kuma sam bata so ta farka ba taso ta cigaba da mafarkin har sai bukatarta ta biya, da kyar ta mike ta had'a ruwa tayi wankan tsarki dan gabadaya bata yarda da kanta ba, Hafiz ya firgitata da salon soyayyarsa, fitowa tayi daga toilet din ta sanya  bakar duguwar riga (abaya) Ta  zura hijab ta tada sallahr raka'atanil-fajiri, tana idarwa masallatai suka soma kiran sallah.Takure jikinta tayi har yanzu wani irin yanayi takeji a jikinta. sam ta kasa addua hankalinta gabadaya ya tafi tunanin zazzafar soyayyar da suka gudanar ita da Hafiz a cikin mafarkinta.
Tana kallon Farhana ta mike a hankali ta nufi toilet domin daura alwala.....Ta mike ta isa bed d'in A hankali ta d'an gyarawa baby kwanciyarta kana ta dawo kan daddumar lokacin an tada sallah a massalaci sai kawai tabi jam'i dake masjd din jikin gidan yake shiyasa basu da matsala da anyi kiran farko suke tashi mussaman lokacin Azimi basa makara.
Karatun al'kur'ani tayi bayan ta idar da sallah ta samu ta hada izifi uku da kyar! rufe al'kuranin tayi ta mayar dashi gurinsa, hijab dinta ta cire ta nufi bed dinta domin ta kwanta ko ta samu ta cigaba da tunanin masoyinta, Farhana kam  tana idar da sallahrta komawa tayi ta kwanta dan jiya bata kwanta da wuri ba ta tsaya kallo. Tana kokarin kwanciya kan bed taji baby na wani irin gurnani da alama hancinta ne ya toshe, da sauri ta mike ta nufi bed din Farhanan tare suke a guri guda.
Daukarta tayi tana dubata, sai taga tana jawo numfashi da kyar! ga majina ta fito daga hancinta.
Da sauri ta rufe mata jikinta, tana dan jijjigata, Farhana ta mike zaune tana tambayar ta menene."?
Tace."Farhana baby mura ta keyi  shiyasa ba nason  wankan da kikeyi mata sau biyu a rana ."
Farhana ta kar'bi babyn tana dubata tace"Kuma lafiya lau muka kwanta wallahi."
Asiya tace."Mybe Ac ce tayi mata yawa ga kuma yanayin sanyi da ake yi
Farhana tace"Eh gaskiya zata iya yuwa haka din ne an jima sai muje a dubata." Tana maganar tana sake gyara kwanciya.
Asiya ta mike da ita a hannunta, drowar ta ta bude ta dauko mata kaya masu kauri hade da hula da safa
Ta zauna tana saka mata yarinyar sai cilla hannu take tana nishi da kyar! Asiya kamar za tayi kuka ita dai Allah ya zuba mata kaunar yarinyar......Rungumeta tayi suka sauka kasa dan lokacin gari yayi haske bakwai saura.......Tasan Mommy na kicin dan haka kai tsaye can ta nufa. Aikuwa sukayi karo da Mommyn na kokarin fitowa, tace"A'a Lafiya dai Asiya."! Murya na rawa tace"Mommy baby  hancinta ya toshe kinga da baki take numfashi."

Mommy ta kar'be ta tana dubata tace"Yanayin gari nan ne daya sauya kuma ma dai dama jarirai na fuskantar irin wannan matsalar anjima idan kunyi break sai ku kaita asibiti 'bangaran yara."

Tace."Tom Mommy amma yau ba sai anyi mata wanka ba ko."? Tace."Eh amma kisa ruwan d'umi ki goge mata jikinta dashi." Tace"To Mommy." a tare suka hau saman

Mommy na fad'awa Prof yarinyar bata da lafiya  hankalinsa ya tashi da kansa ya shiga dakin nasu Asiyan yace."Suyi sauri su shirya suje su kaita asibiti idan sun dawo sayi braek din dan hankalinsa ya tashi ganin yanda yarinyar ke jawo numfashi da kyar. Asiya da Farhana suka hau shiryawa a gurguje! Hafiz ne ya kira wayarta tana kokarin saka rigarta  ta dauka tare da sallama." Yace."Yanzu mukayi waya da Mommy  take fada min baby babu lafiya zakuje asibiti ko."? Tace."Eh." Yace."Okey wane asibitin zaku kaita."? Tace."Sunansa na manta amma a zoorod yake asibitin yara ne.'' Yace."Na gane asibitin insha Allah zan biyo bayanku.'" Tace"To shikkenan." Kashe wayar tayi ta cigaba da shiryawa.

To koda sukaje asibitin basu wani sha wahala ba kasancewar asibitin kudi ne yasa aka kar'besu hannu biyu, kuma cikin gaggawa aka shiga bawa baby taimakon gaggawa, sai da likitan ya tabbatar da numfashin yarinyar ya dawo normal sannan hankalinsa ya kwanta, ya bude ofis dinsa ya shiga minti uku ya fito hannunsa ri'ke da takarda(result) Yana kokarin yi musu bayanin abinda ke da akwai Hafiz ya shigo gurin, Yace."Yawwa kaine mahafin wannan babyn ko."? Yace."Eh ni ne ." Dr yace."Tana dauke da Nimonia dan da ba'ayi gaggawar kawo ta asibiti ba numfashinta na iya daukewa, amma dai yanzu gashinan ya dai-dai ta,  idan an daure anbi magani kan 'ka'ida Za ta samu sauki! sannan akwai allurai gudu uku da za'ayi mata ta rana uku idan kuna da iko zaku iya kwanciya a asibitin idan kuma zaku dinga kawota anayi mata kullum shikkenan." Hafiz ya karbi takardar yana dubawa yace."Nawa ne kudin magangunan da alluran."?
Likita yace."Gabadaya har kudin gado dubu ar'bain da biyu." Yace."Shikkenan ka bani accont numbar naka zan sa maka dan yanzu bani da cash a hannuna." Dr ya bashi accont dinsa kamar yanda ya bukata,  kana yace."Yanzu za tayi bacci na kimanin 3 hours insha Allah numfashinta zai dai-dai ta." Hafiz yace."Okey Dr mungode." Dr ya shiga ofis dinsa shi kuma ya juyo yana kallonsu.
Gaishe shi sukayi ya ams a gabadaya hankalinsa na kan babyn dan haka gadon da take kwance ya nufa kawai ya tsaya yana kallonta
Asiya da Farhana suka karasa kusa dashi jikinsu duk a sanyaye hakika yarinyar kaunarta ta shiga zuciyoyinsu a tsayin kwana ki  uku kacal da sukayi da ita.

Ya kai hannunsa na dama ya dora a kirjinta nan yaji numfashinta na fita da sauri sauri! Da sauri ya dauke hannunsa ya kurawa fuskarta ido sai yaga tana baccinta kamar ba mara lafiya ba fuskarta tayi shar tayi haske ga 'kiba tayi kamar wacce take shan nonon uwarta.

Magana yake kokarin yi Prof ya shigo dakin da shirin zuwa ofis! Ganin hafiz din a tsaye besa ya girgiza ba! shima Hafiz din ganinsa besa shi razana ba!
Prof ya karaso bakin gadon hannunsa rike da 'yar jakarsa.
Hannu ya mi'ka masa a nutse yace." Daddy Barka da asuba." Ya amsa da barka dai ba tare da ya mika masa nasa hannun ba. Sai ma kallon Asiya da yayi yace."Me doctor yace dangane da rashin lafiyar yarinyar."? Ta bude bakinta za tayi magana Hafiz ya mika masa result din da fad'in "Nomonia ce ke damunta." Daddy ya kar'bi result din yana dubawa, Yace."Ina fatan an d'orata a kan magani ko."? Yace."Eh nama biya kudin maganin." Yace."Okey Allah ya bata lafiya, Asiya da farhana ya kalle yace."Doctor na sallamarku ku tafi gida kunji ko." Su kace insha Allah Daddy."
Wucewa yayi da niyyar futa, suka ce "Daddy sai ka dawo. hannu ya daga musu ya bude dakin ya fita da sauri.
Hafiz ya sauke ajiyar zuciya ya zauna kusa da Farhana, kansa ya dafe damuwa biyu ta dameshi rashin lafiyar wannan babyn da kuma abinda mahaifin nasa yake masa
Farhana ta dafa bayansa murya na rawa tace" Ya Hafiz dan Allah kayi hakuri kada kasa damuwar komai a ranka wallahi duk abinda daddy yake maka daurewa kawai yake amma shima ya damu da kai."

Murmushin takaici yayi ya mike yana kallon Asiya da tayi tsuru! Yace."Tashi muje." Ta bishi da kallo murya na rawa tace"Ina zamuje."? 'bata rai yayi yace."Kin manta maganarmu ta jiya kenan."? Shuru tayi ta sunkuyar da kanta, Ya kalli Farhana a nutse yace."Baby zamuje wani guri kafin baby ta tashi me kike so na siyo miki."?

Murmushi tayi tace"Ka siyo min chocolate. " Yace."Har da biscuit da sweet duk zan siyo miki tinda ke kin zama sha zumamu." Dariya take tana kallonsa.
Ya kalli Asiya yana dan 'bata rai! Yace."Bana son fa wasting time ki tashi muje." Jiki a sanyaye ta mike ta kalli Farhana da fad'in '' Dan Allah koda likita ya bada sallama kada ki tafi ki jirani na dawo." Tace"Tom shikkenan sai kun dawo." Futa sukayi a tare Asiya sai mamakin halinsa take yarinya babu lafiya amma kamar ma be damu ba, ita kam rashin hakurinsa na b'ata mata rai."!

Suna shiga hotel din Ishark na kokarin fitowa daga motarsa, Abun ya bashi mamaki sosai ganin Hafiz din na yawo babu mota shin wai meke faruwa ne da abokin nasa.
Hafiz na rike da hannun Asiya suke kokarin ratsewa motar ishak din dan gabadaya bai gane Ishak ne ke cikin motar ba tunda bai san shi da ita ba.
Ishak yayi horn yana sauke glass din motar ya zuro kansa ta tagar motar yana fad'in "Guy yane dama kana nan kwana biyu."? Hafiz yayi saurin juyowa jin muryar Ishak  gabansa ya fadi amma bai nuna masa ba sakin fuskarsa yayi  suka karasa bakin motar shida Asiya.Yace." Ni ne zan tamaye ka ai ya kwana biyu gabakidaya ba'a ganin ka ko a waya." Ishak yayi murmushi yana kallon Asiya yace."Eh dole ai muja jikinmu tunda ka nuna mana kai butulu ne kana gudunmu da kayan ka.""

Hafiz ya 'bata fuska yace."Mu bar wannan maganar dan Allah shin ina Huzaifa ne dama ina nemanku dan akwai wata muhimniyar magana da zanyi daku."

Ishak yace."Huzaifa tun bayan adduar bakwai din tsohowar matarsa Safna yayi tafiya bai dawo ba tukkuna."
Hafiz yace."Okey nima dai ina tunanin gobe zan koma bakin aiki amma za muyi magana da kai a waya kafin na tafi." Ishak yace."To Allah yasa alkairi ne." Murmushi yayi yana sake rintse hannunta a nasa yace."Alheri ne mutukar kunyi min kyakyawar fahimta." Ishak ya shiga girgiza kansa yana kallon Asiya ta kasan ido, Hafiz yaja hannunta suka bar gurin yana fadin" sai munyi waya." Ishak kasa ce masa komai yayi ya dinga girgiza kansa yana fesar da wani zazzafan huci! "Wallahi Hafiz ba zai kwashi wannan ganimar shi kadai ba dole ne ma duk yanda zaiyi yayi ya samu ya d'and'ana zumar yarinyar.

Suna shiga d'akin ya cire rigarsa yana me nufar bed da fadin" Baby zo muyi abinda zamuyi  kafin lokaci yayi." Kamar za tayi kuka tace"Yaya Hafiz nifa bana son zuwa hotel din nan wallahi gaskiya ka bawa Daddy hakuri sai kace wata karuwa ka dinga kawo ni hotel. "
Ya mike daga shi sai gajeran wando ya tunkareta, matseta yayi sosai a jikinsa yace"Baby bana son surutai da gaddama yanda nake jin zafi a zuciyata wannan abun ne zai sanya na samu sassauci so dan Allah kada ki 'bata min rai kiyi kokarin bin umarnina."

Tace"Kai naga kamar ma baka damu da rashin lafiyar baby ba." Yace."Rashin lafiyar baby ba zata hanani na ji dadina ba kada ki damu insha Allah zata samu sauki." Shuru tayi tana kauda kanta.
Ya soma wasa da sassan jikinta yana kokarin cire mata hijab ta dan tureshi taje ta zauna gefan bed
Xama yayi kusa da ita ya matseta jikin fuskar bed din hijab ya cire mata ya soma lasar wuyanta, cikin dubara ya cire mata rigarta ya dinga mutsika fuskarsa a tsakamin breast dinta, hakan yasa jikinta ya mutu tana kallonsa yayi mata tik shima ya zare gajeran  wandonsa.
Lumshe ido tayi ganin joystick sa a mike sai ta tuno mafarkinta na jiya, shi kuma hafiz rumfa yayi mata yana mata wani shu'umin kallo! ya kamo bakinta ya soma tsosa ta dinga rungumeshi tana shafa shi
Wassani sukayi da junansu sosai, Yayinda Hafiz yaji wani irin damka da mararsa take yi yasa ya kasa jurewa kawai sai ya turmasa jijiyarsa a inda yake wassani da ita, Asiya ta kwallara 'kara tana tureshi! Kamar mayen 'karfe haka ya manneta da jikinsa, sai da ya tabbatar ya daidaita komai sannan ya fara aiki.Asiya kuka kawai take tana masa magiya ya bari kamar ma kara ingizashi take sai sambatun surutai yake yana nishi! Awa guda yayi a kanta yana aikin abu daya kafin yayi wani kakkwaran nishi! ya zube a jikinta.
10/11/20, 5:07 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
64
Cikin wani irin kuka me sauti take tureshi daga jikinta, mikewa yayi zaune yana kallonta tana ta kokarin mikewa zaune! hannunta ya rike a sanyaye yace."Baby please ba zaki iya ba ki bari na taimaka miki kinji ko." Ture hannunsa tayi cikin dauriya ta mike tsaye tana cizar lips dinta, da kyar ta iya cire kafatarta saboda yanda take jin wani azababben radad'i a gabanta, hannunta ya sake rikewa ta fuzge da karfi toilet ta nufa tana dafa bango dan da kyar take iya takawa.
Mikewa yayi da sauri ya dauketa suka shiga toilet din tare, tsayar da ita yayi cikin gaggawa ya hada ruwan dumi ya sata a ciki jikinsa duk yaya sanyi yazo ya tsuguna kusa da ita.
Hannunta ya rike a sanyaye yace."Wai me yasa kike kuka bafa haramci muka aikata ba Allah kadai shi yasan ladan da zai baki ta dalilin faranta raina da kikayi......Asiya ba zan 'boye miki irin so da kaunar da nake miki ba, ina alfahari da kasancewar ki matar aurane ina rokon Allah ya dawwamar da zaman lafiya a tsakanina dake ki daina nadama da kokwanto dan kin mallaka min kanki insha Allahu zan rike amanarki har karshen numfashina."

Hawaye ta goge tace"Yaya Hafiz ni takaici shine ka rasa inda zaka kar'bi budurcina sai a hotel gaskiya banji dadin wannan abunba." Yace."Baby ba wani abu bane dan na kar'bi budurcinki a hotel ni mijinki ne ba  wani abu so kinga ni dake ne kawai mukasan da wannan lamari saboda haka ki daina wani damuwa dan ni nayi farin ciki da hakan saboda kin shayar dani zuma mai za'ki irin wacce ban ta'ba sha ba."
Hannu yasa ya goge mata fuskarta yace''Insha Allahu za kiyi alfahari dani."  Ajiyar zuciya ta sauke a hankali ta yunkura ta fito daga cikin ruwan ya taimaka mata sukayi wankan tsarki tare.
A daddafe suka fito daga toilet din ta zauna gefan bed duk ta shiga damuwa yazo yana sa mata kayanta Tace"Ya Hafiz tsoro nake kada Mommy ta fahimci wani abu ya faru tsakanina da kai."
Yace."Idan ma ta fahimta ai ba wani abu bane tunda tasan ke matata ce da naje na nemi na waje ai hakan da nayi shine dai-dai."

Mikewa tayi tasa hijab dinta ya rike mata hannu yana mata wani kallo wanda kana ganinsa kasan na kauna da sone yace."Me kike so na siya miki."? Girgiza kanta tayi tace"Babu komai " Yace."Okey to muje na kaiki gida nasan dai yanzu Tuni doctor yayi sallama. saboda haka ba sai munje asibitin ba.

Rau-rau tayi da ido tace"A'a ni dai dan Allah muje bana so Farhana ta zargi wani abu." Yana dariya yace."Lallai baki da wayo Farhana kika raina tasan duk abinda yake faruwa saboda haka ki ma daina jin wani tsoro.

Shuru tayi tana rarraba ido kan titi har yanzu zugi gabanta ke mata daurewa kawai take.....Babur d'in a daidaita sahu ne ya tsaya gabansu Ya kama hannunta suka shiga Ya fada masa inda zai kai su.

To a takaice dai sai da sukaje asibitin likitan ya tabbar musu da cewa awa guda kenan  ya sallamesu, Allah yasa  be sallami mai babur din ba dan haka suna fitowa daga asibitin kai tsaye babur din suka shiga dan lokacin jikin Asiya ya soma rikicewa da zazzabi daurewa kawai take amma sai da ya gane duk ya damu ya dinga lallabata da kalamai masu sanyi......

Asiya da kyar take takawa kamar wata me koyon tafiya a haka suka shiga cikin gidan......Mommy da Farhana na zaune da baby a hannunta  suka shigo palon.
Ganin wani irin kallo da Mommy ke masa yasa ya sunkuyar da kansa, Asiya kuwa cikin wata irin kunya taje ta zauna kan kujera dan jikinta yayi sanyi ganin kallon da Mommy ke watsa musu.

Mommy rai a 'bace tace"Hafiz kana so ka janyo min magana ko? ashe asibitin ka bisu ka dauketa kuka tafi sha'anin gabanku shin idan Prof yasan abinda ke faruwa me kake tunanin zai faru."?

Kai tsaye yace."Kawai sai ya bani matata ina amfanin ajiye min mata da yake a gidansa ai kamar yanda ya koreni to itama sai ya koreta." Mommy tace wannan ba hujja bace ni dai dan Allah kada ka sake zuwa ka dauketa kada ka janyo min magana

Yace."Shikkenan kun bani goyon baya na nemi na banza kenan? ni ba zan nemi matan banza ba amma zan kara aure dan ni ba waliyi bane."

Mommy ta bude bakinta tana kallonsa! Asiya kam idonta ne yayi rau-rau kuka naso ya kufce mata.
Fuska a murtuke ya kalleta yace." Ni na gaji da wannan abun wallahi ke Asiya ki yankewa kanki hukunci  ki samu daddy ki fada masa ke kina so kibi mijinki idan ya amunce shikkenan idan kuma be amince ba zan samu wata na aura a can."
Asiya takaici yasa ta mike a hankali ta nufi sama lallaima Hafiz din nan kamar ba yanzu ya gama rarrashinta ba shine har yake mata maganar kishiya.

