BAFULLATANAN RUGA Book 2 Complete
[4/12, 5:38 PM] Hausad paid: Typing✍🏻
*BAFULLATANAN RUGA*
BY MMN TEDDY🧸
*56/57*
*BONUS*
*ALHERI WRITERS ASSO.*
*A.W.A*
_________________________________
Bangaren Mairo ko bayan fitan Layla ne Ammie ta shigo dauke da tray manya guda biyu,tana dauke daya,dayan kuma wata yar aikin ta tana dauke da dayan. A daga falo ta ajiye mata akan center table din sannan tayo cikin Bedroom din nata ta taso ta don taci abinci. Haka Mairo tabi bayan Ammie suka nufi falon wanda da zaman ta Ammie ta soma sarving din ta. Wanda tun mairo najin dan nauyin ta har ta sake,musamman ganin yanda take jan ta ajiki da fira. Sai da Ammie ta tabbatar ma ta koshi sannan tabarta suka cigaba da firan su tana bata labarin yaran gidan da halayyan ko wannan su tana dary. Suna a haka sai ga Layla ta shigo Nan itama aka duka da ita suna firan su da dry don yawancin firan akan khalifah ne iyayen an rigima. Anan ne Ammie kece ma Mairo zataje dubai nan da kwana biyu kuma da ita xata tafi,don Ammie so take ta gogar da Mairo n a yan watanni. Cike da son tafiya n Mairo ta daga ma Ammie kai hadi da cewa ehhh Ammie xanje. Don gidan gaba daya yafara fice mata arai,tun da taga Muhammad Adnan. Itako Layla da jin haka tayi saurin cewa" Ammie nima xanje don nasan daga dubai dole xaki wuce labanun. Kallon ta Ammie tayi sannan tace a'a Layla idan muka tafi dake ya maganar school?. Murmushi Layla tayi sannan tace Ammie ai yanxu hutu mukeyi.idan hutun ya kare sai na dawo gida ai. Haka dai Ammie ta amince mata ganin ta matsa da ita za'ayi. Shikuwa Daddy da baya a gari sai da yakira yace a bai ma Mairo wayan don yaji lafiyan diyar ta tashi. Sosai yake tambayan ta ya gajiya da kuma bakunta wanda sai da sukafi mintoci a haka don Daddy irin mutananne masu barkwanci da iya jan yaro da fira,don duk miskilancin Mairo sai da tasaki ta dinga taya firan tana dry.
A haka Mairo ta kwana biyu a gidan wanda tuni a kwanaki biyu kaman sun shaikara biyu ne,don shakuwa da sabo sun saba sosai wanda hakan ya kuma kwantar ma Umma da hankali. A ranan da ko xasu wuce dubai Khalifah har kuka yy don Ammie tace baxata je da shi ba. Daga ita sai Mairo da Layla zasu tafi. Haka mujaddad wanda shima kanin ne a wurin Muhammad Adnan yadinga yi masa dry,yana cewa" hohohooo wai mai yasa khalifah kai na mamajo ne?.duk inda mata suka kana nan,Amma ban taba jin kace zakabi Ya Muhammad Partcout ba. Dry duka a sanya ciki ko har da Umma,sannan ganin ana cin ma Khalifah nata mutunci yasa ta kamashi ha'di da yimasu Ammie addu'a r Allah ya sauke su lfy,sannan tayo gida cike da kyewansu. Karfe 11am jirgin su ta daga xuwa dubai.wanda a wannan kasa Mairo taga badala taga yan boko taga kuma yayan hutu gayu da kudi duka. Tun tana kauyanci har ta daina. Wanda a taron bikin Dan kawan Ammie kuwa taga yanda ake barin arxiki,kuma tun a nan Ammie tafara sawa ana gyarata dangane da gyaran jiki da kuma gyran nono don Ammie sawa tayi a kira mata mai wannan sana'ar ta dabam don ta gyara mata Mairo n ta. Don sunan ana biki ne ita Ammie da biyu da iso kasan don a canja mata kamannun Mairo da da kayan sabulai da mayuuka dana gyaran jiki. Satin su biyu a dubai don Ammie saboda yawan xuwa n ta kasanne yasata har gidaje matake dasu acan,da sukayi sati biyu ne suka daga hadi da nufan kasar labanun. Tun kan sufara zaman kasan Mairo ta goge fatan jikin ta ya canja yana shirning and Glowing abun kaiiii sai kun gani. Don sometimes Layla ita da kanta sai ta ringa taba fatan jikin ta tana shafa wa tana cewa" wow Ammie jikin Maryam taushi ga wani sheki da yakeyi,Ammie wai maiye sirrin?. Harara Ammie ke wurga mata kan tace" wani sirrin kuma bayan kullum kuna tare inda wani sirri ai sai kin fini sani.....haka dai zatayi dary tayi ta shafa hannun Mairo kaman wata mayya,don watarana mana sai Mairo ta kwace hannun ta tace" Layla karki isheni,sannan xata sa dry ta rabuda ita. A wata biyu da suka yi a kasar abunka ga farar mace kuma tashige cikin larabawan kasan labanun tuni Mairo tasaje ta hade da su kace itama balarabiyan ce saboda kyau,tayi kiba ta murje gashi Ammie ta dorata akan magungunan gyaran nono don tuni ruwan nonon ya kafe,ta hada mata magungunan gyaran nonon wanda saboda tsaban gyara da sukayi har wani irin tuwo² suke gasu a tsaye bb wanda zai ce wai Mairo ta taba aure bare kuma rayuwar ruga. Don larabawan kasan su kansu deting din ta sukeyi saboda tsaban kyau. Duk da haka Ammie bai mata anan ma haka ta cigaba da dorata a akan gayu,don shigar arabiyan gown yaxama mata jiki gashi masifar kyau suke mata.
Kai a takakkaice Ammie sai da sukayi 5 mount a wannan kasar,sannan suka fara shirin dawowa gida nijeria don kirar ma Daddy ne ya isheta yasata don dole fara shirin dawowa. Kafin ko wannan lokacin tuni Mairo taxama wata classical baby,don inba'ace maka batayi karatun zamani ba,toh sam baxakace ba. Musamman yanxu atlist intana mgn xaka ji tana dan saka english and arabic don komai na Ammie ta kwashe shi gayun ta kyalekyalen ta da iyayin duka. Don haka Ammie take ko mgn xatayi sai tasa maka daya daga cikin wannan yarukan biyu. Shiyasa a yanxu takoma dabi'unta hakk na Ammie.
A ranan da suka sauka a nijeria kuwa Mujaddad da su Ameerah sam basu gane taba,don sun axa irin wa'innan larabawan ne dasu ke xuwa nijeria musamman shigar ta datake sanye cikin bakar Abaya mai stones da xanan flowers red. Kafannan nata kuwa suna cikin wasu irin fitinannun hill. Ta yafa mayafin rigar ha'di da yin rolling dashi. Fuskan ta kuwa simple make up tayi,wanda ya kuma bayyana kyawunta. Yyn da fuskan ta har fitar da wasu kwantattun gashi yake daga saman goshinta saboda hutu da kwanciyan hankali. Tsayawa duka sukayi sun kasa cewa umm bare um'ummm. Sai Ameerah ce ta kalli Ammie tana cewa Ammie wai ina Maryam?. Dry Ammie tasa yyn da Layla ma ta hau mata dry tana cewa yanxu bakiga Maryam anan ba. Amma lallai ke yar kauyen Nijeria ce. Tsaki tayi tana cewa nidai Layla ba dake nayi ba,kimga daga dawowanki xamu fara ko. Cike da zakuwa da son ganin Mairo Khalifah yafara bubbuga kafa yana kallon Daddy dake tsaye yana murmushi ganin draman da Ameerah da Layla keyi. Ganin xai sa daru yasa Ammie nuna Mairo da hannu tana cewa tohm duk ya isa ga Maryam dai period.
Xaro ido duka sukayi don har mujaddad yayi mmkin ganin yanda Mairo ta chanja takoma kaman ba ita ce BAFULLATANAN RUGAR da suka sani ba. Cike da murna Ameera da khalifah suka rungume mairo yyn da Mairo itama ta rungume su don sosai tayi missing din su..... A haka suka nufi motocin da suka taho daukan su wanda da shigarsu securities suka mara masu baya. A bun da yafaru a airport shi ya maimaita kanshi ,don da suka nufa part din Umma ita kanta bata gane Mairo ba. Nan ko Duka aka sa dry,wanda Mujaddad ne ya hau cewa" tabdijam Umma gsky dole aniima inxan tafi hospital dina kixo mije a duba lfyn idon ki. Duk da haka Umma bata fahimce shi ba balle ta gane diyar tata. Ganin haka yasa Mairo nufo ta ta kamo hannun ta tana cewa" Umma nice fah. Sai a sannan ta xaro ido waje tana cewa " wai Maryam kece haka?... Dariya duka suka kuma harda Mairon sannan suka zauna akan royal cushines din falon ana mai cigaba da firan kasar labanun. Da yanda Mairo ta chanja kaman balarabiyya ta koma.
Dry Mujaddad yy sannan yace wai har da wannan yar kauyen Ameeran bata gane ta ba.koda yake bai dace nayi mmki ba,tunda nasan daga kauyen da ta fito. Dry suka kuma nan Umma tace kai Mujaddad wannan abu haka kanafa damun Amira na. Murmushi yy ha'di da cigaba da cewa " wai umma kinga yanda ta saki baki tana tambayan wai ina maryam?. To wannan inki kaga matana ai suma xakiyi saboda kyaunta ba irin ki baka ba. Ae bai kai ga rufe baki ba ta amshe da cema sa a haka kuma akemun rushing. Zaro ido yy waje yana cewa" a haka duk wannan bakin naki,inah aeni matana fara ce xan aura iri na ba baka irin ki ba.
Ganin abun nashi na yawa yasa Umma cema sa kai Mujaddad kodai kana neman iri ne?. Kafito fili ka fada mana sai muyi yar gida. Dry aka sa nan cike dajin nauyin Umma yace wahhh Umma ni,na auri baka Allah ya kiyaye. Yana fadin haka yana kokarin barin falon.aiko nan Mairo tace masa ya Mujaddad ai irin wannan hadin tafi ma kyau. Cocacola and fanta kenan. Dry aka kuma sawa nan Layla tace gsky fah ya Mujaddad haka ne. Ficewa daga falon yy yana dry yyn da Ameerah ke cewa Allah y kikyaye ta auri fitinannane irin Mujaddad. Haka a wannan yinin ranar suka kasance cikin farin ciki da walwala. A washe garin dawo wansu ne suka shirya don fita outing wanda tuni su Ameerah da layla suke jiran ta daga kasa. Tun daga fitowanta wani sanyayyar kamshin ta ya manaye falon,yyn da a hankali ta hau sakkowa daga stairs din. Muryan Ammie taji tana cewa" Muhammad Adnan ga Maryam sai yau Allah yy xaku ga juna. Gaban ta ne yafadi. Amma duk da hakan cike da salon ta ta cigaba da sakkowa daga stairs din har ta isa tsakiyar falon inda nan idon ta ya sauka ga na Muhammad Adnan dakuma Anisa da take rike da baby sajida.... Ammie ne ba tare da ta fahimci wani abu game dasu ba tace Anisa ga fa Maryam. So Anisa take tayi mgn amma kuma bakin ta yagaxa,shikuwa Adnan ganin komai yake kamar ba gsky ba,wai Mairo n shi ne wannan ko dai mafarkin ta da yabayi ne. Muryan ta suka tsinkaya tana cewa" Layla wannan itace baby sajida ko?.bude baki Anisa tayi cike da mmkin yanda Mairo n ta nuna kaman bata taba ganin su a duniya ba,irin wannan shine d firt time da ta taba ganin su.
Labarin ta kudice gamai son jin cigaba n shi zai turo #200 VIP normal#100 VTU #200 MTN duka ta wannan Number n 08081202932/09137392680.
Maman teddy🧸
[4/12, 5:38 PM] Hausad paid: Typing✍🏻
*BAFULLATANAN RUGA*
*54/55*
Don haka iyayen Umma ba wasu karfi ne dasu ba,shiyasa ma koda Abba lamido yafito akan neman Aure n Umma,da'akayi binciken shi akaga usulun shi aka amince mai...ko a lokacin da umma ta auri Abba lamido yana da Auren Umma Hausi kuma bata taba haihuwa ba,shiyasa ko da Umma ta haifi Mairo tayi matukar bakin ciki, shiyasa ta shiga ta fita ganin ta dasa ma Abba lamido kiyayyan Umma dakuma Mairo,wanda da haka Allah yabata iko tasamu wani gahurtaccen boka wanda kafin aikin nata yaci sao da ta kauce hanya. Don sai da wannan bokan yasata ta siyo zakara ta murde wuyan ta a haka har ta mutu sannan.
Tun daga wannan lokacin kiyayya mai zafi ta shiga tsakanin Umma da Abba.wanda ana a haka ya auro umma yadikko don tuni ya jingine Umma da ita da bb duk daya suke a wurin shi. A haka kullum Umma tana hakuri don ta kwana a wajen rugar su bb adadi.don dik inya tashi tijaran shi sai ya kado ta wajen bukka yace yagaji da ita tabar masa gida.Amma a haka tana ana ce saboda tana duba rayuwar diyar ta ta. Duk da haka bai mawa Abba lamido ba don a wata rana ne yaxo cike da tijara yace Umma ta tattara ta koma garin su ya saketa kar ta kuma dawo wa inda yake. A ranan ba umma ce kadai tayi ta kuka ba har da Umma yadikko don sosai suke zaman lfy. Da xata tafi da Mairo ne Abba ya fixgeta yana cewa" ta kara gaba ita kadai tabar masa gida,Amma banda Mairo. Haka Umma tabar masa rugar wanda rabuwanta da Mairo sai da yasata ciwo amma a haka tayi hakuri ta dangana. Umma bata kuma shekara 1 a gidan ba Daddy ya wanda a haka suke zaune lfy da Ammie da kuma yayan ta...don dama tun kan tayi Auren ta nafari suke tare da Ammie kuma dama shi Muhammad Adnan dan gidan ta ne dama,shiyasa sa ta dawo gidan su da Aure yazama dan dakin Umman cikakke.
Wannan kenan yan team Mairo.........
[4/12, 5:38 PM] Hausad paid: Typing✍🏻
*BAFULLATANAN RUGA*
*52/53*
Dariya Ameerah tayi ha'di da cewa habawa my Layla sau 1 fa. Tsaki Layla tayi ha'di da jawo kafan nata tana matsa mata.itako Ameerah sai lumshe ido take tana cewa wow Layla kin iya. Tsaki Layla tayi ha'di da ture kafanta tana cewa tom ya isheki hajya ta haka nima inada abunyi ai. Tana fadin haka ta mike ta nufi toilet ta dauro alwala don ta gabatar da sallah, wanda da fitowa n ta ta kalli Mairo tana cewa Maryam ki tashi ki dauro alwala muyi sallah. Mikewa tayi jiki bb kwari ta nufi privacy don har a yanxu kallon Abun take kamar Almara ko a mafarki . wai Muhammad Adnan din da tasani ne yau ta ganshi cikin gidan da Umman ta ke Aure. Itakuwa Amira mikewa tayi ha'di da nufan bangaren Ammie don ba anan suka saba maruri ba,yyn da ita kuma Layla ta dauki sallaya ta shimfida ha'di da tayar da sallah. Sai da ta gama kukan ta a toilet sannan ta dauro Alwala ta fito inda ta riski Layla ta idar da sallan tana a zaune a gyefen gado tana dan goge fuska wanda da alama fita xatayi. Kallon ta Mairo tayi ha'di da cewa Layla kin idar da sallahn kenan?. Sai a lokacin da taji muryan ta ne ta lura da fitowan ta, nan tayi mata murmushi tana cewa" hmm wlh kuwa Kedai bari kawai Maryam,wai so nake na dan fita da Baby na yau xai xo. Tunda ya Muhammad ya dawo nace masa kar ya kuma xuwa sai yau. Saka hijab Mairo tayi tana kallon ta sannan sai da taji tayi shiru ne tace saboda mene yasa kkce yabar xuwa to?. Nisawa Layla tayi ha'di da taba baki tace wai yace ba mu isah tsayawa da samari ba. Shaikaru na fa 20 to yaushe ne za'a bar ni don Allah. Hmm kedai maganan tsaurin halin yayan nan namu wlh yawa ne dashi,ai har ke yanxu kin shiga uku kuma,ga saka aikin fitina shiyasa duk na ganshi ban bari ya ganni nake guduwa. Duk da bacin ran da Mairo ke ciki ganin yanda Layla ke mata mgnan Adnan rada² kaman mai tsoron kar yajita ko yana kusa yasata kwashewa da dry. Wanda ganin hakan yasa Layla cema ta hmm lailai ne ma dry kk ko? Wlh xaki fahimci ci abun da nake fada maki inya dawo yafara ta kanki,don shi fitinan shi har matan shi bai bari ba. Gyara mata sallayan tayi tana cewa " kiyi sallah n kafin na dawo na cigaba da baki labarin ya Muhammad don wlh sai kin tsorata da mugun tan shi. Dry Mairo tayi na ciki na ciki wanda a ranta take cewa " Layla kenan ni xan baki lbarn yayan ki ciki da waje........ Bangaren Mutanen ruga kuwa tun da Abba lamido yasa aka duba masa inda sa Inda Umma da Mairo take ba'a samo masa labarin ba yafara ciwo a tsaitsaye wanda tun yana a haka yanxu har ciwon ya kwantar da shi don sai a yanxu yafara nadamar abun da yy mawa Mairo a rayuwa, itako Umma yadikko bi ta kansu batayi sai dai tabar shi da Umma Hausi da yakejin balain tssnarta a zuciyan shi............ *HMM WAI WACCE UMMA NE?* Umma ta kasance a salin yar garin kano wanda ta taso a cikin sharada....da ita da Daddyn Adnan sun kasance yan uwa ne,don da mahaifiyar Umma da Hajiya Babba iyayen su guda ne. Don haka auren zuminci ne suka kullah. Duk da kunsan ba ita ce matanshi Aure n saurayi da budurwa ba,Ammie ce matar shi ta farko..........
Anjima xanyo maku new update yau sau uku zanyo maku bonanza...yan VIP a sha karatu lfy anjima naji ruwar Comment don wannan pagen na kune.
Maman teddy🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: *BAFULLATAN RUGA* *60/61*
Zaro ido waje duka sukayi yyn da gaban Mairo yafara fadi,don a yanzu taga ma karantan halin Adnan, tasan rama duk wani wulakanci da tayi masa zai yi. Tana a haka nan take wata zuciyan tace Mata to sai mene ai salo salon na tajara yanxu ma yasoma gani. Cike da dakewa ta dauki spoon din tafara kai shinkafan bakin ta, sarai ta fahimci inda Matsalar yake,amma a haka ta cigaba da ci batare da tanuna wani sauyi akan fuskan ta ba. Su kuwa su Layla tun da suka kai 1 spoon suka kai d second spoon, kawai sai suka fara hawayen sharrrr...sharrr don a tunanin su wannan shini karshen azaban da Muhammad Adnan yayi masu... Ci gaba da ci tayi da taci² ta daga lemu ta kora da itah. Don Mairo har a yau bata mance da 'dan'danon Abincin rugar su ba. Ganin wanda yakeyi domin ta bama tasan yana yi ba,yasa shi daka masu tsawa yace su tashi su bar masa part. Ai nan jiki na rawa Layla har da gudu ta nufi side din Ammie, itama Amira nan tayi,itako Mairo sai ta nufi part din Ammie don tasan nan ne nasu barayin.... Da shigan ta ta nufi upstairs tayo Alwala hadi da yo sallah, sannan ta fito daga dakin nata ta nufi bedroom din Ammie. Da shigan ta ta samu Ammie zaune kan sallaya tana Addu'a. Ganin ko hakan yasa ta nemi wani resting chair dake a gyefe ta zauna tana cigaba da daddanna wayan hannun ta. Har Ammie ta gama bama ta sani ba,don tayi nisa karatun alkur'ani ta cikin ta. Muryan Ammie yadawo da ita daga karatun da takeyi. Nan Ammie tace Maryam kun kammala masa aikin?. Daga mata kai tayi alamar ehhh. Nan ko Ammie ta mike tana cewa " masha'allh yanxu muje muci abunci ko?. Don yau mutumin ki na girka maki. Dry Mairo tayi ha'di da bin bayan Ammie duk da a yanxu dik wani kalon test na abinci ya fice mata daga baki. Amma jin da tayi Ammie tace her fevourate ne yasata bin bayan ta har suka isa dirning area,sannan suka zauna. Bude Abincu cuwan Ammie ta farayi,wanda nan take wani dadddadan kamshi ya ziyar ci hancin Ta,wanda sai da yasa ta rintse ido saboda da'di. Sarving din Sakwaran ta farayi mata wanda tayi shi da miyar ganda.abun ba'a mgn don ni kaina sai da yawu na tsinke😋. Haka suka zauna suna ci Ammie tana shan zuba ga ha'di da kwararo mata santin Da'di... Ita dai Ammie banda murmushi bb abun da takeyi. Sai da ta kammala ne tass sannan ta raka Mairo har daki ta shirya tsafff ha'di da yo wanka ta chnja kayan jikinta xuwa nighty sannan ta fito ha'di da nufan side din Daddy don yana part din ta ne. Su kuwa su Ameerah da Layla Umma tasha Lallashi akan suyi hakuri don sin kwashe mata duka abun da yafaru, wanda Anisa da ke zaune nan take gaban ta yafadi jin wai ya zaunar dasu a dirning area ya tasa masu abinci su cinye shi... Cikin sauri ta nufi side din shi duk da tasan itama ba wani zaman lfy ne tsakanin su ba,don tun ran da tasa ya saki Mairo yadaina wata alakada ita,ciki kuwa har da saduwan Aure. Yace tun da yaya takeso ai gashi ta samu don haka shi daga yau ya yanke duk wani alaka da ita.kaman yanda ya rabu da Mairo to ita baxai rabu da itaba,amma kuma bb alaka tsakanin su. A hanyan ta na tafiya side din nasu ne,ta tuna da wahalan da tasha a partcout a hannun shi,duk da ita mai yawan bukata ne,amma hakan sam bai tausaya mata ba. Don shi kanshi bata san ya yakeyi da fitinan shi ba. Don a haka da wahala ya isheta ita da kanta taje rugar su Mairo Amma anan suka tadda Mahaifin ta kwance bb lafy. Wanda hakan da kuma jin wai ba'asan inda Mairo take ba yakuma tayar masa da hankali. Shiganta falon yasa tunanin ta tsayawa cakkk sakamakon ganin shi yana shirin nufan bedroom din shi. Kallon rahane mai rainon su Baby sajeeda tayi ha'di da cewa " Rayhana ku shiga bedroom din ku sai da safe. Sai da safe tabi ta dashi wanda da shigan su tabi bayan Muhammad Adnan.shi ganta yy dai dai yana shirin kwanciya don yy tsafff cikin shigar shi ta kayan bacci. Zama yy yana tambayan ta lfy.mai ya kawota bedroom din shi?. Idon ta ne yy narai² nan take hawaye yafara sakkowa daga kan fuskan. Muryan ta har rawa yake ga tsoran shi da yanxu take,don gaba daya baya mata wasa,nufo shi tayi ta zauna a jikin shi tana mai kara shigewa jikin shi tana wani irin kuka don a yanzu tagama zama kallon tausayi. Kuka take tana plz Adnan yau ka amunce mun, ka sauke nauyin dake kanka,wlh na yarda ka auri Maryam mu zauna tare ni da itah...tana fadin haka tana kokarin rabashi da kayan jikin shi,don jikin ta har rawa yakeyi. Murmushi yy mai cike da fassarori a hankali ya kamata hadi da kwantar da ita kan bed,don a yanxu tabbas xai iya biya mata bukatan ta,tunda ta sauka daga kan tobalin da ta hau.
