Bibiyata Akeyi Complete Hausa Novel
*PAID BOOK 300*
*BIBIYATA YAKEYI*
_(WAYE SHI?)_
*بسم الله الرحمن الرحيم*
ZAYNAB BAWA
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
*Y'AR FARI*
*YARIMA FAYAD* paid 200
*ƘADDARAR RAYUWA*
*Assalamu alaikum barkanmu da warhaka*
INA MASOYANA WANDA SUKA KARANTA LITTAFIN BIBIYATA AKEYI 🤝 WANNAN SALON SHEKARAR 2017 NE, YA KUKAJIN LABARIN? NASAN DA YAWANKU BAKU MANTASHI BA!
TO MASOYA GANI NAN NA KAWO MUKU WANI ZAZZAFAN LABARI MAI CIKE DA SALO KALA KALA!!! WANNAN SABON LABARI SHINE BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI).
WANNAN SALON 2023 NE! SABON LABARI SABON SALON LITTAFI DABAN YAKE DANA BAYA BIBIYATA AKEYI!
BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI) PAID BOOK NE BA FREE BA.🤝
*Allah yabani ikon rubuta muku abu mai amfani kamar yanda nafarashi Lafiya Allah yasa nagamashi lafiya.*
Page 1
Jin alamun za'a shigo ɗakin ya sanya nayi saurin ɗauke idanuwana daga kan madaidaiciyar tv ɗin dake manne ajikin bango nayi saurin maida hankalina ga littafin dake gabana. Da sallama ta buɗe labulan ɗakin ta shigo ta zauna a ɗaya daga cikin kujerun da suke cikin falon. Matashiyar matace wacce bazata wuce shekara talatin da takwas ba. Kallona tai ta taɓe baki ta zare remote tana faɗin.
"Nida ɗakina amma ban isa abarmin tashar dana keson kalla ba kulllum sai dai wannan tashar kwallon ta jaraba, ke kina mace ni bansan mai ya hadaki da wannan kallan kwallon azabar ba."
Nidai bance komai ba harta canja tashar ta maida zuwa tashar shirye-shiryen Hausa sannan ta ajiye remote din. Mikewa nayi ina zumburo baki nafice daga ɗakin ina jiyota tana faɗin.
"Dama nasani wannan karatun na munafunci ne kallon ball kawai kike yi."
Nidai bance komai ba na wuce zuwa ɗakin matar mahaifina wacce muke kira da Aunty na zauna na cigaba da kallon ball ɗina acan. Sai da aka gama sannan raina yayi sanyi domin tawagar da nake so itace ta lashe wasan kwallon. Raina fess na fito na nufi ɗakin mahaifiyata. A uwar daki na sameta na shiga na zauna tana faɗin.
"Angama kallon ball din kenan?" Batareda ta jira amsata ba ta cigaba da fadin. "To sai amaida hankali maza ayi karatu tunda angama ibadar." Zumburo bakina nayi nace.
"Nifa dama Mama na rigada nagama karatu, kawai bita nake yi."
"Gara dai ki maida hankali kiyiwa kanki faɗa Mamee kitsaya kiyi wannan karatu dakyau ke kanki shaida ce kinga yanda aka samu kika fara wannan karatu, har indai kikaki nutsuwa kici wannan jarabawar kika fadi kinsan yanda mahaifinku zai ji. Idan kuma so kike ki karasashi toh, kina gani dai da ya ya aka yi aka hado har dubu casa'in aka biya miki rijista dan kawai kin nuna kina so, idan kika zuba masa kasa a ido baki yiwa kanki adalci ba. Ki daure kiyi karatu kici weeding ɗin nan in sha Allahu har indai kin wuce zamu san yanda zamuyi mu hada karfi da karfe wajan ganin mun taimaka kinci gaba. Idan kuma kika tsaya wasa kika fadi ko shakka babu nasan cewa aure babanku zai yi miki da karancin shekarunki dan ya samawa kansa saukin rayuwa. Amma idan kinci wannan jarabawar koda ace auren ya yi miki sai mijinki ya karasa daukan nauyin karatun naki ki karasa agidansa." Saurin girgiza kai nayi nace.
"Dan Allah Mama ki daina fadin haka, zanyi karatu kuma in sha Allahu zanci." Sai da ta kalleni na wani lokaci sannan tace.
"Shikenan Allah yasa." Nace,
"Amin." Saboda yanda nakeso naci jarabawar nan haka na hana idanuwana runtsawa sai da na raba dare sannan na kwanta.
Washe gari kuwa kafin kowa ya tashi na tashi kusan kaff gidan na rigasu tashi ina jiyo mahaifinmu zai fita sallar asubahi yana bubbuga kowa ne ɗaki domin atashi ayi sallah. Ina idar da sallah na shiga wanka na shirya ban tsaya karyawa ba dan karfe bakwai zan shiga jarabawa mama tabani kudin abun hawa nafito harabar gidan babu kowa haka naabude karamar kofar dake jikin gate dinmu na sanya kaina nafice yar, dakyar nasamu abun hawa nashiga yawuce dani makarata zuwa 12:00pm nagama duk wani abunda zanyi a makaaranta na nufo gida dan ban fita ta ishesshen kudin da zai isheni nayi karin kumallo ba kuma yunwa nakeji shiyasa ina gama abunda zanyi na nemo hanyar gida dukda kasancewar bawai dama ina tsayawar bane,
Da sallama na shiga gidan a tsakar gida na samu Mamana da Anty suna gyaran shinkafa sannu nayi musu sannan nawuce ciki na cire kayan jikina na sanya kayan gida sannan na nemi abunda zanci, sai da na tabbatar cikina ya ɗauka sannann na fito izuwa cikin gida na zauna na sanya hannuna a cikin gyaran shinkafar ina yi ina kallon agogon wayar Mama domin kar lokacin da za'a fara wasan kwallon ya yi bana kusa. Da sauri na mike ganin baifi saura minti 2 biyu afara wasan ba Mama tana magana ko jiyota banayi har nakai daki na canja tasha na zauna kallon kwallon.
Ko kawarda idanuwa na bana yi dan bana so wani abun ya wuce ni ba tare da na gani ba duk da kasancewar yau ba team din da nake supporting bane suke buga wasan, Daya daga cikin dan wasan kwallon ya zura kwallo araga wani irin ihu nasaki daya sanya mama ta mike ta shigo ɗakin ina kallonta na bata fuska dan nasan saita hanani kallon kwallon nan. Aikuwa hakan aka yi domin masifa ta fara yi min tana faɗin.
"Sai yaushe zakiyi hankali Mami? Kin gwammaci kibar iyayenki suna aiki kizo ki zauna kallon banza? Kina ihu kamar tababbiya? Toh wallahi gara ki mike tun kafin mahaifinki ya leko yaga muna zaune muna aiki ke kuma kinanan kina kallo kin san ranki da namu gabaki daya baci zai yi." Na karairaye murya nace.
"Wallahi Mama nagaji kinga yanzu na dawo daga makarantar nan kuma zuwa jimawa karatu zan shiga dan Allah kiyi hakuri na zauna na ɗan huta." Mama tace.
"Har mai kikayi da zaki gaji? Ki tashi tun kafin ran mu duka ya ɓaci."
Mikewa nayi raina bai so ba na koma cikin gida mukaci gaba da gyaran shinkafar, muna gamawa na karɓa na shige kitchen na zuba ta a cikin tukunyar dake kam murhu wacce tun ɗazu take tafasa. Haka a tsaitsaye na taya su muka karasa aikin hankalina yana wani waje daban. Muna zaune mu dukkan mu a cikin gidan mahaifina ya shigo cikin girmamawa dukansu matan suka yi masa sannu da zuwa, ni kuma na gaisheshi dake yau fitar sassafe nayi bamu gaisa ba. Ya amsa cike da kulawa yana faɗin.
"Ya ya jarabawar?" Nace.
"Alhamdulillah da zarar munyi gobe mun gama." Yace.
"Toh Allah ya bada sa'a, amma da zarar kin gama taya su aikin saiki tashi kije kici gaba da karatun koh kar ayi wasa."
"Insha Allahu bazan yi ba Baba."
"Toh shikenan Allah yayi miki albarka." Mu dukkan mu muka amsa, yana gama magana yayi sashinsa Aunty dake itace da girki ta tashi ta bishi,
Muna zaune ƙananun ƙannena suka dawo daga makaranta. Mama tace na tashi na taimaka musu su canja uniform izuwa kayan gida. Nan na samu hanyar barin wajan da sauri na mike na shige ɗakin Aunty na fara taimakawa yaranta suka shirya. Gabaki daya yaranta guda uku ne babbar ba tafi shekaru takwas ba Meema sai twins Hassan da Hussain. Ni kuma a wajan mahaifiyata ina da ƙannena guda biyu dukkan su maza ne, Sadeeq sai Amir. Sai da na fara shirya su Meema sannan na fito daga ɗakin Aunty na shirya su Amir. Ban yarda na koma cikin gidan ba dan na san wani aikin zan riske dan haka na zauna karatuna. Koda akayi la'asar ban damu da saina tashi ba tunda nasan cewa ba sallah zanyi ba.
Washe gari kamar jiya da sassafe na fice daga gida dan zuwa zana jarabawata ta karshe. Alhamdulillah babu laifi jarabawar tayi daɗi sosai ina gamata na sanya kai na dawo gida ba tare da na tsaya wani abun ba.
Yau kam na tsaya na taya su aiki sosai dake na san ba jarabawa gareni washe gari ba kuma aranar babu wata kwallon da za'a buga. Yau kam na huta da fadan Mama dan sam ba tayi min shi ba, koda yake dama takance duk ranar da babu wasan kwallon kafa nafi kowa hazaka wajan aiki a gabaki ɗaya kaff gidan mu.
Yau ta kasance ranar Asabar tun safe na shirya kannena na sakasu a gaba muka tafi islamiyya, da safe ake zuwa duk ranar sati ba zamu dawo ba sai yamma. A kafa muke tafiya dake bawani nisa ne tsakanin haddar tamu da gidan mu ba, sai da na tabbatar kowannen su ya shiga aji kamar yanda na saba sannan nima na wuce nawa ajin.
Karfe sha biyu Aunty da kanta ta kawo mana abinci kamar yanda ta saba, bayan an fito sallah na haɗe kannena dukkan su muka zauna mukaci abincin sannan na ɗauki ƴan canjin dake jikina na saya mana ruwa dashi.
Wannan al'adar makarantar mu kenan karfe ɗaya muke fitowa kowa yaci abinci sannan ayi sallah mu koma aji ba zamu sake fitowa ba sai sallar la'asar karfe biyar kuma a tashe mu mu koma gidajen mu. Bayan an tashi sai da nabi ajin kowanne na dauke su sannan na sanyasu agaba muka wuce gida.
Washe gari lahadi ma hakan take kasancewa acan makaranta muka wuni, sai dai yau Hussaini ya tashi da zazzabi sosai amma haka Anty tace dole sai yaje makaranta acan zai warware. Misalin karfe sha biyu muna zaune a aji malamin su Hussaini ya aiko a kirani, ina zuwa na samu jikin Hussain ya yashi zazzabi ya rufeshi sosai, sai malamin yayi min umarni dana kaishi gida na dawo. A bayana na goyashi na nufi gida, ban samu Anty ba ta fita dan haka ɗakin Mama na wuce dashi.
Bandaɗe da shigowaba Anty ta shigo ta samu halin da ake ciki, pracetamol Mama ta bashi muna nan a kansa har zazzabin ya fara sauka, Anty ta dubeni tace.
"Mamee ki koma makaranta sannan kibi kitchen ki ɗauki kular abincinku ki tafi muku dashi. "
Da toh na amsa ina shirin fita sai ga sallamar Baban Yayan mu Ahmad Mama tace.
"A'a wanakeji kamar Ahmadu? ashe kana hanya?" Karasa shigowa yayi yana faɗin.
"wallahi ina hanya." Sannan ya gaida ita ta amsa tana tambayar.
"Yaya Maman taku acan?"
"Lafiyanta qalau." Ya bata amsa. Nima na gaishe shi ya amsa sannan ya dube ni yace.
"Me kuma kike yi agida bayan yanzu lokacin makaranta ne? Mama ta karbe zancen da faɗin.
"Kaga Hussaini ne babu lafiya shine ta dawo dashi yanzu." Uhm kawai yace Anty ganin bayi da niyyar gaidata ya sanya tace.
"Ina wuni?" Ba tare da ya kalleta ba ya dubi Mama ya canja zancen da fadin.
"Bari naje wajan Baba dan yanzu ma daga wajan nasan nake nace barina shigo mu gaisa." Mama tace.
"Toh shikenan nima zan shigo yanzu dan bai san da rashin lafiyar Hussainin ba."
Mikewa yayi ya fice jikina duk ya yi sanyi da naga yanda ya yiwa Aunty, ko dan izuwa yanzu ya kamata ace wannan lamarin yabi mana jiki amma gabaki ɗaya ya kasa bin jikin mu. Jiki a sanyaye na fito na nufi kitchen na daukar mana abincin mu na fito wajan Baba na hanga da takalman mata guda biyu sai na Ya Ahmad daya shigo yanzu.
Toh su waye waɗannan matan? Dan nasan cewa idan banda Mama da Anty babu wata mace mai shiga dakin2 Baba sai mu Yayansa, kuma nasan su Mama ma basu san da zuwansu ba. Ganin banida amsar tambayata kuma banida lokacin tsayawa ganin ko su waye dan yanzu kannena na can suna jirana. Fita nayi na wuce zuwa makaranta koma su waye idan na dawo nasan tabbas zanji.
PAID BOOK
Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance,
account 0003075326
Zainab m Bawa JAIZ BANK shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya zan sanyaki a group Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan
tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke."
Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike."
✔️ote
Comment
Like
Share please
To be continued
Zaynab Alabura."
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
*BIBIYATA YAKEYI*
_(WAYE SHI?)_
*بسم الله الرحمن الرحيم*
BY
ZAYNAB BAWA
Assalamu alaikum
Ina kuke manyan mata?
Matanda suka san kansu, Suka amsa sunansu Mata, Amarya, Uwar gida shin kin taba using kayan *ROYAL EXQUISITE* kuwa??? Idan kin taba to barkanki danna tabbata kin fita daban da sauran mata, idan Baki taba ba kuwa lallai an barki a baya kuma kin dade kina cutar kanki da mijinki, Domin samun kayanmu masu kyau da inganci zaku iya tuntubarmu domin munada Kayan mata masu kyau da inganchi Kamar su
Virgin again
Tightening pills
Turaren ban mamaki
Sweetness agents
Wetness agents
Infection set da sauransu
Domin ƙarin bayani ku tuntubemu ta wannan numbern
08030644073
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
*Y'AR FARI*
*YARIMA FAYAD* paid 200
*ƘADDARAR RAYUWA*
*Assalamu alaikum barkanmu da warhaka*
INA MASOYANA WANDA SUKA KARANTA LITTAFIN BIBIYATA AKEYI 🤝 WANNAN SALON SHEKARAR 2017 NE, YA KUKAJIN LABARIN? NASAN DA YAWANKU BAKU MANTASHI BA!
TO MASOYA GANI NAN NA KAWO MUKU WANI ZAZZAFAN LABARI MAI CIKE DA SALO KALA KALA!!! WANNAN SABON LABARI SHINE BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI).
WANNAN SALON 2023 NE! SABON LABARI SABON SALON LITTAFI DABAN YAKE DANA BAYA BIBIYATA AKEYI!
BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI) PAID BOOK NE BA FREE BA.🤝
PAGE 2
Bayan fitarmu daga ɗakin gabaki ɗaya, Mama ta dubi Anty ganin yanda jikinta yayi sanyi duk sai taji babu dadi, cikin karfafa guiwa Mama tace.
"Kiyi hakuri idan wannan abun ne yaci ace yanzu ya zame miki jiki ya daina damunki gabaki ɗaya. Kuma ina da tabbacin wata rana zai shude ya zama labari kamar hakanma bai taba faruwa ba."
Saida Anty tayi murmushi mai ciwo sannan tace.
"Mama dole na damu domin ba yanzu bane lokacin damuwar, lokacin da abun zai zama wani iri nakeji, ina matukar tausayawa yarana dan sune kananu acikin gidan nan. Kuma sune wanda basu da farin jini, inaji ajikina ba zasu taba son yaran da na haifa ba. Yau idan akace babu ni yarana basu da makama tunda sune manya sune danginsu kadai kuma basa son su, gara ke koda yaranki basu tasa sosai ba amma kina da dangi wanda zasu iya rike miki yaranki kuma basajin haushin naki kamar yanda suke jin haushin nawa yaran, ni ba uwa ko uba gareni ba bare nayi tunanin ko babu ni nabar wanda zasu kulamin dasu." Mama ta katseta da fadin.
"Haba Habiba wai me yasa kike haka ne? Duk me ya kawo wannan zancen? In Allah yayarda Allah zai barmu akan yaran mu har zuwa girman su." Anty ta share kwallar data zubo mata tace,
"Shikenan na daina yanzu kishiga ki fadawa babansu jikin Hussainin danni idan na shiga sai ya zama wani abun daban."
Mama ta mike ta fice daga dakin. Ganin takalma a kofar dakin Baba ya sanya ta tsagaita kamar bazata shigaba sai kuma tayi sallama ta shiga. Dukkan su wanda suke palourn suka amsa mata sallamar,
Kujerar dake kusa da ta Baba ta karasa ta zauna tana karewa yan mata guda biyu dake zaune kasa kan carfet kallo fuskarta dauke da fara'a tace.
"Ikon Allah wa nake gani kamar Fadeelah da Ayusha? Lallai sun girama masha Allah shekaru da yawa ba'a hadu ba." Baba yace.
"Sune kuwa, shekaru dayawa kam, yanzu nake niyyar na aika a kirawoku gabaki daya domin yayansu yazo min da wani zance." Mama tace.
"Toh ai gamu bari nakira Habiban tana tare da Hussaini yanzu Mamee ta dawo dashi daga makaranta zazzabi ya rufe shi."
"Allah ya sauwake." Shine abunda Baba ya fada sannan ya dubi Fadeela da Aysha yace.
"bakuga Mamanku bane ba? Ba zaku gaidata ba?" Fadeela ce tafara faɗin.
"Ina wuni?" Mama ta amsa fuska a sake sai Aysha ma tabi bayanta suka gaisheta. Mikewa tayi ta fita ta kirawo Aunty, Minti biyu gabaki dayansu suka shigo tare,
Itama sai da Baba yayi magana kafin suka gaida ta hakanma murya adakile kamar wanda bakin su ke ciwo. Bata batawa kanta lokaci wajan amsawa ba dan yanayin yanda sukayi mata gaisuwa gabaki daya babu da'a a ciki. Baba ya jijjiga kai kawai yanajin babu dadi bai san yaushe al'amarin gidansa zai gyaru ba, yana fata Allah ya kawo masa mafita a wannan lamari kafin mutuwarsa idan ba haka ba zai mutu da bakin ciki da fargabar tarwatsewar ahalinsa.