Mommy kam wannan shawara ta hafiz din tayi mata dai-dai yana da kyau Prof ya watsar da makamansa ya fuskanci abinda ke da akwai

*****

*UMMI*

Tana kwance 'kasan ledar dakinsu tana juyi abin duniya duk yabi ya dameta tayi kuka gami da dana sani da nadamar abinda ta aikata, gabadaya dangi sun juya mata baya dan labarin abinda ta aikata ya watsu a family dinsu dangin babanta, yanzu ita da antina sun zama abin kwantace a cikin jama'a sai ayi taro sau nawa anti jamila ba taje ba saboda gudun mugun kallon da mutane ke yi mata suna ganin kamar itace ta lalata rayuwar yarinya tunda gaskiya maganar mahafin Ummi mutum ne mai tsaurin gaske gabadaya 'yayansa kintsatstsu ne Ummi ce kawai ta fita zakka a cikinsu.....Mikewa tayi zaune ta tu'be rigar jikinta, cikin jikinta take kallo ya dan soma tashi yanzu watansa kusan biyar da wani abu, kuma duk wata hidima ta cikin Prof keyi dan duk wata yake turo musu kudin abinci da abin bukata, Ummi da anti Jamila dashi kansa mahaifin nata fargabarsa a haihu  shin  a tsakanin Hafiz da Huzaifa wa zasu nuna suce shine uban d'an ko 'yar a shari'ance dole Hafiz ya 'karba dan shi musulucin ya bawa damar hakan amma kuma idan d'an ko 'yar ba suyi kama dashi ba dole tilas  kowa ya sheda bashi ne ubansa ba.
Wannan fargaba da tashin hankalin shi Ummi kad'ai take tunawa yasa tayi ta kuka tana istigifari ga Allah.

****

*GAJE DA MAISHANU*

Gaje ce zaune a tsakar gidan wani karamin gida mara girma ta zabga tagumi abin duniya ya taru yayi mata yawa ga ciwo da yaci karfinta  ga wata uwar yunwa dake sasakar cikinta. Maishanu ya shigo gidan kafadarsa rataye da wani bakin buhu ya ajiye a gefe a jigace yaje ya samu gefan tabarma ya zauna yana nishi!

A sanyaye! tace"Malam yau ma baka samo mana abinda zamu ci ba kenan."? Ya sharce gumin goshinsa yace."Kinga ni yanzu naje rijiyar lada domin nayi tsince tsince sai naga wata mata zogalenta ya lalace ta zubar shine na kwaso ko zaki gyara mana shi na siyo kuli-kuli sai ki kwad'anta mana muci zuwa dare muga abinda Allah zaiyi.

Da sauri ta mike taje tana zazzage buhun  ledar da zogalen yake a kulle ta fado ta dauka ta kwance nan taga zogalen sai yau'ki yake dan har ya fara tsutsa haka tasa ruwan zafi ta wanke tsaf ta gyara ta kwad'anta musu a langa ta kawo gabansa ta ajiye.
gyara zama yayi yana had'iyar yau! Gaje ta tallafe ha'barta murya na rawa tace"Malam ina zanga Asiyatu na ro'keta gafara na zalince ta na zalinci kaina kaima na zalince ka  dan Allah malam ka yafe min na rabaka da 'yarka na gane yanzu duniya ba abar yarda bace, ina kishi da Mariya da ranta bayan ta mutu na dawo kishi da 'yarta yanzu na gane cewar hakkin su ne yake bina ta yanda gashinan Allah ya jarrabeni da cuta  yau da lafiya gobe babu ga yunwa da fatara da talauci da yayi mana katutu tabbas shiga hakkin wani bashi da kyau dan tun a duniya Allah yake sakayya."

Maishanu ya goge hawayen idonsa yace."Gaje bake kad'ai ba ni kaina kullum da tunanin Asiya nake kwana nake tashi, dole nima duk sanda na ganta na nemi gafararta saboda na zalince ta a matsayina na ubanta bai cancani na wofintar da ita ba na dinga biye miki muna muzguna mata tabbas hakkinta kadai ya isa ya hanamu kwanciyar hankali."

Gaje na kuka wi-wi tana tura zogale a bakinta zogale mai cike da fararan tsutsotsi, haka suka dinga ci suna share hawaye da tunanin ya za'ayi suga Asiya.

****

*BABA TINDE*

To baba Tunde ya warware sosai ya samu lafiya dan har ya koma gurin aikinsa dake Lego's ita kuwa madam Semi tunda ta samu labarin alwashin da Baba Tunde yake akanta sai ta tattara kayanta ta gudu garinsu dan saboda tasan ta zauna Baba Tunde ya d'aureta bata da kudin da zata kwaci kanta kuma gashi dama cikin tashar da take a zaune bata da kyakykyawar ala'ka tsakaninta da mutane wannan dalilin ya sanya ta gudu ba tare da kowa ya fargaba.

*****
*ALHAJI BAWA MAI KALWA*

Alaji bawa dai har yanzu al'amarinsa sai dai addua  yau da lafiya gobe babu lafiya ya sake tsufa duk ya rame dan yanzu ma ba sosai yake fitowa waje ba kullum yana gida cikin dakinsa idan abin ya tashi haka zai ta d'ure-d'uren ashar har bacci ya daukeshi dan wani lokacin ma idan bacci ya daukeshi sai ya kwana ya yini yana yi  wannan damar  'yayansa suka samu suke shiga dakin suna kwashe masa takardun filayensa  da gonakinsa, babu wanda ya sani a cikin matansa,   Alaji bawa duk sanda yayi irin wannan baccin ya kan tashi da ihu!!! sai an rirrukeshi anyi masa addua tukkuna ake samun lafiya
Al'amarin da ya janyo cecekuce a garin wasu na ganin Asiya ce silar haukacewarsa wasu kuwa ganin babu laifinta kawai abunda ya shuka ne ya soma girba, dama hausawa na cewa ramin karya 'kurarre ne wani al'amarin baya fara bibiyarka har sai girma yazo maka, dan haka mu guji cutar da d'an uwanmu musulumi mu guji cuta da ha'inci zamba cikin aminci shirka da sa'bawa dokokin ubangiji domun mu samu muyi kyakykyawan 'karshe.

******
Hafiz kuwa Washe gari ya wuce legos bayan ya gama firgita Asiya kan idan bata yankewa kanta hukunci da wuri ba to babu makawa aure zaiyi dan shi ba waliyyi bane......Wannan maganar tasa ta daga mata hankali sosai ta dinga tunanin yanda za'ayi ta tunkari Prof din da maganar tana so tabi Hafiz legos gurin aikinsa.

Mommy ta shiga dakin ta sameta ta zabga tagumi tace"Ina fatan dai kina shiga ruwan d'umin da nace miki ki dinga shiga ko."? Cikin jin nauyi tace"Eh mommy."' Tace"To yana da kyau dai ki nemawa kanki mafita dan kinji dai da bakinsa ya fada miki nima kuma nasan halinsa bashi da hakuri shawarar da zan baki shine ki samu daddynku ku fada masa abinda ke da kawai nasan idan yaji haka daga bakinki zai amince dole ya janye kudirinsa a kanku, ni ba zan hana Hafiz yayi aure ba sabida ba zan so ya koma rayuwar baya ba, yanzu duk komai na hannunki kema kiyi naki 'kokarin akan matsalar taku." Tace"Mommy karatuna fa."
Mommy tace"Duk me sauki ne nasan zai sama miki gurbin karatu a can Lego's din sai ki cigaba da makarantarki." Ajiyar zuciya ta sauke tace"To mommy insha Allah idan Anjima daddy ya shigo zanje na same shi." Mommy ta kama hanyar fita tana fad'in "To shikkenan Allah yasa ya amince.

Da yamma Prof ya dawo kamar yanda ya saba ya hau sama ya sanja kaya ya sakko da jallabiya a jikinsa, yana zama kan kujera kira ya shigo wayarsa, koda ya duba sai yaga sabuwar numbar ce abinka da mai jama'a ya daga a nutse da sallama a bakinsa.....Muryar  shahararran malamin nan yaji wanda yake wa'azi dik ranar juma'a a tashar freedom redio yaji  ya amsa masa da " Wa'alaikumussalam." Cike da mamaki Prof yace."Kamar muryar Malam Lawan Ibarahim nake ji a kunnane." Malam yace."Eh nine Alhaji Ali Don Allah ina neman alfarma kazo zaurena a duk lokacin da  ka samu dama dan akwai abunda zamu tattauna da kai." Prof yace."Insha Allah malam zan shigo yau bayan sallahr ishai." Malam yace."To masha Allah sai Allah ya kawo ka." Prof yace."Insha Allah." Sallama sukayi da juna Prof ya ajiye waya a gefansa yana tunani da nazarin neman me malamin ke masa? gabansa ne ya fad'i saboda ya soma zargin wani abu

Asiya ce ta zauna a kusa dashi jikinta a sanyaye tace"Daddy dan Allah ina so nayi magana da kai." Ya gyara zamansa yana kallonta yace."Ina sauraranki." Tace"Daddy dama."! Shuru tayi ta kasa karasawa. Yace." Dama me."? Tace"Dama hakuri nake so na baka kan abinda Yaya Hafiz yayi dan Allah ka yafe masa kuma ka janye kudirin da kayi kan cewar ya sake ni."
Prof ya shiga binta da kallon mamaki! Yace."Asiya Hafiz yazo ya zuga ki ko.'? Girgiza kanta tayi kwalla na taruwa a idonta.
Yace."Hakane mana ya zuga ki kizo kiyi min rashin kunya  saboda haka ki tashi ki bani guri."  Yafada ransa a 'bace! Da sauri ta mike daga gurin tana goge hawaye ta hau sama.
Mommy tazo ta zauna kusa dashi itama fuska babu walwala tace"Wallahi kana shiga hakkin yaran nan  saboda kawai son zuciyarka." Ya kalleta yana mamakin maganarta yace."Kema rashin kunyar zakiyi min ne."?
Tace"Babu maganar rashin kunya anan haba!ni ban ta'ba ganin mutum irinka ba wallahi wai baka da abokin fad'a da gaba sai d'an cikinka! bafa shi kadai ne me laifi kan faruwar wannan al'amarin ba har  da kai idan an zauna anyi magana ta gaskiya za'a gane kaina ma me babban laifi wallahi dan me lokacin da ya bukaci kayi masa aure ba kayi masa ba? yanzu abu ya faru ka dauki laifi ka dora masa, shin yanzu meye amfanin hana shi matarsa da kayi."!  Rai a tsananin 'bace! Yace."Rahima tashi ki bani guri dama ai ba sai kin fada ba tuntuni na fahimci bakin ku daya dan ina ganin 'kumbiya'kumbiyar da kuke a gidan bakwa sakani a cikin sabgar ku Asiya dai ni ne nayi ra'ayin aura masa ita dan haka sai naga dama zan bashi ita, idan yana so ya nuna min yana da bukatarta yazo ya same ni gaba da gaba ya fad'a min ya daina turo ku kuna min maganar banza."
Mommy ta bar gurin ranta a 'bace! Ita kam Allah ya had'ata da murd'ad'dan mutum wanda babu wanda yake iya masa sai Allah.



Vip group #600
Normal gruop#300
Accont numbar
0542382124.....Binta Umar gtbank......Idan katin waya zaki tura ki sameni ta whasap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*

*KADA KI KARANTA MIN LITTAFI BAKI BIYA BA!/KIKA FUTAR MIN DA BOOK KEDA ALLAH! KA/KI HAD'A MIN DECOMENT NA WANNAN BOOK DIN ALLAH YA ISA*
10/11/20, 5:07 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
65
Asiya kwanciya tayi kan gado tana tunani gaskiya idan Prof yace zai rabata da mijinta ya zalince ta dan wani irin so take masa a yanzu mussaman da suka zama abu d'aya ita dashi tana ganin ko kawai tabi shawarar Hafiz din kan cewar duk sanda ya sake zuwa ta bishi idan zai koma legos din koda bada sanin Prof d'in ba, tabbas wannan shine mafita a gareta dan taga tabbas da gaske Prof din yake zai iya kashe mata aure  dan kawai yana gadarar shi ya daura shi......Tana tsaka da wannan tunanin Kiran wayarsa ya shigo wayarta.
A sanyaye ta dauka tayi sallama kai tsaye yace."Ya kuka yi da daddy din."? Shuru tayi tana fargabar fad'a masa, Yace."Asiya kina ji ina magana ko." Mirya na rawa tace"Cewa yayi na tashi na bashi guri bayan na gama yi masa bayani."

Hafiz ya shiga jijjiga kafarsa yace."To shikkenan ke kin amince  da tsarinsa ko.? Da sauri ta girgiza kanta tace"Nima bana so ya raba mana aure dan gaskiya zuciyata ta fara sonka."

Murmushi yayi yace."Abinda yasa fa daddy yake wannan abu saboda tin farko kin nuna 'kiyayyata a fili ne kece kika bashi goyon baya shiyasa ya kasa fahimtar ki a yanzu saboda haka gabad'ayanku dake dashi nasan zaman da zanyi daku kuma zan nemi mafita insha Allahu ke kuma kiyi ta zama a gidan."

Kashe wayar yayi ya jefar da ita kan tevur din gabansa, sai fesar da wani huci yake daga bakinsa.

Kuka ne kawai ba tayi ba jin yana fad'a mata duk maganar da tazo bakinsa, gaskiya namiji halinsa sai a barshi wato yanzu tunda baya bukatarta ba zai rarrasheta ba sai ba'kar magana jiya kuwa kamar zaiyi mata sujjada saboda kulawa magana ma a sanyaye yake mata amma yanzu saboda ya samu biyan bukatarsa shine har yake cewa zaiyi mata kishiya.

Wayar tasa ta sake kira sai da ta kusa katsewa tukkuna ya d'auka! da fad'in "Ya akayi." ? Tace"Ai dole kace ya akayi saboda baka neman biyan bukata a gurina, wallahi Yaya Hafiz kaji tsoron Allah ka kuma dinga abu dominsa, wato saboda ka samu abunda kake so a gurina shine har ka samu damar farfad'a mun duk maganar tazo bakinka, har kana cewa za kayi aure ko! hummm! to kaje kayi tayi ina ruwana, ai ba aikaina zata zauna ba ballanta na damu.'' Yace."Kinga malama ni aiki ne a gabana kin kirani kina wata magana ni ke kad'ai nake bukata a yanzu tunda kin kasa shawo kan matsalarki ai dole na nemawa kaina mafuta saboda haka zaku kwana biyu baku ga k'afata ba dan na gaji da irin kallon da Daddy keyi min." Murya na rawa tace"Dan Allah ka tsaya muyi magana ta fahinta wallahi ba laifina bane sabida kasan dai ba zanyi wa daddy rashin kunya ba amma na amince idan kazo zan bika mu tafi tare.

Ajiyar zuciya ya sauke yace."To haka nake so kice kinga kin taimake ni kin taimaki kanki saboda kema nasan dole kina bukatata a kusa dake." Shuru tayi tana sauke ajiyar zuciya.
Yace."Zan kashe waya yanzu idan na tashi a aiki zan kira ki." Tace."To shikkenan Allah ya taimaka." Ya amsa da ameen yana kokarin kashe wayar.

*Prof da Malam Lawan*

Prof kansa a 'kasa yana sauraran bayanin da malam ke masa, ya dago kansa a nutse yana kallon malam din yace."Tabbas sai yanzu na gane kuskuren dana yi, babu shakka kamar yanda kafad'a hakane nine mussababbin faruwan wannan matsalar duk da komai na tafiya kan 'kaddara ne to tabbas da nayi wa yarona aure a lokacin daya bukata to da ina ganin ba zai biyewa shawarar abokansa ba! rashin addua da kuma son zuciya suka sake tasiri kan al'amarin,  Ni a ganina kamar tsawa da fad'a da hargagi! shine zai sanya yarona ya nutsu yayi hankali kamar yanda nake bukata, ashe ba haka bane addua da janyo yaro a jiki ita take sanyawa yaronka ya taso da tarbiya da kuma tausayi da jin 'kai! Gaskiya nayi nadamar wannan abin da nayi kuma inaso hakan ya zama izina ga mutane masu irin a'kidata da kuma ra'ayina......A duk sanda d'anka ya 'bukaci aure mutukar ya kai munzali idan kana da iko kayi masa domin samun zaman lafiyarsa da gujewa fad'awa halaka irin wannan. Insha Allah zan nemi gafararsa dan na  taka muhimiyar rawa gurun gur'bacewar rayuwarsa."

Malam yace."Alhmdullhi Alhji naji dadi sosai yanda ka fahimci maganata ka kuma ka dauki shawarwarina, tabbas Allah ne abin godiya domin kuwa shi ya sanya shiriya tazowa yaron ka da wuri, wanda hakan ya sanya ya yazo ya sameni da maganar duk domin a kira ka kaima ayi maka bayani domin ka gane yanda al'amarin yake!  babu abinda  zance sai dai na godewa Allah dan gaskiya  naji dadi mutuka daka gane illar abinda ka aikata.

Prof ya mik'a masa hannu sukayi musabaha da juna kana ya mike yana masa sallama, Malam Lawan Ibrahim shima ya mike ya raka shi har bakin motarsa wanda Dalha na ganin fitowarsu ya bude kofar motar.......Malam bai koma ba har sai da motar ta bar gurun kana ya koma zauran nasa cike da farin ciki.

Lokacin da Hafiz yaga mahaifin nasa ya kirashi a waya sai mamaki ya rufeshi ya dauki wayar da sauri  yayi sallama! sai yaji ya amsa masa cikin sakewa da kulawa suka gaisa har da tambayarsa ya aiki  ya bashi amsa da alhmdullhi. Shuru sukayi na minti biyu Hafiz yana ta so yaji dalilin kiran yace."Daddy ya gida ina mommyna dasu Farhana ina baby Rahima." Da yake sunan mommy aka rad'awa yarinyar shine suke kiranta da baby. Yace."Duk suna nan lafiya yaushe zaka zo. "?

Yace." Gaskiya daddy babu lokaci dan akwai aiki a gabana a halin yanzu company mu na futar da sababbin kaya ne." Yace."Okey shikkenan Allah ya taimaka duk sanda kazo zanyi magana da kai." Yace."Shikkenan daddy Insha Allahu daga na samu sarari zan zo.'' Yace."To Allah ya taimaka." Sallama sukayi kowa ya kashe wayarsa. Hafiz shuru kawai yayi yana tunani  Tabbas daddy ya samu damar zuwa gurin Malam Lawan dan ga dukkanin alamu malam din ya kashe masa jikinsa da nasiha shiyasa ya saduda har ya kirashi a waya tabbas kuwa idan hakane to babu abinda zaiyi dan ya sakawa  malamin dashi sai dai addua domin kuwa ba 'karamin taimakonsa yayi ba.Dama babban burinsa kullum shine be wuce yaga sun samu daidaito tsakaninsa da mahaifin nasa ba.
Mi'kewa yayi ya fita daga ofis din harbar ma'aikatar ya fito naga ya nufi wani baban guri wanda yake dauke da wasu girka girkan injina ma'aikata sanye da kayan aiki sai aiki suke,  tsayuwa yayi yana kallon yanda suke aikin yana  nuna musu  inda suka yi kuskure......Nan Mr Ademo Ade ya fito daga ofis dinsa ya same shi, Mr Ademo yaji dadi sosai babu shakka Hafiz na aiki kan gaskiya da ri'kon amana duk rintsi ba zai bari ya kufce daga hannunsa ba.

