Recent Updates

Boyayyen Mutum Complete Hausa Novel

 


🕳🕳🕳🕳🕳


*BOYAYYEN MUTUN* 🕳🕳🕳🕳🕳




*Maman Abd Shakur*





 _Aisha Muhammad Sani Oyiza!!! Na sadaukar miki da wanan littafin, this novel is for you my humi darling, my sister, my support system, my rock, i love you_



              1⃣


Bishiyoyin dogon yaro ne guda shida dasuke zagaye haka a dajin da ba datti alamun ana gyara wajen, kowani bishiyan an makala shooting target vector ajikinshi sai wani babban dan table haka dake filin wajen daba komi akai, jiinnjinjinnn karan power bike yacika wajen, daga kai nayi danna kawo muku rahoto da kyau😂.

Daga dan nesa da bishiyoyin black powerbike din ya tsaya batare da an kashe machine dinba sai kuka machine din yake mai kara as usual irin na power bike dinan, daga kafa nafara kallon mutumin kan bike din, black hermes covershoe ne akafanshi dake sanye da bakar safa, yasaka bakin straight leg trim trouser, sai black Versace greco hoodie ne ajikinshi, hannunshi sanye cikin wani irin hadadden black safan hannu na maza, bayanshi goye dawani hadadden black bagpack, ahankali ya daura hanun akan key machine din ya juya hakan yasa machine din ya mutu, da kafarshi na haggu ya taba break din machine din ya tsayar da ita da kyau kafin yay wani irin tsalle ya dirgo daga kan machine din ya tsaya yana wani irin jan rigar jikinshi yana gyara tsayuwa, dogone sosai cikakke dan yacika kayan dayasa fam, duka hannayen shi ya daga ya daura akan hamlet din dake kanshi, ahankali ya cire ya rike a hannu yana jujjuya hamlet din yana kallo, gabaki  daya kanshi da fuskarshi nacikin wani irin safar fuska baki ya sanya wani irin bakin glass dake manne ido sosai irin wanda sojoji ke sawa, baka hango bakinshi baka ganin hancinshi sai tudun hancin da dan raga raga ta wurin hancin, ajiye hamlet din yayi akan power bike din, ya daga hannunshi na haggu yana kallon screen din wani hadadden agogon dake daure a wutsiyar hannu akan safan hannunshi, sakin hanun yayi ya tura a aljihun wandon jikinshi dayan hanun kuma na lilo ya juya yafara tafiya kaman zaki yay wajejen bishiyoyin, awajen table din tsakiyar wajen ya tsaya yana bin bishiyoyin da wurin da kallo kafin sauke ya jakar bayanshi ya daura akan table din, zage zip din jakar yayi yaciro wasu bindigogi guda biyu kirar berreta M9 yana dan jujjuya su kafin ya gyara zaman su ahanunshi ya fara tafiya kaman zaki har yakai wajejen bishiyoyin, gyara zaman shooting vector din daya daga cikin bishiyoyin yayi kafin ya juyo ya dawo ya tsaya agaban table din, gyara zaman bindigar yayi ahanunshi yana kallon shooting target vectors dake jikinshi bishiyoyin wurin tacikin bakin glass din dake kan fuskarshi, ahankali ya ijiye bindigar ya tura hanunshi cikin jakar yaciro earmuff, saka earmuff din yayi suka rurrufemai kunne kafin yadau daya daga cikin bindigogin ya saiti target din vector din, pulling trigger yayi yay harbin bindigar tai kara bam aiko ya sami target din daidai, kara saita bindigar yayi yacigaba dayin harbinshi kara kawai ke tashi adajin, saida yay kusan one hour kafin ya hada komi ya maida jakan ya sake kallon agogon hannunshi sanan yadau jakar ya goya, yatako dawanan tafiyar kaman zaki yahau kan bike din yatada dawani irin azababben gudu yabar wajen.


Gaban wani babban gida anan cikin dajin yay parking wani irin dirowa yayi daga kan mashin din  yay cikin gidan, babban gidane sosai ga manya manyan mota daban daban a compound din, gakuma babban masallaci ata gefe, wani babban part yabude kofa ya shiga.....




*************************


Babbar mace ce dake cikin shiga ta alfarma zaune acikin wata bakar mota kirar lexus da driver ke gaba yama kunna motar amma baija ba, agogon hanunta na gwal takalla ta dafa kai tace "ohhh yarinyar nan saitasa nai missing flight ko? Kaga Adamu jeka kiramin ita tafito" dan dariya direban da aka kira da Adamu yayi yace "to hajiya" ya kashe motar ya bude kofa harya fito da kafa waje wata yarinya doguwa haka brown skin budurwa dake sanye da fararan uniform tafito tana sanye da black cover shoe, white dogon wando dayasha karin guga, da farin riga daya tsaya mata a gwuiwa shima agoge, sai dan hijabin ta fari daya wuce kirjinta kadan, bayanta goye dawani bakin jaka babba na student, saikuma hanunta rike da after dress dinta baki da bata sakaba, murmushi tama Mum dinta dake cikin mota tana hararanta, da dan gudu takaraso wajen motan ta zagaya ta dayan bangaren zata bude kofan motar ta shiga, wani saurayi matashi dake sanye cikin suit da necktie a wuyanshi dabai gyaraba yafito rike da dan karamin food flask ya tsaya a barander ya kwala mata kira. "Nadeera" da sauri budurwan dake shirin shiga mota ta dago kanta, hannu tadaura akan karamin bakinta tace "laaaa" da gudu tai wajen barander ta tsaya ta mika hannu zata karbi kulan aka bude kofa, wani namiji babba ne yafito shima sanye da suit dawasu files a hanunshi saidai shi yafi wanan dake rike da kulan girma, idanunshi sanye cikin bakin glass babu alamun wasa akan fuskarshi, da sauri ta hadiye dariyan datake ta karbi kulan tace "thanks Ya Ahmad bye, aje banki lafiya my accountant" hararanta yayi yakai hannu zai mata rankwashi da gudu tai wajen mota tsawa aka daka mata hakan yasa ta tsaya ta kwalalo ido. "i think I've said it time without numbers banason guje gujen nan right" da sauri ta juyo ta kallai tana kara kankame kulan hanunta tsabagen tsoro, ahankali tace "bazan karaba Ya Muhsin, am sorry" daga ta chan mota Mum ta kwala mata kira. "Nadeera waisai nai missing flight dina hankalin ki zai kwanta ko" da sauri ta juya tana ma Ya Ahmad dake mata murmushi bye bye asace ta wuce wajen motan zagayawa tayi tabude kofa ta shiga driver yaja yay horn mai gadi yabude musu babban gate din gidan suka fita.


Hanun Mum ta rungume tightly ta lumshe ido, hakan yasa Mum dake daddanna waya ta ijiye wayar ta juyo murmushi kan fuskarta tadago kanta hakan yasa hawayen datake makalewa suka zubo da sauri Mum ta share mata hawayen tana girgixa kai tace "zaki fara ko, ke kullum idan zanyi tafiya saikin yi kuka bakisan yanzu kinyi girma ba u are 22 fa, stop it princess, bazan dade ba this time i promise you" fadawa tayi jikin Mum din ta kankameta sosai tasaki kukan da kyau tana shesheka ta yanda Mum ce kadai zata iyaji, cirota Mum tayi ta riketa saikuma ta bude hadadden crock handbag dinta dake gefenta taciro handky dake kamshi sosai tace "oya ya isa kinga karki bata white dinki, i said bazan dadeba kinji my Nadee" gyada mata kai tayi hakan yasa Mum ta shiga share mata hawayen da kyau kafin ta ijiye handky akan cinyarta, maida kanta tayi kan kafadar Mum ahankali tace "yaushe zaki dena tafiye tafiyen nan Mum? Banaso kina tafiya kina barina ni kadai, kinga Ya Muhsin yacika min fada barinma in bakinan, Ya Ahmad da Daddy ne kawai ke sona, Mum please kidena tafiyan nan d house is boring anytime u are not around, Mum please kidena" murmushi Mum tasake yi kafin ta dagata daga kan kafadar ta ta fuskanceta da kyau tace "don't worry bazai miki komiba, and if u need anything koda Dad dinki baya nan ask any of your brothers zasu baki, akwai some designs ne dasuka kare a boutique kuma akwai high demand akansu so dole nai tafiyan nan, just do one thing for me, take care of yourself okay" gyada mata kai tayi zatai magana wayan mum yay kara hakan yasa mum tadau wayar ta kalli screen din sanan ta kalleta tace "hold on baby business call ne lemme answer it" gyada mata kai tayi ahankali ta mayar da kanta kafadar mum din tana tunane tunane, Mum bata tabayin cikakken wata daya a gida ba kullum tafiye tafiyen kasashe saro abubuwa take, tanada manya manyan super market, tanada boutique, tanada babban plaza na interior designs, koma tana nigeria baka ganinta agida tana shagunan ta, neman kudi bala'i ne da Mum gashi basu rasa komiba amma tarasa mesa takasa daina business, matse hanunta akayi hakan yasa ta farka daga tunanin datake yi ta kalli Mum din dake mata murmushi tace "tell me tunanin mekike?" murmushi itama tayi daya bayyana white hakoranta tace "bakomi Mum kawai am feeling somehow ne yau tunda natashi as if something is going to happen to me" "did you pray?" gyada mata kai tayi tace "nayi Mum" shafa gefen fuskarta Mum tayi tana murmushi tace "My Nadee girl i know missing dina kike tun yanzu, anyway! Tunda kinyi addu'a am sure Allah will protect my baby girl for me, nothing is going to happen kinji" gyada kai tayi daidai lokacin direba yay parking agaban wani babban asibiti mai suna St. Edward teaching hospital, kofa Mum ta nuna mata tace "oya ayi practical lafiya my nurse, kardai akarya allura a duwaiwai patient, ur momma love you " dariya tayi tafada jikin mum din tace "i love to Mum, please come back soon" hawaye yataru a idonta, peck mum tamata akumatu tace "i promise, oya go go karki latti" murmushi tayi tabude kofan motar tafito kafin Mum tamika mata jakarta da food flask, karba tayi ta goya abaya ta rike kullan a hannu, sanan mum ta mika mata after dress din karba tayi ta maida kofar tarufe sanan ta daga mata hannu tana bye itama mum haka Adamu yaja motar sukai airport.


Motar tabi da kallo dasauri ta share hawayen daya gangaro mata ta sauke jakarta, linke after dress din tayi ta saka ata zip din bayan jakan, ta sanya flask din kuma acikin jakan sanan ta goya jakan tawuce ahankali kaman kwai yafashe mata aciki ta shiga cikin asibitin.


 *team masoya BM*

*one luv*

🕳🕳🕳🕳🕳


 *BOYAYYEN MUTUN*  🕳 🕳 🕳 🕳



*MAMAN ABD SHAKUR*


                   2⃣


Tana shiga some students mate dinta guda biyu tagani zasu shiga ward da sauri ta taresu cikin innocent voice dinta tace "ammm please ina Fauzy taje ward ne?" atare suka "no yanzun nan ta shigo, taje common room" da sauri tai hanyar common room dinsu kafin HOD dinsu takamata ta turata ward, bude kofan common room din tayi wani irin ihu budurwan dake zaune tana danna waya tayi atsorace tazaci HOD dinsu ce, hararanta tayi ta kulle kofan da sauri tana daura hannu akan lips tana hararanta tace "banza anhana zuwa da waya kina zuwa da waya ko?" ajiye wayar fauzy tayi ajaka ta tashi ta rungumeta tana dariya saikuma ta saketa tace "banza maisa kikai latti yau?" kaman zatai kuka ta sauke jakarta ta ijiye tace "Mum ce tai tafiya fa Fauzy, daga ni yanzu saisu Abba dasu Ya Ahmad fa sai mai mana aiki and ita bata kwana da yamma take tafiya kullum" takara she maganan hawaye na taruwa a idonta, Fauzy tace "sorry kinji yar Mummy kema ai dazaran miji yafito kiyi aurenki ki barmusu gidan su kinji saikinga dama zaki dinga zuwa" dungure mata kai tayi tana hararan ta tace "ke komi aure aure, to dan kiji sainayi school of Post Basic nursing nai specializing a anesthesia ko midwifery kafin nai wani aure" tabe baki Fauzy tayi tace "kya rube agida bokoko" itama tabe baki itama tayi tace "rubaben tumatir yafi dadi" kama baki fauzy tayi tace "laaaa Nadeera yar air cefake, rotten tomatoe" hararanta tayi zatai magana Fauzy tace "dalla nidai dau kayan aikin ki da log book dinki mu wuce baniso na biye miki rotten tomatoe" dariya kawai tayi bata karace mata komiba duk duniya fauzy ce kadai kawarta, yarinyar kawar Mum ce, bakatabajin tsakaninsu, bude jakarta tayi taciro statoscope dinta da log book, ijiye jakukunan sukayi suka wuce suka tafi sukai signing in, dayake wanan week din tana female surgical ward ne itakuma fauzy na pediatric ward hakan yasa ko waccen su tawuce ward dinta danyin aikinsu kafin da azahar su hadu su tafi masallaci, ward dinta ta shiga tana gaida matayen marasa lpy tana duba drip din da aka makala musu, kafin tawuce nurse desk dinsu ko zama batayi ba, senior nurse din dake wurin tasa taje tai taking vital signs din all d patients din ward din hakan yasa ta wuce. 



***

Babu kowa afalon hakan yasa yay stairs da dan gudu gudu yay sama, wani daki yabude ya shiga, computers ne kusan uku adakin akan wani dogon table saikuma macbook akan wani dogon lumtsatsen kujera, jakar dake bayanshi ya ijiye akan table din kafin yadau MacBook dake kan kujera ya zauna akan kujeran ya bude yafara aiki, yakai kusan 30min yana danne danne, knocking kofar akayi hakan yasa ya dago kai yana kallon kofan, agogon hanunshi ya danna saiga hoton samari biyu dake bakin kofan nan ya bayyana ta jikin agogon kaninshi ne, Abdullah wanda yake karmi da Omari daya girmeshi, ajiye MacBook din yayi yatashi yay wajen kofan ya bude kofan yakoma inda yake yadau MacBook dinshi ya cigaba da abinda yakeyi, shigowa dakin sukayi suka zauna kusa dashi suka sakashi a tsakiya, na gefen daman shi ne yace "Ya Marwan were you able to hack his system?" wani irin wahalallen tsaki yaja maiyar kara ya ijiye MacBook din akan cinyar Omari dake gefen haggunshi yajuyo ya kalli Abdallah dayamai maganan, cikin wani irin murya irin na terrors dinan dakakkiya yace "no, dole saina sami kwayar idonshi, eye scanner yake amfani dashi, don't worry i know how i will get it, i have to go hospital din da aka kwantar dashi, kun mini abinda nace?" yana maganan irin dole dole dinan kaman wanda yasha wani kwaya yana kallon na gefen shi Omari, Canon camera hanunshi ya mikamai hakan yasa ya karba yana dubawa, hotunan plate number mota ne na motoci guda uku hakan yasa ya gyada kai tareda ijiye camera a gefen shi yace "gud, wat time jirgin su zai sauka da daddare?" Omari yace "10:45pm, suna tare da 8 bodyguards, 3 drivers, zasu shigo kuma da kudin" gyadakai yayi batare dayace komi ba, sai chan yace "su kamal fa hope suna various post dinsu" Abdallah yace "Eh, zasusan yanda zasuyi su makala device din a logage dinsu once sunyi landing" murmushi yayi mai sauti kafin ya kalli Omari yace "kuje ku huta, zanyi wasu ayyuka" murmushi Omari yayi yace "okay Genius, Abdallah muje kadafamin dat ur pasta, am hungry" murmushi yayi tacikin mask dinshi yana kallon kanin nashi, Abdallah ya harare shi yace "bazan yiba ai we have kuku because am d auta ai am not ur kuku ko Ya Marwan" yay maganan yana kallon Marwan dake kallonsu tacikin mask, zaiyi magana Omari yace "don't take side Ya Marwan, Abdallah baida kunya kwanan nan ya rainani wlh me acikin dafa pasta" "Ya Marwan wlh shine ya rainani, he's 28 am 26 but saiya dinga treating dina kaman wani under 12, duk inmun fita operation he always take my post, and dazaran mun dawo gida he will be begging me to cook for him, am only cooking for Ya Marwan kaje kaci na kuku bazanyiba" "saikayi, i said saikayi naughty spoilt brat" "nine spoiled brat?" yay maganan yana mikewa daga kan kujeran kaman zai daki Omari, hakan yasa ya daka musu tsawa tareda daga hanunshi sama. "enough!" natsuwa dukansu biyun sukayi, tashi yayi ya rungumosu duka zuwa kafadun shi batare dayay magana ba, sunkai kusan one minute ahaka kafin ya nisa yace "kudena fada, i hate it, my heart break anytime daga kunayi, Omari have you forgotten Momma's last words?" girgiza kai yayi ahankali jikinshi yay sanyi, hakan yasa yace "good! we are one, we only have each other awanan duniyan, i love you two" murmushi dukansu biyun sukayi atare sukace "we love you you more Ya Marwan" Abdallah ya mika hannunshi yace "and we are" Omari ne yadaura hanunshi akan na Abdallah, ahankali shima ya sakesu ya daura nashi akan na Omari atare sukace "The BM's" ihu sukayi atare suka rungume mai safan fuskan suna dariya kafin su tureshi da karfin bala'i yay kasa suka daddaneshi duk suna dariya, murmushi yayi mai sauti baice komiba dan kansu suka dagashi yay kaman zai kamasu da gudu suka fita suna tafi Abdallah hardamai gwalo suka fita. Ahankali yatashi daga kasan yana gyara zaman bakin glass dinshi yakoma kan kujera ya zauna yadau MacBook dinshi ya cigaba da abinda yakeyi.




***

Sunayin la'asar suka fito daga masallacin ita da Fauzy suka wuce common room jakunkunan su suka dauko, Fauzy sai tsaki take, dan dariya Nadeera tayi tace "wai menene kiketa tsaki?" tsaki takara tace "ba wayan nan nurses din bane badaman suga yan practical saisu dinga barmana aikinsu duka, wlh suna zaune watsapp suketayi nida su Aisha ne muka dinga aiki bakiji bayana ba kaman zai rabe" "sannu lazy babe" turo baki Fauzy tayi suka fita tare suna hira har suka iso gate, Adamu na jiranta itama Fauzy anzo daukan ta hakan yasa sukama juna sallama suka shige mota, Adamu ya kunna suka dau titi, ko minti biyu bata karaba ta bingile da bacci dan itama tagaji wlh har aka kai gida batasaniba, parking Adamu yayi a parking space yajuyo yace "hajiya hajiya mun iso" ahankali ta bude ido waigawa tayi ganin suna gida yasa tai murmushi tace "ok nagode" daukar jakarta tayi tabude kofa tafito ahankali kaman kwai yafashe mata a ciki tai ciki, kofa ta bude ta shiga cikin falon su, hadadden dakine da komi milk da black, ajiye jakarta tayi akan daya daga cikin royal kujeran dake falon ta cire after dress dinta ta ijiye, tacire karamin farin hijabin uniform dinta ta yar kan kujeran, nan dogon gashinta da aka mata kalaba kanana ya bayyana sai lilo suke, fuskarnan tai fayau idanun sunyi zuru zuru dan shegen yunwa takeji, wajen fridge tayi dake nan dining ta bude cold bottle water taciro tasha kafin ta kalli dining ganin bataga kuloli ba yasa tai kitchen da sauri kaman zata tashi sama, Yaya Muhsin tagani agaban fridge yaciro banana yanaci yana sanye da dan 3 quarter da white singlet da alamun bai dade da dawowa daga aikiba shima, kaman zatai kuka tace "Ya Muhsin ina wuni" tai maganan tana kalle kallen kitchen din ganin bataga any kula na abinci ba, hararan ta yayi saikuma ya mika mata dayan bananan hanunshi yace "have this, dat woman batazo ba yau, go and freshen up kizo kimana girki am hungry nima" gyada kai tayi hawaye na taruwa a idonta dan masifaffen yunwa takeji, karban ayaban tayi daga hanunshi tawuce tafita tadau jakarta da after dress dinta tai corridor dazai sadata da dakunan su kafin ta bude wani kofa ta shiga dakinta da akai komi pink ko ina a gyare tsaf tsaf sai kamshi yake.

Wanka ta shiga bayi tayi da ruwan dumi ta fito ta shirya cikin wani simple gown na atampa blue, ko mai bata shafa ba tasaka hula black, fitowa tayi ta tsaya tana kallon kofar dakin Mum, ahankali ta bude dakin ta shiga gani take kaman zataga Mum tafito daga bayi ko tana zaune akan gado tana danna waya sosai take missing Mum, maida kofar tayi ta fita tana jin wani iri Mum itace annurin gidan idan bata everything looks dull, dudda su Ya Muhsin mazane basa nunawa amma suma basajin dadi in batanan, kitchen ta wuce tafara girkin, simple jellof rice tamusu da salad, ta jera akan dining lokacin karfe shida, fita tayi dan zuwa kiran Ya Muhsin dan yazo suci daidai lokacin aka bude gate, ganin motar Abban sune yasa tai wurin parking da gudun ta. "oyoyo Abba" bude kofa magidanci da zaiyi 57 years yaci farin shaddan gizna sai kamshi yake zubawa ya fito yana mata murmushi yace "princess na missing Mumyn ta daga ganin dis eyes" dariya tayi ashagwaban ce tana bubbuga kafa tace "ah'ah ni bazanyi missing dinta ba, Abbana sannu da zuwa" "yauwa princess, ya kewan Mummyn ki?" kaman zatai kuka tace "lpy lau" murmushi yasake mata yace "dauko tsaraban ki acikin mota dawasu files dina kibiyoni dasu" gyadamai kai tayi tace "to Abba" yawuce yay ciki itakuma tabude motar ta dauko jakar coldstone ice cream data gani tana murmushi sanan ta dau files din data gani ta rufe motar ta wuce ciki itama, afalo ta tarar da Abban zaune da Ya Muhsin suna magana zama tayi gefen Abba bayan ta ijiye file din akan center table ta bude jakar zatasha ice cream din, Ya Muhsin ya watsa mata harara yace "ba abinci za'aci ba bazaki bar ice cream din zuwa anjima ba akwadayya" gyadamai kai tayi asanyaye, Abba ya daure fuska yana nunashi da yatsa yace "kaga kabar min auta tahuta, koma metake so tasha ubanta yasai mata ai, bakaga maman ku batanan bawai bakasan ajiki yakamata kajataba, sha abinki kinji Princess" Abba yay maganan da sigan lallashi, girgiza kai tayi dan tasan inhar tasha ice cream dinan sai Ya Muhsin yaci ubanta ko wlh tace "Abba anjima zan sha muje kaci abinci dana dafa kaji" tashi tayi yana murmushi yace "iyye my princess harta girma ta iya girki" suka mike sukai dining suka zazzauna shida Ya Muhsin, saka ice cream din tayi a fridge tadawo ta xuba musu abincin itama ta zuba nata aka shiru anacin abincin, Abba yafara gama cin nashi ya kalleta yace "iyye princess ke kika dafa abincin nan kuwa?" gyadamai kai tayi tana murmushi, dan dariya yayi yace "masha Allah my princess is now a big girl, sai aure, gaskiya u deserve a reward" dubu goma ya kirga daga uban kudin daya ciro daga aljihu ya ijiye mata kusa da plate dinta yace "naki ne karki raba da kowa d only nurse in my house" akunyace tace "thank you Abbana" tashi Abba yayi daga dining din ya kalli Ya Muhsin dakecin abincin kaman bashi a wurin yace "hurry up son mutafi masallaci" kaman mara son magana yace "to Abba" Abba yawuce ciki yana gyara malummalum dan dauro alwala shikuma yature plate din yabar wajen, bayanshi tabi da harara ahankali tace "dadin abin Abba dai yace abincin yay dadi and see my reward" ta nunama bayanshi kudin kafin ta mike ta atttare plate din takai kitchen ta wanke ta dawo ta gyara dining din ta wuce dakinta danyin salla.


Bayi ta shiga ta dauro alwala tafito tai salla kafin ta zauna tafara karatun Al Qur'ani ana kiran isha kuma ta tashi tayi tai shafa'i da wuturi sanan ta linke dadduman tahau kan gado ta dauko wayarta kirar Samsung A70 tahau watsapp tana duba groups kafin ta bingile da chatting da Fauzy ahaka bacci yay awon gaba da ita.


                🕳🕳🕳🕳🕳


*BOYAYYEN MUTUN* 🕳 🕳 🕳 🕳 





*Maman Abd Shakur*


                3⃣ - 4⃣



Misalin sha biyu da kusan rabi na dare wasu motoci guda uku suke tafiya akan titin hanyar airport ta wajejen daji dajin gefen hanya, titin shiru sosai babu wasu motoci dake wucewa banda su, benz guda biyu ne suka saka wata jeep din Brabus a tsakiyan su, kaman daga sama wani power bike ya yanko daga cikin dajin yahayo kan titin da wani irin  fitinannen gudu, rike hanun bike din yay da hannu daya ya janye dayan hanunshi daga dayan hanun bike din yakai hanun tabayan wandonshi ya ciro karaman bindigar shi daya saka mata silencer abakin sabida kartai kara, saita bindigar yayi ya harbe tayan benz din baya, ya harbe na jeep sanan ya harbe na benz din gaba kafin yakara wani irin azababben gudu ya gaba, wani irin juyi motocin sukayi sakamakon fashewan tayan suka bubbuge juna kafin direbobin su tsayar da motocin da kyar suka kashe, bodyguards suka bubbude arude suka fito sukayo wajen motar Ogansu da suke protecting suna gyara bindigar su batare dasun damu da jinin da kansu keyiba sakamakon buguwa dasukayi, bude baya sukayi inda ogan yake dayansu yace "are you okay sir" dan inyamirin daduk ya rude yace "wat is happening" yana maganan yana kara kankame briefcase din hanunshi da kyau yana fitowa, karan fadin abu sukaji awajen kafin kace me teargas yacika wajen dan kusan guda biyar aka wurgo, kokarin ciro waya suke sukira police amma ina tari da yajin teargas yafi karfin su sukai kasa. 

Wani irin juyin awizo yayi da machine din ya tsaya yana hango yanda hayakin yacika wajen kaman ana gobara, respiratory mask dake makale a jikin machine din ya dauka yasaka sabida yay protecting dinshi daga shakan teargas din, dawani irin mugun gudu yay wajen, parking bike din yayi agefe yay wani irin tsalle ya dirko daga kan machine din yana gyara zaman respiratory mask din dake fuskar shi, dayake akwai hasken mota awajen hakan yasa ya tsatsalakesu dan duksun zube akasa yay inda oga yake abaje akasa kaman matattce hannu yasa yadau briefcase din dake gefenshi yana wani irin kallon mutumin kafin yace "byeee nigga" tsallakesu yasake yi ya juyo ya kalli bishiyoyin gefen titin inda nan su Omari da kamal dasuka wurga teargas din suke  yamusu alamu da gud hakan yasa suka sauko suka shige motar dasuka faka anan cikin daji suka wuce shima yahau kan bike dinshi rike da briefcase din yabi bayansu akan titin ranshi fess yana wani irin azababben gudu. 


 Wasu motoci dasuka zo wucewa sukaga hayaki koina ne sukai parking nesa dasu sosai suka kira FAAN, airport authority danyan India ne basuda number police, sanan suka fiffito dan zuwa taimaka musu, daidai lokacin kuma hayakin yafara washewa duk  suka tashi suna tari, arude mutumin dayaci uban suit ya kalli gefen shi yaga baiga briefcase ba ya shiga dube dube arude kaman tababbe yace "g..guards" bodyguard dake kokarin kakkabe mai jiki yace "yes sir" tureshi ogan yayi ya tsugunna yana leka kasan motocin  yace "where..where is my briefcase" "oga ba yana tare dakai ba" "chineke! direba we've been robbed, na shiga uku ina wayana is this how u protect me? Someone call d police cineke woo chaii!" kafin kace me police da press sun cika hanyan ana bincike. 




***

 Saida Abba ya shigo ya tadata da asuba kafin ya fice yay side din su Ya Muhsin ya tadasu suka wuce masallaci. Bayi ta shiga tafito daure da alwala dadduma tahau ta kabbarta salla koda ta idar azkar tayi kafin tai karatun al'qur'ani, saida gari yadan soma haske sanan ta rufe Qur'anin ta cire hijabi ta linke dadduma tafito tai kitchen, ruwan liptea ta dafa dayaji kayan kamshi wanda ya kasance dabi'ar gidan kullum sai ansha da sassafe kafin ai breakfast, babban flask da karamin flask ta dauko, zubawa tayi acikinsu kafin ta dau babban tasaka a tray da mugs tafita, side din su Ya Muhsin tayi saida tai sallama sanan ta bude kofa ta shiga, Ya Ahmad ne kadai a zaune a falon yana sanye da jallabiya fara yana aiki da system karasowa ciki tayi tace "Good morning Ya Ahmad" dago kai yayi ya kalleta yace "morning princess" ajiye tray din tayi akan center table sanan tadau cup ta tsiyaya takaimai, ajiye system din yayi gefe ya karba yana mata murmushi yace "welldone sarkin bacci jiya koda nadawo kinkai Malaysia a bacci" dariya tayi tace "kai Ya Ahmad banda shairi fa, bankaima Abba tea shiba bari naje na kaimai" da sauri ta fita daga dakin tai part dinsu hada flask da mug din Abba mai kyau  a hadadden tray dinshi da mum ke hadamai abinci akai, ta dauka tai dakin Abban dashi abakin kofa ta tsaya turus jin Abba na fada. "Amina, Amina ki kiyayeni fa, baki rasaci ba baki rasa shaba na tsaremiki komi, danwa nake sana'an ni? Badan na kare mutunci gidana na wadataku da abinda kuke bukata ba? Wlh, wlh kidawo gobe goben nan, inba hakaba zaki hadu da bacin raina kinji nagaya miki, ni tafiye tafiye kema tafiye tafiye, bana gida kema baki gida, banajin ta yaranmu maza su sun girma amma Nadeera mace ce tana bukatar mahaifiyarta atare da ita wacce zata bata tarbiya ta dorata akan hanya nagari, kullum saidai kiyita barinta damai aiki kina tafiya abikinki sati daya sati biyu har uku harma wata daya wani zubin baki dawoba dan kinga ina miki hakuri, kidawo gidan nan gobe nace, gobe nabaki tom nagaya miki". Wani irin dadi ne ya lullubeta jin Abba nama Mum fada yana cewa ta dawo gobe, saida ta gyara fuskanta kar Abba yaga alamun farin ciki yasan taji maganan sanan tai sallama Abba yabata izinin shiga ahankali ta tura kofar dakin ta shiga, hadadden falone da yamakusa fin ko ina haduwa a gidan yana zaune akan rug dake shimfide a kasa  falon yadan kishingida yay filo da lumstesten pilon kujera daya ajiye a kasan  yana kallon tv da tashar channels television news ke aiki hanunshi rike da waya, karasawa ciki tayi ta tsugunna agabanshi ta ijiye tray din sanan ta koma kusa dashi ta lankwashe kafa tace "ina kwana Abba" murmushi yayi yana kokarin danne bacin ran dayake ciki yatashi yace "princess kin tashi lpy jiya ko abani labarin clinic sai aka bingire da bacci" dariya tayi saikuma tai kaman zatai kuka tace "Abba nagaji ne wlh muna aiki sosai ba'a barinmu muhuta" gyada kai yayi yace "dat is gud, my princess is a strong girl ai u can handle anything right?" gyadamai kai tayi tana dariya tanason Abban ta dan mutum ne dake jan yayanshi jiki, wani zubin idan mum tai tafiya tun tana yarinya yakan fasa fita office ya zauna da ita agida saisa wasu abubuwan nata ma Abba ke fara sani kafin Mum, yakoya mata homework, yatayata tsifan kitso. Flask din ya nuna mata yace "zubamin kiga princess in dumama cikina" tashi tayi ta zubamai tea a mug ta mikamai, karba yayi hankalin shi nakan TV hakan yasa itama takoma kusa dashi tamaida hankalin ta kan new din inda ake labarin fashin da akama sanate president Mr Okene chidimanda akan hanyarshi ta dawowa daga airport jiya da daddare bayan jet dinshi ya sauka a Airport, inda aka dauke akwatin da diamond that are worth $8.9b ke ciki, dudda basu iya ganin wanda yay satanba dan teargas aka bude musu ana kyautata zaton wanan notorious arm rubber dinan daya addabi politicians di garin ne, dan wanan shine mutum na shidda dayama fashi, saidai har yanzu police nakan bincike lamarin, sanan suna kara tabbatar ma da jama'an Nigeria koma waye wanan dan fashin yakusa shigowa hannu.


 Ajiyan zuciya Abba ya sauke yace "Allah kyauta, Allah kara tsaremu da ahalin mu" ya kurbi tea dake mug din hanunshi, janye idanunta tayi daga tv tace "Abba wai waye dan fashin ne?" "ina aka sanshi princess? idan fa zaiyi fashin kaman matsafi, duka wayanda yamawa basu taba ganinshi ba" tabe baki tayi tace "Allah kyauta Allah tsaremu daga shairin shi, bari naje na shirya Abbana karnai latti" "kinyi breakfast ke?" girgiza kai tayi hakan yasa Abba ya daure fuska yace "oya maza je ki dafa indomie ku kici, kidai saman ma kanki something kafin kitafi kina jinako" gyada kai tayi tawuce tafita, kitchen taje ta dafa indomie da egg taci sanan ta wuce dakinta wanka tayi agurguje ganin har 7:45AM tai maza ta shirya cikin clean white iron uniform dinta tadau jakar ta da after dress dinta tafito, dakin Abba taje tamai sallama yabata 1k sanan tafito ta shiga mota Adamu yawuce da ita, yau gabaki daya murna take Abba yace mum tadawo gobe. A gate din hospital suka hadu da Fauzy daidai lokacin itama ta sauko daga mota rungume juna sukayi Fauzy tace "kai Nadeera yau kinyi kyau" fari tamata da ido tace "zaki farako" jan hanunta tayi suka wuce ciki yau saida suka fara signing in sanan suka je suka ijiye jakunkunan su kafin su wuce kowacce su ta tafi ward dinta suka fara aiki ba hutu harsai lokacin azahar sanan aka basu izinin tafiya masallaci, wucewa masallaci sukayi suna fitowa suka shiga cafeteria Fauzy tamusu order chips, juyar dakai tayi tana kallon premises din hospital din yanda iska ke kadawa kaman za'ayi ruwan sama, flowers din premises din sai kadawa suke suna making sounds, wani irin taji zuciyarta namata da bazata iya cewa exactly ga yanda yake mataba wani iri iri dai takeji, tabata fauzy tayi hakan yasa ta juyo dakai ta turo baki tace "me?" "to naga kinata kallon wajene ni bansan mekike kallo ba, are you okay?" ahankali tace "nima bansan menake kallo ba kawai nasami kaina da kallon wajenne maybe duk yunwan ce" daidai lokacin aka kawo chips din, karba sukayi suka faraci saida sukaci sukai nak sanan suka biya kudi suka fito sukai cikin hospital suna shiga sukaci karo dawata consultant wacce lecturer suce tana magana dawata patient agaban GOPD, gaisheta sukayi ta amsa musu da murmushi akan fuskanta harzasu wuce tace "ahhh Nadeera Naseer" da sauri suka juyo tace "please go to room 17F a 3rd floor namanta da folder patient din akan bed dinshi and i need it, ki kawomin am going to my office now and you Fauziya show dis woman blood bank tanaso tasai jini" atare sukace "okay ma" wajen staircase din asibitin Nadeera tayi itakuma Fauzy ta wuce da matan yayinda lecturer tasu ta wuce office dinta.


3rd floor din taje gabaki daya bangaren F  din single single rooms ne, inda ake kwantar da masu kudi haka kuma irin masu matsalan brain da basuson hayaniya ko kadan ko irin wayanda akaima brain surgery dinan, babu ma hayaniya a floor din ko kadan ba'a cika barin visitors ba, wasu bodyguards tagani a passage din dazai kaika room 17F din guda biyu, dakin shi kadaine a lungun,  hakan yasa tadan tabe baki aranta tai wajen batare dataji ko dar aranta ba tana kaiwa wajen ta tsaya tace "Dr ce ta aikoni" matsa mata sukayi ta wuce tai dakin bude kofan abinta tayi ta shiga tana hararan su, maida kofar tayi ta rufe ta juyo, wani Dr tagani ajikin gadon daya bata baya yana sanye da white lab coat tsaye kusa da gadon patient din hanunshi rike da alluran dayake kokarin yima drip din patient din dake kwance kan gadon, bakin abun dataga ya rufe keyanshi har zuwa side din face dinshi tabi da kallo dan kanshi sanye yake da p-cap, tsaye tayi kikam kaman gunki tacigaba da kallonshi, yana sanye da black straight trouser dayaji karin guga, sai black socks akafanshi dake cikin black Gucci cover shoe, dakin sai wani irin kamshin mayen turare mai dadi yake wanda take kyautata zato daga jikinshi ne, tsira alluran yayi a ruwan drip din da aka makalama patient din gabaki daya farin ruwan yakoma sea blue hakan yasa tabi hanunshi daya rike alluran da kallo kaman wata wawiya, ganin safan hannu akan hanunshi yasa da sauri tayo inda yake ta zagayo  ta gabanshi tana magana. "Dr Mashood is it you menene a fuskark...?" kasa karasa maganan tayi ganin mutum gabaki daya fuskarshi rufe cikin mask ga bakin glass a idonshi ko lips dinshi bata gani bare hanci, wani irin kafewa tayi ta kwalalo ido heart dinta nawani irin beating tana kallonshi shima kallonta yake batare daya zaro alluran daga jikin ledan drip dinba, wani irin girgiza da patient din kan gadon yafara yasa ta kalli patient din ta wutsiyar ido batare data janye asalin idanunta daga kanshi ba jikinta yafara wani irin rawa, wani irin kumfa kumfa ne yafara fitowa daga bakin patient din hakan yasa amugun tsorace ta wangale baki zatai ihu, wani irin fizgo hanunta  yayi ta taho luuu zata fado jikinshi da sauri ya matsa baya, hannu yasa abayan wandonshi yaciro bindigar dake bayan wandonshi, bindigar tabi da kallo ya daura mata akan goshi dawani irin murya dataji kirjinta yana amsawa yace "if you scream am gonna shoot you" wani irin kallon bindigar dake forehead dinta take da idanunta dataji yana jujjuya wa, numfashinta na neman daukewa idanunta na lumlumshe wa kafin dip numfashin ya dauke ta sume, luuuu tafado jikinshi asandare da sauri ya zare bindigar daga goshinta yay baya shima zai fadi dan tunda yake ko hanun mace bai taba rikewa tunda yay girma balle mace gabaki dayanta tafado jikinshi, da kyar ya iya ya dafa bango da hanunshi dake rike da bindiga, dayan hanunshi kuma akan bayanta yana kara danneta kanta na kwance a kirjinshi gudun karya saketa tafadi tai kara aji ashigo, gabaki daya jikinshi mutuwa yayi yakasa tureta yarasa yanda zaiyi ya mike baimasan mezaiyi ba first thing in history! Yayi kusan 1 minute ahaka da kyar ya tattaro dan kuzarin daya ragemai ya sanya hanunshi akan kafadunta ya fito da ita daga jikinshi ya zaunar da ita gefenshi akasan wajen, luu kanta yataho zai fada jikinshi da sauri ya mike tsaye hakan yasa ta baje a kasan tiles din, ya tsaya jikin gadon ya maida bindigarshi bayan wandonshi, sake dan kallonta yayi yanda take kwance akasan wajen saikuma ya dauke kai da sauri yana kokarin dawo da natsuwar shi, hannu yasa a aljihun lab coat din dake jikinshi yaciro wata yar karaman abu mai kama da camera, kokarin kunna ma abun yakeyi yakasa gabaki daya ya rasa natsuwar shi hanunshi sai rawa yake, ahankali yasake kallonta da sauri ya kawad dakai yace "damn it" wani irin wahalalliyar  tsaki yaja jin tafiyan mutane daga ta wajen dakin, da sauri yay wurin window dakin yahaura yabi jikin pipe din bangon yay kasa ko tsoro bayaji kafin ya dirka kasa batare da kowa ya ganshi ba dan yawancin babu mutane ata back yard din hopital din, gyara zaman p-cap dinshi yayi da lab coat din ta yanda koda mutane zasu hangoshi ta window ne zasu zaci wani Dr ne, yafara tafiya kaman zaki yay wurin yar karaman kofan dake wanjen dabakowa, budewa yayi ahankali ya fice daga asibitin, wani jeep ya shiga dake pake cikin layin uban motocin da akai parking a wurin da bishiyoyin yacika, yana shiga aka tayar da motar aka bar wajen, lab coat din jikinshi yacire ya dukunkule ya yar cikin wani irin fushi da yadade baiyiba, da sauri Abdallah dake driving yace "menene Ya Marwan bakasamu kai Scanning idon nashi bane?" rungume kujeran gaba yayi kafin ya saki kujeran tareda kaima kujeran wani irin duka yawani irin mike jikinshi, jikinshi na wani irin rawa yana wani irin nishi kaman zaki, arude Abdallah yay parking abakin hanya ya fito ya zagayo ta bayan ya bude kofan ya shigo ya maida kofan ya rufe arude ya dafashi yace "Ya Marwan, Ya Marwan menene meya bata maka rai haka?" wani irin dagowa yayi wuf kaman zaki yawani irin shako wuyan Abdallah yana wani irin junjuyar dakai, arude Abdallah ya dafa hanunshi yana bubbugawa idanunshi najuyawa da  kyar yace "Ya..Ya Marwan control yourself, bani bane, bani bane, is me, Abdallah ne, let me..g.."

      

         🕳🕳🕳🕳🕳


*BOYAYYEN MUTUN* 🕳🕳🕳🕳




*Maman Abd Shakur*



                   5⃣



Da sauri ya sakeshi kaman wani zararre hakan yasa Abdallah yafara wani irin tari, sake dukan kujera yayi kaman zaki zuciyarshi na tafarfasa yace "I will kill her" kakkabe jikinshi yashiga yi sabida yanda yaji yake kamshinta, gabaki daya kamshin jikinta kawai yakeji ko ina a jikinshi keyi duk inda yajuya kaman zaiyi hauka haka yakeji, ihu yayi ya dunkule hannu ya daki iska yace "damn, damn, damn it! saina kasheta, ubanwa yace tai hugging dina". Dago jajayen idonshi yayi tsabagen shakan dayasha ya kalli wan nashi da sauri ya kara matsawa kusa dashi ahankali yace "calm down, calm down Ya Marwan, have you forgotten what momma told you about your anger issue eh Ya Marwan?" juyo dakai yayi ya kalli kanin nashi, shiru yayi yana kallon yanda wuyanshi yay ja abunku da fari yay shaida da sauri ya matsa kusa dashi ya taba wuyanshi ahankali yace "who did this to you?" shiru Abdallah yayi saikuma yay murmushi yace "nevermind, ai am fine" rungume kanin nashi yayi  da wata irin murya datai rauni sosai yace "am sorry Abdallah i know is me, nasan ninayi ma haka please forgive me, i don't know what got into my head, Abdallah am sorry okay" dan dariya yayi yace "am fine trust me Ya Marwan but meya bata maka rai haka ne, wakake cewa u wanna kill?" sakin shi yayi yakoma gefe ya daura kanshi akan kujera yay shiru batare daya bashi amsa ba, hakan yasa Abdallah ya juya yabude motar yafita, binshi yay da kallo kafin ya juyar da kanshi dayan side din ya lumshe ido da sauri ya bude ganin fuskar yarinyar dake sanye da kayan nurses ta kwalalomai ido tana kallonshi, dukan kujera yasake yi yace "damn it, i will kill her, saina kasheta" Abdallah dake kallonshi ta madubi jiyayi kaman yama yayan nashi kuka, kafin sukai gida wani irin mugun zazzabi yarufe shi, shi arayuwan shi baitaba jin abinda yaji yauba, yasaba rayuwan shi dagashi sai kaninshi, mace dai saidai yagansu ahanya ko awani wurin suna tafiya. Sunyi tafiyan dayakai kusan 35 minutes kafin Abdallah yay horn agaban gidansu kamal ya bude musu, shiga yayi ya kashe motan ya fito ya zagayo ya bude bayan ahankali yana dafa kujera yafito daga motan ya tsaya da sauri ya dafe motan jin jiri na neman kwashe shi, da sauri kamal wanda yake abokin Abdallah daya gama kulle gate yakaraso wajen yana kallon Marwan din daya dafe mota yace "wah happen to him Friend? Why is he like this baida lpy ne?" Abdallah dake kokarin kama hanunshi yace "wlh i have no idea" tattaro karfinshi yayi ya tashi daga jikin motar yay cikin gidan yabude kofa ya shiga ciki jiri na dibanshi, upstairs yayi ya bude kofar wani daki ya shiga hadadden dakine da akai komi off white dakin kaman nawani dan president, kan lumtsatsen gadon ya fada yaja bargo yarufa ya dukunkune dan wani irin sanyi yakeji sosai.


 Kamal ne ya dafa Abdallah dayay mutuwar tsaye jikinshi duk yay sanyi yanabin kofar da wan nashi yabi ya shige ciki da kallo hawaye sun taru a idonshi sosai, jijjiga kafadarshi Kamal yayi yace "dalla chill karka damu kanka he will be fine yasaba fushi haka ai" hannu yasa ya sharce dan gutun hawayen daya bullo daga idonshi ya girgiza kai har lokacin bai janye idonshi daga kofan ba yace "i don't think so, this anger is different from wanda yasaba yi, kamal i don't want anything to happen to my brother, he has suffered enough a duniyan nan, i hate, hate, hate it wen he's suffering wen he's mind is not at peace" ya karashe maganan hawaye na gangarowa daga idanunshi, "kai wai me haka dalla kadena kuka dont break my heart as well, muje mukira mai Baba maybe yafada mai wat d problem is" Kamal yay maganan yana janshi amma ko motsi baiyi ba ahankali yace "kana ganin zai fada?" yay maganan yana janye idonshi daga kofan ya kalli Kamal, gyadamai kai kamal yayi yana murmushi yace "sosai ma kasan he has alot of respect ma Baba, let's give it a try muje Baba na masallaci" gaba kamal yayi Abdallah na biye dashi, tare sukaga tsohon da akalla zaiyi kusan 70 ko 71 tareda Omari dayake biyamai karatun Al Qur'ani, saida suka jira suka kai karshen aya sanan suka fada musu Ya Marwan ba lpy, Omari ma kusan yafisu tashin hankali rufe Qur'ani yayi ya ijiye a inda ake ijiyewa yafita daga masallacin da sauri su Baba biye dashi da sauri yay sama ya bude dakin ya shiga wajen gadon yayi ya tsugunna yana kallon mask din fuskarshi, ganin yanda numfashinshi ke fita ahankali yasa yakai hanunshi ya daura kan wuyanshi da safan fuskan ya sauka har wajen zafi yaji hakan yasa yadan yayi bargon ya kamo hanunshi ya hada da nashi kafin ya daura kanshi akan gadon yay shiru yana sauke tagwayen ijiyan zuciya, dafashi Baba yayi yace "bacci yakene Omari?" gyada kai yayi batare daya dago kaiba, hakan yasa Baba yace "to Allah kara sauki katashi kaje kasiyomai magani ne inya tashi yasha kasan zazzabi batamai kyau" gyada kai yasake yi batare daya juyoba hakan yasa Baba ya juya ya kalli Kamal da Abdallah da idanunshi sunyi jajir yace "ku muje ku barshi yay baccin shi" bayanda suka iya suka juya suka fita suka rufo musu kofan, yafi 5mins ahaka kafin ya dago kanshi ya tashi tsaye idanunshi sunyi ja ya tsaya yana kallon Marwan din saikuma asanyaye ya fita daga dakin ya sauka kasa car key yadauka yawuce waje yadau wata bakar mota kirar Kia yafice. 



***

Saukan ruwan sanyi dataji akan fuskarta yasa tawani irin ware ido at once kafin tasaki wani irin uban ihu tana kalle kallen dakin. "malama ki natsu" taji an mata magana, dago kanta tayi atsorace taga wani matashin police ne dabazai wuce 29 hakaba akanta rike da bottle water mai sanyi wanda tana kyautata zaton shi aka zuba mata, bayanshi wasu police ne guda biyu sai HOD dinsu dakuma consultant din data turota zuwa dakin saikuma wata mata da taci uban gayu kanta tasha attachment dake gefe tana goge idanunta dasukai ja sosai dawani farin handky, sai kuma security biyun dake bakin passage dinan, wani irin rawa taji jikinta ya dauka kanta nawani irin ciwo tana binsu da kallo daidai dai dai, farin jaka da aka jefa alluran da wanan mask man yama patient dinnan anyi zipping kan ledan police din ya nuna mata yana mata wani irin kallo yace "a ina kika samo alluran nan?" kallon alluran tayi kanta nawani irin sarawa dan har ga Allah bama ta gane alluran ba, girgiza kai tayi da bakinta daya mata nauyi sosai muryanta narawa tace "ni, ni bansan alluran nan ba" wani irin kallo inspector da aka rubuta Inspector Aliyu Alkali ajikin tag dinshi yamata kafin yamika hannu police din bayanshi yasaka mai ankwa, cije lips dinshi yayi yana kallon fuskarta yace "fine i think zaki fadi gaskiya in munkaikai station" yawani irin kamo hanunta yana handcuff din akai yana kullewa. "you are hereby arrested for injecting a patient with deadly substance, you have the right to remain silence because anything you say or do could be use against you in the court of law" arude ta kalleshi heart dinta nawani irin racing da tunda take a duniya batajin zuciyarta yataba irin gudun nanba, dagata yayi kaman wata kaya hakan yasa tai baya luuuu ta sake sumewa, watsa mata ruwan yayi a fuska yana tsaki hakan yasa tasake bude ido tanajan numfashi nunama police biyun dake gefenshi ita yayi yace "kutafi da ita mota am coming" janta sukai luu sukai waje da ita, binsu kawai take dan sosai kanta ke juyawa hankalin tama baya jikinta kalman arrested kawai ke yawo akanta, kallon Su HOD yayi bayan ya zuba hannu a aljihu yace "keep me posted akan condition din patient din" yajuya yafita daga dakin.


           🕳🕳🕳🕳🕳


*BOYAYYEN MUTUN*🕳🕳🕳🕳





*Maman Abd Shakur*


                  6⃣



Tunda polisawa sukazo yan asibiti da students suka taru sakamakon yanda motocin su ke kuka, hana kowa hawa stairs din sukayi akai sama, Fauzy da dawowan ta kenan daga kai matar Blood bank taga polisawa sunyi sama gabanta ya shiga faduwa ta shiga tambayan students din wajen ina Nadeera dan azatonta harta dauko folder tadawo zata wuce common room kenen kaman ance ta daga kai taga polisawa guda biyu nawani irin jan Nadeera dakd kuka suna saukowa gashi sunsamata handcuff, salati Fauzy tayi hawaye na gangaro mata tai bakin benen da sauri tana tuttura mutane tace "Nadeera wat happen" kafin ma tai magana polisawan sunyi waje da ita, goge hawayen dake zubo mata tayi da gudu tai common room dinsu jakarta ta bude hanunta har rawa yake taciro wayarta ta kunna contacts ta shiga tafara dubo number yan gidansu, na Ya Muhsin tafara cin karo dashi hakan yasa tai dailing number shi, har yagama ringing ya katse bai dauka ba tamai na biyu ana ukune ya dauka ahankali yace "sis ya kike?" cikin tsananin tashin hankali tace "Ya Muhsin anyi arresting Nadeera" takarashe maganan muryanta na rawa sosai kuka na neman kufce mata "what! Mene?" Yafada yana mikewa daga kan kujeran office dinshi, gyadamai kai tayi kaman yana gabanta, cikin kuka tace "eh anyi arresting dinta yanzunan polisawan suka wuce da ita, i don't know what happen amma har handcuff sun samata a hannu" katse kiran yayi yadau car key dinshi dake kan table yafita daga office din yana gyara zaman tie din wuyanshi, lift yashiga ya kaishi kasa ya fita yay parking space da sauri ya shiga mota yaja yafita daga building din, tafiyan dabazai wuce na 15 minutes ba yakaishi police station din dayake kyautata zaton nan aka kaita danshine wanda yake close to hospital dinsu, parking yayi yafito yana gyara zaman black suit din jikinshi daya kara fito da kyanshi da kamaninshi da Mum, shiga police station din yayi gabaki daya ranshi abace, police din dake gaban kanta yasama yace "anan aka kulle Nadeera Naseer?" "bari na duba yallabai" bude book din gabanshi yayi yana dubawa kafin ya dago yace "eh nanne amma inkanaso ka ganta saikabi ta hanun Inspecta Aliyu Alkali, bari namai magana" da sauri ya juya yay hanyar office din da aka rubuta inspector ajiki, gabaki daya boiling yake yana girgiza key motar hanunshi yanadan bubbuga kafa akasa, ko minti biyu ba'ayi ba police din yadawo yace "you can go in yallabai" sa kai yayi ya shiga ciki bude kofan office din yayi ya shiga office din yakarasa gaban table din yana kallon Inspecta Aliyu da shima kallon Muhsin din yake, batare daya zauna ba yaciro ID card dinshi ya nunamai yace "Barrister Muhsin Naseer, Am Nadeera's Lawyer and brother as well, on what charges kai arresting sister na? And as her lawyer i demand to see her" gyara zama yayi Inpecta yayi yana kallonshi, ajiye pen din hanunshi yayi kan table yahade hannayen shi yace "munyi arresting dinta sabida tai injecting patient which happen to be the minister of finance dayay hatsari kwanakin baya yasamu bugewa akai da deadly substance, ur sister ka kira ta ko? Ko client dinka nema whatever dai try to intentionally murder a patient daga aikenta zuwa dauko folder, dazaran mun soma interrogating dinta saita dinga mana suman pretense" wani irin kallo Muhsin yamai kafin yace "inaso na ganta nace" "sure" Aliyu Yafada tareda mikewa yadau hulan polisawan shi dake kan kujera ya kafa akai yadau kulkin shi yana wani irin bubbuga wa a hanunshi ya zagayo ya kalli Muhsin yace "follow me" fita yay daga office din Ya Muhsin biye dashi, wani lungu sukabi da cells daban daban da aka kukkulle mutane aciki suke, agaban wani cell ya tsaya ya zare uban keys din daya makala jikin wandonshi ya ciro daya yabude makullin cell din dashi yabude kofan, dakine dababu komi aciki sai simenti saikuma dan dakali haka dawani wash hand basin dayay baki dake gefe, tana zaune akasa ta jingina da bango ta cusa kanta acinya tana kuka farin kayanta duk sunyi stain din datti.

Da hannu ya nunamai cikin cell din yace "gatanan" hakan yasa Ya Muhsin yatako zuwa wajen ya tsaya ajikin kofan yana kallonta sosai heart dinshi yay breaking, ahankali yace "Nadeera" dago fuskarta da hawaye yagama wanke wa tayi jin muryan Ya Muhsin ta kalli Yayan nata idanunta tsabagen kuka har kumbura sukayi wani irin tashi tayi jiri na dibanta tayi kan Ya Muhsin da gudu, fadawa jikinshi tayi tafashe dawani irin kuka mai kara tana shesheka, patting bayanta yayi yace "is okay, stop crying" dago kanta yayi jin yanda jikinta yay zafi sosai yana kallon fuskarta ya tura hannu a aljihun shi yaciro handky, share mata fuskarta tass yayi yace "stop crying, tell me what exactly happen?" rirrikeshi tayi tana nishi tsabagen yanda kuka yaci karfinta tana kokarin magana heart dinta na racing ta kasa ita tsabagen yanda zuciyarta ke gudu kaman zai fito ta baki, tunda take bata taba shiga irin tashin hankalin nan arayuwanta ba ita a police station no, agabanta aka karya mutane biyu dazu, kokarin yima Ya Muhsin bayani take takara tafiya luuu zata zube akasa da sauri ya tarota jikinshi yana kiran sunanta "Nadeera, Nadeera" shiga cell din yayi sosai ya zauna kan dakalin tana jikinshi tapping fuskarta yayi adan rude yace "Nadeera, Hey, Princess" "ahap kaga abinda take tamana kenan tunda muka kawota, dama idan criminal yay committing act aka kamashi he always come up with stuff like this dan mu tausaya musu mu..." "will u shut d fuck up and get me water bakaga ta sumaba ne?" Ya Muhsin yay maganan angrily, wani irin kallo Inspecta yamai yace "suman pretense ba, zama ta farfado ne bata bukatan ruwa" wani irin mugun bacin rai ne ya dira a zuciyan Ya Muhsin ya kalli Inspecta dayakeji kaman ya shake shi yace "am gonna sue you for this, i will sue you for breaching human rights, tanada right tai accessing health care and medication, she's not doing well and u people ignore that calling it a pretense" dan sosa kai inspecta yayi ganin yanda Ya Muhsin is serious kuma yasan gaskiya ne duk abinda yace, dan sassauta murya yayi yace "to ai naga she's a nurse ne she can help her self?" wani kallo Ya Muhsin yamai hakan yasa yace "fine am sending water for her now" yajuya yabar wajen hakan yasa Ya Muhsin yasake tapping kumatun ta yace "princess open your eyes, Nadeera" daura kanta yayi akan kafarshi ya tattare karamin hijabin ta dasuka gama jikawa da ruwa, cirewa yayi hakan ya bayyanar da kananun kalabanta datai parking ya shiga pipitata da hijabin daidai nan wata police woman ta shigo da bottle water ta bashi da sauri ya karba ya bude ya debo ruwan kadan a hannu ya yayyafa mata a fuska hakan yasa ta bude ido dasukai ja ahankali tana kallonshi asanyaye tana sauke ajiyan zuciya, murmushi yamata yace "hey karki kara suma am here, karki karajin tsoro" handky yasa ya goge mata fuskar tass ya dagata, fashe mai da kuka tayi tana rikemai hannu tana kallon kofan cell din, kankameshi tayi sosai tafashe da kuka  tana kallon kofa tace "Ya Muhsin dan Allah karka tafi kabarni wlh karya mutane sukeyi, agabana suka karya ma wani hannu, wani kuma kafa" takara she maganan tana wani irin nishi zata sake suman hakan yasa yace "Nadeera look" bottle water ya kafa mata abaki dan yanda lips dinta suka bushe shows she's dehydrated da kyar tasha ruwan sanan ya ijiye yasa kanta akan kafadarshi yana shafa kanta hakan yasa tasomajin natsuwa sunfi 2min ahaka sanan ya saketa ya kamo habarta yace "fadamin maiya faru no more cry babu abinda zasu miki am here" gyadamai kai tayi kafin ta shiga bashi labarin komi. "Ya Muhsin  BOYAYYEN MUTUN dinan ne, i have nothing to do with all wat they're saying wlh" "is okay tashi muje" dagata yayi yadau hijabin ta yasaka mata ya kamo hanunta yarike ganin yanda kafafunta ke rawa suka tafi office din inspecta, kafesu da ido Inspector Aliyu yayi harsuka karaso gaban table din ya zaunar da ita akan kujeran gefenshi, kallonta yayi yace "tell him wat you saw" gyadamai kai tayi tana kokarin hana kanta hawayen dake shirin zubowa ya juyo ta kalli Inspecta dake kallonta tafada mai duka abinda yafaru, murmushi yamusu yace "to tayaya BOYAYYEN MUTUN din dakike cewa yawuce 2 security dake bakin passage din yaje dakin? And how did he get out batare da kowa ya ganshi ba? Koshi aljani ne?" hawaye ta share tace "wlh am saying d truth ba karya nakeyiba" ganin yanda takeyi yasa Ya Muhsin yace "since the patient is still alive inaso nai bailing dinta" hulan kanshi yacire yace "okay fine amma with the condition duk lokacin da muka bukace ta zaka bayyanata, anytime her presence is required she will appear" jiyayi kaman ya buge bakin dan iskan inspecta, cije lips yayi yace "fine!" bail documents yatashi ya dauko yabashi yace "sign" byro yaciro Nadeera na binshi da kallo yay signing sanan ya mikamai takardan mikewa yayi ya dagata yarike hannunta sukai kofa. "bye queen of suma" wani irin kallo Ya Muhsin yamai itako ko juyowa batayi ba hakan yasa Inspecta yay dariya yace "Yayan mu zaka bani ai ko dan gaskiya ina ciki" wanan kara juyowa Muhsin yayi completely yana rike da hanunta ya kalleshi nakusan 2min fuskarshi babu alamun wasa yace "stay within ur limit" yaja hanunta tareda bude kofan suka fice a kanta suka hadu da Abba da Ya Ahmad dake tsaye suna jiran Muhsin dan police din wajen yace musu lawyer ta yariga yazo hakan yasa suka gane Fauziya ta kira Muhsin kenan shima, kafinma su karaso Abba da Ya Ahmad sukai wurinsu hankali tashe suna kallon yanda Nadeera tadawo mara lpy mara lpy, fadawa jikin Abba tayi ta fashe dawani kukan, Ahmad ya kalleta sanan Ya kalli Ya Muhsin yace "what happen bro Fauziya ce dukta kiramu tace anyi arresting dinta" yatsine fuska yayi yana kokarin ciro phone dinshi daga aljihu yace "is a long story muje gida kawai, Abba mutafi" "kagama komine?" Abba yay maganan yana share mata fuska tareda rike mata hannu, ahankali yace "eh nagama kuwuce da ita gida am going to the hospital now" fita duk sukayi atare Abba da ita suka shiga bayan motar Ya Ahmad ya Ahmad kuma ya zauna a mazaunin driver shikuma Ya Muhsin yay wurin motarshi ya shige yaja yay dan zuwa hospital dinsu.

         

         🕳🕳🕳🕳🕳


 *BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳 





*Maman Abd Shakur*


                   7⃣


Wuraren shida na yamma yatashi awahale sai atishawa yake, addu'an tashi daga bacci yayi kafin ahankali ya sauko daga gadon yana atishawa juyawa yayi ya kalli ac yaga ko akunne ne amma akashe hakan yasa yajuya ya bude kofan bathroom ya shiga, wani irin hadadden babban bathroom ne mai hade da closet an raba wajen part biyu bangaren dama wani irin hadadden closet ne komi na wajen blue, ga kaya kala kala dake jikin hanga ga kuma yar stool a tsakiyar wajen sai bangaren haggun kuma koface wacce bayi ke ciki bude kofan yayi ya shiga.


Yay kusan 15 minutes kafin yafito daga bathroom din sanye dawani maroon hoodie da aka rubuta gifted agaban daya daura hulanta akai sai dogon bakin wando da bakin safa akafanshi sai uban kamshi yake, jinginar da kanshi yay ajikin bangon dakin kafin ya dago kai ya dunkule hannu ya daki bangon dakin da karfin bala'i yana tsaki ganin hoton fuskar Nadeera yakara flashing aranshi, dadduma ya shimfida yay sallan la'asar koda ya idar akan dadduman ya zauna ya daura kanshi akan gwuiwanshi, tsaki yaja yace "damn it" fuskar mace bai taba tsayamai arai kaman na yarinyar nanba but why?! Kiran sallan dayaji daga masallacin gidansu yasa ya mike tsaye, slippers ya zira da sauri yana atishawa yana hamdala yabude kofa yafita daga dakin, sauka yayi yafice yay masallaci danyin sallan magrib. Ko amasallacin magrib da isha'i aka hada sabida hadarin daya hadu sosai yana idar da azkar ya mike yafice daga masallacin kafin su Abdallah su rikeshi da magana dan ko kadan bayaji magana, stairs yahau ya bude kofa ya shiga dakinshi mayar da kofan yayi ya rufe harda saka key ya jingina da kofar yana sauke ajiyan zuciya, atishawa yayi yay hamdala kafin ahankali ya daura hannunshi kan heart dinshi da duk single beat remains him of her in his arms, ahankali ya daga kai ya kalli plain white chiffon curtains din dake jikin babban window dakinshi dake kadawa sosai sakamakon iskan da  akeyi na shirin ruwa, garin yay duhu sosai kaman irin tsakar dare dinan sabida hadari sai walkiya sama take, ahankali yatashi daga jikin kofan yafara tafiya kaman kwai yafashe mai aciki yay wurin window ya tsaya ahankali ya mika hannunshi ya shafa labule slowly kafin yakai dayan hanunshi yasa duka hannayen shi ya raba curtains din kowanne yatafi bangare daya hakan ya bayyana window daya dan budu kadan, hannu yatura ya bude window duka waaa, yadaga kai yana kallon sama, bai damu da ko sauro ko wasu kwarin su shigo mai dakiba, shiru yayi yana kallon sama iska da kamshin kasa dana trees yawani irin blowing suna ratsa duka jikinshi suna karasashi jin wani iri da baitaba jin kanshi aciki ba, ahankali ya mika hanunshi ya fitar dashi waje ta window yana feeling yanda iska ke dukan hannu dan yayyafin da ake na zuba akan hannun, hanun ya kafe da ido jikinshi namai wani iri ahankali yace "what is happening to me?". 





***


Gida suka wuce suna shiga har dakinta Abba ya kaita yace "jekiyo wanka ki chanza kayan nan kici abinci zai aika Ahmad ya siyo miki magani karki damu everything will be fine" gyadama Abba kai tayi ta wuce bayi tana atishawa  tanajin wani irin sanyi ajikinta hakan yasa ta shiga bayi da sauri, wanka tayo da ruwan zafi ta dauro alwala kanta nawani irin ciwo tafito, gaban wardrobe dinta taje tajawo wani dogon riganta baki ta zira ta saka hijabi tahau kan dadduma da kyar tai sallan la'asar dan sosai kanta ke mata ciwo gashi sanyi takeji sosai tana idarwa tacire hajabin tafada gado ta lullube da bargo tana godema Allah da ya tsareta yau bata mutu ba da wanan BOYAYYEN MUTUN dinan fa ya harbe ta, atishawa tafarayi tayi sunkai biyar ajere hakan yasa takara jan banrgo ta dukunkune ahaka bacci yay gaba da ita koda Abba ya shigo dan kiranta taci abinci bacci yaga tanayi hakan yasa ya kashe mata wuta yafita da Ya Ahmad sukaci karo shima zaizo dubata hakan yasa yace "tai bacci son" gyada kai yayi yajuya yay falo shikuma Abba ya wuce dakinshi dake nan corridor zama yay akan daya daga cikin kujerun falon ya zauna wayanshi yaciro daga aljihu number dayay saving da Sweetheart yaciro yay dailing har yagama ringing ba'a dagaba, nabiyu ma haka ana uku ne aka dauka daga ta chan bangaren Mum tai magana ahankali tace "Alhajina please ina meeting da some investors ne, i will call you back i promise Alhajina" ta katse wayar dip, wayar Abba yacire daga kunenshi yabi wayan da kallo yanajin wani irin haushi a ranshi, ajiye wayar yayi ya gyara zama yana kallon news, saida aka kira magrib sanan yatashi ya shiga bayi dakenan falon shi ya dauro alwala ya chanza kayan jikinshi zuwa jallabiya brown sanan ya fito, dakinta yafara shiga har lokacin bacci take tadata yayi ta tashi sanan ya wuce masallaci, da kyar ta lallaba ta shiga bayi alwala ta dauro ta fito tasaka hijabi tai magrib rashin karfin datake dashi yasa bata iya karanta Al Qur'ani yauba, tashi tayi ta bude kofa tafito tayi falo kitchen ta shiga ahankali ta jona ruwa a heater kettle yana tafasa ta hada tea mai kauri ta dawo dining ta zauna tana juya spoon a cup din tana kallon tea, wani irin kewan Mum takeyi bana wasaba sokawai take ta rungume Mum taji dumin mahaifiyar ta kotaji natsuwar datake nema, ahankali ta cire spoon din ta ijiye ta dau cup din takai baki tafara sha sanan ta sauke cup din tana kallon tea dako kadan baya mata dadi, sake kafawa abaki tayi ta kwalkwale sanan tadau spoon din tasaka acikin cup din tamike ahankali ta shiga kitchen din tsayawa tayi awajen tap din tana dauraye kofin tana kallon window kitchen din yanda gari yay duhu sosai sakamakon hadarin daya hadu sai walkiya ake, wani irin abu taji yana fizgar ta hakan yasa ta ijiye kofin ahankali tai wajen kofan dazai sadata da backyard tabude wani irin iska ne ya hurata hakan yasa tadan lumshe ido kafin ahankali ta budesu, kallon sama tayi yanda ko ina yay bakinkirin hazo sai tafiya yake wani irin iska mai dadi dake kamshin kasa na shiga hancinta, sosai take kallon sama jikinta nawani iri, lumshe ido tayi sakamakon yayyafin da aka fara wani iska dayazo ne ya feso da yayyafin akan fuskarta runtse ido tayi sosai kafin ta bude idon ahankali tana kallon sama tace "maisa nakeji kaman wani abu zai faru da rayuwata? Why do I feel as if something is about to happen? Ya Allah please protect me, am very very scared of him, ko rufe ido nayi saina ganshi, i can't get his face out of my head, Ya Allah am afraid of this mask man, ya Allah ka kareni ka tsareni" jinkinta ta rungume yayyafin na feso mata tana kallon saman da wanan karan yay duhu sosai, tai nisa acikin tunani, hannu taji akan kafadarta hakan yasa tasaki wani irin ihu tajuyo afirgice Ya Muhsin tagani tsaye abayanta yana mata wani irin kallo yace "Ke mehaka wai mekikeyi anan bakiga ana yayyafi bane jibi yanda ruwa ya jikaki" yanda ta kwalalo ido tana kallonshi fuskan shi na rikadan mata zuwa fuskan boyayyen mutum, runtse ido tayi da sauri ta kankame jikinta breath dinta na neman daukewa, jijiga kafadunta yayi yace "Nadeera" ahankali ta bude ido ta kalleshi ta lankwasa kai ahankali tace "Na'am" matsar da ita gefe yayi ya kullo kofar kitchen din sanan yajuyo ya kalleta yace "are you okay? Me matsalar ki?" girgixa kai tayi hawaye na taruwa a idonta ahankali tace "am just missing Mum" "don't worry takusa dawowa, Ahmad yakai miki magani daki jeki sha" gyadamai kai tayi tabi gefenshi tafice daga kitchen din da sauri, bin kofar databi yayi da kallo kafin ya bude fridge yadau cold maltina yafita daga kitchen din yay dakin Abba.


           🕳🕳🕳🕳🕳


*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳 




*Maman Abd Shakur*


              8⃣ - 9⃣


 Sallama yayi Abba yabashi izinin shigowa hakan yasa ya shiga yana shan malt din dake hanunshi ya maida kofar yarufe yakaraso nan kusa da Abba a kasan carpet ya zauna yace "sannu da hutawa Abba" alamu Abba yamai dakai na yauwa dan ranshi abace yake har yanzu Mum bata sake kiraba, ajiye malt din hanunshi gefe yayi yace "Abba I've been calling Mum yafi sau uku she's not answering, gaskiya Abba tadawo this girl need her mana, she looks lonely gatanan duk kalan tausayi tausayi, yanda zatai feeling taji tamanta da matsalolinta a jikin Mum bahaka zataji a wurin muba, please Abba Mum should come back kace tadawo."  "and kana tunanin bance mata tadawon bane?" Abba yay maganan yana raising ma Ya Muhsin voice ranshi abace, yanda Ya Muhsin ya tsaya kallonshi da mamaki ne dan da wuya kaga Abba yay fushi hakan yasa ya dafa kanshi nayan sakannni kafin ya shafa fuskarshi ya sassauta muryanshi yace "Muhsin lemme advice akan wani abu, inhar lokacin auren ka yatashi karka sake ka yarda da any conditions da wacce zaka aura zata kawoma na zata dinga tafiye tafiye tana business, Mum dinku ko hmm" sai kuma yay shiru kawai batare daya kara wata maganan ba, ganin yanda Abba is so pained ne yasa shima yaji ranshi dukya baci, haba mana Mum kullum tana wanan garin tana wanchan garin sabida Abba na sonta and he's too soft towards her saisa take abinda taga dama, maganan Abba ne ya katse mai tunani yace "kaga Son i have meeting daya kamata naje, gobe ne meeting din a japan amma dole nafasa tafiyan zamu barkune ba baba ba Mama?" girgixa mai kai Muhsin yayi yace "kayakuri Abba" "is okay, i know what to do, yaya kukayi da kaje asibitin?" yatsine fuskarshi yayi yace "bansami HOD dinsu ba, so i will be going their tommorow i need her permission ne sabida nai gaining access to their CCTV footage, dudda nasan thousands of people suna shiga da fita daga asibiti daily but i want to take my time and watch it, dan inhar Nadeera tace taga boyayyen mutum taganshi ne, inhar am able to see him that shows that she's innocent kaga koda wani abu eventually happen to d patient baza ai holding dinta responsible ba in anyway" gyadakai Abba yayi alamun gamsuwa da maganan da Ya Muhsin yayi, ahankali yace "to ubangiji Allah ya fitar da ita, ya maganar mu Son? Sabida banason takura muku saisa ka banzantar da ita ko? Wlh fa zan maka auren nan babu abinda ya shafan koma wacece saidai nahada ka da ita" lumshe ido yayi ahankali yace "my heart, soul, system and my nerves only belong to her Abba" "mekace banajinka"  bude ido yayi ya kalli Abba yana murmushi yace "Abba in sha Allah very soon zan fito da mata, ka karamin lokacin kadan" gyadakai Abba yayi yace "is okay take your time amma banason ka wuce dis year kaga kana 29 yanzu at least by 30 ko yaron kirki?" maltinan shi ya dauka yasha sanan yace "yes Abbana" zama ya gyara suna kallon news din tare, ba'a wani dadeba Ya Ahmad ma yashigo suna hira kasa kasa suna labarai sai wuraren eleven na dare suka baro dakin Abba koda zasu tafi su kwanta saida suka bude kofar dakinta amma hartai bacci ta lulluba da bargo, hakan yasa suka kashe mata wutan dakin suka rufo kofan sukai part dinsu.



 Da Asuba Abba ya shigo yatada ta saida ya tabbatar ta tashi sanan ya fice, saukowa tai daga kan gadon ahankali ta shiga bayi, bata wani jimaba ta fito daure da alwala, rakatanil fajiri tafara yi, sanan tai sallan asuba tana gamawa tai azkar sanan tajawo Al Qur'ani tafara karatu da qira'anta mai dadin gaske saida gari yasoma haske ta rufe Qur'anin ta ijiye ta linke dadduma ta ijiye sanan ta wuce kitchen ruwan tea tadafa takai shashin su Ya Ahmad babu ma kowa falon alamun basu dawoba hakan yasa ta wuce part dinsu tray ta dauka takai part din Abba, sanan tafito tai dakinta tattare dakin tayi sanan ta wuce ta shiga wanka bata wani dadeba tafito daure da pink towel gaban wardrobe taje ta dauko wasu gogaggun uniform dinta ta shirya tsaf, gaban mirror ta tsaya tadan shafa hoda tasaka kwalli bakaramin kyau tayiba dudda idanunta da dan ragowan kumburin jiya na kuka, addu'a tayi Allah yasa kar amata komi a practical yau, ajiye hijabin tayi akan gado ta zira silifas ta fita, kitchen taje tahada tea tai soya egg tafito dining ta zauna tana ci, Ya Muhsin ne ya shigo sanye da black suit sai kamshi yake, kallo daya yamata ya dauke kai hadiye egg din bakinta tayi tace "ina kwana Yaya" corridor yayi dan zuwa ciki ya gaida Abba batare daya kalleta ba yace "kin tashi lpy", agurguje ta shanye tea tadau komi takai kitchen sanan tafito tai corridorn itama ta shiga dakinta, black cover shoe dinta ta dauko ta saka sanan tadau hijabin tasaka shima, tadau jakarta ta goya ta rike hadadden after dress dinta a hannu tafita daga dakin sai kamshin turaren ta twilly takeyi tafice tai dakin Abba sallama tayi ta shiga Abba da Ya Muhsin ke zaune kusa dashi suna wani abu da system ta kalla tace "good morning Abba" "morning princess, zakije anya ba matsala kuwa?" yay maganan yana kallon fuskar Ya Muhsin, jingina yay da jikin kujeran yace "no taje Abba anjima i will go to the hospital anjima" gyada kai Abba yayi yace "okay to shikenan, Allah bada sa'a" Ameen tace tana murmushi yaciro dubu uku ya mikamata karba tayi tace "thank you Abbana bye, bye Ya Muhsin" batare daya dago kai daga abinda yakeyiba yace "bye" fita tayi da sauri ta wuce waje da Ya Ahmad sukaci karo kunenta ya rike ta hijabi yace "ke kin gaisheni dis morning" kaman zatai kuka tace "tona shigo side dinku lokacin baku dawo daga mosque ba, good morning ya Ahmad" "morning princess kinsan wani abu?" yay maganan yana mika mata red necktie din dake hanunshi, karba tayi ta ijiye after dress dinta akan kujera tace "saika fada" tai magana tana dage kafa dan ta sakamai necktie din dan yafita tsawo, duko da kanshi yayi hakan yasa ta hau dauramai yace "tommorow ki shirya zamuje amusement park, zaki rakani tadi wurin My Deejay, a park din zamu hadu" dan dariya tayi saikuma ta harareshi tace "wlh in nine Khadeeja bazan bari kana cemin My Deejay ba chabdi" tai maganan daidai tagama dauramai tie din, hakan yasa ya dungure mata kai yace "sunanta dai yafi naki dadi black belly" "wlh karyane ni white belly ce, kuma ni kabani kudin break" hararan ta yayi yana son ya wuce yace "sabida kina tayani zuwa banki muna aikin tareko" hanunshi tarike tai kaman zatai kuka tace "ai wlh saika bani, accountant kun cika mako, naira daya dazaku bama mutum kun gwammace kuyi tunanin yanda zaku juyata ta koma miliyan, wlh saika  bani ni" tai maganan harda bubbuga kafa akasa, tsaki yayi ya ciro wallet dinshi daga aljihu yabude gayan dubu daidai sai ya zaro wata naira dari biyu sabuwa ya mika mata yace "gashi beggy beggy" turo baki tayi dake kara mata kyau tace "eh naji dai inaso" sakin shi tayi ta mika hannu zata karbi kudin ya daga hanun sama, bin hanun tayi da kallo hakan yasa tai tsalle zata karba yakara dage hannun sama sosai, buga kafa tai akasa tace "kaga kabani kudina" "kai kajimin yarinya kudinki ko kudina? Oya gashinan ai yi tsalle ki karba, ai duk beggy beggy haka ake musu" hararan hanunshi tayi tasake yin tsalle zata chapko kudin yay dage kudin yay sama sosai juyawa tayi tadau after dress dinta kaman zatai kuka tace "banaso" tai hanyar fita da sauri yariketa yana dariya sosai yace "haba emmatan Mum, oya gashi" make kafada tayi taki juyowa tace "banaso" "yakuri to ga dubu daya" da sauri ta juyo tana murmushi, dubu dayan ya ciro daga wallet ya mika mata da sauri ta fizge dan azatonta zai kara kaiwa sama ne dariya yayi sosai yace "beggy beggy gashinan dai kinyi latti" dariya tayi tajuya tafita daga dakin da gudu ta shiga mota Adamu yaja suka tafi.




Suna kaiwa hospital din tafito ta wuce ciki da sauri dan tai latti, sosai gabanta ya fadi tunawa da jiya, ahankali ta daga kafa ta shiga ciki kaman wacce kwai yafashewa a ciki sai kallonta ake bata damuba tai kaman bata gansu ba, office din dasuke signing in tawuce, registrar dake zaune a wurin tace "sai yanzu kike zuwa" ahankali tace "am sorry Ma" attendance book din tabata hakan yasa ta karba tabude taje wajen sunanta tai signing karba matan tayi tana dubawa tace "okay kece Nadeera Naseer kenen?" gyadakai tayi tace "eh nice" "alright kije office din HOD tana nemanki, tace inkinzo ace kije" gyadakai tayi tajuya tafice kirjinta na bugawa sosai, students da medical personnel dake kaikawo sai kallonta suke dauke kai tayi tana tafiya hartakai office din, knocking  office din HOD tayi aka bata iziznin shiga ta shiga, hadadden office ne dayaji komi, ga wasu uban award data cika gaban table dinta dasu,glasses din idonta ta gyara ta nunama ta kujera batare datai magana ba hakan yasa ta zauna, gama rubuce rubucenn datakeyi tayi ta matsar dasu gefe sanan ta fuskanci Nadeera da kirjinta ke bugawa sosai tace "Nadeera dudda tun jiya muka samu labarin da anyi bailing dinki but what am about to say must shock you" gyada kai tayi idanunta na farfar sabida hawayen dasuke shirin yi, dan bubbuga table din tayi da yatsun sanan tace "for now Nadeera you've been suspended till further notice" adan tsorace ta kalli HOD dan bata zaci irin punishment din daza'a bata kenan ba, tasan definitely za'a mata punishment and she came prepared but bata zaci suspending dinta za'ayi ba, bakinta har rawa yake sabida kuka dake neman kufce mata tace "a..am am sorry Ma please don't suspend me, i wasn't the one that injected that patient I've explained everything to the police yesterday please don't suspend me, wanan shine last practical dina daga shi sai 2nd semester which is my final semester, dan Allah dont suspend me Ma, please please" ta karshe maganan tana kuka, ajiyan zuciya HOD ta sauke tace "hakane the police man explained everything and yes za'ayi investigating case din further, but there's nothing i can do to help you my dear, order dinan daga sama yake ba daga niba, we have to set an example our reputation is at stake here, we will not allow or tolerate any negligence act dat will temper with patients that are under our supervision, our care, we are care givers tayaya zamuyi accepting wanan misconduct din? So my dear am sorry there's nothing i can do you, for now you've been suspended leave my office am going out" tai maganan tana nuna mata kofa, sosai take kuka da kyar ta mike tsaye tafice daga office din, ko takan neman fauzy batabi ba tawuce tafita tai gate din hospital din da sauri tana kuka, zama tayi akan wani dakali dake gefe taci kukanta sosai, gashi bata zuwa da waya balle takira su Abba tafada musu, da kyar ta lallashi kanta ta share hawayen ta, murmushi tayi tana goge kwallan dake zubowa tace "no Nadeera, no Nadeera don't cry" murmushi tayi irin murmushin nan mai ciwo tana girgixa kai hawaye na rolling tace "am..am not gonna cry, but this is unfair, wanan shine 3rd year danake tare dasu every semester saimunyi practical a hospital dinan basu sanni bane basusan mezan iya bane, why why why" da sauri ta goge hawayen daya zubo tace "no don't cry Nadeera lallashi kanki dama ance sai aski yazo gaban goshi yafi zafi sai yanzu dana kusa karake school dinne zasuyi suspending dina that's not fair now haaa" tafashe da wani kukan, after dress dinta tasa ta share fuskarta tana kuka da kyar tai shiru tana taking deep breath tace "today is a good day Mum zata dawo so i should be happy, be Happy Nadeera and chill, wanan is one phase of life that i must face, koma wanene dat set me up shida Allah, shida Allah" tai maganan tana goge kwalla da hanunta tana fifita fuskarta da hannu tana girgixa kai tace "i will not cry, i will not cry, chill okay, school of nursing ba shine karshen rayuwa ba, smile princess, smile" murmushi tayi saikuma ta mike ta cire jakarta ta ijiye kan dakalin after dress din tasaka ta goya jakan akai sanan tafara tafiya yan keke napep sai mata magana suke ko tafiya ne amma ta sharesu idanunta sunyi jajir hawaye ya ciccika su.



Tafiya ta dinga yi tana mikan titi iska na kadata, dudda gidansu da asibitin da nisa sosai bata damuba, daga kai tayi taga wani babban super market mai suna time & tide super market hakan yasa tai dan murmushi ta wuce ta shiga ciki, ahankali take tafiya a super market din dan bama tasan mezata siyaba kawai ta shigo ne kotadanji sanyi aranta, hakan yasa kawai ta cigaba da tafiya abinta tanabin cleaners din dake mopping tiles din kasan wurin da kallo inda suka ajiye caution sign da aka rubuta careful slippery floor ajiki, murmushi tayi tai bangaren book tana dubawa wani english novel mai suna "the noisy neighbor" ta dauka tana dan budewa ganin yamata yasa ta dauka tabude tana dubawa tana tafiya, zwiiiiiiiii!! taji santsin kasan ya kwasheta hakan yasa tai ihu tana kokarin hana kanta faduwa amma ina daidai lokacin kuma wani guy yataho rike da leda supermarket din dan yariga yabiya kudin abubuwan daya siya zaiyi kofa yafita, fadawa tayi kanshi dudda she tried her best not to hakan yasa shima yatafi zwiiii da ita a jikinshi wani irin ihu yasaki dayama fi nata yay kasa tana kanshi, ihu yayi sosai ledan hanunshi yay gefe ya zube akasa, kaman zaiyi kuka yace "wayyo Allah na kwankwasona Ya Marwan zata karyani" da sauri ta dagashi tana komawa gefenshi adan tsorace, security supermarket din yazo da sauri ya mikamai hannu cike da respect yanason dagashi yace "we are sorry Sir, we apologize for the inconvenience, we had an issue da cleaners dinmu ne saisa yau basuzo dawuri ba" ihu Abdallah yasake yi daga kwancen yace "please leave me dawanan long essay dakake karanto min, i can't feel my kwankwaso, wai wacece ma tafado kaina ne? wash Allah na Ya Marwan Ya Omari, kai duba kagani are you sure kwankwaso na nanan i can't feel it?" bilhakki yake ihun shi ga mutane duk antaru akanshi, ahankali ta mike tsaye tadau book dinta tana gyara zaman jakan bayanta ta tsaya akanshi tareda dan duko da kanta tana dan murmushi da idanunta dahar yanzu basu washeba tace "sorry santsi ne ya kwasheni" wani irin zakin murya daya ratsa mishi tundaga kunne har zuwa kwankwason dayake mai ciwo dayaji yasa ya bude ido ba shiri, murmushi ta sakin mai daya karamata wani irin kyau, lumshe ido yayi yasake budewa ya daurasu akansu, ahankali tace "to katashi nagani if u are fine kokuma akwai abinda zaisa namaka allura ne ko admission" tai maganan tana kara kallonshi, kaman wanda akama magani ya mike tsaye yanadan yatsine fuska yana kakkabe jeans din jikinshi, murmushi tayi tace "bama wani abu bane dazaran kaje gida kawai kai wanka da ruwan zafi zakaji bayan ya mike yadena" yatsine fuska yayi yace "this nurse kin kusa kasheni yau" hannu tamai waving tace "sorry" murmushi yayi yadau ledan shopping dinshi yace "am Abdallah and you?" da sauri ta juya tace "just call me nurse kaman yanda kace" binta yayi da kallo harta wuce, juyowa yayi ya kalli mutanen dake kallonshi ya daure fuska yace "lpy banason sa ido" watsewa sukayi hakan yasa yajuya yafita yana dan dingishi yay wajen parking motoci, bude  kofan gaban wata bakar jeep yayi ya shiga ya zauna ya rufo kofan yana lumshe ido yana cije baki ya wurga ledan dayan kujeran yana nishi. "menene?" aka mai tambaya dawata irin husky voice, ahankali ya juyo da kanshi ya kalli Ya Marwan dake zaune abaya a owners sit yana danne danne a MacBook dake kan cinyarshi, kaman zaiyi kuka yace "Ya Marwan wata nurse ce zata karyamin bayana, d floor was wet so she slipped tafado kaina nima i slipped nafadi akasa na bugu sosai, kuma zafi wayyo Allah na" dan tsaki yayi awahale ya kalli yanda yake shafa bayan yace "sorry, lazy Nigeria youth" "kai dan Allah ya Marwan, dazafi fa" yay maganan a shagwabe, dago kai yayi dan yamai magana daidai lokacin security ya bude mata kofa tafito daga super market din rike da dan leda, ko numfashin kirki bai karayi ba yaji wani irin sanyi na shiga jikinshi, bin inda yake kallo Abdallah yayi da sauri yace "Ya Marwan kaga nurse din data bugenin chan tana fitow..." kasa karasa maganan yayi ganin yanda Marwan ke kallonta yana binta da kallo hartai titi ya juya ta baya yana lekata ta glass din wajejen booth.


          🕳🕳🕳🕳🕳


*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳 




*Maman Abd Shakur*



                 1⃣0⃣


Laptop din dake kan cinyarshi ne yazo zai fadi tsabagen yanda yake juyawa yana kallonta da sauri Abdallah ya mika hannu ya dauke laptop din daga kan cinyarshi yace "Ya Marwan" dan juyowa yayi ya kalleshi kafin yakara juyawa yana kallonta tana tsaye akan titi kana ganinta kasan abin hawa take jira, dan sanyi jikin Abdallah yayi, asanyaye yace "itace yesterday nurse from St. Edward?" ahankali ya juyo ya kalli Abdallah, shima Abdallah kallonshi yake ganin ko alamun zai bashi amsa baiyiba yasa yay dan murmushi yabude kofa ya fita daga motan, kalle kallen kasan wajen ya shiga yi kaman mai neman abu, hango wani kusa yayi akasan nan kusa da motarsu kadan hakan yasa yay wurin da sauri saida yafara daga kai ya kalli titin, ganin har lokacin tana nan kan titi bata sami abin hawaba yasa ya cire takalmin kafar shi ya tsugunna ya juyar da kusan yataka nail din tareda runtse ido dan zafi saida tadan bula kafan sanan yay maza ya janye kafar data fara jini, jini na bulbulowa, zama yay akasan wajen ya kwala ihu. "wayyo Allah nurse, nurse" daidai lokacin ta tare wani keke napep tana shirin shiga bama tajishi ba hankalin ta yay nisa gida tana tunanin hala Mum ta dawo yanzu, nuna mata bayanta mai napep din yayi yace "hajiya bake wancan dayaji ciwo ke kiraba?" ahankali ta juya dan ganin mai kiranta, hakan yasa Abdallah ya nunata da hannu kaman zaiyi kuka yace "nurse nataka wani abu, wayyo Allah am bleeding karna mutu, zoo ki dubani" gyara zama tai a keke napep din ta dauke kai saikuma ta sake kallonshi tace "this is a minor injury kacika raki, kaje kai alluran tetanus a any nearby pharmacy" ta kalli mai napep tace "muje malam" kaman zaiyi kuka ya rike kafan yana kallo yace "Nurse wlh karma kifara kisa nai bleeding to death, kinyi nightingale pladge fa zakuyi best dinku for patients, dan haka my life is in your hands now, kizo ko Allah ya kamaki" murmushi tayi daya kara mata kyau, oh yau Allah yahadata da namiji mai halin Ya Ahmad, dan bazan surutu bala'i, fitowa tayi daga keken tace "malam yi tafiyar ka karna batama lokaci" sanan tajuya, karasowa tayi ahankali inda yake tana kallon kafan nashi. Marwan da gabaki daya ya kafeta da ido any step datai taking har cikin kasakasan ranshi yakeji, namomin jikinshi nawani irin amsawa, blood stream dinshi nawani irin freezing. Tsayawa tai agaban shi tana kallon kafan, ahankali ta sauke jakan bayanta ta tsugunna batare data kalli fuskarshi ba, zage zip din jakar tayi ta fito da yar karaman first aid kit din dake ciki ta ijiye a gefe, handglove tazaro daga kwalinsu tasaka a hannu hakan yasa ya kwalalo ido yace "Nurse tiyata zakimin ne wai? kai!" wlh batasan lokacin data fara dariya ba, hannu tadaura akan fuskarta ta rufe tana dariya sosai dan maganan shi ya mugun bata dariya, ahankali Marwan yay wining down tinted glass din motar kasa kadan danya kalleta da kyau, yanda take dariyan da hannayenta data daura akan fuskarta yakara mata wani irin kyau, wani irin tafiyan butterfly yaji acikin cikinshi hakan yasa ya daura hannunshi akan cikin dayaji kaman ma yana murdawa yana kallonta still. Kasa daina kallonta Abdallah yayi yace "wai bazaki dena dariyan ba sai jinin jikina yakare, jibi yanda jini ke fita daga fine kafana fa" janye hanun tayi daga fuskarta ahankali batare data kalleshi ba ta bude kit din ta ciro spirit ta bude ta kwara mai akan ciwon dake jinin, dan kara yayi yace "auuch, me wanan kikasa min? Gaskiya u are a wicked nurse ba kya petting patient" murmushi tayi batare datace komiba tadau cotton wool tana sharewa tace "kaiko kacika raki, ga surutu kaman yayana Ya Ahmad, inyaji ciwo ko haka yake kaman kai" tai maganan daidai tagama cleaning ciwon tana kokarin cire handglove din hanunta sai kallonta yake, ahankali yace "and I know inda ace my sister na nan she would've been just like you" dago manyan idanunta tayi ta kallai daidai tagama cire handglove din, shima ita yake kallo, daukan kit dinta tayi ta maida cikin jakan tace "make sure kaje an maka tetanus injection, Allah sawake" daukan jakanta tayi ta goya zata juya wani irin sanyi ne ya shiga jikinta sosai hakan yasa ta tsaya chak tareda juyowa ta kalli motar su, da sauri Marwan yay wining glass din up tun kafin ta lura, atishawa tayi tai hamdala, mikewa Abdallah yayi yace "inane asibitin ku anan zanje nai alluran" batare data juyoba tace "St. Edward teaching hospital" tai gaba da sauri tai titi daidai lokacin wani keke napep ya tsaya ta tare ta shiga.



Kakkabe jikinshi yayi yay murmushi yabude kofan motar su ya shiga ya zauna ya rufo ya leko da kanshi ya kalli yayan nashi yana murmushi yace "how was my act?" ahankali yace "kana hauka ko, inba hakaba tayaya zaka taka nail comfortably, wats wrong with you Abdallah" murmushi yayi yana murza key motar yace "because you are in love" "what!" yafada angrily, tada motar yayi yace "Allah Ya Marwan, dudda baka fadamin abinda yafaru jiyaba tace a St. Edward take aiki which was inda mukaje jiya and naga yanda kake kallonta dat wat made me do abinda nayi sabida ka kalleta da kyau, finally kaga wata kanaso, finally you've seen someone, finally kai developing feelings ma someone, finally Ya Marwan zaiyi aure, finally Ya Marwan is in luv" tsaki yayi "something is really wrong with you Abdallah, kai! are you sick upstairs?" yay maganan kaman wani dan daba dinan, tsaki yasake yi ya dau MacBook dinshi yafara danne danne amma bama ya gane komi, sake dago kai yayi ya kalli Abdallah ta madubi yace "karka karamin irin maganan nan, i hate it! am not in luv, i just don't know what is wrong with me, i guess fushi nake kan rashin concluding aikin jiya" murmushi kawai Abdallah yayi yacigaba da tukin shi batare dayace komiba.


            🕳🕳🕳🕳🕳


*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳




*Maman Abd Shakur*



           1⃣1⃣ - 1⃣2⃣




Shi kadai ya dinga jera uban tsaki yafi sau goma, gabaki daya fuskarta yake gani barinma lokacin data daura hannayen ta akan fuskarta tana dariya, tsaki yayi yamaida hankalinshi yacigaba da aikinshi da MacBook yana so ya natsu amma ina ya kasa a screen din MacBook dinma ganinta yayi tanamai murmushi hakan yasa yawani irin jan dogon tsaki yarufe system din da sauri yace "damn it!" sai uban huci yake kaman kumurci yana duddunkule hannu, murmushi Abdallah yayi yacigaba da tukinshi abinshi yace "ari".



Koda takai gida babu kowa duk sun tafi aiki Abba ma bayanan, mai aikinsu ce kawai agidan gaisheta tayi ta wuce daki tai wanka kaya ta chanzo har lokacin tana murmushin rakin Abdallah tafito tai kitchen tana taya yar aikin nasu aiki sukai hadadden girki ma Mum sukai arranging gidan aka share ko ina sai kamshi yake, tafito da kayan wankinta sukai backyard inda washing machine yake ya wanke su ya dauraye ta ciro ta shanya sanan ta dawo dakin lokacin an sakko daga masallacin juma'a hakan yasa tai dakinta taje tai salla, wayarta dake ringing yasa ta mike da sauri ta dauka agaban madubi, Mum data gani yasa tai wani irin tsalle ta zauna akan gado tadau wayar saikuma ta saki kuka tace "Mum tunda kika tafi baki nemeni ba kona kiraki baki dauka why Mum" dan dariya Mum tayi daga ta dayan bangaren tace "sorry my princess, busy nake sosai, meetings nakeyi wlh dawasu investors, apart from hakan ma inaso nasai share wani mutumi a burj al Arab amma sai yanga sukemin wai akwai wasu akasa, yanzu dai how are you? Abban ku told me what happen to you, sorry princess dina Allah ya kara tsaremin ke da protecting dinki kinji" gyadakai tai ahankali tace "Ameen Mum, karfe nawane zaku iso?" "ina princess?" "nan mana Mum, bayau zaki dawoba?" dan dariya Mum tayi tace "haba princess dina ke bakiso Mum dinki ta nemo kudin aurenkine? In aka tashi bikinki namiki biki, biki mai suna biki ba bikiki ba, biki da sai Nigeria da Abuja ta girgiza, kefa nake nemanma kudin nan uhm Apple of my eyes" make kafada tayi a shagwaban ce tace "Mumy ni wlh banaso, please just come back i want to hug you Mum, wlh kullum sainai mafarkin ki" takarashe maganan tana kuka, sosai zuciyar Mum ta karaya hakan yasa tace "kinga ko princess ayanzu haka danake miki magana i don't know yaushe zan dawo ma, cikin kaso goma a abubuwan danazo yi ko kashi uku ban kammalaba, but i promise you, i promise you princess, i will double my effort just for you kadai, dan kawai nagama da wuri nazo nima i miss my baby girl, my one and only baby girl, forget duk brothers dinki are kobo u are d only naira in my life, oya laugh inji" dariya tahau yi hawaye na fita, tana mugun son Mum dinta itace naira rayuwan mum, su Ya Muhsin da Ya Ahmad kobo ne su haha abinda ke kara sata jin dadi kenan, dariyan da Mum taji tanayi yasa ta sauke ajiyar zuciya hankalinta yadan kwanta sosai dan tunda Abba yay fushi yamata text din abinda yasameta dan bata kirasa back ba takasa samin natsuwa, ganin yanzu she's smiling yasa hankalinta ya kwanta sosai, ahankali tace "okay princess i will hang up now akwai inda zani i will try as much as possible nadinga kiranki kullum kinji, no matter how tight my schedules are, I love you" ahankali tace "I love you too Mum saikin dawo" "yauwa yar albarka bye" katse wayar Mum tayi hakan yasa tafada gado tana kukan bakin cikin bazata dawo yauba ahaka bacci yay awon gaba da ita sai wuraren biyar ma ta tashi da sauri ta fada bayi ta dauro alwala tazo tai sallan laa'sar sanaj ta fita ta debi fried rice kadan ta dawo palo rike da plate din ta zauna akan kujera tanaci tana kallon zee world.



Sai da aka kira magrib ta tashi plate din takai kitchen ta wanke ta ijiye sanan ta fito tana yarfe hannu ta wuce tai dakinta alwala ta dauro tasaka hijabi tahau kan dadduma tanacikin salla Abba yatura kofan ya leko ganin tana salla yasa ya wuce dakinshi, alwala yayo shima ya fice dan zuwa masallaci, tana idarwa karatu tayi dan taji fitan Abba tasan kuma sai bayan sallan Isha zasu shigo dukan su, saida aka kira sallan isha sanan ta tashi tayi tana idarwa ta linke dadduma ta cire hijabin, dan kwalin riga da zanin dake jikinta ta dauka ta daura sanan ta fice daga dakin tai falo rike da wayarta, zama tai akan kujera tana kallon film wayarta yay ringing da sauri ta dauka ganin Fauzy ce kafin ma tai magana Fauzy tace "ance wai anyi suspending dinki wlh school dinmu yan iska ne, Allah zai saka miki kinji Nadeera" murmushi tayi tace "bakomi ya  kike yasu Mum da Ameer auta?" ajiyar zuciya ta sauke tace "Alhamdulillah, Ameer sunje masallaci da Abba, mum na dakinta, gobe zanzo kinanan ko?" girgixa kai tayi tace "wlh Ya Ahmad yace zamu fita" "aiko wlh kezaki zo jibin dan kiji rotten tomatoe" dan dariya tayi tace "naji to zanzo ran Sunday, amma bayan la'asar fa" kaman Fauzy zatai kuka tace "please babe tunda safe zakizo da magrib zaki koma bye banison jin komi" ta katse wayar dip hakan yasa taciro wayar daga kunne tanabin wayan da kallo. "lemme see dat phone" da sauri ta daga kai Ya Muhsin ne zaune kan daya daga cikin kujerun falon yana sanye da jallabiya brown, ahankali ta tashi takaimai wayar batare daya karba ba ya watsa mata wani irin mugun kallo yace "dawa kike waya?" ahankali tace "da Fauzy ce, Ya Muhsin dama inaso naje gidansu ran Sunday ne tunda gobe zamu fita da Ya Ahmad" hararanta yayi batare daya karbi wayan datake mikamai ba, dan murmushi tayi tace "naje please?" dauke kanshi yayi yaciro wayarshi daga aljihu yana danne danne kafin yace "fine ran Sunday na saukeki kafin nai tafiya" "ina zaka?" tai maganan kaman zatai kuka tana kallonshi, ahankali yace "Kaduna to attend one conference, will be coming back the next day dasafe" ahankali tajuya batare datace komiba takoma kan kujeran datake kai ta kwanta kaman marainiya bayan ta jefar da wayar kan center table, dago kai yayi ya kalleta yace "common tashi kibani abinci" tashi tayi tai dining din hakan yasa shima yamike yay dining din yaja kujera ya zauna, warmer ta bude ta zuba mai fried rice din a plate da chicken daidai lokacin Abba da Ya Ahmad suka shigo dining din suma suka taho ta zuba musu taje fridge ta dauko pineapple juice din dasuka hada ta zuba musu kafin ta koma gefen Abba ta zauna tai shiru, kallonta Abba yayi yace "bazaki ciba" kaman jira take tafashe da kuka hakan yasa duk suka tsaya dacin abincin suna kallonta, Abba dayafi kowa rudewa yace "wai menene kike kuka eh Princess?" share hawayen tayi da bayan hannu cikin hakin kuka tace "Abba ba Ya Muhsin bane zaiyi tafiya ba, kowa nata tafiya ana barina ni kadai a gidan" kafin Abba yay magana Ya Ahmad yay dariyan zolaya yace "nima tafiya zanyi yarinya sati daya zanyi zanje UBA seminar a lagos mainland" kara rushewa tai da kuka, Abba ya watsama Ahmad dake dariya harara ya dago kanta yana share mata hawayen yace "karki biyema Ahmad wasa yake miki, Muhsin ne kawai zaiyi tafiya kuma ai washegari da safe zai dawo sabida aikin shi, ashe ma anyi suspending dinki a makaranta baki fadamin ba, yanzu dai yayanki yasamu ya fitar dake case din ansamu glimpse of him, dan keyarshi ma aka gani ta CCTV camera kwara daya dake bayan asibitin daya kamashi, hakan kuma ya nuna abinda kika fada gaskiya ne yanxu dai ance bayan sati biyu ki dawo" murmushi tayi sosai ta kalli Ya Muhsin dake cin abinci shi tace "thank you Ya" gyada mata kai yayi Abba kuma yacigaba dacin abincin shi, ana gamawa duk sukai falo ita kuma ta kwashe kwanukan takai kitchen ta wanke ta gyara dining kafin tadawo falon ta zauna gefen Abba tanajin hiran dasuke na labarai, daganan kuma bacci yay awon gaba da ita wuraren shadaya, tadata Abba yayi ta mike ta wuce dakinta, da kyar ta chanza kaya zuwa kayan bacci ta kwanta sai bacci.



Washe gari sai after one suka fita ita da Ya Ahmad, kwalliya sosai taci tasaka blue lace mai dutse din gold, tayafa gold gyale tasaka gold takalmi da karamin mini gold hand bag, tai wani irin shegen kyau dako ya Ahmad saida ya yaba.


Parking yayi awurin paka motocin a park din suka fiffito, atare suka jera har zuwa wani wurin hutawa haka cafe ne da akai bukka ga kujeru da table a hadaddu aciki, order yafara musu na mock tails da chicken wings sanan sukai ciki suka zauna ya ciro waya kiran deejay tace "sun kusa karaso wa" ko 10min ba'a karaba ta kiranshi hakan yasa ya kalli Nadeera datai nisa a chatting da Fauzy yace "ke am coming" murguda mai baki tayi tace "nine ke?" amma harya juya yay gaba abin shi basu wani jimaba yadawo tareda wata kyakywar mace taci bakin hadadden doguwar riga suka shigo wajen tashi Nadeera tayi ta rungumeta tana murmushi tace "Anty barka da zuwa, please zauna nabarki a tsaye" tai maganan tana nuna mata kujera zama Deejay tayi suna hira abinsu suka ma manta da Ya Ahmad daya gama shaka yana hararan Nadeera, nan aka kawo mock tail da chicken wings din daya musu order daukan mock tail dinta tayi ta saka straw aciki tadan zuka sanan ta cire baki ta kalli Deejay tace "natafi nima nazagaye wajen Yayan mu nata hararana to nabaku gurin, asoye amma kar akone" tai maganan tana ma ya Ahmad fari da ido itadai Deejay dariya taketa musu, ficewa tayi daga wurin tana tafiya ahankali abinta tana sipping mock tail dinta tana zagaye gun, ahaka harta fito ta baki bakin hanya inda motoci ke wucewa, ajikin motarsu ta jingina tana facing hanya, hanunta daya rike da mocktail din dayan hanun kuma rike da waya tana daddannawa.


 "p..park d car." yacema Omari dake tuki, gabaki daya hankalin shi nakanta, yanda take tsaye jikin mota tana danna waya dayan hanunta kuma rike da mocktail yasa yaji zuciyar shi na bugu, gangarawa gefen hanya Omari yayi yay parking yajuyo danya kalli wannashi ya tambayay maisa akai parking anan saiyaga hankalin na waje ma, ahankali ya juya danyaga maiyake kallo suda sukeda important work zasuje karbo wasu supplies na operation din gobe dazasuyi, wata kyakywar yarinya yagani tsaye jingine da mota bama yaganin face dinta sosai dan kanta aduke yake tana danna waya yake kallo, juyowa yayi ya kalleshi yace "Ya Marwan zamuyi latti fa, wats up with dat gurl why are you looking at her?" ahankali batare daya juyo ya kalli Omari dakemai magana ba yace "shiiii" hakan yasa Omari bai sake magana ba ya koma kujera ya ciro wayarshi yana dannawa.


Wani irin sanyi ne taji yana shiganta hakan yasa ta dago kai da sauri tana yatsine fuska tareda tura wayartata ajaka, takai hannun tana gyara gyalen jikinta tanadan kankame jikinta sabida sanyin, ahankali Marwan ya mika hanunshi dake cikin safan hannu ya daura akan glass din motar daidai ta saitin inda take ya daura dayan hanunshi kuma akan kirjinshi dake wani irin bugawa. Yatsine fuska tasake yi ganin hakanan she's not comfortable, kara gyara gyalen tayi daya rufe mata hannu sosai sanan ta juya ahankali ta koma ciki, wani irin kallo yake binta dashi yanajin wani iri dabaisan na menene ba harsaida ta bacema ganinshi, ajiyar zuciya ya sauke mai kara dahar saida yasa Omari juyowa yace "kodai jikin ne Ya Marwan" dan gabaki daya jiya da daddare ma basu gane kanshi ba, sosai yadinga zazzabi bayan sun koma gida, dan kome yakeyi ita kawai yake gani ko kadan baida sukuni yarasa gane kanshi, yarinya kaman aljana taki fita daga kanshi, girgixa kai yayi kafin yakarayin wani hucin yace "let's go" kunna motar Omari yayi suka hau titi.



Sai wuraren magrib suka baro park din, saida suka ajiye Deejay akofar gidansu sanan suka taho bayan ya tsaya ahanya yay magrib kafin sukai gidama ankira isha, yana parking yawuce masallaci itakuma tai cikin gida wanka tafara yowa ta shirya cikin simple gown tai salla kafin tacire tasaka kayan bacci tafada gado sai bacci da asuba ma Abba ne ya tadata taje tai salla tai karatu tafito ta hada musu breakfast.


Sai wuraren 12 narana Ya Muhsin ya shigo yace "ki shirya will drop u off kafin na wuce" gyadamai kai tayi ta wuce daki wanka tasake yowa ta shirya cikin doguwar bakar riga mai hade da baby pink color da Mum tasiyo mata daga 🇴🇲 Oman, bakaramin kyau doguwar rigan yamata ba gashi anbishi da stones, gaban madubi taje ta shafa hoda ta shafa man baki akan pink lips dinta sanan tai rolling gyalen rigan baki tadau small mini bag dinta baby pink tasaka baby pink flat shoe sanan tadau wayarta tafito, amota tasami Ya Muhsin hakan yasai tai motan ta bude ta shiga ta rufo, tace "gani Yaya" tada motar yayi batare daya kalleta ba yay horn mai gadi yabude musu suka fita, tafiyar kusan 20 minutes yakaisu anguwan su Fauzy, agaban gidansu yay parking baice mata komiba, hakan yasa ta juyo ta kalleshi kaman zatai kuka tace "Allah kiyaye hanya Yayan mu, please kadawo gobe kaji, byeee" gyada mata kai yayi sanan ya juyo ya kalleta yace "6 Adamu zaizo ya dauke ki so get ready kafin yazo karkisa yay ta jiranki" murmushi tamai tace "to, bye" tamai waving hannu tana murmushi, shima dan murmushi yamata yace "bye" bude kofa tayi ta sauka daga motan tai knocking gate din aka bude mata ta shiga tana ma Ya Muhsin bye, murmushi yayi yatada motar yay reverse yabar anguwan.


Sallama tayi ta shiga falonsu, Mum din Fauzy tagani a falo tanacin fruits kama baki tayi tace "wanake gani yau yar tselen uwan yarinya baki zumunci dake dawanan takadirin yayan naku Muhsin, Ahmad dan albarka shine kadai ke zuwa gaidani" dariya tayi tafada kanta tace "kai Mumy toba ku kuka samu school of nursing ba dukshi ya cinye mana time" "ai school of nursing dinma ya taddaku da halin" tai maganan tana dungure mata keya, dariya Nadeera tayi ashagwabe tace "kai Mumy nidai ina wuni" tai maganan tana karbe bowl din fruits din hanun Mum tana dariya, dariya Mum tayi tace "ai nasan tunda kika shigo bazan shashi ba, oya tashi ki barmin falona yi sama wurin kawarki kafin ta sauko ku kusa kasheni da surutu" dariya tayi ta mike tsaye tace "bari nakirata muzo, Mum ina Ameer catboy din pjmask?" tai maganan tana hawa sama, dariya Mum tayi sosai tace "ai yanzu yace shine Romeo mai robot, yaje hadda saisa na huta sai 2 zai dawo" dariya tayi takarasa sama tanashan fruit din tai dakin fauzy kafa tasa ta buga kofan saida fauzy dake chatting tai ihu sabida tsoro, tsaki taja tace "me haka zakija kirjina yafashe" "ya fashen mana saime yarinya" tai maganan tareda zama akan bayanta, ihu Fauzy tayi ta tureta hakan yasa takoma gefe ta zauna, da sauri fauzy ta taso tana kallon fruits din tace "dan Allah ban fruit dinnan nasha tuntuni fa naroki Mum tahanani" make mata kafada Nadeera tayi tace "chibdi je akwai fruit a kitchen ki dauka ki yanka naki kema" zama kusa da Nadeera tayi tace "please rotten tomatoe wlh kiwiyan yankawa nake" "aiko zakiyi bindi irin mai remote dinan rubabbiya" dariya Fauzy tayi da kyar ta lallabata tabata sanan sukaci abinci sukai salla suka dinga hira.

Shida daidai Adamu yay parking yama gateman magana yakirata hakan yasa gateman zuwa kiranta, gyara fuskanta tayi tadau jakarta ta suka sauko kasa tama Mum sallama daki Mum ta tashi ta shiga ta fito da babban leda ta bata da kyar ta karba fauzy da Ameer suka rakota har mota rungume juna sukayi sanan tabude mota ta shiga tana musu bye suma bye suke mata har suka bar anguwan sukahau kan titi.


Sundanyi tafiya mai nisa da sauri Adamu ya gangara gefen hanya yay maza ya kashe motar ya bude kofa ya fito yazo ta inda take ya tsaya yana kallon tayan wajen, wani irin dogon tsaki yaja hakan yasa tai wining down tace "menene Adamu?" "wlh hajiya tayace tai less sosai bazata kaimu ko inaba, kuma laifinane tun agidafa nagani nace bari na dauko ki na dawo sainakai asa iska" ahankali tace "to yaya kenan zamuyi?" juyawa yayi yana kallon kan titin da machina da motoci ke wucewa babu mutane ma sosai wajen balle focanizer hakan yasa ya juyo yace "bari nahau machine naje nataho damai hura iska babu wani nisa yanzun nan zamu dawo" da sauri tace "toba akwai spare taya a booth ba?" "eh wlh hajiya akwai amma babu abin cire taya a motan ne" adan tsorace tace "to kodai nahau machine natafi ne kaikazo inka gama?" da sauri yace "a'a a'a kindaisan Alhaji bayason hawa machine sabida rawan kansu ko, wani abu yafaru dake ai na shiga uku hajiya, inda da masu keke napep a hanyan nan ma da dakaina zan saki ki tafi dan magriba tayi tama wuce, bari yanzun nan nahau machine naje na daukosu su hura mana iskan yanzun nan zan dawo kinji" ahankali tace "to shikenan" tana nan zaune tana kallonshi yatare machine ya dane, dan ajiyan zuciya ta sauke gabanta na faduwa faduwa dabatasan na meba, ahankali ta bude kofar motan tafito ta maida kofar ta rufe, tadanyo baya tana kallon yanda tayan yay less sosai kafin ta koma ta jingina da motar tai folding hanunta a kirji tana kallon motoci dake wucewa akan titin gakuma wata babbar jeep dake pake agaban motarsu, tana nan tsaye har wurin minti goma, gajiya da tsayuwan tayi ta juya ahankali tareda daura hannu akan handle din kofar baya zata bude ta shiga taji anwani irin fizgota da karfin bala'i, kafin ma ta ankare da wanda ya fizgotan an jata anyi bakar jeep din dake gaban motar su da ita an bude baya an turata sanan aka shiga, lokacin daya ya zauna tareda rufo kofan, ihu tabude baki zatayi hakan yasa yawani irin fizgota da hannu daya ya daura dayan hannunshi dake cikin safan hannu akan bakinta yana wani irin kallonta batare dayako girgiza kaiba, kwalalo ido tayi gabaki daya sakamakon hasken wutan wata mota dake kan titin daya hasko motarsu tasami daman ganin fuskarshi, wani irin racing heart dinta keyi tafara wani irin nishi kaman mai asma.


          🕳🕳🕳🕳🕳


*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳




*Maman Abd Shakur*



           1⃣1⃣ - 1⃣2⃣




Shi kadai ya dinga jera uban tsaki yafi sau goma, gabaki daya fuskarta yake gani barinma lokacin data daura hannayen ta akan fuskarta tana dariya, tsaki yayi yamaida hankalinshi yacigaba da aikinshi da MacBook yana so ya natsu amma ina ya kasa a screen din MacBook dinma ganinta yayi tanamai murmushi hakan yasa yawani irin jan dogon tsaki yarufe system din da sauri yace "damn it!" sai uban huci yake kaman kumurci yana duddunkule hannu, murmushi Abdallah yayi yacigaba da tukinshi abinshi yace "ari".



Koda takai gida babu kowa duk sun tafi aiki Abba ma bayanan, mai aikinsu ce kawai agidan gaisheta tayi ta wuce daki tai wanka kaya ta chanzo har lokacin tana murmushin rakin Abdallah tafito tai kitchen tana taya yar aikin nasu aiki sukai hadadden girki ma Mum sukai arranging gidan aka share ko ina sai kamshi yake, tafito da kayan wankinta sukai backyard inda washing machine yake ya wanke su ya dauraye ta ciro ta shanya sanan ta dawo dakin lokacin an sakko daga masallacin juma'a hakan yasa tai dakinta taje tai salla, wayarta dake ringing yasa ta mike da sauri ta dauka agaban madubi, Mum data gani yasa tai wani irin tsalle ta zauna akan gado tadau wayar saikuma ta saki kuka tace "Mum tunda kika tafi baki nemeni ba kona kiraki baki dauka why Mum" dan dariya Mum tayi daga ta dayan bangaren tace "sorry my princess, busy nake sosai, meetings nakeyi wlh dawasu investors, apart from hakan ma inaso nasai share wani mutumi a burj al Arab amma sai yanga sukemin wai akwai wasu akasa, yanzu dai how are you? Abban ku told me what happen to you, sorry princess dina Allah ya kara tsaremin ke da protecting dinki kinji" gyadakai tai ahankali tace "Ameen Mum, karfe nawane zaku iso?" "ina princess?" "nan mana Mum, bayau zaki dawoba?" dan dariya Mum tayi tace "haba princess dina ke bakiso Mum dinki ta nemo kudin aurenkine? In aka tashi bikinki namiki biki, biki mai suna biki ba bikiki ba, biki da sai Nigeria da Abuja ta girgiza, kefa nake nemanma kudin nan uhm Apple of my eyes" make kafada tayi a shagwaban ce tace "Mumy ni wlh banaso, please just come back i want to hug you Mum, wlh kullum sainai mafarkin ki" takarashe maganan tana kuka, sosai zuciyar Mum ta karaya hakan yasa tace "kinga ko princess ayanzu haka danake miki magana i don't know yaushe zan dawo ma, cikin kaso goma a abubuwan danazo yi ko kashi uku ban kammalaba, but i promise you, i promise you princess, i will double my effort just for you kadai, dan kawai nagama da wuri nazo nima i miss my baby girl, my one and only baby girl, forget duk brothers dinki are kobo u are d only naira in my life, oya laugh inji" dariya tahau yi hawaye na fita, tana mugun son Mum dinta itace naira rayuwan mum, su Ya Muhsin da Ya Ahmad kobo ne su haha abinda ke kara sata jin dadi kenan, dariyan da Mum taji tanayi yasa ta sauke ajiyar zuciya hankalinta yadan kwanta sosai dan tunda Abba yay fushi yamata text din abinda yasameta dan bata kirasa back ba takasa samin natsuwa, ganin yanzu she's smiling yasa hankalinta ya kwanta sosai, ahankali tace "okay princess i will hang up now akwai inda zani i will try as much as possible nadinga kiranki kullum kinji, no matter how tight my schedules are, I love you" ahankali tace "I love you too Mum saikin dawo" "yauwa yar albarka bye" katse wayar Mum tayi hakan yasa tafada gado tana kukan bakin cikin bazata dawo yauba ahaka bacci yay awon gaba da ita sai wuraren biyar ma ta tashi da sauri ta fada bayi ta dauro alwala tazo tai sallan laa'sar sanaj ta fita ta debi fried rice kadan ta dawo palo rike da plate din ta zauna akan kujera tanaci tana kallon zee world.



