Recent Updates

BOYAYYEN YARIMA Complete Hausa Novel

 


[9/5, 11:56 AM] NAZLAH MARUBUCIYA: BOYAYYEN YARIMA(MUTANEN DAJI).



BY

ƳAR LELEN ROYAL STAR.



Alhamdulillah! Alhamdulillahi Allah Kulli Halin, Alhmdllh, ina mai ƙara Jaddada Godiyata ga Allahu Subhanahu Wata'ala da ya bani Rai da lafiyar Fara Rubuta Wannan Littafin nawa mai Suna Ɓoyayyan Yarima, Wanda na yi Tsawon Lokaci ina Nazartarsa da Son Fara rubutasa, Allah bai yi ba sai Yau, Ina fatan Jinkirin Rubutasa da Na yi ya zama Alkhairi ga ni ga Dukkan Wanda zasu Karanta, Ina fatan Ubangiji ya bamu Aron Rai da Lafiyar da Zan gamasa cikin Kwanciyar hankali da Salama.



*🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*

    {R.S.W.A}

https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c

*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad’akarwa, ilimantarwa da kuma nishad’antarwa_*

_(R.S.W.A) Ruwa kad’ai ke maganin k’ishi_

*Alk’alaminmu ‘yancinmu



https://arewabooks.com/u/autarmama

P.1-2



Shimfiɗa..





Fur.



Wata Ƙabila ce Wacce Galibinta ke Zaune a Yammacin Ƙasar Sudan.

Sun fi karkata ne a Yankin Darfur,

Haka wasu lokutan Ana kiransu da Suna Fora,Fordunga,Fuwali kojara ko kungara.

Mutane ne Masu Aikin Noma,suna iya yin kiwon Shanu, Wasu Dangin Fur wanda suka fara garken Shanu sun bunƙasa Salon Makiyaya kamar na Makwabtansu Makiyayan Larabawan Baggara(Baggara)A al`adance Fur din nan , na kiwon shanu, Yanzu ana daukarsu Baggara.Fur in suna ne na Musalmai Mabiya Sunni, Wanda ke bin Mazhabar Malikiya ta Shiri'ar Musulunci.

Sai dai Duk da Kasantuwarsu na Musulmai, suna Aikata Aiyuka Irin na Marasa Addini, Wanda ya Haɗa da Gine-ginen  Guraren Bautar Gumaka, Bautar Gumakan da sauransu.



Sune A Yammacin Ƙasar Sudan, Mutane ne da suke bin Sedentary herding da kuma Aikin gona,Mafi Noma gero.Al`ummarsu ta gargajiyace, Wacce Dattawan kauye ke Mulki.suna Magana da Fur ,Fur Wani Yare ne na Shahara, kuma Musulmai ne, Sun ƙarɓi Addinin Musulunci Ne Bayan Mamayar Yankin da Masarautar Kenam-Bornu ta yi A lokacin tsararru Wasu daga cikinsu, Sun so yin Magana da Larabci a cikin Yan shekaru.

Sunan Darfur ya fito ne daga Waka Ƙabila , ma'anarsa kuka 'Gidan Fur',Kamar su Deriege da Tegani Sei-sei dukkansu Mambobin Fur ne.Fur din ya Ƙafa Masarautar Darfur Mai Tarihi, Wacce take da Mulkin Darfur har zuwa 1916.

Harshe.

Suna Magana ne da Yaren fur, Wanda dangin Nilo-shaha ne.suna Magana ne da Larabci a Matsayin Harshen Yare.

Babu Rubutaccen Rubutu ko A`lamar A`lama Don Yaren Fur.

Sau da dama Suna Amfani da Ganga mai nauyi ya yin , yin Jawabai, Bayyanar da Sako, da Sauran Adiresoshi Jama'a.

Kiɗan Fur yana da Matuƙar Shahara A cikin Al`adarsu , Babban kayan Kiɗansu Sune Ganguna, Ana yin kiɗa tare da Amo mai nauyin gaske, Wanda Yake tare da Bikinsu Wasu Shahararrun Mawaƙan Fur Sune Abdallah Kioka da Marium Amo.



*****



Ƙarar Sautin Amon kiɗan Gangunansu ne ya shaidawa Jama'ar garin Lallai Akwai Wani Shararan Abun da yake Faruwa a Cikin garin, Sakamakon Duk idan Ana son Isar wa da Jama'ar Garin wani Sako, to Ana yin Amfani da Gangunan ne a Al`adance domin Isar musu da dukkan Saƙon da ya Iso.



   Tururuwar Fitowa daga Cikin Manyan Bukkukin da suke Kewaye da Babban Garin Mutane suka fara Tisasowa,Sautin Ƙarar Takun Dawakan da Suka fara Doso gurin ne, yasa gaba daya Mutanan da suke Gurin suka Ɗaga Kawunansu Zuwa Sama.



   Kururuwa Suka saki, tare da yin Hanyar Babbar Ƙofar Garin, cike da Farin ciki, gaba dayansu Fuskokinsu Yalwace suke da Wani Murmushi na Musamman.





     Tsaitsaye suke A Bakin Ƙofar Garin, suna Duban Yammacin Garin, inda Sautukan Takun Dawakai ke tahowa daga Chan nesa, Ga wani Ƙura da Yake tasowa, A`alamar Dawakan da suke tahowar ma sun wuce Gaban Kwatanci.



    Ƙurar da Take tahowa ce, ta riskesu, Dandanan ta fara washewa, Wasu Zaratan Dawakai ne, Ƙosassu Masu girman gaske suka Bayyana, Wasu Manya-manyan Baƙaƙƙen Mutane ne, Masu wata Iriyar Tufafi, Mai kama da Babu, Gaba dayansu suna Sanye ne da Wani kalar Yadi da yafi kama da Fatar Kura, Sun daurasa a Gabansu, sai kuma Wani ƙarami da suka daura a Kirjinsu, sai na Goshinansu, Suna Rarrataye da wasu Manyan Wuƙaƙƙe, Sanduna, Barandamaye, Da dukkan Wasu kayan Yake-yake na Gargajiya.

Guyawu a Sake Yan-garin suka Fara Kallon Mutane Biyun da suka Fara Bayyana, Cikin Alhini, Wasu daga cikin Mutane , suka fara Ƙananun Maganganu.





      Rage Gudun Dawakansu Sukayi.Buɗe Tsakiyarsu suka yi, An dauki yan Daƙiƙu Kafin wata Ƙura Mai duhun Gaske ta Mamaye gaba daya Gurin da suka saki, Bayan Wucewar Gaba daya Ƙurar Wani Farin Ƙosassan Doki Mai girman gaske ya Bayyana, An masa wani Irin Ado mai Daukar Hankali, Bayan Bayyanar Dokin ne kuma Mamallakin Dokin da ya kasance Lafiyayyan Mai kwarjini da Cikar Haiba, tare da Kamala ta Musamman ya Bayyana.



     Yana da girman jiki Sosai, Shima Baƙi ne kamar Sauran Mutanan cikin Garin, sai dai nasa Baƙin ba kalar na Sauran bane, Yana da Wani irin Baƙi mai daukar Hankali

, Yana da Faffadan Kirji Mai dauke da Manyan Ƙafadu, Jikinshi gaba da A Mummurɗe yake, ba'a Iya ganin Fuskarsa, Sakamakon Wani Farin Ƙyalle da ya Mamaye gaba daya Fuskar sai Kyawawan Idanuwansa da suka Kasance Blue kawai ake iya gani.

Gashin Kansa Da ya kasance Irin na Larabawa Mai yawan Gaske, da Cika Ya wani zubo masa, Girar Idanunshi na da Yawwa Sosai, sai dai daga Tsakiyarta kamar Ansa Wani Abu an Yasheta, ta Yarda har ake iya Ganin Baƙar Fatarsa.Yana sanye da Wasu Kaya na Sulke da suka Bayyana Zallar Jarumtarsa.



    Cikin Ƙasaita Suka Ringa tafiya akan Dawakansu, Ganguna kuma na Ci gaba da Kiɗa, har sai da Suka shigo cikin Garin Kafin kiɗan ya Fara Tsagaitawa kaɗan-kaɗan bawai don ya Rage duka ba, Sai dai An rage sautukansu ba Kamar da Fari ba.



Cikin natsuwa Sauran Mutanan da suke tare suka Bayyana Tafiya Suke Akan Dawakansu, da suka kasance Dark Coffee sosai, sun sha Adajensu Mai kyau, Dubana na kai akan Mutanan da suke kan Dawakan da Aƙalla ba Akasaru ba zasu kai kusan Mutum Saba'in Zuwa Tamanin, Gaba daya Shigarsu kala daya ce, gasu wasu irin Baƙaƙe na ƙin Ƙari, Baƙinsu irin Baƙin nan ne Marar kyan Fasali irin Baƙin da zaka ga Mutum har Wani mai-mai yake musamman in suka shiga rana.

Basu yi tafiya mai Nisa sosai ba suka fara Shigowa Cikin Wani gari, Mai dauke da Bukkoki a matsayin gidaje, Tun daga nesa suka hango yarda Uwayen Mutane suka taru A ƙofar shiga cikin Garin, Suna Riƙe da Ganguna, da kayan kiɗe-kiɗe, suna ƙara dososu Sosai aka saki Kiɗe-kiɗe irin na mutanen Da. Mutanen Da din ma Irin na 'Daji', wanda yake tayar da Tsumi,kiɗa suke sosai suna Rawa na Murnan Mutanansu sun Je Yaƙi sun Dawo, tare da Ɗumbin Nasarori, gaba daya Washe bakunan su masu dauke da Jajayen Haƙora Wanda aka musu Adon Wani Ɓakin Abu a Haƙoran Wanda su a Ganinsu Kyau suka yi da Abun.



Har suka iso kusa da juna suna Washe bakunansu, saukowa suka shiga yi daga kan Dawakansu, suna Gaishe da Sarki da Mutanan garin. duk Wannan Bidirin da Ake yana kan Dokinsa bai ko motsa ba, Sannan bai kalli gaba daya mutanan da suke gurin ba, haka zalika bai buɗe Fuskarsa da take Yane da wani Farin Kyalle ba.

Aƙalar Dokinshi ya fara Ƙoƙarin Juyawa domin Wucewa Cikin gari, babu wanda ya dakatar da shi, don sun san Kafiyarsa akan Abun da yake Buƙata, In yace zai yi Abu bb wanda ya isa ya hanasa, in kuwa kayi Ƙoƙarin hakan, bazai ji komai gurin Cire kan ka, kuma ya yi Abun da ya yi Niyyar yi.



Suna kallonsa ya wuce Cikin Garin nasu, mai kyan gani, Haka ya Ringa tafiya har ya ƙaraso Gurin Wata Babbar Bukka da tafi gaba daya Bukkokin Garin Girma, ko ta Sarki bata fi tasa ba sai dai su kara, sai da ya ƙaraso kafin ya sauko daga kan Dokinsa, Gurin da ya tanadar Domin Ajiye Dokinsa yaje ya Kulle Dokinsa A gurin. ya dawo ya shige Bukarsa, Kan yaloluwar Abun Shimfiɗar da yake Gefe ya kwanta, tare da sauke Sanyayyan Numfashi, lumshe idanunshi ya yi, dan-danan Barci mai nauyin Gaske ya daukesa, bai Farka ba sai da dare ya Ritsa sosai, Sai da ya ji Kiɗe-kiɗen da Ake sun cika masa kunnuwansa, ya yi ƙoƙarin toshewa Amma sautin yarda kidan ke shiga cikin kunnuwansa kai kace a ciki ake yinsa haka yake ji.



A dole ya tashi ya zauna, yana wawware Blue Eyes nasa, da suke Sheki ta Hasken Farin watan da yake Haskowa har cikin Bukar, Miƙa ya yi, cikin jin wata kalar Kasala. Cikin Izzarsa da ta zamar masa jiki a ko da yaushe, ya miƙe ya fice daga cikin Bukkar.

Yana fita Ya ɗaga kansa, sama yana kallon Garin yarda yayi baƙi Wuluƙ sai hasken Farin wata da ya yi masa ƙawanya, ga Taurari Masu Haske sosai da suka Haɗu sukawa Saman Ƙawanya, Lumshe idanunshi ya yi, ya ƙara buɗewa akan Sararin Samaniyar wadda ta burgesa sosai, wanda har yaji kamar ya Dawwama yana tsura mata idanu, kar ya dauke.



Hasken Wutar da ya fara hangowa ta gefe da gefen idanunshi, da sautin Ƙiɗe-kiɗen Gangunan da suke Kaɗa kansu da kansu a duk Daren da Aka dawo daga Yaƙi kuma ya zamana Sune da Nasara.



Ranar Gaggarumin Biki ake yi a cikin garin, Randunan Giya, Da sauran Abubuwan Shaye-shaye na Mutanen 'Daji!' ake haɗawa, a tara Yan mata, da Samari, ga Wuta a Tsakiyarsu su ringa rawa, daga karshe bayan An gama, Za'a ajiyewa Zaratan Sojojinsu Mata kala-kala duk wadda kakeso ka dauketa a Matsayin Mai kula da kai, Wasu Daga nan suke Auren Hadiman da aka basu, Wasu kuma basa Samun Aurensu, to yau ma Abun da yake faruwa kenan, Sun fara gudanar da Bikin da suka saba yi, gaba daya mutanen Cikin Dajin suna gurin sun Zagaye da Wutar da take gurin.

Kowa na Jiran Isowar Kwamandan Yaƙi, Wanda ya jagoranci Yaƙin , wanda kuma Shine Yarimansu, Wanda ya kasance 'Ɓoyayye' a cikinsu, Ɓai taɓa Buɗe fuskarsa Wani ya gansa ba, kullum Fuskarsa tana a kulle, hakan ne ma yasa ake Masa laƙani da 'Ɓoyayyen Yarima!'. Wanda Asalinsa Ɗan Mutan Darfur ne, Kaura suka yi suka shigo cikin Ƙabilar Fur, wanda ya taso a cikinsu tun Yana Yaro, da haka Har ya tashi, Ya tashi cikin Zaƙwaƙuranci, ta yarda yake bige Gaba daya Sa'aninsa, baya da wasa baya son A masa, wasa baya son Abun da baya so, yana matuƙar girmama Abun da yake so kuma yana son a girmama masa, baya son raini baya son Zalumci, yana da tausayi sai dai ba Akan kowa ba.



Dirarre ne Mai kyan jiki , yana da Tsawo da Ƙibi da Faffaɗan Jiki Irin na Jaru......



COMMENTS✅

SHARE✅

EDIT❌



07033371851





P.R.O SALMA🤙🏽
[9/5, 11:56 AM] NAZLAH MARUBUCIYA: BY.

ƳAT LELEN ROYAL STAR.



*🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*

    {R.S.W.A}

https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c

*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad’akarwa, ilimantarwa da kuma nishad’antarwa_*

_(ROSWA) Ruwa kad’ai ke maganin k’ishi_

*Alk’alaminmu ‘yancinmu*





P. 3-4.





Yana da Tsawo da Ƙiba , da Wani irin Faffadan Jiki irin na Manyan Sadaukan Jarumai masu Jini a Jika,, yana da cika Ido da Kwarjini na Musamman, ta yarda Duk wanda ya kalli Tsakiyar Idanunshi ko ya kallesa ba zai iya furta komai ba Saboda Mutuƙar Ƙwarjin da ya kasance yana da shi, Yana dai Baiwa sosai, Ya iya Sihiri kala-kala, Yana bayar da ko wani Kalar magani, Yana da Ilimi sosai, Wanda duk a cikin Kauyen bb mai iliminshi, gashi da Hikima da Kimiyar haɗa Abubuwa, yana Ƙoƙari gurin ganin ya haɗa Abubuwan da zai taimaki Rayuwar Danginsa na cikin Ƙasar.



Yana Ƙarasawa Gurin Aka basa guri, chan kusa da Sarki akan wata Kimtsatsiyar Kujera mai kyawun gaske, Ya Zauna, tare da Nannaɗe Ƙafafunsa, kamar yarda Al`ada ta tanadar, bayan gama dukkan kalolin Bukukunan da suka dace da Al`adarsu, Aka fara Bukin Zaɓen Mata, a Ƙa'idance Kwamanda ake fara bawa Damar Bude ido ya Zaɓi Macen da yake so, sai dai shi hakan baya cikin lissafin Tsarin Rayuwarsa, bashi da wani haɗi da Mata, baya shiga dukkan wata Sabga tasu, hakan yasa ko kallo basu ishesa ba.



Haka Aka shiga Zaɓe, kowa na zaɓar wadda ta Masa a cikin Matan da suke gurin, Yawancinsu an daukesu, Sai wata guda da take Gefe daya ta Cure jikinta guri daya ta haɗa kanta da Guiwa kamar mai jin sanyi, Gaba daya jikinta a Suturce yake, har gashin kanta baya buɗe, sai hannayenta da Ƙafafunta, sai kuma Bayanta da Suturar bata samu ta gama rufewa ba.



    Haka aka gama aka watse Amma ita babu wanda ya je gareta balle a Dauketa a matsayin mai Hidima, haka taro ya shiga Watsewa, Wata Yar Yarinya ce ta zo ta riƙe hannunta, tare da mata magana a hankali, maganar da taji ne yasa ta laluɓi Sandarta , A hankali ta miƙe , hannunta daya na riƙe da Sanda dayan hannun kuma na Dafe da Kafaɗar Yarinyar da tazo gareta, Tafiya suka fara yi a hankali , har suka ɓacewa gurin hasken Wutar.



A hankali shima ya miƙe daga gurin ya nufi hanyar da ya fito, Cikin Izza yake takawa, yana kallon sama da idanuwanshi, har ya ƙarasa bakin Bukkarsa, shiga ya yi tare da turo Ƙofar bukkar ya rufe.

Inda ya tashi ya koma ya kwanta, tare da dan Sanya hannunsa a gefen Zuciyarsa, ya lumshe idanu yana jin yarda take Bugawa da sauri-sauri.



     WASHE GARI.

Da sassafe ya fito Saboda Aikan Sarki da yace zasu Fita, hakan yasa Hasken Alfijir na ketowa, ya miƙe shirinshi ya yi cikin Sulkesa , ya fita, yana takawa cikin Taƙama, duk hanyar da ya nufa ana faɗuwa tare da gaisheshi, har ya isa Bukkar Sarki.

A waje ya tsaya Jakadiyarsa ta shiga , bayan mintuna ta fito tare da mishi iso ciki.



Zaune ya samu Sarkin yana Cin Gasasshen Nama, da akawa Gashin Ruwa-ruwa, mai dadin gaske sai kamshi yake.

Zama ya yi tare da gaisheshi, bayan ya Amsa ne ya mishi Umarnin yazo su ci, A ƙa'idar Mutanen Dajin bb mai yiwa Sarki musu, hakan yasa ya matsa suka dan taɓa, bai ci da yawa ba ya tsame hannunsa tare da matsawa baya.

Yana zaune a gefe har ya gama, A tare suka fito gari suka fara zazzagayawa, daga nan kuma suka shiga cikin Jeji, sune basu dawo ba sai da gari ya dan fara Alamar yin duhu.



Tafe suke,akan Dawakansu, wanda da Alama tafiyarsu tayi, nisa kasancewar yarda su kansu Dawakan suke tafiya cike da gajiyawa.



Zaune take a ta chan bayan gari, Gefenta Wasu Yan mata ne, suna Irin Taɗinsu na Tsakankaninsu, Sai wasa da dariya suke, Saɓanin ita.

Fuskarta a Buɗe, Kyakyawace sosai , Launin Fatarta ba za'a kirasa baƙi ba sanan kuma ita ba fara ba, Sai dai ace mata Chocolate calour, tana da dogon hanci da Dan ƙaramin baki, mai dauke da Siraran Ƙananan Fararan Haƙora, Idanunta kalar Gold ,wanda suka ƙara mata kyau, suka kara fitar da kyawun Fuskarta,

Tsurawa Zara-zaran yatsun Hannayenta idanu tayi, wanda idan baka santa ba, ko kuma ka mata kallo daya zaka dauka Tana gani da Idanuwan nata, sai dai ko kaɗan bata gani da su, Amma kuma suna da kyawu sosai

.



Zaune take gefe daya, ta nannaɗe ƙafafuwanta, shiru ita kaɗai, kallo daya zaka mata, kasan cewar ba wai taji dadin zaman gurin bane, ko kuma tana zaman gurin ne cikin jin dadi a'a, Zamanta gurin yafi kama da zaman wanda yake cikin matsananciyar Damuwa da Begen wani Abu da kayi Rashi Zama ne irin na wanda yake Mararin samun Wani Abu, zama ne na irin wanda ya miƙa gaba daya Ragamarsa da Aqalar Rayuwarsa, Zama ne irin na Tsammani.



     Jin Ƙarar Takun Dawakai yasa ta kara Rabewa A bayan bukkar da take, ta lafe sosai, jikinta na dan karkarwa, Har sai da ta ji Takun Dawakan ya sihirta Alamar sun bar gurin kafin ta sauke Nannauyar Ajiyar Zuciya, Sandarta wadda take mata Jagora ta Laluɓa . har Allah yasa ta ji inda take, cikin sauri ta dauka, tare da miƙewa, gyara Tufar jikinta tayi, tare da fara Ɗaddogara Sandar tana laɗuɓe har tayi nisa sosai, Gurin Wani Bukka ta tsaya, tare da zama tana goge zufar da ta tsatsafo mata a goshi.



"Bul-bul!", ta ji an kirata, a dan zabure ta Amsa tana mai kama jikinta guri daya, Cikin Yarensu ta fara zaginta, da watsa mata wasu Suturu irin nasu , ta bata Umarnin ta je ta wanke mata su yanzu ta kawo mata, Dauka tayi, ta nufi Rafinsu inda suke yi wanki, Babu kowa a gurin, Haka ta fara Wankin , Cike da Tsoro Jikinta na Rawa, haka take yin Wankin, tana dan wawwaga Kudu,da Yammanta, sai kace Mai neman wani Abu, Wanda a Baɗini kuma Zallar Tsoron da Ya mamaye mata Rayuwarta ne yasa take hakan.

Magana taji a bayanta da Sauri ta waiga, ta ma Manta da tana gaban Ruwa, juyawar kuma da tayi ne yasa ta ƙara kusanci da Ruwan Sosai, Wata gigitacciyar Magana da ta tsoratar da ita ta ji, baya tayi cikin wani irin tsoro.



Bata Ankara ba ta ji ta faɗa cikin Babban Rafin da yake Bayanta, mai zurfi da Faɗi, facal-facal ta shiga yi cikin ruwan tana neman Hanyar da zata bi ta fito daga cikin ruwan, Ita ba Idanu ba, balle ta taƙala wani gurin ko ta kama wani abun ta fita, gashi gurin babu mai ceto, gashi ko ruwan bata iya ba, ta Riga da ta gama Ruɗuwa, ta Sadaƙas, Sai ƙoƙarin Fiddo kanta take.



Hakan yasa ta fara nutsewa cikin ruwan, ta shiga yin Ƙasa, dai-dai lokacin da ya ƙaraso Gurin Rafin domin shayar da Dokinshi, kaya ya gani a Gefe, bai kawo komai a ransa ba ya fara bawa Dokinshi ruwa, kamar An ce ya daga kanshi ya kalli Cikin ruwan ya fara hango Kwayayen Numfashi, dan ware ido ya yi, dubawa ya ƙara yi da kyau, Tabbas mutum ne a cikin ruwan, Cikin wani irin sauri ya nutsa cikin Ruwan.



Nemanta ya shiga yi, Ya dade sosai yana nemanta kafin ya sameta, Fiddo kanshi ya yi daga ciki, haka ya ɗagota fa ha gigitacciyar Magana da ta tsoratar da ita ta ji, baya tayi cikin wani irin tsoro.



Bata Ankara ba ta ji ta faɗa cikin Babban Rafin da yake garin, mai zurfi da Faɗi, facal-facal ta shiga yi cikin ruwan tana neman Hanyar da zata bi ta fito daga cikin ruwan, Ita ba Idanu ba, balle ta taƙala wani gurin ko ta kama wani abun ta fita, gashi gurin babu mai ceto, gashi ko ruwan bata iya ba.



Hakan yasa ta fara nutsewa cikin ruwan, ta shiga yin Ƙasa, dai-dai lokacin da ya ƙaraso Gurin Rafin domin shayar da Dokinshi, kaya ya gani a Gefe, bai kawo komai a ransa ba ya fara bawa Dokinshi ruwa, kamar An ce ya daga kanshi ya kalli Cikin ruwan ya fara hango Kwayayen Numfashi, dan ware ido ya yi, dubawa ya ƙara yi da kyau, Tabbas mutum ne a cikin ruwan, Cikin wani irin sauri ya nutsa cikin Ruwan.



Nemanta ya shiga yi, Ya dade sosai yana nemanta kafin ya sameta, Fiddo kanshi ya yi daga ciki, haka ya ɗagota da hannu daya zuwa Gabar Rafin.



    A sume ya daukota ,Ajiyeta ya yi a Gaɓar Ruwan, tare da sanya gaba daya hannayensa ya danna cikinta, Da karfi ya ƙara danna cikinta, Tari ta fara yi da Aman Ruwa, jikinta na rawa sosai ta riƙe hannunsa, tana jin wani mashahurin sanyi mai shiga cikin bargon jiki, Numfashi ta shiga fesarwa, tana zazzare manya-manyan idanuwanta wanda in ka kalleta zaka rantse da Allah tana gani da su.