Ya ɗauki lokaci a haka saida gabaki daya wajan suka fahimci abunda ya faru bai yi masa dadi ba. Anty sai taji babu dadi data san halin da zai shiga kenan data amsa gaisuwar ko a yaya suka yi ta,
Yadauki lokaci ahaka sannan yayi gyaran murya gabaki ɗayan su suka fuskance shi sai da yai nisa sannan yace,
"Hajiya Indo (Mama) Habiba (Aunty) ga Fadeela da Aysha daga yau in sha Allahu sun dawo gidannan da zama gabaki ɗaya, anan zasu ci gaba da karatunsu har Allah ya fito musu da miji suyi aure. Na baku amanar su ina so kuji ajikinku kamar ƴaƴan da kuka haifa ne duk da cewa banda shakku akanku zaku kula dasu yanda ya dace kawai tunasarwa ce nayi. Idan laifi suka yi kamar yanda kuke yiwa kanwarsu Mamee hukunci haka suma zaku yi musu." Mama tace,
"Insha Allahu ai abunda yayi Mamee shi yayi su Fadeela Allah ya bamu ikon rike amana."
"Amin" Baba ya amsa bai jira yaji maganar Aunty ba dan yasan idan Mama ta amince itama ta amince. Anty cikin ranta ji takeyi kamar tafito ta gaya masa bazata iya rike wannan amanar ba dan ga dukkan alamu yaran dan ita sukazo aransu, amma bazata iya ba saboda bata san halin da zai shiga ba har indai ta fadi hakan. Ita ta fara mikewa tace,
"Zan koma wajan Hussaini na barshi shi daya." Baba yace.
"Toh nima yanzu zan shigo na duba jikin nasa." Ya dubi Mama yace,
"Kuje ki nuna musu yanda zasu zauna idan kin nuna musu ki dawo." Amsawa tayi ta tashi tayi waje, bayan tafita Baba ya dube su yace,
"Ku dauki kayanku kuje wajan Hajiya Indo zata nuna muku daki sannan dan Allah bana son tashin hankali, ku girmama su gabaki ɗayan su mahaifanku ne." Suka amsa da.
"Toh." Sannan suka fice. Yaya Ahmad wanda yake zaune a wajan tunda aka fara bai yi magana ba sai bayan sun fita ya yi masa sallam ya fita."
——————
Ina zaune a aji amma gabaki daya na kosa lokacin tashi yayi na dawo gida dan son sanin halin da Hussaini yake ciki ga kuma tambayoyin da suke raina fall inaji yau gabaki daya sai na sauke su akan Aunty, kuma ina addu'ar kowacce tambaya idan nayi tabani amsar ta.
Ana tashi kuwa jikina har bari yake na dauki Qur'ani na nafice na tattara kan kannena sannan muka yi gida. Ina shiga na riski wani labarin daban da murnata na fito daga dakin Mama zuwa dakin da aka sauke su, sun amasani babu yabo babu fallasa amma ko ajikina danni dama zaman kadaici ni kadai agidan ya isheni. Hira nake yi musu suna amsawa sai da aka kira sallar asubahi sannan na fice dan yin Sallah. Dake dakin da aka sauke su ciki ne da falo harda bandaki ya sanya tunda suka shiga basu fito ba sai da Mama ta aikani na kirawo su muci abinci. Naje na sanar dasu suka shaida min na kawo musu shi nan kamar yanda aka yi musu jiya. Mama tace lallai su fito aci dasu naje sanar musu. Sai da suka dauki lokaci kafin suka fito basu wani tsaya sunci abincin ba suka koma ciki yanzu nikam jikina ya fara sanyi yanda suke mu'amalantarmu kamar ba yan uwansu ba. Hakan yasa nima banbi takansu ba dare nayi na shige dakin Aunty.
"Anty waini menene yasa Yaya yake miki haka?" Na jefa mata tambaya,
"Ba Yaya kadai ba dukkan su haka suke min." Ta bani amsa.
"Amma Anty na Yayan yafi yawa shifa ko yaranki baya kulawa."
"Hmm Mamee kenan sarkin tambaya, kwanaki da kika tambayeni bana fada miki dalilin ba?"
"Eh kin fada amma Anty jikina yana bani kamar ba wannan dalilin bane kadai yasa yake miki haka ta iya yiwuwa akwai wani dalilin daban tunda kinga mu yana mana magana amma baya yiwa su Meema."
Sai da ta zuba min idanuwa kamar zatace wani abun saita fasa, afili tace.
"Mamee kenan sarkin wayo, kema bakya jin dadi yanda yake nuna musu koh?" Gyada kai nayi tayi murmushi tace.
"Shikenan tunda shi baya son su ke ai kina sonsu kiyi karatu sosai ki zama gatansu gabaki ɗaya."
Murmushi kawai nayi amma tabbas nasan akwai abunda Anty ke boyewa saboda ga dukkan alamu Yaya ba haushi daya yake nunawa akanta ba. Har zuciyarsa yake jin haushinta da abunda ta haifa.
Sallama nayi mata na shige dakin Mama na samu ta kwanta amma ba bacci na keyi ba. Nabi gadon nima na kwanta.
"Mama!" Na kira sunanta.
"Uhm" Ta amsa.
"Mama wai menene a tsakanin Yaya da Anty yasa yake jin haushinta?" Kamar bazata amsa niba sai can naji tace,
"Ke ina ruwanki da kike son sani?"
"Mama ni bana jin dadin yanda al'amura suke gudana a gidan nan, idan inada hali dana gyara."
"Allah yabaki halin wata rana ki gyara. Amma kidaina bibiyar abunda ya hada Antynku da yayyunku banaso." Amin nace sannan nadaura da faɗin.
"Kwanaki Anty ta taba fadamin dalilin, Amma ni gani nakeyi kamar wannan dalilin yayi kadan a tsanar da Yaya ya ke yi mata inaji kamar akwai wani abun." Mama tace.
"Menene tace miki dalilin?."
PAID BOOK
Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance,
account 0003075326
Zainab m Bawa JAIZ BANK shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan
tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke."
Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike." A
✔️ote
Follow
Comment
Share please
To be continued
Zaynab Alabura 💕
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
*BIBIYATA YAKEYI *
_(WAYE SHI?)_
*بسم الله الرحمن الرحيم*
BY
ZAYNAB BAWA
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
*Y'AR FARI*
*YARIMA FAYAD* paid book 200
*ƘADDARAR RAYUWA*
Assalamu alaikum
Ina kuke manyan mata?
Matanda suka san kansu, Suka amsa sunansu Mata, Amarya, Uwar gida shin kin taba using kayan *ROYAL EXQUISITE* kuwa??? Idan kin taba to barkanki danna tabbata kin fita daban da sauran mata, idan Baki taba ba kuwa lallai an barki a baya kuma kin dade kina cutar kanki da mijinki, Domin samun kayanmu masu kyau da inganci zaku iya tuntubarmu domin munada Kayan mata masu kyau da inganchi Kamar su
Virgin again
Tightening pills
Turaren ban mamaki
Sweetness agents
Wetness agents
Infection set da sauransu
Domin ƙarin bayani ku tuntubemu ta wannan numbern
08030644073
*Assalamu alaikum barkanmu da warhaka*
INA MASOYANA WANDA SUKA KARANTA LITTAFIN BIBIYATA AKEYI 🤝 WANNAN SALON SHEKARAR 2017 NE, YA KUKAJIN LABARIN? NASAN DA YAWANKU BAKU MANTASHI BA!
TO MASOYA GANI NAN NA KAWO MUKU WANI ZAZZAFAN LABARI MAI CIKE DA SALO KALA KALA!!! WANNAN SABON LABARI SHINE BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI).
WANNAN SALON 2023 NE! SABON LABARI SABON SALON LITTAFI DABAN YAKE DANA BAYA BIBIYATA AKEYI!
BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI) PAID BOOK NE BA FREE BA.🤝
PAGE 3
Kallon Mama nayi naga tayi shiru tana saurarena ni take jira na bata amsa batareda bata lokaci na nace.
" Tace saboda mahaifiyarsu tabar gidan ta dalilinta." shiru Mama tayi sai can tace.
"Allah ya rufa asiri." Na amsa da
"Amin."
"Gobe idan Allah ya kai mu zaki koma dakin yayyunki da kwana, Saboda bai kyautu ace mu muna kwana da yaran mu daki daya su kuma suna can su kadai ba." Toh kawai na amsa dan nasan dole hakan zata faru. Mama nasake kiranta. Cikin kaguwa da tambayoyina tace.
"Mamee ki kwanta kiyi bacci yanzu dan bazaki fahimci lamuranda suke faruwa agidannan ba amma idan lokaci yayi zaki fahimta"
"Zan kwanta Amma Mama yakamata izuwa yanzu ace kowa yayi hakuri tunda abun yadauki shekaru" kallona sosai tayi sai can tace.
"Mahaifinku yana bukatar ganin iyalansa a hade waje daya baida burin daya wuce wannan, ki kasance mai son yan uwanki kada kitaba kullatar yan uwanki a wani dalili komai girmansa" Kai kawai na gyada tace.
Dare yayi ki kwanta na amsa na lumshe idanuwana ina karanto addu'oi ahaka har bacci ya daukeni."
Washe gari na koma dakinsu da kwana, naji dadin zamana a dakin Saboda suna da wayar Android hakan ya sanya idanna bace cikin dakin ko motsina ba'a jiyowa barin ma idan na samu wayar da data na ringa bin labaran yan wasanni kwallon kafa kenan. Nafi amfani da wayar Fadeela dan tafi saukin kai saboda kwanaki kadan da muka yi da ita har mun saba da ita, kuma itace Babba dama. Zaman mu da ita yasa ta fahimci yanda nake masifar son wasan kwallo hakan yasa take download na wasannin koda na tafi hadda ta ajiye min. Aysha kam yawanci gaisuwa kawai ke shiga tsakanina da ita dan ita sam bama tada sakin fuska ba kamar fadeela ba."
———
Dawowar mu daga sallahr la'asar kenan babu wani malamin daya shiga mana, hakan yasa muka zauna muna ta hira nida kawayena muna dan hirar mu, Maryam ta dubeni tace,
"Mamee an duba miki results kuwa?" Da mamaki na dubeta nace.
"Result ya fito ne? Kai Wallahi ban sani ba."
"Toh Yaya zakiyi ki sani tunda ke ba waya ce dake ba? nidai an duba min nawa kuma na haye, gabaki daya fa mu hamsin ne muka haye cikin mutane dari biyar."
Gabana sai da ya buga darram dan ni kaina nasan bani da kokarin da zan haye mutane dari biyar. Kuma Maryam ma ai bawani kokari take da shi ba tunanin ya fado min cewa ai baban Maryam yana da kudi sosai ko nawa ne zai iya biya dan Maryam ta haye jarabawarta. Maryam ta tabani tace.
"Wai ya haka ne daga cewa result ya fito sai jikinki yayi wani sanyi?"
"Uhm ai naji kince mutum dari biyar ne Maryam ina naga kwakwalwar haye mutane har haka? Kedai na miki murna Allah ya sanya alkhairi amma nikam nasan bazan wuce ba." Dariya tayi tace.
"Haba karki bani kunya mana har nawa mutane dari biyar suke?"
"Uhmm keni kibarni tukunna ban san me zan cewa Baba ba har indai banci jarabawar nan ba."
"Babu komai in sha Allahu duk yanda nasa kafata kema zaki saka taki da izinin Allah"
Karfafa min guiwar da Maryam tayi ta yi ne ya sanya na dan ji sanyi amma jikina ya gama bani bazanci wannan jarabawa ba.
Ganin yanda na dawo ya sanya Maryam yin dariya sosai ta dauko wayarta kirar iphone 7 ina kallon wayar nasan abunda zata yi hakan yasa nayi saurin sauke nikab dina a hakan Maryam ta dauki photon, nayi saurin fauce wayar na maida jakar ina fadin.
"Ke baki da hankali koh? Idan aka sake kama wayar nan kinsan bazata fitoba, kuma wallahi ni dake duka sai munsha duka."
"Toh wazai kama? Bayan duka malaman suna meeting.?" Mtsww naja tsaki nace.
"Wancan karon ma waya san za'a kama?"
"Oho dai nidai bani wayata"
"Bazan bayar ba." Na fada ina sake ɓoye Jakarta. Bangama rufe baki ba malami ya shigo na dubeta nace.
"Kinganni koh?" Shiru tayi bata kulani ba.
Malamin bai dade aciki ba ya sallama mu saboda lokacin tashi yayi. Sai da aka tashi kafin nabata wayar tata. Kamar munafuka haka na shiga gida dan nasan har indai Baba yaji labarin fitowar result to ya saka an dubo masa. Amma sai naji shiru hakan ya tabbatarmin da Labarin bai iso Baba ba.
Washe gari sassafe na tattara kannena muka wuce Hadda dan banaso labarin fitowar result ya isko baba ina gidan.
Picture dinda Maryam ta daukeni a wayarta nake dubawa bada son raina akayi pic dinba amma ba karamin kyau nayi ba dukda kasancewar da nikab a fuskar sai yaba pic din nakeyi Maryam ta harareni tace.
"Da jiya ba kin tsayawa nadauki pic din kikayi ba? Gashi yanzu sai kallo kikeyi inada tabbacin baki taba daukan pics mai kyawunsa ba" tsaki naja na mika mata wayar hadeda fadin "yar rainin hankali Allah yasa akarbe wayar"
"Ba amin ba muguwa" ko kulata banyiba na tashi nabar wajan, mikewa itama tayi ta biyo bayana muka koma aji.
Yau ba kamar kullum danake jiran lokacin tashi yayi kawai natafi gida ba. Yau lokacin nema banaso yayi. Saboda nasan komai ake ciki yanzu Baba yasan da zancen fitowar result kuma yasaka anduba masa. Hakan yasa nake ganin kamar lokacin yana tafiya dasauri.
Ganin gabaki daya Hankalina baya jikina yasanya maryam tace.
"Wai har yanzu zancen result dinne? Meyasa jiya baki sanarwa Baba ba? Nasan daya dade da sakawa an duba miki"
"Hmm ke kibari wallh tsoro nakeji shiyasa dan aure zaiyimin idan banci ba"
"Aure!" Maryam tayi exclaiming hadeda zaro ido. Toh har nawa kike ma?" Sai kuma ta tuntsure da dariya tana tsoanata amarya takaici ya sanya nakasa amsa mata.
Har lokacin tashi yayi ban kulata ba da aka sallememu saida gabana yafadi saboda bansan abunda zan taras ba agida ba. Banbi ko takan maryam ba jikina babu kwari natashi naje na hado kan kannena mukayi gida, Haka nashiga gidan kamar wata munafuka sai rabe-rabe nakeyi dan banaso na haduda Baba.
Ina shiga nasanu Mama zaune a falonta nayi mata sannu zan shige ciki tace min.
"idan kin canja kayanki kije babanku yana kiranki." Tun datsu ya aiko yace idan kika dawo yana nemanki Sai da naji faduwar gaba. Na amsa na shige ciki na canja kayan Uniform zuwa kayana na gida. Haka dai na nufi wajan Baba jiki a sanyaye."
PAID BOOK
Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance,
account 0003075326
Zainab m Bawa JAIZ BANK shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan
tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke."
Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike."
✔️ote
Follow
Comment
Share please
To be continued
Zaynab Alabura 💕
*BIBIYATA YAKEYI *
_(WAYE SHI?)_
2023
*بسم الله الرحمن الرحيم*
BY
ZAYNAB BAWA
PAGE 4
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
*Y'AR FARI*
*YARIMA FAYAD* paid 200
*ƘADDARAR RAYUWA*
Assalamu alaikum
Ina kuke manyan mata?
Matanda suka san kansu, Suka amsa sunansu Mata, Amarya, Uwar gida shin kin taba using kayan *ROYAL EXQUISITE* kuwa??? Idan kin taba to barkanki danna tabbata kin fita daban da sauran mata, idan Baki taba ba kuwa lallai an barki a baya kuma kin dade kina cutar kanki da mijinki, Domin samun kayanmu masu kyau da inganci zaku iya tuntubarmu domin munada Kayan mata masu kyau da inganchi Kamar su
Virgin again
Tightening pills
Turaren ban mamaki
Sweetness agents
Wetness agents
Infection set da sauransu
Domin ƙarin bayani ku tuntubemu ta wannan numbern
08030644073
Sallama nayi a bakin dakin mahaifinmu ya amsamin Sallamata yana daga zaune a kan kujera jikina yafara rawa dakyar na sanya kafata nashiga palourn, idona yakai kan takardar dake gefensa tana ajiye, na dago kaina na kalli fuskarsa dan ganin yanayin da yake ciki murmushi ya sakarmin Hadeda fadin matso nan zo kusa ki zauna da sauri na karasa nazauna a kasa gefen kujerarda yake a zaune, nima nasaki murmushin dan yanayin fuskarsa ya tabbatarmin babu wata matsala amma ina tunani toh baisan da cewa result yafito ba,
"Mamee andawo daga makarantar?" Muryarsa ta katsemin tunanina "Eh Baba mundawo shine mama tace kana nemana sannu da hutawa"
Murmshi yayi mai sautin Dariya yaɗauko takardar yace.
"Mamee kinyi abun kai yanzu na aika yayanki yaje ya karbo result dinku gashinan acikin mutane dari biyar kece ta goma sha uku"
bansan lokacinda nadaka tsalle ina ihu ba Baba dariya kawai yakeyi na suri takardar nayi waje girgiza kai kawai yayi a gaskiya yayi murna sosai dacin wannan jarabawa da nayi dan tabbas yanaso tayi karatu dan tayi karama idan aure yace zaiyi mata,
Mama tana zaune a yanda nabarta na shiga ciki da gudu ina fadin na "haye mama na haye"
"Me kika haye?" Ban kulataba naci gaba da tsalle ina murna Mama tace.
"Ke banason Hauka ki tsaya ki fadamin me kika haya?"
"Jarabawar Weeding mana Mama ta nursing Baba yasa aka karbomin na haye, murna sosai Mama tayi tana fadin "kai Alhamdulillah amma naji dadi Allah yacigaba da baki nasara Arayuwarki" na amsa da,
"Amin" sannan nawuce izuwa dakin anty na nuna mata na juyo zuwa dakin Baba dan kai masa takardun dan duk wasu takardunmu shike ajiyewa,
A yanda nabarshi anan na sameshi ya kunna Babban TV dake babban palourn nasa wanda yake ajiye akan TV stand na makalawa a bango ne amma dake yayi girma sai kawai aka ajiyeshi,
Mika masa takardun nayi na zauna dake kwallo yake kallo nima nafara kallo, dama tun asali wajan mahaifina na koyi kallon kwallo domin bayida wata tasha dayake kallo irin sunna Tv daganan kuma sai tashar kwallo duk kwallonda za'ayi baya missing shiyasa gabaki daya gidanmu akayi mana searching tashar da take kama wasan ball kai tsaye, muna kallo muna yar Hirarmu dake kaff cikin yan wasan kwallo babu wanda bansansu ba, muna cikin kallo akaci team din da muke supporting cikeda bacin rai da takaici na bugi kujerarda take gefena, Baba yajiyo ya dubeni shima yaji babu dadi yace.
"Sorry kiyi hakuri zamu rama yanzu tunda Akwai Hammud Acikin yan wasan kwallon nan, Shekara nawa yanzu yakafa tarihin da ba'a taba kafawa ba a kwallon kafa izuwa yanzu duniya ta yarda cewa kaff yan wasan kwallon duniya Babu kamarsa" Baba yanamin hirar kamar wanda yakeyi da abokinsa shi kansa yaji dadin zama tayashi kallon wasan ball din danayi dan yanason yin kallo da wani gefensa koda kuwa ace bamai kallon kwallon bane bare ni da dama nice wacce na gado kallonsa ko mazan gidanmu Babu mai son wasan kwallon kafa kamar yanda nakeso. Baba baiyi shaidar Hammod a banza ba dan kuwa ya Rama cin kwallon da akayi musu, Baba yace.