Sai da aka kira magrib ta tashi plate din takai kitchen ta wanke ta ijiye sanan ta fito tana yarfe hannu ta wuce tai dakinta alwala ta dauro tasaka hijabi tahau kan dadduma tanacikin salla Abba yatura kofan ya leko ganin tana salla yasa ya wuce dakinshi, alwala yayo shima ya fice dan zuwa masallaci, tana idarwa karatu tayi dan taji fitan Abba tasan kuma sai bayan sallan Isha zasu shigo dukan su, saida aka kira sallan isha sanan ta tashi tayi tana idarwa ta linke dadduma ta cire hijabin, dan kwalin riga da zanin dake jikinta ta dauka ta daura sanan ta fice daga dakin tai falo rike da wayarta, zama tai akan kujera tana kallon film wayarta yay ringing da sauri ta dauka ganin Fauzy ce kafin ma tai magana Fauzy tace "ance wai anyi suspending dinki wlh school dinmu yan iska ne, Allah zai saka miki kinji Nadeera" murmushi tayi tace "bakomi ya  kike yasu Mum da Ameer auta?" ajiyar zuciya ta sauke tace "Alhamdulillah, Ameer sunje masallaci da Abba, mum na dakinta, gobe zanzo kinanan ko?" girgixa kai tayi tace "wlh Ya Ahmad yace zamu fita" "aiko wlh kezaki zo jibin dan kiji rotten tomatoe" dan dariya tayi tace "naji to zanzo ran Sunday, amma bayan la'asar fa" kaman Fauzy zatai kuka tace "please babe tunda safe zakizo da magrib zaki koma bye banison jin komi" ta katse wayar dip hakan yasa taciro wayar daga kunne tanabin wayan da kallo. "lemme see dat phone" da sauri ta daga kai Ya Muhsin ne zaune kan daya daga cikin kujerun falon yana sanye da jallabiya brown, ahankali ta tashi takaimai wayar batare daya karba ba ya watsa mata wani irin mugun kallo yace "dawa kike waya?" ahankali tace "da Fauzy ce, Ya Muhsin dama inaso naje gidansu ran Sunday ne tunda gobe zamu fita da Ya Ahmad" hararanta yayi batare daya karbi wayan datake mikamai ba, dan murmushi tayi tace "naje please?" dauke kanshi yayi yaciro wayarshi daga aljihu yana danne danne kafin yace "fine ran Sunday na saukeki kafin nai tafiya" "ina zaka?" tai maganan kaman zatai kuka tana kallonshi, ahankali yace "Kaduna to attend one conference, will be coming back the next day dasafe" ahankali tajuya batare datace komiba takoma kan kujeran datake kai ta kwanta kaman marainiya bayan ta jefar da wayar kan center table, dago kai yayi ya kalleta yace "common tashi kibani abinci" tashi tayi tai dining din hakan yasa shima yamike yay dining din yaja kujera ya zauna, warmer ta bude ta zuba mai fried rice din a plate da chicken daidai lokacin Abba da Ya Ahmad suka shigo dining din suma suka taho ta zuba musu taje fridge ta dauko pineapple juice din dasuka hada ta zuba musu kafin ta koma gefen Abba ta zauna tai shiru, kallonta Abba yayi yace "bazaki ciba" kaman jira take tafashe da kuka hakan yasa duk suka tsaya dacin abincin suna kallonta, Abba dayafi kowa rudewa yace "wai menene kike kuka eh Princess?" share hawayen tayi da bayan hannu cikin hakin kuka tace "Abba ba Ya Muhsin bane zaiyi tafiya ba, kowa nata tafiya ana barina ni kadai a gidan" kafin Abba yay magana Ya Ahmad yay dariyan zolaya yace "nima tafiya zanyi yarinya sati daya zanyi zanje UBA seminar a lagos mainland" kara rushewa tai da kuka, Abba ya watsama Ahmad dake dariya harara ya dago kanta yana share mata hawayen yace "karki biyema Ahmad wasa yake miki, Muhsin ne kawai zaiyi tafiya kuma ai washegari da safe zai dawo sabida aikin shi, ashe ma anyi suspending dinki a makaranta baki fadamin ba, yanzu dai yayanki yasamu ya fitar dake case din ansamu glimpse of him, dan keyarshi ma aka gani ta CCTV camera kwara daya dake bayan asibitin daya kamashi, hakan kuma ya nuna abinda kika fada gaskiya ne yanxu dai ance bayan sati biyu ki dawo" murmushi tayi sosai ta kalli Ya Muhsin dake cin abinci shi tace "thank you Ya" gyada mata kai yayi Abba kuma yacigaba dacin abincin shi, ana gamawa duk sukai falo ita kuma ta kwashe kwanukan takai kitchen ta wanke ta gyara dining kafin tadawo falon ta zauna gefen Abba tanajin hiran dasuke na labarai, daganan kuma bacci yay awon gaba da ita wuraren shadaya, tadata Abba yayi ta mike ta wuce dakinta, da kyar ta chanza kaya zuwa kayan bacci ta kwanta sai bacci.



Washe gari sai after one suka fita ita da Ya Ahmad, kwalliya sosai taci tasaka blue lace mai dutse din gold, tayafa gold gyale tasaka gold takalmi da karamin mini gold hand bag, tai wani irin shegen kyau dako ya Ahmad saida ya yaba.


Parking yayi awurin paka motocin a park din suka fiffito, atare suka jera har zuwa wani wurin hutawa haka cafe ne da akai bukka ga kujeru da table a hadaddu aciki, order yafara musu na mock tails da chicken wings sanan sukai ciki suka zauna ya ciro waya kiran deejay tace "sun kusa karaso wa" ko 10min ba'a karaba ta kiranshi hakan yasa ya kalli Nadeera datai nisa a chatting da Fauzy yace "ke am coming" murguda mai baki tayi tace "nine ke?" amma harya juya yay gaba abin shi basu wani jimaba yadawo tareda wata kyakywar mace taci bakin hadadden doguwar riga suka shigo wajen tashi Nadeera tayi ta rungumeta tana murmushi tace "Anty barka da zuwa, please zauna nabarki a tsaye" tai maganan tana nuna mata kujera zama Deejay tayi suna hira abinsu suka ma manta da Ya Ahmad daya gama shaka yana hararan Nadeera, nan aka kawo mock tail da chicken wings din daya musu order daukan mock tail dinta tayi ta saka straw aciki tadan zuka sanan ta cire baki ta kalli Deejay tace "natafi nima nazagaye wajen Yayan mu nata hararana to nabaku gurin, asoye amma kar akone" tai maganan tana ma ya Ahmad fari da ido itadai Deejay dariya taketa musu, ficewa tayi daga wurin tana tafiya ahankali abinta tana sipping mock tail dinta tana zagaye gun, ahaka harta fito ta baki bakin hanya inda motoci ke wucewa, ajikin motarsu ta jingina tana facing hanya, hanunta daya rike da mocktail din dayan hanun kuma rike da waya tana daddannawa.


 "p..park d car." yacema Omari dake tuki, gabaki daya hankalin shi nakanta, yanda take tsaye jikin mota tana danna waya dayan hanunta kuma rike da mocktail yasa yaji zuciyar shi na bugu, gangarawa gefen hanya Omari yayi yay parking yajuyo danya kalli wannashi ya tambayay maisa akai parking anan saiyaga hankalin na waje ma, ahankali ya juya danyaga maiyake kallo suda sukeda important work zasuje karbo wasu supplies na operation din gobe dazasuyi, wata kyakywar yarinya yagani tsaye jingine da mota bama yaganin face dinta sosai dan kanta aduke yake tana danna waya yake kallo, juyowa yayi ya kalleshi yace "Ya Marwan zamuyi latti fa, wats up with dat gurl why are you looking at her?" ahankali batare daya juyo ya kalli Omari dakemai magana ba yace "shiiii" hakan yasa Omari bai sake magana ba ya koma kujera ya ciro wayarshi yana dannawa.


Wani irin sanyi ne taji yana shiganta hakan yasa ta dago kai da sauri tana yatsine fuska tareda tura wayartata ajaka, takai hannun tana gyara gyalen jikinta tanadan kankame jikinta sabida sanyin, ahankali Marwan ya mika hanunshi dake cikin safan hannu ya daura akan glass din motar daidai ta saitin inda take ya daura dayan hanunshi kuma akan kirjinshi dake wani irin bugawa. Yatsine fuska tasake yi ganin hakanan she's not comfortable, kara gyara gyalen tayi daya rufe mata hannu sosai sanan ta juya ahankali ta koma ciki, wani irin kallo yake binta dashi yanajin wani iri dabaisan na menene ba harsaida ta bacema ganinshi, ajiyar zuciya ya sauke mai kara dahar saida yasa Omari juyowa yace "kodai jikin ne Ya Marwan" dan gabaki daya jiya da daddare ma basu gane kanshi ba, sosai yadinga zazzabi bayan sun koma gida, dan kome yakeyi ita kawai yake gani ko kadan baida sukuni yarasa gane kanshi, yarinya kaman aljana taki fita daga kanshi, girgixa kai yayi kafin yakarayin wani hucin yace "let's go" kunna motar Omari yayi suka hau titi.



Sai wuraren magrib suka baro park din, saida suka ajiye Deejay akofar gidansu sanan suka taho bayan ya tsaya ahanya yay magrib kafin sukai gidama ankira isha, yana parking yawuce masallaci itakuma tai cikin gida wanka tafara yowa ta shirya cikin simple gown tai salla kafin tacire tasaka kayan bacci tafada gado sai bacci da asuba ma Abba ne ya tadata taje tai salla tai karatu tafito ta hada musu breakfast.


Sai wuraren 12 narana Ya Muhsin ya shigo yace "ki shirya will drop u off kafin na wuce" gyadamai kai tayi ta wuce daki wanka tasake yowa ta shirya cikin doguwar bakar riga mai hade da baby pink color da Mum tasiyo mata daga 🇴🇲 Oman, bakaramin kyau doguwar rigan yamata ba gashi anbishi da stones, gaban madubi taje ta shafa hoda ta shafa man baki akan pink lips dinta sanan tai rolling gyalen rigan baki tadau small mini bag dinta baby pink tasaka baby pink flat shoe sanan tadau wayarta tafito, amota tasami Ya Muhsin hakan yasai tai motan ta bude ta shiga ta rufo, tace "gani Yaya" tada motar yayi batare daya kalleta ba yay horn mai gadi yabude musu suka fita, tafiyar kusan 20 minutes yakaisu anguwan su Fauzy, agaban gidansu yay parking baice mata komiba, hakan yasa ta juyo ta kalleshi kaman zatai kuka tace "Allah kiyaye hanya Yayan mu, please kadawo gobe kaji, byeee" gyada mata kai yayi sanan ya juyo ya kalleta yace "6 Adamu zaizo ya dauke ki so get ready kafin yazo karkisa yay ta jiranki" murmushi tamai tace "to, bye" tamai waving hannu tana murmushi, shima dan murmushi yamata yace "bye" bude kofa tayi ta sauka daga motan tai knocking gate din aka bude mata ta shiga tana ma Ya Muhsin bye, murmushi yayi yatada motar yay reverse yabar anguwan.


Sallama tayi ta shiga falonsu, Mum din Fauzy tagani a falo tanacin fruits kama baki tayi tace "wanake gani yau yar tselen uwan yarinya baki zumunci dake dawanan takadirin yayan naku Muhsin, Ahmad dan albarka shine kadai ke zuwa gaidani" dariya tayi tafada kanta tace "kai Mumy toba ku kuka samu school of nursing ba dukshi ya cinye mana time" "ai school of nursing dinma ya taddaku da halin" tai maganan tana dungure mata keya, dariya Nadeera tayi ashagwabe tace "kai Mumy nidai ina wuni" tai maganan tana karbe bowl din fruits din hanun Mum tana dariya, dariya Mum tayi tace "ai nasan tunda kika shigo bazan shashi ba, oya tashi ki barmin falona yi sama wurin kawarki kafin ta sauko ku kusa kasheni da surutu" dariya tayi ta mike tsaye tace "bari nakirata muzo, Mum ina Ameer catboy din pjmask?" tai maganan tana hawa sama, dariya Mum tayi sosai tace "ai yanzu yace shine Romeo mai robot, yaje hadda saisa na huta sai 2 zai dawo" dariya tayi takarasa sama tanashan fruit din tai dakin fauzy kafa tasa ta buga kofan saida fauzy dake chatting tai ihu sabida tsoro, tsaki taja tace "me haka zakija kirjina yafashe" "ya fashen mana saime yarinya" tai maganan tareda zama akan bayanta, ihu Fauzy tayi ta tureta hakan yasa takoma gefe ta zauna, da sauri fauzy ta taso tana kallon fruits din tace "dan Allah ban fruit dinnan nasha tuntuni fa naroki Mum tahanani" make mata kafada Nadeera tayi tace "chibdi je akwai fruit a kitchen ki dauka ki yanka naki kema" zama kusa da Nadeera tayi tace "please rotten tomatoe wlh kiwiyan yankawa nake" "aiko zakiyi bindi irin mai remote dinan rubabbiya" dariya Fauzy tayi da kyar ta lallabata tabata sanan sukaci abinci sukai salla suka dinga hira.

Shida daidai Adamu yay parking yama gateman magana yakirata hakan yasa gateman zuwa kiranta, gyara fuskanta tayi tadau jakarta ta suka sauko kasa tama Mum sallama daki Mum ta tashi ta shiga ta fito da babban leda ta bata da kyar ta karba fauzy da Ameer suka rakota har mota rungume juna sukayi sanan tabude mota ta shiga tana musu bye suma bye suke mata har suka bar anguwan sukahau kan titi.


Sundanyi tafiya mai nisa da sauri Adamu ya gangara gefen hanya yay maza ya kashe motar ya bude kofa ya fito yazo ta inda take ya tsaya yana kallon tayan wajen, wani irin dogon tsaki yaja hakan yasa tai wining down tace "menene Adamu?" "wlh hajiya tayace tai less sosai bazata kaimu ko inaba, kuma laifinane tun agidafa nagani nace bari na dauko ki na dawo sainakai asa iska" ahankali tace "to yaya kenan zamuyi?" juyawa yayi yana kallon kan titin da machina da motoci ke wucewa babu mutane ma sosai wajen balle focanizer hakan yasa ya juyo yace "bari nahau machine naje nataho damai hura iska babu wani nisa yanzun nan zamu dawo" da sauri tace "toba akwai spare taya a booth ba?" "eh wlh hajiya akwai amma babu abin cire taya a motan ne" adan tsorace tace "to kodai nahau machine natafi ne kaikazo inka gama?" da sauri yace "a'a a'a kindaisan Alhaji bayason hawa machine sabida rawan kansu ko, wani abu yafaru dake ai na shiga uku hajiya, inda da masu keke napep a hanyan nan ma da dakaina zan saki ki tafi dan magriba tayi tama wuce, bari yanzun nan nahau machine naje na daukosu su hura mana iskan yanzun nan zan dawo kinji" ahankali tace "to shikenan" tana nan zaune tana kallonshi yatare machine ya dane, dan ajiyan zuciya ta sauke gabanta na faduwa faduwa dabatasan na meba, ahankali ta bude kofar motan tafito ta maida kofar ta rufe, tadanyo baya tana kallon yanda tayan yay less sosai kafin ta koma ta jingina da motar tai folding hanunta a kirji tana kallon motoci dake wucewa akan titin gakuma wata babbar jeep dake pake agaban motarsu, tana nan tsaye har wurin minti goma, gajiya da tsayuwan tayi ta juya ahankali tareda daura hannu akan handle din kofar baya zata bude ta shiga taji anwani irin fizgota da karfin bala'i, kafin ma ta ankare da wanda ya fizgotan an jata anyi bakar jeep din dake gaban motar su da ita an bude baya an turata sanan aka shiga, lokacin daya ya zauna tareda rufo kofan, ihu tabude baki zatayi hakan yasa yawani irin fizgota da hannu daya ya daura dayan hannunshi dake cikin safan hannu akan bakinta yana wani irin kallonta batare dayako girgiza kaiba, kwalalo ido tayi gabaki daya sakamakon hasken wutan wata mota dake kan titin daya hasko motarsu tasami daman ganin fuskarshi, wani irin racing heart dinta keyi tafara wani irin nishi kaman mai asma.


🕳🕳🕳🕳🕳


*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳




*Maman Abd Shakur*



                1⃣3⃣


 Tana kallon fuskanshi kafin ahankali idanunta sufara juyewa zata sume, sake fizgota yayi hakan yasa tasake ware idon dake neman kullewa ruf tana kallonshi kaman zararra. "You!" ya daka mata wani irin tsawan dahar kwanyanta saida ya girgiza take suman datake nema yi yay clearing a idonta jikinta yafara rawa gawani irin sanyi datakeji ta runtse idonta gamgam tareda fashewa dawani irin kuka, wani irin kallonta yake wani irin sanyi na ratsa har cikin kasusuwan shi, jikinshi nawani irin vibrating, device din dake makale a kunenshi yaji Abdallah na cemai  "Ya Marwan they just left they're coming your way get ready" shirun da Abdallah yaji bai amsaba yasa yace "dp you copy ya Marwan? Kanajina?" amma shiru ba amsa hakan yasa ya cigaba da daukan hoton dayake yi a inda yake boye.


Wani irin kallonta yake babu abinda kunnuwan shi keji sai sheshekan kukanta, dudda da mask a fuskarshi bai hana shi jin saukar numfashin ta akan fuskarshi ba, abinda yakeji yanzu tunda yake arayuwanshi bai tabajiba, "what is wrong with him?" tunanin yarinyar nan yasa yakoma ma wiwi daya barta da dadewa, inhar baishaba baya buguwa yasamu ya manta da ita aranshi ba, inba hakaba kasa bacci yake. 

Wani irin kallo yake binta dashi yanda hatta kumbanta rawa yake tsabagen firgita, tana shivering kaman wacce aka saka a juccuzi iceblock tana wani irin kuka ta runtse ido gamgam, fizgo hanunta yayi takusa fadawa jikinshi ya matsa baya da sauri amma dukda haka gwiwanta na gogan nashi ya nunata da yatsa yace "Ke! Zanbaki wasu kyawawan warning ne, open you eye damn it!" ya daka mata wani irin tsawa, hakan yasa ta bude idanunta a firgice tana kallonshi tana wani irin nishi kaman mai asma tana kuka, nunata yay da yatsa yace "get the fuck outta my head" yanuna kanshi yace "get the fuck out of my heart" yanuna mata heart dinshi, yace "get the fuck out of my thought kinajina?" dagamai kai kawai take batare datama gane maiyake cewaba, kwafa yayi mai kara sosai yace "am very very dangerous and poisonous and am sure bazaki so someone like me ina tunanin kiba koba hakaba?" yay maganan kaman irin rikakkun yan daban nan, da sauri ta dagamai kai hakan yasa yace "gud dan haka kifita daga kaina da zuciyata kibarni na natsu nai aikina inba hakaba" ya mika hannu ya zaro bindiga daga bayanshi ya nunamata, numfashinta yakusa daukewa tawani ja dogon numfashi ta saki tana dagamai kai tana matse kafa dan fitsari na shirin zubo mata, yay wani irin kwafa yana nunnuna mata bindigar yace "this is barrette M9! Inhar baki fita daga kainaba wanan ne makomar ki, mace bazata samin cewan kaiba so get d fuck outta my head lemme concentrate on my job understood?!" yadaka mata tsawa, arude tasake dagamai kai hakan yasa yace "get out" da sauri ta bude kofar ta inda take tafice batare data damu da dayan takalminta daya fice daga kafarta dake motar ba, ko kallon Adamu dayaga fitowarta daga motar batayiba ta tare machine a mugun tsorace ta hau da kyar tsabagen yanda kafafunta ke rawa, da hannu kawai ta nunamai gaba mai machine din ya tada suka wuce, da gudu Adamu ya bisu amma harsunyi gaba juyawa yayi zaima mai motar data fito daga ciki magana maiya sameta yaga motar yatashi dawani irin azababben gudu yay gaba, hakan yasa yakoma wurin hura iskan tayan yace "Allah sa lpy".


Tana saukan gidansu tabude jakanta duka kudin data gani ta dauka ta bashi ta shiga gida da gudu babu kowa suna masallaci hakan yasa tafada dakinta da gudu tafada gado taja bargo jikinta nawani irin rawa tana kuka ta kankame jikinta tana adduo'i, takai wurin awa daya ahaka saida taji maganan Abba da Ya Ahmad afalo yasa ta mike tafada bayi wanka tayo bayan tagamacin kukanta tafito daure da towel gaban wardrobe taje wasa wani dan figigin shimin rigan baccin ta pink daya tsaya mata acinya zani tadauka da hijabi tahau kan dadduma tai sallan magrib da Isha ko shafa'i da wuturi bata iyayiba tsabagen yanda takejin kanta tafada gado takara dukunkunewa wani irin wahalallen bacci yay gaba da ita.



2:43AM!!

Wani irin fitinannen kishi ya farkar da ita sakamakon mafarkin Boyayyen Mutun datayi afirgice ta tashi ta zauna tana addu'a tana shafa wuyanta bakinta ya bushe sosai, yaye bargon jikinta tayi tana mamakin yanda yau Abba bai shigo ya kashe mata wuta ba, silifas ta zura akafa tabude kofa tafita ahankali tana layin bacci tana dafa bango dan shegen baccine a idonta, tai falo, falon su wutan akashe dining ne kawai wutan akunne hakan yasa tai wurin dining tanajan kafa tsabagen yanda bacci ke cikinta, tura kofa tayi ta shiga kitchen ta kunna wuta tai wurin fridge tana kukkule ido, budewa tayi ta dauko goran eva ta maida ta rufe tafara kokarin bude goran amma tsabagen yanda hanunta ba karfi sakamakon baccin data tashi yasa takasa budewa. "lemme help you Princess" maganan Abba dataji yasa ta dago kai ahankali cikin bacci tana sosa wuya ta kalli Abban dake tsaye ajikin kofa sanye da jallabiya milk idanunshi jajur, jan kafa tayi tai gabanshi ta mikamai ruwan tana sosai bayan kunne tana jujjuya kai yanda maijin bacci keyi dinan, karban ruwan yayi yana mata wani irin kallo yabude mata yabata batare dayay magana ba, karba tayi takai baki tasha iya shanta a one gulp sanan tacire goran daga bakinta ta mikama Abban ahankali yace "ya isheki gyadamai kai tayi batare datai magana ba, rufe goran yayi ya yar anan kasa ya kamo hanunta yace "muje na kaiki daki akwai bacci a idonki" gyadamai kai tayi tana sosa kalaban kanta dasuka barbaje sun sassauka akan kafadunta daya na lilo tagaban fuskanta yaja hanunta suka fita tanajan kafa sukai corridor, bude kofan dakinta yayi suka shiga ya maida kofar ya rufe ya saka sakata tareda kashe wutan dakin hakan yasa ta dago kanta ganin duhu jin yaja hanunta yasa ta bishi luu cikin bacci wurin gado yay da ita yace "yauwa Princess oya zoki kwanta ga bed nan" cikin muryan bacci tace "ummm" zama yayi akan gadon yajata ya daurata akan cinyarshi, tashi tayi tana laluban gado cikin bacci, hakan yasa ya maidota kan cinyarshi yace "wait princess zo nan nizan saki bacci my baby girl" girgiza kafan nashi ya shiga yi tana kai yanadan nishi yaja kanta ya kwantar akan kirjinshi yana shafa bayanta ahankali yana shakan wani irin shegen kamshi datake, yunkurawa tayi zata tashi cikin layi yariketa gam gam muryanshi narawa yace "Princess karki tashi banda kowa yanzu saike my daughter, wayyo Allah princess Mum dinki zata kasheni am suffering" cikin bacci ta ture hanunshi dayake shafa mata baya tasake yunkurawa zata tashi ya saketa, fadawa tayi gadon tacigaba da baccin ta, mikewa tsaye Abba yayi jikinshi nawani irin rawa hankalinshi ya gushe bayaji baya gani ya cire jallabiyar jikinshi jikinshi na bari, mazariyar wandonshi ya kwance ya salube wandon shaddan yahau kan gadon.




Jama'a anan nakawo karshen free page din book dinan. Wanan littafi littafine mai dauke da darussa da dama da illan matayen dake tafiye tafiye suna barin mazajen su.

Wai waye BOYAYYEN MUTUM?

Maisa yake boye jikinshi ko ina da ina?

Mai Abba ke shirin yima yarda ya haifa?

Waye Ya Muhsin?

Suwaye BMs?


Inhar kinason labarin nan zaki iya samunshi da just 300 naira, zaki turo ta bank dina kaman haka 3107021073 First bank aisha Muhammad.

Kokuma zaku iya chatting dina up ta watsapp 07012181461 saiki turo katin MTN 300 ta watsapp number na, saina jiku.


I love you all, One Luv fefuu❤❤.


          

        🕳🕳🕳🕳🕳


*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳 





*Maman Abd Shakur*



AB. 


Ahankali ya kankameta tabaya yana wani irin shinshina bayanta gudun karya tasheta kaman maye, sake tashi yayi ya tsallaketa ya dawo ta gabanta, hanunta yakamo ahankali ya daura akan abunshi, da muryanshi data gama shakewa yace "kamamin Princess" daura hanunshi yay akan nata, kankame hanunta yay akan abin jikinshi nawani irin bari bar, murya chan kasa yace "Princess am sorry, tuntuni na daure sabida ma karna ganki naki shigowa bayan sallan isha i, yau throughout da sha'awa nawuni agidan nan thank god bakinan, princess ki taimaka ma Abban ki kinji yar albarka" duka maganganun nan yayisu ne kaman mai rada ko kadan maganan baya fita da kyau, juyo da ita yayi yahau kanta yawani irin kankameta yana lashe mata wuya kaman yasami sweet taushin fatarta nakara zautar dashi, dayan hanunshi kuma yana kokarin jan riganta sama daga cinyata, adan firgice ta bude ido dan tazaci mafarki take taji ana tabata, jin kato akanta ana wani irin lashe mata wuya kaman za'a hadiyeta ana kokarin jan riganta sama daga cinyata ga saukan numfashin kato dake sauka a fuskarta da wuyanta yasa jikinta yafara rawa sosai ta shiga tura mutumin dake kanta a mugun rude, da karfi tace "innalillahi wa innailaihi raji'un, waye? Na shiga uku, Abbaaaa comeee, Abbana!" Ta kwalama Abba kira cikin ihu jin mutum akanta, da sauri Abba ya taushe mata baki yana kara danneta sosai yace "Princess, ki taimaka mini wlh zan mutu ne, Allah ya isa tsakanina da maman ki" sosai yawani irin danne mata baki da hannunshi yakamo hanunta yakara kaiwa kan abun yace "tabamin princess" wani irin jan hanunta tayi ta rufe hannun ruf tanaso tai ihu takasa, kara fizgar hannun yay da karfi da yaji tanaja yanaja yakai wajen muryan shi narawa yace "dan Allah, dan Allah princess, dan Allah ki taimaka min, kamamin da karfi" ya daura hanunta akai yana gogawa, wani irin ihu takeyi da baya fita saidai uhmuhmuhm, tana wani irin kuka ta rufe hanunta ruf amma dudda haka sai gogawa yake ahakan gashi ya zauna akan kafafunta takasa motsi dasu, dan kanshi yagaji yakai hannayen bayanta ya cusasu ya danneta sanan ya yaye rigar baccinta sama yakaita kan cikinta, wani irin ihu takara tana kuka sosai tana kokarin motsi amma takasa, ahankali hanunshi har rawa yake yakai ya daura akan pant dinta yana kokarin zamiyeshi kasa wani irin bankarewa tayi da duka karfinta tana so ta juya hakan ya bata daman ciro hannayenta daga bayanta, da duka karfinta tawani irin tureshi ya fada dayan gefen gadon, wani irin ihu ta kurma jikinta narawa sosai ta diro daga kan gadon zata gudu awani irin haukace, kamo rigarta Abba yayi ya janyota ya kamota da karfin bala'i ya daureta atsakakanin kafarshi yace "karki gujeni daughter dan Allah ki taimaka min na sauke abinda ke damuna" yay maganan yana sata ajikinshi da karfi da yaji yana laluban bakinta zai hadesu waje daya, tureshi takeyi tana haqi tanason ta juya tace "Ab..A..Abba dan Allah ka yakuri ,menene haka kakemin, Abba stop nine f..." saukan bakinshi taji kan nata, wani irin ewwww abun yamata ajiki, babanta bakinshi ne akan nata yau? Wa'iyazubillahi" wani irin amai ne yazo mata ba shiri ta kwaroshi da sauri ya sake bakinta batare daya saketa daga jikinshi ba yana shafa bayanta batare daya damu da aman daya shiga bakinshi ba ya hadiye, arude yace "sorry princess baki da lpy ne?" yay maganan yana kara matsota jikinshi sosai batare daya damu da aman datake maiba saima kokarin tura hanunshi dayake yi cikin riganta azafafe, hanunshi tarike gam tana yunkurin amai agalabaice, da kyar tace "Abba nine, Nadeera ce fa, Abba me haka dan Allah kabari" "no my babygirl, bazan iya bariba taimakamin zakiyi nayau kadai kinji yar albarka mai rufama babanta asiri, babu wanda zai sani dagani saike, kinga zan siya miki mota Lamborghini ta 2019 i promise you, one of the most expensive celebrities car in d whole world ai kinaso ko my Princess?" yay maganan yana kokarin tura hanunshi tsakakanan cinyata, ture hanunshi tayi tafashe da kuka sosai tana komawa baya, a mugun daburce tace "banaso, banaso, wayyo Allah na Ya Muhsin, ya Ahmad kuzooo, Mummmyyyyy" ta kwala musu kira da karfin ta, wani irin hot mari Abba ya dauketa dashi da saida taji wani irin jiri na kwasan ta, yace "dan uwar ki dan ina lallabaki kike botsarewa, zonan dan uwatata" yawani irin fincikota tana tirjewa tana ihu da duka karfinta, wurgata kan gado yayi zai hau da gudu ta dira ta dayan side din tai kofa dudda bata gani tana jijiga kofan tsabagen rudewa tana kuka tama kasa budewa, fizgota Abba yayi yawani irin kwantar da muryan shi dake rawa sosai yace "nine na firgita ki na mareki? Oya come zo Abban ki ya lallashe ki my baby girl, come to me" yawani irin jawota jikinshi yana kokarin kama kirjinta da duka hannayenta ta tureshi zata gudu tana kuka fizgota yayi shima yasata ajikinshi ya kulle hanunshi ta cikinta yana jijjigata ta yanda bayanta zai goggogamai abin, daddagewa tayi ta bankamai cizo a hannu hakan yasa ya saketa yay kasa yace "wash Allah" da gudu tai bayi tana wani irin kuka, tashi yayi yabita kafin yakai ta kullo kofan tasaka key tana wani irin kuka, bubbuga bayin Abba yay a haukace yace "fito nan dan uwaki, fito nace" yay maganan cike da masifa irin na wanda hankalinshi ya gushi dinan, make kafada tayi tana komawa da baya da baya jikinta narawa tana wani irin kuka tana kallon kofan, jijjiga kofan bayin Abba keyi kaman zai karya yace "Princess, princess dan son manzo ki bude kizo naji to bazan miki komiba bude" matsawa tayi chan jikin bango ta makale a bangon tana wani irin kuka tana kallon jikinta, Abba kaman zai mutu haka yadinga ji yana bubbuga kofan yana kiranta amma taki budewa sai uban kukan datakeyi ta makale a bango kaman ya tsage ta shiga har asuba, wani irin buga kofan yayi yace "kuma wlh, wlh, wlh kinji na rantse miki duk uban wanda kika gayama abinda yafaru yau saina kusan fideki da wuka kinji na rantse miki, kiyi wanka kifito kiyi salla zan tafi masallaci karki bari nadawo na sameki abayin nan inba hakaba saina sa aballamin shi, kindaiji abinda nace karnaji kinfadin ma yayyinki ko maman ki abinda yafaru inba hakaba wlh saina kusa fedeki da wuka" yay maganan yana bubuga kofan yay kwafa, wutan dakin yaje ya kunna yadawo yana tsaki yadau wandonshi yasaka kaman zai mutu, yadau jallabiyar shi ya share aman datayi daya zuba akasan wurin gadon, yaje gaban mirror yadau wayarta ya kashe ya saka a aljihun wando gudun karta kira wani sanan yajuya ya bude kofan dakin ya fita yay dakinshi yana jin haushin kanshi.




Wanka yayo yafito ya shirya cikin jallabiya yakara komawa dakin har lokacin tana cikin bayi kuka take ajikin bango, gaban kofan bayin yaje ya tsaya yana sauraran yanda take kukan dake taba zuciyarshi sosai, cikin kakkausar murya yace "karki bari nadawo daga masallaci bakiyo wanka kin fito kinyi sallaba kinajina ko princess, kuma ina kara jaddada miki karki fadinma kowa inba hakaba wlh saina kusa kasheki da wuka, ki fito kiyi salla" juyawa yayi yafita daga dakin yawuce falo ya kunna wuta ya bude kofar falon da key ya fice, side dinsu Ya Ahmad yayi yataso shi sanan suka wuce masallaci.


Sosai take wani irin kuka idanunta sunyi jajir, bata taba sex ba arayuwanta amma hakan bai hanata gane abinda Abba yaso yayi da ita kenan ba jiya. "innalillahi wa innailahi raji'un" gabaki daya kanta ya kwance, jikinta rawa kawai yake haryanzu bata koma daidaiba, batason tuno abubuwan da Abba yamata da daddare dan abin amai yakesa taji yana taso mata, da kyar ta mike tsaye ta sakanma kanta hot shower tai wanka tana diddirje jikinta d thought of babanta ya tattaba jikinta jiya haryana neman ko tace ya mata kiss sake wani irin yunkurin amai ma tayi tana dafe kirji, da kyar tai controlling kanta tai wankan taja bathrobe tasaka ta daure jikinta gamgam tana wani irin kuka. "Mummy Mummy kina ina? Dan Allah kidawo" kasa fita tayi sabida wani irin tsoro da fargaban Abba datake yi ta tsaya jikin kofan tana wani sabon kukan abubuwan daya faru jiya yana kara dawo mata inda badan taji muryan Abban dayake mata maganganu ba zata iya rantse wa ba abban ta baneba, Abban ta meya sameshi jiya wayyo Allah ta.


Ana idar da asuba a gurguje yay azkar ya mike tsaye yafita daga masallacin Ya Ahmad yabishi da kallon mamaki dan baitaba ganin Abba yabar masallaci dawuri hakaba.


Tura kofan dakinta yayi ya shiga ganin har lokacin tana cikin bayin bata fitoba yasa yaji hankalin shi yatashi yay gaban bayin da sauri yawani irin bubbuga kofan yakira sunanta. "Nadeera open this door" afirgice takoma chan gefe takara makewa a bango tana kuka, wani irin tsawa yadaka mata yace "kinsan Allah inhar na kirga uku baki fitoba wlh wlh inna bude kofarnan saina miki dukan da tunda aka haifeki bantaba miki irinshi ba, wai sai wani abu yasameki acikin bayin nan, open dis door" yay maganan yana jijjiga kofan, sake makewa tayi abango jikinta na makyarkyata ko muryan shi batason ji, kwafa yayi yace "okay ban isa dakeba ko? Open this door kafin na kirga uku wlh inba hakaba zan tsine miki albarka, one! Two! Thr.." alamun juya key dayaji yasa ya tsaya, da sauri ya murza handle din kofan bayin ya budu, shiga ciki yayi da sauri yana kallonta tana jingine da bangon wurin shower ta rirrike jikin bathrobe din datasa gamgam kanta akasa tana goge hawaye da bayan hannu, kanta yayo hakan yasa ta tsugunna da gudu tana neman inda zata saka kanta tana kuka sosai kaman kasheta zaiyi, kama hanunta yayi ya mikar da ita tsaye da karfi da yaji dankin tashi tayi kanta akasa, fito da ita yayi daga bayin by fire by force tana tittirjewa tana kuka, gaban wardrobe ya kaita ya tsayar da ita ya saki hanunta yana kallon fuskarta yanda kanta ke kasa tana wani irin kuka jikinta ko ina na rawa, dayan hanunshi yasa ya share mata hawayen dake zuba  ahankali yace "oya find cloth and wear kiyi salla my princess" saikuma ya saketa ya bude wardrobe din dakanshi, doguwar riga baka ya ciro mata ya kamo hanunta yasaka mata rigan yace "oya saka kiyi salla, kindaiji abinda nace ko so put it at the back of your mind duk wanda kika fadamawa wah happen wlh saina yankaki danya" yajuya yafita daga dakin tareda rufo mata kofa yay palo ya zauna yana karkada kafa, sosai take kuka tama kasa gasgata abinda ya faru jiya gani take kaman mafarki take babanta?" tafi minti goma anan kafin ta shige bayi tasaka rigan tafito tahau kan dadduma bayan tasa hijab tai salla tana idarwa ta chusa kanta a gwuiwa tacigaba da kukan.



 Ya Ahmad ne ya shigo palon cikin shirin shi na zuwa office yau Monday babban rana ranan ma'aikata, Abba yagani zaune akan kujera yana kallon Al Jazeera Channel hakan yasa yace "good morning Abba" yay maganan yana tafiya yay hanyar passage da sauri Abba yace "ina zaka?" juyowa yayi ya kalli Abban kaman zaiyi kuka yace "Abba zanje nasami Nadeera ne bata kawo min shayin safe ba" hararan shi Abba yayi yace "common karka sake katashe ta bacci take, gaka ga kitchen if u can't make ur self a simple breakfast kawuce office" kaman zaiyi kuka yawuce kitchen din coffee yahado yazo ya zauna kusa da Abba yana sha yanama Abba hira, sama sama Abba ke jinshi dan yay nisa a tunani, yana gamawa wuraren 8 yamike yana gyara necktie yace "Abba bazaka je office ba?" girgiza mai kai Abba yayi yace "bazan jeba, i want to relax and rest yau natashi da slight margarine" "sorry Abba, Allah sawake bye" "alright bye Son, Allah bada sa'a" Ameen yace yawuce yafice daga dakin yay wurin dayay parking motarshi ya shiga ya fice daga gidan.




 Tashi Abba yayi yay ciki dakinta ya bude ya shiga, afirgice ta dago kanta daga gwuiwanta ta mike tsaye daga kan sallayan tai hanyar bayi da gudu taku daya yayi ya riko hanunta, afirgice ta bude baki zatai ihu ya rufe mata bakin yana mata wani irin mugun kallo, yajata zuwa jikin gado yanda yaga tana nishi tana kwalalo ido ne yasa yace "Nadeera nine fa Abban ki wat is all this" zaunar da ita yayi abakin gadon ya share mata fuska yace "ya isa kidena kuka, oya cire hijabi ki kwanta kiyi baccin ki, bakiyi baccin jiyaba" sakinta yayi yamike tsaye yana kallonta, kana ganinshi kasan shima hankalin shi atashe yake, sai kallonta yake yanda take uban kuka tana sharewa da hijabin sallan dake jikinta tana sauke ajiyan zuciyan dahar kafadunta saisun motsa, ahankali ya tsugunna agabanta yana leka fuskarta asanyaye saikuma ya tashi yay hanyar kofa saikuma yasake dawowa ya tsaya akanta yace "stop this cry Princess jibi yanda kike zufa, remove this hijab kisha iska and sleep dan Allah" ganin ko motsi batayiba yasa ya daka mata tsawa. "i said remove this hijab" cire hijabin tayi da sauri ya karbe daga hanunta ya ijiye akan madubi ya kalleta ya nuna mata gado da yatsa yace "oya kwanta kafin na sabamiki" ahankali ta kwanta ta cuccure atakure ta kankame jikinta kaman gammo, tawani irin dukunkune" bargon gadon ya dauka ya lulluba mata sanan yay hanyar kofa, sake juyowa yayi ya kalleta saikuma yafita yace "bari naje nai waya nasa akawo miki abinci kici."

Yadade yana kallonta yanda idanunta ke kulle ruf tana kuka sosai jikinta na jijjiga kafin ya juya yabude kofa yafita ya shiga dakinshi.



Sosai take kuka jikinta na bar bar idanunta sun wani irin kumbura sunyi luhu luhu da kyar take budesu tsabagen nauyin dasuka mata na rashin samin ishashen bacci dakuma kuka, zuciyarta nawani irin zafi yana tsinkewa, bude kofan da akayi yasa ta kara kankame idon sosai danko kadan batason ganin Abba tacigaba da kukan datake, ko kadan batason tuno abubuwan dayamata jiya da kunya da tsanarshi da tsoron shi takeji atare, ahankali ya shigo dakin sanye da bakaken suit, maida kofar dakin yayi ya rufe yana kallon kan gadon jin sheshekan kuka, takowa yayi yana tafiyar nan tashi dai dai anatse yakaraso gaban gadon ya tsaya yana kallon yanda ta daura kanta afilo tana uban kuka pilon ya jike tsabagen hawayen datake, hanunshi ya zuba acikin ajihun wandonshi yana kallonta yace "Nadeera" da sauri ta dago kai jin muryan Ya Muhsin ta kalleshi danta kara gasgata kunuwanta, wani irin yaye bargon jikinta tayi tana kuka ta tashi daga kan gadon tawani irin diro tana kuka tafada jikinshi da mugun gudu dawani irin emotion ta kankameshi sosai tafashe dawani irin kuka mai kara sosai a kirjinshi tana shesheka.



        🕳🕳🕳🕳🕳


*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳 




*Maman Abd Shakur*



AC.



Zaro hannayenshi yayi daga aljihu, ahankali ya cirota daga jikinshi ya tallabo fuskarta da duka hannayen shi ya dago kanta yana kallon fuskarta, wani irin kuka take mai tana sauke ajiyan zuciya tana kallonshi kaman irin jariri yaga maman shi data fita anguwa tabarshi dinan, yanda take kukan yasa ahankali ya janye hannu daya daga habarta yakai kan fuskarta yana share hawayen dake zubomata yana kallon fuskarta murya chan kasa yadan lumshe ido yace "shiiiiii why are you crying like this, jibi yanda eyes dinki ya kumbura and you are running temperature bakida lafiya ne?" bude idon yayi dasukai kaman namai jin bacci ya zubasu akan ta, ahankali yace "Menstrual cramp kesaki kukan nan?" hanunta takai ta daura akan nashi dake kan habarta ta kankame gamgam tana wani irin kukan tana girgiza mai kai, hakan yasa yace "to menene? Why are you crying like this what happen wats d matter?"

 "zazzabi take tun cikin dare Son, shine fa taketa uban kukan nan" da sauri ta maida kanta kan kirjin Ya Muhsin ta kankameshi sosai tareda runtse ido tana saukar da wasu irin ijiyan zuciya heart dinta nawani irin racing, juyawa Ya Muhsin yayi tana makale dashi ya kalli Abba dake tsaye jikin kofa dan baimaji shigowan shiba, yana tsaye dauke da takeaway a hanunshi da ledan magani yadanyi zuru zuru yana sanye da fararen shadda riga jumper da wando, inba kaga su Muhsin ba bazaka zaci ya kwan biyu a duniya ba dan yanada jiki mai kyau baida kiba sosai haka, ahankali yadan tureta daga jikinshi yaja hanunta ya zaunar da ita a bakin gadon sanan yay inda Abba yake tsaye ya karbi  take away dana magungunan yace "good morning Abba, dana shigo babu kowa afalo saisa nayo nan" murmushi Abba yamai yanadan satan kallon Nadeera da kanta ke kasa tana inda Ya Muhsin ya ijiye ta abakin gado tana share wasu sababbin hawayen, Abba yace "how was d conference, i was saying zan kiraka fa but princess dukta dameni da kuka na manta, Ya conference din son hope everything went well" murmushi yayi yana juyawa yace "Alhamdulillah Abbana, anyi angama saikuma na next year" jawo stool din gaban mirror yayi ya zauna agabanta yana bude take away chips ne da soyayyen egg hakan yasa ya mikamata, ahankali ta karba tana kallonshi, dan kallonta yay shima sai ya tashi daga kan stool din yace "lemme bring spoon for you" yay hanyar kofa, Abba yace "oh kaga fa namanta da spoon din a dining dukta rudani wlh" murmushi yayi yabude kofa yafita, hakan yasa Abba yayo ciki da sauri azabure ta mike hartana neman zubar da abincin da sauri ya tare takeaway yamata wani irin mugun kallo, yakamo hanunta yace "remember what i told you, saina kusa yankaki inkika fada" ya watsa mata wasu irin harara da sauri yajuya yakoma wurin kofan jin ana shirin shigowa, bude kofan Muhsin yayi rike da fork da bottle water mara sanyi yakaraso ciki yana kallon yanda take kuka ta rufe fuskarta da filo, yace "wai kukan bai isaba mtsww" yaja tsaki, zama yayi gefen ta akan gadon ya ijiye bottle water da da fork din agefe ya dagota da kyar ta taso, takeaway yasamata aakan cinya yanadan hararanta yace "stop this kukan, eat idan jikin bai saukoba i will take you to the clinic, eat kafin nabata miki rai" ahankali ta deba tafara ci tana sauke ajiyan zuciya hakan yasa ya dago kai ya kalli Abba da shima kallonta yake, cikin kunan rai yace "Abba wai yaushe Mum zata dawo, kullum nakirata tana meeting saidai tamin text haba mana dis girl is sick bazata dawoba, kullum ita kadai agida mu muna zuwa aiki, Abba please kace tadawo and gaskiya is high time tadena wanan tafiye tafiyen Abba" girgiza kai kawai Abba yayi yana cije baki yace "namata magana tadawo taki wai saita gama abinda ya kaita, na zuba mata ido tai duk yanda taga dama, zaki girbi abinda ta chuka, am coming" da sauri yabude kofar dakin yafita jin zuciyar shi na zafi dan Mum ce tasa ya aikata abinda ya aikata jiya wanan wace irin kaddara ce, dakinshi ya shiga ko kadan baida sukuni koya rufe ido tunani soft hand din Nadeera yake a jikinshi, tunanin soft lips dinta yake dakuma how warm her soft hand is akan abunshi fiye dana uwarta ma, da sauri yay bayi jin sha'awar takara tasomai kaman zaiyi kuka ya shiga shower ya sakinma kanshi ruwa yana wani irin sauke ajiyan zuciya yana "wayyo Allah, wayyo Allah" da kyar yasamu abun ya lafamai yafito ya shirya ya kwanta akan doguwar kujera yana addu'a Allah sa ta rufa mai asiri, karta fadi komi bayason .


Ko kadan abincin baya mata taste hakan yasa da kyar tai kaman spoon uku ta ture zata ijiye yadan juyo ya kalleta yace "kin koshi" gyadamai kai tayi asanyaye hakan yasa ya bude magungunan ya ballo yanda aka rubuta ya mika mata da ruwan goran daya bude mata karba tayi tasaka abaki tasha ta hadiye ya karbi ruwan daga hanunta yana kallon yanda ajiyan zuciya kawai take saukewa idanunta sun kumbura sosai, ajiye ruwan yayi a gefe batare daya kalletaba yace "kiyi bacci lemme go and shower" rikemai hannu tayi arude ta kankameshi ta sakinmai wani kukan, juyo dakai yayi ya kalleta kura mata idanu yayi yanda take kukan ba kakkautawa, ahankali yace "Nadeera" dago rinannun idanunta tayi ta kalleshi, murya chan kasa yace "menene wat exactly ke miki ciwo?" wani irin kuka tafashe dashi tafada jikinshi ta kankameshi tana kuka, bubbuga bayanta yay ahankali yace "shiiii is okay, stop crying, Mum zata dawo very soon okayy" kara kankameshi tayi tana sauke ajiyan zuciya tana lumlumshe ido, konan da chan bataso yaje dan gani take yana fita Abba zai shigo, ahaka baccin da batayi jiyaba yay gaba da ita, jin yanda take fitar da numfashi hakan yadan janye jikinshi daga nata ya kalli fuskarta ganin tai bacci yasa ya kwantar da ita ahankali sai a lokacin ya lura da yanda gefen fuskarta yay ja sosai alamun mari, kafe wurin yay da kallo yana mamakin wanda ya mareta haka, saikuma yay tunanin maybe shegen kukan datake yasa ko Ahmad ko Abba waninsu ya mareta, inhar Ahmad ya mareta haka wlh saiya sani bari yadawo. 



Ahankali yay yunkurin tashi yaji tarike mai riga gam hakan yasa ya kalleta ganin har lokacin baccin take yasa ahankali yacire hanunta ya ijiye gefen ta yatashi yaja bargon gadon ya lullubeta da kyau kafin ya tattare su takeaway yay hanyar fita daga dakin ya kashe mata wuta yafita ya rufo kofa, da Abba yaci karo a corridor

 ya tsaya abakin kofan shi yay shiru yay nisa a tunanin karasawa wajen yayi yace "Abba" dago kai yayi ya kalli Muhsin yay murmushi yace "son ya take yanzu?" "she's fine tamayi bacci, bari naje nai wanka Abba" "alright son" juyawa yayi yafice yawuce dining ajiye abubuwan yayi akan dining yafita yay shashin su.


Da sauri Abba yay dakin yabude dakin ya shiga ganin tana baccin yasa yakara sauke tagwayen ajiyan zuciya, ahankali ya tsugunna yana kallonta, kafin ahankali yadan zame bargon kasa kadan yana bin wuyanta da kallo, hanunta ya kamo ahankali ta yanda bazata tashiba yana shafawa ahankali ya lumshe ido sabida yanda hanun keda taushi sama dana mamanta, kasa daurewa yayi ya saki hanunta ya mike tsaye ya zagaya ta bayan gadon yahau ya kwanta abayanta ahankali ya rungumota ta baya ya sauke wani irin ajiyan zuciya mai kara yace "yauwa my princess sleep with Abban ki" lumshe ido yayi shima wani irin baccin na fizganshi, bude kofan dakin akayi hakan yasa ya dago kai afirgice dan shaf ya manta bai kullo kofan ba.


*another post later*


 _Please please wlh yafaru da gaske uba dai dakuka sani dake neman yarshi, sonta yake bilhakki fa, akwai wanda har ciki yama yar tashi. Akwai kuma wani dake cewa shifa bazaima wani kato kewon yaranshi ba batare dayasha romo ba. Duniyar yau bata jiya bane damuka sani ba, mata mutashi daga bacci mu kula da yaranmu mata kawai._


         🕳🕳🕳🕳🕳


*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳 




*Maman Abd Shakur*


AD



Ya Ahmad ne ya shigo dakin da saurin shi sabida Ya Muhsin tun dazu yamai magana ta watsapp Nadeera bata da lpy sosai, ido da ido sukai da Abba hakan yasa Abba ya mugun rude amma saiya daure ya maze ya shiga tofa mata addu'a yana rike da ita yace "Princess Abba is here Mum dinki zata dawo" dago kai Abba yayi yasake kallon Ahmad yace "Son rawan sanyi take sosai sai kiran mamanta take, saisama na lullubeta da bargo ganin tana sumbatu yasa nahau gadon na rike" yay maganan yana tashi daga kan gadon, ahankali Ahmad ke binta da kallo tun daga sama har kasa ganin yes ga bargo nan a jikinta fuskarnan nata yay fayau yasa yay maza ya kawad da bad tunanin da shaidan ya jefomai arai ya kalli Abban kaman zaiyi kuka yace "kodai mukaita asibiti ne Abba? Wlh Mum bata kautawa kewanta zai illata yarinya" tabe baki Abba yayi yace "i know what to do son muje tasamu tai bacci tunda takoma, fita sukayi daga dakin suka rufo mata kofa. Sosai baccin ya shigeta dan bata samu najiya ba, sai sharan baccinta take. 


 Daren jiya!

Tana fita daga motar shima cike da bacin rai ya zauna mazaunin direban tacikin motar bai tsaya jiran su Omari ba yaja motar yawuce gida dawani irin fitinannen gudu Allah ne kadai yakaishi gida lpy yarasa wacece wanan mayyar aljanar yarinyar datake neman salwantan dashi tunda yahadu da ita bai kara samu yay aikinshi da kyau ba, akofar gidansu yay parking yawuce sama direct dakinshi ya bude ya shiga fadawa kan gado yayi yaja filo ya rungume tsam tsam ya dunkule hannu yana dukan jikin gadon, shi ko kadan mace bata gabanshi infact shi yacema bazai taba aure ba, mace babu abinda takeyi sai dagulama mutum lissafi da hanaka natsuwa da kwanciyan hankali saisa gabaki dayan rayuwan shi dagashi sai kaninshi, amma wanan yarinyar har inda yake yana zaman xaman shi tabiyoshi tazo tabata mai komi ta chanza mai tsarin rayuwa. Ko wani sasa da lungu na jikinshi, da duk wani kafafan jini jikinshi jin yarinyar nan yake saisa yabata warning tafita daga rayuwan shi, ta tsayamai arai ta tsayamai a komiba, inhar baidainajin hakaba zai iya harbeta kowama yahuta. Ahankali yaja wata irin kasalalliyar gajeruwan tsaki yasake dukan gado yace "damn it" da kyar yatashi ya sauko daga gadon wani irin zazzabi zazzabi na diran mishi ahankali yataka ya wuce ya bude kofa ya shiga bathroom.

Baiwani jimaba yafito ya chanza kaya hoddie din jikinshi zuwa fari yasaka dogon wando dadduma ya dauko ya shimfida yay sallan magrib yana idarwa ya jingina da bango tareda daura hanunshi akan saman goshinshi sabida yanda yaji kanshi na wani irin saramai, knocking akayi abakin kofar dakinshi aka turo kofan atare aka shigo tsabagen yanda yakeji kasa dago kanshi yayi, da sauri Omari dake sanye da 3quater da singlet fari ya shigo yakaraso gaban dadduman ya tsugunna agabanshi, hannunshi daya ya daura a forehead  ya saukar tareda daura hanunshi akai yana kallon fuskanshi dake sanye cikin mask, janye hanun yayi kaman zaiyi kuka yace "dama baka da lafiya ne saisa bakayi aikin ba kadawo gida?" ahankali ya gyadamai kai batare dayay magana ba yana kokarin mikewa tsaye, matsawa baya Omari yayi yana kallonshi tunda ga sama har kasa shi yasan akwai abinda ke damun Ya Marwan kwanan nan amma yaki fadin musu, abakin gado ya zauna yasake dafa kai hakan yasa Omari ya zauna gefenshi ahankali ya daura hannunshi akan kafadarshi yakira sunanshi ahankali cike da natsuwa. "Ya Marwan" yanayin sigan daya kira sunanshi dashi yasa ya janye hanun daga kanshi ya juyo ya kalli kanin nashi, matse kafadarshi Omari yayi yace "you can hide ur problems from Abdallah batare daya ganeba amma ni bazaka iyamin hakaba, kannada wasu a duniyar nan sama damune? Ya Marwan tell me what is the matter meke damunka? I've been watching you for the past few days bakada natsuwa is not the normal you that i use to know please tell me what's d problem, uhmm menene meke damunka dan uwana" yakarashe maganan yana matsemai kafada ganin yanda yay shiru ko motsin kirki bayayi yace "please Ya Marwan tell me" ajiyan zuciya yadan sauke mai kara kafin ahankali yadan girgiza kai dawata irin murya kaman ta marasa lpy yace "is she" da sauri Omari yace "she?" surprisingly, shiru yayi batare daya bashi amsaba hakan yasa Omari yace "wanan yarinyar dakake ta kallo a gaban park jiya, she?" batare daya amsa shiba ya fuzar da iska mai zafi yace "i think she's a witch, kome nakeyi ita nake gani, eating, bathing sleeping, working anything am doing sainaita ganinta, i don't know what is wrong with me Omari, but she's is my head, I've tried my best to get her out of my head but is not working, the whole shit stuff is driving me crazy" dan murmushi Omari yayi daya kara fito da kyanshi yace "kodai sonta kake Ya Marwan?" yay maganan tareda kamo hanunshi yana matsawa, adan firgice ya kallai saikuma yay dan tsaki  tareda girgiza kai yace "ni banason kowa, mace bata gabana, am sure she's a witch, bana sonta" "are you sureeee" Omari yamai tambayar dawata irin siga dayasa shi dago kai ya kalli kanin nashi, murmushi Omari yayi yace "she's not a witch bro trust me, kawai kafada a kogin sone mai shegen zurfi kuwa, you are in luv for the first time Ya Marwan, haka so yake hanaka sukuni zaiyi kaita ganinta akome kakeyi, and so dinma bana wasa ya shigeka ba tun wuri kaje kafada mata inba hakaba sai sonta yakusa kasheka kadaiga current condition dinka ko lover boy" wani irin duka yakawo mai hakan yasa Omari yay wani irin jumping yafice daga dakin da gudu ya rufomai kofan dakin, kofan yabi da kallo abubuwan da Omari yafada yana mai yawo aranshi ahankali yace "bullshit" fadawa yay kan gadon yana kallon saman dakinshi gabaki daya tunanin maganun Omari dayakasa mantawa dasu yakeyi, ganin wani irin azababben ciwo kai yatasashi agaba yasa yatashi yahau kan dadduma isha yayi yacigaba da rolling akasa yana tunanin fuskarta, ahaka bacci yay gaba dashi.


 Wuraren 2 da rabi nadare wani irin wired feeling yatashi dashi, wani irin tunanin ta yafarkan dashi sosai kirjinshi ke wani irin bugawa yanajin wani irin urge din son ganinta right that second, birkicewa yayi sosai yana son hana kanshi tunanin ta amma yakasa, hakan yasa yay wurin drawer gefen bedside yana jajjawosu kaman mahaukaci ana kasan ne yaga wiwi dinshi, kwaso uku yayi ya zuba a aljihu ya bude kofa yafice daga dakin kaman zaki, gate yabude cikin daren nan yahau machine yafita kotakan rufe gate din baibiba tsabagen yanda yakeji, dajin nan ya dinga bi har saida yakai ta bakin titi batare daya fita daga dajin ba ya kashe mashin din lighter yaciro da wiwi daga aljihu ya  kunna yana shakan hayakin, watsarwa yay kasa ganin sake batamai rai suke yay shiru yana kallon titi da babu motoci ko ina yay shirun bala'i, da kyar yatada machine din yakoma gida a tsakar gidansu ya zauna shi kadai yana kallon yakai 10min ahaka yabude kofa yashiga falonsu maida kofar yayi yarufe yana bin falon da kallo ko ina tsaf tsaf, zama yay akan kujera ya chusa kanshi akafafun shi yana fuzar da iska wlh inda ace yasan gidansu saiyaje yanda yakeji dinan, tashi yayi ya daki kujera yace "damn it" he's feeling restless, kasa bacci yayi hakan yasa ya zauna kawai yana sauke tagwayen ijiyan zuciya yana kallon makeken agogon bangon dakin yana jinta aranshi sosai ahaka har asuba.



***

Ba ita ta tashi daga baccin nan ba sai wuraren biyar da rabi da kyar ta tashi tana dafa kanta sabida wani irin azababben ciwo dayake mata da kyar ta sauko daga gado ta runtse ido ta wuce ta shiga bayi baki ta wanke tafito daure da alwala gaban mirror tayi idanunta sunyi jajir tana duba wayanta kota kira Mum taji dadi amma bataga wayan ba, goge dan guntun hawayen daya zubo mata tayi ta shimfida dadduma tasaka hijabi tai azahar da la'asar tana idarwa ko tashi daga kan dadduma batayi ba aka shigo daki a mugun tsorace ta dago kai ganin Ya Muhsin ne yasa tai ajiyan zuciya batare daya shigo dakinba ya tsaya ata bakin kofan yace "kin tashi?" gyadamai kai tayi asanyaye, ahankali yace "muje kici abinci kisha magani" gyadamai kai tayi tamike tsaye batare data cire hijabi ba tabi bayanshi gabanta na faduwa suka fita falon Ya Ahmad ne kawai zaune a dining yanacin white rice da stew, ajiye spoon din hanunshi yayi ya kalleta yana dan dariya yace "waiwaiwai nida burodi kai jibi idanunki subhannallahi ashe haka jikin yay tsanani, ke ciwon ne kikema kuka haka jibi yanda idanunki suka kumbura wlh ke raguwa ce Nadeera" harara Ya Muhsin ya watsamai yace "kamana shiru anan Malam besides she's taking ur footstep" "nidin?" Ahmad yafada yana dan dariya saikuma yace "wlh Ya Muhsin bana kuka idan ina ciwo, inada jin zafin ciwo amma bana wanan shegen kuka and am very strong but Nadeera enn this girl is damn lazy, batada dauriyan ciwo ko kadan, dan Allah jibi idanunta fa ai in idanun sun rufe sun manne sabida kuka zaki natsu" yay kwafa yacigaba dacin abincin shi, hawayen daya zubo mata ta share ahankali ta zauna a kujeran dake kusa dana Ya Muhsin, tashi Ahmad yayi daga dining yazo inda take zama yay kusa da ita ya rungumo kafadarta yana dariya yace "haba little sisi fushi kikayi danna miki fada?" girgiza mai kai tayi ahankali hakan yasa yace "sorry kinji duk ciwon kyan jiki ke damunki, you are missing Mum zata dawo very soon, dazu ma bayan la'asar i called her batai picking ba but she will soon come back okay" gyadamai kai tayi, tashi yayi ya daga mata hannu yace "high five" ahankali ta bashi hanunta suka kashe wani irin kuka nacin zuciyanta inta tuna abinda Abba yay mata kaman tafada musu amma wlh kunyan ma fada musu take, tafiso ta fadanma Mum amma bazata iya fada musu ba su maza ne kumama nauyin maganan takeji dakuma tsoron Abba. Hannunta yakama yace "oya muje muci abinci" tashi tayi tabishi dining din shikuma Ya Muhsin ya gyara zama yana kallon news, da kyar Ya Ahmad ya tursasa ta sukaci abincin tare sanan tasha magani kafin ta kwashe plates din takai kitchen sanan ta zauna gefen Ya Ahmad suna kallon news din tare bakaramin kwantawa hankalinta yayiba da bataga Abba ba, saida magrib suka mimike sukai masallaci hakan yasa ta wuce dakinta tana shiga ta saka key da sauri bayi ta shiga tasakeyo wani wankan sanan ta dauro alwala tafito ta saka wata atampa tasa hijabi tazo tai salla tana rokon Allah ya kareta yakuma tsareta, anan ta zauna har aka kira isha'i tana idarwa ta linke dadduman ta zauna kololuwan gado tana kallon kofan tana sake wani sabon addu'a, sai wuraren 9 suka shigo gidan tun kafin su karaso wajen kofarta Ya Ahmad ke kwala mata kira hakan yasa ta tashi ta bude kofan shida Ya Muhsin ne dake waya sukazo, dakinta duk suka shiga Ya Ahmad ya harareta yace "ke ya jikin?" ahankali tace "da sauki" "kinci abinci ne?" girgiza mai kai tayi tace "banaji yunwa" Ya Muhsin dake waye ne yacire wayar daga kunenshi ya mata wani kallo da babu alamun wasa ciki yace "jeki debo abinci kizonan kici kafin na batamiki rai" gyadamai kai tayi asanyaye ta mike tabude kofa tafice gabanta na faduwa, babu kowa a falon hakan yasa tai dining da sauri ta bude warmer semo da egusi soup akayi hakan yasa ta debo kadan ta juyo tana kaiwa balcony taji an bude kofa da gudu tai ciki batare data juyo ba dan tamasan Abba ne, kofar dakinta tabude ta shiga ta zauna kusa da Ya Ahmad dake kan gadon dan Ya Muhsin akan stool ya zauna abinci ta shiga ci duk suna kallonta, sosai take basu tausayi dan a tunanin su rashin Mum da suspension din school ne yasa tunani yamata yawa ciwon dole yakamata, sosai taci tuwon tasha ruwa sanan tawuce bayi ta wanko hanunta ta rufe plates din ta ijiye gefe dan bataso ta kara fita, Ya Muhsin dai waya ya dinga yi da some clients dinshi Ya Ahmad ne ya dinga janta da hira yana nuna mata hotunan deejay a wayarshi hakan yasa tasaki sosai danhar tana murmushi, sai wuraren sha daya da rabi sanan suka tashi kaman tabisu haka ta dinga ji haka suka fita suka kashe mata wuta da wani irin gudu ta tashi tai locking kofa da key zama tai akan gadon tana kallon kofan dan wlh kasa bacci tayi ta kankame jikinta tana kiran Allah ya kareta wani irin tsoro da tunanin jiya na dira aranta, ba ita tai bacci ba sai wuraren past 1 nadare shima bacci barawo yasaceta. Bata sake tashi ba saida Abba ya bubbuga mata kofa da asuba awani irin mugun firgice ta tashi jin muryan Abba. "Princess tashi kiyi salla, kin tashi?" adan rude tana komawa baya tace "eh" juyawa yayi yawuce yafita yay dakin su Muhsin yataso su suka wuce.


Sai wuraren seven suka shigo gidan daga masallaci, ya Ahmad ne yazo ya tsaya a corridor ya kwala mata kira. "Nadeera" tashi tayi daga kan dadduma tai wajen kofa ta murza key ta bude ta leko da kanta, hararan ta yayi yace "dalla fito falo jor" ahankali yabiyo bayanshi duk suna falon zaune akasa Ya Muhsin nakusa da Abba yana nunamai abu a system ahankali ta zauna kusa da Ya Ahmad batare data kallesu ba tace "i..ina kwana Abba, Good Morning Ya Muhsin" dago kai Abba yayi yana kallonta murmushi kan fuskarshi yace "antashi lpy princess ya jikin" ahankali tace "Alhamdulillah" tana lumshe ido danko kadan tabason ganinshi, Ya Ahmad yariko hanuntaa yace "muje kitayani nahada mana breakfast tunda bakida lpy, wai wanan hijabin fa matar liman, common cireshi kitchen zamu shiga" cire mata hijabin yayi ya ijiye akan kujera da sauri ta zage zip din riganta da kyau sukai kitchen din, ta wutsiyar ido Abba ya bita da kallo yana kiran Allah aranshi.


Breakfast suka hada tareda Ya Ahmad suka dafa ruwan tea da suka soya egg da Irish data fere suka jera komi a dining din hakan yasa Abba da Ya Muhsin dake kallon news dan sun gama aikin suka taso suka zazzauna, yau bata zauna kusa da Abba wanda tasaba zama kusada shiba koda Mum na nan kusa da Abba take zama, yau kusa da Ya Ahmad ta zauna bayan ta zuzzuba musu suka shiga cin abincin bini bini Abba na satan kallonta. Ture abincin tayi ta mike ajiye fork din hanunshi yayi ya kalleta fuskar nan babu alamun wasa yace "ina zaki?" rasa me zatace tayi hakan yasa tace "fitsari nakeji and am okay" hanha ya nuna mata yace "okay daganan get ready zaki bini office" wani irim dadi nd ya lullubeta tace "to yaya" ta juya tabar dining din da sauri, batare da Abba ya kalleshi ba yana kokarin debo chips da fork yace "mesa zakaje da ita office Son" yatsine fuska Ya Muhsin yayi yace "to Abba babu Mum zama ita kadai zai kara mata ciwo ne" dan murmushin yake Abba yayi yace "hakane".


         🕳🕳🕳🕳🕳




*Maman Abd Shakur*



AE

Tashi Ya Muhsin yayi yafice yawuce shashin su dan shiryawa, Ya Ahmad dai saida yagama nashi tass dan akwaishi da ci, Abba ma tashi yayi yawuce nashi dakin ranshi namai wani iri iri.


Wanka tayo tazo ta shirya cikin doguwan riga abayan ta baki tai rolling gyalen akai, hoda kawai ta shafa ta saka lip gloss ta zauna tana kara dudduba wayanta bata ganiba, hartana duba karkashin gado, knocking kofar akayi hakan yasa gabanta na faduwa taje ta murza key ta bude Ya Ahmad ne ya harareta yace "kika gudo kika barni da clearing table ko Madam" dan murmushi tamai tace "sorry yayan mu" murmushi yamata yajawo hanunta ya rufe kofan yace "let's go jor yayan mu na jiranki a car, yau wlh duk kunsa nai lattin office sai anyi deducting daga salary na, kinga dai ki warke gobe kimana breakfast malama kinajina ko" dan dariya tayi batare datace komiba suka fita daga dakin yay shashin su dadan gudun shi dan yay latti itakuma tai wurin motar Ya Muhsin, budewa tayi ta shiga ta kullo kofan yatada motar yay horn mai gadi yabude musu suka fita, saida suka shiga titi batare daya kalletaba yace "where is your phone inata kiranki baya shiga" juyo dakai tayi ta kalleshi kaman zatai kuka tace "banga wayanba bansan ina ya shige adakina ba inata nema" shiru yayi bai kara cemata komiba yacigaba da tukin shi ahaka har suka kai office dinshi babban building ne sosai, parking motar yayi ya kashe suka fito sukai cikin building din, lift suka shiga yakaisu second floor sanan suka wuce office dinshi sai bin hadadden building din take da kallo dan wanan shine second time datake zuwa office dinshi nafarko da Mummy suka zo ranan sai wanan karan kuma da kanshi ya kawota, gaban office dinshi sukaje da ID card dinshi yabude kofan suka shiga sai kallon office din take yanda yake a gyare sai kamshi yake gashi yahadu harda su TV da water depenser, murmushi tayi ta kalleshi tace "Yayan mu office dinka is very very fine and very neat ga kamshi" bama tajira amsan shiba tai gaban table dinshi ta tsaya tana kallo yan kananun hoton datagani guda biyu ta zagaya dan ta kalla, dayan hoton Abba ne da Mum sun riketa lokacin tana karama murmushi tayi ta zauna kan kujeran shi tana kallon hoton sai dayan hoton kuma hoton tane lokacin tagama secondary school itada Ya Muhsin da Ya Ahmad sun sata a tsakiya tana murmushi da graduation gown a jikinta, murmushi tayi ta dago kai ta kalleshi hada ido sukayi da sauri ya dauke kai ya zauna akan doguwar kujeran office din, tasowa tayi tazo kan kujeran rike da hoton tazauna kusa dashi ta dafashi tana nunamai hoton tace "Yayan mu dama kanada hoton nan na ranan graduation dina" kallon hoton yayi yay dan murmushi yace "inada shi mana i must keep d pic lokacin u were just 18" dariya tayi data dade batayi ba harda rufe fuska tace "kai Yayan mu" murmushi yamata yace "common tashi dauko min system dina I have work to do, ban kawoki dan kiyita damuna da surutu ba" murmushi tayi ta mike da sauri tai gaban table din laptop dinshi dake wurin ta dauko ta kawomai, karba yayi yabude hakan yasa ta koma kan kujeran table din tanata wining tana jujjuya tana kallon office din tanajin dadi sosai, saitaji tamanta da bakin cikin Abba, gajiya tayi da zama ita kadai tasake tasowa tadawo kan kujeran kusa dashi ta zauna tana leka system dinshi, ahankali tace "Yayan mu am bored give me something namaka" dago kanshi yayi ya kalleta yace "ok zokimin typing" da sauri ta karbi system din yatashi ya dauko wasu papers da akai rubutu akai yabata yace "kimini typing abubuwan cikin nan" gyada mai kai tayi ta daura pilo akan cinyarta ta daura laptop din akai ta gayra zama tafara typing shikuma ya koma wurin table yafara paper work, ya dade yana aikin bayan kusan 20 minute ya dago kai gani yayi bacci take ta jinginar da kanta a kujeran tana nadan bacci hakan yasa yadan yi murmushi ahankali yace "lazy gurl" tashi yayi yazo ya dauke system dinshi daga kan cinyarta da filon ya wurga gefenta yaje laptop din akan table sanan yadawo ya tasheta bude ido tayi cikin bacci ta kallai, ahankali yace "go inside kiyi bacci" tashi tayi ta wuce ta bude wani kofa dakine mai kyau da sauri tacire gyalen kanta tafada gado sai bacci.


Basu bar office dinba sai bayan magrib, super market ya kaita yay mata shopping sosai sai murna take ta kwashi abinda ranta keso suka fito tana rike da ice cream a hanunta ta shiga gaba ta zauna, kayan yasaka abaya ya koma gaba ya kunna motar yaja, Parking yayi agaban wani masallaci yay sallan isha sanan Yadawo motar ya kalleta sai shan ice cream dinta take ya kunna motar suka wuce gida, horn yayi mai gadi yabude musu suka shiga ciki parking yayi wani irin bakin cikine ya diran mata ganin gidan, ahankali ta bude mota tafito fitowa yayi yace "ke come and take ur things" juyowa tayi kaman zatai kuka tace "Yayan mu da nauyi fa" hararanta yayi yadaukar mata baban ledan yana kallon wajen parking din ganin baiga motar Abba ba yace "Abba bai dawoba lemme call him inji if everything is fine" wani irin dadi ne taji dabaidawo ba tabi bayanshi suka shiga ciki har dakinta, budewa yayi ya ijiye mata kayan akasa, hanunshi tarike tana kallon kayan tace "thank you Yayan mu Allah kara budi" karban hanunshi yayi daga nata yace "gud night" gyadamai kai tayi yajuya yafice da sauri ta kulle kofan ta murza key ta zaro key ta ijiye gaban mirror bayi ta shiga tayo wanka tafito ta shirya cikin wata rigan baccin ta pink mai hanun shimi ya tsaya mata a gwuiwa, net tasaka akai ta daura zani tasa hijabi tahau kan dadduma tai sallan Isha tai shafa'i da wuturi sanan ta mike tahau kan gado tana dudduba kayayyakin data dauko daga super market wani novel ta dauka ta bude ta kwanta tafara karantawa tana ballan chocolate tanaci har shadaya bacci yay awon gaba da ita.



Tun wajajen goma Abba yadawo shi karan kanshi bayaso ya ganta ma wani abu yasame shi hakan yasa bayan ya kulle kofan falo yawuce dakinshi direct yayo wanka yasaka jallabiya yahau kan makeken gadonshi ya kwanta yanabin gadon da kallo, magidanci dashi amma shine kullum kwana shi kadai wanan kaman gwaro wace irin rayuwa ce Mum keson jefashi, wayarshi yajawo yay dailing number ta akira na uku ta amsa kafin ma Yay magana tai magana cikin muryan bacci "hello Alhaji na wlh bacci nakeji sosai, ban dade da dawowa daga meeting ba, am tired, will call u idan natashi regards to our children" ta katse wayar dip, ahankali ya zaro wayar daga kunne yanabin screen din da kallo yauce rana ta farko dayaji tsanar Mum aranshi wai tama damu dashi kuwa? Tadamu da yayan ta kuwa? Tadamu da hakkin shi dake kanta kuwa? Ahankali yabama kanshi amsa da "da business dinta tadamu" kwafa yayi yaja pilo daya ya rungume yana gyara pilon kanshi yana kokarin danne bakin cikin dayake ji dan at his age bai kamata yana bari ranshi na baci ba, sa'oin shi duk hawan jini ke damunsu, runtse ido yay da sauri yana girgiza kai ganin Nadeera tai flashing a thought dinshi yakara jan filo ya kankame yana addu'a ahaka wata yar bacci tai gaba dashi.


Wuraren sha biyu wani irin jarababben feeling yatada shi, ahankali yatashi ya sauko yaje bayi ruwan sanyi ya sakin ma kanshi yay wanka na kusan awa daya sanan yafito lokacin har daya tayi dayan mintuna dogon wandon shaddan shi yasaka yasa jallabiya ya zauna akan kujera yay tagumi idanunshi sunyi jajir, wayarshi yasake tashi ya dauko dake kan gado ya zauna akan kujeran yay dailing number Mum harta katse ba'a dauka ba sau uku yana kiranta babu amshi hakan yasa yay tsaki ya jefar da wayan yana shafa kanshi yarasa inda zaisa kanshi yaji dadi, ahankali ya tashi yabude kofa yafito falo yana kallon ko ina saikuma ya bude kofarshi yafita yana kallon kofar dakin Nadeera kawad dakai yayi yawuce yafita daga corridor yay kitchen, bubbude drawers ya shiga yi yana neman kanwa amma baisan inda ake ijiyewa ba, wani irin nishi yafara ya kifa kanshi akan freezer kafin yasake tashi yafito ya zauna a dining yay tagumi yana bubbuga kafa, sake tashi yayi yafara zagaye dining din gaban jallabiyar shi ta mike sosai yanadan cije baki, falo yakoma ya zauna akan kujera kafin ya koma kasa sai kuma ya kwanta saikuma yatashi yana zagaye zagaye yarasa yanda zaiyi yana cije lips, ahankali ya juya ya shiga corridor idanunshi kyar akan kofar dakin Nadeera, tsayawa yay agaban kofan yasa hannu kaman wani barawo ya murda handle din ahankali yana biting lips dinshi a hankali, a kulle yaji kofan hakan yasa kaman wani mahaukaci yay dakinshi ya shiga bedroom dinshi, drawer gefen bed dinshi yaje ya jawo na kasan saiga uban keys, kaman wani zararre ya shiga ciccirosu yana dubawa da kyar yagano na dakinta hakan yasa ya mike tsaye haryana neman faduwa da sauri ya dafa bango yafice falo ya bude kofa ya fita yay bakin kofarta, ahankali ya saka key din ya murza kofar ta budu wani irin ajiyan zuciya ya sauke ya bude kofan awani irin hankali kaman barawo ya shiga dakin ya mayar da kofan ya rufe yasa sakata yana kallonta dan bata kashe wuta ba tana kwance kan gado batama lullube da bargo ba ga pink dan gown din data saka ya tattare a cinya, net din kanta ma ya zame ya koma gefe, ga budadden chocolate da littafi a gefen kanta, ahankali sadaf sadaf Abba yay hanyar kofan bayinta bude bayin yay ahankali ya zaro key bayan kofan ya fito ya rufo bayin yasaka key ya kulle ya zare key yasaka a aljihun jallabiyar shi kafin yakoma sadaf sadaf ya kashe wutan dakin yadawo ta wurin gadon ya cire jallabiyar shi ya yar anan akasa ya kwance mazariyar wandonshi ya cire wandon ya yar anan kasa, ya hau gadon yana bubbude kafafunta da karfi dan hankalinshi yau bama yatare dashi yahau kanta fuskarshi a wuyanta yana wani irin lashewa yana gurnani, yanda yake bubbude kafafuwanta yana nishi a wuyanta yasa afirgice ta ware ido dar! Wani irin bugawa kirjinta yayi da sauri tafara kokarin matsawa tafashe da kuka sosai tana ture hanunshi dayake shafa mata cinya, cikin wani irin kuka tace "Abba wlh ni ba Mum bace dan Allah kadena min wanan abun kasakeni Abbana please" kara karfin yanda yarike ta yayi da kyar da muryanshi da bata fita yace "Princess ki taimaka ma Abban ki inhar baiyiba mutuwa zaiyi yau, kinga Mummy ki batanan taki dawowa Mummy ki tafison kudi dani, Princess zan mutu ko kinaso Abban ki ya mutu ne?" girgiza mai kai tayi cikin kuka sosai tace "to Abba kai aure dan Allah kabari wlh tsoro kake bani sosai" tai maganan tana tureshi daga jikinta da duka karfinta tana wani irin kuka, kara janyota yayi jikinshi yace "karkiji tsoro kinji Princess, just help me Allah will bless you kinji abundantly kinji yar albarka" yay maganan yana fizge hanunshi daga rikon da tamai ya cusa hanun a cinyata ihu ta kwala. "wayyo Allah na Ya Muh.." wani irin mari Abba ya bugama bakinta saiga jini a gefen bakinta, hannunshi daya ya daura akan bakinta ya danne ta yanda bazata iyamai ihuba ya chusa hanunshi yana kokarin jan pant din jikinta kasa wani irin ihu take "uhmm uhm" ko motsin kirki bata iyayi, da kyar ta iya mika hanunta tana tattaba gadon cin karo tayi da ledan chocolate din dataci kafin tai bacci tarage ta jawo da kyar daukan chocolate din tayi takai kan fuskar Abba tasa mai a idanun, da sauri ya saketa hakan yasa ta tureshi da duka karfinta ta dira daga gadon tai bayi, kokarin bude kofan take amma taji shi a rufe hakan yasa tai ihu tai wajen kofan fita tana tana kallon baya tafara kokarin bude kofan, saukowa Abba yay daga gadon yana neman kamata daidai lokacin taci nasaran cire sakatan ta bude kofan tafita da gudu tanajan pant dinta sama arude Abba dake share idonshi yace "Princess" da sauri yadau jallabiyar shi dake kasa yasaka yabita da mugun sauri, tana bude kofan falo tafice arude tana kuka tai hanyar shashin su Ya Muhsin da mugun gudu, Abba yafito yana binta shika da gudu tana kaiwa shashin su ta tsaya agaban kofan su harta daga hannu zata buga kofansu Abba ya iso wajen ya tsaya dan nesa da ita gudun kartai ihu cikin murya mara kara yace "Princess wlh, wlh, wlh, inhar kika buga kofan nan kika tadasu saina tsine miki albarka kibi duniya wlh, ke har haukacewa ma saikin yi kina wasa da harshen uba, zonan da kafarki mu wuce part dinmu inhar na isa dake a matsayin uba inba hakaba zan tsine miki" kasa buga kofan tayi tana wani irin kuka mara kara tana jajjan rigan jikinta kasa, jikinta ko ina na wani irin rawa, ahankali Abba yace "zonan kona tsine miki" kasa daga kafa tayi saima kara makewa datayi ajikin kofan nasu, hakan yasa Abba yace "Allah ya ts.." dawani irin sauri ta taho tana wani irin kuka, hanunta ya kama ya rungumota jikinshi yana shafa bayanta zuwa bom dinta sukabar part din, suna kaiwa wajen barandan su tafara tittirjewa tana kuka sosai tana girgiza kai tama kasa magana da karfi yake jan hanunta tana tirjewa hakan yasa ya saketa yana tattare hanun jallabiyar shi yazo zai dauketa da gudu takoma baya yabita hakan yasa ta juya dawani irin mugun gudu tai gate dinsu yana binta, sakantan kofa ta bude guda biyu na sama da kasa tana kallon baya ta bude kofan ta fita waje da mugun gudu, arude Abba shima ya bude gate din yafita da gudun bala'i, gudu take da duka karfinta tana kuka sosai tana kallon baya Abba ma binta yake da gudu dukya rude batare daya daga murya sosai ba yace "Princess come back, ina zaki tsakar daren nan? Kinsan karfe nawa kuwa biyu da rabi nadare fa, babu hijabi babu dan kwali come back here" sosai take gudu yana binta har suka fita bakin titi hanya babu kowa saima duhu dakuma dan hasken wata dabaya shining sosai sai kukan tsuntsaye, da haushin karnuka, wani irin mugun faduwa tayi har saida tai wani irin wahalallen kara akan titin Abba na binta da sauri dakuma kyar ta mike tsaye tana layi ta waiga baya ganin Abba yakusan cimmata yasa ta cigaba da gudu numfashinta na neman daukewa tsabagen gudu ga kafafuwan ta dake mata wani irin zafi tana gudun tana kallon baya tana wani irin kuka, wani irin mummunan faduwa tayi da saida taji gwuiwanta yay kara sakamakon wani dutse datai tuntube dashi tafadi tip takara buge bakin ta, sume tayi take yanke tsabagen yanda zuciyarta ke bugawa sakamokon gudu da tsoro. Daidai lokacin Abba yakara so wajen yana haki shima ya kama gwiwowin shi yana kallonta yana nishi da sauri sauri tsabagen gudu yace "you see Princess ai gashinan kinje kinji ciwo, mtsww stubborn girl" ahankali ya tsugunna yana kallon fuskarta dadan hasken watan daya hasko ta, wani irin lashe baki yayi yafara wawwaigawa babu ko mahaluki daya akan hanyan, ahankali ya ciccibeta ya mike tsaye yana tafiya da kyar ya sauka daga kan titin ya tsaya ata baki bakin dajin gefen titin ya kwantar da ita akasan wurin batare daya damu ko akwai wani abu agun ba, hannu yasa yawani irin parka riganta tundaga kirji har kasan rigan, yaraba rigan biyu yasa hannu ya bude rigan manyan  kirjinta suka bayyana, wani irin nishi Abba yayi kafin ya mike tsaye da mugun sauri ya tattare jallabiyar shi sama yarike da hannu daya ya tsugunna ya ware kafafunta sosai yakai hannunshi dake wani irin mugun rawa yana kokarin janye pant dinta kasa yana nishi sosai hankalin shi yabar jikinshi dayan hanunshi kuma ya daura akan kirjinta yana wani irin matsawa yana numfashi.


*duk wacce takaranta littafin nan bata biyaba Allah ya isa*

If u want this book chat me up 0701218146


         *inkin karanta baki biyaba keda Allah*






 Kaman an tsuguleshi ya farka a mugun firgice da sunanta abakinshi. "Nadeera" saida Ahmad dake gefenshi akan makeken gadonsu ya farka tsabagen yanda yakira sunanta arude dakuma mugun karfi, da sauri Ahmad ya kunna bedside lamp yana kallon yanda Muhsin ke zufa ya daura hannu akan kirjinshi dake bugawa very fast, cikin muryan bacci yace "Yayan mu wat is it, why are you screaming Princess name like this?" bai tsaya bama Ahmad amsa ba ya diro daga gadon ya zura silipas tareda jan jallabiyar shi yasaka yay hanyar kofa yace "something is wrong with Nadeera i can feel it" bude kofan bedroom din yayi yafita yayi palon su hakan yasa Ahmad ma ya diro daga gadon yana kwala mai kira yace "Ya Muhsin wait am coming with you, dare ne fa" jallabiyar shi yaja batare dayama tsaya sawaba yafita shima kafin yakai falon har Muhsin yabude kofa yafita hakan yasa yasaka jallabiyar yasa silipas yabi bayanshi da gudu sukai shashin su Mum, turus suka tsaya suna kallon kofan ganin kofan abude awangale, dawani irin mugun gudu Muhsin yay ciki Ahmad biye dashi abaya, shiga falon sukayi suna kalle kalle kafin dawani irin sauri Ya Muhsin yay corridor din, kofan dakin Nadeera daya gani abude ya shiga dawani irin sauri Ahmad biye dashi hannu ya mika ya kunna wutan dakin sukabi dakin dawani irin kallo babu kowa akan gadon saima zanin gadon da bargon dasuka wani irin chukwiwiye kaman anyi dambe akai, yanda kirjin Muhsin ke bugawa yasa ya kwala mata kira yay hanyar kofan bayi yana kiran sunanta "Nadeera Nadeera are you in there?" ya bubbuga kofan bayin jin shiru yasa ya murda hanun kofan yaji shiru tadan gefen kofan ya leka hakan yabashi daman gane da makulli aka kulle kofan dan ga karafunan key sun shiga hole dinsu juyowa yayi adan rude ya kalli Ahmad zaiyi magana yay shiru ganin Ahmad nawani irin kallo kasan dakin yasa ahankali yabi direction din dayake kallo shima ya kalla, wandon Abba suka gani lying there dan shaddar Abba ce dasun santa sosai yasa sukaji kirjunsu yawani irin buga, da sauri Muhsin yakarasa wajen ya tsugunna ahankali yawani irin dau wandon ya mike tsaye ya daga wandon yana wani irin kallo idanunshi sun kada sunyi jajur, wani irin sakin wandon yayi akasa azuciye yajuya yafita daga dakin Ahmad biye dashi sukai dakin Abba bude kofan sukayi suka shiga baya falo hakan yasa sukai uwardaka, bude kofan sukayi suka shiga sunabin dakin da kallo babu kowa adakin sai drawer gefen bed daya jawo waje ga tulin keys akasa agefen drawer, dawani irin sauri Ya Ahmad yabude kofar bathroom din amma babu kowa hakan yasa ya juyo ya girgiza ma Muhsin dake kallonshi kai dan shima bazai iya magana ba yabude kofa yafita Muhsin ma yabude kofa yafita kanshi na wani irin juyawa, sukai hanyar gate tun kafin sukai Ahmad ke kwalama gateman dinsu kira. "Idris, Idris" adan tsorace gateman din dake kokarin zira jallabiya yafito yana goge idanu dan bacci, Ya Muhsin daya tsaya yana kallon gate din dayaga abude yajuyo da muryan shi data dishe yace "waya bude gate dinan yafita baka rufe kafin kai bacci bane?" da sauri yanadan zaro ido yace "a'a na rufe Alaji, dayake dazu naji muryan uban gidana a tsakar gidan dudda banji miyake cewa ba, kuma koda nataso kafin nafito naga yafita da gudu, dana fito kawai tura gate din nayi na shiga ciki na kwanta" bude gate din Muhsin yayi da sauri yafita yana goge dan guntun hawayen dayaji ya zubomai Ahmad ma yabiyo shi mai gadi na tambayan su lpy lpy sukai shiru, tafiya kawai Muhsin keyi da sauri Ahmad ya cimmai ahankali yace "Ya Muhsin ta ina zamu fara neman su da daddare nan?" juyowa yayi yana shafa kai saikuma yadafa heart dinshi yanaso yay magana yafara wani irin shakuwa yana neman yafadi, da sauri Ahmad yarike shi yace "Ya Muhsin are you okay menene muje gida kasha ruwa" jarumtar ture Ahmad yayi ya mike tsaye jiri na diban shi yana shakuwa yace "i can't" da sauri yajuya yacigaba da tafiya Ahmad na binshi abaya cikin daren nan dukansu hankalin su atashe. 




Da kyar ta iya ta bude idonta dasuka mata nauyi sosai sakamakon wani irin damka da Abba yakema kirjinta, ta kalli Abban dawani irin tsanar shi datakeji aranta, da kyar ta iya bude labbanta ta tattaro duka kalaman daya rage abakinta tace "Abba please karkimin komi ka tausayamin kaji Abbana please kayakuri, karkamin komi dan Allah Abbaaa" arude ya girgiza mata kai tareda janye hanunshi daga kirjinta yadaura akan dayan kirjin yana matsawa yana kallon fuskanta yace "Princess am aroused, ki taimakamin just once kinji my princess infitar da abunan dake damun rayuwata, please my princess help Abban ki yasamu natsuwa" girgiza mai kai tayi tana kokarin yunkurawa ta tashi tace "no banaso ka rabu dani, Abba Allah na kallon kafa, please kadena dan Allah" kota kanta baibiba saima hannunshi daya sa yajawo pant dinta hakan yasa tai wani irin wahalallen ihu mai kara, da sauri ya janye hanunshi daga pant din ya kifa mata wani irin hadadden mari a fuska yana kara danneta kafin yasa hannu a zuciye ya danne bakinta tsabagen yanda ya zuciya baimasan yahada da hancinta ba da sauri ya kwanta ajikinta hakan yasa takara sumewa sakamakon rashin numfashi dabata samuba, yacigaba da kissing ko ina bayaji baya gani yana wani irin lasheta kaman tsohon maye.


Ihun dayaji da yajishi har cikin ranshi yasa ahankali ya dago kanshi daya kifa akan machine din yanabin dajin da kallo kafin yay wani irin tsalle ya diro daga kan machines din yasa hannu yadau babban bindigar shi dake jikin machine din yafara tafiya yana waige waige.



kara ware kafarta Abba yayi bayan ya zamo pant dinta yakaishi gwuiwa yana wani irin nishi, kamo abun yayi yakai azaisa, wani irin hasken machine ne ya haskoshi bau amma ko damuwa baiyiba dan atunaninshi motoci ne zasu wuce yakarasa hanunshi yana jan jallabiyar shi sama sosai yakara gyarawa yanaso ya shige, wani irin bugamai kan bindiga akayi akai da mugun karfi hakan yasa yay kara sosai kanshi yafara jini, yana kokarin juyowa aka wani irin fizgoshi da fitinannen karfi aka bugashi da bishiyar wajen, ihu yayi sosai a mugun firgice yace "wayyo Allah n.." kafin ya karasa ya dauke Abba dawani irin azababben mari saida yaga duhu, mari yakara mai ta dayan gefen yana huci, da kyar ya iya ya bude idanunshi dasuka kankance tsabagen jaraban sha'awa ya waresu yana dan salati da sallalami ganin mutum dogo kakkaura, gashi huge, mask akan fuskarshi dan ko kadan dudda hasken watan dana ko mota ne dake hasko wajen baya iya ganin komi na fuskar mutumin, shako jallabiyar Abba yayi cikin wani irin murya mai dauke da bacin rai yace "trying to rape a girl acikin daren nan wat kind of a beast are you?" wani irin jijjiga Abba yayi yace "idan yarka ake kokarin yima haka how will you feel, kai! Kai!" yafada kaman wani dan daba yana jijjiga Abba yace "How dare you try to molest a lady? Zan koyama hankali yau" wani irin naushi yakaima Abba aciki dayasa Abba yay kasa warwas a sume, tsaki yakara ja yasa kafa yawani irin hambare shi kafin ahankali ya juyo inda take kwance a sume da sauri ya kawad dakai kirjinshi nawani irin bugawa sakamakon hango jikin mace da bai saba ganiba, sosai jikinshi ya shiga wani irin rawa yanajin wani irin ciwo aranshi daya rasa name kaman zaiyi kuka, ahankali ya juya mata baya ya kwabe dark blue hoodie dake jikinshi dake kamshi sosai ya rike a hannu yarage daga shi sai wani light long-sleeved t shirt, dan juyowa yayi kirjinshi na wani irin bugawa yakaraso wurin yana kawad dakai ya tsugunna agabanta ahankali, gabaki daya yama rasa yanda zaima yarinyar, hanunshi na rawa sosai yadan juyo da sauri ya sake kawad da kanshi ya mike tsaye har yana neman faduwa wajen machine dinshi yaje ya kashe wutar machine din dake haska jikinta kafin yasake dawowa ya tsugunna yana kawad dakai dan dudda haka yana ganinta sabida dan hasken wata, ahankali ya mika hanunshi dasuka shiga wani irin rawa ya daura akan kafadarta, da sauri ya sake janye hannayen jin wani irin shock da tunda yake arayuwanshi baitaba jiba bai kuma san maisa yaji hakaba, wani irin fuzar da iska yayi yana kokarin saita heart dinshi da kyar yay jarumtar juyowa ya sake daura hannayenshi akan kafadarta ya dagota jagwab tawani taso kamar wacce ta mutu, a hanunshi daya ya sata ya karata ajikinshi kirjinshi nawani irin bugawa wani irin sanyi na shigan shi sosai, jinin jikinshi nawani irin pomping, hoodie daya saba a kafadarshi ya dauka da hannu daya ya zura mata akai hanunshi narawa,  cireta yayi daga jikinshi ahankali yasaka mata da kyar kafin ya kamo hanunta yasaka cikin hannun rigan dayamata tsawo sosai, yama dayan hanun ma haka, waigowa yay da sauri jin alamun mutum awurin, Abba yagani yatashi ya wani irin kwasa da gudu yay titi yana layi yana rike cikin shi, tsaki yayi danji yake kaman ya kashe mutumin yajuyo ahankali ya kwantar da kanta akan kafar shi yasa mata hulan hoodie din akai ya rufe gashinta daduk ya kwashi yayi da kasa ya kulle igiyan hulan kafin ahankali ya mike tsaye rike da ita yana jan rigan yana rufe mata ciki, idanunshi ne suka sauka akan pant dinta dake gwuiwanta, wani iri rawa jikinshi duka yafara yi da sauri ya kawad dakai zuciyarshi nawani irin kuna yana dana sani dabai kashe mutumin chan ba, da kyar kaman wani matsoraci yakai hanunshi yana kawad da kanshi yaja pant din sama yana kara kallon baya amma har Abba ya bace mai ya mayar mata da pant din, daukanta yay chak kaman wata baby yaje yahau kan power bike din yasata agabanshi yana fuzar da iska tsabagen yanda ranshi ke tafarfasa, hanunta ya sakala ta bayanshi kafin ahankali yasa hanun haggunshi yakama waist dinta da kyau ya tada machine din yaja da hannu daya, dawani irin fitinannen gudu suka bar wajen kafin ya yanki wani daji da ita, sunyi tafiya na kusan 15 minutes yay parking agaban gidansu, saukowa yayi rike da ita ya daura kanta a kafadarshi ya dauketa ya bude gate ya shiga ciki, ya bude kofar side dinsu yay upstairs da ita da sauri, dakinshi ya bude ahankali ya shiga yay wurin gado da ita, ahankali ya cirota daga kafadarshi zai kwantar da ita akan gadon idanunshi suka sauka akan fuskarta, wani irin sakinta yay akan gadon yana kallonta arude jikinshi nawani irin rawa, yarinyar da gabaki daya yau yakasa bacci sabida tunanin ta daya addabeshi gawani iri iri daya dinga ji, wani irin bacin rai da kuna zuciyarshi ta shiga yi da sauri yana dana sanin dabai illata mutumin nan ba, harda dan gudun shi yafita daga dakin yay kasa yaje kitchen bottle water ya dauko yadawo sama da mugun gudu ya bude kofan ya shiga yay wurin gadon hannu yasa ya kwance igiyan hulan yadan dago kanta ahankali ya zame hulan kafin ya bude goran ruwan ya yayyafa mata a fuska, wani irin nishi tayi ta bude ido tar tana kallon saman dakin saikuma tafashe da kuka sosai tana kakkama jikinta arude da muryanta data shake tace "Abba karkamin haka dan Allah ka yakuri, Abba please kayakuri karkamin haka wlh banaso, kayakuri dan Allah" wani iri yaji zuciyarshi namai, hakan yasa ya ijiye ruwan akan drawer ya matso kusa da gadon da murya chan kasa yace "Hey! Calm down, look you are safe" cikin wani irin tsoro ta dago kanta tafara kallon dakin inda take da gadon datake kafin ahankali ta juyo da kanta zuwa saitin inda taji magana ta sauke jajayen rinanun idanunta akan boyayyen mutun dake tsaye yay folding hannayen shi a kirji yana facing dinta, wani irin nishi tayi da shi kanshi saida yaga yanda numfashin ta ya tsaya tana kokarin matsawa abaya amma ina harta sume tai baya luuu da sauri ya hayo gadon.


            *inhar kin karanta baki biyaba keda Allah*



*Maman Abd Shakur*



Tafiya suke da sauri akan titin, shining ido Ahmad yayi da kyau yana kallon mutun da tunda suka fito shine mutum na farko dasuka gani akan hanya yana layi, da sauri ya taba Ya Muhsin yace "Ya Muhsin look is that Abba" kallon inda ya nunamai yayi hakan yasa suka karasa da sauri, chak Abba ya tsaya yana kallon yaran nashi kirjinshi nawani irin bugawa cikinshi na ciwo, atare sukace "ina Nadeera Abba" sosai kirjinshi ya shiga bugawa dan baisan mezace ba, da sauri ya kalli Muhsin da idanunshi sukai jajir yace "shegun yara bakuga kaina na jini bane ina tafiya adudduke bazaku fara tambayana maiya faruba" "Abba where is Nadeera" Ahmad ya daka mishi wani irin tsawa dan dama Ahmad idan yay fushi shine mara hankalin gidan amma da wuya yay fushi mutum ne shi mai yawan ban dariya, sosai zuciyar shi ta kwance sabida yanda yaga yayan nashi namai magana da kyar ya tattaro courage dinshi yace "some thugs ne suka shigo gida and they were well armed they took her away motarsu ma nabi suka jimin ciwon nan" wani irin kallo daga Muhsin har Ahmad suke mai, dawani irin kakkausar murya Muhsin yace "ina Nadeera take Abba?" "are you deaf Muhsin baku  gamajin explanation dina bane, i said some thugs sun tafi da ita" yay maganan cike da fada har yana neman ya shake, cikin daga murya Ahmad yace "me wandon ka yakeyi adakin ta?" adan rude Abba yace "wando na?" yay maganan yana kallonsu ya kalli wanan ya kalli wanchan, saikuma yace "danaji ihun princess shine natashi ina zira wando ko mazariya bansaba nafito nataho dakinta, dasuka bugamin bindigar farko nakusa suma shine suka dauketa suka fita da ita gudun dazanyi na bisu wandon yafadi kasa banma bi ta kanshiba all i was after was to save princess" ahankali Muhsin yace "Abba" yanda yakira sunan saida zuciyar Abba ya girgiza all he see a idanunsu is tsantsar tsana da rashin yarda dakuma tuhuma da sauri ya wuce yana rike cikinshi yace "kunga natafi naje nakira commissioner of police na sanar da batan princess and i need medical attention Ahmad call Dr Bello for me" duk juyawa sukayi suna binshi da kallo ya wuce abinshi, wani irin ihu Ahmad yayi yace "I swear he's lying Ya Muhsin ranan nan i caught him hugging Princess very tight datana bacci but bankawo komiba, Ya Muhsin do you think Abba Abba na...na?" yakasa karashe maganan tsabagen girmanta, kwalla Muhsin yasake sharewa ya kalli Ahmad dashi shima yake kallo yace "lets go, i need to check d compound CCTV footage".




****

Da sauri ya tarota ya daura kanta akan hanunshi, bottle water yasake dauka ya bude ya yayyafa mata a fuska hakan yasa ta sake bude ido tana nishi afirgice ta tashi daga jikinshi ta matsa baya tana jan jiki tana kuka sosai ta sauka daga gadon ta mike tsaye baya tayi da sauri zata fadi tana ihu jin kafarta tawani irin yin kara da sauri ta zauna akasa tana kuka sosai kalaban kanta duk sun barbaje sun sauko har kirjinta, ahankali ya sauka daga kan gadon ya tashi tsaye ya zuba hannu a aljihun shi yana kallonta, ya daka mata wani irin tsawa. "shut up" tsabagen yanda ta tsorata hannu takai takama lips dinta jikinta na rawa sosai tana kara jan hoodie jikinta tana rufe cinyoyinta, juyawa yayi yafita daga dakin hakan yasa tawani irin fashewa da kuka tana sambatu kasa kasa jikinta na kakkaurwa. "Mum Mummy na ina kike? Ya Muhsin, Ya Ahmad, Allah, Allah kazo ka taimaken please, wayyo Allah" yanda take sambatun kasa kasa jikinta nawani irin bari pispispsis kawai kakeji kaman wacce ta zare, tunda ya bude kofan tsayawa yayi chak yana kallonta hanunshi rike da first aid kit, sosai tawani irin bashi tausayi sabida yanda takeyi, ahankali ya daga kafa ya shigo dakin ya maida kofan ya rufe da sauri takara kankame jikinta hanunta da ko ina na jikinta nawani irin rawa ta takuri a wajen gashi babu kafa balle ta tashi ta gudu sai kiran su Mum takeyi ahankali, alamun mutum dataji agabanta gawani irin kamshi dataji yasa ta kankame jikinta tana kara matsawa bango kaman zata tsaga ta shige, gashi takasa kuka da karfi sabida yace tai shut up, ajiye first aid kit din yayi a gefenshi yana tsugunne agabanta, calmly yace "Hey raise your head" dago kanta tayi jikinta na wani irin extra rawa idanunta akasa, sosai yaji tabashi tausayi, ahankali yace "calm down, am not going to hurt you" bakinta har rawa yake ta kankame idonta gam gam tace "am...a...am scaredddd" tawani irin jaa maganan cikin wani irin kuka tone da batason tasake shi da karfi sosai sabida tsoro, dan ajiyan zuciya ya sauke murya chan kasa yace "don't be scared okay" gyadamai kai tayi tana kulle bakinta dan kartai kuka, meke faruwa da ita yau, tashi yasake yi ya shiga bayi ko minti biyu baiyiba ya fito da karamin bowl na warm water wanda clean towel karamin ke ciki, ya ijiye kusa first aid kit din yasake kallonta yanda har lokacin idanunta na kasa ta kankame jikinta hawaye na fita daga idanunta hanunta akan bakinta ta rike jikinta na rawa, tana shivering wata marainiya, ahankali yace "ina ke miki ciwo?" cikin kuka sosai muryanta na rawa ta nunamai kafarta da duk ya kuje tace "my leg" tafashe dawani irin kuka hakan yasa yasake fuzar da iska, kankame jikinta tayi sosai muryanta na rawa sosai tace "am..am..tsoro nakeji sosaiiii" tafashe da wani irin kuka mai taba rai, yanda take kukan ba karamin tabashi yakeba baimasan meze mataba, hakan yaja ya jawo bowl din ya ciro towel din ya matse yasa dayan hanunshi ya dago fuskarta ahankali yana kallon jinin gefen bakinta inda yafashe, kankame idanunta tayi gam jikinta na rawa, ahankali yasa towel din gefen bakinta yana share jini wurin zuciyarshi nawani irin tafarfasa yana kallon yanda fuskarta barinma gefen fuskarta yay jajir ga shaidan yatsu, runtse ido tayi sosai sabida zafi, janye towel din yayi yana kallon yanda hawaye kebin kuncinta yasake maidawa cikin warm water ya matse kafin ahankali ya daura a wurin shaidan marin yana gogewa, maida towel din yayi cikin ruwan ahankali ya daura hannunshi akan gwuiwa nata wani irin wahalallen kara tayi cikin kuka. "wayyo Allah Mummy na" murya chan kasa yace "sorry" towel din ya matse ya share mata ciwukan ya goge da towel ya tsaya yana kallon guwiwan dan kaman tasami targade ne hakan yasa ya mike tsaye yadauki bowl din yabude kofa ya shiga bathroom, yakai kusan 5min yafito ya kalleta yanda take a dukunkune awajen tana kuka tsugunnawa yayi ya dauketa kaman wata baby, ihu tabude baki zatayi a tsorace da sauri ya daura hannunshi kan bakinta yace "hold it" runtse ido tayi gam gam jikinta nawani irin rawa ji take kaman ta mutu shizaima fi mata, bathroom din yabude ya shiga da ita, agaban wurin wanka ya zaunar da ita akan wani hadadden kujeran bayi, cikin wani irin murya da babu alamun wasa aciki yace "hey! Open your eyes" a mugun firgice ta bude idanun tana kuka gabaki daya ta firgice. "look up" dago kanta tayi tanaa kuka takasa kallonshi saima wani irin rawa da jikinta keyi dan mugun tsoron shi take. "look at me" yafada a tsawace hakan yasa ta bude ido adan tsorace ta daura akanshi gwanin ban tausayi idanun nan sunyi jajir sunyi luhu luhu, tana kallonshi tana wani irin sauke ajiyan zuciya dan gani take kaman zataga Abba yafito daga jikinshi, dauke kai yayi ya nuna mata shower yace "kiyi wanka a zaune cus u can't stand" ya nuna mata new white towel daya ijiye a gefe kadan ta inda hanunta zai iya kaiwa da jallabiya milk ke kai, yace "ga clothes din dazaki sa when u are done" yajuya yatafi wajen kofa batare daya juyoba yace "in 15 minutes time zan shigo finish before i come back" fita yayi yarufo mata kofan.



Taci kukan dayafi na kusan minti takwas tana kallon kofan, da kyar ta lallaba kanta ta sadakar kawai in mutuwa ce ma shikenan Allah ya yafemata kura kuran ta, da kyar tacire hoodie jikinta ta ijiye agefe wani irin kuka tafashe dashi ganin yanda Abba ya raba rigar baccinta biyu gabaki daya jikinta awaje dan riganma ya tattare yay gefe ne, tsabagen yanda take kuka har muryanta baya fitowa ma da kyau, da kyar ta iya ta mika hannu ta kunna shower ruwan zafi kawai ya dinga zuba akanta tundaga kai har kafa kasa na gangarawa kasan bayin tana wani irin kuka, takai kusan 10 minutes ahaka saida taji knocking sanan takashe shower da sauri tadau towel ta daura tana kuka, ganin ba'a shigo ba yasa ta jawo jallabiyar tana wani irin kuka ta zura ajikinta tadan mike kadan taja jallabiyar daya mata yawa sosai kasa ta janye Towel din tasa akai tana goge gashin kanta tana kuka, bama zata iya fassara yanda takeji ba tsabagen bakin ciki, amma jitake kaman ta mutu kawai tahuta hakan yasa ta zame towel din daga kan ta daura akan fuskarta tana kuka sosai, bude kofan yayi ya shigo bayin yana kallon yanda har lokacin kuka take ta daura towel a fuska tana wani irin kuka, kitson kanta na diddigar da ruwa ahankali ya mika hannu ya karbi towel din dake kan fuskarta ya dauketa kaman baby jikinta na rawa sosai ta kule idonta yafitar da ita daga dakin ya zaunar da ita akan gado, wani balm haka ya dauko ya lakata ya shafa a gefen bakinta inda yafashe, yasake debowa ya shafa a gefen fuskarta dan wurin yadan tashi sanan ya tsugunna agabanta ya mika hannu yace "give me ur injured knee" jan jallabiyar ta kadan tai sama ta mikamai kafar jikinta na rawa kaman wacce za'a kashe tana kallon bakaken safan hanun nashi, hakan yasa yakarbi kafan ya debo balm din ya shafa akan gwiwar kafin ahankali ya dago kai ya kalleta yanda take nishi tana kallon kafan dan tasan gyara mata zaiyi, murya chan kasa yace "close your eyes" gam ta rufe idon tana kuka mara kara, wani irin ihu tayi da saida gidan ya amsa sakamakon jan kafar dayayi, bude ido tayi tana wani irin mugun kukan azaba ta dafa kafadarshi a mugun rude sabida zafi tanaso ta amshe kafar tana kuka tama kasa magana, sosai tabashi tausayi hakan yasa yakasa cigaba dayi ya saki kafar ahankali, dawani irin murya mai cunkushe da bakin ciki yace "stop crying, are you hungry?" girgiza mai kai tayi cikin kuka mara kara. "kwanta" kwanciya tayi da sauri kaman wata marainiya, murya chan kasa yace "sleep" da sauri ta kulle idanunta jikinta na barbar tana magana kasa kasa. "Mumy Mumy dan Allah kizo, wayyo Allah am scared, Mum mugun tsoro nakeji yau" yakai kusan 5 minutes akanta, yana kallon yanda take maganganu kasa kasa kaman irin sababbin mahaukatan nan kafin da sauri ya juya yafita daga dakin yanajin bakin cikin rashin illata mutumin daya mata haka. Da Omari da Abdallah yaci  karo sun taso cikin bacci sun fito daga dakinsu sakamakon ihun dasuka ji na mace, atare sukace "Ya Marwan wacece tai ihu" alamu yamusu da surabu dashi kawai ya sauka downstairs ya kwanta akan dogon kujera zuciyar shi na wani irin tafarfasa, da sauri Omari da Abdallah sukai dakinshi ahankali suka bude kofan batare dasun shiga ba, kara ware ido Abdallah yayi yana kallon wicked Nurse dan bazai taba mance fuskarta ba yanda ta takure a kwance ta kankame jikinta tana kuka sosai idanunta a rufe tana pisipispisspis da baki basujin metake cewa, fuskarta da gefen bakinta yay jajir, da sauri Omari ya rufo kofan daga shi har Abdallah suka juyo zuciyarsu namusu wani irin zafi suka sauko kasa akanshi suka tsaya atare sukace "meya sameta?" tashi yayi ahankali ya zauna yana dafe kanshi kafin ahankali ya finciko Omari ya zaunar dashi gefenshi ya finciko Abdallah ma ya zaunar dashi gefenshi, kaman wani wanda ya bugu yace "wa..waya ce yataba ta? How dare he try to molest her? Wlh wlh every single pain that she's going through now saina rama mata double" yay shiru tareda daura hannunshi akanshi sai kuma ya janye ya mike tsaye wani irin ball yay da center table din palon na glass jikake rugugugu, wani irin ihu yayi ya daki kujeran one sitter da kafa da sauri Omari yatashi ya rikeshi yace "calm down Ya Marwan, calm down please" fizge kanshi yayi yay wani irin ihu. "leave me Omar" sai kuma yahau kan stair case da gudu, binshi sukayi bude kofar dakin yayi azuciye yana magana yace "who was dat man?" gani yayi tayi bacci atakure hakan yasa duk suka tsaya suna kallonta, ahankali Abdallah ya shiga dakin yaja bargo ya lullubeta ganin yanda ta takure kaman maijin sanyi, sai ajiyan zuciyan kuka take uhhu'uhm take, tsayawa yayi ya kafe fuskarta da kallo yanda yay luhu luhu wani irin kuka ne yazo mishi hakan yasa yajuya da sauri zai fita dakin hanunshi Marwan yarike da sauri ya fada jikinshi ya saki kuka ahankali yana shesheka, "Ya Marwan waya mata haka? Wanan ai zalinci ne, abun namin wani irin ciwo Ya Marwan wlh am not going to spare that man we will not spare him" shafa kanshi Omari yayi shima heart dinshi namai zafi sosai yace "we will not spare him Abdallah, stop crying" daga kai yayi ya kalli Marwan da ya rike Abdallah ne kawai amma kanshi najikin bango yay wani kala, ahankali yace "Ya Marwan calm down please" gyadamai kai yayi kafin yabude kofa yaja Abdallah suka fita Omari na binsu abaya.


            *Idan kika karanta baki biyaba keda Allah*!!! 




*Maman Abd Shakur*


Da sauri suke tafiya har suka kai gida, wani dan daki dake nan kwara daya gaban part dinsu sukayi bude dakin sukayi suka shiga desktop guda biyu ne akan table da sauri Muhsin ya zagaya ya zauna akan kujeran roban wajen, Ya Ahmad ya zagayo ya tsaya ta bayanshi ya dafashi yana kallon system din, da keyboard ya Muhsin ya dinga operating computer sanu dawo da footage din baya har suka kai daidai inda Nadeera tafito daga barander dakinsu da gudu ya danna play tare da daura yatsunshi akan baki yana kallo kirjinshi na bugawa sosai, aguje tafito tanajan rigan baccin ta kasa tana kuka sosai tana kallon baya tana waigen baya tayo shashinsu, saiga Abba shima yafito aguje gaban rigan shi a mike da sauri Muhsin ya kawad da fuska zuciyarshi kaman ta tarwatse, sake juyo dakai yayi idanunshi sunyi mugun ja daidai takawo kofar dakinsu tanaso ta buga saiga Abba magana Abba yafara hakan yasa Muhsin yay pursing ya danna kara sanan ya komar dashi baya yay playing, Abba yana kawo wurin yace zai tsine mata inta buga kofan, har zai tsine saikuma tazo da sauri yawani jata yasa ajikinshi yana shafa mata baya, da sauri ya Muhsin yasake kawad dakai ya kai hannu ya goge kwallar daya zubomai yasake juyo dakai ya kalla daidai inda tafara tutturjewa Abba naso ya shiga da ita ciki kafin yasaketa yafara gyara hannun riga itakuma ta juya da gudu tana kuka tabude gate tafice Abba ma yabita da gudu saiga gateman yafito ya leko ya rufe gate din da kyau yakoma daki.

Sosai Muhsin ke goge hawayen dake zubo mai yama rasa mai zaice, ahankali ya mike tsaye ya kalli Ahmad da shima jikinshi yay wani irin sanyi kanshi ya kwance baima san mezaiyiba yajuya yafita daga dakin yabar Ahmad kadai a wurin a tsaye, fadawa kan kujeran Ahmad yayi ya wani irin zama kaman wanda akama mutuwa da sauri ya tura hannunshi cikin aljihun jallabiyar shi ya ciro wayarshi cikin kunan rai yay dailing number Mum, ringing uku ta dauka da dan dariya tace "Ahmadudu dont tell me kai mafarkina ne dan nasan yanzu naija kaman uku da hamsin ne ko na dare, ya kake my boy" cikin wani irin kunan rai yace "ki kira mijinki ki tambayeshi ina ya kai mana kanwar mu Mum" da sauri Mum tace "Ahmadudu wat is it? Me haka kake maganan baban ka kaman wani mate dinka, wat is going on?" akufule yace "Mum!" da sauri tace "Naam Ahmad dina menene?" "Nadeera ta bace ki shigo hanya kidawo gidan nan" da sauri Mum ta buga salati tace "innalillahi ta bace, garin yaya? How? Na shiga uku na lalace, Ahmad kun sanar da police? Ina Muhsin? Gashi wlh I have one last meeting to attend yau nai finalizing deal dina da burj al arab in sha Allah next tommorow zan dawo" akufule Ahmad yace "ki mutu achan ma mtsww" ya katse wayar tareda wurgar da wayan akasa ta tarwatse, yay wani ihu, wanan wani irin iyaye Allah ya bashi ne, Uwa business tasani tun suna yara nani ke kula dasu, tun basu sababa harsunzo sun saba ma da rashin ta, Uba kuma yanzu ya dawo dan iska, bama dole ya dawo haka ba, all Mum does is travel, business, business, ko Micheal Zuckerberg bazai nunama matarnan tafiye tafiyen business ba, meeting, meeting kaman itace ta hallici meeting a duniya, wani irin ihu yayi yace "i hate dem" fita yayi ya banko kofar ko takan shashin su baibi ba yawuce masallaci, anan ya zauna oo har akai asuba ana idarwa tareda Ya Muhsin da idanunshi sukai jajir suka dawo gida kaman an musu mutuwa inda ace Abba ba Abba bane ayanda zukeji zasu iya kasheshi, wanan ranan shine bakin rana a rayuwan su. Koda suka shigo Abba suka gani sanye da white jallabiyar yana magana da wani ma'aikacin gidan talabijin din AIT yana mika hoton Nadeera, wuce su sukayi batare da sun kalli uban nasu ba sukai shashin su, duk wanka sukayi suka shirya cikin suit bakake, ko wanan su jiyake kaman yamutu, suka fito tsakar gida lokacin gari yay haske sosai suka fito atare, Abba suka gani sanye da fararen shadda riga da wando ya rako Dr Bello dayazo duba shi rike da cikinshi yanadan murmushi, bin yaran nashi yay da kallo yanda sukai kyau sunci bakaken suit gwanin ban sha'awa, Muhsin yakafa bakar glass a ido, suka dumfaro wajen, wucesu sukayi batare da sun gaida Abban ko abokin nashiba kowanen su ya shiga motar shi suka danna wani uban horn mai gadi ya bude musu gate suka fita, bakaramin tsinkewa zuciyar Abba yayiba all he sees a fuskar yaranshi is tsantsar tsana dawani irin mugun hatred, sosai yaji he's heart broken dan yana mugun son yaranshi, he's 3 children are his life. Maganan Dr Bello ne yadawo dashi daga dogon tunanin dayaje yace "nabarka lpy Alhaji, please ka kula da kanka fa, banda yawan tunani karka sami hawan jini, sanan kasha magungunan sosai nan da kwana biyu cikin zai sakeka da izinin Allah" murmushin yake yayi yace "thank you Dr, agaida iyali" jan Motar Dr yayi yabar gidan, Abba yajuya yakoma cikin gida yana dan duka wa jikinshi yay sanyi sosai, akan kujera ya zauna yana dan kara ya jawo wayarshi daga kan table yay dailing number commissioner. 