*****
*Bayan sati uku*

To al'amura sunyi sauk'i ta 'bangaran Hafiz dan ya  samu kwanciyar hankali yanzu tunda sun shirya da mahaifinsa kullum sai sunyi waya da safe da kuma daddare,  Hafiz a yanzu bashi da matsalar dake damunsa sai ta rashin iyali, a duk sanda ya kaiwa abokinsa Mubarak ziyara ya kan dawo gidansa cikin damuwa gami da sha'awa da kuma sha'awar haihuwa dan ba 'karamin burgeshi Iyalin Mubarak keyi ba......Yana so ya dawo gida shima yaga an rungume shi ana kiss dinsa sannan kuma 'yan 'yayansa suna murna da oyoyo daddy ya dawo.
Hotonan baby Rahima sunfi kala ashirin a wayarsa haka zai ta kalla suna sashi farin ciki....Gaskiya yanzu yana son haihuwa sosai sabida ya gane alheri ce kuma 'yaya cikon jin dadin rayuwa ne.

****
*Gaje* ce dukufe a wani gurin siyar da kayan miya d'anye,  hannunta ri'ke da leda tana tsintar tumari gwala gwaji.  ta kusa  cika ledar dake hannunta Ladidi ta sako kai gurin, Gaje ta mike da sauri tana kallon Ladidi sai ta washe bakinta tace"Ladadi rai kan ga rai dama a kano kike aiki ko."?
Ladidi tace."Ikon Allah Gaje kece kika koma haka cuta kikayi ne naga duk kin rame kin lalace."!

Murya na rawa Gaje tace"Wallahi bani da lafiya Ladidi ulcer ce ke damuna shine fa nayi wannan ramar."! Ladidi ta girgixa kanta tace"To bari nayi cefane akwai maganar da zamuyi dake."
Gaje tace"To shikkenan."

Tana tsaye tana kallon yanda Ladidi keta jibgar kayan miya mamaki ya isheta tace"Ladidi gidan aikatau din naki buki zasuyi ne."? Ladidi tace"Ba buki zasuyi ba na amfanin gida ne wannan kayan miyan duka za'a markadasu asa a firji na tsayin sati daya ne suma wannan vegetables din za'asa a fridge ne."  Gaje tayi tsuru tana kallon Ladidi wai har ta iya fad'ar Vegetables.......'Dalha direba dake jikin mota a tsaye ganin an gama had'a kayan miya sai ya shiga dauka yana sawa a bayan motar sai da ya kwashe tsaf sannan Ladidi tace."To muje mota." Gaje tabi bayanta jikinta duk a sanyaye hakika da zata samu gidan aikatau irin na Ladidi to da babu abinda zai hanata zuwa.

Suna zama cikin motar Gaje ta dinga takure jikinta sanyi Ac abinka da ba'a sababa. Ladidi tace"Inaso naje dake gidan aikina domin na nuna miki wani abu." Gaje tace."To ni kuwa Ladidi ko zaki bincika min nima ko zan samu gidan da zan dinga yi musu aiki wallahi ina cikin wani yanayi." Ladidi tace"Kada ki damu insha Allah zan duba miki."

Shuru sukayi na minti biyu kafin Ladidi tace"Ni kuwa Gaje ina 'Yar nan da kishiyar ki ta haifa ta mutu. Gaje ta fashe da kuka tana  jan majina tace"Asiya kike nufi ko."?Ladidi tace "Eh ita." Girgiza kai ta shiga yi hawaye na zuba a fuskarta ta shiga bata labarin abinda ya faru! Tace"Wallahi Ladidi neman Asiya nake ido rufe na bata hakuri saboda nasan na zalince ta nasan kuma hakkinta ne ke bibiyata."
Ladidi tace"Gaskiya kam kin zalinci wannan yarinyar sosai kuma yana da kyau ki nemi yafiyarta kodan ki zauna lafiya." Gaje tace"Ai munyi neman duniya har mungaji mun barwa Allah amma dai kullum cikin addua muke Allah ya bayyana mana ita Allah kuma yasa tana hannu nagari."
Ladidi tace "Insha Allahu za'a ganta kuma tana hannu na gari ke dai  dik sanda kika ganta to kiyi maza ki nemi gafarar abinda kikayi mata."
Gaje na goge  fuskarta tace"Insha Allah dan nima abin ya tsaya min a rai."!
Da hirar Asiya suka isa gidan Wanda tun kafin a bude gate din Gaje ke zare ido! koda motar ta shiga cikin gidan gigicewa tayi ta dinga rarrabawa idonta a harabar gidan kamar kace kyat! ta gudu duk ta tsargi kanta.

*Ita Gaskiya 'Daya ce ko an binne ta sai ta tona kanta,,, dan kawai kishiyarki ta haihu ke baki haihu ba kawai sai ki dauki karan tsana ki d'ora kan yarinyar da aka haifa alhalin ma ita uwar yarinyar tabar miki mijin da duniyar baki d'aya to meye laifin marainiya kuma!  Dan haka dan Allah muji tsoron Allah dan kina kishi da kishiyarki be kamata kiyi da 'yayanta ba! kada mijinki ya saki uwar 'yayansa kiyi murna da farin ciki kema watarana yana iya sakin ki ya auro wata! 'Yaya da dukiya ba'a yi musu mugunta domin ko wanne baka san ranar da zaiyi maka ba.......'Dan kishiyar ki d'anki ne! kada ki zalince shi ganin babu idon uwarsa a gidan!  kika wulakanta shi, wallahi Allah sai ya saka masa.*
*Ubangiji Allah kasa muyi kyakykyawan karshe Allah kuma kasa mufi karfin zu'katanmu ameen*


Vip gruop#600
Normal group #300
Accont numbar
0542382124....Binta Umar gtbank
Idan katin waya zaki tura kiyi min mgn ta wsap da wannan numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*


*KADA KI KARANTA MIN LITTAFI BAKI BIYA BA!/KIKA FITAR MIN DA BOOK KEDA ALLAH! KA/KI HADA MIN DECOMENT NA WANNAN BOOK DIN ALLAH YA ISA*
10/11/20, 5:07 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
66
Gaje bata sake tsinkewa ba sai da suka shiga cikin palon gidan, ta dinga rarraba idonta jikinta duk yayi sanyi babu shakka masu kudi suna jin dadin  duniya irin wannan uban gidan ko a kasar waje ai sai haka.
Mommy na zaune a palon Farhana da Asiya na kicin suna aiki, mommy ta kallesu lokacin da suke kokarin karasowa kusa da ita, Tace"Ladidi bakuwa kikayi ne."? Ladidi na kokarin zama kasan kafet tace"Eh hajiya wannan ita Gaje uwar ri'kon Asiya na had'u da ita a cikin kasuwar rimi." Mommy ta dinga kallon Gaje tana girgiza kanta, ita kuwa Gaje tsorata tayi  Jin Ladidi ta ambaci sunan Asiya to me ya had'a Asiya da wannan matar.
A tsorace! ta kalli Ladidi tana kokarin magana Asiya ta fito daga kicin hannunta rike da fidar baby da madara a ciki.

Gaje ta mike tsaye a zabure tana nunata da hannu....."Asiya ko ba ita bace."!? Tafada hakan bakinta na rawa.
Asiya jikin yayi bala'in sanyi ganin Gajen ta karaso inda suke tace"Eh Baba Nice  Asiya." Ai sai kawai Gaje ta zube kasa kafafunta ta rike tana kuka da fadin"Alhmdullhi nagode Allah da ya nuna min ke Asiya nagode Allah da bai dauki raina ba sai da na ganki don Allah ki yafe min lefukan da nayi miki nayi nadama na gane rayuwa bata da tabbas."

Asiya kuka ya kufce mata tuno bakar wahalar da matar ta gana mata, taje ta zauna kusa da mommy tana kuka! Gaje ta rarrafa inda take itama tana kuka ta rike kafafunta tana fadin"Dan Allah ki gafarce ni nida mahaifinki muna ciki wani irin yanayi na rashin nutsuwa da kwanciyar hankali kullum adduarmu a ina zamu ganki domin dai dukkaninmu mun san hakkin ki ne yake bibiyarmu."

Asiya ta share hawayen fuskarta tace"Ki daina kuka Baba na yafe miki Allah ya yafe mana gabadaya, Yanzu ina babana yake? nima kullum cikin tunaninsa nake."

Gaje ta goge fuskarta tana gyara zamanta tace"Babanki maishanu yanzu haka yana can kasuwar rijiyar lada gurin wani mutumi yana taya shi aiki."
Shuru tayi wani kukan naso ya kufce mata....Mommy ta kalleta cikin tausayi tace"Asiya ai ba kuka za kiyi ba murna ya kamata kiyi insha Allahu kuma idan Prof ya dawo zan fada masa komai nasan zaiyi wani abu kan mahaifinki dama babban burinsa shine Allah ya bayyana  miki mahaifinki nasan mutukar yaji wannan labarin zaiyi farin ciki." Ta kalli Gaje da fad'in "To yanzu a wace unguwa kuke da zama." Gaje tace"Tun bayan barin mu garin Fanisau sai muka yada zango cikin garin nan, da 'yan kudin da suka rage mana muka samu karamin gida dake unguwar mandawari muka kama haya, maishanu ya shiga bin kasuwanni yana aiki ta wannan hanyar muke samun abunda zamu ci! To ganin yanda rayuwa ta juya mana baya ya sanya nadama gami da dana sani ya kama mu muka shiga dana sanin abinda muka aikata kan Asiya wanda hakan ya janyo muka rasa inda take! maishanu kullum sai yayi kuka idan ya tuna gashi bashi da kudin da zaiyi cigiyarta haka muka hakura muka cigaba da addua. Yunwa gami da damuwa suka janyo min mugun ciwon ciki da kirji  ina zuwa asibiti likita ya tabbatar min da cewar mugun ciwon nan ya kama ni da karfi(ulcer) ya rubuto min maguguna masu tsada na dawo gida na ajiye katin saboda bamu da kudin siya........Tsayin sati katin asibitin na ajiye ciwo na cin karfina kullum bama bacci nida maishanu saboda ciwon cikin sai dare yake tashi, to sai hankalinsa ya tashi  kawai sai ya dauki katin asibitin ya tafi dashi massalacin juma'a! nan ya dinga bin mutane yana nuna musu gami dayi musu bayanin abinda ke faruwa, to anan aka samu mutanan kirki suka hada kudin maganin kana sukaje aka siyo,
Cikin ikon Allah tunda na fara shan maganin sai ciwon yayi sauki amma dai duk ranar da ya tashi nakan futar da rai da rayuwar duniya."

Mommy tace"Sannu kinji ko Allah ya kara sauki kuma ki dinga bin dokar da likita ya gindaya miki dan ita ulcer ba'a yi mata kutse Idan kina bin 'ka'idojinta zata rabu dake insha Allahu."

Gaje ta goge hawaye tace"Nagode hajiya Allah ya saka da alkairi." Mommy ta kalli Ladidi tace."Kuje da ita d'akinki ki bata abinci taci kuma idan zata tafi ki bata kayan abinci kafin mu san abin yi." Ladidi tace." To Hajiya." Mikewa sukayi a tare, Gaje sai godiya take tana mamakin rayuwa tabbas Allah babu yanda baya tsara lamarinsa.

Suna shiga dakin Ladidi Gaje tayi tsuru tana bin dakin da kallo tace"Yanzu Ladidi wannan dakin naki ne duba da kamar dakin  amarya."
Ladidi tasa dariya tace"Gaje kenan!. Gaje ta samu gefan gado ta zauna tana rarraba ido a dakin
Ladidi ta shigo dakin hannunta rike da plate dake cike da coscos da miyar vegetables sai kamshi take ta ajiye gabanta sannan taje ta dauko mata ruwa da lemo Gaje kafin Ladidi ta dawo ta sauko kasa ta soma kai loma kamar zata had'a da hannunta

Ladidi ta shiga dariya ganin yanda Gaje ke had'ama tace"Kici a hankali idan baki koshi ba zan 'kara miki haka 'kawarki Taburni take yi duk sanda ta kawo min ziyara ta dinga zulama kenan."

Gaje na sud'e hannu tace"Haba Ladidi ya za'ayi ma nayi a hankali abincin da ban ta'ba cin irinsa ba kice naci a hankali gaskiya ba zan iya ba." Ladidi ta zauna tana kallonta sai zabga loma take tana cinyewa ta mika mata plate din tace "Dan Allah ki 'karo min wani tunda dama kince zaki 'karo min." Ladidi ta karbi plate din ta fita daga dakin.

Gaje ta dauki kwalin lemo ta cire murfin kai ta kafa ta dinga kwankwada sai da ta shanye tas sannan ta ajiye kwalin tana sakin gyatsa......Ladidi ta dawo dakin da plate a hannunta Gaje ta k'arba ta cigaba da ci tana lashe hannu! Ladidi tace"Gaskiya Gaje akwai yunwa a tattare dake irin wannan ci haka."!

Gaje ta shiga girgiza ka tana tsotsar 'kashin hannunta tace"Bari kedai Ladidi naga rayuwa wallahi! amma nasan insha Allahu labari zai sauya tunda Allah yasa na nemi gafarar Asiya kuma da alama masu gidan nan masu taimako ne."

Ladidi tace"Asiya fa 'yar gida ce dan kamar a gidansu take a yanzu." Gaje ta bita da kallo tana neman karin bayani."  Ladidi ta shiga warware mata yanda al'amarin yake jikinta ne yayi sanyi sosai  tace"Ai dama babu yanda Allah baya tsara lamarinsa  Asiya bata zalinci kowa ba dole Allah yayi mata kyakkyawan sakamako mu da muka cutar da ita Allah ya yafe mana."

Sai bayan sallahar la'asar Gaje ta bar gidan Mommy tasa Ladidi ta hada mata kayan abinci shinkafa taliya macaroni maggi mai da sauransu sannan ta bata dubu biyar......Gaje godiya takeyi har da kuka ta kamo Asiya ta rungumeta a jikinta tana sake bata hakuri! Asiya tace"Na yafe miki Baba idan kin koma ki gaishe min da babana 'Dalha direba zai kai ki insha Allahu zanzo." Gaje tace"Insha Allahu yau maishanu zaiji labari me dadi kuma zan isar masa da sa'kon ki."

To koda Prof ya dawo mommy ta bashi labarin ganin iyayan Asiya sai farin ciki ya rufeshi Sosai yaji dadin bayyanuwar mahaifin Yarinyar....Mommy ta sheda masa suna bukatar taimako dan suna cikin talauci da damuwa.
Prof yace."Insha Allahu gobe zamuje muga inda suke zaune." Mommy tace "To Allah ya kaimu lafiya."

To Hafiz ma ya samu labarin bayyanuwar mahafin Matarsa kuma yayi farin ciki sosai ya kuma kirata a waya ya taya ta murna, Asiya taji dadi sosai ganin kowa na farin ciki gami da nuna kulawa kan mahafinta gaskiya babu abinda zata ce dasu domin sun nuna mata kauna zahirinta.

To kamar dai yanda Prof din ya fada hakane ya faru, gabadayansu suka shiga mota 'Dalha ya kaisu har gidan dasu maishanu suke haya Waning karamin gida ne mara yalwa gashi ginin kasa irin nada dakuna biyu kananu da rufin a zara ko labule babu a dakunan ballanta ledar d'aki!  suka dinga mamakin wannan rayuwa, tabbas dama baka ta'ba sanin halin da talaka ke ciki sai wata mu'amula ta had'aka dashi sannan amma gabad'aya unguwar dasu maishanu suke ta fu'karau ce talakawa ne aciki masu neman abinda zasu kai bakinsu.....Maishanu ya dinga share hawaye yana godewa Prof saboda karamcin da yayi masa ya rike masa yarsa tamkar shi ya haifeta shi kuwa me zaiyi domin ya saka masa dashi! Prof yace."Ka daina damuwa da abinda nayi kan Asiya tamkar 'Ya take a gurina tunda 'yar 'kanwata ce Mariya Allah ya gafarta mata saboda haka wannan gidan  da kuke zaune zaku barshi da yardar Allah zan sama muku gida cikin satin nan zan sanya Dalha yazo ya dauke ku dan haka sai ku zauna cikin shiri sannan bayan haka zan duba kasuwar da ya kamata na samar maka gurbin zama ka fara kasuwanci domin ka ri'ke kanka da iyalinka." Maishanu yace."Nagode Alhaji Allah ya saka da alkairi yasa ka rabu da tsuhowa lafiya." Prof ya amsa da ameen! Kana sukayi sallama gabadayansu suka fito daga gidan suka shiga mota, Asiya sai kallon Babanta take ganin yanda ya koma yana sanye da wani kod'ad'dan  yadi duk ya tattare wahala tasa furfura duk ta dabaibayeshi, hawaye ta share  tana fad'in "Baba mun tafi." Ya kalleta cike da kulawa yace."Asiya ki ri'ke Alhjin Ali a matsayin Uba na bar masa ke har abada kuma ki zauna da mijinki lafiya." Ta amsa da ameen Baba insha Allah."
Maishanu da Gaje na tsaye har sai da motar ta  bar gurin sannan suka koma cikin gidan zuciyoyinsa tas tabbas addua bata fad'uwa 'kasa banza.

Bayan sati uku Maishanu da Gaje sun tare a sabon gidan da Prof ya siya musu dake unguwar zango gaba kadan da kasuwar rimi, ganin haka ya sanya Prof ya bude masa Shagon siyar da atampopi kusa da gidanshi  tunda kamar yana cikin kasuwar ne hakan yayi wa maishanu dadi sosai a ranar sai da yayi kuka da Prof ya bashi mukullin shagon ya rasa ma wace irin addua zaiyi masa.

***

Bayan wata biyu hankula sun kwanta Asiya tayi wata irin ki'ba da cika tayi haske sosai kullum suna tare da Hafiz a waya wanda aiki ya ri'keshi sai sa ranar zuwa yake Allah be nufa ba,  duk ta damu dan gaskiya tana bukatarsa daurewa kawai takeyi dan sai da mutanan gidan suka soma ganin sauyawarta..........a Lokacin ne kuma Prof keyi mata kokari gurin ganin ta samu  gurbin karatu a jami'ar Bayero, sai da komai ya kammala sannan ya sheda mata cewar ranar mondey zata fara zuwa makaranta, bata wani nuna zumudi ba dan gabadaya yanzu ita Hafiz ne a gabanta ta damu yazo saboda halin da take ciki na sha'awa da bata damu da komai ba amma cikin 'yan kwanakin nan gabadaya ta shiga wani yanayi ta inda ko tunaninsa tayi sai taji kamar ta bishi inda yake........Koda Prof ya kirashi a waya ya sheda masa maganar makaranar bece komai ba sai fatan alkairi ya kuma tabbatar masa da cewar insha Allahu yana nan tafe.