"Kingani koh kingai koh" Mama ce tashigo dakin da Sallama mu duka muka amsata amma ni ban juyo na kalleta ba gabaki daya hankalina nakan ball din, mama tace "mamee tashi kije ana shirin kiran Sallah shima baban naku yanzu zai tafi masallaci"
Mikewa nayi zan fice sai da nakai bakin kofa Baba ya kirani "Mamee" na juyo nace "Na'am" ki dafamin Baƙin shayi idanna dawo a masallaci saiki kawomin toh na amsa sannan na fice . Ina fita mama tadubi Baba tace"
"Yarinyar nan yanzu tanaso tafika kallon ball abun har damuna yakeyi idan tafara kallo" murmushi Baba yayi yace .
"Ke baki fahimceta ba amma ni na fahimceta. tafara kallon ball ne kawai danta farantamin tun shekarun baya idan tazo taganni cikin damuwa saita canja tasha zuwa ta kwallo tunda tasan inaso dan kawai ta cireni a damuwa. Yarinyace karama amma tanada matukar wayo, duk wani abunda zai kawo farin ciki a cikin gidannan shi takeyi yanzu ki kalla taci jarabawarta dan kawai ta faranta mana inaji ajikina ta dalilinta kan gidannan zai dawo ya hade kamar yanda yake a shekarun baya. Kinga ta dalilinta yan uwanta guda biyu sun dawo gareni inaji wata rana zatayi abunda zaisa gabaki dayansu su dawo" mama ta kalleshi da rashin fahimta, Baba ya nisa sannan yace.
"Aysha da Fadeela sun dawo nanne saboda mahaifiyarsu tasamu labarin na sanya Mamee a makaranta shiyasa taturomin yaran acewarta suma na biya musu ita gani takeyi kamar ta kuntatamin saboda ta turamin yaran bazan iya daukar dawainiyarsu duka ba, amma abunda bata saniba shine naji dadin hakan matuka domin kuwa sun dawo gidan mahaifinsu kenan dawowa tahar Abada, kuma a yanda na lura sunajin dadin zama da mamee sosai Alkhairai dayawa idan zasu faru dani ta dalilin mamee ne inaji ajikina itace silar yayewar duk wata damuwarmu." Cikeda damuwa Mama tace.
"Toh amma yaya zaka iya daukaan dawainiyar karatunsu duka? Ko Mameen zata hakura fadeelah tunda itace Babba tafara a hankali sai musan yanda za'ayi" Girgiza kai yayi yace.
"Baza'ayi hakaba Mamee tayi kokari taci jarabawar ne danta faranta min nima ya zamenin kamar dole na faranta mata dole mamee zataci gaba da karatunnan ta farantamin nima zanyi mata haka kyautatawar da zanyi mata kenan"
"Amma tayaya? Tayaya zaka iya daukan nauyin karatun yara uku?" Karki damu Allah zai kawo mana hanya, shiru kawai tayi amma tausayinsa ya cikata tasan baida halin daukar nauyin karatun yaran gabaki dayansu, yanzu haka zaije ya takura kansa ne gashi ba cikekken lafiyane dashi ba, sai takeji inama ace Mamee tafadi wannan jarabawar dan tananne kadai zai samu sauki, kiran Sallar magrib da aka fara yine ya sanyashi mikewa yashige ciki yayi alwala yafito yawuce zuwa masallaci."
Ban tashi daurawa Baba ruwan shayinba saida aka kira isha'i saboda nasan idan yafita sallar magrib baya shigowa gida sai yayi Sallar isha'i bayan nagama najuye a flask ina jiran shigowarsa na mika masa ruwan shayin. Dauka nayi nakai masa bayan naji shigowarsa wannan ka'idane kullum sai Baba yasha ruwan shayi idan banice na dafa masa ba toh matansa ne zasu dafa sukai masa.
Da wayar Mama nakira maryam na shaida mata cewa nima na haye jarabawar domin jiya tun tana tsokanata har itama kanta tadawo ta damu. Ganin yanda nashiga damuwa yasa itama tashiga damuwa amma dake nayi zuciya yasa harna taho ban kulata ba.
Maryam tayi murna sosai kamar yanda nayi ihu haka itama najiota cikin wayar tana ihu tana fadawa mahaifiyarta kashe wayar nayi dan kada mucinyewa mama kudin wayarsa. Mintuna kalilanta biyo da kira cikin sigar zolaye tace.
"Kai ashe dai babu rabon za'ayi miki aure da karancin shekaru" tsaki naja sannan nace.
"Kefa maryam baki iya samun abuba wallh shiyasa wata rana har banaso nabaki labari banza"
"Malama kina sake zagina zan kashe wayata" cikin halin ko inkula nace.
"Toh kashe mana dama ni nasaka ki kirani" mtsewww taja tsaki takashe wayar bin wayar nayi da kallo Afili na furta.
"Lallai maryam bakida mutumci" na ajiye wayar gefe ko mintuna biyu bata bada a tsakani ba tasake danna kiran ina kallon wayar yashigo kamar bazan amsaba sai kuma na amsa ina ciccin magani.
Mukaci gaba dayin wayar daga karshe dai muka sake yin fada kowa tayi fushi ta ajiye wayar.
Sabbin Uniform Baba yakara dinkamin saboda sati daya kawai suka bada zamu koma aji duk wani abunda za'a bukata kafin sati Baba ya tanadarmun dashi.
Sati yana cikawa muka fara daukan darasi a makaranta.
Baba ya aika Yaya Ahmad ya sayawa fadeela da Aysha form na polytechnic amma Aysha tace. Ita nursing takeso ko degree Baba yace. Sai dai tajira wata shekara. Hakan akayi danta gwammaci ta bata shekara guda ta yarda zata jira, dake lokacin ina cuku cukun biyan JAMB kawai sai Baba ya biya mata. idan lokaci yayi zata zana.
Ina zaune adaki ina duba littafaina Baba yaturo akirani babu bata lokaci natashi natafi shida Mama nasamesu a falonsa nashiga da Sallama su dukansu suka amsa, bayan nayi musu Sannu da hutawa na zauna gefen Baba,
Ganin ana buga kwallo ya sanya nasan dalilin kiranda Baba yayimin na zauna muka fara kalla Mama har gyangyadi tafara dan bata iya kallan kwallon. saida aka gama sannan Baba ya dauko wani abu a leda ya mika min dake ledar mai ruwan garau ce ina kallo na fahimci menene aciki amma na bude dan tabbatarwa,
Wayace sabuwa dall a fankonta android Baba ya siyamin, ihu nasaka saida mama tatashi daga gyangyadin da takeyi cikeda bacin rai take fadin.
"Yau nikam wannan shashanci ya isheni ke yaushe zakiyi hankali? Da zarar anci kwallo kin cikawa mutane gida da ihu kenan?"
"Mama kingani ba kwallo akaci ba Baba ne ya saimin waya" da mamaki mama ke kallon wayar Hannuna sannan tajuya tadubi Baba tace.
"A'ina kasamu kudi kasai mata waya Alhaji? Dan Allah saboda karatun yarinyarnan kada ka sanya kanka cikin damuwa da waya da babu waya zatayi karatunta" Murmusawa yayi sannan yace.
"Shekarun Baya kenan ai yanzu lokaci ya canja idan babu wayar bazata samu damar yin karatun ba"
"Amma!" Baba ya daga mata hannu sannan yace.
"Nasan zaki tambayi yanda nasamu kudi daya dga cikin gonakina nadauka na bada hayarta ta shekara biyar daganan harsu gama karatunsu zan sami kudinda zanna biya musu hankali kwance"
Jikina yayi sanyi matuka jin cewa saida ya jinginarda gonarsa kafin yasamu kudinda zai biya mana karatu. Toh wannan Bawan Allahn dame zamu saka masa?
Komawa nayi na zauna jiki a sanyaye nace.
"Baba Allah ya saka maka da dumbin alkhairai masu yawa Allah yabiya maka bukatunka yasaka maka da aljanna"
"Amin" ya amsa cikeda jin dadi. Mama dake tanason korata a wajan tace.
"Kinfasa zuwa karatun da kikace zakije ne?" Kai na girgiza mata dasauri nace.
"Banfasa ba"
"Toh naji baki tambayi Babannaku ba" Baba yace.
"Karatu Zataje ta?"
"Eh itada kawarta amma naji batayi maganarba"
"Shikenan tajeta Allah yabasu sa'a" na amsa da "Amin" sannan nafice. Ina shiga daki na ɗauki wayar Mama na kira Maryam tace Zatzo ta daukeni. Minti talatin ta iso nayi musu sallma muka fice karatun 2hours kawai mukayi Maryam ta matsa sai mun wuce gidansu dake ban tambaya naki amma danaga tayi fushi tana faɗin.
"Tunda muke dake baki taɓa zuwa gidanmu ba amma ni naje gidanku sau babu iyaka Allah har indai yau bakije gidanmu ba toh bankara zuwa naku gidan"
"Duk mai yayi zafi haka? muje amma bazan daɗe ba tunda kinga ban fadawa Baba ba"
Murna sosai Maryam tayi dake dama driver yana jira kai tsaye muka wuce gidansu dake unguwar fadaman mada anan garin bauchi,
Gidansu ya haɗu sosai gidane Babba tsararre mai hawa biyu tun daga wajan gidanma abun kallo ne bare awuce zuwa ciki, a yanda maryam take mu'amala faram-faram da mutane baza'a taba dauka dukiyarsu har takai hakaba sai dai dama daga yanayinta zaka gane sunada hali.
Mai gadi ya bude mana gate muka shigr bayan minfito a motar kai tsaye ɗakin mamansu muka fara shiga muka gaidata, tanada fara'a sosai cikeda Murna take faɗin.
"Yau wace rana Mamee tazo gidanmu kullum saijin labarin Mamee amma ban taɓa ganinta ba" dariya kawai nayi muka wuce ciki ta falonda muka ratsa zamu wuce muka riski wani Saurayi zaune yana danne-danne a laptop ta company apple dake gabansa,
batareda ya juyo ba Yace.
"Harkinyi karatun kenan?"
"Eh mungama shine muka taho gida"
Murmushi yayi mai sauti wanda yasanyani satan kallonsa iya gefen fuskarsa nake kallo amma hakan bai hanani gane kamanninsa ba, kyakkyawane sosai na karshe duk yanda nake kallon kyawun Maryam nasa ya zarce nan fatarsa har wani tarr tayi sai sheki takeyi kamar madara gashi yanda yake tafiyarda laptop na gabansa cikin tsari da nutsuwa gwanin ban sha'awa saukarda idona kasa nayi na tattaro nutsuwata da sanyayyar murya nace.
"Ina wuni" batareda ya dago ya kalleni ba ya amsa maryam taja hannuna mukabar wajan, ɗakinta muka shiga shima da ɗan karamin palour da saitin kujeru sai kuma uwar dakin da saitin gado kamar dakin amarya kayanda aka zuba mata adakin amaryarma idanba yar masu hali ba bazata samu kamarsa ba.
kwanciya nayi kan bed ɗin ina maida numfashi maryam ta kalleni tana faɗin.
"Sannu" ita a tunaninta gajiya nayi yansa nake maida numfashin abunda bata saniba shine tunda nayi arba da Yayanta bugun zuciyata ta sauwa."
PAID BOOK
Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance,
account 0003075326
Zainab m Bawa JAIZ BANK shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan
tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke."
Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike."
✔️Ote
Comment
Follow
share
To be cintinued
Zaynab Alabura
*BIBIYATA YAKEYI *
_(WAYE SHI?)_
2023
*بسم الله الرحمن الرحيم*
BY
ZAYNAB BAWA
PAGE 5
Assalamu alaikum
Ina kuke manyan mata?
Matanda suka san kansu, Suka amsa sunansu Mata, Amarya, Uwar gida shin kin taba using kayan *ROYAL EXQUISITE* kuwa??? Idan kin taba to barkanki danna tabbata kin fita daban da sauran mata, idan Baki taba ba kuwa lallai an barki a baya kuma kin dade kina cutar kanki da mijinki, Domin samun kayanmu masu kyau da inganci zaku iya tuntubarmu domin munada Kayan mata masu kyau da inganchi Kamar su
Virgin again
Tightening pills
Turaren ban mamaki
Sweetness agents
Wetness agents
Infection set da sauransu
Domin ƙarin bayani ku tuntubemu ta wannan numbern
08030644073
*Assalamu alaikum barkanmu da warhaka*
INA MASOYANA WANDA SUKA KARANTA LITTAFIN BIBIYATA AKEYI 🤝 WANNAN SALON SHEKARAR 2017 NE, YA KUKAJIN LABARIN? NASAN DA YAWANKU BAKU MANTASHI BA!
TO MASOYA GANI NAN NA KAWO MUKU WANI ZAZZAFAN LABARI MAI CIKE DA SALO KALA KALA!!! WANNAN SABON LABARI SHINE BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI).
WANNAN SALON 2023 NE! SABON LABARI SABON SALON LITTAFI DABAN YAKE DANA BAYA BIBIYATA AKEYI!
BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI) PAID BOOK NE BA FREE BA.🤝
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
*Y'AR FARI*
*YARIMA FAYAD* paid 200
*ƘADDARAR RAYUWA*
****
Ajiyar zuciya na sauke ta kalleni tace.
"ina zuwa" ɗan karamin fridge dayake dakin ta nufa tadaukomin ruwa da lemo ta ajiye gefen gadon tace.
"Tashi kisha ruwa" banbi takan ruwanda takawo ba
na miƙe zaune wayarda Baba ya siyomin na ciro ajaka na mika mata dama already nafaɗa mata Baba ya siyamin wayar ina mika mata ta jonata a chargy tafaramin setting dinta,
Instagram da whatsapp ta budemin tadaura pic ɗin data daukeni mai nikab akai. Mikamin tayi tace nayi following wanɗanda nakeso ina karɓa nafara following ƴan wasan kwallon kafa (footballers) Da mamaki maryam take kallona duka takaimin tana faɗin.
"Ke ana folllowing mutanen arziki ke kina shirme" mtsww naja tsaki sannan nace.
"nikuma kinga ai mutanen tsiya nayi" karban wayan tayi tafara searching abubuwa tana nunamin tana faɗin.
"Kingani irin waɗannan ake following kina mace menene ya haɗaki da ɗan wasan kwallo kuma?" Fauce wayata nayi nace.
"Yan wasan kwallon dai su nayi niyya kuma su zanbi. naga wayata ce ba taki ba? ƴan wasan kwallon kaff sunmafi kowa yawan followers"
Bata sake kulani ba nikuwa naci gaba da dannawa pictures dinsu likes, aɗakin ta ɗauko mana abinci takawo mukaci tafita da kwanukan sai wajan Yamma kafin muka tashi tafiya muka fito dan yiwa umminsu Sallama a falon da muka barshi muka taras dashi sai dai da alamu ya tashi danya canja kaya. Munzo daff zamu fita muka tsinci muryarsa yana faɗin.
"Kujirani zan kaiku" toh kawai maryam ta amsa amma abin yabata mamaki dan datsu babu yanda batayi ba yace bazai kaitaba tunda shi ba driver dinta bane amma yanzu bata tambaya ba yana fadin tajirashi yakaita.
Wajan Umminsu Maryam muka wuce danyi mata Sallama Kudi taɗauka tabani naki karba babu yanda batayi na karɓa ba naki bayan hakama ban faɗa agida zanje gidansu naryam ba kuma mama idan taga kudin sai tayimin faɗa, Umminsu Maryam bataji daɗin yanda naki karban kuɗin ba amma nima babu yanda na iya saboda yanayin gidanmu,
Muna zaune a falon munajiransa yashigo Bai kalli yanda muke yace.
"Muje" Nan danan zuciyata tafara bugawa da sauri-sauri jin muryarsa danayi a hankali na daga kaina na kalli fuskarsa farine sol kyakkyawa yanada dogon hanci da manyan idanuwa kana kallonsa kaga sakk bafulatani kamarsa ɗaya sak da Umminsu, Yanada tsayi kuma siririne, Cikin harshen fulatanci naji yana yiwa Umminsu magana itama ta maida masa da harshen fullancin amma naji ta ambaci sunansa Abubakar abunda na iya ganewa kenan acikin abunda suka faɗa bayan sun gama maganar Ummi ta juyo ta dubeni tace.
"ki gaishe da Mamanku" na amsa sannan mukayi mata sallama muka fice. Kafin mu karaso harya isa gaban motarsa yashiga mu kadai yake jira. Maryam ta bude min bayan motar nashiga tarufe sannna ta shiga gaba, tunda muka fara tafiya baice komaiba tuƙinsa kawai yakeyi cikin nutsuwa ganin yanda maryam ta nutsu duk kuwa da rawar kanta ya tabbatarmin da cewa bayason hayaniya saida muka hau titi sannan naji yace.
"ina zamuyi?" yayi maganar ne batareda ya kalli ko daya daga cikinmu ba.
"Kobi" Maryam tafaɗa sannan tayi masa bayani yanda zai gane. tunda muka fara tafiya nake satar kallonsa amma shi gabaki ɗaya hankalinsa ba'a kanmu yakeba. Yanda kikasan bai sanda mutane acikin motar ba. Sa'i-Sa'i maryam take jiyowa tanamin magana ina bata amsa. A dai-dai ƙofar gidanda ta faɗa masa yayi parking motarsa,
Muna isa nayi masa godiya da kayi kawai ya amsa na fice. Inajiyo maryam tana cemasa zataje ta gaida mamana juyawa nayi naga ko ita zai bata amsa sai naga itanma da kayin yabata amsa fitowa tayi muka wuce ciki tareda ita suka gaisa da Mama sanin yana jiranta yasa bata daɗe ba tafito suka wuce."
2YEARS LATER (Bayan shekara biyu)
Sanye nake da farin Uniform ɗina. ɗinkine wanda aka yishi na zamani yayi matukar zaunawa yamin kyau sosai yasha guga dagani har uniform ɗin sheƙi mukeyi. a shekara biyunnan da suka wuce nayi matukar kyau nayi cika har tsayi saida naƙara izuwa yanzu na cika ƴan mata wacce za'a kalla akirata da ƴan mata, baƙar jakace schoolbag maƙale a bayana duk wasu takadduna suna cikinta, muna sanya ƙafarmu cikin school ɗin wayata tayi ƙara. Inajin ƙarar shigowar Saƙo wayata saida gabana yafaɗi. Maryam ta dubeni tace.
"Saƙon koh?" Kai kawai na gyaɗa mata cike da damuwa nace.
"Wallh Babe Yanzu har banaso wayata tayi ƙara har indai nashigo school saina tsinci kaina da faɗuwar gaba" Maryam tace.
"ni abunda yake damuna mun kasa gane waye mai wannan saƙon mai kuma saƙon yake nufi" Nisawa nayi cikeda tabbacin abunda zan faɗa nace.
"inada Tabbacin namijine yake wannan saƙo, saƙone ake yinsa da ƙunshasshiyar manufa, saƙon yana nuni da kumshesshiyar soyayya, ina tunanina yana bayyana soyayyarsa gareni kuma ga dukkan alamu BIBIYATA YAKEYI toh amma WAYE SHI? me yake nema a wajena? Wace irin manufa yake da ita akaina da tsawon shekara biyu yakasa Bayyana kansa gareni?" Dafani maryam tayi tace.