***

Afirgice ta farka daga baccin datake yi sakamakon wani irin haske bau dataji akan fuskarta tana kallon dakin cikin shirin yin kuka, yana tsaye jikin window ya yaye labulen dan ta farka, juyo da kai yayi ya kalleta yanda take kokarin tashi daga gadon jikinta na rawa amma takasa sabida kafarta dayay mata tsami sosai, ahankali yafara tafiya ya zagayo wajen ta gaban gadon, kulle idanunta tayi gam kirjinta nawani irin bugawa jin mutum akanta gawani irin kamshi dayake yi mai shegen dadi, daukanta da akayi yasa tasaki kukan datake ji sosai batare data bude idanunta ba jikinta narawa sosai, abayi ya zaunar da ita da sauri ta kifa kanta akan kafafunta tana kama jikinta, juyawa yayi yay wajen kofa yace "15 minutes nabaki, rana tafito u need to pray" yabude kofa yafice yarufo mata, saida taci kukanta ta koshi sanan ta dago kanta ahankali tana kallon inda ya ijiyeta kasan shower ne kaman jiya saita chan gefe kadan kuma babban leda ne da aka rubuta 24 hours super market ajiki ga towel sai toothbrush  da toothpaste akai, da kyar ta cire jallabiyar jikinta tai wanka a zaunen tai brush kafin tai alwala, ta share jikinta tana kallon ledan, kaya ta gani ciki yasa tasake fashewa da kuka Mum kawai takeso tagani, wani doguwan riga data gani nasama baki mai stones taja tasaka aiko ya mata kyau ba kadan ba, bakin dan kwalin ta yafa akanta, ahankali ta dafa bango dantaga ko zata iya mikewa da sauri ta koma ta zauna dan kaman kafan ya balle sabida azaban dayake mata, knocking kofan akayi hakan yasa ta kara makurewa a zaunen, bude kofa yayi ya shigo yana tafiya wani irin nishi tayi tanaji kaman tai fitsari ajiki yanda yake tafiya ko ina na jikinta takeji gawani irin sanyi da takeji yana siga kasusuwan ta, daukanta taji kawai anyi hakan yasa tasake fashewa dawani kukan shikenan ita tadawo kaya adauka a ijiye, akan dadduma ya ijiyeta ga hijabi pink akai dake a linke yakoma kan dogon kujeran ya zauna yana danna agogon hanunshi, ahankali tadau hijabin ta saka, azaunen tai sallan ta idar ta daura kanta akan kafafunta, kaman daga sama taji saukan maganan shi. "hey! look up" yafada adake, da sauri ta dago kai takasa kallonshi, "look at me" kaman wata yarinya ta juyo dakai tana wani irin pikipiki da ido ta kalleshi tana sauke ajiyan zuciya ajejjere, yanda yaga tanayi yasa yadan sassauta murya yace "what's your name?" ahankali bakinta na rawa sosai tace "N..a...Nad..Nadeera" tai maganan tana goge kwallan daya zubo mata da bakin hijabin jikinta, innocent face dinta ya kafe da ido sanyi na ratsa jikinshi sosai, murya chan kasa yace "meke miki ciwo yanzu?" gwuiwanta ta nuna mai da yatsa, hakan yasa ya mike daga kan kujeran yazo inda take, wani irin kwalalo ido tayi kaman wacce za'a kashe kirjinta na bugawa tana kallon kafafun shi, hannunshi dake cikin safan hannu ya mika mata yace "give me d leg" wani irin rawa hanunta keyi tadan yaye doguwan rigan da hijabin tabashi kafar jikinta narawa sosai, karban kafan yay ahankali yadan ja rigan ta yanda gwuiwan yafito ya kalli yanda ya kumbura sai shining yake, ahankali yakai hannu zai taba da sauri ta rike hanunshi tana kuka sosai tana kallon gwuiwan cikin kuka tace "dan Allah ka barshi, zai warke ahaka am scareddd" sosai yake kallonta yanda take kukan wani irin abu na fizgarshi, jiyayi kaman butterfly namai yawo aciki, ahankali yace "leave my hand" da sauri ta sakeshi tana hawaye sosai, calmly yace "close your eyes" kulle idanunta tayi gam tana numfarfashi, itadai batasan meyama kafar ba amma wani irin azaba dataji lokaci daya takusa suma ihu tayi sosai tayi tana ture hanunshi da karfi cikin azaba tana kuka, saida yagama sanan ya saki kafar yana kallonta yanda take kukan dayakeji har ranshi, ahankali yace "waye wanan mutumin na jiya?" da sauri ta dago kai ta kalleshi saikuma ta dauke kai da sauri kirjinta na bugawa sosai tana goge hawayen datake yi. "who is he?" da sauri ta matsa baya dan yanda yay maganan kaman zai kasheta, data tonama Abba asiri awaje gwara taga yayyinta ko Mum tafada musu, akaro na uku yasake cewa "waye mutumin nan?" girgiza mai kai tai da sauri tana share kwalla, hannu yasa abayan wandonshi yaciro karaman bindiga, ihu tayi cikin kuka tana kallon bindigar cikin tsoro, saita mata bindigar yayi akai hakan yasa taja wani irin numfashi kaman zata suma tana kwalalo ido, cikin tsananin fushi yace "waye mutumin nan dat was trying to rape you?" a mugun tsorace tace "A..a..Abba na ne" da sauri yace "what? Abba? U mean Ur dad?" gyadamai kai tayi ahankali hawaye nabin kuncinta, ahankali ya maida bindigar bayan wandonshi ya dagata ya daurata kan gado, wani irin tsayuwa yayi agabanta ya daura kafa daya kan gadon yay folding hanunshi a kirji yace "Abban ki?" gyadamai kai tayi ahankali wasu hawaye masu ciwo na zubo mata. "and where is your Mum?" girgiza mai kai tayi tana kokarin hana kanta kuka, muryan ta na rawa sosai tace "bata nan" "ina taje?" yatambayeta da sauri, cikin sheshekan kuka tace "Dubai for business" wani irin fuzar da iska yayi kafin yasake daga kai ya kalleta yanda take kuka mara sauti yace "jiya yafara miki hakan?" dago jajayen idanunta tayi ta kallai saikuma ta girgixa mai kai alamun a'a hakan yasa yace "yaushe yafara?" sosai kuka yaci karfinta, shiru yayi yana kallonta zuciyarshi namai zafi da kyar tace "3days ago" wani irin ajiyan zuciya yayi murya chan kasa yace "yamiki wani abu d first time?" girgiza mai kai tasake yi tana goge kwallan datake yi tace "i ran na shiga toilet na kulle da key" sosai jikinshi yafara rawa hakan yasa ya janye kafarshi ya zauna yana facing dinta yace "kinada siblings?" gyadamai kai tayi tace "Ya Muhsin da Ya Ahmad" cikin fushi yace "to maisa baki fada musu ba?" fashewa tasakeyi da kuka sosai tana goge fuskarta da hijabi da kyar ta iya magana tsabagen yanda kuka yaci karfinta tace "yace zai yankani da wuka inna fada, and zai tsinemin" wani irin juya kanshi yayi with so much anger kafin yasake juyowa ya kalleta yace "ba a compound dinku brothers dinki ke zama ba?" gyadamai kai tayi tace "suna side dinsu, side dinmu is just me Abba and Mum muke a wurin" cikin tsananin kunan rai yace "inane gidan ku, wani anguwa kuke?" cikin kuka tace "Cresent Street no. 16" "ya sunan Abban ki?" batare data kawo komiba tace "Alhaji Naseer Aluminum" tashi yayi yafita daga dakin yana tafiya kaman zaki, saka kanta tai akafafu ta fashe da sabon kuka dan yasa ta sake tuna abubuwan da Abba yamata ne da ko kadan batason tunawa.



 Yakai kusan 30min sanan ya shigo dakin dauke da tray kulan abinci da plates da spoon ga ledan magunguna agefe, tunda ya bude kofar fuskarta yake kallo yanda ta dukunkune tana bacci da hijabi ajikinta fuskarnan hawaye duksun bushe, gefen bakinta har yanzu da tabon ciwo wurin marin ne kawai ya sace, ajiye tray din yayi akan side drawer ya juya ya zauna akan dogon kujeran dakin yadau MacBook dinshi yana aiki, kusan every second yake dago kai yana kallonta.


Wuraren sha biyun rana wayarshi yay kara hakan yasa ya ijiye MacBook din yadau wayar wani sako ya karanta hakan yasa ya mike tsaye ya fita daga dakin yana tafiya kaman wani dan daba, sauka yay kasa ya fita daga part dinsu zagayawa bayan gidan yayi saiga wani part yakarasa ya bude kofa ya shiga, babban falo ne da aka ijiye wani mutum dake sanye da fararen kaya akan kujera a tsakiyar dakin an kulle mishi hannu sanan an rufemai fuska dawani bakin kyalle, kallon su Abdallah, Omari da Kamal yayi dasuka zagaye shi, alamu yamusu da sufice hakan yasan yasa suka fice suka rufo musu kofan, zama yayi akan wani kujera dake swinging haka ya daura kafa daya kan daya yana kallon yanda mutumin ke motsi yana uhmm uhmmm, yakai kusan 10min yana kallonshi kafin ya tashi daga kan kujeran yay inda mutumin yake daure akan kujera, bakin kyallen kan mutumin ya zare ya yar fuska Abba ya bayyana an taushe mai baki dawani irin salatef mai ruwan toka, wani irin kallon tsoro Abba kemai jikinshi na rawa, hanunshi yakai kan salatef din bakin Abba ya bare hakan yabama Abba daman magana arude yace "dan Allah kumin rai, mena muku, kuyakuri dan Allah inada yara uku karkusa su dawo marayu, ku fadi ko nawa kukeso zan baku wlh, kungama banda lpy, wlh cikina ba lpy, dan Allah kuyakuri bawan Allah kaji" yadade tsaye kanshi yana kallonshi jiyake kaman ya kasheshi hakan yasa ya juya ahankali yakoma kan kujeran dayake ya zauna ya daura kafa daya kan daya yanadan swinging ahankali ahankali, kallon shi Abba yayi a rude yace "dan Allah bawan Allah kumin rai, wlh banida lpy, konawa kukeso zan baku i promise" cikin wani irin fushi Marwan yace "kana ganin kanada kudin bamune?" arude Abba ya girgiza kai dan muryan mutumin saida yasa gabanshi yawani irin mummunar fadi, saukar da kafanshi yayi kasa yawani irin bubbuga takalmin akasa kafin ya dena ya sake dago kai ya kalli Abba cikin wani irin murya mai kama dana rikakken dan ta'addan nan yace "Kai! Kaine Naseer Aluminum ko" da sauri Abba ya gyada kai yace "bawan Allah nine, mina muku wlh banda makiya bana cuta, aluminum din danake saidawa a kamfanina original ce, bana saida jabu, dan Allah kumin rai yarana uku da mata daya karku illata ubans..." hannu Marwan ya dagamai azafafe, hakan yasa maganar Abba ta tsaya kyam yana zazzare ido yana kallon boyayyen mutun dinan dayaji yana wani irin shakkan shi, sake kallonshi yayi cikin wani irin murya dake girgiza zuciya yace "I will be straight, yarka Nadeera Naseer na hannuna, nasa a daukomin kaine sabida inaso kabani aurenta, inaso kabani auren yarka Nadeera!" wani irin kallonshi Abba yakeyi kirjinshi nawani irin dukan biyar biyar, sake kallon Abban yayi daya kasa koda motsin kirki yace "inada waliyyi na, inada shaidu, munada masallaci anan, so Naseer Aluminum inaso kabani auren yarka Nadeera Naseer mecece amsar ka?".


          [9/13, 11:52 PM] Lady: 🕳🕳🕳🕳🕳


*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳 





*Maman Abd Shakur*



Ahankali ya tsugunna agabanta yana kallonta batare dayace mata komiba, harde kafafunta tayi sosai tana kara daure hannayenta a kirji tana goge hawayen datake yi da bayan hannu kanta akasa tana kallon cinyoyinta da takeso taja towel ta rufesu amma ba halin hakan, dan fuzar da iska yayi dan kukan nan datake yi na mugun tabashi bayaso ko kadan, murya chan kasa yace "kinsan inda Mumyn ki takene?" juyo dakanta tayi ta kalleshi kafin ta kawad da kai da sauri bakaramin cika mata ido yayiba cikin manyan fararen kayan data ganshi gabanta na faduwa, girgiza mai kai tayi muryanta na rawa sosai tace "t..ana D..dubai" shirun dataji yasa tadan juyo dakai ta kalleshi ahankali ganin fuskarshi na saitin tane yasa tasake kawad dakai da sauri tace "please zan kirata ne ince tazo ta tafi dani kaji" mikewa tsaye yayi yana kallon agogon hanunshi kafin ya kalleta yace "you are not going anywhere, bazaki kara barin gidan nanba" fashewa tai da kuka sosai tana makemai kafada alamun a'a takasa magana sabida tsoro da shakkan shi, tsayawa yayi yana kallonta kafin yasa hannu yawani irin fizgota ta tashi tafado jikinshi arude takoma baya tana kuka tana kara rike towel din jikinta da kyau, sake jawota yayi ya sakala hanunshi daya ta bayanta ya riketa da kyau yana kallon yanda gashin gaban kanta ya kwanta lub ata goshinta, hadiye kukan tayi gum tana zaro ido kirjinta nawani irin bugawa tana kokarin ture hanunshi daga bayanta amma takasa, ta saukar da kanta kasa tana rera kuka ahankali, ahankali yasa yatsan shi yadago habarta kin kallonshi tayi saima hawayen dake gangarowa, dawani irin calm voice yace "ke yarinya ce? Don't you get tired of crying? Clean those tears" ya nuna mata hawayen daya gama wanke fuskarta, da sauri tasa bayan hannu jikinta na rawa sosai ta share hawayen batare daya saketa ba ta saukar da hanun kasa tana sauke ajiyan zuciya, janye hanunshi yayi daga waist dinta ahankali jin yanajin wani abu da tunda yake bai tabaji ba ya maida hannun cikin aljihu murya chan kasa data dan dishe yace "go and get dress am waiting for you" yay maganan yana nuna mata kofar bathroom din da kai, da sauri hartana neman turgudewa tanadan dingishi tai wajen kofar, bude kofar tayi ta shiga da sauri yana binta da kallo.

Wajen kayan ta taje tana share hawayen ta bude ledan super market din wani dinkakken atampa English da aka mata riga da skirt kayan kalansu brown and milk ne anyi musu stone work daya kara karama kayan kyau sosai ta ciro, saka kayan tayi tana kuka kaman ta shide wanan wani irin rayuwa Abba yasata aciki, bakaramin kyau kayan suka mataba tadau dankwalin su ta yafa dan hijabin ta na falo kuma kayan sundan matseta tafito ahankali tabude kofan batare data kalleshiba tai wurin gadon tana dan dingishi tadau pink hijabin ta dake kan gado da sauri ta saka ta zare dan kwalin sanan tq zauna a bakin gadon tana wasa da yatsun ta batare data dago kaiba, yakai kusan 2min yana kallonta kafin ya mike tsaye yace "let's go" da sauri ta tashi tsaye murmushi da tunda tazo batayi shiba ya lullube fuskarta tace "gida zaka maidani?" wani irin juyowa yayi yazo gab da ita ya daure hannayen shi ta baya hakan yasa tadan matsa baya da sauri tana kallon fuskarshi dake cikin mask, ahankali yace "gida?" gyadamai batare datai magana ba murmushi mai kama dana tsoro akan fuskarta, juyawa yayi yay wurin kofa ya bude kofan yace "lets go" ahankali take tafiya hartazo wajen ta tsaya nesa dashi hannu ya mika mata alamun ta bashi hanunta, hannu dake cikin safan hannu tabi da kallo kafin ahankali hanunta na rawa ta mikamai nata tadaura akan nashi wani irin shock taji harsaida tasaki ajiyan zuciya tana kallon hannayen, shima kusan hakan yaji yadaure ya rike hanun nata dakeda taushi yajata suka fice daga dakin ya rufe kofan tana gefenshi saibin babban gidan take da kallo yanda ko ina yake tsaf tsaf kaman ba mutane aciki, stairs sukayi suka fara sauka, ahankali yake binta sabida kafarta har suka sauka babu kowa afalon sai babban tv dake aiki, sai kallon ko ina take, bude kofar falon yayi suka fita compound, nanma babu kowa sai kallon compound din takeyi da uban motoci kusan shida ke ciki, sukai baya tana bin ko ina da kallo wani white yar babban mage ta gani tana wasanta tana hawa bango da sauri ta rirrikeshi ta tsaya batare data kalleshiba tace "kunada mage i don't like it" kallon magen yayi kafin ya kalleta yanda duka hankalin ta na wajen magen yace "is Abdallah's, muje bazai miki komiba" dago kai tayi ta kalleshi kaman zatai kuka saikuma ta kalli magen tace "are you sure?" matso da kanshi yayi ta wurin kunenta yace "yes muje kona kira miki ita ne?" da sauri takara rike hanunshi tabishi suka bar wajen, gaban wani part suka tsaya kafe kofar tayi da ido hakanan gabanta taji yana faduwa bude kofan yayi ya shiga hanunshi rike da nata tana biye dashi abaya itama ta shigo, ido da ido sukayi da Abba dake zaune kan kujera yana kallon su hakan yasa kirjinta yawani irin buga dum! tafara nishi kaman zata sume tana komawa baya sosai tanaso ta fizge hanunta tafice yaki sakinta.


Juyowa tayi ta kalleshi a mugun rude ta fashe da kuka sosai tanaso ta fizge hanunta ta gudu waje tsabagen yanda ta tsorata kaman taga dodo ya riketa gam yaki sakinta, da karfi tsiya ta shiga tureshi tana bubbuga kafanta akasa. "sakeniii" tana ture kirjinshi tana kokarin bude kofa, tare kofan yayi ya rungumota jikinshi da kyau yana bubbuga bayanta yana kallon fuskar Abba tacikin mask yanda Abba ke wani irin kallon bayanta idanunshi sun chanza kala, ahankali yacirota daga jikinshi ya shafo gefen fuskarta yace "shiiii" fashewa tai da kuka sosai tace "please dan Allah ka matsa, wlh am scared zai kamani" ta fashe da wani kukan gani take kaman Abba zai taso ya kamota, girgiza mata kai yayi tareda kama hanunta da karfi yay cikin dakin da ita tana tutturjewa tana makewa abayanshi, zaunar da ita yayi akan kujeran dake facing na Abba tana yunkurin ta mike tsaye ya maidar da ita ya zaunar yace "calm down zaiyi magana dake ne will come back in 10min time, calm down babu abinda zai miki kinji" fashemai ta dawani irin kuka ta dago kai ta kalleshi tana girgiza mai kai tana makemai kafada, ko kadan batason ganin Abba balle ita kadai dashi awuri, juyawa yayi zaitafi da sauri ta rikemai riga ta kara karfin kukan ta, juyowa yayi ya daka mata tsawa yace "i said sit!" da sauri ta zauna tana nishi hakan yasa yajuya yafita ya rufo musu kofan, maida kanta tayi kasa jikinta na rawa sosai tana goge fuskarta da hijabi har cikin ranta jitake da Abba gwara wanan dodon ko kadan  batama son ganin Abba hakan ya tuna mata abubuwan daya mata kuma batason hakan, sotake ta manta. 


Abba yay kusan minti uku kallonta yake tundaga yatsun kafarta xuwa kayan datasa dayasan bana gidanshi bane, da hijabin datasa har zuwa zufan datake hadawa a goshi, yanda yaga ta shishige boyayyen mutun dinan nawani irin konamai rai, jiyake kaman ya rufe ta da duka amma ba daman yin hakan, gawani dan iskan kuka datake yi saikace yadawo mata dodo, tsabagen yanda zuciya ke cinshi yasa yadau rapan yan dubu daidai dake jikinshi guda biyu na sadakin ta yadau daya yawani irin stoning dinta dashi yay landing a goshinta da sauri ta dago kai ta kallai tana shafa wajen tana kuka, idanunshi taga sunyi jajir hakan yasa ta maida kanta kasa jikinta na rawa ta fashe da wani sabon kukan kaman xai kasheta, daukan dayan rapan kudin yayi ya kara jefa mata akai yace "kinga dodo ko stubborn girl kina wani shegen kuka, badai ni kikama hakaba kinma mahaifin ki butulci ko, kije gashinan ga sadakin kinan yanzunan aka daura auren ki da wanan danaga kina rungumew..." yakasa karasa maganan sabida yanda abin kemai wani irin ciwo arai, a rude ta dago kai cikin kuka ta kalleshi jin kalman aure daga bakinshi, yasake nuna kanshi da yatsa yace "ni, ni ko Princess! ni princess, nidai ni kikama haka ko princes..." yay shiru yana shafa kanshi kana ganinshi kasan abun namai ciwo, sai yanzu daya sata a ido yakejin wani irin dana sanin yarda har akai auren nan, dayaki koma me zasumai sumai, tayaya ma ya yarda ya bada ita? Saikace akwai magic abakin mutumin daya yarda kawai, Yaushe princess ta girma harma tai wayon yin zaman aure? Princess is such a

 sweet innocent girl babu abinda ta sani, batada hayaniya, bata iya fadaba, sunma yaran su wani irin tarbiya da yaran basu iya fadaba, basu iya rashin kunya ba, basu iya gardama ba, basu iya hayaniya ba, waye wanan daya bama auren yarshi da har yanzu bata gama sanin rayuwa ba balle tasan yanda zatai handling wanan phase din life dinba, me zaice ma Yayinta da dama already fushi suke dashi, mezai cema mahaifiyar ta dudda ita ce taja almost all dis problem dahar yaja suka fito cikin dare har wani ya ganta yatafi da ita, innalillahi wa innailahi raji'un, Princess matar manya ce tayaya ya aura ma gang yarshi? Kallonta yasake yi yaga kuka kawai take tana share fuska da hijabi, ahankali yace "My Princess" kin dago kanta tayi, hakan yasa ya cije leben shi in pain yace "an daura aurenki da dat man dazunan a masallacin gidan nan, those money sadakin kine" yay pointing kudin dake jikinta da yatsa, tunda yake maganan kur ta kafe Abba da ido tana kara nanata kalman aure akaro na biyu aranta tana wani irin kallon Abban dawani irin mamaki, wani irin harara Abba ya watsa mata cikin wani irin fushi daya tasomai da baisan koname ba yace "wat? me kike kallona da shegun idanun nan naki masu kama dana mayu?  you like him mana ba shi naga kina rurrungume mewa ba agabana princess, ni, niii, agabana kike kakkama wani ko kina tattabashi princess, hmm" yay kwafa yana shaking leg da sauri da sauri kaman yay kuka, jiyake kaman ya kurma ihu, cikin dishashiyar muryanta tace "aure? Abba ni aure?!" cikin wani irin fada yana nunata da yatsa yace "dan gidan ku e, e nace miki, aure aure dai dakika sani an daura miki, ni kika yaudara ko princess, daki taimake ni kin gwanmace kifito gida cikin dare, princess inban samu natsuwa daga yayana ba ina zanje ba maman ki tajamin ba, ai gashinan kinga hanun yan ta'addan dakika fada kuma ya aureki kinma kanki princess, i will never forgive for this, u really hurt me princess, princess am hurt, deeply, am deeply hurt, abin nan namin ciwo ciwooo a zuciyana" da sauri ya dukar da kai yaja bakin rigan farar shaddar shi yana goge idanunshi dasuka kawo kwalla sosai yanajan majina dake shirin zubomai ciki, zuciyarshi zafi takemai kaman ya hadiye ya mutu yakasa bringing self dinshi to the fact dat yanzu nan fa yabada auren princess, yanzu princess matar wani ce, ahankali yadafa kanshi yace "no bani nabada ba".

[9/13, 11:52 PM] Lady: 🕳🕳🕳🕳🕳🕳🕳




*inkika karanta baki biyaba na barki da Allah*




 Bakin riganshi yasake sawa ya share hawayen daya zubomai ya sake dago kai ya kalleta yanda take kuka tama kasa magana ya daka mata wani irin uban tsawa yace "kimin shiru anan" ko kallonshi batayi ba saima uban kukan datake yi wani irin bakin ciki takeji yanzu banda irin abubuwan daya mata shine kuma yakama yamata aure, bakin rigan shi yasake sawa ya share hawayen daya zubomai ya sake dago kai ya kalleta yanda take kuka tama kasa magana tana gogewa da hijabi yasa yaji wani irin zuciya ta tasomai ya daka mata tsawa yace "kimin shiru dan gidan ku" ko kallonshi batayi ba sheshekan kukan datake yi wani irin bakin ciki takeji kaman ta mutu, dudda irin abubuwan daya mata shine kuma yakama yamata aure, aure, nice matan aure? Tunanin hakan yasa takara karfin kukan datake yi, takalmin dake kafanshi Abba ya cire ya jefeta dashi da sauri ta tashi tsaye tana kuka sosai tana komawa baya, nunata yayi da yatsa yace "ke ko, keko Princess hmmm" saikuma yay shiru yama rasa mezaice, sake dago kai yayi yasake kallonta yanda kukanta ke addaban ranshi yahana shi sukuni yasa yaciro dayan takalmin kafarshi yana nunata dashi yace "wlh idan kika bari natashi a yanda nakeji dinan sainai miki dukan daban tabamiki irinshi ba tunda na haife ki, shashashan yarinya mara wayau kawai, kimin shiru naji da abinda ke damuna ko, shut up princess" ko kallonshi batayi ba saima tsugunnawa datayi ahankali tana dafa kujera ta cigaba da narka uban kukan datake yi tashi Abba yayi yayo kanta a harzuke da mugun gudu ta mike tai hanyar kofa tana kuka daidai lokacin Marwan ya bude kofan ya shigo mistakenly ta fada jikinshi ta kankameshi tayi tana kuka sosai tana kallon Abba, da sauri Abba ya koma kan kujeran dayake zaune ya saka fuskarshi a tafukan hanunshi zuciyarshi namai wani iri dashi kanshi baisan kona meba, sosai Marwan ke kallonshi kafin ahankali ya dagota daga jikinshi share mata hawayen yayi kafin ahankali ya saukoda hanunshi kan lips dinta ya daura akai yace "shiiiiii" shiru tayi ta dago manyan idanunta dasuka cika da ruwan kwalla ta kalleshi muryanta narawa tace "Abbana yace yay mana aure da gaske ne?" gyada mata kai yayi hakan yasa tafashe dawani sabon kukan kaman zata mutu, ahankali ya kamo hanunta ya bude kofar dakin ya fita da ita ya kulle kofan sukai shashin su, akan gado ya zaunar da ita ya zauna kusa da ita ahankali yace  "Stop crying" makemai kafada tayi cikin kuka tace "ni kakiramin Mumy na tazo ta dauke ni" yanda tai maganan yakusan sa numfashin shi daukewa hakan yasa ya mike tsaye da sauri ya juya yabar dakin da sauri yay dakin Abdallah ya bude ya shiga yana kallon Abdallah dake zaune malt a hannunshi ya daura system akan jikinshi da earpiece akan kunenshi kallo cikeda nishadi alamun shigowan mutum dayaji yasa ya dago kai ya kalli kofan ganin Ya Marwan ne yasa ya zare earpiece din daga kunenshi ya ture system din yace "Yayan mu wat is it" zama yayi kusa dashi batare daya kalleshi ba yadan fuzar da iska cikeda damuwa yace "she's crying" kallonshi Abdallah yayi ganin sai wani dadddauke kai yakeyi kuma daga gani kasan yadamu  amma yana basarwa, murmushi Abdallah yayi yace "to Ya Marwan kaje ka lallasheta mana Ya Marwan kasan normally haka amare sukeyi, ranan danaje bikin abokina Mus'ab ma haka amaryan shi ta dunga kuka nan kasan ko mata basa raina abin kuka, kasan meyayi dayasa tai shiru ta dena kukan?" yay maganan yana danne dariyan dayakeji da duka karfin shi yaci serious yana kallon shi yanda yawani basar yana daddana agogon hanunshi kaman baya yaji hakan yasa Abdallah yadau earpiece dinshi zai maida yace "okay o tunda bakaso am watching game of thrones dama" da sauri batare daya kalleshi ba yace "talk am listening kai" wani irin yangan ce ya karasa maganan, dan murmushi Abdallah yayi yana shafa gemu yace "share mata hawayen yayi da hanunshi, saiyay hugging nata yana patting bayanta, and u know d funniest thing he was whispering something a kunenta da bamuji komeba, kaga luv ko yayan mu is something da kaine zakai creating your own unique formula, this is your first luv so make it memorable bro" agogon shi yasake dannawa ya daura kafa daya kan daya yace "I told you am not in luv I just want to save her from dat old man shikenan" tabe baki Abdallah yayi ya maida earpiece dinshi yacigaba da abinda yakeyi. Sosai ya dinga danne kanshi yana hana kanshi abinda yakeyi da kyar ya daure har sai bayan sallan isha'i yaje dakin ahankali ya bude kofan ganin tai bacci yasa ya tsaya daga kofan dan tsoron shiga ciki yake bayaso yaji abinda yakeji, ahankali ya rufe mata kofan ya juyo ya shiga dakin Omari yana tareda Abdallah da kamal kallon su yayi yace "kun kaima dat old man abinci?" atare suka amsa da eh hakan yasa yace "tommorow by 1 kukaishi gida" tom sukace ya fice daga dakin da bayason hayaniya dakin Abdallah ya shiga ya kwanta yakasa komi fuskarta kawai yake gani. 




***

 Wuraren karfe uku saura sukai parking akofar gidansu Abba, zare mishi bakin kyallen Omari yayi daga kan fuskanshi ya kwance ma igiyan hanunshi sanan ya bude kofan motan yace "fita" ahankali Abba da jikinshi ya mugun yin sanyi ya fice daga motar, sukaja motar dawani irin arnen gudu suka bar anguwan, yakai kusan 10min tsaye yana kallo hanyar dasukabi jiyake kaman yay kuka ko halan hakan zai sa yaji saukin abinda yakeji, juyawa yayi yabude gate ahankali ya shiga gidan da sauri mai gadi yataso yace "barka da zuwa Alhaji" ko kallonshi baiyiba yawuce ciki ya shiga barrander ya bude kofar dakinsu ya shiga Muhsin yagani da Ya Ahmad zaune akan dining ko wanensu ga abinci gaban su amma baci sukeba, Muhsin yay wani irin rama kaman bashiba, dukansu dago kai sukayi suna kallonshi shima kallon su yake jiyake kaman yaje ya rungumosu koyaji saukin abinda yakeji amma yasan sun tsaneshi hakan yasa yajuya ahankali jiki asanyaye yay hanyar corridor, tashi Ahmad yayi a zuciye yace "Abba daga ina kake? Abba where is Nadeera wai, ina kakaimana kanwarmu ne Abba?" dagamai hannu Abba yayi cikin kunan rai yace "Ahmad! please not now son" cikin fushi Ahmad yabude baki zaiyi magana hanunshi Muhsin yakama ya girgiza mai tareda zaunar dashi, binsu da kallo Abba yayi kafin yawuce ciki yay dakinshi zama yay akan kujera ya kama kanshi da duka hannayen shi biyu yana salati yana goge kwalla zuciyar shi na zafi sosai da kyar ya mike tsaye ya shiga ciki yayo wanka yafito, farar jallabiya kawai yasaka ya dauro alwala yafito falo bai tarar dasu Muhsin ba hakan yasa ya wuce masallaci yayo sallan la'asar ana idarwa yadawo cikin gidan afalo ya zauna yana huci yace "wlh bazan yarda ba" saikuma ya mike da sauri ya wuce dakinshi, wayarshi ya dauko yadawo falo ya zauna yakira commissioner of police ringing daya ya dauka tsabagen yanda ranshi ke tafarfasa dishewa muryan shi tayi da kyar yace "kwamission i want to file a complain yata kidnapping dinta akayi fa, first thing tomorrow morning zanzo danna baku statement dina yanzu am really not feeling well, banda lpy sosai" magana commissioner yamai kafin Abba ya gyada kai ahankali yace "ok thank you so much friend" katse wayar yayi ya jefar akan kujeran dake kusa dashi, shigowa Muhsin da Ahmad sukayi dakin kan dogon kujera suka zauna suna kallon Abban daya kafe tv da ido saikace yana gane me ake cewane dan hankalin shk baya wurin, ahankali Muhsin yakira sunanshi yace "Abba" dagamai hannu Abba yayi batare daya kallesu ba yace "please not now am begging you people kurabu dani inji da abinda ke damuna, Muhsin Ahmad kurabu dani, you boys should leave me alone, let me be" ya maida kanshi jikin kujera yana bubbuga kafa tsabagen yanda zuciyarshi ke tafarfasa, azuciye Ahmad yabude baki zaiyi magana sukaji maganan Mum daga waje, daga kai dukansu sukayi suna kallon kofan harda Abba  bude kofan tayi ta shigo tana sanye cikin wani irin shiga ta alfarma, wani ubansu material ne blue ajikin ta daya amsheta sosai ta zuba warwarayen gold da sarkan gold ajikinta, fatanta yay wani irin haske tai wani fresh da lumu lumu da ita, inka ganta zata rantse ba ita ta haifi su Muhsin ba yanda takeda kyau fatarta har wani irin shining take tana wani irin kamshin turaren larabawa nan, hanunta daya rike da wayarta kirar iPhone x dake kunenta tana magana da harshen turenci dayan hanunta kuma rike da hadadden handbag dinta na vintage, gateman biye da ita yana gunguro jakan tafiyarta na LV, matsa mai tayi ya wuce ciki ya ijiye ya fito ta cigaba da wayan datake yi tana maganan kudi, wani irin kallon haushi Muhsin da Ahmad ke mata yarta ta bace saiyau zata dawo yau dinma business magana take, wani irin tashi tsaye Abba yayi yayo inda take ko kunyan su Muhsin baijiba yasa hannu yawani irin jata matsar da wayan tayi daga kunenta tana binshi tace "Alhajina is an important business call wait please mana" ko jinta baiyiba yajata suka shiga corridor tana kallon su Muhsin dasuke binsu da kallo dakinshi Abba ya shiga da ita ya fizge shigeyar wayar dake kunenta ya yar nanfa labari ya chanza salo....


Wani irin kallon Corridor Muhsin yayi yatashi fuuu yafice Ahmad ma yay tsaki yana hararan corridor yafice sukai shashin su. Sai bayan Isha'i wuraren 9 suka shigo gidan dan Ahmad kai Muhsin asibiti yayi bayan sunyi Isha dan sosai yake rashin lafiya ko kadan bayajin dadin jikinshi ga rashin cin abinci, ahankali suka shiga falon Mum suka gani tana zaune tasa wani free gown na atampa tana danna waya, tana ganinsu tai murmushi ta ijiye wayan gefe ta mike tsaye tana kallon Muhsin dataga ya rame mata sosai tace "Son menene kadawo haka? don't worry I've spoken to the commissioner myself and he assured me zasuyi kokarin nemota koma waya dauketa zai fito da ita and we will bring him to justice, ur momma is here kaji my darling" ta kalli Ahmad dake kallon ta irin kallon nan mai kama dana harara tai murmushi tace "Ahmadudu are you still angry with me? Nariga nai magana da mutanena koma ina Princess dina take za'a ganta, u guys should pray for her okay, but wai tayaya aka saceta ne wat exactly happen?" cikin fushi Ahmad yace "ki tambayi mijinki mana" wani irin kallo tamai saikuma ta daure fuska zatai magana Muhsin yawani irin ja hanunta yay hanyar fita da ita daga dakin Ahmad biye dasu yabude kofa suka fita arude Mum ta kalleshi ganin yanda yawani irin daure fuska tace "Muhsin, Son Son ina zaka ina zaka kaini, why are u dragging me like this?" wani irin bude dakin CCTV footage yayi ya shiga da ita tsayar da ita yayi agaban computer yayi ya duka ya shiga tattaba computer tana kallon computer kafin yamata playing abinda yafaru ranan yace "watch" Ahmad dake dayan gefenta yace "yes watch it Mum kitambayi mijinki where is our sis" kafe System din tayi da ido tana kallo kirjinta nawani irin bugawa, wani irin fadawa kan kujeran roban dake wurin tayi ta dafe kirji tana kallo har abin ya kare arude take fadin "innalillahi wa inna ilahi raji'un, innalillahi, innalillahi, wayyo Allah, innalillahi Alhaji???" fashewa tayi da kuka da sauri ta taushe bakinta tana goggoge idanunta ta dago idanunta ta kalli su Muhsin dasukai folding hand a kirji suna kallonta, da sauri ta tashi tafita daga dakin tana goge kwallan dayake zubo mata bada izininta ba, cikin wani irin fushi ta shiga falonsu, corridor tayi kafin ta bude dakin Abba ta shiga yana zaune kan kujera fuskarnan tashi tai shar dan yadan sami natsuwa abinda ke damunshi, tsaya mai tayi aka tana goge kwalla tace "where is Princess Alhaji?" dagokai Abba yayi ya kalleta yace "kaman ya where is princess ta bace and case din na hanun police ko and u know that very well" ihu Mum tamai tace "Alhaji ina kakai min Nadeera?" wani irin kallo Abba yamata yace "are you okay ko bakijina ne, ance tabata, ba saida nahadaki awaya da commissioner dazu ba" cikin tsawa Mum tace "am tired of your silly lies, Alhaji where is my daughter wlh koka fitomin da yata ko i will use all the money i have in this world na kulleka saika fitomin da Nadeera,  Alhaji, Alhaji yanzu yarmu kake nema? How could you, yaushe kadawo haka, wani irin shameless man ne kazama haka? Yarmu kake nema Alhaji?" zaiyi magana Mum ta nunamai yatsa cikin kunan rai tace "wlh karka sake like karka fara ka shararamin karya, I've seen everything a CCTV footage, Alhaji yarmu yarmu, OMG am hurt, how could you? How could you? Wlh bazan taba yafema ba" share kwallan datakeyi tayi tana kallonshi yanda jikinshi ya saki yakuma kasa musawa, tace "tell me inda kakai ta naje na daukota? Alhaji princess zaka nema? wlh bazan taba yafema ba duniya wa lahira, inhar kama yarinyar nan wani abu wlh kotuce zata rabani dakai, like how could you, yaushe ma princess ta girma mema takeda shi ajiki dahar zakayi sha'awan ta eh? She's just 22, our poor little girl, wlh banyafe ma ba, Kai wani irin bunsur...." wani irin saukan mari dataji akan fuskarta yasa takasa karasa maganan datake shirin yi tai karan azaba tana kallon Abba dake wani irin huci yana nunata da yatsa yace "tunda kin riga kinsan komi good and fine, ubanwa yasani a matsalan danake ciki bake bace? Dakika tashi kikai tafiyan ki kin tambayen? Kafin nadawo daga Kadunan danaje ai dawowa nayi natarar kinyi tafiya, kina kula dani? When was d last time danaci abincin this your two hands acikina?" yakamo hannayenta yanuna mata yace "when was the last time da nida ke muka hada shimfida? when was d last time dana kiraki kika amsani, everyday kina meeting meeting, meeting, ni dan iska ne? Kin taba ganin nai iskanci? Tun kafin muyi aure kin sanni banda ra'ayin aure auren? What do you want me to do? Kina bani kulawa?" yawani irin daga mata murya cikin tsananin fushi yace "listen and listen very well, kin riga kinga komi so am going to tell you this Hajara, banyi regretting act dinaba kinsan mesa? Because I love her, tafiki komi, tafiki iya girki, ke saurara kiji idan inacin abincin princess jinake kaman na sume dan dadi, tafiki hankali inta ganni wani iri she always ask Abbana menene are you okay mekakeso? dawanan melodious calm babyish voice dinta dinan, tafiki taushin jiki, tafiki diri, ke tafiki komi dakika sani na ya mace, koda nai wani abu da princess i have good intention because i want to marry her and make her mine, auren ta zanyi ban yarda mun daukota tun tana yar 3month mun raineta just to give wani kato ya aure kiwon danayi ba kinajina Hajara? so am going to the court after an ganta zama araba shegen aurenta da wanan dan iskan gangster dinan ne, but get this straight to your business head i love princess and auren princess zanyi, kije chan continue with your business business tycooner, princess tafimin ke sau miliyan akan miliyan, I love her, love ma batun nayauba, kina jina? Take me to the end of the world ba court kadai ba, inhar kan princess ne nima am ready to burn down my cash sai inda karfina ya kare useless woman".

[9/13, 11:52 PM] Lady: *inkin karanta baki biyaba keda Allah*




*Maman Abd Shakur*


 *22 Years Ago*!!


 _Egypt Cairo_ 


Wata matace data dan manyanta fara haka tana sanye da doguwan riga baka har kasa tana gudu sosai kana ganinta kaga balarabiya da tsohon ciki agabanta haihuwa yau ko gobe, tana gudu agalabaice dan batada ragowan karfi gefenta kuma wani farin yarone balarabe dabazai wuce 12 years ba yana goye da wani namiji abayanshi da bazai wuce 6 years ba, yarike hanun wanda bazai wuce 8years ba duk suna gudu suna waigen baya, baya mai cikin tayi zata fadi agalabaice hakan yasa babban cikin yaran yay ihu yace "Umm" ya saki wanda ya rike yataro ta da sauri amma harta sume hakan yasa ya saukar dana bayanshi daya fashe da kuka kasa cikin harshen larabci ya kalli dan kimanin shekara takwas dake gefenshi yace "yi wasa da Abdallah" cikin kuka ya daga Abdallah dake kallon maman nasu yana jijjigashi yana wasa da hanunshi shikuma babban ya shimfidar da maman tasu da kyar akasa dajin wajen idanunshi sunyi jajir ya janye dan handbag din hanun maman tasu ya bude dan goran ruwa yaciro yabude da sauri ya yayyafa mata a fuska hakan yasa ta farfado dawani irin azababben ciwon mara da ciwon baya sosai, wani irin nishin azaba tayi tana cije baki ta kama hanun yaron tarike gam tana numfashi, arude cikin harshen larabci yaron yace "Umm menene, meke miki ciwo?" kasa magana tayi saima juyawa idanunta suka fara tanaso takara suma, da sauri wanda ke rike da Abdallah ya zo wajen ya tsugunna shima yana share hawaye ya dafa babban yana kallon maman tasu data rufe idanu cikin kuka sosai yace "meke damun Momma Ya Marwan?" rungumeshi yayi tareda karban Abdallah dake kuka sosai yana sharemai hawaye ya kwantar da Abdallah a jikinshi yana sharema Omari hawaye shima, girgiza mai kai yayi cikin murya datai rauni sosai yace "don't cry" gyadamai kai Omari yayi sanan ya sakeshi, sake yayyafa ma Maman nasu ruwa yay a fuska hakan yasa ta bude ido wani irin nishi tayi tai juyi cikin azaba sukaga jini nabin kafanta takara yin kara takara sumewa, kiran sunanta sukayi amma  shiru hakan yasa ya mike tsaye, goya Abdallah yayi abaya ya kalli Omari yace "stay with Umm lemme call help" da gudu yajuya yafara bin dajin nan yana gudu da Abdallah dake kuka abayanshi yay kusan gudun 8min sanan yakai bakin titi duk wacce yagani saiya tsayar da ita yace dan Allah ataimaka musu maman su zata haihu amma ba'a kulashi ba, da kyar yasamu wata yar tsohuwa dattijuwar balarabiya ta tsaya itama dan yanda taga Abdallah na kukane ga wannashi yay zuru zuru saisa suka bata tausayi tambayarshi tayi menene yace mata maman su nada ciki jini nabin kafarta kuma sai suma take, shiru tsohuwan tayi saikuma tace nakuda ce su kaita asibiti, cikin tsananin tashin hankali yace tayakuri basu da kudin kaita asibitin ne da kyar tsohuwan ta yarda ta biyoshi masifa ma tadinga mai ahanyar dajin wai wajen yay nisa kodai yan cinkai ne, rantse rantsr ya dinga mata kafin da kyar ta yarda tabisu koda suka kai sun tarar Omari na kuka sosai Maman tasu asume jini yay mala mala akasan wajen, daga Omari yayi yana sharemai hawaye ya rungume shi yana kallon maman tasu dake nan kaman mara rai, Tsugunnawa tsohuwar tayi akanta tace "subhannallah metayi ta galabaita haka jini ya tsinke mata?" ahankali yace "gudu mukayi" girgiza kai tayi tace "assha ku matsa daga tachan inga mezan iya mata Allah bani sa'a" jan hanun Omari yayi yana rike da Abdallah suka koma chan daga dan nesa basa ganin su, rungume Abdallah yayi yana bubbuga bayanshi danyay bacci shikuma Omari ya daura kanshi akan kafadarshi ya rikeshi duk sunyi zuru zuru gawata uwar yunwa dake cinsu tun asuba suke gudu gashi har yamma tayi da kyar Abdallah yay bacci dan yunwa yakeji, sunkai kusan awa uku zaune sanan matan tazo inda suke rike da dan kwalin Maman su tana share hanunta dake da jini sosai idanunta sunyi wani iri tace "kuzo Maman ku na kiran ku" da sauri Omari ya mike tsaye shima tashi yayi rike da Abdallah dayay bacci gabanshi na faduwa sosai yarike kanin nashi sukai wajen, akwance sukaga Maman nasu inda suka barta ga jaririyan data haifa acikin wani mayafin ta baki an nannadeta, dago kai maman nasu tayi da kyar ta kallesu da gudu Omari na kuka ya tsugunna agabanta ya daura kanshi akan hanunta yana kuka, murmushi tayi ta shafa kanshi kafin ta daga hanunta ahankali ta mikama Marwan dake tsaye goye da Abdallah dake bacci abaya, ahankali yataka kafa yawani irin tsugunna agabanta idanunshi sunyi ja yana kallon fuskar Maman tasu yanda tai fari sosai tai wani irin haske kaman mara jini, dago jaririyan tayi ta mikamai hakan yasa ya sauko da Abdallah ya mikama Omari shi ya karbi yarinyan yana kallon fuskanta very cute baby girl ga gashi kanta bakin kirin har goshi tana bacci, dayan hanunshi ta kama hakan yasa ya kalleta ahankali ta mikama Omari hannu hakan yasa ya riketa shima yana kallonta cikin kuka murmushi tamusu da kyar cikin harshen larabci tace "Marwan" dago kai yayi ya kalleta yama kasa magana tsabagen yanda yakeji ahankali tace "ga sister kunan nasa mata suna Rahma da babban ku kafin ya rasu yace inhar nahaifi mace sunan dazamu samata kenan, Marwan ka kula da kaninka kaji, duk runtsi duk wahala karka sake ka rabu dasu ko ka nisan cesu, Omari" takira sunanshi tana kallon fuskarshi asanyaye, daga mata kai yayi cikin kuka yakasa magana, ahankali tace "kubi yayan ku kaji, kome yace shizakuyi, karku saba mai ko sau daya, kuhada kanku kuso junanku, farin cikin dayan ku ya zamto na dukan ku, bakin cikin dayan ku ya zamto na dukan ku, karku sake ku koma gida dan zasu kashe ku kaman yanda suka kashe mahaifin ku, Marwan" takira shi ahankali tanadan nishi, cikin wani irin raunanniyar murya yace "Umm" ahankali ta daga hanunta dake rawa ta mika zata daura akan kan jaririyan dake hanunshi takasa sabida yanda hanunta ke rawa hakan yasa ya kamo hanunta ya daura akan yarinya murmushi tayi wasu hawaye suka gangaro ta gefen idanunta da kyar ta iya magana tace "ina so bayan na rasu kutafi motherless home achan za'a kula daku zasu tayaku rainon Rahma kanajina" gyada mata kai yayi daidai lokacin Abdallah yatashi da kuka sauka yayi daga jikin Omari yafada jikin maman tasu yace "Momma are you sick?" cikin kuka, rungumeshi tayi sosai tafashe da kuka sosai danya karya mata zuciya, hannu tamikama Omari dake kuka shima harda majina yafada jikinta ta rungume su biyu tana lallashin su tana kallon Marwan da idanunshi sukai jajir yana kallonsu, dagasu tayi ta kalli Marwan tana murmushi takamo hanunshi da kyar hawaye nafita ta gefen idanunta tace "my strong brave boy, the only Man damuke dashi, haka nakeson ka da jarumta, karkai kuka okay dan aduniyan nan kaikadai ne gatan kaninka, inaso ka rage zuciyan nan naka, wanan hot temper dinan ka rageshi kaji Marwan, ga kanwarku nan ka kulanmin da ita, mace ce ka tsaremin ita ka kare mutuncin ta, katuna abinda Abban ku yafada akan idan har mace na haifa? Gyada mata kai yayi ahankali, tai murmushi tace "Masha Allah, karka manta da hakan, Omari karku manta kota girma bata yardaba ku fada mata abinda iyayenta sukace ce kuma suke so, inaso ku kula da junanku kuso junan ku, ku hada kanku ku dawo daya, karku sake ku raba kanku, ku tuna kuku dinan kune ku, kuna gatan kanku, Allah ya muku albarka ya tsaremin ku, ya karemin ku, ya kulanmin da ku, i love you so much yarana" sosai Abdallah da Omari ke kuka ahankali ta zare hanunta daga kan macen idanunta na kukkulewa ta mika hanunta tanaso ta shafa kan Abdallah wani irin jini ya balle mata paaa da sauri tsohuwar da matsar dasu Abdallah tana salati ta tsugunna tana cema Marwan ya matsa tashi tsaye yayi yana kallon maman nasu rike da jaririyan su Omari da Abdallah suka wani irin rungumeshi suna kuka sosai suna kallon maman nasu da jikinta ke rawa, kafe maman nasu yayi da ido ko kyaftawa bayayi tun yana ganin alamun numfashi ajikinta har yadena gani ya lumshe ido zuciyarshi na wani irin rawa ya tsugunna ahankali ya kankame kaninshi yana sauke ajiyan zuciya da sauri da sauri, mayafinta tsohuwar ta cire ta lullube ta tajuyo ta kalli yaran dataji sun bata tausayi sosai tace "bari naje nakira jama'a amata sutura" fita tayi tabarsu awajen daidai lokacin jaririyan ta tsala ihu tashi yayi ya shiga jijjigata yana kallon fuskarta sai ihu takeyi gasu Omari na kuka suma hakan yasa ya sakamata yatsarshi abaki ta dinga tsotsa tana bacci hawaye yacika idanunshi ahaka bacci yasake dauke ta gaba daya ya zare yatsar yasake rungumeta yana kallon gawan Umm dake lullube.



Ba'a wani jimaba tsohuwar tadawo da mutane kusan 20 mata da maza da jarkokin ruwa a hannun su nan dai aka kebance wajen mata suka mata wanka ana gamawa aka shiryata suka sallaceta aka kaita makwancinta Abdallah Omari sai kuka suke yana lallashin su, tsohuwar da mutanen ne suka tasasu agaba suna tambaya basu da yan uwa da kyar ya iya girgiza kai yace "basu dashi kuma baban su yarasu" hakan yasa tsohuwan tace to azo aje akaisu motherless home kaman yanda mahaifiyar su tafada kodan wanan jaririyan nan akula da ita achan, cikin mutanen wani dayazo da machine ya kwashe su aka kaisu motherless home din dake garin nan fa aka karbesu ga yara da dama agidan, aka karbi jaririyan da ya yarda ya bayar da kyar aka mata wanka aka bata madara aka saka mata kaya za'a kwantar da ita akan gadon jarirai ya karbeta ya rungumeta tsam hakan yasa suka barshi da ita, Abdallah dake zazzabi sosai aka bashi magani aka basu abinci sukaci banda shi daketa kallon yarinyar su Omari na gamawa sukai bacci akan gadajen su shiko yana zaune da jaririyan yana kallonta yanda take bacci abinta.





 Ahaka rayuwan tacigaba ana kula dasu sosai a motherless home din, ma'aikatan wajen nada kirki har an sansu dan kullun tare zaka gansu su uku wuri daya babbban yadau jaririyan da ayanzu har yama iya mata wanka yaro dan 12 years yanama jaririya wanka yabata abinci ya shiryata yariketa, basa wasa da sauran yaran koda yaushe suna tare a manne suna jikin wansu.


Jaririyan na kimanin wata biyu wata rana suna zaune a compound din motherless home din suna zaune a simenti a karkashin bishiya yana rike da Rahma da idanunshi biyu tana rike da yatsarshi gam tana kallon sama, Abdallah yay bacci ya daura kanshi akafarshi shikuma Omari ya jingina da bayanshi yana wasa da duwatsu yaga an bude gate din gidan wasu manyan motoci hudu sun shigo an rufe gate din, wacce ake kira da Ameera dake in charge of the motherless home tafito tana murmushi aka bude kofa wani babban Alhaji dayasa kayan yan Nigeria malum malum dawani balarabe dayasa farin jallabiya da rawani ne suka fito, tunda yafito yake kallon su Marwan har hada ido sukayi da Marwan daya kafesu da ido shima yakasa dena kallon yaran, Ameera ce ta nunasu ganin yanda yake kallonsu tace "wayan chan marayu ne maman su tamutu tabar kanwar su mace jaririya watan ta biyu yanzu, muje office Alhaji wanan karan adopting kazoyi ko siya kazoyi? Dan gaskiya kudi yakaru" wucewa sukayi sukai ciki office dinta Alhajin na kallon yaran.

Motherless home din abinda gwamnatin garin basu saniba shine suna sayar da yara kuma wanan Alhajin suke saida mawa duk bayan wata biyar yake zuwa saya, nan Alhaji ya nuna yana sonsu mazan yabiya miliyoyi akansu ya shiga mota shida abokin shi balarabe yacema Ameera da daddare insunyi bacci zai turo adauke su gyadamai kai tayi tana murmushi dan tunda yake siya bai taba biyanta irin kudin wanan karan ba, aranan da daddare duk suna bacci shidai Marwan sama sama yake bacci dan tun ranan dasuka fara dira gidan marayun yaji hankalin shi bai natsu ba baya iya bacci saisa bini bini yake tashi ya kalli kaninshi sanan yakara kwanciya yana rungume Rahma da kyau, lekowa Ameera tayi dakin tawani irin huro wani hoda, strange wari dayaji yasa yabude ido yana kokarin laluban touch light yaduba Rahma dasu Abdallah amma kafin ya farga kawai yay passing out, shigowa wasu kattai sukayi suka kama Marwan, Abdallah da Omari suka fita dasu aka sakasu awani bus a sussume akabar motherless home din dasu. Wani irin ihu Rahma dake kan gado ta sandara da sauri Ameera data taushe hanci ta shigo ta dauketa tana jinjigata tafito sanan ta saki hanci tace "sorry baby anbiyani da kyaune saisa na saida brothers dinki kema karki damu in kinada luck wani zaizo yasiyeki in baki dashi haka zaki girma ahannuna yarinya".

[9/13, 11:52 PM] Lady: *don't read in baka biyaba*





*Maman Abd Shakur*



Gyada mata kai yayi yace "okay" zare safan yayi daga hanunshi tawani irin kafe hanun da kallo ganin hannu fari fat kaman na bature kafin ahankali yana kallonta ya zare na dayan hannun ya ijiye safan akan table din wurin, ahankali ya sauko da jakan dayake goye a bayanshi ya ijiye kan table yana kallonta, hanunshi ya daga sama ahankali ya kwantar da hulan hoodie dake kanshi baya, hanunshi yakai kan fuskar nashi slowly yana kallonta, sosai kirjinta ke wani irin bugawa da kana ganinta ma zaka gane hakan, saukar da hanun yayi zuwa wuyanshi kafin ahankali ya juya mata baya, cire black mask din yayi gabaki daya ya ijiye kan table batare daya juyoba, tundaga keyanshi har molon kanshi take kallo da babu gashi ko daya kan saiko dashi, ahankali yace "are you ready" gyadamai kai tayi kaman yana ganinta ta kasa magana tsabagen yanda kirjinta ke bugawa, wani irin juyowa yayi ya fuskance ta, ihu tayi sosai ta diro daga kan kujeran tai hanyar fita daga kitchen din da sauri sakamakon wani irin fuska data gani mai kama dana dodo, fuskan babu gashin gira gashi wasu irin kuraje kuraje da wani irin dabbare dabbare baki baki kaman fuskan aljani a fuskan, bakinshi baki kirin, wani irin gudu tayi amugun tsorace zata fita daga kitchen din kamota yayi hakan yasa ta saki ihu ta kankame jikinta ta kulle idanunta gam, ahankali ya jawota jinkinshi yajuyo da ita yahada jikinshi da nata yadanyi dariya dashi kanshi yamanta rabonshi dayay dariya haka, hanunshi ya daura akan habarta yana kallon yanda ta kankame idonta yace "open your eyes" makemai kafada tayi murya chan kasa dake rawa sosai tace "am scareddd" bakinshi yakai saitin kunenta yace "of me?" gyadamai kai tayi tana tabe bakin shirin kuka jikinta na rawa sosai kafin ahankali ta bude idanun ta daurasu akanshi wani irin nishi tayi uhmmmmm tana kallon fuskar shima ita yake kallo kurii batare dayayi ko motsi ba, cikin rawan muryan na mutum dake cikin tsananin tsoro tace "what happen to your face?" shiru yayi bai bata amsaba hakan yasa ta fashe da kuka sosai dan wani irin tausayi yabata murya chan kasa tace "sorry yanama zafi?" tai maganan tana kuka, ahankali yadaura hanunshi akan fuskarta ya share mata hawayen kafin ya dagata ya zaunar da ita akan kujeran datake kai da ya tsaya agabanta yana kallonta, juyawa yayi yasa hannu ya cire face mask din kurajen ya ijiye akan table, bin mask din tayi da kallo kafin ta dago kai tabi bayanshi tayi da kallo, tundaga bayan wuyanshi take kallo wani irin fari tass tass ne skin dinshi dake wani irin glowing sanan ga gashin kanshi baki kirin maidan tsawo a kwance sun wani irin yin curls kana ganin gashin kasan ba gashin dan Nigeria bane kaman gashin balarabe kaman gashin ba indiye, sosai gabanta ke fadi fin na dazu ma tarasa kuma maisa hakan ke faruwa da ita, yakai kusan 2min kafin ahankali ya juyo irin juyowan nan kaman wani boss, tundaga kanshi take kallonshi yanda gashin kanshi maidan tsawo suka kwanta sukai curls, wani irin farin mutum ne da fari irin na larabawan nan gareshi, kwayar idon shi ash color ne saikuma farin idon fari fat yanada dogon hanci sosai gashi ya tsaya akan fuskan nashi dass saiwani irin pinkish lip pink sosai kaman lip din bature karami, yanada saje maidan yawa da fadi gashin baki sidik kwantancen gashi mai walkiya sanan yanada dan gemu daya kwanta amma baiwani sakko yay tsawo sosai ba, tunda take bata taba ganin kyaykyawan namiji hakaba Ya Muhsin da Ya Ahmad kyawawa ne, sanan wanan mutumin data taba bugewa a super market shima kyaykyawa ne amma duk basukai wanan ba, kyaykyawa ne ajin farko naban mamaki ma, kasa jure kallonshi tayi hakan yasa ta saukar da kanta kasa kirjinta na bugawa sosai kaman zatai fitsari, ahankali ta diro daga kan kujeran jikinta na rawa sosai tazo zata wuce ta gefenshi tafice daga kitchen din, hanunta ya rike gam ya juyo da ita ta dawo gabanshi, hanunshi are very soft kaman natamace, yadaura akan fuskanta murya chan kasa yace "Hey! U asked me to unmask myself i did dat and u want to walk away, why?" yay maganan ahankali yana dago fuskarta murya chan kasa yace "look up?" dago dara daran idanunta tayi ta zubasu akan fuskarshi, dan lumshe idanunshi dataji sun mata wani iri ajiki yayi ya budesu, ahankali ya zuba akanta yace "why?" girgiza mai kai tayi jikinta na rawa sosai dan wani irin cika mata ido yayi bana wasaba muryanta na rawa sosai tace "am scared" janyota jikinshi yayi ya daura kanta akan kirjinshi ya kankameta yadan fuzar da iska yace "of me?" gyadamai kai tayi batare datai magana ba, dago kanta yasake yi ya kalleta dauke idanunta tayi tai wani irin atishawa tana kallon wuyanshi wani bakin layi data gani babba haka yasa ta daga hanunta dake rawa sosai ta daura akan layin, atishawa yayi yay hamdala ahankali yanajin wani iri sabida hanunta dayaji akan wuyanshi, ahankali yakai hanunshi ya rike hanun nata batare data kalleshiba tana kokarin fizge hanunta tace "wat scar is that?" daukanta yayi hakan yasa ta tsorata sosai ahankali yajuya yafita daga kitchen din da ita wani irin faduwa gabanta keyi yahau staircase da ita hannu daya yasa yabude kofar dakinshi ya shiga da ita ya maida kofan ya rufe yay wurin gado da ita, kwantar da ita yayi akan gadon shima ya kwanta a gefenta yasata ajikinshi sosai, fashewa tayi da kuka sosai jikinta na rawa sosai wani irin tsoro takeji dan yanda yasata ajikinshi a kwance yasa ta tuna da Abba, ahankali ya kama lips dinta da yatsunshi yace "shiiiii" hadiye kukan tayi batare data kalleshiba, murya chan kasa yace "how old are you" yay maganan yana sakin lips dinta yana kallonta, bakinta na rawa sosai cikin shirin yin kuka tace "22" murmushi yayi dake lobar da dimple dinshi na both side, murya chan kasa yace "look at me" kallonshi tayi tana sauke ajiyan zuciya dan sosai yake cika mata ido kyanshi yama idanunta yawa, wani cool look yake mata ahankali dawani irin murya da dagashi sai ita zasu iyaji yace "you're 22 u are not dat small but why do you like crying and acting like a baby" so take ta lumshe ido dan kallonshi wani irin cika mata ido yake yanasa tana shakkar shi tana kumajin wani iri da kyar adan tsorace tace "am the last born" ahankali shima yace "and d only gurl in d house right?" gyadamai kai tayi wasu hawayen nabin gefen idonta suna gangarawa kasa, cikin tsananin fargaba da tsoro tace "yaushe za...zaka...zaka kaini gun Mumy na? I...i don't like here am d only one in dis h..ou...house" ta karashe maganan d kuka sosai, hanunshi yakai kan soft face dinta yace "Hey! Stop crying for me" gyadamai kai tayi tana hadiye kukan, matso da kanshi yayi sosai saitin fuskarta danhar tanajin saukan numfashin shi da sauri ta runtse ido kirjinta na bugawa kaman zai fashe sabida tsoro murya chan kasa yace "look at me" bude idanunta tayi ta kalleshi tana danne kukan tsoron dake cinta, hanunta daya yakama yahada da nashi ya rike gam yana kallonsu kafin ya kalli fuskarta yace "you are not d only one akwai brothers dina agidan i was d one dat told them karsu bari ki gansu, u want to be seeing them?" da sauri ta gyadamai kai hawaye na gangaro wa daga idanunta, murmushi yamata daya lobar da gefen fuskanshi, numfashin ta yakusa daukewa yace "okay you will see them tommorow okay, Omari and Abdallah sunan su" gyadamai kai tayi wasu hawayen na gangaro mata jikinta ko ina na bari, kafeta yay da ido itama kallonshi take amma kana ganin kallon kasan dan yayi forcing dinta ne, sunkai kusan 10min ahaka sanan yace "do you have friends in school?" gyadamai kai tayi murya chan kasa yace "a guy or a lady?" cikin rawan murya tace "lady, Fauzy" gyada mata kai yayi tareda sa hannu ya zare hulan kanta long kalaban ta suka bayyana yabisu da kallo kafin ya kalleta yace "ask me too" shiru tayi kirjinta na bugawa sosai takasa magana, ahankali ya shafo lips dinta yace "am listening ask me" cikeda tsoro bakinta na rawa sosai tace "are...are you d one danagani a hospital dinmu dat day?" gyada mata kai yayi yace "yes har aka kaiki police station akaina ko" gyada mai kai tayi kaman yarinya, shiru yayi yana wani irin kallonta kafin ahankali ya kwantar da kanshi kan filon da kanta yake kai ya juyo da fuskanta tareda hada forehead dinsu suna facing juna, atishawa tayi shima yay atishawan sosai jikinta ke rawa cikin kuka sosai tace "sanyi nakeji" dan lumshe ido yayi yabude su ya daura akanta yace "me too" atishawa yakara yi itama tayi da sauri ya karayi itama tayi, ahankali yajawota yahadata da jikinshi tsamtsam yay wani atishawan itama tayi tana rawan sanyi, hannayen shi biyu ya daura akan fuskanta yana wani irin kallon pink lips dinta dake fizgarshi sosai ya kafe da ido dan rawan kuka suke, fashewa tai da kuka tsoronshi yahanata tai ko motsin kirki, murya chan kasa yace "shiiiii" hadiye kukan tayi tana sauke ajiyan zuciya da sauri da sauri, daura forehead dinshi yayi akan nata yay cupping face dinta yana kallonta tana wani irin sauke ajiyan zuciya da sauri da sauri dake sauka akan fuskarshi, ahankali slowly ya saukar da bakinshi kan bakinta yabata light kiss mai kara ya janye kanshi yana kallonta yanda ta lumshe ido kamkam kirjinta na bugawa, tunda yake bai taba kissing mace ba and wamam dayayi really feels good, kasa hakura yayi yasake mata another light kiss mai kara batare daya janye bakinshi daga kan nataba yana numfashi da sauri da sauri shi kanshi baisan yayayiba gani kawai yayi ya shiga tsotsan bakinta yafara kissing dinta passionately kaman zai cire mata lips dinta.

[9/13, 11:52 PM] Lady: *idan kika karanta baki biyaba keda Allah*




*Maman Abd Shakur*



 Fashewa tai da kuka sosai tana so ta fizge bakinta amma yaki sakinta yakai kusan 20min yana kissing dinta kafin ahankali ya janye bakinshi daga nata idanunshi sun kankance sunyi lup lup dasu lips dinshi sunyi jajir yana wani irin kallonta, duko dakai yayi saitin fuskarta kafin ahankali yasa hannu ya goge hawayen datake yi cikin dishashiyar muryan shi yace "stop crying for me" gyadamai kai tayi jikinta narawa sosai tahadiye kukan, ahankali yasake rungumeta tsam tsam yana shafa bayanta saida yaji kirjinta yadena bugawa sanan yadago kanshi ya kalleta har lokacin ta kankame ido, kaman mai rada yace "open your eyes" bude idanunta tayi ahankali cikeda tsoro ta daura akanshi tana shirin yin kuka, hannayenshi biyu ya chusa ta karkashin kanta ya dago da kanta sosai har hancinsu na gogan juna, ajiyan zuciya ta sauke tana wani irin kallonshi kaman taga dodo, goga hancin shi yayi akan soft wet lips dinta kafin yahade forehead dinsu ya kwanto da fuskarshi kan nata sosai dan har lips dinsu na gogan juna cikin wani irin murya dake sanya natsuwa yace "wat have you done to me? Why am i like this" yana maganan lips dinshi na gogan nata, girgiza mai kai tayi a tsorace tana kokarin kawad da kanta amma yaki bata daman hakan, murya chan kasa yace "answer ur husband" wani irin nishi tayi dayasa ya runtse ido da sauri sabida yanda hucin zafin yamai wani irin tsir tsir ajiki da kyar muryanta na rawa sosai tace "p..pl..leas stop am..m..scared" tafashe mai da kuka girgiza mata kai yayi yace "stop crying" gyadamai kai tayi ta hadiye kukan tana sauke ajiyan zuciya tashi yayi ya zauna ya dagata zaune ya nuna kayan jikinta ahankali yace "girls sleep with this?" shiru tayi dan bata gane kan tambayan ba ahankali ya sauko daga kan gadon ya mika mata hannu alamun tazo saukar da kanta tayi kasa dan bazata iya jure kallonshi ba taki bashi hanun, murmushi yayi ya kamo hanunta ya sauko da ita daga kan gadon yana rike da ita sukai hanyar bayi kofa ya bude musu suka shiga agaban closet ya tsayar da ita ya bude saiga kaya nan daya sa su Omari suka siyo da yawa juyowa yayi ya kalleta yace "change" kallon kayan tayi kafin ta share dan guntun hawayen daya zubo mata da sauri wani dogon gown sky blue na bacci ta zaro wanda zai iya tsaya mata a gwuiwa ahankali batare data kalleshiba ba tabude kofa ta shiga bathroom binta yayi da kallo kafin ya zauna akan kujeran dake wajen yana dan lumshe idanu yana ganin fuskarta takai kusan 10min cikin bayin danhar saida tai wanka sanan tasaka rigan yamata kyau sosai rigan mutunci ne ta bacci iya gwuiwa yamata kyau sosai ajiki saida ta jinginar da kanta jikin kofa shiru dataji yasa taji dadi alamun babu mutum da sauri ta bude kofa ido da ido sukayi yana zaune akan kujeran ya kafe kofan bathroom dim da kallo saida kirjinta ya buga kai wanan mutumi yacika kwarjini da sauri harda dan gudunta ta bude kofa tafice dakin har tana neman faduwa fadawa tayi kan gado taja bargo ta lullube kanta jikinta na rawa sosai tafashe dawani irin kuka kasa kasa tana kiran Mum tun tana sauraran fitowan shi har bacci yay gaba da ita. Yakai kusan 20min abayin yafito kan gadon yahau yana kallon dan fuskarta yanda yay fayau tana sauke ajiyan zuciya ahankali ahankali, ahankali ya yaye bargon ya shige kafin yadagata ya kwantar da ita akan jikinshi matseta yayi yana sauke ajiyan zuciya da kyar bacci da baitaba mai dadi irinshi ba yay awon gaba dashi.




Wuraren takwas nasafe Abba ya shigo gidan parking yayi a parking space ya sauko daga motan ya shigo part dinsu, zaune yaga Mum afalo taci uban gayu na manya mata tai kyau sosai tana kallon tv kana ganinta kaga tsantsan damuwa akan fuskarta dan bama tagane me ake fadi a tv, sallama yayi ciki ciki hakan yasa ta dago kai ta kalleshi dauke kai yayi yawuce ciki yana kallon kofan dakin Nadeera kaman ya bude ya ganta haka yakeji, bude kofar dakinshi yayi ya shiga yay bedroom dinshi direct kafin ya shiga bayi ya sakinma kanshi ruwa ya mikar da hannayen shi ya dafa bango yana tunani, ko duka duniyan nan ya mallaka zai iya bayarwa inhar zaigano inda princess take d biggest problem in trying to track down her location according to abinda commissioner yace is because bata tare da waya da an iya anyi tracking down location dinta sharp sharp, gashi bai samu yaga inda koda hanyar gidansu ba balle yabada any clue dazaisa agano inda take easily, inda ace yasan sace princess wanan mugun zaiyi daya shanye koma me yake damun shi aranan yahakura, gashinan duk binta dinan dayayi ne yaja wani banza chan ya aureta, runtse ido yayi da karfi ya daki bango yana cikin zafin rai yana fata dakuma rokon Allah akan  karya bashi daman tabamai princess harsai angano inda take tadawo gida araba dan iskan aurenta dayayi. Yabata kusan one hour abayi tunanin yanda zaiga princess yake sanan ya kashe shower yabude kofa yafito daga bayin Mum yagani zaune abakin gado hakan yasa ya dauke kai yay gaban wardrobe wani goggagen shadda gizna brown ya ciro ya shiga sakawa ahankali Mum tace "a ina ka kwana jiya Alhaji?" ko kallonta baiyiba saima karasa zira riganshi yayi yay gaban madubi yadau mai yana shafawa tasowa tayi tazo wajen tana binshi da kallo tace "ina kaje Alhaji, a ina ka kwana?" ko kallonta baiyiba danji yayi yanxu koson ganinta bayayi daukan turaren shi mai shegen dadi yayi zai fesa Mum ta fizge cikin fushi ta jefar akasa yafashe tace "nizaka maida mahaukaciya nace ina kaje?" wani irin mugun kallo yamata kafin yay controlling kanshi yace "naje neman abin sona, yata Nadeera, my princess, the apple of my eye, My love" cikin wani irin kunan rai Mum tace "Alhaji wai dan Allah lafiyan ka lau kuwa kokuma you are posses ne nakira malamai ama ruqiya, this isn't you" wani kallon rainin wayo yamata kafin ya dauko wani sabon turare zai fesa takara fizgewa cikin kunan rai tace "Alhaji talk to me wai menama ne? Dan Allah kabar wanan wasan dakake min i know you are joking ko dakace zaka auri Nadeera, nasan nama laifuffuka da dama, jiya nakasa bacci tunanin abubuwan danake ma nayi and nai concluding maybe zakai punishing dina ne you want me to realize my mistakes shine kake cewa u wanna marry princess, Alhaji yanzu kamin bayanin auren dakace kamata da gangster din dakace musan yanda zamuyi mu kwatota because i know wasa kakemin da xancen sonta kake xaka aureta ko Alhajina?" wani irin kallo yamata from head to toe kafin yaja tsaki yace "ina ganin too much business da tafiye tafiye yafara affecting yanda kike tunani ko Hajara, now bari namiki bayani daki daki kiji ki fahimta, zauna kiga" ya wani irin ingiza Mum kan gado ta zauna ya tsaya agabanta ya nuna kanshi yace "ni dai ni dinan uban yayan ki Muhsin da Ahmadu Alhaji Naseer Aluminum Son yarmu Nadeera nake, dazaran an ganta kinajina? Zan shigar da kara kotu zan raba auren inje masallaci a aura mini ita mubar muku kasar Spain zamu, jibi Hajara inama Princess so dakoke dakina budurwa ban miki irinshi ba, ke ina gaya miki princess yar baiwa ce, wato Allah yay hallita ne awurin nan, tafimini ke sau miliyan kan miliyan, Allah yay kira, yay zubi awajen nan, yatace idan na aureta sai yanda nayi da ita dama gata dajin magana very innocent girl wlh ba irinki ba dakika nunama duniya kinfi karfina, bari kiji kin riga kin shani na warke raras, auren Princess zanyi ke bakiga yanda muka dace bane jibifa sunayen mu Naseer da Nadeera wayyo Allah na" yay maganan yana wani irin shafa kirji yana kallon sama yana wani irin murmushi daya bayyana fine set of teeth dinshi, salati kawai Mum take aranta dan gani take kaman tabin hankali Abba yasamu, kallonshi tayi tace "Alhajina kodai tsufa ne yafara kamaka muje asibiti ne?" wani irin ihu Abba yamata kaman zai daketa yace "ni kike cema tsoho? Kibari mufara aure nida princess ta haifamin twins kafin kice nai tsufa,  kinma tunamin lemme call commissioner yace dama nabashi yau da gobe lemme call him inji how far about princess dina, in sha Allah sai an ganta in sha Allahu saikinga aurena da princess, banyi baccin dareba jiya Allah naketa kaima kukana da yardan ubangijin al'arshi princess zata bayyana zakiga aurena da Princess hajara, agaban ki direba sai tuka mota yakaimu airport mu barmuku garin, nama mata order Lamborghini duk randa tadawo shi zan bata as gift i really really miss my baby girl" cikin Wani irin mugun kishi da gushewan tunani Mum tace "in sha Allah, da yardan Allah baza aganta ba, indai niyyarka kenan da yardan ubangiji bazaka sake saka princess a idanun nan nakaba in sha Allah kagama ganin Princess aduniyan n..." wani irin mugun mari Abba ya dauke ta dashi dayasa tasaki wani irin wawan ihu dan ya mugun shiganta, Muhsin da Ahmad dasuka shigo dan gaida Mum sukaji ihun ta shigowa dakin sukayi da gudu, tsayawa sukayi suna kallon Mum data dafe kuncin ta tana kuka sosai tana kallon Abba, ga Abba tsaye akanta yana huci kaman zaki yana ganin su ya nunasu da yatsa kafin ya nuna Mum yace "kuma maman ku magana tafita daga idona, ta kiyaye ni inhar tanason aurenta and you Muhsin" yanuna Muhsin da idanunshi sukai jajir yana sanye da black suit hanunshi rike da necktie yace "yes, yes, yes, I know kunsan komi by now kunga komi kunga komi ta CCTV footage, dat is why kuka tsaneni haka ko gaisuwa bani samu daga wurin ku kuma nagode da hakan bakomi yasani aikata hakan ba uwarku ce tajamin ita tajefani halaka amma yanzu nasan maganin matsalata, Muhsin start with divorce proceedings wanan dan daban daya dauke Nadeera shiyasa akazo har gida shekaran jiya aka daukeni yasa nabashi aure Nadeera aka daura auren akan sadaki 200k, yanzu kwamisona yace nabashi yau da gobe Nadeera zata fito, once sun ganota tadawo gida zamu maka dan shegiyan dan ta'addan a kotu mu raba auren nasu na aureta, kufada ma mahaifiyar ku tun wuri tai karatun ta natsu dan wlh aurena da princess babu fashi, and duk randa tasake maganan banza akan Princess dita wlh abakin aurenta, i can fight the whole world for my babygirl inhar war ne am ready kota gabas kota kudu kota yamma kota arewa zanyi fighting, me and my princess mutu karaba takalmin chicken" kuri Muhsin yayi yana kallon mahaifin nashi tun yana gane meyake cewa haryaji zuciyarshi ta tsaya chak ko kadan baya ganin kowa sai duhu, daga Abba dake ta bambamim bala'i dabayaji yanadai ganin bakinshi na motsi sai Mum dake zaune kan gado da Ahmad dake kallon Abba yanaji kaman ya tsireshi basu lura da Muhsin ba kawai karan fadin abu sukaji da sauri kowananesu ya kalli inda yaji karan atare dukan su sukace "Muhsin" gabaki daya idanunshi sun kafe yana kallon sama baya numfashi ko digi.

[9/13, 11:52 PM] Lady: *this book na kudine if you are interested chat me 07012181461*




 Wani irin mugun sanyi jikin Mum yayi, kukan datake yi yakasa tsayawa, ahankali ta rufe bakinta da hanunta tana kallon Abba dayake huci kaman kumurci kafin ta janye hanun daga bakin  tace "Alhaji Nadeeran? Yar da muka raina tun tana 3months old a duniyan nan shine kakeso a matsayin mahaifinta fa kake?" nuna mata yatsa Abba yayi cikin zafi da bala'in masifa yace "ki dena kirana mahaifinta aini ba ubanta bane, Nadeera halaliyata ce ba haramiya ba, akwai aure tsakanina da ita, danna raineta tun tana 3months doesn't make me her father so aurenta zanyi" chakumo shi Mum tayi cikin fushi dawani irin kishi tace "wlh bazaka auri Princess ba, baka isa ka aureta ba saidai in bana numfashi a duniyan nan, wlh bazaka auri Princess yarinyar danake so, na raineta a matsayin tawa kawani bijiromin da zancen nan ni zaka hada kishi da princess? Wlh Alhaji daka aureta gwara ka auro wasu mata dari daga waje zaimin ciwo amma zan iya jure wanan bana princess ba, wani irin concoction kakeso kayiwai ma? bazaka taba auren princess ba wlh saidai in bana numfashi a doron kasan nan na rantse maka" wani irin kallo Abba yamata da tunda ta aureshi bai taba matashi ba yace "cikani, wlh karki bari zuciya ta dibeni namiki abinda bamu tabayiba tsawon shekaru talatin da daya da auren mu, ki cikani hajara" kin sakinshi Mum tayi takara chakumo shi tace "wlh bazan sakeka ba saika janye maganan auren princess, kamayi tunanin tayaya zamu kawo mata zancen bamune iyayenta ba, wlh wlh bazaka auri princess ba" wani irin tunkude Mum Abba yayi tafadi akasa hartana bige gado yace "wlh auren princess kaman nayi nagama, nine ubanta kuma dole tabini kotaki kotaso dole tamin biyayya saina aureta watch and see, saidai ki mutu amma princess saina aureta nasha zumanta ta haifamin cute twins girl, see bama a Nigeria zamu zauna ba garin zan barmuku dan bazan iya tolerating wani cikinku ya batamata rai ba, and wlh inzaki kawomin nonsense am ready na sakeki dama darajan yarana maza kikeci wlh da kike tafiye tafiyen ki batare dakin tambayi izinina ba just because kafin aurenmu parents dinki sunce zan barki kiyi business doesn't mean you can go anytime without my permission, be very careful marriage dinki na rawa Hajara" tsallaketa yayi inda take zaune yay gaban wardrobe wani dogon wandon shaddan shi ya dauko ya sharce ya saka cikin fushi ya saukar da jallabiyar shi yadau car key da wayarshi ya bude kofan dakin nashi ya fuce cikin fushi Mum tabi kofar da kallo, sosai take wani irin kuka wanan wani irin fitina ne tazo ta tarar daga dawowan ta, wanan wani irin kaddara ne da musiba "innalillahi wa innailaihi raji'un, na shiga uku" tayi kuka fin na awa biyu kafin ta tashi ta kakkabe jikinta ta ficemai daga dakinshi ta shiga nata dakin, zama tayi abakin gado tai tagumi tana tunani saikuma tasake fashewa da kuka sosai tafi minti talatin ahaka kafin ta tashi ta shiga bayi alwala ta dauro tadawo ta kabbarta salla, itace jiran Abba shiru shiru har sha biyun dare bakaramin damuwa tayiba dan tana son mijinta sosai Abba is such a sweet kindhearted loving husband and father, ahankali ta tashi ta dawo falo ta zauna akan dogon kujera tana kallon agogo ahaka bacci yay gaba da ita a dogon kujera.



***

Kuka tayi bana wasaba yau ko kadan bata sashi a idoba, rabonta dashi tun jiya bayan sun dawo daga side din Abba, tun safe saidai ayi knocking wani kuku da farin uniform ya shigo ya ijiye mata abinci batare daya kalletaba ya fice haka har dare, bayan magrib ma kuka taci tai baccinta akan dadduma sai wuraren karfe daya na dare ta farka cikin bacci da sauri ta tashi tsaye tana sanye cikin wani pink plain t-shirt na mata daya dan kamata sai wani dogon black straight skirt, juyawa tayi tana sosa ido ta shiga bayi ta dauro alwala tafito tana goge hawaye tahau kan dadduma tasaka hijabi tai salla takafe kofar da kallo zuciyar ta na raya mata ta gudu, ahankali ta mike tsaye silifas ta zira tazo wajen kofan jikinta na rawa ahankali ta bude kofan ta leka babu kowa a wurin sai hasken wuta koina yay shiru fes fes karasa bude kofan tayi ta fito tana kallon ko ina kafin tasa kafa tafito cikin sanda tai wajen stairs tana sauka da gudu tana waigen bayanta cikin tsoro fadawa tayi jikin mutum atsorace ta dago kai ta kalleshi yana sanye da bakaken kaya da bakin mask yasaka hulan hoodie akanshi ya goya wani bakin jaka abayan shi kaman mai shirin fita, da sauri ta juya jikinta na rawa zata gudu fizgo hijab dinta yayi ta dawo da baya ta fada jikinshi wani irin atishawa tayi ahankali ya kulla hanunshi acikinta shima yay atishawa yana kara kankameta bakaramin kewanta yayiba, sosai yadinga fada dakanshi tsawon jiya zuwa yau yanaso yanuna ma kanshi ba sonta yakeba saisa yahana kanshi ganinta amma kasa tabuka komi yayi, hanunta tadaura adan tsorace kan hanunshi kaman zatai kuka tana kokarin kwancewa ta cirw daga cikinta, murya chan kasa yace "where are you going" girgiza mai kai tayi tana shirin yin kuka tana kokarin kwance hanunshi daga cikinta takasa, wani irin juyo da ita yayi da karfi ya kulle hanunshi ta bayanta, atare dukansu sukai atishawa kowanen au najin wani irin sanyi matseta yayi da hannu daya yasa dayan hannun ya dago habarta, kallonshi tayi saikuma ta kawad takai ta kalli falon bindigogi tagani da sunkai kusan takwas manya dogaye ga bullet zube akan kujeran da wayanda ke cikin kwali dake bude da wayanda kw ajiye akan kujeran juyo da fuskarta yayi hakan yasa ta kalleshi a tsorace saikuma ta sake janye idanunta tana kallon bindigogin juyo da kanta yayi yana kara matseta, ahankali adan tsorace tace "me kake yi da alot of guns?" shiru yayi yana kallonta ta cikin mask yana kallon yanda small pink lips dinta ke wani irin shining dake fizgarshi, dan ajiyan zuciya ya fuzar jikinshi namai wani iri kafin chan kasa ahankali yace "operation zani" yay maganan yana sata jikinshi gabaki daya kaman zai rungumeta, kokarin janye kanta takeyi daga jikinshi amma yaki bata daman hakan adan rude tace "wani irin operation kai Doctor ne?" girgiza mata kai yayi batare dayay magana ba sai chan murya chan kasa yace "ina zaki?" raurau tai da ido tace "water zan sha" daukanta kawai yayi unexpectedly  ta ware baki zatai ihu, lips dinta ya kama da yatsunshi ya rike yace "don't scream" gyadamai kai tayi adan tsorace tana wani irin kallonshi cikeda tsoro, ahankali ya juya da ita batare daya dena kallonta ba ya fara sauka yay daga stair case din da sauri ta kankame riganshi jikinta na rawa, sauka yayi daga stairs din yay hanyar babban kitchen dinsu da ita zaunar da ita yayi akan wani dogon kujera dake kitchen din ya juya yay wajen fridge binshi take da kallo kirjinta na bugawa sosai, dauko cold Eva water yayi ya rufe fridge din ya juyo yadawo inda take ya tsaya a gabanta, bude ruwan yayi ya mika mata batare da yay magana ba hanunta har rawa yake takai zata karba ahankali ta daura hanun kan goran hakan yasa ya sakan mata ta karba tana kallon fuskarshi wondering wai waye wanan boyayyen mutun din, wani irin atishawa tayi dayasata sakin goran ruwan daga hanunta ya zube akan hijabinta dan ihun sanyi tayi da sauri ya dauke goran ya ijiye agefe hannunshi ya daura kan hijabin yacire mata hijabin kai tsaye ya ijiye kan table da sauri ta dukar dakai tana wasa da yatsun ta dan jitake kaman zata saki fitsari sabida tsoro ahankali yadau ragowan ruwan ya bata karba tayi takai bakinta kadan tasha tacire daga bakinta dan dama ba kishi takeji ba, karba yayi ya ijiye agefe sanan ya dago kai ya kalleta, ahankali yatako yazo gabanta sosai wani irin nishi tafara dan sosai ya cika mata ido, cikin wani irin murya yace "karki kara yunkurin guduwa is not worth trying, u cannot escape okay" gyadamai kai tayi da sauri hawaye na taruwa a idanunta lips dinta ya shafa yace "Hey! Don't cry" sake gyadamai kai tayi hawayen na shirin gangarowa da sauri ta share, bakinta na rawa sosai tace "p..please ka kaini gidanmu wurin Mum, i..i..wan.." saita kasa karashe maganan tafashe da kuka mara kara sosai sabida tsoro, ahankali ya sakala hanunshi ta waist dinta ya dauresu abayanta adan firgice cikin kuka ta kalleshi, girgiza mata kai yayi murya chan kasa yace "stop crying" gyadamai kai tayi tasa bayan hannu ta goge hawayen dasukaki dena zuba sai gogesu take da bayan hannu, janye dayan hanunshi yayi daga bayanta ya kai kan fuskarta ya saukar da hanun kasa batare daya sakiba ya rike gam yace "you want wat?" bakinta na rawa tace "i...w..ant to go back to school, nacigaba da practical dina, i want to go and stay with my Mum" shiru yayi yana kallonta saikuma ya girgiza kai ahankali yace "u are my wife i can't release you again, bazaki kara komawa dat house ba da mijinki zaki zauna" shi kanshi baisan yay maganan ba hakan yasa yay shiru yana kallonta yanda take goge kwalla dago kai tayi ta kalleshi tace "da gaske ne dama Abba yamana aure, ni matar aure ce?" gyada mata kai yayi yay shiru yana kallon fuskarta saikuma chan yace "ke matata ce" share wasu sababbin hawayen tayi cikin kuka datake so ta danne tace "how? Tayaya zan auri wanda bansan shiba, maisa Abbana ya auramin kai? I don't know you, bansan kaba fa, kai Boyayyen Mutun ne, bansan kaba" hanunshi ya daura akan fuskarta ya share hawayen datakeyi kafin ahankali ya duko da kanshi yahada goshin shi da nata murya chan chan kasa kaman mai whispering yace "kina so kiga fuskan mijinki?" sosai kirjinta kewani irin bugawa jin kanshi hade da nata kamshin dayake yana wani irin shiga hancinta hakan yasa tawani irin ja numfashi kafin ta saki da karfi adan tsorace tace "e..eh" ahankali ya janye kanshi daga nata ya mike tsaye agabanta yadan tattare hanun hoodie dinshi sama ya daura hannunshi daya akan safan hanunshi na dama ya dago kai ya kalleta yace "are you ready?" wani irin bugawa kirjinta yafara tana kallonshi kaman taga tv ta gyadamai kai tace "y..yes".

[9/14, 7:07 AM] Lady: *Maman Abd Shakur*





Sosai take gudu akan keken, kutsawa cikin dajin kawai takeyi batare datasan inda ta dosaba, tai tafiya kusan na minti goma taji kafafunta sun sage da tukin keken hakan yasa ta rage gudu tana goge zufan goshinta wani dandamali keken yaci karo dashi hakan yasa da ita da keken suka wani irin juyi tadinga tumble tumble tana gangarawa dan slope din har takai wani bishiya ta wani irin buge da bishiyan ta sume awajen jini nabin kafafunta da gefen goshinta. 


Yakai kusan 15min abayi sanan yafito, shirya wa yayi a closet tsaf wani black hoodie da dogon wando yasaka da talkami yasa face mask dinshi dana hannu dan akwai inda zashi, feshe kanshi yayi da turare sanan yakoma gaban bayi yadau wet dogon riganta dake kasa ya bude bayin yasa a washing machine sanan yafito ya bude kofa yafito dakin, sosai gabanshi ya fadi ganin gadon empty babu kowa akai, ahankali ya juya yabi ko ina na dakin da kallo ganin wayam babu ita yasa da sauri yay wurin kofa ya bude yafita yana waigen waige yana kwala a kaninshi kira. "Abdallah, Omari, Omari!" sauka kasa yayi da gudunshi yana kallon ko ina, yay kitchen da sauri, babu kowa a wajen yafito yana wani irin kwalama  kanin nashi kira "Abdallah, Abdallah Omari!" yawani irin daka ihu azafafe "Abdallah!" da gudu Abdallah dake daure da towel yafito daga sama yace "Ya Marwan menene kasa naji tsoro wanka nake saisa ban amsaba yanzunan nadawo daga sport ya Omari tun dazu yafice" yay maganan yana saukowa daga benen, muryan shi har rawa yake yace "w..where..have you seen my wife?" girgiza mai kai yayi yace "yanzun nan nadawo wah happen?" hanyar waje yayi da sauri yace "I can't find her go and get dress" da sauri Abdallah yace "wat?" amma harya fita sama yakoma da sauri ya sako riga da wando yafito shima saida ya zagaye gidan sanan yabiyoshi waje amma harya hau kan bike dinshi yay gaba azuciye.



 Lashe mata kafa dataji anayi yasa ta farka a firgice, raguna tagani kusan guda hudu da yaransu sun zagaye ta suna lashe inda ke jini a kafarta kaman tadawo abinci, wani irin ihu tayi ta ja kafar nata a tsorace tana komawa baya tana kallon su yanda suke mata "emeeee" aka, mikewa tsaye tayi da kyar tana dafa bishiyar ta arce da gudu tana kallon raguna data firgita su suma sun kwasa da gudu tasake fasa ihu, sosai take gudu da duka karfinta tana juyawa tana kara kallon saman dajin gabaki daya batasan inda zataba, karan motoci dataji yasa tawani irin kara karfin gudunta tana numfashi, bigewa tayi da bishiya taji kanta na juyawa da kyar ta koma baya sanan ta cigaba da gudu kaman tababba, yanka dajin kawai take jin karan motoci yasa tawani irin fashe da kuka takara karfin gudunta tai hanyar da kyar ta iya fita taganta akan titi mai kyau davatasan kona ina bane, fashewa tasakeyi da kuka sosai titin ma daidai motoci ke wucewa da gudun gaske, gudu tacigaba dayi duk motan dayazo tana kokarin tsayar dashi amma basa tsayawa, sosai tai gudu na kusan minti shida, hango wani Fulani man mai kiwo tayi yana kada shanun shi da raguna hakan yasa tai wajen da gudu ta ta tsaya kusa dashi cikin kuka tace "malam dan Allah ka aramin wayanka nakira mamana wani zai saceni ne" yanda take kuka yasa yace "assha yarinya garin yaya? Aiko saidai kiyi fulashin wayanta a kwadala tai aggareta" gyadamai kai tayi tana share hawayen ta da bayan hijabin ta, ya ciro wayarshi rakani toilet daga aljihu ya mika mata yana gyara rokon sandar kada shanun hanunshi, tsugunnawa tayi a gefenshi har lokacin jikinta baibar rawa ba tasaka number Mum tai dailing akashe, fashewa da kuka tayi tasaka na Ya Muhsin shima akashe sosai tafashe da kuka har dan Fulani na tambaya lafiya ta girgixa mai kai, number Ya Ahmad ta saka saida yakusa katsewa sanan aka dauka kafin ma yay magana tafashe da kuka tace "Ya Ahmad come and pick me kafin ya kamani am scared" daga tachan bangaren ya Ahmad dake tiki zaije siyo wani allura awani babban pharmacy daza ama ya Muhsin ya kalli wayar sanan ya maida a kunenshi, kukan ta dayaji yasa yace "Princess, Nadeera kece" gyadamai kai tayi bakinta narawa tace "kazo ka daukeni Ya Ahmad nine, zai kamani nagudo ne ina bakin hanya wani Fulani na ari wayanshi nakiraki Ya Ahmad kazo please baida kati call me" katse kiran yayi yakirata da sauri ta amsa yace "calm down princess yimin magana anatse, yanzu kikace kina ina kinsan wani bakin titi kike? Inane wurin?" girgiza mai kai tayi ahankali tace "I don't know" da sauri yace "bame wayan to" mikama dan filon tayi tace "gashi yayana" karba yayi tana share hawaye tana Kalle Kallen titin daga tsugunnon miko mata wayan dan filon yayi yace "gashi zai miki magana" karba tayi takara a kunne Ya Ahmad yace "kina jina princess zaisaki a mota dazai taho dake cikin Abuja zan jiraki a  zuba" gyadamai kai tayi daidai nan dan filon harya tare mata mota ya kalleta yace "zokije Allah tsare gaba, sai akula akuma kiyaye" tashi tayi arude tana kallon hanya kafin taje ta shiga motar bama tamai godiya ba tsabagen rufewa, dama mutum daya ya rage a motan yacika direba yarufe motan yakoma gaba yatada yaja, sosai take kuka tajuya tana kallon baya daidai lokacin taga boyayyen mutum sanye da hoddie dinshi da face mask akan machine ya tsaya daidai bakin hanya yana waige waige, da gudu ta juyar dakai ta dukar dakai kasa tana kuka ahankali, kafe motan yayi da ido saikace yasan tana ciki yabi motan da kallo harta bacemai jikinshi na fadamai tanaciki. 


Daidai lokacin Abdallah ya iso akan bike dinshi yace "kaganta kodai mukoma cikin dajin ne Ya Marwan muduba da kyau?" girgiza mai kai kawai yayi batare dayay magana ba tsabagen yanda zuciyarshi ke tafarfasa, wani irin tada machine din yayi a zuciye yadau hamlet ya kafa yajuya yakoma cikin dajin shima Abdallah yabi bayanshi.


Saida suka kai zuba aka sauketa driver yace " kawo kudinki" waige waige tafara ko zataga Ya Ahmad daidai lokacin ya sauko daga motar shi idanunshi boye cikin bakin glass yazo wajen wani irin fashewa tai da kuka tace "ya Ahmaddd" kafin tafada jikinshi ta kankameshi tana kuka, wani irin murmushi yayi mai ciwo ya ciro kudi da baima san yawan su ba ya mikama direban daya tsaya yana kallon su, karba yayi yay godiya yakoma cikin mota yatada yabar wajen ahankali Ya Ahmad ya dago fuskarta yana wani irin kallonta kafin yasa hannu ya share mata hawayen yace "stop crying" gyadamai kai tayi ya rike hanunta sukai inda yay parking, agaba ya sata yarufe kofan sanan yakoma ta mazaunin direba ya zauna yatada motar tana kallon titi dukansu sunyi shiru yana tafiya, ahankali tace "am hungry Ya Ahmad" gyadamai mata kai yayi yay parking agaban wani eatry nakan hanya ya kalleta yace "am coming" fita yayi ya shiga eatry bai wani jimaba yadawo dauke da abinci a ledan earty da drink da ruwa side dinta yabude yabata sanan ya rufe yakoma ta dayan side dinshi ya zauna ya kunna motar yana kallon yanda takecin abincin, sosai taci takoshi sanan ta rufe abincin ta ijiye akasa tasha ruwa ta ijiye kafin ta kalleshi ahankali tace "Ya Ahmad ina Mum take" batare daya kalletaba yace "hospital" da sauri tace "menene batada lpy ne?" girgiza mata kai yayi batare daya bata amsaba kaman zatai kuka tace "Ya Ahmad please wurin Mummy zaka kaini kaji" gyada mata kai yayi yanajin wani irin tausayin ta, thank God ma Abba yafita daga asibitin yana kaita wurin Mum zasusan yanda za'ayi.





Tafiyan kusan 20min sukayi sabida holdup sanan suka kai hospital din, a parking space din asibitin sukai parking ya kashe motan yafito yana kallon wurin kafin ya zagayo yabude side dinta yana kallonta, ahankali tafito tana kallon ko ina, hanunta yarike yace "muje" binshi tayi tana kallon ko ina tace "Mum batada lpy ne Ya Ahmad?" girgiza mata kai yayi yace "no ba ita bane" da sauri kaman zatai kuka tace "to waye baida lpy" ahankali yace "Ya Muhsin" tsayawa tayi chak ta kalleshi bakinta na rawa sosai tace "Ya Muhsin?" gyada mata kai yayi ahankali, fashewa tai da kuka suna tafiya tana share ido har suka kai gaban dakin, ahankali Ahmad yatura kofan dakin ido da ido tayi da Mummy ta dake zaune kan kujera tai tagumi tana facing Ya Muhsin dahar yanzu baisake farfado wa ba anamai karin ruwa, wani irin kallo Mum ke mata mata kasa magana tsabagen mamaki, wani irin rushewa tayi da kuka ta shiga dakin da gudu tafada jikin Mum tana kuka sosai tace "Mum, Mummy na I really miss you Mummy, Mummy karki kara barina ni kadai kinji" ahankali Mum dataji kuka na zuwan mata ta dage ta danne ta dagota tana kallon fuskarta yanda taga ta rame mata idanunta sunyi zuru zuru sun fada ciki, yauce rana ta farko dataji ta tsani rayuwanta, ta tsani sana'a da business datasa agaba, tafifita su sama da komi na rayuwanta amatsayin ta na matan aure, jibi matsalan data jawoma kanta yanzu, matsalan da bamata da basirar magance wanan matsalan, batada tunani da dabaran magance ta.


Ahankali ta daga hannu ta share mata hawayen fuskanta tass tace "how did you get here Princess ya akayi kikazo nan ina mijinki? Tayaya kikazo?" komawa jikin Mum tayi ta kankameta kaman zata koma cikinta tana wani irin jin natsuwa aranta data dade bata jiba uwa dabance ako ina, cikin sheshekan kuka tace "tunda naji kin dawo kina nan shine na gudo" "kika gudo?" Mum tafada cikin tsananin bacin rai, gyadama Mum kai tayi a jikinta tace "eh Mum nakira number ki akashe na Ya Muhsin ma haka shine nakira Ya Ahmad, Mum wat is wrong with Ya Muhsin?" tai maganan tana kallon Ya Muhsin daya ramemata a ido, dago kai Mum tayi tama Ya Ahmad wani irin kallo tace "ubanwa yace kaje ka daukota wen u know the problem on ground bazaka iya kirana ka sanar dani ba" cikin masifa yace "Mum kidenamin magana haka, d so called gang kikeso ta zauna dashi? And I tried calling you wayanki akashe, d problem on ground can be solved another way bamu barta ta rayu da gangster ba, yanzu on your phone ki kira kawarki Maman fauzy na kaita gidansu let her stay dere kafin Ya Muhsin ya warke musan mezamu yi" ya kalli Nadeera datai lamo ajikin Mum tana sauke ajiyan zuciya kaman wacce tai dambe da mutum dari gaban goshinta nadan jini na kurjewa yace "stand up princess muje ayi cleaning wound dinan mutafi gidan su Fauzy" da sauri ta dago kai ta kalli Mum, Mum din ma wani irin kallonta take shaidan na raya mata wasu abubuwa aranta dan yauce rana ta farko dataga kyan da Abba yake fadi, kyan data saba gani a fuskan Nadeera kyan yarta ne amma yau taga kyan da kowani da namiji zai gani yakuma yaba hakan yasa taji wani iri amma ta danne tana karantoma zuciyarta Nadeera yarta ce tadena kawomata irin abunan, ahankali ta shafa kumatun ta, tamata peck a wurin tana murmushi, harta bude baki zatayi magana aka bude kofan dakin aka shigo wani irin faduwa gabanta yayi batasan lokacin data  rike rigan mum gamgamba tana zare idanu, tsabagen rudewaAbba wayan dake kunenshi salubewa yayi yafadi akasa hanunshi dake rawa sosai ya daga yay pointing Nadeera, cikin tsananin rudani da mamaki yace "Princess" da sauri ta saki Mum tareda dirowa daga jikinta takoma ta bayan kujeran datake ta tsugunna tana jan gefen rigan Mum jikinta na rawa sosai, da sauri Abba ya maida takaran dake hanunshi na test din da akama Muhsin Aljihun gaban rigan shi yakarasa shigowa dakin yana dumfaro inda suke, fashewa da kuka sosai Nadeera tayi tanajan rigan Mum tana yarfe hannu kaman taga dodo, mikewa tsaye Mum tayi cikin tsananin fushi tasha gaban Abba dake nufosu bilhakki tace "ina zaka Alhaji wai wat is this a hospital mukefa don't start with dat rubbish of yours, kagadai Princess doesn't know anything about that stuff please Alhajina respect your self kaga danmu kwance mubar shi yahuta yasami lafiya am begging you Alhajina let princess be" wani irin matsiyacin kallo Abba yama Mum ya nunata da yatsa yace "Hajara inba so kike na daddaka ki na tijaraki a hospital dinan bayau ki matsamin naduba yata cikin salama" ya nuna mata gefe da yatsa alamun ta matsa, kin matsawa Mum tayi hakan yasa ya gyada kai yaje ta gefen ta zai wuce Nadeera tawani irin fashe da kuka tanajan rigan Mum, shan gabanshi Mum tayi tarike kugu tace "Alhaji leave this girl alone ha'a wai meke damunka ne? Alhaji lafiyan ka? Kodai ammaka ne? Bakaga tsoron ka takeji ba yarinyar nan na bukatan hutu Alhaji am begging you kabarta, kabarta mana, Ahmad" ta kalli Ahmad daya jingina da bango ya runtse ido dan jiya ke kaman ya kashe mahaifin nashi daya koma bunsuru, tace "come and talk to your father o, wai wat is this Alhaji kaci maita ne kokuma haukan tsufa ce dan gaskiya you are not okay" passs! Passs! Abba ya sharara ma Mum lafiyayyun mari har biyu dayasa Nadeera wani irin zabura ta mike tsaye tana kallon Mum, Ahmad kuma yayo wajen da gudu yawani irin yo kan Abba kaman zai mareshi yana huci kaman mayunwacin zaki yanama Abba wani irin kallon tsana, wani irin kallo Abba yamai da jajayen ido kafin ya mikamai fuskarshi yana turemai kirji dakai yace "to mara kunya zaka rama matane? Nace zaka rama matane?" Yana maganan yana buga kanshi a kirjin Ahmad kafin ya dago ya nuna shi da yatsa yace "kama rama mata kaga yanda duniya zatayi dakai, yaro ya mari ubanshi yaga gayya, kuma kasan kamatudini tudan" yajuya ya kalli Princess dake tsaye tana kuka sosai tarike hanun Mum da tunda Abba ya zuba mata mari biyu kanta ke kasa tana share hawaye, wani irin fizgo hanun Nadeera yayi hakan yasa ta fashe da kuka sosai ta rike hanun Mum gamgam. "Mumm save me".  janta Abba yayi yace "nace kizonan mutafi gida ko, am going to lock you up adaki, baki bafita harsai an raba dan shegiyan so called auren nan, kingama fita waje ballema ki hadu da makiyana su hure miki kunne, let's go my princess" cikin kuka sosai Mum tarike dayan hanunta tace "Alhaji dan girman Allah ka kyale yarinyar nan" wani irin tunkude Mum Abba yayi har saida Mum tafadi ta buge gefen cikinta da gado tai kara hakan yasa Ahmad yawani irin ture Abba yakusa faduwa amma bai saki hanun princes ba, cikin fushi yace "Abba wai are you mad? Wat is wrong with you please maisa kake kara zubar da girmanka a idonmu ne, look at Muhsin he's unconscious don't you have any respect for your children Abba?" wani irin kallonshi Abba yayi yana kara damke hanun Nadeera da kyau yace "Ahmad ni, ni, ni ubanka ka tura Ahmad nakusa faduwa?" yay maganan yana wani irin kallonshi irin look dinan da parent ke bama yaransu suji hankalin su yatashi, murmushi irin me ciwon nan Abba yayi yace "nika tunkude ni mahaifin ka Ahmad? Hmmm, Kaje zaka gani Allah ya tsine ma Albarka Ahmad! gaka ga uwarka kunfi sonta ai, shikenan nima bana bukatarku, bazama ku kara ganina a gidan naku ba, munbar muku kenan, lets go princess" yawani irin ja hanun Nadeera da duka karfin da Allah yamai tana ihu ana kallon su yafita da ita daga asibitin ya bude jeep dinshi baya ya jefata ya rufe ya shiga gaba yatada, da sauri Mum ta tashi ta kalli Ahmad daya dawo kaman gawa a tsaye tace "Ahmad let's follow them karya ma yarinyar nan wani abu baya hayyacinshi don't mind tsinuwarshi bazai kamakaba" hanunshi taja hakan yasa yafara tafiya kaman wanda baida jini suka fita daga asibitin amma har Abba yabar premises din, mota suka shiga Ahmad ya zauna yama kasa driving kaman tababbe tsinuwan Abba kawai ke dawomai, ganin haka yasa Mum tafito tadawo inda yake hanunshi taja tafito dashi ta kalli yanda idanunshi suka cika da kwalla sosai sunyi jajir taji kaman ta kurma ihu dan tashin hankali, ahankali tace "don't worry go and stay with your brother bari nabisu" shiga tayi ta tada motan tabar asibitin.


Sosai Abba ke wani irin gudu da ita, kuka take tana jijjiga marfin motan tana dana sanin gudowan datayi. Binsu Mum takeyi dan tana hangosu sai ihu take tana kuka tana sambatu. "dukni naja, is all my fault, na banzan tar da aurena, bana kula da mijina, bana bama yarana hakkin su, bana sauke hakkin aurena, Ya Allah nasan nimai laifice amma please don't punish me tawanan hanyan, Ya Allah natuba". Mutuwa taji motan tayi a tsakiyan titi ta kunna ta kunna yaki kunnuwa ta daga kai taga motar Abba taimata mugun nisa, da sauri tafito mutane na ihu tahada goslow bata damuba ta tare machine tahaye sukabi Abba amma yabace mata bat ko hanyar dayabi bata saniba.



Sosai taci kukanta tai bacci cikin kukan, Abba yajuyo ya kalleta ya saukar da ijiyan zuciya kafin ya cigaba da tukin shi yay tafiya kusan 35 minutes sanan ya horn agaban wani babban gida a gwagwalada mai gadi yabude ya shiga, kana ganin gidan kasan sabon gidane, kashe motan yayi yajuyo yace "My baby Princess munzo gidanmu" .

[9/16, 10:11 AM] Lady: *this book is for sale karki karanta in baki biyaba, if u still go ahead and read keda Allah*




*Maman Abd Shakur*



***

Sosai yake zuba wani irin arnen gudu akan power bike dinshi yana wani irin awizo kaman maiyin race na gasan gudun machine, daidai address din inda Mummy ta turamai yay parking wuraren gab da isha'i yana bin hanyar da kallo batare daya cire hamlet daga kanshi ba ya daga hanunshi yana danna digital agogon hanunshi yana duba time zuciyarshi nawani irin zafi yana bubbuga kan machine din da yatsarshi yana wani irin kallon motar dake pake agabanshi batare daya sauka daga kan machine dinba, Mum dake zaune cikin mota tadade tana kallon wanda yay parking abayan motanta ta glass din gaba, yana sanye da hamlet bayanshi goye da wani irin hadadden bakin jaka bag pack, hakanan taji aranta cewa shine mijin Nadeera da sauri ta bude mota tafito ta rufe kofan tana kallonshi shima kallonta yake ta cikin hamlet batare dayayi motsi ko dayaba, karasowa wajen tayi da sauri tana kallonshi hakanan taji gabanta yawani irin fadi bata ganin fuskan yaron amma cikarshi da izzanshi datake gani yasa taji yawani irin cika mata ido ahankali tace "sannu bawan Allah dan Allah kaine mijin Nadeera" bai iyabata amsaba tsabagen yanda ranshi ke tafarfasa da kyar ya iya bude baki yace "ban number dad dinta" da sauri mum tace "okay okay, 07030405060" akan agogonshi yake danna number ya shiga tracking number through GPS, leka agogonshi Mum tayi tace "wlh am very scared banason anything yasami my princess, hankalina yaki kwanciya, dan Allah ya sunan ka bawan Allah?" Batare daya daga kai ya kalleta ba yace "Marwan" kama location din Abban yayi hakan yasa yawani irin burga machine din da sauri Mum tace "kaagano inda sukene Marwan?" gyada mata kai yayi batare dayay magana ba yaja machine dinshi yay gaba da sauri takoma mota ta kunna tabi bayanshi akan titin sosai sukai tafiya yanabin hanyan yana kallon agogon nashi da screen din yay haske har sukakai bakin anguwan da Abba yake a gwagwalada parking yayi da machine din nashi achan bakin hanya hango motar polisawa da some few police men a anguwan, parking itama Mum tayi abayan machine din nashi ta fito tazo inda yake tsaye cikin kidimewa tace "lafiya Marwan naga ka tsaya" hanunshi dake cikin safan hannu ya mika mata yace "give me your car key" da sauri Mum hanunta har rawa yake ta mikamai tana kallonshi, saukar da jakan bayanshi yayi ya daura akan machine din yana kara kallon agogon ya dago kai yana kallon layin again, hamlet din kanshi yawani irin cire a zuciye yay hanging akan machine din Mum takafashe da ido kaman tasami TV, bude jakan yayi ya dauko wasu robobi guda biyu kaman na powder yarike jakan a hannu yajuya yay inda motan Mum yake a pake ya bude ya shige ya zauna ya kunna motar ya daura hodojin akan cinyan shi, wining down yayi ya kalli Mum yace "stay here zan miki signal kizo idan nagama dasu" jan motan yayi mum tasaki baki tana bin motan da kallo kirjinta na bugawa sosai ta jingina da machine dinshi tana kallon layin, ahankali yake tuki da hannu daya yana bude robobin da hannu daya daidai gaban gate din yay parking hakan yasa polisawa kusan guda hudu dake gaban gate din suka taso dukansu atare sukazo wurin motar, daya daga cikinsu ya daga hannu yay knocking tinted glass din yace "Hello Mr/Mrs, you are not allowed to enter this house" ahankali yay wining down glass din atare ya dau roba daya na hodan yawani irin watso musu dukansu a fuska da sauri yay wining up gudun kar ya shaki powdern, atare polisawan sukahau tari suna kakkabe hodan kafin ahankali su wani irin faffadi a wurin sai bacci, danna wutan motan yayi yay blinking sau biyu hakan yasa Mum ta taho da sauri hartana tuntube saida ta karaso wajen sanan ya bude motan yafito yana goya jakan abayanshi yadau roban hoda daya ya rike yana kallon gate din, Mum jikinta gabaki daya rawa yake tana kallon polisawan dake kwance akasa, yafara tsallekesu ya bude gate zai shiga da sauri Mum tabi bayanshi heart dinta na cutting suka shiga cikin gidan, nan wasu police biyu suka taso.... 





Da duka karfinta take jan hanunta back tana girgiza ma Abba kai arude tama kasa magana tsabagen tashin hankali, jan hanun yay da karfi yana kaiwa kan abin da muryan shi data dishe sosai yace "kamamin Princess, kinsan your hands are so soft and warm wlh, hanunki hannun yar baiwa ce, yauwa Princess din Babin ta oya kamamin, kamamin yar albarka, kamamin dan Allah princess" ya daura hanunta akai da sauri taja hanun baya tana kuka mara kara sosai tana girgiza mai kai tace "Abba, Abba, Abba dan Allah kayakuri" da wani irin karfi yajawo hannun nata ya daura akan abin ya rike hanun akan abin gam gam yawani irin danne akai yace "kamamin ita dan uwatata, saikin kama, princess kinfara kaini wuya fa, wayyo keko princess kamamin ita duka mana innalillahi wayyoo, da kyau rikata princess, Princess kamamin da kyau" yay wani irin ihu yana lumshe ido yana kara murza hanunta da karfi da yaji akai, wani irin ihu tayi zata fincike hanunta mistakenly ta finciko abun sosai kaman zata katsa wani irin ihu Abba ya kurma "na shiga uku ta kashemin game" yakama abin tareda da komawa baya cikin tsananin azaba yana cike baki yana "Princess Abban ki zaki kashe, innalillahi zata kasheni" yay rubda ciki agado, wani irin jumping tayi ta sauko daga kan gadon tana kuka sosai tai wurin kofa, sosai ta shiga jijjiga kofan kaman zata cire kofan tana bubbuga kofan. "somebody save me, helpppp, Mask Man dan Allah kazo wayyo Allah na" jijjiga kofan take kaman zata balleshi.

Abba yakai kusan 5minute kafin yadawo daidai dan sosai takusa tsinkemai abin, ahankali cikin tsananin fushi ya mike yay wurin kofan dudda cikin duhu ne amma saida taga alamun mutum hakan yasa ta kurma wani irin ihu tana bubbuga kofan tana kuka sosai, wani irin kama hanunta Abba yayi cikin fushi yace "kasheni zakiyi dan Uwatata iye, why are you this stubborn princess" rike kofan tayi taki binshi hakan yasa yadage shima yana janta, turjewa tayi taki tafiya da karfin gaske yajata ta taho takai bakinta kan hanunshi ta daddage ta dankaramai ciwo a hannu wani irin ihu Abba yayi kafin ya kifa mata wani irin uwar mari a fuska da sauri ta rike wajen tana kuka sosai, kara mata wani marin yayi yana huci yace "kasheni zakiyi stubborn girl zonan dan gidanku" yawani irin jata ya jefata kan gado ya hayo gadon, yunkurawa tayi cikin kuka sosai zata tashi yace "bakiji ba kenan zan lallasa ki kuwa Princess, oya kwanta" yatura ta, tureshi tayi itama tayi tana kuka sosai tama kasa magana, ta daddage ta daga hannu ta daki kirjinshi, wani irin ihu Abba yayi kafin yakara dauketa da mari yace "ni kike duka mara kunyan yarinya, ni kika daka?" yay maganan afusace, rufeta yay da duka sosai a fuska ya mari nan ya mari chan, tun tanajin zafi tana ihu da duka karfinta har murya ta ya rage harta sume sabida azaban mari amma Abba baibar dukanta ba, marinta yake baji bagani a zuciye dan ranshi yabaci yanda ta dakeshi sanan yawani irin tureta tafada kan gado batare dayamasan ta sumeba yace "stupid girl gashi kinja na lallasaki ai kyama mutane shiru ai yanzu, kangararra! " hawa kanta yayi....




Tasowa inspecta da wani police guda daya dake taredashi sukayi ganin mutum da bakaken kaya dawata mata abayanshi hakan yasa Marwan ya tsaya chak yama Mum alamu da hannu data tsaya itama ta tsaya tana zare idanun, da sauri suka karaso gabansu suna kallon su sukace ina zaku waya baku izinin shigowa bakuga police awaje bane? Wani irin juyi Marwan yayi da kafa yawani irin daki hancin inspecta sai jini shaa yafara zuba, police din gefenshi da sauri yazaro bindiga kafin ma yakaiga gyara bindigar yay wani irin punching fuskan shi yy baya zai fadi da sauri yawani irin watsa musu roban powder akai yay cikin gidan Mum nabinshi abaya a tsorace, gaban kofan suka tsaya ya jijjiga kofan a rufe hakan yasa Mum tace "innalillahi yanzu a ina zamu sami key? Am sure yana ciki dan ga motarshi apake nan" jakar shi ya sauke yaciro wani dogon pin ahankali ya sokala cikin hole din key ya jujjuya kafin ya zaro ya murza handle din kofan ya budu yadau jakan shi ya goya suka shiga falon Mum biye dashi suna kallon koina, ihunta dasukaji sosai cikin kuka yasa Mum tafashe da kuka cikin tsananin tashin hankali tace "Marwan I will die idan mutumin nan yama Princess wani abu, wlh bashine ubanta ba, bamu muka haifeta ba ita kanta yarinyar batasan yar adoption bace, innalillahi Alhaji don't betray amanan damuka dauka, wlh ba yarmu bace" dudda tashin hankalin dayake ciki saida yajuyo dakai akaro na farko ya kalli Mum na kusan 5sec zaiyi magana sukaji kukanta da sauri sukai stairs kafin ma sukai stairs sukaji shiru ko tarinta basu sakejiba, da gudu yakarasa sama Mum na biye dashi dakin dake facing dinshi ya dumfara straight ya murza hanun kofan jin akulle yasa ya sauke backpack dinshi kasa dan ciro pin din....




Hawa kanta Abba yayi cikin gushewan hankali dawata irin maitan sha'awa yawani irin kama kirjinta da hanunshi yana matsawa yana ihu yana mata kiss awuya. "wayyo Allah na Princess wlh kinfi Mummyn ki dadi, kinfi Mummy Zaki, Princess u are bless, Princess kinga ban mama dan Allah, kiban mama dakanki kaman irin ni jaririn ki dinan, wayyo princess ban mama mana haba princess din Abban ta, nine nadake ki to yahakuri oya ban mama" ko kadan baiji alamun anama murza handle din kofa tawaje ba hankalin shi yay nisa sosai, cikin dishewan murya yana matsasu yace "au baki hakuran ba, bazaki ban maman ba shikenan" hanunshi yakai azafafe kan pant dinta yana kokarin janshi kasa aka wani irin bugo kofan dakin aka shigo, afirgice ya tashi daga jikinta kafafunta na oc shi yana kare abinshi dake amike sambal da hannu gabanshi na faduwa dan atunaninshi ma police din daya zubane sukaji hala hayaniyan su sukazo suka balla kofan dan suga kome yafaru, wani irin kunna wutan dakin Marwan yayi haske ya gauraye dakin tun daga katon pooo da kafarshi ke gab da bugeshi yabi da kallo har zuwa kan gadon inda yaga matarshi lying down a sume, looking so helpless babu kaya jikinta sai pant, fuskarta ya kumbura sosai yay molo molo sabida punches din  da Abba yamata, gefen idanunta na jini gefen bakinta ma najini, hancinta yay jajir gatanan kaman mara rai. Tun daga kafafun Abba daya ware nata na tsakiyanshi yake kallo zuciyarshi nawani irin tafarfasa data dade batayiba, da wani irin zuciya kaman zaki yay saitin gadon da sauri Abba da jikinshi ke rawa sosai idanunshi kwalale awaje heart dinshi na beating na tsoro ya tusa abin tashi datai kwanciya dole tsabagen tashin hankalin daya shiga ya maidata cikin wando, wani irin finciko shi Marwan yayi yawani irin watsamai mari Mum tana tsaye bakin kofa tana kallo dantama kasa shiga zuciyarta ya mugun tsinke, wani irin marurruka Marwan kemai kaman mahaukaci nan da nan, nan da nan a fuskar Abba, mari left right, left right kawai yakeyi mai kafin yasakin mai wani irin punch a hanci da saida kanshi ya bugu da bango jikake bum idanunshi suka fara juyawa sabida azaba da radadi, da sauri Mum ta shigo dakin ta dago Nadeera tana kuka sosai tana kallon fuskarta ta rungumeta tsamtsam ajikinta tana kiran sunanta ahankali "Princess, Nadeera" da sauri ta warware gyalen kanta ta rufa mata ajiki tasake rungumeta tsamtsam tanajin yanda Marwan ke bugun Abba.


Wani irin tadiye Abba yayi da kafa Abba yay wani irin mummunan faduwa akan tiles din dakin yana kara saiga hakorin shi biyu nagaba akasan tiles, ball ya shiga yi da Abba danji yake ya kashe shi kawai how dare he looked at his wife, ashema ba ubanta bane, mugun ball yay da Abba ya bugu da bango yadena numfashi, yazo zai kara takashi yaji karfin kukan Mum dake rungume da Nadeera yakaru sosai, hakan yasa yajuyo yawani irin kafe Nadeera dake sume da ido ahankali yawani irin tako zuwa wajen ya sauke jakar jikinshi yacire hoodie dake jikinshi, wani irin karbanta yay daga hanun Mum yanajin bakin ciki kaman ya haukace ya samata hoodie yana kallon yanda jikinta dukya baci da amai harda hancinta daya dame da ragowan amai da jini, hijabin ta daya gani akasa ya dauka ya saka mata ya goya jakanshi a zuciye abaya, yawani irin dauketa batare daya kalli ko Mum dake kuka ko Abba dake sumeba yajuya yakai bakin kofa harzai bude kofan ya tsaya chak batare daya juyoba cikin wani irin murya na wanda yay fushi sosai dake stammering i'i'na ayace "te te tel tell this g..goat" yay shiru yana numfashi tsabagen fushi cikin wani irin tsawa yace "wlh ko hanun matata yasake tabawa, warabbul ka'aba! saina kasheshi har lahira" yawani irin bude kofan yafita daga dakin bayan ya jefar da key motan momy dake hanunshi acikin dakin yawani irin sauka kasa yafita tsakar gidan ya tsallake polisawan dahar lokacin ke bacci yabude kofa yafita ya tsallake na waje yay saman layinsu da ita, ahankali yahau machine dinshi ya daurata agaba ya kulle hannayenta abayanshi yasaka hamlet dinshi yawani irin ja machine din da mugun gudun bala'i yahau kan titi.

[9/16, 10:11 AM] Lady: *the mask man, karki karanta in baki biyaba, inkika karanta keda Allah*




*Maman Abd Shakur*


Kallonshi Mum tayi ranta fess ta mike tsaye tadau key din motar ta dake kasa ta dauka ta fice daga dakin ta sauka kasa tai tsakar gida ta shiga motar ta dake waje taja tabar anguwan tana kuka sosai tana danne zuciyar ta Allah kadai yasan me take ji, shikenan Nadeera tagama gane mata sirrin ta, koda Muhsin zai mutu saida ya mutu amma ko Nadeera itace macen daya data rage aduniyan nan saidai yamutu ba aure dan bazata bari ya aureta ba, yarinyar data gama ganin komi na mahaifinshi ina! Koma waye wanan boyayyan mutum din Allah sa ya zamto shine miji mafi alkhairi a gareta, yabasu zaman lpy yakuma shiryan dashi, amma ina! Kasa driving tayi hakan yasa tai parking agefen hanya ta dinga kuka tai kuka tai kuka harta gode Allah, rana daya kawai family ta datai cherishing so much ya tarwatse, Abba ya haukace da Son Nadeera wacce take kusan yar cikinshi bambancin shine kawai bada maniyyin shi aka sameta ba, amma yarinyar daka raina tun tana wata uku mai banbancinta da yar cikinka? Yarinyar da tun kafin tafara zama ka raineta kake daukanta, inta farka cikin dare tana kuka nida shi mu lallasheta wani zubin har goyata cikin dare yake me bambancin ta dayar cikin ka? Kai Alhaji bakama family mu adalci ba, tayaya zamu farama Nadeera explanation bamu muka haifeta ba cewa daga Egypt muka daukota? Menene a Nadeera daya zautar dashi? Ga Muhsin rai hanun Allah, Ahmad ya tsinemai, Princess tafada hanun terrorist ya aureta, innalillahi ina irin dream bikin danake so yima princess ayau?  sosai tai kuka tai kuka ta lallashi kanta da kyar, gani take ita taja komi, da kyar ta lallaba kanta taja motar tai asibiti dan taga miss call din Ahmad yakai shida.