Baby Rahima tayi wayo sosai dan yanxu tana zama tayi ki'ba saboda tana samun kulawa ta  ko wane 'bangare! Gabadaya gidan sun sha'ku da yarinyar  ta shiga ransu sosai harshi Prof din  idan ya dawo gida ya kan dauketa yayi tayi mata wasa, Hafiz ma kullum sai yasa Asiya ta daukar masa hotonta ta tura masa ya dinga kallon yarinyar yana jin dadi.

Ranar talata ranar da ba zasu taba mantawa da ita ba, lafiya lau suka tashi da yarinyar Asiya tayi mata wanka a gurguje itama tayi ta fito tana shiryawa dan ganin tara ta kusa suna kuma da lecture dai-dai lokacin,  tana kokarin saka hijab dinta kawai ta hangi baby  n dake kwance a bed tana wata iriyar mi'ka! da janyo numfashi! a guje ta 'karasa inda take ta dauketa tana duba jikinta, gani tayi yarinyar na janyo numfashi da 'kyar! hancinta ya toshe sai wani abu takeyi da idonta.
Hankali a tashe ta sakko 'kasa hannunta rike da yarinyar dake san'kamewa, Mommy da Farhana na ganin abinda ke faruwa hankalinsu ya tashi, da sauri ko wacce ta dauko hijab suka fita.......Dalha ya daukesu suka nufi asibitin da yarinyar leda file suna daf da shiga asibitin Yarinyar ta amsa kiran Ubangiji.



Vip gruop#600
Normal gruop#300
accont number
0542382124.....Binta Umar gtbank....Idan katin waya zaki tura ki same ni ta whasap da wannan numbar
07084653262
*BINTA UMAR ABBALE*

*KADA KI KARANTA MIN LITTAFI BAKI BIYA BA/KIKA FUTAR MIN DA LITTAFI KEDA ALLAH! KA/KI HADA MIN DECOMENT NA LITTAFINA ALLAH YA ISA*
10/12/20, 3:06 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
67
Dukaninsu basu san yarinyar ta rasu ba sai da suka shiga likitanta ya kar'beta yana aunata a nan ne ya tabbatar musu da mutuwarta mintuna goma da suka wuce! wani irin yanayi suka shiga jin abinda Dr din ya fad'a! Asiya kafafunta suka shiga kyarma zubewa tayi kasan gurun hawaye ya kwace mata,Mommy kuwa fita tayi harabar asibitin ta rasa ina zata nufa duk ta gigice! Da sauri Farhana taje ta riko hannunta ta zaunar da ita kan kujera.....Murya na rawa Mommy ta mika mata wayarta tace"Kamo min numbar Daddynku." Da sauri ta kar'ba ta nemo numbar Prof din ta shiga kira.
Yana tare da jama'a amma hakan be hanashi daukar wayar ba.....Farhana ta bude bakinta za tayi magana sai kuma kuka  kwace mata. Prof hankalinsa ya tashi sosai yace."Farhana lafiya me ya faru kike kuka." Tace"Daddy baby Rahima ce ta rasu yanzu muna asibiti ma."
*Innalilihi wa'ina ilaihi raji'un* shine abinda ya ambata ya kashe wayarsa jikinsa a sanyaye ya kalli mutanan dake zaune suna kallonsa. Yana kokarin magana Alaji Dantani yace."Allah dai yasa lafiya Alaji ga dukkanin alamu wannan wayar da akayi maka bata alkairi bace." Prof ya dauki gilashinsa yana kokarin sanyawa yace."Wallahi kuwa Jikata ce ta rasu 'yar kimanin watanni biyar." Gabadaya suka ambaci kalmar innalilhi wa'ina ilahi raji'un! Allah ya jikanta yasa mai ceton Al'umma ce."
Prof ya mike tsaye suma suka mike Alhji dantani yace."Zamu bar komai sai nan da sati guda rana ita yau kenan  in yaso sai mu dawo mu tattauna yanda za'ayi."
Prof Ya mika musu hannu daya bayan daya sukayi sallama suna 'kara yi masa ta'aziyya.  Dalha direba ne ya daukeshi ya nufi gida dashi.
Lokacin da Hafiz ya samu labarin mutuwar yarinyar ya girgiza yini guda kasa komai yayi har sai da ma'aikatarsu suka  fahimci yana cikin damuwa, Mubarak ya ta ya shi jimami sosai kuma yayi masa ta'aziyya dan gabadaya ma shi bai san ya haihu ba, sai da hafiz din yayi masa bayani cewar Ya haihu amma sun rabu da uwar yarinyar tuntuni tana hannun iyayensa,  Mubarak yaji tausayinsa sosai ganin yanda ya damu alamu sun nuna yana son yarinyar sosai.

Karfe goma sha biyu na washe garin ranar ya sauka a jirgi A maimakon ya kira waya a turo direba ya daukeshi kawai sai ya hau babur domin yana ganin kamar bata lokaci ne ace ya zauna jiran direba.

Suna zaune a palo Mommy Asiya Farhana da kuma Fatsuma da 'Yan uwanta sai Gaje da Innawuro dan itama ta samu labarin mutuwar  duk k'iyayyar da takewa yarinyar sai da tayi kuka lokacin da akazo futa da ita.

Yana shiga suka bishi da kallo! Koda ya zauna kasa magana yayi duk sai suka shiga yi masa ta'aziyya. Hawayen da yake ta kokarin 'boyewa suka sauka kan kuncinsa. Mikewa yayi ya nufi benansa, Mommy ta tausaya masa sosai saboda tasan yanda yake kaunar yarinyar......Fatsuma da 'Yan uwanta sunyi mamaki sosai ashe yarinyar nada gata irin haka! duk da ba'a sameta  ta hanya me kyau ba Ubanta da danginsa na sonta.

Asiya jiki a sanyaye ta mike tabi bayansa saman.....Yana zaune kan sofa ya rufe fuskarsa da tafukan hannayensa, sosai yake hawaye dan ya lura kuka kad'ai zaiyi ya samu sassaucin abinda yake damunsa a zuciya bai taba tsammanin yana son yarinyar ba sai da ya rasata jiya da kyar bacci ya daukeshi tsabar fargaba da tashin hankali Ashe Itama ba zama tazo ba tazo ta nuna kammanin ta tafi........turo kofar dakin da akayi ne yasa ya cire hannayensa daga fuskarsa, Ido ya tsira mata har ta karaso inda yake, zama tayi kusa dashi tana kallonsa, Yace."Da gaske Mommyna ta mutu ko."? Taji hawaye na nema ya kwace mata tace" Yaya Hafiz waye yake wasa da mutuwa, baby Rahima yau kwananta daya a gidanta na gaskiya mungode Allah da yasa muka rabu da ita Lafiya."  Ya d'an cije bakinsa yana ambatar sunan Allah! Bayansa ta dafa a hankali tace"Kayi hakuri kayi mata addua." Ya juyo yana kallonta da idanunsa wanda suka sauya yace."Ina bukatar sanyi idaniya Asiya ki taimakamin."
Shuru tayi tana kallonsa, Ya janyota jikinsa ya rumgume kam! yace."Yaushe zaki maye min gurbin mamana! Hakika nayi rashi babba ni kadai ne nasan yanda nakeji a zuciyata Allah ya d'ora min kaunar yarinyar nan ashe tafiya za tayi ta barni."
Hawaye ta share tace"Dan Allah ka zama me tawakkali mana, kwata kwata ban sanka da haka ba na sani dole kaji rad'adi a zuciyarka amma ka daina surutai kada kaje kayi sa'bo Allahn da ya baka baby rahima shine zai 'kara baka madadinta.
Yace."Nayi shuru na daina ki tayani addua." Tace."Insha Allah."  Kansa dake kan kirjinta take shafawa a hankali a hankali kamar me rarrashi tana dan shafa bayansa, ya kwanta sosai a jikinta yana adduoi cikin zuciyarsa cikin ikon Allah ya samu sassauci! Sakin jikinsa yayi sosai, Ta d'an dago fuskarsa  tana kallonsa taga idonsa a rufe le'bansa na 'kasa a bakinsa.
Sunansa ta kira ya amsa muryasa bata futa, a sanyaye tace"Na kawo maka abinci." Girgiza mata kansa yayi alamun a'a.
"To bari na sauka 'kasa ko." Tafad'a tana d'an ture fuskarsa......matseta yayi tsam! a jikinsa  yace."Kada ki tafi ki barni ina da damuwa." Tace"Ka dinga ambatar innalillahi wa'ina ilaihi raji'un." Yace."To nagode." Shuru dakin yayi, ta sake yun'kurin zare jikinta ya wani matseta yana sauke ajiyar zuciya!! Nan gabanta ya shiga fad'uwa "Tace"Yaya Hafiz dan Allah d'aga ni na koma cikin mutane.

"Bazan iya ba." Yafada yana wasa da hannayensa a jikinta, cikin tsoro tace"Meye haka? kai wai wani iri ne  dan Allah ka bari." Shuru yayi mata ya cigaba da cusa hannusa cikin rigarta.
Kuka ta soma yi tace"Mutuwa fa akayi maka kuma daga zuwanka da abunda zaka fara kenan kamata yayi ka sauka kasa ka amsa ta'aziyyar da mutane ke maka.
Ko sauraranta beyi ba kokari ma kawai yake ya zuge mata zif babu yanda ta iya haka ta rabu dashi ya cigaba da sha'aninsa da sassan jikinta, kafin ya dauketa  ya kaita bed ya danneta Ikon Allah sai kallo yanda ya zage yana sex da ita kamar bashi da damuwa sosai yayi bidirinsa tana kallonsa tana mamakin rashin kawaicinsa, sai da ya samu cikakkiyar gamsuwa sannan ya saurara mata.
Tare sukayi wanka ta fito tasa kayanta, ranta a 'bace ta kama hanyar futa daga dakin, Yace."Ki kawo min abincin."  shuru tayi masa ta bude kofa ta fita

Kasa hada ido tayi da mutanan dake zaune dan sai take ganin kamar zasu gane wani abu, kicin ta nufa ta hada masa abincin ta dauka ta tafi kai masa,
Koda ta kai masa ma cewa yayi ta zauna sai ya gama ci sai su sauka tare, ta zauna babu cikakkiyar walwala a tare da ita,  babu abinda yace mata har ya kammala cin abincinsa, ta had'a kwanukan ta dauka, Ya mike ya bi bayanta......Zama yayi kusa da Innawuro ta kalleshi tana fad'in "Kai kuma haka akeyi mutane nayi maka ta'aziya ka tafi ka barsu.
Ya kalli Palon da fadin ina mutanan suke."? Innawuro tace" Yanzu suka tafi." Yace."Lokacin da na shigo zuciyata a karye take shiyasa na kasa tsayawa na sauraresu."
Innawuro tace"Allah sarki ai naga alamar kana son yarinyar sosai to Allah dai ya jikanta yasa haka shi yafi alkairi." Mommy ta amsa da ameen kana tace"Mahaifiyar Safna ce da 'yan uwanta." Yace."Ayya ai banganeta ba." Mommy tace"Dama yanda ka shigo ai be zama lallai ka gane kowa ba sunce ayi maka gaisuwa ya amsa da ina amsawa."
Innawuro tace"Sai ka mayar da hankali bad'i iwar haka  ka maye gurbi  da wata.
Kallonta yayi kamar zaiyi magana kuma sai ya fasa. Tace"Ni ina labarin Ummi ne."? Mommy tace"Tana gidansu." Innawuro tace"To Saura ita kuma muga hukuncin da Allah zai yanke dama shine ya tsara al'amarinsa kuma shi ne me warware wa." Mommy tace"Wannan al'amarin dai da ya faru ya zama izina ga masu aikata irin wannan abun Dan taurin kai da rashin daukar shawara da kuma son zuciya babu inda zasu kai mutum sai nadama."
Hafiz ya sunkuyar da kansa a kasa yasan Mommy dashi take maganarta da kuma mijinta Ya mike yana fadin "Daddy yana sama ko." Tace."Eh amma bacci yake sai dai ka hau ko ya tashi."  Cikin rashin kuzari ya nufi saman,  dukaninsu suka bishi da kallo cikin tausaya masa halin rayuwar da ya tsinci kansa.
Prof zaune yake kan  carfet hannusa rike da karamin al'kurani yana dubawa Hafiz yayi sallama a dakin, a nutse ya dago kansa yana amsa masa sallamarsa, Ya karasa kusa dashi ya zauna.
Prof ya rufe al'kuranin hannunsa yana kallon Hafiz din yace."Ka iso kenan." Yace."Eh wallahi daddy ya gida ina fatan na same ku lafiya ya kuma karin hakurin wannan yarinyar."? Prof yace."Gida alhmdullhi hakuri kuma sai godiyar Allah.''
Yace"Allah ya jikanta ya gafarta mata hakika naji mutuwar yarinyar nan ashe ba mazauniya bace." Prof yace."Ba kai kad'ai ba gabad'ayan mu sai da muka shiga tashin hankali da rasuwar yarinyar nan kaga duk rashin son da Innawuro ke nunawa akan yarinyar sai da tayi kuka ganin za'a futa da ita! Hakika Allahn da ya bamu  ita shine zai sake bamu wata Ina fata mutuwa ta zama hutu a gareta." Yace."Ameeen ya Allah."Dakin yayi shuru ko wanne na tunani a zuciyarsa.
Prof ne yace."Ya yanayin aikinku nacan ina fatan komai lafiya." Yace."Alhmdullhi Daddy komai na tafiya dai-dai." Yace."Allah yayi maka albarka Allah kuma ya shige maka gaba a cikin dukkanin al'amuranka! ina rokon Allah kuma ya yafe maka zunuban da kayi da wanda zakayi nan gaba.......Sannan nima a matsayina na mahaifinka na yafe maka abubuwan da kayi min na rashin kyautawa ina ro'kan ka da ka yafe min abunda nayi maka."
Hafiz yaji zuciyarsa ta karye da kalaman mahaifin nasa babu shakka Daddy ya gane gaskiya kuma ya gane laifinsa a cikin dukkanin bada'kalar data faru.Yace."Daddy nagode kwarai da wannan adduoin da kayi min sannan ka daina neman yafiya a gurina wallahi tuntuni na yafe maka Allah ya yafe mana baki daya."  Prof yaji dadi sosai dan har sai da fuskarsa ta nuna yace."To alhamdullhi  Allah ya 'kara kiyayemu daga fad'awa mummunar 'kaddara irin wannan."

'Karfe goma da rabi na dare kowa yayi shirin kwanciya ya sakko daga benansa yaga babu kowa a palon kai tsaye benansu Asiya ya nufa, lokacin tana toilet ita kuma Farhana tana zaune a bed dinta tana duba wayarta.

Daga bakin kofa ya tsaya  be shiga dakin ba yace."Farhana ina Asiya." Tace"Tana bandaki." Yace."Okey idan ta fito kice ta kaimin cofee." Tace"To."  ya juya ya futa daga dakin, Asiya na fitowa Farhana tafada mata sa'kon da aka bata.

Agogo ta kalla tace"Lallai  tun dazu fa muke zaune a palon har dashi bai min maganar Coffee ba sai   yanzu." Farhana tace"Kedai kiyi abinda ya saki." Shuru tayi ranta duk babu dadi tasan babu wani coffee da zai sha neman fitina ne." kayan bacci tasa ta zura hijab ta sauka 'kasa, kicin ta shiga ta had'a masa kamar yanda ya bukata 

Koda ta shiga 'kin sakin fuskarta tayi ta ajiye masa kan drowar kusa da gado ta juya zata tafi! Hannunta ya rike ya janyota ta zauna a cinyarsa, A sanyaye yace."Kema kin san ba wani Coffee da zan sha dama ke nake so kizo saboda ina da damuwa kuma kece maganinta, Tsaf ta gane inda ya dosa tace"Ni gaskiya a'a wai meye haka d'azu fa kayi to yanzu kuma sai kace zaka 'kara wani, kai baka gajiya da abu daya." Yace." Haka hallitata take idan zaki zama jaruma ki zama idan kuma kin zauna 'korafi  gaskiya zan nemi mafuta." Shuru tayi  masa.
Hijab din jikinta ya cire mata ya a jiye gefa a jiyar zuciya ya sauke a hankali ya kwanta kan bed din da ita a jikinsa, hannunsa ya zura a cikin rigar bacci jikinta yana mata wassani! shuru tayi jikinta na mutuwa, a hankali a hankali jikinta ya saki! ya gyara mata kwanciya had'e da kashe bedlamp.

Kai jama'a Hafiz sai kace ayu  tunda ya dawo ya takurawa 'yar mutane kullum abu d'aya, idan ta dawo daga makaranta baya bari ta huta zai haike mata ko kunyar Mommy da Farhana ba yaji, Ita kuwa Asiya duk kokarinta sai da ta saduda dan abun ba na wasa bane gabadaya Hafiz baya sassauta mata, Ko a makaranta take data tuno in ta koma gida abinda zai faru sai gabanta ya fad'i ta rasa yanda za tayi dashi.

Akwai ranar data dawo a gajiye ga yunwa ga zazzabi tana dawowa ya  bita tana kokarin shiga wanka ya shigo dakin dama Farhana bata dawo ba, ta 'bata rai sosai! Ya lalla'ba zai mata dad'in baki Tace"Wallahi yau bani da lafiya komai abunka sai ka hakura gabadaya baka tausaya mun ni wallahi gwara ma kayi ka tafi." Yace.'' Ni kuma a yanda nake a matse wallahi bana jin zan iya d'aga miki 'kafa."! Ta zuba masa ido ganin yana tu'be kaya......Tace"Wai dan Allah baka jin kunya ka tsallake Mommy ka biyo ni."
Yasha kunu da fad'in "Ba ba'kar magana nace ki fad'a mun ba, Umarnina nace kibi kizo ki biya min bukata."
Tsaki taja wanda bata ma san sanda ya fito ba toilet ta wuce ranta a 'bace! aikuwa da azama ya bita.
Daukota yayi tana dukansa da magiyar ya kyaleta yayi kunnan uwar shegu da ita, yazo yana biyan bukatar ransa, sai da ya gama tsaf! Sannan ya kyaleta
a jigace ta nufi toilet ta dinga she'ka amai kamar zata amayo da hanjin cikinta.