"Khair in sha Allah karki damu inaji ajikina koma wanene yake BIBIYAR rayuwarki toh alkhairine Babu wani abun akasin haka ki kwantarda hankalinki kinji?" gyada mata kai nayi danni dai gaskiya yanzu abun yana damuna dafarko bai dameni kamar yanzu ganin lokaci kawai jaa yakeyi amma har yanzu yaƙi bayyana agareni. Nisawa nayi nace.
"tashi mutafi class kawai kar muyi latti" Dariya maryam tayi tace.
Yawwa Babe tashi mutafi ki share wannna mutumin dannaga yanaso ya maida minke baya" tafiya nafarayi ina faɗin aiya ma maidani bayan, biyoni tayi tana faɗin.
" ko zamuje ayi mana tracing na numbern?"
" Share kawai idan yagaji zai bari"
"Uhm Uhm fa babe shekara biyu tsawon lokacine da idan barine yaci ace yabari. Har indai zakina takura kanki da tunani gara muje ayi amma ni inaji ajikina alkhairinr kidaina matsawa kanki ko wanene shi wata rana zai bayyana a gaban idanuwanki"
"Hmm kawai nace nashige Class."
Bayan gama lactures ɗin lacturen yazo dai-dai zai fita yatsaya yakira reg no na yace mai Reg no ya sameshi bayan yagama lacture, jikina sai ɓari yakeyi domin bansan abunda nayi ba tunani babu irin wanda baizo rainaba,
Yana gama lacture yafita babu yanda banyi Maryam tazo ta rakani ba haka taƙi jiki aɗarare natafi office ɗinsa can na tadda ba wani abun bane ya sanya yake nemana details dina zan cika wanda za'a fara biyanmu, nacika nafito, Maryam tana kallon nafito ta tsareni tana tambayata abunda yacemin ƙin kulata nayi data dameni nace.
"Da kika matsu kiji abunda yacemin mai yahanaki biyoni? Sai dai kije ki tambayeshi abunda yacemin" tasan halina sarai bazan fada ba hakan yasa ta ƙyaleni dan haushinta nakeji da taƙi rakani yanzu da ace wani abunne haka zan shanye baƙin cikina ni ɗaya.
Sai wajan magrib kafin muka gama abunda zamuyi a school ɗin kusan yanzu koda yaushe tare muke tafiya da maryam itake saukeni wata rana ma sai tabi ta ɗaukeni tukunna, amma yau tunda haushinta nakeji na ƙudirta cewa bazan bita ba.
Abaya take bina amma naki saurarenta a bakin gate na makarantarmu mukaci karo da motan Hamma kamar yanda maryam ke faɗa masa ya buɗe motan yana zaune aciki amma ƙafafunsa suna waje yana danne-danne a waya ina kallonsa bugun zuciyata ya sauya tashi daya naji fushinda nakeyi yana neman kaucewa, ganin naja na tsaya ya sanya Maryam tayi sauri ta ƙaraso dai-dai yanda nake tana faɗin wai bana baki haƙuri ba?
Jin maganarta ya sanyashi ɗagowa ya dubemu batareda ya kulamu ba yashige motar ya maida murfin ya rufe mungane abunda yake nufi dan haka batareda na kulata ba na isa wajan na buɗe motar nashiga, itama ta ƙarasa tashiga yaja muna cikin tafiya Maryam tadubi Hamma tace.
"Hamma kaga Mamee fushi takeyi dani tun ɗatsu nabata haƙuri taƙi haƙura" Kamar bazai kulaba sai can kuma yace.
"Kukam ai kullum acikin faɗa kuke. Menene ya haɗaku?"
"Hamma wani lecturer nefa yace taje office ta sameshi dannaki rakata shine fa" yayi sauri ya taka burki gabaki ɗayansu suka razana. Ajiyar zuciya ya sauke sai kuma ya tayarda motar sukaci gaba da tafiya kamar bazai ƙara cewa komaiba sai can kuma yace.
"Me zatayi masa a office daya kirata?"
"nima bansaniba na tambayeta taƙi fadamin" tunda suka fara zancen sai yanzu tasaka baki tace.
"Details ɗinane bai cikaba shine yakira yace na rubuta masa"
Uhmm kawai yace amma jikinsa yana bashi akwai abunda zaiyi da details ɗin idanba hakaba ai sai dai takai aɗaura mata a portal. Suna sauƙeni nafita nayi masa godiya itako ko kallonta banyiba.
Wajajen ƙarfe tara wayata tafara ruri lokacin ina zaune cikin ɗakinmu ina duba littafaina, Ganin baƙuwar lamba ya sanya na ɗauka nayi shiru saida naji Sallama daga cikin wayar sannan na amsa, Sai akaci gaba da magana.
"Nasan baki gane waye ba dan nakiraki babu izini Sunana Salman nine wanda ɗatsu kika bawa lanbarki" cikeda rashin fahimta nace.
"ni banbada lambata ma kowa ba"
"kidaiyi tunani dan nidai nasan da hannunki kika rubutamin" shiru nayi ganin yazo da rainin hankali daga cikin wayar yace.
"sorry Dr salman ne lecturer dinku da yakarɓi details ɗinki recently agafarceni na karɓi number ɗinki da sunan zan cika abu amma maganar gaskiya ma kaina na karɓawa" Nayi shiru ina sauraronsa yacigaba da magana.
"Ba zan tsaye wani raɓe-raɓe ba batun arziki ya kawoni wajanki, Bada maganar wasa nazo ba, kina jina?" ya tambaya jin nayi shiru. Cikin sanyayyar murya nace.
"Eh inaji"
"Yawwa Alhamdulillhi tunda kinaji karki damu da lallai sai kin bani amsata ko tsayawa tunani yanzu ki saurareni kawai zan baki ishesshen lokacin da zakiyi tunani. Nagama settling nayi achieving abubuwa dayawa da nakeso nayi arayuwata, abu ɗaya ya ragemin shine aure, na yaba da hankalinki sosai kuma inaso na aureki idan kin amince kai tsaye magabata zasu shiga zancen idan kuma baki aminceba karkiji tsoron gayamin dan kin ganni lecturer ɗinki zan fahimceki sosai, zan baki ƙwana 3 kiyi tunani acikin wannan 3days bazan nemeki ba har sai yacika idan ke kuma kikaji kin amince kafin time ɗin zaki iya nemana. Mukayi Sallama dashi zuciyata sai bugawa takeyi.
Dr salman bayida wata makusa, amma ni gabaki daya cikin maza mutum ɗayane yake burgeni shine Hamma nakasa fahimtar me yake faruwa dani aduk lokacin dana ganshi koda ambatar sunansa akayi bugun zuciyata sauyawa yakeyi, komai nasa burgeni yakeyi. Nakasa karatun dana keyi gabakai ɗaya juyi Kawai nakeyi narasa da wanne zanji ga wannan mai Bibiyar rayuwata ga Wannan daya shigo dawani batu numfashi mai ɗumi na furzar sannn na lumshe Idanuwanta inaso bacci ya ɗaukeni."
Washe gari muna zaune a school kiran Dr salman ya shigo wayata banyi saving number ɗinsa ba amma ina kallo nagane, Cikin raina nace.
"Toh mai zaiyimin bayan yace bazai sake kiranaba sai bayan kwana uku?" amsa wayar nayi na kara a kunnena haɗe dayin Sallama ya amsa bai jira na gaisheshi ba yacemin.
"Idan babu damuwa kizo office ɗina inaso muyi magana" toh kawai nace, badubi Maryam dama yanzu nagama bata labari tace.
"menene kuma?"
"wai nemana yakeyi a office ɗinsa" Dariya maryam tayi tana faɗin.
" Dr fa yadage baisan an rigashi ba" Hararta nayi nace.
"waye ya rigashin?"
"Ɓoyeyyen masoyi mana Ni Ƴar Team ɗin Boyeyyen Masoyine" Siririn tsaki nayi nace.
"Allah kinsamu matsala ke kam" nafaɗa ina miƙewa
Miƙewa tayi tace.
"Zakice nafaɗa miki Allah kuwa"
Tafiyana farayi batareda na jirata ba, biyoni abaya tayi Mukayi knocking yabamu izinin shigowa, gaisheshi mukayi yace muzauna muka zauna, ya kalleni yace.
"Babu damuwa zan iyayin magana agabanta?"
"Babu komai" nabashi amsa, Saida ya tattaro nustuwarsa gabaki ɗaya sannan ya dubeni yace.
"Zainab dama anyi miki miji agidane? Tun jiya da ina kiranki kika sanar dani" kallon rashin fahimta nakeyi masa yacigaba da faɗin.
"Banji daɗin abunda ya faruba gaskiya, dakin sanar dani zan fahimta tsakanin mu biyu basai kin sanar masa ba"
"Menene yafaru malam?" najefo masa tambaya."
PAID BOOK
Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance,
account 0003075326
Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan
tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke."
Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike."
✔️Ote
Comment
Follow
share
To be cintinued
Zaynab Alabura
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
*BIBIYATA YAKEYI *
_(WAYE SHI?)_
2023
*بسم الله الرحمن الرحيم*
BY
ZAYNAB BAWA
PAGE 6
Assalamu alaikum
Ina kuke manyan mata?
Matanda suka san kansu, Suka amsa sunansu Mata, Amarya, Uwar gida shin kin taba using kayan *ROYAL EXQUISITE* kuwa??? Idan kin taba to barkanki danna tabbata kin fita daban da sauran mata, idan Baki taba ba kuwa lallai an barki a baya kuma kin dade kina cutar kanki da mijinki, Domin samun kayanmu masu kyau da inganci zaku iya tuntubarmu domin munada Kayan mata masu kyau da inganchi Kamar su
Virgin again
Tightening pills
Turaren ban mamaki
Sweetness agents
Wetness agents
Infection set da sauransu
Domin ƙarin bayani ku tuntubemu ta wannan numbern
08030644073
*Assalamu alaikum barkanmu da warhaka*
INA MASOYANA WANDA SUKA KARANTA LITTAFIN BIBIYATA AKEYI 🤝 WANNAN SALON SHEKARAR 2017 NE, YA KUKAJIN LABARIN? NASAN DA YAWANKU BAKU MANTASHI BA!
TO MASOYA GANI NAN NA KAWO MUKU WANI ZAZZAFAN LABARI MAI CIKE DA SALO KALA KALA!!! WANNAN SABON LABARI SHINE BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI).
WANNAN SALON 2023 NE! SABON LABARI SABON SALON LITTAFI DABAN YAKE DANA BAYA BIBIYATA AKEYI!
BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI) PAID BOOK NE BA FREE BA.🤝
Dr Salman yaja numfashi Sannan yacigaba da faɗin.
"Jiya Bayan wayarda mukayi dake nasamu saƙo daga baya kira yashigo, anyimin offering kuɗinda hankali bazai iya ɗauka ba akan narabu dake banaji akwai wani mahaluki da zai iya cire wannan kuɗin yabayar kawai saboda soyayya har indai akwaishi toh son dayake yiwa wannan abu duk duniya baza'a samu wanda zaiyi mata kwatankwacinsa ba, da baki sanar dashi ba ni kaɗai kika faɗawa zan fahimta" Da mamaki nake kallonsa nace.
"Amma ni ai malam babu wanda na faɗawa kuma mutumin da kake referring akansa ni banma sanshi ba" Ya kalleni kallo irinnna wanda yakeson gaskata abunda nake faɗa. ya jijjiga kai yace.
"Amma abun da mamaki dan fa har zuwanda kikayi office ɗina jiya yana sane da hakan dan saida yayi maganarsa kuma maganar da mukayi a waya yayimin ita jiya"
"Wallh Malam ni ban faɗawa kowaba ko zuwan office ɗinka danayi ko agidanmu ban faɗa ba"
"Eh toh zan yarda da cewa baki faɗawa kowaba saboda saida nayi tunani nace idan keda kanki kika sanar masa kiranki danayi awaya da zuwa office ɗina hakan yana nufin kina ra'ayinsa kenan idan hakane bayada buƙatar bani kuɗi kafin narabu dake har indai kina ra'ayinsa keda kanki zakice akwai wanda kikeso, tunda bakisan dashi ba tabbas yana BIBIYARKI toh Amma WAYE SHI?" Shiru mu dukanmu mukayi dan bamuda wannan amsar,
"Malam dan Allah zan iya ganin numbern da aka kiraka?" danno kan number ɗin yayi ya mika min yace.
"Gata nan idan kinada bukata zan iya sakawa a Bibiya miki layin"
"kayi hakan dan Allah malam nagode"
"Babu damuwa zuwa gobe duk yanda ake ciki zan sanarda ke. amma sai dai Kiyi Hakuri na janye zancen neman aurena akanki dan wannan ga dukkan alamu zai iya aikata komai akanki bazan ɗauki wannan risk ɗinba dama ace munsan WAYE SHI? toh da zamusan yanda zamu ɓullowa lamarin amma rikici da abunda baka taɓa kallonsanba ai babban kasada ce" Har wani zazzaɓi nakeyi Jin wannan lamari dayake faruwa koma wanene yanzu yaci ace ya bayyana kansa. Malam yace.
"Bani wayarki nagani" na miƙa masa wayar jiki a sanyaye Ya dudduba sannan yace.
"Abunda mamaki da nayi zaton ana sauraron kiranki amma kuma ya nunamin babu mai bibiyar layinki shikenan dai Zaku iya tafiya in sha Allahu idanna sameshi zan sanar dake Godiya nayi masa sannan muka tashi muka fita"
Masallaci mka wuce kai tsaye saboda bamuda lactures har awa biyu masu zuwa kuma bazan iya shiga library karatu ba, Kwanciya nayi zazzaɓi yanason rufeni. Maryam tace.
"Wai keh meye kikeyi hakane? Wannan fa ba abun damuwa bane dama nafaɗa miki Boyeyyen masoyi ne yake bibiyarki, ki sakawa ranki sanyi wallh jikkna yabani akwai alkhairi mai ɗumbin yawa a wannan lamari" kwantarmin da hankali ta ringa yi har na warware,
"kinsan me" maryam tafaɗi. Na ɗago daga kwancen danake nace "
'A'a"
"Tashi muje mubada layin wajanmu ayi mana tracing ta'iya yiwuwa yakasance mutum ɗaya"
"A'ina zamu bada" na tambayeta bari ina zuwa tafaɗi sannan ta ɗaga waya takira wani saurayinta minti talatin ya'iso tabashi layinda ake turamin saƙo ta nemi yayi mata tracing layin shima cemata yayi zuwa gobe duk yanda ake ciki zai sanarda ita."
Yamma liƙis muka koma gida hakanma saida na gargaɗeta akan kada ta faɗawa kowa abunda yake faruwa tacemin bazata faɗa ba."
Gani nakeyi kamar gari bazai waye naje nasamu Dr salman naji yanda ake ciki a lamarin ba, sassafe na shirya zuwa school ko Karyawa ban tsaya yiba.
Har 12:00pm muna zaman jiran Dr salman bai isoba Maryam takira saurayinta ya sanar mata da cewa zaizo baigama abunda yake yiba,
Dr baishigo school ba sai 2:00pm yana shigowa kuma lactures yashiga mukayita jiransa sai 4 yafito, sannan yakira mukaje muka sameshi. Bayan mun gaidashi ya amsa yafara da faɗin.
"Kuyi hakuri nasan kunyita jirana lamarinne dai ya tsareni maganar gaskiya ba'a gano mai layinba naje wajan tracing amma campaynyn layin sun rufe komai na SIM ɗin sunki bada damar da za'a bibiyi layin naje campaynyn da kaina bansamu wani bayani ba sunmaƙi tsayawa su saurareni daga ƙarshe ma dana matsa duka ma'aikatan wajan sai suka tashi daga aiki. Aka rufe wajan. Abunda zai baki mamaki danaje ina tambaya akan layin costumer care dana samu bai yarda yabani wani bayani ba har saida yatashi yashiga office na manaja, ina iya kallo lokacin da manager ya leƙo yana kallona da dukkan alamu yayi waya wani wajan ya sanar, nakasa samun haɗin kansu atakaice sai babu wani kwararran bayani gameda mai wannan lamba"
"Jikina yayi sanyi matuƙa" Dr salman yacigaba da faɗin ga dukkan alamu wannan mutumin yanada ƙarfin iko na gaske duk yanda muke tunani yawuce nan mutumin da zai iya juya company alokaci guda ya sanya su rufe su tashi kiyi tunanin wani irin mutumne, kinsanda cewa company basa ɗaukan asara, yanzu nasake gaskata cewa kuɗinda yace zai bani akanki zai iya badawa. Saboda yanzu Allah kaɗai dasu kansu sukasan nawa zai biya wannan company" Jiki a sanyaye nace.
"Shikenan malam nagode sosai"
"Amma zan baki shawara why not ki sanarda mahaifanki? Ta iya yiwuwa su zasusan matakan ɗauka" Girgiza kai nayi nace.
"A'a malam mahaifina baida cikekken lafiya banaso yashiga damuwa ta wannan dalilin in sha Allahu komai zaizo da sauƙi"
"shikenan Amma ki kwantarda hankalinki yanyinki ya nuna baki cikin nutsuwa, wannan mutumin ga dukkan Alamu bamai cutarwa bane. da akwai cutarwa a lamarinsa toh daya daɗe da cutar dake tunda yanada ƙarfin ikon yin hakan tako wani hali. Sannan Shawarata ta biyu karki nuna Alamun cewa kinsan yanayi kokuma wannan abun yana damunki, karki nemi sanin ko waye. karkk bari yagane kina cikin wani hali. yin hakan zaisa yaƙara nisanta haɗuwarsa dake karki damu wata rana dole zaizo gareki tunda bazai zauna har abada a ɓoye ba. Na tabbata yana ganin kowane moves ɗinki yasan me kike ciki kwantarda hankali shine zai bashi damar bayyana a ƙaramin lokaci."
"koma wanene inada yaƙinin sonki yakeyi matuƙa abunda zai baki mamaki koni daya kira ba threaten ɗina yayiba roƙon Albarma yayi wajena da tayin kuɗi mai masifar yawa, nima kaina banaji zai cutar dani bare ke wanda duk wasu alamu sun nuna cewa masoyinki ne"
Godiya nayi masa mukayi masa sallama muka fice, Maryam tace.
"muwuce wajan Saurayinta dan yazo tun ɗazu muna wajan Dr salman"
Kai tsaye wajansa muka wuce mun sanya ran samun amsa mai daɗi daga wajansa. da abokinsa sukazo yayi mana bayani yace.
"har yanzu bamu samu mai wannan layin ba har company munje karshe ma sai cemana sukayi babu wannan lamba a jadawalin numbers ɗinsu" murmshi abokinsa yayi yace.
"Kai ka yarda da abunda suka faɗa kenan?"
Mutanen nanfa ba gaskiya suke faɗa mana ba kawai akwai wani abu aƙasa"
"Nima naso na fahimci hakan" kallon Maryam yayi yace.
"Akwai wani matsala ne gameda layin?"
"Ana yawan turowa ƙawata message da layin shiyasa muka nemi sanin mai layin"
Abokinsa yayi dariya sannan yace.
"Lallai wannan ya kwafsawa kansa ai irin wannna matan kai tsaye zaka je musu shi ya tsaya wasa nikuma nagani inaso dan haka yanzu zan shigarda kaina" sunkuyarda kaina nayi dan dama naga take takensa. Saida mukayi exchange phone number dashi kafin mukabar wajan ni saida naji tsoron bashi number ɗinma dan bansan abunda zaije yazoba.