Sai wuraren shadaya yakai gida, ahankali ya dauketa kaman baby yabude gate ya shiga ciki bude kofan dakinsu yayj ya shiga, a palo yaga Omari da Abdallah zaune duk sunyi jugum kana ganin su kaga damuwa a fuskokin su ganinshi yasa duk suka mike tsaye sukayo kanshi duk suna kallonta yana kafafunta ke lilo a hanunshi, babu wanda ya iya magana shi kanshi kasa magana yayi yahau stairs suna biye dashi abaya har zuwa dakinshi, kwantar da ita yayi akan gado tareda cire hijabin ya rage daga ita sai hoodie shi daya kai mata cinya yaja bargo yarufe mata har zuwa ciki yana wani irin kallonta zuciyan shi na soyuwa sosai, da kyar ya iya mikama kaninshi hannu da sauri Abdallah ya samai goran Eva water daya dauko duk suka dawo wajen gadon suka tsugunna suna kallonta babu mai iya magana cikin su kaman suyi mata kuka sukeji wanan duka haka, shikuma yana zaune kan gadon gefen kafarta yana kallonta, ahankali ya bude goran ruwan ya yayyafa mata a fuska dan nishi tayi batare data bude idoba hakan yasa Abdallah da idanunshi suka kawo kwalla sosai dan hakanan yakejin pain din yarinyar, he feel so connected to her, ahankali yace "lemme bring icebag" da sauri yafita baiwani jimaba yakawo ice bag din yabama Marwan karba yayi ya daura akan daya daga cikin inda yatattashi akan fuskarta ya daura akai yana dannawa kadan kadan kirjinshi kaman zai tarwatse, bude ido tayi cikin tsananin firgici tafashe da kuka sosai tana Kalle kalle tace "Abba dan Allah ka yakuri, Abba na shiga uku" tafashe dawani irin kuka tana kallon su Abdallah daya goge hawayen daya zubo mai da sauri dakuma Omari da idanunshi sukai jajir yana kallonta kafin ta daura fuskarta kan Ya Marwan dake zaune kan bakin gadon, wani irin ihu tayi cikin kuka sosai ta tashi tafada jikinshi ta kankameshi sosai tana wani irin kuka tace "mask man kazo, please ka kaini mutafi gidanku, please don't let Abba do anything to me, am scared" tawani irin kankameshi tahau kan jikinshi tana wani irin kuka kaman zata mutu, ahankali Abdallah da Omari suka mike atare suka fito daga dakin suka rufo musu kofa duk sukai dakinsu, wani irin fincikota yay daga jikinshi cikin tsananin fushi ya daga hannu zai dauketa da mari cikin fushi, ta kankame idanunta jikinta na rawa tana kuka sosai, tsayar da hannun yayi yana huci yakasa marinta kafin ahankali yawani irin jata yabude bayi ya shiga da ita agaban shower ya tsaya ya tsayar da ita cikin fushi yawani irin kunna hot shower ruwa yana zuba kansu wani irin tunbuke mask din fuskarshi yayi ya yar ya kalleta da jajayen idonshi dasukai jajajir ruwa nabin kyakywan fuskanshi, gashin kanshi sun wani kwantamai a goshi yana mata wani irin mugun kallo jikinta ko ina rawa yake tana juyamai kai tun kafin ma taji mezaice, cikin wani irin murya dake girgiza zuciya yace "are you mad Nadeera, how dare you leave this house!" yadaka mata wani irin tsawan da saida jikinta yawani irin girgiza tafara komawa da baya tana girgiza mai kai, hanunta yakama yajawota da karfi yana nuna fuskarta da hannu zaiyi magana ya kasa yawani irin dunkule hannu ya daki kan shower aiko roban kan shower yafashe wani irin uban ruwa ya dinga kwaro musu aka, bakaramin firgita tayiba finma na Abba dan ayanda take ganin idonshi wanan zaima iya kasheta, nunata yay da yatsa zaiyi magana yakasa tsabagen yanda zuciya ke cinshi sake fizgota yayi yawani irin daga hanunta sama zai ciremata hoodie jikinta tafashe da kuka, cire mata yayi duka yawani irin dukunkune ya yar da rigan kasa, fashewa tayi da kuka sosai ta tsugunna tana neman abinda zata rufe jikinta dashi ahankali shima ya cire kayan jikinshi yawani irin jefar dasu cikin fushi ya dagota ya fizgota jikinshi yanda taga idanunshi yasa ta rungume shi sosai a mugun tsorace da dishashiyar muryanta tace "please am sorry, please stop looking at me like that wlh am very very very scared dan Allah am sorry" fito da ita yayi daga jikinshi da mugun karfi yana wani irin jin ciwon guduwa datayi daga wurinshi har wani banza yamata wanan abin daya mata wani irin fizgo soft sponge dinshi yayi yawani irin samata ajikin, kankame kirjinta tayi gam gam tana wani irin kuka ta kulle idanunta, wani irin jifa yayi da soson cikin fushi kafin ya fizgo towel ya kashe shower ya daura mata ajiki ya dauketa chak tana kuka yafito da ita daga bayin zuwa cikin daki, wani irin jefata yayi akan gado da gudun bala'i ta runtse idonta dan sai yanzu ne ta ganshi complete innalillahi wa innailaihi raji'un take maimaita tana komawa baya tanajan towel dinta tana rufe jikinta da kyau da muryanta daya dushe sosai tace "dan Allah kayakuri wlh bazan kara guduwa ba please, Allah kaji na rantse ma wlh bazan kara guduwa ba, please am scared kayakuri" fadowa gadon yayi cikin wani irin fushi angrily yajawota ya kwantar da ita tareda zare towel din ya yar yana wani irin kallonta, fashewa tayi da kuka tana wani irin numfashi kaman zata sume tana girgiza mai kai, cikin kunan rai da fushi da tafasan zuciya yace "da wani goat chan ya dinga tabamin mata yana yanda yaga dama da ita gwara I make you mine let him see you with my baby, tonight am gonna make you my woman, my wife, my property" fashewa tayi dawani irin azababben kuka kaman yana yankata, wani irin tsawa ya daka mata da yakusa tarwatsa mata kwanya. "Shut ttt uppp!!!" ko tari bata karaba tadaura hannu akan bakinta tana numfashi sama sama tana gani yau mutuwarta ce tazo, ahankali ya mika hanunshi saman gadon ya kashe wutan dakin, hanunshi ya mika ya daura akan hanunta dake kan bakinta yacire ya ijiye a gefe yana shinshina wuyanta yana goga hancinshi awurin kafin ahankali ya saukar da bakinshi kan bakinta yana wani irin kissing dinta a zafafe, sosai take kuka sound din kukanta da numfarfashin ta akan kunenshi yakara birkita shi sosai, ahankali ya janye bakinshi daga nata ya gangaro dashi ya daura akan kirjinta da farko yayi hakane dan ya tsorata ta karta kara yunkurin guduwa amma sosai yaji bazai iya hakura ba gabaki daya sha'awarshi tawani irin motsa yafara aika mata da sakkonni yana mata wasu irin zazzafan romance tana kuka sosai kaman zata mutu mara kara, addu'an saduwa da iyali dataji yana karantowa da dishashiyar murya irin na wanda ke cikin tsananin bukata yasa ta yunkuro zata tashi zaune yawani irin tureta ya maidata baya ya kankameta yana neman hanya da zafi zafi, ihu sosai tayi dayasa ya taushi mata baki da nashi yana chusa hanunshi acikin wet gashinta murya chan kasa yace "kiss me wife, kiss me Nadeera ahhh" ya rirriketa da kyar kaman mai shirin yin kuka yace "you're so tight please stop crying for me, ahh Sweedy u are.." ya riketa gam yana battling neman hanya dan harga Allah baisan a ina ake sawaba gashi yakasa mata ahankali hawaye na cika idanunshi.

[9/16, 9:58 PM] +227 96 07 81 78: *idan kika karanta baki biyaba keda Allah*



*watsapp 07012181461*



*Maman Abd Shakur*





Numfashi kawai take sama sama kaman zata mutu tana kuka sosai ta mugun galabaita ga zafin datakeji yawuce misali na fuskan ta dana abinda yake mata, da kyar muryanshi na rawa sosai dan kaman ma kuka yake, muryan chan kasa kaman mai whispering yace "Sweedy ina...inane han.." saikuma yay shiru yakasa karashe maganan, riketa yayi da kyau numfashin shi narawa sosai dan he's so aroused, yakai kololuwan bukata abinda baitaba faruwa dashi kenan ba, yakasa gane inane duk inda yake sawa baya shiga, sosai take tureshi cikin kuka sosai dan kaman zai kasheta yanda yake mata kaman wani mahaukaci, da hannayenta dasukai sanyi sosai sukai laushi take turemai bakinshi dake cikin nata tana kokarin magana, kasa barinta yayi dukda ya gane azaban datake ci yadinga kokarin turawa a awajen fitsari yana sheshekan kuka, sosai numfashinta yafara yin sama sama tana kokarin fizge bakinta amma yaki saki sai sha yake, ahankali numfashin ya dauke tai passing out, shima kaman zai mutu ya saketa dan yakasa ganewa yawani irin fadawa gefenta yana nishi hawaye na bulbulomai daga ido cikin shi nawani irin mugun ciwon daya dade baimai ba, da kyar ya iya ya mike tsaye yana dukawa ya bude side drawer yana lalubawa wani tablet ya dauko hakan yasa yafada gadon ya balli biyu ya tura abaki yaa hadiye batare daya nemi ruwaba yawani irin buga kanshi a gadon cikinshi namai ciwo sosai, da kyar yay namijin kokarin tashi yaja bargo yarufa mata kafin yakara buga akai a gado yana numfashi yana cije lips yawani irin jawota ya kankameta sosai kaman zaiyi hauka da kyar wani irin wahalallen bacci yay gaba dashi.



Sanyi asuba ne ya farkan dashi daga wahalallen baccin dayayi, ahankali ya kunna wutan dakin dakin yay haske sosai juyo dakai yayi ya kalleta ya kafeta da ido yanda fuskarta da idanunta suka wani irin kumbura fuskan yay ja, ahankali ya matso kusa da fuskar yana wani irin kallon fuskar nata wani irin tausayinta na shigan shi kaman ya dauke mata ciwon yakeji, hanunshi ya mika ya daura akan goshinta zafi yaji sosai alamun tana tattare da zazzabi hakan yasa ya zame hanun yana wani irin jin ciwo aranshi yasa hannu yana gyara blanket din jikinta kafin ya zare jikinshi ahankali gudun karya tasheta ya sauka daga gadon, ahankali yawuce ya shiga bayi wanka yayo sanan yafito daga bayin daure da towel a kwankwason sai wani karamin blue towel a hanunshi yana tsane ruwan kanshi dashi ya tsaya agaban closet dinshi, wani simple white t-shirt yasaka na Givenchy, yadauko wani black wando yasaka ya zira wani flat black palm daya haska white babban kafarshi da kyawawan white kumbunan shi gwanin ban sha'awa, turare ya fesa, jikinshi sai uban kamshi yake yay wani irin kyau kaman mace, lips dinshi da hancinshi sunyi jajir shima sabida kukan dayay jiya gashi shima zazzabi zazzabin yakeji, ahankali ya bude kofa yafito yana kallonta kafin yadau dadduma ya shimfida yahau kai, rakatanil fajiri yayi sanan ya linke yafito daga dakin ya rufo mata ahankali, dakin Omari yafara shiga ya tadoshi sanan ya shiga na Abdallah shima ya tadoshi da kyar yatashi yana turamai baki yace "lemme sleep mana Ya Marwan ai is not yet Time for subhi ko" kunenshi yaja yanadan murmushi, ihu Abdallah yayi yatashi zaune kaman zaiyi kuka yana dafe kunenshi dayaja, ahankali ya zauna kusa dashi ya kama kafadarshi saikuma ya sakeshi ya daure fuska yace "you are sick why didn't you tell me?" girgiza mai kai yayi ahankali saiga hawaye hakan yasa yatashi da sauri zai shiga bayi da sauri Marwan ya rikemai hannu yatashi ya tsaya agabanshi yana kallonshi from head to toe yanda kanshi ke kasa yana share hawaye, ahankali yace "when did you start hiding something from me? Wat is it? Kunyi fada Kaida Omari jiya ne?" girgiza mai kai yayi ahankali hakan yasa yace "den wat is it Abdallah?" yay maganan yana dago habarshi, ahankali bakinshi na rawa sosai yace "Ya Marwan wlh ko, I don't know why but I feel your wife's pain so much, abin nadamuna da kyar nai bacci jiya, please ya Marwan take care of her kaji, kaga yanzu mukadai gareta, she's your wife please ya Marwan love her, banso naga tana wahala, please love her nasan kace you're not in luv but please love her for my sake kaji" dan murmushi yayi idanunshi nadan chanza kala yaja hanun Abdallah ahankali suka zauna abakin gado, cupping face dinshi yayi ya kalleshi shima shi yake kallo  dan kawad dakai yayi saikuma yajuyo ya kalli kanin nashi daya kafeshi da ido cikin wani irin murya mai sanyi sosai yace "Abdallah I love my wife so much, starting from the day I saw her awanan hospital, and duk runtse duk wuya I will never leave her alone and I want you to promise me you will keep her company kana janta da hira sabida all her sorrows should varnish ta manta komi, can I count on you to take care of my wife koda bani nan?" gyadamai kai yayi ahankali hawaye nason ya zubomai, dan murmushi yayi yasa yatsanshi ya share hawayen yace "I want to give her a good life, am ready I want to change for her dazar..." yay shiru yana murmushi, ahankali yama Abdallah peck akumatu ya dagashi yace "jekai alwala kazo mutafi mosque" wucewa bayi yayi yana kallon fuskan yayan nashi da duk duniya baida abinda yakeso kaman shi. Omari da tuntuni yake bakin kofan yaji komi ya shigo dakin shima idanunshi yay ja zama yay kusa da Marwan din yana kallonshi yace "what are you telling Abdallah mekake shirin yi Ya Marwan?" yafada yana huci kaman zaiyi kuka, murmushi yamai yace "nothing, but inaso kaje kafara muku processing Visa, u, Abdallah and my wife" zaiyi magana ya dagashi daidai nan Abdallah yafito daga bayin daure da alwala jallabiya yasaka suka fice sukai masallaci.




Inspecta ne yafara bude idonshi arude yana zaro bindiga da sauri daga masakalar bindiga yana pointing gaba, da sauri ya bubbugi na kusa dashi shima ya farka arude yana "yes sir" da hannu ya nunamai gate yace "jeka duba su gen lemme check Alhaji I think kidnapper daya dauke yarinyar ne yadawo" da sauri yay cikin gida kofan dayagani abude yasa ya shiga ciki da sauri yay sama da gudun bala'i yay upstairs yana kwalama Abba kira. "Alhaji, Alhaji" shiga dakin dayagani abude yayi yanabin ko ina da kallo kafin yaga Abba dake kwance da dan gajeren wando jini na fita daga bakinshi da hancinshi a sume ko motsi bayayi da sauri ya buga uban ihu yana kiran sauran polisawan yana dube dube inda zai saman mai riga yasa mai amma bai ganiba, daidai nan sauran polisawan suka shigo daki da sauri suka cucibeshi suka fita dashi suka sashi amota sukakaishi wani hadadden private hospital da sauri aka karbeshi aka dukufa akanshi likitoci na kokarin ceto rayuwan shi, inspecta kuma yafita dan kiran commissioner.





Ahankali Muhsin ke bude ido da asuban fari wuraren karfe hudu, sosai yaji kanshi namai nauyi da kyar ya iya bude ido duka ya kalli gefenshi Ahmad ne zaune kan kujeran ya kifa kanshi akan gadon yana bacci, dan ajiyan zuciya ya sauke komi na dawomai wani irin hawaye mai zafi ya gangaromai hakan yasa ya runtse ido da sauri yanaji kirjinshi namai zafi sosai kaman an zuba garwashi, hanunshi yaji an kankame ana shafa gaban goshin shi hakan yasa ya bude ido Mum yagani tsaye akanshi sanye da hijabi idanunta sunyi jajir sun kumbura kana ganinta kasan kuka tasha sosai, hanunta yarike gamgam murya chan kasa irin na mara lafiya nan yace "Mummy Nadeera, I want to see her" ahankali Mum takai kanta ta sumbaci goshinshi tareda rungume kanshi tsam a kirjinta wani irin tausayin shi na shigan ta bana wasaba takai kusan 3min ahaka sanan ta dago kai ta sakeshi tanamai murmushi dukdan ta danne abinda ke cinta tace "how are you feeling Son? Bari nakira Dr yaduba ka" ta mike zata wuce da sauri ya riko hanunta hakan yasa ta juyo ta lumshe idanunta dan bataso tai kuka tai breaking heart dinshi dan dago kai yayi zai tashi da sauri tace "no, no no  no karka tashi" tai maganan hawaye na gangaro wa daga idanunta, cikin raunanniyar muryan shi yace "wat is it Mum maiya faru wen I was unconscious?" zata girgiza mai kai ya riketa ahankali yace "please tell me Mum naji sauki, I can handle anything" shiru tayi kafin ahankali ta zauna kan kujera ta rike hanunshi gam takira sunanshi tace "Muhsin" kallonta yayi kafin ahankali yace "Na'am Mum" dan murmushi tamai sanan tace "inaso kamin wani abu da jarumi kadai zai iyamin shi kuma nasan d'ana jarumi ne, jarumin namiji nahaifa dan haka zaka Iya" shiru tayi takara kallonshi sanan tace "inaso ka yakice son Nadeera daga ranka Son, cus your father have ruined everything for you, tayaya zan bari ka auri yarinyar da mahaifinka keso, to bayan auren dawani ido zai dinga kallonma mata? Muhsin understand me am saying all this for your own good daga kai har princess din, koda ace yau babu aure akan princess wlh mahaifinka bazai taba barinmaka itaba ayanda yake jinta aranshi dinan nashi, mahaifinka dabai taba daga hannu ya nunamin ba for 33 years da aurenmu akan princess yadakeni Muhsin" ta share kwalla tacigaba tace "mahaifinka dake sonku kaman ranshi yabude baki ya tsinema Ahmad jiya akan Princess, mahaifinka da his family is number one yanzu bama gabanshi he's only after princess" shiru tayi tana kallon Muhsin dake kallonta asanyaye yana sauke wani irin ajiyan zuciya ahankali ta kama hanunshi tace "Son! I know, I know, I know nice to be blamed for everything that happened, I know am responsible for koma me Baban ku yadawo ayau, but wanan difficult phase dinan damuke facing kaddara ce da dole zai faru, yanzu abinda yakamata muyi shine mu yarda da kaddarar, mukuma nemi taimakon Allah, son zakaso ka auri yarinyar da baban ka try to rape? Try to molest? Zakaso ka auri yarinyar data gama gane sirrin ubanka? Zakaso ka auri yarinyar da mahaifin ka yagama  gane sirrinta ne? Zakazo ka auri yarinyar da baban ka is going gaga for, zaka so ka dinga takaran kishi da mahaifinka? Wani zubin ana barin halaliya dan kunya da kawaici dakuma yakamata, and besides Princess dinma yanzu matar aure ce, banaso tasan we are not her parent abun zasu mata yawa, bantaba tunanin akwai rana dazata zo da zaisa mufada ma princess we are not her parents ba, ubanka yariga ya aurar da ita dudda guy din gangster ne, but naga affection dayake having mata, and wherever there's affection love definitely exist there, and inhar akwai So! to their Love can conquers everything, karkai mamaki kaga sanadin princess ya shiryu yadawo good man sunyi building family maiban sha'awa, addu'a zamu mata da fatan alheri kaji Muhsin, kahakura da Nadeera dan matar wani ce and babu kyau kana son matan wani" ta karashe maganan tana kallon idanunshi dasuka ciko da kwalla sosai ya tsaya yana kallonta kaman wata madubi, gyadamai kai tayi ahankali tana kokarin mayar da kukan datakeji ta shafa kanshi tace "talk to me Son wanan look din na breaking heart dina, yimin magana Umm my Muhsin, are you okay" wani irin tashi yayi daga kan gadon yafada jikin Mum ya kankameta yafashe dawani irin kuka sosai mara kara sosai hawayen na diddiga ajikin Mum, kankameshi Mum tayi tana patting bayanshi tace "cry, cry kaji ko zuciyarka tarage nauyi, I know how much you love princess, nasani, nasani son, kuma naso nabaka ita, I love you so much Son and am sorry is all my fault, duk laifi nane" sosai yake kuka jikinshi na rawa zuciyarshi namai wani irin zafi, daci, cikin kuka sosai yace "I love her, Mum wlh I love her so much, Mum bantaba yin budurwa aduniyan nan ba sabida I have Nadeera, Mum I love her so much, Mum I love her, Mum I love her, Mummy I love princess so much wlh" yanda yake kukan kaman zai shide ajikinta yasa ta ciro shi daga jikinta tana sharemai fuska da hijabin dake jikinta, ahankali Ahmad da kanshi ke kife dan duk maganganu dasuke yanaji ya goge hawayen dayake yi na tausayin wanshi, batun yau yasan Muhsin nason Nadeera ba dudda bai fadamai ba amma yaga sonta a idanunshi, sharemai hawayen dasuka kasa dena zuba mum tayi tana girgiza mai kai idanunshi sunyi jajir jikinshi yadau zafi, ahankali yarike hanun Mum da muryanshi data dishe tsabagen kuka yace "Mum zanbar kasar, lemme just go back to Toronto inda nai karatu idan na cigaba da zama anan ina ganin Abba I can die wlh" daidai nan Ahmad shima ya daga kanshi yana goge kwalla yace "am going with u" kallon yaran nata Mum tayi jitake kaman ta kurma ihu da kyar da taimakon ta dana Ahmad Muhsin dake ganin jiri sosai yatashi suka kaishi bayi ya dauro alwala yafito sai yahau kan dadduma yana salla yana share hawaye zuciyarshi na tafarfasa, a raka'a na biyun kawai ya yanke jiki yafadi sabida wani irin duhu daya gani dakuma kunenshi dasukai dummm!.

[9/18, 12:06 PM] Lady: *karki karanta in baki biyaba*




*Maman Abd Shakur*


Saida gari yadan yi haske kadan yafito daga masallacin yabar su Omari achan ya shigo part dinsu, kitchen ya wuce straight ya bude fridge ya dauko ice bag ya rufe yafito daga kitchen din yana tafiya a natse dan har yanzu cikinshi nadan ciwo ciwo yawuce sama dakinshi ya bude ya maida kofan ya rufe tareda kafeta dawasu irin idanun kaman zai cinyeta, ahankali ya karaso jikin gadon ya tsugunna agabanta yana kallon yanda fuskarta yatashi ga idanunta sun kumbura tsabagen kuka, hawaye sun bubbushe akan fuskarta tsabagen kuka, hanunshi ya mika ya janye dogon kalabanta daya sauka agaban fuskarta ya maidashi baya yanadan sauke ajiyan zuciya kafin ya daura icebag din akan kumburin fuskan nata yana dan danewa. 


Saukan wani irin sanyi dataji akan fuskarta yasa tabude ido ahankali kanta nawani irin sarawa, hada ido sukayi yana wani irin kallonta da idanunshi dake mata wani tsir ajiki kaman yauce rana tafarko daya fara ganinta, da sauri ta maida idanun tarufe gabanta na faduwa sosai kaman zai fashe gawani irin zazzabi da ciwon kai dataji tanajin sosai gakuma sanyi datakeji sosai shima kasusuwan jikinta namata wani irin shocking, ga zafi datake ji akasanta dan tama kasa hade kafafunta kaman taji ciwo wurin takeji, ahankali yake daddanna mata ice bag din akan fuskarta zuciyarshi namai ciwo sosai yana wani irin kallon long eyelash dinta dayaga sunmai kama dana Abdallah sosai, ajiye ice bag din yayi akan side drawer ya dagota ahankali yana wani irin kallonta da sauri ta rurrike blanket din tana wani irin jin zafi ko kadan batada karfi kodaya, rabonta da abinci tun wanda Ya Ahmad ya sai mata, daukarta yayi a hannu a firgice ta rirrike riganshi tana nishi, bayi ya shigar da ita batare daya cemata komiba yana kallonta har lokacin idanunta a kulle, ajiyeta yayi a wurin wanka yajuya yafito ya kullo mata kofar, tadade atsaye tana rawan sanyi kafin ta bude ido tana kallon ko ina ganin baya wurin yasa ahankali tafara wanka da ruwa mai zafi sosai tana komi a sannu danko kadan bata da karfi sosai, zazzabi ga ciwo kai ke cinta bana wasaba, da kyar ta iya tai wankan tai tsarki da ruwan zafi da sosai wurin ke mata zafi bayan tagama tadanji ya rage zafin, ajiyan zuciya tayi hawaye na rolling down her chicks shikenan yanzu ko, sake share hawayen tayi kafin tai brush sanan taja towel ta daura ta zauna rike wani towel ahanunta tana tsane gashin kanta, saida tagama sanan ta ijiye tafito tana tafiya tana dafe bango tana dingisawa sabida zafi ga jirin datake gani gakuma sanyi, kasama tsayawa tayi a closet tanemi kayan dazata saka sabida yanda kanta ke juyawa tabude kofa jikinta na rawan sanyi tafito tana layi da sauri ya dago kai dan karanta Magungunan da Omari yaje yasiyo mata yake, ajiye maganin yayi da sauri ganin yanda jikinta ke rawa kaman tana shirin fadi da sauri yazo wurin zai riketa cikin tsoro sosai da mugun firgicewa ta zame ta tsugunna bakinta na rawa sosai tace "p..please am so sorry, bazan kara guduba I promise kaji, dan..dan..please don't beat me" takara she maganan tareda dago kumburarren fuskanta tana kallonshi a mugun tsorace tana kuka mara kara, dan kawad dakai yayi batare daya cemata komiba saikuma ya mika hannu ahankali ya dagota ya zaunar da ita abakin gado ya lulluba mata bargo tundaga kai ganin yanda take rawan sanyi sanan yawuce ciki tana binshi da kallo, bai wani jimaba yadawo rike da simple doguwan riga yellow mai spaghetti hand dakuma black hoodie dinshi dawani white pant ya ijiye mata kusa da ita ya wuce kan kujera ya zauna yana bubbude kayan tea zai hada mata, ahankali tabi kayan da kallo kafin ta share hawayen daya zubo mata tadau doguwan rigan tareda janye bargon da hannu daya ta ajiye akan gadon ta saka doguwan rigan akan towel din jikinta a zaunen sanan ta sanya hoodie dinshi dake kamshin shi sosai ta mike tsaye ahankali tana cije lips sabida zafin datakeji taja towel din taciro tareda jan rigan kasa tana ganin jiri, rike towel din tayi tajuya zata bayi tana tafiya a mugun hankali tana dan wawware kafa tana lumlumshe ido luuuu tai baya zata fadi sabida wani irin jiri daya dibeta da sauri yawani irin taso ya riketa tafado jikinshi rirrikeshi tayi tana nishi idanunta na juyawa sosai, karbe towel din yayi ya ijiye tareda daukanta chak yayi kan kujera da ita ya zauna ahankali tana kan jikinshi tai lamo tana sauke ijiyan zuciya, tea daya gama hada mata ya dauka yakai bakinshi saida yaji zafin daidai sanan ya dago kanta da dayan hanun yakai cup din bakinta, kawad da kanta tayi hawaye na zubo daga idanunta tafashe da kuka mara kara tana kara lumshe ido tarasa inda zatasa kanta taji dadi, azaba da radadi takeji tako ina, duka jikinta ciwo suke mata, sosai tawani irin bashi tausayi hakan yasa ya ijiye cup din ya dago kanta da duka hannayen shi murya chan kasa yace "meke miki ciwo yanzu?" girgiza mai kai tayi zata fashe mai da wani sabon kuka ya shafa gefen fuskarta dake da dan lafiya yace "don't cry for me" gyadamai kai tayi ahankali tana lumshe ido, daukan tea yayi yakai bakinta yace "yasha so dat u can take drugs" gyadamai kai tayi tabude bakinta ahankali hakoran ta na rawa yasamata tasha kusan rabin cup sanan ta matsar da kanta tana nishi kaman zatai amai zuciyarta nawani irin tashi, chusa kanta tayi a kirjinshi tana shakkan kamshin dayake yi zazzabi nawani irin cinta, magungunan ya ballo pain relief dasu paracetamol ne dawasu kuma yadau bottle water ya dago kanta yasamata abaki ya kafa mata ruwan da kyar ta iya ta hadiye tana yatsine fuska ta ture ruwan tasake komawa kirjinshi tana nishi sosai ta kankameshi, ahankali yace "sanyi kikiji?" kasa magana tayi saima wani irin ririkemai riga da tayi tafashe da kuka sosai tana nishi cikin kuka sosai tace "mutuwa zanyi umm" tafashe da kuka sosai tana kankameshi tana juyi kaman zata suma ga cikinta dataji shima yafara mata wani shegen ciwo alamun MP zaizo, kaman zaiyi kuka murya chan kasa yace "sorry Wife" fashemai tayi da kuka sosai zata sauka daga jikinshi ta zauna akasa da sauri ya riketa gam ajikinshi yana  bubbuga bayanta yama rasa mezai mata saikuma ya dauketa tareda kashe wutan dakin ya kwantar da ita akan gado arude ta yunkura zata tashi ya rikota fashewa tayi da kuka tana girgiza mai kai kaman wata baby tace "wlh bazan kara guduwa ba, I promise you please karka karamin wlh da zafi   am sorryyy" kwantar da ita yayi ahankali yahau kanta batare daya sakin mata nauyi shi ko kadan ba ya daura goshinshi akan nata ahankali yace "are you sure?" gyadamai kai tayi da sauri cikin kuka da tsoro, hakanan tsoron yarinyar nawani irin burgeshi, murya chan kasa yace "bazaka kara gudu daga wajena ba?" gyadamai kai tayi cikin kuka mara kara tace "Allahhh" tawani irin ja sunan jikinta na rawa ga zafin ciwo, bikin shi yakawo saitin bakinta danhar lips dinshi na gogan nata yana wani irin kallonta yace "who am I to you?" fashewa tayi da kuka sosai dan kallonshi namata wani iri ajiki sosai da bataso, girgiza zamai kai tana tanaso takoma baya amma ko kadan bata da karfi cikin rawan murya sosai tace "m..my h..my husband" wani irin murmushi yamata da ita kanshi saida tai mamakin murmushi, light kiss ya sakinmata abaki mai kara batare daya raba lips din nasu ba yace "I want to make the sickness go away" kissing lips dinta datake numfashi dashi yayi slowly kafin ya sakeshi kaman bazai sakiba dan saida yawani jashi sanan ya saki ya kalli yanda duk jikinta ke rawa sosai hawaye na bulbulo mata daga ido, ahankali yana kallon kwayar idonta dawani irin low murya yace "I read one article, ance romance na boosting immune system and when ever we cohabit immune system dinki tunda ke you are sick zai dawo kaman nawa, kinga ni am fine ko and I wanna make you fine umm" gyadamai kai tayi arude dan tsabagen tashin hankali bama tasan meyake cewaba, lips dinta yacigaba da kiss kafin ahankali ya tsaya batare daya raba bakin nasuba kaman mai whispering yace "stop crying for me" da sauri tasake gyadamai kai tana wani irin sauke ajiyan zuciya, maida bakinshi yayi kan lips dinta yana kissing dinta passionately shi kanshi besan mesa baya gajiya dayin hakan ba, yasa hanunshi yaja doguwan rigan jikinta sama sosai har zuwa cikinta, aiko jikinta zafi sosai sai numfashi take da sauri da sauri, janye bakinshi yayi daga nata yana kallon fuskarta ya dagota zaune ya zare doguwan rigan duka ya jefa gefe fashewa tayi da kuka sosai tana kulle hanunta a kirjinta dan dakin babu wani duhun kirki kasancewar ranan safiya tafito, kankance wa idanunshi sukayi yakai yatsunshi ya daura akan hanun nata data daura akan kirjinta yafara mata wani irin tafiyan tsutsa yana wani irin kallon ta, wani iri taji hakan yasa tasaki hanunta da sauri kafin tawani irin fada jikinshi ta kankameshi sosai tana masa kuka kasa kasa tana girgiza mai kai, wani irin ajiyan zuciya ya sauke dan yakusa suma sabida yanda tafada jikinshi, ahankali ya tura hanunshi ta gefen cikinta yana shafawa yana kaiwa sama.

[9/20, 8:10 PM] +227 96 07 81 78: *idan baki karanta ba karki biya*




*Maman Abd Shakur*



Bakinshi har wani irin rawa yake yana kallon hoto da mugun mamaki yace "R...Ra..Rahma!!" sake juyawa yayi yace "Rahma, Rahma" ya kira sunan har sau biyu yana rungume folder a kirjinshi, binshi Mum tayi da kallon mamaki irin lafiyan shi kalau kuwa, da sauri ya ijiye folder akan table yana wani irin fito da papers din dake ciki dai, dai, yana barbaza su akan dining din yana karantawa da sauri yace "Egypt" saikuma ga address din din motherless home din da bazai tana macewa ba arayuwanshi, gidan daya rabasu da kanwar su, wani irin dafe heart dinshi dake beating fast fast yayi da sauri Mum tace "are you okay Marwan, bakada lafiya ne?" girgiza mata kai yayi batare daya iya yay magana ba idanunshi suka sauka akan hotunonin dake file din da sauri ya kwashe su ya mike tsaye yana duba wa da sauri da sauri, na farkon wacce take ita kadai ne tana karama ranan agabansu ma aka mata hoton, wani irin hawaye ne yaciko idanunshi sosai, yacigaba da dubawa sauran nasu Mum ne rike da ita ga Abba dasu Muhsin tareda su, kafin yakai na karshen wacce take hanun Ameera dake sanye da bakin jallabiya saisu Mum agefenta, ahankali ya ijiye hotunan yawani irin kifa kanshi a table kirjinshi na bugu sosai, he's just can't believe it all this while yana tare da Rahma bai saniba, dudda yanajin yarinyar sosai aranshi baitaba zatan itace Rahma ba, sosai Mum ta shiga damuwa ta tsaya tana kallonshi, yakai kusan 2min ahaka sanan ya dago yakai kasa yay sujjada yana mai mika godiyan shi ga ubangiji daya bayyana mai Rahma, ahankali yatashi yasake kallon hoton bakinshi na rawa sosai yace "Rahma" dan gani yake kaman mafarki yake, kallonshi Mum tayi da hoton Nadeera dayake ta kira da Rahma tace "wai wacece Rahma Marwan dakake tafada?" kallon Mum yayi yarasa tayaya zai matama bayani, farin cikin dayake ciki bazaima iya barin shi yin magana da kyau ba, da wani irin sauri yabar dining din yay hanyar stairs Mum ta bishi da kallo tace "ikon Allah! Nadeera ce kuma Rahma kodai hoton yamai kama da hoton wata baby daya sani ne?" ahankali ya bude kofan dakinshi  ya tsaya yana wani irin Nadeera dake baccin ta sosai, dan baccin yay mata dadi sabida magungunan zazzabin datasha, ahankali ya shigo ya maida kofan yarufe yana kallonta, karasawa yayi har wajen gadon yana wani irin tafiya kaman bazaikai wajenba yana kallonta wani sabon shafin sonta na dira aranshi, ahankali ya tsugunna yasa gwuiwowin shi akasa yakamo soft hanunta yarike yana wani irin kallonta kaman zai cinyeta, sai yanzu yake ganin kaman ta da Abee danshi fatarshi ba fari kar sosai kaman na Umm bane, Umm ce fara sosai, su Omari da Abdallah da Umm suke kama, itakuma da Abee, jiyayi kaman ya dagata ya rungumeta so tight ta yanda babu wanda zai isa yaraba su kuma again, hanunta yakai kan bakinshi yamai kiss kafin ahankali ya mayar yaja bargon yana kara lullubeta yana kallonta kafin yatashi ahankali yana kallonta ya duko dakai ya sumbaci goshinta sanan yajuya yabude kofa ya shiga bathroom, agaban closet ya tsaya ya bude wani kofa wata yar safe ta bayyana, da code yabude safe din yafito da wani file sanan yabude kofa yafito yana kallonta still kafin yajuya yafita daga dakin ya sauka kasa, ahankali ya mikama Mum dake ta kallonshi file din, karba tayi hanunta nadan rawa tace "menene wanan Marwan? Naganshi kaman file ko me aci..." shigowan su Omari dakin suna dariya Abdallah yarikemai riga yasa tai shiru tana kallon su tana mamaki ashe suna wasa, da hannu Marwan dake tsaye yamusu alama da "come" da sauri sukazo sabida yanda sukaga yanayi kiran, tattare abubuwan file din daya barbaza akan table yayi ya mikama Omari, ahankali Omari ya karba yana kallon wannashi ganinshi wani iri, kafin yabude file din yafara karantawa, wani irin tuge mask din fuskarshi yayi ya jefar yana kara kwalalo ido sosai yana kallon hoton Rahma kirjinshi na bugawa sosai kafin ya dago kai surprisingly yana bama Abdallah folder yace "Ya Marwan a ina kasamo dis?" batare dayay magana ba ya nuna mai Mum dake rike da folder daya bata takasa budewa balle ta karanta sai kallon su take wondering maiya faru dasu suketa kallon folder Nadeera data basu, da sauri Omari da idanunshi suka cicciko dawani irin hawaye yace "Nadeera is our lil sis Rahma?" gyadamai kai yayi ahankali, dawani irin sauri Omari ya fada jikin wan nashi yana wani irin kuka, Abdallah ma daya gama karanta abun ya fada kan Omari dake rungume da Marwan yana cire face mask dinshi suka rungume wan nasu, sai kuka kuka kaman ba manyan samari ba, da sauri Mum da duk mamaki ya cikata tace "wai menene? Meke faruwa ne? Naga kunata kiran Nadeera da Rahma tamuku kama da wata ne?" Abdallah ne ya saki Omari ahankali da fuskarshi dahar ta chanza kala sabida kuka abunku da farin mutun ya kalli Mum wasu hawayen nabin fuskarshi yace "Nadeera kanwar muce, Nadeera kanwar muce damuka dade muna nema, Nadeera kanwar muce da aka rabamu da ita tun tana yar 2month, Nadeera is our baby sis and sunanta RAHMA!!! " kallonshi Mum tayi tana kokarin sarrafa maganganun Abdallah akanta, gadai yaron nan Masha Allah dazaran ka ganshi kaga balarabe dan baiyi kama da dan Nigeria ba amma ta kasa fahimtar meyake cewa, kaman yace Nadeera kanwar su ce ko, ahankali Omari yasaki Ya Marwan dayamai alama daya sakeshi ya kalli Mum yana zama a kujera ya nuna mata file din daya bata yace "go through it" zama su Abdallah sukai kusa dashi suna duk suna kallon Mum din dasukai confusing dinta, ahankali Mum tabude file tana karanta wa passport din yara hudu tagani uku maza dasuka dan tasa, sai Nadeera wacce take baby itama an makala nata a file din da sauri ta dago kai ta kalli Marwan, gyada mata kai yayi yace "nine I was 12, sai Omari dake da 8 da Abdallah dakeda 6yrs and baby Rahma da alokacin tana a month and half ranan da akamana hotunan a motherless home din, bayan Umm ta rasu wacce take maman Brothers dina da Rahma wani ya daukemu aka kaimu motherless home dan nan Umm tace muje kafin ta rasu, tai hakane because some people killed my Uncle, Abee! Wayanda suka kashe mai company dayake aikine suka kashe shi dan yanada video yanda suka kasheshi a office dinshi, he showed Umm dani video kafin yaje ya boye awani wuri dakomu bamu saniba yace idan komi yalafa zaikaima police, so after sun kashe Abee dankar ya tonasu, saisuka biyomu da kyar muka samu muka gudu mukabar gidan" yay dan shiru sanan ya fuzar da iska yace "I don't know reason Umm data hana mukai karan police station, muka dinga gudu har tafara nakuda ahanya wata tsohuwa ta taimaka mata ta haihu ta haifi lil Rahma, to bayan mun fara zaman motherless home din dan nan Umm tace muje nadinga tunani bamu da yan uwana dazamu bar gidan marayun muje sabida hankalina yaki kwanciya da gidan, ni parents dina sun rasu tun ina 7yrs banda any siblings, my Mum yar Oman ce babana balaraben Egypt ne, babana shine brother baban su Omari su kadai iyayen su suka haifa kafin su rasu so bamu da inda zamu komun bar gidan, ahanun Umm da Abee na girma agabana aka haifi Omari aka haifi Abdallah da Rahma, bamu taba sanin cewa suna saida yara ba, suna trafficking yara batare da gwamnati tasani ba, Rahma was two months old aka saidamu, mun tashi mun ganmu awani babban gida babba na gaske dan zai iya kai girman wani karamin village, kaman boarding house gidan yake a Nigeria, yarane daban daban da bamujin yaren dasukeyi, yarane gidan da yawa suke da duk siyosu sukayi daga different kasashe, sai su dinga training dinsu su zama terrorists masu musu aiki, kidnappers, killers, and d rest, suna turasu suna different abu dan adinga blaming government, wani babban politician ne yasiyemu, bashi kadai bane yanada partners dayawa da suma politicians ne manya manyan politicians ma, this people are very very wicked and heartl....." yay shiru yakasa karasa maganan, dafashi Omari yayi ya matse kafadarshi yace "is okay Ya Marwan let it go basai kayi maganan ba" ya kalli Mum yace "I don't want my brother to be remembering his past, but duk wani azabtarwa da wahala dakika sani aduniyan nan Ya Marwan yasha shi dama wanda yafi haka, ko punishment za'a mana Ya Marwan baya bari amana, za amai nashi, amai nawa, sanan amai na Abdallah, kinsan kacha?" gyada kai Mum tayi tausayin yaran nawani irin shiganta tun kafin ma tagama jin labarin yace "dashi ake dukan ya Marwan, Ya Marwan dana zuciya ga taurin kai, he was small then amma we are his life, daki tabamu gwara kin kasheshi gashi har an sanmu, da sanyin safiya za'a fitar dashi waje tun irin karfe biyar dinan acire mai kaya abarshi da boxer adinga watsa mai ruwan sanyi harda Ice aciki ana dukanshi mercilessly kuma ogansu kesa amai haka because yaki yarda muyi training din guns da ake so afara mana, sanan munki yima kowa magana dudda ana mana magana da larabci dan ansan bamujin hausa amma munki mu amsa, and kullum attempting guduwa muke sabida tunanin kanwar mu Rahma, koyaya take oho, Ya Marwan yakusa mutuwa sabida azaban wahala, saida mukaga zasu kashe Ya Marwan dakeda wani irin taurin zuciya mara misali yasa muka fashemai da kuka muka sakashi agaba dan mu kadaine weak point dinshi mukace ya yarda zamu dinga yin abinda sukace, koma miye zamuyi yadena bari ana dukanshi dan kasheshi zasuyi sanan ya yarda" ahankali Omari ya sauke ajiyan zuciya yadan goge hawayen daya zubomai yace "mun wahala, mun wahala, munga rayuwa da bazata faduba wani abun saika gani da idonka zaka yarda, wani hisabin alahira kadai za'a iyayi, idan yaro yana rashin lafiya suka bashi magani baya responding to treatment kasheshi sukeyi, ahaka mutumin yasamu a makaranta wanda na aminin shine dasuke siyan yara tare har muka gama body guards kusan 6 ke kaimu, har University yatura mu, private university abokinshi, Ya Marwan ya karanci computer engineering, nikuma na karanci economics sai Abdallah daya karanci accounting, ko mutum daya ba'a bari muyi magana dashi, security dasuka saka mana yawuce tunanin ki" shiru yayi ya goge hawayen daya zubomai yana girgiza kai yakasa cigaba wa, Abdallah yace "fashi, arm robbering, da kidnapping babu wanda basu koya mana, babu wanda bamuyiba base on his order, haka mukeyi kullum muna neman hanya dazamu gudu muje wurin kanwarmu Rahma, ko munyi yunkurin guduwa saisun kamamu dan sun samana trackers ajiki, da kyar da taimakon wani mutumi wani ma'aikacin gidan, daya daga cikin kuku dake girki dake son Ya Marwan sosai yabar mishi kitchen a bude bai rufeba, shiga Ya Marwan yayi asabe batare da kowa ya ganshi ba, duka gas din ya ciccire pipe dake bama top din gas, ya ijiye pipe din akasa hakan yasa gas din yadinga fita yabar kitchen din da sauri yazaya ta bayan window kitchen din dayake a kulle yaje ya kunna ma wata rigar shi wuta ya ijiye jikin windon kafin yabar wajen da sauri yay  ihu yaje wajen guards din gate yana cemusu fire da sauri sukai wajen sukaja rigan wutan suna kokarin kashewa dayan kuma yabude window dan yaga ko akwai wuta a kitchen din aiko wurin yabada wani irin buuuu, wuta ci kawai take hakan yasa da manya da yara duk suka fito kowa yana neman hanyan fita wasu guard na binsu gudun karsu gudu, bude musu gate Ya Marwan yayi kowa na gudu ana fita ya bude jakarshi yacire spherical bomb ya kyasta ma bakin wuta da lighter ya wurgama guards din dake shirin binsu aiko da sauri suka dare yajamu muka fita daga gidan da gudu munabin dajin, da kyar muka sabe muna gudu adajin nan some guards na binmu ana harbin mu, Ya Marwan kawai yafadi ya sume ashe an harbeshi agefen ciki, rudewa mukayi muka rirrikeshi nida ya Omari muna gudu har mukakai titi, wani mutumi ya tai makemu ya tsaya ya kwashemu yakaimu asibitin ana treating Ya Marwan muka fadin mai komi yafadinma polisawan akai tracking gidan gwamnati, akadau hotunan yaya Marwan anata watsawa a media banda mu, bayan komi yalafa gov. tabiyamana kudin jirgi ta maidamu kasar mu Egypt, direct gidan marayun nan mukaje muka tarar da Ameera mukace mata ina sister mu ganin tana neman maidamu wawaye mukai reporting to police station da kyar tai confessing tace anyi adopting dinta and mutanen yan Nigeria ne sukai adopting dinta, sosai ranmu barin ma Ya Marwan da kaman ya kasheta ya baci, akai kaita prison, da kyar muka samo wanan file din dat contain actual profile dinmu da ranan damuka zo, gwanati tai transferring yaran zuwa wani gidan marayun aka rushe wanan aka kama ma'aikatan dan duk dasa bakinsu, bayan kwana biyu muka wuce bank inda Abee ya biyoma Ya Marwan gadonshi da iyayen shi suka barmai dan ko kwandala bai tabamai ba, yaje karbo bayan dogon bincike aka bashi kudin shi kudin dayawan gaske rasa yanda zama muyi da kudin mukayi, ya zuba dayawa a account sanan muka fara shirin dawowa Nigeria dan daukan fansa, a tunanin mu wayan nan politicians din dasuka sayemu susuka sayi Rahma saisa mukace saisun fito mana da kanwar mu and they will pay darely, aboyayyen Mutum ya Marwan yadawo sabida akwai hotunan Shia media, nan muka gida wanan gidan atsakiyar dajin nan, muka fara fita operation muka addabi politician hartakai ga su kansu tsoron fita daga gidansu suke, d worse part is basusan waye Ya Marwan ba, ya Marwan yay planing accident din mutumin nan na asibiti dan shine mutumin daya siyemu bayan yama ya Marwan wayanan tabon jikin nan nashi, mun daukoshi yace bashi ya dauke Rahma ba, shi maza yake siya baya siyan mata, zuciya ya debi ya Marwan yakusa kasheshi da kyar muka ceceshi muka maidashi gida yan uwanshi suka ganshi aka kaishi asibiti shine Ya Marwan yabishi har asibitin da aka kwantar dashi danya kasheshi aranan ne kuma Yahadu da Nadeera data chanza komi nashi, yarasa sukuni, baya iya fita operation, yadinga zazzabi, mu kanmu munyi mamakin shi ashe destiny ne, Allah yaga zukatan mu, Allah yadawo da kanwar mu da tun kafin ahaifeta Abee yafada agida inhar Momma mace tahaifa to yabama Marwan ita, ya aureta, unknowingly Allah dakanshi ya kaddara auren su, auren da yayishine danya taimaka yay saving dinta daga mahaifinta, ashe itace Rahma mu, ashe sister muce, oh Alhamdulillah, Allah nagode mun godema, am so happy, am a happy brother today I can't wait ta tashi nabata brotherly hug omg" ya share hawayen daya zubomai ya rungume Omari dake gefenshi, sosai Mum takafe Marwan dashi kadaine sanye da mask da ido, ahankali tace "can I see your face Marwan?".

       [9/20, 8:09 PM] +227 96 07 81 78: *karki karanta in baki biyaba, in kina son novel dinan, zaki turo 300 kota card kota bank sai nai adding dinki a group din danake posting kullum*

 _Acc no 3107021073 first bank aisha Muhammad_ 

*Kokuma zakiyi chatting dina up ta watsapp number na 07012181461 saiki turamin evidence of payment*. 





*Maman Abd Shakur*


Shiru yayi yana kallon Mum he has so much respect for the woman sabida yanda yaga tanason Rahma saisa bazai iya mata gardama ba, ahankali yasa hannu ya tuge mask din ya ijiye akan table idanunshi akasa, wani irin kallo Mum takemai tana mamakin kyau haka ko wata  macen albarka tana ganin su Abdallah kyawawa ashe shi wanan kankat ne, bakinta har rawa yake tace "masha Allah, kunga haka fa Allah ke abinshi dama nataba ganin news din a aljazeera an rushe motherless home dinan sabida suna saida yara, oh Allah kasa mugama da duniya lafiya, kunga yanzu hankalina yakara natsuwa wlh na natsu sosai Allah yakawo wayanda suka fimu iko da Nadeera naga yanda Abba zaiyi" tadanyi tsaki kafin ta dago ta kallesu ta hade hannayen ta tace "kuyafe mana, kuyafema baban su shirin shedan ce nasan yay babban laifi, amma kuyafe mana, to ya akayi Nadeera batai kama dakuba naga dukkun fita hasken fata?" murmushi Abdallah yayi yace "da Abee take kama fatarshi ta dauko mu farin momma ne" murmushi Mum tayi tace "ikon Allah amma am so happy kaman an ciremin wani stone azuciyata nakeji wlh, to yanzu tayaya zamu sanar da Princess? How is she going to take and accept wanan babban labari haka?" ta kalli Marwan tace "tayaya zamu sanar da ita Marwan?" dan dago kai yayi ya kalli Mum kafin ya mayarda kanshi kasa anatse yace "dazaran taji sauki" tashi yayi ahankali daga kan table din yace "bari nadubo ta" yawuce sama batare daya jira amsan Mum ba, ahankali ya bude kofan dakin ganin ta bude ido yasa yarufe kofa da sauri yay cikin dakin yana tafiya ahankali yana wani irin kallonta, daga kwance datake take mika hannu agajiye tana kokarin janyo doguwan riganta dake gefe tana rike cikinta dan mugun ciwo yake mata bana wasaba, hanunshi dataga yariga nata ya dauko rigan yasa tawani irin ja numfashi cikin tsoro tareda kulle idanunta tanajin mayen kamshin dayake yi kaman ya juye turare ajikinshi, zama yay ta bakin gadon tareda sa hannu ya dagota zaune, nishi tayi cikin ciwo kaman zatai kuka tace "cikina" da sauri yasa hannu ya juyo da fuskarta tareda hura mata iska a fuska hakan yasa ta bude ido ahankali hawaye na taruwa a idonta, bakinta har rawa yake kirjinta na bugawa tace "p..please zan shiga bathroom" gyada mata kai yayi yanajin kaman karta dena mai magana, rigan yadaga yasa mata awuya da sauri tana kara rike bargon jikinta ta zura hanunta daya kafin ta karbi dayan hannu ahankali ta saka kirjinta na bugawa tajashi kasa, tashi daga kan gadon yayi ya mika mata hannu ahankali yace "come" dan kallonshi tayi da sauri ta dukar da kai dan kwarjinin shi yamata yawa ta mikamai hanunta dake rawa ya dagata sama ahankali yanabin inda ta tashi da kallo itama wajen takebi da kallo da sauri ta fizge hanunta daga nashi a mugun tsorace dudda uban ciwon dake cinta ta tsaya agaban gadon tana kokarin yaye bedsheet din tace "please am sorry I was sleeping saisa bansan yaz..." hanunshi dataji akan waist dinta yawani irin rungumota ta baya yasa takarsa karashe maganan hawaye nason zubo mata, daura kanshi yayi agefen wuyanta murya chan kasa yace "you are on your period ko I guess?" gyadamai kai tayi atsorace wani irin sanyi na shigan ta, dan juyo da ita yayi tai facing dinshi wani irin kallon dayake mata daya bambamta dana kullum yasa tasake saukar da kanta kasa da sauri matseta yayi ajikinshi yana taba wuyanta ganin har yanzu jikinta da dan sauran zafi amma ba kaman na dazuba dayake kaman wuta, bakinshi yakai saitin kunenta dan lashe kunen yayi slowly da sauri tai yunkurin janye kunen sabida yanda taji tsirr, ahankali yace "wat do you need for the period, tell me" idanunta alumshe batare data bude suba tace "sa..sanitary pad and drugs" gyada mata kai yayi ya maida kanshi kan wuyanta ya tura hanunshi a aljihun bayan wandonshi yaciro wayarshi ya kawo ta gabanta ya daddanna ya shiga inda zai taypa ma Abdallah message ya mika mata murya chan kasa yace "write it down" gyadamai kai tayi hanunta na rawa ta karba sabida wani irin shafa mata ciki dayake yi gashi ya matseta da kyar ta iya ta rubuta sunan pad da magungunan datake amfani dashi duk lokacin mp agida, idanunshi akan screen din ta mikamai ahankali ya karba ya hada da hanunta yarike ya rubuta get it now sanan yay sending message din ya mayard da wayan aljihun shi yana wani irin juyo da ita tareda daukan ta yana kallon fuskarta data lumshe ido tana ajiyan zuciya da sauri da sauri kaman zai mata wani abu ya shigar da ita bathroom ya zaunar da ita kafin ya tsugunna yariko hanunta ahankali yace "Rahma" da sauri ta bude idanunta tadan kallai irin Rahma kuma ganin kallon dayake mata yasa ta saukar da kanta kasa tana marmar da ido ahankali yace "namiki wankan cuz u are not strong?" da sauri ta girgiza mai kai tasa hannu tana goge hawayen dake zubo mata, ahankali ya mike tsaye yajuya ya tsaya wajen kofa yace "15 minutes nabaki" fita yayi ya rufo mata kofan gadon yaje ya cire bedsheet din yakai shi ya ijiye akan kujeran dake tsakiyan closet wani hadadden zanin gado yaciro ya shimfida ya gyara ko ina dudda dakin ba datti kuwa dakin yahau kamshi, knocking kofan akayi Ya bude Abdallah ne rike da babban ledan wani pharmacy, karba yayi yaja kunen Abdallah dake mai murmushi yajuya yabar wajen yakoma kasa wurin Mum, shikuma yakoma daki yarufo kofan.




Bude kofan yayi ya ijiye mata pad din akan kujeran dake tsakiyar closet din yafita ya ijiye maganin akan gado ya zauna yana jiranta, tadade tana wanka da ruwan zafi, sosai taji dadin jikinta barinma fuskarta dataji ya sake mata sosai, taji da dinshi bakaman da daya daddaure mataba, dauro towel tayi tafito tana tafiya ahankali, pad din data hango kan kujera yasa taji hankalin ta ya kwanta sosai, shiryawa tayi tsaf tasaka wata atampa da aka mata riga da sket blue da pink ne atampa aiko tai kyau ta daura dankwali babu komi a fuskarta but tayi kyau bana wasa ba looking so simple and sweet, ahankali ta bude kofa da sauri ya daga kai yana kallon kofan fitowa tayi tana jan gaban dan kwalinta danya rufe mata kirjinta dasuka taso ta gaban rigan sosai da kyau, kafeta yayi da ido hakan yasa ta tsaya kyam takasa shigowa falon sai wasa take da yatsun ta, ahankali yabude hanunshi yana wani irin kallonta cikin sauki dawani irin so yace "come" dago kai tayi adan tsorace ta kalleshi da sauri ta dauke kai sabida wani irin kallon dayake mata kaman zai hadiyeta, ahankali tafara tafiya harta karasa gaban kujeran takasa fadawa kanshi kaman yanda yake nufi gefenshi tayi zata zauna yawani irin fizgota tafado jikinshi harsaida tai kara tace "wayyo" sassauta riko dayamata yayi tareda gyara ta ajikinshi, murya chan kasa yace "sorry" zare dan kwalin kanta yayi ya ijiye gefe yanabin gashin ta da kallo kafin ya saukar da idanunshi kan kirjinta dasuka ciko kaman zasu fito daga rigan, wani irin ajiyan zuciya ya sauke yadan lumshe ido yana sauraran yanda kirjinta ke bugawa ahankali yace "I have a surprise for you, kinason kiga surprise din?" yay maganan yana dago habarta ta kallai yanda ya tsareta da ido yasa ta gyadamai kai ahankali, murmushi yayi yace "okay" ya shafa inda ya kumbura a fuskanta abin namai ciwo kafin ya kalleta kwayar idanunta yace "meke miki ciwo yanzu?" marmar tai da ido tana shirin kuka ya girgiza mata kai yace "don't cry for me, crying queen" jawota yayi sosai yana gyara kwanciya tareda daure hannayen shi abayanta yana kallonta yace "tell me meke miki ciwo yanzu?" ahankali tace "my stomach" lumshe ido yayi da sauri dan yanda tai maganan chan kasa kaman wacce muryanta ya shake yasa yaji ya shiga wani irin yanayi bukata ahankali yabude idonshi dasuka dan chanza kala ya daura akanta tareda kamo lips dinta nakasa batare dayay sucking ba yace "I will make it stop, zai dena miki ciwo kinji" gyadamai kai tayi ahankali tanason ta fizge lips dinta ya shiga kissing dinta da sauri da sauri wani irin ajiyan zuciya ta sauke kaman zata sume itadai ta banu, ahankali yakai hanunshi bayan riganta yana kokarin zage zip dinta tafashe mai da kuka dan kwanciya kawai take so tayi tahuta sosai cikinta ke mata ciwo, da kyar ya saketa tareda matseta ajikinshi yana sauke ajiyan zuciya yace "don't cry for me please" yasa hannu yana share mata hawayen datake yi, dagata yayi shima yatashi shima yakaita ya zaunar da ita abakin gado yana kokarin saita kanshi ya dauko magungunan ta yabata yana murmushi yanda yaga dukta takure waje daya yace "lemme bring your surprise for you matsoraciya" dukowa yayi yama lips dinta kiss ya dago yana murmushi da sauri tasake sunnar da kai kasa, ahankali ya dago yafita daga dakin yana waigenta.




Ya rufo mata kofan yay kasa yatarar da Mum dasu Abdallah nata mata hira dago kai duk sukayi suna kallonshi ahankali yace "ta tashi Mum lemme take you to her" tashi Mum tayi tana murmushi ta nunamai jakanta tace "ga abubuwan ta nanma nakawo mata" wurin jakan yayi yaja yahau kan stairs Mum biye dashi tana kallon ko'ina ya tsaya gaban kofan dakinshi ya bude yana kallonta har lokacin tana zaune inda ya barta tana wasa da yatsun ta yaja jakan ya shiga ciki Mum ma ta shigo tana murmushi tana kallonta ita kanta tai kewan yar tata ahankali tace "Princess" dawani irin sauri Nadeera ta dago kanta ta kalli hanyar kofan jin kaman muryan mum dinta, ganin Mum dinta yasa tawani irin mike tsaye tana kallon Mum da mugun mamaki, dawani irin gudun bala'i dan tama manta da rashin lafiyanta tawani irin yin tsalle tafada jikin Mum ta kankame ta tasaki kuka sosai kaman wacce bataga mum nakusan shekara dayaba, tsayawa yayi chak yana kallonta daga ita har Mummy datake neman tafadar waka cikin kuka tadago kanta a shagwabe tace "Mummy na kece?" gyada mata kai Mum tayi hakan yasa takara mayar da kanta jikinta ta kankameta tana sauke ajiyan zuciya tana kuka sosai tace "kinzo kitafi danine Mummy?" dagota mum tayi tasa handy dinta dake hanunta ta share mata fuskanta ahankali gudun karta kama mata ciwon fuskanta tace "is okay dena kukan, keda bakida lafiya kinji Princess zomuje mu zauna" gyada mata kai tayi Mum taja hanunta suka shiga dakin suka zauna akan kujera, da sauri tasake fadawa jikin Mum tawani irin rungumeta ta kankameta sosai, murmushi Mum tayi itama tai hugging dinta back, ahankali ya juya zai fita daga dakin yadan zuyo ahankali daidai itama ta juyo da kanta hada ido sukayi da sauri ta lumshe ido tana rirrike Mum tana murguda mai baki, dan murmushi yayi yabude kofa yafita daga dakin yarufo musu kofan yana sake murmushi dan abunda tamai ya bala'in bashi dariya da sha'awa dakin su Omari yawuce yana murmushi shi kadai kaman an mai kyauta.



Ahankali Mum taciro ta daga jikinta tana taba inda ya kumbura a fuskanta tace "kinsha magani kuwa?" gyadama Mum kai tayi ahankali, kaman Mum zatai kuka tace "mai yake miki ciwo yanzu princess?" a shagwabe tace "marana ke ciwo sosai Mummy na" "kinsha magani to princess?" girgiza mata kai tayi ta nuna mata maganin akan gado tace "gasu chan bansha ba" hararanta Mum tayi kafin ta dagata daga jikinta tace "oya sauka kasa kije ki dauko ruwa kizo kisha daganan ma ki dauko yogurt da cup kizo dashi da spoon akwa wani abu dazan baki kisha" turo baki tayi Mum ta mike tajayo jakan tana kwantar wa akasa tace "jeki dauko kizo" murmushi tayi tana kallon akwatin tace "Mum kinzo tafiya da nine?" hararanta Mum tayi ta nuna mata kofa hakan yasa tajuya tana tafiya ahankali Mum tabita da kallo bude kofa tayi tafita tana kallon ko'ina a tsorace gashi ko hijabi batasa ba, ganin bataji hayaniyan kowaba yasa tai hanyar stairs tana tafiya ahankali sabida zafi tana sauka kasa, babu kowa afalon hakan yasa tai hanyar dining zata shiga kitchen idanunta suka sauka akan files har guda biyu an ijiye su akan table arufe, bin files din tayi da kallo harta bude kofa ta shiga babban kitchen din tana Kalle Kalle, babban tray ta dauko tana yatsine fuska sai cup da spoon dukta daura akan tray din tabude fridge din tadauko farm fresh yourgurt da ruwa tarufe fridge din tafito tajuya tafito ta maida kofan ta rufe tana kallon files din ahankali kaman wacce ake janta ta tsaya agaban table din tana kallon files din, ajiye tray din tayi agefe kafin tadau daya daga cikin file din tabude ahankali.

[9/20, 8:11 PM] +227 96 07 81 78: *Karki karanta in baki biyaba, idan kika karanta keda Allah*





*Maman Abd Shakur*



Wani irin rungumeta akai tabaya hakan yasa tasaki file din kasa afirgice kirjinta nawani irin bugawa tafara kokarin juyowa tana son kwace kanta yawani irin matseta ajikinshi ya daure hanunshi akan cikinta yana sauraran yanda jikinta ko ina ke rawa, juyo da ita yay da karfi suka hada ido yana sanye dawani ash color shirt baima sa boturin rigan ba sai kamshi yake gashin kanshi dadan lema lema kaman daga wanka yafito, da sauri ta saukar da kanta kasa jikinta nawani irin rawa sabida yanda ice dinshi suka mata wani yamm ajiki, dagata yayi ahankali kaman wata yar yarinya ya daurata akan table din dining din ya kulle hanunshi ta bayanta yana wani irin kallonta, murya chan kasa ta yanda dagashi sai ita zasu iyajin maganan junan su yace "look up" dago kanta tayi adan tsorace tana turomai baki ita a dole Mummy ta na nan zata tafi da ita ta dago kai ta kalleshi kana ganinta kasan afirgice take amma harda turo baki, sosai yay wani irin murmushi dahar saida fararen hakoran shi suka bayyana, tsayar da murmushin yayi ya daure fuska yace "wat did you do dazu ma? Dat face thing" ya daura yatsan shi akanshi yana kokarin tunawa yace "ehen wanan abin nan da baki, nikika ma haka?" make mai kafada tayi tana komawa baya adan tsorace, hanunshi dake bayanta yasa ya turo ta gaba sosai har kafan ta na gogan nashi yace "do it again lemme see, ko you want me to bring out my gun?" da sauri ta girgiza mai kai idanunta na cika da kwalla, dan murmushi yayi yana shafa dogayen gashin idonta yace "do it lemme see" atsorace kaman zatai kuka ta murguda mai bakin hakan yasa yay wani irin murmushi ya daura kanshi a forehead dinta murya chan kasa yace "it really really looks nice on you, this is the first time am seeing it" kokarin fizge kanta take yaki barinta fashemai tayi da kuka mara kara tace "Mummy na tace nakawo ruwa fa" janyota yay jikinshi ya kwaiwayeta yace "Mummy na tace nakawo ruwa fa" yanda yay maganan yana mata awani shagwabe kaman ita yasa tai dan murmushi daya lobar da dimple dinta ta kawad dakai da sauri dan ita kanta batasan mesa tai murmushin ba, ahankali ya duko dakai ya sumbaci daidai inda dimple dinta ya lotsa da sauri ta juyo dakai hakan yasa ya chapke lips dinta ya shiga kissing dinta kuka ta sakin mai, dan kanshi ya saketa idanunshi sun kankance yadan cike lips, ahankali ya sauko da ita daga kan table din ya matso gabanta sosai, ganinta tayi a kirjinshi yawani cika mata gaba, hanunta yakama ahankali ya daura akan kirjinshi yace "button up my shirt" sosai hanunta ya shiga rawa ahankali ta dago kai ta kalleshi gyada mata kai yayi yace "go on" sosai hanunta ke rawa ta shiga kulle mishi boturan kirjinta na bugawa he's too big, harta gama zata juya yawani irin riketa arude ta kalleshi tana shirin fashewa da kuka, hanunshi ya daura akan lips dinshi hakan yasa ta hadiye kukan, kiss yama lips dinta kafin yadago tareda daukan tray din yarike mata batare dayace mata komiba yafara tafiya hakan yasa tabishi har suka hau stair case, agaban kofan dakinshi ya tsaya tareda mika mata tray din yana kallonta, karba tayi hanunta na rawa taki daga ido ta kalleshi tasa hannu zata bude kofan saukan kiss taji abayan wuyanta ta kusan sakin tray din sabida yanda taji da sauri yarike hanunta da tray din jikinta yahau rawa, saida ya tabbatar she's okay sanan yay kissing kunenta yace "later" yamata wani irin waving hand yajuya yawuce ya shiga dakin Omari, takai 1min abakin kofan kafin ta share hawayen daya zubo ta gyara zaman dankwalin ta tabude kofan ta shiga ciki da kallo Mum tabita tace "me kika tsaya yi kika dade haka Princess?" rasa abinda zatace tayi hakan yasa ta ijiye ta zauna gefen Mum data fiffito da abubuwa tana kallo tace "Ummm ni bansan kitchen din bane" daukan yogurt din Mum tayi batare data damuba hankalin ta nakan abunda takeyi tace "oya ga maganin gefen ki dauka kisha" daukan maganin tayi ta balla da kyar tasha ta hadiye, dambun naman data gani kusa da Mum ta dauka tanaci tana kallon abinda Mum kehadawa a Kofi tana juyawa da spoon, ajiye dambun tayi tadau dognut tanaci tana kallon Mumy tace "yaushe zamu tafi Mum?" cire spoon Mum tayi daga cup din ta mika mata batare data bata amsaba tace "shanye kiban cup dina" karba tayi ta yatsine fuska kaman zatai kuka tace "nafa koshi ni, naci dambun nama da dognut" hararanta Mum tayi tace "common sanye my friend" kafawa tayi abaki tafara sha tana yatsine baki da kyar ta shanye tabama Mum cup din da sauri tana daukan goran ruwa tasha, fizge ruwan Mum tayi tana hararan ta hakan yasa tafada jikin Mum tana dariya ganin Mum kadai na matar da ita komi da duka matsalolin ta kaman su zauna anan daga ita sai Mumy ta bataso takara ganin Abba, ahankali tace "Mum ya jikin Ya Muhsin?" "zamu fitar dashi, zamu Canada, sallama nazo miki" da sauri ta dago kai ta kalli Mum tace "sallama Mummy badani zakiba?" murmushi Mum tamata tareda jawota tana zare dan kwalin kanta tana kallon kalaban kanta tace "wanan kitso yay tsufa princess dazaran kin warke kice akaiki saloon" tasake ta tareda fadin "zoki duba kayan ki kigani" ahankali ta tashi ta dawo kasa ta zauna gaban akwatin tana kallon fuskan Mum tace "duba kayanki jor kin tasani gaba kina kallo" turo baki tayi ta shafa dan kwallan daya zubo mata tafara duba kayan, novels dinta taciro da sauri tana murmushi tana budewa, ahankali Mum ta sauke ajiyan zuciya ganin murmushi kan kumburarren fuskanta taciro wayanta tana duba sakon Ahmad datagani.


 _"where are you now Mummy? Ya Muhsin yafarka and yanata tambayan ki please kizo he need you"_


Maida wayar tayi jaka ta tashi tsaye tadau jakanta tana kallon Nadeera da hankalin ta yay nisa sosai kan duba kayan tace "Princess bari nai magana da mijinki kinji" tashi tayi tsaye tanabin handbag din data dauka da kallo tace "ina zaki Mum" tai maganan idanunta na ciccikowa da hawaye, dawowa kusa da ita Mum tayi ta zauna agefen ta ta rungumeta tareda mata kiss a forehead sanan ta dauko magungunan data kawo mata tace "ki dinga shan wanan everyday da yogurt morning and night maganin kine, make sure kinsha am coming zanje na duba jikin yayan ki ne, zan sake dawowa na dubaki kinji" girgiza ma Mum kai tayi ta rirriketa tafashe da kuka sosai tace "Mummy dan Allah kitafi dani zanbiku Canada din, Mum bansan kowa anan ba, dan Allah karki barni kinji Mummy na" tafashe da kuka sosai, hawayen datake yi Mum ta share cikin lallashi tace "Princess look kinriga kinyi aure, Abban ki yariga yamiki aure banda iko dake yanzu dole ki zauna ki rungumi mijinki kiyakuri kinji Princess" fashewa tayi sosai da kuka tace "Mummy mesa Abba yamin haka, mesa yakemin abinda yakemin menama Abba ne? Mummy am tired wlh ni nagaji da komi da kowa I hate myself I hate my life I just wanna di...." da sauri Mum ta taushe mata baki tace "ke bakida hankaline, komi daya faru kaddara ne kimanta da komi saisa nan yafi miki tayanda Abba bazaima kara ganin kiba, yanzu share hawayen ki zansa abaki waya zamu dinga waya kullum and zan dinga turomaki abubuwa kina amfani dasu" share mata hawayen tayi sanan ta tashi da sauri tai hanyar kofa da gudu Nadeera ta mike tabita tafada jikinta ta kankameta ta kurma uban ihu da saida yafito da Marwan dasu Abdallah, kara kankame Mum tayi tana kuka tace "saikin tafi dani Mummy, dan Allah kitafi dani Mum, nagaji da rayuwa baki, to naji naji kizo ki zauna dani anan karki sake tafiya ki barni I don't know them" ta nuna su Marwan da hannu dake kallonta, tafashe da kuka, sosai take neman karya zuciyar Mum da kyar ta dago jajayen idanunta ta kalli Marwan tace "please zoka kaita daki Marwan, I have to go yayan su ya farka a asibiti" wani irin kankame Mum tayi tana kuka sosai tace "inkinama Allah Mummy na kitafi dani zan biku chan Canadan, nima inaso naga Ya Muhsin din please Mummy na kitafi dani" cikin wani irin raunanniyar murya Mum tace "dan Allah kidena kuka haka Princess ke yarinya ce wai, nace zan dinga zuwa and zamu dinga waya okay, gayan uwanki nan zasu kula dake" makema Mum kafada tayi cikin kuka, ahankali Mum ta dagota daga jikinta tana share mata fuska tace "to shikenan, naji" daidai nan taji an wani irin rike mata hannu kafin ta ankara ya fizgota yasata ajikinshi ya rungumeta da karfi ta yanda ko motsin kirki bata iyayi, aiko tafashe dawani sabon kuka tana mikama Mum hannu, murmushi tamata tajuya da sauri ta sauka kasa, bin bayanta Omari dazai mayar da ita yayi zuwa kasa, wani irin fashewa tai da kuka tana kwalama Mum kira kaman zata tsaga gida. "Mummy Mummyna" jijjigata ya shiga yi kafin yabude kofan dakinsu ahankali ya shiga da ita yay kan gado da ita ya zaunar da ita yana kallon yanda take kuka ko ina na jikinta na rawa, wani irin kwantar da ita yay kan gadon yahau ya janyota kan jikinshi ya daure fuska tareda daura yatsanshi akan lips dinta ahankali yace "kimin shiru" gyadamai kai tayi kaman wata marainiya hawaye na fitowa daga idanunta, rungumeta yayi yace "kinajin yunwa?" girgiza mai kai tayi cikin kuka mara sauti da sauri yace "mekika ci?" bakinta na rawa tace "dognut and..and dambun nama" "Mum takawo miki?" yay maganan yana sharce hawayen dayake gangaro mata, gyadamai kai tayi ahankali yay murmushi yace "Nima zanyi tafiya zaki bini Oman naje dake?" girgiza mai kai tayi tana kwalla kuka nacinta sosai amma yaki bari tayi, lips dinta dake rawan kuka yama kiss mai kara ya saki yace "why? Mesa bazaki bini ba? Are you scared?" gyadamai kai tayi, shiru yayi yana kallonta son ta namai wani irin Kane Kane azuciya, ahankali yana shafa wuyanta yace "kinfison kibi Mum kihadu da dat goat, you want him to molest you again?" girgiza mai kai tayi tafashe da kuka sosai dan ya mugun tuna mata da Abba, hannu yasa akan lips dinshi idanunshi sundan chanza kala yace "kinason dat goat yay raping dinkine?" girgiza mai kai tayi hakan yasa ya taba inda ya kumbura a fuskanta yace "kin kalli Mirror yau have you seen abinda yamiki?" kasa magana tayi tana kuka hakan yasa yadan fuzar da iska yace "stop crying and sleep bakida lafiya" gyadamai kai tayi jikinta na rawa, hada goshinshi yayi da nata yana kallon fuskarta ahankali yace "is okay stop crying, maisa bakisan gidan nan?" bakinta na rawa sosai tace "s..sabida gidan daji ne" kafeta yayi da ido yana kallon yanda kirjinta kewani irin bugawa yadan fuzar da iska yace "in chanza miki gida?" gyadamai kai tayi da sauri, murya chan kasa yace "ina kikeso na maida ke?" ahankali tace "cikin gari" hanunta yakama yahada da nashi yace "okay done! Wat else kikeso?" bakinta narawa tace "and...and st.." tai shiru, lips dinta nakasa yakama yana shafa bayanta batare daya sakiba yace "and wat?" raurau tai da ido tace "stop wearing mask" shiru yayi yana kallonta saikuma yay murmushi yahau yimata wani irin kiss kaman zai cinyeta da kyar yasake ta ya kalleta yace "you've changed me Rahma" kallonshi tadanyi kafin ta lumshe ido tana breathing heavenly bakinshi ya daura a kunenta yace "am sleepy make me sleep my amarya".... 




***

Ahankali Abba ke bude ido akan gadon asibiti acikin hadadden dakinshi, anamai karin ruwa ansaka plasta a kasan hancinshi inda yafashe, da kyar yakarasa bude ido yana kallon saman dakin yabude baki cikin sambatun ciwo yace "why are you stubborn mana Princess? Kimin shiru anan, oya kamamin, kinfi maman ki dadi wlh Princess, kinfi maman ki zaki da komi, wayyyooo Princess kamamin, you're bless princess" wani iri iri maganganun ke fita daga bakinshi sabida hakoran shi biyu nagaba dasuka fita, sake bude bakin yayi ahankali yace "Princ..." afirgice yawani irin yunkuro zai tashi ya ware idanun tangararas yana kallon ko ina yana dafe kirjinshi dake wani irin bugawa komi na dawo mai, daidai lokacin wani Dr ya shigo dakin da stethoscope a hanunshi, binshi Abba yay da kallo harya karaso gaban gadon, Dr yace "barka da tashi Alhaji yanzu meke maka ciwo?" cikin tsananin fushi Abba yanuna shi da yatsa da maganan shi dabata fita da kyau yace "waya kawoni nan? Wata farar mata mai suna Hajara ce takawo ni halan? Ashe dama tasan inda Princess take, ashe Hajara tamasan wanda ya dauke Princess dan ai tare na gansu, Hajara kin cuceni kin cuci kanki kuma kin tsokano tsuliyan dodo" ya dago kai ya kalli Dr cikin kunan rai yace "nawane hakorin roba? Koma nawane akawo asamin original one din wanda baya kama da hakorin roba shinake so, zo tugemin wanan karin ruwan zanje nemo yata, yauwa kiramin kwamissioner ina wayana wai?" yahau waige waige yana dube dube akan gadon, sake kallon Dr yayi ganin bai ciremai karin ruwan ba yace "nace kazo ka cire min, tafiya zanyi wani ya gudun mun da y'a, shiyamin ma wanan dukan yanaso ya kasheni yarabani da y'ata"  ahankali Dr yace " calm down Alhaji bazaka iya tafiya ko inama ba, bakada karfi, an mugun dakanka a ciki, da kyar muka shawo kan matsalan amma dudda haka wall din stomach dinka are very weak, dole you need to relax and heal, am advising you not to go anyway for now, ka kwanta yanzu zan kira dietician Dr zaizo yay examining dinka saiya sa akawoma abincin daya kamata kaci, zai kuma bama kitchen time table din abinci daya kamata kaci, bazamu iya sallaman ka yanzu ba koma menene za'a kira kwamissiona saisuyi handling everything za'a ga yarka in sha Allah" yanda yake maganan calmly trying to calm the patient down ammq Abba baisan wanan ba, ihu Abba yayi yace "kace am not strong kana nufin ni tsoho ne kome?" ya nunashi da yatsa yace "kai likita, kai likita kasan wacece Princess a rayuwata kuwa, she's my baby girl, my innocent baby girl, my chubby baby girl, my one and only baby girl, I can die for that girl kai, kawomin discharge against medical advice form lemme sign bazan iyaba, bazan iya zamaba princess na hanun wani kato Allah kadai yasan meyake mata, bakaji zuciyata bane yanda take suya, rashin ganin princess da sanin inda take, da tunanin me shegen nan kemata shizai fara kasheni ba wanan ciwon ba, Dr ka sallameni and give me drugs I can manage" yay maganan yana sauke ajiyan zuciya saikuma ya nuna kanshi da hannu yace "ni, ni wani kato ya daka kan yata? Ni dinan, niya zubar ma da hakora kan yata, ai wlh idan na yarda shege nake yanzu zan nunama koma waye shegen nan wanene ni, zan nunama waye Naseeru, badai you want to bring the monster in me out ba, am out and babu abinda zai iya containing dina, zamusa kafar wando daya dakai, kamoka da ganinka kuwan saidai idan ba'a Abuja yakeba amma ko'a takashin Uwatata ya buya wlh saina nemoshi" ya buga gado da hannu yana kwafa, juyawa Dr yayi yafita daga dakin ahankali tunanin kodai harda kai ya bugu ne, dan Alhaji doesn't seems normal.

[9/21, 6:00 PM] Lady: *karki karanta in baki biyaba, in kinason novel dinan, zaki turo 300 kota card kota bank sai nai adding dinki a group din danake posting kullum*. 


 _Acc no: 3107021073 first bank aisha Muhammad_ 


*You can contact me a watsapp number na kaman haka 07012181461 dan son wani karin biyani ko tambaya*



🕳🕳🕳🕳🕳


*BOYAYYEN MUTUN* 🕳🕳🕳🕳


*Maman Abd Shakur*



Baiwani jimaba ya shigo dakin yamika ma Abba dake ta bambami shi kadai paper da byro da sauri Abba ya karba yay signing , Dr yabashi ledan magunguna ya karba, Dr yace "na rubuta yanda zaka dinga shan su aciki, jikin kwalayen, please Alhaji don't play with your health, nama dentist magana shi kawai zaka jira yanzu yazo ya makalama hakorin, shikuma dietician din gashinan zuwa ya duba ka, Allah kara lafiya, dazaran kaji jikin yamaka wani irin dan Allah Alhaji don't hesitate kadawo mudubaka, Allah kara sauki" Ameen Abba yana kokarin zira rigan shaddan shi daya gani agefen gado, shikuma Dr yajuya yafita yana murmushi aranshi yana cewa wanan inyakai 90's akwai rigima wlh.


Ba'a wani jimaba dietician ya shigo yabashi abinci yadan tsakura sanan yabashi time table na abincin dazai dingaci yatafi dashi, saiga dentist yazo ya sakamai hakorin roba nan bakinshi yafito tsaff, kwamisona dama yariga yafada ma asibitin Bill da komi na kanshi hakan yasa suka kirama Abba taxi base on his request ya sauka yafito waje da kyar ya shiga yace yakaishi asibitin da Muhsin yake dan yasan anan zaiga Mum. 




***

Bude ido tayi ahankali ta daura akanshi taga idanunshi a lumshe kaman wanda yake bacci, kafeshi tayi da ido tana numfashi da sauri da sauri, ita kanta batasan metakeji ba ahankali kaman wacce ake shirin yankawa tace "kai bacci?" ita kanta batasan ta ina maganan yafito daga bakinta ba, girgiza mata kai yayi batare daya bude idoba, murya chan ciki yace "nay! Am listening to my wife's breath" da sauri ta rike numfashin tana kokarin hana kanta numfashin da sauri da sauri, bude ido yayi ahankali dasuka kankance sosai ya sauke akanta, wani irin ajiyan zuciya ta sauke hakan yasa ya mata murmushi mai taushin gaske, dan zaro ido tayi tana kallonshi, ahankali yace "how many days kike mp?" da sauri ta lumshe ido tana kokarin juyamai baya akan gadon cike da kunya, dan ya mugun bata kunya da tambayan, yawani irin juyo da ita yana murmushi yace "are you shy baby?" wani irin kunya ne ya lullubeta hakan yasa ta runtse ido da karfi tafara kokarin tashi ta zauna murya chan kasa yace "ina zaki?" rasa me zatace yasa tace "sitting room, kallo zanyi" tashi yayi yace "okay muje tunda bazaki fadamin ba" sauka yayi ya sauko da ita yadau dan kwalinta ya mika mata yana kallonta, ahankali kaman wata mara gaskiya ta karba ta daura akanta kanta akasa taki bari suhada ido sanan yarike hanunta suka bude kofa suka fito, Abdallah kadaine zaune a falon rike da remote yana kallon match na Argentina da France, tunda yaji alamun tafiya ya dago kanshi ya kalli sama, bakaramin kyau Marwan da Nadeera daya rikema hannu sukayi maiba, suna tafiya daidai sai kallonta Marwan yake kaman bai taba ganinta ba, kaman zai hadiyeta, kafe Nadeera yay da ido dan bama ta lura da mutum afalon ba kanta na kasa, murmushi yayi wani irin dadi ya rufeshi, karasowa falon sukayi suka zauna akan kujera ta kafe Abdallah dake kallonta shima da ido ganin kaman ta taba ganinshi, murmushi yamata yace "amaryan bros" dauke kai tayi ta maida kanta kan TV kafin ahankali tace "ina yini" murmushi sosai Abdallah yayi yace "to haka ake gaisuwan ni wlh saikin kalleni zaki gaisheni ehe this nurse" da sauri ta juyo ta ware ido tana kallonshi surprisingly tace "laaaaa" da sauri Abdallah ya karasa mata yace "laaaaa is you, haka zakice ko amaryan bros sai yanzu kika tunani" murmushi Marwan yayi ganin dan murmushi akan fuskanta yaja system dinshi dake edge din kujeran ya daura akan cinyarshi yabude... 




***

Adaidai gaban asibiti Mum tasa Omari yay parking tafito daga motan tana murmushi tace "nagode sosai Omari agaishe min da Princess, please kuyi keeping dinta company sabida kartai missing dina sosai" murmushi yayi yace "to Mum shikenan, agaida mai jiki, Allah kiyaye hanya" murmushi tamai tace "Ameen nagode sosai, Allah muku albarka" ta dagamai hannu shima hanun yadaga mata ya kunna motar yatada yabar wajen, saida Mum tadena hango motarshi sanan ta juya ahankali ta shiga hospital din tana kokarin ciro wayarta dake ringing ajaka tafito dashi, mai mata aiki datasa booking mata jirgi ne da sauri tai Picking call din, sanar da ita yayi yay booking din jirgin gobe da safe, jirgin karfe biyar da rabi na safiya zai tashi, zai turo mata tickets din ta email dinta, godiya tamai sosai kafin ta kashe wayan takarasa ciki hospital din da sauri tai dakin da aka kwantar da Muhsin ta tura kofan da sallama ta shiga, Muhsin tagani shi kadai adakin babu Ahmad idanunshi biyu yawani irin ramewa yana sauke ajiyan zuciya ahankali ahankali, tunda yaga Mum ya kafe ta da ido yana kokarin motsa jikinshi amma yakasa, da sauri Mum ta karasa wajen taja kujera ta zauna ta rungume kanshi tsamtsam tace "Son kai kadaine? Ina dan uwanka? Ina Ahmad?" da ido ya nuna mata bayi hakan yasa tace "okk yana bayi, meke maka ciwo yanzu?" zuciyarshi ya nuna mata da ido, murmushi tayi kaman zatai kuka ta daura hanunta akan zuciyarshi tace "in sha Allah you will be fine okay, gobe zamu tafi Canada da safe kana so kaje?" lumshe mata ido yayi ya budesu ahankali yana kokarin yin magana aka wani irin bugo kofan dakin da sauri Mum ta daga kai ta kalli kofan, Abba ne ya shigo dakin aduke rike da cikin shi yana ma Mum wani irin kallon rashin mutunci da tsana, dauke kai Mum tayi dan ko kadan batason ganinshi ta shafa kan Muhsin dake kallon Abban nashi yana wani irin saukar da ajiyan zuciya kaman zai suma, kanshi Mum ta shafa takira sunanshi. "Muhsin look, look at me kadena numfashi haka zaiyi affecting health dinka, everything is fine kaji my boy bakason damuwa" karasowa tsakiyan dakin Abba yayi kaman ana ingizoshi ya tsaya akanta yawani irin kira sunanta yace "Ke Hajara!" ko dago kai Mum batayi ba balle ta kalleshi hakan yakara tunzura Abba yace "Hajara dakefa nake, bake nake kiraba, Hajara ina Princess? Kifadamin nace ina princess?" ko dago kai Mum batayi ba saima hannun Muhsin data rike datake ta murzawa, cikin tsananin fushi Abba ya kalli Muhsin dake wani irin kallonshi cikin tsananin zafin ciwo da Abba baimabi takaiba yace" Muhsin, Ahmad" ya waiga dakin yana neman Ahmad cikin masifa yace "ina Ahmad din yake, Ahmad" yasake kiranshi kafin ya kalli Muhsin yace "Muhsin kuma maman ku magana tun muna mu biyu tafadamin ina princess take, ina tasa aka kaimin princess, harda sa bakinta abatan princess, tasan inda princess take, tareda gang dinan na gansu tare har tanasa anamin wanan dukan dayakusa kasheni to ta Allah bataki ba, ban mutu ba, Hajara nace ina princess?" yay shiru yana numfashi kaman wanda yaje yaki yana wani irin kallon Mum dako dago kai batayi ba ballema tasan anyi hallita a wurin, fitowa Ahmad yay daga bayi ya tsaya abakin kofa yana kallon yanda Abban nasu ke tsaye akan Mum kaman zai rufeta da duka wani irin takaici yaji yanaji wanan wani irin uba Allah yabasu, juyowa Abba yayi sabida karan rufe kofa dayaji ya kalli Ahmad dake jingine da bango cikin fushi yace "Ahmad dama ka iya kare uwarka ko, to zonan yimata magana tafadamin ina Princess take dan dasa bakinta abatan y'ata, inba hakaba wlh, wlh, kaji na rantse maka ko, kome namata ita taja, wanan dukan datasa akamin zan rama akanta ne" ya kalli Mum yace "Hajara ina kika kaimin princess? Amsa kawai nakeso naji naje dakaina na dauko y'ata, ina kikasa dan ta'addan nan yakaimin princess eh?" wani irin juyowa Mum tayi ta kalleshi  tace "Alhaji aren't you ashame of yourself? na rufa maka asiri ban tonama yayana abinda kayiba amma kabiyoni har nan danka tonama kanka asiri ko, Alhaji kamin shiru, respect yourself and get out of here, ni da yarana we don't need you in our lives, kaje chan kaita neman princess, but lemme assure you one thing bazaka taba ganin princess ba, Alhaji Nadeera tamaka nisa, Nadeera natare da wayanda suka fika iko da ita ayanzu, Nadeera natare da yan uwanta, kama dena kirarin kai ubanta ne dan aranda kafara nemanta aranan katashi daga ubanta ka koma bunsuru" mari yawani irin kawoma Mum Mum tarike hanunshi gam tana huci, tace "da daka dakeni nai shiru na barka sabida inama kallon kai mijina ne, ina ganin girman ka lokacin, amma ina! see Alhaji kobaka sakeni ba nisai nakaika kara alkali ya raba auren namu am fed up am so done with you like..." Tai shiru kafin tawani irin komar mai da hanunshi cikin karfi da zafi yay baya zai fadi yarike karfen gadon gam gam yana wani irin kallon ta cike da mamaki dakuma fushi, yace "bama saikin kaini kotuba ni na sake ki hajara! nace na sakeki saki daya! Nasake ki saki bi.." da sauri Muhsin dayakeji kaman zai mutu dan yana gane maganganun su yafara kokarin daga hanunshi yace "Abb..." hannu Abba yadaga mai cikin fushi sosai yace "barni Muhsin, karka sake kasa baki cikin wanan matsalan na nida uwarku" yajuya ya kalli Mum dakemai wani irin kallo yace "nasake ki saki biyu! Na sakeki saki Uku Hajara!" wani irin kwalla Mum ta share daya zubo mata da sauri tanajin bakin ciki da tsananin kunci aranta, Abba ya nunata da yatsa daga sama zuwa kasa yana mata wani matsiyacin kallo yace "me akeyi da mace irinki dama amatsayin mata? Kome nadawo yau, kowani hali na shiga ayau ke kika sakani, kekika jefani hajara, ko zunubin ma mu biyu za'a rabama wa dankece wacce takaini ga halaka harna fara sha'awan Princess, me akeyi da mata irinki kinada lokacina? Kina bani hakkina? Kin kare mutunci auren ki kullum saidai yawo zuwa kasashe aci gayu, yau asa en en yama sunan atampan ku? Yauwa Supa, yau asa Supa, gobe holadis, gata voyal, citta diamond da engilish, azubu zinarai ajiki kina yanga akan titi kina shaking hannu da mazan daba maharraman kiba da sunan business, ke gaki wayayya me kike dashi tell me Hajara? Me kika tsinana min? Princess tafimin ke sau dubun dubara malala gashin tinkiya, I will say it and say it again tafimin ke Hajara, ko damuwa taganni ciki zatazo da wanan cool, calm, innocent, melodious and babyish voice dinan nata tace " _Abbana menene are you sick?"_ ke kinamin haka? Ina fushi kina kan waya business call, tayaya za'ayi bazan so princess ba, kullum nida ita kike bari agida, namata tsifa namata taza, nakaita saloon mudawo gida namata wanka tun kafin tai hankali tell me ni gunki ne, little by little I began to grow found of her, after all ba yar dana haifa bace, akwai aure tsakanina da ita, Hajara ina kikasa aka kaimin y'a ina princess?" cikin fushi Mum ta kalleshi dan maganganun shi sun mugun soya mata rai, sun tabata sun kuma girgizata tace "har abada bazaka kara ganinta ba Alhaji, haka zaka kare maye kawai tsohon Najad..." da sauri Ahmad dake tafarfasa ya kirata yace "Mum!" hannu ta dagama Ahmad tace "Ahmad leave the room if you don't wanna watch, nagaji! Nagaji! babanka nata zagina yana cimin mutunci yana zagina for wat now? What have I done? Tafiyana doesn't justify him trying to rape princess, tamanta alkhairina, yamata the bond we once shared, yamata alkhairaina agareshi da mahaifiyar shi kafin ta rasu, yamata komi sai zagina kawai yake, da mutunci na da daraja ta, da yarana, zai tsaya yana zagi, nafada nakara fada bazaka kara ganinta ba har abada sabida princess na hanun wayanda suka fika iko da ita bazaka kara ganinta ba, Alhaji bazaka kara ganinta ba" wani irin dariya Abba yayi mai ciwo, kaman wani zararre yace "nikika cema tsohon najadu? Look me, kalleni da kyau Hajara, yimin kallo daga sama har kasa wlh nafi karfin kicemin tsoho duka duka da shekara nawa na girmeki iye? Cha nayi inada ashirin da hudu kinada ashirin mukai aure iyye? Yanzu inada 56 kinada 52 kajimin mata nitake cema tsoho, waya cemiki namiji na tsufa? nida ke waye tsoho dan ma mayukan ku na mata na rufa miki asiri, ina kyautata zatoma tiri kike sama gashin ki saisa yay bakin kirin haka dan sa'oninki kansu hurhura yagama cikashi, wlh kema kinsan waye mijinki kinsan ni nafi karfi ki kirani da tsoho kinsan yanda nake baki kashi adaki Hajara cha nayi ihu kike na barki wani zub... " da sauri Ahmad yajuya yafita daga dakin cikin fushi bazai iya tsayawa yana sauraran yanda iyayen shi ke tonan tsilili hakaba, duk hankulan su sun gushe yawani irin bugomusu kofan bam, da harara Abba yabi kofan yace "ka karata chan dan uwatata mai hali irin na uwatata" yajuyo ya kalli Mum da idanunta sunyi jajir yace "Bakin ciki kike da princess ko saisa kika hada baki kikasa yamin duka ya dauketa, bari kiji saina bar numfashi ne zan dena son princess aduniyan nan Hajara, bakin ciki kike yarinya tafiki kyau, tafiki hankali, tafiki natsuwa, tafiki diri, tafiki shape, tafiki gashi, tafiki mamma, wlh Mamma manya a tsaye, yarinya gata jinsin larabawa, ga ilimi gata uwa uba kyau, ga karatu book da islama tafiki komi Hajara, dan haka kiyi sallama da bakin ciki dan inhar bakiga aurena da princess dinaba ba sunana Naseeru ba, I will make princess mine, I will spoil her, zaki gani all my property zan maidashi sunanta, I will be 3 in 1 ma princess, i will be her Abba, her momma, and her lover her baby kina jina hajara" wani irin kallon tsana Mum ta watsa mai tana share hawayen daya zubo mata tace "wlh Alhaji ka shiga uku, ka bani, kai ka shiga uku, kaji kunya, tirr da hali irin naka, tsohon bunsuru kawai" "ni kika kira bunsuru? Kincemin tsohon najadu namiki shiru bance komiba, shine kuma yanzu nikike cema bunsuru?" Abba ya fada cikin wani irin dacin rai yanaji kaman ya kashe Mummy, cikin ihu Mum tace "eh anfada Alhaji kaidin kai bunsuru ne" wani irin bazatan mari ya watsama Mum da sauri Muhsin dake numfashi da kyar yafara kokarin motsi yatashi yakasa, wani irin ihu Mum tayi ta chakumo Abba tace "eh ka kasheni, ance bazaka ga princess dinba har abada, kuma kotu zan saka I will accuse you of rape, sanan da dukana, bazaka kara ganin princess ba tsohon bunsuru kawai, zuwa masallacin ka kana sahib farko baima amfani ba, mai gemun banza kawai" tsabagen yanda zuciya kecin Abba dan yanda yakeji sabida kin gayamai gaskiyan inda princess take dataki yasa yawani irin rufe Mum da duka tana ramawa, sukahau dambe sosai, da kyar ya tadiye ta ta fadi akasa itama ta fizgo riganshi yafado kanta ta shake mai wuya tace "wlh saika kasheni yau, saika kasheni nace Alhaji, kan princess kakemin haka ko toka kasheni nasan yes kana sonta, son yakai so" cikin fushi Abba dake kifa mata naushi a ko'ina yace "ina kika kaimin baby girl eyeh, makirar mata yar bakin ciki, annamimiya bai farar kafa" ance karfin mace danamiji ba dayaba duk yanda Mum taso ta rama kasawa tayi karfin ba dayaba, Abba sai kibarta yake baji bagani, bude kofan akayi wani Dr da nurse dake ward round suka shigo, salati likitan yayi yace "subhannallah me haka?" yana kallon yanda tsoho da tsohuwa ke dambe, da sauri nurse din dake bayanshi tace "look d patient Dr" tanuna mai Muhsin dake kan gado, dawani irin gudu sukai kan Muhsin dake wani irin nishi yana bankarewa yana dafe kirjinshi idanunshi na juyawa batare da sunbi takan Abba da Mum dakecin dambe baji bagani ba, machines din dakin dake jone da gadon Muhsin sai kara suke din din din dinnnnn, wani irin ihu Dr yayi ya kalli nurse din yace "get defibrillator, we are loosing him" da hannunshi yasa yafara daddanne kirjin Muhsin yana ihu yana counting numbers. "one! Two! Three" cikin ihu Dr yace "he's not responding to hands, be fast nurse get defibrillator" dawani irin mugun sauri Abba ya saki Mum dake neman suma bakinta da fuskanta ya kumbura bakinta najini, ya tsaya yana zaro ido yana kallon Muhsin da ake faman cetowa, Mum ma ta tashi da kyar ta tsaya gefen Abba tana kallon Muhsin, wani irin nishi Muhsin yayi kafin yay kalman shahada ararrabe.



 _Oh no m Shakur ba Abban ba ba Mum dinba dukansu mahaukata ne rubabbu._

       [9/23, 10:15 AM] +91 88002 49616: *Karki karanta in baki biyaba*




*Maman Abd Shakur*



Adaidai lokacin nurse din ta shigo da gudu tana gunguro defibrillator din ta tsaya chak agaban gadon tana karanta machine din dake hade da gadon Muhsin tana kuma kallon patient din da idanunshi suka koma sama, daga kai tayi ta kalli Dr din da ahankali ya zame hanunshi daga kan kirjin Muhsin ya dagokai ya kalli nurse din tareda girgiza mata kai yakai alamun bashi kuma, hannunshi ya daura kan fuskarshi Ya Muhsin ya rufe idanunshi ahankali tareda jan farin bargon gadon yarufe shi ya juyo ya kalli Abba da Mum dake wani irin numfashi da sauri da sauri sunyi suman tsaye ko kyafta ido basayi kallon Muhsin da aka rufe suke ba kakkautawa, cikin tsananin fushi Dr ya kalli Nurse din yace "get his folder from my office time of death 4:30PM" ya kalli Abba da Mum da babu wanda ya iya wani kwawkwaran motsi cikin su yace "I hope you guys are happy now kun kashe danku" yay pointing Mum da yatsa yace "I made it clear to you ranan dakika zo office dina cewa yaron nan bayason any type of hayaniya, bayason damuwa karku, bayason tashin hankali, karku daga mai hankali kark..." bude kofar dakin akayi hakan yasa Dr yadaga kai ya kalli kofan Ahmad ne ya shigo kaman wani abu ya wurgo shi idanunshi sunyi jajir yabi su Mum da yaga fuskarta akumbure da jini da kallo kafin ahankali ya juyo da kanshi ya kalli gadon dayaga an lullube Ya Muhsin da bargo harkai.



Tsaki Dr yayi cikin bacin rai yace "da girman ku, da girman ku, manya daku xakuzo kuna dambe agaban danku mara lafiya, a hospital for dat matter, ku yarane? You guys are very very selfish my God, anyways the damage has been done already, kuzo kuyi clearing komi kokuma nan da 10min zan aiko awuce dashi mutuary" yajuya yabi ta gefen Ahmad dako motsi yakasa yana kallon Muhsin dake alullube, fita Dr yayi hakan yasa Ahmad yadaga kafa ahankali kaman mai matsala a kafa yakarasa jikin gadon ya tsaya chak kafin ya mika hannunshi dake rawa sosai ya daura akan bargon yaja kasa nan yaga fuskar Muhsin da zufa kekan goshinshi idanunshi a lumshe, wani irin faduwa yayi akan guiwowinshi kaman mara lafiya ya fashe dawani irin kuka ya daura kanshi akan gadon yace "innalillahi wa inna ilahi raji'un, Ya Muhsin! Ya Muhsin! dan Allah karka tafi ka barni ni kadai dawayanan mutanen we called our parents, Ya Muhsin you are my strength, my support system, my guardian please wake up, am sorry is my fault, is all my fault, na fita nikadai na barka tareda mutanen nan, Ya Muhsin dina!" yawani irin tashi yana jijjigashi amma ko gezau, fashewa yay dawani irin kuka yama kasa magana da kyar ya iya dago dakai ahankali hawayen dayake suna diga ajikin Ya Muhsin yaja bargon yarufe shi back yana tofamai addu'a kafin yawani irin juyowa cikin fushi yatako har zuwa gaban Abba dake kallonshi jiki asake yace "Alhaji Naseer Aluminum!" saida zuciyar Abba tawani irin girgiza sabida yanda dan cikin shi ya kira sunanshi kai tsaye haka, wani irin kuka kecin Ahmad da kyar cikin kuka ya iya yay magana. "karka, never in your life call me your son, kaiba mahaifina bane, I regret ranan danazo duniyan nan amatsayin danka, na tsanake na tsaneka sosai, I hate you, and kaje sai Allah yamana hisabi dakai kashemin dan uwana dakayi bazan taba yafema ba!" zaro ido Abba yayi yana kallonshi idanunshi sunyi jajir yarasa ta cewa, yajuya ya kalli Mum dake wani irin kuka kanta akasa yace "and you Mum, am so so disappointed in you, kome Mutumin nan zai miki saiki biye mai? I tried talking to you but kince namiki shiru nabarki kiyi magana and vent out your anger, that you are tired, so yanzu you've vented your anger kinyi son ranki danki kuma yarasu kun kasheshi da bakin cikin ku are you happy now? Are you happy Mum? Are you satisfy? Kozaki cigaba ne?" yay maganan yana kuka sosai, girgiza mai kai Mum tayi cikin kuka sosai kaman zata mutu, hannu Ahmad ya daga yana musu clapping yana hawaye yace "wow, wow, wow you guys deserve an award na kashe danku" yajuya dawani irin sauri cikin fushi yafita daga dakin dan zuwa clearing everything ya tafi da wanshi gida, da kyar cikin kuka Mum tadago kanta ta kalli Abba da shima ita yake kallo da idanunshi dasukayi kaman an jijjiga bera a buta tsabagen fitowa, atare sukai wurin gadon suka tsaya, cikin kuka sosai Mum ta kalli Abba tace "Alhaji danmu, Alhaji Muhsin, my son da gaske ya mutu Alhaji?" tai maganan kaman zararra tana janye blanket din daga fuskarshi tana wani irin kallon shi tana kuka, kallon Muhsin din Abba yayi gabaki daya kanshi ya kwance yakasa furta komi sai zaro ido dayake yi gabanshi na faduwa, bude kofan dakin akayi Ahmad da idanunshi sukai jajir ya shigo dawani abokinshi Bello dauke da makara dakuma babban tabarma, wani irin nishi Abba yafara yi yana kallon Ahmad din dako kallon inda Abban yake baiyiba suka ajiye komi akasa yazo ta gaban gadon shida abokinshi zasu dagashi da sauri Abba ya mika hannu zai dagashi Ahmad yamai wani irin kallon da idanunshi dasukai mugun jajir saida gaban Abba yafadi ahankali ya janye hanunshi ya maida kirji kaman mai shirin yin salla yana kallon Ahmad din, Ahmad da abokin nashi sukadau Ya Muhsin suka sakashi a tabarman suka sakashi a makara suka dauka suka fita daga dakin Mum nawani irin kuka tabisu da gudu Abba ma yabisu da sauri ko kallon su Ahmad baiyiba suka sakashi cikin motan ambulance din asibitin dasukai haya suka shiga kafin Mum dake kuka sosai da Abba su iso yawani irin rufe motan yacema direban su tafi suka fita daga asibitin, Mum ta tsugunna a wurin tana wani irin kuka kaman zata mutu bama tasan meke mata dadiba, Abba ya tsaya akanta yana kallonta ahankali yace "H...Ha..Hajara, tashi mutafi, kinji tashi muje" ahankali Mum tamike kaman tababba tace "a'a ina zani dakai wajen Muhsin zani shi kadai muka bari adaki" da sauri ta juya zata koma cikin hospital din Abba yarike hanunta da sauri yace "Hajara dubi, kalleni" cikin kuka sosai ta kalli Abba, Abba yace "Allah yafi nida ke son danmu, dama kuma shiya bamu shiko?" yatambayi Mum ahankali, da sauri ta girgiza mai kai hawaye na bulbulowa Abba yace "to Allah yama Muhsin rasuwa, addu'a zamumai ba kukaba kinji, yanzu zomu tafi gida naga banga motar ki a parking space ba, bakizo dashi bane" gyadamai kai Mum tayi tana wani irin kuka, juyawa yayi ahankali rike da hanunta ganin bata hayyacinta yay bakin gate da ita, yatare musu taxi suka shiga suka zauna yaciro wayarshi yafara kiraye kirayen abokan arziki da abokan business.





***

Dan shiru tayi tai dan murmushi kadan ta dauke kai batare datace komiba tadan matsa gefe sabida yanda suke kusa kusa da Marwan daketa daddanna system abinshi kamshin shi na fizganta, dan dago kai tayi karaf suka hada ido da Abdallah daketa kallonta hoping zatace wani abu again, dan hararan shi tayi tana wasa da yatsun ta tana turo baki tana kukkuni kasa kasa tace "ni banason ana kallona fa" "lalalala" Abdallah yafada yana saukar da kafanshi kasa, da sauri ta kallai murmushi yay escaping bakinta, ta wutsiyar ido Marwan keta kallonta, Abdallah ya kalli Ya

Marwan yace "Ya Marwan wlh kama amaryan ka magana ba kaga tanamin kukkuni ba" murmushi sosai tayi, hakanan batasan mesa she always find the guy funny ba, kamanYa Ahmad haka yake mata, ahankali Marwan ya janye system din yana wani irin kallon ta kaman yahadiyeta yakasa magana, turo baki Abdallah yayi kaman zaiyi kuka yace "Ya Marwan bakace komiba kagama dariya takemini" murmushi tayi sosai harda daura hanunta akan fuskarta, daidai lokacin aka bude kofa Omari ya shigo dakin dauke da sallama shima idanunshi akan kanwar tasu da sauri Abdallah ya kalleshi kaman zaiyi kuka yace "Ya Omari kaga amaryan Ya Marwan na tsokanana ko, wlh this nurse ko she's so tsokanacious" fashewa tai da dariya hartana bige kafan ya Marwan, dukansu tsayawa sukayi suna kallonta barin ma Ya Marwan dake gefenta dayakeji kaman ya tsaga jinin shi ya sata ciki, Ahankali Omari daya kasa dena kallonta ya shigo dakin ya zauna gefen Abdallah gani yayi dariyanta kaman na Momma su, da kyar tai shiru tana murmushin data dade batai irinshi ba dimples dinta nawani irin lotsawa, dukan cinyan Omari Abdallah yayi yace "ehen nurse zokiga Ya Omari yaji ciwo a hannu dama dazu yabige da table ko Ya Omari?" kallon Abdallah Omari yayi, Abdallah ya kannemai ido hakan yasa Omari ya kalleta suka hada ido yace "y..y..uhm" da sauri Abdallah ya fizge hanunshi yaja hanun riganshi sama yace "zoki gani nurse" make kafada tayi ahankali tana leken hanun nashi daga inda take zaune tace "aini banga ciwo a hanunba, in bigewa ne jamai kawai za'ayi zai dena zafi, kajamai" da sauri Abdallah ya kwalalo ido yace "ni? Wai bakiga katon hanun Ya Omari bane kaman na Ya Marwan" murmushi yayi ya kalli hanun ya Marwan din dayay kaman baya jinsu nanko kunenshi nakan duk abinda suke cewa, juyowa yayi ya kalli Nadeera itama shitake kallo ya nuna mata hanun Ya Marwan yana cemata look yana nuna mata manyan muscles dinshi Yana nuna mata ta kalla, makemai kafada tayi taki kallo, turo mata baki Abdallah yayi hakan yasa kaman daga sama tace "wlh kacika shagwaba" hararanta yayi shima harsaida tai murmushi yace "nakai ki?" da sauri tace "ni? Ni ai banda shagwaba" tabe baki yayi yace "wai talle kema audi gori" kama baki tayi tace "wai a ina kaji hausa? You don't look like a hausa man" murmushi yayi yace "kema u don't look like a hausa girl shagwababbiya kawai" makemai kafada tayi ta kalli Omari daketa kallon su kaman yasami film yanajin son kanin nashi aranshi tace "dan Allah waini shagwababbiya ce?" girgiza mata kai yayi ya tallabe keyan Abdallah yace "don't mind him lil sis keba shagwababbiya bace" dan murmushi tayi tana komawa jikin kujera dudda she found yanda yakirata da lil sis a little bit weird amma saita basar tajingina da kujeran tareda lumshe ido kaman mai shirin yin bacci, wani irin faduwa gabanta yayi harsaida taidan ihu tareda bude ido a firgice tana numfashi da sauri da sauri, kallo dukansu suka bita dashi, ahankali Marwan dake gefenta yataso ya matso kusa da ita yana kallon fuskarta murya chan kasa yace "menene?" baki ta tabe tana wani irin nishi tana kallonshi tana shirin yimai kuka, girgiza mata kai yayi tareda daura yatsan shi akan lips dinta yana wani irin kallon ta murya chan kasa danko su Abdallah bazasu iyajin abinda yace ba yace "don't cry for me, menene?" yay maganan yana janye yatsan daga kan lips dinta yamata wani irin kallon ban amsa, ahankali hawaye nacika idanunta ta dafa zuciyarta tace "My heart" ahankali ya kalli kirjin nata kaman mai nazarin abu kafin ya mika hanunshi ya janye nata ya daura nashi akai koshi yaji yanda yake bugu fast fast, fashemai tayi da kuka sosai tace "please kiramin Mum, zanyi magana da ita something is wrong" tafara wani irin nishi bakinta ya bushe sosai, dan juyo da kai yayi ya kalli Abdallah dake kallonsu yace "get me water Abdallah" dasauri Abdallah yatashi yana waigenta yaje kitchen ya dauko bottle water yadawo ya mikamai, budewa yayi ya kai bakinta da kyar ta sha tana fashemai da kuka tace "dan Allah Mummy na" yanda take kukan tana wani irin nishi yasa yajata jikinshi ya rungumeta yana buga bayanta hanunshi daya kuma yana kokarin ciro wayarshi dake bayan wando ya ciro yadawo dashi ta gaba ya bude wayan yay dailing number Mum.


Mum dake zaune cukin mota kuka take sosai ko mutum daya takasa kira saima kallon wayar nata da Abba yaciro daga purse dinta yasamata a hannu take, shidai Abba sai kiran mutane yake da limamai, ringing wayan Mum din tayi tabi wayar da kallo dudda tagane number Marwan ne amma takasa picking, sai uban kuka take akaro na uku sanan Abba yace "amsa mana Hajara hakuri zakiyi kinji" da kyar ta iya tai picking call din ta kara akunenta tana kuka sosai takasa magana, daga tachan bangaren saida gaban Marwan yafadi a yanda yaji Mum na kuka da sauri Nadeera dake jikinshi ta dago kai tafashe dawani kukan tana kallonshi, cikin kuka tace "Mummy na ta dauka?" jin maganan Nadeera yasa Mum ta katse wayar da sauri tarushe da kuka sosai, sakinta yay ahankali ya mike tsaye dan jikinshi yabashi wani abu matsawa yayi chan bangaren dining ya tsaya yay dailing number da kyar Mum ta iya picking call din ahankali Marwan yace "why are you crying Mum? Did dat man hurt you?" cikin wani irin murya raunanniya Mum tace "d'ana Muhsin dake kwance a asibiti ya rasu yanzun nan" sosai maganan ta dakai harsaida kirjinshi ya buga yadago kai ya kalli Nadeera dake zaune akan kujeran daya barta tana goge kwalla tana kallonshi jira kawai take taji mezaice, dan murmushi yamata danya kwabtar mata da hankali, kafin ya kalli wayar ahankali yace "may his soul rest in peace, and may Allah forgive his short comings" ahankali cikin kuka Mum tace "Ameen" tareda katse wayan, ahankali ya shigo falon yana kallon su Abdallah da sun riga sun karanci something is wrong daga fuskan shi, kafin ma yakaraso cikin dakin ta tashi da sauri ta karaso tana numfashi sama sama ta rike mai hannu tace "uhmm meya sami Mummy na? Metace? Wlh inaji ajikina something is wrong, please kafadamin gaskiya kaji please" ta karashe maganan tana fashemai da kuka, hanunta ya rike ahankali ya kakalo murmushi yace "come" stairs yay da ita tana kuka sosai ya shiga dakinsu da ita, fashewa tai da kuka sosai tana sake kallon fuskanshi tace "kafadamin dan Allah meya sami Mummy na" rungumeta yayi very tight tanamai kuka sosai kafin ahankali ya cirota daga jikinshi ya jata ya bude kofa suka suka tsaya agaban closet wani doguwan fine rigan abaya yaciro mata sai binshi da kallo take tafashe dawani irin kuka tace "ina zamu?" ahankali ya zage zip din bayan riganta batare daya bata amsaba yacire mata rigan tana kallon fuskanshi tana kuka, ajiye rigan yayi yana kallon fuskarta itama asanyaye, cikin kuka ta dafa hanunshi tace "ina zamu meya sami Mummy na?" yana zage zip din bayan skirt dinta yace "nothing, Mum is fine wife" jan skirt din yayi kasa tsabagen rudewa bama tadamu ba yabi santala santala cinyoyin ta da kallo, doguwan rigan ya dauka ya samata da hijabi. Cikin kuka sosai tace "I.. I want to change" gyada mata kai yayi ahankali yasaketa tadau pad dinta ta shiga bayi da gudu tana kuka, wayarshi ya ciro yatura ma su Omari text su shirya d'an Mum na hospital ya rasu yanzun nan, shiryawa yayi shima yasaka wani light blue yadi mai taushi dayamai bala'in kyau ya fesa turare yana jiran tafito, fitowa tayi tana hawaye sosai ta karaso gabanshi tace "am ready" takalmin ta ya nuna mata ta zura flat shoe jikinta na rawa yarike hanunta suka fito daga dakin, akasa suka samu Omari da Abdallah sunci manyan kaya suma sunyi kyau kaman zasuje gasan kyau sai kallonta suke duk suka fice suka shiga babban jeep din Marwan, Omari na mazaunin driver Abdallah na gefe sai shi da ita abaya suka rufo sanan Omari yatada motar yaja suka fita daga gidan, ahankali ya kwanto da ita jikinshi, dago kai tayi ta kalleshi bakinta na rawa sosai cikin kuka tace "are you sure my Mummy is fine?" gyada mata kai yayi tareda lumshe mata ido yana sake kwanto da ita tai lamo ajikinshi tana sauke ajiyan zuciya.



Akofar gida da already mutane sun cika Abba yasa mai taxi yay parking, fitowa yayi yabiya kudi ya zagayo ta bangaren Mum yabude mata ya riko hanunta tafito daga motan da kyar mutane suka karaso wajen yan anguwa anata musu gaisuwa ana tambayan karfe nawane jana'izar dan ga magrib ta kusa yau za'a kaishi ko sai gobe?" Eh yace musu yace "da isha'i za'ai jana'izar" yamusu godiya yaja hanun Mum dake binshi luu suka shiga cikin gidan, kawayen ta tagani yan kwararu agaban barander su, da sauri Maman fauzy da Abba ya kira ma Mum ta tashi tafito ta rungume Mum tana lallashin Mum data fashe dawani irin kuka Abba kuma yawuce shashin su Muhsin, Mum Fauzy tace "ki daure, ki daure Hajiya, nasan abin da ciwo, I know how painful it's to lose a Son, ki daure kinji, kici wanan jarabawan, ubangiji Allah yafimu son Muhsin, yaro mai kirki, shiru shiru, mara hayaniya, baida magana ga kunya, ga kyauta ga yawan sadaka da kyautatama mabukata, me kuma kike nema? Share hawayen ki" tashare ma Mum hawaye, ahankali Mum tace "ina Muhsin ina Ahmad?" shashin su Muhsin ta nuna mata tace "chan aka tafi dashi anje yanko likafani sai amai wanka" gyadamata kai Mum tayi tace "kaini wajen bana gani sosai" gyadama Mum kai Maman fauzy tayi taja hanun Mum ta kaita shashin su Muhsin ta tura kofan suka shiga da sallama ta kurama gawan Muhsin ido ga Ahmad zaune agefe idanun nan sunyi jajir yana kallon gawan shima, sai Abba dake gefen Ahmad kadan shima yana kallon gawan, ahankali Mum tawani irin zube agaban Muhsin tana wani irin kuka tahade hannayenta biyu alamun roko tana kuka tama kasa fadin abinda takeso tace, tai nadama tai nadama tai nadama biyema Abba, maima yasameta? Ya akayi tabari shaidan yaci galaba akanta? Itace ke dambe da namiji? Meya sameta? sosai Ahmad yaji tawani irin bashi tausayi dan yanda take kuka tana nishi saika zata suma zatayi, ahankali ya mike tsaye yaje inda take ya dagata murya chan kasa yace "Mummy is okay, kidena kuka haka is not good for your health, addu'a zakimai" rungume Ahmad tayi tana kuka shima hawaye ya goge da sauri batare daya rabata da jikinshi ba yajata yakoma chan gefe ya zaunar da ita man dogon kujeran falon su ya dago ta ya cirota daga jikinshi, hannunshi yasa ya goge mata hawayen datake yi dasuka kasa dena zuba, Abba da jikinshi yay sanyi sosai sai wani irin kallonsu yake, murya chan kasa Ahmad yace "Mum kinfada ma Nadeera? Yakamata ta sani, yakamata tazo taga Yayanta tamai addu'a kafin akaishi, kin kirata? Because I know kinada masaniyar inda take? Yanzu rasuwa akayi mu manta komi, kin kirata?" da kyar ta iya girgiza kai cikin kuka in a low tone tace "nafada ma mijinta Muhsin ya rasu" ahankali yasake kai hanunshi kan fuskarta yana goge mata hawayen yace "nace kidena kuka be strong, don't break my heart Mum" gyadamai kai tayi tana wani irin kuka, ahankali yamata kiss a goshi yace "is okay Mum"  gyadamai kai tasake yi murya chan kasa yace "give me your phone ban number mijin nata lemme call him nace yakawota" gyadamai kai tasake yi tana kuka sosai ta ciro wayar tabude tabashi number, karba yayi yace "stay here am coming" fita yayi daga dakin yafita waje jiri na dibanshi daurewa kawai yake yakira wayar ringing daya Marwan dake mota rungume da Nadeera dayasamu bacci ya fizgeta yay picking ganin number Mum, ahankali Ahmad yace "this is Ahmad yayan Nadeera I hope ina magana da mijin tane?" ahankali Marwan yace "yea" Ahmad da muryanshi tadan fara rawa yace "please i have a request Yayan mu Muhsin yarasu, dan Allah ka kawo Nadeera let her bid farewell to Ya Muhsin please" shiru Marwan yayi hakanan yaji yana relating to the guy's pain yasan ciwon mutuwan your love one, yasan zafin da dacin abin, baka taba gane ya mutuwa take sai wani naka ya mutu, dan ajiyan zuciya yayi yace "we are on our way mun kusa isowa ma" da sauri Ahmad yace "thank you" yay maza ya share hawayen daya zubomai jiyake kaman ya kurma ihu but he's sure ya Muhsin bazai so hakaba, he has to be strong for him, share fuskanshi yayi daidai lokacin Bello ya shigo gidan dasu likafani da sauran su aleda karba yayi suka koma shashin nasu tare.