Kuyi manage xuwa anjima,kunga shirya yara xuwa skul gakuma ni kaina ga oga na.... Afuwan mu tare a next episode.
Naga wasu na fitarmun da littafi don Allah a daina,sanin kanku labarin bafullatanan Ruga ta kudi ce#100 Normal group.wanda ake turo masu sau 1 .VIP kuma #200 VTU ma #200 duk ta wannan numbern 08081202932.
Maman teddy🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: *BAFULLATANAN RUGA*
*62/63*
Na Mmn teddy🧸
*ALHERI WRITERS ASSO📘🖊️*
*A.W.A*
_____________________________
Kwantar da ita yy yafara rabata da kayan jikin ta,kan a hankali yafara bin ko inah na jikin ta da kissing... Lumshe ido Aneesa keyi tana washhh... Hadi da cewa thank so much dear. Sosai yake romancing din ta.yyn da kissing din ta da yakeyi ha'di da tsotsan duk wani gaba na jikin ta,dako ya sauka kan nonon ta nan yafara squising din su yana kissing,kasa daure ma salon nasa tayi don jin abin take har tsakiyan kwakwalwan ta saboda da da'din dake ratsata. Nishi tafara tana mike kafa don sam takasa ko da firta komai sai nishi da suke. Cikin wata irin rikitacciyar murya dakyar ta iya cewa" plzzzz..... Sai kuma kawai ji kake ferrr ruwan ni'ima na xubowa daga kasan ta. Kai bakin shi yy yana tsotsan wurin sosai kuma cike da gwanewa da nasa salon. Cikin wata irin muryan da'di ta fara cewa" washhh...wayyyooooi da'dddd....... Haka shi kam oga Adnan bai tsaya saurarawa ba,don sosai shi kanshi yake bukatan matan nashi. Wata 6 ba wasa ba....tsotsan kasan ta yaketayi hadi da dan ciza kan bellin a hankali. Wanda hakan yake kara rikita ta...bude masa kafan takara yi tana nishi da kyar...a haka yana tsotsan gindin ta yasa hannun shi yana shafo nonon ta ha'di da lilaya kan nonon nata da har kumbura suka dan kara....at dis time kukan dadi tafara tana wayyo Adnan ushhhhh...Ashhh..... Hmmm HoHoHo a wannan dare Adnan yabai ma Anisa hakkin ta yyn da itama ta faranta masa sosai. Don Sun baima junan su dadi a wannan Dare sai dai muce Allah yabar kauna...
Bangaren su Umma kuwa tun Safe Umma tafara shirya masu Muhammad Adnan break fast, yyn da ganin hakan yasa Cike da jin Haushi Layla da yanda Umma ke rawar jiki a kanasu ta mike hadi da nufan part din Ammie. Wanda anan da shigan ta Ammie tace" Layla har kin baro part din Umman naku?. Ehhh Ammie barka da safiya. Murmushi Ammie tayi tana shafa kan Layla tana cewa " yauwa Layla ya kk wayi garin?.
Lfyl. Layla tabata amsa a takaice,sannan ta ce Ammie Maryam na ciki ko nasan ta tashi. Ehhh yanxu na aiketa sitting room ndin Daddyn ku. Batare da ta tsaya bin ta Ammie ba tajuya ha'di da nufan Falon Daddy. Wanda da fitan ta tasha dan wani kwana da xai sada ta da sitting room daddy,nan idon ta yaci karo da Muhammad Adnan dakuma ita Maryam din... Bude ido tayi tana murxawa dakuma kara bude kunnuwa don wata mgn taji da sai da yasa kwakwalwan ta tsayawa cakkk. Muryan Adnan ta cinkaya yana cewa" plz Maryam kiyi hakuri kidawo gareni.su sajida da Sadeeq na bukatan ki kusa dasu,inkuma ta su Ammie ne da kaina xan sanar dasu komai da yafaru tsakanin mu,kuma nace kece Ki ka haifi su Sadeeq. Kai malam don Allah dakata,Allah ya kyauta na zauna da kai wai a matsayin miji.wai sau nawa zan ce maka kakiyayeni amma saboda tsaban rashin xuciya kaki rabuwa dani.Inkuma yaya ne kuje kune ba kwa haihu mu Allah yaba mu,kuma da yardan Allah xai kuma bani. Sannan kuje Kai da Anisa wlh sai Allah yasaka mun don baxan yafe maku ba.mugaye Azzalumai muryan ta ne ya hau rawa alaman kuka kawai sai ta nufo cikin gida,dom baxata iya cigaba da masa mgn ba. Saurin juyawa Layla tayi gaban ta na fadi da gudu tanufi part din Ammie, da shigan ta ta nufi bedroom din Ammie yyn da Ammie tana kitchen sam bataga shigowan ta ba. Haka ma Mairo da tashigo sam bata lura da ita ba har ta shige bedroom din ta.
Da shigan ta tafada kan gadon tana wani irin kuka mai cike da bakin ciki da bacin rai da kuma tsatsan tsanar Muhammad Adnan.
Don Allah kar a fitarmun da littafi saboda ta kudi ce,idan kina bukata xaki iya mun mgn ta wannan numbern 08081202932.
#100 ne,idan VIP ne #200 VTU #200 Duk ta wannan numbern na sama👆🏻.
Maman teddy🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: *BAFULLATANAN RUGA* *58/59*
Sa hannu Mairo tayi tana daukan Baby sajeeda, tana mai cillata tana wasa da ita...ai ko nan Yarinya tafara washe baki tana dariya...Layla ce ta shigo falon tana cewa" Maryam kuxo mu wuce time na tafiya. Ajiyeta tayi ta maida kanta ga dan da yake miko mata hannu Alaman ta dauke shi, murmushi tayi ha'di da saurin kai hannu tana daukan shi,tana masa wasa ha'di da cewa Ammie wane sunan mijin naki?. Dajin tambayar da tama Ammie yasa Layla dake gyara mayafi tawani kece da dariya,tana cewa da kyau Maryam Ammie muna tambayan ki fah. Kauda kai Ammie tayi tana dariya ha'di da cewa" Lallai Maryam, Layla kun maidani kakan ku Hajy.Babba. toh ku tambayi Ammie. Dariya duka suka kuma sawa sannan Mairo tayi saurin cewa " Ammie ai ba Umma anan kece fa a wurinnan just ki fada mana sunan Mijin naki... Shiru Ammie tayi tana murmushi ha'di da cewa Hmm wa'annan yan matan nawa Allah yashirya munku naga lokacin da xaku daina irin wannan aiki naku. Dry still suka kuma sawa suna amsawa da Ammie n,sai Layla tace uhm kinji Besty na mu tafi don nags fa Ammie kaman kishi takeyi da sadeeq kar ayi mata snaching. Dry duka suka saka banda su Anisa da Muhammad Adnan dasuka saki baki suna ganin duniyanci dakuma ikon Allah. Ficewa daga falon suka yi hadi da nufan side din Umma don suyi mata sai sun dawo............ Ammie ko da ta dan fahimci yanda duk Anisa da Muhammad suka wani yi ganin Maryam,yasa taji bb da'di musamman yanda Anisa ta saki baki tana kare mata kallo. Da kuma ganin koda ta gaidasu sun gaza amsa mata. Cikin dan rashin nuna damuwa Ammie tace " Adnan halan baka gane Maryam bane?. Shiru yy don sam hankalin shi baya tare da shi yana can yafada duniyan tunanin Mairo. Sai da ta kuma maimaitawa ne sannan yy saurin dago kai yana mai cewa" Na'am Ammie. Shiru Ammie tayi tana naxarin sa,kan daga bisani takuma maimaita masa. Dukar da kan sa kasa yy yana dan sosa kyeya don sai a yanxu ya tuna da yakasa ma bama Mairo amsa. Cikin dan jin kunya yace Ammie nayi mmkin ganin ta ne. Dry Ammie tayi masa tana gallah mawa Anisa harara don ita ta dauka kishi ne ya hanata amsa mata. Shi kuma Adnan ta dauka girman da Mairo tayi yake mgn. Murmushi tayi ha'di da cewa " ehhh wlh Maryam ta girma abunta,kuma kaga ita ce karama fah a cikin su Ameerah da Layla amma ina zaka ce yanxu.duk sun xama daya kansu a hade. Dryan yake yy ya mike ha'di da cewa Ammie bari naje gidan Haj. Babba na gaida ta,tunda har yanxu taki..... Umma ce suka cin kayi muryan ta da shigowan ta kenan tace" taki tafiya inah, kaga Muhammad Allah ya shiryeka. Hmmm Kedai da kanki kyagani Umma, duk da ai ke ke goya masa baya. Ninawa ido. Dry yy yana cewa" ai ni tsakani na da umma na babu mai jin kan mu. Yana fadin haka ya fice daga falon ya barsu Ammie suna dry. Da fitan shi Umma ta nufi Anisa ta zauna gyefen ta tana cewa " Anisa y jikin naki?. Ya kuma kwanan Sajida?. Lfyl Umman mu ya gida ya muka same ku?. Nan Umma ta amsa da Alhmdllh. Tana fadin haka tana mai kallon Ammie tana cigaba da cewa, yauwa Ammin Layla idan su Layla sun dawo a sasu su gyara mawa yayan nasu part din su. Yanxu n xasu zauna a side dina kafin yamma. Da tom Ammie ta raka su dashi har suka bar falon Umma najan Anisa da fira,don taga kamar dawani abu a tare da itah,duk da tana tunanin Allah yasa ba Ammie ce tayi mata wani Abun ba. Da fitansu Ammie tafara tunanin abun daya tsaya mata a rai. Tabbas taga wani abu dangane da Mairo a kwayar idon Muhammad Adnan. Tohhm amma mai hakan yake nufi?. Haka ta zauna tana ta saka tana warwarewa............ Bangaren su Mairo da Layla, Amira kuwa sosai suka yawata a gari suka bude ido,don sune har shopping mall,suka ciko ladoji da kayan kwalama da tarkacen kayan gayun su. Basu shigo gidan ba sai karfe 5pm......sallah sukayi suka dan huta kan daga bisani Ammie ke sanar masu da gyaran part din Ya Adnan sannan ta sanar masu da girkin da yace suyi masa nan da karfe7pm... Daji Amira sarki yan tsoro tayi saurin mikewa tana cewa " Layla Maryam ku taso mu tafi. Mtsssww....wata doguwar tsaki Layla taja ha'di da fara kunkuni a sarari tace " plz Amee kar ki dameni,nifa kin san banson aiki gsky. Don haka ku kuyi gyaran part din,nikuma zan biyo bayan ku nayi masu girkin. Zaro ido waje Amira tayi tana wani kasa da murya kaman munafuka ta hau ce mata" Layla kin manta Ya Adnan kenan.? Laillai so kk yayi maganin rashin kunyan mu. Just ki taso mu tafi inkuma so kk ya tuna mana da na abroad shikenan. Ta fadi tana jawo hannun Mairo wanda bb musu ta mike,itako Layla tuno da zanan Adnan da tasa da sukaje Abroad tare yasata saurin mikewa jiki bb kwari tabi bayan su suka nufi side din su da suke sauka idan sun xo gidan.
Tun da suka shiga falon side din Mairo ke kare ma wurin kallo,saboda ganin irin arxikin da'aka narka kaman ba'a kaunar su. Kai....kai...kaiiiiiii....fadin irin kyau part din nasu ma baxai yiwu ba,don nace xan fado maku sai na bata shafuffuka batare da na diga Ayaba. Sai da suka gama zagaye duka dakunan sannan Amira tafara kakkabe kakkaben kurar da falon yy,don ba wani dattin arxiki bane,kura ne kawai a wasu wuri a side din don bama a ko ina ba. Don bedroom din ta kaman kullum ana kwana ana tashi a cikin sa,don tsaff yake. Ai ki suka fara sosai Layla kam kitchen ta nufa ta fara goge goge,kan daga bisani ta fara shirin girka masu abin da xasuci. Sai dai kuma abin da team Mairo baku Sani ba shune duka cikansu bb wanda ta gwane a iya girki don sai a yanxu Ammie ke koya masu girkin. Haka dai Layla ake ta fafata tayi nan xafff....xafff tabi can xafff...xafff ita ala dole ga manya manya irin su Glowing Azee...😂.
Bangaren su Ameerah da Mairo kuwa cikin awa daya tuni suka gama gyaran part din,sai ma Amira da tayi sauri ta nufi part din Ammie ta dauko turaruka tafara sakawa a dakin. Sannan ta bai ma Mairo wani tana cewa tashiga bedroom da toilet ita kuma tasa....nan Mairo ta amshe ta nufi bedroom din su don tasaka masu. Suna cikin haka ne Amira na falon tana binshi da turaren wuta taji takon shi hadi da jiyo kamshin turaren shi, don duk inda taji wannan kamshi to tasan na yayan nasu ne. Cikin sauri bakin ta har rawa yake tafara ce masa " sannu da dawo wa ya Adnan. Bai ko bata amsa ba don shi kadai yasan halin da yake ciki a yanxu. Murya ciki² ya ce mata ina sauran sike?. Da hannu ta nuna masa bedroom din,sannan cike da takon sa da yake kara fixgar xuciyar yam mata ya nufi bedroom din.
Bataji budowan kofa ba sai sai kawai saukar hannun mutum taji yana shirin rungumeta. muryan Adnan taji yana ambaton sunan cikin wata irin murya data kasa gane masa. Wani bakin ciki ne yaxo mata hadi dajin tsanar shi na bi ta kowani sassa na jikin ta na yawo ta juyo ha'di da fixge jikin ta daga nashi tana gallah masa harara. Bude baki yy da kyar yana ambaton plzz Maryammmm kiyi hakuri da abun da yafaru a rayuwan mu,tunda na rasaki na rasa duk wani farin ciki na da walwalllla plz kiyi hakuri ki amince ki dawo gareni a matsayin mata ta ta sunnn..... Saurin daga masa hannu tayi ha'di da cewa " subhannallh. Lallai Adnan kwakwalwar ka da motsuwa,ko da yake bai ma da ce na fada maka hakan ba,tunda nasan dama tun tuni kai karamin kwakwalwa ce da kai. Tohhh inaso kasa a ranka baka taba sanin wata diya a duniya mai suna Mairo ba. Don na tsane ka, bana kaunar Adnan. Mai ma zanyi da lusarin namji,wanda sai yanda mace tayi dashi yakeyi,amma a waje a rinka ma kallon zaki sai sun xo gida aga a she bera ne. To kasani daga yau sai rana mai kaman ta yau kar ka kara nuna kasanni koma kawai kuskuren taba jikina,if not kuma zan sama ka ihun kwarto. Ta fadi tana isa gaban shi tana nuna shi da yatsanta tana mai cigaba da cewa fatan kagane...tana fadin masa haka ta juya ta jahhh wani dogon tsaki ta fice daga bedroom din.
Shikuwa ogan naku wani takaicine da bakin ciki ya addabeshi ga kuma kunyan sunayen da Mairo ta dinga kirar sa dashi. Wani zuciya ne ta xomasa bai san lokacin da ya daga hannu ya noshi garuba.wanda duk da haka bai ishe shi ba yakuma daga wa ya naushi mirrow dake jikin bango nan take ta tarwashe jikake tarrwatsetsammmm. Mairo da batayi nisa da fita ba,duk haukan da yakeyi a kunnen ta nan ra hau dry,wanda sai da tayi mai isar ta sannan ta nufi falo ta cigaba da taya Amira aikin dabata karaka ba. Ganin murmushi kwance kan fuska n Mairo yasa Amira tambayan ta lfy ta ganta tana murmushi haka. Nan cike da bassrwa tayi saurin girgixa kanta tana cewa No Ameee ba komai... Suna a haka suka tsinkayi muryan Layla tana cewa" na gama nima fatan kungama. A tare suka hada baki suka amsa da ehhhh. Nan Layla ta nufi bedroom din Adnan. Wanda bayan mintici sai gasu sun fito da Layla. Ha'di da nufan dirning. Cikin hanxari Amira ta kama hannun Mairo suka nufi dirning area n tafara sarving din shi.... Ita kuma Layla na bude masa ruwan roba da lemu. Itako mairo kallon su batayi ba illah ma cigaba da tayi da tsayuwa abin ta,akan kuma fuskan ta baka ce komai ba,kaman batayi komai ba. Mmki da wani takaici ne ya kuma rufe shi wanda sammm bai ma fahimtan komai a halin d yake ciki. Muryan Layla yaji tana cewa " ya Adnan bisimallh. Sai a sannan ya nisa hadi da daukan spoon yasa cikin pried rice din da tayi,saka spoon din ds yy ne yy saurin furzar wa yana cab ja fuska da taba baki. Don abincin gashi dai sai kamshi takeyi,amma kuma sam bb maggi ko gishiri cikin ta,don Sam Layla ta manta da wannan ba tun. Cijw lips yy yana mai cewa" a zuciyan shi yanxu zai dandana masu axaba, don sai yaga dukan su sin xubar da hawaye zai kyalesu. Kallon Mairo yy da itah ma Atension din ta na kansu. Cike da muryan isa d mallaka yace duka su zauna akan chairs din.wanda bb musu har itama Mairo n ta zauna. Tura masu Abincin yy wanda yake unguwa guda yace duka su cinye shi yanxu a gabanshi...
Sorry for d late update.duk da kunji uzurina kuma naji adduoinku ina gdy,masu kura text massage dika,Allah yabar kauna much luv❤️💖
Mmn teddy🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: Typing✍🏻
*BAFULLATANAN RUGA*
*NA MMN TEDDY🧸*
*68/69*
_____________________________
*ALHERI WRITERS ASSO📘🖊️*
*A.W.A*
```ALHERI SAI DAN ALHERI, ALHERI GIDAN KOWA...```
_____________________________
Tom Daddy Mashaallh muna sauraron sa.
Muhammad Adnan ya fadi hadi da kallon inda Adam yake. Gyara zama Adam yy ha'di da fara magana cike da muryan sa mai cike da taushi daji kasan namji ne tsayayye, dakuma kwantar da shi cikin biyayya... Dama Daddy magana ce naxo da ita akan ina so nasanar daku cewa" nafidda matan da xan Aura. Ai dajin haka nan kowa ya hau washe baki yayin da Muhammad Adnan sai hamdalah yake kwarowa. Kallon shi ummah tayi tana cewa" tom Kai mashaallh,ashe kwana n xaka gashi a gwauro, a inah ne yarinyan take?... Cike da sosa kyeya da dan jin kunyan su Ammie yace Uhmm dama...dama Umma Maryam ne nakeso.😳🤭.
Zaro ido waje Anisa tayi yyn da Adnan yayi mutuwan zaune a gurun sam yakasa kwakwkwaran motsi saboda firgici dajin maganan Da Adams yayi. Ihu Ameerah da Mujaddad suka sa kaman yara. Nan Mujaddan ya hau Ahh lallai Maryam kin koma Aunty Maryam,kaman yanda muke ce mawa Aunty Anisa. Amira ce mai fadin wannan maganan cike da tsokana. Itako Maryam sadda kai kasa tayi tana jin wani irin jiri na diban ta,yyn da komai na jikin ta ya daina aiki. Haka ma Layla. Shikuwa Mujaddad anshe mgnan Amira yy da cewa " ai wannan dole ne,tun daga yau mah. Dry Suka sa Amira na cewa" kai mashaah ya Adams, amma gaskiya yaka mata a sama na bikin nan kusa. Jun xubannasu yy yawa ga wani irin kona masa rai da sukeyi yasa Adanan cike da masifah yace kuyi ma mutane shiru mana,kuna wani maganan aurei basai tace ta amince bane xaayi Auren.
Ya fadi yana huci idon shi tuni suka chanja launi. Shikuwa Daddy da bai san dawan garin ba banda Washa baki bb abun da yakeyi hadi da cewa " Alhmdllh. Sannan ya kalli Su Umma yana cewa, wannnan abu naka yy mun dadi sosai Adam, Allah yy Albarka. Sannan kaman yanda Adnan ya fadi akan kufara fahimtan juban ku haka ko xa'ayi sai kaje ku kara fahimtan juna,don banason nabar abun yy tsayi. A watanan nakeson ayi komai ya kare don a yanxu ma na yanke zan Aurar da Mujaddad da Ameera inshaallh da zarar ta kammala karatun ta wannan shekarar xa ayiduk tare xan hada da ke Layla,amma kuma Na Adam a wannan watan xanyi shi.don haka ku tashi ku tafi Allah yy maku Albarka. Da jin haka Mairo da Layla duka suka fara gaba don kowa da abun da yake saka ma zuciyan shi.
Da sauri ta nufi Bedroom din ta don bama tason hada ido d kowa na cikin gidan. Biyo bayan ta Layla tayi har ta shaga bedroom din ta wanda da shiganta ta fada kan gado tafara zubar da wasu xafafan hawaye. Zama Layla tayi a gyefen ta tana dafata hadi da kirar sunan ta. A hankali ta dago rinannun idon ta wanda suke ambaliyan zubar da hawaye baki na rawa tace" ya xanyi Layla? Ki barni kawai na cigaba d kukannan....Hm nisawa Layla tayi hadi da dagota tana tayar da ota daga xaune sannan a cikin muryan rashin nadama ta fara cewa" Maryam ki Sani ada baya banso ya Adams ya furta cewa yana sonki ba,saboda ya Adnan, amma a yanzu xan iya cewa nafi kowa farin ciki da hakan,dalilina shine yanxu ne lokacin da xamu dandana ma ya Adnan kudan sa,yanxu ne lokacin da yadace ki fito da kanki a matsayin mace mai ji da aji da komai. A yanxu ne xaki rama duk wani wulakanci da yy maki.
Mmn teddy🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: BAFULLATANAN RUGA
*NA MMN TEDDY🧸*
*66/67*
A hankali cike da kokoyonta yace tom yauwa Maryam. Jin yanda ya kwaikwayo muryan ta ya basu duka dry. Layla ne ta katse su da cewa" ehmm Kuxo mu tafi lokaci fah na tafiya. Nan suka cemata tom muje uwar azuza. Dry yy masu don yasan halin Layla da Ameerah indai an hadu wuri daya. Nan ya kalli Mairo yana cewa" Beuty sai kun dawo ko? Daga masa kai tayi Alamar tom sannan suka nufi driver. Shikuwa Adams da farin ciki ya nufi cikin gidan, a ranshi yana aiyanawa yasamu kalon matan da yakeso ya Aura,mai hankli da biyyyya don haka nan ya nufi cikin side Ammie direct don ya warware mata komai.
Suko tun fitan su basu dawo gidan ba sai kirar sallahn isha'i don Daddy ma yadawo dasu da kansa don shima can ya samesu,itako hajiya Babba da kyar ta bar su Mairo suka dawo gida don tace anan xasuyi mata weak end... Lallashin ta suka dinga yi akan cewa " zasu dawo mata karshen sati,wanda da haka ta yarda. Shikuwa Adam tun da ya shiga Part din Ammie yake mata surutun shifah yasamu matan Aure don yau Ma xa'ayi ta ta kare idan Daddy ya dawo xai sameshi da maganan. Ganin irin zuban da Adam yakeyi yasa Ammie tunanin ko don Adam din baisan Mairo ta taba Aure bane,don sarai tasan yaudara irin ta Adam,yau yace yy budurwa anan gobe acan. Cike da daure fuska bb wasa ne Ammie tace" Adam kaga banason wasa,ka fita idona na rufe,ka rabu mun da yarinya,don ma idan son ta kk don yaudara tohm Maryam da kagani ta taba Aure kuma har matana da yara. Zaro ido yy ha'di da cewa " plz Ammie ki bar wasa, nifah wlh da gske nake,kuma yau xan tabbatar miki da hakan idan Daddy ya dawo, kuma indai ta amince mun.