Hannunsa da ta riƙe ya zame daga cikin nata ba tare da ya kalleta ba ya ja Dokinsa suka bar gurin, Kuka ta shiga yi tana laluɓen inda zata ga sandarta, Amma bata ganta ba, Sai wani dan Icce da ta gani a gefen inda ta ajiye kayan wankin da take, jikinta na rawa ta dauki sandarta , ta fara tafiya tana tafiya tana cin tuntuɓe saboda tsananin Tsoro da rawar da jikinta Ya ke.



      A haka ta nufi gida tana laluɓen hanya, Har ta ƙarasa gida bata haɗu da kowa ba, Sakamakon Haɗarin da Hanyar Babban Rafin yake da shi, Yasa aka Haramtawa Dukkan Wani wanda yake Garin bin Hanyar da dare, gashi ita kuma Daren ya Risketa akan hanyar, shi yasa take a Matuƙar Tsorace.

Haka har ta ƙarasa gida.





Bayan Kwana biyu ne kuma, Gaba Daya Ɓoyayyen Yareema Yay Ƙaura daga cikin Garin Fur, Ya tafi izuwa Darfur Chan Tsakankanin Dutsin Jebel Sî Da Jebel Mara, Inda Mafi Akasarin Lokutta Anan ya fiye yin Rayuwarsa, bai fiye son Takura ba, hakan yasa yake zamansa a cikin Kaɗaici don ya fiye masa Ciki gari Wani lokacin.



     Zaune yake a Gefen Ruwan da ya Ratsa Tsakiyar Manyan Duwatsun na Jebel Sî da Jebel Mara,Manyan duwatsu Masu Ɗumbin tarihi da Asali, sun kasance suna da girmzn gaske, girma irin na wuce Misali, A tsakankaninsu Akwai Wani ruwa Mai Ƙawanya da Yawan Gaske, Kaɗan daga cikin Wani Yanki na Ruwan ma Yana zubowa ne daga Yankin Dutsen Jebel Sî.



    Gaba daya gurin Yana dauke da Korayen Tsirrai masu ban sha'awa da kyau, Akwai dukkan Wani Nau'in Ittace wanda ake Buƙata domin Ci, Haka kuma dajin Na dauke da Manyan Namun Dawa, wanda suke Rayuwa ba tare da Cutar Wani ba, Suna zaune tsayin Shekaru, basa da Cutar wa sai idan ka nemi Cutar da su Shine suke Cutar da kai.

 

     Abin cin Kifi ne a gefensa, ya zura Ƙafafunsa a cikin ruwan yana yi yana jefa musu Abin cinsu, Su kuwa Abin cin da suke gani ne yasa suke ta facalniyar ci, suna Tasowa sama,har suna watsa masa ruwa, Duk da bashi sha'awar Wasu Abubuwan Amma hakan na Matuƙat basa Sha'awa, hakan yasa yafi kaunar kasancewa a gurin.



       Iska ce mai ƙarfi ta Fara Kaɗawa a Filin Gurin, yana yin yarda Iskar ke kaɗawa ne yasa sa dan Curw jikinsa, yana yin Ƙasa da zara-zaran Gashin idanunshi, tare da shaƙar daddadar iska mai kaɗawa.



      A hankali Aka fara Yayyafi, cikin nishaɗin da yaji ya zo masa, ya kwanta yana kallon Sama, tare da lumshe idanunshi.

Ƙarfin Ruwan da yaji yana ƙaruwa ne ya tilasta masa tashi daga gurin , ya nufi babban Bukkarsa da yake Rayuwa a ciki, yana shiga ya kulle,kamar kuma jiran shigarsa ake aka fara Ruwa sosai.



       ****



   Zaune take A faffaɗan tsakar gidansu, ta tsarw guri daya da idanu tana kallo, in ka ganta taka dauka tana gani ne da idanuwanta.



   A zabure ta ƙanƙame jikinta jin saukar ruwa masu sanyin gaske a jikinta, Cikin faɗa, ta fara Mata magana da zaginta, Da sauri ta tashi daga inda take, da Lalube ta Laluɓi Kwaryar da take chan Nesa da ita.



     Kasantuwar tasan komai a inda yake yasa ta fara Lalaɓa, cikin sa'a komai a inda tasan yake anan ta samesa, dandanan ta Fara Abun da aka sanyata, daga inda take tana jiyo yarda take zaginta da Mata Faɗa, Ita dai bata ce komai ba, sai Aikinta take kanta A ƙasa.



    Cikin Ƙanƙanin lokaci ta Gama Aikin da ta sanyata, duk da Tsananin Yunwar da take ji, Haka ta yi Abin cin kuma ta barshi a inda yake Sakamakon Hanata cinsa da tayi Ƴar ƙaramar Bukarta Mai kama da Aƙurƙin kaji ta shiga.



    Zama tayi a gefe, don ita ko Arzikin Taburma bata samu ba, Wasu Tsibirin kaya ta jawo ta daura kanta a Sama, ta ƙasan kayan ta zaro wasu Yan Abubuwa Ƙwara biyu ta rugumesu a Kirjinta, tare da fara rera kuka.



     Kukan da taken ma Cikin tsari take yinsa, babu wata Hayaniya a cikinsa, sai Yar shasheƙa, da haka barci mai nauyin gaske ya dauketa, tana rungume da Abubuwan a Kirjinta.





     Cikin Natsuwarsa yake tafiya Akan lafiyayyen Ƙosasshen Dokinsa, Shi kansa Dokin yana da wani irin Cika ido na Musamman.



     Tun daga nesa A`lamar zuwansa ta shelantawa Gaba ki daya Yan garin, Ko da ya shigo cikin .......

#400.

1499884120

UMMA SALMA SANI

ACCESS BANK.



07033371851



P.R.O SALMAH🤙🏽
[9/5, 11:56 AM] NAZLAH MARUBUCIYA: ƁOYAYYEN YARIMA👑👑

(MUTANEN DAJI).



BY.

ƳAR LELEN ROYAL STAR.





*🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*

    {ROSWA}

https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c

*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad’akarwa, ilimantarwa da kuma nishad’antarwa_*

_(ROSWA) Ruwa kad’ai ke maganin k’ishi_

*Alk’alaminmu ‘yancinmu*





P.5-6.





      Ko da ya Shigo Cikin Garin Kai tsaye Fadar Sarki ya nufa, Bayan gama Maganganun da Ya kawosa da Sarkin Ya tashi ya Wucewa Zuwa, gurin da Yake Mallakinsa Wanda yake a Matsayin gidansa.



    Tafiya take A hankali, sai dai duk da tafiyar da take A hankali bai hana Ƙafafunta Haharɗewa ba, tana tafiya tana Jajjafa Sandarta tana Laluɓen hanya, Baya ta ji An yi da ita tare da Wanchakalar da ita gefe guda, A hankali ta kama jikinta, tare da miƙewa, ta ci gaba da tafiya, bata fi taku biyu ba taji an kara jawota, Tsayawa tayi gefe daya ta zubawa Guri daya idanu, tana kallo, Sai Ɗan ƙaramin bakinta da Yake ta mui-mui kamar tana son yin magana , sai dai ta gagara cewa komai.



    "Keeeee!", taji An faɗa cikin Wata Daddadar Murya kuma a Dan zafaffe, da sauri ta juya inda ta ji magana, cikin hargagi yace "Bakya da Hankali da kina ganin Mutane ba zaki iya Matsawa ba, ko sai na bi ta kan ki na Murjeki?", ya fada yana wawware mata Manyan idanunshi, Shiru tayi bata ce komai ba, Still tana riƙe da Sandarta, bakinta na motsi, Bata Ankare ba taji an sakar mata wani kyakyawan Mari wanda yay Sanadiyar Saukar Futsari mai zafin gaske daga cikin Mararta.





     Cikin Kaɗuwa sosai da Tsorata, ta riƙe Kumatunta, tana Ƙiƙƙifta idanu, don tama rasa taƙamai-mai daga ina Aka maretan, "Kina hauka da baki san Hanya ba ?", ya fada idanunshi Suna Ƙanƙancewa da Ruwan Masifa, Cikin Wata Sanyayyiyar Murya Mai Zaqin gaske, tace "Afwan! Afwan!! Afwan!!! Ban san na hau kan hanya ba", ta fada idanuwanta da suka tara ruwan hawaye a kansa.



     Tsabar Ƙuluwar da Yay da rainin Hankalinta, yasa ya ƙara Wanka mata wani lafiyayyen Marin da yasa har ta faɗi ƙasa, bai ko ƙara kallon inda take ba, ya wuce Abun sa,Wani kuka ta saki, tare da kifewa a gurin,Ta jima a gurin tana kuka, kafin ta miƙe, Tana ɗangasa ƙafar da ta buge ta shiga tafiya da Sandarta, sai wawware idanunta take.



      Bayan Wani Lokaci...



    Tsakanin Jama'ar Fur Da kuma Jama'ar Dar Sila Daju, Sun kasance basa ga Maciji a Tsakaninsu, wanda har ya Haddasa suke Gaba da Karkashe junansu, duk da Makwabtan juna ne, Amma babu mai shan Ruwa a gaban dan Uwansa.Kwatsam kuma Yan Ƙasar Kwatsam kuma Yan Ƙabila Efutu Wanda suka kasance a Kudancin Ƙasar Darfur,suka sako Fur a Gaba suna Ƙoƙarin Ƙwace musu Garinsu da suka Gina tun kaka da Kakkanni, Ba ƙaramin Firgita Gaba daya Jama'ar Fur Hakan ya yi ba, Domin Efutu ta fisu Ƙarfin Mulki, Arziki, da ma Yawa gaba daya .



    Hankulan gaba daya mutane Yay bala'in tashi,Musamman ma da suka ji cewar Ƙabilar Dar Sila Daju sun Haɗa hannu dasu su yaƙesu, gashi Gaba daya Ɓoyayyen Yarima yay ƙaura daga garin , ko a Tsakankanin Duwatsun da yake Zaune baya nan.





A lokacin da ya Ragi Saura Kwana Ukku da Lokacin da Mutanen Efutu suka basu ko su bar Ƙasarsu ko su Yaƙesu, har sun fara tattara kayansu Domin barin gari, suka fara hango wata Ƙura daga Gabashin Garin, Ƙura ce irin ta zaratan Badakaran Dokuna suke tahowa, shan jinanen jikinsu suka yi, suka tsaya curko-curko suna kallon yarda ƙurar take zuwa garesu, kamar kullum shine ya bayyana a cikin Ƙurar, Wani irin ihun murna da jin dadi suka saka, suka kallonsa cikin zallar farin ciki da jin dadin, tunda ya dawo babu su babu barin Mahaifarsu, A zafaffe ya sauko daga kan Dokinsa, cikin tafiyar Izza da Taƙama yake tafiya yana kallonsu, cikin Ɓacin rai.



     Ace da ba dan zuwansa ba da sai dai su bar garinsu suna ji suna gani bb Abun da zasu iya taɓukawa, ko don suna ganin Ƙamilar Efutu sun fisu Mulki, fada aji,Dukiya da yawa Amma har su bari su zo su kwaci garin da suka zauna a cikinsa shekara da shekaru, Kaka da Kakanni.



     Maganganu Masu zafin gaske ya gaggasa musu, tare da musu Faɗa cikin muryarsa mai cike da Ƙarsashi.Gaba daya sai suka ji Zukatansu sun yi Ƙwari suka ji ba Ƙabilar Efutu ba ko da wace Ƙabila zasu iya gwabzawa da su, dandanan suka shiga wasa Makamansu da Ƙara musu Ƙaifi tawa Bangaren kuma Ana ƙara horar da Dakaru, Wannan karon ba Maza ba Kawai har Mata duk wadda ta ji tana da Kwarin Guiwa to sai da ta shiga Gurin Horaswa domin a Horar da ita, ko da ta kan chaɓe tunda dama Ƙabilar Efutu sun fisu yawa nesa ba kusa ba.



     Zaune take a Gurin Wata Ƙatuwar Bishiya mai dauke da Manyan Koguna, zaune take ta haɗa kanta da Guiwa tana tunanin duniya, Motsi ta fara ji a Kusa da ita, A hankali ta dago idanuwanta, tzna wawwaga Gefe-da-gefenta,Miƙewa tayi zata bar gurin, Wata Ƙara mai razanarwa ta saki, tana riƙe Ƙafarta, Ƙarar da ta saki ce ta jaawo Attention din gaba daya mutanan da suke dan Nesa da ita, da gudu suka nufo gurinta, ganin yarda ta riƙe Ƙafarta,jikinta gaba daya yana rawa, yasa suka bi gurin da kallo, Lafiyayyar Katuwar Maciji baƙi-ƙirin suka gani Sharɓe a gurin, Ya wami irin Fasa kai yana zazzaro Harshe, da Sauri aka shiga kai masa sara domin son kashesa sai dai sun gagara,da sun bi nan sai ya bi nan, ya zille su biyosa.



      Haka suka ringa binsa, Amma sun kasa su kamasa, sai kuma ya fara kai wa Mutane sara da son Sarinsu, Hannu suka ga an ziro an damki Macijin, damkar kirki ya masa, bai sakesa ba sai da ya dai na numfashi ya kakkafe.

Sai da ya tabbatar da mutuwarsa kafin ya yarɓar da shi a ƙasa, juyawa ya yi ya tafiyarsa, yana jin yarda ake faɗin Yarda jikinta ya yi sanyi dafin macijin gashin nan a Zahiri yana yawo a jikinta,bai ko kulasu ba ya yi tafiyarsa.





    Daga sauri suka dauketa zuwa gurinsa, don shine kawai yake da maganin Sarar Maciji irin wannan.





Kamar Walkiya haka ya ɓace kafin su juyo, da sauri suka dauketa suka yi hanyar bukkarsa da ita, bakin Bukkarsa suka Ajiyeta bakinta na fitar da wata iriyar farar kumfa, da sauri Naufaz ya shiga kiran Sunansa cikim kaɗuwa "Kafeel! Kafeel!! Kafeeeeeel!!!",ya ƙarasa fada da karfi sosai, A hankali ya ziro ƙafafunsa waje fuskarsa kamar an Aiko masa da Sakon Mutuwa haka ya fito, kansa na ƙasa yana kallon Ƙafar da Macijin ya sara, cikin rawar baki yace "Tana gab da rasa ranta fa, don Gubar ta gama rewaɗe gaba daya jikinta," ta cikin Kyallen da yake rufe Fuskarsa da shi ya yamutsa baki, tare da juya manyan Blue Eyes nasa.





     Ganin yarda take yasa, ya dan tsugunna gefen Ƙafaar ta ta, riƙe Gefen Ƙafar ya yi, kamar Ƙiftawar ido haka Dafin da yake jikinta ya tsaya guri daya, Wuƙa ya zare daga Cikin jikinsa, kama gurin da dafin ya taru ya yi, ya tsirga gurin, wani bakin jini ne ya fara fitowa daga gurin, matse gurin ya yi, bayan jinin ya gama fitowa ya sanya mata magani, daure gurin ya yi, tare da miƙewa yay wucewarsa abunsa.



      Ruwa aka yayyafa mata, Numfashi ta sauke, tare da fara wawware idanuwanta, Sannu suka shiga yi mata, kafin aka kamata aka wuce gidansu da ita.



  Bayan Kwana Biyu



     Gaba daya sun gama shirin Yaƙinsu dukkan wasu tsare-tsare da Dubarun Yaƙi sun gama samar da shi, sun tsara komai yarda ya kamata, kowa ya riƙe gurin da aka ajiyesa.



      Bangaren Mutanen Efutu da kuma mutanan Dar Sila Daju, suma sun gama dukkan shirin da ya kamata, Jiran Lokacin fara Yaƙi kawai suke .





      Da Misalin Ƙarfe 9 na Safiyar Litinin Aka fara Gwabza Yaƙi Tsakanin Mutanen Dar Sila Daju da Mutanen Ƙasar Fur tare da Mutanen Ƙasar Efutu, Yaƙi ake bana wasa ba, Sai da aka shafe kusan Awa Hudu ana Abu daya, babu Sassauci Chan basu yi ko Ɗar ba, Amma Fur ta matuƙar Girgiza duba da yana yin yawan Mutanensu da aka karkashe gashi Mutanen Efutu kamar ma Ana ƙara musu yawa Titsatsowa suke tako wani Ɓangare.



     Duk Yaƙin da Ake Gwabzawa na tsawon Awa Huɗun nan babu Kafeel a cikinsa, A taƙaice ma bb wanda yasan inda yake, Ruɗu iya ruɗu Tashin Hankali Iya tashin hankali, An zubda Rayukan Mutane, Jini ya zuba, Kawuna nata Yawo ta ko ina, Gangunan jiki sun faɗi, jini nata guda na ta ko wani fanni ka duba, Har ya kai ga Mutanen Efutu sun fara Shigowa Cikin Asalin Garin Fur.



      Babu yarda mutanen garin suka Iya dole wasun su suka fara guduwa, domin Mutanen Efutu da na Dar Sila Daju sun Linkasu sau kusan 10 a Yawa, don a Ƙalla zasu iya kaiwa Mutum 4000 , su kuwa dududu ba su fi mutum 400 ba.

     Sai da suka gama Shiga cikin Ƙasar Fur, kamar daga SAMA Kafeel yay musu dirar mikiya, Kamar Ƙiftawar Ido suka ga Dirarshi a Cikinsu da Manyan Takubbansa, Fuskar nan tana luluɓe, idanunshi da suka yi wani irin jaa na zallar ɓacin rai, ya rumtse.



     Kallon Kallo suka fara Tsakanin Jama'ar Efutu da kuma Kafeel, Sai da Aka Shafe Tsawan Lokaci suba kallan-kallo tsakaninsu, daga chan Dakarun Ƙasar Efutu Haɗe da na Dar Sila Daju suka zare makamansu, Suka Zubi Dawakansu izuwa Inda Kafeel yake, Suna Ihu da Kururuwa Irinta Mayaƙa mai firgitarwa da Wani irin Ban tsoro.

Ko da Ganin haka sai ya Ƙara Gyara Riƙon Takobin da take Hannunsa, ya daka Tsalle da Dokinsa ya fantsama cikin Mutanen.

Nan take Aka Rugutsa da Azzababben Yaƙi mai muni da Ban Al-ajabi da ban Tsoro.

Uhmmmmmm! Mai karfi sai Allah ya isa Ana Cikin Wannan Masifaffan Artabun ne Wani Abun Al`ajabi ya fara gudana, Halitta daya Jal ta gallabi Mutane 4000, suka rasa yarda zasu yi da rayukansu.

Duk lokacin da suka kai masa Farmakin da bai kula ba sai Dokinsa ya Walkita Taƙaicen taƙaitawa tare da Dokin suke fafata Yaƙi a Cikin Mutane Dubu Haɗun nan, ba tare da gajiyawa ko sarewa ba, ko Al`amar gajiya babu jikinsu.



     Haka suka ci gaba da Faɗa, Gangunan Jiki sun Faɗi,jini ya kwaranya, Sassan Jikunkuna gasunan a Wawwatse, Wani ihu ya saki bayan ya kai ga Shugaban Gaba daya Efutu, bai yi wata Wata ba ya Saresa da Takobin hannunsa, Gutsirrr ya Gutsire masa hannayensa duka biyun.



     Yana haɗa ido da dungulmin hannayensa ya saki wata razananniyar ihu mai firgitarwa da ban tsoro, zillewa yay ya faɗo daga kan Dokinsa yana birgima a gurin ganin yarda hannayensa tashin farko suka zama Dungulmi.



     Wani Tsalle Kafeel yay ya dira a gabansa, bai yi wata Wata ba ya sa Takobinsa ya Fille masa kansa, Kan ne ya yi tsalle ya faɗa chan wani ɓangare , Gangar jikin kuma tana ta shure-shure.





     Yana wani bala'ittacen Huci idanunshi Jaajir, ya zame Kyallen Fuskarsa da ya jiƙe Sharkaf da Jini.



     Duk da cikin ɓacin rai da tashin hankali yake bai hana fuskarsa bayyanar da zallar kyan da Ubangiji ya Azurtasa da shi ba, da kai tsaye za'a iya kiransa da Back Arabian (Ɓakin Balarabe), yana da dan ƙaramin baki mai dauke da Kaurarran Lips mai dauke da launin Jaa da har wani tsarƙi yake, ga Tsiririn Hancinsa da ya kasance Zuwait da shi , yana da manyan idanuwa masu kalar blue mai dan Haske sai kuma Kwayarsu da ta kasance Blue mai dan Duhu.

da tashin farko zaka iya dauka ba mutum bane, Sakamakon yarda Idanuwanshi suke sam ba kalar na mutane ba, don a cikin Million da Wuya ka samu mutum daya Baƙar Fata mai dauke da irinsu, An fi samunsu a gurin Farar Fata, farar ma Turawa, Sakamakon Tasirantuwar da suke da shi.



      Garin ya shiga Ƙarewa kallo, ganin bb kowa kamar an yi Share sai gawarwakin da suke Zube ta ko ina, ga jini na yawo kamar ruwa, gawarwaki iya ganin idanuwanka.







Lumshe kyawawan Idanuwanshi ya yi, ya fara bi lungu da Saƙo na Ƙasar Amma dukkan wani Mutum da yake Cikin Masarautar An kashesu har Sarkin Ƙasar Fur ma yana nan a yashe.



     Bb Babba bb Yaro bb mace ko namiji gaba daya kan mai Uwa dawabi akawa Yan Ƙasar, bb wanda ya yi Saura, Cikin Izza ya kaɗa Linzamin Dokinsa ya fara tafiya yana tafiya yana kallon Ƙasar da ta zama Maƙabarta lokaci daya, har ya kusa fita daga garin, yaga kamar Ana dago hannu daga chan cikin wani rami, bin hannun da yake jage-jage da jini yay, da sauri ya ƙarasa gurin yana zuwa ya tarar d.....







07033371851.



P.R.O SALMAH🤙🏽
[9/5, 11:56 AM] NAZLAH MARUBUCIYA: 👑👑ƁOYAYYEN YARIMA👑👑

(MUTANEN DAJI).



BY.

ƳAR LELEN ROYAL STAR.





*🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*

    {ROSWA}

https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c

*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad’akarwa, ilimantarwa da kuma nishad’antarwa_*

_(ROSWA) _Ruwa kad’ai ke maganin k’ishi__





*Alƙalaminmu Ƴancinmu*



    It's Paid book.



P.7-8.





    Baƙin gashi baƙi siɗik ya fara cin karo da shi , Numfashinta a Mugum sama-sama take fitar da shi, in ta shaƙa bata iya dawowa da shi, cikin sauri ya kama hannayenta ya fitp da ita domin samun isashen numfashi, Ƙasa ya sata , yana kallon yarda take fitar da numfashi a matuƙar wahalce ga kanta da ya bugu jini na zuba.





      Cikin Ajama da yin komai sauri-sauri kamar yarda ya saba ya fara sa mata magani

Bayan y gama sa mata maganin, ya miƙe ,tafiya ya fara yi hannunsa riƙe da linzamin dokinsa, yana tafiya yana waiga Gabas da Yamma kudu da Arewa, har ya yi nisa sosai da garin, sai kuma wani tunani ya faɗo a ransa, baya suka koma inda take, har lokacin bata farfaɗo ba, daukarta ya yi, kan Dokinsa ya daurata, Wani ƙyalle ya sanya ya daureta sosai, tare da tafiya shi yana ƙasa ita kuma tana kan dokinsa.



    Haka suke tafiya, babu dare ba rana, ita bata farka ba shi kuma bai bar tafiya ba, sai da suka yi kwana ukku currr suna tafiya, kafin suka iso cikin Babban Birnin Sudan, Ba tare da sanin inda zasu ba, ba kuma yasan garin ba,kawai dai shi yasan Sudan ne yake tafiya, har dare ya ritsasa a cikin tsakiyar Ƙasar Sudan.



Sudan (English: /suːˈdɑːn/ or /suːˈdæn/; Arabic: السودان, romanized: Sūdān), officially the Republic of the Sudan (Arabic: جمهورية السودان, romanized: Jumhūriyyat as-Sūdān), is a country in Northeast Africa. It borders the Central African Republic to the southwest, Chad to the west, Egypt to the north, Eritrea to the northeast, Ethiopia to the southeast, Libya to the northwest, South Sudan to the south, and the Red Sea. It has a population of 45.7 million people as of 2022[11] and occupies 1,886,068 square kilometres (728,215 square miles), making it Africa's third-largest country by area and the third-largest by area in the Arab League. It was the largest country by area in Africa and the Arab League until the secession of South Sudan in 2011;[12] since then both titles have been held by Algeria. Its capital city is Khartoum, and its most populous city is Omdurman (part of the metropolitan area of Khartoum).



.



    Gajiyar da Jikinsa ya yi, da kuma yarda Ƙafafunsa suke zubar da jini na tsattsagewar da yay ne ya tilsta masa zama a Wani gefen titi.

 

     Raɗaɗi Ƙafafunsa suke masa, gashi bashi da sauran maganin da zai yi Amfani da shi domin sauƙaƙa Raɗaɗin Ciwon da yake ji.

Chan ya miƙe ya nufi barin barin gurin, Yunwa da Azabar Ƙishin da ta Addabi rayuwarsa, yasa

ya fara tafiya idanuwanshi na wani irin lumshewa, ban san lokacin da ya hau kan titi ba, bai Ankare ba ya ji ƙarar Mota , kafin ya farga tayi Sama da shi, Faɗowa ya yi Akan Motar.

Dandanan jini ya tarwatsa, ya fara malalowa daga wuyansa, Ƙarae Motar ne kuma ya razanar da Dokinsa, cikin gari yay bai ko juyo ba, haka ya ringa tafiya da ita akansa, sai da ya yi tafiya mai matuƙar nisa, kafin ya tsaya A

Dai-dai get din Hafiz Ahmad Al-Bashir Estate.