Saina fara tunanin wanann kodai aljani ne?
Ƙarfe takwas na dare muna zaune aɗakin mama muna hira wayata tafara ruri ina dubawa naga mai kiran Sageer kamar yanda nayi saving ɗazu naƙi ɗagawa Mama taɓe baki saidan yakira kusan sau 3 duk ina kallo ban kulaba danni tsoron ɗauka nakeyi dan bansan abunda zaije yazoba.
12:am ina zaune ina karatu Washe gari inada test naji ƙarar messages ya shigo wayata, batareda na dubaba nacigaba da karatuna minti biyu baya wani saƙon yasake shigowa, ɗago kaina nayi na ajiye alƙalamin dake hannuna na miƙa hannu na ɗauki wayar, duka lamba ɗaya taturo saƙon gabaki ɗaya guda biyun dan haka kai tsaye nawuce cikin message ɗin saƙo nafarko yananan kamar haka.
_don't dig too deep_
na biyu kuma aka rubuta.
حظ موفق في اختبارك (Good luck on your test) abunda saƙon yake nufi kenan amma da kalmar larabci aka turoshi Taɓe baki nayi sarai nagane abunda yake nufi da message ɗinsa nafarko wato yana nufin nadaina bincike akansa karna zurfafa bincike afili nace
"Kai kaji wajan"
Wato harma yasan inada test gobe?
"koma wanene kai zaka bayyana lokacine" na ɗauki shawarar Dr salman zan nuna kamar bansan abunda yake faruwa, kunna Data nayi nahau whatsapp naga naga mesaages ɗin sageer yafara shigowa, shiga message ɗin nayi naga yanamin ƙorafi akan rashin ɗaga wayarsa haƙuri kawai nabashi yace zai kirani alokacin nace.
"Dare yayi yanzu kawai lets chat bama daɗewa zanyiba saboda ina karatun test, hira mukayi dashi na ɗan lokaci sannan nayi masa sallama na sauƙa. Saida na taɓa karatu kafin nayi bacci, Sassafe naje na zana test ɗina nadawo dake muna shirin yin walimar sauƙa bazama mukeyi a school kamar yanda muka saba ba,
Dama tun tashina da safe naga kiran Sageer so ban ɗauka wani abun bane ban bi bayan kiranba har saida nadawo yasake kira. Abunda ya faɗamun ya matuƙar bani mamaki. ya tabbatarmin da cewa akwai mai bibiyar chats ɗina kuma yacemin nayi bincike sosai domin sanadin chats ɗinmu najiya an kirashi ana rokonsa daya fita a rayuwata. Mamaki sosai abun yabani wato whatsapp ɗinma bai barmin shiba? yasan duk wani abunda nakeyi chats ma saida ya bibiyeshi, Sageer yacigba da faɗin.
"Bansan WAYE SHI ba amma inada tabbacin zai iya sadaukarda kansa akan soyayyar dayake yimiki daya kira abun kamar almara amma ba abu bane na wasa, na gaskata soyayyarsa gareki Har indai ya bayyana soyayyarsa gareki kawai ki amsa dan yana matuƙar sonki, toh kawai nace masa mukayi Sallama."
"ina sauƙe wayar na luntsuma tunani wato zai iya fitowa ya bayyanawa kowa soyayyar dayakemin nice wacce ake yiwa soyayyar kuma bazai iya fitowa ya nunaminba afili nace.
"Koma wanene kai toh kai kaji wajan."
PAID BOOK
Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance,
account 0003075326
Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan
tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke."
Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike."
✔️Ote
Comment
Follow
share
To be cintinued
Zaynab Alabura
*BIBIYATA YAKEYI *
_(WAYE SHI?)_
2023
*بسم الله الرحمن الرحيم*
BY
ZAYNAB BAWA
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
*Y'AR FARI*
*YARIMA FAYAD* paid 200
*ƘADDARAR RAYUWA*
Ga wanda suke buƙatar siyan wannan litfafi na *BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI?)* ga wata garaɓasa da zanyi muku yau zuwa gobe in sha Allahu akwai discount yau zuwa Gobe in sha Allahu kowanne mutum biyu zasu biya 500🥰 Ga duk masu so ki samu kawarki ko sisternki ku haɗa 500 ku saya ku biyu ko cikin group kuke zaku iya haɗawa sannan idan mutum 4ne zasu haɗa su saya still akwai discount in sha Allahu
Kada kubari wannan damar ta wuceku💃💃
BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI?) da yawanku nasan kun karanta BIBIYATA AKEYI wannan tsohon novel ɗinane BIBIYATA YAKEYI labarine na daban wanda yasha bambam da wancan salon wannan daban tsarinsa ma daban labaraine guda biyu ma bambanta,
Ina fata zakuji daɗin labarin
Ga masu Buƙatar Biya
Ta 0003075326 Zainab M Bawa jaiz bank Ko katin MTN tareda shaidar biya ya wannan layin 08161146563
*HASKE WRITERS ASSO💡*
*BIBIYATA YAKEYI *
_(WAYE SHI?)_
2023
*بسم الله الرحمن الرحيم*
BY
ZAYNAB BAWA
PAGE 7
FREE PAGE SUN KUSA ƘAREWA KUSHIGO CIKI DAN AFAFATA DAKU."
Assalamu alaikum
Ina kuke manyan mata?
Matanda suka san kansu, Suka amsa sunansu Mata, Amarya, Uwar gida shin kin taba using kayan *ROYAL EXQUISITE* kuwa??? Idan kin taba to barkanki danna tabbata kin fita daban da sauran mata, idan Baki taba ba kuwa lallai an barki a baya kuma kin dade kina cutar kanki da mijinki, Domin samun kayanmu masu kyau da inganci zaku iya tuntubarmu domin munada Kayan mata masu kyau da inganchi Kamar su
Virgin again
Tightening pills
Turaren ban mamaki
Sweetness agents
Wetness agents
Infection set da sauransu
Domin ƙarin bayani ku tuntubemu ta wannan numbern
08030644073
*Assalamu alaikum barkanmu da warhaka*
INA MASOYANA WANDA SUKA KARANTA LITTAFIN BIBIYATA AKEYI 🤝 WANNAN SALON SHEKARAR 2017 NE, YA KUKAJIN LABARIN? NASAN DA YAWANKU BAKU MANTASHI BA!
TO MASOYA GANI NAN NA KAWO MUKU WANI ZAZZAFAN LABARI MAI CIKE DA SALO KALA KALA!!! WANNAN SABON LABARI SHINE BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI).
WANNAN SALON 2023 NE! SABON LABARI SABON SALON LITTAFI DABAN YAKE DANA BAYA BIBIYATA AKEYI!
BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI) PAID BOOK NE BA FREE BA.🤝
******
Munata shirye shiryen walima dan haka yau ban fita school saura 2days walimar Sauƙanmu gidanmu da gidansu maryam gabaki ɗaya anata shirye-shirye, Baba ya bugamin Memo masu girma guda ɗari sunana da Maryam ne ajiki domin maryam yanzu tadawo ƴar gida agidanmu kamar yanda nima nadawo agidansu, Mama kuma key holder ta buga mana mai suna ajiki anty tayi mana sticker kowanne guda ɗari ne dan haka na rabasu a tsakiya na 50-50 kowanne natafi dan kaiwa maryam nata, Itama nasamu gidansu anata shirye-shiryen walimar, ganin motar Hamma a harabar gidan ya sanyani sakin murmushi dan nasan yana gida ta iya yiwuwa nayi arba dashi hakan kuma zai samamin sanyi acikin zuciyata.
Part ɗin Umminsu Maryam nafara wucewa na sameta da wasu daga cikin ƴan uwanta suna shirin walima domin ita maryam za'ayi mata walima agida.
Shiga nayi muka gaisa tacemin maryam na ɗaki da ƙawayenta suna aiki, miƙewa nayi nashige ciki. A falonda Hamma yake zama natsaya naketa raba idanuwa na ko zan ganshi amma wayam ina tunanin jama'arda suke gidanne yasa bai zaunaba gabaki ɗaya sai naji babu daɗi nan da nan murmushin dake kan kumatuna ya sauƙa jiki a sanyaye nayi sallama na shiga falon maryam, tana jina ta saki ihu tana faɗin ƴar halak kinƙi ambato wallhy babe yanzu nake zancenki,
Raɓawa ta cikin ƙawayenta nayi bance komaiba na isa kujera ma zauna sannan na taɓe baki nace.
"Toh sai me? Ninace kiyi hira tane da zaki cikamin kunne daga shigowata?" harara ta wurgamin tace.
"keh wallh ba'a abun arziki dake"
"saina tsiya" na ƙarasa maganarta.
Cousin sisters ɗintane a falon da wasu daga cikin ƙawayenmu wanda mukeyin nursing tare su biyu ga dukkan alamu sunzo tayata aikine dan dama tun daga lokacin da suka fuskamci babanta hamshaƙin mai kuɗine suke shige mata.
Souvenir ne agabansu dayawa ga dukkan alamu shiryasu sukeyi, Sannu da aiki kawai nayi musu na dubi maryam nace ga aikanki inji mama da Baba da Anty,
Na miƙa mata ƙatuwar jakar danazo dashi karɓa tayi ta buɗesu taciro tafara karanta ihu tasaka tana faɗin.
"Mufa ƴan gatane tako ina taɓe baki kawai nayi danni bana cikin yanayin raha duka abubuwan taciro tana dubawa tana sake faɗin kyawun da sukayi,
Miƙewa tayi tafice ta nunawa Ummi sannan tadawo tana faɗin idan zaki tafi tare zamuje naje nayiwa Su mama Godiya, bance mata komaiba na zame na ƙwanta na lumshe idanuwa na, zuciyata aai azalzalata takeyi ina muradin ganin Hamma ko zatayimin sauƙin abunda nakeji, Ganin haka ya sanya Maryam ta ɗauko ko wata matslarce dan haka tatashi saiji nayi ta riƙo hannuna na buɗe idanuwana tace.
"zo muje" miƙewa nayi nabita muka shige ɗaki baya saki hannuna na ba saida muka ƙarasa Har bakin gado muka zauna, Sannan tace.
"menene yake damunki babe? Kinyi wani iri badai akan Ɓoyeyyen masoyi kika shiga wannna damuwar ba?" kallonta nayi na wani lokaci yayinda a zuciyata nabata amsa da cewar Hammanta ne yake azalzalar zuciyata. Afili kuma banda wani zaɓi face ɓoye abunda yake cikin zuciyata nace.
"waye kuwa zai sani cikin damuwa idanba shiba? Babe anya mutuminnan kuwa ba aljani bane?"
"Wani abunne kuma ya sake faruwa" ta tambaya na gyaɗa kaina sannan nace.
"kinsan mutuminnan har whatsapp ɗina yake bibiya"
"kamar Yaya?" ta tambaya. Dalla-dalla Nayi mata bayanin abu da yafaru jiya tsakanina da Sageer na ɗaura da faɗin.
"Allah ina ganin wannan mutumin aljanine idanba hakaba tayaya yasan cewa munyi chat dashi,
"Toh Babe menene abun damuwa anan?" naɗauka faruwar wannan abin zaisa ki fahimci cewa wannan mutumin masoyinkine na gaske bawai dawata manufa yake bibiyarki ba"
"toh amma WAYE SHI? idan abunda kika faɗa hakane yanzu yaci ace ya bayyana kansa" cikin sigar ƙwantarda hankali maryam take faɗin shikenan dai in sha Allahu zuwa agama hidimar wannan walimat zamusam wanene shi,
"Allah yayarda" kawai nace. Muka tashi mukayi palour, gabaki ɗayansu saida na lura da canji a fuskarsu sunso duk maganar da zamuyi muyita a gabansu.
Ɗaya daga cikin friends namu fadeela wanda muke school tare takasa ɓoye cikinta saida tafito tayi magana, Amma cikin sigar wasa dama kuma wasu lokutan jealousy comes in jokes so ba kowacce dariya bace taketa soyayya, Cikin wasa tace.
"Wato gulmarce dake mu karen ware ne yasa baza'ayi a gabanmu ba. Toh Allah yabaku haƙuri" Ina ƙoƙarin zama nabata amsa da faɗin.
"Dama kin kwantarda hankalinki danmu babu gulmar da mukayi" Dariya tayi alamun itama taɗauki hakan a wasa.
Marairaice fuska tayi dake dama ƴar azabar iyeyice ni haka kawai jinina bai haɗu da itaba gabaki ɗaya kalar tarbiyarmu ba ɗaya ba. Taddubi Maryam tace.
"Har yanzu Hamma bai fitoba, Wallh Maryam Hammanki ya haɗu sosai ajin ƙarshe, nifa danshi nake zuwa gidanku, Ko raina ke ɓace idan nayi arba da kyakkaywar fuskarsa sainaji ɓacin raina ya gushe,
Jin kalamanta ya sanya gabana yafara faɗuwa ji nakeyi kamar ta zubamin garwashi a ƙoƙon zuciyata, ɗaya daga cikin cousin ɗin maryam ta miƙe haɗeda jan tsaki tabi Fadeelah sa harara fuuu tafice aɗakin,
Fadeela ta dubi maryam wacce take kunshe dariyarta tace.
"Maryam kodai budurwarsa ce?" Dariyar da take ɓoyewa ce ta ƙwace tace.
"ni in nasanine? Aida kin tambayeta tun kafin tafita"
"uhmm ai alamu ma yanuna koba budurwarsa bace itama tana sonsa cewar fadeela" jijjiga kai Maryam tayi tace.
"Au kema sonsa ɗin kikeyi kenan?"
"toh idanba sonsa ba me nakeyi Maryam?" ashe kallon sakara kikemin kenan tunda baki fahimci ina sonsa ba"
Kama haɓa maryam tayi tace.
"ni nikuma A'a gaki ga Hamma Allah yabaki sa'a har yanzu ba'a samu macenda ta isheshi kallo ba amma zaki iya gwada sa'arki"
Cikin muryar damuwa fadeelah tace.
"Dan Allah bani numbernsa" inaji maryam ta karanto mata haɗeda faɗin.
"karki cemasa nice nabaki" Jikina yayi matuƙar sanyi Jin maganar Maryam da fadeela sai nakeji kamar wanda zazzaɓi yakeso ya rufeni. Jiki a sanyaye na miƙe nayi musu sallama maryam tace na jirata tagama Mutafi tare ko takanta banbi ba banma fahimci abunda take nufi ba nafara tafiya, jiki a sanyaye. Harna shiga falon batareda na ankaraba, kamshin turarensa ne yadawo dani daga cikin Hayyacina dasauri nayi ƙoƙarin juyawa ko zan kalloshi Bumm naji na buge mutum nayi baya zan faɗi ya sanya hannuwansa ya tallafoni da sauri tsoron kada na faɗi yasa ya haɗa jikina da nasa A tsorace na ɗago da kaina shima niɗin yake kallo yayinda idanuwanmu ya sarƙe acikin na juna, wani irin abune naga yana yawo a cikin ƙwayar idanuwansa wanda nakasa fahimtar abunda yake yawo aciki, Tsawon sanina dashi 2years bai taɓa kallona irin haka ba, Bazan iya juran kallon dayake yimin bah hakan yasa na yi ƙoƙarin Ƙwace jikina batareda wata gardama ba ya sakeni naja baya na sunkuyarda kaina ƙasa harya buɗe baki zaiyi magama amma yaanyin da zuciyarsa take bugawa da sauri ya sanya ya fasa ya raɓa yawuce, Ajiyar zuciya na sauƙe nabi bayansa da kallo bansan lokacin da murmushi ya kuɓucemin yayinda zuciyata take wani irin bugu kamar zata faso ƙirjina ta fito waje.
Jiki a saɓule na isa harabar gidan ina fita wayata ta buga alamun shigowar message, dake na sauya sautin shigowar saƙon wannan lambar ya sanya batareda na dubaba nasan wanda yaturo saƙon, danna canja sautin shigowar saƙonsa saboda kowanne saƙo yashigo saina samu kaina da faɗuwar gaba, jiki a saɓule na ciro wayata dan duba saƙon."
PAID BOOK
Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance,
account 0003075326
Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan
tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke."
Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike."
✔️Ote
Comment
Follow
share
To be cintinued
Zaynab Alabura
*BIBIYATA YAKEYI *
_(WAYE SHI?)_
2023
*بسم الله الرحمن الرحيم*
BY
ZAYNAB BAWA
PAGE 8
FREE PAGE SUN KUSA ƘAREWA KUSHIGO CIKI DAN AFAFATA DAKU."
Assalamu alaikum
Ina kuke manyan mata?
Matanda suka san kansu, Suka amsa sunansu Mata, Amarya, Uwar gida shin kin taba using kayan *ROYAL EXQUISITE* kuwa??? Idan kin taba to barkanki danna tabbata kin fita daban da sauran mata, idan Baki taba ba kuwa lallai an barki a baya kuma kin dade kina cutar kanki da mijinki, Domin samun kayanmu masu kyau da inganci zaku iya tuntubarmu domin munada Kayan mata masu kyau da inganchi Kamar su
Virgin again
Tightening pills
Turaren ban mamaki
Sweetness agents
Wetness agents
Infection set da sauransu
Domin ƙarin bayani ku tuntubemu ta wannan numbern
08030644073
*********
Da sauri maryam tafito ta taras dani sauran Friends namu na biye da ita abaya, hakan yasa na maida wayar nafasa duba saƙon, cikeda jin Haushi Maryam tace.
*Inata yimiki magana ki jirani ko ina kika kai hankalinki? Ko saurarona bakiyiba. kuma Bakima yiwa Ummi sallama ba" hatta gama maganar bance komaiba yanayin da nake ciki bazai barni na maida mata da masifa kamar yanda nasaba ba, dan haka na sakar mata murmushi. Sai kawai tasake baki tana kallona, ƙarasowa tayi daff dani yayinda Friends namu suma suka ƙaraso wajan. Cikeda al'ajabi maryam tace.
"lafiya kike kuwa babe?" cikeda nishaɗi nace.
"Me kika gani?" jijjiga kai kawai tayi batareda tace komaiba tayi gaba zuwa parking-lot, ganin babu kowa a wajan yasanya ta dawo wajanmu ta ɗaga waya takira driver ɗin kusan tare suka fito da Hamma ina ɗaga idanuwa na na kalleshi zuciyata tahau bugawa da sauri, Coppee brown Shadda ce ajikinsa ɗinkin jamba kansa hula hannunsa ɗaure da agogon fata shima brown yayi matuƙar ƙyau acikin shaddannan daƙyar na iya saita kaina na ɗauke idanuwana daga kallonsa, yazo dai-dai yanda muke yayinda kamshin turarensa ya rigashi isowa, Maryam na ƙoƙarin ɗaga waya tayo kira mukaji muryarsa yana faɗin.
"kuzo mutafi" batareda ya kallemuba yayi maganar yaci gaba da tafiyarsa. Maryam tayi saurin sauƙe wayar tabi bayansa, nima na rufa mata baya."
Shirune yabiyo bayan zamanmi gabaki ɗaya acikin motan saida mukahau titi batareda ya kallemi ba hankalinsa nakan TiTi yace.
"Ina zakuje?"
"Gisansu Mamee" Maryam tabashi takaicecciyar amsa,
A ƙofar gidan yakaimu ya zubamu yajuya abunsa, ajiyar zuciya na sauke a lokacin dana fita a motar danko kwararren numfashi nakasa jaa gani nake kamar daga numfashina zai iya fahimtar abunda yake cikin zuciyata."