Hmm nisawa Ammie tayi ha'di da girgixa kanta tana cewa " Adam ba wasa ba,Maryam ta taba Aure kamar yanda nace maka kuma har ma da yaya...Anan ne Ammie ta warware masa komai game da Mairon ta fada masa,sannan ta karshe da cewa " don haka Adam nasan baxaka Aure ta ba,kodon jin ta taba Aure da kayi,Don Allah karufemun mgnan nan. Cike da Chanja Fuska Adam yace," Ammie mganan wace xan bari,plz Ammie ki bar wannan maganan don ni yanxu ma na karajin wani irin mugun kaunar ta dakuma tausayin ta cikin zuciya ta,don haka don Allah Ammie ki mun fatan Alkhairy.
Kafin Ammie ta bashi Amsa sai da tanisa bayan tagama dogon tunani,a sanyaye tace" Adam idan Maryam bata ce tana kaunar ka ba kasani baxan mata dole akan ta soka ba, sai dai kayi hakuri, Duk da nima burina a kullum naga Maryam ta Auri daya daga cikin jini na. Don haka ni bb abun da zance sai dai Allah ya hada kawunan ku. Cike da matsanancin farin ciki ya amsa da Amin Ammie.
Tom bari mu binciko duniyar Oga Adanan don muji a wani hali yake ne shikuma. Shikuwa tun fitan sa yaji tsanar zaman sa a gidan Daddy yakeyi,don haka bai dawo gidan ba sai da yagama yanke mawa kansa shawarar abun da zai yi game da Mairo sannan ya shigo gidan. Anan kuma ya tadda duka familyn a Babban falon gidan ciki kuwa har da Anisa da yan biyun su wanda daya na hannun Daddy Sajeeda kuma tana hannun Mujaddad. Mairo da Layla, Ameerah duka suna daga kasan capet. Sallama Adnan yy ha'di da shigowa ya zauna ha'di da gaisar da Daddy da kuma su Umma. Bayan ya zauna ne Daddy yafara cewa" Alhmdllhi dama zaman juran ka muke,don yanxun ne Adam yasame ni da wata mgn,wanda ni kaina bai riga yafada mun ba,yace yana so yafadi a gaban kowa na wannan familyn. Murmushi Amira ta hauyi tana sunnah kai kasa don ta fahimci mganan,itako Layla da Mairo da Tuni Layla tafada mata komai game da Adams nan duka gaban su ya yanke ya fadi. Yyn da shikuwa ogan naku da bai san dawar garin ba yace"
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: *BAFULLATANAN RUGA*
*64/65*
NA Mmn teddy🧸
*ALHERI WRITERS ASSO📘🖊️*
*A.W.A*
__________________________
Ganin wucewanta yasa Layla dake zaune tayi saurin mikewa ha'di da nifan bedroom din ta. Jiyo sallaman Layla yasata saurin goge hawayen fuskan ta. Nufo ta Layla tayi tana zama gyefen ta ha'di da sauke ajiyar zuciya. Kallon Mairo tayi da take sakar mata murmushi n da kawai don dole takeyin shi... A sanyaye Layla tace Maryam don Allah inason muyi mgn. Cike da dan mmki Mairo ta mike ha'di da gyara zama tana cewa" mai yafaru Layla?. Naga kaman fuskan ki da akwai wani abu ne dake damunki.murmushi kawai Layla tayi sai hawaye yafara sintiri akan fuskan ta,cike da tsoro da kuma rashin sanin dallin fitar da hawayen nata ta kai hannu tana taba ta hadi da girgixa mata kai alaman ta bar kukan. Nan ta hau Layla don Allah ki bar kukan nan,ki fada min maike damunki. Cike da shashshekan kuka ta hau cewa kibari kawai Maryam baxan iya daina wannan kukan ba,don nasoma kuka bana bari...nan ta cigaba da xubar da hawaye tana girgixa kai.sai asannan da kyar ta iya cewa Yanxu Abun da Ya Adnan yy maki da gaske ne?. Layla ta fadi tana nuna Mairo da hannu,nan ta cigaba da cewa" wai dama sajeeda da sadeeq ba yaran Anisa bace.wai dama ya Adnan shine yy zalince ki da nake xagin sa. Wlh Allah yasaka maki Maryam Allah baxai barsu ba... Saurin toshe mata baki tayi da tafin hannun ta tana kuka ha'di da cewa plz Layla kibar wannan mgnan.nina yafe masu amma ni don Allah kimun Alkawari da bb maijin wannan mgnan mubarta iya mu anan...
Saurin cire hannun ta Layla tayi tana cewa " yanxu sai inyi shiru na rife wannan mgnan? Haba Maryam wlh baxai yiwu a kyale Anisa da Y Muhammad ba. Ai ya kamata wlh suma su fuskanci hukunci. Ehhh don Allah kiyimun haka,inason nima na rama abun da Hamma Muhammad yy mun.inaso na dandana masa kwatankwacin.... Muryan Ammie sukaji tana cewa" Maryam ku taso kuyi break fast komai yy ready. Okay Ammie duka suka bata amsa ha'di da mara mata baya.
Bangaren Adnan kuwa maganan da Mairo ta yayyaba masa ya haddasa masa ciwon kai,jiri na diban sa nan take yanufi parking space. Don yabar ma cikin gidan ko ya huta. A wannan yinin ranan kuwa kowa suku suku yakejin shi a cikin gidan nan. Duk da su Umma basu fahimci komai ba. Da wuraren 4pm ne Layla tace Maryam su shirya suje su gaida hjy Babba. Haka duka su ka shirya tsafff da su kowa na fitar da kalon nata kamshin. Sallama sukayi masu Umma sannan suka nufo parking space inda driver ke jiran su don ya kaisu... Suna cikin tfy ne wata moto ta danno kai cikin gidan wanda sukajiyo shigowan ta saka makon Bude wangalelen gate din da mai gadi yy.
Tsalle su Ameerah suka hauyi suna ihu ha'di da kirar sunan ya Adams...Bunsu Mairo take da kallo da yanda suka nufi moton da gudu tana mai kara nanata sunan Adams a zuciyan ta.
Da isan sune dai² yana fitowa daga moton ae da sauri suka kankane shi suna fadin oyoyooo Ya Adams wlcm back.
Rungume kannin nashi yy yana mai jin tsatsan farin ciki a cikin zuciyan shi na ganin su cikin koshin lfy. Idon shi ne ya sauka akan Mairo da take can daga gyefe ta kafe su da ido. Ganin irin kyau ta dakuma kayan suka kara mata kyau yasa bai san lokacin da bakin shi ya firta woww ba hadi da sauke glass din fuskan shi wanda yake baki,kallon shi Mairo tayi tana cewa a zuciyan ta hmmm wannan kyakykyawan fa?. Mai kama da Adnan hak?. Sai dai kaman shi ba halin su daya ba,tun da shi yana da fara'a.sukuwa Jin mgnar da yy yasa Amira da Layla dagowa tana cewa ya Adams me yafaru?.
Nuna masu Mairo yy da dan yatsa yana cewa" wannan wace nasan bata wuce kawar ku ko?.
Dry Amira tayi tana cewa" kai ya Adams badai kana layi ba,tohhm ya maganar Shukrah kenan.
Murmushi yy cike da sakewa da kannen nashi kaman wasu abokan sa yace ga wannan mai kyaun mai zanyi da shukrah, plz meye sunan ta?.
Dary takuma ha'di da cewa' toh kabani tikwici sannan. Murmushi yy kuma wanda suka bayyana siriyar hushiryan sa,yace anbaki Amira.
Tom ina gdy Ya Adams,sunan ta Maryam kuma yar Umma ce ma kaje kafara kama kafah. Bude baki yy ha'di da cewa wow nyc name: lallai kice yanxun part din Umma xan nufah.
Itako Layla dake xare ido jin wata irin mgn da sikeyi nan cikin sauri taja hannun Amira tana cewa " plz Amee kixo muje muyi sauri mu dawo.
Ta fadi tana kuma jan hannun ta. Kallon ta Amira tayi tana turo baki da cewa haba ae kya tsaya ko gaisawa Maryam suyi da ya Adams mana...
Hmm Layla tace hadi da nufan Mairo tana kamo hannun ta suka nufo inda Adams yake. A hankali tace Maryam kinga yayan mu Adams,yau ya sauka daga kasar JERMANY.
A sanyaye cike da xaxxakan muryan ta ta dago dara darar idon ta ta sauke su a kansa tana cewa" barka da dawo wa ya Adams.
Lumshe ido yy don wani dadi da muryan ta yy masa,ji yake duk duniya bai taba haduwa da wanda ta iya fadan sunan shi kaman Mairo ba.
Hmmm Muje zuwa masoyan Mmn teddy🔥💃🏻
Yanxu da'alama lbr take.
Don Allah kar wacce ta fitar mun da book saboda ta kudi ce,ga mai bukata zai turo #200 VIP normal #100 VTU #200 duka t wannan Number 08081202932.
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: 74/75
Haka Layla ta cigaba da watching film din ta hankalin ta kwance.
Koda su Umma suka isa Hospital tuni likitoci suka taru akan Muhammad Adnan don ganin sunci nasarar ceto rayuwar shi... Haka Umma ke safa da marwa don hankalin ta inyayi dubu yagama tashi. A haka Abba yasa mesu a wannan halin.wanda shi kanshi ganin halin da Adnan ke ciki yy mugun daga hankalin sa. Wanda kan wani lokaci tuni labari yakoma cikin familyn.don yanxu kowa hankalin shi a tashe yake,don Anisa yanda takoma kaman tababbiya,tasha kuka bb adadi,don anan ne take ta duka gaban Mairo da itama kukan take ta na mai rokon ta ta yafe mata kuma tayi hakuri ta koma Hannun Adanan. Bude baki Mairo tayi da kyar don saboda tsaban kuka murya ko fita baya iyayi,A sanyaye tace Wlh Anty Anisa na yafe maki nidama sam ban rikeki ba,nasan komai sharrin shaidan ne,amma ina rokon ki kijanye mgnan komawa gidan Hamma Adnan, don bazan iya komawa ba. Ta fadi tana mai kara rushewa da kuka,ganin haka yasa Ammie da tarasa abunyi kama hannun Mairo ha'di da nufa side din ta da ita. Don a yanxu tarasa ita kanta makama. Shikuwa Adams da ya fahimci komai daga bakin Anisa kasa motsa kodan yatsa yy,idon shi ya chanja launi daga fari xuwa jah,nufan moton shi yy don ya nufi Asibitin da Adnan yake,wanda a hanyan sa ta xuwa shi kadai yake ta tunanin ya xaiyi kwallah ne yaciko idon shi sakamakon ce masa da zuciyan sa tayi ka bar mawa Adnan matar sa. A haka ranshi bb dadi ya isa Asibitin. Wanda da isan sa ya tadda su Umma na aikin hamdala ga mahalicci don anci nasarar tsayuwar numfashin shi.
Don haka nan doctor yy masa Alluran bacci sannan ya fito ha'di da nufan office tare da Adams da Mujaddad. Shi dai Daddy dajin anci nasarar tsayuwar numfashin shi ya nufi wata karamar masallaci dake cikin Asibitin, ya fara gdy ga Allah da ya tashi Adnan lfy. Sukuwa acan ne dr. Ke sanar masa da ciwon Adnan dakuma abun yake damun shi duk akan damuwa ce. Kuma shi yake shirin Haifar masa da Babban matsala,don haka a tambayeshi abun dake damun shi ayi kokarin ganin anmasa,saboda ciwon nashirin taba masa zuciya... Cike da tashin hankali duka sukayi ma dr. Gody hadi da amsan takardan da ya basu suka bar office din.
Shi ko Daddy koda yadawo gida cewa" yy acigaba da shiryen Daurin Auren don bb abun da xa a chanja. A wannan lokacin Mairo sa ma Ammie kuka tayi hadi da cewa" ita ta yafe ma Hamman ta, don ita sai a yanxu takeji bb dadi,don ita kanta tasan tana kaunar Adnan kuma koba komai shi ai uban yayan ta ne. Cike da dauriya da kuma tausayin su Ammie ta fara lallashin ta ha'di da bata baki kan tayi hakuri inshaaalllhu komai xai zo da sauki. Amaimakon tayi shiru sai ma kara saka kuka tayi tana Ammie fah Hamma Adnan xai mutu yabar mu,do Allah kuyi hakuri ni Allah xan zauna da shi ina son shi Ammie. Haka ta burkice ma Ammie gaba daya,wanda nan Ammie hankalin ta yayi matukar tashi. Da kyar tasamu ta lallashi ta akan yanxu xatayi mgn da Daddy.
A wannan rana sam bb wanda ya iya rintsawa daga wannan familyn. Yyn da Mairo ta xauna tsawon dare tana kai kuka n ta ga mai sama'u.
Da safiya kuwa sam Mairo ta kasa sakewa bare tayi wata break fast. A haka har axafar. Wanda ganin wannan lokacin dakuma yanda taga kowa na daukan wanka wai bikin ta da Adams yakuma daga hankalin ta,mikewa tayi xata shiga bedroom din ta,dai ² Adam da Mujaddad na shigowa dukkan su da wasu garnannun danyan shadda da ta amsa sunan ta.sunyi mata adon Babba Ruga,wanda take dauke da colourn sky blue,fadin kyau n da sukayi ba'a mgn. Saurin kutsa kai tayi cikin bedroom din,kafin tashi ga Mujaddad yahau dry yana cewa" Amarya...Amaryan mu wannan kyau haka,sai xuba kamshi kk,ganin ta shige yasa Layla bashi amsa dacewa bata laifi ko takeshe dan masu gida. Dry suka sa yyn da Adams yace mata oh Layla wai yaushe xaki rage surutu ne,kullum bakya gajiya. Dry duka sukasa yyn da nan Khalifah yaxo yana sanar masu da kirar Daddy.
Haka suka mike ha'di da cema Ammie sai sun dawo. Da fitan su Ammie tabisu da kallo sha'awa hadi da mawa Adam addu'an Allah ya hadashi da mata ta gari yabashi ikon juriyya.
Itako Mairo tun shigar ta dakin take kuka,tana cewa"ya xa ayi ta auri wah kuma ta auri kani,ita sam bada ita a wannan lamari ba. Tana a haka tsawon 1 hr sai ga Layla tashigo da wata mata nan cike da xolaya ta ce mata Amarya ta wurin ya Adnan, yooo dai Allah yy sai ki share hawayen ki kibar kuka, an mayar maku da Auren ku,shima yana can daga fadi ya mike daga kan gadon Asibitin wai yaji sauki. Kema sai ki mike masoyiyar Kuma Amaryan ya Adanan. Cike da rashin fahimtan abun da take nufi Mairo take bin ta da kallo. Wanda Ganin kallon da take bin ta dashi yasa Amira dary hadi da cewa" Hajy Rabi gafa amaryan ita Ammie tace a shirya.
Mmn teddy🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: *72/73*
Tom daga yau kar na kuma ganin sahun kafan ka a falon Ammie kanajina?. A sanyaye cike da rashin fahimtan fadan tasa Adams yake bin shi da kallo,sai kuma daya ga ya tsagaita da fadan yace' tom ya Adnan, inshaaallh xan kiyaye amma ya Adnan baka gane ta bane, Maryam ce fah. Saurin katse Adam Adnan yy cike da masifah ya fara cewa" fadamun ita wacece tunda bani da ido..... Aiko nan ya abuce ya hau kwararo masifa kaman irin mai gskyn nan. Itako Mairo ganin Adnan nashirin bata mata rai yasata kokarin mikewa don taba r falon ta daina ganin fuskan shi ta huta.
Itako Ammie da nufan ta part din Abba ta tilasta akan daga yau zuwa gobe xa'a daura Auren Adams da Mairo,cike d mmki Daddy yace ya xa ayi haka bayan ba wata fahimta ce tsakanin Adam da Maryam ba... Ganin Daddy ya tsaya akan cewar Sam hakan da take shirin yi bai yi ba,yasata zama ha'di da labarta masa komai dangane da Mairo da kuma Adanan. Ai nan Daddy ya gunxuma don bakaramun xafi abun yy masa ba. Aiko nan yafara kiraraye² na waya akan yana halattarra yan Uwa da abokan arxiki akan gobe xa a daura Auren Adams da Mairo. Haka ko bakaramin faranta ran Ammie yy ba,anan yake shaida mata xa'a daura Auren nasu da misalin karfe 11am. Nan suka cigaba da kitsa yanda abun zai kasance ha'di da yanke shawarar kar su bari kowa yasan maganan sai komai ya kammala na angama daurin Auren.
Su a sunan suna maganan Sirrine,amma wanda sukeyi domun shi duk akan kunnen sa,ga bansa ne yafadi yyn da jiri na diban sa a daddafe yabar wurin ha'di da nufan side din Umma. Aiko da shigan sa yafadi akan kujera yayin da tari ya sarke masa,,,nan take abun gunun Almara jini ne yafara biyo hankie din da ya tare bakin sa dashi. Kuka Umma tasa hadi da yowa kanshi haka nan sima su Ameerah dake gyefe da khalifah, shikuwa Mujaddad ganin haka yasa shi cikin hanxari kama Adnan da taimakon wani securuty suka saka shi cikin moto don suyi saurin isan hospital,su ko su Ameerah nufan side din Daddy sukayi don su sanar masa halin da Adnan ke ciki.
Koda Daddy yaji bai wani damu ba,don a yanxu haushin Adnan yakeji matuka. Haka Ammie don cewa mata tayi shi yabisu Asibitin ita xata tsaya ta kula da yara.
Don ta kudurta a ranta ita koda Adnan mai xaiyi a gobe sai an daura Auren Adams da Mairo.
Shikuwa Adams bayan fitan Adnan ne ya kalli su Mairo da Layla da jikin su yy sanyi yace" plz kar ku daga ma kanku hankali, maybe da abun da yabata ran Ya Adnan ne. Ku zauna ni bari naje side din shi naji mai ke damunshi. Xama suka yi Mairo jikin ta yy mugun sanyi da irin tijaran da Adnan yy ma Adams.ita ko Layla cewa tayi koda xaka mutu saboda kishi sai an daura aurennan da ya Adams wlh.
Ai kai kabi son zuciyan ka dana matan ka. Ita dai Mairo da jiki yy sanyi gaxa cewa komai tayi
Mmn teddy🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: *70/71*
Dago rinannin idon ta dasuka gama kumbura don tsabar kuka da tasha, sannan ta sadda su kan Layla tana cije labba wanda da kagani kasan tana cikin matsanancin damuwa,bude baki tayi da kyar yyn da hawaye ke cigaba da bin kuncinta nan ta ce" Haba Layla yaxa'ayi nayi soyayya da Adams,wannan sam bai dace dani ba,Adam fa kanine wurin Hamma Adnan. Ta ya xanyi hakan,hakan ae kaman yaudara ce... Saurin katse ta tayi dacewa" ki fahimta Maryam sam wannan ba yaudara bace,xaki nuna masa kema macace kuma ba irin wanda ake wulakan tawa ba.don haka ni dai kaina wlh xan cigaba da ganin na hada halakarku da ya Adama har kuma Aure inashaallh. Ta karke magana tana kallon Mairo. Jiki a sanyaye Mairo tace tom Layla shikenan, na amince amma baxan amince da Auren Ya Adams ba. Hmmmm hohoho tom shikenan tun da kin amince hakan ma yayi min. Ta fadi tana dry. Dukar da kai Kasa Mairo tayi tana tunanin lamarin,zuciyan ta ne ke ce mata,anyah xata iya amincewa da Auran Adam,duk da Ita kanta tana son taga ta rama tijaran da Muhammad Adnan yy mata,kuma tasan ta hanyan rabuwa da Adams ne zata rama duk wani abu da yy mata. Shiru tayi tana a haka sai muryan Ammie taji da duk basu san da xuwan ta ba sai dai muryan ta da suka tsinta tana cewa" Maryam Layla...." mai nakeji kuna mgn akai? Shin Adnan shine ya Auri Maryam yakuma wulakanta ta?. Innalillahi wainnah ilaihir raji'un. Kwallah ne yahadu y kwanta ma Ammie a kwarmin ido,da wata fuska xan kalleki Maryam? Yau Adnan yy abun da banyi tunani ko xaton hakan ba. Amma dama baka shaidan dan yau,kuma wlh sai na ni da kaina na dandana ma Adnan azaba dai² da yanda yayi maki... Shiru tayi ha'di da toko biyu tadan yi gaban su kadan,cike da muryan Umar ni tace" Maryam inaso ki amince da Auran Adam. Kuma a watannan nakeso ayi komai ya kare. Don haka xuwa gobe xan sanar ma Alhaji ya tsayda maganar Auren ku. Tana fadin haka ta zauna kusa da gyefen ta tana dafata tace" Maryam kiyi hakuri kimun biyayya,tabbas idan kk auri Adam sai kin san naxaba miki miji ba wawan namiji irin Adanan ba,sai yanda mace ta juya shi. Don haka so nake kicemun kin amince.
Dago fuska Mairo tayi a sanyaye tace" Ammie tabbas nasan baxaki zabamun abin da xai cutar dani ba,don haka na amince da Auran ya Adam.
Wani murmushi n nasara Ammie tayi ha'di da cewa Allah yy maki Albarka Maryam. Tana fadin haka ta juya ta fice daga dakin ha'di da nufan side din Daddy. Shikuwa Adam zama yy a falon Ammie don sam yakasa tafy side din su. Don gaban banda faduwa bb abun da yakeyi,tunani yake idan Maryam tace bata son shi yaxaiyi da rayuwan sa,tabbas yasan yana mata son da bai taba yi masa wata ya mace ba. Tabbas yarasa Mairo a rayuwan shi yy mata illah sosai...fiye da Awa da fitan Ammie da bata ma lura dashi ba,sai ga su Layla suna sakkowa daga saman stairs din. Zama sikayi kowa tana xuba kamshin turaruka masu sanyin kamshi da dadi. Ganin Adam na zaune kuma da alama shiya kunna plasman yana kallon kwallo,yasa Layla murmushi tana cewa " ya Adam barka da yammacci. Murmushi yy hankalin shi na kan Mairo da tayi kaman bata ganshi ba don ko side din shi bata kallah ba yace" yowa Layla. Itako Mairo ganin irin kafeta da ido da yy yasa duk ta tsargu,don haka badon Allah ba ta ce masa ya2 Adam barka da gida.kaman jira yake yace barka ashe kina mgn?. Cike da kunya ta dukar da kai kasa don bata da bakin mgn. Murmushi Layla tayi ha'di da cewa tana mgn mana ya Adam. Baka taba gani tayi bane?. Kallon ta yy yace tom Layla ari bakin ta,ni ita nake son tabani amsa ta. Da jin haka Layla ta ginste dry,hadi da juya masu kai ya cigaba da kallon ball din . tabar shi da Mairo don tasan indai surutu ne ita sam ba gwanar wannan bane. Ai ko haka Adams yy ta xuba don Mairo tayi mgn,amma daya biyu take bashi amsa,a haka yake ta janta da fira har tafara sakewa da shi tana dry, don Adam irin mutanen nan ne masu yawan zolaya inyafara maka duk abunka sai kayi dry,tom kuma abun ka ga miskili,shi bayaso yy surutu amma yana son ayi masa, don haka shiyasa Mairo tuni ta sake suka fara fira kaman wanda suka shaikara da sanin juna.
Ganin anyi nisa Adams yana kwarara ma fulawan sa ruwa yasa Layla cewa" plz Ya Adams ni dai kutashi kuje nayi kallon news don xan chanja chanel.kallon ta yy don shi ma tuni ya manta da wani waching ball da yake, murmushi yy hadi da cewa" Layla yi kallon ki,mu yanzu ma xamu fita. Xaro ido waje Mairo tayi,sai ya kashe mata ido daya,ganin haka yasa Layla saurin sunkuyar da kai tana dry.don tasan Mairo tana ganin tabara. Basuji shigowar shi ba sai mgnan shi cikin bacin rai,don a gaban idon shi adams ya kashe ma Mairo ido. Da ka masa tsawa yy,hadi da cewa" wannan wani irin iskan ci ne,daga yau na haramta maka shigowa side din Ammie. Saboda iskan ci a gaban Layla ne kk kashe ma yarinya ido,wato ka llata tarbiyan yarinya tooommm.......