   Who is he in Sudan ?



Ya kasance Harsan Sojoji a 1980 , Sanan ya kasance Babban Dan Siyasa da ya riƙe Matakan Iko kala-kala, Har kuma Izuwa Yanzu Ana damawa da shi a Cikin Harkokin da suka shafi Ƙasa.

Ya tara Iyalai da Yawan Gaske, yana da Jikokin da ko shi kansa wasu bai sansu ba, Yawansu ya yi yawan da Zaman cikin Gari yay musu Kaɗan, Hakan yasa Suka fito daga Cikin Gari suka Gina Haɗaɗɗiyar Estate dinsu da sukawa Laƙani da Hafiz Ahmad Al-Bashir Estate.

Babba Esate ce da Makarantarsu a Ciki take,Gurin Wasansu da komai nasu a Ciki yake. Gaba daya Ahlinsu ne a Cikin Estate din bb wani bare,kuma Suna Zaune cikin jim dadi da Kaunar junansu.



     Cike da Gajiyawa ya Kwanta akan Ƙafafunsa, da suka matuƙar gajiya, yana sauke numfashi mai matuƙar wahala.



    Da Sauri Aka yi parking Mota a gefe, cikin Azama Abdel Fattah al-Burhan, ya Fito Yana sanye da Kayan Sojoji da suka Matuƙar Ƙarɓar jikinsa, suka masa kyau na Musamman.



      Da sauri suka daukesa izuwa Babban Asibitin da yake Cikin Kartoum Sudan, Cikin Gaggawa Suka ƙarɓesa Kasantuwar ganin wanda suke tare da shi, Cikin Ƙanƙanin Lokaci Aka samu Nasarar Ceto Rayuwarsa da gyara masa manyan Raunukan da yay a jikinsa.



     Bayan gama komai ne Dr Anal ya fito yana share zufa, Da sauri Abdel Fattah al-Burhan ya nufesa tare da fara tambayarsa , Lafiyar Kafeel , Sharce Zufarsa yay tare da dan rausayar da kansa cikin dan sanyi yace

"I'm sorry Sir!.we can't say anything until we wait for his awakening, so daga Nan sai mu binciki lafiyarsa!".

Ya furta yana wucesa A gurin.



     Iska ya bursar , yana zare hular Kansa da ta kasance Ja mai Wani Tambari,

He put it in his armpit.

He started walking bravely.

Har ya fice sai kuma ya dawo, gaba daya ya kasa natsuwa, Sai chan bayan gari ya waye ya koma gida.



      Bai kuma dawowa Asibitin ba sai Dare, har lokacin da ya dawo bai farka ba, wasa-wasa sai da ya share Wata daya yana kwance bai farka ba, Sakamakon kansa da ya samu Muguwar Buguwa, duk da dai ma Ba'a tantance in yana cikin hankalinsa ko baya ciki ba, Ana jiran farkawarsa kafin dubawa.



     Da Safiyar Juma'a.

Safiyar Ta kasance msi cike da Albarka na Samun Ruwan sama wanda aka kwana Ana yinsa har garin Allah ya waye, hakan yasa aka tashi da sanyi mai ratsa jiki

, Sanyi garin ne yake ratsa gaba daya jikinsa, Wanda yay sanadiyar Tashin Gargasar jikinsa da ta kasance baƙa siɗik.

A wani irin zabure ya miƙe gaba daya, idanunshi da suka yi jajir sun kara fitowa, Ɗakin ya shiga bin da kallo, da sauri ya tsige Drip din da yake jikinsa ya tsige jinin da aka sanya masa, Fisge Oxygen djn ma da aka sanya masa yay, ya miƙe tsaye yana tafiya da ƙarfinsa, ya yi taku daya biyu , Ana ukkun kansa yay wani irin sarawa, da hannayensa masu zubar da jini sakamakom zare Drip da Blood din da Aka Sanya masa ta karfi da yay, yasa ya dafe kan nasa, yana jin yarda yake juyawa, jin duniyar yake gaba daya ta koma masa up and down , baya iya banbance fari da baƙi, gaba daya bai gane rayuwa.

A gurin ya faɗi.



      Nurses ne suka shigo domin duba Condition din da yake ciki, ciikin razani suka koma suka sanarwa da Dr, tare suka dawo da shi, Mayar da shi kan gado suka yi, suka gyara mishi kwanciya, bayan sun tabbatar da bugun zuciyarsa komai nasa na Aiki Normally suka fara niyyae nufar Ɗakin da za'a Bincika Lafiya Kwakwalwarsa , domin tabbatar da komai nasa na nan.



     Kafin a Shiga da shi sai da Dr Anal ya kira Abdel Fatrah al-Burhan, bayan shaida mishi Farkawarsa ya kuma shaida mishi zasu shiga dashi Ɗakin da za'a Aunasa.

Fatan Alkhairi ya yi, bayan ƙarɓawa ya kashe wayar tare da da wucewa Ɗakin da zasu mishi gwaje-gwajen.



   Abun da suka gano ya tayar da hankalinsu, Don basu sha wata wahala ba suka gano Matsalarsa, Bayan fitowarsu daga Ɗakin ne suka samu Abdel Fattah al-Burhan, yana zaune a daya daga cikin Fararen Kujerun da Aka Ajiye chan kusa da Offices din Doctors din Hospital din.



    Hannu Doctor Anal ya miƙa masa Musabaha suka yi da junansu, cikin kulawa yace "Hope Everything is fine ?", ya fada yana kallonsa ta cikin farin siririn medical glass din idsnunshi.



      Sanyayyen Numfashi mai tattare da ɗumin Damuwa ya saki, cikin dan Furzar da iskar bakinsa yace "Nop. gaskiya Akwai matsala domin gaba daya ya manta jiyansa , bb komai a cikin Kwakwalwarsa , ma'ana dai yay Losing memories dinsa, Wanda mawuyacin Abu ne tuna Jiyarsa , Ba kuma bazai iya tunawa Kwata-kwata ba sai dai da wuyar gaske ya tuna, sai dai a Ci gaba da tafiyar da shi A yau da Gobensa," Tsananin tausayin da Kafeel ya bawa Abdel Fattah al-Burhan, ne yasa ya kasa magana gaba daya.



     Matarsa ce ta dafa Kafadarsa bayan barin Likita daga gurin, cikin sanyi tace "to yanzu ya zamu yi mu gane Yan uwansa ?", shiru yay mata don bai san mai zaice da ita ga.



    Bayan Awa Ashirin da Huɗu ya farka ras babu inda yake masa ciwo sai dai kuma bai san komai ba, sai bin ko ina yake da ido, komai a Sabo yake ganinsa.

 

     Haka Abdel Fatta al-Burhan shi da matarsa Saymeerh suke kula da shi, bayan wani lokaci aka Sallamesu suka koma dashi gidansu, babu kalae kulawar da basa bashi, Musamman ma da ya zamana basu Taɓa Haihuwa ba A Rayuwarsu, hakan yasa suke mugun Son Mutane, haka suka rungumesa hannu bi-biyu, shima cikin lokaci Ƙanƙani ua waye da su, ya zamana ya zama kamar Ɗansu, komai suka sanyasa shi yake yi, basu taɓa nuna masa wsni Abu ba sun riƙesa a Bisa gaskiya da Amana.



    

     HAFIZ AHMAD AL-BASHIR ESTATE .



    Tafe yake Cikin Wata Baƙar Toyota Benz , sai Wasu

Manyan Toyotas da suke Ciccike da Escort suna tafiya jiniya na tashi, kasantuwar shi na Wanda ya taɓa Riƙe Manyan Muƙamai Gashi babban Soja Abun Alfahari ga Ƙasar, hakan yasa Aka zaɓa masa Kwararrun Jami'ai domin kulawa da shi da Iyalansa.



    Har sun bawa Get din baya, Motarsa ta dawo da baya, dai-dai gurin da Dokin nan ya Kwanta cike da Gajiyawa suka tsaya, shi da kansa ya fara ɓalle Murhin Motar da yake ciki ya fito, da sauri ya ƙara nufar gurin yana ware manyan idanunsa, cikim Kaɗuwa, yake kallon Dokin da yake Goye da Bul-bul da take A sume, Da sauri yasa aka kira Masa Securities din da suke kula da Ƙofar.



     Cikin Mamaki ya kallesu yace "Waya Ajiye wannan ?", kallan-kallo aka shiga yi da Securities din da kuma shi,

kowa yace bai sani ba, Umarni ya basu A kwance Yarinyar da take jikin Dokin da ita da Dokin Aje A basu Kulawar da ta dace, Cikin Sauri aka Aiwatar da Dukkan Abun da ya sanyasu, Shi kuwa Motarsa ya shiga Aka jaasa zuwa Cikin Ƙerarriyae Estate din, ko da Shigarsu sun dade sosai suna tafiya, suna ta wuwuce Gidaje, har suka kai Wani get mai masifar kyau, An mishi Ado da Zaiba, Buɗe Get din gidan Aka yi, Kyakyawan Gini ne irin na Turawa, Tsarin Yarda Aka jajjera Buloluwan Gidan ma kaɗai Abun kallo ne, An shimfiɗa Grass Carpet , gaba daya Harabar Gidan, Ga wasu Ƙawatattun Flowers da suka zagaye gidan Masu kyau, sai kamshi mai sanyi suke fitarwa. Shigewa Aka yi da Motar.

A Parking  space aka yi Parking Motar , bayan yin Parking din Da sauri Aka buɗe masa Ƙofa, Fitowa ya yi, cikin kamala cikar Zati.





     Cikin Kamala ya fara takawa Zuwa Ƙawataccen Ƙofar Glass din da take Fencing Get.

Gurin Wani Temprint ya sanya hannunsa, sai da Ƙofar tayi Scannings Face nasa da Finger dinshi, kafin ta buɗe kanta.



    Cikin Wadatacciyar Muryarsa mai kauri da kuma Amo ya yi Sallama Cikin Parlour , Daga ciki Aka Amsa Sallamar

,Wata Farar Tsohuwa ce ta nufo Ƙofar Cikin Shiga ta Alfarma Fuskarta Yalwace da Wani irin Annuri na Musamman, Cikin Matuƙar Sakin Fuska shima ya Ware mata Hannayensa.



    Cikin Hannayen nasa ta shiga, tare da Rungumesa, Ɗago da kanta yay, ya sakar mata Kiss A goshinta, Murmushi  Suka sakarwa juna, cikin Zallar Kauna da jin dadi, tare da wani irin Annashuwa, duk da Sun dauki Tsawon Shekaru suna tare, Ga Ƴaƴa da Jikoki, Amma Soyayyarsu kullum Sabuwa suke jinta, kullum ƙoƙarin Faranta ran juna suke, Wata Soyayyar ma in kaga suna yi sai dai kai ka kawar da kan ka, Amma su basa jin komai, tattali da Kulawa kam, Har ba'a Magana

, sai kace Wani Saurayi da Yan mata, irin wanda ba zai wuce 25 macen kuma 15 years ba, hakan yasa gaba Daya Yaransu Suma suka dauki Ɗabi'un su, duk da sun fara girma Amma basu bari Soyayyar Matansu sun sure musu ba. haka suna ƙoƙarin jaan Yaransu a Jiki.

Haka aka ringa kula da Bul-bul, tana samun lafiya, sannan kullum sai Hafiz Ahmad Al-bashir yaje dubata, wani lokaci da Matarsa, mai bala'in sonta, da tausayinta, don tunda suka gano Makauniyace, kulawa ta gidan duniya bb kalar wadda basa bata , kai kace Yarsu ce ko kuma Jikarsu da suka fi so .haka zata yi Abubuwa na ci tace a kai mata, Suma dandanan suka saba , Bayan ta samu lafiya suka dawo da ita gidansu, bayan ta basu Labarin Abun da ya faru A Ƙasarsu, sun shiga Tsananin Tausayinta, sun kuma yi Alƙawar din Hidinmata mata , zasu kuma Riƙeta da Amana a Matsayin Iyaye itama kuma ta daukesu tamkar Iyayenta, hakan ce ta faru, tana matuƙar Girmamasu, Ta saki jikinta sosai da su.

Bata da damuwar komai, don ta Samu Abokai Sa'aninta jikokin gidan, kullum suna tare sai dai idan zasu je makaranta in sun tafi ma Hajiya Fatuha (Matar Alhaji Hafiz Ahmad Al-bashir) tana tare da ita.



     Ana haka suka shiga mata Fafutuar dawo mata da ganinta, sai dai Abun ya ci tura, har Aiki aka mata tasha baƙar Wahala, Amma ba'a dace ba, sau da dama ana gwadawa ganin Anƙi a dace ne yasa suka rabu da su kawai, Sai kuma aka shiga kayaniyar Sama mata makarantar Makafi

Ba'a wani Sha wahalar nema ba aka sama mata, wata makarantar makafi da take Cikin Garin Kartoum......





07033371851



P.R.O. SALMAH🤙🏾
[9/5, 11:56 AM] NAZLAH MARUBUCIYA: it's paid book



P.9-10





      Six Years Ago.



Kartoum Internation Community School(KICS).......



     Tafiya take cikin natsuwa, Cikin qata Rantsatsiyar Abaya Fara mai masifar kyau, gaba daya jikin Abayar Stones ne a jikinta, kafarta sanye da Modellerie Crystol Ankie-Stop Sondols ,Ƙafadarta Rataye da Jaka Ƙirar Satin Mini-bag With Crystais,Hannunta daya rike da sanda, fuskarta sanye da Baby pink Gucci Glass,tayi Rolling din Gyalen Abayar da yay masifar yiwa Ƙaramar Fuskarta kyau, bakinta sai glowing yake sakamakon White Lipstick da ta shafa, Fatarta da ta kasance Baka ta murje tayi kyau, bakinta mai kyau ya fito, kyakyawan Dogon hancinta ya fito sosai.



     Bata tsaya ba sai da ta ƙaraso Babban Parking Space din da yake cikin Makarantar, motoci ne burjik a gurin, Amma kai tsaye gurin daya daga cikinsu wadda duk ta fisu Haɗuwa ta nufa, Buɗe motar ƙirar Audi Baƙa sai shaning take.



     Da sauri Aka buɗe Mata Motar, shiga tayi aka rufe, kai tsaye aka rufe Motar, Da wani Irin Speed aka jaa motar , kai tsaye suka fita daga get din Makarantar, direct Hafiz Ahmad Al-Bashir Road suka nufa.





    Har suka ƙarasa tana Hakimce A bayan mota, sai Muah muah take da baki kamar mai son cewa wani abu, ko da suka Ƙaraso Cikib parking Space din gidan, buɗe mata mota aka yi, fitowa tayi tana gyara Riƙon jakarta,direct kuma ta nufi Babbar Ƙofar Glass din da take Kallon Get din babban Sashen, tana zuwa ta tsaya, hannunta ta sanya a dan wani abu dan danan ya gama daukar temprint din hannunta, da kuma scanning din face nata, Ƙofar ce ta buɗe, shi ga tayi bakinta dauke da Sallama , da murmushi a Fuskar Haj.Fatuha ta Ansa mata Sallamarta, Jin Muryarta ya sanyata Kwaɓe Fuska, cikin Sanin ko ina da ko ina na cikin Parllon ta Dimfari gurin da ta ji Muryarta, zama tayi a Gefenta tare da saura kanta akan Ƙafarta............



Sudanese Army has Called in reinforcements to aid in its fight with its rival, the paraminitary Rapid Support Forces (RSF) Sparking Fear Among Residents In the Capital of Khartoum that the Conflict will intensify....



    Nagartaccen Namiji wanda yake tamkar ingarmar Doki ne a tsaye kan ƙafafunsa, cikin wasu Kayan Sojoji masu duhu, ya juya bayansa da Wata P-cap a kansa, Amma duk da haka, bai hana kyakyawar Lallausar Baƙar Sumar kansa fitowa ba, baƙa ƙirin da ita sai wani shanning take kamar wadda aka sanyawa mai, hannunsa daya ƙame guri kunmansa da A`lamar sarawa, sarawa irin ta girmamawa, Abdel Fattah Al-burhan ne gabansu, yana basu tulin muhimman maganganu, gaba dayamsu kuma sun natsu yarda kasan Umarnin Ubangiji suke ƙarɓa, basu dade sosai suna maganar ba ya Sallamesu.





      Magana mai matukar muhimmanci suke sai su tashi, Wata Amy Toyota ce ta tsaya a gabansu, Da sauri wasu Kofura suka zo suka buɗe musi Motar , shiga suka yi, kao tsaye Driver da ya kasance Soja shima ya jaa, kai tsaye gidan Abdel Fattah Al-burhan suka nufa, tun daga bakin get zaka san cewar an ƙawata gidan iya ƙawatuwa, ga wasu Furanni masu kyau da kamshi da aka jajjare a ƙofar shiga gidan.



     Wani ne da Kayan Sojoji ya buɗe gidan, kai tsaye suka sulale cikin gidan , Chan cikin wata Ƙawatacciyar Rumfa mai kyan gaske aka yi parking.

da gudu aka buɗe musu Ƙofoffin motar , sun dan dauki lokaci kafin su fito a tare, Fuskar Abdel Fattah Al-burhan cike da wani ƙayataccen Murmushi, dai-daituwar junansu yay dai-dai da fitowar Mamma Saymeerh(Matar Abdel Fattah Al-burhan), fuskarta dauke da murmushi sosai, tana zuwa ta Rumgumesa tare da Pack din goshinshi, cikin matuƙar murna ta ƙara rungumesa, shima hug nata yay very tight , fuskarsa kadaran kadahan, ita ba a Murtuƙe ba, ita kuma ba murmushi yake ba.





    Jaan hannunsa tayi suka shiga chan cikin gidan, fuskarta da murmushi sosai, A ƙofar shiga cikin palon ta tsayar da shi, Jacket ɗin jikinsa da ta kasance ta Sojoji ta cire masa, zame takalminsa yay , jaan hannunsa ta ƙara yi cikin palon , shi dai Abdel Fattah Al-burhan yana biye da su, A baya har suka ƙarasa cikin tafkeken palon.



Wata Kawatacciyar kujera da ta kasance ta daban ta zaunar da shi, idanunshi ya ɗaga, bai saukesu a ko ina ba sai akan wani rafkeken photon sa mai kyawun gaske, babba sosai an masa wani packaging mai kyau, A jikin Photon an Rubuta Lt Canal Aliyou Abdel Fattah Al-burhan..

Lumshe Manyan idanunshi yay, tare da dan shafa tattausan bear din sa......"Sitti zan je gidan Uncle Aseef"Ta faɗa tana dan gyara Mayafin kanta, kallonta tayi kafin tace "Abin ci fa ?". Mitsitsin bakinta ta tura cikin shagwaɓa ta dan dira ƙafarta tare da cewa "am Full Maa!". ta fada tana shafa cikinta.

Bata ko kalleta ba, sai ma Kwaɗawa Safreen kira da tayi, jikinta na rawa, ta ƙaraso cikin Parlon , cikin bada Umarni tace "Jeki ki kawo min Abin cin Bim-bim!". ta fada ba tare da duk ta kallesu ba.



     Da sauri ta wuce Dining cikin minutes ta gama haɗa Abin cin ta kawo, center table ta jaa ta daura Abin cin Akai, Cikin bada Umarni tace, "zo!. ki ci " ta fada tana kallon TV .



      Kamar zata yi kuka , haka ta zauna tana cin Abin cih tana rarraba idanuwa, bai fi 3 spoon ba tayi, ta Ajiye Abin cin, direction din da Sitti take ta kalla cikin shagwaɓe fuskarta tace "Sitti na ƙoshi", kallon Abin cin tayi ta kuma kallon ta, bata ce komai ba ta juya da kanta, jin tayi shiru ne yasa, ta matsala, hannun Sitti ta riƙe ciƙe da shagwaɓa tace "Allah kuwa na ƙoshi", kallonta tayi kafin tace "Okay tashi ki je", da murna ta miƙe, Sandarta ta dauka tare da yin waje, tana fita aka buɗe mata Motarta da Aka Ajiye a Ƙofar parlor....Zama tayi a Gefensa tana tambayarsa Aiki, Cikin natsuwarsa yake Amsa mata dukkan wata Tambayar da ta masa, Gyaran murya Abdel Fattah Al-burhan yay, kallonsa duk suka yi, taɓe fuska yay tare da cewa "duk an wani basar da ni, ta Yaronki ma kawai kike", ya fada yana kallon gefe, dariya tayi tare da cewa "Afwan." ta fada tana kallon Abradeen , cikin sanyayyiyae muryarsa yace "let's Fresh Up" ya fada yana miƙewa, cikin kulawa ta jinjina masa kai.





    Cikin Wata iriyar tafiya ta Zaratan Maza, Direct Part dinsa ya wuce, yana buɗe Part din wani sanyayyan ni'imataccen kamshi mai sanyaya zuciya ya ɗaki hancinsa, lumshe idanunshi yay, tare da ƙara shaƙar ni'imtaccen kamshim mai dadin gaske.



     Dara-datan Royal Blue Eyes dinshi ya ware , a Lokacin da ya tabbatar da tsayuwarsa a cikin tsakiyar Makrken Parlor nasa mai dauke da kayan Alatu irin na More rayuwa, Parlor'n ya haɗu har ya gaji da haɗuwa, komai ƙyal-ƙyal very neat , gwanin sha'awa, Parlor'n bai cika Rankwachamai da yawa ba, kuma dai ba za'a ce bb abubuwa da yawa ba.





     Set din Kujeru ne guda biyu a Palon, sai Wani kyakyawan Carpet da aka balale Parlor'n da shi, sai TV dinsa da ta kasance Plasma mai girman gaske, sai wani TV Stand na glass mai masifar kyau, mai fidda wasu kalar kaloli masu kyau, wadda idan aka kunna TV take kawo hasken kallo, red, blue,black, green, purple, Coffee, kaloli dai , ga wasu Manya-manyan Speakers ma a Ajiye a gefe-da-gefen TV'n ga wasu Ams masu kyau,Wani Bango ya kafe da idanu hakan yasa nima na bi gurin da idanu, idona da na kai gurin ne, ya gane min, manya Award da manyan kyatutukan girmamawa da ya samu, ga wasu manya pictures nasa masu kyau, da aka mammana a jikin bango

n, wasu da Kayan Sojoji wasu da kayan gida, pictures dai ma ban-bantan gurare.



    Cikin izza ya nufi wata ƙofa, yana zuwa ya buɗe ya shiga, shima dai kyakyawan guri ne, Faffaɗan Royal Bed ne, ga ba daya jikin gadon madubbai ne da Aka wadata sa da wasu manyan Turaruka irin su Huge Boss, , gefe daya bedside drawer ne da Aka daura bedside lap a kai, dayan gefen kuma babban Mirro ne, wanda aka wadata samansa da turaruka irinsu , HUGE BOSS,KINGSMAN, MOHRA, ASAD,OUD TOUCH (franck Oliver), OUD WOOD(extreme),GUCCI,GIORGIO ARMANI,MR BURBERRY,CLINIQUE,GENTLEMAN, CREED,ROJA PARFUMS OUD.

sai kuma Wata Wradrop daga bango har bango, Sai Shoes-ra wanda aka jera wasu yan Ubansun Takalma masu kyan gaske da tsada, bayan gama bin gaba daya ɗakin da kallo, ya ƙara nufar wani ƙofar, wadda yana buɗewa ta sadasa da Bathroom, wanda shi ɗin ma ba daga baya ba, don wani ko bathroom din Aka basa ya ishesa rayuwa.

ba tare ya da kwaɓe kayan jikinsa ba, ya sakar wa da kansa Shower , lumshe kyawawan idanunsa yay, yana jin yarda ruwan sanyin yake shiga cikin jikinsa, kyawawan Red lips dinsa ya dan taune, tare da sa Harshensa ya lasa lips din nasa, wani ziro harshi n yay, ya lashe gefe da gefen bakinsa.



      Wani Zazzafan Numfashi ya fesar, tare da furta "Ahhhhhh!", ya fada yana buɗe idanuwansa, zame ribbom din da ya tare tulin sumar kansa yay, tarwatsewa gashin yay ya bazu akan Fuskarsa

, ruwan da ya zuba Akan Fuskar ne ya bawa Gashin damar kwanciya Akan fuskar yay luf dashi, ya jima sosai ruwan na zuba akan fuskarsa kafin ya nanaɗe gashin, ya mayar da shi baya, kashe shower din ya yi, tare da matsawa gefe, kayan jikinsa da suka jiƙe lirif da ruwa, ya fara ƙoƙarin cirewa, Bottoms din riga ya fara zazarewa, har ya kai ga na Sama duka, yana zaresa gaba daya , rigar ta ware, cikin kyankyamin kayan ya fara zaresu, kyakyawar Farar Singlet dinsa ce ta bayyanawa, wadda ta rufe masa gaban sa, sai damatsan hanunsa kawai ake iya gani.wanda suka sha wani zanen Tatoo, wanda ya ƙarawa Baƙar Fatarsa duhu sosai.



     Belt din Wandonsa ya shiga zarewa, har zaresa gaba daya, zip din wanda ya kama, cikim natsuwa ya zugesa,cirewa yay ya haɗa da rigar da ya cire ya ajiye a gefe, tun daga ƙafarsa wanda suka kasance Baƙaƙƙe da Baƙar Gargasa ta gamawa Ƙawanya na fara ƙarewa kallo, zare Singlet dinsa yay, inda Atake a gurin Faffaɗan Kirjinsa mai dauke da Manyan Six packs ya bayyana, Abun har Abu tsoro, sun wani Kumbura sosai, lafafen cikinsa da zaka iya dauka ma babu hanji a cikinsa na dan kalla, Ramin Cibiyarsa da ya kasance Zurun-zurun na kafe da idanu, Boxer dinshi ya fara ƙoƙarin zarewa da sauri na fice daga Bathroom din inda dafe kirji, sakamakon ganin halittar da ban taba gani ba, don ko a Films di indiya bb mai irin wannan packs din, bale kuma a Hausa.