*Kwana biyu Bani da lafiya wallahi duk dauriya nake dan Allah ku taya ni da addua, sannan ina neman afuwa jiya da daddare banyi typing ba hakama yau da safe makociya tace ta haihu shiyasa.*
10/12/20, 3:06 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
68
jikinsa ne kuma yayi sanyi ganin irin uban aman da takeyi tana kakari! hade da rik'e wuyanta, zuwa yayi ya ri'keta yana mata sannu, cikin karfin hali ta ture hannusa dake jikinta ta mike da kyar ta had'a ruwa ta shiga tsarkake jikinta tana wanka tana hawaye, wannan jaraba ta isheta. ace mutum shikkenan abu daya gabadaya bai san yayiwa mutun uziri ba, bata jin dadi amma sam rashin lafiyarta bata  dameshi ba shi dai kansa kawai ya sani.
Tsayuwa yayi yana kallonta har ta 'kare wankanta ta futa ta barshi a toilet din, babu cikakken kuzari yayi wanka ya fito, ya tarar da ita kudundune cikin bargo jikinta na makyarkyata, ruwan data zubawa jikinta ya sanya zazzabin ya sake 'karfi. A gurguje ya sanya kayansa yazo ya tsaya kanta yana mata magana, dauke kanta tayi ta juya masa baya ba tare da tace masa komai ba.
Hakan da tayi ya 'bata masa rai! ya girgiza kansa ya sauka 'kasa....Mommy da Farhana suna zaune suna magana ya karasa inda suke.
Mommy ta tsira masa ido ganin kamar babu walwala a tare dashi. Zama yayi tare da dauko wayarsa ya shiga kiran Dr Hisham." Mommy ta kalleshi da fadin"Kaine baka da lafiya ne.'? Yace."Asiya ce zazzabi ke damunta."  Mommy ta girgiza kanta tana kallonsa, ita da kanta ta sheda rashin hakurin d'an nata, tana shakkar yi masa magana  cibi ya zama 'kari  mi'kewa tayi ta nufi saman, nan ta tarar da Asiya kudundune tana kyarma  da zubar da hawaye.
Ta zauna kusa da ita tana kiran sunanta, ba tare data bude fuskarta ba ta amsa a sanyaye Mommy tace"Bakya jin dadi ashe."? Kanta ta d'aga mata. Mommy tace"Allah ya sawa'ke naji Ya kira Dr zai zo ya dubaki kiyi hakuri da halin mijinki kinji ko."  shuru tayi  ta kasa magana, tasan dama komai ke faruwa mommyn ta sani kawai tana kauda kaine, wannan abun kunyar har ina ace mutum ya dinga abu babu tunani

To koda Dr Hisham yazo kallo guda yayi mata ya fahimci abunda keda akwai, amma saboda ya tabbatar sai ya dauki fitsarinta, aikam  kyakykyawan result ya fito Asiya na dauke da ciki na tsayin sati shida
Hafiz farin ciki kamar me Sai wani dariya yake yana lalla'bata, Prof kuwa mamaki ne ya hanashi yin magana, har yaushe Hafiz din ya  samu damar kusantar yarinyar bai sani ba? Lallai yaron nan amma ya bashi mamaki sosai, ita kanta mommy kasa magana tayi saboda da ta zauna tayi lissafin satikan cikin sunyi dai-dai da lokacin da yayi zuwa na farko bayan komawarsa legos da aiki.
Asiya kam kunya duk ta hanata kallon kowa dama tuntuni ta zargi kanta ganin  watan da ya wuce ba tayi al'ada ba tana dai jira wani yazo ta gani idan ba tayi ba sai ta tabbatar da zarginta..... Dr Hisham ya taya su murna sosai kana  ya had'a mata magunguna masu kyau da kara lafiya,  yayi musu sallama ya tafi.
Prof ya dinga kallon Hafiz din yana girgiza kai kai daka gani kasan magana ce a bakinsa amma kuma duk abinda zai fad'a kan al'amarin yasan bashi da hujja! Mi'kewa yayi ya hau sama! Mommy ta kalleshi tace"To ka  dai ji abinda da Dr Hisham yace ko? idan kana bukatar cikin nan yayi kwari sai ka saurara da abinda kakeyi, ka tattara a guri guda ko tunanin komawa  aiki ba kayi.'' Yace."Mommy akwai matsala ne shiyasa sam bana son komawa legos wallahi bazan jure zama babu iyali ba."
Mommy tace"Wata uku ai kamar yau ne dan Allah ka kula da aikinka  ka kuma dinga saurarawa wannan yarinyar." Murmushi yayi ya mike yana fad'in " Cikin satin nan ma zan tafi shikkenan sai ku huta." Mommy tace"To hakan ma yafi ai gwara kaje kafin sannan  komai ya daidaita.
Hanyar futa ya nufa yace."Zanje d'an je wani guri yanzu sai na dawo." Mommy tayi masa fatan dawowa lafiya, kana ta mi'ke ta nufi sama dan ganin halin da Asiya ke ciki.

***
Hafiz na futa ya kira Huzaifa a waya  suka gaisa kamar babu wani abu da ya faru a tsakaninsu! Hafiz yace."Ina fata Ishak ya fada maka sa'kona." Huzaifa na zu'kar sigari yace."Bamu had'u dashi ba dan gaskiya mun kwana biyu  ba muyi waya dashi ba."
Yace."Okey dama ina so muje daku gurin wani malamina ya bukaci ganinku."
Huzaifa ya zu'ko hayakin sigarin dake hannunsa ya wani fesar Cikin izigili da gadara yace."Jahili ne ni da za ka kaini gurin malami uban me zaiyi min."? Hafiz yayi murmushin takaici yace." Kaga Huzaifa ba wai na kira ka ne dan ka fad'a min ba'kar magana ba, ina so ne ka samu rahamar ubangiji kamar yanda nake kokarin naga na samu saboda haka dan Allah ka bani goyon baya domin na jagorance ku zuwa gurin *Malam Ibrahim Lawan Fagge."* Duk da cewa Huzaifa ya san waye malamin bai ha nashi lailayo ashar ya 'Kunduma masa ba. "Durun uwar malam Ibrahim din."! Yafada yana wata zabura! Hafiz ya cika da mamakin jin irin zagin da Huzaifa kewa babban malami irin wannan.

Huzaifa ya cigaba da cewa'" Kana so ka kaini gurin wannan mutumin  dake isar mutane da Allah yace annabi yace wai shi masani ko? to wa zai nunawa sani? 'Karewa ma ni wanda ya haifi ubana sai da yayi  limancin  sallahar  juma'a kafin mutuwarsa, kuma shine yake  tafsiri  a gidan Sarki duk watan  azumi, saboda haka ni banga wani malami da zai nuna min wata hanya ba,  hanyar da nake so ita zanbi dan haka kai tunda ka sauya hanya sai kaje kayi tayi amma ni ina nan inda ka sanni babu wanda ya isa ya hanani naji dad'in duniyata." Tsabar takaici bai bari Hafiz yace masa wani abu ba, kawai ya kashe wayarsa yana nema masa shiriya gurin Allah.

Sai da ya nutsu tukkuna ya nemo numbar Ishak ya shiga kiransa yana adduar Allah yasa ya shi  fahimce shi   kada yayi masa hauka irin na Huzaifa.

Lokacin da yake Kiran Ishak din yana asibiti tare da matarsa Fadila ya kaita asibiti domin a dubata, ciwon nono ta keyi, wanda ya haddasa mata lalacewa  nononta guda daya ya kumbura sosai yaja ruwa daga kasa  har ya soma rami! tsakanin kwana hud'u kacal ta fara ciwon amma idan ka kalleta a lokacin nan sai ka dauka ta shekara tana ciwon duk ta rame! har  soma zautuwa sai surutai take tana share hawaye........Koda ya daga wayar Hafiz din Uzirinsa ya fad'a masa kancewar idan ya suka koma gida zai kirashi dan gabadaya yanxu baya cikin hayyacinsa.........Hafiz ya nuna alhininsa game da rashin lafiyar Fadilan kana kuma yace. Ya gaisheta da jiki kafin yazo dubata.

Dr ne ya fito daga ofis dinsa hannunsa rike da wata takarda cikin alhini ya mikawa Hafiz takardar tare da fad'in "Ga abinda result ya nuna."" Hafiz ya kar'bi takardar hannunsa na rawa ya bud'e yana dubawa, itama Fadilan kasa hakuri tayi gabanta na faduwa ta le'ka kanta tana dubawa.

Wani uban ihu! ta kurma! ta mi'ke tsaye hawaye suka shiga sharara a fuskarta baki na rawa ta kalli Dr din dake tsaye yana kallonta  tace"Da gaske ne za'a cire min breast d'ina dan Allah kada ku yanke min nono wayyo na shiga uku."!

Dr yace."Kiyi hakuri ki daina kuka da damuwa bake kadai ce kika ta'ba fuskantar matsala irin wannan ba,mata da yawa na had'uwa da irin wannan kalu'balan, kuma suke jawowa kansu, kasancewar basa tsayawa ga hallitar da Allah yayi musu sai sunbi wata hanya ta daban dan 'kara 'kawata suffofin jikinsu, wanda hakan ke janyo musu *Cancer* ba tare da sun fargaba,  dan haka amfani da magungunan dake 'kara girman nono nada mutukar illah mussaman irin wanda turawa ke had'awa, akwai na hausa wanda basa cutarwa sune ya kamata mata su dinga amfani dashi dan gujewa fad'awa matsala irin wannan.......Kema sakamakon shan magungunan 'kara Brest da shafawa yasa kika samu *Cancer* wanda gabadaya Brest din'ki na dama ya lalace shima na hagun idan ba'ayi da gaske ba zai iya harbuwa wannan shine dalilin da ya sanya za muyi miki aiki domin mu raba ki da wahala."

Tana kuka take fad'in "Ba wahala bace a gurina dan Allah kuyi hakuri ku barmin nonona." Dr yaga abun bana 'karewa bane ya kalli Ishak  wanda ke  tallafe da fuskarsa yace."Duk ranar da kuka shirya sai ka kirani a waya ka sheda min ammafa kada ku wuce nan da kwana uku baku yanke hukunci ba, ga dai magunguna nan na rubuta mata akwai  gurin sai da magani a 'kasa sai ku siya ta fara amfani dashi Allah ya sawa'ke." Dr na gama maganarsa ya koma ofis dinsa

Ishak ya kalli Fadila dake wani irin kuka,mirya na rawa yace."Fadila kinga irin abinda nake fada miki ko? kinga illar da kika janyowa kanki ko? yanzu meye amfanin shaye shayen magungunan da kikayi gashi ya janyo miki matsala mai muni!!!! Tace."Dole ce tasa ni shan 'kwayoyin 'kara girman Brest saboda na fahimci kana son manya breast  ni kuma bani dasu sosai wannan dalilin yasa kawai na yanke shawarar fara shan 'kwayoyi duk dan na burgeka."

Cikin takaici yace."Da kika fahimci inason breast sai kuma nace kisha abinda zai cutar dake!? Ni banyi miki mugunta ba kinyiwa kanki saboda haka gaskiya ba zan iya zama dake da nono daya ba,   na sake ki saki daya, adalci d'aya zanyi miki shine na tsaya a kanki har ayi miki aki ki samu lafiya, ammafa ki ri'ke a zuciyarki ke ba matata bace nayi miki hakan ne saboda albarkacin zaman auran da mukayi dake."
Fadila faduwa tayi kasan gurin tana kuka da rike kafafunsa! hakuri take bashi kan ya janye kudirinsa ya mayar da ita yanzu da ya saketa waye zai aureta da nono daya, Ishak ya fuzge kafafunsa yana kokarin barin gurin yace." Ki sauko mu tafi kada ki tara mana mutane." Ta mike tana gyara mayafinta bayansa tabi tana tafiya salau salau gabad'aya nadama ta baibayeta  dana sani kawai takeyi ashe dama 'karya mai ganin tayi mata tace mata mai kyau ne sam baya cutarwa, lallai mutane macuta ne amma babu shakka wacce ta siyar mata da wannan maganin ta cutarta da ita.

*('Kalubale gare ku mata masu son su barge miji da nono da d'uwawu! To kuyi hattara wallahi kuma kuyi wa kanku 'kiyamul laili, ki tsaya ga hallitar da Allah yayi miki, Idan nonon ki ne ya zube ko kuma ya yamutse to ki  yi amfani da maganin hausa, ba kawai kije ki siyi abinda zai cutar dake da kudinki ba! Ke kanki kin san idan kad'ddara ta afka miki irin wannan kin  zama sorry dan 'karya kike kice mijinki ya zauna dake a haka🤣 idan akaci sa'a ma be sake ki ba kamar yanda Ishak yayi wa Fadila, lokacin da kike shan 'kwayoyi komai naki ya ciko kina burgeshi yana samun gamsuwa dake kina jin dad'i! To ki sani daga matsala ta afku labari zai sha bam-bam! dan wallahi Namiji d'an babarsa ne! Sai kin gane kuranki, gwara kiyi hakuri ki samu maganin hausa masu kyau da inganci ki dimanci amfani dashi Insha Allah zaki ciko ko ina a jikinki..........Gare ku 'yan mata masu shaye-shayen irin wad'annan magunguna to wallahi ku kiyaye kuyi maza ku daina idan ba haka ba zaku haifarwa kanku d'an da bashi da ido*

****

*GIDAN ALHAJI BAWA*

Dalladi ne ya fakaici idanun mutanan gidan ya lalla'ba ya fad'a dakin mahaifin nasu, kawai sai yayi kicibus da musa ya janyo wata tsohuwar adakar baban nasu yana bunkice a cikinta.......Cikin cije baki yace."Kai Musa Ubanka ka shigo yi a dakin nan waye ya baka umarnin dauko wannan adakar."?

Musa cikin rashin kunya yace."Uwata ce ta bani ikon shigowa adaka kuma nine na bawa kaina umarin d'aukota." Dalladi ya kifa masa wani mahaukacin mari yana huci! Yace."Dan ubanka ni za kayiwa rashin kunya.''? Musa beyi wata wata ba shima ya kwad'a masa mari yace." Uwarka Hansatu ka zaga bani ba."
Aikuwa jin abinda Musa yace yasa Dalladi kai masa kutufo a hanci yana fad'in "Dan bura ubanka harni zaka fadawa magana Shege 'barawo wato dama kaine kake biyo dare da rana kana kwashe takardun  gonakin mahaifinku k......
Lanto ce ta katse  shi lokacin da suka shigo dakin  tace" Kai Dalladi bana son sharri kada ka 'kalawa d'ana satar takardun filaye kowa yasan kaine 'barawo dan kaine me shigowa kana masa bunkice a cikin daki."
Hansatu tace"A'a kinga Lanto wannan ai 'kazafi ne  ya ga 'barawo an kama  dumu-dumu kuma ki canza magana to ni ban haifi 'barawo ba wallahi ga 'barawo nan.'' Tafada tana nuna Musa dake tsaye.
Lanto ta rangwada bud'a hade da tafa hannu tace"Lallai Hansatu   ke yanzu ba kiji kunyar kiran Musa da sunan 'barawo ba! Lallai gwano baya jin warin jikinsa  kada fa ki  manta jama'ar gari rankata kaf! babu wanda besan waye Dalladi ba a gurin sace-sace."!

Afusace! Dalladi yayi kanta yana d'ura mata ashar!! Aikuwa Musa ma ganin Yana zagin uwarsa sai shima hau zagin Hansatu!! Tofaa!  Dakin  ya hargitse sosai da hayaniya! yara sun cika gidan na gidan dana waje!! Alhaji Bawa dake bacci ya tashi yana tari da d'aga hannu babu wanda ya kula shi a cikinsu sai zage zage sukeyi! Suna aibata junansu abun mamaki a maimako  iyayen su raba su sune ma suke 'kara tunzurasu ko wacce tana goyon bayan d'anta.....
Dalladi ne yayi kukan kura ya d'amko wuyan Musa ya hau dukansa a kansa! Kafin kice kwabo fad'a mai zafi ya hautsine a tsakaninsu! Iyayen suka shiga tsakani suna rabawa! amma saboda zuciyoyinsu a bushe suke haka suka dinga dukan iyayen nasu! A guje suka futa domin nemo maza su shigo su raba fad'an!!  Dalladi ya zaro wu'ka daga aljihunsa yana fad'in "Wallahi musa nine ajalinka! Kokarin soka masa wukar yake a makogwaronsa Shi kuma yana k'arewa! Wani irin Naushi!  Musa ya kai wa Dalladi wanda yayi sanadiyar afkawarsa kan mahaifin nasu dake ta yun'kurin tashi zaune! aikuwa kakkaifar wu'kar dake hannun Dalladi ta samu nasarar sauka kan kirjin Alaji Bawa! a take jini ya shiga tsartuwa a gurin, laga laga Alaji Bawa yayi  a gurin yana janyo numfashi da 'kyar!



_Akwai magunguna mata dana maza masu kyau marasa cutarwa gurin neman magani ba'a jin kunya 'Yar uwa idan kina da kyau ki 'kara da wanka! kada ki sake ki zama koma baya a gurin maigidan ki idan kina da kishiya to kiyi kokari kiga kin zama mowa a gurin mijinku_

Maganin
Sanyi
Basir
Bushewar gaba
Budewar gaba
rashin sha'awa
rashi  gamsar da maigida
Cikowar nono da hips
Matsi
Maganin 'karfin maza
Maganin 'kara karfin sha'awa da jimawa gurin sex ba tare da saurin kawo wa ba
Miski original
Zuma da had'addan tsumin da zai shekara yana aiki a jikinki..........Kai akwai magunguna sosai wanda zasu taimakemu gurin zaman lafiya a gidan auranmu

*Maman Yasmin mai maganin mata*
ta tanadar muku da ingantattun magungunanta  dan haka duk mai bukata sai yayi magana........Hausawa na cewa  siyan nagari mai da kudi gida

*SAI KUNZO*
10/12/20, 3:06 PM - Ummi Tandama: *DWTAKS*
69
Wani irin kakari! Alaji Bawa yake yana ri'ke kirjinsa dai-dai inda wukar ta sameshi jini duk ya 'bata hannunsa da katifar da yake kwance! duk da sun fahimci mumman aikin da suka aikata kan mahaifin nasu amma hakan bai sanya sun daina abinda suke ba Dalladi burinsa kawai ya sokawa Musa wu'kar hannunsa a ma'kogwaronsa!

Wani ihu!! Hansatu ta kurma! lokacin da suka shigo dakin suka hango Alaji Bawa kwance cikin jini idanunsa suna 'kafewa! A guje sukayi kansa suna Ihu! da kiran sunansa,  Musa yace."Gashinan shine ya soka masa wuka a kirjinsa sannan yace   nima sai ya kasheni." Gabadaya mazajen da suka shigo dakin suka rirrike Dalladi!  Sai wani irin huci! yake yi! maigari da labari ya sameshi ya shigo dakin yana baza babbar riga ganin halin da Alaji bawa yake ciki yasa hankalinsa ya tashi! Ya kalli su Dalladi da fad'in "Yanzu dama so kuke ku kashe Ubanku shine kuka caka masa wuka wannan rashin imanin da me yayi kama."
Musa da yake yafi Dalladi wayo yace."Wallahi babu ruwana shi ya dauko wuka a jikinsa  yana so soka min to da ban bar shi  ba sai ya samu damar sokawa babanmu."