Parking sukayi ata gefen anguwan sabida mutane da maza dasuka cikashi fam, ana parking tabude ido rass tafashe da sabon kuka tana kallon anguwan nasu, kashe motar Omari yayi suka bude suka fito tana kallon mutane ta kalli Marwan tace "na shiga uku maiya faru?" shiru yayi ta kalli Omari da Abdallah dasuka fito daga motar tace "dan Allah kufadamin meya faru maiya sami Mummy na eh?" hanunta yarike suka fara tafiya suna sallama da mutane sai kallon su ake anga larabawa har zuwa gaban gate din gidan, yanayin yanda take yasa yabude kofan gate din suka shiga ciki tana kallon mazan dake compound din duk yan office din Ya Muhsin da Ahmad ne mata na bangaren Mum, gaban shashin su suka tsaya daidai lokacin fauzy tafito itama idanunta sunyi jajir rike da buta ahanunta zata bama baban su dake tsaye cikin wani irin kuka tace "ina Mummy na Fauzy?" kallonta fauzy tayi cike da mamaki kafin ahankali tai pointing shashin su Ya Muhsin, wani irin fizge hanunta tayi daga na Marwan taruga dawani irin gudu tana kuka tafada babban falon nasu ta tsaya chak tanabin kowa da kallo tana kuka, da Abba tafara hada ido daya kafeta da ido kaman yau yafara ganinta kafin ta kalli Mum daketa uban kuka kanta akasa sai Ya Ahmad zaune kusa da Mum da shima kallonta yake da idanunshi dasukai jajir kafin ta sauke idanunta akan gawan data gani akasa a lullube, bakinta har rawa yake kirjinta nawani irin bugawa, ta daura hanunta akan kirjinta dake wani irin gudu, miyan bakinta ya kafe, da kyar ta iya bude lebbanta dataji sun wani irin manne kaman ansa gum tace "Y..Ya..M..Ya..Muh...Muhsin?" baya tayi luuuu asume wani irin ihu Abba yayi yazabura yamike yace "My Princess!".

[9/23, 2:26 PM] +91 88002 49616: *idan kika karanta baki biyaba keda Allah*






*Maman Abd Shakur*



Yawani yi irin tsalle yayo kanta zai tareta yaga wasu fararen hannayen dake sanye dawani irin hadadden agogon mai tsada sun tare Nadeera, tundaga kafan mutumin Abba yakebi da kallo yana zaro ido inda yaga yasaka wani hermes half cover shoe na maza black, sai shining yake zuwa dogon wandon yadin jikinshi dakeda wani irin hadadden karin guga, dawani irin sauri yakara sa dago kanshi duka ya mike tsaye yana maida hanunshi baya yana kallon mutumin dake rike da Princess da baida bambanci da ba indiye ya kafe coil hair dinshi dake wani irin shining da kallo ganinshi kaman balarabe, ahankali ya daura hannunshi akan kumatun Nadeera yana dan tapping yana bubbugawa cikin damuwa bude idanunta dasukai jajir tayi tawani irin fashe da kuka tana kallonshi, girgiza mata kai yayi tareda dagata ahankali ta mike tsaye ta kalli inda Ya Muhsin ke kwance wani irin kuka na taso mata kafin ta shiga dakin da sauri tsabagen rudewa ko Abba dake tsaye agefe bata gani ba ta zauna agaban Ya Muhsin Abba shima ya shigo dakin da sauri yana kallonta, takai hanunta dake rawa sosai ta yaye ta bude fuskarshi tana kallo, taushe bakinta tayi wani irin kuka yataso mata kaman zata suma tace "noooooo, Umm Umm wanan ba Ya Muhsin dina bane, Ya Muhsin, innalillahi Ya Muhsin dan Allah karka tafi ka barni kaji" ta fashe dawani irin kuka tana kallonshi, ahankali Marwan yakarasa shigowa dakin batare daya kalli koda fuskan Abba ba su Abdallah biye dashi ya samu daya daga cikin kujerun dakin ya zauna su Abdallah a gefenshi yana kallon yanda Nadeera ke kuka abin nataba shi, da muryanta datai rauni sosai takira sunanshi. "Ya Muhsin, Ya Muhsin, Mummy, Mummy dan Allah kicemai yatashi" ta kalli Mum dake kuka itama, sake kallon Ya Muhsin din tayi tana wani irin kuka kafin ahankali tana girgiza mai kai tace "Ya Muhsin ai baka mutuba ko, suna cewa kamutu please katashi dan Allah" tai maganana cikin wani irin tone din kuka hawayen datakeyi yana diga akan fuskarshi, ta daura hannayenta duka biyu akan fuskarta tarufe fuskarta tana wani irin kuka kaman zata sume hawaye nabin hannayenta, sosai Marwan ya kafeta da ido kafin ahankali yasauke idanunshi akan Muhsin data budema fuska, hujin hancinshi ya kafe da ido ko kyaftawa babu kafin ahankali ya mike tsaye ya tako zuwa wajen duk aka bishi da kallo ya tsugunna agaban Muhsin ahankali ya kara yatsarshi daya a saitin hancinshi, tsabagen kukan datakeyi bama tasan da mutum awajen ba, ahankali yasa hannu ya yaye bargo yacire gabaki daya ya ijiye agefe, gabaki daya aka dago kai aka bishi da kallo, dago Ya Muhsin da jikinshi yay sanyi sosai yayi ya jinginashi a kirjinshi da sauri Abba yace "kai wanan balaraben lafiyan ka? Bakaga wanka za'amai yanzu ba kawani dagashi haka" ko kallon Abba baiyiba ya daga kai ya kalli Ahmad dayake kyautata zaton kanin Muhsin din dan yaga kaman, Ahmad dinma kallonshi yake da jajayen idanunshi cikeda mamaki ahankali yace "ban zamzam water, I can feel his pulse" da sauri Mum da Bello da Abba duk suka dawo wajen suna zare ido suna kallonshi, wani irin nishi Abba yayi yace "Ahmad je dakina akwai ruwan zam zam dayawa ka kwaso duka ma kakawo" dawani irin gudu Ahmad yafita daga dakin yaje dakin ya kwaso ruwan zamzam da gudu ya dauko wuka a kitchen mutane sai kallonshi suke yadawo ya bude yamika ma Marwan ahankali yay addu'a ciki ya kafamai abaki yadan shiga bakinshi sanan yamika ma Mum ta karba yace "he's alive, I think doguwar suma yayi dayasa heart dinshi yadena aiki, he need breeze" da sauri suka mammasa baya, da sauri Nadeera tacire hanunta daga fuska tawani irin rarrafo tazo gaban Ya Marwan din dake rike da Muhsin ta dafa cinyar Ya Muhsin arude takira sunanshi cikin kuka tace "Ya Muhsin, Ya Muhsin" ahankali bayan idanunshi sukai wani irin rawa batare daya budesu ba wani irin kabbara akai adakin Allahu Akbarrr!!! Wani irin fadawa jikin Ya Muhsin din tayi tafashe da kuka sosai tana kiran sunanshi. "Ya Muhsin Open your eyes kaji, dan Allah kabude idanunka ganinan nadawo, gasu Mummy na" sosai Marwan ke wani irin kallonta ahankali Muhsin yakarasa bude idonshi duka ahankali yana kallon yan dakin dai dai, Mum dinshi yafara ganin da fuskarta gabaki daya tai jajir, gefen bakinta afashe tana kuka tana kallonshi, kafin ya kalli Ahmad da shima idanunshi sunyi ja, sai abokin Ahmad Bello dake gefenshi hanunshi rike da farin yadi da turare, sai Abba dayake atsaye shima yay zuru zuru yana kallonshi kaman ya sami tv, saikuma wasu mutane biyu dake kan kujera masu kama da larabawa suma suna kallonshi, saikuma wani mutumi wanda yake limamin anguwan su yasa hand glove a hanunshi ya tattare hanun riga yana kallonshi shima murmushi kan fuskarshi, sai kuma wani karan kuka da yakeji da kuma alamun mutum dayaji akan jikinshi, ahankali yana dan layi ya dago daga jikin Marwan dayake kai ahankali yana daga hanunshi da kyar yana dafa kanshi, da sauri Ahmad ya rikeshi muryanshi na rawa sosai yace "Ya Muhsin, My brother" da sauri Bello ya ruga da gudu yafita daga dakin yana ihu "doguwar suma ce, jama'a doguwar suma ce, da ranshi, kafin ma aamai wanka yatashi, doguwar suma ce wlh" sosai ake binshi da kallo mutane nayin hanyar shashinsu ana lekasu, ahankali ta dago da rinanun idanunta ta kalli Ya Muhsin dake numfashi sama sama ahankali cikin muryan kuka tace "Ya Muhsin" fadawa tayi jikinshi tawani irin kankameshi tana kuka sosai sosai kaman zata shide, ahankali Marwan yatashi yakoma inda yake kusa da kaninshi ya dukar da kanshi kasa yanadan bubbuga kafa daya akasa, tsaki Abba daya cika fam yayi ya kalli Nadeera data rungume Ya Muhsin daketa tapping bayanta yace "ke Princess sakeshi, cikashi nace" ya kalli su limam yace "Imam nagode sosai, sai nazo har gida yima godiya, zamu maidashi asibiti yanzu ne" ya mikama Imam hannu yana kallon Bello yace "Bello zo tatttara makaran kutahi dashi" gyadamai kai Bello yayi ya shigo yadau komi yafita imam nagaba, Abba ya kalli su Marwan yace "larabawa naga ku kuka dawomin da princess ko aiko nagode sosai, a ina kuka ganta? Ya akayi kuka rabata da wanan dan iskan terrorist din? Anyways nagode nagode yanzu Princess dina tadawo gida, Dana kuma yafarfado komi ya daidai ta, wlh am so happy my princess is back" yay maganan yana kallon Nadeera dahar lokacin kuka take ajikin Ya Muhsin amma kasa kasa, Muhsin kuma ya lumshe ido natsuwa na shigan shi ahankali abubuwan dakemai ciwo ajiki yanaji suna denawa, zuciyarshi datamai nauyi sosai da zafi da yaji ya dena, cikin fushi Abba ya tsaya akansu yace "wai bazaki sakeshi ba Princess?" dan murmushi Muhsin yayi yadago Nadeera, ahankali ta taso daga jikinshi tana kallonshi ahankali ta koma gefenshi tai lamo ta daura kanta a hanunshi ta rike hanunshi gam tana share kwalla idonta, wani irin buga kafa Marwan ya shiga yi da sauri da sauri yawani irin dunkule hanunshi yanadan fuzar da iska Omari daya gama lura dashi ne ya daura hanunshi akan cinyarshi yay patting batare dayay magana ba, ahankali Mum da tuntuni Muhsin take kallo ganin Abba zai fara hali ga danta ya farfado yasa ta kalli Nadeera tace "Princess tashi kutafi" "ta tafi? Ta tafi ina Hajara?" Abba yafada cikin ihu, saikuma yay tsaki yace "nasamu Princess ta dawo wayan nan yan arzikin irin albarka masu kama da larabawa da banmasan a ina suka ganta ba, sun dawo min da ita shine zakice ta tashi ta tafi ta tafi ina? Eh, nace ta tafi ina yar bakin ciki?" da sauri Ahmad yatashi ya kalli Abba dawani irin jan ido yace "Alhaji Naseer please don't start with this your trash, kamana shiru anan inbadai so kake ka kara kai danka lahira ba, kamana shiru and respect your self" wani irin matsiyacin kallo Abba yama Ahmad yace "Ahmadu ni agidana, gidan dana gina da kudina ne kake cewa namaka shiru? To kaci gidanku, dan uwatata anki ayi shirun, anyways ina cikin tsananin farin ciki banison bacin rai, am so happy my baby girl is back" yay maganan yana kallon Nadeera da ta rirrike hanun Ya Muhsin daya lumshe ido yanajin tsanar mahaifinshi aranshi, karasowa wajen Abba yayi ya mikoma Nadeera hannu yace "zomu tafi Princess, yauwa yar albarka zomu tafi" make mai kafada tayi a tsorace tasake kankame Ya Muhsin wani irin tsoron Abba yake bata yanzu, tsugunnawa Abba yayi agabanta yana washe mata baki yace "haba my baby girl, my one and only princess, yarinyar Abban ta, yarinyar kirki, princess din babanta, zo kinji kidena tsorona, iyye kamota kamota, yar duma duma taaa, my chubby chubby gurl, sangandaliya gandaliya ta, haba princess din Abban ta, kinga ko namiki order Lamborghini tama kusa isowa Nigeria ta jirgin ruwa za'a kawo, Kinga yanzu yanda kika dawon nan kotun zamu shiga za'a raba auren ki da danta shegiyar nan saimuyi auren mu musha amarci ko princess mubar musu garin muje Spain honeymoon abunmu" wani irin kuka tafashe dashi da kyar ta juyo kai tadan kalli Abban tace "Abba na wai mena mane? Kataba ganin inda akai aure tsakanin uba da y'a, Mummy, Ya Ahmad, Ya Muhsin" ta kalli Ya Muhsin daya dan bude idanu kadan ya kalleta, girgiza kai tayi tana goge idanunta da bayan hanunta tace "Abba natamin abinda yaga dama kunki mai magana ko, bakaji meyake cewa ba uhm? Tayaya zan auri babana an taba hakane? Is Abba okay? Kaman baida lafiya mu kaishi asibiti please Mummy na" ta karashe maganan tana kallon Mum da idanunta sunyi jajir, cikin tsananin fushi Abba ya nuna kanshi yace "ke dan uwatata ni kike cema banda lpy akaini asibiti? Kin dauka hauka nake kome iye? To bari kiji nafada miki lafiyata kalau, bani na haifeki ba Princess" da sauri Nadeera ta dago kai ta kalleshi, yace "eh bani na haifeki ba, Mummy dakike gani nan ba ita ta haifeki ba, Muh..." da sauri Ahmad yawani irin kirashi yace "Naseeru!" dakuwa Abba yamai yace "uwataru ne ba Naseeru ba, shegen yaro mai kama da sangami" ya kalli Nadeera da idanunta ke kyam akanshi yace "Muhsin dakike gani ba wanki bane, Ahmad ma haka, a gidan marayu muka dauko ki a eygpt tun kina yar wata uku muka dinga rainanki, da kudina namiki suna na rada miki Nadeera, na kaiki asibiti, na raineki nai kewonki har kikai girma haka, kikai kyau, bakutu dake, shine kuma zan barma wani ke ya more aikina?" wani irin kallon Abba take kirjinta nawani irin bugawa, ahankali ta saki hanun Ya Muhsin ta juya ta kalli Mum da ke kallonta zatai magana Mum ta rigata tace "yes princess hakane we are not your biological parents, adopting dinki mukayi daga motherless home, and Abdallah da Omari" tamata pointing su Abdallah dake zaune kusa da Marwan da kanshi ke kasa tace "are your biological siblings, sanan Marwan your husband is your cousin, munso mufada miki mijinki yace ki warke tukunna, all I know shine u will always be my daughter, my baby girl my princess okay, tashi kibi mijinki kutafi" wani irin gangarangan maganan yamata akai gabaki daya zuciyarta yakasa containing d shocking revelation she just heard, na Abba bata yarda ba amma na Mum kam ta yarda, maganan Abba ne yadawo da ita daidai yawani irin tsalle ya tsaya agaban su Abdallah yana kallon Mum yana cewa "waye Marwan din cikin su, au dama kune? Ina masks din dakuke sawan? Har gidana kuka shigo sabida kun isa, Hajara nunamin ina Marwan din wlh saina zubar mai da hakori yanda ya zubar da nawa, saina mai lilis na rantse and saiya saki princess kafin yabar gidan nan nahada shi da hukuma" yay maganan yana wani irin tattare hanun riga sama, wani irin smirking Mum tayi Muhsin yabude idanunshi tass yana kallon mahaifin nashi, Nadeera ma kallon Abba take daya gama tattare hanun riga yawani irin wage kafa yana nuna musu power yana kallon su ukun yana huci, wani irin fashewa da dariya Ahmad yayi, dariyan da rabonshi da yinta tun jiya yace "dan girman Allah koma waye Marwan cikin ku dan ya rasulullahi kuma wanan tsohon shegen duka, wlh kaji kunya Naseeru" juyowa Abba yayi ya kalleshi ya nuna shi da yatsa yace "banga laifinka ba Ahmadu, dama chan tsinanne ne kai, tsinuwar kesaka yin haka mai kama da uwatata" ya kalli su Abdallah yace "waye Marwan cikin ku nace, wlh kodai yatashi mubama hammata iska kokuma zanyi rushing dukan ku uku, and saikun sakin mini y'ata yau" yawani irin gyara tsayuwa yana gyara kafa yana shirin yin gusha gusha kaman irin dan Chinese dinan yay wani irin ihu yace "dan uwatata nace Marwan yafito muyi fito nafito dan wlh saina rama dukana dakuma asiri dayamin yasa nabashi auren princess  bana hayyacina, dan uwatata da ubatata Marwan ka mike tsaye kazo mubama hammata iska" ya juyo ya kalli Nadeera dake wani irin kallonshi yace "don't worry princess I can take them down, ina mugun sonki princess da I can do anything for you, I love you so much my baby girl, don't worry kinji" yajuyo yana wani irin gyara tsayuwa yana kallon su yace "Marwan ka mike mu fafata nabaka kashi wlh, sai kasan ka tabani, uban wayace ka auremin y'a? Wlh saina zubar ma da hakora, ka mike kona hadaku ukun na rushing dinku".



*masu posting novel waje, kuda Allah*

*karki karanta in baki biyaba*

*in kinason littafin nan Zaki tura 300 3107021073 first bank aisha Muhammad, saikimin magana a watsapp 07012181461*





*BOYAYYEN MUTUN*


Wani irin bubbuga kafa Marwan yafara akasa kirjinshi na tafarfasa, yanamai suya kaman an hura wuta aciki, cikin fushi Abba yace "au bazaka kuyi magana ba ko, nace Marwan yamike tsaye mu bama hammata iska" cikin fushi Mum da batai niyyan magana ba tace "Alhaji!" afusace Abba yawani irin juyo ya kalleta yana nunata da hannu, yace "karki sake ki kira sunana makirar mata, annamimiya, wato kinyi iyakan bakin kokarin ki ki rabani da Princess kicire sonta a raina, amma kikaga sonta kainuwa ne araina dashin Allah, kikaga son princess zanen dutse ne araina, shine zaki sirfafo wanan karyan ki narka, kika bullo ta wanan hanyan kicemin wayanan yan daban yayyin princess dina ne? Yan uwanta ne bla bla bla, to sannu makira, kinji ko nace sannu makirar, mai bakin hali me princess ta tsare miki dakike kishi da ita? To bari kiji Allah ubangiji daya dauramin son Princess araina shi kadai ne zai ciremin shi daga raina, kuma wlh yau koma uban waye Marwan cikin su saiya sakin mini y'a, saiya saki baby girl dita, bazan kiwanci yarinya kimanin shekara ashirin da biyu babu wata uku ba, tai lumu lumu haka da ita, yarinya yar duddurma pakutu kaman kataba jini yafito wani yazo ya auremin ba, ai abunda bazata sabu bane wai taba nonon sirika, ya mori kiwona, kiwon danayi? Ina! " wani irin tashi Omari yayi cikin fushi ya kalli Abdallah yace "Abdallah get the check book from d car" ya kalli Abba dayawani gyara tsayuwa yana tale kafa yace "name your price Malam nawa ka kashe arainon kanwata? 100 million? 200 million? 500 million? How much just name it?" wani irin tashi Marwan da idanunshi sunyi jajir, jijiyoyin kanshi sunfito yayi ya kalli Abba yace "zan baka 50billion naira for rainonta, inma yafi haka name your price zan biyaka instantly" cikin fushi Abdallah ma yamike yarike hanun Ya Marwan dan yaga yanda hanunshi ke rawa and inhar yarike Abba zai iya kasheshi cikin fushi yace "Ya Marwan please mutafi, wlh baza'aba tsohon nan kosisi ba" wani irin ihu Abba yayi yawani irin kaima Marwan naushi a kirji amma ko gezau, yace "dama kaine Marwan? Dama kaine matsiyacin dibabbe wanda aka haifeshi babu cibiya shaidani, zo dan uwatata mubama hammata iska" wani irin jumping Ahmad yayi daga kan kujera yay wani irin ihu. "tirrrrrrr, yauwa Marwan dan Allah give him d beating of his life, karkai sparing tsohon nan, go Marwan" wani irin tunzura Abba maganan Ahmad yayi yay wani irin tsalle yadane jikin Marwan da zuciyarshi kewani irin zafi tsabagen fushi kanshi har wani irin rawa rawa yake, Abba yawani irin gannamai cizo a kirji yana nushin shi a ko'ina kafin ya dira kasa kuma yana nishi, fashewa da kuka sosai Nadeera tayi ta kalli Ya Muhsin da idanunshi kekan Abba da a yanzu jiya ke kaman yatashi ya kasheshi dan bakin ciki da tsanan halinshi, cikin kuka taja hanun Ya Muhsin tace "Ya Muhsin Abba yana dukanshi" ahankali Ya Muhsin ya kalleta yama kasa magana baida karfi ko kadan, da rarrafe taje wajen Mum tarike hanun Mum tace "Mum say something, Abba is beating him" kallon kwayar idonta Mum tayi tai shiru danhar cikin ranta sotake su uku suma Abba shegen duka dako tashi bazai iyayi ba, karan saukan Mari yasa da sauri suka daga kai, Abba ne ya kwashe Marwan dawani irin shegiyan mari, kawad dakai gefe Marwan yayi jikinshi nawani irin rawa ahankali yafara wani irin dunkule hannu da sauri Omari ya rike hanun koba komi darajan yayan shi da suma basa murna dahalin baban nasu, da kuma Mum dake son Nadeera tsakani ga Allah bai kamata ya daki Abba agabansu ba, wani irin shako kwalanshi Abba yayi cikin fushi yana jijjiga shi yana nishi yace "nace ka sakin min Y'ata, ka saketa, fight me now, tsoro na kakeji, fight me back Marwan, look me in d eyes, ka kasa kallona, ka kalleni muhada ido and fight me back like a Man, mu dambata, princess tasan wayafi chanchanta da ita, ka sakenmin yarinya ta inkana neman zaman lafiya" yakara marinshi tawani side din, da sauri Nadeera ta saki hannun Mum tazo wajen da gudu tana kuka, juyowa Abba yayi ya kalleta ya washe mata baki yana nishi kaman wanda yaje yaki yace "matsa baya my princess karna sameki garin dukanshi, kije ki zauna basai kin shigan min ba, I can take them down wlh, bakiga yanda natsuwa yasoma shigan shi ba, stop crying my baby girl, bazai iya dukan Abban kiba, he's to small for me, don't be scared okay" wani irin gyara tsayuwa yayi yana ware kafa ya daddage ya hambari Marwan akafa saida kafan Abba yay kara yay baya kaman zai fadi yay kara tareda yin baya da sauri ya kalli fuskan Nadeera dake kuka sosai ya daddage ya tsaya yana nishi sosai yace "am fine, am fine princess, stop crying, zan bashi kashine yau" yakara komawa yanadan dingishi dan kafan dayay hambari dashi tamai tsami, chakumo wuyan Marwan din da idanunshi ke kasa har lokacin yawani irin yi ya jijjiga shi yace "nace ka sakenmin my princess, ka saketa nace, bata saki" ya kaimai mari, fashewa da kuka Nadeera tayi tazo wajen da gudu tana kuka sosai tana wani irin yarfe hannu, tasa hannu ta janye hanun Abba daga kwalan Ya Marwan da idanunshi ke kasa har lokacin tace "stop beating him Abba, Abba mesa kake haka, ni I don't like you, bazan taba auren ka ba, koma abinda sukace gaskiya ne koma ba gaskiya bane u will always be my Abba, and ni babu aure tsakanina da Abba na, kaine wanda nasani amatsayin uba and u will always be dat, Abba please stop all dis, wlh bazan taba auren kaba, koka raba auren mu bazan taba auren kaba, tayaya ma zan auri babana? I don't like you Abba, I don't like you, I don't like yo... " wani irin wawan Mari Abba ya dauketa dashi yana huci, da sauri Marwan yadago jajayen idanunshi ya kalli Abban dawani irin idanu masu firgita mutum, da sauri Ya Muhsin da baida karfi ko daya yaji wani irin karfi yazomai ya mike tsaye yana dan dingishi yazo wajen ya tsaya a gefen Nadeera Marwan na dayan gefenta suna ma Abba wani irin kallon, wani kallo Abba yabisu dashi kirjinshi namai zafi kaman zai tarwatse kafin ya maida idanunshi kan Nadeera data fashe da kuka hanunta akan inda yamara ya nunata da yatsa yana dafa kirjinshi sabida yanda maganganun ta  yamai wani irin shegen ciwo yace "P...Pr..Princess ni kika gayama magana haka? Ni Abban ki? Ni kike cema baki sona? Princess ni? Wat is my fault in loving you? Kinsan tun yaushe nake sonki? Princess ni" hawaye ya zubo daga idanunshi tsabagen yanda abin kemai ciwo, da sauri Nadeera ta ware ido gabanta na faduwa ganin Abba na kuka akanta, ahankali tace "Abbaa" hannu Abba yadaga mata yana girgiza mata yace "karki ce min komi, baniso naji komi, baniso naji me zakice, princess I fought the whole World for you, I stood by you through thick and thin, am always there to keep you company lokacin da maman ki ke abandoning naki tayi tafiyar ta kasashe, Princess I adopting you wen u were 3months old, u were this small" yanuna dan karamin yatsanshi yana share hawayen dayake yi, yace "I took you to the hospital aka miki check up, nakawo ki gidana nahadaki da family na, namiki suna, every sort of baby toy dat u could think of aduniyan nan nasai miki shi dakudina  dakina yarinya, nasaki a one of the best schools da Nigeria keji dashi, I clothed you, hired one of the best nani, na kaiki Montessori kika fara tun daga creche har zuwa primary school, where turawa oyinbo ke koyar dake, kikai girma you told me bakison BSc Nursing normal school of nursing kikeso I took you there, d best damuke dashi agarin nan, St. Edward school of nursing and midwifery, nasai miki laptop, nai fentin dakin ki to your dream color baby pink, Princess I've always given you wat you wanted kafin na tai coughing dinshi out, I've always been there for you my baby girl, I know nai couple of mistakes but am human Ain't I?" yasake goge kwalla yana jan majina yace "and human make mistake, I wanted to wait for you kigama school of nursing dinki nafada miki everything sai muyi auren mu mutafi spain, but rashin Mum dinki shiya kaini namiki nai pushing dina har nai abinda nayi but it was never my intention" yafashe da kuka sosai yana goge idanunshi da hanun rigan shaddan jikinshi, yace "takan ki an zubarmin da hakora, wanan mutumin hit me badly, he injured me, he kidnapped you from me ya auremin ki, walls din stomach dina as am talking to you right now is very very weak princess, but dudda haka bantaba giving up ba on u, I've suffered alot because of you amma ko kadan sonki bai ragu a..a..rai..na..ba" yafashe da kuka sosai da sauri Nadeera data fashe da kuka dan maganganun Abba sun mugun tabata ta matsa zata kama hanunshi cikin wani irin kuka da tausayi Marwan yawani irin fizgota yace "let's go" yajata dawani irin force yay hanyar fita daga dakin da ita, wani irin ihu Abba yayi cikin kuka yarike Marwan gamgam yana kuka yana kallon Nadeera dake kuka sosai tana kallon shi ya mika mata hannu yana kuka harda majina yace "Princess don't leave me, don't leave me dan Allah, zan wulakanta, zan tozarta, My Princess karki bari yaraba ki da Abban ki, wayyo Allah princess kinaso Abban ki yamutu?" wani irin runtse ido Marwan yayi dan Abba yafara kaishi karshe zai kasheshi faa, ihu Ahmad yayi ya rike hanun Ya Muhsin da hawaye ya gangaro mai yace "na rantse da Allah Abba ya haukace, ko kaffara bazan yiba, kalli Abba fa yanda ya makalkale Marwan kaman dan biri alalo alalo, wlh Abba deserve to be examine and admitted in the asylum kai! The old Man head don loose noti fa" Nadeera kuka Abba kuka ya makalkale Marwan gam gam, ahankali Marwan yamika ma Omari Nadeera da hannu yace "take her away" wani irin ihu Abba yayi yay wani irin jumping ya rungume Nadeera tsam tsam yace "Princess karki bari arabani dake I will just die, I will die wlh, Princess dan kaunar dakike ma Manzo sallalahu alaihi wa sallama karki bari arabani dake, Nadeera! My baby girl, I need you, my princess, karki bari arabani dake" wani irin fizgo Abba Marwan yayi yawani irin bankare shi mercilessly kaman roba kafin yawani irin murde wutsiyar hanun Abba a zuciye jijiyoyin kanshi kaman zasu bullo tsabagen fushi jikake kakar kakar kasssas ya balle ma Abba wutsiyar hanunshi duka biyun Abba yay wani irin ihun azaba, wani irin ture Abba yayi yafada a tsakiyar dakin ya nuna shi da yatsa yace "never in your come close to my wife or touch my wife mugaffal" yawani irin ja hanun Nadeera dake kuka kaman zata mutu tana kallon yanda Abba ke kallon hanunshi da tana iya ganin yanda fatane kawai yarage tsakanin wutsiyar hanunshi da tsintsiyar hanun dan Marwan yakarya kashin tass, Abba nawani irin kuka yana kallon hanun yafita da ita daga gidan su Omari biye dashi yawani irin jefata cikin mota ya karbi key a hanun Omari suka shiga yawani irin ja motan da mugun gudu.




Ahankali Mum ta mike tsaye ta tsallake Abban tafice abinta da sauri Abba yakirata. "Hajara, Hajara bazaki taimakamin ki kaini asibiti a dauremin hannu ba" ko kallonshi Mum batayi ba, Muhsin ma yajuya yafice, Abba yafashe da kuka sosai gwanin ban tausayi, Ahmad yazo gabanshi ya tsugunna ya matso da fuskarshi kusa dana Abba yawani irin fito da harshe ya nunama Abba yamai gwalo kafin yace "Allah yaaaa kaaaraaaa" cikin kuka Abba yace "ja'iri mai kama da uwatata sai kaga sakayya" gwalo Ahmad yakara mai ya murguda mai duwaiwai yace "gobema ka sake taba matar wani" yamai bye bye yawuce yafice. Cikin wani irin kuka Abba yace "Ahmadu ni? Ni ubanka kakema haka? Wat is my crime for loving princesses? Menene laifina na son y'ar da na Haifa?" yafashe dawani irin kuka.




 __Jama'a soyayya wata irin abace da bata iya kama mutum ba, only wayanda sukai soyayya sukasan kan so, sune wayanda zasu iya relating da wat Abba is going through right now. Couple with the fact that Abba tsoho ne shin kun taba ganin yanda tsoho yake behaving idan yanason yar yarinya?._ 


 _Zanso inji veiw dinku kan situation din Abba, Abba deserve Nadeera yes or no??? Ko wanne ka zaba back up your reasons please, I will be reading your comments.__


*karki karanta in baki biyaba, kisani idan kin karanta ina binki bashi*


*Zaki iya samin access to karanta labarin nan akan kudi naira Dari 300 kacal*


*3107021073 first bank aisha Muhammad*

*07012181461 watsapp min tanan for any enquiry*



*BOYAYYEN MUTUN*



Da kyar Abba ya mike tsaye yana dan dingishi yana nishin azaba sosai dan wani irin tafarfasa kwanyarshi takemai yana wani irin kallon hanun nashi yace "wayyo Allah na shiga uku ya kashe ni, Princess please ki dawo gareni" da kyar ya iya yafita daga dakin yana kwalama Adamu driver kira awahale. "Adamu, Adamu, wayyo Allah na Adamu zoka kaini asibiti hakika yau bakar rana ce agareni" arude Adamu yafito daga dakinsu yana salati ganin yanda hanun Abba yayi kafin yay magana ma Abba yace "kaini asibiti kai, kaini asibiti kafin narasa hannuna" jan kafadar Abba yayi yabude mota ya sakashi ya shiga gaba da gudu ya rufe yaja da sauri suka fita daga gidan, private asibitin daya bari dazu ya koma yana zuwa suka karbeshi da gudu.



Direct bedroom dinta Mum ta shiga tana share kwalla tabude wardrobe taciro manyan manyan akwatinan ta tana kwaso kayanta tana hadawa ciki tana hawaye sosai, wani irin bakin ciki takeji sama dana kullun, ahankali Muhsin yatura kofan dakin ya shigo Ahmad biye dashi duk suka tsaya suna kallon yanda Mum ke kuka tana hada kaya inka ganta saika tausaya mata kaman wacce take fama da wata cuta, ahankali Muhsin yataka yakaraso gaban wardrobe inda take yasa hannu ya karbi kayan dake hanunta ya ijiye akan gado kafin yabata wani irin hug yana bubbuga bayanta, fashewa tai da wani irin kuka da tuntuni takeso tayi irinshi takasa, sosai take kukan tana shesheka tace "am sorry Muhsin, am sorry, Muhsin kaya kuri okay" ahankali Ahmad ya shigo shima ya rungumeta tabaya suka sata atsakiya suka rungumeta tsamtsam, sosai take kuka tana rokon su gafara, tace "am sorry, kuyafemin, kuyafemin, komi daya faru ayau laifina ne, nice silan komi, ninaja komi, Abban ku batun yau yake nunamin bayason tafiye tafiye naba, nazauna a Nigeria nai business bazai hananiba amma bayison tafiye tafiye, nai kunen uwar shegu, nakiji, gani nake tunda ya yarda tun kafin muyi aure da business dina baida right akaina, baida right yacemin ga yanda zanyi game zanyi, gashinan yau naga illan hakan, na tarwatsa family na dakaina, nabata komi, yakuma sakeni, am sorry Muhsin and Ahmad kuyafemin dan Allah, is all my fault, am the root to all that's happening, kunsha kirana bana dauka, baban ku ma haka ya kira ya kira bazan sami time din dauka ba, princess ma haka, wlh duk laifina ne, ninaja komi, kuyafemin dan Allah" tahade hannayenta biyu tana wani irin kuka mai taba rai, ahankali Muhsin ya saketa ya sanya hannu ya saukar da hanunta kasa yasa hannu ya goge mata fuskan da hawaye yagama wankewa yace "is okay Mum, stop crying, sit" ya zaunar da ita abakin gado ahankali ya kalli Ahmad dake tsaye yana kallon Mum cikin tausayawa  yace "jeka mana parking kayanmu Ahmad, lemme park Mum's own" gyadamai kai Ahmad yayi yajuya yafita daga dakin shikuma yacigaba da kwashe na Mum kayan yana zubawa a box, daurewa kawai yake daga Mum har Ahmad need him, so he has to be strong for them,

Nadeera is not his and yay accepting dis faith, yariga yaga yanda guy din yake sonta, so koma wanene shi he don't care, Alhamdulillah tunda tasamu wanda ke sonta haka, Allah ubangiji yacire min sonta araina yabani wata tagari and make me strong enough nasamu na kula da mahaifiyata da kanina, tass yahada ma Mum kayanta ya zage jakan yana dagasu tsaye yaja ya fitar dasu waje ya ijiye gaban motan shi sanan yadawo ciki yafito da Mum dake tafiya ahankali yabude bayan mota yasata yarufe daidai lokacin Ahmad yafito daga shashin su yana gunguro akwatinan su, a boot duka yahada yasa sanan yabama Ahmad key dan bazai iya driving ba ya shiga baya ya zauna kusa da Mum dahar lokacin ke kuka yana sharemata hawaye suka fita daga gidan, saida suka tsaya a hanya sukai magrib da isha'i kafin suje wani babban hotel suyi lodging, yabiya musu kudin komi suka kai Mum dakinta suka zauna a wurin dan suyi keeping dinta company sai wuraren 12 sanan suka fito suka tafi nasu dakin dan bacci dan gobe da safe sukeso subar garin.



**

Dawani irin gudu Marwan ke tuki har kaman mahaukaci har saida ta kankame kanta cikin tsananin tsoro tana kuka sosai, tsayawa dataji anyi yasa tadago kai ahankali tasa hannu tana share kwalla dake zubo mata daga ido, wani irin kashe motan yayi yabude kofa yafita batare daya kallesu ba, fashewa tayi da kuka sosai tana goge kwallan da bayan hijabi, ahankali Omari da Abdallah suka bude kofa suka fito zagayo wa ta bangaren ta Abdallah yayi yabude side dinta ahankali ya mika mata hannu cike da tausayin ta dan yanda take kuka na mugun tabashi yace "come" gyadamai kai tayi cikin kuka kafin ta mikamai hanunta dake rawa sosai ya rike, da taimakon shi tafito daga motar dan kafafunta sun mata wani irin sanyi sosai, rufe kofan Abdallah yayi yana rike da ita Omari a gefenta sukai shashin nasu suka bude kofa babu kowa a falo sukai hanyar stairs tirjewa tayi Abdallah yajuyo ya kalleta yace "menene?" girgiza mai kai tayi cikin kuka sosai tace "am afraid of him, zai dakeni" takarasa fizge hanunta ta koma ahankali ta zauna cikin daya daga cikin kujerun falon tana goge kwallan dasuka kasa dena zuba da bakin hijabin ta, ahankali yake saukowa daga stairs fuskarshi da danshi ruwa alamun alwala yayo yana tattare hanun riganshi yana tafiya ko daya daga cikin su bai kalla ba yawuce yabude kofa yafita daga falon yay masallaci.


Omari ne yadawo inda take yace "let's go, bazai miki komiba, kinga yama tafi mosque" tashi tayi ahankali tabi bayansu tana waigen kofan suka kaita dakin ta zauna abakin gado ahankali, Abdallah ya kalleta yace "are you hungry? Meza kici" ahankali tace "I want yogurt zansha maganina" "alright yanzu zan kawo miki da abinci but stop crying okay" hannu tasa tana goge kwalla, ahankali Omari ya zauna kusa da ita yakama hanunta yarike batare dayace mata komiba yana kallon fuskarta, he just wanna hug his little sis, ya lallasheta, he want to shower her with love, ahankali yace "Rahma, my little sister" ahankali ta dago kai ta kalleshi hawaye sun cika idanunta shima haka hawaye suka cika idanunshi gam, ahankali yana kara matse hanunta yace "baki yarda, we are your brothers ba ko? ranan da Momma ta haifeki aranan ta rasu, we've went through hell in this life but munyi enduring sabida ke muke nema, don't worry bit by bit I will tell you everything, I will show you our file and your file kigani, but for now kidena kuka okay, we will always protect you, we really need you in our lives, I love you so much Rahma" wani irin fadawa jikinshi tayi tafashe da kuka sosai hakanan all maganganun dayake mata tana feeling dinsu har cikin ranta, and tunba yauba barin ma Abdallah dataji she feels so connected to the guy tun ranan dasuka fara haduwa a super market saisa ma bata manta da fuskan shi ba, dan idan normal person ne da tuni ta manta dashi, bude kofan Abdallah yayi ya shigo dauke da tray dake dauke da abinci chicken rice dakuma farm fresh yogurt da cup da spoon, ganin yanda ta rungume Omari tana kuka yana bubbuga bayanta shima hawaye na zuba daga idanunshi yasa yaji kukan shima yazo mai, da kyar ya ijiye tray a gefe ya  zauna agefen su yanadan murmushi, ahankali Omari ya saketa ta juyo ta kalli Abdallah daya kafeta da idanu dasuka chanza kala, murmushi tayi hawaye na bulbulowa daga ido kafin tawani irin bashi emotional hug tace "Ya Abdallah" kankameshi tayi shima haka yana kuka yace "My shagwababbiya Sister" makemai kafada tayi tace "uhm uhm" cirota yayi daga jikinshi yanaji kaman ya cinye ta yamata kiss a forehead yakara rungumeta very tight da kyar ya iya sakinta shida Omari suka sata a tsakiya hakanan taji tamanta da duk wani bakin cikinta, wani irin farin ciki da batasan daga ina yakeba taji yawani irin lallubeta, duk sukai shiru sun tasata agaba sunata kallonta, Omari ne yay breaking silence din yace "zokici abincin ki, muje muyi salla Abdallah" kaman zaiyi kuka Abdallah yatashi suka fita daga dakin yana mata bye itama haka tanata kallon su kafin taja tray din chicken rice dayakawo mata da yogurt da spoon, hada maganin da Mum takawo mata tunda dama safe da dare ne tasha da kyar sanan taci abincin da sauri sabida yanda yabata mata baki taci kusan rabin abincin sanan taji ya isheta tasha tsimin da acewanta shiyafi dadi tasha sosai sanan ta maida tray kasa ta jingina da gado tareda lumshe ido tai shiru tana tunanin komi da kowa na rayuwata, barin ma Abba da agabanta Marwan ya ballamai hannu, wasu hawaye masu zafi ta share. Takusan bata one hour ahaka sanan ta tashi da kyar ta shiga bayi tayo wanka da brush ta shirya ta saka wani cotton rigan bacci white iya guwiwa tafito ta zauna akan gado tai tagumi tana kallon kofa ita kanta batasan metake jira ba takai kusan 30min tana kallon kofan kafin bacci yay nasaran awon gaba da ita.


**

Abba kam hanunshi a machine din hoto aka fara sawa kafin aciro amai dauri, bakaramin wuya yasha ba, ihu babu kalan wanda baiyiba, kai karaya da zafi, take wani mugun zazzabi ya turke shi akai admitting dinshi aka samai ruwa, da kyar bacci yay awon gaba dashi yana kiran sunan Princess ahankali ahankali yana nishi kaman zai mutu yay baccin. 



**

5:30 na safe tama su Mum da Muhsin da Ahmad a airport, basu wani bata lokaci ba suka biya wani extra kudi akan kudin tickets din flight dinsu dasukai missing na jiya aka basu New tickets, karfe bakwai jirgin su ya daga sukai bye bye da Nigeria.



***

Knocking mata kofa da akayi yasa tabude ido ahankali taga rana tayi gari yay haske sosai, ga kanta dataji yana mata wani irin ciwo, daga tachan waje Abdallah ya daga murya yace "hope kin tashi babysis? Good morning, oya stand up and get ready we are going to New house, yeeee excited right?" yay wani irin kara, murmushi tayi ahankali ta sauko daga kan gadon tana kallon dakin ganin ko alamunshi bata ganiba, tashi tayi ta shiga bayi tai brush tayo wanka tsaf tafito ta shirya cikin wani skinny Jean dayabi shape din jikinta sosai black, dawani yellow t-shirt daya kamata shima, wani black kimono ta dauko cikin kayan da Mum ta kawo mata ta daura akai ta yane kanta da gyalen kimonon kafin ta fesa turarenta da Mum ta kawo mata twilly, dudda babu makeup a fuskarta but tai wani irin inviting kyau ta zira flat shoe dinta tafito.




Kaman wata matsoraciya tabude kofan dakin tafito kirjinta na faduwa daidai lokacin shima ya bude kofan dakin Omari yafito yana sanye da white shirt daya kamashi da fadadden kirjinshi yafito sosai sai dogon Jean sai baki, yasaka wani black Prada sandal daya kara haska farin kafarshi yay kyau ciki, sai kamshi yake kallo daya yamata ya dauke kai yacigaba da tafiya abinshi yay kasa,  wani irin mummuna faduwa gabanta yayi takasa koda motsin kirki balle tai tafiya, Omari ne yafito daga dakin nasu yana gunguro wani babban hadadden akwati yana ganinta ya sakin mata murmushi, murmushi itama ta sakin mai tace "ina kwana" hanunta ya kama yarike yace "how was your night Kinga yanda kikai kyau kuwa, muje Ahmad zaizo ya dauko jakan ki" gyadamai kai kawai tayi tabishi suka sauka gabanta na faduwa har zuwa compound din, tsaye tahango shi dawani tsoho baban Kamal yana magana yana dan murmushi wurin motan Omari ya kaita ya bude baya ya sata kafin yabude boot yasaka jakan shi aciki yakoma cikin gida, yakai kusan 2min yana magana da baban kamal sanan ya juyo ya dawo motan yanadan Satan kallonta yanda kanta ke kasa tana wasa da yatsun ta, bude gaban motan yayi ya zauna a mazaunin driver, ahankali ta dago kai tadan saci kallonshi miyan bakinta nawani irin bushewa da kyar ta daddage kaman zatai kuka tace "good morning" ko alamun amsawa baiyiba balle tasaran zai amsa, sake mayarda da kanta kasa tayi daidai lokacin kuma Omari da Abdallah suka karaso wajen jakunkunan su da nata suka zuba a boot din suka rufe sanan suka bude motan Abdallah ya bude baya ya shiga yana daura mata file din adoption dinta a cinya na wurin Mum yana rufo kofa shikuma Omari ya shiga gaba ya rufo kofan. Kunna motan yayi suka fita daga gidan Abdallah yace "shagwabatu open it and see" gyadamai kai tayi duk jinta wani irin take takeji, tabude ahankali tafara karantawa na wurin, hoton ta natun tana jaririya tafara cin karo dashi dan Mum ta nuna mata hoton dama saikuma sunan ta data gani baby R, saikuma motherless home din da akai adopting dinta dagashi a Egypt, sanan saiga hoton su Mum da Abba da Muhsin ranan da akai adopting dinta, hawaye ta goge da sauri ashe da gaske ne! Dama ita ba yar su Mum bace, mikama Abdallah file din tayi yamiko mata dayan yace "ga namu" karba tayi tabude shima tabishi tana karantawa yara hudu Marwan, Omari Abdallah dakuma jaririya Rahma da hotunan su duka ke kai da date din ranan da suka zo, fashewa tayi da kuka tawani irin ture file din tafada jikin Abdallah, bubbuga mata baya yayi yace "is okay, komi yariga yawuce okay" gyadamai kai tayi tana hawaye ahaka suka karaso gidan wani anguwan ne babban gaske awani estate, saida security ma suka duba boot dinsu sanan aka bari suka shiga estate din, hadadden estate very quite kaman ba mutane ciki, agaban wani babban gida yadan tsaya yadau wani remote ya danna gate din yabudu suka shiga bakaramin haduwa gidan yayi ba, gidan bangare biyu ne manya manyan gaske kuma da dan tazara tsakanin su ga flowers a compound din sosai masu colors sunyi sharshar dasu, parking yayi Abdallah yabude yafita ya zagayo ta side dinta yabude mata tafito ahankali, boot yabude mata ya janyo baban jakanta yace "muje kinji na kaiki dakin ki shagwabatu" murguda mai baki tayi tana share idanunta tabishi suka fara tafiya kafin ahankali tadan waigo ta kalli gaban motan wajen mazaunin driver hada ido sukayi da sauri ta dauke kai tacigaba da bin Abdallah kafafunta na hardewa suka shiga shashin dayake nata, hadadden duplex ne gidan kaman gidan turai, anyi fenti off white saikuma cottons din blue kujerun ma haka gawani babban TV na bango sai kallon komi take dan gani take nan yamafi dayan gidan dajin kyau sau dari, sukai sama wani daki ya bude mata yaja jakanta cikin dakin da yay wani irin fitinannen kyau gawani makeken gado aciki, Abdallah ya juyo ya kalleta yace "sit and relax, incase you need anything akwai kitchen akasa, zamuje muyi takeaway sai muyi breakfast kinji" gyadamai kai tayi yace "idan nadawo zanzo na dauke ki muje shashin mu because dole zamu cike  time dinan da mukayi bamu tare, I will tell you about everything that happen to us" gyadamai kai tayi tana murmushi, murmushi ya mata yana mika mata wayarshi kirar iPhone daya ciro daga aljihu yace "gashi play with it kafin mudawo, banda kiran kowa, u know I trust you ko" gyadamai kai tayi tana kallon wayan, kumatun ta yaja yace "tell me okay jor" ahankali tace "okay" murmushi yamata yace "good gurl bye" bye ta mishi yajuya yafice daga dakin da dan gudu sanin Ya Marwan na jiran shi.


*karki karanta in baki biyaba, in kika karanta keda Allah*



*3107021073 first bank aisha Muhammad zaki turo 300 ta wanan account din saiki turo evidence through my watsapp number 07012181461*



*masu posting waje dama dibabbu ne ku, ahaka zaku kare*



Dakin ta kalla kafin ahankali ta taka zuwa wardrobe din bangon ta tsaya agabanshi tana kallon kanta a madubin dake jiki, ahankali tasa hannu ta bude wardrobe din kayane tagani sunfi kala dari ajare ga english wears ga abayas, ga takalaman ta a bangaren daya daban daban, sosai mamaki ya kamata ganin kaya himm, rufewa tayi takoma bakin gadon ta zauna tareda cire kimonon ta ta ijiye akan gadon ta kwanta tana duba wayan Ya Abdallah, gallery dinshi ta bude tana kallon hotunan su yawancin hotunan sune sun danneshi, ko sun zauna akan jikinshi kodai sunmai wani abu ko kuma sun rungume shi kokuma ya rungumesu, saikuma wanda yayi da mask da bindiga a hanunshi, saikuma wanda yana bacci sukamai ba riga a jikinshi ba karamin kyau yamata ba muscles din hanunshi sun wani irin yin manya sosai, ga packs din cikin shi yanda sukai wani irin layi kaman wanda bayacin abinci kafeshi tai da ido tana wani irin nishi ta kafe hanun nashi da ido dataga yakarya Abban ta agabanta dashi haka yakeda karfi? Karfi kaman na doki. Ahankali ta ijiye phone din ta tashi batare data zira slippers ba tabude kofa tafito daga dakin kaman wata barauniya tana kallon ko'ina dakuna uku ne asaman ta wuce stairs tana sauka kasa ta zauna a falon tana kallon TV da ayanzu taga a kunne dakin sai wani irin kamshi yake ga sanyin AC, tashi tayi ta wuce kitchen tana kallon haduwan kitchen din, freezer ta bude tana Kalle Kalle da kyar tagano farm fresh yogurt ko babbaresu daga kwalinsu ma ba'a yiba yaga kwalin tayi tadauko daya ta rufe fridge din tadau cup da spoon ta wuce sama jakanta ta sauke taciro magungunan da dambun namanta da dognut dinta ta zuba akan gado tafara hada maganin tasha da kyar sanan ta ijiye cup din tadau dambun naman dasu dognut din tafita daga dakin tawuce kitchen ta wanke cup din da spoon ta ijiye a inda ta dauka sanan tasaka dognut din a fridge tafito rike da dambun naman tana kallon tv kafin tazo ta zauna akan kujera tana kallon TVn dake aiki tanacin dambun namanta tana kallon film din da akeyi a tashar Telemundo, bude kofa akai ta dago kai da sauri sabida kamshin daya dibi hancinta tana kwalalo ido, hada ido sukayi dashi a firgice ta hadiye dambun naman dake bakinta ta mike tsaye tana numfashi fast fast kanta akasa tai hanyar stairs kafafunta na hardewa tahau kan stairs din, da sauri tadan juyo kaman wacce akace ta juyo suka sake hada ido, kallonta taga yanayi da gudu ta juya ta shiga dakinta ta zauna abakin gado tana sauke ajiyar zuciya.



Ahankali ya maida kofar ya rufe ya shigo dakin yabi dambun naman datake ci da kallo, zama yayi akan kujeran data tashi daga kai yana kallon dambun naman, daidai lokacin Abdallah yay knocking, ahankali yana gyara zama yace "come inside Abdallah" shigowa Abdallah yayi rike da takeaways a hanunshi yana kallon falon yace "Ya Marwan ina Rahma?" sama ya nuna mishi kafin ahankali yana lumshe ido yace "go and call her tazo kuci" murmushi Abdallah yayi yace "Ya Marwan mutafi da ita side dinmu?" gyada mai kai yay ahankali kaman wani mara lafiya yana kokarin saita kanshi dan yanda ya ganta da jeans ya mugun dagamai sha'awa, he wants her badly, gabaki daya kanshi baya functioning well, karasowa wajen Abdallah yayi ya zauna agefen kafafun shi yana kallon fuskanshi batare dayay magana ba ganin kaman abu na damunshi, ahankali ya bude ido yace "am fine Likita" murmushi Abdallah yayi ya shafamai gashi yace "ashe ka gane, kaiko Ya Marwan you are too smart, actually I thought something was wrong with you because u seems off" murmushi yayi yana kara danne filon daya daura kan cinya yace "am fine" tashi Abdallah yayi yace "okay bro" sama yayi bai wani jimaba yafito tare da Nadeera ta daura hijabi kan kayan dake jikinta tana tafiya ahankali kanta akasa kirjinta na dardar Abdallah sai hira yake mata amma bataji ita kawai burinta suyi su wuce falon, hanyar kofa sukayi kaman ance ta juyo tadan juyo suka sake hada ido saida gabanta yafadi sabida yanda taga idanunshi sunyi ja da sauri ta dauke kai har tana neman buge Abdallah tabi bayanshi suka fice sukai shashin su, ranan gabaki daya har dare tana shashin su sai labarin su suke bata, sosai suka mantar da ita any damuwa basu suka dawo da ita ba sai wajejen goma shima danta fara hamman bacci ne.



Afalo suka barta suka juya suka fice, da gudu tai sama ta shiga dakinta ta rufo kofan kirjinta na bugawa, tubewa tayi ta shiga bayi, wanka tayi tafito ta shirya cikin kayan baccinta riga da wando ta kwanta sai bacci.



Wuraren 8 ta farka tai wankan ta shirya tsaf cikin gown din atampa blue da black, ta tsane gashin kanta dayay tsufa sosai da towel ta saka hijabi tahau kan dadduma tai salla sanan tai azkar tafito tana kalle kalle ganin babu kowa yasa tafara saukowa daga stairs da gudu tai hanyar kitchen fridge tabude ta dauko yogurt da cup da spoon ta jera atray ta dauka tajuyo tai hanyar fita daga kitchen din ahankali tasa dayan hanunta ta bude kofan zata fice daidai shima ya sawo kanshi ciki bakaramin faduwa gabanta yayiba ta saki tray din akasa mug din yafadi yadan bugi kafarta ihu tayi tai baya zata fadi da sauri yatarota tafado jikinshi wani irin shock dagashi har ita sukaji da sauri tai baya zata fizge kanta yakara jawota jikinshi sosai yana kallon fuskarta he really miss her, sosai bakinta ke rawa wani irin sanyi na ratsa ta sosai hawaye na taruwa a idanunta ahankali tace "am..am, sorry Ya...sorry kaji karka karyamin hannu nima" hanunshi ya sanya ya matso ta ajikinshi kowani organ na jikinshi na mikewa, dan lumshe ido yayi da kyar yace "kin gama?" ahankali itama muryanta na rawa tana kallon long eye lash dinshi tace "gama? Mene?" hanunta ya daura akan kirjinshi ahankali ya danna yanadan matsawa yace "period?" cikin sarkewan harshe tana kallonshi tace "e..eh" bude idanunshi dasukai jajur yayi ya daurasu akanta, wani irin nishi tayi kirjinta kaman zai fashe bakinta ya bushe sosai tana kokarin yimai magana amma takasa, wani irin kafe lips dinta dayay missing so much yayi da ido yace "how many days yake taking naki?" "3" tafada tana goge dan guntun hawayen daya zubo mata da sauri tanason ta kwance kanta, wani irin juyawa yayi da ita yahadata da bango hanunshi daya ata bayanta yawani matsota jikinshi sosai, hancinshi ya daura kan nata yana shakkan numfashin ta yana kallon yanda ta kwalalo ido a tsorace tana kallonshi, murya chan kasa yace "wat?" kallonshi tayi adan tsorace kafin ahankali tace "inaso naje saloon my hair is dirty" kafe bakinta yayi da ido yace "banason kitso kar amiki kitso" yana mata maganan yana wani irin yimata wani irin look yana wani irin goga hanunta a kirjinshi, kaman wacce tai laifi ta shiga kokarin fizge jikinta sabida yanda taga idanunshi na chanzawa and abinda yake mata yana sata jin wani iri kaman zatai fitsari a wando, fizgota yayi gam gam yana kokarin tura hanunshi cikin riganta ta girgiza mai hawaye na gangaro mata daga idanu, da sauri ya chapke lips dinta ya shiga kissing dinta yana wani irin sauke ajiyan zuciya, abu dataji yana gogan mata cinya yasa tawani irin fashewa da kuka tana kokarin fizge kanta, matseta yay da karfi kaman zai mata kuka yana fitar da numfashi da sauri da sauri yana kara danna mata acinyan ta, fashewa tayi da kuka sosai jin yana kokarin tattare doguwan riganta sama hanunshi ya daura akan pant dinta yana janshi kasa, da karfi ta fizge bakinta arude tana kuka sosai tace "dan Allah kayakuri Ya Marwan" girgiza mata kai yayi idanunshi sun kankance sosai da muryanshi data shake sosai kaman zaiyi kuka yace "I need you" sosai yawani irin bata tsoro yanda taga idanunshi da sauri ta ture hanunshi daga pant dinta tai hanyar kitchen din zata fita da gudu yariko hanunta da idanunshi dasuka cicciko da kwalla ya nuna mata abubuwan data zubar da sauri ta duka ta tattare su a tray jikinta nawani irin rawa tafice daga kitchen din da gudun bala'i jikinta na bari, yakai kusan 15 minutes tsaye a kitchen din kafin yasamu yadawo daidai cikin shi namai ciwo, da kyar ya iya bude fridge yana rike waist dinshi yadau ruwan sanyi yasha yawuce sama hadadden rike da bottle water, dakinshi ya shiga dakeda duhu sosai kaman dare ya kwanta akan gado yaja barko yarufe kanshi, abukace yake kaman zai mutu he just want her badly, da kyar ya iya ya jawo waya sanan yay tura ma Omari text su kaita saloon, ya cillar da wayan gefen ya kife cikin shi koya samu relief.


Ba'a wani dau lokaci ba su Omari suka shigo side din daga kasa suka tsaya suka kwala mata kira. "Rahma fito muje saloon, Ya Marwan yace mukaiki" bayi ta shiga ta wanko fuskarta, hijabi kawai ta dauka ta zira tafito wearing a smile suka sata amota suka wuce ajiye ta a saloon din sukayi, suka zauna suna jiran ta aka mata tsifa aka wanke kan akai drying sanan gyara mata shi sai kyalli gashin yake akai stretching, Abdallah yace "a mata lallle madam" nan aka fara tsanrsara mata lallen amare, bakaramin kyau tayiba sai kallon hannuwan ta su Abdallah ma suke, ana gamawa ya bushe aka wanke mata suka biya kudi sai wajajen la'asar suka shigo gidan shashin su suka wuce ita kuma ta wuce nasu direct sama tayi ta dauro alwala agurguje tazo tai salla dan batai salla ba kafin ta ta tube ta wurga kayan data cire kan gado ta wuce ta shiga bayi, tsayawa tayi tadau shower cap tasaka dan batason anything dazaisa gashin nan nata ya jike da ruwa yanda yay kyau dinan, tadade tana wankan tana kara wanke hanunta dayasha lalle tana murmushi dan gani take kaman inda ruwa a hanun yamafi kyau lallen murmushi tayi dakyar ta kashe shower tafito taja towel tana daurawa tafito daga bayin tana kallon hannayen nata harta kai gaban madubi ta tsaya, hanun take kallo kafin ta daga hannayen ta nunama madubin tana murmushi dake lobar da dimple dinta tace "kaga lallena madub..." gum tayi ganin Marwan ta cikin madubin tsaye gaban gadon ta rike da bra din data cire  ta shiga bayin yana kallonta yana mammatsa bra, da sauri ta saukar da idanunta kasa jikinta nadan rawa tana kara damke towel din jikinta dataji yana neman fadi kasa.


*Masu fitarmin da book waje ban yafeba*


*karki karanta in baki biyaba*


*3107021073 first bank aisha Muhammad Zaki tura 300 saiki turo evidence ta watsapp number na 07012181461 sainai adding dinki to the group*


*you can chat me up for any business deal or enquiry through my watsapp number 07012181461*


*my diehard fans I love you like kilode _ONE LUV GUYS_*



 _Amarya soyayya ango soyayya, soyayya amana, in soyayya da dadi kiyayya da ciwo soyayya tayi dadi_ ....



Zama yayi abakin gadon rike da bra yana binta dawani irin kallo yanda da kadan towel din ya rufe bombom dinta, ga santala santalan cinyoyinta awaje skin dinta nawani irin glowing din hutu, ahankali kaman wacce kwai yafashe mawa aciki ta juyo da sauri tana jan towel dinta da hannu kasa tazo ta sauri zata wuce shi kirjinta na bugawa ta shiga bayi yawani irin fizgota daga zaunen tafado kanshi kullin towel dinta na warwarewa manyan kirjinta suka wani irin sauka akan fuskarshi, kaman wanda yay shekara baici abinci ba yabude baki ya chapke boobs abakinshi yanasha da sauri da sauri, ya daura hannunshi yana shafa bare soft bom dinta dan batakai gasa pant ba dakenan kaman na jaririya tsabagen taushi gashi sai rawa suke for any Sligh touch of his saisunyi shaking, wani irin nishi tasaki  jikinta na shaking wani irin bakon al'amari na ziyartanta, harshenshi ya daura yana wani irin zagaye kirjinta yana flicking nipple dinta da tongue dinshi, yana wani irin matse dayan da soft hand dinshi yana numfashi da sauri da sauri, wani irin soft calm kara tasaki "ahh Ya Mar'wan" yanda tasaki karan yasa yaji kaman zai sume yakara wani irin damkar ta, kankameshi tayi sosai kafafunta na rawa, wani irin matseta yakeyi tunda yake in this life bai taba jin irin abinda yakeji ayanzu ba, ahankali ya saki kirjin batare daya cire na bakinshi ba ya karasa zare towel din jefar ya zaunar da ita kan cinyarshi sabida yanda yaga kafafunta na rawa, kokarin tashi tayi a tsorace sabida yanda tajishi gabaki daya a mike, sakin kirjinta yayi ahankali ya kalli fuskarta da idanunshi dasuka cika da kwalla sosai sun kankance, dawani irin sexy voice yace "I love you Rah..ma" yay breaking sunan sabida yanda numfashin shi ke fita da sauri, kasa magana tayi sabida yanda takeji jikinta gabaki daya yasaki ita kanta tanajin yanda tadawo very wet, chusa kanshi a tsakakanan kirjinta yayi yace "karki kara hugging wani apart from me kinji" yay maganan yana squeezing boobs dinta da warm hands dinshi  dayay dumi sosai tsabagen yanda jinin shi ke gudu, dan kara tasaki tsabagen yanda taji. "ahh, uhm, to" tadaura hannayenta akan kanshi yatsun ta suka wani irin nitse cikin soft coils dinshi ta turo kanshi waje ganin yana neman haukatata ne da bakinta dake rawa idanunta sun kankance tace "please kabari, am feelin...so" yanda hannayenta ke cikin gashin shi yasa shi kara birkicewa yasaki wani irin wawan ajiyan zuciya yana daga hip dinta sama yasa hanunshi daya ya zage zip din wandon jikinshi ya bude maballin hakan ya bayyanar da huge erection dinshi very huge, ahankali slowly ya dawo da ita yana karanto addu'a chan kasa batare daya bari tajiba zaunar da ita yayi dan yariga yay feeling how wet she was dan duk ta jikamai cinya, zaunar da ita yayi akai ihu tayi ta kankame mai kai tafashe da kuka sosai tace "Ya am sorry, please karkamin da zafi sosai, bazan karaba I will not hug kowa kuma, pinky promise" tai kissing tomb dinta alamun promise din, ko kadan maganganun ta basa fita sosai, bakinshi ya daura akan wuyanta yafa sucking wuyan ahankali ya rike manhood dinshi da hannu daya yana kokarin penetrating ciki, gam gam yarike ta da dayan hanun yana wani irin sucking wuyan yana groaning yana squeezing bom dinta sosai, runtse ido tayi sosai ta kankame kanshi gam gam ko ina na jikinta na bari tama kasa kukan sabida dadin abinda takeji gakuma zafi, ahankali ya gangaro da bakinshi ya tsaya a saitin boobs dinta yay biting dinsu lightly yana flicking dinsu da harshe dan ihu tayi ta rikeshi gam kaman zata yakushi scalp dinshi, dan tsayar da sucking din yayi bakinshi na kai yace "I love your perky boobs, they turn me onnnn" yawani ja on din yana sake daura bakinshi akansu yay squeezing dayan so hard har saida tai ihu "Mumm..myyy" cikin gushewan hankali dan neman mantar da ita komi yake baki daya yana neman haukata Nadeera, Princess din Abba wando wando 😜, yanda yake mata yasa tawani irin ja hanunta daga kanshi tai baya ta chusa hanun cikin bayan riganshi, saukar hannayenta akan fatar bayanshi yasa yasaki wani irin moan yaja hip dinta ya daurata akan game dinshi da kyau, ihu tayi sabida zafi jikinta nawani irin rawa, daga jikinshi yayi yana dauke da ita yaja wandon nashi kasa yakai wajen gwuiwanshi yadaga kafafunta ya sakasu ta bayanshi da sauri ta kulle kafan tana nishi da sauri da sauri dake fizgar shi a wuyanshi ta kankameshi gam gam, ahankali gudun karya jimata ciwo dan ya karanta a Google anajin ciwo dan bayaso yaji mata ciwo ko kadan, yasake daurata akai amma ko alamun shiga baiyiba saima fasamai ihu datayi tafashe mai da kuku hakan yasa ya kwantar da ita akan gadon ahankali yana wani irin kallon kwayar idonta yanda jikinta ke rawa tana kallon idanunshi dataga sun chanza mata sun kankance tatas kaman idanun Jackie chan tsabagen zama mitsitsi, karasa cire wandon yayi ya cillar chan kasa yana kallonta yatashi yacire rigan jikinshi ya yar ya ya hayo gadon ahankali yana wani irin kallonta, girgiza mai Kai tayi taja pillow gefen gado ta daura tana rufe jikinta dashi tana daure kafafunta da pillow, ahankali yaja kafarta ya mikar dashi yana wani irin kallon ta batare daya karbi pillow ba yaja fine foot dinta ya daura akan cinyarshi kafin ahankali ya daura bakinshi akan babban yatsar ta yana wani irin sucking yatsan gently yana kallon kwayar idanunta dake kara arousing feelings dinshi, akwai wani encoded message da eyes dinta kebama system dinshi da blood stream dinshi, anytime ta kallai suka hada ido his blood boils in pleasure, yanaji he wants her, he want to cuddle her, hold her tight, protect her, make her his till eternity, and wanna feeling din tun kafin ma yasan wacece ita yafarajin haka, wani irin nishi tayi tanadan cizan lips dinta tana damkan pillow hanunta da kyau kaman life dinta depend on the pillow, sosai yake sucking yatsar dayan hanunshi kuma yana mata tafiyan tsusa adayan kafan, kaman zata mutu haka takeji sabida yanda yake shan yatsan kaman yasami lollipop, ahankali cikin wani irin gushewan hankali tadan dago kanta da idanunta da basu buduwa ko kadan ta mikamai hanunta dake rawa tanaso tacemai yadena amma takasa magana sai numfashi take kaman wacce taje for 7th round, yanda take mikomai hannu yasa ahankali ya tashi ya daura hanun nashi cikin nata yarike gam yana daura dayan hanunshi akan filon data rike gam yaja pilon ya yar, yana kamo dayan hanunta yakai hanun duka ya daura akan waist dinshi da sauri tarike waist din gam gam, ahankali yace "Sugarlips" yay maganan yana wani irin goga hancinshi kan nata, nishi tayi tadan bude ido kadan ta lallai tace "uhm" bakinshi ya daura kan nata yace "let's make love" yay maganan yana licking kwantancen sajenta da tongue kafin yaja tongue din ya shigar dashi cikin kunenta, sosai tasake rike waist dinshi da hanunta dahar sun hada zufa sabida chajin dayake sa mata, wet hands dinta a waist dinta yasake arousing dinshi more sosai, he was so hard har yakai ga abin namai ciwo ma, sosai yake wani irin tura tongue dinshi cikin clean ear dinta murya chan kasa yamata whispering "I want to f*ck you sugarlips" yanda yay maganan saida numfashinta yakusa daukewa, sake kankame waist dinshi tayi tana matse muscles din wajen tana moving leg dinta tana gogawa ajikin kafanshi tana girgiza mai kai, eating ear dinta yakeyi kaman yasami wani biscuit bone yanadan wawware kafarta da nashi dake tsakiya yace "I wanna go in sugarlips, I wanna feel you, I wanna go down there and dig the hole please don't say no sugarlips" yanda yay maganan yasa taji ruwa na zuban mata gashi tanaso tahade kafafunta takasa dan yasa nashi a tsakiya sai girgiza mai kai take tana nishi tana girgiza kaman wata lizard takasa magana, cigaba da bata ear work din yayi yana mata wani irin tafiyan tsutsa da yatsunshi tundaga kumatun ta harya sauka kan boobs dinta yay squeezing dinsu very rough and hard hakan yasa tai kara dan the feeling is out of this world, dan sheshekan kuka yamata akunnen yana matse kirjin da kyau yace "am so, so hard sugarlips, don't say no, please let's make today special and memorable, I love you so much Sugarlips, am so hard, I want to ejaculate inside ur wet, textures p*s, I can feel how wet you are too, don't you want your husby to go in sugarlips?" girgiza mai kai tayi bakinta na rawa sosai jin maranta yay wani irin fool da batasan name ba, bladder dinta kaman zai fashe yasa tace "za..zan yi..i want to pee" tafada ahankali maganan na breaking sosai, fashe mata da kuka a kunne yayi, ahankali kaman mai whispering yace "and I want you, am so aroused, wayyo Allah na please lemme go in, zan mutu fa, its hurt".




*masu fitar min da novel waje ban yafeba*


*in kinason ki karanta this book Zaki biya 300 naira access money nai adding dinki a group din danake posting kullum*


*3107021073 first bank aisha Muhammad, zaki turo evidence to my watsapp number 07012181461, u can also send card MTN*


*I appreciate my fans, i Iove you guys wholeheartedly*




Yakarashe maganan yana rera mata kuka a kunne dake tada mata da tsigan jiki yana squeezing boobs dinta very rough, kaman bladder ta zai tarwatse tafara ji jikinta yafara wani irin vibrating tarike mai waist gam tana nishi da karfi kaman mai asma gashi baibar squeezing boobs din very hard ba da kyar kaman wacce aka shakema wuya tace "I..w...ant to peee" matsesu yayi very rough yace "and I wanna f*ck u" yafada cikin kuka kaman wani yaron da aka yaye, sosai jikinta yake wani irin vibrating dashi kanshi yanaji dan daga yanda ma ta rikeshi, ahankali ya saki one of her boobs batare dayabar mata kukan a kunne ba yafara wani irin shafa tundaga cikinta ya saukar da hannun akan abdomen dinta yana shafawa yana tafiya kasa in snake style before he gently place his hand akan wet clitt dinta wani irin moaning tayi da muryanta daya shake ta dishe kaman wacce tai muryan for a whole year tace "I want to pee, I..is..coming" cikin wani irin kuka mai tayar da sha'awa yana playing da ita yace "please Sugarlips, its hurting me, ciwooo" yadan matseta sabida yanda yakeyi yana kara karfin kukan shi dan ko kadan bayason yay forcing dinta, he want her consent kafin yayi, he's a gentle man bayason yay raping wife dinshi, runtse ido yayi yatsarshi na yawo down there trying to locate the real road, kankameshi tayi sosai tana nishi da kyar tace "peee" girgiza mata kai yayi yana kara volume din kukan shi akan kunenta hawayen shi na gangarawa fuskanta yace "let's make love please Sugarlips" nishi yayi yana cizan lips dinshi kaman zai sume yace "ahh its hurt" mirgino da fuskanshi yayi saitin nata ya bude ido da kyar ya kalli fuskarta da idanunta suka kankance to d extreme, ahankali ya daura bakinshi kan lips dinta ya shiga kissing dinta, yatsar shi ya tura cikin hole din da is so wet ahankali da kyar ya shige wani irin rawa jikinta yafara yana kuka yana kissing dinta jikinta na vibrating sosai tana bubbuga kafanta agado laps dinta nawani irin shaking kokarin fizge bakinta take dan tacemai d pee is coming yaki sakinta gashi sai kuka yake yana kissing dinta kaman wani new born baby dayay kwanki baa' bashi nonoba yanzu aka bashi, he could feel yanda take releasing amma baibarta ba yacigaba da abinda yake mata, da kyar ya zare bakinshi daga nata yana kuka sosai shi kanshi yakasa controlling kukan, abinda yakeji ne is so new to him, baitaba jiba, all he knows is he's whole life ayanzu depend on her, inhar bata bari yayiba he's sure zai iya mutuwa because yakai extreme extreme end, he's manhood namai ciwo sosai and sai shaking yake longing for something-something, d thing is just crying for his food,  batare daya daga bakinshi daga nataba his finger still in there yace "Sugarlips please" girgiza maikai tayi tana lumlumshe ido tana wani nishi tana biting lips dinta, fashewa yay dawani irin mugun kuka yarasa inda zaisa kanshi yadaura dayan hanunshi kan boobs dinta yay squeezing nipple dinta tundaga areola in pain din dayake ji yana nishi yace "please lemme ramm you and ejaculate, wayyoh! Its hurts badly, Sugarlips my D hurts so bad inyi plsss?" yaja please din kaman someone dake shirin passing out sabida wahala yana squeezing nipple dinta hawayen shi na sauka akan hancinta, wani irin tausayi yabata bakinta na rawa ta ririkeshi gam gam tana gyadamai kai cikin gushewan hankali dan d way he's squeezing areola yana playing dinta down there yasa she's far gone, wani irin farin cikine ya lullubeshi ganin ta amince baisan lokacin daya shiga bata eskimo kiss ba ya shiga kissing dinta yana manna mata kiss everywhere har zuwa abdomen dinta, ahankali ta sanya hanunta cikin hair dinshi tanamai wani irin susa dayasa shi sakin kara dagowa yayi ya maida bakinshi saitin nataya shiga bata wani irin wild kiss yana kara ware leg dinta ya rike manhood dinshi yana wasa dashi a bakin wajen, sosai jikinta ya shiga vibrating tana nishi da sauri ta shiga kissing dinshi back tana pressing waist dinshi da hannu daya tarasa inda zatasa kanta kaman zata shide takeji, he is driving her nuts, yanda take kissing dinshi itama back kaman tasami irin sweet mai chewing gum dinan a tsakiya yasa yafara wani irin moaning yana playing dinta fast, she was far gone jikinta nawani irin vibrating taji wani irin zafi tafara kokarin fizge mouth dinta amma yaki saki saima wani kara damkan ta dayayi, yafara kokarin sakawa aciki yana moaning but still bai shigaba rudewa yayi sosai he just wanna go in, hakan yasa ya daddage da karfi ya shiga kadan he couldn't go in completely ihu tafara yi tana tureshi cikin tsananin azaba tanason fizge bakinta ta kasa tafashe da kuka sosai ta damkeshi gamgam tana wani irin nishi fast fast heart dinta na cutting, kaman zaiyi hauka haka yakeji gabaki daya baya hayyacinshi ya daddage yana moving inside bit by bit yana groaning because d place is so silk and wet, fizge bakinta tayi da karfin ta kurma wani irin uban ihu tana tureshi tana dukan bayanshi amma ko kadan bayaji saima kokarin maida bakinshi dayake yi cikin nata, hanunshi daya yasa yakamo habarta ya shiga kissing dinta yana bata lizard kiss, ahankali yakara trusting in further a little bit sosai taji wani irin azababben zafi hakan yasa ta shiga tureshi da karfi da yaji tana kuka sosai amma ko gezau kaman ba mutum take turewa ba yanda ma warm hands dinta dake zufan wahala suke tabashi yana kara arousing dinshi ne, kasa hakura yayi ganin she's too tight and slippery because of the wetness ya daddage ya tura dawani irin karfi yana matseta ihu tayi tana dukan butt dinshi slowly eyes dinta na turning kaman wacce zata suma dan di azaba is too much for her to bear, wani irin tunzurashi yanda take dukan butt dinshi yayi yadage da karfin shi dan jikinshi rawa yake sosai yay trusting in so deep fashewa yayi da kuka yana wani irin nishi da sauri ya saki bakinta while ramming her hard and fast yana feeling abinda bai taba sani in this world yana existing ba, kasa daurewa yayi yahau kissing lips dinta yana squeezing kirjinta  kafin ya saki lips din ya chusa hands dinshi cikin gyararan gashin ta yawani irin birkita gashin yana kuka yaja bakinshi zuwa kunenta kaman mai whispering yace "sugarlips I want to die, ahhh" Kuka babu irin wanda baiyiba yana sambatu dudda bawai completely ya samu ya shige tatas ba because she couldn't contain him all but yaji wani irin dadi dake sakashi going gaga sai wuraren 1:30 nadare yaji he's okay bayan yagama 3rd round dinshi, kankame yayi sosai while squeezing her  yana mayarda numfashi yana bata one single lip kiss yace "I love you so much Rahma, my babysis" yay maganan awahale sabida yanda kanshi kemai wani irin ciwo wani mugun bacci na dibanshi kafin ahankali yay bacci yana rike da ita kaman zai komar da ita cikinshi, 3da kusan rabi yabude ido sabida wani irin zafin jikinta daya tasheshi da kyar ya lallaba yatashi daga kan gadon ya saukar da kafanshi ahankali yana dafa kanshi dayan hanunshi na massaging maranshi dayay wayam bakaman dazu dayamai kaman dutse ba, tashi yayi yana tafiya ahankali ya kunna wutar dakin sosai kirjinshi ya buga ganin yanda zan in gadon ya baci da blood ahankali ya karasa gaban gadon yasa hannu da sauri yataba kirjinta jin yana beating yasa zuciyarshi yadan natsu yana kara kallon zanin gadon yace "what have I done?" ahankali yasa hannu yaja bargon ya rufe ta wani irin abu na fizganshi ganin suranta kaman he should go for another round, she's such an imposing lady with many qualities, licking lips dinshi yayi ya lullubeta yama forehead dinta kiss ahankali yana wani irin murmushi dat comes from his heart yana kallon yanda hawaye ya bushe a fuskanta, naman idanunta sun kumbura,  sauke ajiyan zuciyan kuka, ahankali ya mike yana dafe kanshi dan sosai yakeji ciwan kai bayin ta yabude ya shiga ko ina very neat ga kamshi wanka yayi ba bata lokaci dan yanzu yatuna baiyi magrib da isha'i ba at all baiwani bata lokaci ba yafito daure da towel dinta a kwankwaso yana rike da karamin towel yana tsane ruwan kanshi yana kallon fuskanta da lips dinta dasuka kumbura sukai so pinkish, fita yayi daga dakin bai wani jimaba yadawo sanye da brown jallabiya dayamai wani irin mugun kyau ya haska shi sosai, dadduman ta ya dauka ya shimfida yay salla, yana idarwa ya linke dadduman ya koma kan gadon yarike hanunta yana shafa tsakiyar tafin hanun yana kallonta yana tunanin mezaiyi mata to reward her and make her happy kaman yanda yake feeling so yanzu, motsi tayi ahankali da sauri yasaki hanunta yay cupping face dinta da hands dinshi dat are a bit cold sabida wankan dayayi yataba ruwa, dan sanyin hanunshi yasa tabude idanunta dasuka kumbura suka mata nauyi kadan ta daurasu akanshi komi yana dawo mata, fashewa tai da kuka sosai jikinta nawani irin rawa tana kokarin jan jiki ta koma baya amma takasa da sauri ya kwanto yana girgiza mata kai murya chan kasa yace "no no no, don't cry okay, I love you so much Sugarlips, don't be scared, lemme help you okay" girgiza mai kai tayi tana ture hanunshi daga kan fuskarshi, janye hanunshi daya yayi yana gyara gashin ta daya barbaje ya rungumeta akwancen yana daurata ajikinshi ahankali yace "sorry, sorry pls" dago da fuskanta yayi ya daura yatsanshi akan lips dinta dake rawan kuka sosai yace "stop crying Sugarlips, you are running temperature" shiru tayi tana lumshe ido dan wani irin mayen kallo yake mata that's so unusual irin kallon nan na kinzama tawa dinan, dan murmushi yayi yay kissing neck dinta, kafin yay kissing bayan kunenta, sanan yamata earlobe kiss yana murmushi he's so happy jiya ke kaman ya cinye ta just to show her how happy he is, rikemai muscles tayi gam dan yanda yake kissing dinta natada mata da tsigan jiki, ahankali yay whispering a kunenta "muje kiyi wankan tsarki" tashi yayi rike da ita yana neman bakinta datake kakkaucewa kafin yay nasaran chapke su yana matsa butts dinta dake mata zafi dan duka jikinta ciwo suke mata sosai, agaban bathtub ya tsayar da ita yana sakin lips dinta ahankali yana kallon yanda take kuka tsayuwa na neman gagaranta ta rirrikeshi gam tana kuka sosai tana ware kafa, bin kafafun nata yayi da kallo da yanda takeyi ahankali yace "are you having pains?" gyadamai kai tayi cikin kuka sosai kaman wacce ake yankawa, hakan yasa yarike ta da hannu daya yahada ruwan zafi dan a article din daya karanta on how to have sex da virgin he read something akan sit bath, yahada ruwan a little bit hot sanan ya dauketa kaman zai mata kuka sabida yanda yake tausayin ta yasata a ruwan, ihu tayi wanda saida duka gidan ya dauka bai damuba kaman zaiyi kuka yahada bakinshi da nata yana maida ita ciki ahankali ya matseta babu halin kuka sabida yanda yake kissing dinta kaman an ijiye wani abinci a bakinta ne dayakeyci, yana wani irin kallon eyes dinta yanajin yanaso yakara maimaita yesterday right there, saida ya bari ta dade sanan yabude ruwan yatafi kafin yamata wanka tass, dazaran tafara kuka he will start kissing her ganin hakan yasa ta hadiye kukan tadena yi ganin zai iya tsinka mata lips dinta, yagama tass yasa mata towel akai sanan ya dauro ta a daya ya daukota yafito da ita yafita da ita daga dakin yay dakinshi da ita akan gadonshi ya zaunar ya ita ya bude wardrobe dinshi wani white shirt dinshi long sleeve dake kamshi sosai yafito dashi yasamata yasa boturan yana kallon kirjinta dake fizgar shi, dan kwantar da ita yayi yamata peck a kumatu yafice yaje dakinta wardrobe dinta yabude yadau zani da hijab yafito yadawo dakin ya dagata yasamata hijabin kafin ya dauramata zanin da kyar ya sata akan dadduma ya zaunar da ita yace "pray am coming" fita yayi daga dakin ya rufo mata kofa, fashewa tayi da kuka sosai zazzabi nawani irin cinta da kyar ta kabbarta salla.



Kofa ya bude ya shigo dauke da tray da mug din tea mai kauri ke ciki yana kallonta, ajiyewa yayi a bed ya jawo drawer ya dauko paracetamol dayake dashi ya ijiye ya juyo yana kallonta ganin ta sallame, ahankali ya karasa wajen ya tsugunna ya yaye hijabinta yadagata ya cire zanin ya dawo da ita kan gadon fashewa tayi da kuka, sosai kukanta ke tabashi ahankali ya rungume ta yasata ajikinshi yace "am sorry okay" dago kanta yayi yana kallon yanda duktai laushi kaman smash potato yadau tea da dama dalam dalam yamata yakai bakinta kawad dakai tayi ta kisha, ahankali kaman zaiyi kuka yace "please badan niba, u are not feeling well, please" yakara abakinta tabude tasha, da kyar tasha kusan rabi Sanna yasamata paracetamol abaki da kyar tasha tana hawaye yakara mata tea tasha kadan tana kawad dakai rungumeta yayi yana shafa bayanta yanabin cinyoyinta dawani irin mayen kallo, jin an tada sallan asuba a mosque yasa ya dagata ya daura akan dadduma yana samata hijabi yace "pray bari naje mosque bazan dadeba okay" hawaye daya zubo ta goge ya daura mata zani yamata peck yafice da dan sauri ya sauka kasa yabude kofa yafita, dasu Abdallah ya hadu a compound suma zasu mosque din dan dauke kai yayi da sauri ganin duk sun kafeshi da ido gashi sun tsaya suna jiran ya karaso murmushi Abdallah yayi yace "good morning Ya Marwan" gyadamai kai yayi yana kara sauri yace "let's hurry up" da sauri dukansu suka fita sukai massalacin.


Ana idarwa yay azkar yafito bai jirasu Abdallah ba yataho gida gabaki daya hankalin shi na kanta ya bude side dinsu ya shiga ya rufe yay sama da gudu yabude dakinshi kwance ya ganta akan dadduman sanye da hijabin amma tacire zanin tana baccin da kana gani kasan na wahala ne, jingina yay da kofan yay folding hanunshi yana wani irin kallon ta wani irin sonta na fizganshi, ahankali ya saki hanunshi ya zare jallabiyan jikinshi ya ijiye ya rage dagashi sai gajeren boxer, kashe wutan dakin yayi yakarasa gaban dadduman ya tsugunna ya dagota arude ta bude ido dan batai wani nisa da baccin sosai ba tarike mai hannu tafashe da kuka hijabin yacire ya ijiye akan gadon ya dauketa chak yay hanyar gadonshi da ita ya kwantar da ita ahankali kan gado yana hawa kanta batare daya sakin mata nauyiba, fashewa tayi da kuka jikinta na rawa tace "n..na shiga uk...." hanunshi ya daura akan lips dinta yarufe mata baki saida ta hadiye maganan sanan ya janye yawani irin ja hanun ya saukar da hanun kan boturin rigan shi dake jikinta, ahankali yafara bude boturan one after the other, sosai jikinta yafara rawa tafashe da kuka da baya fita sosai tsabagen wahala, cire rigan yayi ya yar ya kwanta a jikinta yana sauke wani irin ajiyan zuciya ya sauke kanshi a wuyanta ya shige sosai yana wani irin nishi a ciki yana goga mata hancinshi a wutan, yatsarshi na playing da cute baby navel dinta, ajiyan zuciya ta sauke jikinta narawa sosai cikin dishashiyar muryanta tace "p..plz karkamin komi, want do you want?" wani irin groaning yayi a wuyanta warm iskan daya fitar yawani irin bin wuyanta, ya fito da tongue dinshi yana lashe wuyanta ahankali yana placing hand dinshi kan kirjinta, hanunta tadaura akan hanun tana kokarin tureshi daga kirjin ya matsa da karfi, wani irin ajiyan zuciya ta sauke jikinta namata wani iri ita kanta mamaki take meke damunta ne haka? Ga wani irin mugun zazzabi dake cinta ko bude ido batayi da kyau sanyi takeji ma amma chajin dayake hada mata yasa sanyin yaki tasiri, ahankali ya ciro kanshi daga wuyanta ya daura kanshi akan flat tummy dinta yana lashewa har zuwa abdomen dinta his two hands on her boobs squeezing dem hard, yana licking abdominal muscle dinta, rasa inda zatasa kanta tayi gashi tagaji sosai da kyar ta daura hanunta tana ture kanshi daga jikinta da kyar tace "s..st.op ahh" dago kanshi yayi yana daura kanshi yahada forehead dinshi da nata yana breathing fast fast yana jan boxer dinshi kasa kafin yakarasa cirewa da kafa yana breathing fast fast itama haka tana cije lips dinta, ahankali yay helping nata in biting the lips gently, wani irin nishi tayi tai magana chan kasan makoshi mai kama da groan tace "p..pls s...top" girgiza mata kai yayi yace "oh'oh I want to screw ur V" yay kissing lips dinta kafin yasaki yakirata yace "Sugarlips" chan kasan makoshi tace "uhm, is painful, u...h..huge" dan murmushi yayi yadan ciji lips dinta kadan yace "nine huge Sugarlips?" gyadamai kai tayi agajiye hawaye ya gangaro daga idanunta, yace "I want to finish my work" ahankali yasa nipple dinta daya abaki yakamo hanunta ahankali ya daura kan huge erected manhood dinshi, ihu tayi a tsorace ta fizge hanunta da sauri, murmushi yayi maidan kara da sauti yana sucking dinta fast fast yana yamutsa dayan yana ware kafafunta ahankali yana nishi, dan karan azaba tayi dan sosai takejin zafin yanda yake bude mata kafa d place is paining her sosai, ahankali yakai hanunshi wajen jin yanda tai wet sosai, fashewa tai da kuka sosai da baya fita abin saiya dawowa kaman tana kara tadamai sha'awa ne yakara birkice mata abunku da sabon shiga da karfi bakaman dazuba yafara neman hanya da tuni ya rufe back, ihu ta kwala sama da na dazu da sauri ya rufe bakinta ta hanyar sakin mata kiss, ya daddage ya shige da karfi completely baisan lokacin daya saki bakinta ba yasaki kuka ba d feelings is too much for him to bear, kai! sugarlips is damn sweet.


*Masu fitar min da novel waje, kuda Allah*


*3107021073 first bank aisha Muhammad, zaki turo 300 dan kisami access to read this book nai adding dinki a group, zaki turo evidence to my watsapp number 07012181461, u can also send MTN card via my watsapp number*



*_to each and every single member that support me, love my writeup, I love you guys so much and I appreciate your love_*





Ahankali yake rera mata kuka a kunne yana nishi in pleasure, flipping her like a burger, duk tayanda yazomai juyata yake yasake shigewa, dudda yaga yanda take wahala yakasa barinta he's just ramming her, trusting in very fast kaman yasami wacce take use to sex, sosai take kuka dan ji take kaman zata sume gashi he keep squeezing boobs, sucking ever part of her body kaman wani sabon maye, dama ga sanyin asuba dayasa yaji yana wani irin jin shauki he just want to eat her to his satisfaction, azaba takeji bana wasaba kakuma wani irin dadi datake ji all a lokaci daya, the way he's giving her nipple head yana sa taji kaman zatai kukan dadi, fashemai tayi da kuka ta rikeshi gamgam tana dan bankaro mai chest, shima fashe mata da kuka yayi da kuka mai kama da sautin waka ya daura hanunta kan nipple dinshi murya chan kasa yace "Sugarlips squeeze it for me" wani irin shagwabe mata yayi yana squeezing ass dinta da soft hand dinshi while trusting in dip, kara tasaki na dadi da wahala tai squeezing nipple dinshi sosai tace "Ya..Marwan..zaa.f..am.. tired" wani irin wailing in pleasure kaman zai zare  da kyar ya iya ya saki nipple dinta yay wani irin cuddling nata so tight yana sakin groan uncontrollably dan yanda tai squeezing nipple dinshi jiyayi kaman ta tabomai g-spot yace "I.. Can't, you're so so sweet, Sugarlips please don't ever leave me, uhmmm" yaja umm din kaman wanda is high, sheshekan kuka yafara mata while yana cuddulle da ita yace "Squeeze it for me Sugarlips, hardddd um..mm" yasaki kuka, cikin zafi ta matse mai da soft yatsun ta, kara yasakin mata a kunne dayasa taji wani irin fitsari yazo mata maranta yacika fam tureshi ta shigayi jikinta na vibrating, kankameta yayi yana juyar da ita yana kissing dinta yana kama kafafunta dake rawa datake kokarin ja, da sauri ta kankameshi ta matse nipple dinshi tai realasing tana kuka sosai kaman zata mutu shima ya sakin mata kuka ahankali a kunne yana lashe kunen, tun tana kuka harta koma ajiyan zuciya tana kiran Mummy aranta dan kaman zai kasheta, yana tumurmusanta son ranshi, sai wajajen sha daya ya kyaleta tareda kankameta yana kissing lips dinta yana kallon yanda idanunta suka kumbura sosai jikinta yay mugun zafi kaman wuta, ahankali ya share hawayen daya zubomai yawani irin rungumeta yace "I love you so much" ya kamo hanunta yakai bakinshi ya sakinta mata wani irin kiss yana kallon yanda take saukar da ajiyan zuciya jikinta yay wani irin zafi, sosai ya shiga damuwa hakan yasa ya daura kanshi kan nata yana kallon idanunta, ahankali yakirata. "Sugarlips" ajiyan zuciya ta sauke tana wani irin nishi kana ganinta kasan batada lafiya, hawaye ne ya taru a idanunshi wondering meya mata, shiyasata rashin lafiyan, sakinta yayi ya sauka daga gadon ahankali cike da damuwa sosai ya shiga bayi wanka yayo yafito daure da towel a waist yana share ruwan kanshi da karamin towel, ya ijiye karamin towel din ya karaso wajen gadon ahankali yanabin gadon da kallo yanda jini ya bata take yaji kirjinshi ya buga, ahankali ya dagata  ta taho lagwab tana kuka tsabagen wahala, kaman zaiyi kuka yamata peck a kumatu yace "am sorry, muje kiyi wanka muje hospital because it seems I've injured you" ya karashe maganan hawaye ya cika idanunshi sosai, dagata yayi kaman yadaga egg tsabagen yanda yake binta jeje, saida tai kara sabida zafi yay bayi da ita aruwa mai zafi ya sata, ihu tayi da baya fita sosai tana kuka tarike mai hannu. "wayyo Allah Mummy na namutu, ya barbarkani" kaman zaiyi kuka yamata kiss a kumatu kafin yahada fuskarta da nashi ya lumshe ido feeling pain dinta, murya chan kasa yace "am sorry Sugarlips" tadanji dadin ruwan ba laifi bayan ya salafce yamata wanka ya nadota a towel yazo ya zaunar da ita bakin gadon da kyar ta iya zama ya tsaya yana tsane gashin kanta da towel kafin ahankali ya zare towel din ya ijiye agefe yawuce yafita daga dakin, dogon riga yadauko mata na cotton mara nauyi ya fito yazo dakin nashi tana inda yabarta tana goge kwalla tana rawan sanyi da sauri yakarasa gabanta ya zame Towel din yasaka mata ya kwantar da ita ahankali yanajan bargo yana lullubeta, ya duko yama forehead dinta peck yace "lemme get you something to eat sai muje hospital, am sorry Sugarlips" yay maganan yana murza lips dinta daya dan kumbura da hannu, lumshe ido tayi tana kara kankame bargon hakan yasa ya mike ahankali yay wajen wardrobe ya shirya cikin dogon jeans da dark blue t-shirt daya kamashi, bakaramin kyau yayi ba har wani irin haske yakara yajuya yafita daga dakin, kitchen yaje yahado mata tea mai kauri dan bai iya girki ba yay toasting bread daya zuba mozzarella cheese da sliced sausage a tsakiya da little salt da butter, yahada mata a tray yay sama da sauri ajiyewa yayi a gefen bed yana kallonta yanda take rawan sanyi ya dagota ahankali yahada ta da jikinshi, fashemai tayi da kuka tana sanya kanta a kirjinshi kaman zaiyi kuka yarike hanunta da hannunshi daya yay placing hanun kan chest dinshi yana shafa bayan hanun dayan hanunshi kuma kan kumatunta yana shafawa, ahankali murya chan kasan makoshi yace "Sugarlips talk to me, am worried uhmm" yay maganan yana placing head dinshi akan kanta yana leka fuskarta yanda yake feeling saukan hawayen ta da hot numfashin ta dakeda zafi a kirjinshi, cikin raunanniyar murya yace "Sugarlips! My baby Sis wat exactly ke damunki unmm talk to me" sosai take kuka mara kara babu abinda ke mata dadi komi ciwo yake mata a hanunta data daura kan chest dinshi yana shafa bayan hanun dayan kuma kan kumatunta yana shafawa ahankali murya chan kasa makoshi yace "Sugarlips talk to me am worried uhnn" yay maganan yana placing head dinshi akan kanta yana leka fuskarta yanda yake feeling saukan hawayen ta da hot numfashin ta ke zafi cikin raunanniyar murya yace "Sugarlips! My baby wat exactly ke damunki unmm talk to me" sosai take kuka mara kara babu abinda ke mata dadi komi ciwo yake mata, her laps are aching, sakin hanunta yayi yadaga kanshi daga kanta ya dago kanta ahankali tadan kalleshi da kumburarrun idanunta shima wani irin kallon so yake mata ahankali ya duko da kanshi yay kissing lips dinta saida tsigan jikinta ya tashi sabida yanda yake kissing din yana shafa eyelash dinta, nishi tayi da sauri zazzabi jikinta nawani irin karuwa, dan kanshi yasake ta kafin ya gyara gashin ta daya yamutsa yay pecking dinta a kumatu yace "I was so rough on you, am so sorry" peck yamata asaman ido saida tarike riganshi gamgam sabida yanda taji, tadan bude idanunta kadan ta kallai shima ita yake kallo yakai tea bakinta yace "have something please" ahankali ta bude bakinta dan bakaramin yunwa takeji ba tasha kadan sanan ta kawad dakai tana yatsine fuska ko kadan bakinta ba taste, ajiye tea yayi yace "wat is it? bakiso?" gyadamai kai tayi yace "to mekike so? Bread and sausage fa?" yay maganan yana nuna mata plate din, girgiza mai kai tayi tana maida kanta kirjinshi, dagota yayi ya dauketa tareda daukan carkey dinshi yafita daga dakin, dakinta ya kaita yadau hijab navy blue yasa mata da slippers sanan yafito da ita yafita tsakar gida da ita babu kowa a tsakar gidan ko ina shiru mota yabude yasata ya kwantar mata da kujeran tana cije lips sanan ya rufo kofan ya zagayo da sauri yabude side dinshi yatada motar yafita daga gidan, Abdallah da Omari dake tsakar gidan suna buga Ball suna jin alamun zai bude kofa suka labe abayan flowers suka kashe suna dariyan iskanci.



Sosai Abba ke samin lafiya, ansamu an daure hannun and he's responding to treatment sosai dan cikinshi ya warke, hanun ma masha Allah yadan soma warkewa dudda baya komi dashi, saidai ya rame yay baki sosai kaman ba Abba ba, tunani yamai yawa babu minute da Princess bata flashing mind dinshi, yau yanada appointment din ganin wani orthopedic Dr awani private hospital kan hand dinshi hakan yasa Adamu wanda yakasan ce ayanzu shikemai komi yasa yakaishi.



Wani babban private hospital yakaita yay parking a wajen parking motoci yana kallonta ganin tai bacci, ahankali ya kashe motan yafito ya zagayo ta inda take batare daya tashe ta ba ya dauketa ahankali gudun karta tashi, bude ido tayi dasuka kankance sukai ja tsabagen zazzabi ta kalleshi, murmushi yamata yace "we're at d hospital, u will be fine okay" yamata peck a kumatu batare daya damu da mutanen dake wucewa ba, yarufe motar yajuya yafara tafiya rike da ita yana yin hanyar reception din hospital din da ita da sauri nurses biyu sukayo wajen suna gunguro gado "good afternoon sir" ahankali ya kwantar da ita a gadon, yace "wani Dr is on duty? I need a gynecologist female Dr" murmushi dukansu biyun sukamai sukace "Dr Fateema tananan" suka ja gadon da sauri suna gungurawa zuwa wani babban office sukai knocking suka bude wata Dr ce mace da akalla zatakai 45yrs tana rubuce rubuce ta dago kai tana kallon su kafin ta tashi ta zagayo tana kallon Marwan da hankalin shi kekan Nadeera dake hawaye tana mikamai hannu dan tsoro taji tanaji, hanunta yarike yama nurses din alamu da hannu su matsa suka matsa yariketa yana shafa kanta ya duko dakai yace "am here with you don't be scared okay" yamata whispering a kunne yana share mata kwalla da yatsa, da kai Dr tama nurses din alama ta basu waje, suka fice ahankali, Dr takaraso jikin gadon da statoscope tana makalama kunenta takaraso tana murmushi tana kallon su tace "wats wrong with my patient" tai maganan tana bude idanun Nadeera tana haskawa da dan karamin touch data ciro daga aljihun lab coat dan taga kwayar idanunta kafin ta makala tana sauraran heart beat dinta tace "meke damunki? Why are you running temperature? Meke miki ciwo uhm?" ta dauko wani paper da byro tunda ba'a riga an bude mata folder ba tana kallon Nadeera data fashe da kuka tana kallon guy din hakan yasa ta kalli Marwan daya rike hanunta gam yaana kallonta shima kaman zaiyi kuka, ahankali Dr tace "married couple ne ku?" gyada mata kai Marwan yayi idanunshi akan Nadeera, dan murmushi Dr tayi tace "I see, please can you excuse us na duba ta" ahankali ya saki hanunta yajuya yafita yana dan kallonta ya rufo musu kofan ya tsaya abakin kofan, da kyar ta yarda Dr ta dubata sosai tabama Dr tausayi dan yaji mata ciwo sosai daga gani bai bebita ahankali ba, thank God ma babu tear, magungunan ta rubutu dawasu abubuwa sanan ta karasa gaban kofan ta bude da sauri ya juyo murmushi tamai tace "shigo" biyota yayi ciki tadau prescription din data rubuta tace "temperature ta is too high zamu dan riketa for some hours har ruwan dazan sama ta yakare, muje yanzu nabaku daki sai kaje kasiyo abubuwan a pharmacy mu, namata alluran dazasu sata bacci, bayan nan I want to see you alone a office dina" ahankali yace "okay" yay hanyar gadon ya dagota ya dauketa Dr tana gaba suna biye da ita sukai hanyar wani daki anan kasa daidai lokacin Abba yafito daga dakin x-ray shida Adamu driver dake rike da makullin motan jeep din Abba, Marwan daya hango dauke da Nadeera suna tare da wata Dr suna jerawa, kirjinshi ne yawani irin buga yana kara zaro ido yana kallon Nadeera da yaga idanunta sun kumbura sosai sunyi ja, kaman ance Marwan yajuyo wajen hakan yasa Abba yakoma dakin Xray da gudu batare daya bari Marwan ya ganshi ba yadan leko da kanshi daidai lokacin sun wuce da sauri Abba yafito yana kallon Adamu dake mai kallon lafiya Alhaji naga kana gudu yace "Adamu wanda ya daukemin princess dina ne, bakaga Nadeera ba, wanda ya daukemin princess dina ne wlh, princess dita batada lafiya kaga idanunta kuwa, muje naga ina zasu" da sauri sukai hanyar dasuka ga sunyi daidai daidai lokacin Dr Fateema tabude one single room na patient ta shiga shima ya shiga, gyararan bed din ta nuna mai ya kwantar da ita sanan tace "get the stuff daga pharmacy" hanyar kofan yayi yana waigenta yafita, da sauri Abba ya juya baya yana sosa keya da karyayyan hanunshi dake nade da bandeji da ayanzu yasomajin sauki sosai, da sauri Marwan yay hanyar pharmacy yasiyo abubuwan duka ya biya da pos yadawo dakin inda su Abba suke labe awani lungu suna kallon shi ya shiga dakin yabama Dr ledan, yana tsaye Dr tamata fixing drip ta zuba alluran magunguna aciki sanan ta ijiye sauran magungunan tace "wanan da daddare bayan kun koma gida zatasha, yanzun nan xakaga tai bacci, am coming lemme attend to some patient zan dawo na dubata don't forget I want to see you" gyada mata kai yayi yace "thank you" murmushi tayi tafice daga dakin tana yaba kyanshi dana matar tashi aranta, ahankali yaja kujera ya zauna agabanta yarike mata hannayenta ya daura akan bakinshi ya mata kiss yana murmushi yace "I love you so much Sugarlips, I was too rough on you ko?" yay maganan yana matsar da kanshi saitin fuskarta, lumshe ido tayi da sauri dan bataso kallon pink lips dinta, dan murmushi yayi yace "my fear fear bunny" yadan lashe lips dinta daya kafe da ido, dawani irin naughty voice yace "Sugarlips kinsan yesterday you actually kissed me fa" da sauri ta kankame idanunta cikin tsananin kunya da zafin ciwo, ahankali ya tura hanunshi cikin hijabinta ya daura akan boobs dinta dat are hot sabida temperature datake running, yay squeezing nasu gently yana jan nipple dinta dan baisa mata bra ba, ahankali tai dan motsi da kafa, bakinshi yakai saitin kunenta yace "I can't wait for you to get better... ahhh my God!! Ummm..." dan shiru yayi yanason yanatsu jin har yafara having erection, dan kallon jeans dinshi yayi kafin ya cije lips dinshi ya kalleta kaman zaiyi kuka ya duko da kanshi yay kissing eyes dinta data lumshe murya chan kasan makoshi while squeezing boobs dinta yace "wat have you done to me Sugarlips? Wlh I can't wait to be in again, baby kinsan am hard kuwa" murmushi yayi ganin yanda ta kankame idanunta, ya lashi eyelash dinta dake rawa yace "don't be scared is not like am going to screw you here" matse boobs dinta yayi hakan yasa ta ware idanunta tadan kallai, ajiyan zuciya ya sauke da sauri yace "Sugarlips ahhh don't start with this ur killer look uhmm" ya shiga bata lizard kiss gentle bakinta dat is hot nasa jikinshi na rawa, sakin boobs dinta yay ahankali jin ana kiran salla ya zaro hanunshi kafin ya saki bakinta kaman wanda bayason saki ya mike yana kama manhood dinshi dake so ayi freeing dinshi daga wandon daya hanashi mikewa da kyau yadan yamutse fuska ya duko yamata kiss a lips yace "I love you so much My Rahma, lemme go and observe zuhur I love you ko" yasake mata peck a goshi yana kallon yanda take lumlumshe ido alamun bacci takeji, murmushi yayi yadan matsa ya tsaya jikin kofa yana kallonta yakai kusan 3min sanan yabude yafita daga dakin bayan erection din was gone, da sauri su Abba suka sake labewa a lungun har yana neman faduwa, wani iri Marwan yaji ajikinshi hakan yasa ya jujjuya yana kallon wajen, mutane ne few ma awajen dake tafiya, juyawa yayi yawuce yay hanyar reception yafita yay masallacin dake premises din hospital din da sauri Abba da Adamu suka fito daga inda suka labe sukai hanyar dakin shiga sukayi Abba yana cewa "ciro wayanna da sauri Adamu ka kira min kwamissiona, yau zamu kamashi red handed" kafe Nadeera dake bacci yayi da ido hawaye nawani irin taruwa a idanunshi, yakarasa gaban gadon da sauri ya tsaya yana kallonta tundaga kafa har kai kirjinshi namai zafi sosai, ya dago ya kalli Adamu dake kokarin dailing number kwamissiona yace "bar wanan zo daukan mun y'ata mutafi kafin yadawo, in munbar asibitin ma kira azo akamashi, yi sauri daukarshi" da sauri Adamu ya maida wayar aljihu ya karaso gaban gadon Abba yace "cisge karin ruwan" cirewa yayi Abba yanajan igiyan yana yarwa yace "daukan min babyna ahankali kaga batada lpy" ahankali Adamu ya dauke ta ko motsi batayi ba Abba yace "muje muje da sauri kafin yazo ya karya mu" fita sukayi daga dakin sukai reception da ita, daidai lokacin ankawo wani cases din accident mutane sun cika reception din, hankalin nurses nakan mutanen dasukaji ciwo bamasu luraba, su Abba suka fice da ita, fita sukayi suka sata amota da sauri Abba ya shiga bayan kusa da ita yaja kanta dayan hannayen shi yadaura akan cinyanshi yana kallonta kaman yau yafara ganinta, Adamu ya rufo musu kofa yakoma gaba yaja ya kunna motar yabar asibitin da mugun gudu, sosai Abba ke binta da kallo yanda lips dinta suka kumbura sunyi so pinkish ga kafafunta aware dan tun dazu ya lura bata hadesu ba duko uban baccin datake na magani, wani irin bakin ciki ne yaji ya diran mai a zuciya yace "badai cimin y'a yayiba dan uwatata? Innalillahi, My Princess" ya jijjigata yace "ke tashi kifadamin, badai cimin Princess dita yayi ba, wlh wlh sai hukuma tarabani dakai, sai hukuma tabimin hakkina, badai kwakular y'ata yayiba" yashare wasu hawaye masu zafi da daci dasuka zubomai, yace "Adamu kira kwamissiona kaini gidana na Kubwa, saika koma asibitin tunda ka ganshi saika nunama kwamissiona shi akamamin shi ni zan zauna da princess saita tashi zanzo police station" yakafe kafan Nadeera da kallo yace "meyama Princess jikinta ke zafi haka? Badai cimin Princess yayiba, wlh inhar yama yarinyar nan wani abu kuwan saina guntulemai kaciya." yay maganan yana goge kwalla tsabagen yanda zuciyarshi kemai zafi.



*masu fitarmin da novel kuda Allah, ban yafemuku ba because wanan novel din na kudi ne*


*3107021073 first bank aisha Muhammad, zaki turo 300 access money dinki na karanta book dinan and send the evidence to my watsapp number 07012181461 sainai adding naki a group, u can also send MTN card ta watsapp dina*



 _I write with sense, my write up are classic, novel dazaki karanta kiji each and every organ din jikin ki na amsawa shine novel, novel da zakiji koda yaushe u wanna hear wat will happen next shine novel, novel mai suspense shine novel, I write with class and intelligence, I don't copy, i create my own unique style, ban taba karanta labari dayay kama da BM dina ba, ban taba karanta labari dat look like the mask man dina ba, mask man na dauke da alot of lessons da only masu hankali understand, BM action love story ne. Masu cewa online writers wahalallu ne, kukuke ganin haka, as for me writing is my gift, and am making it ahakan masha Allah, gulmammun writers dake bina pc suna cewa nadena Allah ya isa, nadena novel din kudi addua' yafi kudi me ruwan ki dani? I ask for your advice ne? Saisa bana kungiya, I hate control, am d author of my book to mena gayamin ya zanyi na u born me? Are you my counselor ko supervisor ne? this is my gift and I can proudly count on my fans, one love guys._ 






Yana bin jam'i a masallaci amma hakanan yaji yarasa natsuwa sai wani irin tunanin ta yake, da kyar ya kawad da wani tunani ya natsu yay jam'inshi da kyau ana sallamewa a gurguje zikir ba'ada salah ya mike da sauri yafito daga masallacin yay cikin hospital din da sauri having one kind of wired feeling, daidai yazo zai wuce ta office din Dr yay dakinsu Dr tabude kofa ta ganshi zai wuce, tana ganinshi tai murmushi tace "muje nafara dubata sai mudawo muyi maganan" dan atunaninta wajenta yazo, gaba yayi tana biye dashi ya bude dakin yaga gadon wayam ga igiyan drip yana lilo ruwan sai diddiga yake akasa, da sauri ya shiga dakin yana dube duben ko ina Dr ma haka tace "ha'a to kodai ta shiga bathroom ne please check, but mesa zata tuge ruwan hakama?" da sauri ya bude bathroom din bata ciki, ya girgiza mata kai yayi hanyar waje yafita daga dakin yana bude dakunan patient dake jere a wurin amma duk bata aciki saidai ayita kallonshi irin lafiyan wanan kalau kuwa yake shigo mana daki?  Dr ma haka take tayashi duba na dayan side din saida yagama juyawa ya juyo cikin tashin hankali da tsananin fushi ya kalli Dr yawani irin daka mata tsawa da saida yajawo attention din mutane. "where is my wife?" yanda yadakama Dr tsawa saida jikinta yafara rawa batama fargaba yakara mata wani tsawan. "where is my wife? Ko tafiya bazatama iyaba how did she leave the room?" yajuya ya kalli medical personnel da security guards da some patients da mutane dahar sun cika wajen ya nunasu da yatsa idanunshi sunyi jajur yace "where is my wife? I left her in the room sleeping, naje nai salla ace bata, ina kuka kaimin wifey? Kufitomin da wife dina or am gonna sue this hospital because my wife is under your care and supervision, where is my wife" yay maganan kaman yanason ya daki security guards din dasuka karaso wajen, da sauri Dr ta shiga tsakani tace "please calm down sir, let's not rush stuff, we will find your wife, please calm down sir our reputation is at stake here matarka bazata bata a hanun muba, dan Allah calm down okay" ta kalli securities din tace "please check everywhere, zaku ganta she's a lil bit chubby young lady haka tanada dan tsayi, ta sanya navy blue hijab, she's fair but he's fairer, tanada pink lips and her eyes are a little bit swollen" da sauri daya daga cikin security guards din yace "to nidai I saw someone dazun lokacin I was trying to help those accidents people mu shigo dasu ciki naga ya dauko wata mai navy blue hijab, but bacci take, naga yasata a mota shida wani old man dayasa shadda gizna light blue" wani irin fizgoshi Marwan yayi yace "and?" sosai yaji tsoro sabida yanda Marwan ya damkeshi yace "wlh ni bansaniba, am not even sure if itace wacce kuke nema" tsaki Marwan yayi ya sakeshi dan kaman ya shakeshi yakeji ya kalli Dr da jajayen idanunshi yace "ina CCTV room dinku?" da sauri Dr tace "yauwa upstairs muje komasan wat exactly happen, how did she get out of the room" da sauri sukai upstairs dan duba CCTV.



Gaban wani madaidaicin gida Adamu yay parking a Kubwa ya fita daga motan yabude gidan da key ya shiga ya bude gate din yadawo yabude motan ya shiga ya kunna motar yajata ciki yay parking a tsakar gidan sanan ya fito ya kulle gate din sanan yadawo yabude bayan Abba yace "yauwa daukan min ita muje ciki ka shimfidemin ita akan gado saika kiramin kwamissiona" daukarta Adamu yayi yace "Alhaji jikinta da zafi sosai gaskiya" kaman Abba zaiyi kuka yace "ina nasan meya mata? Yarinya jiki kaman wuta ai wlh Allah ya isa ban yahe mishi ba, muje" suka shiga ciki, falone hadadde maidan girma sai dining da kitchen ke gefe bedroom din dake a gyare sukayi ya kwantar da ita akan gado Abba yana tsaye akanshi yace "muje falo ka karkiramin kwamissona" fita sukayi Adamu yay dailing number kwamissona da sauri Abba ya karbi wayan yana dauka yace "hello kwamissona na ganshi ya kai ya'ata asibiti, yanzu na daukota mun gudu amma ga Adamu nan zai koma asibitin ya nuna muku shi, ku kamashi wlh saiya saketa, kacimin ubanshi a cell ka karyamai gaba" yay shiru yana sauraran kwamissona da sauri yace "to, to, to bari yataho, ni muna gidana na kubwa mun buya a wurin karya ganni yakara karyani, kuma ka ramamin karayana sainazo" yavkatse wayan yana kallon Adamu yace "tahi suna hanya, please ku kamashi, shegen karfine dashi kaman basamude" da sauri Adamu yafita daga dakin yana rufo kofa shikuma Abba yakoma cikin dakin yana wani irin kallon ta, wani irin abu na fizganshi, yanabin kafan ta da har yanzu yaga aware da kallo, ahankali yahau kan gadon ya dagota da hanunshi da kyar ya yaye hijabin yana nishi dan zafin da hanunshi yamai ya ijiye hijabin akasa yanabin kirjinta dasukai wani shar shar yaga har sun kara wani girma da kallo, ahankali yakai hanunshi da aka daure wutsiyar ya shafo kirjinta, firgigit ta farka ta bude idanunta dake cike da zazzabi sosai, ganin fuskar Abba saida gabanta yawani irin fadi da duka karfinta tasa ta ture hanunshi daga kan kirjinta tana kallon dakin tanajan jikinta da kyar tana kokarin sauka daga kan gadon tana runtse ido sabida wani irin azaban datake ji tafashe da kuka sosai, sosai Abba ke binta dawani irin kallo harta karasa sauka daga gadon tanajan duwaiwai tana kuka tana runtse ido tana ware kafafun dahar yanzu taki hadesu tana Kalle Kallen dakin, wani irin kallonta Abba yake hawaye ya cika idanunshi sosai, bakinshi na rawa yace "Princess me danta shegiyan nan yamiki eye? Meya miki nace?" ahankali ya sauko daga gadon hakan yasa ta kama bango ta mike tsaye da kyar tanaso ta gudu ihu tayi ta koma ta zauna da sauri sabida zafi ahankali Abba yace "cinki yaron nan yayi Princess? Tell me!" ya daka mata tsawa cikin fushi yana nunata da yatsa yace "did that kidnapper sleep with you Princess?" yay maganan yana dumfaro ta zai sauko daga gadon, da sauri takara mikewa tsaye cikin tsananin dauriya da jajircewa da jarumta jikinta na rawa, tana wani irin bude kafa kaman wacce akama kaciya tai taking step daya tana kuka tai hanyar kofa chak Abba ya tsaya yama kasa koda kwakwaran motsi dan sai yanzu ya tabbatar da zarginshi mutumin nan yacimai princess innalillahi wa innailaihi raji'un, jiyayi kaman ya dabama kanshi wuka ya mutu da ganin wanan ranan, da kyar ta iya ta bude kofan tafice falo tana tafiya mai kama dana yaro wata bakwai daya fara koyon tafiya tana taking deep breath tana kuka tana zufa sosai, kasa cigaba da tafiyan tayi d pain is too much, tsugunnawa tayi saitaji kaman ta zuba barkono ne da sauri ta zauna tana dafa center table, tana kallon ko ina tana kuka da kyar ta bude baki ta kwalama Marwan kira. "Ya Marwan! Ya Marwan ina kake?"......



Ganin fitar Abba dawani mutumi a CCTV footage yasa Marwan Yaji zuciyarshi kaman zata tarwatse tsabagen fushi da sauri Dr tace "kasan mutanen dasuka dauketa" kasa magana yayi tsabagen yanda zuciyarshi ke barazanar tarwatse mishi ya dafa table yana wani irin girgiza, karan kukan motocin police yaji daga each and every angle da sauri Dr tace "kai ka kira mana police" dafa kanshi dake juyamai sosai yayi yana kokarin saita kanshi yayi tunani da kyar ya iya ya zaro wayarshi daga aljihu ya shiga neman number Abba daya karba a hanun Mum ranan amma bai gane number ba, tsaki yayi yay wani irin Ball da plastic chair dake wajen ya tarwatse securities din suka bishi da kallo da kyar yay maza ya fara dadddana agogon shi yana duba history GPS dinshi nan yagano number Abba da lokacin dayay tracking dinshi da da sauri ya shiga tracking yay hanyar fita daga dakin da sauri yabude kofa yafita yana kallon agogon yana tafiya akan stairs din da sauri da sauri kaman daga sama yaji ance "gayichan, shi Alhaji yace nazo na nuna muku, shiya dauke Nadeera" da sauri ya dago kai daga daga kallon agogon ya kalli kasa direction din polisawan yagani sunyi guda 24,da dayan mutumin daya gani tareda Abba a cctv footage sun fita da Nadeera shinema yadau Nadeera amma babu Abba a wajen ga patients sun taru ana yan kallo, ahankali ya maida kanshi kan agogon ya kalla dan yaga ko Abban na hospital dan yasan yana tareda Nadeera daidai lokacin ya nunamai location din Abba a Kubwa. "you are under arrest for kidnapping Alhaji Nasir's daughter, assaulting Alhaji ta hanyar bashi severe injuries, and forceful marriage, you have the right to remain silence because anything you say or do will be used against you in the court of law" kwamissona na magana yana ciro ankwa,  yana tafiya zai hayo stairs din, wani irin kallonsu Marwan yakeyi arresting him is no big deal yasan zai fito once yay presenting evidence but time din dazata zauna da wanan goat din ne dan he can do anything to her gashi batada lafiya tunanin hakan yasa yajuya da gudu yay sama kawamisona ya bishi da sauran police din yana instructing dinsu akan don't shoot muna hospital, I repeat don't shoot, buga kofan dakin CCTV Marwan yy ya shiga da sauri yana kallon window dakin da sauri yay wurin ya bude window daidai lokacin kwamissona ya shigo yay wani irin jumping yayi yana murmushi ya dira kasa ko tsoro baida shi da sauri ya mike tsaye machine din dan acaba daya gani awurin da key amakale yawani irin hau daidai lokacin some police dake kasan sunzo wajen ya kunna machine din yaja dawani irin arnen gudu yafita daga hospital din da sauri, polisawan da mai gadi duk suka bishi shiga mota suka bishi, gudun bala'i yakeyi yana kallon agogon shi yna kara bin location dinsu, polisawan na binshi abaya yana wani irin awizo da machine din ko tunanin life dinshi bayayi he just wanna save his soul mate daga wanan aladen.