      Ina tsaye a tsakiyar bedroom din ya fito jikinsa na fitar da wani irin kamshin turaren wanka na musamman, ga ruwa na dan zuba, gashin ƙansa da ya kasance kamar na mata ya bi wuyansa ya lafe, kirjinshi da yake cike da gashi ya shafa, tare da fara ƙarewa kansa kallo, taɓe bakinsa yay, yana kallon kan Mirror da aka cikasa da Latest Mayuka And Turaruka masu kyan gaske, da kayan gyaran gashi, Cikin natsuwa da Yanga, ya dauki wani Lotion ya fara mulke jikinsa da shi, bayan ya gama Turare Giorgio Armani da na Clinique ya fesa a dukkan jikinsa, kafin ya fara gyaran fashinsa, baya ya busa da shi, yasa masa mansa, wani kyskyawan Ƙaramin Ribbom mai kyan gaske ya dauka a cikin drawer, Cikin wani yana yi ya tattara gaba daya sumar kansa ya daureta a guri daya, tare da daukar wani turare na musamman ya faffesawa gashin.





       Gurin Drawer ya nufa, buɗewa yay, yana kallon tsadaddun suturun da suke ciki , Wata Farar T-Shirt ya dauka, mai buɗaɗɗan wuya, wanda har ana iya hango gargasar da take kirjinsa, wani Ash Crazy Jese ya dauka, gaba Mirror ya daso, cikin natsuwa yake sa kayan  yana kallon Ƙirar jikinsa da ta kara sauyawa. ta wani mummurɗe.



Bayan ya gama sa kayansa ne, ya zari wasu Takalma masu kyan gaske da sukawa ƙafarsa kyau, Maƙulin mota ya dauka ta fita, ko da ya fito parlor babu kowa gaba daya sun gaji da jiransa sun shiga ciki.





     Waje yay, yana fira Gaba daya Sojojin da suke gidan Suka ƙaƙƙame suna fara masa , cike da bada girma , bai kulasu ba ya nufi wata mota kirar Toyota Benz kalarta kalar Amy Uniform , Da ganin motar zaka san sabuwa ce, komai nata na walwali da ƙyalli gwanin sha'awa, buɗe masa aka yi ya shiga ciki, kai tsaye ya fice daga cikin gidan Yana fita, ya ƙunna Karatun Al-qur'ani mai girma, gaba daya motar baka jin komai sai sautin ƙirar Sheikh Afif Muhammad Taj da take fita a Cikin Suratu Al-Burooj , Cikim sanyayiyyar muryarsa mai dadi da wani irin garɗi yake bin saurim karatun.



       Kai tsaye Hafiz Ahmad Al-Bashir Road ya nufa, da nufin zai je Omdurman.

     

      Go-slow din da ya tarar a hanyar ne yasa ya rage gudun motarsa, kusan 1 hour Go-slow baya raguwa sai ma ƙaruwa da yake, gashi sauri yake, hakan yasa ransa ya dan baci butsu-butsu ya duba Agogon Rolex din da take hannunsa, sai tsaki yake saki, ganin Abun yaƙi ci yaƙi cinyewa ne yasa ya ɓalle murfin motar ya fita, fuskarsa daɗe da Wani Jaan kyalle, idanunshi manne da Baƙin glass .Cikin takun Sassarfa ya nufi inda Cukowar Go-slow din yake .



    Tsaye take, Cikin Blue Abaya, An mata Jelling kanta, ga wani rolling da tayi da Gyalen Abayar, Fuskarta sanya da SunGlass , gefe da gefenta, Zaratan Sojoji ne masu jini a jika.



   

     Gefe daya kuma Motarta ce a Tsakiyar Titin , an daga gaban Motar, Haushi ne ya mugun kamasa, ganin yarda mutane suke ta matsa Horn Amma ko a jikinsu, Cikin Tafiyar Zaratan Maza ya dumfaresu.
[9/5, 11:56 AM] NAZLAH MARUBUCIYA: It's Paid Book.





P.11-12.





     Cikin wani Zafin nama suka jaa baya tare da sara masa, inaa baya ma ganinsu, burinsa ya ga Uban waye ya tare wa Mutane hanya, wanda har ya haddasa Go-slow haka, Kamshin Turaren Roja and Giorgio Armani, da ya dake hancinta ne, yasa ta wani jaa numfashi, tare da lumshe golden Eyes nata.

    Jikinta ta ji yay wani irin sanyi, kasala ta saukar mata, "Uban waye ya tare hanyar nan?", ya fada cikin tsawa, inda-inda suka fara yi dukkansu, ita kuwa kasalar da ta saukar mata ce ta hanata ko motsawa , Sandar hannunta ta fara dogarawa da som komawa Mota sakamakon wani sanyin zazzaɓin da ya saukar mata

, bata An kare ba ta ji an jaa gyalen Abayarta, juyawa tayi, tana juyawa taji an kifa mata wani wawan mari, da yay sanafiyar kifawarta jikin mota kanta ya bugu da jikin mota, "Ke Yar gida Uban waye da zaki zo kiyi Locked Hanya, ki tsaya kuma kina hurawa Mota Hanci , Ana miki magana kina wucewa, ?", ya fada ranshi na tafarfasa, take idanunshi suka kaɗa suka yi jaa, Abin ka da mutumin da bai iya fushi ba, in kuma yay saukarshi wahala ce, Naman jikinsa har wani rawa, yake jikinsa na Ɓari , tura motar yay iya ƙarfinsa, sai gashi ta koma gefe, Umarni bawa Motocin bayansu , dan-danan gurin ya koma ba kowa, shiga motarshi yay ya bar gurin.



        Tun da ta kifu bata dago ba, saboda muguwar buguwar da kanta yay, wanda ya haddasa mata wani fitinannan ciwon kai, marin da yay mata kuma ya haddasa mata wani irin kuɗar kunne, take yanke jijiyoyin idanunta suka fara mata wani Amsa kuwwa, ji take suna mata wani zut-zut-zut ga wani yaji-yaji da take ji , glass dinta kuwa tuni ya watse a ƙasa.



     Dakyar ta iya laluɓar sandarta ta dauka, miƙewa tayi tare da fara dogarawa zuwa gurin motarta, da sauri Aka tayar da motar suka matso mata da ita,buɗe mata suka yi ta shiga.





     Gidan Uncle Aseef din da bata je ba kenan sai dai suka koma gida, Rana Yini tayi kanta na mata wani irin masifaffan ciwo ga zazzaɓi da ya rufeta, ko numfashi bata iya yi, kunne kuɗa idanu na ra zubar da ruwan hawaye.





      10:00pm Sitti ta turo ƙofar Bedroom din, ganinta kuɗunɗune a cikin bargo, ga numfashinta na fita a wahalce yasa da sauri ta nufi inda take, zama tayi a gegen bed din tare da fara yaye mata Bargon, cikin kulawa ta sanya hannunta jikin wuyanta, da sauri ta dauke hannunta, Cikin tausayawa tace "mai yake damunki ?", Cikin kukan da tun dazun bata samu damar yinsa ba sai yanzu, tace "Kunne kuɗa, zazzaɓi, ciwon kai", ta fada idanunta a rufe.





     Cikin damuwa da tashin hankali, tace "wannan cieo kan ba na zama bane, bari na kira Yayanku muje Asibiti" ta fada tana ficewa.



     Bata dauki lokaci mai tsayi sosai ba ta dawo ita da wani kyakyawan Saurayi mai jini a jika, son kowa kin wanda ya rasa, Sitti ce ta kamata suka fita zuwa mota, babu nisa sosai tsakaninsu da Medical Hospital din garin, hakan yasa cikin sauri aka Amsheta,Doctors ne suka rufu a kanta , basu dade ba sosai suka fito.......Haushi da ya ishi Rayuwarsa ko inda zai je din fasa zuwa yay ya koma gida, yana zuwa ya yi parking motarsa a Parking space, ta ƙofar baya ya shige part dinsa, yana shiga ya wuce Bathroom dinsa , ruwa ya sakar wa kansa, yana jin zafin zuciyarsa na sauka, jikinsa har wani zafi yake fitarwa, idanuwanshi kwa ruwan zallar ɓacin rai ne kwance a cikinsu, bai san mai yasa yake ƙara jin ɓacin rai ba, wani tuƙuƙi yake ji yana kara turnuƙesa.

bayan ya fito, vest da Wani Three quater ya sa, turare ya fesa, tare da sanya Bluetooth A kunnansa, wayarsa ya dauka ya fito, yana magana A fiffisge.



    "Zaki!".Amma ta fada tana kallonsa, A hankali ya juyo ya zuba mata Idanuwansa da suka dan fara washewa daga jaan da suka yi, "Ga Abin cin ka fa", ta fada tana nuna masa Dining, hannunsa ya dan kaɗa mata kafin yace "Coffee!", yana faɗar haka ya zauna Akan kujerar da ta zaunar da shi ɗazun.

da Kanta ta haɗa masa

Coffee'n Cikin wani kyakyawan Mug mai kyau, ta zuba masa Coffee'n yana turiri ta kawo masa, cikin kulawa tace "Gashi" Miƙa hannunsa yay ya ƙarɓa, cikin jin dadi yace "Thanks Amma", shafa tulin gashinsa tayi, tare da zama kusa da shi.



     Shan Coffee'n ya shiga yi da zafinsa,gefe daya kuma yana Amsa wayar da taƙi ƙarewa, time to time yana duban Babban Agogon da take Saƙale a Bango.





       Tun yana Amsa Wayar cikin jin dadi, har ya kai ga ya gaji da wayar, yana Amsata ne kawai ba dan jin dadi ba, har ya kai ga sai ya jima sosai kafin ya furta magana daya, Kusan 1 hour kafin ya gama wayar da yake, bayan ya gama ta tambayesa a kawo masa Abin ci, girgiza kansa yay Alamar ya ƙoshi, "Na kusa fara Maka ɗuran Abin ci tunda baka ci ", ware manyan idanunshi yay da matuƙar Mamaki, "Eyyi ka kalle ni da kyau, Ɗure zan fara ma".



    "Ana wa Manya ma ?", ya fada yana kama hannunta, Cikin tsokana tace "ko ba'a musu kan ka za'a fara ", kwaɓe fuska yat, kafin ya furta "ni kam na Girma Amma", dariya tayi tare da cewa "No har yanzu Small Boy ne kai", murmushin da ya bayyana loɓawar Beautiful Point nasa, da kuma ya bayyana Fararan Siraran Haƙoransa masu wani irin sheki na musamman ga Kamshin Mouth Freshener da yake fita a Ciki ya washe, "Na girma ni kam", jinjina kanta tayi tare da cewa "I see. na ga ka koma Babban Mutum, Sai Aure", dandanan ya mayar da fuskarsa kamar yarda yake ɗazun kadaran kadahan.





      Numfashi ta fesar , tana kallon yarda ya chanja yana yin fuskarsa lokaci daya, ta lura duk yarda yake Nishaɗi da ta masa maganar Aure dandanan Annurin Fuskarsa yake daukewa, Hannayensa, ta kama tare da gyara zamanta Alamar zata mishi magana mai matuƙar Muhimmanci.





     Idanunshi gaba daya ya zuba mata, yana sauraron Abun da zata faɗa, "Mene Matsalar ?", kallonta yay da rashin fahimta, "I don't have Any Problem with that, " ya fada yana lumshe idanunshi.



       "Ya zaka ce You don't have Any problem, ina ga sai na samo wata na Aura maka , tunda kai ba zaka iya dubawa ka fitar ba", taɓe bakinsa yay, chan ciki yace "Uhmmm Aure dai.!", "Mai kace ?" ta fada tana harararsa, tura karamin bakinsa ya yi, tare da kwantar da kansa A bayan kujerar .





     "Hayaniyar Mai ake yi haka ?", Abdel Fattah Al-burhan ya faɗa yana shigowa cikin parlor, "ni da Zaki man, shi kullum baya son Maganar Aure, ya faɗa mana in basa da lafiya mu nema masa magani, ko kuma Aljana ce ta Auresa", Ware manyan idanunshi yay a kanta, sai kuma ya kalli Abdel Fattah Al-burhan.



     "Haɗi yake son mu nema masa", Abdel Fattah Al-burhan ya faɗa yana kallonsa ta ƙasa ido, "Abba bana so", ya fada idanunshi a Lumshe, "mai din ?", ya fada yana gyara zamansa, kasa faɗar komai yay, "Ina yar gidan Gen.Abideen Course Mate nasa, ina ga da ita zamu haɗasa", da Azababben Sauri ya buɗe idanunsa, har bai san sanda ya wuntsila zuwa Gaban Abdel Fattah Al-burhan , ya zauna a Ƙasansa , tare da dafa ƙafafunsa ba, "Abba Bana son Mumu Girl din nan, Wlh da na Aureta gwara na mutu ban Aure ba", kallon kallo suka yi A Tsakaninsu don sun bala'in sanin yarda ya tsani Mutuwarsa Haka ya tsani Yarinyar .



     "Maganata babu Fashi gobe ma zan je na tambayo maka Aurenta", kamar zai yi kuka, ya furta "Amma!". " Nima Tuni na Amince", "Auzubillah!", ya fada yana rumtse idanunsa, kamar wanda ya ga ko yaji wani tashin hankali, "Tana da wani Matsala ne da baka sonta har haka ?", ta fada tana kallonsa.



    "Amma dan baki san Yarinyar nan bane", wani kallo ta masa kafin tace," kai ne ma ka haifeta ƙarewar sani ai, ka bani Amsar tambayata kawai", jujjuya kansa yay tare da tsuke bakinsa.



    Zuba masa idanu duk suka yi suna ganin yarda yana yinsa gaba daya ya muzanta, wani ƙunci ya kama zuciyarsa, sai numfashi yake saukewa da ƙarfi-ƙarfi

.





     Da sauri ya tashi ya fita, Garden din gidan ya nufa, domin shaƙae Sanyayyiyar Iska, don gaba daya Yana yinsa ya Gurɓata.



     Yana shiga ciki wata sanyayyiyae iska mai tattare da feshin ruwa ya bugesa, wani numfashi mai matuƙar dadi ya jaa, yana jin wani iri,bai san mai yasa ba baya son Ana masa wata maganr Aure, ba wai dan bashi da Abun da zai riƙa mace na A'a, yarda abun da zai iya riƙa mace goma ma in Ana yi, Amma shi yanzu yana gani he's too young da yay Aure, ban da ma haka, bai taɓa ganin macen da ta kwanta mishi har yake ji zai iya Aurenta ba.



     Sanyayyen Numfashi ya fesar, tare da shafa kyakyawan baƙin bear dinshi, hannayensa yasa cikin Bear ya shiga dan jaansa, idanusa a lumshe, yana jin daddanan sautin kukan tsutsaye mai dadi......"Jijiyoyin kunnanta ne suke son taɓuwa sakamakon bigewa ko kuma marin da aka mata, Wanda hsr yay sanadiyar taɓa babbar jijiyar idanunta, Wanda muna tunanin ƙillan sakamakon hakan zai iya dawo mata da ganinta, za dai mu daurata akan maganin da ya kamata ta ci gsba da Amani da shi."



    "Mari!", Sitti ta furta kalmar tana kallon Yaya Ahmad da shima kalmar ta shiga har cikin kansa, "Eh mari!".Zazzafan Numfashi mai dauke da Zallar ɓacin rai Sitti ta jaa , tare da cewa "Zazzaɓim fa ?", jim ya dan yi kafin yace "Firgici ne ya haddasa mata Zazzaɓin har ma da ciwon kan, zamu ɗan riƙeta na yan kwanaki , domin muga kamun ludayin jikin".jinjina kansu suka yi, bayan sun masa godiya suka fito.



      Suna fitowa Hafiz Ahmad Al-bashir ya shigo cikin Asibitin, da sauri ya ƙaraso garesu, cikin damuwa da Amanarsa yace "Ya dai ?. mai yake faruwa da ita", kaf Abun da ya faru suka faɗa masa, cikim zallar ɓacin rai shima ya ƙara furta kalmar 'Mari' .



    "Ai kuwa ko Ɗan Uban waye A ƙasar nan ya jawa har Ahlinsa da gaba daya Danginsa jafa'i, domin babu wanda ya isa ya yiwa Ƴar cikin Ahlina wannan Mumman Dukan kuma ya lalas, in bai yi prison ba to lallar zan dauresa , har sai naga gatan Ahlinsa
[9/5, 11:56 AM] NAZLAH MARUBUCIYA: P.13-14.







     Daya daga cikin Sojojin da suke kamar Escort din Bim-bin yace , "Sir!. it's Lt Canal Aliyu Abdel Fattah Al-burhan", da sauri ya kallesa tare da ƙara furta "Lt Canal Aliyu Abdel Fattah Al-burhaaan!." ya fada cikin tsananin mamaki, ransa har lokacin A ɓace.





      "Yaushe Yaron ya dawo ?, mai kuma ta masa ?", jaan numfashi guy din yay tare da cewa "A titin Hafiz Ahmad Al-bashir Road ne motar ta ta samu matsala, a tsakiyar titi, shi ne aka samu tsaikon Cunkoson Ababen hawa, yana daya daga cikin Wanda Abun ya riƙe, shine har hakan ta faru".



    "Yanzu dama Akan titin Hafiz Ahmad Al-bashir Road hakan ta faru, Amma shine bai san ita wace ce ba ?", ya fada idanunshi har ruwa-ruwa suke.



     "Bani da Masaniyar yasan hakan ko bai sani ba Sir!", ya fada kansa a Ƙasa cikin bada girma, dogon tsaki ya jaa, tare da furta "Stupid Boy!."



     bayan wani lokaci aka barsu shiga su ganta, ko da auka shuga har lokacjn barcin wahala take, Kunnuwanta an liƙe mata su da bandage .





      WASHE GARI.



   Tun da ya tashi Sallar Subhi bai koma barci ba, don daga Massalaci ma, ya wuce chan bayan gidan , inda Aka zuba musu kayan Game, Kwaɓe Jallaviyar jikimsa yay, ya rage daga shi sai Boxer da Singlet, Motsa jikinsa ya fara da wasu na'u'rorin zamani na motsa jiki, dandanan jijiyoyin jikinsa suka wani fito, cikin kankanin lokaci ya haɗa zufa jikinsa, har wani ƙara budewa yake, damtsen hannunsa yay wani irin ƙato, Six packs dinsa kuwa, ba'a magana, ya tara kwanji sosai yarda kasan dan Resiling .





    Ya kai kusan 1Hour yana motaa jikinsa kafin yaji an turi ƙofa , ɗaga kansa yay, yana sa idonsa kan ƙofar suka haɗa ido da Abdel fattah Al-burhan, shima cikin shiga irin ta motsa jiki, guys dinsa na bayansa, "Good Morning!", ya furta , Cikim dan zafin ran da har lokacin bai gama sakinsa ba, Ƙarɓa masa yay tara da tambayarsa yarda ya tashi, Amsa masa yay, tare da ci gaba da Abun da yake.



    Join nashi yay, shima ya fara Motsa jikinsa, sun dau lokaci sosai suna yi tare duk sun haɗa zufa sosai , Saymeerh ce ta turo Ƙofar ta shigo, Ta ci kwalliyarta cikin Wani dandatsattsen lass mai Azabar kyau, ya biyu sosai a jikinta, sai wani fitinannen kamshi take.



    Shigowa tayi Hannunta riƙe da madaidaicin Tray ,mai dauke da flask da wasu cups guda biyu, sai kuma sugar da take cikin kwali, "Oooh Yan Samarina Sannunku da Aiki", ta fada fuskarta da raha, Abdel Fattah Al-burhan ne ya Amsa , yana kallonta.





     Wani table ta ja tare da Ajiye tray din akai, Sauka duk suka yi daga kan Machines din da suke motsa jikim suka zo gareta, tare da zama gefe da gefenta, Towels na goge zufa ta miƙa wa kowa, goge fuskarsu da kirjinsu suka yi, tare da miƙa mata, Ajiyewa tayi kafin ta hau Haɗa musi Coffee'n ƙa'ida.



     Sugar ta fara zubawa, daya ta sanya tea spoon Huɗu dayan kuma tasa biyu, motsa musu tayi ta basu, ƙarɓa duk suka yi tare da kah wa baki, yana ƙurɓa ya haɗiye dakyar, Ajiye mata Cup din Coffee'n yana yamutsa fuska.



      "Ni fa na gaji da wanan Sangartar taka Zaki, yau kuma me ne ?", ta fads tanz kallonsa,nuni ya mata da ta sha ta ji, bb musu ta kai bakinta ta ƙurɓa, kallonta tayi tare da cewa "A wannan dai ko tested din Sugar babu", ta fada tana kara kallonsa .





     "Green tea", ya fada yana wani yamutsa fuskarsa yarda kasan mace, "bazan iya ba Zaki, Aure zan ma, gwara ma ka zauna ka fara tunanin mata in ba haka ba Wallahh Auro ma zan, ko ta ma ko bata ma ba, ko na ma Auro ma Ƴar gidan..."yarda ya tallafe fuska ya tsaya yana kallonta ne yasa ta kasa ƙarasa maganar tayi shiru, dariya ce ra kama Abdel fattah Al-burhan yana nuna su, suma duk Abun dariya ya basu.



Sudanese Amy....



   Da dukkan natsuwarta take tafiya kanta a Ƙasa, hannunta riƙe da wata Sanda mai kama da Sandar gold , an zuba mata wani zaiba-zaiba, "Mangana!", Chak ta tsaya zuciyarta na dukan ukku-ukku, dariya yay tare da riƙe hannunta,cikin kula yace "Your Highly Welcome Mangana!", cikin tausasa maganarta tace "Uncle Aseef!", cikin jin ta har cikin jinin jikinsa yace "kina lafiya ?", jinjina kanta tayi kafin tace "Alhmdulillah.Anty fa ?", " tana gida , mai kika shigo yi ne ?", kafin tayi magana, taji kamshin turaren da ba zata taɓa mantawa da shi ba, da wani irin sanyin mai shiga cikin ƙashin da shima ba zata manta da shi ba ya daketa.



     Cikin dan sauke sanyayyen numfashi, da wani dan tsoron da ya fara shigarta, ta ƙanƙame jikinta, lips dinta na ƙasa ta fara tsotsa a hankali, tana kallon guri daya.



     Tafawa suka yi da juna, Uncle Aseef ne ya ce "Yane Buddy ?", yatsina fuskarsa yay, cikin natsuwa yana shafa gefe dayan gashinsa, jela daya ta gashinsa ya kama yana dan jaa , yana lumshe idanu ,A gefen da Aka kwashe An yi wani shiga, An karshe gurin sosai, inda yay wani irin kyau na musamman

.



     "Alhmdllh!", ya furta a Gajarce, "My Lil!", ya faɗa yana nuna ta, bai ko kalleta ba ya ci gaba da tafiyarsa, shima bai ƙara tanka masa ba ya ja hannunta suka wuce.



      5pm ta fito daga Gidan Uncle Aseef zata koma gida, tafiya take kanta a Ƙasa bata , tana tafiya tana dogara sandarta wadda ita ce ta zame mata jagora idon gani.



    Shima dawowarsa daga Gida kenan zai dauki Wasu Files da ya manta, kuma Ana buƙatar yin Amfani da su Urgently, yana tafiya yana wani bonsing , ya chanjo wanka cikin wasu yan Ubansun ƙananan kaya da suka matuƙar dacewa da zubin tsarin jikinsa, ya sha wando pancil blue back , da wata farar riga da Aka mata tambarin Sudanese Amy, kansa ba hula, gashinsa da bai samu zarafin daurewa ba ya wani bazo masa, hat kan fuska, yana tafiya yana dan tattarewa,sai jaan tsaki yake,Yana tafe yana latsa waya kansa a Ƙasa.



    Wani Mummunan karon da suka firgita suka gwabza, kowannensu komawa yay baya, ya dafe kansa, don sun yi wani irin ƙaro, sosai, A harzuƙe ya Dago kansa, da niyyar suburbuɗar wanda yay masa hakan.



      Yana ɗaga idanunshi suka masa tozali da ita, ta koma gefe daya tana mulmula kanta, a wani side din kuma ga wani masifaffen sanyin da ya Addabawa rayuwarta, har wani zazzaɓi-zazzaɓi ne ya kamata, "Stupid.Idiot Gal!, na tsani ganin Mumu face naki", ya fada yana jaan wani kyakyawan tsaki Alamar ransa yay masifar ɓaci.





     Wani hawaye da bata san daga inda suke bane suka wanke mata fuska, "Tun da take a Rayuwar girman da tayi cikin Ƙasar Sudsn, bb wanda ya taɓa wulaƙantata balle ya mata cin mutumci kalar wannan, kullum kuma kowa ganin darajarta da girmanta yake, yarda Ake girmamata da ganin mutuncinta ma har ba'a magana, Amma gashi Yanzu Mutumin nan 2× yana shiga jikinta yana mata mummunzn yanka.



    Dakyar ta samu zarafin da ta iya ɗaga ƙafafunta ta bar gurin.



     Haka rayuwa ta ci gaba da tafiya, da dadi da ba dadi hat Aka ƙulla watanni masu dan dama.



Har Allah yasa ta gama karatunta tas a (KICS) bata sha wahalar neman Aiki ba kasantuwar dama Malamar lafiya ta karanta, gashi kuma tana tare da Manyan jiga-jigan sanannun Sudan, hakan yasa su bb abun da yake musu wahalar samu.