Dalladi ya cije bakinsa irin na garara! Yace."To sai me dan ya mutu dama ai mutuwar yake jira shekarunsa tamanin ba biyu a duniya ai gwara ya wulla! ko ma samu mu samu na kashewa." Mazajen dake tsaitsaye a dakin mamaki ya kamasu jin abinda Dalladi yake fad'a. Maigari kuwa  mutum biyu yasa daga cikin mutanansa suje su samo mota a kai Alaji asibiti. Hansatu na kuka tace"Wane asibiti kuma ai inajin ya mutu zo ka duba kagani baya numfashi."
Maigari ya karasa gurin da sauri, ya tsuguna yana duddubashi! *Innalilihi wa'ina ilaihi raji'un* "Ya rasu." Ya furta kalmar muryarsa na hard'ewa." 'Yan 'kananun 'yayan gidan suka dinga ihu! suna kiran wayyo baban ya mutu wayyo mun shiga uku." Lanto kuwa idanunta tarmazai dama haka takeso! Hansatu da Atika ne masu kuka suma na munafurci ne!
Dalladi na wata irin tafiya yana cije bakinsa ya kama hanyar fita daga dakin wani irin farin ciki yake Allah ya kar giwa yanzu zasu sakata su wahala! dai-dai da zai fita daga gidan 'Yan sanda suka sawo kai suka buga karo Dalladi yaci kunu yana fad'in "Kai ku kuma waye ya gayyato ku.''? Daya daga cikin police din ya kwada masa mari yana fad'in " Kai kada kayi mana rashin kunya mana."
Malam Dauda makocin Alaji Bawa ya kalli Police din yace."Wannan shine Dalladi d'an uwan nasa na ciki sune suka kashe mahaifinsu."
Dalladi ya kurma! ashar yana wata irin fuffuka da tangad'i Ya nuna Malam Dauda da fadin "Ashe dama kai munafiki ne? ina ruwanka dan mun kashe ubanmu." Police din ya sake kwada masa mari da fad'in "Kai ka shiga hankalinka wallahi." Dalladi ya shiga zare ido a gurin. neman hanyar guduwa yake......."Sajan d'aura masa ankwa." Da sauri wanda aka kira da sajan ya kama hannun Dalladi ya shiga daura masa ankwa! suka tasa 'keyarsa cikin gidan......Hansatu na kukan 'karya ganin Police tare da d'anta sai ta mike a zabure! tana fad'in "Meya faru me yayi muku."? babban cikinsu ne ya shiga d'akin sosai ya tsaya kan gawar Alaji bawa yana dubawa!  Hansatu duk ta tashi hankalinta sai kuka take tana magiyar a kwance wa d'anta hannu ai bashi yayi kisan ba.

Lanto ce ta kalli Musa da ido tayi masa alama wai ya gudu! Musa ya fakaici idanun mutane zai futa! Hansatu ta buga tsalle! taje ta tare bakin kofa tana fad'in " Ga d'an uwansa nan zai gudu tare suka had'u sukayi kisan."!! Jin haka yasa hankalin kowa ya dawo bakin kofar futa! Musa yayi mata wawar bangaza! tafad'i a gurin tsallaketa yayi ya futa a guje!
Ai da gudu police din da suka tsaya a waje suka bi bayansa. ganin yana so ya basu wahala yasa suka harbeshi a kafarsa aikuwa ya fad'i a gurin yana ihu! da rike 'kafa! 'karasawa  sukayi suka d'aura masa ankwa kamar yanda suka d'aurawa Dalladi.
*Allah kada ka bamu 'yayan da zasu zama ajalinmu👏🏻 Allah kuma ka kare mu da sharrin zuciya da son abin duniya shi kuma Alaji Bawa Allah ya jikansa*

****
Hafiz ganin Ishak bai kira wayarsa ba yasa shi ya sake kiransa, Ishak lokacin suna asibiti shida Fadila da 'yan uwanta, suka gaisa Hafiz yace."Inata sauraran kiran wayarka shiru wai ko ka manta maganarmu ne gashi saura kwana uku na bar garin.

Ishak yace."Wallahi na manta gabad'aya hankalina ba jikina yake ba, muna ta zurga-zurgar zuwa asibiti Fadila ce babu lafiya atakaice ma dai yau za'a shiga da ita d'akin tiyata za'a cire mata nono guda d'aya."

"Subahanallahi! Hafiz ya fad'a yana girgiza kansa yace." Ashe abun har yakai haka to Allah yasa ayi asa'a Allah ya bata lafiya." Ishak yace."Ameen ya rabbi nagode abokina insha Allah zuwa yamma zan shigo sai muje gurin malamin." Hafiz yace."Shikenan ina sauraranka." Sallama sukayi da junansu.

Asiya ce ta shigo palon  ta dawo daga makaranta a gajiye sai gumi takeyi  ya bita da kallo har ta karaso inda yake! zama tayi kujerar dake fuskantarsa tana kokarin cire hijab!  ta ajiye a kusa da ita jakarta ta bud'e ta dauko ledar 'Data da goba ta soma ci ."  Kallonsa tayi taga ya tsira mata ido tace"Yaya Hafiz sannu." Yace."Baby kwana biyu kin manta dani ko."? Girgiza kanta tayi tace"Bani da lokaci ne kaga da wuri nake tafiya skull kafin na dawo kai kuma ka fita harkokin ka." Yace."Eh lallai baki da wayo wato ba zaki iya ware min lokaci cikin lokotanki ba kenan." Shuru tayi masa! Yace."Yau ai ina sane ban futa ba na zauna jiran dawowarki dan Farhana da Mommy sun je gidan anti Jamila duba Ummi shiyasa nake so muyi komai mu gama kafin su dawo dan bana son surutu.

'Bata rai tayi murya na rawa tace"Ashe ka manta abinda Dr yace ko." Ya girgiza kansa da fadin "Ban manta ba ina sane kuma ina lissafi yace sati daya to ina laifi da nayi kwana biyar ai nayi karfin hali ma meye bambamci da sati da kwana biyar duk 'karyar likitoci ne babu wani abunda zai same baby zaki haihu lafiya."

Shuru tayi masa gabanta na d'an fad'uwa, tabbas data san shi kadai ne a gidan to da tabi su Mommy gidan anti jamilan.
Ya dawo kusa da ita ya zauna yana kashe mata ido yace."Ina nawa."? mi'ka masa na hannunta tayi ya kar'ba kuwa duk da bai bai damu dashi ba ya shiga ci yana matseta a jikinsa.
Ji tayi yanayin jikinta ya soma sauyawa! tayi shuru ta kyaleshi yana ta shafa jikinta! A sar'ke yace."Muje sama."! Ta kalleshi da idanunta wanda suka sauya, lokacin shima ya fuskanci tana da bukatarsa, sai ya ri'ke hannunta suka mike kai tsaye samansa suka nufa, suna tafiya yana ya mutsa mata jiki sai wani rawar jiki yake.....Hummm! Hafiz manya.

****
Nasiha sosai *Malam* yayiwa Ishak nasihar data sanya shi zubar da hawaye sosai Ishak yayi nadamar abunda ya aikata mussaman ganin irin kamun da Ubangiji yayiwa Fadila lokaci kankani! sai tsoron Allah ya sake shigarsa, malam kuwa ya tabbatar masa da cewa har yanxu yana da sauran dama gurin Ubangijinsa yaje ya kadaice dashi ya nemi afuwarsa kuma ya tuba gareshi! insha Allah Allah mai tausayin bayinsa ne. adduoi sosai *Malam* ya basu suka yi masa sallama suka fito.

To ko a mota ma Ishak hawaye yake sharewa Hafiz na kwantar masa da hankali kan cewar insha Allah in dai ya tuba ya koma ga Ubangijinsa Allah zai yafe masa kuma zai ji'banci al'amuransa! Ishak yace."Wallahi banta'ba jin nadamar rayuwa irin yau ba kai Allah Ubangiji ya yafe mana amma gaskiya mun aikata s'abon Allah mafi muni." Hafiz yace."Nima duk lokacin dana tuno da rayuwar dabbobin da mukayi sai na zubar da hawaye tsoron Allah ya sake shiga zuciyata." Ishak Yace."Allah yasa Huzaifa nada rabon shiriya." Hafiz yace."Ameeen y rabbi."

****
Hafiz kafin ya koma bakin aiki sai da Asiya ta jagorance shi suka je ya gaisa da mahaifinta maishanu yaji dadin ganin mijin 'yarsa yayi musu addua gami da fatan alkairi ita kuwa Gaje kasa nutsuwa tayi ta dinga murna da zuwan nasu, Asiya ta dinga mamakinta gabadaya Gaje ta sauya hali wani irin so take nuna mata kamar ba itace matar data dinga gallaza mata ba a shekarun da suka gabata duniya kenan...

Anyi nasarar yiwa Fadila aiki alhmdullhi anyi cikin nasara kuma Ishak ya cika d'an gaske dan duk abinda aka bukata shine yayi da kudinsa da jikinsa, yanzu dai tana kwance a asibitin 'yan uwanta na jinyarta a duk sanda ta tuno da cewar nono d'aya gareta kwana take tana kuka gashi Ishak ya saketa tana tunanin rayuwar da zata fuskanta a nan gaba.

******
Hafiz satin sa biyu da komawa legos al'amarin ya faru.............Karfe biyu shaura kwata sun fito  daga aji wasu sun futa bakin gate domin samun abun hawa wasu kuma sun zazzauna jiran direbobinsu masu kuma abin hawa na hawa suna tafiyarsu
Kan abun zama ta zauna tana ya mutsa fuska wayarta ta dauko tana dubawa! yau 'Dalha bai zo da wuri ba ko me yasa oho! Zuciyarta tace mybe ko sun tafi cefane! Eh hakan zata iya kasancewa, mi'kewa tayi cikin zuciyarta tace"To ai gwara na nemi adaidaita sahu akan zaman da zanyi na jira.
Bakin titi ta fito tana bin motocin dake wucewa da kallo.
Kira ne ya shigo wayarta tana dubawa taga *My chocolate* Hafiz kenan dama kusan kullum sai ya kirata irin wannan lokacin yaji lafiyarta  gaisawa sukayi ta tambayeshi aikinsa yace."Alhmdullhi ya cigaba da cewa "naji hayaniya da 'karar abubuwan hawa baki koma gida bane.''? Tace." Eh wallahi gani bakin titi a tsaye 'Dalha bezo ba shine zan samu adaidata sahu." Ya dan ji wani iri a zuciyarsa yace."Bana son tsayuwarki anan wai shin ma me ya hana 'Dalhan zuwa ne." !? Tace."Nima ban sani ba amma dai nafi tunanin ko sun tafi kasuwa." Yace."Me yasa baki kira Bilya ba shi meye amfaninsa."? Shuru tayi dan sam ba tayi tunanin kiran Bilyan ba." Tsaki yaja yace."Kiyi maza ki samu abun hawa ki tafi gida kinji ko." Tace."To." kashe wayarsa yayi zuciyarsa babu dadi.....To itama dai hankalinta ya tashi dan ganin dik an watse an barta! ga hadari na had'owa, kira ne ya shigo wayarta tana dubawa taga Farhana Sallama tayi mata Farhana tace"Asiya muna asibiti da Anti Ummi jikinta ya'ki dad'i wallahi sai zubar da jini take wai haihuwa za tayi ga cikin bai isa haihuwa ba kin san watansa bakwai." Asiya tace"Innalilihi wane asibitin ne."? Tace"Asibitin malam Amintu." Tace"To nima gani nan zuwa insha Allah." Kashe wayar tayi tana d'agawa wani mai adaidata sahu hannu! ya tsaya  tayi saurin shiga tana fad'a masa inda zai kaita, Yace."Hajiya kudinki dari biyar." Tace."To muje."  yaja babur din da sauri suka tafi.
Huzaifa dake d'aya tsallaken cikin motarsa yabi bayansu insha Allahu yau sai ha'kansa ya cimma ruwa kan yarinyar dama irin wannan damar yake so ya samu  shiyasa kullum yake zuwa bakin makarantar domin ya samu dama a kanta yaji dadi yau da ba'azo daukarta ba.

Sai da sukayi nisa sosai sannan Huzaifa ya d'an daki adaidatar da motarsa! aikuwa da sauri direban yayi parking ya fito yana masifa! "Haba Alaji me yasa kake tu'kin ganganci tun d'azu nake baka hanya ka wuce amma saboda mugunta so kake ka kassarani nima babur din nan ba nawa bane  na haya ne amma kana nema ka cuceni."
Huzaifa yace"Yi hakuri dan Allah tsautsayi ne amma ungo wannan kaje a gyara maka inda ya goge."
Da sauri ya kar'bi kudin yana lissafawa dubu ashirin ne! Huzaifa yace."amma inaso ka sauke waccar yarinyar daka dauko.'' mai babur yaga kudi yace." babu damuwa.''    le'ka kansa yayi yana kallon Asiya yace."Kanwata sakko ki samu wani abun hawan wannan sai an gyara ya samu matsala."
Cikin damuwa ta fito daga babur din....Kawai idanunta ya sauka kan Huzaifa dake jingine a motarsa, taji wani irin faduwar gaba!
Shi kuwa mai adaidata ya shiga ya bar gurin da sauri.
Huzaifa ya kalleta yana mata wani shu'umin murmushi yace."Kinyi mamakin ganina ko."? Tsaki taja ta soma tafiya.'' Da sauri yabi bayanta ya sha gabanta da fad'in "Kinga nan gurin babu kowa zan iya kasheki na gudu  babu wanda ya sani gwara kawai kibi umarnina ko kuma yanzu na aika dake barzahu."
Cike da tsoro take bin gurin da kallo! babu kowa a gurin gabadaya ma babu abun hawa kamar anyi ruwa an dau'ke koda yake dama idan rana ta take haka gurin yake kasancewa.

Hannunta ya shiga ja ta fizge da sauri ta 'kara sauri! ya sake tarar gabanta, wata 'yar 'karamar bundiga ya fito da ita ya nuna mata da fad'in "Yanzu zan kashe ki wallahi idan bakiyi wasa ba! ki shiga motata muje."
Hawaye ya wanke mata fuska tace"Dan Allah kayi hakuri." Yace."No beb da zan iya hakuri dake da tuntuni nayi ba zan iya ba dan wallahi ina masifar so na d'and'ana zumarki." Tayi shuru tana kallonsa. Hannunta ya rike yace."Muje mota ko."? Ta fuzge hannunta a karo na biyu!
A guje ta dauki hanya! aikuwa yabi bayanta da gudu! dai-dai lokacin da wata 'katuwar mota ta sako kai kan titin.......Wani irin ihu! ta kurma! ta d'ora hannunta akanta tana kalmar shahada gami da kiran sunan Allah!  yaraf! tafad'i a gurin!!
Hayaniyar jama'a ce tasa ta bud'e idonta dishi-dishi take ganin cincirindon mutane a gurin maza da mata, can ta hango jini a gefanta, a furgice ta mike zaune! idanunta ya sauka kan Huzaifa dake kwance kan kwalta yayi pieces kafafunsa duk sun cire hannunsa d'aya ya cire kansa ya fashe jikinsa dagaje-dagaje! da jini!! Yaraf! ta sake zubewa a gurin......a gigice!  aka shiga yayyaf mata ruwa amma inaaa! suman  yayi nisa, Police din dake cike da gurin ne suka sanya aka sakata a mota aka nufi asibitin malam Aminu da ita.....Shi kuwa Huzaifa wayarsa aka dauka aka shiga neman numbobin jama'a....Daddynsa baya gari  lokacin da Police suka tabbatar masa da mutuwar d'an nasa gigicewa yayi ya dinga safa da marwa a inda yake.
Suka kira numbar Ishak suka sanar masa, hankali a tashe Ishak ya iso gurin  ganin gawar Huzaifa tayi fata _fata ya sanya shi zubewa a gurin! sai da ya farfad'o sannan  wasu zafafan hawaye suka 'kwace masa! wani irin kyarma jikinsa ya shiga yi ya nemo numbar Hafiz ya fad'a masa abunda yake faruwa.
Hafiz ya shiga tsananin tashin hankali! Kai jama'a wannan duniya!  wannan duniya! wannan duniya! abar tsoroce!  suna gama waya da Ishak wani kiran ya shigo wayarsa yana dubawa yaga numbar matarsa da sauri ya d'aga sai kawai yaji muryar namiji! a zabure ya mike tsaye da fad'in "Kai me ya had'aka da wayar matata."!? Police din yace." Colm down abokina dama abinda nake so naji kenan  matarka sun samu accident yanzu haka tana babban asibiti malam Aminu  dake nan kano amma ka kwantar da hankalin ka lafiyarta lau dan bata samu wani targade ba sai dai abokin tafiyarta ne ya samu tsautsayi yanzu dai ya riga ya rasu." Hafiz yaji jiri na nema ya kayar dashi bakinsa ya bushe 'kamas ya dinga jawo numfashi da 'kyar! kashe wayar yayi ba tare da yace wa police din komai ba, da sauri ya bud'e ofis din ya futa.


*07084653262*

*BINTA UMAR ABBALE*
10/12/20, 3:07 PM - Ummi Tandama: *DA WATA A 'KASA*
*END🔚*

*ALHAMDULILLAHI*

70

Kai tsaye asibitin malam Aminu aka nufa da Asiya,  ita kuma gawar Huzaifa jama'a suka samu ganyayyaki da tabarma aka nannad'eshi, duk mai imani da tsoron Allah yaga yanda Gawar Huzaifa tayi sai yaji tsoron Allah gami da tsoron duniya  da nadamar rayuwa.

Asiya ta farfad'o cikin wani irin yanayi na damuwa da tashin hankali hawaye har yanzu bai daina zuba daga idonta ba,  idan ta tuno sanda mota ta banke Huzaifa sai ta zabura ta rufe idonta tana kiran sunan Allah! al'amarin nan yayi masifar razanata da bata tsoro ashe Huzaifa 'yan mintuna kad'an ne suka rage masa ya mutu bai sani ba, tabbas wannan duniyar ga duk wani mai imani dole yaji tsoronta ya kuma fahimci ba gidan zama bace.''  Police din da wayarta ke hannunsa ne ya shigo dakin, ya mika mata wayar da fad'in "Gashi mijinki yana so yayi magana dake."
Ta kar'bi wayar da sauri shi kuma ya juya ya futa. Tana jin muryar Hafiz ta tashe da kuka tana sake rike wayar sosai take kuka ta kasa yi masa magana.
Hankalinsa ya tashi sosai ya dinga rarrashinta tayi shuru shi so yake kawai yaji tayi magana ya tabbatar da lafiyarta, da tayi nufin magana sai ta kasa ta shiga girgiza kanta, Hakan ya sanya kawai ya kashe wayarsa, hankalinsa a tashe ya sanar da shugabansu halin da ake ciki Mr ademo ya jajanta masa sosai sannan ya bashi izinin tafiya domin ganin  Iyalinsa.

Asiya sai da tayi kuka mai yawa sannan hannu na rawa ta nemo numbar Mommy ta shiga kira, su kuma a lokacin suna  d'akin hutu tare da Ummi wacce ta haifi bakwaini amma bezo da rai ba! kasancewar Ummi taci ba'kar wahala yasa aka rasa gane kanta da gidinta dan dukkaninsu hankalinsu a tashe yake mussaman antina data futar da rai da ita.

Mommy na ganin kiran wayar Asiya ta dauko a sanyaye tace"Asiya an tashi ko Farhana ta fad'a miki muna asibiti Gurin Ummi ta haihu sai dai d'an bezo da rai ba."