Mu tare a episode na gaba.dukda na kosa na kammala book dinga, amma sai tsawo ya ke karayi,ishaaallh kafin ramadan xan kammala.
.
Maman teddy🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: *بِسْــــــــــــــــــــــمِ اَللّهِ الرَّحْمنِ الرَّحِيمِِ*
*78/79*
Bangaren Anisa kuwa kowa jin hauahin abun da tayi ita da Adnan sukeyi,don bb mai tankata sai Umma dake ta kokarin ta kawar mata da komai a ranta. Har taasamu ta fara dan sakewa,yyn da su Amira basa ko kallon ta,sai dai su dauki yan twins.wanda hakan itako sauyawan yaran bai wani bata mmki ba,don dama ba wata jituwa ce tsakanin su ba.
Shikuwa Adams tunda komai ya daidaita yaga anmayar da Auren Mairo da Maleek sai hankalin sa ya kwanta,don Daddy shi ya wakilci Auren Mairo, don shine ya tsaya a matsayin Mahaifin ta. Tun daga nan Adam ya tattara ya koma gidan Haj Babba da zama ko xai kuma samun sassauci. Shikuwa Daddy bayan Maida Auren Mairo ne ya shirya tsaff har da Umma suka nufi rugar su Abba don su shaida masa da Mairo tana tare dasu,kuma sun maida Auren ta ga mijin ta Adanan.
Wanda da suka isa abun da sukaji sun sha matukar mmki,don ashe bayan Batan Mairo Adnan ya zo rugar akan yana bada hakuri kan abun da ya aikata. Anan ya tadda lbarin batan Mairo dakuma kwanciyar jinyan da shima yakeyi. Anan Adnan yafara rokon Abba lamido gafara akan ya yafemasa laifin da yy masu. Amma cike da murya ta rashin lfy mai jin jiki sosai Abba lamido yafara ce masa babu abin da yy masa,don komai da yafaru sharrin Hausi ne,don shi da kanshi yaka mata a gurun boka tana bai masa jikin ta yana zinah da ita,saka makon bin bayan ta da yy tafi ta da ga kewayen bukkan tasu. Kuma anan yake shaida masa da sakin ta da yy don yanxu ma Umma Hausi bola take bi saboda cutan haukan da ya sameta...Anan tari ya turnike Abba lamido wanda ganin haka yasa Adnan da Aneesa rokon fulanin akan subari su fita da Abba don su kai shi asibiti,wanda da kyar suka amince da hakan. Da Umma Yadikko suka tafi don a ciki n garin Abuja babban asibiti yakai Abba lamido. Wanda anan suka ci nasarar ganin sun samu nasarar dai²tuwan nimfashin sa. Kuma ba ayi kwanaki ba Abba lamido jiki yy kyau,bayan asallame shi ne Abba lamido yadinga saka ma Adnan Albarka, ha'di da cewa ya gode da kulawa sannan ya maida su ruga sun gde sosai. Anan Adnan yace samm Abba lamido baxai koma ruga ba,don a yanxu ma yariga da ya siya masu gida dakuma ma'aikatan da xasu ringa kulawa dasu ta fannin lfyn su cin su shansu duka.... Don haka tuni Abba lamido suka bar ruga da Umma yadikko.
Da Umma taji wannan lbrn da Daddy bakaramun saka ma Adnan Albarka suka dinga yi ba. Don sosai ya burgesu dama shi haka yake da tausayin ga taimako.
Bayan sun koma gida ne Ammie da Daddy Umma duka suka kira Adnan da Aneesa, nan suka dinga samasu albarka har da Anisa da tadanne kishin ta akan ganin ta faran ta ran Adnan din.
Itako Mairo koda taji labarin abun da Adnan yy taji dadi a zuciyan ta,amma sam bata nuna ba. Kafin kuwa kwana uku sam inkaga Mairo bazaka ganeta ba,saboda kyaun da tayi ta chanja fata yakara gogewa. A ranan koda suka cika kwana uku ne Adnan da Daddy suka so tfy da Mairo don ta tare a dakin mijin ta,amma nan Ammie tace sai kace bata da iyaye. Ita da hannun ta xata kai ta dakin ta,don haka su Anisa da Adnan su tafi abun su su nasu tarewar sai ranar sati. Wanda ko hakan akayi don a ranar Adnan da Aneesa suka nufi partcout.
Hmmm yau bb sauki Happy weakend mairo's fans,update inshaallh xaku ganshi har sai kun gaji,inbadai kuma nepa sun mana tsiya ba.
Naji Addu'an ku Ina gdy sosai Allah yabar kauna❤️
Mmn teddy🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: 76/77
Cike da rawar murya tace" Layla wai gidan Hamma Adnan xan koma? Nifah bana son Auren shi,ta fadi tana mashau mashau da ido. Gintse dry Layla tayi ha'di da cewa " ahh yanxun nan fa kk kuka ke Hamma Adnan kk so,yanxu kuma kice wai ba haka ba.ai ko nan da kwana biyu xaku koma partcourt da xama,can wurin aikin shi muma mu huta.
Hawaye ne ya gangaro mawa Mairo nan cike da muryan kuka tace"yanxu kingaji dani Layla? Wlh Hamma Adnan mugu ne wahalar dani xaiyi,ni bason shi nake ba,tausayi ya bani. amaimakon Layla ta nuna tausayi gareta sai ma sa dariya tayi tana cewa " afff kyadawo kan hanya, ae idan da akwai so da tausayi dama. Ki shiga kawai a fara maki gyara mhiss Adnan. Ta karke maganan tana dry,hadi da ficewa daga bedroom din. Itako Mairo bin bayan Layla tayi da kallo tana cigaba da kuka. Cike da dattako watannan dattijuwan tace" kiyi hakuri ya ta,shidama Aure biyayya ce da hakuri riban shi. Don haka yata ki yi biyya yinayi bari na bari,inshaallh xakiga ribar hakan. Daga mata kai Mairo tayi tana cewa tomm Mama ngd. A haka suka nufi toilet tafara mata gyara tsugunu matsi.....dangane da abu buwan kaman:
🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿❤️❤️❤️❤️❤️matso matso na baki wani sirri yar uwa amman wannan sai idan kina da aure zakiyi shi idan kinsan bakida aure karma kifara😂 kisamu temun tsami kogoga kasan HQ dinki yayi kamar 1h saki wanke da ruwan d'imi karamfaninki kitirara HQ dinki saiki shafa zuma mai kyau a HQ dinki yay kamar 1h ko sama da haka saiki wanke hmmmmmmmm🙈🙈🙈🙈🙈🙉🙉🙉🙉ranar sai makota sunjiyo ihuun mai house🤣🤣🤣
🌿
🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿
Shan xuma ana so macen da take Alada ta kasance Tana Shan xuma har qarshen kwanakin da xata gama🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿
🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿amfanin kanin fari ki samu kanin fari da habbatussauda da tafarnuwa ki jika su aroba kina Sha Yan
Gyaran kafa kucire kaushi da faso daga kafarki kar akasa gane qafarki da ta na miji🙆♂️🙆♂️ kafa ta dinga riko net🤔🤔 haba sis Sai kauce.
ki Kasan ce mace Mai biyayya ga mijinki da Dan ginsa koh da ace su basa girma maki🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿
🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿 ❤️❤️❤️❤️❤️ko kinsan sirrin karamfani🙀idan baki saniba ki gwada kisamu roba mai tsafta kizu karamfaninki saiki zuba ruwa💧daidai musali kibarshi ya kwana da safe kisha da yamma haka😋 zakisha mamaki idan kikayi fitsari zakiji yana kamshin.
🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿 ❤️❤️❤️❤️❤️ko kinsan sirrin kankana🍉da madara🥛idan baki saniba ki gwada kisamu kankanarki ki yankata kana amman ba kana sosai bah saiki zuba a bilanda kimarkada saiki juye kisa madara ta gari kota ruwa zakiga abin mamaki😃.
❤️❤️❤️❤️❤️ko kinsan sirrin gayen magarya🤩idan baki saniba ki gwada yin afmafi dashi kizuba ruwa kitafasa shi kidinga kama ruwa zakisha mamaki🤔
🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿
❤️❤️❤️❤️ko kinsan sirrin yin tsarki da ruwan d'imi? Toh idan baki saniba daga yau ki daure ki gwada kiga abin al ajabi🤔
🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿
Hmm sisy na kika kasance kina kwatanta wa'annan mugun gunan misamman ki rinka shafa xuma a HQ din ki, wlh oga xakiga yanda xai susuce yadinga sha batare da yagaji ba,ke kuma kina reromasa kuka n dadi. Ta ku ce har kullum Maman teddy🧸. Muje xuwa muji yanda Hamma Adnan xai susuce.
*******
Bangaren Umma kuwa koda taji labari n abun da Adnan yy ma Mairo ne ta tuvure akan cewa" dole Mairo gidan Adnan xata koma,ae duk abun da yy kuskure ne kuma yanxun xai gyara Don haka ita sam baxata yarda ta auri Adams ba,shi Dan ta ya mutu da ciwon zuciya. Ganin yanda ta tuburene da kuma yanda shikan Adams yace ya hakura yasa Daddy da Ammie dom dole suka sauka aka maida Auren Mairo sa Adnan.
Wannan kenan. Shikuwa barayiin Daddy tuni ya sa aka dauko masu Shirya gida da komai da Komai akan su wuce partcout a fara shirin komai don a kwana biyu yace xa'a tare acan gidan nasu,don side biyu ne gidan kowa da bangaren ta.
Shikuwa ogan naku Adnan run da yaji an maida Auren sa da Ya mike ya matsa sai an sallamesa shi ya qaeke wanda hakan ko akayi a daren Aka sallamisa ya sawo gidan Daddy.
Yau naso nayi maku typing mai yawa sosai, tom amma banji Comment ba,shiyasa nayi maku dan haka.
Idan kun gyara kuji nan da anjima,kumsan muna weakend ne,idan naji tsitt nati maku ta yan nepah diffff....
Mmn teddy🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: *BAFULLATANAN RUGA*
*NA MMN TEDDY🧸*
*BONUS*
*بِسْــــــــــــــــــــــمِ اَللّهِ الرَّحْمنِ الرَّحِيمِِ*
*82/83*
Haka su Ameerah da Layla da Umma Rabi suka dinga zagaye ko inah na side din nata. Wanda sai da suka gama bin ko inah da kallo,sannan suka nufi bedroom din Mairo. Itako Mairo da bata wani tsaya bin falon da dakunan da kallo ba,da isan su bedroom din Ammie takama hannun ta ta zaunar da ita kan tsakiyan gadon sannan nan takuma dora mata nasiha sosai,wanda daga karshe take cewa" tayi hakuri ta kuma rungumi komai da Adnan yy mata a matsayin Kaddara haka Allah ya tsara,kuma sannan bance ki saurin bashi kanki ba,tom don sai yasamu damar wulakan taki,kin san da namiji. Ammie tace tana mai cire kunya daga gareta... Dai² hakan kawai su Ameerah da Umma suka shigo da kuma Anisa suna yaba kyaun side din nata.abun komai mashaaallh. Da zaman su Ammie takuma duka masu da Nasiha ha'di da jan hankalin su da su xauna lfy. Wanda tun da Ammie ke mata nasiha jikin ta yy sanyi lubus. Don sosai nasihar Ammie yake ratsa zuciyan su. Godiya Anisa ta dinga ma Ammie yyn da Umma rabi da su Amira suka mike don nufan daya daga cikin estate din Daddy na nan garin,kan zuwa gobe sukoma garin Abuja... Haka Anisa ta rakosu har wajen compound yyn da Layla da Ameerah suka tsaya sai da suka gama mawa Mairo shakiyanci sannan suka fito. Wanda bayan fitan su nan Mairo ta zauna tayi shiru tana tunano abu buwan dasuka faru a baya,kwallah ne ya gangaro mata nan tasa hannu ta goge tana daga hannu ha'di da gode ma Allah da yakuma Mallaka mata Adnan a matsayin miji. Mikewa tayi a hankali ta fara bin bedroom din da Kallo hadi da nufan toilet ta dauro alwala don ta gode ma Allah, bayan ta idar da sallah n ne tana a zaune a wurin sai sallama n Anisa da Muhammad Adnan tajiyo. A natse ta mike wanda nan Anisa ta nufota ha'di da kama hannun Mairo tana cewa" muje daga falo Adnan xaiyi magana damu duka. Batace mata komai ba bayan dan murmushi n da tayi suka nufi falon tare yyn da zuciyan ta fal mmkin Adnan sai wani annuri yakeyi, itako Anisa daure kishin ta kawai takeyi aka n ta. Zama Mairo tayi a Kujerar 1 seater yyn da Ogan naku Adnan yasha Shadda gexna mai dauke da kallon Arsh. Yakoma kaman wani matashin saurayi wanda bai taba ajiye iyali ba. Itako Anisa sanye take dama da Lace mai kalon Arsh din. A taikaice dai ansha anko da mai gidan nata.sosai sukayi kyau itako Mairo ba'a mgn,don wasu materials ne masu tsada tasaka masu launin milk and blue. Tayi matukar kyau don kayan ya amsa jikin ta. Layla kuwa tayi mata simple makeup wanda ya kuma kayata ta. Tun da suka zauna Adnan yake bin ta da kallo yagaxa sauke idon shi daga gareta,yyn da itako tun da ta zauna kan ta ke akasa. Shikuwa sai da ya tuno da Anisa sannan ya dai² ta natsuwan shi. Murmushi Anisa tayi ganin a wannan rana Adnan yagaxa bakin mgn don yarasa ta ina xai fara. Gyaran murya tayi ha'di da cewa " Tom Alhmdllh a yau mungode ma Allah da yakuma dawo mana dake Maryam cikin Ahalin mu,ya Allah ka kara hada kawunnan karka ba shaidan kawo duk wata baraka. Adnan ya iya cewa" Amin yyn da itakuma Anisa ta mike ha'di da cewa " tom Maryam ga mijin ki na rako maki shi har daki, don haka mutashi lfy. Tana fadin haka ta juya cike da dakiya don komai da takeyi dakiya ce kawai. Shiko Adnan da yakasa cewa komai har ta fice daga fitan ta yasa makofa key ya nufo Mairo, wanda da isowan sa ya koma kusa da ita ya zauna yana shirin mgn. Mikewa tayi a natse ha'di da nufan Bedroom din ta. Ganin haka yasa shi cikin axama ya riko hannun ta ha'di da cewa" Plz give me symphetetic hand,hold on my dear. Daure fuska tayi cike dajin haushi ta kwace hannun ta tana mai shirin barin falon. Shan gaban ta yy ha'di da rungumota tsammm a jikin shi wanda tun tana mutsu mutsu har tayi lakwammm don tagama gajiyawa. Cike da murya kaman na yan maye yafara ce mata" Maryam na tuba na rokeki kiyafe mun,duk abun da nayi kuskure ne amma baxan sakeba. Just kar ki axabtar da ni ta wannan hanyan baxan iya jurewa plz. Wani haushi ne ya turniketa dama tariga da tadade da fahimtan Adnan ba wani abu yakeso nata ba illah tabarrakun ta. Nan cike dajin haushi da bakin ciki ta tattaro iya karfin ta don dama a lokacin ya sassauta rikon da yy mata,aiko nan ta kwace kanta ta nufi bedroom din ta da sauri ha'di da kokarin rufo kofah. Tako daya biyu ko ya cimmata wanda nan ya kutsa kai ya shiga hadi da rufe kofan da hannun shi... Kuka tasa tana cewa " wlh Hamma baxan Bari ka xalince ni kaman yanda kayimun a baya ba,na kara hada jini da kai kakuma guduwa mun da yara,samm ka rabu dani inma jiki na kk so wlh baxaka samu ba. Gomma ka tattara kama fita. Ta fadi tana gallah masa harara da dakwa² idon ta wanda suka kuma kashe masa jiki. Idon shi ne ya kada yy jah, Numfashin shi yafara fita da karfi dagani kasan yana cikin bukata da jaraba. Bi ta kanshi barayi ba,ta nufi wadrop ha'di da fiddo kayan bacci,don tana so ta rage na jikin ta ta kwanta. Cike da tsiwa tace" tom Hamma Adnan kafitani na sa kaya na kwanta. Amaimakon taga yabata amsa sai kawai shi ga dan lelen Umma ya daga waya yafara kokarin kirar wayan Umma,bugu daya biyu ko Umma ta daga cike da mmki ta hau cewa" Adnan lfy ka kira da wannan tsohon daren?. Cike da rawar murya da tun anan Umma tafara hasaso wani abu,sai ce mata yy Umma Maryam ne wai... Sai kuma yy shiru ganin yanda Mairo ta hau raba ido don batayi tunanin duk rashin kunyan shi xai iyah kirar Umma ba.
Umma ne tace " mai Maryam din tayi? A sanyaye yace' Umma plz kibata hakuri. Jin yanayin shi ta fahimci a bukace yake,kuma tasan halin fitinan Adnan tun kan yy Aure,don bai jin nauyin yace" daga wurin Likita yake,don wata da kanta take kirar masa likta,shiyasa yanda taji yana nishi kasa² tayi saurin fahimta. Nan tace Bata waya nayi mgn da itah. A sanyaye ya mika mata wayan yana kallon kwayan idon ta da ya ciko da kwallah saboda tsoro.kara wayan tayi a kunne yayin da shikuma yasamu damar jawota jikin shi. Nan ya kai hannu yana xuge zip din jikinta don sai a yanxu yasamu da mar yin haka. Ita ko tsoro yasata kasa hana shi don da Umma takeji badashi ba. Zagi itako Umma tahau aika mata dashi hadi da cewa Aure xata mayar abun wasa?. Ai nan Umma tafara bin ta da fada tana cewa" inda kusa take wlh sai taxo taci uban ta. Kasa ce mata komai tayi don banda hawaye bb abun da takeyi,ga bala'iya sakata uku,don Umma na fada Adnan na jagulata. Don tun da ya cire rigar jikin ta idon shi suka sauka kan Nonon ta da suka tsaya tsar ga cika yayi wani danye² . kasa daurewa yy sai ma wani sauke ajiyar zuciya da yy hadi da tura kanshi cikin Nonon ta yana aikin shafasu da Lilaya kan nonon nata. Itako Umma kashe wayan tayi tana cewa in kinso kivashi kan ki,inkin so karkiyi wannan keda mahalicci. Kashe wayan da tayi ne nan tasaki wayan tana rushewa da wani irin marayan kuka.wanda shiko Adnan da yafara ficewa hayyacin shi bai ma fahimtan ta. Don buran shi ban da dagowa ba abun da takeyi,kaman xai fito da kansa. Tuni sha'awan ta ya lullube masa ido. Bayaji baya gani. Ganin tana shirin xubewa yasa shi saurin rikota ya dauketa cakk kaman jaririya ya nufi kan gado da ita. Tun da ya ajiyeta tayi wani irin wintsulawa don samm bata son ta amince mashi a yanxu,tuno da mgnan Umma yasa Ta tsayawa. Jikin shi har rawa yakeyi ya nufo ta. Aiko cikin sauri yakai hannun shi ya balle braziyan ta nan yakai hannu hadi da cafkan su wanda sai da yasa Mairo tsayawa don dole gudun kar yy mata ta karfi.don har a yau bata manta waye Muhammad Adnan din ba.
Inajin Addu'a r ku gareni ina gdy Allah yabar kauna much luv to you all my fans❤️💔
Littafin bafullatanan Ruga ta kudi ce gamai bukata xai biya#100 NORMAL #200 VIP VTU ma #200 duka ta wannan Number 08081202932.
Wannan pagen na bonus ce xaku iya fita da ita kuyawata da shi💃🏻
Mmn teddy🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: *BAFULLATANAN RUGA*
*NA MMN TEDDY🧸*
*ALHERI WRITERS ASSO📘🖊️*
_________________________________
بِسْــــــــــــــــــــــمِ اَللّهِ الرَّحْمنِ
الرَّحِيم
*80/81*
Tun da suka tafi Mairo tasamu da mar sakewa a cikin gidan. Don tun da aka mayar da Auren su taki bari su hadu,duk da kullum yana aikin kaiwa da dawowa A side din Ammie, duk don yaga Hurrati Ainyn shi amma dataji muryan daga falo xatayi saurin shigewa bedroom din Ammie, haka nan don dole yake hakura idan sun gama gaisawa da Ammie yabar side din. Itako Anisa a ranar da xasu wuce da kan ta tashigo side din Ammie bayan tayi mata sallama ne ta nufi side din Mairo da Layla anan ko ta cidda su suna zaune suna Layla nayi mata shakiyancin data saba. Murmushi kwance akan fuskan ta ta nufo su tana cewa" tom Maryam , Layla xamu wuce sai kuma kun iso. Cike da murmushi Layla ta mike tana cewa " Anty Anisa sai munxo don sai na kwsna na hantse akan gadon wannan yar rainin wayon. Ta karke maganan tana nuna Mairo da hannun ta ta na dry. Dariya Anisa ta ha'di da cewa " aaahhh idan kk kwana shi yayan ki ya kwana a'inah?. Cike da jin kunya tace" Anty Anisa su tafi falo. Dry Anisa taka sa don maganan nata ma yabata dariya ainun. Nan ko tace" lalai Layla kinaso kiyi kwanan comound don waje xai yo dake. Ta fadi tana matsawa ga Mairo da tayi shiru tana jin xancen da sukeyi amma tagaza saka masu baki. Dafota Anisa tayi hadi da kirar sunan ta. Nan ko tasakin mata murmushi tana mai cewa" Anty Anisa zaku tafi kenan?. Tom Allah ya tsare yasauke ku lfy. Murmushi Anisa tayi cike dajin dadin Addu'an ta tace" Amin y Allah Maryam mun gode sai kin iso. Ta fadi ha'di da juyawa ga Layla tana cewa" Layla mun wuce mu. Da Addu'a ta bita ha'di da cewa " Anty Anisa ina su Baby sajeeda?. Sai a sannan tajuya ha'di da cewa " suna hannun su Mujaddad Sadeeq kuma yana hannun Amaryan tasa Ammie. Dry tasa ha'di da yowa bayan ta tana cewa" aiko muje naga Sadeeq don ni shi nake yi ba wannan maki waciyan datayo Dad din ta ba. Dry Anisa tayi suna fita tana mai furta kai Layla baby sajeeda n?.
Tun da suka fita Mairo kebin Anisa da kallo cike da tausayin ta, ganin duk kishi irin ta Anisa amma ta ajiye shi duk saboda ganin farin cikin gidan ta. Girgixa kanta tayi tana cewa" Hamma Adnan wlh bakayi mana adalci ba sam. Kuma sai na rama tijaran da kayimun a sannu a hankali. Nan wata zuciyan ta tace mata ke bakya tunanin Anisa kwantan kasa tayi maki?. Ta bari ne ki shigo gidan sannan a fara Abun da xatayi. Ko kin mance wace ce Anisan ne?. Dakuma halin kishin ta?. Nan take gaban Mairo ya yanke ya fadi don sarai tasan Anisa nan tafara Addu'a r kar Allah yasa hakanne.