     Babbar Asibitin Khartoum aka kai ta, Uncle Aseef ne ya shiga ya fita ya mayar da ota Aiki cikin babbar Asibitin da take cikin Sudanese Amy.



     Dole Ta koma gidan Uncle Aseef da zama, haka take fita Aiki kullum da safe, sai Addu'a take kada ubangiji ya taɓa haɗata da shi, har ta samu ta bar ƙaddararriyar Asibitin.

haka har ta cika wata daya a Cikin Asibitin ,ko mai kalar kamshin turarensa bata ji ba

.



     Suna zaune duka A parlour suka ji Ana knocking sandarta ta dauka ta nufi gurin Kofar da ake knocking

., tana buɗewa ta ji An bankaɗata baya, "Blind!", kalmar da ta daki dodon kunnanta kenan, da sauri ta kama jikinta tana matsawa baya, don muryarsa kawai ta ji , taji gaba daya ta tsani kanta,tana kuma nadamar zanta A cikin barikin Sa boda yarda yake gasa mata maganganu





    Raɓata yay ya wuce zuwa ciki, "Aseef!", ya ƙira sunan Uncle Aseef yana furzar da huci daga bakinsa da hancinsa, Wani Ƙaramin Abu Uncle Aseef ya fito da shi a Hannunsa, kafin ya ƙarasa gurinsa, shi ya ƙarasa, ƙarɓe Abun yay, ya fita, sai da yazo dai-dai gurinta kafin ya jaa wani irin dogon tsaki, da ba shi wanda ya yi sa ba,har ita da yawa sai da ta rumtse idanunta, don tsokin ya tafi cikin wani irin fushi.





      Da daddare tana kwance a Bedroom dinta taji tashin kiɗa kamar A cikin Bedroom din Ake yi

, A zabure ta tashi, tana karanta dukkan Addu'ar da ta zo bakinta, ta tsorara sosai da yana yin yarda kiɗan ke tashi, ga wani irin duma na Musamman da yake dukan zuciyarta.





    Saitin zuciyarta ta riƙe tare da lumshe idanunta, Cikin wani yana yi, Ka jurewa tayi ta dauki sandarta, daga ita sai kayan barci ta fito, kan ta ko dan kwali bb , ta dauresa da wani baby peach .





     "Lafiya?.mai ya fito da ke yanzu?", Uncle Aseef ya fada yana kallonta

, A hankali tace "Tashin kiɗa, Hayaniya bazan iya barci ba", ta fada tana raƙi guiwar hannunta, "Zaki!", ya furta yaba furzar da iskar bakinsa, "Okay yanzu shiga Room din Maman Rafeeq , ni zan kwanta a Na ki", cikin ladabi ta Amsa masa.



     Wucewa tayi ta shiga, shima ya wuce nata, Kwanciya tayi Gefen Maman Rafeeq, Amma ta kasa barci duk inda ta juya sai ta ji kalmar "Blind!", din da ya kirata da shi ta daki dodon kunnanta,idan kuma ta rufe idanunta, to sautin kiɗan da kalmar ne suke mata yawo Aka.





       Rasa yarda zata yi tayi, ta kasa barci har dare ya raba tsakiya, har kuma lokacim kiɗan da yake tashi bb alamun za'a kashe ko a rage, sai ma sautin da ya ƙaru, sakamakon dare da kpwa ya natsu, bb hayaniya da cunkoso hakan yasa sauti ko ya yake sai ra ringa Amsa ƙuwwa.





     Sai kusa da Magrib sosai barci ya dauketa, hakan ne yasa dakyar ta tashi Sallar Asuba, tayi Sallah tana jaawa Zaki Allah ya isa domin shi ne nan ya jaa mata ƙasa barci har ta kasa tashi sai da kyar...."Jiya fa ka Hana min Ƴa barci don haka zaka biya tara", Uncle Aseef ya fada yana kallon Zaki, da yake gefensa, taɓe bakinsa yay bai ce komai ba, "ya kayi shiru ?, baka ce komai ba ?", ya tambayesa, yana hawa wani machine na motsa jiki.



     Kamar ba zai ce komai ba sai kuma chan yace "Who is she ?," "Ƙawar Faɗarka," Kallon ban fahimta ba ya masa, shi kuwa kallon ka gama raina Min hankali ya mishi.



     Har suka gama bb wanda ya ƙara magana, don shima Uncle Aseef din in yasa kansa Miskilin ƙin ƙari ne.



     Bayan sun fito Aka kawowa Uncle Aseef Mota , zai je Hafiz Ahmad Al-bashir Estate sakamakom kiran da Abier (Hafiz Ahmad Al-burhan) ya masa.



    "Mu je ka raka ni" ya fada yana Ƙarɓar key'n mota a Hannun Yaron da ya kawo masa mota, "You Know By 8 O'clock , zan shiga Meeting da Lt General Right ?", ya fada yana kallomsa da lumsassum idanunsa, "I no.

ba zamu kai lokacin bamu dawo ba".



      Bai son jayayya dan yanzu kansa ya fara ciwo, hakan yasa ya balle gaban motar ya shiga ya zauna, Jaa Uncle Aseef yay, shi kuwa kwantar da kansa ya yi A sit din motar, tare da jona Tafkekiyar Wayarsa , ɗaɗɗar Ƙira'a 'Sheikh Afif Muhammad Taj' ne ya fara tashi, cikin ƙwarewa da iya karya harshe.





     Lumshe idanunshi yay, yana saurarar karatun, har suka ƙarasa cikin Estate dim idanunshi a lumshe
[9/5, 11:56 AM] NAZLAH MARUBUCIYA: 15-16.







     Har suka iso Get din Chan cikin gidan Hafiz Ahmad Al-bashir, idanunshi na lumshe, Uncle Aseef ya gama dauka barci yake, hakan yasa bayan gama parking nasa ya fara dan daddaɓarsa tare da cewa "Zaki! Zaki!! Zaki!!!", lumsassun idanunshi, irin na wanda ya shawu bai gama wartsakewa ba ya watsa masa, da ido ya masa A`lama da sun iso, siririn tsaki ya jaa, kafin ya buɗs motar ya fito, Uncle Aseef ya shiga gaba yana binsa A baya har suka shiga cikin babban Parlor'n bb kowa a Parlour'n Ƙasa hakan yasa suka nufi Upstairs

ko da suka Shiga Sitti kawai suka tarar, Hakimce a Kujera tana kallon Tashar Aljazeera A TV .

Cikin natsuwa ta juyar da kanta garesu, tana Amsa Sallamarsu, Da fara'a A fuskarta, tace "Lale Marhabun da Sojawa!", Uncle Aseef ne yay murmushi yana gaisheta, shi kuwa Ogan Fuskarsa kadaran kadahan Ya gaisheta, Kafin su gama Gaisawa Hafiz Ahmad Al-bashir ya fito daga Wata Ƙofa , yana sanye da wata Milk Jallabiya sai kamshi yake.



     Miƙewa suka yi Suka sara masa, tare da Zubewa cikin Girmamawa suka gaishesa, kasantuwarsa na Wanda ya Taɓa Riƙa muƙami shigen na Mahaifin Zaki, Ya yi Hafsan Sojoji, Sannan kuma A matsayin Yayan Mahaifiyar Aseef, Abubuwa dai iri-iri



     "Sannu da Fitowa Babu!", Uncle Aseef ya fada cikin ƙanƙar da kai, jinjina kansa ya yi, dubansa ya kai ga Aleeyou Abdel Fattah Al-burhan da tum bayan gaisuwar da ya masa bai ƙara ɗagowa da idanunshi ba, "Oh Hydar , naji Tsamar da kake da Bim-bim dina , me ne matsalar ka da ita wai, ko kana ciki ne ?", ya faɗa da dan zaulaya,kyawawan idanunshi ya ɗago yana wawwaresu, 'BIM-BIM' ya maimaita sunan cikin ransa, "Nop at all!", ya fada cikin ɗan karsashi, rausayar da kai yay , kafin ya juya gurin Uncle Aseef .



      Ba su wani jima a Gidan ba suka fice, Suna tafe yana ta ƙara tunanin Sunan da Aka kira Yarinyar da shi, sai ya ji sunan wani iri, kamar ma dai ya taɓa jin sa Amma a ina ?,yaushe ?, duk bashi da Amsar tambayar.



     7:30Am suka shigo cikin Barack din, Kowa yana harkar gabansa, Yara yan makaranta na tafiya, masu zuwa guri Aiki ma haka, Kamar dai itama , tana Sanye da fararen Kaya irin na Maluman Asibiti, tana tafiya cikim natsuwa, fuskarta manne da wani Sunglass , ƙafarta sanye da takalmi Combos , Tana rataye da wata jaka mai kyawun gaske, hamnunta yana riƙe da wata kyakyawar sanda, ba wacce ta saba Amfani da ita kullum da ko yaushe ba.sai faman Murmushi mai kyau tske, wanda yake bayyanar da kyakyawar wushiryarta da take tsakankanin kyawawan fararen haƙoranta , masu sanye da haƙoran Makka Har biyu, hakan kuma ne ya ƙarawa fuskarta wani irin sheƙi na Musamman.





      Gefen ta Wani kyakyawan matashin likita ne, mai jini a Jika,fari ne tas da shi kamar ka taɓasa jini ya fito, yana sanye da wasu Suit masu bala'in kyau, shima ya sha glass, suna tafe suna firarsu, kyawawan idanunshi ya lumshe yana furzar da iska.



     Idanun Uncle Aseef ne suka Faɗa kansu, Wani irin jaan burki ya yi, tsorata tayi, tayi gaba zata kifa, da Azama Kyakyawan Saurayin da yake gefenta ya riƙeta, ɗagota yay ya sanyata a jikinsa, hakan kuma yay dai-dai da buɗewar kyawawan idanuwan 'ZAKI' da sauri ya mayar da idamunshi ya lumshe.



     Uncle Aseef kuwa dakyar ya iya jaan motar suka ƙarasa gida, Ana zuwa ƙofar gidansa, ya fice ya bar Zaki a motar, shigewa ciki yay ransa a matuƙar ɓace yana huci.

  

      Oum Rafeeq ya gani Zaune tana Feeding Ƙaramar Ƴarta Naana, "Khadeeja Waya bawa Yarinyar chan damar Fita da wani Ƙato waje ?", Cike da Tsagwaron Mamaki tace "Wacce Yarinya ?", Cikin tsawa sosai yace "Ke bana son rainin Wayau, wacce yarinya ce kike zaune tare da ita, da har ina tambayarki kina tambayata, kin sha Omo ne ?" ya faɗa idanunshi Jaajir.



     Cikin Faɗa itama tace "Ka ga Malam ka dai na min Shouting Aka, ka Ajiye ni dama, dan na ringa bibiyar da wanda take tare ne ko kuwa ?." ta fada cikin nata zallar ɓacin ran.



     "Ni kikewa Tsawa Khadeeja ?"."Na maka tsawar Aseef taya zaka zo ka rufe ni da Faɗa Akan Abun da ban sani ba, Na farko dai Yarinyar nan tunda ka kawota ka Ajiyeta, ai kasa Aiki take zuwa, Rana daya ka taɓa binciƙar da wa take zuwa, ko sai yau zaka sauke min kwandon tijararka a ka ?" ta fada ido rufe .



    "Ni kikewa Tsawa ?". "Na maka ɗin. nace na Maka Aseef", 'Tasssss' kake ji ya wanke ta da wani irin mari, riƙe ƙunci tayi Cikin Ta'ajjudi take kallonsa, "Saboda Hauwa'u ka duke ni Aseef ?".



      "Na duke ki Khadeeja", kaɗa kanta tayi ta shige Bedroom nata.Dafe kai Yay, tare da faɗawa kan kujera, buga kansa yay da hannayensa, cikin dan ƙaraji yace "What's wrong with me ne ?", ya faɗa yana fesar da zazzafan numfashi daga bakinsa, tare da barbaza gashinsa har izuwa fuskarsa.





       Yinin ranar Haka suka yini tsakanin Uncle Aseef da Oum Rafeeq, bb wata fahimta a tsakaninsu, shi ya kasa fahimtar ita bata san da wa Bim-bim ta fita ba, ita kuma ta kasa fahimtar Mai yake faruwa a Tsakanin Mijin nata da kuma Bim-bim da har yake mata shouting akanta.



      Sai ta ji duk ta tsani Bim-bim, wani irin haushinta na zuwar mata, zallar kishi da kuma ƙunar rai ne ya zo mata a Wuya ya tsaya ya kasa wucewa.



     Da Misalin Ƙarfe Biyar na Maraice ta dawo daga Hospital tana tafe tana, dan sauri sakamakon iskar hadarin da ta fara kaɗawa Alamar gab Ake da fara ruwan Sama, tana tafiya tana sauri, Tsayuwar mota taji a gabanta, kafin ta yi wani yunkuri Aka dauketa ɗab tare da sanyata A bayan mota, da wani irin Speed aka jaa motar, direct fita yay daga ciki Barrack din ya dauki hanyar, shiga chan cikin Khartoum, gudu yake tsulawa na fitar hsnkali, ita kuwa ihu take tana dukan glass, tayi - tayi ta buɗe murfi ta Fita Amma ƙofar taƙi ta buɗu, Hankalinta yay matuƙar tashi, gashi sai laluɓen nema inda Driver yake ma ta kasa samu.



       Bai tsaya ko ina a sai cikin Babban Hotel din da yake cikin Babban Birnin Khartoum, sai da ya iso cikin Hotel din kafin ya yi parking A parking space, Kansa ya kwantar a Sit din , ya lumshe idanunshi, numfashinsa na matuƙar fita da sauri-sauri kuma zafi-zafi.



       Jin a Tsaya ne yasa ta fara dukan ƙofar iya ƙarfinta, ssndarta ta laluɓa ta fara dukan ƙofar, Kasantuwar Ƙofar bullet Proof ne yasa duk dukan da take mata ko Alamar fashewa ma Glass din bai yi ba.

      Buɗe motar Aka yi, sai ji tayi An dauketa ɗab , Ƙafafunta ta shiga haharbawa

, tana dukansa , don ya sauketa Amma ko gyzau, haka da ita Akan kafadarsa ya shiga Cikin Hotel din, kai tsaye VIP ya nufa, ko tsayawa Buɗe Ƙofar room dim bai yi ba, ya bankaɗa ya shiga, Parlour'n ya wuce ya shiga Cikin Bedroom .





        Yana shiga ya makata Akan Gado, ihu ta saki mai tattare da Salati Cikin tsorata, ta dafe Goshinta da ya mugum buguwa, kanta ya wani irin sara mata.





      Ciki wani irim kula tace "Who are you ?,mai na maka ? mai kake so a gare ni ?", ta jero tambayar cikin tsorata tana ƙanƙame jikinta.



      Banza Ya yi da ita bai Amsa mata ba,

"Nace waye kai ? mai naka zaka dauko ni ?,mai kake so a gare ni ne?, " ta fada cikin tsawa, Ba'a kulata ba, Cikin tsantsar rashin ta ido tace "Wane iskanci ne zai sa ka dauko ni, mai kake shirin Aikata min , mai kake so ne ?" ta fada tana murguɗa baki da jaan tsaki.





     Matse mata bakinta ya yi, kuka ta saki mai cin rai, jin yarda ya matse mata baki, shi kuwa cikin rashin imani, ya shiga mammatse mata bakinta, yana jaa har sai da ya fara jini, idanunta na zubar da ruwan hawaye, ta shiga yayyarfa hannayenta, tana kuka, tana riƙe hannunsa ,Wasu Uwayen Jijiyoyi taji A hannun, kamar ba na mutane ba, wani irin babba, ga jijiyoyi.





      Sai da ya tabbatar da lallasuwarta kafin ya saki bakin, da sauri ta sa hannayenta ta riƙe bakinta, tana kuka, cikin takaici tace "Allah ya isa, mugu ,Ɗan iska, Mai hannun Gardawa, ban yafe ba, Azzalumi, kuma ka mayar da ni gidan mu, idan wani Abu ya sameni , Sai Babuna Ya kasheka da bindigarsa" ta fada tana kifa kanta a jikim pillow.



    Bai saurareta ba ya fice Abun sa, Key yasa ya datse Ƙofar ya tafi Abun sa.





    Har 9pm babu ita babu labarinta, Uncle Aseef sai zirga - zirga yake ya kasa zaune ya kasa tsaye, "Khadija ina Aysha?", wani kallo ta masa tare da tattarasa ta watsar, shima ganij irin kallon da ta masa yasa ya sha jinin jikinsa, sai yanzu ya fara tunanin rashin dacewar Abun da ya mata, haka ya ringa zagaye tana kallonsa ta sharesa.



     Har ta gama shirin barcinta ta kwanta bai sa natsuwa, sai ya fita, ba zai fi rabin Awa ba sai ya dawo, haka yake ta zagaye, ita dai ta zuba gaba daya Al'amuransa tasa a Shara.





      Yarda ya ga rana haka ya ga dare, ya kasa ko rumtsawa, sai juyi yake, kaɗan kaɗan ya leƙa window ya dawo, har garin Allah ya waye.



     Kamar kullum da suka fito daga Masallaci kasa zuwa gurin motsa jikinsu ya yi, gida ya koma,

Idanun Zaki Akan Uncle Aseef har ya shige gidansa, taɓe bakinsa ya yi, tare da sosa tsagun girarsa, wata iska mai sanyayyan kamshi ya fesar, tare da wucewa Gurin Motsa jikinsu.





      Ya dade sosai A gurin kafin ya fito ya nufi gidansa, Cikim sauri sauri ya shiga wanka ya fito, shirya kansa ya yi a cikin wasu Ƙananan kaya masu kyau da tsada, ɓarin turaruka ya shiga yiwa jikinsa, babu ƙaƙƙautawa har sai da ya fara jin turaren yana hawa kansa kafin ya Ajiye.





    Tsaf ya fito da shi cikin shirin fita, yana fitowa Aka buɗe masa Mota, shiga ya yu, tare da gyara zamansa, jaan motar Aka yi, kai tsaye

Second Sudanese Civil War suka nufa, suna zuwa motar ta koma shi kuma ya shiga ciki.





     10Am Ya turo Ƙofar Bedroom din, yana sanye da wani Three quarter  Baki da Wata Armless fara Qarrrr A jikin rigar An zana Damusa, A ƙasan damusan Aka rubuta 'Tiger' ,Hannunsa riƙe da Tabar Wiwi, gaba daya fuskarsa bata ganuwa sakamakon Hayaƙin da ya rufeta.





      Idanu ya zuba mata yana kallon yarda take tirje-tirjen Azabar ciwon da ya ishi rayuwarta, Ƙafarsa daya ya daura kan gadon da take dayar ƙafar kuma tana ƙasa hannunsa riƙe da Tabar Wiwin da yake ta zuƙa, Tari ne ya tsarketa , Cikin muryar da bata fita ta ce "Malam kai waye ?, kai wane irin marar imani ne ?, mai kake so tare da ni ? mai nai maka ?", ta faɗa A galabaice, shiru bai Amsa mata ba.





     Cikin kuka da hawaye sosai tace "Allah ya isa, in sha Allah kai ma sai An sace wani naka kaji in da dadi, Mugu Azzalumi , macuci , D....", kafin ta ƙarasa ya yarfa mata wani irin Masifataccen marin da yasa sai da ta ƙifa.



      kasa ɗagowa tayo sai kawai ta ƙarasa kwanciya tayi lebur, Ficewa ya yi daga Ɗakin ya ƙara rufeta, bai damu da ci da shan ta ba ya rufe yay tafiyarsa.......
[9/5, 11:56 AM] NAZLAH MARUBUCIYA: P.19-20





        Uncle Aseef kuwa Murnar tafiyar yake, domin har idan suka yi tafiyar suka samu nasara, Abdel fattah Al-burhan ne zai zama Marshall , Aleeyou zai zama Lieutenant General, shi kuma zai zama Lieutenant Canal hakan ya sa sa yake ta jin dadi.



     Bayan gama Abun da ya dace , suka fara shiga Bayan Hilux Toyota, domin zuwa Filin jirgin da yake cikin Barrack din, sai da ya gama tabbatar da tafiyar kowa filin jirgin, kafin ya juyo gurin Abdel fattal Al-burhan, sara masa yay, suka rungume juna, bayansa ya dan daka da hannunsa kafin ya ciresa a jikinsa, Stars din da suke jikin rigarsa ya dan taɓa kafin yace "Allah ya bada sa'a Zaki ,Namijin Maza,Allah ya kare mim kai", ya fada yana kissing Forehead dinsa, lumshe idanunshi yay, cike da jin kewarsu tun kafin ya barsu, zare jikinsa yay ya daga masa hannu.



     Shima ɗaga masa hannu yay , ya shiga wata Katuwar HILUX da take jiransa, yana shiga suka nufi Hanyar Air port din da yake cikim Barrack din.





      Lokacim da ya karasa Cikin Air port din gaba daya kowa ya gama shiga cikim jirgim shi kawai Ake jira, yana shiga Aka rufe jirgin, chan cikin Wani Bangare na Musamman da Aka tanada domin Manya Aka saukesa, tafiyar Awowi kusan 3 ce Tsakanin Sudan da kuma Ukraine .



     Tun daga Makwabtan Kasar Ukraine zaka fahimci Yarda sukawa Ƙasashen Ta'annadi, Wanin irin kallo yake bin Ƙasar da shi har Zuwa lokacin da Jirginsu Yay Landing A wani babban fili.



     Fitowa suka shiga yi daga cikin jirgin riƙe da makamansu, Wasu Manya-Manyan Akwatuna Aka fara Fitowa da su, Sai da ya tabbatar da Saukar Komai Ƙasa kafin ya fito cikin izza, Jijiyoyi sun fito a Hannayensa sun yi raɗo-raɗo.



      Commando  Dinsu ne yazo Gurin Zaki, Fuskarsa da murmushi ya Rungumesa, Shi kansa Fuskarsa ta bayyana Tsantsar farin cikin Haɗuwa da Commando, cikin jin dadin ganinsa ya dan daddaki bayansa.



    Ɗagowa yay daga jikinsa, suka taɓa .Cikin jin dadin ganinsa yace "How are you doing Buddy ?", cikin dan jinjina kansa ya furta "Alhmdllh ", ya furta akan laɓɓansa.



     "Maa sha Allah", ya fada yana jaansa, suka shiga wata Babbar Bukka, Anan suke shirya dukkan wasu plan dinsu , da dukkan inda zasu hara, Shi dai bin kp ina da ido yake, yana ta bin Haris da yake masa bayani da ido, yana so ya tambayesa .Ya Amaryarsa , da bai samu Damar zuwa bikinsu ba Amma harshensa ya daure, ko dan shi ba gwanin magana bane oho.



     Haka Haris ya dunga nuna Masa Abubuwa sai dai ya bisu da idanu, bayan ya gama nuna masa komai suka zauna A gefe, da kansa yasa Aka kawo masa Abin ci, Bayan sun ci tare ne, ya jee watsa ruwa.





     1Am.

   Ƙarar Tashi harbin Bindiga ya fara Ƙareɗe sassan gurim har ma da kewayensa, harbi Ake bb ƙaƙƙautawa, A firgice Zaki da barci ya fara daukarsa ya farka, sauri-sauri ya shirya cikin shigar kayan Yaƙi na SojojiManya-manyan Makamai ya dauka kalarsu Anti-tank gun,Artillery,Rocket,Towe

da sauran kayayyaki.





       Fita suka yi suka fara Artabu, yaƙi ake baka jin komai sai karar bullet da Booms, ƙarar fashe-fashen Abubuwa, Yaƙi Ake irin yaƙin da ake kira da ƙunae baƙin wake, ba tare da damuwa ba haka suke kutsa kai suna faɗa .



     Ana kashesu suna kashewa, Artabu iya Artabu, yaƙi-iya yaƙi, Tashin hankali iya tashin hankali, sune basu samu Abun ya sihirra ba sai bayan da gari yay haske bayan Sallar Asuba guraren karfe 7 na safe.



       Wanka da Abin ci da Sallah kawai suka yi aka ci gaba da Artabu,yinin ranar yarda suka ga dare haka suka ga rana.



     Wasa-wasa barci sai ya zame musu tarihi, Wanka kam ai bazasu iya kirga kwanakin da suka yi basu yi ba, basu da sauran hutu ko kwanciyar hankali, Abin ci ma basu ga lokacin cin sa ba, kullum suna cikin tashin hankali, yunwar ma basa ji, sai dai su kora ruwa kawai.



       Wa'inda suke gurin tun ƙafin zuwansu kwa, sun riga da sun galabaita don sun fi wata daya A gurin, bb hutu, bb barci, kar ma akai ga Abin ci, ina ma suka ga lokaci da kwanciyar hankalin ci.





    Ciki suka shiga Sosai inda bb service , haka suke rayuwa a haka.



     Bayan wasu Sattika, tuni sum gama galabaita, da yawansu sun rasa rayukansu, wasu kuma suna cikin mawuyacin hali, bb service din kira bb Abin ci , Ruwan sha ma Wahala yake musu, sai dai suyi ta cirar ganye suna ci, bb ko ruwan da zasu kwatawa Yar rayuwarsu.



Ras ta samu lafiya Aka sallameta daga Asibiti bayan An daurata Akan wasu ingantattun magungunan da zata ringa Amfani da su domin jin kwarin jikinta.



     Kwance take Cikin Garden tayi pillow da Ƙafafun Xeeyyou ta rufe manyan idanunta, tana tunanin mummunan mafarkim da take yawan yi kwana biyun nan, Shi kam ya kafeta da idanu yana kallon yarda ta lumshe idanunta, shima sai ya dan lumshe nasa ya buɗe, tare da shafa gashinta da bakinsa, idanunta ta buɗe tare da daurasu Akan kyakyawan Dokin nata da ya kasance Rayuwarta, duk da bata da idanun gani Amma ta tabbatar, tana fencing nasa.