Cikin dauriya murya na rawa tace"Allah ya bata lafiya shi kuma babyn Allah ya jikansa."' Mommy hankalinta ya tashi jin muryar Asiyan a dashe   tace"Asiya menene yake faruwa ne da alama kina cikin tashin hankali dan ga muryarki nan a dashe."

Tace"Eh Mommy yanzu haka nima ina cikin asibitin mun samu accident ne nida Huzaifa abokin Yaya Hafiz........Tiryar tiryan ta fad'a mata abinda ya faru tsakaninta da Huzaifan ta kuma tabbatar mata da  mutuwar Huzaifan bayan mota ta take shi.

Mommy ta dinga kuka tana duban su Anti Jamila da Farhana da suke kallonta,  tace"Yanzu wane guri kike."? Tace."Emagency ne." Mommy tace" To gamu nan zuwa Ina fata dai ke baki samu  rauni mai muni a jikinki ba." Tace"Babu ko kwarzane a jikina shine dai mota tayi pieces dashi." mommy tace."Mugun ji da mugun gani Allah ya kare mu shi kuma Allah ya jikansa ya kar'bi shahadarsa. Kashe wayar tayi tana goge hawaye.
Farhana da anti Jamila suka shiga tambayarta, nan tayi musu bayanin abinda yake faruwa, to suma dai jikinsu sai da ya mutu mussaman yanda sukaji ance mota tayi raga raga da Huzaifan sai tsoron Allah ya 'kara shigarsu.

Asiya na ganin mommy ta rungumeta kam! tana kuka tace"Mommy yau naga tashin hankali irin wanda banta'ba gani ba a gabana mota tayi cilli da Huzaifa ta mutsike shi a dai-dai lokacin da yake kokarin aikata sabon Allah a gaskiya duk wanda baya jin tsoron Allah rayuwarsa na cikin  garari."!
Mommy ta dinga rarrashinta da kalamai masu sanyi tace"Allah yaso shi ma da ya kar'bi ran sa ta wannan hanyar domin barin irin su Huzaifa a duniya had'ari ne Allah kasa mutuwar sa alkairi ce a gurin duk wani musulmi."  Gabad'ayansu suka amsa da ameen

Kira ne ya shigo wayar Mommy dake hannun Farhana koda ta duba sai taga Prof ne tace"Mommy daddy ne."! Mommy tace" Watakila ya kira ne domin yaji shin Ummin ta haihu ko kuwa bani wayar." mika mata tayi ta kara a kunnanta a sanyaye tace"Ta haihu sai dai babyn bezo da rai ba." Prof ya ambaci kalmar innalilhi wa'ina ilahi raji'un! kafin yace."To Allah ya jikansa yasa me ceto ne ita kuma Allah ya bata lafiya." Mommy ta amsa da amin tana fargabar abunda zata fada masa.
'Kokarin kashe wayarsa yake tace"baka samu labarin abinda ya faru ba ko.''
Yace." me yake faruwa."?  Cikin nutsuwa ta shiga fad'a masa abunda ya faru.
Jikinsa yayi sanyi yace."Na samu labarin accident d'in da ya faru amma ban san abin ya shafe ni ba, yanzu ina Asiyan take."? tace"Gata a zaune." Yace."Bata wayar." Ta Asiya ta kar'ba murya na rawa tace"Daddy." Sai yaji zuciyarsa ta karye sosai yarinyar ta bashi tausayi yace."Ina fata babu inda ke miki ciwo ko."? Tace."Eh daddy." Yace."To Allah ya 'kara kiyaye gaba shi kuma abunda zamu ce Allah ya ji'kansa yasa mutuwa ta zama hutu a gareshi." Ta amsa da ameen. Yace."Hafiz ya samu labarin abinda ke faruwa."? Tace."Eh Munyi waya dashi d'azu kuma wani police ya sheda min cewar yana kan hanya." Yace."To Allah ya kawo shi lafiya." ta amsa da ameen."   wayar ta mikawa Mommy  bayan sun gama magana da Prof din.

K'arfe shida shaura jirginsu Hafiz ya sauka tare suka tawo da Mubakar,  saboda tafiyar shi kadai ba zata yiwuba  ya furgita sosai a lokacin  yana gani kamar ma karya suke masa Ba Huzaifan ne kadai ya mutu ba harda Asiyan dan kwata-kwata bai yarda da ita yayi waya a dazu ba, ganin yanda ya fita daga hayyacinsa ne yasa  Mubarak ajiye komai suka tawo tare.

Cikin rashin nutsuwa gami da tararrabi suka shiga asibitin, duk wanda ya kalli Hafiz a lokacin sai ya tausaya masa saboda cikin 'kankanin lokaci har ya zabge yayi wata rama mara kyawun gani.
Likita ne ya jagorance su dakin dasu Asiyan suke!   Hafiz na ganinta zaune a kusa da mahaifiyarsa sai ya saki ajiyar zuciya wata  'yar 'kwalla ta sauka a kumatunsa, Likita yace."Yanzu ka tabbatar da magana ta ko ka ganta nan a raye bata mutu ba."
Hafiz yasa hankici ya goge fuskarsa yace."Yanzu hankalina ya kwanta Dr dana ganta a raye duk da nasan mutuwa dole ce amma bana so ta mutu ta barni ina bukatar ta sosai a rayuwata.
Dukkaninsu maganarsa ta sanyayyar musu da jiki  misali idan ta Allah ta kasance akan Asiya wane irin hali zai shiga? babu shakka dukkaninsu sun tabbatar da cewa yana yarinyar so mai tsanani

Dr ya girgiza kansa had'e da mi'ka masa hannu yace."Ina rokon Allah ya dawwamar muku da zaman lafiya kai da iyalinka Allah kuma ya rabata da abinda ke cikinta lafiya." Hafiz ya amsa da ameen Yana me rungume Dr din, babu shakka yaji dad'i mutuka da adduoin da yayi masa.
Kusa da ita yaje ya zauna ko kunyar iyayensa beji ba ya rungumeta tsam-tsam yana shafa  cikinta. ita kanta tsintar kanta tayi da rungumeshi hawayen tane suka sauka a bayansa
Ya d'ago ta daga jikinsa yaga hawaye na kwaranya a kuncinta, a sanyaye yasa hannu ya shiga goge mata ya karyar da kansa gwanin tausayi yace."Ki daina kuka kukan ki na haddasa min ciwo a zuciyata  nasan duk abunda ya faru dake nine na janyo miki amma nagodewa Allah da ya kare ki daga sharrin Huzaifa bana zargin ki dashi saboda nasan a yanda na sameki ba zaki ta'ba cutata ba, dan haka idan kina wani kokwanto a zuciyarki ki daina insha Allah ba zan ta'ba rabuwa dake ba, mutuwar Huzaifa kuma in Allah ya yarda zata zame mana alkairi a rayuwar mu." Sunkuyar da kanta 'kasa tayi ta d'an ja jikinta daga nasa.
Hankicinsa ya mi'ka mata yace."Kar'bi ki goge hawayen ki.'' Ta kar'ba a sanyaye ta shiga goge fuskarsa, shi kuma sai sannan nutsuwa tazo masa ya shiga bin d'akin da kallo.
Nan yaga Prof da Mubarak dasu Mommy sun zuba musu ido ko wanne fuskarsa dauke da alhinin abinda ya faru.''
Prof ya zare gilashin idonsa tare da dan goge guntin hawayen dake idonsa. Yace." Ha'kika duk abubuwan nan da suke faruwa suna faruwa ne da ikon Allah kuma dik abinda kaga ya faru dama can haka yake a rubuce tun kafin a hallice mu gabadaya saboda haka dukkaninmu sai mu cigaba da neman afuwa gurin ubangiji domin mu samu ku'buta ranar gobe 'kiyama."
Mubarak yace."Wannan gaskiya ne Daddy Ubangiji Allah kasa muyi kyakykyawan karshe Allah kuma ya kare mu  daga muguwar 'kaddara." Dukkaninsu suka amsa da "ameen." Mommy ta kalli Hafiz a d'an sanyaye tace"Ummi ma ta haihu amma babyn bezo da rai ba." Jikinsa ya sake yin sanyi yace."Ashe cikin ya isa haihuwa."? Tace."Eh to watansa bakwai be isa haihuwa ba,  amma idan yazo da tsautsayi wasu na haihuwa a wata bakwan kuma cikin ikon Allah kaga d'an ya rayu." Yace."Allah ya jikan babyn ita kuma Allah ya bata lafiya." Ta amsa da amin ya Allah.

*BAYAN WATA BIYAR*

Al'amura sunyi sau'ki sosai kowa ya fuskanci al'kibula! Ummi taji sauki sosai,   inda soyayya mai karfi ta shiga tsakaninta da Ishak manya tuni sun shiga maganar  Ishak ya bada sadaki ranar daurin aure kawai ake jira, Babu wanda ya kai Hafiz jin dadin faruwar wannan al'amari  yaji dadi sosai kuma yayiwa abokin nasa fatan alkairi.

Asiya kam cikinta yayi wani irin girma sai kace mai tsohuwar haihuwa yau da lafiya gobe babu amma a haka take daurewa take zurga zurga makaranta, gaskiya Mommy na ganin kokarinta shiyasa take tausaya mata sosai a gidan bata barinta tayi komai sai da ita tayi mata ko Farhana ita kuwa Asiya tafi so tayi komai da kanta dan duk lokacin da Dr Hisham yazo dubata yakan ce mata ta dinga motsa jikinta,  saboda duk sanda haihuwa tazo mata ba zata galabaita ba.
To wannan dalilin ne ya sanya kullum su mommy suke raka ta motsa jiki da daddare.

Gaje taje cefane kasuwar  Rimi suka had'u da Taburni lokacin ta shigo kasuwa sarin kaya gurin *Mata* Taburni ta ri'ke bakinta tana kallon Gaje  tayi 'kiba gata d'aure da sabuwar atamfa a jikinta  da mayafi mai kalar atamfar.
Taburni tace"Kodai idona ne yake gizo kamar Gaje ta maishanu ko."? Gaje tana dariya tace"Nice Taburni idonki dai-dai ya fada miki.
Taburni ta rungumeta tana fadin "Gaje haka kika zama hajiya ina mai shanu shin dama garin kano kuka tawo amma banta'ba haduwa dake ba."
Gaje tace"Taburni muje gidana zancan mai tsayi ne."
Taburni ta juya tana kallon matar dake zaune kan wani buhu gabanta da kaya burjik wasu sabbi wasu kuma second  tace" Larai wannan da kike gani babbar 'kawata ce a kauye dan haka zanje gidanta kafin na dawo ki had'a min kayan idan na dawo sai muyi lissafi."'
Larai tace"Yo wane lissafi zamuyi bayan wanda mukayi kawai kije ki dawo ki dauki kaya ki bani kudina idan kuma ba zaki siya a haka ba to sai ki bar min kayana akwai masu bukata." Taburni ta shiga yiwa Larai magiya da fad'in "Haba 'kawata wai me yasa kullum nazo sai munyi cacar baki dake yaci ace mun saba da juna dake ki duba kiga irin matan da nake tsallakewa nazo gurinki amma zaki dinga nuna rashin sabo."

Larai tace"Sai kiyi kuma kayana na riga nayi musu kudi idan kina bukata ki biya a yanda nace ki dauka idan baki tsayar da magana d'aya ba to wallahi wata tazo siya zan siyar mata

Taburni ta bude baki za tayi magana  Gaje tace"Wai nawa ne kudin ne." Tsaki Taburni taja tace"Dubu shida da dari bakwai ne." Gaje tace"To bari muje gida ba za'a rasa yanda za'ayi ba." Larai tace"To kin tabbata zaki biya mata kudin kayan dan kada kusa na'ki siyarwa kuma ku dawo min da wata magana.
Gaje tace"Zan biya mata kada ki damu ki ajiye kayan." Larai ta dauki kullin kayan ta turasu karkashin wani katako dake bayanta tana 'kas!'kas! da cingum? tace''To ina sauraran ku. Gaje da Taburni suka futa daga cikin tashar.

Taburni ta shiga rud'ani ganin yanda Allah ya rufawa Gaje asiri ko ruwa kasa sha tayi saida Gaje ta warware mata zare da abawa tukkuna.........Ajiyar zuciya ta sauke tace"Ashe dama wannan yarinyar alkairi ce a gare ki? shiyasa fa watarana idan nazo gidanki naga kina zalintarta nake hanaki! na taya ku murna amma naso daga gurina kuka samu labarin inda Asiyan take amma babu komai dani da Ladidi duk d'aya ne, Gaje tace"Ya mutan gari dafatan duk suna lafiya ina Alaji Bawa."?
Taburni ta rike ha'ba! da fad'in "Wai! yaushe rabon Alhaji Bawa da duniya 'yayansa sun kasheshi."!

Gaje ta bud'e bakinta cikin mamaki tace" Kina nufin Alaji Bawa ya mutu."? Taburni ta shiga bata labarin yanda mutuwar tasa ta kasance! Gaje sai da tayi hawaye saboda tausayi, tace"Yanzu inasu  Dalladin."? Taburni tace" suna can Gidan yari har yanzu ba a yanke musu hukunci ba." Gaje ta rike ha'ba tana jajanta al'amarin.
Maishanu ne ya shigo yasha shadda wagambari haskensa ya dawo yayi ki'ba dai-dai misali  Ganin Taburni a zaune yasa ya washe bakinsa yace"Taburni yau kece a gidan namu."? Taburni ta shiga washe bakinta da fadin "Eh wallahi nice kamar almara naga Gaje a kasuwa tana cefane nayi mamaki sosai kuma nayi farin cikin ganinku." Maishanu ya zauna cikin walwala da farin ciki suka gaisa, yana tambayarta mutanan garin *Fanisau* tace kowa lafiya lau sai dai anyi rashin Alaji Bawa watanni bakwai da suka gabata.
Maishanu ya ambaci kalmar innalilihi wa'ina ilahi raji'un! Taburni ta shiga wassafa masa yanda mutuwar tasa ta kasance! Sosai maishanu ya tsora da al'amarin ya dinga addua gami da nemawa Alhaji Bawan rahamar Allah.

To koda Asiya ma ta samu labarin rasuwar Alaji bawan da yanda aka kashe shi sai da jikinta yayi sanyi yini tayi cikin rashin walwala koda Hafiz ya kirata a waya kasa gane kanta yayi, sai da ya kira Mommy sannan take tabbatar masa da abinda ya faru, haushi yaji sosai kishi duk ya dame shi to saboda kawai ta samu labarin mutuwar tsohon mijinta sai ta damu alhalin tasan ba cikakkiyar lafiya ce da itaba.
A fusace! ya kirata a waya ya shiga fad'a kamar zai ari baki! takaici yasa ta kashe masa wayar ta kwanta tana kuka ita sam ba wai mutuwar alaji bawa takewa alhini ba gabadaya duniyar ce tayi mata zafi! sai take ganin kamar itama mutuwa za tayi, a maimakon kuma ya rarrasheta kawai zai rufeta da fad'a.
Hafiz yaji takaicin kashe masa waya da tayi dan haka sai yayi zuciya ya daina kiranta sai da ya kira Mommy ya tambayeta jikinta, tanan yake jin komai! To itama da yake ta kanta take sai bata wani damu ba ta cigaba da binsa a yanda yake so ita yanzu babban burinta ta haihu lafiya.

*****
*BAYAN SHEKARA UKU*

Abubuwa da yawa sun faru a shekarun da suka gabata masu dadi da marasa dadi! to marasa dad'in dai sunfi yawa dama haka duniyar take yau za'ki gobe d'aci! Asiya ta haifi tagwaye (Twins)  duk maza  Affan da Adnan yaran kamar su  d'aya da mahaifinsu, Adnan ne ya d'auko kalar fatar Ubansa shi kuma Affan fari ne irin mamansa, Cikin shekara ta ukun Asiya ta samu nasarar kammala karatunta cikin nasara da kwanciyar hankali da kuma jajurcewa ta uba nagari wato Professor............ Ishak da Ummi sun haifi 'yarsu mace suna kiranta da Intisar. Ita kuma Farhana Dr Hisahm ya ma'kale mata wai lallai sai yayi ta biyu da ita, Prof sai lalla'bata yake ta amince ta aureshi dan saboda ya tabbatar da cewar zai riketa da kyau! ita kuma a tsarinta sam bata so ta auri me mata, to ganin yanda iyayen nata suke kaunar al'amarin yasa ta amince da maganar auran.

****
Professor ya b'ukaci Hafiz da ya dawo gida gabadaya ma'ana ya ajiye aikinsa na can legos din domin gaskiyar magana  yana bukatarsa a companynsa, to shima Hafiz din ta bangaransa yafi bukatar hakan, yana dai jin kunyar ya fito ya fadawa Mubarak da shi kansa Mr Ademo din ga manufarsa, dan gaskiya mutanan sunyi masa hallaci sosai! Mr Ademo kullum cikin 'kara masa girma yake a ma'aikatar wanda yayi sanadiyar zuwansa ma yafi shi matsayi da mu'kami! yana ganin idan yace  musu zai ajiye aiki ya koma gida hakan kamar ya watsa musu kasa a ido ne, wannan dalilin ya sanya yake rarrashin mahaifin nasa, Wanda shi kuma yake sake burkicewa kan lallai sai ya dawo ya cigaba da aiki a company sa domin  cigabansu gabadaya.......

******
Yau watansa hudu da kwana uku rabonsa da zuwa gida, gabadaya hankalinsa ya karkata kan iyalinsa, fargabarsa daya kada  yaje gidan mahaifin nasa ya tayar masa da hankali dan yasan halinsa zai iya cewa ba zai koma gabad'aya, duk irin bayanai da hujjojin da ya kawo masa baisa ya gamsu ba shi dai kawai yafi bukatar ya saki aikinsa da yake ya koma karkashin companynsa shi kuma yana ganin idan yayiwa  masu kaunarsa wannan butulcin ba zasuji dadi ba. shawara ya yankewa kansa, dan gaskiya yana bukatar matarsa da 'yayansa, zai je ya d'aukosu gabadaya shi yasan irin 'karyar dai zai shirya masa.

Koda ya kira waya ya sanar dasu cewar zai zo dukkaninsu suka dinga murna da farin ciki shi kansa Prof din kasa 'boye farin cikinsa yayi  ya dauki alwashi kan cewar idan Yazo to ba zai ta'ba bari ya koma ba ya dawo kenan.