*masu fitarmin da novel waje ban yafeba, kuda Allah*


*duk wacce ta karanta bata biyaba ina binta bashi itada Allah*


*3107021073 first bank aisha Muhammad, zaki biya 300 access money na sakaki a group din danake posting kullum in kinason BM, saiki turo evidence of payment through my watsapp number 07012181461, zaku iya tura MTN card through d watsapp number*



*BOYAYYEN MUTUN*




Ahankali Abba yafito daga uwar dakan yana wani irin kallonta cikin fushi, idanunshi sunyi ja jajir sun cicciko da kwalla yana wani kallonta, komawa baya take tana kuka tana goge hawayenta da bayan hannu tace "Abba dan Allah ka yakuri, kadena min haka, Abba kai mahaifina ne" "am not your mahaifi" Abba yafada cikin baccin rai yace "bani na haifeki ba" girgiza mai kai tayi cikin kuka tana kara jan duwawu baya tace "Abba kaina sani a matsayin mahaifi, ka raineni tun ina wata uku, u are d only one I know a matsayin mahaifi, kaine Abba na, Abba please am sorry kadena min irin abubuwan nan kaji dan yarasulullah" "ke kimin shiru" yafada atsawace yana dumfarota yace "ni kika yaudara Princess? You know how much I love you princess, how much I care for you, my heart beat for you only, kinsan yanda nake jarababben sonki, Allah ya jarabce ni da sonki ni kaina bansan yanda zanyi da katutun sonki, sonki yazaman min jaraba, yazaman min kashi darai jijiya da bala'i, princess banki na rabu da kowa aduniyan nan ba akanki, idan duk duniya zasu tsaneni akanki I don't mind inhar kina by my side, babygirl u are my everything shine kika bari wanan danta shegiyan yaron ya kwanta dake iye!" ya daka mata tsawa, girgizamai kai tayi a birkice hakan yasa Abba yay dariya mai ciwo yace "ni kikema karya? Bayan is so obvious dat guy slept with you haa? Princess!" yakira sunanta hawaye na gangaro mai daga ido dan sosai abin ke tabashi, wani irin jarababben kishi na nukurkusan shi, yakasa bringing kanshi to d fact dat wani ya kwanta mai da baby ba shiba, ahankali yana share hawaye yace "Princess wat I've been longing for, pleading with you kibani shine kika bude kafa someone else dabaisan wahalan da nasha dake ba ya ciki? Princess have you seen the way u are walking kuwa? Daga gani bacin wasa yamiki ba, baby girl yanzu you allowed somebody to take your virginity bani kika bamawa ba, ni ubanki kinmin adalci?" yafada yana kuka bil hakki dan abin na sosa mai rai, jiyayi dama sossoka mai wuka akayi da wanan abin dayake gani wani kato yanzu yay penetrating vagina princess and f*ck her, dis virgin her ba shiba?" hannu ta daura akan kunenta tana girgiza kai tana kuka sosai tace "Abbana dan girman Allah kadena min irin wayan nan kazaman kalaman, Abba kaifa Abban nane, please stop it, maganan batada tsarki a bakinka" "kinci uwatata da tsarki, Princess am talking about someone wani banza chan gara garabasa took your virginity, yagama gane mini wanan bul bul jikin naki, f*ck u bani ba shine kikemin maganan tsarki do you have any idea how am feeling right now?" ya tambayeta bitterly kaman zai rufe ta da duka, yace "na raineki, nai kiwonki duk wanda zaizo yace yana sonki na koreshi nacemai makaranta zakiyi, nasa su Muhsin ma suka saka miki ido suka hanaki samari, rana daya wani kato mai kama da basamude yay kidnapping dinki yazo ya aure ki and collect your virginity shikenan ni na tashin atutan babu? yasha gara a banza? ya tsotse kayana my money? Kinsan kuwa how much I invested in you dakikai looking so yummy haka? Na kashe miki kudina nasa kikazama one of the yummiest good looking young ladies a Abuja, Kalle kifa, To wlh, wlh, wlh bazan yardaba" yafada kaman zai fasa gidan, yace "wlh bazan yarda ba, and it seems u enjoyed it right? princess I will show you today u are mine, mine alone, duk duniyan nan nafi kowa iko dake, nafi kowa iko dake, u are under my custody, nina dauko ki, nine gatanki, na raine ki kaman kazan kiwo, namiki sutura na baki abinci, wayan nan nonuwan agidana kika farasu, uban me za'a gayamin, today I will show you nafi kowa iko dake, u are my property, I will show u nafi dan shegiyan nan komi, badai kin budemai kafa ya shigaba dats how nima yanzu zaki budemin kafa na shiga, mema bazan yaron zai nuna min? Am huger than him, nima babba ne and ina dadewa akan mace, princess kinsan I love you ko but my God this thing is paining me daya rigani, how could he self, how dare he yataba min ke, princess baki baniba kika bama wani? Wlh, wlh ban yafe miki ba" yafada yana hawaye yana cire rigan jikinshi, fashewa tayi da kuka sosai ta mike tsaye da kyar tana Kalle kalle tsabagen rudewa bama tasan kofan fita daga dakinba kofan da idanunta yariga gani tai hanyar wajen wanda yake ciki, mazariya wando Abba ya zage ya cire wandon yana murmushi yanabin bayanta da kallo yana having erection at d same time yanajin ciwon yanda yaga take tafiya da kyar, wandon yacire ya rage dagashi sai boxer yasa hannu yafito da abin ta hugin gaban boxer yabita da sauri da kyar ta bude kofan kitchen ta shiga kafin ta rufo ya turo kofan da sauri ya shiga yana mata murmushi da sauri ta koma baya tana ihu tana kuka sosai. "don't touch me Abba, kayakuri dan Allah" bama ta iya magana da kyau tsabagen zazzabi dake cinta, wani irin kallonta Abba yake yana murza abin yana nunamata yace "kalleta princess batafi ta shegen nan girma ba, kallifa, shar shar da ita saima ta shiga jizaki kaman na barbada miki minti mai tsinke a wurin, Princess Kinga am very happy kin dawo gareni, am sure by one an kama shegen nan yau sai kwana a prison, zomusha dadin mu" yay maganan yana matsota, Kalle Kallen kitchen din ta shiga yi tana neman abinda zata dauka tana kuka sosai, fork data gani akan slap ta dauka ta juyo da sauri tana kuka ta rike fork din da duka hanunta biyu jikinta na rawa sosai tana kallon Abban tace "don't come near me Abba, karka tabani wlh" tai maganan tana kuka sosai jikinta na rawa sosai kaman wacce ke shirin suma tsabagen rashin karfi, murmushi Abba yayi yana shafa abin sosai yana dumfaro ta yace "keep dat fork my friend kina fama da kanki, banga mai hanani mallakan ki yauba, u open leg for dat shege nine bazaki budema wa ba, haba princess zoki kamamin, kamama Abban ki tottorin shi, iyye yarinyan Abban ta yar lukutata, My chubby chubby princess, my fine model body babygirl, my Kim Kim, my Kim Kardashian, baby let's have sex and testify to the fact that ur Abba is not tsoho am made up of rod yarinya ahhhhhh zokiji" ya maganan yana mika hannu zai jata, ta koma baya kaman zata shige cikin kitchen ta fashe da kuka sosai jikinta na bari arude tana nunamai fork din takasa magana dan bama ta ganinshi da kyau, murmushi yayi yawani girgiza mata erected abin ya fizgo hanunta dake rike da fork yana mata murmushi yace "yauwa my babygirl oya kamamin, no bani head ne samin bakinki dan uwatata" yasa dayan hanunshi yakamo kanta yanajan abin da hannu daya yakai kanta zai daura akan penis din cikin wani irin kuka cikin rashin ganin takaimaimai inda hanunta ke zuwa ta chakamai fork din akan penis, wani irin ihu Abba yayi da saida ta dawo daidai yawani irin sakinta yafadi akasa warwas, ihu tayi arude tana kallon fork din dake chake a abin dake wani irin bulbulo da jini daidai lokacin aka wani irin bude kofan kitchen din aka shigo ta dago kai jikinta nawani irin bari kaman wacce ta zare, ganin Marwan ne yasa ta fashe da kuka jikinta ko ina na rawa kirjinta nawani irin bugawa kaman mara hankali wacce tasami tabuwan hankali tana kallon Abba tace "I...I..killed him....na..ka..s..he.. Abba..n..a" tai baya zata fadi sabida tsananin jiri dake dibanta dasauri yariketa yana kallon Abban shima yanda jini ke fita, karan motocin police dayaji yasa ya rungumeta da kyau tareda sakin mata kiss abaki for some second yana shafa bayanta jin yanda kirjinta ke bugawa kaman zai tarwatse, sakinta yayi yay cupping face dinta, ahankali yace "Sugarlips listen to me" da kyar ta daga idanunta ta kalleshi cikin gushewan hankali dan gabaki daya bata hayyacinta tace "na..kashe Abbana kalli" ta nunamai Abba da yatsa tace "I killed him, am a murderer, prison za'a kaini ko? Azumi sittin zanyi? Na...na kashe babana" da sauri ya zaunar da ita ahankali ganin hankalinta baya jikinta ya jinginar da ita da bango, ahankali ya zame hulan kanta ya share jikin fork din to remove her finger print sanan ya yar da hulan yay placing hanunshi akan fork din daidai lokacin aka bude kofan kitchen din aka shigo kwamisona da wasu polisawa bayanshi.


*masu fitarmin da novel waje ban yafeba, kuda Allah*


*duk wacce ta karanta bata biyaba ina binta bashi itada Allah*


*3107021073 first bank aisha Muhammad, zaki biya 300 access money na sakaki a group din danake posting kullum in kinason BM, saiki turo evidence of payment through my watsapp number 07012181461, zaku iya tura MTN card through d watsapp number*



*BOYAYYEN MUTUN*




Ahankali Abba yafito daga uwar dakan yana wani irin kallonta cikin fushi, idanunshi sunyi ja jajir sun cicciko da kwalla yana wani kallonta, komawa baya take tana kuka tana goge hawayenta da bayan hannu tace "Abba dan Allah ka yakuri, kadena min haka, Abba kai mahaifina ne" "am not your mahaifi" Abba yafada cikin baccin rai yace "bani na haifeki ba" girgiza mai kai tayi cikin kuka tana kara jan duwawu baya tace "Abba kaina sani a matsayin mahaifi, ka raineni tun ina wata uku, u are d only one I know a matsayin mahaifi, kaine Abba na, Abba please am sorry kadena min irin abubuwan nan kaji dan yarasulullah" "ke kimin shiru" yafada atsawace yana dumfarota yace "ni kika yaudara Princess? You know how much I love you princess, how much I care for you, my heart beat for you only, kinsan yanda nake jarababben sonki, Allah ya jarabce ni da sonki ni kaina bansan yanda zanyi da katutun sonki, sonki yazaman min jaraba, yazaman min kashi darai jijiya da bala'i, princess banki na rabu da kowa aduniyan nan ba akanki, idan duk duniya zasu tsaneni akanki I don't mind inhar kina by my side, babygirl u are my everything shine kika bari wanan danta shegiyan yaron ya kwanta dake iye!" ya daka mata tsawa, girgizamai kai tayi a birkice hakan yasa Abba yay dariya mai ciwo yace "ni kikema karya? Bayan is so obvious dat guy slept with you haa? Princess!" yakira sunanta hawaye na gangaro mai daga ido dan sosai abin ke tabashi, wani irin jarababben kishi na nukurkusan shi, yakasa bringing kanshi to d fact dat wani ya kwanta mai da baby ba shiba, ahankali yana share hawaye yace "Princess wat I've been longing for, pleading with you kibani shine kika bude kafa someone else dabaisan wahalan da nasha dake ba ya ciki? Princess have you seen the way u are walking kuwa? Daga gani bacin wasa yamiki ba, baby girl yanzu you allowed somebody to take your virginity bani kika bamawa ba, ni ubanki kinmin adalci?" yafada yana kuka bil hakki dan abin na sosa mai rai, jiyayi dama sossoka mai wuka akayi da wanan abin dayake gani wani kato yanzu yay penetrating vagina princess and f*ck her, dis virgin her ba shiba?" hannu ta daura akan kunenta tana girgiza kai tana kuka sosai tace "Abbana dan girman Allah kadena min irin wayan nan kazaman kalaman, Abba kaifa Abban nane, please stop it, maganan batada tsarki a bakinka" "kinci uwatata da tsarki, Princess am talking about someone wani banza chan gara garabasa took your virginity, yagama gane mini wanan bul bul jikin naki, f*ck u bani ba shine kikemin maganan tsarki do you have any idea how am feeling right now?" ya tambayeta bitterly kaman zai rufe ta da duka, yace "na raineki, nai kiwonki duk wanda zaizo yace yana sonki na koreshi nacemai makaranta zakiyi, nasa su Muhsin ma suka saka miki ido suka hanaki samari, rana daya wani kato mai kama da basamude yay kidnapping dinki yazo ya aure ki and collect your virginity shikenan ni na tashin atutan babu? yasha gara a banza? ya tsotse kayana my money? Kinsan kuwa how much I invested in you dakikai looking so yummy haka? Na kashe miki kudina nasa kikazama one of the yummiest good looking young ladies a Abuja, Kalle kifa, To wlh, wlh, wlh bazan yardaba" yafada kaman zai fasa gidan, yace "wlh bazan yarda ba, and it seems u enjoyed it right? princess I will show you today u are mine, mine alone, duk duniyan nan nafi kowa iko dake, nafi kowa iko dake, u are under my custody, nina dauko ki, nine gatanki, na raine ki kaman kazan kiwo, namiki sutura na baki abinci, wayan nan nonuwan agidana kika farasu, uban me za'a gayamin, today I will show you nafi kowa iko dake, u are my property, I will show u nafi dan shegiyan nan komi, badai kin budemai kafa ya shigaba dats how nima yanzu zaki budemin kafa na shiga, mema bazan yaron zai nuna min? Am huger than him, nima babba ne and ina dadewa akan mace, princess kinsan I love you ko but my God this thing is paining me daya rigani, how could he self, how dare he yataba min ke, princess baki baniba kika bama wani? Wlh, wlh ban yafe miki ba" yafada yana hawaye yana cire rigan jikinshi, fashewa tayi da kuka sosai ta mike tsaye da kyar tana Kalle kalle tsabagen rudewa bama tasan kofan fita daga dakinba kofan da idanunta yariga gani tai hanyar wajen wanda yake ciki, mazariya wando Abba ya zage ya cire wandon yana murmushi yanabin bayanta da kallo yana having erection at d same time yanajin ciwon yanda yaga take tafiya da kyar, wandon yacire ya rage dagashi sai boxer yasa hannu yafito da abin ta hugin gaban boxer yabita da sauri da kyar ta bude kofan kitchen ta shiga kafin ta rufo ya turo kofan da sauri ya shiga yana mata murmushi da sauri ta koma baya tana ihu tana kuka sosai. "don't touch me Abba, kayakuri dan Allah" bama ta iya magana da kyau tsabagen zazzabi dake cinta, wani irin kallonta Abba yake yana murza abin yana nunamata yace "kalleta princess batafi ta shegen nan girma ba, kallifa, shar shar da ita saima ta shiga jizaki kaman na barbada miki minti mai tsinke a wurin, Princess Kinga am very happy kin dawo gareni, am sure by one an kama shegen nan yau sai kwana a prison, zomusha dadin mu" yay maganan yana matsota, Kalle Kallen kitchen din ta shiga yi tana neman abinda zata dauka tana kuka sosai, fork data gani akan slap ta dauka ta juyo da sauri tana kuka ta rike fork din da duka hanunta biyu jikinta na rawa sosai tana kallon Abban tace "don't come near me Abba, karka tabani wlh" tai maganan tana kuka sosai jikinta na rawa sosai kaman wacce ke shirin suma tsabagen rashin karfi, murmushi Abba yayi yana shafa abin sosai yana dumfaro ta yace "keep dat fork my friend kina fama da kanki, banga mai hanani mallakan ki yauba, u open leg for dat shege nine bazaki budema wa ba, haba princess zoki kamamin, kamama Abban ki tottorin shi, iyye yarinyan Abban ta yar lukutata, My chubby chubby princess, my fine model body babygirl, my Kim Kim, my Kim Kardashian, baby let's have sex and testify to the fact that ur Abba is not tsoho am made up of rod yarinya ahhhhhh zokiji" ya maganan yana mika hannu zai jata, ta koma baya kaman zata shige cikin kitchen ta fashe da kuka sosai jikinta na bari arude tana nunamai fork din takasa magana dan bama ta ganinshi da kyau, murmushi yayi yawani girgiza mata erected abin ya fizgo hanunta dake rike da fork yana mata murmushi yace "yauwa my babygirl oya kamamin, no bani head ne samin bakinki dan uwatata" yasa dayan hanunshi yakamo kanta yanajan abin da hannu daya yakai kanta zai daura akan penis din cikin wani irin kuka cikin rashin ganin takaimaimai inda hanunta ke zuwa ta chakamai fork din akan penis, wani irin ihu Abba yayi da saida ta dawo daidai yawani irin sakinta yafadi akasa warwas, ihu tayi arude tana kallon fork din dake chake a abin dake wani irin bulbulo da jini daidai lokacin aka wani irin bude kofan kitchen din aka shigo ta dago kai jikinta nawani irin bari kaman wacce ta zare, ganin Marwan ne yasa ta fashe da kuka jikinta ko ina na rawa kirjinta nawani irin bugawa kaman mara hankali wacce tasami tabuwan hankali tana kallon Abba tace "I...I..killed him....na..ka..s..he.. Abba..n..a" tai baya zata fadi sabida tsananin jiri dake dibanta dasauri yariketa yana kallon Abban shima yanda jini ke fita, karan motocin police dayaji yasa ya rungumeta da kyau tareda sakin mata kiss abaki for some second yana shafa bayanta jin yanda kirjinta ke bugawa kaman zai tarwatse, sakinta yayi yay cupping face dinta, ahankali yace "Sugarlips listen to me" da kyar ta daga idanunta ta kalleshi cikin gushewan hankali dan gabaki daya bata hayyacinta tace "na..kashe Abbana kalli" ta nunamai Abba da yatsa tace "I killed him, am a murderer, prison za'a kaini ko? Azumi sittin zanyi? Na...na kashe babana" da sauri ya zaunar da ita ahankali ganin hankalinta baya jikinta ya jinginar da ita da bango, ahankali ya zame hulan kanta ya share jikin fork din to remove her finger print sanan ya yar da hulan yay placing hanunshi akan fork din daidai lokacin aka bude kofan kitchen din aka shigo kwamisona da wasu polisawa bayanshi.



biya kudin karatu ba kika karanta Allah yaisa


For those that suna son biya amma har yau basusan ta yanda zasu biya ba, you don't have to call pls,  kawai send 300 to 0024878383 sai ki turo screenshot zuwa 08106102727 via whatsapp kou kuma ki tura mtn card na 300 to 08106102727 shima ta whatsapp bata message ba,  kou kuma kiyi transfer na Kati shima mtn na 300 ga number sama sai ki turo screenshot dinki zuwa ga same number ta whatsapp,  remember it's kudin karatu not kudin mallaka.  Nagode51



Funny stuff,  wasu zasu rubuta maka later,  they can't even send it directly to you sai su saka ku tura har ya isa gareta🤣,  then they will write in kana son number na or what ever,  what will I need you number for?.  You know me but I don't know you 🤷🏽‍♀. Kou ta message kayimin magana mara dadi the only reply I give is block. 





Cikin zafin Nama ta sauka daga kan gadon because anata tunanin he's trying to Connect with her,  boobs dinta dake waje tayi saurin maidawa cikin kayanta jikinta na rawa

"not again... Pls... " yafada cikin kasala kama he's finding it difficult to talk sai nishi kawai yake,  mami dake tsaye gaban gadon kasa kallonshi tayi,  ahankali ya dora legs dinshi kasa alaman he wants to. Come to her place,  

"pls.. Ka Bari... " ta fad'a jikinta na Rawa and unable to Look straight at him, tsaye yayi tare da rike waist dinshi with he's erection broadly open,  

"baby pls mana... Dan Allah ki Bari.. Let's have fun mana... Can't you see we both need this?.. " ya fada yana taking one step towards her,  hannu ta daga mashi tare daceaa

"pls ka tsaya.. Pls don't come any closer again... " tafada tana ja baya sannan hannunta rike da  rigar baccinta daidai wajen mararta,  bakinshi is partly open,  he's eyes are so Red kaman garwashi,  all he wants is to have her now,  ahankali ya koma ya zauna kasan tiles gaban gadon sai nishi kawai yake,  mami ma tana tsaye trying to go into the bathroom amma. Tana fargaban in ta juya ya biyota, kawai tsayuwa take amma her legs are not carring her yanda ya kamata, belts suahil ya fara kuncewa yana cewa

"pls look... " yafada yana zipping trouser dinshi,  mami jin yana zipping yasa ta kauda kanta hannunta gam kan mararta, 

"pls ki kalla ki gani... It's hungry for you... Dan Allah baby kizo let's get it over with... " ya fada yana nishi tare da fiddo joystick dinshi,  

"pls go out... " shine abinda mami ta fada voice dinta na Rawa sosai

"ka fita pls... " ta fada kanta kasa sannan ko kadan b'ata iya gigin kallonshi, 

"tou pls hold it only once... " ya fad'a kaman zaiyi mata kuka,  

"nidai pls ka tafi... " ta fada cikin shagwaba,  ahankali ya Mike da joystick dinshi waje yayi tsaye kawai sai ya rufe face dinshi ya fara mata kukan shagwaba kaman yanda yake mata always, ya ware hannunshi so he can see her reaction as she hears he's voice,  

"hummmm uhmmm... Ni Bazan yarda ba.. Pls antyna... " ya fada cikin kukan shagwaba, Dan satan kallonshi tayi taga he's manhood waje,  da sauri ta dafa chest dinta tana dauke idonta,  dariya ya saki da karfi yana cewa

"yes at least Kinga abinda nakeson ki gani... Kinga kayan yakin kaninki kou?.. " ya fada cikin dariyar mugunta,  mami kasa magana tayi,  

"Dan Allah... Ka... Fita... " ta fada mashi jikinta na rawa,  nufota yayi sai gashi ta baza da gudu ta kama hanyar bathroom,  he's laughing so loudly, 

"the mighty anty is running... Pls kizo mu bambamce age different.. Muga waye babba?.. " ya fada yana biye daita yana dariya,  ihu ta dingayi ta shiga bathroom ta kulle,  tsayawa yayi ya gama dariya sannan yace

"anty you can come out... Na tafi inyi wanka...i will come back. For your order na abincin da zakici...bye antyna... Sarauniyar son girma... " yafada yana barin dakin har lokacin baiyi zipping wandonshi ba, mami wajen ta samu nan cikin bathroom ta zauna hannunta kan mararta,  kwanan nan ta samu sauki wannan ciwon marar but today it's back, wani irin murdawa cikinta yake,  she's screaming in a low voice, batasan ranar da zata rabu da wannan azaban ba,  it always happen if suhail ya tabata ko if libido dinta ya motsa,  ji take kaman ta yanka cikinta ta fiddo ciwon ko zata samu sauki,  shima suhail sai da ya durawa cikinshi ruwan Sanyi ya Dan Samu sauki. Wanka ya sake ya saka wasu kayan sannan ya fito, Har ya dawo mami b'ata fita daga bathroom ba,  ta kusa hour guda sannan ta fito daure da towel,  ko kadan bata san suhail  na zaune kan kujera ya dora kafa daya kan daya yana jiran fitowanta,  tana ganin shi tayi saurin dukawa wai Don kar yaga jikinta,  dariya yayi yace

"pls ki daina mana... we're one already... " ya fada kaman he's the eldest,  

"pls go out...." tayi commanding dinshi,  babu musu ya Mike ya fita,  da sauri ta Mike ta bude closet dinta ta Fiddo wata doguwar riga ta saka sannan ta koma ta zauna kanta kasa,  

"can I come in?.. "taji ya fada mata

"yes... " ta amsa mashi ahankali,  shigowa yayi instead ya zauna kan kujera sai ya zauna a gabanta yana kallon face dinta trying to get an eye contact amma bai samu ba,  kanta kasa kawai tana tunanin sai yanzu tasan namiji bai da kunya ko kadan nor matter how young or small they're,  dukda abubuwan da ya fara dazun he's staring at her like mirror,  she's feeling so intimidated,  

"antyna yanzu me zakice?.. Tunda kinki cin wannan... It's getting noon... " ya fada ahankali, 

"bansani ba... " ta fada kanta kasa feeling so shy, 

"pls mana... Me nayi da bazaki ci abinci ba... " ya sake maido maganar sabo, 

"hmmm me nace?.." ta fada trying to be free from the shame amma ko kadan b'ata iya daga kai

" yanzu zan baki zabi... You should tell me what happen ko kuma kawai ki bani hakkina yanzu... " ya fada babu wasa,  mami ji tayi gabata ya mugun fadi,  kawai imagining what she saw in her body,  kilan she will cry more more than aisha,

"you're not serious... " tafada voice dinta na rawa

"haka kika ce kou... Wait and see... " ya fada yana mikewa,  rigarshi ya daga ya fara kokarin unzipping trouser dinshi, da sauri tazo mikewa yayi saurin riketa ya maidata sit dinta

"Bari mana meye haka?.. " ta fada kaman zatayi kuka

"then tell me... " ya sake fada mata not giving up,  ganin da gaske yake yasa tayi saurin cewa

"kawai naga kana raina min hankali... You pretend to cook For amma it's not you... " surprise look yayi mata yana tsaye da wandonshi iya gwiwa yace.

"ban gane VA... " ya fada ahankali, 

"I heard you call wata...har da wani ce mata babe... " ta fad'a Tana watsa mashi harara,  idanuwa suhail ya zaro not believing he's ears,  zama yayi kasa har lokacin wandonshi na iya gwiwanshi ya dinga dariya,  tsoki mami taja tayi kokarin mikewa da sauri ya sake kamata ta maidata kan kujera,  First trouser dinshi ya maida sannan yace

"finally.. Finally... Am so happy alhamdulillah  .." ya fada cikin matsanacin farin ciki, kallon banza mami ta watsa mashi sanna tace

"finally what... " 

"finally kina kishina... It means you love me too... " 

"lallai your sense need to be upgraded...ka tsaya nan kana wasting time dinka... "tafada cikin haushi kanta, 

"am so sorry you think da wata nake waya... Bansan yanda ake hada kidney sauce ba sai na kira wajen dana koyi girki... Kinga it's nothing... Am So sorry I got you jealous.... " yafada still laughing, 

"you got it all wrong...ba kishi nake ba... Kawai banason rainin hankali... " tafada atakaice,  

"wallahi it's the fact... Nothing more... Ina da full woman kaman ki me zan nema a waje?.. Duk yanda nake jin yunwa kallo daya zanyi maki inji na koshi... Duk yanda raina ya baci one look at you will flush my sadness... You're a dream wife... Wallahi kullum ina tunanin da nasanin nine mijinki da tun kafin in tafi karatu zan aureki in kebeki a fadata...i feel like drowning duk sanda nayi tunanin nine mijinki amma I let you cry for pain and agony...sorry for keeping you waiting my love... " ya fada cikin calmness,  mami lumshe idanuwa tayi tana sauraron abinda yake cewa,  kawai she's so surprise why he's good with words,  he's words are sweeter  than milk and honey put together, he makes her feel something undiscripeable, 

"pls wa ya koya maka such words.... Ban taba jin su a bakin kowa ba.. Ko don daman banyi tarayya da saurayi ba I don't know what guys are capable of.. " tafada sounding very low with we eyes closed,  matsawa yaui daf daita yace

"wallahi Nima I don't know am a professional until I met you... Kome kikaji na fada it comes inti my mind ne kawia.. I always search for something to please you with... Ban taba fadawa mace irin kalamna da nake fad'a maki ba... Talking to you gives me absolute pleasure... Still again sorry for keeping you waiting... " yafada idanuwanshi kan closed eyes dinta,  wani dadi taji she's the only woman da yake  fadawa such sweet words,  she couldn't help it but say

"ko humaira?.. " ta fada mashi

"yes... Ko humaira... A da gani nake babu kaman humaira but I was wrong... Daman in baki mance ba I won't told you a duk Mai waazi family babu kaman ki... Tun ina yaro Allah ya dora min wata irin shakuwa dake... I never knew it was love because of the age difference...i loved you tun ina yaro... shiyasa kece asusuna kuma bank dina... " ya k'arasa maganar da dariya,  itama murmushi ta saki tana tunawa d yanda yake b'ata kudin break dinshi ta ajiye kuma in ya tashi amsa ya amshi double ko triple,  yana iya b'ata ajiyan naira dari ya amshi dari biyar a hannunta in the name of he's money, idanuwanta ta bude tace

"amma kai da suhail kun ci kudina da yawa... " ta fasa sounding normal, 

"our very own ATM in human form... " yafada cikin dariya sosai, itama dariya tayi as old memories rush back,  

"pls duk ransr da kika ga nayi laifi tell me pls... Dont keep. Silent and hurt your self unnecessarily... " yafada mata ahankali,  shuru tayi b'ata ce komai ba,  looking at the thick hair by the side of he's ears makes her stomach aches,  

"cutest... " ta Dan kirashi da wata siririyar voice,  

"Naam Mimi... " Dan b'ata face tayi tace

"it's mami... "

" I want to call you Mimi... " ya amsa mata, shuru tayi b'ata ce komai ba saboda kunya,  kawia she's so shy of him,  

"you called me... Me kikeso?.. " ya tanbayeta in whisper,  

"nothing... Na manta... " ta fada mashi.  

"yanzu me kikeso kici..." ahankali ta Mike ta nufi dining din, zama tayi ya juya ya kalleta,  yace

"its cold already... " ya fada yana zuw kusa da inda take zuwa

"I will manage... " ta amsa mashi,  murmushi ya saki ya duka ya yi mata kiss a saman kanta sannan shima ya zauna opposite to her yana cewa 

"let's manage it together... " in silence sukaci suka koshi sannan suhail ya tattare wajen ya kai kitchen,  dakinta ya dawo ya kwanta kan gadonta while ita kuma tana kwance kan doguwar kujera,  babu irin magiyan da baiyi mata ba kan ta dawo kan gadon babu abinda zaiyi mata amma Taki, ranar Monday zaiyi resuming office but ko kadan baison zuwa aikin,  he's thinking kudin da aka bashi ya fara business dashi instead ya dinga yawo zuwa aiki kullum,  

"Mimi... " ya kirata,  ahankali ta daga kai ta kalleshi without saying a word,  

"pls I need an advice... " yafada mata calmly,  kallonshi kawai take batace komai ba,  the more she stairs at him the more she have urge for him,  sai yanzu ta yarda ba namiji kadai kejin sha'awar mace ba, itama mace tana sha'awar namiji sosai,  Tasan ko zaa a hada mata dukkan mazan duniya bazata ji sha'awar su kaman yanda take jin na suhail ba,  the way he twist he's tongue while talking always makes it difficult,  ta yarda ko zaka shekara dari da mutum indai baka maida hankali kanshi ba bazaka San ko shi waye ba,  in one month data zauna da suhail under the same roof ta gano koshi waye,  in yana magana haka zai dinga lumshe idanuwa kaman baby doll,  

"baki ce komai ba... " taji ya fada mata,  Dan kallon shi tayi tace

"me?.. " idanuwa yayi rolling tare dacewa

"you're lost in thoughts...hope it's about me... " ya fad'a mata,  komawa tayi ta kwanta tare dacewa. 

"I thought you have something important to say... " ta fad'a atakaice 

"I said wane irin business kike ganin mutum zaiyi da million goma... I want to start something amma banda da idea at all... " ya sake maimaita mata question din da yayi mata while she was absent minded,  

"let's think about it tukun... " shine amsar data bashi lokaci guda.  Yaji dadin wannan amsar wato let's,  alaman tare zasuyi  tunanin kenan, yasan he's making a positive progress sosai and he's so happy.  Relaxing yayi kan gadon before you know it bacci yayi gaba dashi.  Bayan kaman minti talatin itama tayi bacci. 

Wajen biyu Saura ta fara farkawa,  da sauri ta Mike taganshi kwance yana bacci,  legs dinshi ta taba tare dacewa

"lokacin sallah zai wuce... " tafada tana ganin ya fara motsawa  tayi saurin shigewa bathroom,  few minutes later ta fito shima ya shiga ya fito,.

Bayan mintu ashirin ya dawo dakin ita kuma har lokacin tana zaune kan praying carpet, 

"me zakici?.. " ya tambayeta,  shuru tayi ta Mike, Dan dube dube yayi sannan tace

"pls ka bani Biro da takarda,  ..." fita yayi itama tabi bayanshi rike da wayarta,  yana daf da shiga dakinshi tace

"I will be in the kitchen ..." ta fad'a tana biye dashi ahankali kaman she's learning how to walk,  jin ta ambaci kitchen yasa yaji wani irin dadi

"rabbi yasa she's preparing meal today... " yafada yana shigewa dakinshi.

Kitchen mami ta wuce tana  duba abubuwan dake akwai and abubuwan da babu,  kawai she's remembering abinda anty bilki ta fada mata na sakaki, kawai she's so afraid of loosing him  to anyone,  koda kuwa she can't be a complete wife to him she will do some things around the house. Sallama yayi yayin shigowa rike da pen da paper ya mika mata, abubuwan da zata bukata a kitchen din ta fara rubutawa, mostly are vegetables and fruits,  sai kuma spices na abinci,  suhail was so happy Don tamkar yaron da aka sayawa lollipop haka face dinshi yake,  saida ta gama ta mika mashi paper,hadawa yayi da hannunta tayi saurin zarewa,  matsawa yayi kusa daita ya daga jaw dinta sai tayi saurin lumshe idanuwanta, bakinshi ya dora kan nata,  sai da ya kai kusan 5 seconds bakinshi na kan nata sannan yayi parting bakinshi ahankali yayi claiming bakinta in a stylish way,  bayan kaman minti daya ya zare bakinshi tare dacewa

"sai na dawo... " yafada bai jira abinda zata ce ba ya fice ya shiga dakinshi, keys dinshi ya dauko ya dawo falo yana cewa

"babu na tafi... "yafada da karfi,  mami dake tsaye rike mararta tayi gam kaman Mai labor,  the pain is increasing by the day, 

"ko meye a hannun wannan yaron?.. " ta fad'a ahankali  tana shafa cikinta sosai, 

"wayyo Allah na..  " tafada tana buga legs dinta da kasan kitchen din, 

"rabbi kar ya gane... Kunya zanji wallahi..." tafada kaman zatayi kuka,, hannunta na rawa ta dauki wayarta sannan ta samu stool dake tasting table ta zauna ta nemi number yazid tayi dailing, bayan ringing kaman hudu yayi picking yana zolayata da 

"anty amarya... " daidaita voice dinta tayi sannan tace

"na zama abokiyar wasarka AI tunda na auri abokinka... " dariya yazid yayi yace.

"haba antyna... Babu wannan zancen... "  

"kai ka sani... Yauwa kana jina?..  "

"yes anty... "

"sunan wata magani zan turo maka yanzu ka sayomin... Kasan kar ka kuskura suhail ya sani kaji kou? ""

"maganin meye?.. " yazid ya tanbayeta sounding confused,  

"pls don't ask me silly question.. Zaka saya min kou aa?.."

 ""zan saya maki mana antyna... ", kashe wayarta tayi ta shiga message ta rubuta mashi sunan maganin





Yan uwana mata da maza,  rain soul magani ne Mai dubbin amfani Wanda ake saida complete pack dinshi Mai dauke da guda 30 a kan dubu talatin kacal, nasan wasu zasuce dubu talatin? Well amfanin maganin yafi dubu dari biyar am telling you,  it's whole health in a pack,  Insha Allah babu irin illness da bai curing da yardan Allah.  Har irin ciwon da ake kai mutane abroad yana healing,  sannan in zaka saya kasan wajen wa zaka saya don ana saidawa wasu 35k  har 50k, Don haka for Interested buyer should contact 08063328903

Thanks



biya kudin karatu ba kika karanta Allah yaisa


For those that suna son biya amma har yau basusan ta yanda zasu biya ba, you don't have to call pls,  kawai send 300 to 0024878383 sai ki turo screenshot zuwa 08106102727 via whatsapp kou kuma ki tura mtn card na 300 to 08106102727 shima ta whatsapp bata message ba,  kou kuma kiyi transfer na Kati shima mtn na 300 ga number sama sai ki turo screenshot dinki zuwa ga same number ta whatsapp,  remember it's kudin karatu not kudin mallaka.  Nagode






Sai da ta zauna ta huta for a while sosai sannan ta tashi ta debi rice cup daya da rabi ta dora, kaza ta fiddo ta debi break dinshi inda babu kashi ko daya ta yanka kanana sannan ta kunna dayan gas din tayi t dora shi tare da seasoning. 

Suhail na cikin tuki wayarshi ya fara ringing,  Bluetooth dake gaban motarshi ya saka a kunne sannan yayi picking 

"the great yaya... " yaji yazid ya fad'a mashi,  dariya suhail yayi yace

"in-law how far... "

"wallahi fine... Ya kuke ya anty?.. Hope kana kula da antyna sosai?.. " inji yazid

"ask if itama tana kula Dani mana... AI ba antynka kadai bace Nima antyna ce... " yafada yana dariya 

"nice dai Mai anty... Kai kuma matarka ce... So how is everything.. Amma wallahi baka da mutunci.. Tun baa je koina ba ka fara mantawa Dani... You can stay two days without hearing from me kuma you won't call..."inji yazid 

"am sorry in-law... Kasan to be a family man it's not easy.. Especially if you're married to a boss lady like anty.   " inji suhail, dariya yazid yayi yace

"anty rigima.. Wai hoe far... Komai ya daidaita?.. " yazid ya tanbayeshi

"for where?.. We're still patching things up... Amma fa ba laifi.. The fun ia beginning... Yazid kullum ba zan mance da taimakon dakayimin ba... Allah ya baka duk abinda kakeso duniya da lahira... " suhail ya fad'a calmly while driving ahankali, 

"haba pls don't mention...what will be will always be nor matter the circumstances... So give thanks to Allah ..." 

"yes you're right amma komai Nada sila... Inda ranar bakace ince ni zan aureta ba da kilan ba zan dinga shan tenderness da nake sha ba yanzu..  So still dai thank u... " suhail ya sake fad'a mashi,  dariya yazid yayi yace

"wai tenderness..."

"kaidai bazaka gane bane... Babu abinda ya wuce auren Classy woman,  macen da ta iya kula da jikinta,  wallahi you will feel her skin kaman auduga am telling you... Am one lucky dude wallahi... "yafada cikin jindadi yayinda da tsigan jikinshi na tashi just by remembering her,  kallon bayan hannunshi yayi sannan yace 

"wallahi jikina har ya motsa kawai daga nayi maganar ta... " yafada sounding naughty, dariya yazid yayi sosai sannan yace

"daman kai bakaji wallahi... Gashi Allah ya hadaka da anty Mai kunya... Anyway she's all yours... Allah ya bar ku tare... " inji yazid. 

"Ameen Ameen in-law... Ameen oooo..." 

"wai b'ata da lafiya ne?.. " 

"why do you ask?.. "suhail ya tambayeshi 

"dazun ta kirani.. Ta turo sunan magani wai in saya mata... Tace I shouldn't tell you ni kuma naga you're the head if anything is wrong  you should be the First to know... " suhail dake tuki hannu daya ya Dan dora a bakinshi trying ti think maganin meye amma he couldn't, 

"pls me tace yake damunta... She did not tell me anything.. " suhail ya fad'a cikin damuwa

"wallahi vata fadamin ba... Kawia tace in sayo mata magani that's all... " 

"yaya sunan maganin?.. " suhail ya tambayeshi 

"I can't pronounce ohhh... Kasan am not  a doctor... Sunan dai har da something Phyllis... " yazid ya fad'a in a funny way

"OK Dan Allah turomin... Am going to the market..sai in sayo mata daga nan sai kuma in tambayi amfaninshi.."inji suhail,  

"anty zatayi fushi fa... " inji yazid 

"then why did  you tell me... Pls bamu haka da kai.. Turomin... " ya fad'a mashi

"Kunfi kusa... Let me send... " yazid ya amsa mashi tare da kashe waya,  ko minti biyu baayi ba yaizd ya turo mashi.  

Bayan ya gama  sayan abubuwan da mami ta bashi ya shiga wata super market ya sayo whipping cream na ruwa dana gari Don sune abubuwan daya rage mashi,  ajiye su yayi a booth yayi tsaye yana waige2 looking for a pharmacy, wani ya tanbaya ko zai samu gidan magani kusa sai yayi mashi  describing wajen ya nufa ya bude wayarshi ya nunawa pharmacist din yana cewa 

"pls Kuna da wannan maganin?.. " ya tambayi dattijon that is almost as old as he's father,  mutumin amsar wayar yayi ya kalla for two to three seconds sannan yace

"eh... Guda nawa? """ mutumin ya tambayeshi,  shuru suhail ya danyi sannan yace

"pls sir... Meye amfanin maganin? "ya tambayeshi, 

"who asked you to bought it... " shine question da mutumin yayi mashi,  shuru suhail yayi for a moment sannan yace

"matata... " unbelievable look mutumin yayi mashi sannan yace. 

"kai meye amfanin ka da matarka sai Tasha maganin kwantar da shaawa while you're around... " wannan tambayan yasa suhail yaji kaman ya shige kasa,  he feels so ashame of himself,  inda yayi tunanin amfanin maganin ke nan da ko a mafarki bazai kawo kanshi a yi mashi irin wannan maganr ba

"you look like an able man... A man that can make any woman go out of her mind...gaskiya am disappointed in you... " tsohon Dan duniyan ya fadawa suhail yana maida mashi wayarshi,  suhail kasa daga kai yayi

"if baka da power kazo a baka maganin she will not have any problem with desire... "

"sir am able... Kawai dai bamu dade da aure bane...but nevertheless nagode....  Bani guda daya" 

"alright then... Allah ya taimaka... But do something before she go Ask  for it elsewhere..."  jin abinda yace yasa suhail daddaure face dinshi yaace

" I will do something about it.... " ya fad'a atakaice, mutumin dauko mashi guda daya yayi ya biya sannan ya bar wajen.  Mota ya koma ya zauna tare da lumshe idanuwa kawai sai ya saki murmushi,.

"mami kenan... AI nafi maki maganin.... You will bring all the desire out tonight... " yafada yana tada motarshi. Yana tuki yana tunanin how it's going to be,  tasan she won't let him ride kaman yanda yake cewa,  murmushi ya saki yana lumshe idanuwa kaman Mai jin bacci,  kawai he's so eager for tonight,  dariya kawai yake yana godewa Allah daya sa yazid ya fad'a mashi,  

"da ta gama Dani gani a gidan tana shan wani maganin... Kam... In-law you're the best... " yafada cikin jin dadi,  kafin ya dawo gida mami ta gama jealof rice da chicken breast, tana zaune gefe daya a kitchen din suhail ya shigo da sallama,  she's so lost in thought da saida ya sake sallama sannan ta daga kai ta kalleshi looking dull,  amsawa tayi kasa kasa kaman she's afraid of talking loud,  idanuwa ya lumshe yana sniffing kitchen din tare dacewa

"wow... Wannan kamshin alone gives me total satisfaction.... " yafada yana bude food Warmer dake kan tasting table dake tsikiyar kitchen,  b'ata daga kai ba kawai ita kadai tasan abinda ke damunta,  her stomach is hurting her beyond words,  she's having so Much pain fiye da kullum,  kayan daya sayo ya jera wasu a fridge wasu kuma cikin basket, ahankali ta Mike ta wuceshi tana tafiya da kyar, juyawa yayi yana kallonta,  fridge ta bude ta Dauki Kwakwa guda daya, rike shoulder dinta yayi yace

"pls what's wrong with you... Kinyi sanyi da yawa... " ya fad'a kaman baisan damuwan ta ba

"stop touching me... " ta fad'a ahankali,  hannunshi ya cire daga jikinta yace

"na daina.... " ya fad'a ahankali,  kwakwan ta mika mashi tare dacewa

"Dan Allah fasa min... " ta fad'a sounding so low, amsa yayi ya fasa mata tare da juye ruwan cikin cup,  yana kallon ta tayi adua cikin ruwan kwakwan ta shanye, da sauri yace

"Nima zansha... " ya fad'a kaman small boy,  harara ta waTsa mashi sannan ta mika mashi sauran.  Amsa yayi yace 

"thanks... " kwakwan ta zuba a blender tayi blending sannan tayi  tashe dauko whipping cream na gari ta zauna ta juye cikin jug,  warmer din suhail ya dauka ya kai falo ya ajiye kan Babban dining,  da kanshi ya dauko sauran kayan da plates da juice din,  fitowa tayi ta zauna kanta kasa,  serving yayi har da zuba coconut juice,  jikinshi na rawa ya fara cin abinci because he miss her meals so much,  har wani dadi yake ji in yaje gidansu ya tardata tana girki. Ko yayi niyyar tafiya fasawa yake sai yaci abincinta, juice yasha ya daga kai ya kalleta yaga ko spoon daya batayi ba juice kawai tasha 

"pls eat mana... " ya fada ahankali, 

"am OK... " tafada tana mikewa da cup a hannunta,  shanyewa tayi ta kai cup din kitchen, b'ata k'ara bin ta kan abincin ba ta wuce dakinta,  murmushi kawai suhail yake,  

"daman baa yi karya ba.. Ance mace Mai shape din kafa harijai ne... Now I have testify... " yafada yana shan  juice din. Mami kwanciya tayi ta saka pillow daidai saitin cikinta ta haye sai nishi kawai take, ji take kaman an dunkule wani abu an saka  wajen,  it really hurts.  Suhail ne ya shigo ta lumshe idanuwan kaman she's sleeping. 

"sorry... " ya fada mata, daga kai tayi tace

"ya akayi.   " ta tambayeshi face dinta babu walwala 

"naga kin saka pillow kasan mara... " ya fada face dinshi dauke da murmushi 

"haka nake son kwanciya... "

"naji... Yanzu me zakici... " ya tanbayeta 

"nothing.. Pls go out.. I want to sleep... " babu musu ya fita ya bar mata dakin,  nashi dakin ya koma ya kwanta sai murmushi kawai yake.  


Bayan sallah magrub ya  dawo gida ya dauki makullin motarshi ya fita,  suya joint yaje ya sayo Mai yawa sosai yanda zasu ci har su rage,  yana dawowa Unguwar yaji ana kiran sallah ishai,  bai wuce gida ba sai yayi sallah ishai yaje gida,  dakinta ya wuce ya tardata kwance kan carpet da alaman sallah ta gama,  da kyar ya shawo kanta taci kadan, shima ci yayi sannan yace

"je ki watsa ruwa ki kwanta... " ya fad'a mata,  

"ka tafi tukun... " ta fada mashi tana lumshe idanuwa kaman zatayi kuka, 

"tou let me go... In Kinyi wanka zan dawo in kashe maki wutan dakin as usual... " 

"aa kawai yi zamanka..." ta fada mashi,  

"shikenan... Good night... Allah ta tashemu lafiya... " ya fada tare da mikewa

"Ameen.." ta amsa mashi,  yana fita ta kira yazid amma sai yaki picking, sai da ta kira sau biyu taji baiyi picking ba,  haushi Taji ta kira mum dinta,  ringing kadan hajiya ta dauka gaisawa sukayi lafiya lau sannan ta tanbayeta inda yazid yake

"yana dakinshi... "  ta amsa mata,  

"Dan Allah mummy ki taimaka min ki kai mashi waya... "

"hope lafiya... " 

"eh mummy... Tambayan shi zanyi... " ta fada sounding normal,  shuru tayi kaman na minti uku taji an bude kofa, 

"ga mami... " taji mum dinsu ta fada,  mikewa yazid wayar tayi ta fita,. 

"my anty ina fitowa daga bathroom yanzu naga miscall dinki... " 

"haka mukayi dakai?.. Wato in MA mutuwa zanyi kawai in mutu kou... Ina abinda nace ka sayo min... " ya fada sounding so angry, 

"sorry antyna..chemist biyu naje ban samu ba... Amma Bari gobe zan sayo maki.. "ya fadga ahankali

"OK tou.. Pls gobe ka kawomin... Wallahi ban jin dadine sosai... "

"ki fadawa suhail ya saya maki mana tunda yafi kusa dake yanzu.. "

"banason rainin hankali... Ai nasan da suhail din nace kai ka sayo min... Uf you won't just tell me.. "

"no am sorry... Gobe da safe zan shiga cikin gari in sayo maki... Sorry "

"OK... Shikenan nagode... " ta fad'a mashi Sannan ta katse wayar.  Ta shiga bathroom. Suhail na wanka yaji wayarshi na ringing, wanka ya cigaba dayi sai da ya gama ya fito ya tarda miscall kusan biyar daga yazid,  yana daure da towel ya dauki wayar yayi dailing number shi,  yana picking yaji yana cewa

"anty fa ta matsa.. Pls meye ke damunta... She seem disturbed... "  inji yazid,  

" rabu daita... She will be alright... "yafada ahankali

"meye ainahin matsalar... " 

"kawai nace she will be alright... Abun sirri ne... " yafada yana dariya,  

"Kunfi kusa... If she calls me tomorrow zan saya in kawo mata... "

"I promise she won't call you... " suhail yayi assuring dinshi,  ajiye wayar yayi ya saka kayan bacci fari tas Mai kama da auduga saboda taushi. Turare ya fesa sosai ya tsaya gaban mirror yana kallon kanshi,  kawai he's praying b'ata kulle kofa Don bai taba zuwa ba in sunyi sallama,  sannan he's praying ya tardata cikin towel yanda zai daga ta babu wasting of time. Maganin ya dauka ya fita zuwa dakinta,  lokacin da ya bude Tana tsaye gaban closet daure da towel kaman yabda ya roka,  dadi yaji ita kuma tayi saurin cewa

"why kake shiga dakin mutum babu sallama?.. Haba pls go out... " tafada sounding angry,  bai tsaya ba ya nufota tare dacewa

"sorry sakonki na kawo maki... Yazid yace bashi da lokaci sai yace in taimaka in saya maki.. " yafada yana mika mata magani dake hannunshi,  kallon maganin tayi taji wani irin haushin yazid ya kamata, kawai she's praying baisan ko na meye ba because she feel so insulted,  hannunta data rike gaban towel dinta ta Dan cire Don amsar amsar maganin hannunshi kawai sai ya saki maganin kasa the next thing sai ya kama gaban towel dinta,  before she knows it's off,  idanuwanta ta zaro  tana rufe chest dinta da hannu guda sai kuma dayan gabanta,  

"suhail... " ta kirashi cikin zafin Nama,  b'ata k'arasa ba taji ya had'ata da closet din tare da zagaya hannunshi daya waist dinta her chest press to it sai waist dinta pressed to he's, already she's trembling,  her body is hot  from he's hand on her naked waist, 

"am all you're..." yafada yana daga jaw dinta, 

"pls.. I beg you.. Ka Bari... Am not.. Ready... " ta fad'a cikin cracking voice,  murmushi ya saki tare dacewa

"am ready... "ya amsa mata yana dan Jan bayan Don kallon chest dinta, hannu tazo sawa Don ta rufe ya kama hannun ya zagaya waist dinshi kuma sai ta rike shi gam kaman she's waiting for it, he's looking at her chest bai ko lunshewa, 

"pls... Not now... Am begging pls..." ta fad'a jikinta na rawa sosai,  

"haba pls...ok muyi sau daya kawai..  Dagashi I won't bother you again... "

"nidai aa... " ta fad'a tana kokarin kuka

"but yau sai kin zubomin....i want you to pour like rain... I want to relieve you of all your pain... " yafada yana shafa mararta da hannunshi dake zagaye da waist dinta, 

"bani da pain... Pls let go..." ta fad'a hawaye na taruwa idonta,  

"wai am I not enough for you?.. " ya tambayeta yana kallon yana take tirjewa

"ni bance ba... Pls ka Bari... " tafad'a hawaye na gaggawar idonta, Dan dukawa yayi saka harshe yana lashe tears dinta,  

"ka Bari pls... "

"you need it... I need it... Pls don't fight it today... Let me be yours and you mine... " ya rada mata har loakcin suna manne jikin closet. Jaw dinta ya daga sama ya ga ta gumke baki Don kar yayi kissing dinta,  murmushi ya saki kawai sai ya dora harshenshi kan bakinta kaman he's licking ice cream,  idanuwa ta lumshe tana nishi kawai sai ta bude bakinta ta amshi bakinshi kaman she's  waiting for it,  kissing juna suka dingayi shi kuma yana shafa ta takoina na jikinta, she's so gone from what he's doing to her,  kafarshi ya saka ture legs dinta ta ware legs din daga nan tsaye,  hannu ya saka nan karkashinta yaji wani irin warmth da slippery fluid, 

"yummy... " yafada yana wani irin kuka kaman he's in already, wrist dinshi ta rike gam tana cewa

"Dan Allah... " ta fad'a cikin tsoro dake  hade da nishadi, 

"not today..." yafada yana tura yatsanshi under her. 


Thanks





Yan uwana mata da maza,  rain soul magani ne Mai dubbin amfani Wanda ake saida complete pack dinshi Mai dauke da guda 30 a kan dubu talatin kacal, nasan wasu zasuce dubu talatin? Well amfanin maganin yafi dubu dari biyar am telling you,  it's whole health in a pack,  Insha Allah babu irin illness da bai curing da yardan Allah.  Har irin ciwon da ake kai mutane abroad yana healing,  sannan in zaka saya kasan wajen wa zaka saya don ana saidawa wasu 35k  har 50k, Don haka for Interested buyer should contact 08063328903



*masu fitarmin da book waje kuda Allah ban yafeba*


*karki karanta in baki biyaba, inkin karanta ina binki bashi*


*3107021073 first bank aisha Muhammad Zaki tura 300 access fee saiki turamin evidence of payment ta watsapp number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting. You can also send mtn card ta watsapp number na*





Da sauri su kwamissiona suka shigo kitchen ganin jini ga Abba kwance awajen, wani irin finciko  shi kwamissiona yayi awulakance yana jijjiga shi yace "how dare you? How dare you? Ka sace yarshi, kai kidnapping dinshi, ka aure yarshi, yanzu kuma kabiyoshi har gida ka kashe shi? Me wanan family suka maka ne? Meya maka daka kasheshi?" da sauri Nadeera ta mike tsaye tana neman faduwa tafashe da kuka tama manta da ciwonta ta matso wajen tana girgiza kai tana kallon kwamissiona tana nuna kanta da yatsar hanunta tace "ni..." anatse Marwan yana kallonta ganin tana shirin fadin gaskiya yace "shut up" kallonshi tayi kaman wacce tasami matsalan tabin hankali shima kallonta yake calmly, da hannu kwamissiona ya nuna musu Abba yana kokarin zaro ankwa ya sama Marwan da sauri wani daga cikin police din ya zare fork din ahankali yana danne wajen da clean rag gudun kar jini yacigaba da zuba yamikama na kanshi wukan dake rike da zipper bag ya wurga fork din ciki akai sealing ya sanya yatsunshi biyu a wuyan Abba kafin da sauri ya janye hannun ya shiga daddane kirjinshi kafin ya janye hannun ya kalli kwamissiona dake kallonshi yace "he's not responding let's take him to the hospital first" daukanshi sukayi kaman matattce suka fita dashi daga kitchen din while kwamissiona yawani irin fizgo hanun Marwan ya sakamai handcuff, fashewa Nadeera tayi da kuka sosai tana kallon handcuff din da aka samai, kwamissiona ya kalleta yace "ya isa Nadeera dena kuka, Allah ya riga ya kubutar dake daga hanunshi muje yanzu we are all going to the station kibada statement dinki, karki damu he will pay for his crime justice will surely be served" kallonshi Marwan yayi ido cikin ido yace "akawo mata hijabin ta, my wife is not going out like this" wani wulakantattcen kallo kwamissiona yamai kafin yaja tsaki ya kalli Nadeera dake kuka still looking at the handcuff yace "ina hijabin ki y'ata?" kaman wata zararra tahau shafa kanta danko kadan bata gane mema yake tambayan ta ba, ahankali yasa hannunshi dake cikin ankwa ya riketa da guda daya da sauri ta kalleshi da idanunta dake tsiyaya da hawaye, lumshe ido yayi yabude ya saukesu akanta wani irin tausayin ta na ratsa shi kaman yamata kuka, ahankali calmly yace "where's your hijab?" da sauri tace "hijab?" gyada mata kai yayi yace "yes where is your hijab?" fashewa tayi da kuka sosai tana kara rikeshi tanaso ta rungumeshi tace "daki?" tamai tambayan tana shigewa jikinshi duka not minding hanunshi dake cikin ankwa tadaura kanta kan kirjinshi gently tana sauke ajiyan zuciya tadaura hannayenta akan kafadarshi takama gam gam tafashe da kuka sosai ajikinshi, fizgota Kwamissiona yayi yace "ke lafiyan ki kike wani rikeshi kina shigemai? Bazaki godema Allah kin kubuta daga hanunshi ba? Yanzu sai batun raba auren ku a kotu kuma which zaizo mana da sauki sosai" ya kalli daya daga cikin polisawan dake tsaye a wurin yace "kawomata hijabin ta, duba daki kugani" da sauri daya daga cikin police din yafita daga kitchen din yana kallon Marwan dayaga ya kafe kwamissiona daya rike Nadeera dawani irin jajayen ido kaman zai kasheshi, sakin hannun Nadeera kwamissiona yayi yawani irin sharara mai mari yace "kallon rainin nan dakake min fa?" wani irin fashewa Nadeera tayi da kuka zatazo wajen tana wani irin nishi kaman zata sume kwamissiona yatare ta da hanunshi yana huci yana kallon Marwan daya kafe Nadeera dayaga kaman zata suma da ido kirjinshi namai zafi dan ko kadan batada lafiya she need care, hijabin aka kawo aka mika mata, alamu yamata da akai akan ta karba ta karba ta saka tana kallonshi, ahankali ya mika mata hanunshi daya alamun ta rikeshi da sauri ta rikeshi gam kwamissiona yay gaba yanacema sauran polisawan su fito dashi, Janshi sukayi ahankali yake tafiya sabida ita yana kallon yanda take runtse idonun idan zatai tafiya jiyayi kaman yay kuka har suka kai wurin mota aka sashi sanan ta shiga gefenshi aka tada motar sai police station ana kaiwa aka wani irin jashi aka fita dashi sosai take kuka tafito ahankali tana biyosu abaya tana kuka sosai aka jefar dashi abayan kanta ita kuma kwamissiona yace tabishi zuwa office dinshi, make mai kafada tayi taje da sauri ta zauna kusa da inda aka jefa Marwan ta kankame shoulder dinshi tana kuka kaman ranta zai fita, binta da kallo kwamissiona yayi irin lafiyan yarinyan nan lau kuwa kodai yamata magani ne kokuma wani asirin, amma mutumin dayay kidnapping dinta take makalewa haka, juyawa yayi zai wuce tsabagen takaicin ta Marwan yace "abani waya inaso nayi kira" juyowa kwamissiona yayi ya kalleshi yana mamakin boldness din yaron, he can't say no dan yasan yanada right na a bashi waya yay contacting family shi kokuma lawyer dazai kareshi, kallon wani officer dake gefe yana rubuce rubuce yayi yace "bashi waya yana 2min ka krbe" Sara mai officer yayi yace "okay sir" kwamissiona ya wurgamai mugun kallo sanan yawuce office dinshi, waya officer ya dauko ya mikamai ya tsaya akanshi ahankali Marwan ya karba da dayan hanunshi wanda Nadeera bata rikeba, officer ya juya yabar wajen yace "2min aka bama aidai kaji me ogana yace"



Number Omari yasaka yay dailing ringing kusan na hudu Omari ya dauka, magana yafara mai a natse yadanyi briefing dinshi akan wat happen, kafin ahankali yace "come to the station kazo da files din, inaso you guys kutafi da ita gida she's not doing well hurry" kaman Omari zaiyi kuka daga ta dayan bangaren yace "wat about you Ya Marwan" dan murmushi yayi yace "don't worry about me, but let's just hope bai mutu ba, idan yamutu things will damn hard and complicated but am willing to face anything for Rahma, just come as for me am fine" ya katse wayan kafin Omari yasake wani maganan. 





Omari da Abdallah ne suka shigo police station din dadan saurin su rike da file har biyu suna kallon Marwan dake bayan kanta daya kafesu da jajayen idanunshi ga Nadeera data daura kanta akan kafadarshi tana gyangyadin wahala dan bacci sosai ke fizgarta, bayan sun gabatarda dalilin daya kawosu office yaje yafadin ma kwamissiona yabasu izinin aka taho dasu, kujera ya nuna musu yana kallon fuskan kyawawan yaran barinma kyan dan uwansu da har yanzu ya tsayamai arai kana ganin su kasan bayan Nigeria bane ba su kujera ya nuna musu yace "ku suwaye agareshi?" zama sukayi sanan Omari ya mikamai files din yace "mu kanenshi ne, And Nadeera kanwar muce, and ba kidnapping dinta yayiba he tried to save her from her wicked father saisa ma ya aureta dan yarabata dashi dat was his intention badan wani abuba" dago kai kwamissiona dake kokarin fara bude files din dasuka bashi yayi yakalli Omari kafin ya maida file din yarufe yace "kaman ya mekake nufi da taimakon ta yayi from her wicked fathet? Alhaji Naseer din my childhood friend ne wicked? Am not getting you" nan Omari da Abdallah suka fadanmai komi na tundaga ranan daya fara kawo ta gidansu kayan ta abarbarke fuskanta a kumbure har zuwa komi da komi yakara da. "inhar baka yarda da komiba I don't know bansan ko kannada number matan shi ba you can call her tafada ma komi" shiru CP yayi yana kallonsu saikuma ya nisa yafara bude file din yanabin komi daki daki yana karantawa saida yagama sanan yafita daga dakin yana mamaki duk yanda yake da Alhaji bai taba fadanmai cewa Nadeera ba yarshi bace to ya haka? Maisa yay hakan? Cemai yayi dasuna eygpt suka haifeta achan,

Number mum ya shiga nema dayake dashi da kyar ya iya samin number tana dauka yace "Hajiya kwamissiona ne, dan Allah inaso ki fitar dani daga duhu dan ban yarda da maganan yaran chan ba, Hajiya please ku kuka haifi Nadeera koba yarku bace? Dan wanda yay kidnapping yarku Nadeera ya chakama Alhaji fork akan hallitar sa, yanzu haka rai a hannun Allah, mun kaishi asibiti mun kama yaron...." nan ya sanar da Mum komi har abinda su Omari suka fada yace "Hajiya da gaske ne maganan yaran nan?" dan murmushi Mum tayi tana kallon Muhsin da Ahmad ta window dakinta yanda suke buga basket ball a compound looking very happy abinsu, murmushi tadanyi ahankali tace "are you sure ba Nadeera ce tachaka mai fork ba? Kako bincika al amarin da kyau, Alhaji fa has been trying to rape dat girl batun yauba, ta wahala ta wahala a hanunshi, yaki hakura, ya nace, kaman sabon maye hala saisa tamai haka wanan karan" dan shiru tayi saikuma tace "banason maganan Alhaji yanzu dan am fine nariga na manta da chapter shi, abinda yaran nan suka fadama ko karya daya babu aciki, Nadeera ba yarmu bace, Nadeera kanwar suce, please ka gaggauta sakin yaran nan dan ko mesukayi nasan kokarin kare kansu ne daga shirin Alhaji, na barka lafiya" ta katse wayan tana share dan guntun hawayen daya zubo mata har ga Allah, ko Allah yasan tana mugun son Alhaji bana wasaba kuwa amma yanzu da tasan babu aure kuma tsakanin su saisa take jajircewa tanason ta yakiceshi aranta, ahankali tace "Allah bashi lafiya" kafin ta zauna ahankali akan lumtsatsen bed dinta tareda rike remote tafara chanza channel. 


Kwamissiona was shocked dajin wanan sabon labarin dashi kanshi Alhaji bai taba fadanmai ba, bai taba sanin cewa Nadeera ba asalin yarshi bace, Alhaji bai taba fadanmai ba, dan zufa ya share kafin ya koma office din ya shiga ya zauna yana kallon su Omari dake kallonshi, anatse yace "nai magana da hajiya and tafadamin gaskiyan lamarin, abinda tafadamin shi kuka fadamin kuma but!" yay dan shiru yana bubbuga byro akan table yace "for now everything zai sama on hold ne, zamu jinginar da komi zamu jinginar da shari'an, yaron nan will remain in our custody har sai randa Alhaji yaji sauki ya warke, let's just hope yaji saukin inba hakaba dan uwanku yariga ya shiga matsala inhar Alhaji ya mutu, as for yarinyar zan iya baku ita kutafi da ita gida dan naga bamatajin dadi in yaso kwa kaita asibiti, duk randa muka bukaci ganinta zamu nemeku but shidai zamu saka shi a cell harsai Alhaji yaji sauki dat is the least I can do for you" shiru duk sukayi suna kallonshi sun kasa magana hakan yasa ya mike tsaye yace "let's go" fita yayi daga office din suna biye dashi suka fita har zuwa bayan kanta inda suke zaune tana bacci a shoulder shi, kafe su Omari dayaga idanunsu sunyi ja yayi kafin ya sakin musu murmushin karfin hali da sauri Abdallah ya share hawayen daya zubomai ya tsani yaga yayanshi a matsala, kwamissiona ya kallesu yace "zaku iya tafiya da ita" ya kalli officer dake wurin yace "take him to cell shikuma"  "yes sir" ya saramai, ahankali ya kalli Omari ya nunamai ita yace "zoka dauketa" ahankali Omari ya mikama Abdallah files din yakaraso wajen ya tsugunna yana kallon Marwan da shima kallonshi yake ahankali yace "take care of her" gyadamai kai Omari yayi yana dukanta idanunshi sunyi jajir jiyake kaman ya kurma ihu, bude ido tayi ta kalli Omari da sauri tajuya ta kalli Marwan ta koma jikinshi, ahankali yay tapping bayanta yanajin yanda jikinta kaman wuta yay murmushi chan kasa yace "go with them kinji Sugarlips, I love you" pink lips dinshi takafe da ido tana kallonshi tana kuka tana girgiza mai kai kafin yama Omari alama daya dauketa ya dauketa ahankali suka fita daga wajen tana kallonshi tana kuka tana mikamai hannu shikuma officer yawani irin dagashi kaman wanda yay sata su Omari na kallon yanda yay dragging dinshi aka bi dashi tawani lungu dan kaishi cell da sauri suka fita sabida yanda kukanta ya karu suka shiga mota sai gida.



*masu tura min novel waje su da Allah*


*idan baki biyaba karki karanta*


*3107021073 first bank aisha Muhammad Zaki tura 300 access fee saiki turo evidence to my watsapp no 07012181461 sai nai adding dinki a group din danake posting, you can also send MTN card to my watsapp no*




Kafin su kai gida tasha kuka harta gaji, ahaka barcin wahala yayi gaba da ita. Ko dasuka isa gida she was deep assleep, bata ma san sun isa ba. Omari ne ya zagaya ya bude back door ya dauketa ya shigar da ita ciki, yanata tunanin yanda zaiyi dan jikinta yay mugun zafi, ahankali ya kwantar da ita akan gadonta da Marwan ya riga ya chanza ma zanin gado tun safe, bude ido tayi tana kallon ko ina cikin tsananin zazzabi kafin ta fashe da kuka sosai jikinta na rawa tace "Ya Omari wlh nine ba Ya Marwan ba, I killed Abba na, nine wlh, na shiga uku please kace sukamani"  kallonta yayi cike da tausayi dawani irin kaunar kanwar tashi, murya chan kasa yace "Rahma stop crying okey? Brother will be fine I promise, and you will be fine also"  yafada yana zama gefan gadon, daga kai yayi ya kalli kofan da aka bude Abdullah ne ya shigo dauke da tray mai dauke da kayan tea yana kallonta, tashi tayi zaune da kyar ta daura kanta akan sholder ya Omari  still tana shasshekan kuka tana kallon Abdallah tana goge fuskarta da bayan hannu. Sosai Omari yaji yanda jikinta keda zafi kallon Abdallah daya jawo stool yadaura tray din kan stool yayi yace "Abdullah, Rahma is running tempreture and she needs medical attention seriously, so you stay with her while i go to a nearby clinic to get a nurse or doctor on a home service deal, please don't let her cry, keep her company" gyada mishi kai Abdallah yayi duk jikinshi a sanyayye yana kallonta, tashi omari yayi tare da mata peck a goshi ya amshi car key yafita daga dakin da dan sauri gabaki daya ya shiga damuwa daurewa kawai yake yanzu shine babba dole shizai kula dasu.



Ahankali Abdallah ya zauna abakin gadon bayan yadau tray daga kan stool ya ajiye tray din agabanta tare da kai hannunshi ya daura a forehead dinta yay feeling tempreture dinta wani irin tausayinta yaji yake ji kaman zai mata kuka, ahankali bakinshi nadan rawa yace "My shagwabatu sis" kallonshi tayi tana wani irin sauke ajiyan zuciyan kuka, ahankali yace "zakici abinci yanzu?" girgiza mai kai tayi, dan saita kanshi yayi dan bayaso yafashe mata da kuka, ahankali yace "tashi kaje kiyi alwala kiyi sallah to, shower as well ko kyaji dadin jikinki, i..will be back in the next 20mints okey..oya clean those tears and cheer up, ya marwan will be fine ok..ey?" yay maganan muryanshi na breaking sosai, gyada mishi kai tayi tare dasa hannu tashare hawayen daya zubo mata murmushi yayi yana hadiye kukan dake zuwan mai yahau mata tafi yace "that's my lil sis, my shagwababbiya" murmushi yasake mata yatashi da sauri ya fita daga dakin yana waigenta, rufo mata kofan yayi ya tsaya a wurin yana kuka mara kara yana share hawaye da bayan hannu, bayason anything yasami Ya Marwan, he can give his life for Ya Marwan, Ya Marwan shine gatansu, ya kasance uwa agaresu, uba agaresu, yaya agaresu, kani agaresu, Ya Marwan has been everything to me, ahankali yace "Ya Allah please don't let dat man die kodan Ya Marwan ya kubuta please Ya Allah" yay maganan yana goge kwalla.




Yana fita daga dakin takara fashewa da sabon kuka, ta rasa meke mata dadi, tarasa ina zata sa kanta taji dadi, kawai shes not just her self and so many thought are running over her head, she's regretting, dana sani take sosai na chakama Abban ta fork, gashi yanzu tasa Ya Marwan in trouble, gashi yanzu an kamashi, takai kusan 10min tana kuka dakyar ta mike tana takawa ahankali dakyar ta shiga bathroom, cire kayanta tayi tasa a washing machine tasakin ma kanta shower   bayan tagama tashiga cikin warm water kamar yanda tagan ya marwan na mata, da kyar ta daure ta zauna sanan tafito, ba karamin dadi ruwan ya mata ba, dauro Alwala tayi tadaura towel tafito daga toilet tana tafiya kaman zata fadi dan tsananin jiri ga yunwa, cikinta sai kuka yake da kyar taja mai tashafa tasaka gown kafin ta dauko hijab da praying mat tahau kai ta tayar da sallah.


Zama tayi akan dadduma tana ma ya Marwan addua na Allah ya kubutar dashi, kuma Allah yasa kar Abbanta ya mutu, bataso chakamai fork ba, sosai take kuka ba kakkautawa data tuna abinda daya faru some hours ago. Tana danasanin abinda yasa tadauki fork harta chaka ma Abbanta,haka tacigaba da kuka har Abdullah yayi knocking kofa ya shigo jin sautin kukanta.



Da sauri yakaraso cikin dakin ya dagota daga kan dadduma tare da hugging dinta yana patting bayanta murya chan kasa yace "its okey, stop crying kinji, ya Marwan nothing will happen to him, kinsan mesa? Because ya Marwan is strong and bold ga juriya, he will be fine I promise" gyada mishi kai tayi ahankali wani irin bakin ciki ne yatokare mata zuciya sosai, hannunta yarike yace "Oya zoki sha tea" girgiza mai kai tayi bakinta na rawa sosai tace "am not hungry" bai sauraretaba yaja hannunanta yazaunar da a edge din gado ya hada mata tea a mug mai kauri sosai ya mika mata, ahankali ta mika hannu ta karba, kadan tasha ta ijiye tana girgiza mai kai hawaye na fitowa daga idanunta tace "ni banaso, please Ya Abdallah I don't feel like eating" tafashe da kuka sosai, kafeta yay da ido danji yake kaman shima yataya ta kukan, ahankali yasa hannu ya dauki ragowar tea da tray ya mike tsaye yana kallonta yace "i will be right back, stop crying pls" gyadamai kai tayi tana share fuskanta da bayan hannu.


Agaban tap ya tsaya a kitchen yana dauraye cup din tea yaji alamun bude kofa, da sauri ya ajiye cup din yafita daga kitchen din dan ganin ko waye ya shigo gidan su, Ya Omari yagani da wata nurse biye dashi that will be in her late 30's. Bismillah yama matar sukai sama suka shigar da ita cikin dakin da Nadeera dake kwance ta lumshe ido, ahankali ta bude ido hoping aranta taga Ya Marwan, ganin su Abdallah ne da Omari ne yasa ta mayar da idanunta ta lumshe tana sakin ajiyan zuciya, Ya Omari ne  yakaraso jikin gadon yace "Lil she's here to check u, feel free kifada mata abunda ke damunki, okay?" gyada mai kai tayi yajuya suka bar dakin shida Abdallah tareda rufo musu kofa. Kafeta da ido nurse din tayi kafin ta karaso tazauna gefen ta abakin gadon takai hannu ta taba goshinta da wuyanta zafin dataji saita taji tsoro da sauri tace "meke miki ciwo haka?" shiru tayi tana kallonta sai kuma tai mata bayani abinda ke damunta alokacin ne ma ta tuna she's a nurse itama fa, gyada mata kai nurse din tayi tace "kina zama ai cikin ruwan dumi?" ahankali tace "eh" "good kidage da zama cikin ruwan zafin zai warke, yanzu kawai pain relief zan miki prescribing da kuma pcm sabida wanan temperature dakike running" gyada mata kai tayi ta juya ta fita daga dakin ta sauka kasa, da sauri Omari da Abdallah dake zaune a palour suka mike suna kallonta, karasowa tayi ta mika musu prescription na magani tace "kusiyan mata maganin nan in shaa Allah she will be fine, and idan akwai anyproblem dont hesitate to call me, will come back nanda 3days to check on her, na barku lafiya". Godiya suka mata  sosai Abdullah ya amshi key daga hannun Omari to drop her and from there yayi branching pharmacy ya siyan ma rahma drug nata, suka fice. 



 Shigowa gidan Abdallah yayi dauke da ledar magani, direct dakin Nadeera yayi daddan sauri, sallama ya tsaya yayi jin shiru yasa yatura kofan ahankali bacci  tanata sauke ajiyar zuciya irin na wanda tasha kuka tagaji dinnan. Tashinta yayi ya bata magani da kyar tayarda tashanya ta koma barci, juyawa yayi yafice bayan yaja mata kofa yay  dakin palo duk hankalin shi yaki kwanciya da halin da ya Marwan ke ciki. 



Bayan kwana biyu.


Sosai jikinta yay sauki, bata wasa da zaman ruwan zafin, saidai bata iyacin abinci ko kadan, idan yayyinta basu takurata ba bazataci ba, so kawai take taga Ya Marwan amma sunki zuwa sa ita station din, ga wani irin kewan shi datakeji, gashi batada waya balle takira tafadima Mum ko hankalin ta ya kwanta, duk tunanin yaja ta rame idanunta suka fito sosai.



***

 "Kin ganta shar shar da ita, give me head haba mana Princess, haba baby girl nidai head nikeso princess..." wani irin ihu yayi yatashi yana salati arude yakai hannu zai taba abunshi yaji wani irin zafi awurin, da sauri yacire hannun daga wurin yasaki wani irin wahalallen kara hawaye na fita daga idanunshi. Police guda biyu daaka sa su tsareshi dake bakin kofan dakin ne suka shigo sabida jin ihun dasukayi Abba ne suke gani dake kokarin cire drip daaka sa mishi yana  cizon lebe saboda azabar dayake ji, sai kiciniya yake kaman wanda yasami tabin hankali, da sauri suka karaso wurin gadon daya daga cikinsu ya dafa Abba yace "calm down sir everything is under control"wani irin kallonsu Abba yayi kafin yace "where is my daughter? Where is my princess?" "she is with the commission" daya daga cikin police din ya amsa mishi ataikaice ganinshi a birkice da sauri ya mika musu hanun shi yace "now get this off me I want to go and see my babygirl" Kallon Abba sukayi batare dasunce mai komiba, wani irin ihu daya musu akai yasa Dr yashigo dakin da gudu. "nace kuciremin ko" da sauri Dr dayake Christian yakaraso yana kallonshi yana murmushi yana cewa"ahhh! Thank God you made it, kana da taurin rai Alhaji, kanada taurin rai gaskiya, we thought we were going to loose you fa, all you need now is to relax bara inyi alerting nurse taxo mu duba maka ciwon ka, kai am so happy Alhaji kanada taurin rai" Wani kallon Abba kema Dr din yace "kaikuma daga ina?"  dan murmushi yayi yace " am your Dr, so how are you feeling?" Abba dai binshi yake da kallo kafin ya bude baki yace "Dr please take this drip off me inada important abunda zanyi, yanxun like its really really urgent" "But sir bazamu iya barinka katafi ahaka ba batare damun duba wound din ba, Its against our profession please, bakai warkewan dazamuyi discharging nakaba" dasauri Abba yace "ciwonka ne? Ajikin ka ne? nace zan tafi, tuge abin nan ku sallame ni, are you trying to tell me what to do, mtsww inda princess dina na nan data ciremin my nurse" yay dan murmushi yana tunanin Nadeera kafin ya dago kai ta Kalli Dr, ganin baida niyyan ciremai yasa ya tuge  canlullar daga hannunshi ya yarda yana kokarin sauka daga kan gado shaff ya manta babu komai ajikinshi blanket ne kawai aka rufeshi dashi kadan yarage blanket din yafadi ya rike da sauri yana kallon Dr yace "where is my trousers?" "ba'a kawoka da trouser ba" Dr yafada ataikaice dan yaga rigiman tsohon tafi karfinshi, bai damuba saima tabe baki dayayi yaja katon blanket din yana nannadewa ajikinshi yana cije lips saboda yanda hannunshi da manhood dinshi ke mishi zafi sosai, yana gamawa yace ma police din "kaini wajen commissioner" bai jira amsansu ba yayi gaba yana takawa ahankali yana squeezing face dinshi alamun pains, binshi abaya sukayi ganin alamun dagaske Abba yakeyi bude mishi baya sukayi yashiga sukuma suka shiga gaba suka ja motar tare da barin premises na hospital din.




Direct office na commisioner ya shiga, ko knocking baiyi ba ya shiga kai tsaye. Da mamaki commissioner ya bude ido yana kallonshi ganin Abba agabanshi, zama Abba yayi kan kujera yace "ina Nadeera take? Hope yaron bai kara dauketa ba?" kallonshi kwamissiona yake kafin ahankali yace "ya jikin naka friend? Ya akayi sukai discharging dinka ahaka?" da sauri Abba kaman zaiyi kuka yace "ba wanan ba friend, please tell me how is my baby girl? Where is she now? Hope dat kidnapper bai kara kamata ba?" shiru kwamissiona yayi yana kallon Abba dan sosai yaji Abba nawani irin bashi tausayi ayanzu,  gyaran murya kwamissiona yayi yana fuskanta Abba yace "Alhaji harkaji sauki dazaka iya fitowa daga hospital, i thought you still suppose to be on the hospital bed?" Kallonshi Abba yayi kafin yace "where is my daughter?" Sake gyaran murya commissioner yayi yace "Alhaji ashe Nadeera is not your biological daughter? And baka taba fada min ba duk amintanmu? Haba Alhaji? Gaskiya am surprised? How could you hide such a big thing from me?" shuru Abba yayi still no response from him yana kallon commissioner, cigaba da magana commission yayi yace "I've seen all evidence nacewa this girl is not your daughter, and you are trying to rape her? Why friend? Kasan har yanzu bansaka any kara a kotu ba sabida kai nake jiye mawa, and do you know what it means cewa akai kara court sai yaran nan suyi presenting case cewa you are trying to rape there married sister, do you know what that means friend?" katseshi Abba yayi ta hanyar cewa "waye married sister nasu? su waye su? Am not getting you, Nadeera batada kowa aduniyar nan sama dani ubanta ahalin yanxun, babu wanda yakaini iko da ita, namata komi na rayuwa, Yes nasan shez not my daughter, and am sorry for not telling you tun tana 3months lokacin ina aiki a eygpt mukai adopting dinta, friend banda wacce nakeso a duniyan nan kaman Nadeera I swear to you shiyasa nikeso in aureta, I want to marry her and make her mine, mine forever, and for the rape case sharrin shaidan ne, wlh shairin shaidan ne dakuma tsananin son danake mata always make me feel that urge to cuddle her or have her u  know" yay shiru yana sauke ajiyan zuciya dan sosai muryanshi tafara rawa kuka na neman kufcemai, murmushi commissioner yayi tare dacewa " i've heard you, koni nasha ganin son Nadeera a idanunka but I always tot irin father and daugtherly love dinan ne, but kasani you are my friend and i can never deceive you, and ba tun yau muka san juna ba, musan juna tun muna samari tun mama nadarai, kagan yaron nan wanda ka aura mata toh dan uwanta ne, kaga yanda Allah ke abu ko, Allah yahada auren su, auren ya kasance kuma auren kaddara, kai kanka bakasan lokacin daka amince kabada auren nataba anan kadai yakamata ya yarda da hukuncin Allah rabbul samawati, kuma yaran nan sunada complete evidence wanda ko ina sukayi presenting this evidence idan nayi rantsuwa bazanyi kaffara ba sune zasuyi winning case dinan akanka, Saisa am very happy dana ganka I personally want to advice you sincere advice ma kam ka hakura ka janye case dinan u can never win, kai attempting raping yarinyar nan basau dayaba, you hit her, kai alot of things da instead of akamasu saidai kai akamaka aturaka prison, Alhaji Naseer Friend!" yakirashi cikin dan kakkausar murya yace "inaso ka janye kowani irin kara let's free this boy, ya tattara matarshi Nadeera da kananshi subar kasan nan su koma chan kasar su Egypt, ka manta da komi Nadeera ba matarka bace Allah ya riga ya kaddara hakan accept your faith kaji, mekace ka hakura mu saki yaron tun kafin yay involving lauyanshi aciki dan dama ni nace mubar komi on hold harsai anga warkewan ka, kokuwan in barka kai go ahead kaga kaine zaka shiga matsala nan gaba, me kace? Are you giving up or not?" kwamissiona yamai maganan yana kallon fuskarshi.


*masu min posting waje kuda Allah*



*3107021073 first bank aisha Muhammad zaki turo 300 in kinason book dinan, zaki iya turo MTN card ta watsapp number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting*



*BOYAYYEN MUTUN*



Daga mishi kai kawai Abba yayi without saying a thing, hannu yakai ya bude dayan document din kaman mara gaskiya, zaro ido yayi ganin document nasu dasukeyi adopting Nadeera ne da aka basu a eygpt, saboda harda picture da dukkansu suka dauka dasuka je motherless home ranan dasukai adopting nata. "Where did you get this docuuu...m...en..t" abinda ya fito daga bakin Abba kenan da kyar yana numfashi da sauri sauri, murmushi Omari yayi kafin yama Abba bayanin yanda akayi mummy takawo musu document gidansu as an evidence cewa ba ita bace ta haifi Nadeera, coincidentally kuma tazamana itace lil sister dinsu dasuketa nima. Shuru Abba yayi without any word from him again sai zufa yake yana numfashi da sauri da sauri kirjinshi na bugawa sosai, wani irin tausayin shine ya diran ma commissioner a zuciya jiyayi kaman yamai kuka hakika so cuta ce wlh, kallon Abba yayi ahankali yace "friend, am happy yanxun you've seen for yourself, Alhamdulillah, so what did you say now?" Shiru still Abba yayi idonshi cike da kwalla, zuciyarshi namai wani irin zafi da yana ganin tunda yazo duniya bai tabamai irin zafin ba, yanzu wayan nan shikenan yan uwan Nadeera ne, yan uwan Princess dina? Shikenan yanzu, shikenan? Ya shiga can duniyar tunani yay nisa, he just realize cewa shikenan he has lost Princess forever, wa'inda suka fishi iko da ita Allah ya kawuso, wani iri yaji zuciyarshi namai, he just want to cry amma yakasa, nauyi sosai yaji kirjinshi namai, inama ace yanada ikon maida agogo baya dabaiyi kokarin raping princess ba, attempt rape dinta dayayi yasa harta gudu daga gida har yay resulting to yau, dabaiyi yunkurin haike mataba da maybe yanzu ma tana dauke da cikinshi, mesa ya biyema shaidan akan Mum batanan yaje yabi yarshi? Why? why? Shikenan Princess is not mine yanzu? Wani irin hawaye ne ya gangaro mai da sauri ya share ya daura hanunshi kan idanunshi ya matse idanunshi yana wani irin cizon lebe yana kokarin hana kanshi kuka amma hawayen saida suka shiga bulbulowa sunabin hannunshi.



Ayanda commissioner yaga yana kuka mara kara yasa yakira wani sergent ya bashi umarnin afito da Marwan daga cell, yadawo ya zauna kusa da Abba ya dafa kafadarshi alamun lallashi batare dayay magana ba, bayan kamar 7min wani sergent yashigo office din Marwan biye dashi.


Umarni commissioner ya kara bama sergent daya dauko mishi dogon wandonshi da tshirt nashi dasuka amshe, sabida da boxer da kuma singlet kawai suka barshi. Fita sergent din yayi with immediate effect don zuwa aiwatar da maganan commissioner. Kallon Marwan commissioner yayi tare da cewa "you are freed, sannan on behalf of my friend" yanuna Abba da har lokacin hanunshi kekan idanunshi hawaye nabin hanun yace "we are sorry for all the pains we have cursed you. Allah ya baku zaman lafiya, we are really very very sorry, you guys can leave now"

Har sun juya zasu fita commissioner yace "Marwan please i want you to do me a favour idan ba damuwa"  kallon Abba Marwan yayi dahar lokacin yana yanda yake kafin ya kalli kwamissiona ya gyadamai kai, ahankali kwamissiona yace "i want you to leave this country da kai da family dinka don Allah" kallonshi Marwan yayi adake babu alamun wasa ko tsoro for like 5sec kafin yace "if i may ask why?" murmushi commissioner yayi tare da yadan fuzar da iska yace "its just a request, and hope it will be considered" dan tabe baki yayi yace "Actually, munada intention na barin nigeria dama tun ba yau ba, But tunda haka things yayi turning around we have no other option, we are going back to our father's land"  wani irin dadi ne ya lullube zuciyar commissioner yay murmushi yace" thank you Marwan".


Fita sukayi dukkansu daga office din suka rufo musu kofan, har aka gama dukka wannan conversation din suka fita Abba bai dago kai ya kallesu ba, sosai yake kuka, bayan fitansu ne commissioner ya matso da kujeran shi sosai kusa dana Abba dafashi yayi ya fuzar da iska yace "friend please take heart, I did wat I did because I love you friend, because I care for you, nasan idan nabarma komi bazakai taking d right choice ba, I do wat is best for you, am ur bro your friend I have to guide you, had it been I knew everything tundaga farko trust me non of this would have happened, everything daya faru yanxun kaddara ne, just take it as your destiny, haka Allah ya kaddara, kafara tuba ka nemi gafarar ubangijin ka dana family dinka da ita Nadeera, but before then u have to start healing, u have a long way to go my friend, you've made mistake but I can never hate you for that, a true friend shine friend that will love support you and stood by your side regardless, so am with you zamuyi fighting this battle together, love is a disease, love is poison, and love can be the most sweetest and cutest thing to someone's life, forget Nadeera ka kaddara hakan Allah ya tsara, ba komi mukeso musamu ba, Allah na karban tuban Bawan shi matukar baikai gargara ba, kasan abinda kama Allah ka tuba sanan kai alkawari bazaka karaba, lemme tell you something sef, Wlh Billahi Allah ma na nemanka da shiriya ne inda ba hakaba daya barka kai raping yarinyar nan and kasan hukunci wanda yakeda aure dayay Zina ko? Jifan shi za'ayi harya mutu, kayakuri forget Nadeera nasan is not going to be easy yarinyar daka shaku da itane tun tana yar jaririyan ta kayakuri kaji friend, Allah maganin komi ne once ka mika wuya gareshi ka fawwalamai al'amuran ka toya isar maka kaji" dago kai Abba yayi fuskarshi duk ya jike da hawaye, idanunshi sunyi jajir kaman wuta, heart dinshi na suya kaman ana soya gari, fashewa yayi da kuka sosai kaman yaro yace "I love my baby girl so much friend bazaka ganeba, I love baby girl, I admit I've made alot of mistakes amma wlh nai nadama, I love my baby girl dan Allah kadawo min da baby girl, I promise bazan kara abubuwan danayi ba, am sorry, am so sorry princess forgive ur Abba, babygirl, my little princess please come back to your Abba mukoma gida da Mum da yayyinki muyi zaman mu as one happy family, am so so sorry babyna, am so sorry princess, I love you so much so much wlh, friend I love my princess dayawa dayawa, wlh I can die idan na rasata forever, my life will be shattered, shekaran jiya ko yaushene ma I was damn jealous dat was d reason why I wanted to scare her off, but ba raping dinta zanyi ba, I love princess tun tana yarinya, innalillahi wa inna ilahi raji'un, astagafurullahi, Ya Allah natuba, ya Allah am sorry, wayyo Allah na I love you princess so much, my heart is burning Fri.." sosai kuka yaci karfin shi hakan yasa yaja blanket din daya daura yasa a fuska yana share fuska yana kuka uncontrollably gwanin ban tausayi. pathing bayanshi commissioner ya dungayi yana bashi hakuri ahankali kafin yace "tashi let's go inside ka chanza kayan nan" da taimakon shi ya daga Abba ya kaishi dayan dakin ya bashi kaya ya saka kafin ya kaishi asibiti da kanshi dan yakasa daina kuka gwanin ban tausayi jikinshi yay zafi sosai.




 Suna fita daga station din direct parking lot sukai, agaban motan suka tsaya yace "Omari inaso kuna isa gida yanxun pls ku shirya kayanku and ku taya Nadeera shirya nata as well, I book any available flight for you guys ku wace airport, i want us to relocate to Egypt" juyowa Abdallah yayi ya kalleshi yace "how about you, inace tare zamu wuce dukkanmu." "No akwai abubuwan dazanyi clearing, so zan biyonku nanda 1-2weeks in shaa Allah, yanxun kukaini can gidanmu dake bwari, idan kun tafi zan dawo gida in shaa Allah. Sannan 1 more thing, pls kar ku fadawa Rahma anyi freeing dina, and ranar da zanzo egypt too please karku fada mata. I want it to be in a form of suprise. And please take good care of her, take very good care of her, none of you should trouble my wife" Gyada mishi kai sukayi both of them, suka shiga motar, saida suka fara ajiyeshi a tsohon gidansu na bwari kafin su wuce gida. Suna isa gida suka taradda Nadeera sai barci takeyi a palour remote na hannunta. Part dinsu suka wuce suka hado kayansu kafin su dawo nata su hada mata nata, Saida suka gama hadawa sannan suka zauna booking tickets dinsu Marwan yafara tura musu ta email sanan suka tasheta tare da mika mata hijab dinta binsu tai da kallo Omari yace "wear your hijab" karba tayi tasaka ba musu tana gama sawa Abdallah ya mika mata takalmin ta "wear it" ahankali ta zura, Abdallah ya ja hannunta suka fita daga gidan bude mata mota yayi yasata aciki Omari yakoma ya rufo gidan ya shiga cikin motar suka bar gidan. "where are we going to?" tai tambayar ahankali tana kallon Ya Omari dake driving, juyowa Abdallah yayi yace mata "we are living nigeria to eg.." batama bari ya karasa ba tace "toh ina ya Marwan? Taya zamu bar nigeria bayan he is still in cell?" Tana kaiwa nan tafashe da kuka sosai Omari ne yakira sunanta. "Rahma dont worry he is fine kinji i assure you" kuka tacigaba dayi har suka isa airport bata bar kuka ba. Ahaka sukayi boarding idonta duk a kumbure jirgin su yadaga sama. 


Around 6:30 pm na yamma jirginsu ya sauka a garin egyp, wata babban mota tazo ta daukesu daga airport din takaisu wani babban gida...



2days later.

Marwan yadawo gida ya hada important document daya kamata ya hada duk ya hada, ya nemi masu siyan gidan sunzo sun siya yahada kudin yaraba gida uku kashi daya yakai gidan marayu, daya prison, daya kuma hospital, The following day yaje har gidansu na daji daya barma kamal abokin Abdallah da baban shi ya gaidasu yamusu sallama sukamai fatan alheri. 


Bayan 5days, he is almost done da koma. Mota ya dauka yaje office na commissioner don yin mishi sallama, luckily for him he meet Abba there.. Sosai Abba ya wani irin rame kaman mai wani cuta, ahakan ma yanxun ya fara jin sauki sosai dan abun yadena mai zafi, sai dai ya dawo shuru shuru, sai kwamissiona ya matsa mai zaici abinci tunani yamai yawa, kullum yana office tare da commissioner, baima damu da company shi ko aikin shiba. Ya kiran numb din mummy don ya bata hakuri taki dauka daga baya number din ma ya daina shigan mishi kwata kwata, yadawo abin tausayi, yakira number su Ahmad da Muhsin su nasu kwata kwata bama ya shiga kaman sun chanza layi, duk inda yasan suna zuwa na gidan kwallo da filin sport amma bai gansu ba, to a ina suke, idan yafara kuka saiyafi hours yanayi, ya dawo so lonely bayida kowa, tunanin princess yatasa shi gaba zai iya bada komi daya mallaka dan kawai yaga princess koda daga nesane. Within this 5day da abunnan ya faru har wani duhu yayi na musamman ya rame ya yamushe, ya lalace kaman wanda yay shekara baida lafiya. 



 Gaisawa yayi da commissioner yace "Nazo in maka sallama ne in shaa Allah gobe i will be on my way back to my fatherland, thanks for all your care and hospitality we really appreciate, Allah ya bar kauna" Murmushi commissioner yayi yace "its okey, Allah ya kiyaye hanya. My regards to sauran siblings dinka" Godiya yama commissioner ya juya zai fita daga office batare dayama Abba second look ba, har zai fita daga office din sai kuma ya juyo ya kalli Abba daya kuramai jajayen idanunshi yana numfashi da sauri da sauri, sosai yaji tsohon yawani irin bashi tausayin, koma komi ya raini Rahma, kuma yaci darajan Rahma namai kallon mahaifi, ahankali yace "Abba am sorry for All the pains i have coursed you, kayi hakuri kayafe mun, Sannan i really appreciate dukka kokarin dakayi in other to bring my lil sister, my wife Rahma up, babu abunda zan iya cewa sai dai ince Allah ya biyaka, am really sorry and thank you so much Allah ya biyaka, sanan Allah yabaka lafiya" ko dago kai Abba baiyi ba sabida wani irin zafi da zuciyarshi ke mishi, he just wanna cry and cry and cry, he called princess wife, shikenan yarabani da Princess?. Kallon commissioner yayi ganin yanda Abba ke dafa kirji yace "please can you help me with his phone number saboda once in a while indunga kiranshi muna gaisawa" murmushi commissioner yayo tare da bashi number din Abba, yana gama amsa ya musu sallama yafita daga office din. Kuka Abba ya fashe dashi yana dafa kirjinshi yace "shikenan princess, shikenan ya kwacemin y'ata, why why why Nasiru maisa kai mistake dinan, mesa nai yunkurin yin abinda Allah ya hana, nai yunkurin yima yata fyade Allah bai bani iko ba karahema ya jarabceni da sonta sanan yahanani ita, yakuma rabani da ita, I know this is my punishment Ya Allah, Ya Allah natuba wlh, Amma bakomai haka Allah ya kaddara, i loved her with all my heart, no problem thats my destiny, I've accepted that, Ya Allah wherever my princess is please make her happy, let her be happy dats all I want now.." yafashe dawani irin heart melting kukan dayasa kwamissiona share kwalla da sauri ya rungume Abba yana patting bayanshi dan Allah look so pathetic.*masu fitarmin da novel su da Allah*


*3107021073 first bank aisha Muhammad zaki turo 300 access fee saiki turomin evidence ta watsapp number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting, you can also send MTN card ta watsapp number na 07012181461*




 *Eygpt*


Bayan 2 weeks


Ko kadan batajin dadin garin, babu second din dazai wuce da bazata tai tunanin Ya Marwan ba, kome zatayi shi yake Fado mata, da kyar ta iya ta shirya kaman yanda Ya Abdallah ya umurceta, black doguwan riga kawai tasaka ta yafa black vail akai tafito daga dakin tana tafiya ahankali harta sauko kasa, murmushi Abdallah dake zaune afalo yana jiranta yayi yace "yauwa my shagwababbiya sis oya muje, kitso za'ama gashin nan sanan zansa amiki wani milk body scrub da akeyi agarin nan na gyaran jiki, sai amiki red cultural henna ai kinaso ko?" dan guntun hawayen daya zubo mata ta share batare data bashi amsa ba da sauri ya rungumo kafadarta yace "chill jor, wlh karkimin kuka kindaisan nan ba Nigeria bane ba ko hakanan kija akamani Malama, oya shish and lets go" murguda mai baki tayi tare da ture hanunshi daga kafadarta tai hanyar mota da sauri kaman zata tashi sama, murmushi yayi ahankali yace "yarinya yau zakiga mijinki muga karshen kuka" da sauri yakarasa wajen motan ganin yanda ta tsaya tana jiranshi, dariya yayi ciki ciki ganin yanda tai kini kini da rai kaman ta saki kuka, ya bude mata kofa ta shiga ya zagaya ya bude dayan bangaren ya shiga yatada motar yaja motar suka bar gidan.


Wani ubansu spa ya kaita, har office din manager ya kaita yabiya kudi mai yawa, da harshen larabci yay maganan dan bayason taji yace "a gayarata gyra bana wasa ba dan yau mijinta zai dawo, duk wani abu daya kamata kimata kiyi sanan amata kitso da lalle, ko kudin bai isaba zan tafi yanzu dazaran an gama mata saiki kirani nazo" murmushi manager tayi tace "shikenan angama sir, zamu mata presidential first class gyara" juyowa yayi ya kalleta yanda har lokacin idanunta ke cike da ruwa tana kallonsu, wayarshi yaciro daga aljihu ya mika mata wayarshi yace "gashi ki rike incase, zanje nadawo insun gama zanso na nadaukeki, bye" hannu ta dagamai yajuya yafita daga spa, manager kuma ta kaita wani room of one aka fara mata gyaran gashi aka wanke gashin dawani irin ruwan turare da ita kanta jitayi kaman ta suma sabida tsabagen dadin kamshin aka wanke gashin tass dayay kaman an tsomashi a ruwan turare akai drying sanan aka fara mata kitso yan manya amma masu kyau bana wasaba, aka fara mata wani irin jan lalle da bata taba ganin irinshi a Nigeria ba, saida aka gama kitson tass sanan aka karike lallen aka wanke mata sai kallon hannuwan nata take yanda suka mata kyau kaman ta lashe, wani abu aka gunguro aka shigo dashi dakin wayansu gorunan fruit juice kusan uku aka bude aka bata akasa ta sanye hakanan ta sanye tana lashe baki dan wlh dadi sosai sai wani nono da aka bata shima tasha mamaki ta dinga yi tace "shi spa dinnan har fruit juice suke bayarwa" saida suka bata magungunan dake sa mace dadi dakuma kara ni'ima da jukuwa ta sanye duka sanan suka fara mata gyaran fata bayan sunyi steaming Hq, sosai suke mata gyaran jikin tun daga yatsun kafa har fuska dan kayama akasa ta cire aka bata wani white towel ta daura, aka mata waxing, scrubbing wata tsiya ce duk saida aka mata, aka mata sauna bath, aka mata tsuggunno nawani turare mai kamshi, gyara aka mata irin wanda akema amarya dan Abdallah yabiya su da kyau saisa sukai mata mai kyau suma, aka gasa mata jiki da turare wanda zatai watanni tana kamshin, ita kanta saita fara son jikin nata sabida yanda tayi, fatarta nada tushi amma saiya kara wani extraordinary taushi kaman newborn baby, saida aka gama komi sanan aka kawo mata wani abu kaman pepper soup kaman miya akasa taci taci dan da dadi ba laifi sanan akasa tai bacci akan wani machine dake massaging jiki ahankali aka kashe wutan dakin aka rufo mata kofa, sai bayan asr ta tashi aka sake mata wani wankan turare aka turara ta sanan aka barta tai salla sanan aka cigaba ita kanta jitayi tana wani irin cikowa ta kasa mamaki tayi me akeyi mata haka takeji wani irin sai bayan magrib suka gama komi tsaf, data kalli kanta amadubi saida tasaki baki tana kallon kanta dan wani irin glowing take da shining bana wasaba ga kanta wani irin kamshi yakeyi ba kadan ba, kitson ya mata kyau sosai goshinta sai shining yake irin na sabon kitson nan, light makeup aka mata dan Abdallah ya turo text a mata sanan aka kawo mata wani new doguwan riga irin nasu tasaka black da fari bakaramin kyau tayiba kaman wata balarabiya, Isha tayi kasancewan tanada alwala kowani motsi zatayi wani irin daddaddan kamshi take da ita kanta so take ta dinga shinshina kanta, shigowa dakin akayi hakan yasa ta dago kanta balarabiyar tace "your brother is here" tashi tayi tabi bayan matan suka fito kafeta da ido Abdallah yayi wani irin dadi na lullube shi yana wasa kanshi aranshi yace "wlh Ya Marwan zaka ganene, sainasa kazama bindin lil sis, ha'a kai thank you Instagram a Instagram naga anama mata gyara idan zasuyi aure ai haka duk week zan dinga kawota ana mata" wani irin taune lips dinshi yayi yana rolling eyes dinshi still looking at her yace "wow wlh I tried jibi sis Ya Marwan sunanka sorry, you're a goner, ai wlh zaka dawo zanin daurawan lil sis ne dan kaji" yay wani irin murmushi "wai wat is it? I look funny bari ma naje a goge makeup din" da sauri yariko hanunta yana hararanta yace "ke dalla chan kinsan nawa nabiya? Let's go jor, kuma kome Ya Marwan yabaki tare zamu raba" da sauri tana kallonshi tace "Ya Marwan?" da sauri yadan sosa kai yana daure fuska yace "eh mana once an sakeshi ba lawyer my yace next month za'a sakeshi ba, muje ya Omari yahada dinner and d food is yummy" yaja hanunta dan bayaso takara jefomai wata tambaya, suka fito yay wajen motanshi yabude ta shiga ya zaga ta dayan bangaren ya shiga kafin ma yatada motar wayarshi tahau kara da sauri ya ciro daga aljihu screen din ya kalla ganin sweetest bro yasa yay picking yana satan kallon Nadeera dayaga ta lumshe ido kaman mai shirin yin bacci dudda ba bacci takeji ba dan tasha bacci sosai a spa, baima bari yay magana ba yace "Boss chill mana wlh saima nafasa kawo ta atoh" kawo ta dataji Abdallah ya ambata yasa tabude idanunta tajuyo ta kalleshi, dan murmushi Abdallah yayi yana lakatan hancinta ahankali yace "we're coming to" katse wayar yayi ya maida aljihu ahankali tace "waye Ya Abdallah?" batare daya kalleta ba yana kunna mota yace "Ya Omari ne yawani dameni wai wani irin saloon ne ake kaiwa har dare haka" mayar da kanta tayi jikin kujera tace "wai haka spa din garin nan ake bama mutum kayan dadi? Sau daya nataba raka Mum spa kuma ai banga an bamu kayan dadi kaman nan ba" da sauri Abdallah while driving yace "Allah Rahma baby? Haka suka baki kayan dadi? Yanzu ai kome kika samu tare zamu dinga rabawa ko my shagwabatu?" hararanshi tayi yacigaba da tuki yana wani irin jin nishadi har suka kai anguwan su, yay horn mai gadinsu ya bude ya shiga da motar ciki yay parking suka fito suka jero tana tafiya ahankali ya kalleta yace "wat is it Rahma?" dan yatsine fuska tayi tace "am feeling somehow" bude kofa yay ya shiga tana biye dashi itama tana tafiya ahankali Ya Omari kadai suka gani a falon yana aiki da system akan dining ya kafesu da ido yana kallon su kafin ma ta gaidashi yace "kun dawo sis?" murmushi tamai mai kara mata kyau tace "eh Ya Omari, ina yini" kannemai ido Abdallah yayi hakan yasa Omari yace "fine je sama kihuta, shower ki sauko kasa kiyi dinner" kaman zatai kuka sabida kuncin datakeji tace "am not hungry naci abinci achan, I just want to sleep" murmushi yamata yace "shikenan sweetheart gud night" ahankali chan kasa tace "yea gud night" tai hanyar stairs tafara hawa kaman mara jini har saida takai karshe sanan Abdallah yace "Rahma look ur bracelet" da sauri ta juyo tace "Ya Abdal..." kasa karasa maganan tayi sabida ganin Ya Marwan da tayi zaune a tsakiyar falon kan kujera hanunshi rike da remote yana kokarin chanza channel, tundaga kafarshi ta shiga kallonshi yana sanye cikin wani hadadden white hermes sandals dayama farar kafarshi mugun kyau, ga white fararen farcenshi dake nan agayre, yasanya black 3quater na maza daya wucemai gwuiwa da kadan sai wani sky blue V-neck t-shirt daya kamashi sosai ya fito da cikan wide chest dinshi dakuma manyan muscles dinshi da jijiyoyi suka fiffito, hanunshi daure da wristwatch black, gashin kanshi nawani irin kyalli sunyi curls sosai sai uban kamshi yake yakara wani irin kyau da haske kodan ta dade bata ganshi bane oho, shi kanshi he's dying to go and hug her but he just wanna see her reaction, yanaso yagane kotafara sonshi, he missed her so much, he missed everything about her, her smile, her cry, her warm breath, her touch, her smell, the way she talk, how cigaba da danna remote din yayi yana chanza channel while trying to control his breath.


Wani irin nishi tayi heart dinta na beating very fast tana kallonshi ko kyafta ido batayi, gani take kaman bashi bane mafarki takeyi, hawaye ya cika idanunta sosai, cikin rawan murya tace "Ya...Mar..." kasa karasa kiran sunan tayi tawani irin taho da gudu tana saukowa daga stairs din kaman zata fadi tsabagen sauri tana kallonshi, shima kasa daurewa yayi saida ya juyo da kanshi ya kalleta yanda take saukowa da gudu jiyayi yana fizgarshi ahankali ya mike tsaye ya kafe ta da ido wani irin sanyi na shigan shi kaman yaune yafara ganinta, dawani irin gudu tazo wajen tana kuka sosai ta tsaya agabanshi ta daura hannu a ido tana kuka sosai kaman wata karaman yarinya tana murza idanun. Hada hannu Abdallah yayi kaman mai addu'a shi kadai yana kallonsu yana magananan xuci yace "hug him lil sis, hug him sisto na, wayyo Allah na give ya Marwan the hug of his Life, hug him hug him jor, wayyo hug him tight baby sis" kaman taji me yace ahankali ta zare hannun daga fuskarta ta kalleshi shima ita yake ma wani irin cool look batare dayay uttering any word ba, wani irin fashewa tai da kuka mai kara jikinta na rawa kafin ta taho dawani irin gudu tai wani irin jumping tafada jikinshi ta kankameshi ta daure kafafunta ta bayanshi tasa kanta awuyanshi hannayenta abayanshi tana kuka sosai, wani irin ihu Abdallah yayi aranshi yace "I don die, wai wai wai ya ilahi! lil sis don't kill Ya Marwan dinmu fa ewoo, dis kind hug aii..." hanunshi dayaji an fizga yasa yadago kai Ya Omari ne yadure fuska yajashi yabude kofa suka fita daga shashin sukai hanyar shahinsu kaman zaiyi kuka yace "me haka Ya Omari inacikin kallon show ni gaskiya kumin aure nima i want my woman to hug me dat way" jan kunenshi Omari yayi hakan yasa yafashe da kukan karya yace "wayyo Allah Ya Omari kunennafa kaifa mugu ne wlh ka sakenmin kunne to"  "baza asaka ba wuce muje kayi bacci, naughty fellow."



Sosai take kuka a wuyanshi hawayen ta na gangarawa kirjinshi tana rungume dashi kaman za'a kwace mata shi tace "Ya Marwan am so sorry, am sorry is all my fault, I shouldn't have done wat I did da yanzu bakai going through all this trauma ba, am sorry..." ahankali ya ciro fuskarta daga jikinshi yana wani irin kallonta sabida kyan datamai gawani irin hadadden kamshi datake dat is driving him crazy kaman yahadiye ta, kasa magana yayi saima sauke ajiyan zuciya daya dinga yi yama forehead dinta deep kiss yana kallon long eyelash dinta, murya chan kasa yakira sunanta kaman wani mara lafiya. "Sugarlips" hanunta tai wrapping around his neck da kyau tana kara daure kafarta gam abayanshi dan yanda yakirata jitayi tana neman sakinshi tafadi kasa, ahankali itama  kalleshi da idanunta dake cike da hawaye tace "Ummmm" yanda tai da baki saida yasaki ajiyan zuciyan dabai shirya yakafe lips dinta da ido, dawata irin shakakkiyar murya dat is so down yace "I missed you so much wife" murmushi tamai adan kunyace dan yanda yake wani irin kallonta da yanda yake shafa bayanta yasa tafara kokarin sauka kasa sabida jikinta yafara wani yam yam, riketa yayi gam yana make mata kafada alamun bazai saketa ba kaman wani yaro, yana wani irin kallonta yacigaba da shafa bayanta gently tana kara rikeshi har ya sauka kan buttock dinta dasukai very soft dan ajiyan zuciya yayi chan kasan makoshi yace "ahh Sugary" tureshi tayi ta dira daga jikinshi da karfi ta juya zata gudu ass dinta yakama yace "Omg Sugarlips see ur ass" bugemai hannu tayi taruga da gudu tai sama, murmushi yayi yabi ass dinta da kallo yanda yake rawa yake shaking sabida yanda take gudu, murmushi yayi yana shafa maranshi dayaji harta dan murda ahankali ya juya danyima su Omari magana ganin basu dakin yasa yay murmushi ya shafa sajenshi yana dan cizan lips, yakarasa ya kulle kofa ya kashe wuta yay hanyar dining yana kallon sama yana murmushi, kitchen ya shiga yadau bottle water mara sanyi yasha kadan sanan yarufe yarike a hannu yafito ya rufo kitchen din yay sama yana tafiya dai dai yakarasa sama yana kallon kofar dakinta, ahankali ya murza handle din kofan yaji kofan a kulle murmushi yayi ya daura kanshi jikin kofan yay knocking kadan ta karaso jikin kofan tareda ta daura kanta kan kofan tai taking deep breath tanajin kamshin turaren shi ko ina, murya chan kasa tace "uhmm who?" murmushi yayi he just want to grab her yabata wani irin hot kiss, dawani irin sexy voice yace "uhmm Sugarlips, your husband ne" murmushi tayi dabata san lokacin data sakiba taki magana, ahankali yace "I missed you so much Sugarlips, Baby I really miss you, kinyi missing dina?" rufe fuskarta tai da hannunta tana murmushi mai sauti wani irin farin ciki da batasan nameba na ratsa ta, kara saukar da muryanshi yayi yana shafa kofan da hannu yace "tell me you miss me Sugarlips" gyada mai kai tayi batare data janye hanunta daga kan fuskarta ba tace "uhm" chan kasa, ahankali yace "is dat a yes I miss you my darling husband?" shiru tayi ta kankame hanunta akan fuskarta tana murmushi ahankali kaman an mata wahayi, cikin wani irin calm voice yakira sunanta. "Rah'maah" yanda yakira sunan saida tsigan jikinta yatashi batasan lokacin datace "n..na'am" ba, cikin wani irin lazy voice kaman wanda yay aiki na shekara yace "I want that kiss Sugarlips, please open the door I want to kiss you."



*Masu fitarmin da novel kuda Allah*


*3107021073 first bank aisha Muhammad Zaki tura 300 access fee, zaki turomin evidence ta watsapp number na kaman haka 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting, you can also send MTN card ta watsapp number na 07012181461*



*BOYAYYEN MUTUN*


*Maman Abd Shakur*


 _If you cannot take wat is inside, basai kin karanta ba_



Yanda yay maganan saida yasa taji kaman gyalen datai rolling nahanata numfashi da sauri ta cire ta yar anan kasa wani kamshi ya bude wajen ahankali tasake placing kunenta akan door din tana nishi da sauri da sauri, dan murmushi yayi yana licking lip dinshi nasama ahankali kaman mai whispering yace "open the door Sugarlips we are alone, you have no idea the things I’m gonna do to you ahhh" rike kofan tayi gam gam sabida yanda yay maganan yasa taji wani irin kasala ya shigeta, ahankali yace "Sugarlips kinyi shiru are you thinking of how perfect I fit inside you um? Nafa cikaki dam dam" rufe bakinta tayi da sauri cike da kunya batasan lokacin da tace "you are bad ya Mar..." murmushi yasakeyi yay placing forehead dinshi akan kofan hanunshi going down yay placing hanun akan hook din 3quater jikinshi kafin gentle yay zipping zip din down freeing his huge erected game yanadan groaning da kyar sabida zafi yace "Sugarlips fast and crazy or slow and easy? I will f*ck you however you like I promise plsss budemin kofa" yaja please din kaman zai mata kuka yana turo baki yadan lumshe ido yana sauraran yanda take nishi very loud, dan cije lips dinshi yayi while stroking his game da hannu da kyar ya bude idanunshi dasuka kankance ya kalli kofan murya chan chan kasa yace "did you remember the way you hold my buttock the first time we had sex Sugarlips? Innalillahi! That feeling was damn exceptional it makes me wanted to explode at dat moment, Sugarlips would you hold my buttock again wen we are having sex yau? I should tell you my gaga spots?" wani irin nishi tayi yanda yake mata magana yau is different baitaba mata magana hakaba gashi takasa hana kanta ji, takasa barin wajen as well, and duk maganan da zaiyi kaman acikin jikinta yakeyi because her whole organs are answering, dan bra datasane saisa is not da obvious inba hakaba she could feel how hard her nipples are they're so erect har zafi suke mata she just wanna pull off kayan da shegen bra din amma takasa, wat happening to me? Wat is wrong with m... "Sugarlips open the door, you haven't given me a welcome kiss" dan shiru yayi yana kallon 3quater shi dat is down yace "Sugarlips open the and look at wat u made me do, my pants are down wlh, am touching myself thinking of you, Sugarlips am..." da sauri tana turo baki dan yanda yake magana yanasa tanaji wani iri, dan gabaki daya jikinta wani irin internal vibration yake, ahankali takai tomb dinta bakinta zata tsotsa tsabagen yanda takeji batasan lokacin datace "you are giving me an oral fixation wlh, uhmm'umh ni kadenaaa" tai maganan tana goge kwalla tana turo baki a shagwabe jikinta yay wani irin saki tanajin wani urge na tabude kofan and cuddle him. Kaman wanda zai fashe mata da kuka yace "I just can't handle myself whenever I think about going down on you Sugarlips, ki bude kofan whatever you want me to do to you I will gladly do it" tsugunnawa tayi gaban kofan dan yanda kafafunta ke rawa kasa daukarta sukayi, da sauri yace "Sugarlips are you that horny dakin kasa tsayuwa? Please open the door lemme strip you down and feel ur warm body from top to bottom" wani irin nishi tayi uncontrollably batasan lokacin data tashi ta bude kofan ba tai baya zata fadi dan ko kadan babu karfi a kafafunta da sauri ya shigo yatare ta tafado jikinshi, hadata yay da jikinshi yana kallon fuskarta itama tana kallonshi hands dinshi akan ass dinta yana squeezing nasu hard yana kallonta, wani irin kallonshi take tarikeshi gam gam tana numfashi da sauri da sauri bakinta adan sake yana hango white teeth dinta da pink tongue dinta, yanda tasaki  bakin look so sexy, ahankali ya janye hanunshi daya daga ass dinta yaja yatsar tundaga ass din slowly har zuwa kirjinta, wani irin nishi tayi  tana kara sakin baki tana kallon kwayar idonshi kaman yanda yake kallonta shima da idanunshi dasuka kankance, ahankali yaja yatsar ya sauke yatsar a habarta wani irin siririn moan tasaki "uhh" jan yatsar yayi ya daura kan lips dinta yana zagaye wa kafin yasaka yatsar cikin bakinta dayake abude, grabbing yatsar tayi da sauri tafara sucking kaman jaririn dayake neman nono for long tana kallonshi so cool and calm wani irin kallonta shima yake yanajin kaman zai mutu dan yanda take sucking yatsar shi kaman tasami lollipop wanna make him cum, grabbing ass dinta yayi hard yana wani irin kallon kwayar idonta yace "if you keep looking at me this way Sugarlips I'm not responsible for what happens to in between you legs yarinya" yay maganan yana saukar da hancinshi kan wuyanta yana wani irin shinshinata kamshin datakeyi wanna make him die da desire.



Ahankali yafara kissing neck dinta yana wani irin moaning yana shafa butt dinta zuwa saman bayanta ya tsaya yana shafa bra dinta ta baya yana kissing neck dinta sosai kaman wani irin vampire, nishi tayi in pleasure tana zaro yatsarshi daga bakinta sabida yanda game dinshi ke wani irin goganta navel dinta, tana lankwasa neck  sabida yanda yake mata ahankali yana jan bayan bra dinta yace "wat is this Sugarlips?" lumshe ido tayi tana ta daura hanunta akanshi tana kokarin tureshi daga wuyanta tace "b...br..bra ne" ihu yayi awuyanta kaman wani karamin yaro. "ahhhh ni mesa kikasa I told yah I hate it" nishi tayi kaman wata me asma tana kokarin yin kasa dan yakashe mata karfi sosai her legs are cold tace "Y..a sleep..am sleepy" tsayar da ita yay da kyau yana wani irin tsugunnawa agabanta ahankali ya daga doguwan riganta ya shiga ciki ya saki rigan yay placing cold hands dinshi akan waist dinta tareda placing kanshi a kasan abdomen dinta yana saukar da hanunshi gently daga waist dinta yawani irin rungumeta ta wajen yana shakkan kamshin dake fita daga wajen dat is driving him nuts, wani irin juyawa takeso tayi amma takasa saima lumshe ido tayi hanunta na rawa tarasa inda zata shiga dama haka aure yake, da sauri ta daura hannun ta ta daidai saman riganta ta inda kanshi yake ta rike kanshi gam, ahankali yasa hands dinshi yana murza pant dinta down yanasa hancinshi yana shafawa smooth wall din wajen that's not hairy at all, yana shafa laps dinta ahankali kaman baby da aka bama new toy idan yana taba toy din, murya chan kasa yace "Sugarlips you are so smooth, ur V smells like a roasted coffee, Sugarlips you are damn wet, ur juice smells like baked almond" ahankali yakai tongue dinshi yay flicking clit dinta ihu tayi sosai kafafunta na rawa sosai tana neman faduwa, daukan kafanta daya yayi ya daura akan shoulder dinta yafara bata wani irin mahaukacin head dayasa tafara moaning uncontrollably in pleasure. "p....paapa, way...Mummm...myy um..Mummy na" sosai jikinta nawani irin rawa tafashe da kuka sosai tana kokarin fizge kafarta daya rike gam gam akan shoulder dinshi tace "I want to pee, leave me I want to pee...sosai" kin sakinta yayi saima cigaba da abinda yakeyi yayi saida tasaki sanan ya kyaleta yamike tsaye rike da ita ganin yanda ko kadan batada karfi yasa ya dauketa ahankali yafita da ita daga dakin, dakinshi ya kaita, dakin duhu gawani calm heart melting kamshi da dakin keyi dayay turning dinshi on more and more, chanza kalan wutan dakin yayi daga fari zuwa mara haske, zuwa darker and warmer color, tsayar da ita yayi a tsakiyar dakin yacire mata doguwan rigan yana wani irin kallonta, ahankali ya daura hanunta kan boxer dinshi yace "ciremin nima Sugarlips" rawa hanunta yafara takasa ciremai, ahankali ya daura hannunshi kan nata yafara cire boxer din wani irin nishi tayi ganinshi yaune ranan datamai kallo mai kyau da sauri ta dauke kai gabanta na faduwa sosai tunda take bata taba ganin babban abu like this ba, he's so huge and long, hanunta taji ya kamo ya daura akai nishi tayi ta kalleshi wani irin kamo habarta yayi yay kissing bakinta kadan yana kallon eyes dinta, ahankali yace "squeeze it hard for me Sugarlips is urs, he's hungry he want to stroke you and dig u deep, release its juice inside yah" wani irin chapke bakinta yayi yana kissing hanunshi na yawo a bayanta yana kokarin cire mata bra da kyar yay nasaran balla hook din ya yar ya zagayo da hanunshi yay wani irin grabbing boob dinta harsaida tai ihu cikin bakinshi dan yanda yakama da karfi batare dayasaki bakinta ba yay grabbing nipple dinta yace "your nipples are hard, u need me as well ko, let's enjoy ba zamuyi bacci ba, muyi aikin lada, Sugarlips ni bana koshifa I will eat you ba dare ba rana, I will strafe u every every minute with this my huge gun, and suck u in out" ahankali ya saki bakinta ya maidashi kan nipple dinta yafara sucking while squeezing the other one rough batasan lokacin data saki kuka ba ta matse game dinshi wani irin moaning yayi yace "like that, jamin kaman zaki tsinka juicy gurl, please Sugarlips do it hmmm'hm" yafara yi kaman zai mata kuka yana turo mata shi sosai tanajin yanda wani ruwa ke taba mata ciki yana shan boobs dinta kaman shi kadaine abincin shi na duniya, ahankali taja kaman wata matsoraciya, fashe mata da kuka yayi sosai akan boobs yace "Sugarlips zan mutu fa, kome kikeso nabaki name anything, ahhhh wayyo Sugarlips can't you tell how horny you make me just by being with you" bitting nippi dinta yay kadan da sauri ta matse kan game din kafafunta na rawa, wani irin daukarta yayi da sauri yana ware kafa, da sauri tai wrapping legs dinta around his waist tana nishi sosai ta kamkameshi jikinta na rawa, ahankali ya jinginar da ita jikin bango yana karanto addu'an saduwa da iyali yakama game dinshi yana kara ware kafarta duka jikinshi na rawa yace "I..am g..going in Sugarlips lemme scratch you" girgiza mai kai tafara a tsorace zatai magana ya chapke bakinta yana tura mata tongue dinshi da sauri ta kama ahankali ya bubbude kafarta da kyau yakama game dinshi yafara kokarin shiga da zafi zafi amma ba hanya fashewa tayi da kuka sosai tana kokarin tureshi ta fizge bakinta ta dira kasa, matseta yayi da karfi jikinshi na rawa hawaye na fita daga idonshi shima yana kissing dinta yakara passionately.