      Gashin gaban goshinsa da ya zubo masa har tsakiyar goshinsa,ga kuma gashin wuyansa da ya zubo masa, cikin dan shagwaɓa-shagwaɓa kamar mutum, tace"Xeeyyou .I want to see My Hero, I really Miss him, ban sani ba ko yana raye ko kuma baya nan, ban san dalilinsa na rabuwa da mu ba, ina son sanin komai, and I miss Fur, ina son naje na shaƙi sanyayyiyar iskar garin, ina son zuwa mahaifata", ta fada wasu siraran hawaye na zubo mata.



     Kwantar da kanta tayi A jikinsa, tare da rungumesa, yarda kasan Mutum haka take faɗa masa dukkan wata damuwarta.



     Shi ne Abokin shawararta, shi kawai take iya zuwa ta faɗawa damuwarta, duk da nata gani tasan dukkam wasu Emotion nasa , idan cikin

fushi take , tana gane yarda yake lallashinta, haka in tana cikin tashin hankali, ko farin ciki, komai tana fahimta.





     "Bim-bim!"taji An faɗa da wata kamilalliyar Murya, Murza kyakyawan Zoben Azurfar da yake hannunta tayi, kafin cikin natsuwa ta furta"Na'am Yaaya!", Ta faɗa A dan ɗarare.



     "Kina Zaune da Xeeyyou , halan kina faɗa masa Damuwarki ne ?"Kasantuwar ita din ba mai karya bace, ta jinjiina kanta Alamar 'E'.





     Yarda ta kaɗa kan nata ne ya bada dariya, dan darawa Yay tare da cewa "I like you Peaty Face", taɓe bakinta ta dan yi kafin chan ciki tace "Uban kauɗi" .





       "Ina son ki Ara min Xeeyyou din ki zan je Ran gadi da shi".bin inda sautin maganar take fitowa tayi da kwayar idanunta, cikin iya magana tace "Babu bazai bari ba"."Ooh bazan bari yasan na fita da shi ba", shafa fuskar Xeeyyou tayi kafin ta jinjjina kanta ,"Good gurl", ya fada yana juyawa, da ido Xeeyou ya bisa, don gogewarsa da zama da mutan gidan yasan sarai dukkan Abun da suke faɗa, ya kuma fahimci komai.



     "Bana son Mutumin nan", ta fada tana cinno ƙaramin bakinta

, ƙanƙance ido Xeeyyou yay ya kalli bayan Ammar.





     Cikin kula tace "Byeee zan je na duba Abu" ta fada tana wucewa, da sauri ta nufi part dinta, A hanya taci Karo da Ammar, Rike hannunta yay, da sauri ta fisge tare da tsare gida,cikin dan Jin haushi tace "Mai haka Yaaya ?",Wani mayen kallo yabi lips dinta da shi, vai iya cewa da ita komai ba ganin ta raɓa ta gefensa ta wuce, bin bayanta da kallo yay, yana yaba hallitar Allah ,"Yarinya kamar ita tayi kanta", ya fada yana kara kallonta, yana kallon lokacin da ta shiga Cikin Part dinta ta rufe.



      Side Drawer ta buɗe ta dauko wani key, cikin natsuwa ta nufi Wardrobe nata, buɗewa tayi daga chan ƙasa ta ƙara Buɗe wani dan gurin Sirri, Wani kyakyawan Farin bargo mai matuƙar kyau da daukar ido ta fiddo dai baza kamshi yake, daukosa tayi, ta luluɓe fuskarta da shi tana shaƙar kamshin turaren da yake fitowa daga cikin bargon.



      Kwanciya tayi da shi a jikinta, ta luluɓe daga fuskarta har kirjinta da shi ta lumshe idanunta..Har bata san lokacin da barci mai matuƙar nauyi ya dauketa ba, da misalin karfe 5pm ta farka a zabure, faɗowa tayi daga kan gado tana furta"Innalillahi wa'inna'ilaihi raju'un!", ta faɗa tana dafe kirjinta.A dai-dai lokacin ne kuma Mutanen Rasha suka samu Nasarar Harbin Uncle Aseef A hannunsa.





     Dai-dai kuma lokacin ne Cikin Wasu Marasa imani Suka harbi Zaki Saitin kirjinsa da kuma Gefen Kirjinsa na Dama, Wani raunataccen Ihu ya saki mai tattare da yunwa da muguwar wahala ya saki, Juyowa Haris ya yi, idanunshi da suke jaajir ya zubawa Zaki, dai-dai lokacin da ya ga wani daga cikin mutanan ya Ƙara saita Kirjin Zaki dayan Bangaren haggun zai harbesa, Da sauri ya saita sa tare da dauke masa kansa

Cikin kidima Haris ya dago ganin jini na bulbulowa a kafadar Zaki da gefen Cikinsa, gashi kuma yanata hada uban gumi shiya sakashi saurin sauko da jakar bayansa y xuge y dauko wata karamar wuka mai dan tsini yayi saurin farke rigar y luma wukar a jikin Zaki, Zaki sai runtse idonsa yakeyi saboda yadda y ke jin wani irin zafi yana ratsashi tundaga kwakwalwarshi har xuwa dan yatsanshi,wata kara y saki lokacin da Haris y zaro bullet din sai kuma y lumshe idonsa y jingina da bishiyar yana maida numfashi,daure masa hannun da Cikin Haris ya yi sannan sukaci gaba da yakin dan Yau abin yayi tsanani

Cikin ikon Allah haka akayi ta artabu inda Allah y taimaki su Zaki yau dai komai yaxo karshe dama Rana Cas'in da tara ta barawo rana daya jal ta mai kaya A Yau Allah ya nunawa su Zaki karshen wannan tashin hankalin dama masu iya magana suna cewa komai yay farko zai yo karshe, to A yau dai Ubangiji ya nuna Musu karshen Abun, sai dai mutane da dama sun raunata, da dama dun mutu, A cikin mutane Dubu daruruwa wanda suka dawo basu fi dubu daya ba, sauran duk sun mutu wasun raunata, inda Uncle Aseef da Zaki ma sun Samu rauni.



     Sai dai da yake Zakin Namijin duniya ne tuni ya take don shi baya son kwanciyar nan, hakan yasa kwanansa biyu A babbar Asibitin Ukraine bayan gama karmar kyakyawar Kulawa daga Kwararrun likitocinsu ya tashi garau, sai dai har lokacin Ciwon bai gama haɗewa ba.





     Kwanansu Ukku a Asibiti Aka kwashesu Izuwa Chan gurin Shugaban Ƙasar Ukraine domin ya jinjina musu daga chan kuma su wuce gida Sudan.



      Yan yi musu Godiya, yay Musu Alkwari, wa'inda suka rasa rayukansu kuma yay Alƙawarin zuwar ma Yan uwansu ta'aziyya.





     Tunda suka fara tafiya cikin jirgi, idanunsa ke lumshe sai baza Uban Murmushi mai kyawun gaske yake, Abun da baya yi, ji yay kamar Ana kallonsa, hakan yasa ya buɗe idanunshi.

Uncle Aseef ya gani yana ta kallonsa, Cikin sauri ya kimtsa fuskarsa tare da haɗeta , ya wani tsare gida yana kallonsa
[9/5, 11:56 AM] NAZLAH MARUBUCIYA: .P.21-22.

        "Lafiya Mallam ?", ya fada fuskarsa a tsare, Dan murmushi ya yi kafin ya rausayar da kansa cikin basarwa yace "Babu", taɓe bakinsa ya yi ya ƙara lumshe idanunshi.

         Some hours suka ƙaraso Sudan, kasantuwar  bb wanda yasan da dawowarsu sai Chan Bariki, yasa suna zuwa suka tarae da manyan Toyota's ,  ɗura suka shiga yi Ana tafiya dasu barrack, kowa ka kalla fuskarsa cike da farin ciki.

      Ban da Gogan da ya fara yatsina fuska, zifa na tsatsafo masa, kafin su ƙarasa Barrack jikinsa ya wani haɗa zufa , ya fice a hayyacinsa
, Jinginar da Kansa ya yi A bayan site din da yale zaune, har suka ƙarasa bai san sun iso ba.

          "Buddy! Buddy!! Dude!!!", Uncle Aseef ya shiga dan Dukan kujerar da yake Zaune.
Shiri bai Amsa ba, sai uwar zufar da take ƙeto masa.

          Lokacin da zasu ƙaraso Dare ya raba, daga nan Asibitin cikin barrack din Aka wuce da shi, bayan gama dubasa Aka tabbatar da sai An ƙara masa theater kuma bb Doctor ko daya Asibitin, "Dr Aysha.ku kirata tace kawai zata iya yin Aikin nan", Dr Seenhan ya fada yana latsa wayarsa.

          Chan cikin barci ta fara jin ring din Wayarta, Kasantuwar bata kwanta da wuri ba, gashi ta gaji yasa ta kasa daukar wayat, har sai da Aka mata kira biyu, Ana ukku ta dauki wayar.

       Muryarta Chan ciki tace "Assalamu alaikum!"."Wa'alaiki Salam,We Need Your Helf Dr, Yanzu Aka kawo Lietunet Canal Za'a mishi Theater , bb kuma Dr din da nasan zai iya sai ke, domin duk bangarenmu bane", Dr Seenhan ya fada cikin sauri
.

       Nannauyan Numfashi ta sauke tare da cewa "Anya kuwa zan samu zuwa, ba sai dai ku samu wani ba ?", ta fada idanunta lumshe har lokacin barci bai bar idanunta ba.

       "Ki taimaka please", ya fada cikin dan marairaicewa, "Okay!", ta fada tana Ajiye wayar, bata da issasan lokacin tsayawa yin wani qabli da ba'adi, Hijab kawai ta zumbula Aka rigar barcin jikinta ta fito.

           Ƙofar Babu ta shiga bugawa, bayan wasu Minutes ya fito, "Lafiya dai Aysh ?", ya fada yana kallonta, "Babu wai Za'awa Wani Operation A Asibiti kuma Ana buƙatar taimakona So  zanje chan ne".
Numfashi ya fesar yana kallonta cikin kula yace "Okay bari na zo na kai ki", murza hannunta tayi cikin dan yana yi tace "Zansa Driver na ya kai ni"."A'a ki bari dai nazo na kai ki", ya faɗa yana komawa Cikin Bedroom nasa bai jima ba ya dawo hannunsa dauke da key, "muje "  ya fada yana yin gaba
, bin bayansa tayi da sauri, shi da kansa ua buɗe mata gaban mota ta shiga ya zagaya dayan side din ya shiga, jaan motar ya yi.
Sai da Motar ta fita daga cikin Estate din kafin  saki Labulan
, bin bayansa tayi da sauri, shi da kansa ua buɗe mata gaban mota ta shiga ya zagaya dayan side din ya shiga, jaan motar ya yi.
Sai da Motar ta fita daga cikin Estate din kafin Sitti ta  saki Labulan Windoor  din  da take tsaye.

        Jaanta da fira yake Amma ita ta kasa sakim jiki da firar tasa , sai wani dari-dari take da shi har suka ƙarasa cikin Asibitin.

        Yana parking ta fice , bin bayanta yay, ita kuma tana zuwa ta faɗa Office dinta, sauri-sauri ta sanya Kayanta na Theater , A hannu ta taho da Hular kayan , gashin kanta da yake nanaɗe da siririn Farin Gyake ta zare, dandanan gashin kan nata ya bazu har bayanta.

        Wata daga cikin Nursers din da suke Night  duty ce ta fara nannaɗe mata gashin kan nata da wani  siririn blue ribbon, hular ta sanya, tare da shigewa cikin Theater Room.

         Ta na shiga ta tarar da An gama shiryasa, File din da Aka rubuta dukan Abun da yake damunsa ta Ƙarɓa cikin yan mintuna ta gama fuskantae Abun da yake faruwa, cikin ƙwarewa da sanin  Makamar Aikinta, ta fara mishi Aikin da ya kamata.

               daga cikin Baiwar da Allah yay mata na yin nazarin da Aiwatar da komanta cikin natsuwa har suka gama gyara masa Aikin da ya lalace.

            Kyakyawan Numfashi ya jaa lokacin da ta gama tabbatar da samun nasarar Aikinsu, Hand glove ta cire tare da zare hular kanta, da hular ta share zufar da ta wanke mata fuskarta.

        "Alhmdllh!" ta furya chan ciki, kallonsu tayi cikin dan jaan wani wahalallan numfashi tace "ku chanja masa room!",tana faɗar haka ta fice daga Theater room din .

        Tana fita ta juyo cikin mamaki tace "Babu baka tafi ba", ta fada fuskarta na nuna zallar mamaki.

           Kyakyawan murmushi ya yi,cikin dan tsareta da idanu yace "Aa jira nake ki gama na mayar dake gida, tun da kin fito muje"  ya fada yana yin gaba, bin bayansa tayi, tana jin wani abu mai kama da dan tsoro.

        "Ina kuka je, da irin wannan lokacin, ba tare da kun bari wani yasan fitarku ba"Suka ji maganar ta dakin dodon kunnansu, da sauri duk suka juya, "Maryam mai kike at this time da baki yi barci ba ?",  wani banzan kallo ta watsa masa , cikin ƙufuluwa tace "Hafiz Ahmad Al-bashir daga ina kuke",tunda Bim-bim ta ji Sitti ta kira sunan Babu garan-gatsam sai taji jikinta ma rawa, kar dai Ace Sitti tana zirginsu ne  ?.
Mai zai sa to ta zargesu?.
Shekaru goma sha wani Abu hakan bai taɓa Faruwa ba sai yanzu?
ko da yake ko ita ce dole zata zargi wani abu, don basu taɓa fita su biyu ba, Amma yau gashi sun fita, gashi ma kuma cikin tsakiyar dare.

        "Ke wuce ciki",Babu ya fada muryarsa bb alamar wasa, Suf-suf-suf ta wuce ciki kanta a ƙada, ziciyarta na wani irin tsinkewa, ji take kamar zuciyarta na wani irin tsinkewa, ji take kamar da an yu magana zata suma, tsabar tsoro.

          bayan ta wuce ya kalleta idanunshi a Ƙanƙance yace "ni kike zargi Maryam, har da tuhumata ina naje ?", cikin matuƙar ɓacin rai yace "ya bazab zargeka ba, ka dauki Ƴarinya ku fita talatainin dare, ba tare da sanin kowa ba, sbd rashin kunya har ma ka tsaya kana min wata magana", ta fada idanunta na sauya kala.

           Bai saurareta ba ya kaɗan kansa ya wuce ciki, kasa natsuwa tayi ta ta kasa tsaye ta kasa zaune, wani irin Abu take ji.yarda taga rana haka ta ga dare.

            Kasancewar Yau bata da Morning Duty sai ma Evening yasa tasha barci sosai, don tun bayan Asuba take barci ita ce bata farka ba sai guraren 11Am, shima tunawa da Marar lafiyarta ne ya tasheta, gashi tana jin kanta ya mata wani iri tana son biyawa gidan  Uncle Aseef,Matarsa ta dan mata.

         Shima dakyar ta miƙe, Bathroom dinta ta nufa, cikin sauri tayi wanka da Brush, ƙaton Towel dinta ta dauro ta fito daya na hannunta tana Goge gashin kanta.

            Cikin Dan sauri ta gama goge jikinta, ta shafa lotion , kwalli kawai ta murzawa idanunta ta fito da wata rantsatsiyayyar Abaya blue da Onion a jiki, gyallen ma Blue, dandanan ta fito fuskarta da ta dan rame ta fito ras a cikin kayan, onion din takalmi da jaka ta dauka, key din motarta kirar X-R ta dauka ta fito tana ta baza kamshinta.

         Babu wanda ta tarar a parlour, Part dij Sitti ta nufa, cikin sanyi ta shiga dukan Ƙofa, A hasale tace "Waye?" . gabanta ma faɗi tace "Sitti zan tafi Asibiti"daga chan ciki tace "A dawo lafiya", jin hakan yasa ta wuce.

          Ko Break bata tsaya yi ba ta fita , tana fita Babu ya fito, "Bari na rage miki hanya", taji An faɗa daga bayanta, dan juyawa tayi cikin dan girmamawa tace "Good Morning Babu", Murmushinshi mai bayyanar da Nagartarsa ya saki cikin sakin fuska ya Amsa mata.

         Ganin ta wuce yasa yace "Muje na rage miki hanya", cikin sanyinta tace "Nagode Babu, ka barsa", Cikin faɗa yace "Zo muje", tsintar kanta tayi da rashin iya mishi wata magana bata da wani zaɓi da ya wuce bin bayansa.

         Haka suka jera suna tafiya, har mota, baya suka shiga , Driver ya shiga gaba.

           Janta da fira ya shiga yi, Amma bata iya mayar mas da Amsa daga Uhmm sai Um, ko Uhm-uhm, shi kenan, bayan sun sauketa a Asibitin yace, "Idan kim tashi ki kirani zan zo na daukeki, "Ya fada yana miƙa mata Jakar Laptop dinta, "Tom !"  ta fada tana Amsa tana Ansa ta wuce ciki.

              Duk inda Wuce Sara mata Ake yi, Ana girmamata, har ta isa Office dinta , Ajiye Kayan Aikinta tayi ta nufa Room din da Aka ajiyesa, Sama-sama taji numfashi na sauka, Alamar mai numfashin na kakarewa , Nurse din da take bayanta dauke da wani Dan tray mai dauke da su Hydrogen da Iodine , da sauran kayan wanke ciwo ta kalla, cikin sauri tace "Ya ba'a sa masa Oxygen ba bayan kunsan yana buƙatar Asa masa ,SBD Condition nasa" ."Maah shine ya cire da kansa, duk da yana shan wahalar numfashi" ."Mtsww!"  ta jaa tsaki tana wucewa Cikin Room din
Gyara Masa kansa tayi ta mayar mishi kan pillow Oxygen din ta gyara masa, ta sa masa Drip bayan ta gama haɗa mada Wasu Allurori Masu karfi da zasu sanyasa Barci.
Wanke masa raunu kan ta shiha yi, bayan ta gama
,ta fito, tana tafiya tana tunanin inda ta san Fuskar mutumin da Yake jinya a karkashin kulawarta.
Ita dai Tabbas koma waye Wannan ta sansa, Amma ta kasa sanin inda ta sansa, Zuciyarta ce ta tuno mata da mutumin da har r mishi, bata kumz kaunar ƙara haɗa hanya da shi.

         Tana tafe tana tunani har ta ƙarasa gidan Uncle Aseef, Buɗe mata get aka yi ta shiga,  Nocking ta fara yi na ƙofar da zata sadaka da chan cikim main parlour din gidan, An dan jima kafin Aka buɗe mata, "A'a Yau kece A gidan ?, ya baki faɗa mim zuwanki ba sai dai na ganki kwatsam ?" numfashi mai dan karfi ta jaa kafin tace.

         "Bani Hanya na wuce Anty A matuƙar gajiye nake", ta fada tana tsotsae Lips dinta na kasa, cikim Alamar gajiyawa.

         Hanya ta bata suka shiga ciki, ruwa da Abun motsa baki ta bata, sha tayi sai da ta dan huta kafin ta" kai na ya ishe ni, so nake ki tufkemin", ta fada tana kishingiɗa da jikin kujera.

         "Tab Mijina ya dawo , kuma kin fi kowa sanin yarda ya tsani gashi", Buɗe baki tayi cikin mamaki tace "Anty Yaushe ya dawo ?", dariya tayi tace "jiya man"
"Tab Ashe dai na tashi na kama gabana", dariya tayi kafin tayi magana, Uncle Aseef ya fito daga Bedroom nasa.

          "A'a wa nake gani kamar Sholaye?", ya fada yana yar dariya, murmushi ta dan yi kafin tace "Barka da Hantsi Uncle!", Cikin fara'a sosai ya Amsa mata, "Mai House Kitso tazo", Matar Uncle Aseef ta fada tana kallonsa.

           Fuska da fara'a sosai yace"Aaah to ki mata mana, ni fita zan yi yanzu ma, Canal zanje na gano"."okay to!".
"Canal!"  ta maimaita A zuciyarta ba tare da sanin maganar ta fito fili ba, "Eh Marar Lafiyanki ba", Da sauri ta koma cikin Sense dinta, tare da dan taɓe bakinta.
"Oh wai dama ita take kula da shi ?",Oum ta faɗa tana kallon mijinta, jinjina mata kai ya yi.

           Babu wanda ya ƙara magana a cikinsu ya fice
, "Ke!. taso na Tuje miki Wannan Tajujin gashin naki", ta fada tana gyara zamanta, A ƙasan Carpet  ta zauna , buɗe jakarta tayi, Cum da Tsinke ta fitar sai babban Robar Man kitsonta, Ajiyewa tayi a gefe.

           Mayafin Kanta Oum ta cire, Hular kanta ta zame mata, Da sauri ta kalleta, "Tab kullum kan nan kara cika yake, har ma Abun tsoro", dariya tayi kafin tace", ba kuwa kiji yarda yake damuna ba, Wlh da Ace lafiya lau Mace tayi Aski da duk sati sai nayi kwal kwabo", ta fada tana yatsina fuska, jin yarda take sharta mata shi , gashi yay tsami sosai.hakan yasa take ta yamutsa fuska kamar zata saki kuka,"Oochhhh!", ta fada tana riƙe gaban gashinta,"kin bar kai wata da watanni ba dole kiji zafi ba, ko dai na sakar miki kan ?", ta faɗa tana kunshe dariyarta, ganib yarda zufa take tsatsafo mata.

         "Allah kuwa Akwai Zafi", ta fada tana cuno lips dinta, "Jaye daga nan ki ban guri, bana son sakalci" , ta fada tana fara tsagu, Yaran-yaran haka ta shiga ɗibar kitson tana yi ƙanana-ƙanana
, kusan two Hours ana kitson ganin An ki a gama, yasa ta shafa kan, zaro manya-manyan Eyes dinta tayi, cike da zallar mamaki tace "Oum Ƙananan kitso haka ?" Dariya tayi kafin tace, "kawai na ji shawar yi miki ƙananan kitso". "tab Ashe kwa zan zo ki Sincesa daya bayan daya, don bazan iya ba", ta fada kamar zata kurma ihu.

         "Don't mind Mu Dear duk randa kika tashi kizo kawai"  kara shafa kan tayi, tare da taɓa gurin da ba'a kitsa ba, jin da sauran gashi sosai ne yasa tace "Chab killan yau sai A kwana Ana kitsa kan nan, dama gashi ba dai yawa ba" , ta fada tana gyara zamanta.

             Haka suka ci gsba da kitson, Sallah ce kawai take ɗagasu da gurin, har suka ƙarasa lokacin 5pm tayi, sauri-sauri ta ci Abin ci ta wuce Asibiti, domin ƙara duba Marar Lafiyarta daga chan ta wuce gida.

           Ko da ta shiga Har lokacin yana kwance kamar gawa sai wasu Na'ura da take harbawa a jikinsa, ƙarasawa tayi garesa, tare da zama kan wata farar kujera yar mai kyau, hannunta ta daura kan wuyansa, ta dan jima tana karantarsa, kafin ta ƙara daurawa akan kirjinsa, jin bai mata yarda take so ba yasa ya gyara wuyan rigarsa tare da sanya hannunta cikin rigar, wani irin Harbawa Zukatansu suka yi a tare, yarda kasan zasu faso gangar jikkunansu ta fito fili.

          Ƙoƙarin zare hannunta ta shiga yi daga cikin rigarsa, amma shi inaaa ya wani riƙe, ƙara cusa hannun nata yay har kan Faffaɗan kirjinsa, mai dauke da Manya-manyan  No² , da kananan nipples sosai, hada hannunsa da kirjinsa yay ya matse yarda kasan zai balla mata Dan karamin hannunta, Dan karamin ihu ta saki, Hakan Kuna NE yasa ya jaawota jikinsa, jikinsu ya matukar mannu ya yin da  Hakan ya haifar da mannewar L......
[9/5, 11:56 AM] NAZLAH MARUBUCIYA: P.19-20

               Uncle Aseef kuwa Murnar tafiyar yake, domin har idan suka yi tafiyar suka samu nasara, Abdel fattah Al-burhan ne zai zama Marshall , Aleeyou zai zama Lieutenant General, shi kuma zai zama Lieutenant Canal hakan ya sa sa yake ta jin dadi.

         Bayan gama Abun da ya dace , suka fara shiga Bayan Hilux Toyota, domin zuwa Filin jirgin  da yake cikin Barrack din, sai da ya gama tabbatar da tafiyar kowa filin jirgin, kafin ya juyo gurin Abdel fattal Al-burhan, sara masa yay, suka rungume juna, bayansa ya dan daka da hannunsa kafin ya ciresa a jikinsa, Stars din da suke jikin rigarsa ya dan taɓa kafin yace "Allah ya bada sa'a Zaki ,Namijin Maza,Allah ya kare mim kai", ya fada yana kissing Forehead dinsa, lumshe idanunshi yay, cike da jin kewarsu tun kafin ya barsu, zare jikinsa yay ya daga masa hannu.

         Shima ɗaga masa hannu yay , ya shiga wata Katuwar HILUX da take jiransa, yana shiga suka nufi Hanyar Air port din da yake cikim Barrack din.

            Lokacim da ya karasa Cikin Air port din gaba daya kowa ya gama shiga cikim jirgim shi kawai Ake jira, yana shiga Aka rufe jirgin, chan cikin Wani Bangare na Musamman da Aka tanada domin Manya Aka saukesa, tafiyar Awowi kusan 3 ce Tsakanin Sudan da kuma Ukraine .