A ranan da suka tafi ta cigaba da marurin ta cikin gidan nan tana harkokin don Ammie data fahimceta sai murmushi take,a ranta tana cewa" Maryam kenan, ke daxama akai ki gidan shi,nan tace Aini bama sai nayi mawa Maryam mgn kan kar ta shige ma Adnan ba,don na lura yan da ajin ta. A haka Ammie ta cigaba da gyara Mairo tsafff har ranar da xasu wuce partcout. Yyn da a wannan rana tasha nasihar mahaifiyan ta da kuma fada da ta dinga yi mata akan tayi biyayya akan Aure. Allah sarki sabo turken wawa,don Mairo da yaran gidan kuka suka dingayi don Ammie tace da Layla xa'aje sai Amira sai kuma Umma rabi kanwar Umma da Daddy. Haka Adams yayi ta mata nasiha shi kanshi ha'di da masu sallama don komai yin shi cikin Dauriya yakeyi, don ko bayan tafyn su bai iya rintsawa ba a wannan Rana, sallah yy tayi yana Addu'a Allah yacire masa kaunar Mairo a zuciyan shi wanda tun a wannan dare yafara samun sassauci daga zuciyan shi. Su ko su Ammie sai gabda magrib suka sauka a wannan gari mai tarin jama'a mutanen su kowa da al'dar sa da dabi'a. Isan su gidan kuwa ba Mairo ce ta firgita daganin mahaukacin gadan ba har su Ammie don basu san Adnan da wannan gida ba. A haka suka shiga suna kare ma gidan Kallo,dai ² xasu wuce wasu ma'akata ne dasuke ta kwasan gaisuwan su,sukaga wata yar aiki ce da alama rike da Sadeeq a wurin wani swiming da'aka cika wurin da kayan wasan yara da'alama don yaran akayi. Aiko da gudu Amira tanufe ta ha'di da amsan Sadeeq wanda nan yar aikin ta hau gaishe ta ha'di da masu jagora ixuwa falon gimbiya Anisah. Wanda anan suka cidda ta tasha gayu dama kun san Anisa badai wanka da iya kwalliya ba, duk da shigar manyan kaya ne jikin ta, don tasan da xuwan su Ammie, aiko nan cike da farin cikin ganin su tafara washe baki tana masu barka da xuwa. Ha'di da yi masu masauki. Hakan ko ya dada kwantar ma Ammie da hankali da kuma Umma Rabi matukar gske. Anan ko suka zauna yyn da tuni Anisa tasa aka cika masu gaban su da kayan motsa baki da ciyaye² wanda anan suka yada gjyn su,don har Mairo sai da tadan taba cin wani abu. Bayan sunyi sallah ne duka suka dunguma hadi da nufo side din Mairo. Wanda anan Umma tasaki baki,don Daddy ya xubar da naira sai dai muce Allah yaja kwana yakuma kara arxiki. Don tun daga falon ta akafara mata kwalliyar zinarai har ta kofan dakin sai da aka bishi da adon gold gashi komai na dakin adon royals akayi mata,wanda suka kara fito da kwarjinin dakin dakuma kyau n shi. Komai kallon golden ne da milk har ta Royal cushines din ta. Ga wasu maka makan capet na alfarma da daka shimfida tun daga farkon tsakiyan falon. Masu taushi don ko kafifa albarka,haka Layla ke juyi akai tana takawa kafan ta na lumewa ciki don dadin taushin shi. Kutsa kai sukayi cikin sauran dakunnan don kare ma ko inah kallo. Yyn da Ammie ta nufi da Mairo ixuwa bedroom din ta.
Mu tare a next episode.💃🏻
Don Allah kar ku fitarmun da book saboda ta kudi ce gamai bukata xai biya #100 NORMAL #200 VIP #200 VTU duk ta wannan number 08081202932.
Mmn teddy🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: Typing....
*BAFULLATAN RUGA*
*NA MMN TEDDY🧸*
*Episode 84/85*
_____________________
*ALHERI WRITES ASSO📚🖊️*
*A.W.A*
```KUNGIYA DAYA TAMMAR DA DUBU.ALHERI SAI DAN ALHERI.BURIN MU SHINE BU FADAKAR WA'AZANTAR DA KUMA NISHADANTAR,ALHERI SAI MAI SHI ALHERI GIDAN KOWA```
Facebook@Maman teddy.
Fellow me on telegram....👇🏻
09137392680.
Mmn teddy.
______________________
Naji dunbin adduo'in Ku abisa rashin lafiyan da nayi kwana biyu,INA gdy Allah yabar kauna.💔
*Bismillahir rahamanur raheem*
******
Jin irin nishin da yake fitarwa kaman zai fiddo da ranshi gaba daya,ga kuma wani irin jagwalgwala ta da yakeyi yasa ta kasa koda motsi kwakwkwara ga maganan Umma dake mata yawo a kwakwalwa tuno da irin bakar axayan da Muhammad Adnan yayi mata yasata sakin wani irin maarayan kuka mai cike da tsuma zuciya da ban tausayi. Cikin wata irin murya mai cike da sarewa ta fara cewa" dama Hamma na nasani ba sona kake yi ba,tabarrakun jiki na kawai kk kauna kk so. Sai kuma ta kuma rushewa da wani irin kuka da yasa Adnan tsayawa cakk yakasa ko motsawa.
Maganganun ta ne suka hau yi masa yawo a kwakwalwa,"Hamma na nasan bani kk so ba,tabarrakun jikina kk kauna. A hankali yafara raba jikin shi da nata,hadi da matsawa daga gareta yana sauke numfashi wanda dakaji xaka fahimta yana cikin mugun bukatan ta. Cikin segxy Voice idon shi a lumshe yafara magana wanda muryan shi har rawa yakeyi saboda tsaban fitina don sha'awan mairo yagama rufe masa ido. Maryam" ki kwanta kiyi bacci baxan maki komai ba. Kinnnjiiii.....ya fadi cikin hardewan murya.
Dajin furuncin sa yasata saurin kuma jan bargo hadi da cuno dan mitsulun bakin ta gaba tana mai cewa" tom ni kafita ko ka kwanta kan super cushine din can. Ta fadi tana nuna masa kujeran da yake ta hutawa ce daga gyefen royal bed din ta.
Jin yanayin muryan ta dakuma yanda ta turo masa dan mitsulun bakin ta yasa shi karajin jikin sa yasaki yy lugufff da shi. Bb abun dake masa aiki sai bananan sa datake a tsaye tayi cirrr duk ta kosa taji ta cikin kogin dadin Mairo,amma Ita kuma Mairon ta tsaya gara kansa tukun,da kuma jaah masa aji.
Jin shirun shi yasata dago ido tana kallon shi,aiko karaf suka hada ido taga ya wani kafe bakin ta da kallo. Saurin sidda kai kasa tayi tana mai cigaba da turo bakin nata tana kunkuni.
Murmushi yy mai cike dajin son ta da kaunar t@ wanda shi kanshi bai san wani irin so yake mata ba. Cike da dauriya da yanayin da yake ciki yakai hannun sa ya riko hannun ta yana mai wasa da yan zararan ya tsunta.
Bude baki yy cike da segxy Voice ya fara ce mata" Maryam ke nakeso ba tabarrakun ki ba. Son ki ne yy mun yawan da baxan iya buye maki shi ba. Zan cigaba da dakon sonki har sai ranar da kk yarda Hamma Adnan na kaunar ki sannan xan yi maki wani abu da yashafi Sex da mu'amalan Ma'aurata da hannu na har xai kai taba jikin ki. Amma daga yau plz promiss me baxaki kara cewa " jikin ki nake so ba kyeba. I love you my sweat luv you till d end of my life... Maganan yake cike da sarkakkiyar murya,wanda yana gama fadan mata haka ya mike daga kan bed din hadi da nufan toilet ,bayan yafito ne ya zura jallabiyan shi hadi da nufota wanda yanda yabar ta haka ya sameta a kwance,jahh mata blanket yy hadi da kai bakin shi dai² kan ta yayi mata Addu' ya tofa mata sannan A hankali ya kai bakin shi kan kunnnen ta yana furta mata gud night dear. Sannan ya sumbanci goshin ta ya juya hadi da nufan falo don ya kwanta can... Yana fita ko tayi saurin bude ido n ta hadi da mikewa tayi saurin nufaan kofa ta garmake da key sannan ta dawo ta nufi wadrop ta fiddo da kyan bacci hadi da saka su jikin ta.ta koma ta kwanta don dugon tausayin Hamman nata bataji ba,sai ma Addu'a da ta kuma yi hadi da kashe dumplight taja bargo. Niko nace Asuba ta gari Maryaman Hamma Adnan sarkin yan zuciya da fitina😝.
Shikuwa Adnan yana daga kwance A kan kujeran falon yajiyo karar saka key din ta. Shiru yy yana tunanin mai zaiyi ma mairo ta so shi?. Hakaa ya dinga wannan tunanin yyn da dayan bangaren na zuciya n shi ke cike da sha'awan ta,don har karkarwa yakeyi amma sai danna sha'awan tasa yake hadi da danne zuciya n shi akan yabarta ta huce daga jin tsanar da take masa sannan.yana a haka har aka fara kirar sallan Subahi yana gurmususu don maran sa kaman zata balle. A hakaa yasamu yafara lafa masa,wanda kan a shiga masallaci tuni ya dauko sifire key din bedroom din nata ya shiga hadi da nufan privacy don ya dauro alwala yasamu bin jam'i.
Koda ya fito anan ya kuma ido da ita tayi share² tana shan baccin ta hankali n ta kwance. Girgixa kai yy ya fita a ranshi yana cewa" still da kuruciya a tare dake Maryam.
Itako Mairo bata farka ba sai Da gari yy shahhh don har lokacin Adnan bai dawo ba.
Cikin sauri ta nufi toilet ta watsa ruwa hadi da dauro alwala ta fito ta shimfida sallaya tana mai tunanin ya akayi taga kaman anyi amfani da privacyn?. A haka dai ta idar da sallah hadi da cire hijabin ya tage daga ita sai wani dan dingillen towel da bai gamaa rufe mata cinya ba. Dai² ta juya zata nufi dressing mirrow ne taji anbudo kofan bedroom din nata.
Ganin ya budo ya shigo ne yasata sakin baki cike da mmki don ko motsi ta kasa. A haka ya nufo ta wanda da yatsayawar sa gaban ta idon shi ya sauka kan nonon ta da sukayi cirr da su. Wani abu ne yaji ya tsikare sa nann yy saurin lumshe ido yana cewa " ushhhhh........
Update din dare na kan hanya fahhh just keep following......💃🏻
Mmn teddyn ku ce🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: *BAFULLATANAN RUGA* 90/91
Da shigowan su suka tadda ta nan a zaune. Ganin haka ko yasa shi saurin karakowa hadi da zama gyefen ta yana kafe ta da dakwa-dakwan idanun shi. Kauda kai tayi ixuwa gyefe guda tana mai kallon Sadeeq. Ganin yanda ta kauda kai yasa Adnan Murmushi hadi da safa sumar kanshi da ya kwanta lufff da shi. A hankali ya fara ce mata" momyn sadeeq mun dawo. Shiru tayi bata bashi amsaba yyn da kaman daga sama taji tsamin muryan Sadeeq yana cewa" mom Ur breakfast. Sai a sannan tasaki fuska tana masa murmushi tace" tom muje na baka ko?. Nan cike da murna ya daga mata kai, sukayo Dirning din.biyo bayan su Adnan yy yana kallon yanda take jan Sadeeq da wasa,don har kokoyon voice din shi takeyi. Shima dan nata yana dry da kyakyatawa... Jah masa kujera tayi ya zauna yana cigaba da sambado mata surutun da yakeyi mata. Yyn da ita kuma ta juya ga oga Adnan tana mai jah masa nasa kujeran. Sannan ya zauna. Serving din su ta somayi tana mai matsa masu da shi ixuwa gaban su. Bayan ta gama ne tana kkarin fara nata break din ne kaman ance ta kalli Sadeeq sai taga ya tsaya yana kallon ta bb alaman xaici abincin gaban sa. Cikin kwantar da muryan ta nason sanin dalilin kin cin nasa tace" my boy yah baka break din?. Kallon ta yayi hadi da turo bakin shi gaba irin ta yara yace mata" mummy na take bani a baki... Dry Adnan yy ganin yanda tayi saranda tana kallon shi nan yace" oyyah yanxu kefah kenan yake jira ki bashi nashi. Kallon Adnan tayi kaman zatayi masa mgn sai kuma tayi shiru hadi da matsawa kusa da Sadeeq din. Shikuwa abun ka ga yaro sai ya hau washe baki cike da murna ya hau cemata" mum xaki bani da kan ko?. Murmushi tayi hadi da daga masa kai tana cewa" ehhh Sadeeq ni da kaina zan baka har sai ka koshi. Tana maganan tana kai abincin bakin shi. Haka suna a haka ya kuma jeho mata tambaya yana cewa" mum wai ke Mum di nane?. Saurin dago kai tayi tana kallon yaron don jikin ta sai da yy shock,cikin dakiya tace" wayace maka haka Sadeeq?. Nan ya kuma washe baki yana cewa" Dad". Jin ya ambaci Dad yasa ta mai da kallon ta ga Adnan da yake kallon su yana murmushi. Daga mata kai yy hadi da lumshe mata ido. Nan ta fahimci shi ne yasanar ma Sadeeq din. Muryan Sadeeq ta cintaya yana cewa" Mum ur food is so Sweat. Dry tayi tana mai daukan cofee tana kai masa baki tana murmushi don a yanxu maganan tasa har yawa tayi mata,shiyasa daga karshe take bin sa da uhumm da uhmm...uhmmm.
A haka har suka kammala break din.
A wannan rana dai Mero tasha surutun Sadeeq har ta gaji. Yyn da Adnan ya barta dashi yana azabtar da ita da surutun shi,don sarai yasan ba ta son yawan surutun.
A haka mero da Adnan suka kwashi kwana kusan 6 bb abun da ya hada su.don kullum a falon ta yake kwana yana gurmusu don sai a lokacin yakejin axababban sha'awan ta. Amma taki basa fuska baare kuma hadin kai. Shikuwa Sadeeq tuni yaxama dan dakin Mum din shi. Don tare suke komai su kwana su tashi su kado Hamma Adnan falo.
A wata dare ne tana zaune gaban dressing mirrow bayan tafito daga wanka sanye cikin Kayan bacci. Shafe mai a jikin ta tayi wanda bayan nan ta tufke gashin ta. Tuno da wata turare da Ammie ta bata ne yasata kai hannun ta hadi da daukowa tana kkrin bude wa. Batare da tasani ba turaren ya kubce daga hannun ta nan ko fiye da rabi ya malale a jikin ta.
Dan tsaki tayi cikin sauri tasa hannun ta tadaga hadi da rufe wa tana goge jikin ta da turaren. Jin yanayin kamshin turaren yasata saurin limshe ido dan sanyin shi da dadi.
Shiko oga Adnan dake falo a kwance wannan sanyayyan kamshin ne ya ziyarce shi wanda sai da ya lumshe ido yana........
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: *BAFULLATANAN RUGA*
*88/89*
Sai da ya tsotsa iya son ransa sannan ya saki bakin ta don kanshi ganin numfashin ta na barazanar barin jikin ta. Yana sakin labban nata taja wani irin numfashi don sai a lokacin taji ta dawo dai² bude baki tayi zata sa masa kuka,aiko ganun haka ya matso kusa da ita yana fuskantan ta yyn da ko wannan su ke jiyo numfashin dan uwan shi. Saurin saka hannu tayi a bakin ta tana mai rufewa da tafukan ta hadi da girgixa masa kai Alaman na tuba. Murmushi yy hadi da cewa" Kimun shiru ko yanxu na dauke ki nakai bedroom sai kiyi mai sosai ma acan ko?. Ya fadi yana kanne mata ido daya. Saurin dukar da kai tayi don ta gaxa cewa masa ufuun sai xuciyan ta dake faman bugawa kaman xai fito waje.
Ganin tagama tsorata da shi yasa shi jah baya yana bin wukar dake kusa da ovun da kallo. Sai kuma ya lumshe ido jin wani irin daddadan kamshi da ya ziyarce shi. Murmushi yy hadi da juyowa yana taba fuskanta hadi da shafa yana mai ce mata" matan ki iya girki sosai,gsky Ammie tayi kokari dole nayi mata tukwici. Daure fuska ma tayi a maimakon ta bashi amsa. Dry yy yana nufan hanyar fita wanda duk da hakan bakin sa bai mutu ba cewa" yake Im eager to eat plz hurry up.
Juya baya tayi ta cigaba da aikin ta tana kunkuni hadi da cewa" Allaah ya isa na. Tana fadi tana shafa bakin ta da har a lokacin xugin azaba yake mata. Don ita a ganin ta har a yanxu Adnan mugun ta yake mata.
A haka bayan ta kammala komai ne tafara dauka daya bayan daya tana nufan dirning hadi da jerawa. Yyn da dama oready ma'aikatan nata sun kammala gyara mata komai na falon tsafff dashi gunun sha'awa. Bayan ta kammala ne ta juya zata nufa Resting room don taga halin da shima yake ciki. Nan tajiyo shigowan sa juyawa tayi don jin muryan sadeeq cike da gwarancin hausan shi. Shikuma yana bin maganan sa yana mai rike dashi dukkan su da kayan Excersice... Kallon su tayi bata ce komai ba. Nan ogan naku dama so yake yy mata magana ya karaso gaban yana ce ma ta" zamu wuce exercise ko xaki je mu tafi tare?. Kallon mmki tayi masa na wato dani ne xaku tafi mutsa jini?. Sai kuma ta nisa hadi da sauke numfashi hmmm... Cike da muryan gwaranci ta yara masu koyon mgn taji muryan Sadeeq na cewa" Mom gud morning". Cike da kaunar yaron nata ta saka hannu tana shafa kansa hadi da cewa" how was ur night dear?.
Murmushi yy hadi dace mata" gud momy.
Muhammad Adnan ganin suna shirin jan lokaci don sarai yasan Sadeeq da surutu gashi gari yayi haske yasashi saurin cewa" My boy muje tunda mom tace baxa taje ba. Jin haka yasa Sadeeq darawa wanda har sai da dimple din sa ta loba. Don wani abun nasa hakk Mairo dangane da manyan idon sa dimple wushiryan ta duk. Cike da muryan gwaranci yace" Mom basiyi ba?. Dary tayi hadi da cewa" ehhh Sadeeq ina aiki ne. Take care kar ka wahalarmun da kan ka. Daga mata kai yy yana murmushi. Yyn da cike da mmkin ta Adnan yace" Matan nifah. Kallon shi tayi ta nuna kaman bata fahimce shi ba,sannan tace kai fah mene?. Nima na kular maki da kaina ko?. Dry Maganan Hamman nata ya bata,duk da tasan zolayan ta yakeyi. Sai ma cewa masa tayi a'ah ka kular ma Ummah dai da kanka. Aikai dan lelen ta ne. Tana fadin haka ta juya hadi da barin wurin shiko dry yy don yasan dalilin ta na ce masa hakan,sannan suka fice daga falon yana dry... Bayan fitansu da yan mintoci ne ta fito hadi da nufan dirning don tayi break din ta,amma tuno da Sadeeq baiyi breakfast kawai kuma nan taji ta kasa yin break din,gashi tana son cin abuncin. Mikewa tayi hadi da nufan bakin windown ta hadi da bin gerden din da kallo. Wurine tsittt bb abun da kkji sai kukan tsintsaye ga shi ko inah ciyayi lufff² dasu.gunun sha'awa da burgewa. A natse suke execise din suna dry hadi da magana wanda sam bata jiyo mai suke cewa. Mmki ne ya kamata ganin yanda duk abun da Hamma Adnan yy sai Sadeeq yace xaiyi shikuma yy ta masa dry yana koya masa. A zuciyan ta ko mmkin ita kanta girman yarannata takeyi,kare ma Sadeeq kallo tayi yaron da a shekaru baifi 1½ yrs ba. Amma girman sa kace yy 2 ko 2½. Abu daya ne dashi xai sa ka fahimci yaro ne shine yanayin maganar sa.
Haka ta dingi kallon su tana jin wani irin sanyi na ratsa ko inah na sassan jikin ta...
Ganin sun gama ne ya kuma kamo hannun shi sun nufo side din ta yasa ta saurin barin wurin ta nufi tsakiyan falon ta hadi da xama kan daya daga cikin royals din ta yana watching wani season film mai suna MY LOVER MY WIFE.
Next update na kan hanya💃🏻
Mmn teddy🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: Typing.....
*BAFULLATANAN RUGA*
*86/87*
*NA MMN TEDDY*
*ALHERI WRITERS ASSO📚🖊️*
*A.W.A*
_____________________
Saurin jah baya tayi tana rarraba ido kaman wanda tayi karya,don it@ har a yanxu tsoransa takeji,gani take tass xai iya sauke jarabar sa akan ta. Dry ne ya kusa kamasa amma sai yy saurin dakewa hadi da dan daure fuska yana mai jah baya hadi da xama kan bed. Wanda it@ kuma hakan yasa tayi saurin juya baya hadi da nufan dressing mirrow. Cike da Dakakkiyar muryan sa da yake kara masa kwarjini ya ce mata" heeee common. Jah tayi ta tsaya batare da ta iyah ko kara motsa kafan ta ba. Shikuwa ganin tana a haka yasa Shi komawa hadi da dora kansa jikin bed din yana shafa sajen kan fuskan sa da yake kara masa kyau da kwarjini. Bin ta yake da kallo hadi da kare mata mayatattun kallon sa,don dadin kallon nata a ahakan ma yakeji. Bin ko ina nata yakeyi da kallo hadi da kare ma kugunta da shape din ta kallo hadi da lumshe ido yana mai lasan pink lips din sa. Kusan mintoci suna a haka ita ta gaxa motsawa shikuma issah ya hana shi yace mata wani abu. Ganin taki motsawa ne cike da rashin damuwa yace mata" okay kina son tsayuwa kenan kaman mu soja,fyn keep standing dear,like to see you like that,oyyah keep doing. Jin wulakancin da yakeyi mata yasata cike da fushi ta juya hadi da nufan mirrow tana cewa" tom katsaya mana. Nagama shiryawa kaya fah xan saka.
Murmushin ko banxa na wahalar dake yy mata bai ce mata komai ba bayan nan.
Itako Mairo nufan kayan ta data fito da su tayi. Haka ta dingi boyewa don kar ya ganta,don sai da tasa under sannan ta zare towel din.
Duk abun da takeyi a idon sa. Sai murmushi yake bun ta dashi.wand@ bama tasan yana yi ba. Zama tayi TA goge fuskan ta da powder sannan ta dan bi fuskan da simple makeup da yakuma bayyana kyawunta. Daukan dan kwalin atamphan tayi hadi da parking din kan ta daga kasa wanda hakan yasa gashin kanta ya kwanta har gadon baya. Nannada daurin ta farayi hadi da tsikaro daurin toban. Wanda haka yasa ta kuma kara yin masifan kyau.
Bayan ta gaama ne ta mike haadi da nufo shi cikin takon ta mai tafiya da hankali wanda batasan ma tana da shi ba. Har ta iso gaban shi baai sani ba sai dai muryan ta yaji tana cewa" Hamma Adnan barka da safiya,fatan kashi lfy?.
Kallon ta yy sai ya kauda kai ba tare da yace mata komai ba. A ranshi ko cewa yake Lallai Wannan yar rainun hankali ce,ta wurgo sa waje,and now tana tambayan ya tashi lfy?. Siririn tsaki yajah ganin yanda ya koma yana bin ta kaman rakumi da akaala. Shi da matar shi amma yakoma goro. Ganun yafada duniyar tunani yasata cike da nuna ko ajikin ta ta fara takawa hadi da nufan kofa.
Sai a sannan ya dawo hayyacin cike da kwantar da murya kasa yace" Maryam ina xakije kuma?.
Juyowa tayi hadi da dan farr da idon ta ta sauke su akan sa,tana cewa" Zan shirya mana breakfast ne.
No karki damu ai cookoo yanxu nasan ta kusa kammala mana.
Dan hade gira tayi hadi da sauke numfashi tako xuwa gaban shi. Cike da sanyin murya ta ce" Hamma Adnan bana bukatar yar aikin da xata ringa kulamun da cikin ka. Idan da Ita ni meye amfanj na kenan?. Bayannan ba kowace ma nakeson ta ringa yimun girki ina ci ba. Don haka yau xan canjata ni na cigaba da aikin.
Cike da jin dadi ya daga mata kai.sannan ta mike ta nufi hanyar falo tana dry A zuciyan ta tana mmki hadi da dryn yanda gaba daya Adnan ya chanja.