ƙaramar ƙofar dake jikin gate ɗin gidanmu na buɗe mana muka shiga, muka ratsa da harabar gidan har zuwa cikin gidan, fadeelah takasa haƙuri tafara faɗin.
"Zainab Ashe kuma gidanku masu kuɗine" Hafsa wacce muka taho tareda ita tace.
"Ai daga gani yanda kawancensu yayi ƙarfi itada maryam kinsan dole sai dai idan matsayi yazo ɗaya"
Fadeelah tace.
"bantaɓa saniba sai yau" murmushi kawai nayi musu, dan Tabbas ga duk wanda yaga gidanmu zaiyi tsammanin cewa munada dukiya sosai, amma mu kaɗai damuke rayuwa acikin gidan mukasan irin halinda muke ciki, Sai dai kawai muce Alhamdulillhi."
Ɗakin mama muka wuce Kai tsaye a falo muka zauna mama na ciki natashi nayi ciki Maryam tabi bayana cikin drinks ɗinda aka siya san walimar sauƙarmu na ɗebo musu haɗeda ruwan pure water na ajiye."
Maryam tafito tawuce ɗakin anty danyi mata godiya Muna zaune tadawo ta samesmu,
Anan muka zauna sai wajan biyu kafinnan suka tafi."
Wunin ranar gabaki ɗaya nayishi cikin farin ciki sakamakon abunda yafaru tsakanina da Hamma iya tsawon samina dashi bantaɓa ganin ya kalli yanda nakeba sai ayai da idanuwanmu suka sarƙe cikinna juna, ba shakka Hamma yanada kwakkwaran dalilinsa daya sanya baya kallon mutane ido cikin ido mai yiwuwa ya gane akwai ƙwayar halittar kyau a cikisu wanda zaija hankali haɗeda fuskar mai kallonsu.
Har ƴan gidanmu saida suka gane farin cikin danake ciki amma sai suka ɗauki hakan A ɗaukin walimar dana keyi.
Ban sake bi takan wayarba barema na tuna da saƙon da aka turo dan wasu lokuta nakanji kamar nadaina buɗe saƙonma gabaki ɗaya, nayi blocking numbern yafi sau babu adadi amma haka zanji shigowar saƙo ina dubawa zanga blocking ɗin dannayi ya sauƙa, shiyasa hankalina yafi karkata ga cewa aljani ke turamin message.
Wajajen la'asar muna zaune nida Anty fadeelah da Aysha mama ta shigo ɗakin. Tana kallonmu cikeda sha'awar yanda ta samemu muna hira tsakaninmu na ƴan uwa, dukanmu mukayi mata sannu ta amsa, sannan ta dubeni tace.
"Mamee kifito kizo ki tafi aikar Habibu shinkafa kam na aika ansayo, nasan yanzu yakusa isowa ko jallof kiyi masa da ƴan haɗe-haɗe.
"Toh Ganinan zuwa Mama yanzu zan fito" mama tajuya tana faɗin.
"Gara kifito dan nasan yakusa sauƙa" bayan fitar Mama Aysha tadubeni tace.
"Habibu ɗan uwanki yayanki ne zai dawo?"
Bankaiga bata amsa ba Anty fadeelah ta jefa mata harara haɗeda faɗin.
"keba ɗan uwanki bane?" Aysha tace.
"maida wuƙar nifa haka nake nufi ba ina nufin Yayanta"
"Kema ai yayanki ne" Cewar Anty fadeelah. Dariya nayi sannan nace.
"Anty fadeelah bazai girmeta ba kota girmeshi ko suzo sa'anni dan immediate nake binsa tsakaninmu babu wani rata sosai."
"Shekarunki nawa?" Suka haɗa baki wajan tambaya.
"19years zan cika this month nabasu amsa atakaice"
"eh tabbas bazai girmeta ba" cewar Anty fadeelah.
"Aysha ce tace. Amma ai akwai wani bayan shi ko? Ina nufin first born ɗin Mamanku" jin zancen nayi yayimin wani iri nayi Murmushi mai cikeda ciwo ban iya bata amsar tambayarta ba, ƙarancin shekaruna bai hanani jin zafi da raɗaɗin irin ahlin danake dashi ba, Mu kanmu bamu gama sanin junanmu ba. Cikin sanyayyar murya nace.
"Bansan wata irin rayuwa muke ciki a ahalinmu ba, ashe damu daku gabaki ɗayanmu rayuwa iri ɗaya mukeyi muna rayuwa batareda munsan junanmu ba, nikaina bansan ku nawa bane a cikin mahaifiyarku haka kuma baku saniba, wannan wace irin rayuwa ce? Koma wace irice bamai kyau bace. Gabaki ɗayanmu nasan bamajin daɗin yanda wannan al'amari yake kasancewa, idan munason gyara mu yakamata mu tashi mu gyara iyayenmu daban muma daban, Abunda yake tsakaninsu bai kamata ya shefemu ba, Habibu shine babban ɗan Mama ƴan uwan Mama ne suka biya masa karatu a ƙasar waje yagama yau zai dawo mu huɗune gabaki ɗaya a wajanta kukam nasan kunada yawa yaya Ahmad Kawai nasani saiku yanzu da kuka dawo cikin rayuwarmu, gabaki ɗaya sauran banace ban sansu ba bakuma zan iya tunasu ba saboda lokacin da tsawo" ƙarashe faɗin hakan ina miƙewa
Jikinsu gabaki ɗaya yayi sany nima jiki a sanyaye nace.
"Bari naje Mama na jirana" nasaka kai nafice.
A ɗaki nasamu Mama tabani kuɗin aikar harna juya zan fita sai kuma na juyo na kalleta nace.
"Mama mai yasa bakwa saka su anty fadeelah aiki?"
Ta ɗauki lokaci tana kallona kamar bazatayi magana ba har ina shirin fita sai naji tace.
"Saboda tsoron abunda zaije yazo" n ajijjiga kai sannan nace.
"ku kawarda kanku kan abunda mutane zasuce komai zakuyi kuyi zuciyarku ɗaya tsakani da Allah koma menene yaje yazo toh zaizo dasauki" gyaɗa kai tayi tace.
"Toh uwar Mata sarkin sanin yakamata jemin aika nikam ki dawo" najuya nifice ban daɗe a kasuwarba nadawo saboda aikar batada yawa. Ina dawowa nacire Hijabi nafito harabar kitchen ɗinmu nahau aiki Anty tazo tazauna tana tayani, Muna cikin aiki Mama tafito daga ɗakin Baba dan batama san da dawowata ba danaga batanan kawai sai nahau yin aikin tunda nasan ko tananan ma ni ce ƙarfin aikin.
Mama tana fitowa tace.
"Mamee jeki kira ƴan uwanki kuzo ku haɗu kuyi aikin" Abun yazomin a bazata tunda ban ɗauka mama taji maganata ba dan haka namiƙe na nufi kiransu Anty ta dubi Mama tace.
"Amma Mama dakin barsu kawai saboda abunda zaije yazo kinga iya zamansu basu taɓa tunanin tayamu aiki ba tunda aikin ba gagararmu zaiyiba kibarsu suyi zamansu ni wallh banason rikici" Mama ta nisa tace.
"Antynsu Lamarin gidannan yana buƙatar gyara zamanda mukeyi da zuba idanuwa bazai gyara lamarinba. Har indai kina tunanin makomar Ƴaƴanki ko bayan Babamu toh ki taimaka wajan sanya hannu a gyara wannan lamari, Abaya munyi kuskure matuƙa da bamu zuba ido munja gefe ba toda al'amarin bai taɓarɓare hakaba"
cikeda Biyyya Anty tace shikenaan in sha Allahu zan taimaka amma bana tunanin sanya hannuna zai gyara lamarin baƙya kallon har yanzu irin gaisuwarda take shiga tsakanina da yarannan? Ko kallon mutumci fa ban ishesu ba" Mama batakai ga tankawa ba muka fito daga ɗakinmu ganin fuskarsu ya nunawa Mama lallai sunji daɗin kiranda akayi musu. Muna ƙarasowa Mama tacewa anty.
"Tashi kibarsu suyi aikin su kaɗai tunda idan gidan miji sukaje babu mai tayasu, mu dukanmu muka saka dariya Anty tatashi mukaci gaba da aikinmu Har aka kira magrib Baba yafito Sallah ya taras damu muna aiki ba ƙaramin daɗi yajiba dan har fiskarsa tanuna farin cikinsa yakasa ɓoyuwa Har yace.
"Mamee" Bayan na amsa mai ya tuna saiya canja yace.
"fadeela a haɗamin baƙin shayi ki kawomin ɗaki idanna dawo sallar isha'i Mamee ta gwada miki irin haɗin da akemin" mu duka muka amsa haɗeda yimasa adawo lpy."
muka tashi Sallah Bayan mundawo mukaci gaba da aiki saida aka kira isha'i kafinnan muka tashi na nunawa anty fadeelah yanda zata haɗawa Baba shayin, yana shogowa tajuye takai masa tadawo mukaci gaba da aiki, adaren sai muka gama aikin tass, Rice and stew mukayi sai vegetable pepper chicken da kajin da Baba yasiyo ƙwara biyu da ƙananun snacks dama Mama tana kunun Ayah na sayarwa kuma yana tafiya sosai dan haka saida mukayi mata muka ɗureshi a gorina Asyha ta jera mata a fridge sauran aikin da mukayi ƙananun coolern da mama takawo mana muka ɗebawa Habibu da Baba nasu sauran muka na cikin gida, Mama tace tunda mu mukasha wahalar aikinmu toh muraba kayanmu, kintatawa mukayi muka raba.
Sai ƙarfe tara sannan Habibu ya iso Kowa yayi murnar ganinsa barinni dukda bawata jituwa bane a tsakaninmu.
Sai kusan sha ɗaya muka shiga ɗaki domin anzauna anata hira da Habibu hardasu Aysha da fadeelah duk da babu wani sabo tsakani,
Hasken da wayata takeyine ya tabbatarmin akwai saƙo akai na ɗauka shaff ni nama manta da saƙon ɗazu gashi har wani yasake shigowa. Sakon farko saƙone kamar haka.
(انت تملك قلبي)
Mtsww naja tsaki afili a zuciyata ina faɗin wannan mutumin yafiya iyaye da kinibibi, saƙo bazai taɓa yinsa da Hausa ba kullum larabci wasu lokutan ya sirka da turanci Ko yana ganin hakan zai burgenine oho masa. Saƙo na biyu kuma
العد التنازلي
hakan yana nufin (countdown )
العد التنازلي
Shine heading na rubutun
Sannan a ƙasansa kullum yana irge bansan irgen menene amma tabbas nasan akwai abunda yake nufi da wannan irgen Nidai na zuba idanuwan dan ganin yaushe wannan irgen zai ƙare.
Fita nayi daga wajan message ɗin na shiga phone na shigarda numbern Hamma danaji dazu Maryam tana faɗawa fadeelah ƙawarmu alokacin na riƙeta akaina. Harna danna calling nayi sauri nayi hanging, nasaka hannu naɗan bugu kaina bansan meyake damuna ba idanna kira ya ɗauka toh me zance masa? Ajiyar zuciya nayi nashiga nayi saving numbern da Hamma❤️ Harda ƴar heart agaba.
Zuciyata cikeda jin daɗin kasancewar numbern Hamma a wayata na kwanta bacci."
Washe gari ma haka muka tashi da aikin walimar sauƙata gabaki ɗaya gidan muka saka Hannu a aikin domin yayi mana sauri amma hakanma saida mukayi dare sosai muka gama muka saba a ledojin da drinks gabaki ɗaya komai yazama intact muna tashi washe gari sai dai muwuce wajan sauƙa da sassafe."
Aysha ce tayimi jan lalle a hannuna daƙafafuna dake dashi na kwana sai asuba nacire kafin gari yagama wayewa yayi maroon yayi matuƙar kyau sosai."
Ƙarfe tara muka wuce wajan sauƙa batareda ɓata lokaciba aka fara gudabarda abunda ya taramu, dake muryata nada sauti ninayi katatu a wajan sauƙan, maryam kuma tana cikin masu gudanarda baiti.
Anan aka fara kiran na ɗaya dana biyu har zuwa na biyar babu sunana kona maryam aciki, ƙunƙuni maryam takeyi inata dariya nace.
"ke babe kiji tsoron Allah wallh kidaina borin kunya kefa kanki kinsan bakida ƙoƙoarin da zaki fito cikin jerim mutane biyar kinga ni bansakawa kaina ba Alhamdulillhi tunda dai nasan na haddace kuma yana kaina in Sha Allahu kuma zanyi aiki dashi toh menene abun damuwa? Ke bakiga suma kansu malamn suna alfahari da karatunmu ba? Tunda dai aka sakamu acikin wabda zasu fitarda makaranta kunya ai Alhamdulillhi" Tsaki maryam taja nace.
"Nace sai kije kiyi tayi banza mai borin kunya" faɗa muka farayi a wajan mukayi baram-baram. Wayata tafara ruri na ɗagota na duba a yanda true caller da tunanin numbern babban wata company ne wanda suke deleveryn kaya ina ɗauka aka sanar dani inada saƙo ƙofar makaranta nafito na karɓa, ina miƙewa Maryama tace.
ina zuwa babe?" harna fara mata bayani saina tuno munyi faɗa dan haka na haɗe rai nace.
" ina ruwanki nayi hanyar fita."
PAID BOOK
Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance,
account 0003075326
Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan
tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke."
Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike."
✔️Ote
Comment
Follow
share
To be cintinued
Zaynab Alabura
*BIBIYATA YAKEYI*
_(WAYE SHI?)_
*بسم الله الرحمن الرحيم*
BY
ZAYNAB BAWA
PAGE 9
*FREE PAGES SUN KUSA KAREWA KUSHIGO DAGA CIKI DOMIN AFAFATA DAKU."*
Assalamu alaikum
Ina kuke manyan mata?
Matanda suka san kansu, Suka amsa sunansu Mata, Amarya, Uwar gida shin kin taba using kayan *ROYAL EXQUISITE* kuwa??? Idan kin taba to barkanki danna tabbata kin fita daban da sauran mata, idan Baki taba ba kuwa lallai an barki a baya kuma kin dade kina cutar kanki da mijinki, Domin samun kayanmu masu kyau da inganci zaku iya tuntubarmu domin munada Kayan mata masu kyau da inganchi Kamar su
Virgin again
Tightening pills
Turaren ban mamaki
Sweetness agents
Wetness agents
Infection set da sauransu
Domin ƙarin bayani ku tuntubemu ta wannan numbern
08030644073
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
*Y'AR FARI*
*YARIMA FAYAD* paid 200
*ƘADDARAR RAYUWA*
*Assalamu alaikum barkanmu da warhaka*
INA MASOYANA WANDA SUKA KARANTA LITTAFIN BIBIYATA AKEYI 🤝 WANNAN SALON SHEKARAR 2017 NE, YA KUKAJIN LABARIN? NASAN DA YAWANKU BAKU MANTASHI BA!
TO MASOYA GANI NAN NA KAWO MUKU WANI ZAZZAFAN LABARI MAI CIKE DA SALO KALA KALA!!! WANNAN SABON LABARI SHINE BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI).
WANNAN SALON 2023 NE! SABON LABARI SABON SALON LITTAFI DABAN YAKE DANA BAYA BIBIYATA AKEYI!
BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI) PAID BOOK NE BA FREE BA.🤝
*******
Miƙewa itama tayi tabini muka fice daga harabar makarantar, wata ƙatuwar delivery car nagani mai ɗauke da tambarin campanyn deliveryn da suka kirani ina fitowa naga an buɗe ƙofar motan an fito wani matashine ne mai sanye da rigar company na delivery ajikinsa.
wata ƴar ƙaranar jaka ce a hannunsa ya ƙaraso yanda nake cikeda girmamawa yace.
"Good day Maa" this item were sent for you." Da mmaaki na kalleshi nace.
"May be you Have Mistaken me with someone" nafaɗi haka saboda tabbacin nake dashi banda aika wajan kowa. Cikeda tabbaci yace.
"Maa it's you for sure. You be Zainab Muhammad Dani Abi? Dasauri maryam Ta ƙaraso kusa tace.
"Yes She's" ya jijjiga kai yace.
"Ehen naa i know. Just collect your item maa" cikeda surutu dake dama da alamunsa yanada surutu yacigaba da faɗin.
" This is An important item, so i can't be mistaken i was told to be very sure that you're the one that collected it, even our oga is here to make sure this item yayi pointing jakar were delivered safely" na ɗaga idona na kalli motar daya saƙƙo akwai wani babban mutumi acikin motar da dukkan alamu shine mai campanyn bawai ma'aikaci ba.
miƙamin jakar yayi jiki asanyaye na sanya hannu na karɓa, ya miƙomin wani maker board ɗan ƙarami yace.
"Please sign here" ya faɗa haɗeda nunamin wajanda zanyi signing ɗin na karɓi makern na fara signing wajanda ya nunamin, ina signing ɗin naji yana faɗin.
"by seeing how you got this gift shows that you're the most luckiest girl" Batareda na tanka masa ba nayi signing ya miƙomin takarda ina dubawa naga naga sender Unknown yana shirin juyawa nace.
"who's the sender?"
"don't know maa but you can ask my oga" batareda nace komaina na wuceshi na isa wajan motan nayi knocking glass ya buɗe na ɗago jakar hannuna nace.
"who sent this?" cikeds ladabi yace.
"Am sorry maa i don't know" daga yanayin yanda yayi maganar ya tabbatar ba dai-dai ya faɗa ba nayi murmushi mai cikeda takaici nace.
"How on earth you deliverd something that the sender is not known how? You don't know whats inside"
"Actually ma we do know what's inside"
Murmushi nayi araina nace yanzu magana zata fito afili kuma nace.
"Alright Ok now tell me. is't that you don't know the sender or you won't tell?"
"Nisawa yayi yace.
"Well it's complicated. I can't tell. am not allowed" cikeda takaici nace.
"okay" juyawarda zanyi idona ya sauƙa akan wata baƙar mota ƙatuwa ƙirar LAND ROVER mutanen ciki gabaki ɗaya hankalinsu nakaina. Nakai tsawon 2minute ina ƙare musu kallo dake tinted ɗin motar bamai duhu bane sosai, suna gane cewa su nake kallo suka shiga yin wani abun daban Wanda yake driving ɗin motar baƙin fata ne na gefensa Farar fata nisanda yake tsakaninmu ya sanya bazan iya gane ɗan wace ƙasa bane amma tabbas baɗan kasarnan bace. ɗauke idanuwana nayi daga kallonsu amma inada tabbacin ni suke kallo dan inada saurin yin noticing ɗin abu kafin wanda nake tare dasu su ɗauki abu kwakwalwata ta hangomin al'amarin kawarda idanuna nayi na ɗaga kafafuna zan fara tafiya naji wannan dake ciki motar yana waya yana banji me akace masa daga cikin motarba naji yana cewa.
"Yes, yes sir, it was delivered successifully" banƙarasa jin abunda zai faɗaba na'isa wajan maryam Naja hannunta dasauri muka bar wajan banu koma cikin wajanda ake walimar sauƙarba muka wuce cikin ajujuwa muka zauna ban faɗawa maryam abunda nagani ba dan Nasan bazata yardaba dan banida wata shaidar da zata nuna cewa mutannen nan sunzo wajenne saboda ni.