          Tun daga Makwabtan Kasar Ukraine zaka fahimci Yarda sukawa Ƙasashen Ta'annadi, Wanin irin kallo yake bin Ƙasar da shi har Zuwa lokacin da Jirginsu Yay Landing  A wani babban fili.

         Fitowa suka shiga yi daga cikin jirgin riƙe da makamansu, Wasu Manya-Manyan Akwatuna Aka fara Fitowa da su, Sai da ya tabbatar da Saukar Komai Ƙasa kafin ya fito cikin izza, Jijiyoyi sun fito a Hannayensa  sun yi raɗo-raɗo.

           Commando   Dinsu ne yazo Gurin Zaki, Fuskarsa da murmushi ya Rungumesa, Shi kansa Fuskarsa  ta bayyana Tsantsar farin cikin Haɗuwa da Commando, cikin jin dadin ganinsa ya dan daddaki bayansa.

        Ɗagowa yay daga jikinsa, suka taɓa .Cikin jin dadin ganinsa yace "How are you doing Buddy ?", cikin dan jinjina kansa ya furta "Alhmdllh ", ya furta akan laɓɓansa.

          "Maa sha Allah", ya fada yana jaansa, suka shiga wata Babbar Bukka, Anan suke shirya dukkan wasu plan dinsu , da dukkan inda zasu hara, Shi dai bin kp ina da ido yake, yana ta bin Haris da yake masa bayani da ido, yana so ya tambayesa .Ya Amaryarsa , da bai samu Damar zuwa bikinsu ba Amma harshensa ya daure, ko dan shi ba gwanin magana bane oho.

          Haka Haris ya dunga nuna Masa Abubuwa sai dai ya bisu da idanu, bayan ya gama nuna masa komai suka zauna A gefe, da kansa yasa Aka kawo masa Abin ci, Bayan sun ci tare ne, ya jee watsa ruwa.

          1Am.

     Ƙarar  Tashi harbin Bindiga ya fara Ƙareɗe sassan gurim har ma da kewayensa, harbi Ake bb ƙaƙƙautawa, A firgice Zaki da barci ya fara daukarsa ya farka, sauri-sauri ya shirya cikin shigar kayan Yaƙi na SojojiManya-manyan Makamai ya dauka kalarsu Anti-tank  gun,Artillery,Rocket,Towe
da sauran kayayyaki.

             Fita suka yi suka fara Artabu, yaƙi ake baka jin komai sai karar bullet da  Booms, ƙarar fashe-fashen Abubuwa, Yaƙi Ake irin yaƙin da ake kira da ƙunae baƙin wake, ba tare da damuwa ba haka suke kutsa kai suna faɗa .

          Ana kashesu suna kashewa, Artabu iya Artabu, yaƙi-iya yaƙi, Tashin hankali iya tashin hankali, sune basu samu Abun ya sihirra ba sai bayan da gari yay haske bayan Sallar Asuba guraren karfe 7 na safe.

             Wanka da Abin ci da Sallah kawai suka yi aka ci gaba da Artabu,yinin ranar yarda suka ga dare haka suka ga rana.

          Wasa-wasa barci sai ya zame musu tarihi, Wanka kam ai bazasu iya kirga kwanakin da suka yi basu yi ba, basu da sauran hutu ko kwanciyar hankali, Abin ci ma basu ga lokacin cin sa ba, kullum suna cikin tashin hankali, yunwar ma basa ji, sai dai su kora ruwa kawai.

             Wa'inda suke gurin tun ƙafin zuwansu kwa, sun riga da sun galabaita don sun fi wata daya A gurin, bb hutu, bb barci, kar ma akai ga Abin ci, ina ma suka ga lokaci da kwanciyar hankalin ci.

       Ciki suka shiga Sosai inda bb service , haka suke rayuwa a haka.

         Bayan wasu Sattika, tuni sum gama galabaita, da yawansu sun rasa rayukansu, wasu kuma suna cikin mawuyacin hali, bb service din kira bb Abin ci , Ruwan sha ma Wahala yake musu, sai dai suyi ta cirar ganye suna ci, bb ko ruwan da zasu kwatawa Yar rayuwarsu.

Ras ta samu lafiya Aka sallameta daga Asibiti bayan An daurata Akan wasu ingantattun magungunan da zata ringa Amfani da su domin jin kwarin jikinta.

          Kwance take Cikin Garden tayi pillow da Ƙafafun Xeeyyou ta rufe manyan idanunta, tana tunanin mummunan mafarkim da take yawan yi kwana biyun nan, Shi kam ya kafeta da idanu yana kallon yarda ta lumshe idanunta, shima sai ya dan lumshe nasa ya buɗe, tare da shafa gashinta da bakinsa, idanunta ta buɗe tare da daurasu Akan kyakyawan Dokin nata da ya kasance Rayuwarta, duk da bata  da idanun gani Amma ta tabbatar, tana fencing nasa.

           Gashin gaban goshinsa da ya zubo masa har tsakiyar goshinsa,ga kuma gashin  wuyansa da ya zubo masa, cikin dan shagwaɓa-shagwaɓa kamar mutum, tace"Xeeyyou .I want to see My Hero, I really Miss him, ban sani ba ko yana raye ko kuma baya nan, ban san dalilinsa na rabuwa da mu ba, ina son sanin komai, and I miss Fur, ina son naje na shaƙi sanyayyiyar iskar garin, ina son zuwa mahaifata", ta fada wasu siraran hawaye na zubo mata.

         Kwantar da kanta tayi A jikinsa, tare da rungumesa, yarda kasan Mutum haka take faɗa masa dukkan wata damuwarta.

         Shi ne Abokin shawararta, shi kawai take iya zuwa ta faɗawa damuwarta, duk da nata gani tasan dukkam wasu Emotion nasa , idan cikin
fushi take , tana gane yarda yake lallashinta, haka in tana cikin tashin hankali, ko farin ciki, komai tana fahimta.

          "Bim-bim!"taji An faɗa da wata kamilalliyar Murya, Murza kyakyawan Zoben Azurfar da yake hannunta tayi, kafin cikin natsuwa ta furta"Na'am Yaaya!", Ta faɗa A dan ɗarare.

          "Kina Zaune da Xeeyyou , halan kina faɗa masa Damuwarki ne ?"Kasantuwar ita din ba mai karya bace, ta jinjiina kanta Alamar 'E'.

          Yarda ta kaɗa kan nata ne ya bada dariya, dan darawa Yay tare da cewa "I like you Peaty Face", taɓe bakinta ta dan yi kafin chan ciki tace "Uban kauɗi" .

              "Ina son ki Ara min Xeeyyou din ki zan je Ran gadi da shi".bin inda sautin maganar take fitowa tayi da kwayar idanunta, cikin iya magana tace "Babu bazai bari ba"."Ooh bazan bari yasan na fita da shi ba", shafa fuskar Xeeyyou tayi kafin ta jinjjina kanta ,"Good gurl",  ya fada yana juyawa, da ido Xeeyou ya bisa, don gogewarsa da zama da mutan gidan yasan sarai dukkan Abun da suke faɗa, ya kuma fahimci komai.

         "Bana son Mutumin nan", ta fada tana cinno ƙaramin bakinta
, ƙanƙance ido Xeeyyou yay ya kalli bayan Ammar.

          Cikin kula tace "Byeee zan je na duba Abu" ta fada tana wucewa, da sauri ta nufi part dinta, A hanya taci Karo da Ammar, Rike hannunta yay, da sauri ta fisge tare da tsare gida,cikin dan Jin haushi tace "Mai haka Yaaya ?",Wani mayen kallo yabi lips dinta da shi, vai iya cewa da ita komai ba ganin ta raɓa ta gefensa ta wuce, bin bayanta da kallo yay, yana yaba hallitar Allah ,"Yarinya kamar ita tayi kanta", ya fada yana kara kallonta, yana kallon lokacin da ta shiga Cikin Part dinta ta rufe.

            Side Drawer ta buɗe ta dauko wani key, cikin natsuwa ta nufi Wardrobe nata, buɗewa tayi daga chan ƙasa ta ƙara Buɗe wani dan gurin Sirri, Wani kyakyawan Farin bargo mai matuƙar kyau da daukar ido ta fiddo dai baza kamshi yake, daukosa tayi, ta luluɓe fuskarta da shi tana shaƙar kamshin turaren da yake fitowa daga cikin bargon.

           Kwanciya tayi da shi a jikinta, ta luluɓe daga fuskarta har kirjinta da shi ta lumshe idanunta..Har bata san lokacin da barci mai matuƙar nauyi ya dauketa ba, da misalin karfe 5pm ta farka a zabure, faɗowa tayi daga kan gado tana furta"Innalillahi wa'inna'ilaihi raju'un!", ta faɗa tana dafe kirjinta.A dai-dai lokacin ne kuma Mutanen Rasha suka samu Nasarar Harbin Uncle Aseef A hannunsa.

         Dai-dai kuma lokacin ne Cikin Wasu Marasa imani Suka harbi Zaki Saitin kirjinsa da kuma Gefen Kirjinsa na Dama, Wani raunataccen Ihu ya saki mai tattare da yunwa da muguwar wahala ya saki, Juyowa Haris ya yi, idanunshi da suke jaajir  ya zubawa Zaki, dai-dai lokacin da ya ga wani daga cikin mutanan ya Ƙara saita Kirjin Zaki dayan Bangaren haggun zai harbesa, Da sauri ya saita sa tare da dauke masa kansa

Cikin kidima Haris ya dago  ganin jini na bulbulowa a kafadar Zaki da gefen Cikinsa, gashi kuma yanata hada uban gumi shiya sakashi saurin sauko da jakar bayansa y xuge y dauko wata karamar wuka mai dan tsini yayi saurin farke rigar y luma wukar a jikin Zaki, Zaki sai runtse idonsa yakeyi saboda yadda y ke jin wani irin zafi yana ratsashi tundaga kwakwalwarshi har xuwa dan yatsanshi,wata kara y saki lokacin da Haris y zaro bullet din sai kuma y lumshe idonsa y jingina da bishiyar yana maida numfashi,daure masa hannun da Cikin Haris ya yi sannan sukaci gaba da yakin dan Yau abin yayi tsanani
Cikin ikon Allah haka akayi ta artabu inda Allah y taimaki su Zaki yau dai komai yaxo karshe dama Rana Cas'in da tara ta barawo rana daya jal ta mai kaya A Yau Allah ya nunawa su Zaki  karshen wannan tashin hankalin dama masu iya magana suna cewa komai yay farko zai yo karshe, to A yau dai Ubangiji ya nuna Musu karshen Abun, sai dai mutane da dama sun raunata, da dama dun mutu, A cikin mutane Dubu daruruwa wanda suka dawo basu fi dubu daya ba, sauran duk sun mutu wasun raunata, inda Uncle Aseef da Zaki ma sun Samu rauni.

          Sai dai da yake Zakin Namijin duniya ne tuni ya take don shi baya son kwanciyar nan, hakan yasa kwanansa biyu A babbar Asibitin Ukraine bayan gama karmar kyakyawar  Kulawa daga Kwararrun likitocinsu ya tashi garau, sai dai har lokacin Ciwon bai gama haɗewa ba.

         Kwanansu Ukku a Asibiti Aka  kwashesu Izuwa Chan gurin Shugaban Ƙasar Ukraine domin ya jinjina musu daga chan kuma su wuce gida Sudan.

           Yan yi musu Godiya, yay Musu Alkwari, wa'inda suka rasa rayukansu kuma yay Alƙawarin zuwar  ma Yan uwansu ta'aziyya.

          Tunda suka fara tafiya cikin jirgi, idanunsa ke lumshe sai baza Uban Murmushi mai kyawun gaske yake, Abun da baya yi, ji yay kamar Ana kallonsa, hakan yasa ya buɗe idanunshi.
Uncle Aseef ya gani yana ta kallonsa, Cikin sauri ya kimtsa fuskarsa tare da haɗeta  , ya wani tsare gida yana kallonsa.......
[9/5, 11:56 AM] NAZLAH MARUBUCIYA: P.25-26.


         "Na rasa mai Babu yake nufi da ni, ina son Aysha ,na faɗa masa ina son na Aureta Amma ya hana  , na tura masa Babban Yayansu Amma yaƙi, duk wanda na tura ya Bijire, na rasa mai yake nufi, Ina son Yarinyar, Abubuwa kala-kala na ta tasowa a ciki gidan, Yanzu haka ya lalata kyakyawar Alaqar da take tsakanin Sitti da Aysha, Alaqar da take tsakaninta da Ahlinsa, Jiya-jiyan nan  ma nake jin cewar Matar tabar gidan duk Sbd Abubuwan da yake yi.
har ma wasu na cewa ko Sonta yake, Allahu dai A-alam bb wanda yasa gaibu , Amma Abubuwan da yake yi Akanta sun yi yawa, Kamar iri yana Kishinta, ko kuma dai kawai nace kamar mai sonta", tunda Uncle Aseef ya fara magana Gaba daya Hankalinsa ya tattarasa wa maganar da yake yi.

          "Wace Aysha ?", tambayar ta matuƙar Bawa Uncle Aseef mamaki, chan kuma ya daure yace "baka san wace ita ba ?", idanunshi ya watsa masa cikin raini yace "da na sani zan tambaya ?", numfashi ya jaa kafin yace "Aysha (Bim-bim), ita Din Ƴar Asalin Ƙasar Darfur ce, A chan yankin Fur, ita din ta kasance Marainiya, tana Zama A hannun Facalar Mahaifiyarta, Ta taso cikin Ƙi da Rashin Walwala tare da Musgunawa, Asalin Ƙabilarsu ,Ƙabilar Larabawa ce, Amma Baƙaƙen Larabawa da suke Zaune A chan Cikin Daji, wanda basu san Addini ba sosai, duk da sun yi Imani  da shi Amma hakan bai hana su Bautar gumaka da sauran Ababen Bautukansu ba,
A cikin Ƙabilar ma Wasu sun Rabu gida biyu, ya yin da Akwai
Dar Sila Daju da kuma ta Baggara, Baggara ita ce Ƙabilarsu ya yin da suke biye da Addinin Sunni islam.
Kwatsam Wata Rana Wata ƙabika da take Kudancinsu wacce Ake kira da Efutu ta yakesu , da nufin Kwace ƙasarsu, An kashe kowa nata, duk Yan garin sub rasa Rayukansu, ita ce da Wani Dokinta Xeeryyou kawai suka rayu a cikin Ahlin yanki.
Shine fa ya tsinceta ya kaita gidansa daga haka shine yake gadara da iko da ita.

          Shiru yay yana tunanin kamar yasan wani abu game da tarihin Ƙasar, har wani abu yake ji yana taɓa masa zuciyarsa, kyakyawan numfashi ya jaa kafin ya mayar da kansa a jikin kujera, gaba daya idanunshi ya lumshe.

       "Ina tunanin akwai wani abu da zaka iya yi akai, ka taimaka ka taya ni mu ceci Yarinyar nan daga garesa, don zai iya aikata komai in ba muyu gaggawar yin hakan ba", juyawa ya ci gaba da yi kan kujerar da yake zaune bai ce uffan ba , domin shi gaba daya bama ya tare da shi ya faɗa chan cikin wata duniyar yana tunanin wasu abubuwa da suka shuɗe a rayuwarsa.

           Ta ƙara shiga wani hali, yanzu duk wanda ya ganta sai ya tausaya mata kukan ma bata iya yi, idanunta sunyi luɓu-luɓu har kamar sun ja ruwa tsabar kuka, bata ci Abin ci, in ta miƙe har juwa ce take ɗibarta.

         Yarda kasan mai sida haka ta koma kamar kwarangwal.

           Misalin karfe Ukku na dare taji ƙarar fitar mota daga cikin gidan, da sauri ta rarrafa gurin Window tana dubawa taga Babu ne ya fita, Cikin ranta ta fara tunanin ko ina zaije cikin tsohon dare, komawa tayi ta zauna, zamanta ba jimawa ta tuna da wannan fa babbar dama ce ta samu ta tserewa, da sauri ta miƙe , ko gyale da takalmi bata dauka ba ta ficr daga cikin Ɗakin, kai tsaye gurin da Xeeyyou yake ta nufa, tana zuwa ta tarar da shi kwance shima ya wani irin molake ya lallace , kamar yarda ta koma shima haka ya koma, yana ganinta ya miƙe tsaye yana haniniya da sukuwa , da sauri ta rungumi kansa, hawa bayansa tayi tare da bashi Umarnni , nan take ya fita daga get din gidan ya fara gudu ciki Estate din cikin seconds duk nisan da yake tsakanin get din cikin gidan da na shigowa Estate ya fice daga cikinsa, Cikin sa'a kuma bb Wanda ya gansa, har gwara ma cikin get din gidan Getman ya gansa, Ama irin gallazawar da akeyi a gidan yasa bai yi musu ba ya basu hanyar wucewa suka bar cikin gidan.

            Chan cikin dare ya ji zaman cikin barack din ya ishesa so kawai yake ya fita, bai ko chanja kayan barcin da suke jikinsa ba ya zari car key nasa ya fice daga cikin gidansa, yana fita ya shiga mota tare da jaanta da matsanancin gudu, kai tsaye ta fita daga cikin barrack din ba tare da sanin inda zai kai kansa ba, tafiya yake har ya fice daga area barrack din gaba daya,.

            Sai da ya tabbatar da fara barin gari kafin ya gangare daga kan titi yay parking , Buɗe bot din motarsa yay ya dauko carpet shimfiɗawa yay a ƙasa tare da kwaso wata ƙatuwar leda da take cikin ƙaramin fridge din cikin motar, Ajiyewa yay kan carpet din, zama ya yi, tare da buɗe ledar, Rose wines ne suka bayyana kusan kwala biyar,  idanunshi yay tare da daga kwalba daya ya kafa a bakinsa.

            Sha ya shigs yi idanunshi A lumshe, sai da ya shanye kwalbar tas kafin ya sauketa, kyakyawar Ajiyar zuciya ya saki yana yamutsa fuskarsa, da Alama abun bai masa dadi ba, wata kwalbar ya ƙara buɗewa, itama sai da ya shanyeta tas kafin ya sauke, haka ya ringa ɗaga kwalaben Wines yana sha, sai da ya sha kwalba ukku kafin ya koma da baya ya kwanta idanunshi na kallon sama.

             Chan suka fara hango masa wani farin haske na zuwa garesa, idanunshi ya ƙara warewa yana kallon gefen da hasken ke tahowa.....Xeeryyou  gudu yake sosai sai da ya fara barin cikin gari kafin ya fara rage gudunsa, ita kuwa ta kwanta a bayansa ta lafe yarda kasan sumammiya ko numfashi kirki bata iya saki.

           Suna ciki tafiya ta ji ya tsaya , bata da karfin iya tashi balle har ta ga Abun da ya sanysa tsayawar, wata iriyar haniniya da ihu yay yana kartar ƙasa, tare da lullumshe idanunshi yana buɗewa, tare da baza hanci da kunne , Chan kuma yay chan gefe, kai tsaye gurin da Zaki yake ya nufa, yana zuwa ya yi wani irin kartar ƙasa da wanj irin kuka irin na dawakai, zubewa yay a gurin, tare da Faɗar da Aysha da take bayansa, kamar daga sama yaji saukar Abu a jikinsa, idanunsa da suka ƙanƙance suka yi jaa ya buɗe, Idanunshi ne suka haska masa mace, da sauri ya juyo da fuskarta yana kallonta, idanunshi ya shiga lumshewa yana buɗewa, gani yake kamar ita kamar ba ita ba, tullar da ita ya yi gefe, ya lumshe idanunshi, yana jin yarda wani matsanancin buƙata tana yaso masa.

           Dandanan jikimsa ya fara kyarma , tsikar jikinsa ya fara tashi, hakwaransa na wani irin gabzuwa da juna, wani irin matsanancin feelings yake ji, wanda bai taɓa jin irinsa ba, zufa ce ta fara keto masa  .mararsa na masa wani irin mugun ciwo, dan-danan ya fara riƙicewa, tare da fita a hayyacinsa, ware manyan idanunshi ya yi.

          Tsareta ya yi da idanu yana kallon yarda take fitar da numfashi a wahalce, tuni shaiɗan ya fara ƙawata masa ita da wata kalar suffa ta daban , Cikin wani irin sauri yasa hannunsa ya fisgota, haɗata ya yi da jikinsa ya matse wanda hakan ya tilasta mata sakin ƙarar wahala.

      Idanunshi a Rufe ya fara romance nata cikin wani irin feels marar misaltuwa, ƙoƙarin ƙwace jikinta take tana dukansa Amma karfin ba daya ba, gaban Abayar jikinta ya kama tare da jaa, take Abayar ta farke biyu, gaba daya kirjinta da bata masa wata sutura ba sai ta tufar jikinta ya bayyana, hannayenta ta sanya ta kare kirjinta, tana jaa baya  idanunta a rufe, suba kwararar da ruwan hawaye, "innalillahi wa'inna 'ilaihi raju'un!", ta fada tana ƙanƙame jikinta.

        Kamar Ingarmar doki haka yake nufar guta,
wata iriyar damƙa ya mata ya haɗata da jikinsa da yake fitar da wata iriyar zufa mai zafin gaske, Damtsen hannunsa ta kama da haƙoranta ta ciza, bata saki ba sai da taji ya saketa, ɗaga ƙafarta tayi da niyyar gudu, ƙafarsa yasa ya shataleta, faɗuwa tayi ruf da ciki, da sauri ta juyo tana jaa baya, izuwa yanzu tama haƙura da rigarta, hanyar tsira da mutuncinta kawai take nema, Amma inaaaa duk yarda taso da kwatar kanta domin riƙe budulcinta Abun yaci tura ,"Ya Ubangiji ka riƙe min mutuncina, kar ka bari wani ƙasƙantaccen mazinaci ya yu galaba a kaina, Ya Ubangiji ka shiga cikin lamurrana, Allah ka agazamin, Innalillahi wa'inna ilaihi raju'un! Allahumma Ajirni fi musibati, Hasbunallahu wani'imal wakeen, ta fada da karfi sosai, tana dukan ƙasa da hannayenta, cikin rashin mafita, da miƙawa Allah lamurranta don ta gama saduda.

            Fyaɗar da ita ya yi ƙasa, tare da manna Ƙugunsa da nata, ya haɗa kirjinsu, bb wani romance bb komai yake ƙoƙarin shigarta,  cikin wani irin karfi da ya zo masa ya ziyarci cikin jikinta, wata razananniyar ƙara ta saki da dasashiyar muryarta da bata fita , Amma duk da haka bai hana Gurin Amsakuwwar ihun nata ba.

          Wani irin zufa ne yake karyo masa yana zuba ƙasa, jikinsa na wani irin kyarma kyaf³,  Amma duk da haka bai fasa aiwatar da abunda zuciyarsa take faɗa masa ba, sai da ya kwashe  tsawon lokaci mai tsawon gaske akanta, kafin ya zame jikinsa daga nata , sai dai yana kanta bai sauka ba, wani irin numfashi yake saukewa da sauri-sauri, A hankali natsuwarsa ta fara dawowa jikinsa.Wine din da ya sha ta fara barin jikinsa bayan gama kwarara Amanta mai wani irin tsami.

         Sai a sannan ya tuna da aika-aikar da ya aikata, cikin wani irin tsoro ya miƙe tare da wawware idanunshi yana san tabbatar da ba mafarki yake yi ba tabbas gaskiya ne.

        "Innalillahi!", ya furta yana daura hannayensa biyu a kansa, cikin matsanancin tashin hankali, kallonta yake sosai , sai kuma ya dafe kansa da hannayensa biyu, kansa na wani irin juyawa na ban mamaki.

        Ƙasa ya faɗi dafe da kansa, yana wani irin birgima , jikin wanin dutsi ya nufa tare da fara buga kansa a jiki, dandanan jini ya fara zuba daga kan nasa, ƙara dafe kansa ya yi da hannayen, dandanan wasu shuɗaɗɗun Al'amurra suka fara dawowa cikin.tunan.......
[9/5, 11:56 AM] NAZLAH MARUBUCIYA: P.27-28.


          Wani gigitaccen Abu ne ya tafi dashi, shine bai tashi farkawa ba sai gabanin Subhi da wani irin sanyi Mai shiga cikin ƙashi da bargo ya bugesa,manyan idanunshi da suka ƙara fitowa suka yi wani ciki, suka kumbura,  ya fara buɗewa, yana jin yarda sanyin ke shigarsa
, ƙanƙame jikinsa ya shiga yi, sai kuma kamar wanda aka tsikara ya miƙe tsaye, gurin da suke ya fara bi da kallo, tuni dukkan wasu abubuwa da suka faru suka fara dawowa cikin ƙwaƙwalwarsa tun daga zuwansa gurin har ma abun da ya faru tsakaninsu.

         Gefen da take ya bi da idanu, ware idanunshi yay tare da ƙarasawa gareta, da sauri ya zube a gabant,da sauri ya sanya hannayensa ya dagota gaba daya yana kallonta, babu ko alamar numfashi a tare da ita, jikinta ya yi wani irin sanyi sosai, idanunta a ƙaƙƙafe, cikin sauri , kai tsaye ya shigar da ita motarsa tare da rufewa, juyowa ya yi , yana kallon gefe da gefe domin ganin inda zai gano Khafeel dinsa, chan gefe ya hangesa ya kwanta, kamar yarda ya saba basa Umarni haka ya yi mishi magana, abun mamaki yana mishi magana ya miƙe, shiga motar ya yi shi kuma ya bisa a baya, har suka shiga chan cikin gari, bai kaita Asibitinsu ba direct wani Special hospital ta kuɗi ya kaita wadda take cikin lungu da ba kpwa yasan da ita ba.