Nufan kitchen tayi direct yyn da nan take ma'aikatan suka hau yi mata barka da safiya. A natse ta amsa su,sannan bata wani bata lokaci ba tayi exchanging din Abu mai Girki.
Nan cikin sauri ganin kurewar lokaci yasata saurin fara tunanin abun da zasuyi break da shi.
A hankali ta tuno da hadin sweat pototo ball. Nan ko tayi dan murmushi hadi da fara dauko knife tray.......da sauran su:
Sweet potatoe balls
*Abubuwan bukata*
🍔dankalin hausa
🍔maggi
🍔black pepper
🍔ginger
🍔kifi or minced meat
🍔attruhu d albasa
🍔egg n bread crumbs
*Method*
Da frko uwrgida xaki fere dnkalinki snn ki wnkeshi saeki dafashi in yaya dahu saeki sauke ki tsaneshi a colander.......Xaki daukoshi bayan y tsane saeki xubashi a wani bowl din tsaftatce saeki saka fork kita dagargaxashi hr yaxama gari.......Xaki dauko kayan hadi kisa komae hr d attruhu d albasa amma saekin jajjaga saeki dinga debowa ydd kikeson girmnshi saeki curashi hr ya kare.....Uwrgida xaki br bada masa garin bready kafin suya abd kr ya dagargaje.....Xakisa mnki a huda inyay xafi saeki daukan wnn curin dnkalin ki xomashi a ruwan kwae saeki sashi a wnn mnnaki mae xafi in yay golden brown saeki juya daya side shima inya soyu saeki kwashe.
*Second*
*BURABISKON SHINKAFA*
Biski Dan barno.Wannan abinci asalinsa n bare bari ne yana da Dadi sosae
*Kayan aiki
Burabusko*
Shinkafa
Gishiri
Koren wake(optional)
Karas (optional)
Miya
Albasa
Attaruhu
Tumatir
Tattasae
Mai
Koren wake
Karas
Nama ko kifi
Kyn dandano
Kyn kamshi
Curry
Coleslaw
Cabbage
Karas
Cocumber
Bama
Cream salad
Ketchup
Sugar
Matakai
Xaki bayar a Miki barzin shinkafa kmr t dambu sae ki wanke ki tsane ta ki dauko madanbacci ko steamer ko colander ki turata kmr dambu sae ki yanka Koren wake d Karas ki wanke idan y turara ki xuba ki sa gishiri ki juya ki barshi kyn lambun su turara ki sauke
Ki grating kyn miyar ki ki yanka albasa ki xuba Mae a tukunya ki juye kyn miyar ki soya su edn sun soyu ki tsaeda ruwan miya idan nama xaki Yi amfani dashi sae ki tanana ki xuba a ciki ki barshi miyar t tafasa sosae Amma fa ruwan kadan xaki xuba
Sae ki yanka Koren wake da Karas ki wanke ki xuba kisa kyn dandano da curry d kyn kamshi ki juya ki rufe minti kdn ki sauke
Sae ki hada Coleslaw dinki aci dashi idan kina so.
*Third*
*🌮ALKUBUS🌮*
🌮Alkama
🌮fulawa
🌮yeast
🌮gishiri
🌮 sugar
🌮Mai
*♏ethods*
1️⃣ Da farko zaki tankade Alkama da fulawa a hade su waje daya saiki xuba yist da sugar da gishiri kadan saiki kwaba amma kwabin yafi na fanke tauri.
2️⃣ Saiki rufe ki ajeshi a rana idan yatashi saiki zuba Mai kadan akara bugashi.
3️⃣ Saiki dakko gwangwani ashafa mai aciki ki zuba ko ki kukkula acikin leda kmr alale.
*Ur Alkubus is ready😋*
Haka ta dingi shirya masu break din cike da natsuwa kuma. Wanda har Adnan ya shigo bama tasani ba tana can tana shirin saka kaza cikin ovun. Saukar hannun shi taji cikin rigar ta ta baya,wanda duk da ya kamata damm saboda fitina sai da yasa. Saurin juyowa tayi cike da tsoro kawai sai taji ya hade bakin shi da nata yana tsotsa kaman yasamu sweat irin mai masifar dadin nan.
Mmn teddy🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: *BAFULLATANAN RUGA* *92/93*
Hadi da budesu,nan take yafara jin tsikar jikin shi na motsawa na mutum da yake cikin matsanancin bukata. Ido lumshe ya nufi bedroom din nata don ko gaban shi baya iya kallo. Da shigan shi yaji wani irin lafiyayyan kamshin turaren humran da ta fi ta wancan da yashaka a falon. Gadan gadan idon shi a rufe ya nufota hadi da rungumota jikin shi yana mai bin ko inah na jikin ta yana shafa hadi da kai Hancin shi yana shakan ko inah na jikin ta. Ganin yanayin shi da yanda lokaci guda ya burkice yasa taji wani irin faduwan gaba. Don sai a lokacin ta tuno da Maganan da Layla tayi mata akan Humran. Salati ta hauyi a cikin zuciyan ta,yyn da jikin ta ya hau karkarwa na tsoro don sarai yau tasan ta shiga hannun Muhammad Adnan to ta shiga uku. Ture shi tafara yi tana kokarin raba shi da jikin ta,tana mai cewa" Hamma Adnan ka sakeni don Allah. Banfa gama shirin bacci ba. Idon shi na a lumshen da kyar ya iya bude baki Murya na rawa ya hau ce mata" Plz Maryam ki taimaken, a yanxu komai zai iya faruwa da Hamman ki. Plz ki taimaki Hamma Adnan Horon da kk mun yayi yawa Maryam. Kiyi hakuri ki barni na yau. Duk maganan da yakeyi bai bude idon ba,illah ma kokarin sabule kayan jikin ta da yakeyi. Ganin yanda yy yaushi da kuma yanda jikin shi ke rawa mamar mayun wacin zaki nan taji tausayin shi ya kamata,tabbas tasan ta horashi,kuma a yanxu yasan maryaban ta. Sakin mai jikin ta tayi yyn da ganin hakan jikin shi sai kerma yakeyi ya dauke ta cakk hadi da nufan bed da ita. A hankali ya shimfidar da ita kaman jaririya. Saka tattausan hannun sa yy yana mai salube sleeping dress din jikin ta,sai da ya rabata da komai na jikin ta,sannan yafara romancing din ta. Don at this time so yake itama yashayar da ita dadin abun... Saka hannun sa yy yana cusawa cikin gashin ta yana wasa dashi hadi da bin tun daga fuskan ta da kissing a haka har ya sakko kan dukiyan fulanin ta. Aiko dama Adnan badai son Nono ba,hannun shi har rawa yakeyi yakai hannun shi yana shafawa hadi da lilayawa. Haka yake sauke numfashi sama² don ganin yafara fita hayyacin shi nan yakai Bakin hadi da tsotsan Dukiyan fulanin ta yana saka harshensa yana tsotsa cike da salon sa da yake kokarin rikita masu Yar mutane. Jin yanda yake bin ta da tafiyan tsutsu da hannun sa ta bayanta ga kuma yanda yake tsotsan ta yasata saurin lumshe ido don ji take tsikar jikin ta na tashi. Wani abu nabin ta yarrrr.... Matse kafan ta ta soma tana tadashi daga jikin ta...Don for now salon nasa yana shirin rikita ta,yana shirin kai ta inda bama ta sanshi ba a rayuwanta. Ganin haka ko a hankali ya dago kai hadi kallonta nan ya duka hadi da bude kafafunta yana mai tura kansa sakon cinyoyin ta, bude bakin sa yy hadi da kai harshen sa cikin ramin yana tsotsan ciki da dan karfi,don so yake ya fitar mata da sha'awan ta da karfin tsiya. Jin yanda yake sakawa yana tsotsa hadi da shafawa da yatsun shi. Matse kafanta ta hau yi tana kokarin kirar sunan shi Amma yanda yake binta da salon shi yasa bakin ta yakasa furta komai sai sauke numfashi da takeyi. Ganin yanda yagama burkitata yasashi kara xura harshen sa cikin ramin yana kamo bellin yana wasa dashi da harshen nasa. Hannun shi kuma yana wasa da Dukiyan fulanin ta. Tuni Mero tafara Ambaliyan fitar da ruwar sha'awa. Don kunsan irin gyaran da tasha da magunguna da Ammie tayi ta dirka mata. Ganin haka ko nan yasaka harshen sa yana tarawa hadi da tsotsewa. Sai da yaga tagama tsuma sannan ya dago Gindin nasa datagama dagawa tayi cirrr don ta kosa taji ta a kogin dadin Meron sa. A hankali yafara xura ta yana yi yana saka mata ita a hankali kaman wanda shine d first night din su.
A haka ya xura mata ita yana kokarin turata ciki don yanda yaji tayi tsamm yasa shi sai da ya fara bin ta a hankali sannan ya shigar da ita duka. Nan yafara exercise akan ta sukuwa yakeyi yyn da mero kejin ta cikin wata irin duniya mai cike da matsanancin Dadi. A wannan dare kam sun faran ta ran junan su don sam Mero ta sakin masa jiki ya hau ta iya hawa,kuma batayi masa raki ba. Ta saki jiki da shi sosai duk da kunya ya hanata ta motsawa sai yanda yy da ita,don sai da yy diffrent style da ita. Don kunsan ogan na Mero Sam baya gajiya sai Hakuri... Shine ya mirgino ta nan ya juyo ta nan. A wannan dare Mero taji Dadin abun kuma ta sha Wuya....Hmmm yyn da Basu sarara ba sai Wuraren 2am. Rungumota ya kuma tsamm hadi da mannata da kirgin sa,yana sauke numfashi. Cikin muryan sa ta mazantaka da kuma jin wani irin axabar Kaunar Meron tasa ya fara mata magana da cewa" tnx dear. Na gode sosai myyyy....kin shayar dani dadin ki,wannan dare yana daya daga cikin daren da baxan taba mantawa da shi ba. Luv u more and more. Murmushi tayi tana kuma lafewa a jikin shi don har a yau nauyin shi takeji....a hankali yakai bakin shi kunnen ta kaman mai rada yace mata' Bacci ko?. Idon ta alumshe ta daga masa kai.nan yy murmushi hadi da kara guara mata kwanciyan ta kan faffadan kirgin sa. Yana mai jahh masu blanket. Itako Mero shiru tayi a zuciyan ta tana mai cewa " Hamma Adnan kenan,ga dadi kaman xuma sai iya harbi. Tana a haka bacci yy awon gaba da ita wanda bata shirya masa ba. Haka shima ogan na mero don tuni Baccin dadi yy awon gaba dasu duka.
Niko Mmn teddy nace asuba ta gari Maryam din Hamma Adnan.
Naji Comment dinku na kasa ne,wasu kuma ta pc suke biyoni suna mun. Tom duk ina gdy,amma gsky a rinka Comment ta can Grp shine xai kara mun gwarin gwiwa. Idan kuma ba a gyaraba xakuji ni difff aradu nayi maku ta yan nefah.
Fakatttttttt......🤷🏻♀️
Mmn teddy🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: *BAFULLATANAN RUGA* *94/95*
Kirar sallahn subahi ya tada Muhammad Adnan data baccin dadin da tayi a won gaba da su. Nufan toilet yy hadi da tsarkake jikin shi sannan ya dauro alwala... Hadi da fitowa wanda ko kan ya gama kintsawa tuni an shaga masallaci,kasan cewan hakan ne yasa shi shimfida sallaya don yy sallahn tun da jam'i ya wuce shi... Bude ido tafara yi jin amon daddadan muryan sa na tashi ta cikin sautin kira'ar Alqur'ani. Lumshe ido tayi tana mai kara jun kaunar mijin nata cikin zuciyan ta. Fiye da minti biyar tana a haka tana sauraren karatun nasa ta cikin suratul Ambiya'i. Ganin gari yafara haske yasata saurin mikewa hadi da rufa jikin ta da wata towel sannan tayi Cikin privacy don ta tsaftace jikin ta hadi da dauro Alwala. Tsaitsane jikin ta tayi da karamar towel hadi da goge gashin ta da ruwa ya tsuma tana mai tsaitsane shi. Nufan wadrop tayi direct hadi da fiddo wasu Arabian Abaya mai masifar kyau da tsada ta saka hadi da daukan karamar hijab din shi tasa sannan ta ta matsa kusa dashi hadi da tayar kabbarar sallah...
Kafin ta idda ya kammala karatun nashi don haka ne ya mike hadi da barin bedroom din ya nufi falo. Itako Mero sai da ta kammala ta iddar sannan ta nufi dressing mirrow hadi da shirya jikin ta. Dukda ba wata gwana ce wurin kwalliya ba. Don bata damu dayin shi ba... Ko a yanxu powder ta dan murxa hadi da shafa man baki kadan a saman labban ta. Tayi lanning Din eye liner a dakwa²n idon ta sannan ta tufke gashin ta cikin ribom jahhh wanda yy marching da Kwalliyan flawern jikin abayan nata. Bakar mayafi ta daura hadi da bin jikin ta da turare masu sanyin kamshi. Dauko Plat shoe tayi hadi da sakawa sannan tayo falon nata. Komai tsafff ta tadda shi don Abu ta gani tana bin falon da turare a borner tana kewaye dakin dashi. Da ganin ta Abu ta zube tana kwasan gaisuwa,cike da murmushi fuska sake ta amsa mata gaisuwan nata sannan tace Ammm Abu ya Kwanan Sadeeq ya tashi koda yake nasan shi da nauyin bacci yana nan yanayi. Dry Abu tayi hadi da cewa" ehhh Hajiya ya tashi Nayi masa komai ma yanxu yakoma bacci ne. Okay tom sannu da kokari. Meron tace hadi da rabata tana nufan hanyan kitchen. Amsa ta Abu tayi hadi da nufan Dakin Sadeeq don taga halin da yake ciki yatan shi ko yana baccin har a lokacin.
Itako mero da nufan ta Kitchen tajah ta tsaya cike da mmki tana dry. Da cewa" Hamma Adnan kaine da kanka... Bai bata amsa ba sai murmushi da yy hadi da rungumeta yana cewa" kin tashi lfy. Ya daren jiya hope ban wahalar da ke ba?. Cike da jin kunya ta sadda kai kasa tana mai kara lafewa jikin shi sannan tace" lfyl Hamma na". Murmushi yy wanda ya bayyana kyawunsa da kamalan sa ya kai bakin shi hadi da sumbatan saman goshin ta yana cewa" I luv u".
Janye jikin ta daga nashi tayi tana dry sannan tace" Hamma na Kai da kanka kake firan Irish?. Dry yy hadi da cemata" yooo ai ba laifi bane don nayi ma sarauniya ta duk abun da take bukata nasan zai faranta ran ta. Hmmm nisawa tayi hadi da murmushi. Nan shi kuma ya dauko mata Wani stool badaidaici hadi da ajiyewa kusa da ita. Sannan ya kama hannun ta yana zaunar da ita akai hadi da ce mata" oyyah zauna nan yau ni da kai na zan mana breakfast. Zaro ido waje tayi tana dry hadi da cewa" too a she yau xamu ci dadi, zamuci girkin Hamma Adnan. Murmushi yy mata hadi da cemata" kedai zauna don nasan har santi zakuyi dake da wannan mai surutun kaman gidan TV. Nan ta kwashe da dariya tana karawa hadi da cewa" Sadeeq din ne mai surutu kaman gidan TV?.lallai Hamma kace wani abu.
Dariya yy hadi da cigaba da aikin shi yana ce mata ai gashi ma har ya koya maki surutun nashi. Saurin rufe baki tayi tana dry hadi da cewa" tommm bari nayi shiru.... A haka ta kallon shi cike da mmki taga yana komai kaman wanda yasaba da shiga kitchen. Duk da ba wani Abuncuwa yy masu wuya ba,amma tasha mmki don hamma Adnan this common coffee akace maka ya iya dafawa sai ka karyata balla a yau da taga ya dafa lipton ya soya isrish. Plantain kwai, ga kuma dan Talian indomie sosai take mmki kuma tana mai kara jin son mijin nata a zuciyan ta. Bata saka masa hannu ba sai da ya kammala sannan suka fara nufan dirning dasu suna jerawa wanda dai² sun kammala ne Sadeeq na isowa dirning din. Bin shi sukayi da kallo yaro karami sai manyan ce don samun kujeran dake kewaye yy ya zauna yana furta mom,Dad gud morning". Dariya sukayi don duka dryn ya basu sannan sukayi hugging din shi suna jin lafyn dan nasu. Mero ne ta rabashi da jikin ta hadi da jan kujera ta zauna hadi da fara serving din su. Aiko nan Sadeeq yafara xubo masu surutun nashi yana xuba santi. Itakuma Mero tana biye masa tana dry hadi da cewa" Ahhh lallai Dad ya iyah Girki wannan dadi haka,ae tun da Sadeeq yayaba dole kowa ya yace yy. Haka dai suke ta sokanan ta da dan nata,yana kuma zubo mata wani xuban nashi ta shurme,don shi Adnan kallon su kawai yake yana dry... Bayan sun kammala ne Sadeeq yace Dad yau ba Excerse ne?. Nan Adnan yy murmushi yana shafa kanshi sannan yace" rana ya fito sai xuwa gobe. Haka suka fara tattara kayan dirning din suna nufa da shi kitchen suna komai cike da kaunan junan su. Jin su duka suke cikin wata irin sabon rayuwa mai cike da jin dadi da walwala da kwanciyar hankali.
A kitchen ne suna a zaune kan stool itakuma tana aikin wanke plate da bowls din da suka 6ata... Shikuma Sadeeq dan iyah yana zaune yana saka hannun shi a sink din da take wanke plates din. Tanayi tana gogewa da wani farar kyalle mai laushin gske. Daga hannu tayi xata jera akan cabinet sai hannun ta ya makele yaki kaiwa. Dry Adnan yasa mata ganin har dage takeyi amma a banxa don bata kai ba.
Nufota yy hadi da dagota cakkk kaman wata jaririya sannan tasaka bowls din tana dry ita mah. Amaimakon ya sauke ta ne sai ya ya tsaya yana juyi da itah yana dry. Kankane shi tayi tana Hamma Sadeeq fah". Bai ko tsaya bi ta kanta ba aikin shi kawai yakeyi. Shikuma Sadeeq na dary har da tsalle yana kyakyatawa. Sai da yy mai isar sa sannan y direta yana zaunar d ita kan cabinet din na kasa. Sadeeq ne yafara saka rigima yana Dad Nima. Aiko nan ya dagashi cakk ya juyashi sannan ya saukeshi. Haka ya dunga yi mata har ta kammala suka yo waje. Yyn da wuraren 11am suka nufi gerden din gidan don su sha iska a can. Suna anan Adnan ya nufa Side din Mero hadi da shiryowa cike da mmki Mero tace Hamma fita zakayi ne?. Ehhh yanxu fitan ta kamani ne. Nan yy huging din su hadi dayi masu sai ya dawo sannan ya nufi parcking space. Bin sa da kallo Mero tayi tana mai gdy ga Allah da ya bata miji ingarma kaman Hamma Adnan. Itako Anisa dake tsaye jikin window tana hango duk abun dake faruwa,gyefen ta littile Sajeeda ce tsaye tasha gayu don kunsan Anisa badai iya gayu ba. Don haka ta shirya yan tsafff da ita gunun sha'awa,kan nan nata yasha gyara. Ganin kulan da Adnan ke baima mero yasa nan taji kwallaah ya ciko idon ta,don tun da take bai ta6a nuna mata irin hakan ba. Murmushi tayi hadi da share kwallahn idon ta nan tace a zuciyan ta " ina son ka Adnan! Zan zauna da kai har abada,kuma zan nuna soyayya ga abun da kk kauna kk muradi. Littile ce tace" mummy muje wurin my boo.... Dry tayi hadi da shafa kanta tana rungumota jikin ta hadi da jin kaunar yarinyan a zuciyan ta. A sanyaye cike da kwantar mata da murya ta irin kokoyon muryan ta tace" Daddy in yadawo xai kai ki wajen Mum da Sadeeq kinji. Daga mata kai yarinyan tayi hadi da kara lafewa jikin ta.
Itako Mero ganin rana tayi sosai yasata tattarawa hadi da nufan side din ta. Wanda tun da sukayi lunching bata kuma fitowa falon ta ba sai wuraren 5pm. Shiko Adnan da fitan sa gidan Abba da Umma yadikko ya.nufa don yana so yy suprising din Meron ne. Itako Mero Da fitowanta tayi arba da Adnan dasu Umma Yadikko har da Sadeeq. Suna ta zubo surutun su cike da jin dadi da kwanciyar hankali a falon nata. Turus tajah ta tsaya tana riyawa a zuciyan ta anyah umma yadikkon ta ne???.
Mmn teddy🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: *BAFULLATANAN RUGA* *96/97*
Murxu idanun ta ta hauyi don a ganin ta idon ta ne ba Ummah Yadikko bace" Ganin Umma yadukko na bin ta da murmushi yasata cike da matsanancin farin ciki ta ruga da gudu hadi da fadawa jikin ta tana mai kankane ta. Cike da kewan yan nata Umma yadikko ta rungumeta tana mai jin ta cikin matsanancin farin ciki. Itako mero saboda murnan ganin Umma yadikko bata san lokacin da tafara zubar da kwallah ba... Saurin dagota umma yadikko tayi tana girgixa mata kai hadi da cewa" A'a Mero abun yanxu kiyi farin ciki ne b akasin hakan ba. Kawai Abun da xamuyi shine mu gode ma Allah kuma mugode ma Adnan. Don baki da bakin yi masa wani abu sai Gdy. Cike da murmushi da kuma tausayin su Adnan ya matso kusa da Umma yadikko yana mai cewa" a'a umma don nayi mawa Maryam abu kaina nayi mawa kuma yanxu an riga da anxama daya. Cike dajin kaunar halayyar Adnan Umma yadikko ta hau xunduma masa Addu'a. Sannan tafara bai ma Mero labarin komai ta yadda Abba lamido ya rabu da kaddararriyar Matar nasa Umma Hausi,don anan take kuma shaida mata Haukan da ya sameta,don a yanxu kulleta akeyi a jikin ice ko bishiya,in bahaka ba bin mutane takeyi da duka shiyasa kowa ke gudun ta. Kuma anan ta sanar mata da irin kulawar da Adnan yabasu har gidan da yasemasu anan garin... Bayan Umma yadikko ta gama ne ta nisaa hadi da xubo mata nasihohi akan tabi mijin ta sau da kafa. Bayan ta gama ne ta ji Adnan na cewa" su taso ya kai su gidan Abba Lamido. Haka cike da farin ciki suka tattara hadi da nufan parking space wanda anan suka ci karo da Anisa. Cike da ladabi ta gaida Umma yadikko hadi da tambayan inda zasu je. Nan Mero ke sanar mata. Aiko dajin haka tace itama da ita za'aje. Haka cike da farin ciki suka diba jiki hadi da nufan gidan. Hmmmm.....Hmmmmm..... Sakin Baki Mero tayi ganin irin girman gidan. Ga ma'aikatan gidan kowa na aikin da yake kai. Falon da suka tadda Abba lamido kuwa sun sha mmki kaman wani irin shugaban kasa ko governor din nan. Ga wani kiba da yy jiki ya goge. Abun ka ga fulani idan an samu hutu. Mero tasha kuka hadi da gode mawa Muhammad Adnan. Yyn da Abba yy ta rokon ta gafara akan abubuwan da suka wuce. Sosai umma yadikko tayi tamasu nasiha hadi da masu Addu'an zama lafy. A haka basu suka bar gidan ba sai wuraren 9pm. Sannan suka nufo tasu gidan cike da farin ciki don Anisa tuni ta saki ta rungumi komai a bakomai ba. Sai da muce Allah yakara hada kawunan su.
Zaune Mero a gaban mirow tana sanye cikin wasu fittanannun kayan bacci masu tayar da.....