*Masu fitarmin da novel kuda Allah*


*3107021073 first bank aisha Muhammad Zaki tura 300 access fee saiki turamin evidence of payment ta watsapp number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting kullum. You can also send MTN card to my watsapp number in kinason novel din*



 _BOYAYYEN MUTUN_ 




 Ahankali yay kokarin diving in, kuka tafashe dashi sosai tana kankameshi ta fizge bakinta tace "Ya Marwan zafi wlh, please kadena, am sick bai warkeba wurin" girgiza mata kai yayi tareda daukanta ya kwantar da ita kan gado ganin yaki shiga a tsayen, da muryanshi dabata fita sosai yace "no Sugarlips I can't, I need u hungrily, yunwan ki nakeji" kokarin tashi tafarayi ya danneta da karfi yana sheshekan kuka kaman wani yaro, ahankali yay spreading legs dinta wide open yay trusting in da karfi, ihu tayi shima yay ihu sosai yana neman bakinta, da sauri yakama ya daddage da kyar yay trusting in ya shiga da karfi da yaji, wani irin zafin dataji yasa tafara dukan butt dinshi da karfi yana bada wani irin sound pa pa pam, da sauri yaraba bakinshi da nata yasaki kara cikin kuka yace "I want to explode Sugarlips, spank, spank me more, hit me harder, spank my buttuck Sugarlips wayyo, I can't help but moan when ever am inside your luxurious hole" sosai ya shiga kissing dinta tako ina yana bata screw of her life, abubuwan dayake mata yasa ta shiga groaning itama ga zafi ga dadi, yanda yake jujjuya ta a haukace yasa yafara ihu. "mmm, I could do this all night wlh, I want to be so deep, deep inside you Sugarlips" cije lips dinta tayi da karfi tana nishi tana kokarin tureshi dan karfinshi yamata yawa saikace wani injin da kyar cikin wani irin kasalalliyan murya tace "nagaji, I'm tire..." wani irin flipping dinta yayi like a burger yace "no..let me make you feel better than you ever have before" daga kafafunta yayi sama yakai wajen kanta, yay wani irin ramming dinta damn hard ihu tayi sosai danjinshi tayi har brain dinta ta rirrike mai muscles, kara danne kafar yayi gaba haryana taba goshinta yana batashi fast and crazy yace "you like it ko, I've never been this hard before, wlh Sugarlips kinyi dis vagin dina" murmushi yayi yawani fizgo bakin data turomai ya ciza kafin yaja nippi dinta, ihu tayi sosai dan wani irin dukan G-spot dinta yake dataji yana messing da neurons din brain dinta, sosai tafara shaking jikinta na vibrating. "I...wayyo...pee is coming" da sauri yakara wani irin screwing G-spot din batasan lokacin data saki squirt din tana kuka sosai ba, dudda yanda yaga tai wani irin laushi bai barta ba yayacigaba tun tana daurewa harta fara mai kuka ahakan ma dan bai shiga gabaki dayaba dan she's too small for him, sosai yake ihu kaman zai fasa gidan, da sauri awahale ta kama bakinshi ta shiga kissing dinshi, gyaran da aka mata bakaramin haukatashi yayiba, jikinta was warm and soft, gashi firm, very soft kaman nayar yarinyar jaririya, gawani kamshi datake yi dake figarshi yana karama erection dinshi karfi, yana kara boosting energy dinshi, kuka yadinga mata bana wasaba sai wajajen 2: 30 nadare ya kyaleta shima dan yaji she's running serious temperature ne, kankameta yayi yana lashe tears din datake yi yana nishi yana pressing boobs dinta, ahankali yatashi yawuce bathroom dinshi yahada hot water a bathtub yafito baccin wahala yaga tanayi, ahankali yakarasa jikin gadon ya dauketa yana kallon hadadden kitson ta dayamai kyau bana wasaba ga kamshin datake yi dake neman birkita mai lissafi, ahankali yasata cikin bathtub din bathroom din, hakan yasa tabude ido da sauri sabida zafin dataji, fashewa tayi da kuka tana neman fitowa ya riketa gam kaman zaiyi kuka yace "am sorry nine, yakuri kinji" murmushi yayi yakai bakinshi saitin kunenta ahankali yace "kinsan wani abu Sugarlips" makemai kafada tayi tana share hawaye gabaki daya cinyoyinta and down there ciwo suke mata, lashe mata kunne yayi yace "let's f*ck in front of the mirror sabida naganki, I want to see how you make love to me Sugarlips" da sauri ta kankame ido dan wani irin kunya maganan shi yabata, idanunta data runtse yay kissing yana numfashi ahankali akan fuskarta yace "I love crazy and wild sex, Sugarlips I will always be rough akan ki get use to it ok, kinsan tsoho kika aura, kinsan how old I am?" kin magana tayi hakan yasa yadan ciji hancinta da sauri ta bude ido murmushi yamata yace "I was 12 lokacin da aka haifeki, am 34 clocking 35, and now nai aure, I want to enjoy my marriage to the fullest Sugarlips, I will f*uck you, strafe you with my machine gun, dig you, eat you, ramm you, lick you, and knock you down like a mortal combat, Allah sa karna bulaki Sugarlips" yay maganan yana cizan lips dinta yana mata wani irin dirty look da mayun idanunshi, ruwan bathtub din ta debo ta watsa mai a fuska tana kuka a hankali tana turamai baki, fashewa yay da dariya sosai daya bayyana cute dimple dinshi yace "wlh kika tsokanoni en wanan da kike neman ki kamamin this my small nono kwakule ki zanyi yarinya" da sauri ta rufe kunnuwanta dan sosai yanda yake mata magana yakesa takejin ruwa na tsayaya, dariya yayi sosai yasa hannu yanajan hanunta daga kunenta yace "Sugarlips bansan haka aure yakeba, I don't know anything fa tunta kika bareni daga leda shikenan na kware, am now an expert" dungure mata kai yayi yace "bad nurse datai dis virgin Marwan" fashewa tayi dawani irin shegen kuka sosai da sauri ya rungumeta yana dariya yana kissing din kumatunta yace "sorry to, naji I was the one dat dis virgin u, no we dis virgin each other" kara sautin kukan tayi hakan yasa ya rungumeta so tight yanaji kaman ya cinye ta yahuta, ahankali yace "Sugarlips u are so sweet, ur sweetness is beyond explanation, I cannot describe it, but wen ever am in jinake kaman zanyi explode, kaman zan mutu, anytime am in there jinake I'm ecstatic, am the luckiest man on earth to have u" yay maganan yana nuna kanshi, dauke kanta tayi takoma ciki ta zauna tana kuka, Ahankali ya shafa kitson ta, kitson yadinga shafawa ahankali ahankali ganin yanda ta gaji kafin yasa yatsarshi ya share mata hawayen saida tai shiru hawayen suka dena zuba sanan ya tsiyaya ruwan ya wanketa tass yana wani irin kallonta taki yarda su hada ido ya daukota ya dawo da ita dakin ya kwantar da ita kan gado sanan yakoma shima yay wanka yafito kafin ma yafito hartai baccin wahala, fitowa yayi yana goge kanshi da towel yana kallonta wani irin sonta na ratsa shi kayansu daya jejjefar akasa ya tattara yakoma bayi ya zuba a washing machine sanan yafito ya tsaya gaban wardrobe yaciro wani gajeren boxer dinshi na Kelvin yasaka sanan yadawo gaban gadon ahankali ya tsugunna yana kallonta murmushi yayi yakafe lips dinta da ido, ahankali yakai hanunshi kan lips dinta ya dinga murzawa kafin yahaye gadon ya rungumeta tsam tsam yana kama kirjinta ya lululubesu da bargo, kasa hakura yayi saida yasa kirjinta abakinshi sanan ya iya bacci.



 _Canada_



As usual yauma tunda sassafe yafito jogging abinshi dan Ahmad yace bazaije ba sai bacci yake sharara wa, sanye yake da Nike sport wears yasanya Nike sport shoes yana gudun yana kokarin saita headphone dinshi danya makala a kunne, karan taka abu dayaji yasa yadan tsaya yaja kafanshi back danyaga maiya taka waya yagani mai kyau dahar yafasa screen din da earpiece jone da wayar kafe wayar yayi da kallo bai gama tunani ba wayar tadau ruri yaga sunan Lily ajikin fashsshen screen din, ahankali ya tsugunna ya dau wayar yana binta da kallo batare dayay picking ba har kiran ya katse sake kira akayi still lily ne hakan yasa yay picking, daga tachan bangaren yaji wani siririyan muryan mace tai magana cikin harshen turenci "hello please this is my phone" batare dayay magana ba yaji wani murya chan daban tana cewa "an dauka ne Fiddy" da sauri wacce ke maganan tace "eh an dauka amma ba'ai magana ba na shiga uku ni Firdausi, waya dauke min waya" hausan dayaji sunayi yasa  yace cikin calm voice dinshi. "kin iya hausa?" baki tabude cike da mamaki tace "laaaaaaa Lilly zokiji wanda ya tsinci wayana can speak hausa, laaaa ina yini please are you a Nigerian? Munfita ne ni, I lost my phone kuma ni bansan a ina nayar ba and defense zanyi some of the documents dina na cikin wayan, please Sir help me, where did you stay sabida nadau taxi daga nan school nazo na amsa eh? Kagama da wayan Lily my friend naketa kiran wayan tun jiya" dan taushe kunenshi yayi dan surutun ta yamai yawa baima gane duka maganan taba, da sauri tace "kaji ina kake yanzu nazo? By the way sunana Firdausi my friends suna kirani Fiddy, ina kake nazo?" ahankali kaman marason magana yace "you are a student just text me sunan makaranta ku da inda zan ganki will bring d phone for you" dan ihu tayi tace "yeee thank you uncle dina zan maka yanzun nan kuwan" dip ta kashe wayar, wayar yabi da kallo saikuma yay murmushi hakanan yaji ta tunamai da Nadeera ahankali yace "talkative" juyawa yayi yawuce yakoma gida danya koma ya shirya ya kaimata wayan.



*_BOYAYYEN MUTUN_*

*_Na_*

*_maman Abd shakur_*

*_P 56_*


 _AGURGUJE_


 Dakinsu ya shiga har lokacin bacci Ahmad yake, wanka yaje yayo ya shirya tsaf cikin riga T-shirt navy blue saiya saka black jeans, hadadden agogo ya daura a hannu yadau turare ya fesa, kamshin turaren ya tada Ahmad daga bacci da jajayen idanunshi ya kalleshi yace "ina zaka?" batare daya kalleshiba yana brushing gashin kanshi yace "yawo" tabe baki Ahmad yayi yace "Ya Muhsin wlh da kyar nai bacci tunanin Deejay na nake, nifa muje Nigeria abani aurenta mudawo, ni aure nake..." tsaki Muhsin yayi da sauri ya kwashi wayoyin yafice daga dakin kafin ya jefomai wani magana da kanshi bazai iya jurewa ba, dakin Mum ya shiga yasameta zaune kan kujera tana duba wani newspaper ko kadan yanzu tadena tafiye tafiyen business dinta, saidai managers dinta ke running mata business all over, binshi tayi da kallo ganin yanda yay kyau ya mayarda jikinshi tanajin son dan nata aranta, zama kusa da ita yayi ya daura kanshi akan kafadarta, murmushi tamai tace "sai ina yarona?" dan yatsine fuska yayi yace "a girl lost her phone Mum na tsinci wayan dazanje jogging shine zan kaimata ne" kafeshi tai da ido kafin tai murmushin tace "shikenan adawo lpy tashi kaje kadawo dawuri kace you are taking me out" peck yamata akumatu yace "okay sweetest Mum, zan dawo yanzun nan" tashi yayi ahankali yafita tabishi da kallo tanamai addu'a, sosai take kewan Nadeera daurewa kawai take dan tasan tai aure tana tare da yan uwanta, kuma bataso tana yawan damunsu da kira amma kewanta take bana wasaba, tana missing yarta sosai.


Agaban Cafe cikin school dinsu yay parking ya kashe motan yafito yana zare bakin glasses din idanunshi yanabin wajen da kallo dan address din wajen ta turo, wayarta daya riko a hannu ne yay ringing kallon wayan yayi ganin lily ne yasa yay picking yakara kunne. "ka isone Uncle? Ina cikin Cafe din I've been waiting for you kusan 3min da zuwana yanzu" 3min din datace saida yasa yay murmushi ahankali yace "come out am outside d Cafe, ki amsa" da sauri tace "okkk am coming out now" janye wayar yayi daga kunenshi ya daga kai ya kafe kofar Cafe din da kallo yay folding hanunshi a kirji, wata doguwan yarinya ce tafito da bazata wuce 24yrs ba, tana sanye da blue jeans a jikinta tasa top daya kaimata har gwuiwa white an tsaga gefen rigan, sai ta yana kanta dawani blue vail karami tasaka white flat shoe, tadau wani karamin purse bag white, idanunta sanye cikin fararen medicated glass dan kananun idanu gareta kaman yar China, kalle kalle tafara yi kafin ta kalleshi ta kafeshi da ido kaman yanda ya kafe ta da ido na kusan 2min kafin tai pointing dinshi da yatsa alamun kaine saikuma tai wani irin murmushi daya bayyana white teeth dinta waje ta karaso wajen tana tafiya ahankali tadan tsaya nesa dashi tana kallonshi dan sosai taga yamata kwarjini gashi ya tsareta da ido, gyalenta taja ta rufe bakinta cike dajin kunya tace "uhm ina yini uncle, kaine ko" dan murmushi yamata batare dayace mata komiba ya mika mata wayan da earpiece din, ahankali ta mika hannu ta karba da sauri tasaki gyalenta tana jujjuya wayan kaman zatai kuka tace "laaaa screen din yafashe" ahankali yana kallonta yace "sorry I matched d phone ne saisa yafashe, muje na kaiki sai a gyara miki screen din kokuma na sai miki wata sabuwa" da sauri ta dago kai ta kalleshi tanadan gyara zaman glasses dinta ta girgiza mai kai ahankali tana kallonshi kafin ta dauke kai da sauri heart dinta na beating fast dan guy din yahadu tace "uhm Daddy na da Mum nanda 4 weeks zasuzo graduation dina, zan fada mai zai tahomin dawani wayan I will manage it for now, thank you so much, Ya sunanka?" ahankali yana kallonta yace "Muhsin" murmushi tasakeyi tadan kalleshi tace "nice name" ahankali yace "thank you Firdaus" yanda yakira sunanta saida yasa tasake kallonshi ta kafeshi da ido kirjinta na bugawa shima kasa dena kallonta yayi hakanan take tunamai da Nadeera dudda wanan tafi Nadeera wayau daga gani but she reminds him of her so much, atare suka dena kallon juna kafin ahankali yajuya yabude mota yace "bye" da sauri tadan matso da bamata San maiya matso da itaba, juyowa yayi ya kalleta yana rike da marfin mota da sauri tasake komawa baya kallonshi tayi ya tsaya chak rike da marfin motan tace "uhn zakazo min graduation and celebrate with me?" ahankali ya shiga cikin motan ya zauna sanan ya dagokai ya kalleta yana kokarin yima mota key da sauri ta dukar dakai tana wasa da wayoyin, ahankali yace "wani course kika karantawa?" "Pharmacy" dan murmushi yayi ya dauke kai batare dayace komiba hakan yasa ta kalleshi tace "on the 30th please kazo venue din is auditorium na school dinmu kajiii" yanda taja maganan yasa yadago kai da sauri ya kalleta dan haka Nadeera kemai barinma if she want something from him, he really miss his sister ahankali yace "ok" washe mai baki tayi tace "you promise fa" gyadamata kai yayi hakan yasa ta dagamai hannu tace "nagode byeee" glass dinshi yasaka yatada motar yaja yabar wajen tabi motar da kallo tana yaba kyan guy din gashi baida hayaniya da kyar yake magana, murmushi tayi tajuya takoma cikin Cafe din dan karatu take.



 _Bangaren Abba_ 

Al'amarin Abba gabaki daya ya tabarbare, baida aiki sai kuka wani irin wutan son Nadeera da son ganinta nacin mai zuciya, wani irin kewan yaranshi yake yakira yakira harya gaji duka number su baya zuwa, na Mum ma haka baya zuwa ya rasa yanda zaiyi da ranshi idan yay kuka yay kuka yagani saiyaje ya dauro alwala yazo yafara salloli yana rokon Allah gafara, gawani irin sha'awa dake tasomai bana wasaba yana bukatar mace amma yarasa yanda zaiyi, yay dana sanin sakin Mum, danhar limamin anguwan su saida ya sama game da batun yace ai tunda dai yayisu ararrabe to ta sakun sakin ukun, tattarawa yayi yakoma gida yaci kuka yarufe kanshi ya kashe wayoyinshi salla kawai ke fitar dashi baida aiki saishan ruwan lifton gidan ko ina datti da kura kofunan gidan duk uban yawan su, sun kusa karewa sabida shan lipton dasu gashi bai iya dauraye cup ba wani irin zazzabi ne yatasoshi gaba na yawan tunani, damuwa, dakuma bukata ko masallaci ma kasa fita yayi sabida ciwo, sosai hankalin kwamissiona yatashi dan kwana biyu kenan yana neman shi baya samu hakan yasa yana tashi daga wajen aiki ya taho gidan, a tsakar gida yay parking yana tambayan mai gadi Alhaji fa, nan yafada mai kwana biyu kenan besashi a ido ba, da gudu yay cikin gidan, bin ko ina yay da kallo yanda dakin yay kura babu alamun shara, wani irin tausayi Abba yaji mace fa nada amfani a duniyan nan karasawa yayi ya shiga corridor yay hanyar dakin Abban bude kofa yayi ya shiga baya falo hakan yasa yay uwar daka da sauri akan gado yaganshi ya dukunkune da bargo da sauri yay gadon yana yaye bargon ya dago kanshi yanajin yanda jikinshi keda zafi yace "subhannallah friend me haka wai? Kashe kanka kake so kayi? Tashi muje asibiti" fashewa Abba yayi da kuka sosai yana wani irin nishi ya hade hannayenshi alamun roko yace "dan Allah ka barni na mutu friend, loneliness want to kill me, princess ta gujeni, yarana sun gujeni, bansan inda suka shiga ba a duniyan nan, gushewan hankali da shairin shaidan ya kaini na saki matata, nai alot of mistakes friend ina zansa kaina, wayyo Ya Rabbi yakakeso nayi? Ina zansa kaina naji dadi? Am missing my baby girl so so much, bawai so kadaiba wlh, I naturally miss my daughter, my Nadeera, my innocent babygirl, my princess, kasan I was the first person data fara kira lokacin data fara magana friend" yay maganan yana goge kwalla yanama kwamissiona daya tasashi agaba yana kallo kaman TV murmushi, yay nishi cikin ciwo yace "Nita fara kira data fara magana, tace _Aaaaa..baah_ haka take kirana, friend I miss my babygirl" tafashe dawani irin kuka mai taba rai ya dafa kirjinshi yace "wlh wlh wlh kaji na rantse ma natuba bazan kara mata abinda namata ba, nai regretting abinda nama babygirl dina, nai nadaman dukanta danayi, like how could I even raise my hands on Princess? Nifa? Nida koda tana karama bantaba dukanta ba but tayaya na daketa da girman ta? Dan Allah friend kace yadawomin da babygirl dina na cigaba da training dinta I will never try nai abinda nayi abaya again, wlh shairin shaidan ne dakuma rashin zaman mamanta, I miss my children, I miss my fine calm boy mara magana Muhsin, my super patient brilliant boy Muhsin, I miss him, I miss my Ahmadudu, my stubborn boy, mai zuciyan kuturu, I've taken back tsinuwar danamai bazan taba iya tsinema yarana ba, banma san tayaya na furta ba, I miss my Ahmad my garagara talkative raki boy, friend I miss my children so much, I wanna hug the 3 of them, kiss them a forehead and ask for their forgiveness, I miss my wife, wlh i love Hajara bazan ma karyaba she's the mother of my sojas, my mazaje, fushi dakuma halakan datasa na fada ya rufemin ido ruf harya kaini ga sakinta, nariga nasan aikin gama ya gama auren mu yatashi aiki, I want to see her and ask for her forgiveness, friend wat do I do? Yaya zanyi da raina? Ina zansa kaina naji dadi? Am dying slowly? Loneliness want to kill me, kewan iyalina want to kill me, I miss my children, I miss my babygirl, I remember ranan da aka fara koya musu yanda ake checking pulse a school of nursing, kasan maiya faru?" yay maganan yana jan majina yana share kwalla. "data dawo gida bamu labari tayi tacema yayyinta su kawo hanunsu ta duba nasu duk sukaki Ahmad har tsokanar ta yake wai karta matsemai jijiya but you know I called her _Princess tace na'am Abbana, nace zoki dubamin don't mind yayyinki_" fashewa da kuka sosai Abba yayi, da sauri kwamissiona ya dafashi yana bubbuga mai kafada, cikin kuka sosai yace "she jumped dawani irin murna tazo kan kujeran danake grab my hand and checked my pulse she was so so happy, starring at her then and seeing how happy take naji angamamin komi aduniya, wlh friend I love my babygirl with all my heart, please kace musu su yakuri su dawomin da y'ata please bazan karaba" yafashe da kuka sosai, sosai ya karyama kwamissiona zuciya da sauri ya rumgumeshi da kyar yasamu yay shiru ya dagashi ya zaunar yaje gaban wardrobe yaciro mai hadadden shadda yakawo da taimakon shi ya saka yace "bari nadubo kitchen nahadoma wani abu Kaci muje asibiti" kitchen yayi ya tsaya turus yanda ko ina yay kacha kacha gaskiya Abba needs a woman rasa mezaimai yayi hakan yasa yadawo ya dagashi kawai yamai take away ahanya yasa shi a mota sai asibiti duba shi akayi akamai fada sosai dan jininshi yahau, ga sha'awa dake damunshi, aka rubuta mai magunguna kwamissiona ya siyo suka taho ya shiga mota gidanshi kwamissiona yawuce dashi, A babban falonshi ya zaunar dashi yace "ina zuwa bari nasa akawo mana abinci sabida Kaci kasha magani" fita yayi daga dakin yay hanyar dakunan yaranshi gaban wani daki ya tsaya yay sallama tareda tura kofan ya shiga atare yar budurwa ce da bazata wuce 23 - 24yrs bace zaune kan gadonta tana assignment tana sanye dawani doguwan rigan material mai kyau tana ganin babanta ta washemai baki tace "Abba sannu da zuwa" murmushi baban nata yamata yace "yauwa baby Pharty karatu akeyine?" murmushi tayi tace "eh Abbana, abincin ka na dining muje nayi serving dinka har yanzu Mummy bata dawo daga sunan ba" "okk okk dama tafadamin bazata dawo dawuri ba, kwaso abinci kizo palona kiyi serving dinmu nida abokina achan bazamu zo dining ba" "to Abba" ta diro daga gadon tama rigashi fita daga dakin binta yay da kallo Pharty yar matan daya fara aurane bayan ta haifeta ta mutu a hanun kishiyan maman ta ta girma, yarinyar batada hayaniya shiru shiru ga kunya ga hakuri, juyawa yayi yafita daga dakin, Arranging abinci tayi a tray ta dauko ta taho falon Abban nata sallama tayi ta shiga falon sanye da doguwan riganta da dan kwalinshi akanta, murmushi tayi dake karamata kyau ganin abokin Abba zaune a falon ya jingina da kujera idanunshi a lumshe Abban ta kuma baya wajen, ahankali ta karasa ta ijiye abincin tana kallonshi tace "Abba ina yini" ahankali Abba yake bude ido kafin yabude duka ya daurasu akanta murmushi tamai tace "sannu da zuwa Abba, ya aiki" dan murmushi yamata yana binta da kallo dan baiganeta sosai ba yace "uhmm Fateema ce ko, nifa bana ganeku yara duksun girma sun zankale, ya kike ya school? A kano kike school ko? Yaushe kikazo hutu?" akunyace tace "jiya" dan lumshe ido yayi yabude ya daura akanta yace "masha Allah, Allah yabada sa'a, ki dage kinji, Allah sanya na karatun albarka" gyadamai kai tayi kanta akasa yace "wani year kike yanzu?" tana watsa da yatsun ta tace "500 level, Urban and regional planning nakeyi" gyadakai yayi yace "masha Allah kice kina final year" murmushi tayi tace "eh hutun mud semester ma nazo, test zamu fara dazaran nakoma si final exam" "masha Allah, Allah bada sa'a" kallon dakin tayi tana neman babanta saikuma ta juyo ta kalleshi murmushi tayi ganin sun hada ido ta mike tsaye tace "sai anjima Abba" "ki gaishemin da kaninki" "to" tace tafita daga falon, ko 2min batai da fitaba kwamissiona ya shigo yana murmushi zama yay kusa da Abban yajawo tray abincin yadau goran ruwa yana kokarin budewa batare daya kalli fuskan Abban ba yace "ga Fateema nan idan tama zan baka ita friend you need a woman, life cannot go on like this, d best of us shine wanda yagane kuskuren shi yay admitting sanan yay asking Allah for forgiveness, dan Adam ajizi ne, no body is above mistake, sanan babu wanda yafi karfin jarabawan Allah, zan baka auren Fateema she's 24 yanzu, kanason ta? Zaka aureta?"



*masu karanta novel dinan batare dasun biyaba suda Allah, ina kuma binsu bashi*


*masu fitarwa kuna watsawa waje kuda Allah*


*3107021073 first bank aisha Muhammad zaki turo 300 access fee saiki turamin evidence ta watsapp number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting*



 _BOYAYYEN MUTUN_ 



 _AGURGUJE_


 Dakinsu ya shiga har lokacin bacci Ahmad yake, wanka yaje yayo ya shirya tsaf cikin riga T-shirt navy blue saiya saka black jeans, hadadden agogo ya daura a hannu yadau turare ya fesa, kamshin turaren ya tada Ahmad daga bacci da jajayen idanunshi ya kalleshi yace "ina zaka?" batare daya kalleshiba yana brushing gashin kanshi yace "yawo" tabe baki Ahmad yayi yace "Ya Muhsin wlh da kyar nai bacci tunanin Deejay na nake, nifa muje Nigeria abani aurenta mudawo, ni aure nake..." tsaki Muhsin yayi da sauri ya kwashi wayoyin yafice daga dakin kafin ya jefomai wani magana da kanshi bazai iya jurewa ba, dakin Mum ya shiga yasameta zaune kan kujera tana duba wani newspaper ko kadan yanzu tadena tafiye tafiyen business dinta, saidai managers dinta ke running mata business all over, binshi tayi da kallo ganin yanda yay kyau ya mayarda jikinshi tanajin son dan nata aranta, zama kusa da ita yayi ya daura kanshi akan kafadarta, murmushi tamai tace "sai ina yarona?" dan yatsine fuska yayi yace "a girl lost her phone Mum na tsinci wayan dazanje jogging shine zan kaimata ne" kafeshi tai da ido kafin tai murmushin tace "shikenan adawo lpy tashi kaje kadawo dawuri kace you are taking me out" peck yamata akumatu yace "okay sweetest Mum, zan dawo yanzun nan" tashi yayi ahankali yafita tabishi da kallo tanamai addu'a, sosai take kewan Nadeera daurewa kawai take dan tasan tai aure tana tare da yan uwanta, kuma bataso tana yawan damunsu da kira amma kewanta take bana wasaba, tana missing yarta sosai.


Agaban Cafe cikin school dinsu yay parking ya kashe motan yafito yana zare bakin glasses din idanunshi yanabin wajen da kallo dan address din wajen ta turo, wayarta daya riko a hannu ne yay ringing kallon wayan yayi ganin lily ne yasa yay picking yakara kunne. "ka isone Uncle? Ina cikin Cafe din I've been waiting for you kusan 3min da zuwana yanzu" 3min din datace saida yasa yay murmushi ahankali yace "come out am outside d Cafe, ki amsa" da sauri tace "okkk am coming out now" janye wayar yayi daga kunenshi ya daga kai ya kafe kofar Cafe din da kallo yay folding hanunshi a kirji, wata doguwan yarinya ce tafito da bazata wuce 24yrs ba, tana sanye da blue jeans a jikinta tasa top daya kaimata har gwuiwa white an tsaga gefen rigan, sai ta yana kanta dawani blue vail karami tasaka white flat shoe, tadau wani karamin purse bag white, idanunta sanye cikin fararen medicated glass dan kananun idanu gareta kaman yar China, kalle kalle tafara yi kafin ta kalleshi ta kafeshi da ido kaman yanda ya kafe ta da ido na kusan 2min kafin tai pointing dinshi da yatsa alamun kaine saikuma tai wani irin murmushi daya bayyana white teeth dinta waje ta karaso wajen tana tafiya ahankali tadan tsaya nesa dashi tana kallonshi dan sosai taga yamata kwarjini gashi ya tsareta da ido, gyalenta taja ta rufe bakinta cike dajin kunya tace "uhm ina yini uncle, kaine ko" dan murmushi yamata batare dayace mata komiba ya mika mata wayan da earpiece din, ahankali ta mika hannu ta karba da sauri tasaki gyalenta tana jujjuya wayan kaman zatai kuka tace "laaaa screen din yafashe" ahankali yana kallonta yace "sorry I matched d phone ne saisa yafashe, muje na kaiki sai a gyara miki screen din kokuma na sai miki wata sabuwa" da sauri ta dago kai ta kalleshi tanadan gyara zaman glasses dinta ta girgiza mai kai ahankali tana kallonshi kafin ta dauke kai da sauri heart dinta na beating fast dan guy din yahadu tace "uhm Daddy na da Mum nanda 4 weeks zasuzo graduation dina, zan fada mai zai tahomin dawani wayan I will manage it for now, thank you so much, Ya sunanka?" ahankali yana kallonta yace "Muhsin" murmushi tasakeyi tadan kalleshi tace "nice name" ahankali yace "thank you Firdaus" yanda yakira sunanta saida yasa tasake kallonshi ta kafeshi da ido kirjinta na bugawa shima kasa dena kallonta yayi hakanan take tunamai da Nadeera dudda wanan tafi Nadeera wayau daga gani but she reminds him of her so much, atare suka dena kallon juna kafin ahankali yajuya yabude mota yace "bye" da sauri tadan matso da bamata San maiya matso da itaba, juyowa yayi ya kalleta yana rike da marfin mota da sauri tasake komawa baya kallonshi tayi ya tsaya chak rike da marfin motan tace "uhn zakazo min graduation and celebrate with me?" ahankali ya shiga cikin motan ya zauna sanan ya dagokai ya kalleta yana kokarin yima mota key da sauri ta dukar dakai tana wasa da wayoyin, ahankali yace "wani course kika karantawa?" "Pharmacy" dan murmushi yayi ya dauke kai batare dayace komiba hakan yasa ta kalleshi tace "on the 30th please kazo venue din is auditorium na school dinmu kajiii" yanda taja maganan yasa yadago kai da sauri ya kalleta dan haka Nadeera kemai barinma if she want something from him, he really miss his sister ahankali yace "ok" washe mai baki tayi tace "you promise fa" gyadamata kai yayi hakan yasa ta dagamai hannu tace "nagode byeee" glass dinshi yasaka yatada motar yaja yabar wajen tabi motar da kallo tana yaba kyan guy din gashi baida hayaniya da kyar yake magana, murmushi tayi tajuya takoma cikin Cafe din dan karatu take.



 _Bangaren Abba_ 

Al'amarin Abba gabaki daya ya tabarbare, baida aiki sai kuka wani irin wutan son Nadeera da son ganinta nacin mai zuciya, wani irin kewan yaranshi yake yakira yakira harya gaji duka number su baya zuwa, na Mum ma haka baya zuwa ya rasa yanda zaiyi da ranshi idan yay kuka yay kuka yagani saiyaje ya dauro alwala yazo yafara salloli yana rokon Allah gafara, gawani irin sha'awa dake tasomai bana wasaba yana bukatar mace amma yarasa yanda zaiyi, yay dana sanin sakin Mum, danhar limamin anguwan su saida ya sama game da batun yace ai tunda dai yayisu ararrabe to ta sakun sakin ukun, tattarawa yayi yakoma gida yaci kuka yarufe kanshi ya kashe wayoyinshi salla kawai ke fitar dashi baida aiki saishan ruwan lifton gidan ko ina datti da kura kofunan gidan duk uban yawan su, sun kusa karewa sabida shan lipton dasu gashi bai iya dauraye cup ba wani irin zazzabi ne yatasoshi gaba na yawan tunani, damuwa, dakuma bukata ko masallaci ma kasa fita yayi sabida ciwo, sosai hankalin kwamissiona yatashi dan kwana biyu kenan yana neman shi baya samu hakan yasa yana tashi daga wajen aiki ya taho gidan, a tsakar gida yay parking yana tambayan mai gadi Alhaji fa, nan yafada mai kwana biyu kenan besashi a ido ba, da gudu yay cikin gidan, bin ko ina yay da kallo yanda dakin yay kura babu alamun shara, wani irin tausayi Abba yaji mace fa nada amfani a duniyan nan karasawa yayi ya shiga corridor yay hanyar dakin Abban bude kofa yayi ya shiga baya falo hakan yasa yay uwar daka da sauri akan gado yaganshi ya dukunkune da bargo da sauri yay gadon yana yaye bargon ya dago kanshi yanajin yanda jikinshi keda zafi yace "subhannallah friend me haka wai? Kashe kanka kake so kayi? Tashi muje asibiti" fashewa Abba yayi da kuka sosai yana wani irin nishi ya hade hannayenshi alamun roko yace "dan Allah ka barni na mutu friend, loneliness want to kill me, princess ta gujeni, yarana sun gujeni, bansan inda suka shiga ba a duniyan nan, gushewan hankali da shairin shaidan ya kaini na saki matata, nai alot of mistakes friend ina zansa kaina, wayyo Ya Rabbi yakakeso nayi? Ina zansa kaina naji dadi? Am missing my baby girl so so much, bawai so kadaiba wlh, I naturally miss my daughter, my Nadeera, my innocent babygirl, my princess, kasan I was the first person data fara kira lokacin data fara magana friend" yay maganan yana goge kwalla yanama kwamissiona daya tasashi agaba yana kallo kaman TV murmushi, yay nishi cikin ciwo yace "Nita fara kira data fara magana, tace _Aaaaa..baah_ haka take kirana, friend I miss my babygirl" tafashe dawani irin kuka mai taba rai ya dafa kirjinshi yace "wlh wlh wlh kaji na rantse ma natuba bazan kara mata abinda namata ba, nai regretting abinda nama babygirl dina, nai nadaman dukanta danayi, like how could I even raise my hands on Princess? Nifa? Nida koda tana karama bantaba dukanta ba but tayaya na daketa da girman ta? Dan Allah friend kace yadawomin da babygirl dina na cigaba da training dinta I will never try nai abinda nayi abaya again, wlh shairin shaidan ne dakuma rashin zaman mamanta, I miss my children, I miss my fine calm boy mara magana Muhsin, my super patient brilliant boy Muhsin, I miss him, I miss my Ahmadudu, my stubborn boy, mai zuciyan kuturu, I've taken back tsinuwar danamai bazan taba iya tsinema yarana ba, banma san tayaya na furta ba, I miss my Ahmad my garagara talkative raki boy, friend I miss my children so much, I wanna hug the 3 of them, kiss them a forehead and ask for their forgiveness, I miss my wife, wlh i love Hajara bazan ma karyaba she's the mother of my sojas, my mazaje, fushi dakuma halakan datasa na fada ya rufemin ido ruf harya kaini ga sakinta, nariga nasan aikin gama ya gama auren mu yatashi aiki, I want to see her and ask for her forgiveness, friend wat do I do? Yaya zanyi da raina? Ina zansa kaina naji dadi? Am dying slowly? Loneliness want to kill me, kewan iyalina want to kill me, I miss my children, I miss my babygirl, I remember ranan da aka fara koya musu yanda ake checking pulse a school of nursing, kasan maiya faru?" yay maganan yana jan majina yana share kwalla. "data dawo gida bamu labari tayi tacema yayyinta su kawo hanunsu ta duba nasu duk sukaki Ahmad har tsokanar ta yake wai karta matsemai jijiya but you know I called her _Princess tace na'am Abbana, nace zoki dubamin don't mind yayyinki_" fashewa da kuka sosai Abba yayi, da sauri kwamissiona ya dafashi yana bubbuga mai kafada, cikin kuka sosai yace "she jumped dawani irin murna tazo kan kujeran danake grab my hand and checked my pulse she was so so happy, starring at her then and seeing how happy take naji angamamin komi aduniya, wlh friend I love my babygirl with all my heart, please kace musu su yakuri su dawomin da y'ata please bazan karaba" yafashe da kuka sosai, sosai ya karyama kwamissiona zuciya da sauri ya rumgumeshi da kyar yasamu yay shiru ya dagashi ya zaunar yaje gaban wardrobe yaciro mai hadadden shadda yakawo da taimakon shi ya saka yace "bari nadubo kitchen nahadoma wani abu Kaci muje asibiti" kitchen yayi ya tsaya turus yanda ko ina yay kacha kacha gaskiya Abba needs a woman rasa mezaimai yayi hakan yasa yadawo ya dagashi kawai yamai take away ahanya yasa shi a mota sai asibiti duba shi akayi akamai fada sosai dan jininshi yahau, ga sha'awa dake damunshi, aka rubuta mai magunguna kwamissiona ya siyo suka taho ya shiga mota gidanshi kwamissiona yawuce dashi, A babban falonshi ya zaunar dashi yace "ina zuwa bari nasa akawo mana abinci sabida Kaci kasha magani" fita yayi daga dakin yay hanyar dakunan yaranshi gaban wani daki ya tsaya yay sallama tareda tura kofan ya shiga atare yar budurwa ce da bazata wuce 23 - 24yrs bace zaune kan gadonta tana assignment tana sanye dawani doguwan rigan material mai kyau tana ganin babanta ta washemai baki tace "Abba sannu da zuwa" murmushi baban nata yamata yace "yauwa baby Pharty karatu akeyine?" murmushi tayi tace "eh Abbana, abincin ka na dining muje nayi serving dinka har yanzu Mummy bata dawo daga sunan ba" "okk okk dama tafadamin bazata dawo dawuri ba, kwaso abinci kizo palona kiyi serving dinmu nida abokina achan bazamu zo dining ba" "to Abba" ta diro daga gadon tama rigashi fita daga dakin binta yay da kallo Pharty yar matan daya fara aurane bayan ta haifeta ta mutu a hanun kishiyan maman ta ta girma, yarinyar batada hayaniya shiru shiru ga kunya ga hakuri, juyawa yayi yafita daga dakin, Arranging abinci tayi a tray ta dauko ta taho falon Abban nata sallama tayi ta shiga falon sanye da doguwan riganta da dan kwalinshi akanta, murmushi tayi dake karamata kyau ganin abokin Abba zaune a falon ya jingina da kujera idanunshi a lumshe Abban ta kuma baya wajen, ahankali ta karasa ta ijiye abincin tana kallonshi tace "Abba ina yini" ahankali Abba yake bude ido kafin yabude duka ya daurasu akanta murmushi tamai tace "sannu da zuwa Abba, ya aiki" dan murmushi yamata yana binta da kallo dan baiganeta sosai ba yace "uhmm Fateema ce ko, nifa bana ganeku yara duksun girma sun zankale, ya kike ya school? A kano kike school ko? Yaushe kikazo hutu?" akunyace tace "jiya" dan lumshe ido yayi yabude ya daura akanta yace "masha Allah, Allah yabada sa'a, ki dage kinji, Allah sanya na karatun albarka" gyadamai kai tayi kanta akasa yace "wani year kike yanzu?" tana watsa da yatsun ta tace "500 level, Urban and regional planning nakeyi" gyadakai yayi yace "masha Allah kice kina final year" murmushi tayi tace "eh hutun mud semester ma nazo, test zamu fara dazaran nakoma si final exam" "masha Allah, Allah bada sa'a" kallon dakin tayi tana neman babanta saikuma ta juyo ta kalleshi murmushi tayi ganin sun hada ido ta mike tsaye tace "sai anjima Abba" "ki gaishemin da kaninki" "to" tace tafita daga falon, ko 2min batai da fitaba kwamissiona ya shigo yana murmushi zama yay kusa da Abban yajawo tray abincin yadau goran ruwa yana kokarin budewa batare daya kalli fuskan Abban ba yace "ga Fateema nan idan tama zan baka ita friend you need a woman, life cannot go on like this, d best of us shine wanda yagane kuskuren shi yay admitting sanan yay asking Allah for forgiveness, dan Adam ajizi ne, no body is above mistake, sanan babu wanda yafi karfin jarabawan Allah, zan baka auren Fateema she's 24 yanzu, kanason ta? Zaka aureta?"


*masu fitarmin da novel kuda Allah*



*karki karanta in baki biyaba, in kika karanta ina binki bashi*


*3107021073 first bank aisha Muhammad zaki turo 300 access fee saiki turo evidence ta watsapp number na 07012181461, you can also send MTN card ta watsapp number na kaman haka 07012181461*



 _BOYAYYEN MUTUN_ 



Yana shakkan wani irin kamshi mai dadi datake yi, sosai jikinta ya shiga rawa hakan yasa yasaketa ahankali ya sanya hanunshi akan kafadarta ya warware daurin alkyabban ta gaba ya cire ya janyeshi daga jikinta yana wani irin kallonta wani irin abu na fizganshi ahankali ya mikar da ita tsaye yay pointing kofan bathroom yace "jeki dauro alwala kizo Zarah" gyadamai kai tayi tawuce yabi bayanta da kallo bata wani jimaba tafito daga bayin kana ganinta kasan duk afirgice take, murmushi yamata dan bayason ya takura ta yafison tasaki dashi yatashi yaje ya dauro nashi alwalan sanan yafito ya tsaya gaban wardrobe yabude dayake an jera mata kaya yaciro mata hijabi yadawo gabanta ya tsaya ya warware ya Sakamata yana murmushi yace "yauwa Zarah na, oya tashi muyi salla kaman yanda annabin mu ya koyar ko?" tashi tayi yajasu nafila raka'a biyu kafin ya juyo ya kama goshinta yay addu'a sanan ya matso kusa da ita nishi tafara da sauri da sauri tana kallonshi ahankali ya kama hanunta yanata shafa lallen da aka mata batare daya kalleta ba yana kallon lallen yace "waya miki wanan lallen zarah na?" adan tsorace tana kokarin danne kukan datake ji tace "maryam me la...lle" dagokai yayi ya kafeta da ido jin yanda muryanta ke rawa, kafeta da ido yayi yana mata kallon kurulla dan baitaba kallo hakaba, da sauri ta saukar da kanta kasa, kakkyawa ce itama masha Allah gatada dogon hanci ga manyan idanu, ga pink lips dinta kaman na princess, lips din ya kafe da ido kafin ahankali ya mika hanunshi ya daura akan lips din yana shafawa ya hadiye wani abu murya chan kasan makoshi yakirata. "Zarah look at me please yar kirki" dago kanta tayi da idanunta dasuka cika da hawaye sosai ta kalleshi ahankali yajawota jikinshi ya rungumeta ajikinshi ya lumshe ido murya chan yace "karfe nawa ne lectures dinki gobe?" "t..ten" tafada bakinta narawa, dan shafo bayanta yayi kaman wanda ya rungume jaririya yace "Ok banda magana da maza kinji" gyadamai kai tayi da sauri gabanta na faduwa kamshin dayakeyi na shiga hancinta sosai ahankali yakara tausasa voice dinshi yace "kidena jin tsoro na ki saki jikinki dani am your best friend, your life companion, abokin ki, your hubby kinji Zarah na" gyadamai kai tayi yay murmushi yace "yauwa dats good, yanzu tell me mezakici namana order" murya chan kasa dake rawa tace "z..zan..zanyi girki" da sauri Abba ya dagota yadan harareta ya lakaci hancinta yace "kin taba ganin inda amarya ta shiga Kitchen Zarah?" girgiza mai kai tayi tana wasa da yatsa, wuyanta yabi da kallo zuwa kirjinta yace "bari naje na aika daganan zan wuce mosque sallan zuhur feel free ok" gyadamai kai tayi ahankali ya kama habarta da sauri ta kallai murmushi ya sakin mata yama forehead dinta kiss kafin yay shiru ya tsaya yana kallon yanda jikinta ke rawa dagowa yay  yana kallonta murmushi yamata yace "natafi" gyadamai kai tayi batare data bari sun hada idoba yajuya yafita wani irin farin ciki na lullube shi. Fashewa tayi da kuka da kyar ta lallaba kanta ta tashi taje bayi tai wanka a gurguje tafito ta shirya cikin wani riga da skirt na atampa daya mata kyau sosai tahau kan dadduma tai sallan azahar sanan ta linke takoma gefe ta zauna batare data cire hijabin ba, dan kawai tasaki jiki yasa Abba bai dawo gidan ba yabama gateman take away yakai mata yazo yay knocking yana kwala sallama tafito ta amsa bai sake dawowa gidan ba sai bayan sallan Isha wuraren tara da rabi, Kulle kofan falon yayi ya shigo rike dawani manya manyan ledojin kaji biyu dan yabama mai gadi na ukun yafara hawa stairs, ahankali yabude kofan dakin da sallama wani kamshi mai dadi ya budemai hanci, zaune yaganta kan dadduma sanye da hijabi tana bacci ta jingina da gado bamataji shigowan shiba dan baccin ya shigeta shigowa yay dakin ya maida kofan yarife ahankali ya shigo ya tsaya chak yana kallonta yanda take baccin kaman princess dinshi, sosai yarinyar take tunamai da princess abinda yasa yake kara jinta aranshi sabida innocent dinta, yarinyar shiru shiru gajin magana, batada hayaniya ga biyayya, murmushi yayi yakaraso ya ijiye ledojin ya karaso kan dadduman ya tsugunna yakamo hanunta yanadan murmushi bude ido tayi da sauri afirgice ta kalleshi kokarin fizge hanun tayi ta saukar da kanta kasa sabida yanda yake wani irin kallonta kaman zai cinyeta tace "ina yini sannu da zuwa" zama yay gefenta ya jawota jikinshi ahankali yana kokarin cire hijabin jikinta kafin yay nasaran cirewa ya ijiye a gefe yasata a kirjinshi ya daura kanshi kan kanta yana shakan kamshin gashin ta ahankali yace "Zarah nadawo na barki ke kadai ko? Sorry ko bari na dauko mana plates da spoons a kitchen muci abinci" da sauri tana kokarin fizge jikinta tace "n..ni za...zan dauko" ahankali ya saketa yace "kinsan kitchen dinne?" gyadamai kai tayi tamike tafice daga dakin da sauri gabanta na faduwa ko ina na jikinta rawa yake, dauko tray tayi a kitchen tadauko plates da spoon da cup tadawo sama ta ijiye abincin ya nuna mata hakan yasa ta bude ta ijiye kasan da komi da drinks din zama yayi kusa da ita yace "muci" gyadamai kai tayi tafaraci da kyar tadan tsakura taci sanan ta ijiye spoon din ya kalleta yace "are you okay Baby Zarah?" Gyadamai kai tayi tana lumshe ido dan kuka takeji, murmushi yamata yace "okay go and shower kizo kiyi shirin bacci" gyadamai kai tayi ta tashi tai hanyar bayi, murmushi sosai yayi yabita da kallo harta shige bayin rashin gardaman ta na mugun burgeshi, sosai yaji tana shiga ranshi, cigaba dacin Abincin yayi yana murmushi wani irin farin ciki na lullubeshi saida yaji ya koshi sanan yatashi ya tattara komi yafita dashi yakai kitchen dayan ledan daya shigo dashi yabude yaciro wani maganin maza dake cikin can mai suna horse power, murmushi yayi yabude ya kafa abaki ya shanye tass sanan yay murmushi ta yar da can din a kwandon shara yafito daga kitchen din yataho sama yana kallon ko ina ahankali yabude dakin, a tsorace ta dago kai ta kalleshi tana kokarin jan towel datake daure dashi kasa kanta akasa tana gaban wardrobe tana kokarin neman kayan dazata sa wani irin kallo yabita dashi tungada gashin kanta dayake a gyare anyi parking har zuwa kafanta dayasha lalle sai kamshin sabulun take ganin yanda duk jikinta ke rawa yasa yawuce bayi batare daya cemata komiba da sauri ta zaro wani rigan bacci data gani pink mai mutunci ta zira iya gwuiwa ya tsaya mata da sauri ta rufe kofan tahau kan gadon taja bargo ta dukunkune tana nishi, she's so scared, is not like ta tsani Abba no, kawai dai gani take kaman mafarki take tai aure daga dawowanta hutun mid semester, ta auri babban abokin Abban ta, so take ma takara revising karatun test din datake dashi gobe amma takasa, ahankali bacci yafara fizgarta haryay awon gaba da ita amma irin baccin tsoron nan, wanka Abba yayo yafito daure da bathrobe bude kofan bayin yayi yafito yana kallonta ganin yanda ta dukunkune waje daya yasa yay murmushi ya tsaya gaban wardrobe ya shirya cikin wani clean white singlet da white boxer mai kyau yasa, ya fesa hadaddun turarenshi ya kashe wutan dakin, yataho yahau gadon yanajin wani irin farin ciki yace "bismillahi" ahankali ya kwanta a gefenta shiru yayi yana shakkan kamshinta dake fizgar shi, ahankali ya daura hanunshi kan bargon yaja bargon kasa ya yaye afirgice ta juyo da sauri zata fashe da kuka yajawota jikinshi ya kankameta yana numfashi da sauri da sauri, fashewa tai da kuka arude tana kokarin fizge kanta tace "dan Allah kayakuri Abba, am scared wlh" girgiza mata kai Abba yayi yana kara kankame ta ya shafo fuskanta, murya chan kasa yace "Baby calm down kinji baby Zarah, babu abinda zan miki let's just gist and sleep okay" gyadamai kai tayi tana kokarin fizge hanunta dayake sawa a kan kirjinshi, ahankali yay placing hand din a kirjinshi ya tura hancinshi a wuyanta yana numfashi da sauri da sauri yana shakkan kamshinta yace "namiki tasuniya Baby Zara?" gyadamai kai tayi a tsorace matseta yayi sosai yana feeling all her warm body acikin nashi dan rigan baccin jikinta is light soft cotton, murya chan ciki yace "relax ur heart is beating fast babu abinda zan miki relax kinji" gyadamai kai tayi hakan yasa ya dago kanshi daga wuyanta ya daura forehead dinshi akan nata yay kissing forehead dinta kafin ya kwanta a gefenta ya daura kanta akan kafadarshi while her body a jikinshi yay cuddling nata tight yace "namiki waka?" gyadamai kai tayi da sauri gabanta na faduwa, murmushi yayi yace "to zan miki amma stop calling me Abba call me baby ko hubby, ko zuma, ko Sugar kinji baby Zara na" gyadamai kai tayi ahankali, murya chan kasa yace "bari namiki wani waka da akema masu suna fateema kiji, are you ready?" gyadamai kai tayi tana numfashi da sauri da sauri dan she's not comfortable ko kadan yanda yasata ajikinshi gabaki daya, ahankali yace " _Faty Fateema tarauni, nida nanuna inason ki, saikika nuna kizageni, ashe babanki maloho ne,  bai iya dinkin hulaba, bai iya sa takalmin ba, bare ya dinkama yaranshi bar_.... " dariya tafashe dashi ahankali mara kara sosai, hakan yasa yay shiru yanajin yanda take dariya yay murmushi slowing yay placing hand dinshi kan cikinta yace "me kikema dariya Baby Zara?" murmushi tayi maidan sauti takasa magana, jan hanunshi sama yayi yana sauko da fuskarshi kan nata yana kallon kwayar idonta dake shining cikin duhu, saukan bakinshi taji kan nata unexpectedly da sauri ya kama bakinta yana bata hungry kiss ya maida hanunshi kasan riganta yanajan rigan sama haryakai sama duka, da sauri yay placing hand dinshi akan bear chest dinta pressing them hard and fast, fashewa da kuka tayi sosai heart dinta kaman zai fito, innalillahi abokin Abbanta ne kemata haka, kokarin kwace kanta tayi amma Abba yaki sakin bakinta, yakai kusan 20min yana abu daya yana mata nishi a kunne kafin ahankali jin kukanta yay yawa yasaketa hanunta yakamo yakai wajen da muryanshi data shake sosai yace "kamamin Baby Zara, am your husband make me happy kinji, sunna zamu raya yau in kikace a'a mala'iku zasuyi ta tsine miki ne hana mijinki hakkinshi da kikayi, kinaso mala'iku su tsine miki?" girgiza mishi kai tayi tana kuka sosai ko ina na jikinta na rawa, hawayen ya share mata da kyar dan muryan shi ta shake yace "yauwa Baby Zara na, my good girl, don't worry I will spoil you, zan Saya miki Lamborghini ki dinga zuwa school dashi, once kin gama exam we are going out of the country, I will so spoil you da jin dadi kaman ba gobe, I will give you everything you want, I don't want to force you but please lemme have you Baby I need it, I need you badly, kamamin, Kamamin dan Allah Fateema Zara, Fateema bintu, Phatyn babanta, kamamin wayyo zahi, kamama Babyn ki ladafa za'a rubuta miki" a tsorace tana kuka sosai takama abinda yake daura hanunta akai, wani irin ihu yayi "wayyo, Bintu, Zara, Baby kamamin da kyau, lahaula fi sha'atillah hannun ki da masifan taushi yarinyar nan, kamamin da karfi, yauwa haka haka damke mini ita".



*masu fitarmin da novel Suda Allah*


*karki karanta in baki biyaba, in kika karanta keda Allah*


*3107021073 first bank aisha Muhammad zaki turo 300 access fee sainai adding dinki a group din danake posting, you can also send MTN card through watsapp number na kaman haka 07012181461* 




 _BOYAYYEN MUTUN_


 _If you cannot take wats inside don't read, ko bakin ciki kike kokuma kina cikin damuwa trust me this page will make u smile and laugh sef, just read and have fun_



 Yanda ya haukace yana mata ihu yakara tsoratata bana wasaba, fashewa da kuka tayi sosai, arude da karfe ta damke kaman yanda yace, wani irin ihu Abba yayi. "Fatyna, Baby na, wayyyooo wayyo, ke, ke yar Aljanna ce, ban bakin ki, ban bakin ki My Zarah baby" da sauri ya kama lips dinta ya shiga kissing dinta da zafi zafi jikinshi har wani irin bari yake, sakin bakin yayi ya tattaro rigan baccin jikinta ya cire yayar ya cigaba da kissing dinta yana share mata hawayen datake yi kafin ahankali ya dambe kirjinta yana matsawa, janye bakinshi yayi daga nata yace "wayyo Allah na Fatyna Zarah wlh u are booby, kai, zo, zo hau kan jikina yar albarka, lada kike samu" daurata yayi  kan cikinshi yana nishi yakamo hannayenta ya daura akan cikinshi yace "cire mini shimin, ciremin yar albarka" yanda yaji hannuwanta na rawa sosai dukta birkice yasa yadan dago tana kan cikin nashi ya daura hanunshi kan nata yaja shimin sama ya cire ya yar yakara kwanciya ya kamo hanunta ya daura kan nipple dinshi yace "kamamin, kamamin mamma na My Zarah, jamin ita" ahankali jikinta na rawa takama mai tana kuka sosai mara kara jikinta ko ina rawa yake, bata gane komi yi kawai takeyi kaman yamata magic, wani irin nishi Abba yayi kaman zai fasa gidan ya daura hanunshi kan kirjinta yana mata pressing dinsu so hard kaman yana dambe da ita, dan nishi tayi dan yanda yake mata yasa taji tanajin wani iri. "Faty wai minana a hannun kine? Wlh hanunki yafi kafi tsire dadi" yanda yay wani irin squeezing nippi dinta batasan lokacin data wani irin bankara tai squeezing nippin shiba, ihu Abba yayi yace "cizge su, cizge su Baby na, dadi wlh, masifaffen dadi yakemin, tsaya kiga na nuna miki wanda nakeso kuma" da sauri ya dago duka jikinshi na bari ya dagata daga kan cikinshi ya rungumeta a bangare daya yaja gajeren wandon shi kasa ya kawo ta wajen ya daura hanunta akai yace "wai..waiyo kinga shamin ita dan yarasullullahi Bintu, karki cemin a'a, kapa bakinki a wurin ki shamini kaman kin sami alawa" arude yaja kanta ya daura awajen yace "lada zaki samu Baby, aljannar ki na karkashin kafata saina daga miki zaki wuce, ki shamin nariga nakiraki shimfida ta in baki yardaba tsunuwar mala'iku, shamini kinji yarinyar arziki, maijin magana, mai biyayya, faranta mini rai yau, ki tsotseni tass tass, shamini, kamaminin ita sai ki shamini yauwaaa" ahankali ta kafa bakinta tana runtse ido sosai tasakata cikin bakin, wani irin ihu da Abba ya kurma saida ta dago kai da gudu dan tamugun tsorata, da sauri Abba yakara jawo kanta ya maida kai, adan tsorace tadan tsotsa ahankali hawaye nabin idanunta, wani irin bankarewa Abba yayi ya tura mata ita ciki sosai hakan yasa tadan zuko, wani irin wawan ihu Abba ya saki yace "naaaaaaa shiga uku na lalace, way...yooo dadi, Faty, Faty, ke Phaty me acikin bakinki haka? Bakinki masiiiifaffen dadi ag gareshi" kama kanta yayi gam gudun karta cire yana wani irin tura mata cikin bakinta tunda yake baitaba jin irin dadin nan dayakeji yauba, Mum bata yarda ta shamai, tun tana kukama hartaji kuka ya tsaya ganin yanda yake sumbatu yasa ta cigaba dasha da kyau hartana kaman zata cijeshi, bugamata yayi chan ciki yace "wayyo Allah na, naaaaa banuu, duka kampanina nabaki su Zarah ta, nabaki, nace nabaki duka, filina na danaba da GRA dana Onicha, harda na Banana island nabaki, nabaki su duka, Zarah wlh, wlh, makogoron ki kaman tantakwashi" wani irin sha tayi baisan lokacin da jikinshi yafara rawaba idanunshi suka fara juyawa kaman zaiyi passing out, wani irin mugafalin kuka yasaki kaman mai shirin suma dan kiris yarage ya sume mata tsabagen yanda yakeji, dawani irin murya dabata fita sosai yace "Zara wai hala alawa ne a bakin ki ko, wohoho Kwamis..Kwamis yama sunanka, waiyooo nagode Kwamisho" gabaki daya yamanta na yanda ake kiran sunan kwamissiona, sosai jikinshi yafara vibrating da kyar ya dagota yace "zo yar dums dita karna sakin miki a baki, taho nan" ahankali yasata ajikinshi ya rungumeta sosai yana sakin mata kiss kota ina kaman zai cinyeta kafin yaja pant din jikinta kasa ya shiga kissing din maranta zuwa sama, sosai jikinta ke wani iri batasan lokacin datace "wayyo Abba kabari" cixan navel dinta yayi ahankali yace "call me SugarBaby niba Abban ki bane am ur baby suga, ce..cemin BabySugar" hanunta ta daura akanshi hawaye nabin idanunta da muryanta chan kasa yar siririya tace "Babysugar kabari p..pls" ahankali yakarasa hawa kanta sosai jikinta yahau rawa kama kirjinta yayi yana matsawa da karfi yana ware mata kafa yana karanto addu'a a ranshi ahankali yazo zai shiga ihu tayi zata tashi da sauri ya maidata yace "haba Zarana maijin magana, bar Baby ki yasha dadi dan Allah, nadade rabona da mace fa" fashewa tai da kuka harda ihu tanaso ta fizge kanta amma yariketa gam gam yahada bakinshi da nata yanasha yana nishi yana pressing mata chest, yafara damben shiga hankalinshi yatafi ya mugun rude gani yayi kaman yasami babba kaman Mumy, ya dage ya shige ihu tayi cike da azaba shima ihun yayi da karfi shi dan haryamafi nata yace "na shiga uku na lalace, Zara sweet kika daddaka kika watsa a wurin nanne, innalillahi, jar ubanchan, wayyo wlh bansan mezance ba, Bintu sweet kika daddaka kika watsa a wurin nanne?" riketa yayi gam ko kadan bamayajin kukan datake yi dan sambatun dayake yafi kukanta karfi dan muryanta ya dishe, yadade sosai dan sosai horse power ke aiki ajikinshi, saida yay yya yagaji sanan ya koma gefe yana nishi maranshi datai kwanaki arike dukta saki ya rungumeta tsam tsam yana kissing fuskarta yana share hawayen datake yi da fuskarshi, da murya chan kasa yace "Allah ya zunduma miki Albarka, Allah yamiki albarka, Allah baki gidan aljanna" shiru yayi yana lalubo hanunta ya daura kan abun yace "kamamin ita, kamamin da kyau Zara ta, yarinyar kirki, I love you" ahankali batada karfi ko daya ta kamamai shima ya daura hanunshi kan kirjinta yana wasa dasu yana numfarfashi yana murmushi sosai, kaman ya hadiyeta yakeji, jin yanda jikinta ya saki gabaki daya ajikinshi yasa yawani irin rungumeta kaman ya maidata aciki yace "Allah na godema daka jiyar dani wanan dadi na sunna kabani yar Shila, yarinya danya yir, ko kama hanyar nunama batayiba, yaudai na nikata saura nunan" yawani lashe lips, shafa kanta yayi yana kara maida hanunshi kan kirjinta yace "yi bacci jikin Babyn ki Zarah na" manna mata kiss yayi akan baki yana wani irin kashe bakinta yace "wlh har bakinta Zaki agareshi, yarinyar badai zakiba wai wayyo ni, shagali"




 Ahankali ya kwantar da ita ya lullubeta da bargo, pant dinta da rigan baccinta ya kwashe ya sauka daga gadon yana tafiya ahankali yabude kofan bayi ya shiga sai uban murmushi yake tsabagen dadin dayake ji ga washing machine kin amfani dashi yayi ya zuba kayan cikin bucket yazuba omo yatara ruwa ya wanke mata pant din tsaf da rigan baccin ya dauraye ya juya yana neman inda zai sagale kayan a bayin, murmushi yayi ganin bai samuba ya bude washing machine din ya jefasu ya kunna dryer danyay drying kayan sai wani irin murmushi yake yakoma yay wanka tsaf ya sanya bathrobe ya daure igiyan sanan yahada mata wani ruwan zafin mai dan zafi ya dauko dettol yazuba kusan marfi biyu yana murmushi yana wani irin kallon ruwan kaman ita yake kallo, sanan yabude kofa yafito ya kunna wutan dakin dakin yay haske tsayawa yayi ya kafeta da ido yanda idanunta Suka kumbura tsabagen kuka gani yayi kaman mafarki yake yau shine yabare yar karaman yarinyar nan daga leda, murmushi yasakeyi kafin yakaraso gaban gadon ya tsugunna yana shafa kanta yafara mata Waka. _"Fateema ya fateema ta, zo taho, taho sahibata, zo taho ki taho mu zauna, gani nan ganinan sahibina, kin farann ta mini raina, wayyo Allah naji dadi sosai"_  ahankali take bude ido sabida yanda yake shafa fuskarta zuwa wuyanta, bude ido tayi duka ta daurasu akanshi wani irin cute kosashiyar smile Abba ya sakin mata ya fara mata wani wakan yana shafa gefen kunenta zuwa kanta. _"Fateema Fateema bintu fateema sai wata ranaaaa, nai mafarki ne daba tabbas ba"_ da sauri yamata kiss a lips yana shafa tip din hancinta yace "amma wlh nawa mafarkin tabbas ne, Zara na ta faranta min rai, raina fess nakejin shi, tashi muje bayi na wanke ki na gaggasaki yar albarka" ahankali yatashi ya yaye bargon yabi jikinta da kallo yanadan lashe baki ya dauketa ahankali kaman jaririya lumshe ido tayi cike da kunya dan nauyinshi takeji bana wasaba, wani irin juyi da ita yayi yay hanyar bayi da ita yana mata Waka. _"zan rayu dake, zan mutu dake abadan dani dake zamu zaunaa Naseeru da Fadimaa"_  bayi yabude ya shiga da ita yasata a cikin ruwan wani irin ihu tayi ta zabura, riketa yayi yana cizan baki yace "wai wai, wai ashe haka nai aika aika, sannu Zarah na, sannu kinji, oya daure ki zauna sau daya mu gasa wurin inba hakaba tsami zai miki" ahankali tana kuka sosai batare data kalleshiba dan kunyanshi take sosai tace "zafi sosai Abb..." da sauri tace "zafi ruwan baby" wani irin washe baki Abba yayi yana kallon fuskarta kafin a shagwabe kaman yanda tai maganan yace "daure mu gasa wurin Kinga fa a wurin madadiyar take" runtse ido tayi tana salati aranta haka Abokin Abban ta yake dama, zaunar da ita yayi ahankali yana shafa bayanta kaman zaiyi kuka, jiyake kaman shine, kaman ya dauke mata ciwon, fashewa tayi da kuka yana lallashinta shima kaman zaiyi kuka sida ya tabbatar ta gasu sanan yabarta tai wanka yafito ya gyara gadon ya chaza zani sanan yazo ya dauketa acikin towel yana murmushi ya zaunar da ita gaban gado yana share ruwan gashin kanta sanan ya janye towel din ya kwantar da ita, paracetamol ya dauko da ruwa ya bata dan jikinta yay zafi da kyar ta sha sanan ya gyara mata kwanciya, jiyake kaman ya hadiyeta kafin shima ya kwanta a gefenta yarufe su da bargo yasata a jikinshi yana shafa ass dinta yanashan bakinta yana nishi ahaka bacci yay awon gaba dasu.




*guys one word for our Able Abba, Abban novel hahaha*



 _Bangaren Marwan_



*Masu fitarmin da novel waje kuda Allah*


*karku karanta in bakibiyaba, wanan littafin na kudine, in kika karanta batare dakin biyaba keda Allah*


*3107021073 first bank aisha Muhammad zaki turo 300 access fee saiki turo evidence through my watsapp number 07012181461, you can also send MTN card through my watsapp number sainai adding dinki a group din danake posting*



 _BOYAYYEN MUTUN_



 _Bangaren Marwan_


Kiran sallan asuba yatada shi daga bacci mai dadin daya daukeshi, ahankali ya zare jikinshi daga nata yana wani irin kallonta dawani irin kamshin datake yi, ahankali ya zare jikinshi daga nata yasauka daga gadon yaja bargo ya rufe ta da kyau yana kallon fuskarta, bayi yajuya ya shiga yasakeyin wanka da warm water sanan yay brush yadauro alwala yafito daure da towel a waist, tsayawa yayi gaban mirror yana tsane jikinshi da karamin towel yana kallon yanda take baccin ta hankali kwance, murmushi yayi yace "My sweet Sugary wife" cream ya dauka ya shafa kafin yaje gaban wardrobe yajawo wani brown jallabiya datasha guga da white singlet ya saka sanan ya fesa hadaddun turarurukan shi yazo ya rankawfo ta saitin kanta, Bakinshi yakai saitin kunenta yabata earlobe kiss gently, bude ido tayi kadan cikin bacci, kiss yama idanun da sauri ta damke idon tanadan turomai baki, murmushi yay yadan ha bakin yace "good morning Sugarlips" hancinshi ya goga akan hancinta yana shakkan kamshin datake yi yace "na riga nai alwala please  Sugarlips stop driving me crazy" jin antada salla yasa ya dagata da sauri, jan bargon gadon tayi batare data bude idoba tahau rurrufe jikinta dashi murmushi yayi yace "yarinya wani dare ne wanda jemage bai ganiba? And bayan nadawo daga mosque kara gani zanyi, again and again and again"  tabe baki tayi kaman mai shirin yin kuka hakan yasa yay murmushi yabude kofar bathroom din ya shiga da ita, hada warm water yayi yasata aciki yana shirin gasata ahankali tace "katafi karki missing jam'i" hancinta yaja yafice da sauri yafita ya bude gidan side din su Omari yayi yaga har sun tafi su hakan yasa yabi bayansu yay masallacin.



Sosai ta gasa kanta sanan ta wanka tai brush ta dauro alwala, ahankali take tafiya dan tabala'in gaji batada karfi tafito hijabi tafito dashi ta saka dawani doguwan riga tai salla tana idarwa tadau Al Qur'ani ta karanta saida gari yadan soma haske sanan ta rufe ta ijiye, tashi tayi ta linke dadduman da hijabin ta ijiye su, ta tube ta wuce bayi tana tafiya ahankali, acikin ruwan zafi takara shiga sanan tasakeyo wani wankan sosai taji sakayau batajin ciwon datakeji da sanan tafito daga bathroom din ta zauna gaban madubi tana dan lumshe ido dan bacci takeji jiya batai nadare da kyau ba amma kuma tanaso tamai makeup, she want to look good for her husband, dan murmushi tayi tadau hand dryer tadan busar da kitson kanta da kyau sanan ta shafa mai tai simple makeup bayan tasaka kwalli a fararen idanunta ta shafa pink lipstick akan pink lips dinta bakaramin kyau tayiba saitai kaman wata barbie, body spray ta fesa sanan ta mike tsaye taje gaban wardrobe din ta bude ta tsaya shiru tana tunanin wani kaya zata ciro ta sakamai, wani losse sexy V t-shirt ta dauko dawani stock jean blue na mata, rigan tafara sakawa pitch color wani irin kunya ne ya rufe ta dan tundaga wuyan akai V dayabiyo ta cleavage dinta har wajen cikinta, rigan ya kamata yamata das das yanada dogon hannu kaman rigan wata celebrity, Jean din ta dauka tasaka yabi cinyata ya fitar da asalin shape dinta wani irin kyau tayi kaman wata model, karasawa tayi wajen gadon ta feshe kanta da turarukan ta tasaka V dan kunne daya mata kyau, tsayawa tayi ta kalli kanta dan murmushi tayi remembering yesterday, dakin ta tattare tsaf kafin ta bude kofa tafito tana kallon ko ina ta sauko kasa tana tafiya ahankali dan tanadan jin zafi harta sauka kasa tana kallon ko ina hakanan taji yau tanajin shiga kitchen tai girki rabon datai girki tun lokacin datake normal life dinta a gida, shiru tayi tana tunawa da gida kafin ahankali tai hanyar kitchen din ta bude kofa ta shiga, tunda sukazo basu taba girki ba kullum su Abdallah ne ke kawo mata abinci store ta shiga ta tsaya tana kallon abubuwan ciki fitowa tayi tadau tray sanan ta koma cikin store din ta zuba Irish aciki tafito ta ijiye sanan taga ginger da clove tadauko tafara kokarin hada girki, ruwan tea tafara daurawa a wuta kafin tadauko knife tafara fere potatoes din anatse tana slicing dinsu tana gamawa ta wanke su tass sanan ta zuba salt tai heating oil awuta tafara frying takoma gefe daya tana slicing su tomato.

Atare dasu Abdallah suka shigo gidan shashinsu suka wuce dan komawa baccin safe shikuma yayo nasu side din yanajin kaman yay flying ya ganshi a inda take ahankali ya bude kofa ya shiga wani kamshi ne ya dira hancinshi hakan yasa ya bude lumtsatsun idanunshi da kyau shigowa yayi ya maida kofar ya rufe ya shigo falon karan kaman frying abu dayaji yasa yay hanyar kitchen da saurin shi, ahankali ya bude kofan kitchen din ko kadan bama taji shigowan shiba tana tsaye gaban gas tana tsamo Irish din daga oil da spatula.


Tundaga kan while bathroom slippers dinshi dake kafanta yake kallo yanda yar kafarta tai yar firit aciki har zuwa blue Jean din dake jikinta daya fito da shape dinta da hips dinta sosai, wani irin ajiyan zuciya ya sauke yabi dan tiny waist dinta da kallo da yanda rigan jikinta data kulla afron akai yamata kyau tabaya, ahankali yafara tafiya dan ko kadan bayaso taji shigowan shi wani irin rungumeta yay tabaya yana kulle hanunshi akan cikinta yace "whoo" afirgice tai ihu ta saki spatula da Irish din data tsamo duk suka koma cikin hot oil din dariya yayi a wuyanta ya mika hanunshi ya kashe gas din buge hanunshi tana turomai baki ahankali yasa hanunshi akan boturin gaban Jean dinta yace "good morning Sugarlips" kasa magana tayi sabida yanda ya shiga lashe wuyanta yana nishi yace "OMG you smell good, u look so inviting, wayyo kina batani dayawa".



Not Edited kun daman so here we go.


Turemai hannu tayi daga jikin boturin Jean dinta hakan yasa yajuyo da ita ahankali hanunshi duka biyun yasa ya dago fuskarta hakan yasa batada any option but to look at him bakaramin kyau yamata ba saitaga yay wani haske yay kyau gawani kamshi dayake yi da bata damu taitajin kamshin har zuwa gobe ba, shima wani irin kallo yake mata barinma lipstick din dake kan bakinta wani irin sonta na yawo through his blood vessels dawani irin charming voice yace "I love you, I love you the way you are, I'm proud of you, I'll always love you, no matter what, you are beautiful Wife" dan lumshe ido tayi because his words got her to flourish, knowing her husband is vehemently committed to her gives her goosebumps, wani irin ajiyan zuciya ta daura boths hands dinta akan hanunshi dayay placing a abdomen dinta ta rikesu tight ta saki wani irin murmushi dat comes from the bottom of her heart, ganin yanda words din suka shigeta yasa yaji dadi sosai danshi baida wani buri sama dayasata tajita superior, he wants to make his woman feel good, he wants her to feel at the top, light vampire kiss yabata a neck dinta sanan ya saki naman gentle murya chan kasa yace "to wake up every morning to see this your beautiful smile is the sense of my life. You are fantastic Rahma" da sauri tai wani irin jumping ta dane jikinshi tareda yayi shima yana gyara mata zama tai wrapping legs dinta around his waist while her hand abayan neck dinshi ta saukar da fuskarta kan nashi tana breathing heavily dakr sauka kan fuskarshi wani irin kallonta yake his hands akan ass dinta ya riketa da kyau yana kallon fuskanta yanda ta daura fuskanta kan nashi ta rikeshi gam gam bakinta abude gab da nashi as if she wanna kiss him, ahankali while caressing her butt yace "When I saw you for the first time Sugarlips, I noticed your bright appearance, but then I got to know your beautiful and innocent soul, and I understood that you are the One, you are the one for me, you are made for me, You are the One Rahma" da sauri ta sakin mai wani irin passionate kiss tana shafa fine soft beard dinshi da right hand dinta, lumshe ido yayi feeling the kiss a each and every sense organ dayake dashi ajiki yanajin wani irin sabon sonta na shiga jikinshi, tsayar da kiss din tayi ahankali batare data janye lips dinta daga kan nashi ba tana shafa beard dinshi idanunta a lumshe, sosai idanunshi suka cika da hawaye murya chan kasa that's so soft and calm yace "su Abdallah once told me that I would fall in love with a gorgeous woman, I could never imagine that this woman will be fantastically Pretty with the most extraordinary personality like you, I've fallen in love with you Sugarlips deeply, I've fallen for you, I love love love y..." da sauri ta cigaba da kissing soft tender lips dinshi tana shafa kumatun shi har zuwa kanshi kaman wani jariri and hakan bakaramin dadi yamaiba, kasan zuban abu dasukaji yasa duk suka juyo ruwan tea datake dafawane yay kumfa ya zuba kan gas din da sauri tafara kokarin sauka daga jikinshi riketa yayi ya make mata kafada kaman wani yaro yace "not until you finish kissing me" murmushi tayi taboye fuskarta da hannu, ahankali ya saukar da ita ya rike mata hannu suka tsaya gaban gas din yace "yummy my tummy, wife wat are we having?" dan kallonshi tayi tace "abin dadi" ta maida hankalinta kan kashe gas din datake yi, ahankali ya maimata abinda tace "abin dadi?" batare data kalleshi ba ta dauko egg tana fasawa, matsowa yayi kusa da ita yadau egg one yafasa mata shima yana zuba York din a bowl din data ijiye yace "Sugarlips kikace abin dadi nifa banga abinda yakaiki dadi a duniyan nan ba" dauke kai tayi da sauri kaman bataji shiba danba karamin kunya ya bataba, lura dayayi dayanda taji kunya yasa yadau d last egg yay breaking ya juye ya dauko whisk yana wani irin kallonta kaman wani yaro yace "ni indama u will forget abubuwan nan and give me yourself lemme have u a breakfast I will be super duper grateful" juyar da kanta tayi gabaki daya hakan yasa ya ijiye whisk din yawani fizgota jikinshi manna fuskarta tayi a kirjinshi dariya yayi maidan kara yana shafa bayanta yace "please and zamuyi shi fast and crazy, in front of mirror, kibarni nayi kiga inbansa kinyi squirting your life out ba" hanunta ta daura akan kunenta dan wlh sosai this his dirty talk gets to her, batasan ko akwai any magic embedded on his voice bane, da sauri tai hanyar fita kamo waist dinta yayi yana murmushi yay kalan muryanta yace "Ya..Ya Marwan...I...I want to Pee" da gudu ta bugemai hanunshi taruga tafita daga kitchen din dariya tafashe dashi sosai yana kallonta ya daga murya yace "get ready Sweetheart yau zakiyi wee not just pee, am gonna lick that Pus of yours that smells like a baked almond, Omg Sugarlips come back here pleaseeee" da gudu ta bude dakinsu ta shiga tafada gado tana murmushi.



*_BOYAYYEN MUTUN_*

*_Na_*

*_maman Abd shakur_*

*_P 60_*

 _Bangaren Marwan_


Kiran sallan asuba yatada shi daga bacci mai dadin daya daukeshi, ahankali ya zare jikinshi daga nata yana wani irin kallonta dawani irin kamshin datake yi, ahankali ya zare jikinshi daga nata yasauka daga gadon yaja bargo ya rufe ta da kyau yana kallon fuskarta, bayi yajuya ya shiga yasakeyin wanka da warm water sanan yay brush yadauro alwala yafito daure da towel a waist, tsayawa yayi gaban mirror yana tsane jikinshi da karamin towel yana kallon yanda take baccin ta hankali kwance, murmushi yayi yace "My sweet Sugary wife" cream ya dauka ya shafa kafin yaje gaban wardrobe yajawo wani brown jallabiya datasha guga da white singlet ya saka sanan ya fesa hadaddun turarurukan shi yazo ya rankawfo ta saitin kanta, Bakinshi yakai saitin kunenta yabata earlobe kiss gently, bude ido tayi kadan cikin bacci, kiss yama idanun da sauri ta damke idon tanadan turomai baki, murmushi yay yadan ha bakin yace "good morning Sugarlips" hancinshi ya goga akan hancinta yana shakkan kamshin datake yi yace "na riga nai alwala please  Sugarlips stop driving me crazy" jin antada salla yasa ya dagata da sauri, jan bargon gadon tayi batare data bude idoba tahau rurrufe jikinta dashi murmushi yayi yace "yarinya wani dare ne wanda jemage bai ganiba? And bayan nadawo daga mosque kara gani zanyi, again and again and again"  tabe baki tayi kaman mai shirin yin kuka hakan yasa yay murmushi yabude kofar bathroom din ya shiga da ita, hada warm water yayi yasata aciki yana shirin gasata ahankali tace "katafi karki missing jam'i" hancinta yaja yafice da sauri yafita ya bude gidan side din su Omari yayi yaga har sun tafi su hakan yasa yabi bayansu yay masallacin.



Sosai ta gasa kanta sanan ta wanka tai brush ta dauro alwala, ahankali take tafiya dan tabala'in gaji batada karfi tafito hijabi tafito dashi ta saka dawani doguwan riga tai salla tana idarwa tadau Al Qur'ani ta karanta saida gari yadan soma haske sanan ta rufe ta ijiye, tashi tayi ta linke dadduman da hijabin ta ijiye su, ta tube ta wuce bayi tana tafiya ahankali, acikin ruwan zafi takara shiga sanan tasakeyo wani wankan sosai taji sakayau batajin ciwon datakeji da sanan tafito daga bathroom din ta zauna gaban madubi tana dan lumshe ido dan bacci takeji jiya batai nadare da kyau ba amma kuma tanaso tamai makeup, she want to look good for her husband, dan murmushi tayi tadau hand dryer tadan busar da kitson kanta da kyau sanan ta shafa mai tai simple makeup bayan tasaka kwalli a fararen idanunta ta shafa pink lipstick akan pink lips dinta bakaramin kyau tayiba saitai kaman wata barbie, body spray ta fesa sanan ta mike tsaye taje gaban wardrobe din ta bude ta tsaya shiru tana tunanin wani kaya zata ciro ta sakamai, wani losse sexy V t-shirt ta dauko dawani stock jean blue na mata, rigan tafara sakawa pitch color wani irin kunya ne ya rufe ta dan tundaga wuyan akai V dayabiyo ta cleavage dinta har wajen cikinta, rigan ya kamata yamata das das yanada dogon hannu kaman rigan wata celebrity, Jean din ta dauka tasaka yabi cinyata ya fitar da asalin shape dinta wani irin kyau tayi kaman wata model, karasawa tayi wajen gadon ta feshe kanta da turarukan ta tasaka V dan kunne daya mata kyau, tsayawa tayi ta kalli kanta dan murmushi tayi remembering yesterday, dakin ta tattare tsaf kafin ta bude kofa tafito tana kallon ko ina ta sauko kasa tana tafiya ahankali dan tanadan jin zafi harta sauka kasa tana kallon ko ina hakanan taji yau tanajin shiga kitchen tai girki rabon datai girki tun lokacin datake normal life dinta a gida, shiru tayi tana tunawa da gida kafin ahankali tai hanyar kitchen din ta bude kofa ta shiga, tunda sukazo basu taba girki ba kullum su Abdallah ne ke kawo mata abinci store ta shiga ta tsaya tana kallon abubuwan ciki fitowa tayi tadau tray sanan ta koma cikin store din ta zuba Irish aciki tafito ta ijiye sanan taga ginger da clove tadauko tafara kokarin hada girki, ruwan tea tafara daurawa a wuta kafin tadauko knife tafara fere potatoes din anatse tana slicing dinsu tana gamawa ta wanke su tass sanan ta zuba salt tai heating oil awuta tafara frying takoma gefe daya tana slicing su tomato.

Atare dasu Abdallah suka shigo gidan shashinsu suka wuce dan komawa baccin safe shikuma yayo nasu side din yanajin kaman yay flying ya ganshi a inda take ahankali ya bude kofa ya shiga wani kamshi ne ya dira hancinshi hakan yasa ya bude lumtsatsun idanunshi da kyau shigowa yayi ya maida kofar ya rufe ya shigo falon karan kaman frying abu dayaji yasa yay hanyar kitchen da saurin shi, ahankali ya bude kofan kitchen din ko kadan bama taji shigowan shiba tana tsaye gaban gas tana tsamo Irish din daga oil da spatula.


Tundaga kan while bathroom slippers dinshi dake kafanta yake kallo yanda yar kafarta tai yar firit aciki har zuwa blue Jean din dake jikinta daya fito da shape dinta da hips dinta sosai, wani irin ajiyan zuciya ya sauke yabi dan tiny waist dinta da kallo da yanda rigan jikinta data kulla afron akai yamata kyau tabaya, ahankali yafara tafiya dan ko kadan bayaso taji shigowan shi wani irin rungumeta yay tabaya yana kulle hanunshi akan cikinta yace "whoo" afirgice tai ihu ta saki spatula da Irish din data tsamo duk suka koma cikin hot oil din dariya yayi a wuyanta ya mika hanunshi ya kashe gas din buge hanunshi tana turomai baki ahankali yasa hanunshi akan boturin gaban Jean dinta yace "good morning Sugarlips" kasa magana tayi sabida yanda ya shiga lashe wuyanta yana nishi yace "OMG you smell good, u look so inviting, wayyo kina batani dayawa".



Not Edited kun daman so here we go.


Turemai hannu tayi daga jikin boturin Jean dinta hakan yasa yajuyo da ita ahankali hanunshi duka biyun yasa ya dago fuskarta hakan yasa batada any option but to look at him bakaramin kyau yamata ba saitaga yay wani haske yay kyau gawani kamshi dayake yi da bata damu taitajin kamshin har zuwa gobe ba, shima wani irin kallo yake mata barinma lipstick din dake kan bakinta wani irin sonta na yawo through his blood vessels dawani irin charming voice yace "I love you, I love you the way you are, I'm proud of you, I'll always love you, no matter what, you are beautiful Wife" dan lumshe ido tayi because his words got her to flourish, knowing her husband is vehemently committed to her gives her goosebumps, wani irin ajiyan zuciya ta daura boths hands dinta akan hanunshi dayay placing a abdomen dinta ta rikesu tight ta saki wani irin murmushi dat comes from the bottom of her heart, ganin yanda words din suka shigeta yasa yaji dadi sosai danshi baida wani buri sama dayasata tajita superior, he wants to make his woman feel good, he wants her to feel at the top, light vampire kiss yabata a neck dinta sanan ya saki naman gentle murya chan kasa yace "to wake up every morning to see this your beautiful smile is the sense of my life. You are fantastic Rahma" da sauri tai wani irin jumping ta dane jikinshi tareda yayi shima yana gyara mata zama tai wrapping legs dinta around his waist while her hand abayan neck dinshi ta saukar da fuskarta kan nashi tana breathing heavily dakr sauka kan fuskarshi wani irin kallonta yake his hands akan ass dinta ya riketa da kyau yana kallon fuskanta yanda ta daura fuskanta kan nashi ta rikeshi gam gam bakinta abude gab da nashi as if she wanna kiss him, ahankali while caressing her butt yace "When I saw you for the first time Sugarlips, I noticed your bright appearance, but then I got to know your beautiful and innocent soul, and I understood that you are the One, you are the one for me, you are made for me, You are the One Rahma" da sauri ta sakin mai wani irin passionate kiss tana shafa fine soft beard dinshi da right hand dinta, lumshe ido yayi feeling the kiss a each and every sense organ dayake dashi ajiki yanajin wani irin sabon sonta na shiga jikinshi, tsayar da kiss din tayi ahankali batare data janye lips dinta daga kan nashi ba tana shafa beard dinshi idanunta a lumshe, sosai idanunshi suka cika da hawaye murya chan kasa that's so soft and calm yace "su Abdallah once told me that I would fall in love with a gorgeous woman, I could never imagine that this woman will be fantastically Pretty with the most extraordinary personality like you, I've fallen in love with you Sugarlips deeply, I've fallen for you, I love love love y..." da sauri ta cigaba da kissing soft tender lips dinshi tana shafa kumatun shi har zuwa kanshi kaman wani jariri and hakan bakaramin dadi yamaiba, kasan zuban abu dasukaji yasa duk suka juyo ruwan tea datake dafawane yay kumfa ya zuba kan gas din da sauri tafara kokarin sauka daga jikinshi riketa yayi ya make mata kafada kaman wani yaro yace "not until you finish kissing me" murmushi tayi taboye fuskarta da hannu, ahankali ya saukar da ita ya rike mata hannu suka tsaya gaban gas din yace "yummy my tummy, wife wat are we having?" dan kallonshi tayi tace "abin dadi" ta maida hankalinta kan kashe gas din datake yi, ahankali ya maimata abinda tace "abin dadi?" batare data kalleshi ba ta dauko egg tana fasawa, matsowa yayi kusa da ita yadau egg one yafasa mata shima yana zuba York din a bowl din data ijiye yace "Sugarlips kikace abin dadi nifa banga abinda yakaiki dadi a duniyan nan ba" dauke kai tayi da sauri kaman bataji shiba danba karamin kunya ya bataba, lura dayayi dayanda taji kunya yasa yadau d last egg yay breaking ya juye ya dauko whisk yana wani irin kallonta kaman wani yaro yace "ni indama u will forget abubuwan nan and give me yourself lemme have u a breakfast I will be super duper grateful" juyar da kanta tayi gabaki daya hakan yasa ya ijiye whisk din yawani fizgota jikinshi manna fuskarta tayi a kirjinshi dariya yayi maidan kara yana shafa bayanta yace "please and zamuyi shi fast and crazy, in front of mirror, kibarni nayi kiga inbansa kinyi squirting your life out ba" hanunta ta daura akan kunenta dan wlh sosai this his dirty talk gets to her, batasan ko akwai any magic embedded on his voice bane, da sauri tai hanyar fita kamo waist dinta yayi yana murmushi yay kalan muryanta yace "Ya..Ya Marwan...I...I want to Pee" da gudu ta bugemai hanunshi taruga tafita daga kitchen din dariya tafashe dashi sosai yana kallonta ya daga murya yace "get ready Sweetheart yau zakiyi wee not just pee, am gonna lick that Pus of yours that smells like a baked almond, Omg Sugarlips come back here pleaseeee" da gudu ta bude dakinsu ta shiga tafada gado tana murmushi.



*_BOYAYYEN MUTUN_*

*_Na_*

*_maman Abd shakur_*

*_P 61_*

Murmushi yayi ya ayana cije lips tareda shafa his abdomen dinshi yace "tahana mu Sleep for now okay" Kwan yayi whisking bayan ya zuba spice din data fito dashi ya kwashe irish din yay heating karamin oil a pan ya zuba sliced tomatoes and onions datai slicing, yasa pinch of chilly flecks, pinch of salt, yasa chilly powder yadan juya yana murmushi sanan ya zuba egg din within 2min yahada hadadden egg soup ya zuba awani babban bowl yafito dashi ya ijiye a dining yakoma kitchen din yafito da komi yay arranging dinsu a dining sanan ya kira su Abdallah  yace su shigo suyi breakfast sanan yawuce sama, ahankali ya tura kofan yana kallonta tana kwance kan gado ta rufe kanta da bargo, murmushi yayi yace "ki sauko muje muyi breakfast kokuma I will have you as my breakfast, dan yanda kika kwantan nan is so tempting" da sauri ta tashi tana yaye bargon tana turomai baki, murmushi yayi ya mika mata hannu yana mata bata wani irin love look, ahankali ta sauko daga kan gadon kin karban hanunshi tayi taja hijabinta dake kan stool tasaka dan yanda yake kallonta kaman yaga wani snack tai hanyar fita daga dakin da sauri yabita yace "come here Sugarlips" fita daga dakin tayi da gudu tana dan dariya shima yabiyota yana murmushi dan baida burin daya wuce yaga tana dariya ta manta da all her problems, cimmata yayi akan stairs ya kankameta from behind yace "Wana kama?" kaman zatai kuka tace "sorry to" "okay kiss me to" ya matso mata da mouth dinshi, pink sexy lips dinshi tabi da kallo tadan bude bakinta kaman taga desert zata sha wani irin force of attraction na pulling dinta towards d lip, lumshe ido tayi ta matso zata bashi sukaji tari "uhu'huh' uhu"

Atare dukansu suka juyo ashe su Abdallah tuntuni suka shigo harsunyi dishing abincin su sunaci, kowanen su hankalinshi nakan abincin dayake ci ko dago kai basuyiba, da sauri ta juya zata koma sama ya riko hanunta gam yana kanne mara ido, ahankali suka fara sauka daga stairs din kaman zata nitse akasa shiko ko ajikinshi suna karasawa wajen yaja kujera ya zaunar da ita ya zauna ana kusa da ita yana kallon Omari dakecin abincin shi yace "how far about dat stuff?" wani leda ya dauka ya mikamai karban ledan yayi ya ijiye kusa dashi, Abdallah ya ture plate din abincin shi yana share baki ya kalli Nadeera cike da tsokana yace "Baby girl ba gaisuwa" murguda mai baki tayi batare data kalleshiba tafara diban abincin su tana zubawa a plate, tace "ina kwana Ya Omari, good morning Ya Abdallah" morning suka fadi atare, Abdallah ya mike tsaye ya kalli Ya Marwan dake shan ruwan tea a small mug ahankali yace "Yayan mu zandan je gidan friend dina sai gobe zan dawo, I've told you jiya dama, am going now zanje na shirya" dasauri Omari yace "wait munfita tare" yay maganan yana ture plate dinshi ya shafa kan Nadeera yace "bye sis" ahankali ta daga musu hannu suka fice abinsu, faracin chips din tayi da sauri ya kwanta akan kafadarta ya shagwabe yace "feed me" kallonshi tayi yanda ya tsareta da ido yasa ta debo takai bakinshi, karba yayi abakinshi kafin ahankali yajawota ya daurata akan cinyarshi yana shafa bayan keyanta, ahankali ya daura bakinshi kan nata yay feeding nata chips din datasa mai abaki, wani irin kasala taji ya diran mata, wani irin dan iskan kallo yamata dayasa taji kafafunta sun soma rawa, ahankali kaman mai whispering yace "lemme feed you" gyadamai kai tayi ta daura hannayenta kan kafadarshi, ahaka yacigaba da feeding dinta harta koshi yasa tongue dinshi ya sido lips dinta tass da sauri ta lumshe ido heart dinta na beating way to fast, janye bakinshi yayi yana kallon yanda tadan bude lips ahankali yace "you look sexy" da sauri ta tashi daga jikinshi tai sama da gudu, murmushi yayi yabita da kallo kafin ya kwashe plates din dasukai using yakai yazuba su a dish washer ya kunna sanan yafito daga kitchen din yay sama.


Ahankali yatura kofar dakin bai ganta cikiba hakan yasa ya daga murya yayi yana cire jallabiya da singlet din jikinshi yace "Sugarlips" da sauri ta tashi thank God tariga tai tsarki taja towel ta daura danko kadan bata zaci yanzu zai shigoba tazaci zaije wajen su Abdallah ne kafin ya shigo kaman zata nitse akasa tabude kofar tafito sumsum, binta yay dawani irin kallo batare data kalleshi ba tadau jean dinta data cire dake kan stool zata koma bayin tasaka yakama jean din daga hanunta, kasa juyowa tayi hakan yasa yataho ahankali ya rungumeta ta baya ya daura kanshi akan kafadarta yajuyo da ita ahankali yakawota har gaban big mirror dakin ya tsaya yana murmushi yace "wat were you doing in the bathroom" dan zaro ido yayi cike da tsokana yace "don't tell me you were wet, u went to wash off yourself" rasa inda zatasa kanta yasa ta runtse idanunta gam gam, murmushi yayi ya fizge jean din ya wurga kan gado ya sauko da bakinshi saitin kunenta yamata whispering "you're so juicy Sugarlips, so sensational" da sauri taja kunenta zata gudu ya daura hanunshi kan kullin towel din yace "kina matsawa zan kwance and I know you're not wearing anything underneath, not even a pant" kabar da hanunshi tayi kirjinta na bugawa da sauri da sauri, jin shiru yasa ta dago idanunta ta kalli madubin karaf idanunsu suka hadu yana wani irin kallonta kaman yau yafara ganinta kasa saukar da idanunta tayi kasa because they look so cute together wat a perfect couple. Ahankali ya kawo wani red box ta gabanta ya ijiye akan mirror yana tsaye abayanta har lokacin budewa yayi tabi box din da kallo wani hadadden simple necklace ne na diamond wanda yake just a simple chain and a simple heart shape diamond pendant dake wani irin walkiya waa, cirowa yayi ya dago ya kawoshi ta wajen fuskarta batare dayace komiba sanan ya dago ya bude sarkan yana kallonta ta madubi ya saka mata awuya ya makala hook din ta baya, bin wuyanta da sarkan tayi da kallo yanda diamond din ke walkiya sosai ta madubi, hanunshi yasa ya shafo wuyan nata, yanda yake shafa wuyan nata was so magical kasa jure yanda yake kallonta yayi ta lumshe  ido ahankali ta kai hanunta ta daura akan pendant din tanadan murzawa cikin wani irin murya tace "I love it, is beautiful, thank you Zauj" shiru yayi ya kafe mirror da ido yana kallon yanda lips dinta ke motsawa datana magana, bakaramin dadin sunan data kirashi dashi yajiba yacigaba ya shafa mata wuya ahankali wani dan sound tasaki. "Mmmm" long jelan gashin ta ya daga yabata wani irin soft kiss a keyan da saida yasa duka tsigan jikinta suka tashi, batare daya daga bakinshi daga keyan nataba yakira sunanta yana sakin mata wani irin moist breath a bayan wuyan. "Sugarlips" dawani irin murya her eyes still a lumshe tace "yes" chan kasan makoshi, yanda tace mai yes din saida yajawo waist dinta yahada bayanta da his front very well, hanunshi ya mayar ya daura kan kafadar ta yana jan riganta yanadan saukar dashi ya sakinma ear dinta soft kiss and very light teeth pressure dragging lobe of the ear yace "I want to f*ck your brains out" wani light sound tasaki "ooohhhh" not knowing inda zatasa kanta his words are really really penetrating a brain dinta, dan bending neck dinta yayi slantly down yafara kissing dinta from shoulder dinta har zuwa jaw wani deep sound tasaki. "ohhho. You're an amazing kisser" batare dayabar kiss dinba shima cikin wani sexy voice yace "oh yes I am Sugarlips, am gonna kiss every inch of your body, and I mean every inch Sugarlips" kissing dinta ya shiga yi back and forth harya sauka akan gemunta yana kissing din yana going down ya tsaya daidai kan throat dinta ta wurin Adam apple dinta yana kissing din wajen while he was running his nails down her shoulder ahankali ta saukar da hands dinta kan V-lines dinshi na left da right tip din fingers dinta suka dan shiga cikin boxer dinshi tadanyi bitting lips dinta hard tana kara turamai wuyan nata tace "Mmmm, right there" ahankali ya saukar da hanunwan riganta kasa yana bin shoulder dinta har zuwa hanunta da kiss shigewa jikinshi tai more tana kara tura hanunta going out from his V-lines zuwa down his abdomen wani irin groaning yayi yariketa gam yafara kissing upper chest dinta passionately kaman tadawo abinci, baya tayi zata fadi hakan yasa yaja stool din gaban mirror a zafafe ya zauna akai ya daurata kan jikinshi ya kwantar da ita ta yanda har jelan kitson da aka mata suna taba kasan tiles tai wrapping legs dinta around his back yana kissing upper chest dinta har lokacin, yanda yake mata jitayi she can't take it anymore she just wants him in wani irin nishi tayi cikin cool sexy voice that is soaked in pleasure tace "you're so frisky" wani irin groan yasaki a cleavage dinta yace "is because I want sex so baddd Sugarlips, auch yafaramin ciwo" at this point legs dinta were already trembling a bayanshi cus duk lokacin dayay magana tanajinshi a each and every single jijiyan jikinta, bakinta tabude tana nishi dashi danji tayi nostrils dinta are not enough for her again, dan yanda yabude riganta yana kissing from her cleavage down zuwa ribs dinta yana shafa stomach dinta with his hand yasa tafara wani irin vibrating da sauri tace "your arms are so sexy, g..grab my breast" yanda tai maganan almost made him ejaculate baisan lokacin dayay grabbing breast din nata ba yace "damn! You're one frisky girl Sugarlips" wani irin warm moist breath yasaki a chest dinta alternate with aa gentle non hickey sucking yabama d other boob, soft kisses ya shiga yima kan and a very light teeth pressure dragging dayasa tasaki wani irin ihun "wayyo Allah na pee, Ya..Marwan is com..." dragging nippi din yay so hard dayasa taji as if maranta zai fashe ta fasa wani irin ihu tace "Don't stop" da sauri while doing wat he's doing ya tambaye ta "you want me?" gyada mai kai tayi kafafunta na mugun rawa tace "yes.. I want you, I want you so bad" sake jan nippi din yayi yace "you want me?" pressing muscle dinshi tayi tace "yes..yes..I want you, it feels so good when you're touching me all over like this, yes I want you" wani irin dagota yayi ya tallabo kanta yana kallon kwayar idonta wani irin kallon lips dinshi dayay so pinkish ya tattare take jikinta na rawa, yasa hannu yana warware towel din datake daure dashi ya yar akasa, buttom lips dinta ya shiga kissing kafin ahankali yace "what do you want me to do to you? I'm up for anything Sugarlips, I want you bad, I want you to be wild, I want you to be saying dirty stuff to me" wani irin kissing dinta ya shiga yi da sauri ta shiga maidamai da martani zaro bakinshi yayi yana kallon yanda tadan bude baki tana kallonshi dake arousing dinshi more and more yace "tell me how do you want it, slow and easy or fast and crazy?" ahankali tadaura forehead dinta kan nashi ta daura hanunta kan fold erected nipple dinshi tai squeezing dinsu tace "fast and crazyyy" kaman zaiyi kuka da idanunshi dasuka kankance sosai ya fizgo bakinta yace "wayyo" yanda ya rudata dawani irin mahaukacin kiss yasa ta fizge bakinta da sauri ya biyota kaman tsohon maye kafafunshi shima suna rawa da sauri yace "Sugarlips I want your mouth on my stick, I want you to suck the crown of my p*n*s, I want you to suck my Frenulum, my shaft, my Perineum, Sugarlips I want your mouth on the seam of my balls, give me head, bad head, pamper me, suck me up, I wanna enjoy my marriage to the fullest, suck my balls please" yay maganan yana sakin mata wani irin pleasurable cry.



*3107021073 first bank aisha Muhammad, zaki turo 300 access fee saiki turo evidence of payment through my watsapp number 07012181461, you can also send MTN card through my watsapp number*



 _BOYAYYEN MUTUN_



Wani irin kallon mamaki Dr tabishi dashi dan magananan shima sosai yasa taji kunya, kawad da kunyan tayi tadan kalleshi tace "a'a, gaskiya Alhaji daka barta ko zuwa nan da kwana bakwai ne tayi without meeting her" da sauri Abba ya zaro ido yace "har 7days Dr" Opeyemi takusa dariya dan yanda yay maganan was funny, dan murmushi tayi tace "yes Alhaji, she needs to heal, taji sauki sosai, sanan ta dinga zama ruwan zafi kaga yarinya ce dan Allah ka daga mata kafa har nan da kwanaki bakwan ai kaman gobe ne Alhaji" murmushi yake yamata dan harga Allah baiji dadiba yace "hakane, shikenan nagode Dr" kunna motar tayi tafita daga gidan tana mamakin rawan kan dayake kan yarinya dazai iya jika da ita, da gaske ne da ake cewa namiji dan iska ne, wanan abu haka, wayarta dayahau ringing yasa ta share zancen tai picking call din tareda slowing down.



Komawa yayi yadau car key shi akan center table dake falo, yafito yaja motar yaje yasiyo magungunan awani pharmacy yadawo batare daya bata wani lokaci ba, sama yayi yasameta bacci take har lokacin, gaban wardrobe yaje ya ciro mata wani doguwan rigan atampa mai kyau brown haka, da hijabi milk, yadauko bra red color daya burgeshi design din yana murmushi yana kallon bra, yawani juya bra yaduba size din yaga 38, wani irin murmushi yayi yace "dama abu luhu luhu haka ai sai talatin da takwas" yawani washe baki yana kara tuna jiya, karasowa jikin gadon yayi ya ijiye saikuma ya tuna bai dauko pant ba, da sauri yakoma gaban wardrobe din yabude ya dauko wani red pant yace "yauwa too match" kayan ya jera mata kan gado yakoma gaban wardrobe din yabi tulin kayan nata da kallo yace "ba lingerie, nida nakeson lingerie, gaskiya zanje shopping din lingerie" ajiye pant din yay akan gado yazo ya dagota cikin bacci ahankali yana kiran sunanta "My Baby tashi don't be late for your test, muje namiki wanka in gasaki, ai gashin nan yanzu ba dare ba rana zan dinga miki danki warke da wuri" dagata yayi ahankali yay bayi da ita, ruwan zafin datajita ciki yasa ta bude ido zata saki kuka da sauri Abba ya shafa fuskarta yana murmushi yace "haba yar albarka kin kusa latti ne, Tara saura yanzu test dinki karfe goma, yi shiru kinji yar albarka" gyadamai kai tayi kanta akasa, saida ya tabbatar ta gasu sanan yasake mata wanka lumshe ido tayi dan wani kunya takeji, fito da ita falon yayi ya zaunar da ita kan gado yana mata murmushi yakoma ya dauko cream daga gaban mirror yadawo yaja stool ya zauna agabanta yace "yauwa Bismillahi bari na shiryaki tsaf, in muka fita ma tsaya eatry nayo mana order abinci" lakatan cream din yay a hannu ya shafa mata a fuska ahankali, sosai abin yamata bambaram hakan yasa tace "zan iya dakaina" hanunta yaja yana shafa mata man yace "aiko tsinke bazan bari ki dagaba Baby Zarah na" tass ya shafeta da man sanan ya tashi yaja bra daga gefenta yazo ta gabanta zai kwance kullin towel din yace "yauwa bari in saka miki rigan mamma nan" sosai taji wani irin kunya hakan yasa tasaki kuka a hankali tana kara damke kullin towel din da kyau, arude yace "why are you crying Bintu na? Menene waya tabamin ke? Ko madadiyar ce ke miki zafi har yanzu?" rasa mezata ce mishi yasa ahankali muryanta na rawa sosai tace "zan sa kayan da kaina, zan iya" shiru yayi yana kallonta dan he was so excited akan zai shirya ta, ahankali yace "to shikenan dena kukan gashi kisaka" kanta akasa ta karba tadan dago kai ta kalleshi ganin bai matsaba hada ido sukayi da sauri ta saukar da kanta kasa, fashewa da dariya Abba yayi tsabagen farin ciki yace "yeee takalleni, na kamata, tashi kisa to bari na dauko wani abu a dayan dakin" tashi yayi yafita, da kyar ta lallaba ta shirya kanta tsaf tasaka hijabin ta zauna abakin gado, ko 1min baiyiba ya dawo rike da car key ya kalleta murmushi yayi danba karamin kyau tamai ba, shigowa yayi ya dauketa suka fita daga dakin, lumshe ido tayi har saida tajita acikin mota ya zagaya ya shiga suka fita daga gidan, wani eatry yay parking yafita yasiyo mata ubansun abinci yadawo ya shigo motan saida yabata taci iya cinta sanan yabata maganin daya siyo mata tasha yaja motan koda yakai makarantan  bacci take, tashinta yayi ta farka tana nunamai hanya har ya kaita  gaban department dinsu ya kalleta yace "zaki iya tafiya kona dauke ki na kaiki ajin" da sauri tace "zan iya" ahankali yace "1 hour ne ko 2 hour test din?" ahankali tace "I don't know" bakinta yabi da kallo yanda ya motsa kafin ahankali ya matso da kanshi kusa da kujeran ta yanabin long eyelash dinta da kallo ya kira sunanta chan kasan makoshi. "Zarah baby na" dago kai tayi ta kalleshi adan tsorace bakinta na rawa, fizge bakinta yayi ya shiga kissing dinta  hanunshi na running daga kafadarta zuwa kan kirjinta kasa hakura yayi ya tura hanunshi cikin rigan ya kamo boobs dinta ya matsawa sosai, wani iri taji tanaji hakan yasa wasu hot hawaye suka zubo mata, kusan 2min yayi yana kissing dinta yana squeezing bra dinta sanan ya saketa ahankali, saukar da kanta tayi kasa dan bataso su hada ido, habarta ya kama yanadan share miyan bakinshi daya zagaye saman bakinta yay murmushi yakara bata Light kiss akan lips din yace "Allah yabada sa'an test, I will wait for you anan dazaran kin gama mutafi gida bakida lafiya bazaki yi attending sauran lectures ba" gyadamai kai tayi hakan yasa yay kissing hancinta yabude kofa yafita ya zagayo ta side dinta ya bude mata ya miko mata hannu ahankali tafito tana takawa a sannu kaman zai mata kuka ya saketa yana mata wani warm luv look ahankali yace "bye Babyna" gyadamai kai tayi tawuce tana cije baki tawuce ajin nasu, saida yaga shiganta sanan yakoma cikin motan ya rufe ya kunna AC ya zauna ya ciro wayarshi yana duba uban miss class din dayake dashi wayanda suke daga office, dan manager shine ma yakira, kiranshi back yayi nanne yake sanar dashi ana neman shi neman gaggawa, some investors sunzo zasuyi investing awani kampanin katakon dayake so yabude, murmushi yayi yace "Zarah na is such a lucky charm" baiyi planning barin garin ranan ba saidai washe gari first flight na safe zaibi, kiran mai gadi yayi yace yanaso wacce zatazo ta taya Fateema kwana har zuwa ranan dazai dawo daga Abuja nan yake sanar mai da kanwarshi zata iya zuwa bawani matsala, godiya Abba yamai yace "to shikenan yace tazo sai yazo gidan zai bashi  kudin motan ta" katse wayar yay haka ya zauna har wajen sha biyu saura kwata tafito daga hall din ita kadai, da sauri yafita ya tarota yasata amota yatada motan sai gida kafin ma sukai gidan tai bacci.



Ranan da daddare ba karamin yamutsata Abba yayiba dansaida yay releasing dudda bai mata komiba dan sosai yakejin sha'awa yarinyar, koda safe daya fada mata zaiyi tafiya zaije Abuja and bazai dadeba, bakaramin dadi taji ba, ya ijiye mata kudi sosai masu yawa, sanan yahada ta da wacce zata dinga zama da ita yace tadinga zaman ruwan zafi sanan yakawo mata driver dazai dinga kaita school yana jiranta yadawo da ita gida, sanan yawani rungumeta yay kissing dinta for long kafin yatafi, addu'a tamai sanan yawuce.




Kwanan Abba hudu a Abuja wanda yayisu adaddafe dan babu yanda zaiyi da shegun meetings da procedures na striking deal dinne, duk dare kafin ya kwanta saiya kira yaji muryanta sanan yake iya bacci, shi kanshi mamaki yake how he fell in love with her all of a sudden haka, sosai ta mayemai gurbin Princess wacce ayanzu yakeji taita zama da mijinta shima yasami tashi, yanda ta shiga ranshi yake wani irin jarababben sonta yasa abinma nabashi mamaki, gobe yakesa ran zai dawo amma yaki fadan mata sabida yanason yay taking dinta by surprise ne.



 _Saturday_ 

Kano. 

Sosai taji sauki ta warke babu abinda ke mata ciwo, kanwar mai gadi mai suna Kareemah na debe mata kewa sosai, kullum saita zauna aruwan hartaji tadainajin ciwo kuma kullum sai yan gidansu sun kirata, barinma Mama data kira tace "ta dinga shan magungunan da aka kai mata ta duba babban akwatin ta suna ciki" ciro su tayi ta dinga sha kullum morning and night, kullum tana zuwa lectures wanda kusan gabaki dayan satin tests suka dingayi, ita harbata so Abba yadawo danko kadan batason abinda yake mata, she really wish saurayi ta aura, but abokin Abbanta seems sweet and generous and koba komi biyayay takema


Iyayenta, gajiya tayi da tunane tunanen datake ta tashi ta shiga bayi tasake yo wanka, fitowa tayi ta shirya cikin high intensity run bra pink color, sai workout leggings black dayabi jikinta sosai, black hair clip tasa ta nannade jelan gashin ta tai clipping sanan taje kan side drawer na dakin nata dayake a gyare tsaf sai kamshin turaren wuta yake tadau headphone din ta kunna wakan Enrique Iglesias na Bailando dan tanason tai exercise ne na salsa dance workout, dan tun tana nursery school a Turkish na Abuja take dance club kuma an koya musu salsa dance and she's very good at it, kafawa tayi a kunne ta tsugunna tasa sneakers dinta, ta mike tsaye tafara rawan tana bin wakan, yanda take rawan was damn beautiful and inviting tana twisting waist kaman batada bone ko daya a waist, so flexible....


Driver dayaje dauko Abba daga airport ne yay horn agate, da sauri mai gadi dake watering flowers yana hira da Kareemah yaje ya bude gate din shigowa motan yaya Abba yabude baya yafito rike dawani babban ledan super market dakana gani kasan na tsaraba ne, yana sanye cikin wani ubansu sky blue gizna shadda yasa babban riga ya kafa hula kube akai, gawani hadadden Rolex agogo dake daure a wrist dinshi bakaramin kyau yayiba sai wani irin hadadden kamshi yake, da sauri su mai gadi harda kareema sukazo sukahau gaidashi, amsa musu yayi cike da fara'ah yace "Malama Kareemah angode angode, Bala bude boot ka dauko tsaraban ku ku raba" da sauri driver yafito da wani babban jaka sunatamai godiya, kudi mai yawa yaciro ya mikama Kareema yace "ungo wanan, ga tukuicin ki nataya amaryata kwana da debe mata kewa na" akunyace tasa hannu ta karba tace "Allah kara budi Alhaji, ai bakomi dama tafiya zanyi Yaya Mubarak yace najira kazo tunda anje dauko ka daga iyapot" murmushi Abba yayi yace "masha Allah ince dai baku fada mata zuwana ba?" daga mai kai sukayi mai gadi yace a"ai Alhaji kodama naje gayama Kareemah ta shirya yauzaka dawo ban bari tagane ba" murmushi Alhaji yayi ya kalli driver yace "amaidata gida, agaidan mutane gida Kareema" wucewa yayi ciki yabarsu nan suna raba tsaraban daya kawo musu sai wani irin murmushi yakeyi, kofar falon yabude ya shiga wani hadadden kamshi yamai sallama ko ina agayre tsaf tsaf ga sanyin AC, saiyan textbooks dinta guda biyu da dan karamin jotter da pen dake kan center table alamun karatu take dasu, murmushi yasakeyi yay hanyar stairs yana tafiya da sauri da sauri he can't wait to see her, tsayawa yay agaban door dakinsu ahankali ya murza handle din ya bude kofan dakin yana kallon ciki Fateeman shi yagani ta sanya headphone a kunne tana rawa sosai tana serpentine waist tana bude hannu tana twisting left left, da right left, sabida ba door take facing ba ko kadan bataga Abba ba kojin shigowan shiba dan Waka kawai ke tashi a kunenta, wani irin kallo Abba ke binta dashi tundaga kan kafarta dake sanye cikin sneakers tana stepping legs din left right, front back, round then up tadaga su, zuwa leggings din dayabi cinyata yawani irin kafe ass dinta dake shaking nonstop zuwa bare tiny white waist dinta da kallo, dakuma sport bra dake jikinta dayay parking boobs dinta sosai kana hango tudun su ta sama zuwa gashin ta data kama da clip dakuma headphone din data makala a kanta zuwa ear yana kawo blueread light alamun aiki yake, wani irin nishi Abba yayi ya janye hulan kanshi yana fifita kanshi dan wani irin hot charge tasamai, yana kallonta kana ganinshi kasan he's gone, kama gwuiwanta tayi cikin rawa taduka kaman zatai ruku'u tafara wani irin twerking tanabin wakan dake tashi ta headphone din tana jujjuya kai tana twerking sosai, sakin bag din tsaraban da Abba ya dauko yayi anan bakin kofa, yabi bombom dinta da kallo d way suke shaking tacikin leggings din kaman ass dinta zai barka leggings din, kana gani kasan batasaka pant, wani irin ihu Abba yayi yana kama gabanshi dayay wani irin standing yace "Lailaha illallahu, duwaiwan Bintu nane haka?" yakara ware ido yana kallon ass din yanda suke wani irin rawa kaman ana remoting dinsu yana squeezing erected manhood dinshi yace "duwaiwan Zarah baby nane haka? Robane duwaiwan? Wanan shaking haka?".


_BOYAYYEN MUTUN_ 





*Bangaren Abba*



 Kiran sallan asuba yatada Abba, wani irin murmushi yayi ya kalleta yanajin kaman ya hadiyeta kafin ahankali yatashi yasaketa danba karamin kwakumeta yayi yay bacci ba, sauka yyi daga kan gadon wani irin farin ciki yakeji kaman yay sadaka da mutum bayi ya shiga wanka yasakeyi da ruwan zafi yana tunanin dadin dayasha jiya kafin ya gama yay brush yafito daure da bathrobe, shiryawa yayi tsaf yasa wani farin Yadi dayamai mugun kyau ya fesa turare duk yana kallonta, karasowa yayi jikin gadon yataba goshinta zafi yaji hakan yasa yadamu sosai, ahankali yaja bargon ya lullubeta da kyau dan bayason yatasheta yadau wayarshi dake kan madubi ya bude dakin yafita ya sauka kasa yabude kofa yafita yay hanyar gate da hanzari dan anfara salla, fitowa mai gadi yayi ya gaidashi ya amsa cike da fara'a yamai kyau dayawa cikin kudin daya kwaso danyin sadaka a masallaci, mai gadi yanaso ya tambayeshi ihun daya dingaji jiya da daddare lafiya daiko amma kuma yakasa, bude musu gate din yayi sukayi suka tafi masallaci atare, ana idar da salla zikiri yayi yafito dan ya mugun damu sai tunanin Fateema yake, ya kunna wayarshi yana neman number wata likita daya dade da sani anan kano Dr Aishat Opeyemi Awolowo, yoruba ce Dr, dailing number yayi tai picking yace mata yanada patient yana kano yanzu haka dan Allah tazo tadubamai ita, to tace tana asibiti amma yanzu dazaran zata koma gida dan a asibiti ta kwana yau zata biyo tazo ta dubata yamata godiya ya katse wayar yabude gate ya shiga gidan nasu yay shashin su da sauri.