Ƴar ƙaramar jakar maryam ta ɗauka ta ciro abunda yake ciki wani ɗan ƙaramin jewelry box ne mai masifar kyau shi kadansa ba saida abun cikiba abun kallo ne ko shi kaɗai aka basa kyautarsa ya cancanta, a hankali ta murɗa wani abu ajiki saiga zobe(ring) yafito aciki yana jujjuyawa ɗan siriri fari mai farin stone ƙananu ajiki kan zoben kuma wani farin stone ne ajiki mai ɗan girma sai kyalli yakeyi ni kaina zobrna ba ƙaramin kyau yayimin ba hakama Maryam kamar zatayi hauka dan yabon zoben sai kace ma ita aka kawowa, Ban ankaraba sai ji nayi ta sakamin zoben a yatsana tana fadin.
" kai ɓoyeyyen masoyi ya iya zaɓe ban taɓa kallon zobe mai kyawun wannan ba" buɗe baki nayi nace.
"Au ke har kinsan wanda ya kawo ma kenan?"
"idanba shiba wanene toh? ki kalli yanda zoben nan yayi miki kyau a hannu kamar wanda akayishi danke. Koda yake dama danke ɗin aka yishi" taɓe baki nayi na sanya hannu zan cire tayi saurin riƙe hannuna tace.
"menene hakan?" miƙewa tayi tace.
"kema tashi nasan yanzu ana nemanmu wajan walima munzo nan mun zauna" badan raina yasoba nabar zoben natashi mukabar wajan.
Zuwa azahar aka kammala komai aka tashi a wajan da Yamma kuma za'ayi walima gidansu Maryam dan haka daga nan gidanmu zamu wuce na ɗebi kayana muwuce gidansu.
Ƴan uwan mahaifiyata ne zallah a gidan sai tsirarrum ƴan uwan Babanmu muna shiga aka fara tsonakata suna faɗin baɗi kuma sai dai muzo aure ni dariya kawai nakeyi muka shige ciki saida mukaci abinci sannan muka tafi can Su Mama ma zasuzo amma saida Yamma."
munsamu har anfara decoration a wajan walimar dake a katafariyar harabar gidan za'ayi."
Anrigada angama komai dan haka ɗakin Maryam muka wuce muna jira lokaci yayi muje wajan walimar,
Muna zaune Umminsu Maryam tashigo hannunta ɗauke da kaya ta miƙamin set ɗaya sannan ta miƙawa Maryam tace.
"kushiga kuyi wanka mai kwalliya tana hanya anje ɗaukota" Godiya mukayi mata tafice. Lace ne ɗinkin zani sa riga kalar baƙi sai veil ɗinma baƙi, komai iri ɗaya nawa dana Maryam.
abun yabani mamaki ganin komai iri ɗaya tayi mana nida Maryam har gyalen da takalman iri ɗayane, Nidai nazo attending ɗin walimar amma sai naga har dani akeyi mana shiri, Na kalli Maryam da mamaki nace.
"Babe yanaga komai iri ɗaya da naki? Tayaya za'ayi musaka kaya iri ɗaya bayan walimar takice?" Maryam ta murmusa tace.
"Ba walima ta bace walimar muce waya gaya miki zan iyayin walima ni kaɗai?" Ɓata rai nayi nace.
"karkicemin Abunda su Baba sukayi mana tare shine kema kika saka akayi mana taare?" ni zuciyata ɗaya na kawo miki wannan abin ban nemi wani abuba in return"
"Ni ni nace miki saboda wannna ne? a'a Allah ya rigada ya haɗamu, ba ciki ɗaya aka haifo muba amma ji nakeyi kamar ƴan biyune mu wallh ko can da banyi niyyan yin walima ni kaɗai ba, sai dai idan kinaso ki nunamin ba ciki ɗaya muke dake saɓanin yanda ni naɗauka, Miƙewa tayi tace.
Ni bari nayi wanka saboda lokaci mutane har sun fara taruwa, tana faɗin haka tashige ciki nikuma ina zaune ina danne-danne wayata har tafito sannan nima nashiga nafito nasamu anfara yimata makeup, zaunawa nayi nafara shafa mai, makeup artist ɗin tace kada na shafa a fuskata haka na zauna ina jiransu har aka gama Maryam tayi matuƙar kyau har kamanninta Canjawa sukayi.
suna gamawa na zauna aka faramin nawa dake dama nasaka kayana bayan tagama ta ɗauramin kwalin ɗin, bayan natashi Maryam ma tazauna aka ɗaura mata har ɗaurin iri ɗaya akayi mana ɗinkin kayanma iri ɗaya sai dai dayake naɗan fita cika nawa sun ɗan kamani,
na yafa baƙin veil nayi na isa zuwa mirror nayi matuƙar kyau sosai sai kallon madubin nakeyi kamar baniba Maryam tataso tazo gaban mirrorn itama tana faɗin.
"babe kinga yanda kikayi kyau?"
"kema kinyi kyau" sosai nabata amsa, wayarta ta ɗauko ta ɗaukemu pic atare munyi kyau sosai kamar amare, Sannna ta ɗaukeni ni ɗaya itama na ɗauketa kafin mutafi wajan walimar tayimin sending ta whatsapp nikuma nayi uploading ɗinsu a instagran babu daɗewa aka fara mana likes haɗeda zafafan comment mu kanmu munsan munyi kyau dan haka wasu yabon da ake mana gani mukeyi kamar sun kasawa irin kyawun da mukayi.
Muna zaune sauran ƙawayenmu suka iso sai faman zuzuta kyawun da mukayi sukeyi,
Ummi ta aiko za'a fara walima dan haka muka fice muka tafi malama aka ɗauko wacce tayi wa'azi tayi nasiha sosai sannan ta koyarda mu yanda zamu tafiyarda iliminmu, photographers aka gayyato wanda sukayi mana pics a wajan."
Har su Mama da Anty sunzo wajan walimar sai daff magrib kafin aka tashi daga wajan,
Ummi har wajan su Mama tazo suka gaisa tanata yimusu godiyar ɗawainiya, Mama ma sukayi mata godiya da kanta tasaka driver ya maidasu sannan tace ni sai daga baya saboda ƙawayenmu da sukazo sai mun gama sallamarsu.
ina zaune su Maryam suka tashi yin sallah nikam ina hutu dan haka inanan da kwalliyata raɗau a fuskata, wayar Maryam ce tafara ringing ita kuma tana Sallah ban tashi na dubaba saida aka sake kira a karo na biyu sannan na duba ganin Ummi ya sanya nayi picking na shaida Mata Maryam tana sallah tace ni nazo. Natashi natafi, food flask ne guda biyi jere a tray ta miƙamin sannan tace.
"Marmee ɗauki wannan abincin kikaiwa Hamma Yana ɗaki yanajin yunwa" saida ƙirjina ya buga na ɗauka nafara tafiya, na shiga wannan falon da yake zama sannan nabi ƙofar danake ganinsa yana fitowa, nabi corridor takaini wani palour da sallama nashiga babu kowa a palourn dan haka na ajiye akan center table harna juya zan fita saina tuna cewa Ummi ta shaidamin yanajin yunwa kada natafi yayita zama cikin yunwa bataresa yafito yaci abinci ba,
Dan haka na nufi ƙofa guda ɗaya datake palourn na tsaya a dai-dai ita nayi knocking, har zan sakeyi sai naji ance.
" waye?" Muryata har rawa takeyi nace.
"nice Mamee Ummi ce tace nakawo maka abinci"
"okay ina zuwa" shine abunda akace harna juya zan tafi naji an buɗe ƙofan najiyo dasauro na gaisheshi ya amsa batareda ya dubi yanda nakeba yanufi wajan abincin, Harna juya zan fita naji yace.
"Bani ruwa Mai sanyi" na ɗaga kai na kalleshi naga yayi pointing fridge da hannunsa, dasauri na isa wajan fridge ɗin na ɗauko goran ruwa guda ɗaya da coke dana gansu birjik da alamu yana sonsu sosai,
Na kawo gabansa na ajiye yayimin godiya na miƙe zan fita har kai kusan ƙofa naji yace.
Baki bani cup ba Na juyo a wannan lokacin ni yake kallo muka haɗa ido ganin ya tsuramin idanuwa baida niyyar ɗaukesu ya sanya na kauda kaina gefe dan zuciyata da ƙarfi da ƙarfi take bugawa, a gefen fridge ɗin cups suke a jere dan haka na nufi wajanna bashi yayimin godiya a karo na uku, naɗan jira ko zai sake cewa wani abun amma najishi shiru hakan yasa na miƙe na juya zan fita,
"Marmee!" naji yakira sunana abunda ban taɓa jiba dasauri sosai na juyo ina kallonsa, wannan karon ba wani saƙon yabani ba gani nayi ya taso a hankali yake tafiya harya iso yanda nake, ganin yayi daff dani ya sanya nafara yin baya a hankali, har na isa zuwa jikin garu, daff dani yazo yanda nake iyajin nunfashinsa yayinda kamshinsa yake neman rikitani,
"sai yaushe zaki faɗamin?" naji ya jefomin tambaya da rashin fahimta nake kallonsa ganin ya tsuramin idanuwa yasani sauƙe idona ƙasa,
"ehem yaushe zaki faɗamin abunda yake zuciyarki?" bugun da ƙirjina yakeyi ya tsananta kardai fa yagano cewa ina sonsa ne?.
"Kunyana kikeji yasa bazaki iya faɗamin ba? Kindaɗe kina ɓoye-ɓoye ke zuciyarki ya kamata ace yanzu lokaci yayi da zaki fitoda abunda yake ranki,
"Marmee" yasake yimin kiran danajishi har kwakwalwar kaina, nakasa amsawa,
"So kikeyi nafito na fara faɗa miki abunda yake raina kafin ki fitoda naki? Na fahimci kina sona meyasa bazaki iya faɗaminba bakisan ko nima anawa wajan hakan bane. Subhanallahi wani irin kunyace ta lulluɓeni yaushe harya gano cewa ina sonsa? Inda-inda nafara yi nakasa cewa komai, ganin yanda na duburburce ya sanyashi sakin murmushi da sautinsa ya fito fili yace.
"Dagske nake ina sonki kamar yanda kike sona ina matuƙar sonki na rigaa nagane abunda yake zuciyarki tunba yanzuba so kibar wani kame-kame, har yaushe zamu zauna ahaka? Muyita azabtuwa da son junanmu?" Sai nakeji kamar wanda nake mafarki zuciyata sai bugawa takeyi kamar zata faso. Amma dai tabbas ina cikin Matsananciyar kunya dan ban taɓa tunanin yagane ina sonsa ba.
"Okay shikenan tunda bazakiyi magana ba ke bakyasona kenan hasashena baiyyi dai-dai ba shikenan ki share abunda yafaru ki mance kamar ba'ayi wannan lokacin ba ni zan zauna da sonki ni kaɗai yana faɗin haka ya juya dasauri nakama rigarsa ganin ya juyo ya sanyani saurin sakewa na rufe idona murmushi yayi yana ƙarewa zoben hannuna da lallen kallo, jin shi kawai nayi ya kamo hannuna da tattausan hannunsa ya rabashi daga jikin fuskata, yana ƙarewa lalle da zoben hannuna kallo yace.
"Lallen yayi kyau kema kinyi kyau sannan ban taɓa kallon zobe da yayiwa wata kyau kamar yanda wannan yayi a hannunki ba, sai yanzu na tuna da zoben dake hannuna, saida gabana yafaɗi natafi wani tunani can ban ankaraba naji ya sumbaci hannuna a hankali na zare hannun sanin rashin dacewar hakan."
PAID BOOK
Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance,
account 0003075326
Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan
tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke."
Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike."
✔️Ote
Comment
Follow
share
To be cintinued
Zaynab Alabura
*BIBIYATA YAKEYI*
_(WAYE SHI?)_
*بسم الله الرحمن الرحيم*
BY
ZAYNAB BAWA
PAGE 10
*LAST FREE PAGE"*
Assalamu alaikum
Ina kuke manyan mata?
Matanda suka san kansu, Suka amsa sunansu Mata, Amarya, Uwar gida shin kin taba using kayan *ROYAL EXQUISITE* kuwa??? Idan kin taba to barkanki danna tabbata kin fita daban da sauran mata, idan Baki taba ba kuwa lallai an barki a baya kuma kin dade kina cutar kanki da mijinki, Domin samun kayanmu masu kyau da inganci zaku iya tuntubarmu domin munada Kayan mata masu kyau da inganchi Kamar su
Virgin again
Tightening pills
Turaren ban mamaki
Sweetness agents
Wetness agents
Infection set da sauransu
Domin ƙarin bayani ku tuntubemu ta wannan numbern
08030644073
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
*Y'AR FARI*
*YARIMA FAYAD* paid 200
*ƘADDARAR RAYUWA*
*Assalamu alaikum barkanmu da warhaka*
INA MASOYANA WANDA SUKA KARANTA LITTAFIN BIBIYATA AKEYI 🤝 WANNAN SALON SHEKARAR 2017 NE, YA KUKAJIN LABARIN? NASAN DA YAWANKU BAKU MANTASHI BA!
TO MASOYA GANI NAN NA KAWO MUKU WANI ZAZZAFAN LABARI MAI CIKE DA SALO KALA KALA!!! WANNAN SABON LABARI SHINE BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI).
WANNAN SALON 2023 NE! SABON LABARI SABON SALON LITTAFI DABAN YAKE DANA BAYA BIBIYATA AKEYI!
BIBIYATA YAKEYI(WAYESHI) PAID BOOK NE BA FREE BA.🤝
********€€
Maida Hannuwa na nayi baya sannan nace.
"Maryam tana jirana" ban ida magana ba wayata tafara ruri na ɗago na kalli wayar naga Sunan Babe❤️ Yanata harbawa ajikin wayar step biyu yayi baya ganin gabaki ɗaya jikina rawa yakeyi saboda kusancin da mukayi yayi yawa, miƙamin hannunsa yayi na kalleshi cikin rashin fahimta dayaga kallonda nake masa sai yace.
"Bani wayarki" miƙa masa wayar nayi ya amsa idonsa nakan wayar batareda y ɗago ya kalleni ba naji yace.
"PIN" nagane abunda yake nufi dan haka na faɗo masa pin ɗin wayar yashigarda a wayar ta buɗe masa bansan abunda ya shiga ba kawai naga yasaki wani ƙasaitaccen murmushi mai sauti miƙomin wayar yayi nasa hannu na karɓa idanuwana suka sauƙa kan abunda yake kallo numbersa da nayi Saving da Hamma harda heart agaba hakanne ya sakashi murmushi, kunyace ta lulluɓeni kamar na nutse cikin ƙasa, murmushi yasake yi ganin yanayinda nashiga, Cikeda zoyala yace.
"You have my number already so basaina saka miki ba" yace.
*In azuwa* duk in atsaye ko motsi banyiba ya juya zuwa ɗakinsa ya taho hannunsa ɗauke da wata ƴar ƙaramar waya mai masifar kyawu ƴar siririya ya miƙamin na kalleshi da rashin fahimta. Miƙamin ya sake yi ban karɓa ba yace.
"ki karɓa da ita zanna kiranki banaso na takuraki da wancan wayar" jijjiga kai nayi nace.
"Bazaka takurani ba kakirani da ita kaw.... Maganata ta maƙale yayinda na tuno cewa ana bibiyar wancan layin, jikina yayi sanyi nayi ƙasa da kaina banason abunda zai raba tsakanina da Hammma yanda nakejin soyayyarsa acikin raina kuma banason na amshi wayar dan bansan mai zancewa Mama ba Iya ƙoƙarinsu sunayi akaina gani nakeyi idanna karɓa zasuga kamar ina kallon gazawarsu ne dan bazan ya ɓoye musu wayarba,
Hannuna naji ya kamo ya sanyamin wayar yace.
"idanna sake miki kyauta kikaƙi karɓa raina zai ɓaci. Kinaso raina ya ɓaci?" dasauri na girgiza kai yace.
"okay tOh kina jin maganata kinji?" na gyada kai yace.
"You can go zamuyi waya" nan ma kai na gyaɗa masa nafice daga ɗakin. ina fita na sauƙe ajiyar zuciya wani irin sanyi nakeji araina kamar wanda aka sauƙemin wani nauyi sai nakeji kamar amafarki wai yau Hamma ne yake bayyana soyayyarsa gareni?" sai nakeji kamar nafi kowacce mace sa'a a duniya gabaki ɗaya."
Cikeda farin ciki na shiga ciki kamar wanda akayi mini wata kyauta. Ina shiga Maryam tace.
"Haba babe ina kika shiga? Inata kiran wayarki baki picking i thought ko kin tafine bbu sallama"
na Kwanta akan gadonta Cikeda annashuwa nake bata amsa da faɗin.
"Ummi takira wyaarki kina sallah na ɗauka shine tace nazo nakaiwa Hamma abinci naje ni kuma ya sakani aiki shiyasa ban dawo dawuri ba" Maryam tace.
"Dama ai haka yake shifa Hamma masifar son jikine dashi da zarar yasameki yafara sanya aiki saikin gaji"
"nikam ban gajiyaba" nafaɗa cikin nishaɗi ina jijjiga ƙafata. Taɓe baki marya tayi tace.
"ke kikaji wajan kuma" fadeelah ƙawarmu dake zaune gefen gadon tace.
"Lallai Zainab Bakida kirki yanzu wajan Hamma kikaje shine ko ki nemeni?" kinsan yanda nake muradin ganinsa" Haɗe rai nayi kamar anyimin mutuwa saboda yanda maganarta ta dokeni ko kulata banyiba naja wayata nafara dannawa nashiga insta dan ganin yawan likes ɗinda nasamu.
Da sauri natashi zaune da mugun mamaki nadubi maryam nace.
"Babe Recently kafin mufita walima na ɗaura pictures ɗinda kika ɗaukemu a wayarki a page ɗina na insta ko ban ɗaura bane?" harfa naga kaman anfara danna mana likes koba hakaba?" Maryam tace.
"wace tambayar rainin hankaline haka babe?" tare muka ɗaura nima na ɗaura anawa shafin kuma har nima nayi miki liking" Cikeda tsoro nace.
"kingani babe wallahi nikam bbu ashafina duk anciresu"
"Ancire ko kincire?
"ancire dai nikuma yaushema nasake shiga insta banda yanzu" fautan wayar tayi tana faɗin.
"banason rainin hankali" scrolling sama da ƙasa takeyi amma babu su bbu alamunsu, wayarta ta ɗauka fana faɗin.
"barina nuna miki na wayata kigani" tana shiga itama gabaki ɗaya pics ɗinda mukayi tare wanda ta ɗaura an ciresu bata iya cewa komaiba ta miƙomin wayar. Ina kallo na rafka tagumi kawai ko ba'a faɗa ba nasan wannan aikin wannna aljaninne. Fadeela tace.
"Ku da'allah yana haka Sau dayawa idan baku bari pictures sun gama uploading ba suna sauƙa. Kokuma kunyi kyaune dayawa yasa akayi reporting ɗinku insta suka sauƙe hotunan" tafaɗa cikin sigar wasa. Kawai binta mukayi ahaka dan munsan bazata fahimci abunda yake faruwa ba mukuma ba tsayawa zamuyi mu buɗe cikinmu muyi mata bayani ba."