Tun da ya shigo kamshin ta ya shaka hadi da rufe ido. Nufo ta yy hadi jan ta yana mannata jikin shi. Kissing din ta yafara yi yana bin ko inah na jikin ta da sumba. Rufe ido tayi tana mai kara lafewa jikin shi don wannan karan so take ta shayar da shi dadin ta,ta faranta masa sosai.... Ganin yanda ya ke shurin birkice mata yasa suka nufi kan bed hadi da fara raba jikin ta da kayan baccin ta. Aiko nan jikin shi ya fara rawa. Jawo shi tayi jikin ta nan ya rufa mata suka fara faranta ma juna.
🏵🏵🏵MATSALOLIN MATA DA MAGANINSU 🏵🏵🏵
DABI'UN MATA WAJEN JIMA'I
💐masana ilimin jima'i da dabi'a sun kasa mata daban daban kamar yadda yake (Shu'ara, Kharija , Mistawiyya da Dhakila) kowacce da zubin halittar ta da kuma dabi'arta:
💐Akwai macen da mafi girman abinda ya fi daga mata hankali a wajen jima'i shi ne ayi mata wasa da dan tsaka (Clitoris) a yayin nan sha'awarta take motsawa irin wandan nan matan sun fi jujjuya jikinsu a yayin da ake jima'i da su irin su sun fi son namiji mai gajeriyar 🍌🍌🍌🍌 kuma sun fi son adade ana wasa kafin jima'i kuma basa jurewa jima'i da salon goho jima'in da suka fi so shi ne na gefe, yana da kyau maza su kula da irin macen da suke jima'i da ita don samun nutsuwa.
💐Akwai macen da sha'awarta a can kasan gabanta sosai sai anje wajen ta ke iya gane anfara jima'i irin wadannan matan sun fi son namiji mai doguwar 🍌🍌🍌🍌 da kauri.
💐Akwai macen da ta ke da saurin gamsuwa da kawowa, wadda da ta kawo ruwa shikenan idan namiji ya tsaya haka ba tada damuwa kuma idan ya cigaba za ta dada kawowa.
💐Akwai macen da ta ke da dabi'arta ba a gane ta kawo ruwa sai dai kawai kaji HQ din yayi dumi kuma ba ta fadar ta gamsu idan namiji ya tsaya shikenan idan kuma ya cigaba ita ma za ta karba.
💐Akwai kuma nau'in macen da ta ke da juriya sosai ita kuma tana dadewa ba ta gamsu da 🍌🍌🍌🍌 namiji ba ba duk namiji ke iya hakurin jima'i ko aure da ita ba saboda sun raina kokarin namiji matane da ba za ka sami biyayyarsu ba sai ta hanya daya shine ka gamsar da su shi yasa ake yawan rabuwa da su
💐Akwai kuma macen da ta ke da ruwa sosai, macece da indai ta kawo za ta jike 🍌🍌🍌🍌 Oga gaba daya da kuma shimfidarta irin wadannan matan hmmmm ba a magana!!!!
💐Akwai kuma macen da idan ka taba mata nono da dan tsaka (Clitoris) a lokaci daya za kaga ta fita daga hayyacinta ta rasa hankalinta tamkar aljanine ya kamata ko kuma ta shide saboda dadin sha'awa ta sumar da su sai kaga mace ta dade bata dawo hankalinta ba.
🥭🥭🥭🥭🥭uwar gida gawani sirri dan Allah kigwada kigani,,,,,Kisami kwallon mangoro kibare bayanshi zakiga wani abukamar goro to sekisashi arana☀️☀️☀️yabushe sekidakashi yayi laushi sosai amma kitabbatar kindaka aturmi mareyaji idan kinada turmin karfe sekidaka too uwar gida wannan gari zaki iya insating dashi amma zakisamai ruwa kadan awandakika diba sekiyi amma karkarinsa 30 minute kincireshi hmmmm yana matsi sosai uwar gida kinsan idan gurinnan yabude bakanta🙁🙁🙁🙁sannan idan bazaki iya insating ba zaki iya sitbath dashi amma zaki dafashi dadama kisa kamar cokali biyu kiyi tsawon 30minute ranar oga zeji canji hmmmmm🤐🤐🤐🤐🤐🤐🤐sannan wannan garin kwallon mangwaro🥭🥭🥭🥭🥭🥭yana maganin infection idan kinada infection kinaganin discharge,ko kaikayi dadai matsaloli na infection to insha Allahu zewarkarmiki damatsar shi zakidinga shan garin kwallon mangoro🥭🥭🥭1 teaspoon acikin ruwan lifton ko ruwan dumi akowacerana hartsawa sati daya ko biyu dayardan Allah zeyayemiki wannan cutar uwar gida kigwada kigani wannan gari kwallon mangoro yanada fa ida ajikin Dan Adamm... Allah yasa mu dace....
💍💍💍kibi mijin ki Nan aljannah ki take Kuma kisanya aranki cewa Zaki iya Neman aljannah ki akarkashin inuwar aure💍💍💍💍💍💍.
💍💍💍ki tsotse ko Ina ajikin mijinki babu kunya lokaci kunya yawuce sai Neman lada da Neman soyayya.
💍💍💍karkitaba gayiwa da mijinki ki bude kafa sosai mijinki yaji dadin kwanciya dake aykin lada kikeyi.
💍💍💍ki ringume mijinki hannu biyu ki kasance jajir CeCe ciya wajan biyamasa bukatarsa aure yasa haka.
💍💍💍💍kissan duk inda mijinki yafi so ataba masa lokacin saduwa da wannan Zaki Kara kima a idonsa......
HAJIYA KAWATA PLZ KAR KURINKA JIN ABU KAMAN TAXO MUJI TA IDAN KK YI DIN SAI KIN SAMA MMN TEDDY ALBARKA KINA GDY. WLH KK JARABA A RANAR SAI K
PGA YAJI BB KAMAN KI.
💍💍💍💍kissan duk inda mijinki yafi so ataba masa lokacin saduwa da wannan Zaki Kara kima a idonsa.
🏵🏵🏵MATSALOLIN MATA DA MAGANISU GROUP🏵🏵🏵
🌸BAYANI AKAN NAU'IN NONO🌸
💐Nono dai kala biyu ne akwai kanana akwai manya sannan akwai mai kan tasa akwai mai kan biro
💐Manyan Nonuwa:- Su wadannan nonuwan su na matukar daukan hankalin namiji, musammam ma a kirjin budurwa zaka gan su sun tsaya char bula-bula abin sha'awa, amma da zarar tayi aure ta haihu sai kaga nonuwan sun fadi kamar an fasa balo saboda rashin kulawa da su
💐Kanana Nonuwa:- Su wadannan nau'in nonon su ne suka fi daukar hankalin mazaje amma ba kowa ne yake sha'awar kananan Nono ba, sannan kananan Nono kala biyu ne akwai dogo mai kan biro da gajere mai kan tasa
💐Gajeren Nono:- Mai kan tasa shi wannan nau'in Nonon sukan tsiro daga kirjin Budurwa da kaurinsu bul-bul, kuma wadannan Nonuwan basa faduwa koda jariri ya sha, Amma sai ana kula da su
💐Dogon Nono:- Mai kan biro suna da tsawo sosai sannan kan ya dan mike sosai amma basuda kauri, suma nau'in wadannan Nonuwan basa faduwa gaba daya sai dai su sunkuya kadan daga samansu kuma su dago kuma suna burge mazaje sosai idan ana kula da su
Allah yasa mudache...
🏵🏵🏵MATSALOLIN MATA DA MAGANINSU🏵🏵🏵
🌸MATSALOLIN DA MAZAJE SUKE JEFA MATAYENSU NA AURE🌸
💐Akwai matsaloli da yawa da mata suke fuskanta ga mazajensu, su kuma mazajen basa kula da halin da matan suke ciki, kuma yana da alaqa da rashin sanin auren ko kuma mahimmamchin auren. Matsalolin kuwa su ne kamar haka 👇👇👇
💐Rashin kulawa ta musammam
💐Yawan charting ko waya a gida gaban matan
💐Rashin dadewa wajen saduwar aure
🌹Idan mai gida baya bawa matarsa kulawa ta musammam to zai iya jefa ta cikin matsala, musammam ace baya iya biyawa matarsa bukata wajen saduwa bai iya wasa ba baya jimawa wajen saduwa minti 5-10 ya gama shi babu ruwansa babu abinda ya shafe shi, shi dai ya biya bukatarsa Kawai to Akwai Matsala Babba da ka iya jefa matarka ga matsalolin kamar haka 👇👇👇
💐shiga cikin damuwa (depression)
💐Yin abokai da kawaye a social media
💐Yin wasa da gabanta ko kuma kirjinta domin biyawa kanta bukata (masturbation)
💐Kallon film din batsa (Blue film)
💐Wasa da mace Yar uwarta domin kawar da sha'awa (Lesbian)
💐Fita waje neman maza (having sex without marriage)
🌹Don Allah mazaje a gyara a bawa mata kulawa sosai kama daga kayan kwalliyarsu kalamai masu dadi sannan a daina charting a gabansu da zarar ka shigo gida to wannan lokacin na matarka ne kamar yadda kaima ba zaka ji dadi ba idan bata baka kulawa ko kuma hira da wasu mazajen .
Allah yasa mudache....*BAFULLATANAN RUGA* *96/97*
Murxu idanun ta ta hauyi don a ganin ta idon ta ne ba Ummah Yadikko bace" Ganin Umma yadukko na bin ta da murmushi yasata cike da matsanancin farin ciki ta ruga da gudu hadi da fadawa jikin ta tana mai kankane ta. Cike da kewan yan nata Umma yadikko ta rungumeta tana mai jin ta cikin matsanancin farin ciki. Itako mero saboda murnan ganin Umma yadikko bata san lokacin da tafara zubar da kwallah ba... Saurin dagota umma yadikko tayi tana girgixa mata kai hadi da cewa" A'a Mero abun yanxu kiyi farin ciki ne b akasin hakan ba. Kawai Abun da xamuyi shine mu gode ma Allah kuma mugode ma Adnan. Don baki da bakin yi masa wani abu sai Gdy. Cike da murmushi da kuma tausayin su Adnan ya matso kusa da Umma yadikko yana mai cewa" a'a umma don nayi mawa Maryam abu kaina nayi mawa kuma yanxu an riga da anxama daya. Cike dajin kaunar halayyar Adnan Umma yadikko ta hau xunduma masa Addu'a. Sannan tafara bai ma Mero labarin komai ta yadda Abba lamido ya rabu da kaddararriyar Matar nasa Umma Hausi,don anan take kuma shaida mata Haukan da ya sameta,don a yanxu kulleta akeyi a jikin ice ko bishiya,in bahaka ba bin mutane takeyi da duka shiyasa kowa ke gudun ta. Kuma anan ta sanar mata da irin kulawar da Adnan yabasu har gidan da yasemasu anan garin... Bayan Umma yadikko ta gama ne ta nisaa hadi da xubo mata nasihohi akan tabi mijin ta sau da kafa. Bayan ta gama ne ta ji Adnan na cewa" su taso ya kai su gidan Abba Lamido. Haka cike da farin ciki suka tattara hadi da nufan parking space wanda anan suka ci karo da Anisa. Cike da ladabi ta gaida Umma yadikko hadi da tambayan inda zasu je. Nan Mero ke sanar mata. Aiko dajin haka tace itama da ita za'aje. Haka cike da farin ciki suka diba jiki hadi da nufan gidan. Hmmmm.....Hmmmmm..... Sakin Baki Mero tayi ganin irin girman gidan. Ga ma'aikatan gidan kowa na aikin da yake kai. Falon da suka tadda Abba lamido kuwa sun sha mmki kaman wani irin shugaban kasa ko governor din nan. Ga wani kiba da yy jiki ya goge. Abun ka ga fulani idan an samu hutu. Mero tasha kuka hadi da gode mawa Muhammad Adnan. Yyn da Abba yy ta rokon ta gafara akan abubuwan da suka wuce. Sosai umma yadikko tayi tamasu nasiha hadi da masu Addu'an zama lafy. A haka basu suka bar gidan ba sai wuraren 9pm. Sannan suka nufo tasu gidan cike da farin ciki don Anisa tuni ta saki ta rungumi komai a bakomai ba. Sai da muce Allah yakara hada kawunan su.
Zaune Mero a gaban mirow tana sanye cikin wasu fittanannun kayan bacci masu tayar da.....
Tun da ya shigo kamshin ta ya shaka hadi da rufe ido. Nufo ta yy hadi jan ta yana mannata jikin shi. Kissing din ta yafara yi yana bin ko inah na jikin ta da sumba. Rufe ido tayi tana mai kara lafewa jikin shi don wannan karan so take ta shayar da shi dadin ta,ta faranta masa sosai.... Ganin yanda ya ke shurin birkice mata yasa suka nufi kan bed hadi da fara raba jikin ta da kayan baccin ta. Aiko nan jikin shi ya fara rawa. Jawo shi tayi jikin ta nan ya rufa mata suka fara faranta ma juna.
🏵🏵🏵MATSALOLIN MATA DA MAGANINSU 🏵🏵🏵
DABI'UN MATA WAJEN JIMA'I
💐masana ilimin jima'i da dabi'a sun kasa mata daban daban kamar yadda yake (Shu'ara, Kharija , Mistawiyya da Dhakila) kowacce da zubin halittar ta da kuma dabi'arta:
💐Akwai macen da mafi girman abinda ya fi daga mata hankali a wajen jima'i shi ne ayi mata wasa da dan tsaka (Clitoris) a yayin nan sha'awarta take motsawa irin wandan nan matan sun fi jujjuya jikinsu a yayin da ake jima'i da su irin su sun fi son namiji mai gajeriyar 🍌🍌🍌🍌 kuma sun fi son adade ana wasa kafin jima'i kuma basa jurewa jima'i da salon goho jima'in da suka fi so shi ne na gefe, yana da kyau maza su kula da irin macen da suke jima'i da ita don samun nutsuwa.
💐Akwai macen da sha'awarta a can kasan gabanta sosai sai anje wajen ta ke iya gane anfara jima'i irin wadannan matan sun fi son namiji mai doguwar 🍌🍌🍌🍌 da kauri.
💐Akwai macen da ta ke da saurin gamsuwa da kawowa, wadda da ta kawo ruwa shikenan idan namiji ya tsaya haka ba tada damuwa kuma idan ya cigaba za ta dada kawowa.
💐Akwai macen da ta ke da dabi'arta ba a gane ta kawo ruwa sai dai kawai kaji HQ din yayi dumi kuma ba ta fadar ta gamsu idan namiji ya tsaya shikenan idan kuma ya cigaba ita ma za ta karba.
💐Akwai kuma nau'in macen da ta ke da juriya sosai ita kuma tana dadewa ba ta gamsu da 🍌🍌🍌🍌 namiji ba ba duk namiji ke iya hakurin jima'i ko aure da ita ba saboda sun raina kokarin namiji matane da ba za ka sami biyayyarsu ba sai ta hanya daya shine ka gamsar da su shi yasa ake yawan rabuwa da su
💐Akwai kuma macen da ta ke da ruwa sosai, macece da indai ta kawo za ta jike 🍌🍌🍌🍌 Oga gaba daya da kuma shimfidarta irin wadannan matan hmmmm ba a magana!!!!
💐Akwai kuma macen da idan ka taba mata nono da dan tsaka (Clitoris) a lokaci daya za kaga ta fita daga hayyacinta ta rasa hankalinta tamkar aljanine ya kamata ko kuma ta shide saboda dadin sha'awa ta sumar da su sai kaga mace ta dade bata dawo hankalinta ba.
🥭🥭🥭🥭🥭uwar gida gawani sirri dan Allah kigwada kigani,,,,,Kisami kwallon mangoro kibare bayanshi zakiga wani abukamar goro to sekisashi arana☀️☀️☀️yabushe sekidakashi yayi laushi sosai amma kitabbatar kindaka aturmi mareyaji idan kinada turmin karfe sekidaka too uwar gida wannan gari zaki iya insating dashi amma zakisamai ruwa kadan awandakika diba sekiyi amma karkarinsa 30 minute kincireshi hmmmm yana matsi sosai uwar gida kinsan idan gurinnan yabude bakanta🙁🙁🙁🙁sannan idan bazaki iya insating ba zaki iya sitbath dashi amma zaki dafashi dadama kisa kamar cokali biyu kiyi tsawon 30minute ranar oga zeji canji hmmmmm🤐🤐🤐🤐🤐🤐🤐sannan wannan garin kwallon mangwaro🥭🥭🥭🥭🥭🥭yana maganin infection idan kinada infection kinaganin discharge,ko kaikayi dadai matsaloli na infection to insha Allahu zewarkarmiki damatsar shi zakidinga shan garin kwallon mangoro🥭🥭🥭1 teaspoon acikin ruwan lifton ko ruwan dumi akowacerana hartsawa sati daya ko biyu dayardan Allah zeyayemiki wannan cutar uwar gida kigwada kigani wannan gari kwallon mangoro yanada fa ida ajikin Dan Adamm... Allah yasa mu dace....
💍💍💍kibi mijin ki Nan aljannah ki take Kuma kisanya aranki cewa Zaki iya Neman aljannah ki akarkashin inuwar aure💍💍💍💍💍💍.
💍💍💍ki tsotse ko Ina ajikin mijinki babu kunya lokaci kunya yawuce sai Neman lada da Neman soyayya.
💍💍💍karkitaba gayiwa da mijinki ki bude kafa sosai mijinki yaji dadin kwanciya dake aykin lada kikeyi.
💍💍💍ki ringume mijinki hannu biyu ki kasance jajir CeCe ciya wajan biyamasa bukatarsa aure yasa haka.
💍💍💍💍kissan duk inda mijinki yafi so ataba masa lokacin saduwa da wannan Zaki Kara kima a idonsa......
HAJIYA KAWATA PLZ KAR KURINKA JIN ABU KAMAN TAXO MUJI TA IDAN KK YI DIN SAI KIN SAMA MMN TEDDY ALBARKA KINA GDY. WLH KK JARABA A RANAR SAI K
PGA YAJI BB KAMAN KI.
💍💍💍💍kissan duk inda mijinki yafi so ataba masa lokacin saduwa da wannan Zaki Kara kima a idonsa.
🏵🏵🏵MATSALOLIN MATA DA MAGANISU GROUP🏵🏵🏵
🌸BAYANI AKAN NAU'IN NONO🌸
💐Nono dai kala biyu ne akwai kanana akwai manya sannan akwai mai kan tasa akwai mai kan biro
💐Manyan Nonuwa:- Su wadannan nonuwan su na matukar daukan hankalin namiji, musammam ma a kirjin budurwa zaka gan su sun tsaya char bula-bula abin sha'awa, amma da zarar tayi aure ta haihu sai kaga nonuwan sun fadi kamar an fasa balo saboda rashin kulawa da su
💐Kanana Nonuwa:- Su wadannan nau'in nonon su ne suka fi daukar hankalin mazaje amma ba kowa ne yake sha'awar kananan Nono ba, sannan kananan Nono kala biyu ne akwai dogo mai kan biro da gajere mai kan tasa
💐Gajeren Nono:- Mai kan tasa shi wannan nau'in Nonon sukan tsiro daga kirjin Budurwa da kaurinsu bul-bul, kuma wadannan Nonuwan basa faduwa koda jariri ya sha, Amma sai ana kula da su
💐Dogon Nono:- Mai kan biro suna da tsawo sosai sannan kan ya dan mike sosai amma basuda kauri, suma nau'in wadannan Nonuwan basa faduwa gaba daya sai dai su sunkuya kadan daga samansu kuma su dago kuma suna burge mazaje sosai idan ana kula da su
Allah yasa mudache...
🏵🏵🏵MATSALOLIN MATA DA MAGANINSU🏵🏵🏵
🌸MATSALOLIN DA MAZAJE SUKE JEFA MATAYENSU NA AURE🌸
💐Akwai matsaloli da yawa da mata suke fuskanta ga mazajensu, su kuma mazajen basa kula da halin da matan suke ciki, kuma yana da alaqa da rashin sanin auren ko kuma mahimmamchin auren. Matsalolin kuwa su ne kamar haka 👇👇👇
💐Rashin kulawa ta musammam
💐Yawan charting ko waya a gida gaban matan
💐Rashin dadewa wajen saduwar aure
🌹Idan mai gida baya bawa matarsa kulawa ta musammam to zai iya jefa ta cikin matsala, musammam ace baya iya biyawa matarsa bukata wajen saduwa bai iya wasa ba baya jimawa wajen saduwa minti 5-10 ya gama shi babu ruwansa babu abinda ya shafe shi, shi dai ya biya bukatarsa Kawai to Akwai Matsala Babba da ka iya jefa matarka ga matsalolin kamar haka 👇👇👇
💐shiga cikin damuwa (depression)
💐Yin abokai da kawaye a social media
💐Yin wasa da gabanta ko kuma kirjinta domin biyawa kanta bukata (masturbation)
💐Kallon film din batsa (Blue film)
💐Wasa da mace Yar uwarta domin kawar da sha'awa (Lesbian)
💐Fita waje neman maza (having sex without marriage)
🌹Don Allah mazaje a gyara a bawa mata kulawa sosai kama daga kayan kwalliyarsu kalamai masu dadi sannan a daina charting a gabansu da zarar ka shigo gida to wannan lokacin na matarka ne kamar yadda kaima ba zaka ji dadi ba idan bata baka kulawa ko kuma hira da wasu mazajen .
Allah yasa mudache....
*YAR UWA SHIGARKI CIKINSA A LOKACIN KEMA ZAKIYI ALFAHARI DA KANKI IDAN HAR KINYI WANNAN DANA AZAKI KAI YANADA KYAU KISANI TSUTSAR 🍌NAMIJI BAKARAMIN DADI SUKEJIBA MUSAMMAN IDAN KIN HADA DA SHAN NONON SA KAMAR YADDA NAGAYA MIKI HAKA KUMA DA ZARAR KINJI YAKAWO ABU NAKARSHE SHINE SAI KIYI BALA'IN TSUTSAR KUNNUWANSA KAM🤪*
*KWANCIYARKU YANA BALA'IN SON YAJI KINA SHAFAR JIKINSA SANNAN WUCEWAR BAKINKI A KAN NONON SA KINASHA HAKA KUMA SHAN NONON SA SOSAI KINA SHAFA MARAR SA KAFIN WUCEWAR HANNUNKI CIKIN 🍌 DUK BAKINKI YANA AKAN NONON WLH ZAIJI ANYI BALA'IN DAUKE RANSA*.
*YAR UWA KISANI KINA FIDDA BAKINKI CIKIN 🍌KIYI BALA'IN GIRGIZA MASA DIYAN GWAILAYESA DA KARFI SANNAN KISAKA BAKINKI CIKIN DAYAN KINA TSOTSAWA AMMA KISAKI HANNUNKI DAYA GA NONONSA SAI KIRIKE NONON DAYA KINA MURZAWA WLH ZAKIJI YANA BALA'IN MATSEWA CIKIN JIKINKI AMMA DA ZAKI BUDE KAFAFUNKI YANA MUZA MIKI GABANKI DA KAFARKI DA GABA DAYANKU FITA HANKALINKU ZAKUYI*.
*HAR AKACE DADIN DA MAZA KIJE YAYIN DA MACCE KESHA MUSU 🍌IDAN ANA SHAMA MACCE NATA DADIN YALINKA NA MIJIN SAU 99 WAI🤪*.
*AMMA KADA KIMANTA KAFIN SHIGAR NASA SAI KIN GOGE GABANKI SBD YAKANYU KINJIKE KAFIN SHIGARKI CIKIN SA*.
*KISHA MASA NONO SOSAI TARE DA KAMA KAN 🍌KINA SHAFAWA WAJEN MIN 8 HAKA FITAR BAKINKI KEDA WUYA SAIKI KOMA A JIBINSA YASALAM🤪🤪*.
*ANYI NAZARI DA BINCIKE DUK MACCE DA MIJINTA BAYA SHAN GABANTA TO TANADA SAURAN KALLO DA KUMA RASHIN SANIN DADIN JIMA'I KASH HAR KINBAN TAUSAYI DA WADDA BAAWA HAKA 🤦🏻♂️🤪*.