Ahankali yabude kofar dakin, har lokacin bacci take da sauri yakarasa ciki ya tsaya agaban gadon yaja bargon ya dagota ahankali yakira sunanta asanyaye yace "My Zarah come to me, zo, zo, zo gareni Sahiba" bude ido tayi ahankali dasuka mata nauyi ta kalli Abban ahankali, kaman zaiyi mata kuka yamata kiss a forehead yace "wai, wai, wai, nini Baby Faty na? Wlh ban kyautaba, jibi yanda nai aika aika jibi yanda jikinki ke zafi, gaskiya nai aika aika, am sorry My Baby Zarah, wayyo Allah gaskiya ban biki ahankali ba, muje namiki wanka kiyi salla yanzu Dr zatazo ta dubamin ke"  dagata yay ahankali ya dauketa, fashewa tai da kuka mara kara dan zafin dataji, kaman zaiyi kuka yace "yi hakuri nine? Tututututu bamm Baby sugar, kama Zarah babyn ka haka? Ihakuri muje bayi mu gasa madadiyar" da sauri ya kaita bayi yahada ruwan zafi yasata ciki, shiya taimaka mata tai komi harda yimata brush yafito da ita cikin towel ya zaunar da ita akan gado sai wani irin rawan jiki yake, yaje gaban wardrobe ya bude yaciro mata wani simple doguwan riga yazo yasamata yakai towel din bayi ya ijiye yadawo ya shimfida mata dadduman yasaka mata hijabi ya dagata ya zaunar da ita yace "yauwa yi sallan a zaune" fita yayi daga dakin ganin tafara sallan yaje ya hado mata tea mai kauri a kitchen dayawo dakin daidai ta sallame, ajiye tea yayi yaje inda take ya dagota ahankali yahau kan gadon ya rungumota jikinshi yana share mata hawaye yace "Yakuri Bintu na, ihakuri kinji, zo sha tea Dr takusa zuwa" yay maganan yana share mata hawayen datake yi ahankali tasha haka yadinga bata tanasha kadan kadan harta sha kusan half cup ta kawad dakai ajiye cup din yayi yay murmushi yasake cuddling nata so tight kaman irin za'a kwace mishi itan nan yana murmushi yace "Allah ya miki albarka Fateema, Allah ya miki albarka Zarah na, yanda kika faranta min rai dinan, ubangiji Allah ya faranta miki haka, kinsan Allah naji dadi bana wasaba, kin farantamin, marata wasayau yanzu" dagota yayi daga jikinshi yaga ta lumshe ido shafa fuskarta yayi yawani irin lankwasa murya yace "look at ur baby Sugar mana, haba Pharty na, Faty Fateema taa, faty fateema tarauni, haba sarauniyan mata, adan min wanan kallon da zara zaran idanuwan nan masu kara haukatani" ahankali ta bude ido ta kallai cike dajin kunyan shi, ihu yayi yana washe mata baki yace "muah muah, an kyaykyawan matata, Allah miki albarka kinji" sallaman mai gadi sukaji da karfi ahankali ya kwantar da ita ya lullubeta yace "ina zuwa ina ganin Dr ce" fita yayi daga dakin, baiwani jimaba ya shigo tareda wata Dr, babban Dr ce dan consultant cema, tadade da sanin Abba dan yamata mutunci ada, shigowa sukayi takarasa gaban gadon tana kallon Fateema data lumshe ido ko ina jikinta ciwo yake mata, ahankali ta kira sunanta tace "Fateema" bude ido tayi dasukai jajir ta kalleta hakan yasa ta dago kai tadan kalli Abba daya tsaya akansu tace "adan bamu wuri Alhaji" murmushi yayi yajuya yafita, da kyar ta yarda Dr tadubata sanan ta tashi tafita tana murmushi tana mamakin maza aranta, da Abba taci karo a falo sai zarya yake, takardan prescription din tabashi tace "ga magungunan dazaka siyo mata sanan ta dinga sitbath" murmushi Abba yayi yadan sosa kai yace "thank you Dr, nasan tight schedule dinki but you still come am grateful" dan hira suka cigaba sama sama yarakota har tsakar gida ta shiga mota tana kokarin yima motan key yadan duko dakai yace "ahh Dacta naceba, zan dan iya karayi anjima babu wata matsala dahakan ko?".


_BOYAYYEN MUTUN_ 



 _❗❗Super sensitive gang please back off, don't read wats bigger than you._ 


 _Please masu cewa suna kiran number na baya shiga, I don't use my watsapp number for normal calls, watsapp number na is for chatting only, kokin kira bazaki saman ba._ 



Cigaba da twerking dinta tayi tana jujjuya kai tana yowa baya batare data lura dashi har lokacin ba, hartazo inda Abba yake da sauri ya cire hanunshi daga kan manhood din yakama waist dinta yay placing duwaiwan ta akan game dinshi, arude ta zabura ta juyo da kai tana kwalalo ido tanajan headphones din daga kunenta zuwa wuyanta da sauri Abba dakaman zai mata kuka ya goga butt dinta a wurin yace "Bintu na karkadamin rober ass dinki anan dan Allah" adan rude tasake kollonshi kirjinta na bugawa sosai, waist dinta yaja sosai yana bubbugawa akan game din muryanshi narawa yace "ahh...y...yimini Bintu na, karkadamini shi anan, yarinyar kirki maijin magana" adan tsorace ta rike gwuiwanta tafara mai twerking din tana bubbugeshi, kurma ihu sosai Abba yayi yana sake damke waist dinta gamgam yana jan malummalum da rigan jikinshi sama dan tasami access to wandonshi da kyau, wani irin ihu ya kurma jikinshi na rawa yana turamata game din da ass dinta ke bugu sosai yace "wayyooo Allah na zata kasheniii, Maman mu kina gani kuwa Bintu na zata kasheni, you're giving me heat Baby Zarah" wani irin cije lips dinshi yayi yanaji kaman zai sakin mata fitsari dan ba'a tabamai twerking ba yace "Bintu jijjigamin roba duwaiwan nan, katsamin ita da roba duwaiwan ki, wayyooooo Allahna naaa banu, nace na banu, bintu yalyademin ita da duwaiwan" wani irin fizgota yayi ya juyo da ita da karfi ya shiga kissing bakinta yana nishi yana kwance mazariyar wandonshi da hannu wandon yay kasa, jan gajeren wandon yayi kasa ya buga mata game din aciki yana nishi yana tsotsan tongue dinta passionately, tun jikinta na rawa harya dena ta ta rike babban rigan shi gam jikinta na mata wani iri dan wlh d old man can kiss, wani irin daukanta yayi, da sauri ta daure kafafunta abayanshi tana shafa kunenshi batare datamasan tanayiba, da kafa ya ture tsaraban daya siyo waje yaja kofan dakin ya rufe ya kashe musu wutan dakin yay kan gado da ita, kwantar da ita yay ahankali ya kwanta akanta yana kissing dinta sosai, kirjinta ke bugawa hakan yasa yace "danya rasulullahi ki dinga maidamin da martani Bintu na, wlh da dadi bakaramin dadi zansa kijiba kinji yarinyar kirki" gyadamai kai tayi tana share hawayen daya zubo mata, tana tsakiyarshi ya tashi ya cire malum malum din jikinshi ya yar akasa rigan da shimin yacire ya yar ya tuge covershoe kafarshi ya yar da wando da boxer, bakar safan kafanshi kadai ya bari ya kwance sneakers din kafarta ya cillar dasu ya daura kanshi akan cibiyar ta yana kissing da zafi zafi yace "billahillazi bakaramin kewanki nayiba Bintu, da kyar nake iya bacci, ko na rufe ido kamshin ki nakeji, damusa ta ta dingamini kaikayi tana nemanki" wani irin kiss daya shiga yima cikinta batasan lokacin data daura hannayenta akanshi ba dan sosai abin kesata jin wani iri, ahankali yadago da ita zaune ya daga hanunta sama yace "mucire rigan mamman nan in gaisa da mamman, nai kewan su sosai" cire sport bra yayi yayar yawani damke boobs din, nishi tayi tana lumshe ido tarasa inda zatasa kanta, sosai takejin dadi tura mai kirjin yayi da sauri saka daya abaki yana murza daya da kyau yana kallon fuskarta, akanshi ta daura kanta jikinta na rawa sosai Abba yasaki gurnani yace "Zarah na you're so booby, nonuwan ki luhu luhu, ni kiban mamma nasha dakanki kaman ni jaririnki ne" yay maganan yana daura kanshi kan cinyanta tana kallon fuskarta da mamman, kaman zaiyi kuka yace "ni bude idanunki ki rike kaina ki kamo mamma ki tura abakina ki jijjigani kaman jaririn ki Bintu na, ki tarairayeni" ahankali ta bude idanunta dasukai jajir dukya birkita mata lissafi hanun haggun ta ta mikamai da sauri ya daura kanshi a hanun yana numfashi fast fast yace "yauwa tusamin abaki karna sume" ahankali takamo left boob din da right hand dinta ta sakamai abakinshi wani irin fizgan boobs din yayi kaman zai katsa saida ta runtse ido yawani irin wage kafa ya kamo hanunta yana bucking up kwankason shi batare daya zare boobs din daga bakinshi ba yace "kamamin Baby Zarah" ahankali ta kama da warm hand dinta, wani irin ihu yayi ya fizge boobs din kaman zai hadiye duka yace "tsinkemin ita, innalillahi Zarah da allaiyadi kike wanke hanunki ne? Wlh hanunshi dan bura uban taushi, mummurzamini kan, Laa'ilaha illallahu tsinka mini ita nace Zarana, Pharty na, Pharty na V" yacigaba da sucking dinta hard kaman zai zuko ruwa, sosai abin kemata masifar dadi hakan yasa tafara moaning tana stroking dinshi da hannu fast, gently massaging his testicles da crowns dinshi, wani irin jan nonon Abba yayi daga bakinshi kaman zai katsa ya bankaro waist dinshi sama sosai ya kurma uban ihu. "wayyooooo oooh, hohoho, Zarah cisgeta dan son annabi, hmmmmm" yay hmm din kaman macen dake nakuda, ahankali ta dago tahau kanshi tafara bashi head tana flicking shi sosai da harshe, kanta Abba ya rike gam yana kara turawa ciki yana bankarewa yace "Mama, Mama, tafara fa, Mama tafara, ihuuuuuu" sosai idanunshi suka fara juyawa he want to fent, zaiyi explode, head is super duper sweet for him, wani irin fizgota yayi ya kwantar yaja leggings dinta ya yar yace "banaso nakawo abakin ki yar albarka barni naje duniyan dadin" bude kafanta yayi yafara fingering nata, fashe mai da kuka sosai tayi tana kokarin ta zille da sauri yace "ce baby I love you" da sauri cikin kukan pleasure tace "baby I love you" "louder" Abba yafada yana spanking nata, da karfi tace "Abbana I love you, wlh kanada dadi" kalman kanada dadin bakaramin haukata Abba yayiba zaro yatsarshi yayi ya daddage with force ya shigeta da kyar, ihu ta kurma Abba shima ya kurma ihun dayafi nata yace "Zara, Zara, ke Pharty na, wlh wlh wanan gidan naki ba daddaka sweet kadai akayi aka zuba acikiba, na rantse miki kampanin sweet ne nan, kampanin alawa" bakinta ya kama ya cigaba da kissing kasa shiru yayi yakara fizge bakin yafasa ihu yace "wayyo Faty wlh mugun tsukakkiya ceke, gaki da jarababben dumi, ummmm, wayyo Ya Rabbi, Faty madadiyar nan naki bala'i ne, wayyo Allah na zan mutu, Pharty zaizo, wayyooo na banuna, na banu na, naaa banuu na, dan uwatata nace kazo yanzu ne, no no Pharty na spank me" kankameta yayi sosai yawani tura chanciki kaman zai kai womb dinta yana ihu yawani irin murje nononta da karfin baka'i, kafin ahankali yay shiru yana kissing dinta, yanajin natsuwan da yadade baiji irinshi ba, yana godema Allah daya bashi Fateema Bintu, yana kuma yima kwamissiona addu'a daya bashi diyarshi batare daya duba laifuffukan shi na bayaba.



*karki karanta in baki biyaba*



*3107021073 first bank aisha Muhammad, zaki turo 300 access fee in kinason this book saiki turo evidence of payment ta watsapp number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting, you can also send MTN card to my watsapp number 07012181461*




 _BOYAYYEN MUTUN_




Wani irin nishin satisfaction yacigaba dayi, ya zaro yadaurata akan kirjinshi yana shafa soft ass dinta da hannu daya ya kama hanunta ya daura akan nipple dinshi murya chan kasa akasalance yace "dinga jamin kan mamma na kina matsawa Zara na" ahankali ta shiga shafawa tana murzawa shima ya cigaba da shafa ass dinta da duka hannayen shi har zuwa bayanta yana murmushi sosai wanan jin maganan nata, dakome yace tamai takemai shine number 1 abu dayasa yake wani irin mugun sonta, yarinyar akwai natsuwa da biyayya, easy going girl, shiru duk sukayi suna sauke ajiyan zuciya tai lamo akan kirjinshi tana sauke ajiyan zuciya dudda tanajin zafi down there hakanan taji she wants him more, abinda Abokin Abba ke mata is damn sweet, words cannot explain how's feels anything daya fara touching dinta, kai d old man can kiss, ya iya chakwalkwalata, ganin yanda ta shige jikinshi sosai yasa yaja bargo da hannu daya ya lullubesu ganin sanyin AC is too much danshi kanshi yana shigan jikinshi, ahankali yakira sunanta da murya chan kasan makoshi yace "Zara baby na" dawata irin murya mai kama dana mai zazzabi tace "na'am" squeezing ass dinta yayi yace "wanan farantamin dakike yi nima zan faranta miki, zan lalataki, zan maidake yar gaban goshina, nai magana ranan talata motar ki Lamborghini zata iso legas, daganan za'ai clearing ataho miki da ita nan kano, zaki hau motan dakoni tawa batakai kudinta ba, sanan ki fadamin kome kikeso, I mean kome kikeso saina mikishi" murmushi tayi sosai ta kankameshi tama rasa mezatace, ahankali tace "ni banason komi Abba, motarma ta isa, nagode sosai Allah ya kara budi yaja kwana" murmushi yayi ya washe baki, ahankali yace "adan min kiss dinan to mana Fatin Fateema tarauni ta" ahankali ta taso idanunta akasa ta sakinmai light kiss abaki, da sauri ta kwanta back ajikinshi ta runtse ido dan kunya takeji, wani irin murmushi yayi ya kankameta sosai yace "ina masifar son irin rawan dakikamin dazu, zaki dinga mini babyna?" gyadamai kai tayi ahankali shafa bayanta yayi yace "saisa nake sonki, zo kwanta gefena ki kara bani mamma nasha" ahankali ta sauka daga jikinshi ta koma gefenshi dudda nipple din namata zafi dan yanda ya shasu very rough but she ought to make him happy and please him, kwanciya tayi a left side dinshi kirjinta na bugawa juyowa yayi yaja jikinshi yay kasa da ita yana kallon big boobs din dayakeji kaman ya maidasu jikinshi yahuta kawai tsabagen yanda yake sonsu, fashewa yayi da kukan jarirai all of a sudden yana yarfe hannu kaman wani yaron daya fara tatata yace "inyaaaaa, innnyaaaa, ni danta mamma, danta mamma, ni baby tabani mamma na nata, danta mamma ni" yanda yake turo baki yana kukan yaran amma nawasa yasa taidan murmushi dan sosai yabata dariya dayasa hartaji kirjinta yadena bugawa, dayan hanunta tasa ta kama boobs din cikin siririyar cool voice dinta tace "yakuri to baby, ungo gashi kasha kacika rigima ne" girgiza kai yayi kaman dan yaro ya dungure nippi din yace "datene titati baniba tun shafe, ni oh'oh, inyaaaaaaa" she really find yanda Abba ke magana way too funny hakan yasa tadan kyalkyace da dariya sosai, dan from dan zaman datai da Abba tagane he's so caring ga wasa da barkwanci, hakanan taji tafara son Abokin Abban nata, kamo kanshi tayi takai kusa da boob din ahankali tace "kai Baby, Baby karya kasa, ko dazunfa kasha, oya sha to yakuri Umm, my fine Baby, my fine jariri Abba, haba jaririn BabyZara oya sha kaji" wani irin murmushi Abba yayi yanajin son yarinyar sosai na shiganshi through all his capillaries, his head namai rawan roboskeske tsabagen yanda tawani lallabashi tanacemai her jariri, he really felt yana heaven, yanda yaga tadan soma sakewa dashi yasa yaji wani cool breeze na bugun skin dinshi, ajiyan zuciyan relief ya sauke ganin he gets her to talk to him ya fizge mamman yafara sha da sauri da sauri yana wasa da dayan, runtse ido tayi tana murza kafafunta dan she could feel yanda take pouring down there, dada bankaromai tayi tana shafa kanshi da hannu tana shafa yan furfuran mijinta, daya dayan hanunta kuma na running down his back kafin ahankali ta sauke hanun akan maranshi, ahankali ta gangara kan game dinshi takama, wani irin nishi yayi yay gurnani ta cigaba da playing dashi yana fizan boobs dinta kaman yana dambe dasu, kasa daurewa tayi dan she was damn honey ta fizge maman ta tahau kan Abba wani irin nishi Abba yayi yana kallonta yace "eat me Bintu na, wayyyooo you're hotter than hot billahillazi Zara na, Zara baby, please eat me karki bini ahankali kimini fata fata" ahankali tana runtse ido dan haryanzu mouth din wajen is still  sour tai sliding game dinshi ciki wani irin dan bazan ihu Abba yayi yana wani dago kwankwaso shi yana shiga ciki sosai yace "kai jama'a, kai jama'a, kai jama'a Patyna anya wajen nan baifi kampanin alawa ba kuwa" batasan yanda zatayi ba hakan yasa she was just sitting on it looking at Abban dayake ta surutai kaman sabon mahaukaci, hannu ya mika ya rike waist dinta gam yace "Kinga doki cukuda baban nemi nawaya zaki dinga yi akan damusar tawa, tsalle zakiyi kice doki, sallama, baban nemi nawaya, yauwa fara mugani" dagewa tayi tai tsalle ta dawo tace "dokiiiii" wani irin ihu Abba yadara yace "wayyooooo Mamana tafara fa, Mama tafara" sakeyi tayi tace "sallama" wani irin gurnani Abba yayi kaman ana gyaran salansan machine idanunshi na juyawa, wani irin tsallen takara akai tanaji kaman zatai fitsari tace "ba....ban nemi ahhhhh" ihu Abba yasakeyi yace "Faty sauko nahau kai inkika cigaba akai wlh yanzun nan zan kawo, hmmmmm naaa shiga uku, kinji ki kuwa Faty" ko kadan bama taji maiyake cewaba sake tsallen tayi akai Abba baisan lokacin daya fashe da kukan dadi  ba baitaba sanin haka akeji ba saiyau.....


*masu fitarmin da novel waje Suda Allah*


*karki karanta in baki biyaba, in kikai haka ina binki bashi, in baki biyani anan ba zaki biyani achan*


*3107021073 first bank aisha Muhammad, zaki turo 300 access fee, saiki turo evidence of payment through my watsapp number 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting, you can also send MTN card through my watsapp number*



 _BOYAYYEN MUTUN_ 



 _CANADA_ 


 Misalin 4:50 na yamma yauma kaman kullum Muhsin yatashi daga wajen aiki, fitowa yayi yana sanye da dark blue suit yay kyau sosai hanunshi rike da key mota dakuma wasu files dayake so yay going through them inyakai gida, ya sauko kasa yay parking lot din premises din ya shiga mota shi ya ijiye files din adayan kujeran ya kunna motar yaja yabar building din ya shiga hanya, wani soft music ke tashi daga motar ahankali yana tuki yanabin wakan na Beyonce. 


Da sauri take tafiya kan hanya tana sanye cikin wani straight gown white ta daura blue jean jacket asama saitasa wani channel sandals a kafarta mai bala'in kyau blue, ta yana kanta da blue chiffon veil dayama fuskarta kyau tadau wani karamin white back ta rayata a shoulder babu glasses a idanunta wanan karan, kana ganinta kaga students sosai take sauri dan yunwa takeji daga wani Computer training center take dan tai joining wani program na animation design na just just 2weeks, karasowa tayi bakin titi zata tsallaka saida ta kalli titin da motoci ke gudu sosai ganin babu mota motocin datake hangowa are far away yasa ta shiga titi dadan saurinta, wani irin horn taji from no where dayasa ta mugun rude ta kara sauri amma before you know it motan yadan bigeta a kafa yaci wani irin mugun birki wani irin ihu tayi tai kasa. "wayyo Allah na my leg, Daddyyy" tafashe da kuka sosai batare datama damu har lokacin tana tsakiyar titi ba taja jakarta dake rataye a kafadarta ta zage zip din ta zaro glass dinta tana kokarin sakawa taji ance. "hey hope you are okay" dago idanunta tayi da har lokacin ke fitar da hawaye ta sauke su akan Muhsin daya tsugunna agabanta idanunshi akan kafarta inda yaga ta daura hannu akai tana kuka, kallo daya tamai taganeshi dan tun bayan yakawo mata wayanta ranan kusan kullum saita mafarkin shi da sauri cikin kuka tace "is you Uncle phone" da sauri ya dago kanshi ya kalleta zaiyi magana mutanen bayanshi suka shiga dannamai horn da sauri ya mike tsaye ya kalleta yace "can you stand" gyadamai kai tayi tana goge kwalla ta mike tsaye da kyar, ihu tayi dan zafin dataji tai baya zata fadi da sauri ya tarota ta fado a hanunshi yatare ta wani irin ajiyan zuciya ta sauke tana kallonshi kaman yanda yake kallonta shima zuciyan shi na bugawa fast fast dan gani yake kaman Nadeera ce, horn da aka sake musu ya fargar dashi atare suka dauke kai suka basar ya kaita wajen mota ya bude dayan bangaren ya dauke files din dake kan kujeran ya watsa baya yasata aciki sanan ya rufe yakoma ta dayan side dinshi ya shiga yatada motan yaja sukai gaba sai share hawayen takeyi tana dudduba kafan, ahankali batare daya kalletaba yace "wat are you doing around this place I tot a school kike zama, wat are you doing anan?" hawaye ta share ta zauna da kyau tace "I join wani animation class ne, nazo ne ne mun tashi ne shine zan koma hostel" gyada mata kai yayi yace "and why were you not putting on your glasses?" sake share hawayen tayi tace "nagaji da sasu ne" cikin dan kakkausar murya dan jinta yake kaman Nadeera yace "wat if you got yourself killed bayan you know your condition in abu is far ko close baki cika ganewa ba sai da glasses" sakin baki tayi tana kallonshi tai mamaki daya gane matsalan idanunta jitayi tama denajin zafin kafan da sauri tai murmushin tace "Ya akayi kasani?" dan juyowa yayi ya kalleta suka hada ido saikuma yacigaba da tukin shi yace "now put them on lemme take you to a nearby hospital a duba kafan" ahankali ta saka glasses din tana murmushi ita kadai suka cigaba da tafiya daga ita harshi duk sukai shiru babu wanda yasake cewa wani abu sai wakan dake tashi a motan.




Lumshe ido tayi tai shiru cikinta na kukan yunwa ga kafanta dake mata zafi shima ringing da wayan Muhsin yafara yasa ta bude ido ahankali ta kalli wayan, slowing down yayi yay picking wayan ganin Ahmad ne yay dan shiru sai chan  da sauri yace "Wat! Mum! Wani hospital akai admitting dinku?" yafada hankali tashe ajiye wayan yayi da sauri yay wani irin U-turn yaja motan da gudu sosai har saida taji tsoro tasaki kuka ahankali tana kallonshi dan kallonta yayi kafin ya dauke kai da sauri yace "sorry, My Mum was admitted a hospital tun safe let's go there sai adubaki a chan ko" ya karashe maganan yadan juyo ya kalleta gyadamai kai tayi ahankali kirjinta na bugawa dan yanzu tsoro tafaraji, murya chan kasa da idanunshi dasuka dan chanza kala yace "stop crying" danko kadan jiyayi baiji dadin kukan datake ba, gyadamai kai tasakeyi ta share hawayen tana zaro yan piki pikin idanunta tana kallon hanyan ahaka harsuka karaso hospital din yay parking yabude yafito, itama ta bude side dinta tayi tana kokarin tashi ta kasa dan kafan yay mata tsami sosai zagayowa yayi ya rike marfin motan ya miko mata hannu yana kallonta, dago kai tayi ta kalleshi kafin ahankali ta mikamai white hand dinta ya riketa atare dukansu sukaji wani shock runtse idanunta tai da karfi tareda cije lips dinta, kafeta yay da ido nayan seconni kafin ahankali yajawota fitowa tayi tasaki wani irin kara tana dingisawa ahankali yace "sorry" gyadamai kai tayi kanta akasa janta gefe yayi yarufe marfin motan kafin su fara tafiya ahankali sukai cikin babban hospital din yana rike da ita daidai lokacin Ahmad yafito daga pharmacy, kafesu yayi da ido yama kasa koda motsi a ina ya Muhsin yasamo hot babe haka kuma, wani irin harara Muhsin ya watsamai da sauri yakaraso wajen yana kallonsu yace "Hi Broskyyyyy" yanda yakira sunan yasan iskanci zaimai hakan yasa yatare xancen tahanyar cewa "Ahmad meet amm amm" yay shiru dan ya manta sunanta data fadanmai ahankali tana kallon kafar tata tace "Firdausi, Fiddy" ahankali yacigaba yace "na bugeta da mota on my way home, where is Mum, how is she now?" da sauri Ahmad yace "Mummy is sleeping now, she's better" ya kalli Fiddy dake kallonsu kaman tasami TV yace "sorry Fiddy, muje mukaita orthopedic ward adubata Ya Muhsin, inmuka dawo saimuje wajen Mum dan she's sleeping and wanan maid din tana tare da ita Gwen" ahankali yace "ok" ahankali yana rike da ita sukai hanyar orthopedic ward din  nan da nan aka hadasu da likiti, tsayawa tai kyam dazasu shiga office din tana kallon office din ta sakin musu kuka da gaske tana kallon Ahmad dataga he's friendly compare to Muhsin tace "dan Allah nidai am fine ku maidani hostel dinmu allura zasu min banison allura ko kadan" dan dariya Ahmad yayi yadan saci kallon Muhsin ta gefen ido ganin yanda yake kallon yarinyar yasa yace "stop crying ko za'a miki zan hana tunda bakiso, muje adubaki yanzu kar kafan yay tsami" bude kofan yayi ya shiga hakan yasa tabi bayansu tana zare ido, duba kafan nata Dr yayi yace buguwa ne kawai yaja kafan bakaramin ihu tayi ba dan murmushi yayi ahankali dan haka Nadeera keyi ya dauke kai, Ahmad nata Satan kallonshi ta gefen ido, Dr ya rubuta mata wani magani dazata dinga shafawa dakuma pain killer suka fito yanzu tana iya tafiya amma ahankali sukai dakin da aka kwantar da Mum shiga sukayi dukansu lokacin Mum ta tashi tana zauna tana kokarin shan tea da Gwen ta hada mata tai haske sosai tadan rame, kafe yaran nata tayi da ido dataga sun shigo dawata yar kyaykyawan matashiyar yarinya da sauri Muhsin yaje kusa da ita ya rungumeta yace "Mummy shine baki bari an fadamin ba da tun dazu nadawo" murmushi tamai tana kallon Firdausi dake karasowa wajen tana dan dingishi a kunyace kanta akasa tana jan veil din data yana gaba tace "ina yini Mumy ya jiki? Allah kara sauki Allah sa kaffara ne" murmushi Mum tamata tace "tashi, tashi come and sit down here, zoki zauna kusa dani" ta nuna mata gefenta girgiza kai tayi a kunyace takasa tashi hakan yasa Mum tace "Ahmed bata that plastic chair ta zauna" ahankali Ahmad ya dauko plastic chair yabata tashi tayi ta zauna akai kanta akasa tana wasa da bakin gyalen kanta, dan kawar dakai Muhsin yayi daga kallonta ya kalli agogon dake daure a wrist dinshi ganin magrib tayi ya mike tsaye yace "is time for magrib Mum bari naje nayi nadawo I will see d Dr daya dubaki when am back, muje Ahmad" harzai fita saikuma ya juya yadan kalleta kasa kasa, kanta akasa har lokacin yace "am coming lemme pray" daga mai kai tayi batare data dago kaiba yajuya yafita Ahmad ya mar mishi baya, murmushi Mum tayi ta kalleta tace "maiya sameki a kafa?" ahankali tace "minor injury ne Mum, amma am fine" kallon Gwen Mum tayi tace "bamu bama bakuwar mu komi ba, akwai fruits a fridge please bama bakuwar mu tasha" akunyace ta rufe fuskanta dan wani irin kunyan Mum taji tanaji, kasa cin fruits din tayi kanta akasa Mum sai janta take da hira.



 Saida suka fara biyawa wajen Dr inda yake gayamusu jininta ne yaso yahau tunani yamata yawa but inhar ta kiyaye she will be fine gobe zai sallameta da safe, godiya sukamai suka fito daga office dinshi, shigowa dakin sukayi atare da sauri ta daga kai kallon Mum yayi yace "lemme drop her off nadawo Mum" murmushi Mum tamata tace "nagode sosai daughter, Allah bada ladan ziyara, shine bakici fruits dinba ko, nai fushi" cikeda kunya tace "sorry Mum banajin yunwa ne saisa, Allah kara sauki" ameen Mum tace mata saida safe, juyawa yayi yafita tabishi abaya Ahmad yabisu da kallo yana wani irin murmushi Mum ta gallamai harara da sauri ya kama bakinshi yanama Mum din murmushi, bude motan yayi ya shiga yana jiranta, karasowa tayi ta bude dayan side din ta shiga ta zauna ta rufo kofan, kunna motar yayi suka fita daga asibitin, sosai cikinta yafara mata wani irin shegen ciwo sabida tsananin yunwa dataji yau, rabonta da abinci tun safe gata ulcer patient ce, kasa daurewa tayi ta buga kanta jikin kujeran takama cikinta ta rike da sauri ta saki kuka sosai, da sauri ya kalleta cike da mamaki yace "menene, are you okay?" kasa magana tayi sai kuka tana rike cikinta sosai da sauri ya gangara yay parking a gefen hanya ya kashe motan ya kalleta cike da damuwa yace "menene?" cikin datake rikewa ya kalla yace "are you having stomach ache?" cikin kuka tace "Ulcer, am hungry" kallon mamaki yamata dan yaga anbata fruits bata shaba tace takoshi yace "kinyi breakfast yau?" gyadamai kai tayi tana kuka sosai, shiru yayi ya kalli yanda take rike cikinta cike da tausayi yace "sorry" bude kofa yayi yafita yana kallon highway din dasuke, tsallakawa yayi ya shiga wani super market dake tareda filling Station, wani plain yogurt yasiyo mata sanan ya tsallako yazo ya bude side dinta ya bude marfin yogurt din ya mika mata hanunta har rawa yake tana kuka ta karba ta shiga sha da sauri, rufe side dinta yayi yakoma side dinshi ya shiga yana kallonta hakanan yake feeling pains dinta he don't know why, dan ajiyan zuciya ya sauke yaja motar zuwa gaba ya tsaya agaban wani babban eatry ya shiga yayo mata take away na Mac and cheese da bottle water yazo yabude side dinta yabata,  karba tayi ta shiga ci da sauri da fork, murmushi yayi ya rufe kofan yakoma side dinshi yadau hanyar school dinsu.



Har gaban hostel dinsu yakai yay parking ya kashe motan ya juyo yana kallonta yanda takecin Mac and cheese din a natse da fork, shirun dataji da alamun dataji ana kallonta yasa ta dago kai da sauri hada ido sukayi da sauri tai murmushi ta kawad ta kanta gefe ta ware ido tace "laaa munkai hostel ashe" dan murmushi shima yayi ahankali yace "gamacin abincin ki to" girgiza mai kai tayi tace "nakoshi ai, thank you so much" dan juyowa yayi ya kalleta yace "Always eat on time, kidena bari kinajin yunwa" gyadamai kai tayi ahankali ta gyadamai kai tayi tai shiru duk sukai shiru for a while tana wasa da yatsun ta, dago kai tayi ta kalleshi hada ido sukayi hakan yasa ta saki murmushi tace "thank you Uncle phone good night" ahankali murya chan kasa yace "My name is Muhsin Naseer Sister Firdaus" ware ido tayi tadanyi murmushi dan yanda yakira sunanta sounds unique and special, ahankali tace "nice name, ka gaishe da Mummy please, Allah kara sauki" ahankali yace "Ameen thank you" bude kofa tayi tafice rike da ledan takeaway din tai hanyar shiga hostel dinsu, juyowa tayi taga ya sauke glass din motar kasa yana kallonta dagamai hannu tayi tana murmushi sosai, dagamata hanun shima yayi hakan yasa tajuya ta shige cikin hostel dinsu....


_BOYAYYEN MUTUN_ 






 Saida yadena hangota sanan ya kunna motar yaja, hakanan yakeji dama bata tafiba yaja, hakanan yaji yanason ganinta again,ajiyan zuciya ya sauke kafin ahankali ya kawad da tunanin daga ranshi yay concentrating akan hanya yaja motar yadau hanyar asibiti. 




***

Wani Dr ne ya shigo dakin da aka kwantar da Mum. Kakkyawa ne sosai Dr din magidan ci, kana ganinshi zaka Iya gane balarabe ne, ya shigo dakin rike dawasu papers na test result din Mum, da sauri Mum dake kokarin shan tea da Gwen tahada mata taja hulan kanta da kyau danko kadan batason yanda Dr ke mata wani irin kallo, karasowa yayi dakin ya kafe Mum da ido da sauri Gwen takoma gefe ta zauna kan plastic chair dan Ahmad yafita waje yaje waya da Deejarh shi, ahankali ya karaso gaban gadon yana wani irin kallon Mum ko kyaftawa bayayi, kawad dakai Mum tayi feeling uncomfortable, cikin harshen turenci yace "how are you feeling now?" ahankali batare data kalleshiba dan ko kadan batason kallonshi tace "fine" ajiye test result din yay agefe yana kallonta yace "give me your hand" ahankali ta mikamai hanun ya karba gently, dubawa yay sanan ya ijiye hanun yana kallonta still kafin ya kalli Cup din tea gabanta data kasa cigaba dasha yace "bakison shan tea ne asamo miki wani abun?" girgiza mai kai tayi kafin ahankali tace "no thank you zansha" daukan cup din tayi hakan yasa yay shiru yana kallon drip din daya makala mata yace "zan tafi yanzu inya kare azo a fadamin, saina cire miki" juyowa yayi yahada ido da Muhsin da Ahmad da tundazu suka shigo suka tsaya suna kallonsu, dan murmushi yamusu yabi gefensu yafice daga dakin, dago kai Mum tayi ta kalli boys din nata, murmushi ta musu suka karaso ciki, zama sukayi dukansu kusa da ita barinma Muhsin kaman zai cinyeta ko motsi tayi zaice menene tace bakomi, sai wajen karfe daya nadare ta koresu suka tafi gida.


Washe gari da safe Dr yazo ya sallameta bayan ya rubuta musu magungunan daza'a siya ma Mum, sai kallon Mum yake dahar saida su Muhsin suka lura da hakan, har suka fita Ahmad da Gwen suka kaita mota shikuma Muhsin yatafi pharmacy dan siyo mata magungunan da aka mata prescribing ya siyo, harya juyo yaga Dr tsaye abayanshi dan murmushi yayi ya gaidashi zai wuce Dr yace dan Allah yanaso yamai magana na farko dai his name is Dr Ali khamid and dan Allah he really want to speak to their Mum kozai bashi number ta, ganin yanda mutumin babba ne kuma maganan hankali da dattako yay yasa yacemai maisa kake number Mum dita dawani matsala ne kan rashin lafiyan ta? You can tell me, girgiza mai kai yayi yace "maganan bana asibiti bane saidai suhadu awani wajen" hakan yasa Muhsin yabashi address din office dinshi sanan yawuce Ahmad yajasu sai gida.


Sosai suka tarairayan mahaifiyan su koda yaushe suna tare da ita hakan yasa taji sauki sosai ta warware tai lumu tai kyau kaman baitaba.

Ahankali wata irin cool warm soyayya ke shiga tsakanin Muhsin da Firdausi, Mum da Ahmad bakaramin dadi sukajiba. 


Da kyar Dr Ali yasamu Muhsin da Ahmad suka yardan mai suka bashi daman zuwa ganin Mum dinsu dan yariga yanuna musu son Mum dinsu yake. Koda yatari Mum da zancen fir taki, tacemai ita tagama aure, kaman zaiyi kuka yace ta taimaka ta karbeshi tunda matarshi ta rasu baitaba ganin wacce yake tsananin so ba sai ita, yana bala'in sonta, kin amincewa Mum tayi daga bayama tashi tayi tabar falon tawuce dakinta tabarshi nan, yadade a zaune kafin yamike idanunshi sunyi ja yafice dan wani irin jarababben sonta Allah ya dauramai, a yanda su Muhsin suka ganshi yasa suka bashi hakuri yatafi.


Ahankali ahankali suke lallaba maman tasu suna nunamata mahimmancin auren, besides Dr na mugun sonta da kyar suka shawo kan Mum ta yarda nan akasa ranan aure sati biyu yay ma Mum kaya daidai karfinshi amma nagani nafada dan Mum ta fishi kudi nesa ba kusa ba, shikuma Dr ne kawai a asibiti yake aiki, ranan aka daura aure inda ya tare gidan Mum danta rokeshi alfarma ya barta agidanta. Zama suke da amana da tsantsan soyayya, sosai yakeson Mum, sanan yarike su Muhsin kaman yayanshi nan suka dawo one happy family. 



**


 _Eygpt_ .


 Lips dinta dataji ana lashewa yasa ta bude ido ahankali ta saukesu akan Marwan dake sanye cikin wani fine white jallabiya, lumshe ido tayi da sauri hakan yasa yace "ki bude ido ki kalleni Sugarlips" yanda yafadi maganan ataushashe yasa ta bude ido ahankali ta kallai, murmushin shi mai kyau ya sakin mata yace "come and shower, I got something for you" yanda tai wani irin yaushi ko kadan batada karfi yasa yadan lakaci hancinta yace "are you tired?" dan turomai baki tayi hakan yasa yay murmushi yace "sorry Rahma na, nagajiyar dake ko?" yay maganan yana kamo hanunta yana rikewa, ahankali yakai hanun bakinshi yamusu kiss yana kallonta kafin ahankali murya chan kasa yace "Allah yamiki albarka Sugarlips, I love you so much" ahankali ta kama hanunshi tarike gam itama tana kallonshi, she just wanna cuddle him su zauna ahaka bataki har karshen rayuwaba, kiss tamai akan fararen hannayen shi kafin ta rungume hanun akirjinta tana kallonshi wani irin sonshi na shiganta, murya chan kasa irin na wacce ta mugun gajin nan tace "I love you too MaskMan" da sauri ya daura kanshi kan nata har tanajin saukan breath dinshi kan fuskanta, yana mata wani irin kallon so, ahankali yace "mekika ce?" wani irin murmushi tayi ta saukar da idanunta kasa chan kasan makoshin ta tace "I love you MaskMan" yakai kusan 1min yana kallonta kafin ahankali  ya sakinma lips dinta wani irin lightkiss yana mata wani irin kallo yay sigh din relief sanan yace "am the happiest Man on earth yau, I love you so so much MaskMan wife" dan murmushi tayi ta kalleshi shima ita ya kalla ya kafe lips dinta da kallo ganin akwai alamun magana ahankali yace "talk to me Sugarlips" dan murmushi tayi tai wrapping legs dinta a back dinshi ta yanda ta kwanto kanta, tana kallon kwayan idanunshi tace "ina sonka Boyayyen Mutun" ahankali yawani irin fadawa gefenta ya dagata ya daurata akan jikinshi ya rungumeta sosai yana janyo filo yana daura kanshi yace "I was once BOYAYYEN MUTUN because of you wife, nai alot of things, cikinsu harda kwatoma wani balarabe diamonds dinshi dawani igbo man yay scamming dinshi ya kwace, i took d diamonds na kaimai he gave me alot of money nahada danawa na bude company mu anan eygpt while muna Nigeria my manager was here taking care handling the business, I was the maskman because of you Sugarlips, the first time we met.." yay shiru yana tunani yana wani irin kallonta, ahankali tace" the first time we met saida saida naje police station, I was so scared, nakasa mantaka, every every minute kake flashing mind dina, I never knew kaine zaka dawo savior dina, I never knew cewa we are related, I never knew..." da sauri yace "you never knew that wanan yatsun nawa kika farasha a duniyan nan" ya nuna mata yatsan yana wani irin murmushi yace "yarinya yatsu na was d first nono dakika farasha, kika dinga muah muah muah kaman zaki hadiyemin yatsa" kaman zatai kuka ta yatsine hanci tana kallon hanun tace "ewww nine nasha wanan hanun?" gyadamata kai yayi yana dariya sosai yace "is too late yarinya kin sha kin sha har kikai bacci kinasha dats to tell you how good it taste laaaa" ta turo mata harshe, tsayawa tayi chak tana kallonshi dan wlh he look so cute, yanda ta kafeshi da kallo yasa ya shiga kissing dinta for some minutes ahankali yasaki lips din yace "zomuje kiyi wanka Sugarlips, we're all alone a gidan nan su Omari are not coming back today, nakaiki yawo?" gyadamai kai tayi ahankali hakan yasa ya dagata yana wani irin kallon jikinta, long eye lash dinshi taja tace "a'ah stop" dariya yayi yabude bayi ya shiga da ita, saida ya wankota yafito da ita ta shirya tasaka wani doguwan rigan atampa sanan tai salla, tana  idarwa yakawo mata abinci ya shiga feeding dinta, ahankali takeci hartaci iya cinta ta ture yay murmushi yafita da tray outside.



Dawowa ciki yayi ya mika mata hanunshi tashi tayi takama nashi tarike ahankali ya dauko blindfold yace "saina rufe miki ido tukunna" murmushi tayi tadafa hanunshi ta rike yabude musu kofan suka fito yana rike da shoulder nata har suka hau stairs suka sauka kasa ahankali tace "har yanzu Zauj" bakinshi yakai saitin kunenta yace "saura kadan Sugarlips" fito da ita tsakar gida yayi ya tsayar da ita gaban wani hadadden Jeep na Cherokee black bakaramin haduwa motar tayi ba, an makala ma motar wani flower ajiki pink, ahankali ya mata whispering a

"are you ready?" gyadamai kai tayi cikeda murna hakan yasa yazare mata blind fold din daga idanunta tareda kamo hanunta ya sakamata hadadden car key aciki, kallon key tayi sanan ta kalli motar, tasake kallon key ta kalli motar sanan ta kalleshi murmushi yamata ya nuna mata motar yace "is your car Sugarlips" sake kallon car din tayi unbelievably kafin ta kalleshi, yanda yake mata wani irin cool smile, wani irin fashewa tai da kuka tai tsalle tafada jikinshi ta kankameshi tana kuka sosai tama kasa magana, dariya yayi yacirota daga jikinshi yakai hannu yana share mata hawayen yace "stop crying luv today is a happy day, save wanan kukan na anjima when I screw and knock you down like a mortal combat" murmushi tayi cikin kuka tadan nusheshi agefen ciki tana kallonshi tace "bad Zauj kawai, I love you so much Zauj" ta sanya kanta a kirjinshi tana kulle hanunta ta bayanshi, rungumeta yay back yana wani irin jin dadi harcikin ranshi yace "muje ki shiga car dinki akwai one more surprise" da sauri ta dago kai ta kalleshi tace "another one again" ahankali yace "yes wife, muje kiga" hanunta yaja yakaita wurin motar ya bude motar, bude baki tayi tace "wow! Zauj bantaba ganin irin motar" ganin kallon motan take tawani bubbude ido yasa yabude motar ya zaunar da ita mazaunin driver ya zagaya ya shigo ya zauna adayan side din, hanunshi ya mika ta baya ya dauko mata wani big kwali da akai wrapping da hadadden wrapping sheet ya mika mata da sauri ta karba tana kallon shi kaman taga wani film, ahankali yace "open it" gyadamai kai tayi kafin tafara budewa tabude wrapping sheet din tass sanan ta bude kwalin, wani babban hoto taciro na wata kyaykyawan balarabiya, ciro hoton tayi ahankali ta kafeshi da ido tanajin wani iri sosai ta dago kai ta kalleshi, shima kallonta yake, bakinta nadan rawa tace "wh...who is she?".



Please kuyakuri nai tafiyane, nan da 2 or 3 pages ma zan gama novel din gaba daya.

I love you all❤


_BOYAYYEN MUTUN_ 







*Bayan wata daya*



 _CANADA_

 

Karfe 8 na dare jirginsu ya sauka a Canada, ahankali Marwan yafito rike da hanun Nadeera dan jikinta yay zafi sosai, tun acikin jirgi takejin zazzabi sai running temperature take, tana sanye cikin wani armless gown white data daura black kimono akai ta kulle igiyan ta gaba, tun a jirgi ta warware rolling gyalen datayi ta daura gyalen kawai akan hadadden kiston dake kanta, bayansu kuma Abdallah ne da Omari suna hira abinsu, Muhsin da Abdallah ne sukazo daukan su, Nadeera na hangosu ta fizge hanunta daga na Ya Marwan taje da gudu taikan Ya Muhsin harda kukanta zata fada jikinshi tama manta da zazzabin datake, dan hararanta Muhsin yayi cike dawani irin tsananin kewanta yace "ke bakisan kin girma ba" makemai kafada tayi ta rungumeshi ahankali tasaki wani irin kuka tace "Ya Muhsin I miss you so much" shafa kanta yayi ya cirota daga jikinshi yana murmushi yazare handkerchief ya share mata ido yace "stop crying, I miss my lil sis aswell" sakinshi tayi ahankali tafada jikin Ya Ahmad daya kafeta da ido shima cikin tsananin so while Muhsin cikeda murna da fara'a yay hugging su Marwan, ihu Ahmad yayi yace "zaki karyani ke dis tuluka wayyo Ya Muhsin kaganta ko" sakinshi tayi tana dariya tace "ina Mummyna" mikama su Marwan hannu yayi suna gaisawa cike da mutunci, tai wajen Ya Muhsin dake tsaye kusa da Marwan  tana murmushi tace "ina Mummyna yayanmu?" ahankali yace "tana gida waiting for you, let's go Bro" yay maganan yana kallon Marwan dakedan satan kallon Nadeera, gyadamai kai yayi duk suka tafi tana gefen Ya Muhsin, motoci biyu suka zo dashi suka shishiga Marwan da Muhsin ne agaba Muhsin na driving yanata hira da Marwan sai ita abaya, Ahmad kuma dasu Omari a motarsu suka bar airport din, kaman ba ita bace mai zazzabi ba dazu a jirgi har suka kai babban katafaren gidan nasu surutu takema Ya Muhsin dabaya replying dinta sosai, batadamu ba dan dama batun yauba tasan baida magana ba shi, wani remote Muhsin ya danna gate din yabude Mum ta hango tsaye taci gayu cikin shiga ta alfarma tasa wani irin hadadden black jallabiya da stones dinshi keta sheki tana murmushi tabi motocin da kallo batada burin daya wuce taga Nadeera, wani irin ihu Nadeera tayi tun kafin suyi parking. "Yeeee Mummyyy na" tawani zabura zata bude kofan taji an chapke hanunta karaf da sauri ta dagokai Ya Marwan ne dake gaba yadan leko da kanshi, hararanta Muhsin yayi yace "aida kin fita kin karye" kaman zatai kuka tana kallon Ya Marwan din dake mata wani irin kallo kaman ya cinye ta tace "wajen Mummy fa zani" ahankali yana wani irin kallon ta yace "kibari muyi parking first" turomai baki tayi yabi bakin da kallo Ya Muhsin na karasa parking ta fizge hanunta daga nashi tabude motar tafita dawani irin shegen gudu tana dumfaran Mummy data bude mata hannu. "Mummy, Mummy, Mummy na Oyoyo" wani irin fadawa jikin Mum din tayi ta cusa kanta a wuyan Mummy sai kuka, tsayawa sukayi mazan gabaki daya bayan sun karaso wajen suna kallonsu, Muhsin da Ahmad murmushi sukayi sanin yanda Mum tai kewan Princess, sosai take kuka Mum na lallashinta tana mata magana a kunne tana bubbuga bayanta, Ahmad ne yawani zo wajen yace "dalla chan malama aiba ke kadai bace bakuwan ba ko, saiki bari taji da bakinmu" sakin Mum tayi ahankali tana pmurgudamai baki tana share hawayen, dan murmushi Mum tayi tana goge karamin kwallan da Nadeera tasata ta kalli su Marwan tace "Bismillan ku, maraba, maraba, ku shigo please" Atare duk suka shiga babban falon suka zazzauna Nadeera na rungume da Mum a gefe kaman zata hadiyeta, atare duk suka gaidata bayan an zauna, Mum sai murmushi take musu tace "sassanunku da zuwa, wai kunsha hanya" yan aikinta ne suka fara sintiri a falon ana gabatar musu da drinks da sauran su tace "please kusha ruwa ga Alhaji nan fitowa yanzu nan yadawo daga clinic, he will join us yanzun nan" murmushi Nadeera tana wani irin kallonta dan gani tayi Mum tamafi da kyau, rungumeta tayi tsam tsam a jikinta, murmushi sosai Mum tayi ta shafa kanta tacirota daga jikinta tace "Kinga have something first Princess" daukan juice tayi ta tsiyaya mata a glasscup takai mata baki da sauri tasha harda rike hanun Mum tana gama sha takara maida kanta jikin Mum ta rungumeta, hararanta Ahmad yayi ya kalli Marwan dake sipping juice ahankali kusa da Muhsin yace "Ya Marwan kaganta ko nitake murguda ma baki" dan murmushi Marwan yayi kanshi akasa, dan hararan Ahmad Mum tayi tace "kaga Ahmad banda shairi fa, bari akawo abinci let's have dinner daga saimu kaikuje kuyi wanka ayi salla a kwanta ahuta, Gwen" ta kwalama Gwen kira, da sauri Gwen tafito


Mum tace "akawo abinci nan, afalo zamuci" gyadamata kai tayi tawuce kitchen da sauri, kamshin turarenshi da Mum taji yasa ta daga kai hada ido sukayi da Dr yana sanye cikin hadadden farin jallabiya dayar farin glass akan idanunshi, idanunshi da hankalin shi duka akan matar tashi da ayanzu baida abinda yakeso a duniyan nan kaman ita, murmushi suka sakin ma juna atare sanan yafara saukowa daga stairs din ahankali cikin tafiyarshi na wanda ya mayyanta, anatse akuma tsanake yana kallon bakin dasu Muhsin dake shan drinks ana jera abinci akan hadadden rug din falon, duk basu lura dashibama banda Mum, ahankali yakarasa saukowa daga stairs din cikin muryanshi dake nuna kamilin magidanci yamusu sallama. "Assalamu Alaykum" atare dukansu suka dago kai suka kalli direction din da aka musu sallama, tashi tsaye Marwan yayi da Omari atare suna wani irin kallon Dr da shima ya tsaya yana kallon su ko motsi yakasa, kallonsu kowa yayi cike da mamaki tashi lafiya suka tashi tsaye, ahankali bakin Marwan na rawa sosai yana kallon mutumin ya daga hannunshi ya nunashi zuciyarshi nawani irin gudu da kyar ya iya yace "A...Abee!".




*kuma kunsanni I type regularly saida idan da abinda yahanani typing, kuyakuri nai tafiya ne bana gida, but everything yazoma karshe, thank you*❤


_BOYAYYEN MUTUN_





 

 Murmushi yayi ya matso kusa da ita yasa hanunshi ta shoulder nata ya rungumota tareda kai bakinshi saitin kunenta yadan sauke ajiyan zuciya yana feeling yanda take breathing fast, ahankali yace "your Mum, your biological mother, Omari, Abdallah and You Momma, the woman that took care of me and train me bayan my parents were late, she's your Mum, I called her Umm" kafe hoton tayi da ido lips dinta na rawa da sauri ta rungume hoton tafashe da kuka tace "I wish I knew her, naso natashi tareda ita, I love her so much Ya Marwan she's very cute, Allah ya jikanta ya gafarta mata, yakai haske kabarinta" tacigaba da kuka,  ahankali ya dagota daga jikinshi dan bayason yanda take kukan yana tabashi sosai yasa hannu ya share mata hawayen yace "please stop crying okay, lemme tell u something, kinsan me kika dauko nata?" da sauri ta girgiza mai kai, murmushi yayi yay kissing hancinta yana goge hawayen datake yi da yatsa yace "yawan suma da tsoro, itama haka takeyi once ta tsorata saita suma and kema haka kikeyi, dat was d first thing danai noticing ranan da muka hadu, kina ganin mask man kika sume instead of you to scream" murmushi tayi ta gyadamai kai feeling somehow tana kallon hoton har lokacin datakasa janye idanunta akanshi, ahankali ya karbi hoton ya ijiye a saman bayan motan yace "don't worry I will find a perfect place dazamu makala hoton adaki, now let's go out and have fun da new ride dinki, let's gooo" turomai baki tayi ta mikamai key motan tace "aini ban iya driving ba" dariya yayi yabude side din dayake ya zagayo itama ta bude tafito ya shiga mazaunin driver itama takoma ta zauna suka rufe motar suka tadata suka bar gidan yana mata fira sai murmushi take feeling so happy, ahankali tace "yaushe zaka kiramin Mummy Zauj? I miss Mum so much" idanunshi nakan hanya yace "once mun dawo zan kira miki ita" ihu tayi cike da murna tace "thank you, I love you" ahankali yace "I love you more my one and only Rahma" Wajen saida wayoyi yafara kaita, babban wurine very busy place sukai parking suka fito suna shiga hanunshi na makale da nata, bangaren Huawei phones sukaje yasai mata wani hadadden phone na Huawei, sai murna take ta bashi wani irin emotional one side hug tana kallon yanda yake kokarin saka mata Sim card din daya saimata cikin wayan, bakinta takai saitin kunenshi tai magana chan kasa tace "I will so f*ck you tonight dazai kai begging dina for mercy" yanda tai maganan saida yasa wayan ya subuce zai fadi daga hanunshi yay kasa da sauri ta tare wayan tanamai wani irin naughty and bad smile, batare dayaji kunyan mutanen shagon dasuke ba yawani fizgota tafado jikinshi tana murmushi tana hararanshi, bakinshi shima yakai saitin kunenta yace "and I will also f*ck your brains out, I will fill you up with my juice, saikinyi 24 hours kina tsiyaya, I will make sure I ram you well, sainai ijiya yau, XX, XY, XY, and XX four babies zan zubama dat your tiny sweet waist so get ready" da sauri ta dago kanta daga jikinshi kaman zatai kuka zatai magana yaja hanunta suka fito sukai parking space inda ya parka motarshi, bude motar yayi ya jefata abaya shima ya shiga ya rufo kasancewa motar tinted ne babu mai ganinsu ya kalli bakinta datake turamai haryana neman tabo nashi yace "ehen wat were you even saying dazu?" makemai kafada tayi tace "nifa I was joking wlh please karkamin komi nagaji dayawa" wani irin kallon bakinta yake da yanda take mai shagwaban harda dan guntun hawaye, jawota yayi ya daurata akan kafarshi yana zage zip din wandon Jean din jikinshi yace "wlh i don't know wat you've done to me, bantaba gajiya da screwing nakiba Sugarlips, you've turned me into a jarababbe man and get ready to always welcome me whenever am arouse" kwance belt dinshi yayi yay freeing erection dinshi out yakamo hanunta ya daura akai da sauri ta zaro ido tana Kalle kallen window tana shirin kuka tace "please Zauj we are not at home fa, please karkamin komi anan" kaman zaiyi kuka yace "wlh bazan iyaba dirty talks always get me, it turns me on, kekikamin whispering u will f*ck me good tonight harsainai begging for your mercy, I want it now kona miki kuka, no one is watching is tinted glass, and front back, side, and west duk motoci ne anan, no one will know wats happening, please give me my food and make me beg you for mercy, don't spare me" yay maganan yana dan dagata yanajan doguwan riganta sama yana zamo pant nata down, fashemai tayi da kuka dan sosai taji abin nabata haushi wanan wani irin iskanci ne haka awaje, shima hawayen taruwa yayi a idanunshi yana stroking himself yana kallonta yawani irin narke mata yace "plssss give me that sweet, luxurious, horny and juicy p*s or wlh kuka zan miki sosai, kinfison kullum mijinki namiki kuka ko" yay maganan yana kai pant dinta duka kasa yana jawota towards him, zatai magana yakama bakinta ya shiga kissing dinta hot hot kafin gently ya zaunar da ita akai yay trusting in da kyar ya shiga, ihu zatayi amma takasa dan kissing dinta yake, zafi taji dan he's huge compare to how tiny she's, rudewa yayi sosai yana kokarin jan rigan nata duka sama in other to gain access to her boobs, fashewa tayi da kuka sosai tana lumshe ido ta fizge bakinta tace "nikarka ciremin riga" da sauri muryanshi a shake yace "ok, but I will squeeze it ahaka" grabbing boobs din yayi dake cikin soft nonform bra dake jikinta ihu tayi tana kara turomai baki cikin fushi, murmushi yayi cikin kuka yace "sweet right, ur husby know how to get you to begging him for more and inkin isa musa kiga wlh sainasa kinyi ihun da sai yakusa fasa glass din motar nan" yay maganan yana dagata da dawo da ita back da sauri, turomai baki tayi tarike shoulder nashi gam tana cije baki, murmushi yayi yana kallon yanda tai da ido yace "am sweet and long ba, ina kaimiki har womb" yay maganan yana cizan down lips dinta yana wani irin kallonta ganin abin mugunta yake mata yasa ahankali ta saukar da hanunta daga kafadarshi zuwa kan kirjinshi tai squeezing nipple dinshi tajikin riga, ihu sosai yayi yace "wayyyooo huuuuu" dariya tamai cikin kuka itama tace "da dadi ko?" tai maganan kaman zata bambaro shi, cije fine lips dinshi yayi yace "yarinya you ask for it nizakima mugunta" wani irin dagata yayi ya kwantar da ita kan kujeran ihu tayi tana wutsula kafa tace "please karkamin mugun ta" kama kafafunta yayi ya shiga inbetween, he was so rough on her gashi yahada bakinsu tare batada daman ihu, sai kissing dinta yake, saida ya koshi to the fullest itama yay makesure ta koshi dan kaman zata sume sabida wahalan sanan ya kyaleta yatashi daga kanta yana daukan pant dinta dake kasa dadan shakakkan muryanshi yace "munsa blessing a sabuwar motanki Sugarlips, and nai ajiya anan" ya shafa cikinta yana murmushi, daga dan pant dinta yayi sama yana jujjuyawa da yatsa yana kallonshi yace "your pant is very cute, anya ma zakisa shi back?" ya tambayi kanshi murmushi yayi yana kallonta ta gefen ido yace "no bazaki saba sabida once I feel like going in anjima saina kara shigewa batare danai wahalan cire wani pant ba" fizge pant din tayi tana turomai baki tana share hawaye tafara saka pant din, rungumeta yayta baya yana kissing back dinta yace "I love you so much wlh, nima nasan ina matsa miki wlh bansan haka nakeba, you are d one bringing this part of me out, I've never ever had sex in my life, you are my first and I just can't get enough of you wlh ko yanzu banki nakarayi ba, look" yanuna mata da sauri ta lumshe ido ta dauke kai, yace "kingani bansan wajen is this sweet ba, yafi kunun goma da rabin tiyan sugar" da sauri ta kalleshi tana ware ido mamakin yanda yaji hausa haka, murmushi yamata shima kaman yasan meke mind dinta yace "a Nigeria naji wani mai machine na fadi" kiss yamata a kunne murya chan kasa yace "wlh you are so warm, warmmm yanda kikasan anyi plugging hita a wurin, My Lord! Rahma oh hhhh kaman zan mutu inhar am inside you" shiru yayi yana kallonta kafin ahankali ya saketa yanajan zip din wandonshi ya gyara belt dinshi yace "let's go back home muyi wanka saimu fito ko" gyadamai kai kawai tayi tana komawa danta kwanta dan zafi ta keji Ya Marwan baida Imani da hakuri kan abun nan, gashi ita dazatai kuka dan wahala sai shi dake wahalar da ita kukanshi yamafi nata, turo baki tayi ta lumshe ido tana tuna wat just happen, ahankali yabude kofa ya fita kaman bashiba yana kallon parking space din da mutane one one haka dake wucewa ya zagaya ta bangaren direba ya shiga yatada motan yana kallonta sai gida.





Parking yayi ya zagayo ya fito da ita, ahankali take tafiya harsuka shiga cikin gida zai dauketa ta turemai hannu ita a dole fushi take tawuce sama gown dinta ta tube ta yar akan gado tawuce ta shiga bayi warm water ta hada ta shiga for some minutes sanan ta hada hot warm wanda zata iya shiga ta shiga tana sauke wani irin ajiyan zuciya, sosai ruwan yamata wani irin dadi ajiki ta lumshe ido takara nitsewa cikin ruwan tana sauke ajiyan zuciya all laps dinta are keeling her, ahankali taji ana shafa mata wuya bude ido tayi suka hada ido da Marwan ya tsugunna gaban bathtub din babu riga a jikinshi yana mata wani irin kallo, cikin wani irin rapsy voice yace "Hi warmest" wani irin nishi tayi zatai magana yay grabbing boobs dinta tacikin ruwa, fashewa tayi da kuka tace "please am tired kaji" shigowa yayi cikin ruwan yana bude hannu yace "come here Sugarlips dina, come to me, bazan miki komiba, I love you kinji" ahankali tafada jikinshi tana sauke ajiyan zuciya ya shiga musu wankan duk yanda ta so kin barinta yayi saida ya more ta sosai sanan ya kyaleta yana wani irin murmushi itako sai kuka da kyar ya lallabata yamusu wani wankan sanan yafito da ita daga bayin dukta gaji yasa mata wasu bom short da singlet sanan ya kaita falo suka kwanta, ya daurata kan jikinshi, yadau wayarshi dake kan center table yay dailing number Mum, dauka Mum tayi cike da farin ciki danba karamin kewansu tayiba barinma Nadeera ta, her princess, sosai suka gaisa da Mum din kafin ya mikama Nadeera wayan, wani irin ihu tayi kafin tafashe ma Mum da kukan shagwaba da kyar Mum ta lallabata tana tambayanta ya take ya komi da kowa, sunyi hira sosai kafin ta sanar musu cewa tai aure anan Canada, fashewa Nadeera da kuka tace shine Mum bata fada mataba, da kyar Mum tashawo kan Nadeera ta lallabata ta hakura, nan Marwan yace "in sha Allah zasu kawomata ziyara dan yana mugun ganin girman Mum for what she did ma Nadeera, tsabagen murna saida Nadeera tafada jikinshi ta mannamai wani irin kiss, kasa amsa maganan Mum yayi datake cemai yaushe ya saki wayar ajikinshi dan gabaki daya kiss din yasa ya dauke wuta, Nadeera na ganin haka tawani irin dira daga jikinshi tai sama binta yayi shima da sauri.


_BOYAYYEN MUTUN_




 _Alhamdulillah am back, yau inna fara saina dire muku shi, thanks for your patient._ 





 Shima Dr wani irin Marwan din yake at the same time yana kallon Omari da Abdallah wanda shi kadaine bai ganeshi ba yanadai kallonshine kaman yanda yaga yayyinshi na kallonshi,  sosai kirjinshi ke wani irin racing, hannu yasa yacire glasses din idanunshi ya goge kwalla yasake maidawa idanunshi yana kallonsu still yakasa koda kwakwaran motsi, ahankali Marwan yatako yana wani irin kallonshi muryanshi na rawa sosai kaman zaiyi kuka yace "Abee, kaine or mafarki nake? Abeeee" yaja sunan sosai cikin wani irin yanayi na mamaki, ahankali Dr yabude hanunshi yana kallon Marwan yace "Marwann" da gudu Marwan yafada jikinshi ya kankameshi yace "Abee, Abee kaine, how did you survive? Nida Omari and Umm we all saw when they shot you, Abee na kaine" Abee da Marwan keta cewa dakuma yanda Dr yakira sunan Marwan yasa kowa ya shiga mamaki barin ma Abdallah da Nadeera, ahankali Marwan ya sakeshi jin yanda Abee yake kuka, hannu yasa ya zare glasses din idanunshi yacire ya sharemai ido sanan ya mayar mai da glasses din yana murmushi, murmushi Abee yamai yana kokarin hana kanshi hawayen yafara takawa ahankali Marwan na biye dashi ya tsaya agaban Omari dake tsaye yana kallonshi shima, ahankali yadaga hanunshi dake rawa sosai ya daura akan kafadar Omari ahankali yace "O...mar" gyadamai kai Omari yayi hawaye na gangarowa daga idanunshi kafin yafada jikin Abee da sauri yasaki kuka shima 22yrs rabonsu da iyayen su, rabonsu da mahaifin su, duk dauriyanshi kasawa yayi saida yasaki kuka, ahankali Nadeera dake kallonsu ta kalli Mum da idanunta suka ciko da kwalla tace "Mummy na dama sunsan new Dad ne?" shiru Mum tayi tana kallonta, ahankali yasaki Omari yana kallon Abdallah daya kafeshi da ido bayako kyaftawa feeling somehow yace "Abdallah" kallon Marwan Abdallah yawani irin yi irin waye wanan kuma, ahankali Marwan yace "your biological father,  Abee" kallonshi Abdallah yasakeyi, itama Nadeera kafe mutumin tayi da ido jin abinda Marwan yace, ahankali ya rungumo Abdallah yace "My son, mai sunan babana, baka ganeniba ko, you were small dasuka harbeni suka tafi dani, I miss my children so much" yajuyo ya kalli Mum yace "Habibty come, they're our children, wayanda naketa baki labari, i tot I've loosed them, I thought sun kashemin suma, Habibty come" ahankali Mum ta taso tana murmushi tana goge kwallan datakeyi, sakin Abdallah yayi yariko hanunta ya nuna mata Marwan yace "he's Marwan, I called him Tufah because he's my sweet boy, he's my only brother's child, Marwan is everything to me, shi kadai nake gani naga Yayana" ya nuna mata Omari yace "he's Omar, shine my first Son, sai Abdallah" ya nuna mata Abdallah da idanunshi sukai ja yace "he's my Abdallah, he's d last although natafi nabar Mum dinsu da ciki and I always say inhar ta haifi mace abama Marwan ya aura, is a promise I made for mahaifinshi kafin yarasu cewa zan kara hada kanmu, da zumunci mu, inhar nahaifi mace zan bama Marwan" shiru yayi tears yay rolling down his cheeks, ahankali Mum ta sharemai ta matse hanunshi alamun is okay, gyadamata kai yayi kafin ahankali ya kalli yaran yace "ina Momman ku? Banganku tareba? Maiya sameta? Ina cikin dana barta dashi? Ta haihu? A ina kukasan Habibty?" bayanshi Mum ta shiga tama su Muhsin da Marwan alamun suyi shiru, ahankali ta juyo dashi yay facing kujeran da Nadeera ke zaune akai kuka take uncontrollably tunda tagane asalin baban su ne take kallonshi, sosai gabanshi yawani irin fadi daya hada ido da Nadeera dan tunda ya shigo falon sai yanzu ma yalura da ita, kallon Mum yayi zaiyi magana Mum ta girgizamai kai tace "meet your 22 year old daughter, Rahma. Matar Marwan" bakinshi na rawa sosai ya kalleta yace "Ra...Rahma...My daughter?" ya nuna kanshi, gyadamai kai Mum tayi cike da tausayinshi, kafin ta kalli Nadeera dake kuka sosai tace "come Princess, zoga mahaifinki" ahankali ta tashi kaman wacce Kwai yafashe mawa aciki ta nuna kanta kaman wata mara lafiya tace "Mummy ni? Ni? Babana? Asalin Babana? Mum banana?" ahankali Mum ta gyadamata kai, tsayawa chak tayi tana wani irin kallon Abee dako motsi bayayi sai hawayen dayake yana kallonta yakasa yarda cewa shikeda y'a haka so grown up and he sees himself a ita, ahankali Mum tace "go hug ur dad princess" da gudu tawani irin fadawa jikin Abee tana kuka sosai sukaba kowa tausayi, komawa Mum tayi zata zauna yariko hanunta, ahankali ta juyo, hada ido sukayi ahankali yamata alamun I love you da baki, da kyar ya lallashi Nadeera sanan aka zazzauna Nadeera na kusada shi ta daura kanta akan kafadar Mum dan wani irin zazzabi taji yana shirin tafiya da ita, a natse Abee yabude taron da addu'a yana mai nuna tsananin farin cikin shi na ganin yayan shi sanan ya kalli Mum yace "Habibty yaya kika sansu?" murmushi tamai tace "is a long story Habiby, amma Princess itace wacce nacema munyi adopting a Eygpt, I've told you everything about her ko" gyadamata kai yayi yace "ikon Allah kenan, Allah ya iya abubuwa exceptionally, Allah ya iya jujjuya al amura" hanunshi Mum tarike tace "but Habiby How did you survive, suncemin an harbeka, what happened after that?" dan murmushi yayi yana sake kallon yaran nashi dukan su harda su Muhsin dayake kara godema Allah da yabashi wonderful family rana daya haka, dan gyaran murya yayi yace "akwai wani babban company danake aiki dasu a Egypt, I was the company Dr alokacin, something happened, naga lokacin dasuka kashe GM din company and inada evidence din, dasuka gane inadashi shine they came for me, track me down home, naki basu so they shot me akafada, suka gama neme nemen su basu ganiba suka jani suka jefani a boot suka tafi, dasuka kai daji suka bude boot zasu yardani da sukaga am still alive sai zasu yardani babban su yace no I will be useful since am a Dr, dama they need Dr a organization dinsu, so maidani sukayi cikin mota bayan sun bugamin bindiga akai, I think munyi tafiya nakusan 1 day or so, nadai farka naga bandeji a kafadana anma cire bullet din, I really suffered a hannun terrorist group dinan, they're professionals a wurin kidnapping, killing, har bomb suna sakawa, sune wanan Mutanen dasuke kamowa nine Dr su idan sun musu rauni haka, akwai wani Muhammad dasukai kidnapping daga zuwanshi Egypt yazo wani African summit conference shine suka daukoshi and many more mutane suka jimusu rauni sosai sanan sukai demanding government ransom amount of money kafin su sakesu, with Muhd's help nida few mukai breaking out, dan suna chan suna waya da government officials mukai using dat muka sabe daga gidan cikin ikon Allah muna shigowa gari muka fadinma police, nan akaje aka kamasu akai kaisu prison akai rescue mutanen dasuka kama, bayan komi yalafa nai sallama da Muhd dazai wuce Nigeria, natafi gida but baku ba labarin ku duk inda nake tunanin zan ganku a Egypt naje baku, nafara tunani ko kuma sun kashemin kune, tunanin hakan yasa I was so depressed ganin ina shirin mutuwa yasa na tattatra abubuwan danake bukata nabar eypty nataho Canada nafara PhD dina, ina gamawa nafara aiki dasu, nakasa aure nakasa daina tunanin ku, rana daya Allah yahadani da Mummy ku" ya nuna Mum su Muhsin, yace "bantaba sanin zan kara son wataba but ina ganinta Allah ya dauramin sonta araina, I felt so connected to her, bayan series of attempt, with the help of Son, Muhsin, and My Ahmad suka shawomin kanta, she accepted me and we got married" yay maganan yana kallon Mum kana ganin Yanda yake kallon Mum kasan bakaramin so yake mataba, nanfa kowa ya shiga bada labarin bayan rabuwa, daren ranan was an emotional night ma dukansu, saida aka gama sanan aka faracin abinci kowa yana cikin tsantsan farin ciki Nadeera dai na makale jikin Mum, Mum ta zuba mata pepper soup adan bowl tasa mata spoon tace "eat Kinga kowa is eating banda ke" kallon kowa tayi kafin su hada ido da Ahmad dakecin nama ya harareta, murguda mai baki tayi da sauri yace "Mummy kinganta ko" dariya Mum tayi tace "dont mind yayanki, cinye mubar musu falon kinji my babygirl"  karba tayi ahankali Abee sai kallonsu yake gwanin ban sha'awa, da kyar ta iya taci kadan ta ture abincin Marwan sai satan kallonta yake yarasa meke damunta dis days bata iyacin abinci sosai, kallon bowl din Mum tayi kafin ahankali ta daura hanunta kan wuyanta jin zafi yasa tace "bakida lafiya ne?" kaman zatai kuka tace "tun a jirgi kaina ke ciwo shine jikina yay zafi" Abee ne yace "kuje ciki tai freshen up sai nazo na dubata" tashi Mum tayi ta dagata suka wuce sama dan waigowa tayi suka hada ido da Marwan, gwalo tamai dan ko banza yau zata huta da jaraban shi sukai sama, bayan suma sun gama akai kaisu shashin su inda Marwan kasancewan shi mai mata Abee ya kaishi wani part daban sukuma su Omari duk suka tafi babban part din su Muhsin sai hira suke ga Abdallah ga Ahmad suka kusa fasa gidan da ihu dakuma gardaman kwallo, Muhsin dai saidai yay murmushi daga bayama sabewa yayi yatafi garden yaje yya waya da Firdausi shi da ayanzu they've understood each other sun gane they've fallen deeply ma each other.





 Fitowa daga wanka tayi daure da towel, murmushi tama Mum tazo ta zauna agefen ta ta daura kanta kan kafadar Mum, ahankali Mum tace "tashi kisa kaya Princess kisha tea kitafi wajen mijinki" fashewa tayi da kuka kaman wata yar yarinya tace "ni anan zan kwana, kwana nawa bangan kiba, am sleeping here Mummy na" takara fashewa dawani kukan, dariya Mum tayi tace "shikenan to, ga tea kisha" karban tea tayi da kyar tasha sau biyu tana yatsine fuska tace "yana tasomin Mum kaman zanyi amai" dan murmushi ne ya subucema Mum abaki, karban tea tayi ta mika mata doguwan rigan baccinta ganin yanda take hamma, sa rigan tayi ta mayar da towel din ta ijiye sanan ta dawo ta kwanta ta daura kanta akan cinyan Mum tace "I miss you so much Mummy naa" tai maganan tana lumshe ido, kanta Mum ta shafa tana murmushi wani irin dadi takeji bana wasaba ta cigaba da shafa kannata hartai bacci takafe fatar jikinta da ido yanda tai wani irin haske tai bul bul da ita alamun mai ciki, murmushi tayi ta sauke ajiyan zuciya knocking kofa da akayi aka bude yasa ta dago kai Abee ne, murmushi yamata ya shigo ciki ya maida kofan yarufe yazo ya tsaya akan Mum yana mata massage a shoulder ta gently, murmushi Mum tayi tanadan lumshe ido tace "Habiby zoka duba Princess she's running temperature" dawowa yayi ta gefen ta ya rungumota jikinshi ahankali yana mata wani irin murmushi, kiss yama forehead dinta kafin ahankali ya kalli Nadeeran dake bacci yace "no need of that Habibty, our girl is pregnant" ware ido Mum tayi dudda dama ta zargi hakan amma saida taji wani irin mugun dadi, gyadamata kai yayi yace "munkusa zama grandparent" dariya tayi cike da kunya ta daura kanta akan kirjinshi tana kallon Nadeeran, a kunenta yamata whispering "muje mu kwanta am missing you" ahankali tace "right away" kwantar da Nadeera tayi ta ja bargo ta lullubeta yana rike da hanunta yana kallonta sonta nakara shiganshi sanan suka fita ya kashe wutan dakin suka rufo kofa suka wuce nasu dakin dan dare yayi sha biyu saura.






Kasa bacci yayi gabaki daya yakasa bacci, yasaba bacci tareda ita, duk inda yajuya saiyaji baida abin rungumowa, ganin zai mutu yasa ya zira jallabiya yafito daga part dinshi yay main cikin gidan ya tsaya a falo jin shiru gawani irin kunya dayake ji, fitowa daga kitchen Gwen tayi tana ganinshi tadan tsugunna ta gaidashi tace "do you need anything Sir" ahankali yace "please My wife" "okay tana dakinta tai bacci nataso tane?" girgiza mata kai yayi yace "no just show me the room" ahankali tace "sure" tai sama yana biye da ita har gaban dakin da Nadeera take sanan tamai sallama ta sauka kasa dan zuwa kwanciya, bude kofan yayi ya shiga, dakin duhu sai sanyin AC, jallabiyan jikinshi ya cire ya kulle kofan yakarasa jikin gadon, ahankali ya tsugunna abakin gadon yana shafa gashinta kafin yamata kiss abaki, bude ido tayi ta tashi ta zauna da Sauri kamshin turarenshi yasa tagane shine, turomai baki tayi hakan yasa yasaki dariya kasa kasa yahau gadon yajawota jikinshi yace "haba wifey, kinsan I can't sleep in baki ko" turomai baki tasake yi kissing bakin yayi murya chan kasa yace "I just wanna make you pee kadan kinji Sugarlips" kafin tai magana yahada bakinshi da nata ya moreta son ranshi duk uban kukan datakemai sanan yabarta yana mata dariya dan saida yasa tai pee din yakaita yamata wanka sanan yazo yasata bacci saida tai bacci sanan ya maida kayanshi ya lallaba yafita yakoma part dinshi sanan ya iya bacci.








 _BANGAREN ABBA_ 



Bakaramin Soyayya Abba yakeci da Fatyshi ba, saidai har yanzu batada ciki dudda ya kosa yaga ta haifamin twins na baby girls.


yauma kaman kullum hana mai gadi bacci ihun Abba yayi hakan yasa mai gadi tashi daga kan katafar shi ya zauna ya zauna yay tagumi dan tun baya gane name harya fara gane dalilin ihun, ihu Abba yasake kurmawa. "Wayyoo Allah na, Mama, nace Mama, Mama tafara fa, wayyyooo Allah na jama'a Zarah na tafara, hmmmm" saikuma maigani yaji shiru, ko 1min ba'a karaba yasakejin wani ihun. "dan sonki da Muhammadu Yarasullullahi ki tsinketa Bintu, yauwa, wayyo haka haka nace, guntule ta, katse ta, cisgeta Zarah, wayyo Maaaman muu tafaraaaa ihuuuu" wani irin arnen tsaki mai gadi yayi yatashi yafada bayi, kullum dare da kyar yake iya bacci gashi in gari yawaye yafito kaman bashiba yayta raba musu kyautan kudi, wlh dan kawai kudin da Abba kebashi ne inda bahaka ba da tuni ya ware yay gaba abinshi.



Rirriketa Abba yayi yace "yar albarka bari in shige kinji washshishi" shigewa yayi da karfi ihu Faty tayi tana rirrike zanin gadon tana lumshe ido tace "Abbana kadana masifan dadi" washe baki Abba yayi yace "Allah Bintu na" gyadamai kai tayi tana nishi da sauri da sauri ta rirrike Abban yacigaba, ihu Abba yasake, "wayyo Bintu, Bintu, Zarah, wai buhun sugar dangote kika juyene awurin ga, zakinshi yay yawa, ummmmm, naaaa banu dan uwatata zaizo Bintu, dan uwatata nace kazo yanzu ne, wayyo ooo ni Nasiru" ahankali jikinshi ya saki yafada gefenta yana nishi, fadawa jikinshi Faty tayi tana shafashi tana turomai baki tace "Baby ni ban koshi ba" zaro ido Abba yayi yace "haba Faty Fateema Tarauni, na biyu fa kenan munayi" makemai kafada tayi a shagwabe zata fara kuka da sauri yace "to to tsaya nayo alwala nazo, karki kuka" kwantar da ita yayi yatashi ya shiga bayi ya rufo kofa ya dafa bango yana dafa kirji yace "na shiga uku" ware kafa yayi yarike abun da hannu yana kallo yace "wlh jibi yanda damusa ta tai jajir ta gaji, Baby Zarah zata katsamin damusa, na shiga uku zahi" yadan runtse ido yana zuba mata ruwan sanyi akai harbayaso yakoma daki ga Zarah koya gaji tasan salon dazatamai takara sashi a chaji, takai kusan 20min wai jira yake tai bacci sanan yafito yaji ta kwalamai kira. "Baby Abbana" dafa kirji Abba yayi a tsorace yace "shikenan diyar nan tsinkemin damisa zatayi yau, jibi yanda damisata tai jajir, tafa Cita da safe fayau, taci da rana, da daddarenga kuma sau biyu yanzu tana neman na uku, jibi yanda damisata tai jajajir" "Baby Abbana" da sauri yace "gani nan zuwa tagaban mota, yar gaban goshi" ahankali yabude kofa ya fita murmushi tamai ta rungumeshi kafin ta zaunar dashi akan gado tadau wayarta ta kunna ta kunna wakan skales na Booty language, tai wani irin squatting tadafa gwuiwowinta tanama Abba rawa tanamai twerking, wani irin daura hanunwanshi Abba yay akai yana kallo bombom dinta yace "Bintu na plugging duwaiwan nan kikayi a power bank ne wai? Na rantse miki da Allah ban taba sanin duwaiwai na rawa hakaba a duniyan nan, kai jama'a, kai jama'a duwaiwai kaman yoyo, hoiiiii" yawani irin ware kafa yana kallonta yamika mata hannu yace "zo Bintu na yimin rawan kan damusa ta" da sauri tazo tafara twerking din Abba na shafa bom din, ihu yayi yana wani irin kallon bom din da hanunshi yakasa rikewa tsabagen yanda suke shaking yace "wanan ai shine chichichi, na shiga uku Bintu zata kasheni jama'a, jar uban chan!!! Tirr!!! Wnan duwaiwai!!! Kai!!! Bintu na rantse miki da Allah zan sakin miki hisari fa kina bani rushi" wani irin tsalle tayi tana dariya tahau kanshi tafara aiki tace "nai baka chaji karar da battery akaina" soyewa sukayi sai dadinta takeji Abba ko jiyake kaman zai sume da kyar yasamu ta koshi yajata yasata bacci. 


Washe gari. 

dayake tagama jarabawa tagama komi yaune zasu koma kano mota suka shiga inda Adamu ke janshi Faty na kwance jikinshi dan duk agajiye take gawani irin faduwa da gabanta keyi Abba kuma waya yake sai hira da kwamissiona yake yana yar dariya Adamu kuma na tuki, kaman daga sama kwamissiona yaji wani irin ihun Abba ata wayan salati yayi yana kiran sunanshi yace "Alhaji, Friend, Friend, are you okay" amma shiru katse wayar yayi hakanan yaji hankalin shi yaki kwanciya gashi gabanshi sai faduwa yake, yanata trying number yana shiga amma ba'a dauka, sai wajen bayan one hour yaga number na kiranshi da sauri yay picking yace "friend maiya sameka kai ihu haka? Wlh gabana sai faduwa yake" daga tachan bangaren akace "sorry this is KAROTA, kano state road traffic authority officer, Officer Frod Ugechuku Cimara, please we need you a KAROTA office dinmu a kano, am sorry once again naji kai namiji ne am sure you can handle the news, motar mai wayan nan tasami hatsari inda babban trailer tai crushing driver dawata yarinya, tsohon ne kawai da ranshi amma yana asibiti yanzu haka, please idan kai relative dinsu ne come and claim d diseased ko mukai su mortaury" wani irin salati kwamissiona yake yana kara sanar da ubangiji yama kasa magana, salati dayake yajawo hankalin polisawan duk suka shigo arude da kyar yafada musu meke faruwa nan sukadau manyan motocin su kusan uku sukasa kwamissiona a mota sai kano, dayaga gawan Fatyna kasa gasgatawa yayi itace nan aka taho da gawawwakin yasa aka sa Abba dake critical state ambulance suka taho Abuja dashi kafin kace me anguwan su yacika idanun kwamissiona yay jajir yan uwan Adamu driver ma duk sunzo nan aka musu wanka aka kaisu makwancin su, kwamissiona yacigaba da karban gaisuwa yayinda Abba ke battling da life dinshi a hospital, saida komi yalafa bayan sadakan bakwai Kwamissiona yakira su Muhsin ya sanar dasu meke faruwa nanfa gabaki dayansu harda Mum da Nadeera dabataso zuwaba suka taho bakaramin tausayin Abba sukaji ba, yaji ciwo sosai akafa da kyar da taimakon su Muhsin yatashi zaune yanabin kowa na dakin da kallo kafin ya sauke idanunshi kan Mum dayaganta zaune kusada wani balarabe dayay kaman zai cinyeta sunyi kyau sosai, hanunshi yahada ya kalli Mum yace "Hajara ki yafeni abubuwan dana miki kiyafemin dan girman Allah, ban miki adalci arayuwan nanba a matsa yin ki na uwar yayana, kiyakuri ki yafemin Hajara" yay maganan yana share hawaye murmushi Mum tamai tace "nadade da yafema baban Muhsin, nima ka yafemin nasan nabatama, Ya jikin?" ahankali yace "Alhamdulillah yay maganan yana kallon Nadeera da cikinta yay dan girma tai wani irin shegen kyau kanta akasa danta kasa kallonshi, ahankali yace "Nadeera kema ki yafemin, kiyafema Abban ki kinji, abubuwan dana miki aba..." da sauri tace "Abba nadade da yafema, please kadena rokona" dan ko kadan batason tuna baya, bamatason ta tuno abinda yasomata abaya, murmushi Abba yayi yana share hawayen dayaji zai zubomai ya kalli mutumin dake kusada Mum yace "waye wanan hajara?" ahankali tace "mijina ne, mahaifin Nadeera dasu Abdallah, asalin mahaifin su" dudda yaji maganan kaman mari gawani mahaukacin kishin dayaji yanaji dannewa yayi ya gyadamata kai yanaji wani irin ciwo da kewan marigayiya Fateema yarike hanun yaranshi su Muhsin dake kusa dashi gam, wani abu ya tsayamai a makoshi, kallon kafarshi Abee yayi yace "zan prescribing wani magani asiyoma inkasha nan da 7days kafar zai warke in sha Allah" murmushi Abba kawai yamai yanajin kishin shi sosai yanadan satan kallon Mum dayaga tai wani kyau kaman ba ita ta haifi su Muhsin ba ta murmure abinta, looking fresh kaman honeywine, taci uban gold a hannu da wuya da kunne, sai walwal suke.



 Sundan jima dashi sai wuraren bayan one mum da Abee da Nadeera suka tafi su Marwan da Muhsin ne kawai suka zauna da Abban a hospital sun manta da komi sunata kula da Abban, sati daya sukai a Nigeria kullum sai sunzo su gaida Abban, aiko yaji sauki sosai aka sallameshi suka mayar dashi gida kaman bashi ba, har yanzu gani yake kaman mafarkine wai Faty Zarah shi ta rasu, ga kishin Mummy dake nukurkusan shi kaman zai mutu yanda yaga Abee na tarairayanta kaman zai hadiyeta kuma gaban yara gaban kowa yake nuna mata so babbamci balarabe kenan, kishin dayake ji har yawuce misali danhar yaran saida suka lura. Satinsu biyu suka tattara suka koma Muhsin da Ahmad stay back dashi, da kyar suka samoma Abba wata bazawara da mijinta ya mutu yaranta hudu sukamai aure bayan bikin da kwana uku sukabar kasar dan komawa bakin aikisu, baitaba sanin amfanin Mum ba sai yanzu, he regretted abubuwan daya mata abaya, ko kadan bayajin dadin bazawaran nan dudda zatai Mum a shekaru ko fima amma tasaki jiki dayawa, yanzu yagane Mum is special, hakadai rayuwan tacigaba yace a matar tadauko yaranta zai kulamata dasu aiko taji dadi ta kwasosu dan ance bazai kara haihuwaba, ahaka rayuwan tacigaba da tafiya.


Bayan wata biyar da dawowan su Nadeera ta haifo kyaykyawan baby girl da suka sama suna Jawaheer, ta tafi wanka gida wurin Mum aikuwa da kyar Marwan yakoma eygpt bakin aiki, Mum da Abee dakuma su Muhsin suka cigaba da kula da Princess da little princess kuma yarinya son kowa kin wanda yarasa, watansu uku Baban su yadawo nan Abee yatasa gaba dasu Muhsin suka tafi Nigeria wurin Abba daganan Abba yakira kwamissiona akaje neman auren Muhsin da Ahmad nanfa akasa rana wata uku uku suka dawo.


Wuraren 9 Mum ta shigo dakin Nadeera rike da jawaheer a hannu, zama tai kusa da Nadeera dataci gayu sosai tace "bata nono kibani ita kije ki kaima Abban ta abinci tundazu yadawo baici abinci ba" murmushi tayi ta karbeta ita kanta tai missing Marwan sosai nonon tabata takoshi tai bacci ma dan yarinyar batada rigima Mum ta karbeta tajuya zata fita tace "abinci nakan tray Gwen tahada komi" tafice tashi tayi takara feshe kanta da turare sanan ta yafa mayafi kan hadadden kayan tawuce tafita, daukan abinci tayi tai hanyar part dinshi tura kofan tayi ta shiga dayar sallama yana zaune a falon kallo daya yamata ya dauke kai dudda he's dying to see her, mayar da kofan tayi ta rufe sanan ta karasa gabanshi taja center table tadaura tray akai, tana kallon fuskarshi ahankali tace "Zauj zokaci abinci, Mum tace bakaci abinci ba tunda kuka dawoba" dauke kai yayi yamike tsaye yace "am not eating ki kwashe abincin kikai waje and close my door" yay hanyar bedroom, shiru tayi tabi bayanshi da kallo fushi yake dan bataso tamai oyoyo ba ita kuma kunya takeji agaban su Mum, binshi tayi ta shiga bedroom din da sauri amma ya shiga bathroom dan tanaji karan saukan ruwa alamun wanka yake, zama tayi tana jiran shi harta fara gyangyadi taji yabude kofa yafito da sauri ta tashi ta rungumoshi ta baya, murmushi tayi tace "sorry luv, haba my Zauj, My everything my happiness, menayi kake fushi dani kasan banison fushinka ko, okay am sorry my baby boy, kaga" takama ears dinta dan kallonta yayi ta turo baki kaman zatai kuka tace "sorryyyy" dan murmushi yayi da gudu tai tsalle ta dane jikinshi tace "I know how to make you happy, nima I miss you, let's make luv Zauj, bari nadan saka kuka yau my cry cry husby" dariya yayi yawani irin jefata kan gado yana warware bathrobe din jikinshi yace "okay zamuga who will cry and pee yau, rabona dake 4months babu kwana uku, my Lord I've tried fa, Allah saina fanshi ranakun" fadawa yayi kanta tasaki dan kara. "wash Zauj please i want it slow and easy" , da sauri yace "fast and crazy, I want it fast and crazy" bakinshi ya daura kan kunenta murya chan kasa yace "just pray yau bazan bulaki ba Sugarlips, I've missed you badly wife, I love you so much" ahankali tace "and I love you more my Zauj, nabaka kaina yau, screw me to your content My Mask Man, my boyayyen mutun, my guardian angel, My Marwan my Man, idan banso kaba wetin I gain? I love you so so so much my autan maza, all maza are fake you are the original one my miji, my strong man mai sani pee, the best screwer, the best kisser, the best f*cker, please f*ck my brains out na yarda, wayyo I want you badly BM" kiss ya shiga yimata passionately dan kalaman ta sun haukatashi.



End!!!



Alhamdulillah, anan nakawo karshen _BOYAYYEN MUTUN_ , saikun jini a littafina na gaba mai suna _IN BANI..._ wanda zan fara kawo mukushi ranan asabar da yardan Allah.


To subscribe to _IN BANI novel_ Zaku turo 300 to 3107021073 first bank aisha Muhammad saiki turo evidence of payment through my watsapp number 07012181461, you can also send MTN card through my watsapp number saikumin magana ta watsapp nasaku a In BANI watsapp group. 


 _IN BANI_ _mesmerizing heart melting, ruwa ruwa, romo romo love story ne, one of its kind, sabon Salo kaman yanda boyayyen mutum yake sabon Salo, to catch all the fun, cruise, romance and laughter dake book dinan just pay your access fee. Karku bari abaku labari_ . 


And for those dasuke group din boyayyen mutum I love you all so much, and you can kindly exist the group because baida amfani yanzu.


A karshe!

Duk wacce ta karanta min boyayyen mutum batare data biya 300 access fee ba, just so you know ina binki bashi pay a lahira or pay a duniya your choice 🤷🏿‍♀


I love you all.


Aishat Muhammad M Shakur.


_BOYAYYEN MUTUN_




 _Alhamdulillah am back, yau inna fara saina dire muku shi, thanks for your patient._ 





 Shima Dr wani irin Marwan din yake at the same time yana kallon Omari da Abdallah wanda shi kadaine bai ganeshi ba yanadai kallonshine kaman yanda yaga yayyinshi na kallonshi,  sosai kirjinshi ke wani irin racing, hannu yasa yacire glasses din idanunshi ya goge kwalla yasake maidawa idanunshi yana kallonsu still yakasa koda kwakwaran motsi, ahankali Marwan yatako yana wani irin kallonshi muryanshi na rawa sosai kaman zaiyi kuka yace "Abee, kaine or mafarki nake? Abeeee" yaja sunan sosai cikin wani irin yanayi na mamaki, ahankali Dr yabude hanunshi yana kallon Marwan yace "Marwann" da gudu Marwan yafada jikinshi ya kankameshi yace "Abee, Abee kaine, how did you survive? Nida Omari and Umm we all saw when they shot you, Abee na kaine" Abee da Marwan keta cewa dakuma yanda Dr yakira sunan Marwan yasa kowa ya shiga mamaki barin ma Abdallah da Nadeera, ahankali Marwan ya sakeshi jin yanda Abee yake kuka, hannu yasa ya zare glasses din idanunshi yacire ya sharemai ido sanan ya mayar mai da glasses din yana murmushi, murmushi Abee yamai yana kokarin hana kanshi hawayen yafara takawa ahankali Marwan na biye dashi ya tsaya agaban Omari dake tsaye yana kallonshi shima, ahankali yadaga hanunshi dake rawa sosai ya daura akan kafadar Omari ahankali yace "O...mar" gyadamai kai Omari yayi hawaye na gangarowa daga idanunshi kafin yafada jikin Abee da sauri yasaki kuka shima 22yrs rabonsu da iyayen su, rabonsu da mahaifin su, duk dauriyanshi kasawa yayi saida yasaki kuka, ahankali Nadeera dake kallonsu ta kalli Mum da idanunta suka ciko da kwalla tace "Mummy na dama sunsan new Dad ne?" shiru Mum tayi tana kallonta, ahankali yasaki Omari yana kallon Abdallah daya kafeshi da ido bayako kyaftawa feeling somehow yace "Abdallah" kallon Marwan Abdallah yawani irin yi irin waye wanan kuma, ahankali Marwan yace "your biological father,  Abee" kallonshi Abdallah yasakeyi, itama Nadeera kafe mutumin tayi da ido jin abinda Marwan yace, ahankali ya rungumo Abdallah yace "My son, mai sunan babana, baka ganeniba ko, you were small dasuka harbeni suka tafi dani, I miss my children so much" yajuyo ya kalli Mum yace "Habibty come, they're our children, wayanda naketa baki labari, i tot I've loosed them, I thought sun kashemin suma, Habibty come" ahankali Mum ta taso tana murmushi tana goge kwallan datakeyi, sakin Abdallah yayi yariko hanunta ya nuna mata Marwan yace "he's Marwan, I called him Tufah because he's my sweet boy, he's my only brother's child, Marwan is everything to me, shi kadai nake gani naga Yayana" ya nuna mata Omari yace "he's Omar, shine my first Son, sai Abdallah" ya nuna mata Abdallah da idanunshi sukai ja yace "he's my Abdallah, he's d last although natafi nabar Mum dinsu da ciki and I always say inhar ta haifi mace abama Marwan ya aura, is a promise I made for mahaifinshi kafin yarasu cewa zan kara hada kanmu, da zumunci mu, inhar nahaifi mace zan bama Marwan" shiru yayi tears yay rolling down his cheeks, ahankali Mum ta sharemai ta matse hanunshi alamun is okay, gyadamata kai yayi kafin ahankali ya kalli yaran yace "ina Momman ku? Banganku tareba? Maiya sameta? Ina cikin dana barta dashi? Ta haihu? A ina kukasan Habibty?" bayanshi Mum ta shiga tama su Muhsin da Marwan alamun suyi shiru, ahankali ta juyo dashi yay facing kujeran da Nadeera ke zaune akai kuka take uncontrollably tunda tagane asalin baban su ne take kallonshi, sosai gabanshi yawani irin fadi daya hada ido da Nadeera dan tunda ya shigo falon sai yanzu ma yalura da ita, kallon Mum yayi zaiyi magana Mum ta girgizamai kai tace "meet your 22 year old daughter, Rahma. Matar Marwan" bakinshi na rawa sosai ya kalleta yace "Ra...Rahma...My daughter?" ya nuna kanshi, gyadamai kai Mum tayi cike da tausayinshi, kafin ta kalli Nadeera dake kuka sosai tace "come Princess, zoga mahaifinki" ahankali ta tashi kaman wacce Kwai yafashe mawa aciki ta nuna kanta kaman wata mara lafiya tace "Mummy ni? Ni? Babana? Asalin Babana? Mum banana?" ahankali Mum ta gyadamata kai, tsayawa chak tayi tana wani irin kallon Abee dako motsi bayayi sai hawayen dayake yana kallonta yakasa yarda cewa shikeda y'a haka so grown up and he sees himself a ita, ahankali Mum tace "go hug ur dad princess" da gudu tawani irin fadawa jikin Abee tana kuka sosai sukaba kowa tausayi, komawa Mum tayi zata zauna yariko hanunta, ahankali ta juyo, hada ido sukayi ahankali yamata alamun I love you da baki, da kyar ya lallashi Nadeera sanan aka zazzauna Nadeera na kusada shi ta daura kanta akan kafadar Mum dan wani irin zazzabi taji yana shirin tafiya da ita, a natse Abee yabude taron da addu'a yana mai nuna tsananin farin cikin shi na ganin yayan shi sanan ya kalli Mum yace "Habibty yaya kika sansu?" murmushi tamai tace "is a long story Habiby, amma Princess itace wacce nacema munyi adopting a Eygpt, I've told you everything about her ko" gyadamata kai yayi yace "ikon Allah kenan, Allah ya iya abubuwa exceptionally, Allah ya iya jujjuya al amura" hanunshi Mum tarike tace "but Habiby How did you survive, suncemin an harbeka, what happened after that?" dan murmushi yayi yana sake kallon yaran nashi dukan su harda su Muhsin dayake kara godema Allah da yabashi wonderful family rana daya haka, dan gyaran murya yayi yace "akwai wani babban company danake aiki dasu a Egypt, I was the company Dr alokacin, something happened, naga lokacin dasuka kashe GM din company and inada evidence din, dasuka gane inadashi shine they came for me, track me down home, naki basu so they shot me akafada, suka gama neme nemen su basu ganiba suka jani suka jefani a boot suka tafi, dasuka kai daji suka bude boot zasu yardani da sukaga am still alive sai zasu yardani babban su yace no I will be useful since am a Dr, dama they need Dr a organization dinsu, so maidani sukayi cikin mota bayan sun bugamin bindiga akai, I think munyi tafiya nakusan 1 day or so, nadai farka naga bandeji a kafadana anma cire bullet din, I really suffered a hannun terrorist group dinan, they're professionals a wurin kidnapping, killing, har bomb suna sakawa, sune wanan Mutanen dasuke kamowa nine Dr su idan sun musu rauni haka, akwai wani Muhammad dasukai kidnapping daga zuwanshi Egypt yazo wani African summit conference shine suka daukoshi and many more mutane suka jimusu rauni sosai sanan sukai demanding government ransom amount of money kafin su sakesu, with Muhd's help nida few mukai breaking out, dan suna chan suna waya da government officials mukai using dat muka sabe daga gidan cikin ikon Allah muna shigowa gari muka fadinma police, nan akaje aka kamasu akai kaisu prison akai rescue mutanen dasuka kama, bayan komi yalafa nai sallama da Muhd dazai wuce Nigeria, natafi gida but baku ba labarin ku duk inda nake tunanin zan ganku a Egypt naje baku, nafara tunani ko kuma sun kashemin kune, tunanin hakan yasa I was so depressed ganin ina shirin mutuwa yasa na tattatra abubuwan danake bukata nabar eypty nataho Canada nafara PhD dina, ina gamawa nafara aiki dasu, nakasa aure nakasa daina tunanin ku, rana daya Allah yahadani da Mummy ku" ya nuna Mum su Muhsin, yace "bantaba sanin zan kara son wataba but ina ganinta Allah ya dauramin sonta araina, I felt so connected to her, bayan series of attempt, with the help of Son, Muhsin, and My Ahmad suka shawomin kanta, she accepted me and we got married" yay maganan yana kallon Mum kana ganin Yanda yake kallon Mum kasan bakaramin so yake mataba, nanfa kowa ya shiga bada labarin bayan rabuwa, daren ranan was an emotional night ma dukansu, saida aka gama sanan aka faracin abinci kowa yana cikin tsantsan farin ciki Nadeera dai na makale jikin Mum, Mum ta zuba mata pepper soup adan bowl tasa mata spoon tace "eat Kinga kowa is eating banda ke" kallon kowa tayi kafin su hada ido da Ahmad dakecin nama ya harareta, murguda mai baki tayi da sauri yace "Mummy kinganta ko" dariya Mum tayi tace "dont mind yayanki, cinye mubar musu falon kinji my babygirl"  karba tayi ahankali Abee sai kallonsu yake gwanin ban sha'awa, da kyar ta iya taci kadan ta ture abincin Marwan sai satan kallonta yake yarasa meke damunta dis days bata iyacin abinci sosai, kallon bowl din Mum tayi kafin ahankali ta daura hanunta kan wuyanta jin zafi yasa tace "bakida lafiya ne?" kaman zatai kuka tace "tun a jirgi kaina ke ciwo shine jikina yay zafi" Abee ne yace "kuje ciki tai freshen up sai nazo na dubata" tashi Mum tayi ta dagata suka wuce sama dan waigowa tayi suka hada ido da Marwan, gwalo tamai dan ko banza yau zata huta da jaraban shi sukai sama, bayan suma sun gama akai kaisu shashin su inda Marwan kasancewan shi mai mata Abee ya kaishi wani part daban sukuma su Omari duk suka tafi babban part din su Muhsin sai hira suke ga Abdallah ga Ahmad suka kusa fasa gidan da ihu dakuma gardaman kwallo, Muhsin dai saidai yay murmushi daga bayama sabewa yayi yatafi garden yaje yya waya da Firdausi shi da ayanzu they've understood each other sun gane they've fallen deeply ma each other.





 Fitowa daga wanka tayi daure da towel, murmushi tama Mum tazo ta zauna agefen ta ta daura kanta kan kafadar Mum, ahankali Mum tace "tashi kisa kaya Princess kisha tea kitafi wajen mijinki" fashewa tayi da kuka kaman wata yar yarinya tace "ni anan zan kwana, kwana nawa bangan kiba, am sleeping here Mummy na" takara fashewa dawani kukan, dariya Mum tayi tace "shikenan to, ga tea kisha" karban tea tayi da kyar tasha sau biyu tana yatsine fuska tace "yana tasomin Mum kaman zanyi amai" dan murmushi ne ya subucema Mum abaki, karban tea tayi ta mika mata doguwan rigan baccinta ganin yanda take hamma, sa rigan tayi ta mayar da towel din ta ijiye sanan ta dawo ta kwanta ta daura kanta akan cinyan Mum tace "I miss you so much Mummy naa" tai maganan tana lumshe ido, kanta Mum ta shafa tana murmushi wani irin dadi takeji bana wasaba ta cigaba da shafa kannata hartai bacci takafe fatar jikinta da ido yanda tai wani irin haske tai bul bul da ita alamun mai ciki, murmushi tayi ta sauke ajiyan zuciya knocking kofa da akayi aka bude yasa ta dago kai Abee ne, murmushi yamata ya shigo ciki ya maida kofan yarufe yazo ya tsaya akan Mum yana mata massage a shoulder ta gently, murmushi Mum tayi tanadan lumshe ido tace "Habiby zoka duba Princess she's running temperature" dawowa yayi ta gefen ta ya rungumota jikinshi ahankali yana mata wani irin murmushi, kiss yama forehead dinta kafin ahankali ya kalli Nadeeran dake bacci yace "no need of that Habibty, our girl is pregnant" ware ido Mum tayi dudda dama ta zargi hakan amma saida taji wani irin mugun dadi, gyadamata kai yayi yace "munkusa zama grandparent" dariya tayi cike da kunya ta daura kanta akan kirjinshi tana kallon Nadeeran, a kunenta yamata whispering "muje mu kwanta am missing you" ahankali tace "right away" kwantar da Nadeera tayi ta ja bargo ta lullubeta yana rike da hanunta yana kallonta sonta nakara shiganshi sanan suka fita ya kashe wutan dakin suka rufo kofa suka wuce nasu dakin dan dare yayi sha biyu saura.






Kasa bacci yayi gabaki daya yakasa bacci, yasaba bacci tareda ita, duk inda yajuya saiyaji baida abin rungumowa, ganin zai mutu yasa ya zira jallabiya yafito daga part dinshi yay main cikin gidan ya tsaya a falo jin shiru gawani irin kunya dayake ji, fitowa daga kitchen Gwen tayi tana ganinshi tadan tsugunna ta gaidashi tace "do you need anything Sir" ahankali yace "please My wife" "okay tana dakinta tai bacci nataso tane?" girgiza mata kai yayi yace "no just show me the room" ahankali tace "sure" tai sama yana biye da ita har gaban dakin da Nadeera take sanan tamai sallama ta sauka kasa dan zuwa kwanciya, bude kofan yayi ya shiga, dakin duhu sai sanyin AC, jallabiyan jikinshi ya cire ya kulle kofan yakarasa jikin gadon, ahankali ya tsugunna abakin gadon yana shafa gashinta kafin yamata kiss abaki, bude ido tayi ta tashi ta zauna da Sauri kamshin turarenshi yasa tagane shine, turomai baki tayi hakan yasa yasaki dariya kasa kasa yahau gadon yajawota jikinshi yace "haba wifey, kinsan I can't sleep in baki ko" turomai baki tasake yi kissing bakin yayi murya chan kasa yace "I just wanna make you pee kadan kinji Sugarlips" kafin tai magana yahada bakinshi da nata ya moreta son ranshi duk uban kukan datakemai sanan yabarta yana mata dariya dan saida yasa tai pee din yakaita yamata wanka sanan yazo yasata bacci saida tai bacci sanan ya maida kayanshi ya lallaba yafita yakoma part dinshi sanan ya iya bacci.








 _BANGAREN ABBA_ 



Bakaramin Soyayya Abba yakeci da Fatyshi ba, saidai har yanzu batada ciki dudda ya kosa yaga ta haifamin twins na baby girls.


yauma kaman kullum hana mai gadi bacci ihun Abba yayi hakan yasa mai gadi tashi daga kan katafar shi ya zauna ya zauna yay tagumi dan tun baya gane name harya fara gane dalilin ihun, ihu Abba yasake kurmawa. "Wayyoo Allah na, Mama, nace Mama, Mama tafara fa, wayyyooo Allah na jama'a Zarah na tafara, hmmmm" saikuma maigani yaji shiru, ko 1min ba'a karaba yasakejin wani ihun. "dan sonki da Muhammadu Yarasullullahi ki tsinketa Bintu, yauwa, wayyo haka haka nace, guntule ta, katse ta, cisgeta Zarah, wayyo Maaaman muu tafaraaaa ihuuuu" wani irin arnen tsaki mai gadi yayi yatashi yafada bayi, kullum dare da kyar yake iya bacci gashi in gari yawaye yafito kaman bashiba yayta raba musu kyautan kudi, wlh dan kawai kudin da Abba kebashi ne inda bahaka ba da tuni ya ware yay gaba abinshi.



Rirriketa Abba yayi yace "yar albarka bari in shige kinji washshishi" shigewa yayi da karfi ihu Faty tayi tana rirrike zanin gadon tana lumshe ido tace "Abbana kadana masifan dadi" washe baki Abba yayi yace "Allah Bintu na" gyadamai kai tayi tana nishi da sauri da sauri ta rirrike Abban yacigaba, ihu Abba yasake, "wayyo Bintu, Bintu, Zarah, wai buhun sugar dangote kika juyene awurin ga, zakinshi yay yawa, ummmmm, naaaa banu dan uwatata zaizo Bintu, dan uwatata nace kazo yanzu ne, wayyo ooo ni Nasiru" ahankali jikinshi ya saki yafada gefenta yana nishi, fadawa jikinshi Faty tayi tana shafashi tana turomai baki tace "Baby ni ban koshi ba" zaro ido Abba yayi yace "haba Faty Fateema Tarauni, na biyu fa kenan munayi" makemai kafada tayi a shagwabe zata fara kuka da sauri yace "to to tsaya nayo alwala nazo, karki kuka" kwantar da ita yayi yatashi ya shiga bayi ya rufo kofa ya dafa bango yana dafa kirji yace "na shiga uku" ware kafa yayi yarike abun da hannu yana kallo yace "wlh jibi yanda damusa ta tai jajir ta gaji, Baby Zarah zata katsamin damusa, na shiga uku zahi" yadan runtse ido yana zuba mata ruwan sanyi akai harbayaso yakoma daki ga Zarah koya gaji tasan salon dazatamai takara sashi a chaji, takai kusan 20min wai jira yake tai bacci sanan yafito yaji ta kwalamai kira. "Baby Abbana" dafa kirji Abba yayi a tsorace yace "shikenan diyar nan tsinkemin damisa zatayi yau, jibi yanda damisata tai jajir, tafa Cita da safe fayau, taci da rana, da daddarenga kuma sau biyu yanzu tana neman na uku, jibi yanda damisata tai jajajir" "Baby Abbana" da sauri yace "gani nan zuwa tagaban mota, yar gaban goshi" ahankali yabude kofa ya fita murmushi tamai ta rungumeshi kafin ta zaunar dashi akan gado tadau wayarta ta kunna ta kunna wakan skales na Booty language, tai wani irin squatting tadafa gwuiwowinta tanama Abba rawa tanamai twerking, wani irin daura hanunwanshi Abba yay akai yana kallo bombom dinta yace "Bintu na plugging duwaiwan nan kikayi a power bank ne wai? Na rantse miki da Allah ban taba sanin duwaiwai na rawa hakaba a duniyan nan, kai jama'a, kai jama'a duwaiwai kaman yoyo, hoiiiii" yawani irin ware kafa yana kallonta yamika mata hannu yace "zo Bintu na yimin rawan kan damusa ta" da sauri tazo tafara twerking din Abba na shafa bom din, ihu yayi yana wani irin kallon bom din da hanunshi yakasa rikewa tsabagen yanda suke shaking yace "wanan ai shine chichichi, na shiga uku Bintu zata kasheni jama'a, jar uban chan!!! Tirr!!! Wnan duwaiwai!!! Kai!!! Bintu na rantse miki da Allah zan sakin miki hisari fa kina bani rushi" wani irin tsalle tayi tana dariya tahau kanshi tafara aiki tace "nai baka chaji karar da battery akaina" soyewa sukayi sai dadinta takeji Abba ko jiyake kaman zai sume da kyar yasamu ta koshi yajata yasata bacci. 


Washe gari. 

dayake tagama jarabawa tagama komi yaune zasu koma kano mota suka shiga inda Adamu ke janshi Faty na kwance jikinshi dan duk agajiye take gawani irin faduwa da gabanta keyi Abba kuma waya yake sai hira da kwamissiona yake yana yar dariya Adamu kuma na tuki, kaman daga sama kwamissiona yaji wani irin ihun Abba ata wayan salati yayi yana kiran sunanshi yace "Alhaji, Friend, Friend, are you okay" amma shiru katse wayar yayi hakanan yaji hankalin shi yaki kwanciya gashi gabanshi sai faduwa yake, yanata trying number yana shiga amma ba'a dauka, sai wajen bayan one hour yaga number na kiranshi da sauri yay picking yace "friend maiya sameka kai ihu haka? Wlh gabana sai faduwa yake" daga tachan bangaren akace "sorry this is KAROTA, kano state road traffic authority officer, Officer Frod Ugechuku Cimara, please we need you a KAROTA office dinmu a kano, am sorry once again naji kai namiji ne am sure you can handle the news, motar mai wayan nan tasami hatsari inda babban trailer tai crushing driver dawata yarinya, tsohon ne kawai da ranshi amma yana asibiti yanzu haka, please idan kai relative dinsu ne come and claim d diseased ko mukai su mortaury" wani irin salati kwamissiona yake yana kara sanar da ubangiji yama kasa magana, salati dayake yajawo hankalin polisawan duk suka shigo arude da kyar yafada musu meke faruwa nan sukadau manyan motocin su kusan uku sukasa kwamissiona a mota sai kano, dayaga gawan Fatyna kasa gasgatawa yayi itace nan aka taho da gawawwakin yasa aka sa Abba dake critical state ambulance suka taho Abuja dashi kafin kace me anguwan su yacika idanun kwamissiona yay jajir yan uwan Adamu driver ma duk sunzo nan aka musu wanka aka kaisu makwancin su, kwamissiona yacigaba da karban gaisuwa yayinda Abba ke battling da life dinshi a hospital, saida komi yalafa bayan sadakan bakwai Kwamissiona yakira su Muhsin ya sanar dasu meke faruwa nanfa gabaki dayansu harda Mum da Nadeera dabataso zuwaba suka taho bakaramin tausayin Abba sukaji ba, yaji ciwo sosai akafa da kyar da taimakon su Muhsin yatashi zaune yanabin kowa na dakin da kallo kafin ya sauke idanunshi kan Mum dayaganta zaune kusada wani balarabe dayay kaman zai cinyeta sunyi kyau sosai, hanunshi yahada ya kalli Mum yace "Hajara ki yafeni abubuwan dana miki kiyafemin dan girman Allah, ban miki adalci arayuwan nanba a matsa yin ki na uwar yayana, kiyakuri ki yafemin Hajara" yay maganan yana share hawaye murmushi Mum tamai tace "nadade da yafema baban Muhsin, nima ka yafemin nasan nabatama, Ya jikin?" ahankali yace "Alhamdulillah yay maganan yana kallon Nadeera da cikinta yay dan girma tai wani irin shegen kyau kanta akasa danta kasa kallonshi, ahankali yace "Nadeera kema ki yafemin, kiyafema Abban ki kinji, abubuwan dana miki aba..." da sauri tace "Abba nadade da yafema, please kadena rokona" dan ko kadan batason tuna baya, bamatason ta tuno abinda yasomata abaya, murmushi Abba yayi yana share hawayen dayaji zai zubomai ya kalli mutumin dake kusada Mum yace "waye wanan hajara?" ahankali tace "mijina ne, mahaifin Nadeera dasu Abdallah, asalin mahaifin su" dudda yaji maganan kaman mari gawani mahaukacin kishin dayaji yanaji dannewa yayi ya gyadamata kai yanaji wani irin ciwo da kewan marigayiya Fateema yarike hanun yaranshi su Muhsin dake kusa dashi gam, wani abu ya tsayamai a makoshi, kallon kafarshi Abee yayi yace "zan prescribing wani magani asiyoma inkasha nan da 7days kafar zai warke in sha Allah" murmushi Abba kawai yamai yanajin kishin shi sosai yanadan satan kallon Mum dayaga tai wani kyau kaman ba ita ta haifi su Muhsin ba ta murmure abinta, looking fresh kaman honeywine, taci uban gold a hannu da wuya da kunne, sai walwal suke.



 Sundan jima dashi sai wuraren bayan one mum da Abee da Nadeera suka tafi su Marwan da Muhsin ne kawai suka zauna da Abban a hospital sun manta da komi sunata kula da Abban, sati daya sukai a Nigeria kullum sai sunzo su gaida Abban, aiko yaji sauki sosai aka sallameshi suka mayar dashi gida kaman bashi ba, har yanzu gani yake kaman mafarkine wai Faty Zarah shi ta rasu, ga kishin Mummy dake nukurkusan shi kaman zai mutu yanda yaga Abee na tarairayanta kaman zai hadiyeta kuma gaban yara gaban kowa yake nuna mata so babbamci balarabe kenan, kishin dayake ji har yawuce misali danhar yaran saida suka lura. Satinsu biyu suka tattara suka koma Muhsin da Ahmad stay back dashi, da kyar suka samoma Abba wata bazawara da mijinta ya mutu yaranta hudu sukamai aure bayan bikin da kwana uku sukabar kasar dan komawa bakin aikisu, baitaba sanin amfanin Mum ba sai yanzu, he regretted abubuwan daya mata abaya, ko kadan bayajin dadin bazawaran nan dudda zatai Mum a shekaru ko fima amma tasaki jiki dayawa, yanzu yagane Mum is special, hakadai rayuwan tacigaba yace a matar tadauko yaranta zai kulamata dasu aiko taji dadi ta kwasosu dan ance bazai kara haihuwaba, ahaka rayuwan tacigaba da tafiya.


Bayan wata biyar da dawowan su Nadeera ta haifo kyaykyawan baby girl da suka sama suna Jawaheer, ta tafi wanka gida wurin Mum aikuwa da kyar Marwan yakoma eygpt bakin aiki, Mum da Abee dakuma su Muhsin suka cigaba da kula da Princess da little princess kuma yarinya son kowa kin wanda yarasa, watansu uku Baban su yadawo nan Abee yatasa gaba dasu Muhsin suka tafi Nigeria wurin Abba daganan Abba yakira kwamissiona akaje neman auren Muhsin da Ahmad nanfa akasa rana wata uku uku suka dawo.


Wuraren 9 Mum ta shigo dakin Nadeera rike da jawaheer a hannu, zama tai kusa da Nadeera dataci gayu sosai tace "bata nono kibani ita kije ki kaima Abban ta abinci tundazu yadawo baici abinci ba" murmushi tayi ta karbeta ita kanta tai missing Marwan sosai nonon tabata takoshi tai bacci ma dan yarinyar batada rigima Mum ta karbeta tajuya zata fita tace "abinci nakan tray Gwen tahada komi" tafice tashi tayi takara feshe kanta da turare sanan ta yafa mayafi kan hadadden kayan tawuce tafita, daukan abinci tayi tai hanyar part dinshi tura kofan tayi ta shiga dayar sallama yana zaune a falon kallo daya yamata ya dauke kai dudda he's dying to see her, mayar da kofan tayi ta rufe sanan ta karasa gabanshi taja center table tadaura tray akai, tana kallon fuskarshi ahankali tace "Zauj zokaci abinci, Mum tace bakaci abinci ba tunda kuka dawoba" dauke kai yayi yamike tsaye yace "am not eating ki kwashe abincin kikai waje and close my door" yay hanyar bedroom, shiru tayi tabi bayanshi da kallo fushi yake dan bataso tamai oyoyo ba ita kuma kunya takeji agaban su Mum, binshi tayi ta shiga bedroom din da sauri amma ya shiga bathroom dan tanaji karan saukan ruwa alamun wanka yake, zama tayi tana jiran shi harta fara gyangyadi taji yabude kofa yafito da sauri ta tashi ta rungumoshi ta baya, murmushi tayi tace "sorry luv, haba my Zauj, My everything my happiness, menayi kake fushi dani kasan banison fushinka ko, okay am sorry my baby boy, kaga" takama ears dinta dan kallonta yayi ta turo baki kaman zatai kuka tace "sorryyyy" dan murmushi yayi da gudu tai tsalle ta dane jikinshi tace "I know how to make you happy, nima I miss you, let's make luv Zauj, bari nadan saka kuka yau my cry cry husby" dariya yayi yawani irin jefata kan gado yana warware bathrobe din jikinshi yace "okay zamuga who will cry and pee yau, rabona dake 4months babu kwana uku, my Lord I've tried fa, Allah saina fanshi ranakun" fadawa yayi kanta tasaki dan kara. "wash Zauj please i want it slow and easy" , da sauri yace "fast and crazy, I want it fast and crazy" bakinshi ya daura kan kunenta murya chan kasa yace "just pray yau bazan bulaki ba Sugarlips, I've missed you badly wife, I love you so much" ahankali tace "and I love you more my Zauj, nabaka kaina yau, screw me to your content My Mask Man, my boyayyen mutun, my guardian angel, My Marwan my Man, idan banso kaba wetin I gain? I love you so so so much my autan maza, all maza are fake you are the original one my miji, my strong man mai sani pee, the best screwer, the best kisser, the best f*cker, please f*ck my brains out na yarda, wayyo I want you badly BM" kiss ya shiga yimata  passionately dan kalaman ta sun haukatashi.



End!!!



Alhamdulillah, anan nakawo karshen _BOYAYYEN MUTUN_ , saikun jini a littafina na gaba mai suna _IN BANI..._ wanda zan fara kawo mukushi ranan asabar da yardan Allah.


To subscribe to _IN BANI novel_ Zaku turo 300 to 3107021073 first bank aisha Muhammad saiki turo evidence of payment through my watsapp number 07012181461, you can also send MTN card through my watsapp number saikumin magana ta watsapp nasaku a In BANI watsapp group. 


 _IN BANI_ _mesmerizing heart melting, ruwa ruwa, romo romo love story ne, one of its kind, sabon Salo kaman yanda boyayyen mutum yake sabon Salo, to catch all the fun, cruise, romance and laughter dake book dinan just pay your access fee. Karku bari abaku labari_ . 


And for those dasuke group din boyayyen mutum I love you all so much, and you can kindly exist the group because baida amfani yanzu.


A karshe!

Duk wacce ta karanta min boyayyen mutum batare data biya 300 access fee ba, just so you know ina binki bashi pay a lahira or pay a duniya your choice 🤷🏿‍♀


I love you all.


Aishat Muhammad M Shakur.


No comments