          Yana shiga suka ƙarɓeta cikin sauri, shi kuwa zama ya yi a reciption ya haɗa kansa da guiwa yana tunanin irin aika-aikar da ya tafka.

          Yana zaune anan har gari ya washe ko sallah bai yi ba, sai tunane-tunane yake, sanyayyan numfashi ya jaa tare da ɗago da kansa, cike da mamaki yake kallon gari don sam bai san ya shafe tsawon lokaci irin haka yana zaune a gurin ba .

         Da sauri ya fito ya nufi Masallacin cikin Asibitin, har ya yi Al'wala ya tuna da cewar bashi da tsarki dole sai ya tsarkake jikinsa, da sauri ya nufi motarsa, Alama yawa Khafeel da ya bi bayansa, haka suka rankaya shi da shi zuwa gida, gidansa na Barrack ya nufa, suna shiga cikin gidan ya nufi chan bayan gidan, inda yake kiwon Dawakansa, don dama shi bai san dalili ba Allah ya daura masa son Dawakai, ko da ya dawo hayyacinsa babu abun da ya ragu da son da yake musu, cikinsu ya sanyasa tare da bada umarnin a basa Abin ci da abin sha.

          Da gudu ya fito daga sashen da yake kiwon ya shiga cikin plat dinshi, kai tsaye bathroom din shi ya nufa, sai da ya shiga ma, ya kafe mirror da idanu yana kallon suturar da take jikinsa, daga shi sai boxer , Sleeping dress din ma da suke jikinsa ya yi fatali da su, kirjinsa da yake kwance luf da baƙin gashi mai kyau, sai six packs nasa da manya-manyan No²nsa, masi dauke da red nipples , bai tsaya ci gaba da kallon ƙirar da Allah ya basa ba, sai ma ƙafafunsa da suke manne da bushashen jini ya shiga bi da kallo, cikin razani, ya tabbatar da yawa Yarinyar nan illa, illar da yasan ba ƙara ma bace, Allah yasa ma bai lalata mata gabanta ba, don shi kansa duk da maye na ɗibarsa Amma yasan bai bita a hankali ba ko kaɗan .

            Shower ya sakarwa kansa domin jiƙa busashen jinin da ya gani a jikinsa, idanunsa na kan farin tayis din  da yake ƙasan bathroom , idanunshi ya ƙara warewa yana kallon wani irin jini da yake wankowa daga jikinsa yana fita, tare da bi ta magudanar ruwan da take ciki.

          "Innalillahi", ya fada cikin ransa yana kallon gurin, da sauri ya rumtse idanunsa, yana mai ƙara gudun Shower din da take zubo masa da ruwa, ya dade sosai yana tsaftace kansa, kafin ya fito sanye da bathrobe, bakinsa ya wanke y fito jikinsa na fitar da ruwa da kamshin shower gel mai dadin gaske, bai ko tsaya tsane gashin kansa ba ya zura Arabian Captain  dinsa white colour, gurin da Sallayarsa take ya nufa, cikin sauri ya yi Kabbarar Harma tars da fara salla cikin natsuwa da ƙankan da kai tare da neman yafiyar Allah da Sabon da ya aikata, ya dade sosai akan Sallayar kafin ya tashi, cikin sauri ya kimtsa kansa cikin wani Black trouser da White T-shirt , ya buɗe gaba daya jikinsa da turaren Georgia Armani , sai wani fitinanan kamshi yake, kyakyawan gashin kansa ya taje tare da tufekesa da Ribbon mai kyai fari, Baƙar P-Cap ya sa a kansa, wadda ta boye masa dara-daran idanunshi, daga girarsa har idonsa ba'a gani sai dan siririn hancinsa da tsukekken bakinsa, mai dauke da sirarran laɓɓa masu dan kauri, red dasu, Sunglass ya sawa idanunshi, tare da daukar wani man baki mai kyau da tsada ya shafawa lips nasa, A hankali ya haɗa lips nasa, iska ya fitar daga cikin bakinsa tare da jaan yaji, wani kyakyawan takalmin combos fari yasa, Chas ya haɗe sai zuba kamshi yake, kyakyawan barinar da take jikin kunnansa ya shanja ya sa fara, shafa zanan tattoo din  da yake jikin wuyansa ya shafa ya dan kallon kansa, lallausan murmushi mai kashe zuciya ya saki, tare da fitowa hannunsa riƙe da key din motarsa.

        Kai tsaye jikin wata motarsa ƙirar Toyota Vent , Fara sol sai daukar idanu take ya bude, shiga ya yi, ya rufe tare da bata wuta a 360 ya fita daga cikin gidan kai tsaye titin da zai kaisa Riko Specialist hospital ya nufa, cikin wasu minutes ya ƙarasa Asibitin, gentle ya fito daga motar tare da fara tafiya , cikin natsuwa yake tafiyar, kansa a ƙasa yana dan danna wayarsa har ya shiga cikin Asibitin.

          Yana shiga wata daga cikin nurses din cikin Asibitin tace "Yawwa Sir dama tun dazun muke nemanka, gashi bamu da contact din ka, amma tunda kazo  mun gode Allah," kansa na ƙasa yana sauraronta sai dai bai ce da ita uffan ba infact bai ma kalli fuskarta ba.

        "Sir!", dara-daran blue eyes nata masu firgitarwa ya watsa mata, da sauri ta sauke nata idanun, dsn ƙaramin tsaki ya jaa daga chan ciki, ta yarda bz mai ji.

          "she need blood, domin ta zubar da jini da yawa, mun samu mun samu kalar jininta leda daya shima dakyar, An fara sanya mata, yanzu wani daya muke nema,"
ta fada tana kallon takalmin ƙasarsa da ya dauki hankalinta, ba wai shekinshi da sabunta ba, aa kuɗinsa take tunanin zai iya kaiwa nawa ma.

            "I will gave her!", taji ya fada, da sauri ta dan kallesa, "muje lab a gwada"  ta fada tana yin gaba, bin bayanta yay , har zuwa Ɗakin gwajin jini kafin dauka, da kanta ta ɗibi jinin ta gwada bayan tabbatar da cewa zai iya bata jini ne , ta tafi dashi inda za'a dauka, kan wani gado ta nuna masa  , zama ya yi a gefe tare da ci gaba da latsa wayarsa, kaysn aiki ta shigo da shi.

        "Sir!, zaka iya kwanciya domin mu dauka", hannun damarsa ya miƙa mata  , ba tare da ya yi magana ba, "Sir!, ka kwanta kar jiri ya daukeka."  wani lafiyaydn kallo ya watsa mata, ai jikinta na kyarma ta fita batunsa,kama hannun  tayi da niyyar daurewa, sai dai yarda ta ga jijiyoyi raɗo-raɗo yasa ta fasa yin Amfani da abun daurewar, bandage tasa ta goge jijiyar da zata ɗebi jinin a jiki.

            Duk yarda ake yi , tayi masa, tare da matsawa gefe tana kallon yarda jinin  yake fita daga jikinsa yana shiga a ledar jini, ba tare da ya wani damu balle yasan ana ɗibar abu a jikinsa ba  , sai ma latsa wayarsa da yake yi hankalinsa kwance, har ledar jinin ta cika bai dago da idonsa ba balle ya kalli Nurse din da take ta aikin kallonsa , duk da yana ji a jikinsa sai ya banzatar da ita.

           Bayan ta gama cire masa, ya dan kalleta da wutsiyar ido, chan ciki yarda ko jinsa ba zaka iya yi ba in ba ka na da mugun ji baya yace "able to see her ?", Cikin wani yana yi na daban da muryarsa ta haifar mata tace "Why not.you can", ta fada tana nuna masa hanya.weekly slowly ya miƙe tare da yin gaba tana bayansa, suka fito daga cikin inda ake ɗibar jinin, tafiya take tana kallon yarda yske tafiya cike da burgewa , har wani irin taku yake na musamman, ita dai da za'a tambayeta wanda ya fi iya tafiya a duk faɗin Sudan zata iya cewa shine, don tafiyarsa ma abun kallo ce, ita dai ba za'a ce tafiyar sarauta ba, ba kuma za'a ce izza ba, ba kuma gayu ba, kai ita tama rasa a inda zata ajiye tafiyarsa.

             Duk kuma takun da yake yi ji take kamar yana tafiya da ita ne, hakan yasa take jin kamar Ana fusgarta akansa.

          Suna shiga Room djn tayi saurin wucesa ta jaa masa kujera, shi kam tunda suka shiga ya mayar da hannayensa cikin Aljihun trouser nasa, ya kafe ƙasa da ido, bai dago ba, bai kuma kalli ko ina ba, yana tsaye kiƙam, cikin laƙwaiƙwaita ta zare mata ledar jjnin da ta ƙare, ta fara daura mata na jininsa da  baya buƙatar wata tata domin ingantacce sannan lafiyayyen jini ne, tayi nayi tana kallonsa, da ta ga ta kusa gamawa, sai ta dan tsaya ta tsaresa da ido tana kallonsa, ita fa duk wannan laƙwaiƙwaitar da take yi tana yi ne domin shi, don bata gaji da ganinsa ba.

           Jin kallon yaƙi ƙarewa, kuna taƙi ta gama Abunda take ne yasa gentle ya fara takowa cikin room din, sumar zaune tayi tana kallonsa, yana zuwa ya ƙarɓe duk abun da yake hannunta, cikin natsuwa ya fara daura mata jinin, cike da ƙwarewa(in baku manta ba, dama shi kwararre ne sosai ta fanin lafiya a kauyensu, yana da ko wane kalar magani, duk kuma Abun da yaga ana yi to sai ya iyasa, gogewa da wayewa tasa ya ƙara ƙoyar abubuwa da dama, so bai taɓa practical ba sai a kanta) .

           Bayan ya gama ne ba tare da ya kalleta ba, cikin kakkausar muryarsa mai bayyanar da zafinsa yace "you can go", yarda yay maganar ba wasa balle sassauci yasa ta fice da sauri tsna waigensa.

         Hannunsa daya yasa ya kama hannun da yake daure da ledar jinin yana kallo, gaba daya jikinta ya fara bi da kallo, sanye tske da wata blue din riga irin ta Masu jinya, da hularta blue wadda aka suturta mata uwar sumarta a ciki.

           Fuskarta da take manne da busassun hawaye ta shiga bi a idanu, lokaci daya ta faɗa, ta wani yi muguwar rama, lips nata sun bushe    jikinta ya wani ɗashe, kyawawan lips dinta da suka bushe ya bi da idanu, ba zato ya wani sakalo kan nata tare da man............
[9/5, 11:56 AM] NAZLAH MARUBUCIYA: ..P.23-24.


          Wanda hakan ya haifar da Mannuwar gaba daya kirjinsu, da suke duka fiye da sau 200 a cikin minti daya, Gaba daya jikinta ya mutu tsabar Tsoro da firgici, Bakinta na Rawa tace "me haka ?", ta fada tana ƙoƙarin Sauka a jikinsa, Amma ya riƙeta kam-kam, yaki ya saketa.

        Gaba daya jikinta kyarma yake, baki ta buɗe zata yi magana, da sauri ta rumtse manyan idanunta, tana jin wani irin faɗuwar gaba, yarda kadan kirjinta zai faso jikinta ya fito,"Innalillahi!,mai wannan yake shirin Aikatawa ?", ta fada a ranta, cikin mugun tsorata.

       First time kenan, da tayi very  Close da Ɗa Namiji Irin haka, ƙoƙarin sauka take, Amma sai ƙara riƙeta yake very tight , Jin Ana turo ƙofar Alamar za'a shigo,ta fisge jikinta da karfi, hakan kuma ne yat sanadiyar Ware manya-manyan firgitattun idanunsa ya watsasu cikin room din yana ƙarewa ko ina kallo .

        Da sauri tayi hanyar ficewa jikinta na matsancin rawa, kamar wadda aka watsawa Ruwan Zafi, da sauri ta fice daga cikin Asibitin tana fita ta faɗa mota , direct gida ta nufa, tana ta sauke numfarfashi da tunanikan Abun da ya mata.

          Har ta kwanta barci Abun da ya mata yana dawowa a cikin kwakwslwar kanta, Tsikar jikinta sai tashi take, lafewa tayi a jikin pillow tana sauke numfashi mai sanyi, sai ƙara ƙadandanesa take.

          Dakyar ta samu tayi barci, Asubar Fari ta farka, dukkan Abun da ya zamana Al'ada a gareta ta gabatar dashi, sai da ta gama komai Har gyaran Room dinta kafin ta fito parlour, jin ƙarar Mutane a Kitchen  yasa ta nufi chan din, tana shiga taji motsin Sitti, cikin girmamawa tace "Barka da Asuba Sitti", Kadaran-kadahan ta Amsa mata, ita ba a daddaure ba ba kuma a sake ba, har suka gama Aikinsu suka fito.

         Kamar yarda suka Saba, dukkan Weekend gaba daya Al'ummar gidan suke taruwa su ci Abin ci Akan Katon Dining dinsu, yau ma hakan ce ta faru, gaba daya jikoki da Ƴaƴa har ma da tattaɓa kunnan Cikin Estate din gaba daya suna cikin parlourn  suna karyawa.

         
         "Mai kake nufi ?, Yar da na dauka Tamkat Kanwata Jini daya zaka ce zaka Aura a Matsayin kishiyata ?, Yar da take Daukarka a Matsayin Uba ita zaka Aura ?, wannan wane irin tozarcu da cin Mutunci ne ? , da wani ido kake son na Kalleta A matsayin MATAR MIJINA ?Wannan ai Abun faɗa ne, tun wuri ka chanja lissafi, domin kwata-kwata zaren ba kallar yadin bane," ta fada tana kallonsa ranta ɓace.

         "Koma mai zaki faɗa ki Faɗa Amma ni na gama Yanke hukunci, Iyayena sun Amince min, so ke baki isa kisa na chanja Ra'ayina ba". "Aseef mai na rageka da shi da har zaka min wannan cin Mutuncin, ka manta waye ni ?, ka manta halarci da na maka ?, Amma a Ƙarshe wulaƙancin da zaka min kenan ?,mai ma take dashi da bana da shi ?, da mai na rageka  da har zaka ce zaka Auro min Makauniya ?" .'Tass³ karar maruka suka ziyarci dodon kunnena.


          "2× kenan da la mareni Akanta, na rantse da Wanda ya busa min numfashi duk ranar da hannunka ya ƙara taɓa jikina A saboda Aysha, zaka ga ruwan rashin mutunci ,Wallahil Azeem sai na nakasa ka, kaji na rantse maka", ta fada cikin zuciya, hannunsa ya kai da niyyar ƙara marinta, cikin rashin sa'a hannunsa ya faɗa cikin bakinta.

         Bb ko Alamar tausayi ta tauna hannun, ta riƙe kam, ihu ya fara yana dukanta amma taƙi sakim hannun, sai da ta tabbatar da har ƙashin hannun ta fasa kafin ta sakin hannun, yarfe hannun da yake ta faman ɗirar da jini ya shiga yi, gaba daya zufa nata tsatsafo masa, Ball yay da ita, tare da yin kanta da gudu ta tashi tabar gurin, bedroom nata ta faɗa tare da rufewa tasa key tana sakin huci.

           Ganin yarda jini yake zuba sosai yasa da sauri ya fice daga gidan, Asibiti yaje Aka mishi Treatment, daga nan ya wuce Gidan Babu.
Gaisawa suka yi da Sitti, tara da tambayarta Babu, "Yana sama", bai ƙara magana ba ya tashi ya haye saman.

         Zaune ya tarar dashi Kan kujera, ya tsurawa Jaridar hannunsa idanu yana karantawa, "Barka da Hantsi", idanunshi ya dago tare da jinjina kansa Alamar ya Amsa.

         Zama ya yi a ƙasan ƙafafunsa, Cikin ladabi ya shiga kora masa Buƙatar da ta kawosa, tunda ya fara magana Babu ya yi shiru yana kallonsa har sai da ya kai Aya, "Aure ?, Ayshan zaka Aura ?", ya fada yana ci gaba da karanta jaridarsa.


           Yana yin yarda yay maganar sai yaji ya dan tsargu,cikin kwarin guiwa yace "Eh!",yana yin yarda ya Amsa masa maganar ne yasa ya dago ya ƙara kallonsa, Faɗa ya hausa da shi sosai, ya koresa.

        Kasa Fahimtar Abun da Babun yake nufi yag, to in bai Aurar da ita ba ƙwadata zai yi ya ci ne ?,Cikim ransa ya Ayyana Aikam duk yarda zai sai ya yi don ya mallaketa, daga nan Gurin Yayan Hafiz Ahmad Al-bashir Uncle Aseef ya je, Nan ya zayyane masa komai, Jinjina kai yay kafin yace "Shi Hafiz din ne yace ba zai baka Auren Ayshar ba ?"  ya kara tambayarsa yana kallonsa, Cikin ƙarfim guiwa yace "Baka ji faɗan da ya min ba ma Abbu". "bari zan je na samesa na ji dadi", Sallamarsa yay ya kama gabansa.

          Wannan karon bai yi taurin kai ba, dan danan ciwonsa ya warke aiki ya yi komai Successful , Sallamarsa Aka yi ya koma gida, Har kuma izuwa lokacin ko mai kama da ita bai kuna gani ba domin tun ranar bata ƙara fita ba tana gida.

         Wani tsaron Tsauri Babu yake mata a gidan,bata fita ko nan da chan kullum tana gida zaune, ko Asibiti yace karta ƙara zuwa, zaman gidan gaba daya baya mata, Sitti ta dauke mata kai bata kulata Akan laifin da ita bata da masaniya akai, da taci da karta ci babu mai kula da Lamurranta a gidan, Jinta take kamar a Kurkuku, bata da gata sai na Allah.

          Haka Yayan Babu yazo Ya nemi da ya bada Auren Aysha wa Uncle Aseef  Amma  haka ya shafawa idanunsa tako yace, shi fa bazai bawa Wani Aseef Auren Aysha ba, Sun kai ruwa rana sosai Amma yaƙi Amincewa, ganin hakan na niyyar jawo musu fitina yasa ya kyalleshi ya tafi rai ɓace,shi kuwa ya kafe kai da fata yace komai mai zasu yi suje suyi Amma fa shi ba zai bada Auren Yarinya ba.

       Haka Manyan Yaransa Su Abba Isma'il da Abba Sanusi da kuma Abba suka zo suka kaɗa dambu taliya Amma yay fir ya hana, da suka dage ma ce musu yay duk wanda ya ƙara Magana Akai Allah ya isa bai yafe ba,kuma sai ya tsinewa mutum, dole kowa ya yi shiru bai ƙara cewa komai ba.

            Hakan kuma ne ya ƙara Rura wata Wutar Bala'in domin Bala'in safe da ban na rana daban haka na darw shi da Sitti sun kasa samun maslaha, daga Ƙarshe cewa tayi ya zaɓa ko ita ko kuma Aysha, kai tsaye yace "Aysha!", wannan maganar ba ƙaramin ɓata mata ya yi ba, hakan yasa ta kwashe kayanta tas ta bar mishi gidanshi

         Aikuwa Ranar Anyi tashin hankali domin gaba daya Yaransa suka haɗu, suka watsowa Aysha kayanta, wadda bata san ma mai ake ba sai da suka zo, ta  firgita sosai da jin Abun da yake faruwa, hakan ya ɗaga hankalinta sosai, Hakan yasa ita da kanta ta fara tattara kayanta domin barin gidan, don tasan ta ci haba da zama ba ƙaramin tashin hankali hakan zai zama ba.

         Ta gama Haɗa Abubuwanta masu Amfani tayi hanyar fita zata tafi Aka buɗewa Babu get ya shigo, tunda ya shigo yake binta da kayan da ya gani da tarin mutanan da idanu, ranshi A matuƙar ɓace ya fito daga Mota, kallonsu yay dukkansu cikin kakkausar murya yace "ku fice min daga gida, duk rana da na ƙara ganin daya daga cikinku a cikin gidan nan Wlh billahi sai na tsine masa", ya fada idanunshi na kaɗawa, sum-sum-sum suka fara ficewa.

         "Ke! zo ki wuce ciki", ya faɗa cikin kakkausar murya, kuka take  tana jujjuya kanta tace "bazan iya zama a gidan nan ba, ka bar ni na tafi kawai", wata Uwar tsawa da tasa hanjin cikinta suka kaɗa ya mata, tuni ta shiga hankalinta.

           Cikin faɗa yace "ko da wasa naji kimce zaki bar gidan nan sai na Alburusheki da bindiga", ya fada yana daura mata bindiga aka, idanunta ne suka fara ƙaƙƙafewa, da sauri ya jijjiga "kar ki sumar min Anan"  ya fada yana zazzare idanu.

         Shigewa tayi ciki tsabar kuka numfashinta har ƙafewa yake yi, zata iya cewa tun ranar da ta baro ƙasarsu rabon da ta shiga matsancin tashin hankali irin haka, bata da damar Zuwa Gurin Xeeryyou ballanta ma ta zayyana masa yana yin da take ciki.

            Da Misalin Karfe biyu na dare 2pm, ta fara jin kamar Mutum akanta, da sauri ta tashi , tana faɗin "Innalillahi wa'inna ilaihi raju'un!.waye nan ?", muryar da ta daki dodon kunnanta ce ta sanya zabura tare da laluɓan gurin da zata sauka daga kan bed dinta, cikin inda inda take fadin "m...m....m...mai k...k..kake sh..sh..shirin Aikatawa haka  .......
Ba..b...Babu ?", ta fada tana laluɓar jikin bango.

         "ki taimaki Rayuwata Aysha, na kasa jurewa bazan iya Kwatanta miki yarda nake jinki a cikin raina ba, daga ranar da Na daura idanuna akan ki, Ranar Allah ta jarabceni da matsananciyar soyayyarki wadda na kasance ina dakonta tsawon shekaru masu yawa, ba tars da na barh wani yasan da ita a Zuciyata ba, yanzun ma na kasa daurewa ne, bana kaunar ganin wani Ɗa namiji ya rabu da ke, ina Matuƙar Kishinki da kaunarki, bazan iya jurewa ba, ki yarda da ni, ki zauna da ni A matsayin Miji, ina sonki , kuma zan ci gaba da kula da ke har karshe rayuwata, na yarda ba bada komai nawa A saboda ke, zan iya rabuwa da kowa na ɓata da kowa A kanki, ke! zan iya yin kisa akan ki, ki taimaka ki yarda da ni ki Amince min". ya fada wasu hawaye masu zafi suna silalo masa.

       "A...a..a...a..Aure Babu ?",ta fada xubiyarta  na mugun luguɗen bugawa, kamar zata fito, riƙe hannunta ya yi cikin tausasa murya "zan baki dukkan farin cikin da kikeso a rayuwa, zan mallaka miki gaba daya Dukiyata, zan maisheki tamkar sarauniya a Fadata, zan kula dake tamkar Jaririn da yake cikin cikin mahaifiyarsa, bazsn bari ko ƙuda ya ssuka Akan ki ba , ki yarda da ni na tabbatar ba zaki ga Saɓanin haka ba", ya fada yana niyyar riƙe hannayenta.

          Da sauri ta fisge gaba daya hannayenta, cikin kuka mai taɓa zuciya tace "Turrrrr da irin Wannan Halayar taka Babu, taya kake tunanin za iya cin Amanar Sitti, kamin Abubuwa da yawa A rayuwa, Zan iya cewa nata Abubuwan sumfi naka, takan kasa cin Abinci indan ban ci ba, takan kasa barci in banyi ba, takan ji rashin  rashim lafiyar da nake A jikinta, ta daukeni,taji da matsalolina ta rsine ni, tamin tarbiya, haihuwata ce kawai Sitti bata yi ba, Amma zan iya cewa Sitti itace gata na, ita ce komai na, tana daya daga ciki mutanan da har na koma ga Ubangijina bazan taɓa iya musu Butulci ba, domin ni A matsayin Uwa na dauketa itama a matsayin Ƴa ta daukeni,  don haka baza taɓa buɗa mata ƙasa a idanunta ba.

         "Mtswwww ke shashsha ce wlh, Ana ta kai wa yake ta wani kaya, Wace kuma wata Sitti, ai banda su kaza a cin danko  ita ksnta in kinsan yarda ta tsanaki bats kaunarki da baki kaunaceta ba,komai ni nake sanyata tana miki, duk duniya baki da tamkar da ni, har da korarta nayi sbd ke, Sbd ke zan yi yin komai, zan iya saɓawa kuma da kowa.

          "Bana so Maganganunka sun ishe ni bana kara son wasu makamantansu, ka fice min daga nan", ta fada idanunta har sun bushe tsabar irin kukan da tayi har kwallan sun daiba zubowa.
A ƙufulce ya fice, ita kuwa zubewa tayi a gurin tana wani irin kuka.

          Shirun da yaji yay yawa da yawa ne yasa ranar yana zaune a Office nasa Uncle Aseef ma na zaune yana nuna masa Wani Aiki a System nasa, kallon Uncle Aseef yay cikin  ɗan taɓe baki yace "Where is your Daughter ?", ya fada idanunshi na kan aikin gabansa yarda kasan ba shine yay maganar ba.

         Ai An taɓowa Uncle Aseef inda yake masa ƙaiƙayi Ajiye laptop din yay kafin ya gyara zamansa, ganin haka yasa Ya baje kunnayensa don yasan da labari tunda yay kalar zaman nan, "Dama maganar da nake fon muyi da kai kenan, " "Uhmm", yace yana ci gaba da Aikinsa.

        "Akwai matsala fa" dan ksllonsa yay kafin ya ci gaba da Abunda yake Alamar yana sauraronsa.......

No comments