*Tom alokacin bakaway Zaki Sakata abaki bane zakisaka harchenki ne kizagayata dachi kina lassa ahankali zakiji yafara Miki ihu Yana dada turomaki ita to ba ita Zaki fara sakawa abaki ba kisaka Twins din kitsotsesu tass*.
Mmn teddyn kuce nacemuje xuwa...
*Sannan idan Kika dau lokaci kina tsotsarsu chikuma yanata faman nichi Say kibude bakinki dama kintara miyau Say kisaka 🍌 ahankali kitsuke bakinki kidinga tsotsa zakiji yace baby i dasauri to alokacin sai kikara azama kidinga yi dasauri sauri tana chiga duka cikin bakinki baway Rabi Zaki saka ba ko kadan kinayi dasaurin nan zakiji yace wawouh babyyyy ahhhhhh alamar zekawo sai kicire yazubar akan kyale ko dara*
Kai a wannan dare mairo ta cire duk wata kunyah tayi sukuwa akan sa ta buda masa ya shiga yanda yakamata.
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: *Typing....🖊️*
*BAFULLATANAN RUGA*
*NA*
*Maman teddy🧸*
*Page 100*
*ALHERI WRITER'S ASSO📚🖊️*
*A.W.A*
*__________________________*
🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚
A haka suka kamo hanyar dawowan su Patacourt. Yyn da cike da kewansu Umma ta nufi part din ta tana masu Addu'an sauka lfy.
Basu isa Patacourt ba sai wuraren 8pm. Wanda tuni su Sadeeq sukayi bacci don Adnan ne ya sa6o su suka nufo side din Anisa ya shimfidar da Littile sajeeda sannan ya dakko Sadeeq ya nufo da shi side din Mero... Itako Mero da isan ta side din nata bata tsaya bi ta ma'aikatan da suke mata marhaban ba ta nufi privacy don ta watsa ruwa ko ta samu taji dadin jikin ta. Don wani irin zafi da takreji gashi jikin ta sam baya mata dadi.... Shiko Adnan room din Sadeeq ya wuce dashi hadi da kwantar da shi.
Bayan ya shimfide shi ne ya nufo bedroom din Mero dai² tana fitowa daga privacy n... Shiru tayi hadi da jah baya ta tsaya kaman mai son fahimtan wani abu. Sai kuma tayi saurin ya tsina fuska tana cewa" Hamma na,wani irin kamshin turare nakeji mara da'di. Kallon ta yy hadi da nufota yana cemata" Kamshin turare kuma anan? Ni ban saka wani turare ba wanda kk so shine dai....
Saurin jahh baya tayi tana cewa" wlh Hamma kai ne nakejin kamshin a tare da kaiiii.... Kafin yace wani abu tuni tafara amayo abun da ke cikin ta. Nan ta fara aman kaman xata Amayar da yan hanjin ta. Nufo ta yy cikin sauri yana dagota hadi da mannata da jikin shi yana mai ambaton sunan ta. Amma inah bata masan yana yi ba. Don a yanxu ta riga da tagama gala baita. Kallon Agogon dake makale a falon yy nan yaga kusan 9pm. Bb damar fita da ita dare yy. Saurin kai Hannun shi yy hadi da kokarin kirar likita. Sai taji cike da raunanniyar murya tace " Hamma".
Jin haka yasa shi sakin wayan yana amsawa da My queen bari muje asibiti. Jin ya ambaci asibiti yasata cikin kasalliyar murya tace masa" A'a Hamma zan ba wani ciwo ne ba,ka bari sai xuwa safe muje. Cike da rashin gamsuwa don hanklin shi yy kololuwa wajen tashi yace mata" kin tabbata zaki iyah daurewa kan safen?. Murmushi tayi hadi da daga masa kai alamar ehhhh. Ganin hakan ko yasa shi daukan ta ya nufi toilet Hadi da fara wanke ta tasss.... Bayan yagama wanke ta ne yanade ta da towel sannan ya dakko ta hadi da fitowa ixuwa bedroom din su. Ba wasu kaya masu nauyi yasaka mata ba,sannan ya nufi privacyn ya watsa ruwa saboda turaren da bataso ya fita. Haka ya dinga wanke jikin shi har sai da ya tabbatar ma bb sauran kamshin turaren,sannan ya fito hadi da nufan wadrop ya saka kayan baccin shi ya nufo ta hadi da daukan ta ya kwantar da ita hadi da jah masu bargo yana mai rungomata jikin sa hadi da dora kanta saman Faffadan kirjin sa. Cike da jin dadin jin dumin jikin nashi bacci yy a won gaba da ita... Haka nan shimah.
Basu farka ba sai subahi wanda bayan ya dawo masallaci da kan shi yy mata komai har breakfast shi ya kammala masu,sannan ya shirya ta tsaff suka nufi Wani Babban Asibiti dake garin kusa da su,mai suna MUSLIMART HOSPITAL AND MATERNITY. sosai suka da kwararrun likitoci wanda suka san aikin su,shiyasa sam basu sha wuya wajen gano Juna biyun dake tare da Meron ba.... Dako suka sanar mawa da Adnan farin ciki bb musaltuwa don gaba daya Likitoci da nurses na Asibitinan sai da ya bisu da Alkhairai kafin su bar Asibitin. Itako Mero Tsoro ne yakamata tuno da bakar ixayan da tasha a haihuwan twins din ta. A haka tayi ta kallon Adnan tana mmkin farin cikin da yakeyi kaman wannan shine cikin dan da yafara samu a duniya. Shiru tayi hadi da bin cikin nata da kallo wanda yake a shafe wai amma da halitta anan har tsawon wata 2... Wannan shi ake cema ikon rabbi sai Kallo. A moto kuwa da zasu dawo cikin nan yasha kissing har ya gode Allah,don dama haka kurum anyi balle kuma da dalili. Itadai bb abun da take mawa kanta sai Addu'ar Allah ya sauketa lfy...
Cike da mmki ta kalli Adnan ganin yajah burki ya tsaya... Muryan Khamis yaji yana ce masa" Ahh Captain Adnan daddyn twins... Dariya Adnan yy masa hadi da mika masa hannu suka gaisa yana mai bude moton yana fitowa... Ganin Haka yasa Mero budewa tana fitowa don ta gaida Khamis dom tabbas baxata manta Halarci irin na Khamis a rayuwar ta ba. Shiko Khamis da yy nisa wajen tsokanan Adnan yana cewa" A'aa Ango wurin Uwar gida Anisa,ango kuma wajen Amarya Maryam. Ae wai naji ance ka warke tunda an baka BAFULLATANAN RUGA ko har yanxu ma Auren Manufar zakayi ne?. Ya fadi yana kara kwashe masa da dry. Kafin Adnan yy mgn ne matan Khamis Wato Hafsat dake gyefe tana murmushi don sarai tasan shakiyanci irin na Aminan idan suka hadu,nan tayi saurin gaisar Da Adnan tana cewa" ya little sajeeda da Sadeeq. Sai a yanxu Ma Adnan ya lura da Hafsat da suke tsaye da Mero suna masu murmushi. Lfyl suke ya Afnan? Amsa masa tayi datana lfy. Nan Khamis yace au she ma ka natare da Sarauniyan take ce. Dama nace ai ba'a ganin ka ba'a ganta ba. Don Allah ka ringa barin masu yar mutane tana hutawa. Dry duka suka kwashe da shi Adnan nace masa" wlh Khamis baka da dama... Haka dai suka tsagaita firan nasu ganin suna a kan hanya. Sannan Mero da Hafsat sunakyi sallama akan Hafsat na nan xuwa taga yanda Twins sukayi wayo.... Sannan suka yi ma juna Sallama.
Tun da suka koma gida yake nan nan da Meron nasa,bayason ko motsi kwakwkwara tayi,kafin kuwa dare tuni labari ya koma A.B.J. Akan mero tana dauke da juna biyu. Wanda tuni familyn ya cika da farin ciki kowa na Addu'ar Allah ya sauketa lfy. Ya bada zuri'a ta gari masu Albarka.
Zaune take cikin Sleeping gown tana shafe jikin ta da mayuka masu sanyin kamshi,don a yanxu tun da cikin nan ya shiheta bata son jin kowani irin kamshun turare duk dadin sa kuwa.
Bufo kofah yy hadi da shigowa yana furta My queen wannan kyaun haka? Yau kin fi kullum. Dary tayu hadi da tasowa tana rungumeshi hadi da shige masa. Abun ka da dama yana hannu ne. Nan ya kara mannata da jikin shu yana shakar kamshin ta hadi da lumshe ido. Murmushi Mero tayi hadi riko shi suna a manne da juns suka fada kan bed. A hankali ta fara kissing din shi wanda nan take yaji sandar girman tasa ta daga tayi carrr.... Ai tuni bai san lokacin da yafara bayar mata cikin zafi zafin shi ba. Itako saka hannun ta tayi tana shafa kowani sassa na jikin shi dako tazo kan Buran tasa nan takai hannun ta tana shafawa hadi da fara kissing tana lasa kaman tasamu sweat.
*Yaw zanyi bayani ne akan yacce Zaki gamsar da oga batare da kunyi jima'i ba*
*Don wata Zaki ga duk tayi wayen nan abubuwan amma kan yananan adaskare yafi wata biyar ba wanki bare kitso tsagon kitsonma yabata sai kura dazaran ta buga kamar hadari yataso*🤣🤣to tayayama idan Kika nufosa bazai gudu ba😃😃
*Idan Kika fito madame kinemi mayukan masu kamchin gaske da turaruka kiyi wanka dasu harta gachi chima atabatar antsaptace chi ansaka may me kanchi*😉
*Idan Kika zo kirungumesa kigogamasa nonuwanki akirjinsa atake zakiji 🍌tayi harbi alamar dake nuna sakon yafara chigarsa*
*Madame kisamu sabulanki masu kamchin gaske kizuba a kondon wanka kije kidarje jikinki duk wani lungu da sako kitababar baki barmasa datti ba kiwanku sosay fa*
*Say kisauri kihade bakinku kitsotsi abunki iya son ranki sannan saykidawo kan kunnensa👂🏻 nanma kidinga Zara harchenki kina yimasa Wasa*.
**Kigangaro*gun nononsa kice uhum hubby zancha atake zewache baki yace cha babyna nabaki duka ai kayanki ke kadai🤣🤣 alamar yafita hayyacinsa*.
*KWANCIYAR AURE,DA KUMA MOTSO SHA'AWA🙈🙊🙊*
💕yar uwa ki xage ki koyi kwanciya sosai ki zama 99% kin i ya kwanciya agado yadda me house xe ji dadin ki , bawai ki barshi yana ta aiki shi kadai ba ki sake mar jiki,inkikayi haka sam xe ji abun ba armashi 🤷♂️
Hmmmm 🤐 acire kunya dai wlh, kizama Karuwa🤷♂️ mallakin Mutum daya👌watom mijinki, wlh kunya bata da amfani gurin mu'amalar Aure.
Kodan kinga mijin ki na bukatar ki kinkai mai kanki kafun yanema shin wanan akwai zubda kai ko ah ah.
Ki karanci 6angarorin jikin mijin ki ....wadanda yafi tayar masa da sha'awa idan a shafa masa su.....saiki basu kulawa don bashi cikakken jin dadi da gamsuwa.
Bari saurara kiji wannan yar uwa....
Da farko inkinyi yo wankanki ki ka sha turarenki nemi yar pigigiyar sleeping dress naki wanda xe xamo transparent ana ganin komi na jikin ki wanda ze birkita me house, kiyi kwanciyarki akan gadon ki nashe nashe yana shigowa zeji uhm uhm.......🙈😂.
Ki sabawa da mijinki wasanni don tafiya da hankalinsa kafin saduwa.
Ki karanci alamun da mijinki ke nunawa duk sanda yake bukatar ki, dakin gane ....saiki tallata masa kanki cikin hikima.... ta hanyar sa kaya masu nuna surar jikinki, ta hanyar tafiya ko mgn ko yanayin kallo mai daukar hankali da tayar da sha'awa.... da dai sauran su.
GIGIYOYIN SHA'AWAR 🍌😄MACE CIKIN LEBEN 🍌🍇🍌🍇KASAN BAKI
Bakin namiji wuri ne da ke saurin aika sako zuwa kwakwalwa, kuma ga namiji yana saurin motsa masa sha’awa. Ba wai na sanar da ku wannan wurin sai kuma ku rika nacewa wajen tsotsar leben mijinku ba, hakan zai sanya ya ji kun gundure shi, lokaci zuwa lokaci za ku rika tsotsar wajen kasan lebe.
A jikin lebe akwai wadansu kananan jijiyoyi wadanda suke motsa sha’awa cikin kankanen lokaci. Yadda za ku yi: A lokacin da kuke son motso da sha’awar mijinku, sai ku tura leben kasan bakin mijinku cikin bakinku, sannan ku rika amfani da tsinin harshenku kuna wasa da shi a kan fatar leben mai dauke da tarin kananan jijiyoyi masu isar da sako ga kwakwalwa. Za ku ci gaba da zuwa da dawowa da harshenku, inda hakan zai sanya mijinku ya tafi wata duniya cikin jin dadi. Zai rika jin kamar ana yi masa susa mai dadi a bakinsa ne 🍌🍇🍌🍇🍌🍌.
*ZAKIJI KINYI BALA'IN JIKEWA TANAN ZAKI DAKATA SANNAN KI BUKACI SHIGARSA SON BASHI ZAISHIGEKI BA KECE ZAKI SHIGESA AMMA TA YAYA HAKAN ZAIKASANCE DOMIK KI GAMA DASHI...*
*KWANCIYARKU YANA BALA'IN SON YAJI KINA SHAFAR JIKINSA SANNAN WUCEWAR BAKINKI A KAN NONON SA KINASHA HAKA KUMA SHAN NONON SA SOSAI KINA SHAFA MARAR SA KAFIN WUCEWAR HANNUNKI CIKIN 🍌 DUK BAKINKI YANA AKAN NONON WLH ZAIJI ANYI BALA'IN DAUKE RANSA*
*YAR UWA SHIGARKI CIKINSA A LOKACIN KEMA ZAKIYI ALFAHARI DA KANKI IDAN HAR KINYI WANNAN DANA AZAKI KAI YANADA KYAU KISANI TSUTSAR 🍌NAMIJI BAKARAMIN DADI SUKEJIBA MUSAMMAN IDAN KIN HADA DA SHAN NONON SA KAMAR YADDA NAGAYA MIKI HAKA KUMA DA ZARAR KINJI YAKAWO ABU NAKARSHE SHINE SAI KIYI BALA'IN TSUTSAR KUNNUWANSA KAM🤪*.
Wani Namijin a farkon dare, wani tsakiyar dare, wani kuma idan sanyin Asuba yana busar shi xai manne miki a jiki yana neman hanyar HQ 🙈.
Tom Allah yassa mu dace Amin.
A wannan dare mairo ta cire kumya,Adnan ya mori Dadin ta son ransa. Sai dai muce allah yabar kauna forever.
*BAYAN SHEKARA 5*
Mero na da yara 4, banda Sajeeda da tabai ma Wa Anisa,yyn da Adams ke da yara biyu mace da namji. Sai layla da Ameerah keda yara ²1. Ameerah da mujaddad kenan, Familyn zaune suke cikin kwanciyar hankali da zaman lfy komaiya wuce kaman bai faru baa. Hmm tomm Sai da muce Mashaallh,allah yakara dorar da su kan hakuri da kwanciyar hankali da kuma zaman lfy...
*TAMMAT BI HAMDULILLAH*
A YAUNE ALLAH YABANI IKON KAMMALAH WANNAN LITTAFI NAWA MAI SUNA BAFULLATANAN RUGA. KURAKURAN DAKE CIKIN TA ALLAH YA YAFE MUN. ABUN DA NAYI DAI² ALLAH YABADA IKON AIKI DA SHI AMEEN.
SAI MUN HADU A SABON LITTAFINA DA ZAN SAKAR MAKU HAPPAY SALLAH IN ALLAH YA YARDA. LITTAFI NE DA YAZO DA DUNBIN BASIBASIRORI,WAYAR DA KAI,WANDA YA KUNSHI TSANTSAN TAUSAWA,SOYYAH MAI TSANANI,CIN AMANA DA KUMA TALAUCIN RAYUWA,MAI ARXIKI YA DANNE MARA KARFI TALAKA.... BA KOWANI LITTAFI NE BA FACE...💃🏻
_*ZUMA DA MAD'ACI*_
COMING SOON!!!....
Naji kuma Addu'oinku gareni ina gdy,Ameen ya Rabbyl alameen...
*MMN YEDDY 🧸*
08081202932.
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: *BAFULLATAN RUGA* *98/99*
Shiko Adnan yaji shi cikin dunjyar dadin da bai taba jin irin sa ba. Tabbas yasan da Banbaci tsakanin Anisa da Mero koda kuwa ba'a fada masa ba. Ba iriin sumbatun dadin da bai yi mata ba. Wanda sam basu saurara ma junan su ba sai kirar sallan subahi... Wanda bayan yasamu gamsuwa ne ya dauketa cak hadi da nufan privacy da ita. Sai da yy mata komai don anan ma sai da yagama gwalgwulata son ransa sannan ya fara tsaftace na shi jikin shi. Nadeta da towel yy hadi da kuma dakkota kaman jaririyaa ya nufo kaan bed ya shimfidata.... Kai a wannan rana ba'acewa komai don Adnan ya bai ma flowern sa ruwa tayi kuma luff² don ni tun a lokacin naga chanji daga gareta sai dai muce Allah yakara basu zaman lfy acigaba da gashi muna jin dadi....💃🏻
A haka suke zuba soyayyan su kullum kaman xasu hadiye kan su saboda kaunan juna da soyyah,don in Adnan idon shi ya rife sam bayaji baya gani sai meron sa. Koda ko a gaban Sadeeq ne. Sai Mero tayi masa ido ne da nuni da Sadeeq sannan yake jan sa dakin sa ya tasa sa da kayan wasa sannan shi kuma yayo kan gimbiyan tasa.... A yan kwanakin nan kam sun gurxa Soyayya har nagaji da xubo rahota don ni tsayawa nakeyi ina kallo,innaga abin yafi karfin idanuna na tashi na tattara kayan rahoto na nayo falo.
Haka rayuwa ta cigaba har ranar da Adnan zai bar side din Mero yy. A wannan rana kuwa ya kusa yin abin kunya don kin tafy yy shi adole zazzabi na shirin kama shi.... Sai da Mero tayi kaman zata sa masa kuka sannan yy masu sallama yana dry. Bayan ya gama jagwulata. Itako tfyan sa dadi taji. Don kullum suna aikin abu daya baya gajiya. A rana ayi sau 4. Titir tana aikin gashi. Har sai da tayi nadamar gyaran da Ammie tayi mata... A wannan rana kam tashana da dan yaron ta... Duk da taji kyawan Hamman nata sosai,don sai ma da taxo kwanciya yafara jin sabon kyawan shi.
Shiko 6angaren Adnan haka yy ta kokarin nuna kulawa ga Anisan tashi. Duk da yana jin missing din Meron tasa. Haka Littile sajeeda tayi ta murna Dad din ta ya dawo side din su yabar side din du Sadeeq. Itako Anisa sosai tayi kewan mijin nata shiyasa a wannan dare ya faran ta mata sosai, don sosai ya daukan mawa kansa alkawarin yin adalci tsakanin su. A kwana biyun da Adnan zaiyi a side din Anisa sai da yaji kaman sati biyu yy,don samm bayajin zamm kaman yanda yake samu a wajen Mero BAFULLATANAN RUGA. A haka dai yayi ta danne komai yana kokarin faranta mata da son gaanin ya hada kansu.
A kwana a tashi bb wuya gamai rai zama lfy ya kara kulluwa tsakanin Anisa da Mero. Don har side din ta Anisa ke biyota,wata xubin kuma Mero xata dau kafa taje can. Sosai Adnan kejin dadin hakan. Kuma a haka shima yake kkrin ganin ya hada kansu bb hanyan da xa'a samu wata baraka.
A wata yini ne Mero na hanga kwance jikin Adnan tana sanye cikin kanan kaya wanda suka kuma bayyyana duk wani surar jikin ta. Sunan tana kwance ne Amma Hannun shi na cikin Rigar ta yana wasa da Nonon ta. Don tun tana damuwa da rashin sabo yanxun har ta saba da fitinan shi. Dagowa tayi cikin narkakkiyar murya kaman wanda take shirin kuka tace" Hamma na".
Dagowa yy yana kallon kwayar idon ta da suke tada masa da jaraban sa yace" My Queen!.
A hankali tace inason maka wata mgn ne. Murmushi yy mata hadi da kissing din karamin bakin ta sannan yace" fadi duk abun da kk son fadama Hamman ki. Kin san hamman naki yariga da yabaki go ahead a kan komai nasa.
Sai da tayi dary ta dara mai isarta sannan tace" so nake Hamma nace plz in bb damuwa ni na bai ma Anty Anisa Sajeeda halak malakkk har abada itace uwa gareta. In fah ka amince da hakan. Ta fadi tana lumshe idon ta hadi da sauke su kansa.
Jin maganar nata yasa Yaji Wani Irin Sanyi Na Ratsa shi,Kasa Mata Mgn Yayi Sai Kawai ya kai bakin shi badi da hade wa da nata wuri daya,nan ya fara kissing din lips din ta hadi da tsotsan harshenta... Sai da suka kusan 5 min a haka sannan ya saki bakin nata yana mai kara mannata da jikin shi. Cike da muryan daji kasan da akawai kauna da masifaffan soyayya ya fara ce mata" tnx dear,ngd sosai, Allah ya kuma baki masu albarka. Nan cike da jin dadin Addu'ar sa gareta ta amsa da Amin.
A haka rayuwa ta cigaba da tfy. Don tsakanin Sadeeq da sajida har gasan Mummy na tayimin abu kaza kema mummyn ki tayi maki akeyi. haka ko Sajeeda xata saka kuka itama Mummyn ta sai tayi mata. Su
Dai iyayen haka zasuyi ta masu dry,suna mai jin kaunar yaran nasu.
______________________
Sai da suka kwarari kusan 5 mount sannan suuka nufi Abuja gidan Su Ammie,wanda anan sunyi matukar farin cikin ganin su. Musamman Mero yanda ta chanja tayi kiba dasss² da ita abun gunun sha'awa. Sosai suka yi farin cikin yanda suke zaune lfy. Da kuma yanda Adnan ke kamanta adalci tsakanin su. Anan ne suka tadda labrin saka ranar Amira da Mujaddad sai kuma Layla da wani Abokin Adams da yake shima doctor ne,duk tare suka kammala digiri din su ta biyu suka dawo gida nijeria. Shima Adams anan suka ji saka ranar sa da wata Ma'aikaciyar Asibitin shi wato nurse din shi mai suna Najwa. Kai abun dai gunun dadi da ban sha'awa. Don familyn sun jima cike da farin cikin zuwan su Meron,don su littale kuwa murna anga Anty Layla da Ameera sam ba'a mgn.
Ba wata dadewa sukayi ba suka juyaa xuwa partcout saboda karin gitman daxa'ayi masu Adnan, khamis da sauran masu matsayi kaman nashi........
Haka suka tafi suka bar su Ammie cike da kyewa,don sunyi masu sallama akan sai Bikin su Layla nan da 3 mount xasu dawo. Haka Ammie ke ta bin su da Addu'a. Wanda kan su tafi sai da taba Mero wasu magunguna ta iyayen mu na gida. Wanda samm Mero batayi na'amm da irin kallon daa AMMie take mata ba. Har da cewa" a sauka lfy. Allah yaraba kuma lfy. Ita dai da Amin ta bita,tun da ba kowa a wajen kuma bata wani fahumci xancen nata ba.
Naji Comment da Addu'oin ku gareni ina gdy dubu.
Mmn teddy🧸
No comments