Gabad'ayansu sukaje airport domin daukoshi koda ya sauko daga jirgi ya gansu reras a jikin mota wani irin farin cikine ya ziyarce shi, ya dinga washe bakinsa yana kallonsu suna kallonsa, Asiya kasa dauke idonta tayi a kansa, ganin yanda ya sake girma nutsuwa gami da kwanciyar hankali a tare dashi  yana sanye da wani yadi piltx blue black   kansa babu hula sumar kansa tasha gyara kafafunsa sanye da takalmi mai gidan tsaya hannunsa na dama daure da agogon fata, yayi kyau da wani irin kwarjini su kansu iyayen nasa sai da sukaji dadin ganin cikar kamalarsa da nutsuwarsa wattani hud'u kacal da yayi bai zo ba gabadaya ya sanja  musu.
'Daya bayan d'aya ya rungumesu kana ya kar'bi Affan dake hannu Mommy yana b'angala masa dariya shima dariyar yake ya kalli Mommy yace."Mommy haka yaran nan sukayi wayo."? Dan murmushi tayi tace" gasu nan sunyi wayo tubarkallah." Adnan ya kar'ba dake hannun Prof shima yaron kamar ya gane shi ya  dinga b'angale masa baki! Hafiz shashancewa yayi a gurin!
Farhana tace"Brother ka manta da 'yar uwarka ko wato ka samu su Adnan ka manta dani." Yana dariya ya kalleta yace."Ke duk bana ganin kowa a gurin nan sai mutum biyu wato Affan da Adnan dan su nazo garin."
Asiya ta buga masa harata tana zum'bura bakinta.
Prof yace."Kayi ka gama maganarka mu munyi gaba Asiya ku shige mu tafi." Suka juya suka bi bayansa zuwa gurin motar, binsu yayi a baya hannuwansa ri'ke da twins d'in nasa sai wasa  yake musu.

Hafiz yayi mamakin irin Delicious din da aka shirya masa, yace."Gaskiya mommy ni d'an gata ne a gurinki irin wannan girki kala kala haka nagode Mommyna Ubangiji Allah ya bani ikon kyautata muku." Ta amsa da amin kana tace"Matarka ma tayi kokari sosai dan wannan lemon da kake tasha itace ta had'a maka." Ya dauki cup din lemon dake gabansa ya kur'ba yana lumshe ido yace."Lemon yayi min dadi sosai Allah yayi mata albarka." mommy ta amsa da amin.

Yana goge bakinsa da tissue tace"Myson dan Allah kada ka bujirewa maganar mahaifinka duk da ka kawo min hujjarka ni kuma ina sha'awar ka rabu da mahaifinka lafiya dan yace idan kazo to ba zaka koma ba, idan yazo maka da maganar ka amsa ma da ka amince."

Jim! yayi yana nazarin maganarta kafin yace."To Mommy yanda duk kuke so haka za'ayi amma zan dai lalla'bashi ya bari mu shiga sabuwar shekara insha Allahu ni kuma idan na koma zan rubutawa company takardar barin aiki dasu zan kuma sanar musu da dalilai na."

Tace."To kayi shawara mai kyau! kayi dai 'kokari ku rabu lafiya da mahaifinka." Yace."Insha Allah Mommy zan rabu lafiya daku."
Prof ya sakko daga sama yana kallonsu ganin sunyi shuru da maganar da sukeyi yasa yace."Kuna tattauna maganar da bakwa so naji shiyasa kukayi shuru ko."

Mommy tace"Dad'ina dakai zargi wace magana ce zamu 'boye maka ni bari ma na tashi na baku guri kada ace nayi laifi.
Ya sassauta murya da fad'in "Koma kiyi zamanki aike bakya laifi Rahima  idan kika tashi kuma waye zai taya ni rarrashinsa na fahimci yafi jin maganarki akan tawa."
Mommy ta koma ta zauna tana d'an murmushi! Prof ya kalleshi babu wasa a fuskarsa yace."To ya maganarmu? kasan dama nace maka duk sanda kazo ba zaka koma ba ko."
Yace."Eh kwarai kuwa munyi maganar da kai, na kuma amince zan rubuta takadar ajiye aiki kamar yanda ka bukata amma nima inaso kayi kin alfarma guda.
Prof na farin ciki yace."Wace irin alfarma kake so nayi maka.'' Yace."Inaso ka bari sai  new year  tukkuna, sannan kuma idan zan koma inaso na koma da iyalina sai mu dawo tare."

Prof yayi shuru yana nazarin maganarsa, Yace."Kayi al'kawari ko.''? Yace."insha Allah kuma ina rokon Allah ya bani ikon cika al'kawarin dana dauka." Prof yace."To babu damuwa ai sabuwar shekarar kamar yaune  tunda saura wata biyar mu shiga, zaka iya daukar iyalinka kuje kaima kafi samun kwanciyar hankali.'' Hafiz ya sauke ajiyar zuciya fuskarsa da wadatacciyar walwala yace."Nagode Daddy Ubangiji Allah ya kara maka lafiya da nisan kwana." Prof ya amsa da amin yana murmushi had'e da jin wani irin farin ciki a cikin ransa.

Hafiz yana fitowa daga masallaci ya hau samansa, ya dingi kiran wayar Asiya wai ta kawo masa abinci, ita kuwa tana sane ta'ki zuwa! dan tasan abinda yake nufi taji haushi sosai d'azu da yace wai be ganta ba, gabadaya idonsa ya rufe saboda ganin 'yayansa to zata nuna masa tasan ciwon kanta.
Shiyasa gabadaya taki daukar wayarsa.
Abinka da mara hakuri sai ya sakko 'kasan ya zauna a cikinsu yana sa musu baki cikin hirarasu....Asiya tashi tayi ta bar gurin, ya bita da kallo Mommy na hankalce dashi dama ta lura tun dazu yake satar kallon Asiyan, saboda tasan halin jarabar d'anta yasa ta tsaya sosai kan Asiyan a lokacin data haihu ta gyara ta ciki da waje  saboda tana jin yarinyar tamkar 'yar cikinta shiyasa bata bambamtata da Farhana a komai.

Ko kunya ya mike yabi bayanta saman! Mommy da Farhana suka saki baki suna kallonsa, girgiza kai kawai mommy tayi ta cigaba da kallon tv.

Motsin ruwa da yaji a toilet ya tabbatar masa da cewa tana ciki kawai sai ya bude ya shiga, tana tsaka da cud'a jikinta taga mutum a kanta, tsorata tayi sosai taja baya tana watsa masa harara!
Ya kar'bi soson hannunta yana  wani lumshe mata shegun idanunsa, ji tayi tsigar jikinta ta tashi! da sauri ta tsuguna ta soma watsa ruwa a jikinta ya tsuguna ya dagota ya rungume 'kam a jikinsa!  yana wani kyarmar jiki yace."Me nayi miki kika 'ki d'aga wayata." Turesa ta shiga yi! Yace." yanda na ri'ke ki d'in nan ko bundiga za'a d'ora min a  wuya bana jin zan iya rabuwa dake dan ni kadai nasan dad'in da nake ji."

Tace"Ni ka cikani na 'karasa wanka na." Ya shiga goga mata soso a jikinta da fad'in" Bari na cire kayana muyi tare." Ta zumbura baki da fad'in "Ni na gama nawa." Yace."Okey to bari muje  idan mukayi mu gama sai mu sake wani tare." Kafin tace wani abu ya dauketa cak! Ya bude kofar toilet din sun futa a haka tana d'igar ruwa wani gurin na jikinta duk ga kumfa da sabulu nan.
Bed ya kwantar da ita ya shiga kokarin zare jallabiyarsa!
Ta mike zaune da sauri  zata durga kasa! hannunta ya ri'ke da sauri yana girgixa mata kansa yace."Baby me raba ni dake yau sai Allah ina tunanin zan iya kwana akanki amma dai idan ki ka yarda nayi irin salon da nake so zan iya saurara miki da wuri." Hawaye ta shiga sharewa shikkkenan yau kashinta ya bushe! cikin shagwaba tace"Ni wallahi kunya nake ji kana wani abu dani a gabansu mommy kuma fa kada ka manta da cewar har yanzu baka bani kazar amarcina ba, kuma ba kayi min lefa ba dan haka ni ka rabu dani tukkuna sai kayi mun komai na al'ada." Yace."Baby ke al'ada ta dama idan kayan lefe kike so zan iya siya miki kantin Kwari idan yayi miki kad'an zan had'a miki da sabon gari!  maganar kuma kaza zan siya amma ba yanzu ba ni so nake ki bani naci kafin kici kazar amarcin naki."
Turesa ta shiga yi tana kokarin maida dariyar data take so ta kufce mata!  ya shiga lasar kunnanta yana hura mata iskar bakinsa a ciki. Jikinta ne ya mutu tayi sanyi a jikinsa, hannu ya kai ya kashe bedlamp dakin yayi duhu..........
*Asha shagali lafiya*

Hafiz sai dai ya ragargaji Asiya iya son ransa sannan ya saurara mata gabad'ayan su suka sauko kasa cikin wata irin yunwa matsananciya! shuru palon babu kowa Hafiz ya kalli agogo yaga sha daya shaura na dare, girgixa kansa yayi lallai sun dade suna buga harka tun bakwai da rabi  awa uku da wani abun wai nan ma badan ya gaji ba ya saurara

Kukan Adnan suka ji da sauri suka kalli matattakalar bene! Farhana ce ke sakkowa yaron na rungume a kafadarta.
Kunya ta rufe Asiya sai tayi kasa da kanta, Farhana ta karaso ta mika mata shi da fad'in "Gashinan tun dazu yake kuka kinsan halinsa da shan nono gabadaya ya'ki kar'bar madara dole sai nono."
Ta karbe shi da sauri tasa masa nono a baki bata so kukan da yake ya tashi mutan gidan. Hafiz na kokarin zama a daning yace."Shi Affan din yayi bacci."? Farhana na kokari barin gurin tace"Ai shi babu ruwansa tin dazu yayi baccinsa."

***
Hafiz kafin ya koma Legos sai da yayi sati yana zuwa ma'aikatar mahaifin nasa, alhmdullhi komai na tafiya kan tsari kuma har yanzu ma'aikatan da ya sani sune sai dai yaga sabbin fuska da alama basu dade da fara aiki ba.
Hafiz yaji dad'in ganin yanda Titi ta samu nutsuwa sukayi gaisuwar mutunci ita dashi tamkar wani abu bai ta'ba shiga tsakaninsu ba, Titi har kunyar had'a ido take dashi, shima ya fahimci hakan daga gareta. Titi kafin ta futa daga ofis din sai da ta sheda masa cewar ta samu mijin aure dan har sun tsayar da magana a tsakaninsu. Hafiz yaji dadi sosai kuma ya tayata murna da farin ciki.

***
Hafiz sai da yayi hutun sati d'aya a gida  kafin ya koma gurin aikinsa sai da ya gwangwaje sosai da amaryarsa,
dan kafin su tafi sai da tasa rigima wai lallai sai yayi mata lefe dan ba zata bishi  bata da sababbin kaya ba. Haka ya dinga d'aukarta a mota yana zuwa yana jibgo mata kayan sawa dana kwalliya! Mommy da Farhana sai kallon ikon Allah suke! Asiya sai da ta cika akwatina shida da sabbin kaya na hausa dana bature tana so idan sunje itama ta burgeshi kuma ta dinga yi masa kwalliya iri-iri!

Aikuwa haka ta dinga rikitashi da kwalliyarta mussaman ta ingilsh  watarana har makara yake a gurin aiki! idan dare yayi kuma  nan ma ayi ta abu d'aya Su Asiya yanzu an zama 'yan hannu an gane komai a kan harkar ita da kanta har nema take yi Hafiz ya koya mata jaraba.

****
Watansu uku a Lego's ranar wata Lahadi babu aiki suka shirya gabad'ayansu Hafiz da iyalinsa Mubarak ma da nasa iyalin suka nufi gurin sha'kawata!   tsakanin Asiya da Firdausi matar Mubarak akwai jituwa sosai suna zumunci kamar yanda mazajensu suke yi!

Asiya da Firdausi suna zaune suna hira Asiya ta hango wani mutum kamar ta san shi sai da ya 'karaso daf dasu sannan ta gane wanene? gabanta ne ya fad'i! Ganin *BABA TINDE* Ya nufi inda su Hafiz suke! sai taga suna gaisawa dashi harda dariya! kafin ta ankara taga sun jero dashi sun nufo inda suke zaune.

Tana jin sanda suka karaso gurin Firdausi na gaishe da Baba Tinde ita ta kasa dago kanta! Hafiz yace."Madam ku gaisa da *BABA TINDE* Brother d'in oganmu ne Mr Ademo kuma shine ya maye gurbina lokacin da naje gida hutu." A sanyaye ta d'ago kanta suka had'a ido da *BABA TINDE* shima zabura! yayi yana nunata da hannu! Hafiz ya shiga binsu da kallo yana mamakin razanar da sukayi.
Asiya mikewa tayi ta bar gurin hawaye na kokarin zubo mata.
Hafiz ya kalli *BABA TINDE* yace."Baba ko kasan my wife d'ina ne."? Baba Tinde yayi saurin girgixa kansa yana shafa fuskarsa yace." Da farko nayi mata kallon sani sai kuma daga baya na gane ba wacce na sani bace! shiyasa kaga na nuna wata alama."
Hafiz ya girgiza kansa  ba dan ya yarda da maganar ba yace. "Okey." Kallon Mubarak yayi yace."Magariba tayi ya kamata mu tafi gida haka."
*BABA TINDE* Ya mika musu hannu cikin yanayin hausawarsa yace."Nima zan wuce gida sai mu had'u a gurin aiki gobe."  Hafiz yace."Okey Baba a gaishe da iyali." Baba Tinde ya nufi motarsa jikinsa duk a sanayaye ha'kika wannan yarinyar itace yarinyar data kassara masa rayuwa, domin ko daga bacci ya farka fuskarta ba zata 'bace masa ba, to gashi yaci alwashin a kanta sai ya dauki fansa gashi kuma yarinyar ta kasance matar Hafiz yaron da yake ganin kimarsa, idan ya kasance yarinyar ta tona masa asiri gurin Hafiz din shin da wane ido zai iya kallonsa, wannan shine kad'ai fargabar dake damunsa, maganar daukar fansa ya ajiyeta gefe dan yana ganin a gurin daukar fansar ne girma da mutuncinsa zai zube a idanun wad'anda suke ganinsa da mutunci a ma'aikatar tasu.

Asiya sai da taci kunanta ta koshi sannan ta fad'awa Hafiz tsakaninta da *BABA TINDE* Yaji wani irin kishi ya murd'e masa kirji wannan 'katon iyamurin shine da yayi nufin cutar masa da abar kaunarsa, ji yayi  gabadaya ya tsane shi ya dinga zaginsa yana kwashe masa albarka harda cewa sai ya d'aureshi dan gobe a shirye zai je gurin aikin idan ya sake yayi masa maganar banza, to allura ce zata tuno Garma! Asiya ganin ya fusata sai huci yake yasa ta dinga bashi hakuri tana rarrashinsa tace"Abu ya faru shakara kusan takwas to meye amfanin tayar dashi! yanzu nasan shi kansa cikin nadama yake gami da dana sani! kuma ai Allah bai bashi ikon cutata ba kaga sai kawai abar magana ta wuce idan kace zaka dawo da ita ni zaka zubarwa da mutunci."
Ya sauke ajiyar zuciya had'e da mikewa ya nufi bedroom  ta mike tabi bayansa kawai sai ta ganshi yana zukar sigari! tace"Kuma ka rasa ina zaka zo kasha sigari sai a daki ni dai don Allah ka futa."
Tsaki yaja ya mike shi sam yama manta a inda yake shiyasa ya kunna sigari a gidan, 'bacin ran da yake ciki yasa yaji idan ba ita yasha ba to zai iya samun matsala! harabar gidan ya futa ya zauna ya dinga zu'ka yana fesar da hayakinta ta baki ta hanci.

To kamar yanda ya fada din hakane ya kasance koda yaje gurin aiki kasa sakin fuska yayi yana ta jiran yaji Baba Tinde yazo masa da wata magana yayi masa tujara! har suka tashi daga aiki bai ga Gilmawar Baba Tinde ba
Motarsa ya shiga yayi tafiyarsa gida.....Baba Tinde kuwa yana sane yake kaf-kaf da haduwarsa da Hafiz d'in dan yasan tilas zai samu labarin abinda ya faru wata irin kunya yake ji.
Sai da sukayi sati biyu suna wasan 'buya da Baba Tinde! har hafiz din ya fahimci baba Tinden na jin kunyar haduwa dashi, sai ya dan sassauta zuciyarsa, lokacin da suka had'u gurin meeting ya mika masa hannu suka gaisa nan ma babu wata cikakkiyar walwala, tun daga lokacin Tinde ya fahimci ya samu labari  har aka tashi daga gurin meting din bai bari sun sake hada ido ba

*****

*BAYAN SHEKARU BIYU*

Alhamdullhi kamar yanda Hafiz yayi wa mahaifinsa al'kawari zai bar aiki a 'karkashin company Mr Ademo Ade!  ya cika masa al'kawarinsa, ya dawo Babban company su da aiki inda suka cigaba da bunkasa shi suka kuma sake gina wasu 'kananun company guda biyu! Dawowar Hafiz ma'aikatar mahaifinsa ta janyo musu alkairai da yawa!  suka zama abin kwatance a tsakanin jama'ar gari da masu harka irin tasu!

Hafiz da Asiya da 'yayansu suka tare a sabon gidansu dake  Na'ibawa, Gida ne na gani na fad'a Hafiz ya gina da guminsa da halalinsa, babu abinda bai zuba musu ba a ciki na jin dadin rayuwa! Hakika Allah ya bashi duniya sai dai kuma ya nemi lahirarsa. Rayuwarsu suka cigaba da gudanarsa  tare da 'yayansu uku Affan Adnan da little Baby Rahima!  Shekarar su d'aya a gidan Hafiz ya biya musu aikin hajji, Innaworo mommy Farhana Prof  Maishanu da Gaje Taburni da Ladidi mai aiki  dashi kansa uban gayyar da iyalinsa ga'badayan su suka nufi kasa mai  tsarki!   domin sauke farali.

*WUYA MAKARANTAR KARE😓😓😴😴*


*ALHAMDULLHI*

```Jama'a nan na kawo 'karshen wannan littafi mai suna DA WATA A KASA ina rokon Ubangiji Allah ya yafe min kuskuran da nayi a ciki littafin, ladan da yake ciki kuma Allah ya had'ani dashi, ina rokon Allah yasa sa'kona ya isa inda nake so ya isa, kuma ina fatan masu karatu sun fahimci darrusan dake   cikin  littafin......Allah ya sake sada ni daku da alkairi sai mun sake haduwa daku a cikin sabon littafina mai zuwa```

*LITTATAFAN MARUBUCIYAR*

*NANA KHADIJA*
*YARO DA KUDI*
*GIMBIYA BALARABA*
*BABBAN YARO*
*LADIDI KWADAGA*
*SADAUKI OMAR*
*MASHAHURI*
*TSANTSAR BUTULCI*
*RUWAN DARE*
*NIDA YAYA SADAM*
*'YAR BANGAR SIYASA*
*DA WATA A 'KASA*

Ga duk mai bukatar karanta d'aya daga cikin littatafan nan sai ya nemi   numbar ta  gata zan rubuta
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
Whasap kawai banda kiran waya ko plashing

*IDAN KIN SAN BA SIYAN  LITTAFI ZA KIYI BA KADA KI KIRA NI A WAYA KI KASHE KO KUMA KICE NA TURO MIKI LITTAFI ALHALIN KIN SAN SAI AN BIYA.*

ASSALAMU ALAIKUM🙋‍♀�?

No comments