Abunda yasa banshiga damuwa sosai ba saboda saboda yanda zuciyata take cike da nishaɗin Bayyanar soyayyar da Hamma yake yimin. Wajajan Isha'i nacewa Maryam zan tafi tace ba jirata tayi sallah saira rakani hakan kuwa akayi tan ajirata muka fito driver yakaimu har gida."
Dake munada lactures sassafe hakan yasa ina zuwa nayi wanka kawai nayi shirin kwanciya."
Har Bacci yafara ɗaukana ƙarar shigowar saƙo wayata ya tasheni, Duba saƙon nayi sai naganshi kamar haka
"stop uploading your photos on social media" Sai gaba kuma kayishi da larabci kamar haka.
"جمالك لي فقط" (Hakan yana nufin kyawunna nasane shi kaɗai)
Taɓe baki nayi na Maida wayar na kifata sannan koma na ƙwanta wani baccin bai kaiga ɗaukana ba waya tafara ruri harna manta da wannan wayar saida naji ƙarar ta dasauro natashi zaune saida na kalli yanda su Anty fadeelah da Aysha suke hankalinsu nakan waya sannan nayi picking da Sallama ta cikin wayar ya amsa saina gaidashi ya amsa sannna yace.
"Baby kintafi babu sallama i thought zakimin magana nakaiki naso nasake kallon kyakkyawar fuskarki kafin nayi bacci"
"Baby" na nanata a hankali uhmm nidai bantaɓa jin wanda suna baby yayi daɗi abakinsa ba irin Hamma. Jin shiru ya sanya yace.
"ko nazo ne? Kema kinason ganina?" dasauri nace.
"A'a" numfashi yaja ssannan yace.
"shikenan tunda bakyson ganina"
"Hamma ba haka nake nufi ba kawai naga dare yayine kuma idan kazoma bansan abunda zan cewa Mama ba"
"uhmmm hakane amma bakya ganin rashin saninsu zai kawo mana cikass gara mu sanar dasu iyaye su shiga zaifi mana kwanciyar hankali" zaro ido nayi kamar wanda yake kallo araina nace. daga maganar kwana ɗaya sai afara zancen iyaye. Afili kuma nace.
"Toh Amma sai mungama exam ɗin wannan samestern tukunna zakayi musu magana"
"why?" ya jefomin tambaya. Shiru nayi hakan yasa yace.
" shikenan May be kinada dalilin ki zan bari har zuwa lokacin in sha Allahu" amma what about your friend will you tell her? Naga kaman bakwa ɓoyewa juna wani abun"
"Maryam" kawai nace. Yace eh you have to dan gaskiya someone has to know about us yakamata.
atleast 1person should know about this relationship nifa bada wasa nazo maganar nan ba babu wacce ta kwantanin da maganar aure sai ke so for the fast 2years ina karantar rayuwarki ɗabi'unki yanayinki da komai naki sunmin i love everything about you. Kunya ce dai tayi miki yawa. Kina sona amma bazaki iya fitowa ki faɗamin ba what if nafara son wata fa bansan kina sona ba? Kin cutarda kanki fa kenan. Har yanzu ma baki faɗamin kina sona ba kawai dai nasan kinayinne" Bamu daɗe muna magana ba dake Akwai rashin sabo aciki Mukayi sallama nakai tsakiyan dare bacci yakasa ɗaukana abunda nakeji azuciyata ban taɓa jin makamancin hakan ba bacci ɓarawone kawai ya ɗaukenni haka nayi kwanan farin ciki.
Sassafe nagama shiryawa ban kaiga fitaba naji wayar Maryam ina ɗauka tacemin suna ƙofar gida, kamar kullum uniform ɗina yasha guga nasaka turare ina madaidaicin kamshi nayiwa Mama sallama nafice waje."
Na ɗauka driver ne zai kaimu amma sai naga Hamma yawanci fitar Sassafe baicika kaimuba sai dai idan muntashi yazo ya ɗaukemu, ƙofar fitowa yake kallo hakan yasa ina fitowa idona yasauka akan fuskarsa murmushi ya sakarmin nima na mayar masa a kunyace nayida kaina ƙasa. Yadubi Maryam yace.
"koma baya" zatayi magana tagafa dagaske yakeyi hakan yasa sumu-sumu tabuɗe tafito ta shiga baya, ya kalleni yace.
"shigo mutafi" nashiga sannan na gaisheshi saida ya juyo ya dubeni ya sakarmin murmushi sannan ya amsa cikeda kulawa a hankali yake jan motar har muka isa makarantar sa'i-sa-i yake juyowa ya kalleni idon maryam yana kanmu duk abunda yake faruwa tana kallo, yana sauƙemu ya ciro kuɗi yabawa Maryam yace.
"Kada kuzauna da yunwa tunda kunga wuni zakuyi a school yanzuma nasan baku karyaba kuna fita lacture ɗin yanzu kuje ku karya, Maryam ta karɓa mukayi masa godiya Sai mamakin kulawarda yake bamu takeyi. Tanda tambayata abunda yake faruwa na shareta naƙi kulata har muka shiga class muna shiga lecturer yashigo hakan yasa ta sararamim.
Ƙarfe goma yafita 10:10am kuwa saiga kiran Hamma saida nasaki wani murmushi kafin nayi picking. Ina ɗauka yace.
"Baby kunci abinci?" Saida na ɗan rangwaɗarda kaina sannan nace.
" uhm-uhm yanzu muka fito"
"okay toh yanzu kuwuce cafeteria kuje kuci abinci uyum karki walaharminda kinji koh?" saina na shagwwaɓe muryata kamar yanda yake shagwaɓani nace.
"Naji Hamma yanzu zamu tafi" Ina faɗan haka maryam tajuyo ta dubeni tace.
"Tabbas biri yayi kama da mutum gama wayarnan kizo kimin filla-filla yanda zan gane" Ta cikin wayar Hamma yace.
"muje na rakaki toh" kalle-kalle na fara nace.
"Dama baka tafi bane?" dariya yayi sosai sannan yace no natafi zan rakaki a waya sannan kuma a cikin zuciyarki" bansan lokacin dana saki dariya ba maryam dake gefe tatafa hannuwanta haɗeda kama haɓa tace.
"Unbelievable Babe keda Hamma kunada abun Mamaki duk wata Hanya da zakubi kubawa mutum mamaki kunsanta" jin zata cikamin kunne ya sanya na miƙe nafara tafiya, ta ɗaga murya tana faɗin.
"bag ɗinki kuma mawa kika barwa ta ɗaga miki?"
Ban kulata ba nacigaba da tafiya ganin haka yasanya ya ɗebosu ta biyoni abaya har muka shiga ita tabiya kuɗin komai ta zaɓi abunda zamuci nikam ina kan waya har tafara jin abincin nikam cokali kawai nasaka ina caccakar abincin ko sau ɗaya bankai bakinaba ɗaga murya tayi tana faɗin.
" sai yaushe zakiji abincin wai ke?" jin haka ya sanya Hamma yayimin sallama in a ajiyewa tace.
"Wai yaushe kuka jone har haka?"
"Aide kyabari naci abinci koh?" na faɗa ina kaiwa abincin bakina.
"Amma ai yanzu ta kina waya da Hamma bakima saka shekrar cin abincinba" tafaɗa a kufule, bankulataba har saida nagama cin abincina sannan na ɗago nayi mata bayani, Tayi farin ciki sosai zan iya cewa fiyeda yanda ni nayi farin ciki. Tana dariya take faɗin.
"Haba wallh haɗuwarmu dake nayi bala'in mamakin yanda Hamma ya sauƙe girman kansa, kinsan shi baya yarda yakai kowa anguwa. Haka zanyita roƙonsa yaƙi amma kiga yanzu har makaranta yake ɗaukomu Hamma mai abun mamaki tafaɗa tana sheƙewa da dariya." Nima dariyar nayi nace.
"wallh kuma sonsa nakeyi kamar hauka"
"iyyeh ko kunyar idona bakyaji?" Hararta nayi nace.
"ke Ummi ce da zanji kunyarki?"
"Anzaga ɓoyeyyen masoyi ta bayan fage" cewar maryam. Na taɓe baki nace.
"anata Hamma wa yake tawani can kecema naga dama kin damu dashi" tayi saurin girgiza kai tace.
"ke rabani gida bai ƙoshi ba ina za'akai wani waje?"
Na tuntsire da dariya nace.
" kin dawo saiti Yarinya" alokacin na roƙeta akan kada ta faɗawa Ummi dafarko taƙi dan cewa tayi Ummi zatafi kowa farin ciki amma daga Baya ta yarda tunda itama firr taƙi saurayinta ya tura saboda tanaso saita gama karatu."
Ma'akatan cafeteria naga sun nufo wajanmu hannunsu ɗauke da box suna zuwa suka ajiye a table ɗinmu haɗeda faɗin saƙonmu, mukace musu mu bamuyi saƙoba sukace tabbas munyi dan har anyi making payment, zanyi magana maryam ta girgizamin kai sai nabari tace musu mungode sannan suka juya. Saida suka tafi ta kalleni tace.
"Ba shakka Kinsan mai wanna aikin mutumin da zai iya sakawa ayi deleting pictures ɗinmu akafar sada zumunta ta instagram kinsan zaiyi fiyeda haka. Yanzu abunda nakeso dake idan kinaso alaƙarku da Hamma tayi nisa to ki koyi ɓoye al'amura sannan kibi da wannan Ɓoyeyyen mutum a yanda yakeso ina nufin babu gardama kamar yanzu da suka kawo idan kullum zasu kawo babu jan lokaci kikarɓa, sannan Sai yanxu nayi tunanin kinyi hikima da kika hana Hamma zuwa zance dan tabbas BIBIYARKI wannan mutumin yakeyi sannan kuma bamusan WAYE SHI? ba komai zai iya aikatawa idanya ganku tare ki koyi gudun duk wata mu'amala da zata haɗaku awaje har abun ya tabbata sannan karki yarda koda sau ɗaya kuyi waya ko chat da ainihin layinki wannan ƙaramar wayar daya baki komai tanayi dan haka ki buɗe whatsapp da layin daya baki da ita sannan kar Hamma yasan wannan lamari har muga ƙarshensa" tana bayani ina murmushi dan tabbas ta samomin mafita."
Ganin lokaci yana tafiya ya sanya muka ɗauki box ɗin da bags ɗinmu muka fice saida mukaje class sannan mukayi kyauta da snacks ɗin. Sai six muka gama lactures kafin mufito Hamma yazo ɗaukanmu muna fitowa muka taras dashi yafara kaini gida sannan suka wuce."
Duk sanda mukaje wajan wani cin abinci ko wani wajan sayayya kafin na biya zan samu anbiya wasu lokutan ƙin karɓa nakeyi nafice awajan soyayyata da Hamma kuwa tananan kullum ƙaruwa takeyi.
Yau nadawo a school dake yauma nayi Yamma gabaki ɗaya yanayin Anty fadeelah da Aysha ya canjamin saida nakada haƙuri na tambayesu, Anty fadeela ne yake shaidamin Mummynsu ta kafa musu ƙahon zuƙa sai dai su tattaro su dawo, Su fasa karatun kuma su ahalin yanzu basason tafiya,
Jin wannan zancen nasu saida ya sakani a damuwa Domin nasan ba ƙaramin tashin hankali Baba zai shigaba idan suka tafi dan yayi murna da zuwansu sosai a kullum burinsa gidansa su dawo su haɗe yana murma sun fara haɗuwa yanzu yaya zaiji aransa idan akace sun sake tafiya?.
Kwana biyu kenan dagani harsu bbau wnada ya samu kwanciyar hankali sannan bamu iya faɗawa kowa ba, yauma Nadawo daga makatanta na samesu cikin tashin hankali sai kuka anty fadeelah takeyi, dafata nayi nace.
Haba anty fadeela dan Allah kidain wannan kukan in sha Allahu babu wani abunda zai faru bazaku koma ba Baba ma nasan bazai bariba" girgiza kanta tayi tace.
"ke bakisan mummynmu bane ayanda mukaji labari shi Kansa baban shakkarta yakeji kuma idan tace zatayi abu saita aikata, Marmee bazaki fahimci halinda muke cikiba kinsan yanda mukeji kuwa? Kinsa raɗaɗin tashi ba agidan mahaifi ba kuwa? Mahaifinmu ba yana raye amma muna rayuwa kamar marayu shikenan komai zai ƙara tarwatsewa akaro na biyu dukda cewa bawai ya gyaru bane amma zamanmu anan yafi mana kwanciyar hankali"
Ciked kufula Aysha tace.
"ko menene na fitowa kiyita faɗar wannan maganar? akwai wani abunda maganarki zata canja ne? Kitashi ki haɗe kayanki nasan nanda ƙwana biyu dole zatasan yanda zamuyi mukoma koda bamu koma ta daɗin raiba" cikeda tausayi na dafa Anty fadeela nace.
"nima kubani kwana biyu zanyi duk yanda zanyi na tabbatar baku koma ba in sha Allahu" aysha ta taɓe baki tace.
"Kina faɗin haka saboda bakisan Mummy ba" Anty fadeela kuma tace.
"kinyi Alƙawari?" nace.
"in sha Allahu" da sauri tayi hugging ɗina tana murna cikeda tausayinta nima naji idona yanason kawo ruwa."
Ƙarfe sha biyun dare ina cikin bacci naji wayata tayi ƙara. Sautin ƙarar yasa bazan iya haƙuri batareda na dubaba aduk lokacin danaji ƙarar saƙon hankalina yakan kiɗima har sai naga da wani irin al'amari saƙon yazo, ban kaiga buɗe idanuwa na ba Ƙarar wani saƙon ya ƙara shigowa hakan yasa natashi na zauna ya ɗauki wayar nashiga saƙon. Saƙon farko kamar Haka.
عيد مولد سعيد قلبي
أتمنى أن يملأ عيد ميلادك بلحظات ❤️
Abunda wannan saƙon yake nufi shine (Barka da zagayowar ranar haihuwa my heart May your birthday be filled with joyful moment❤️)
Sai na biyun kuma
حان الوقت
Hakan yana nufin(It's time) toh lokacin menene yayi kenan? Ganin saƙon saida ya sanya gaban yafaɗi.
Inata tunani cikin raina ko lokacin menene yayi. he's definitely up-to something.
Kamar nakira Hamma na naji ko ya isa saina haƙura. yayi tafiya zuwa Abuja gabaki ɗaya hankalina yakasa kwanciya inason naji halinda yake ciki haka na haƙura na kwanta washe gari ina tashi d asubahi naji karo da saƙonsa da yayimin nayi murmushi, sai bayan natshi da safe na kirashi harya fita wajan aiki dama yacemin yana isa sassafe zai fice saboda yagama abunda yakaishi, Kusan 1hour kenan daya cemin yana tsaye a titi motarsa ko gotawa batayi tsabar cinkoson ababen hawa, yana zaune a mota nikuma ina tayashi hira."
"Hammana" nakira sunansa yace.
"Na'am babyna" wai meyake faruwa agarinne cinkoso yayi yawa haka?" Na tambayeshi.
"Ɗan wasan kwallon ƙafane zaizo shine gabaki ɗaya garin ya rikice tako'inafa jami'an tsarone ko shugaban ƙasa bana tunanin za'ayi masa wannna tsaron" ya bani amsa.
"Oh tabbs kuwa nasanda zancen zuwannasa dan anata sanarwa a kafafen sada zumunta mutane kamar zasuyi Hauka nima naso naganshi i am his big fan" Dariya Hamma yayi yace.
"kima haƙura dan wannan a manya manyan ƙasarma ba kowa bane zai samu ganinsa ai ba ƙasarmu ba kawai duk ƙasar dayaje saiya rikita ƙasar tunda anyi ittifaƙin babu wanda yataɓa kafa record ɗinsa a yanzu fa shine matshin dayafi kowanne sanuwa a duniya ni bansanma abunda zai kawoshi ƙasarnan ba"
"May be personal issue ne shiyasa ba'a buga dalilin zuwannasa ba" nabashi amsa.
"Eh toh amma inagako shugaban ƙasa yakeda issue dashi zai iya binsa har ƙasarda yake ammma bansaniba basu sanar a media ba" canja zancen mukayi da wani zance daban."
***********
Wani katafaren gini ne mai Hawa biyu kusan gabaki ɗaya ginin da glass akayishi, gini yayi masifar haɗuwa gabaki ɗaya shape ɗin gidan curve yabada daga nesa kyallinsa kawai ake kallo, cikin katafariyar harabar gidan ansake wani katafaren ginin wanda yake kamada ma'aikata sai gefe filin kwallo ne wanda shima aka tsarashi, cikin wannan gini Kama da ma'aikata akwai wani Babban office aciki mai girman gaske yana ɗauke da set ɗin kujeru har guda biyu. Cikekken Balarabe ne matashi kyakkyawan gaske yanada tsayi sannan kuma baida jiki sai dai yanada murɗaɗɗan jiki bazai wuce 30years ba kansa cike take da kwancecciyar suma baƙiƙirin tayi luff yanada dara-daran idanuwa ƙwayar idanuwansa fararene tass yayinda tsakiyan eyeball ɗin yaci baƙi sosai fatarshi har wani tarr takeyi yanada haske sosai cikin larabawanma shi mai haskene, zaune yake a ɗaya daga cikin kujerun yana duba wasu takardu yagama sanya hannu ya miƙawa mutumin dake zaune a kujerarda take facing ɗinsa ya amsa sannan cikin harshen larabci yadubi wannann mutumin Personal Assistant nasa yace.
"Idan mungama zamu iya tafiya" Mutumin yayi murmushi cikin harshen larabcin yace.
"mood sir kanada tabbacin samun abunda zakaje nema? Kamar yanda kafaɗa bazaka taɓa dawowa batareda cika burinka ba, sanya ran cikar burinka yasa kaja tsawon wannan lokacin ka daidaici lokacin daya dace dan aiwatarda ƙudirinka, ina fata Allah yacika maka ƙudirinka duk da abune mawuyaci ace kamar yanda kake wannan ƙudirin yakasa cika" Murmushi yayi saida gefen kumatunsa suka lotsa Ya furzar da iska mai zafi a bakinsa ya ɗauki ƙafarsa ɗaya ya ɗaura kan ɗaya ya jingina ya lumshe idanuwansa ya buɗe hannaye akan saman kujerar yasake furzarda iska mai zafi, mutumin nan cikin harshen turanci yasake cewa.
"are you nervous? jijjiga masa kai kawai yayi alamun eh. Mutumin yace.
"don't be sannnan ya canja harshe zuwa larabci yana faɗin.
bana tunanin a duniya akwai wani wanda zasu ƙi baka aure bana tunanin a duniya akwai macen da zataƙi aurenka, kanada kuɗi kyau suna da komai na maore rayuwa meyasa bazata soka ba?" sai alokacin ya ɗago ya gyara zamansa yace.
Idan har zata soni saboda wannan qualities ɗin menene bambamcinta da sauran matan? Kamar yanda soyayyarda nake mata ta kasance ta daban inaso itama ta kasance ta daban" Ya miƙe yace.
" Zamu iya tafiya yafaɗi haɗeda fara yin gaba wannan P.A nasa yabishi abaya dama an rigada anshirya masa motaci guards ɗinsa suka suka buɗe yashiga sannan suka rufe suma suka shiga dasu aa tada motocin sai airport. Dama da Jirginsa na musamman hakan yasa da gabaki ɗaya guards ɗinsa duka suka tafi."
PAID BOOK
Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance,
account 0003075326
Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan
tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke."
Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike."
✔️Ote
Comment
Follow
share
To be cintinued
Zaynab Alabura
No comments