Auren Yarjejeniya 7-8
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
❤🔥👩❤️👨AUREN YARJEJENIYA👩❤️👨❤🔥
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
it's rometic love story❤🔥💔
Story & written by mommyn fareesa
free page 7&8
.......wayace ki shigo mun cikin mota?"yafad'a cikin kamulalliyar muryarsa yana tsare lausy da ido"yayinda ummu keta kuka ta matsa nesa dashi tana kiciniyar bud'e marfin dake gefenta dan ta fita"kayi hak'uri na shigo ne sbd bazan iya bari kutafi da itaba"kuma bansan ina zakujeba"bayan Atare da ita mukazo nan"tsaki Abdallah yaja yak'i mgn"driver yaja motar"hakan yasa lausy rufe gefen datake da sauri"dg ita har ummu Inda sunada hawan jini da bbu Abinda zai hanashi tashi"sbd damuwa da shiga rud'anin da sukayi"ko waccensu na tunanin ina big man zai tafi dasu??.....wayar ummu ta hau ruri"ta duba wayar da hannu guda taga mubashshir ne ke kiranta"batayi gigin d'auka ba ta sakata silent"Abdallah yaja tsaki yana fad'in dallah malama ki Ajiye wannan chine phone naki konayi wurgi da ita"kai kuma ka kaimu farhat hospital"yafad'a yana cigaba da danna waya"driver ta Amsa Aladabce"wata b'oyayyar Ajiyar zuciya lawisa da ummu suka saki"da sukaji Inda zasuje"yayinda Abdallah ke mamakin taurin kai irin na ummu datak'i masa mgn"lawisa dai da ummu sun sakashi Atsakkiya kowace na zaune nesa dashi cikin jin fad'uwar gaba"lokacin da suka iso Asibitin har 6 pm tayi"driver na gama parking yafita da sauri"Abdallah kuwa wayarsa yakara Agefen kunnansa"can yace"tj kuje kuyi Abinda yadace sannan mu shigo"ke fita ki jirata dg waje"sosai Abin yayiwa lausy zafi"tana ganin gaskiya izzarsa tayi yawa"wannan dole ummu ta d'auki mataki kan wannan me girman kan"batace komaiba ta bud'e k'ofar zata fita"itama ummu tayi k'ok'arin bud'ewa"Amma ta gefenta tak'i bud'uwa...cikin muryar kuka tace"lausy karki tafi ki barni pls"d'an murmushin gefen baki big man ya saki yana tab'e baki yace"k'aramar marar kunyar k'arya"ada Ai kink'i mgn ko?"tsaki ummu taja"yayinda lausy ta fita dg cikin motar"ban tab'a jin haushi da k'in wani ba kamar yadda nake jin k'ink'a"inaso kasani zalincin dakamun sbd kana tak'ama da dukiya na barka da Allah"sbd shine kawai zai sakamun"mena maka da har zaka fitarmun da jini??"sannan ka tursasa ni nabiyoka bayan bbu wata Alak'a ta sani kota jini tsakanina dakai"karka manta ubangiji zai iya Amshe dukiyar dakake tak'ama da ita sai kayi yaya??"bbu wani dayafi wani wajen Allah sai wanda yafi tsoronsa"Amma sbd kanada kud'i kake ganin kafi wasu???...... d'allin dayayiwa lips nata yasaka tayi shiru bata koma mgn ba"ta kauda kanta tana tunanin kodai besan zunubin dake Akwai ba ga wanda ke tab'a macen daba tasaba....cikin fushi yace"bakisan waye Abdallah ba Amma zan barki ki cigaba damun kallon yadda wawuyar brain naki ke zato"inaso kisani na barkine sbd ciwon dake jikinki Amma hukuncin tsakin dakikamun da gayan mgn zai biyo baya"laifi kikamun shiyasa na sai taki dan banga Alamar tarbiyya Atare dakeba"sani ko Alak'a dakike mgn"nina miki kama da wanda kika sani balle har wata Alak'a ta shiga???"kuskuran shiga gonata dakikayi shiyasa nake bibiyarki da nuna ikona Akan ki sbd yazama iznah gareki"ta yadda idan zakija fad'a zaki tsaya kijane da daidai ke"dana hukuntaki har na shigo dake nan ciki kinga wanda yatsaidani ko yahanani??"Amsa bbu"sbd bbu wanda ya isa"maganata dake ta k'arshe shine ba'a mun musu"yana fad'in hakan yaja tsaki yabud'e k'ofar ya fito....gaba d'aya maganganun sa sun tsayawa ummu Arai"jikinta Asanyaye ta fito itama"ta sami lausy da junuid suna mgn"da Alama tana rok'arsa yabama big man hak'uri ne komai ya wuce yafita dg rayuwar ummu"tana ganin ummu ta nufeta ta rik'e hannun ta"both kuwa k'ofar shiga ciki yanufa cikin takunsa na isa da izzah"yana tafiyar cikin kasaita da nutsuwar data zamo jinin jikinsa"yana shiga sukayi clashing da tj"komai Angama big man ga office can zakuje suyi mata dreesing jinin yatsaya"beyi mgn ba ya gyad'a masa kansa"kafin ya juyo suka had'a ido da ummu da suka shigo suda lausy"harara suka sakarma juna Atare"tamkar wani yayanta yace"ke zoki wuce ciki bance kije da itaba"tunawa datayi beson musu kuma tanaso Amata dreesing d'in kodan jinin yatsaya sai batayi musuba"lausy ta cikata"ta nufi office d'in batayi mgn"big man yaja tsaki suka zauna kan kujerun dake nan wajen..... Ahankali ta tura k'ofar ta shigo da sallama"ta sami doctor d'in namiji da wata nurse"suka Amsa sallamar ta"ta shigo ta zauna kan kujera tana tunanin wannan ikon Allah na wannan d'an rainin wayon"meke damunki bayan fashe goshin??"ciwon kai ne kawai"okay ki zauna Awanke ciwon sai Ayi dressing"nurse d'in ta matso ta fara Aikinta"doctor d'in yatsare ummu da ido yana yaba baiwar kyawun halittartata Azuciyarsa"ba k'aramin dauriya tayiba daba tayi Ihu ba"tadai rintse ido"bayan Angama doctor nata yimata sannu yace"zamuyi miki Allura sai Abaki magan"pls Abada maganin bana buk'atar Alluran"tana fad'in hakan ta mik'e tsaye"doctor nason tsaida ita sbd yamata bayanin mahinmancin Alluran ga lafiyarta tak'i sauraronsa tayi waje" sbd ganin An kusan magrib gara su tafi gida"fitowa tayi batako kalli gefen da suke zaune ba"zuciyarta na zafi da k'una"wai wani yaji mata ciwo Abanza bbu Abinda zai faru.....Amm Abokina patient d'in taku tak'i yarda Amata Allura fa"cewar doctor dg bayan ummu yana kallon tj"ita kuwa k'ok'arin fita takeyi.....idan kika fita sai ranki yab'aci"taji Amon tattausan muryanshi"juyowa tayi ta kallesa ido cikin ido taja tsaki tana fad'in ka kasheni idan ka tashi Amma saina fita"dg haka ta fita da sauri"saidai bata nufi bakin get ba saita b'oye cikin shifkoki dake bayan windows gabanta nata fad'uwa....big man kuwa mamakin kansa yakeyi sbd ganin yarinyar nason tadinga kunyatashi cikin jama'a"da ido yakafe doctor d'in yana fad'in waye zai mata Alluran??"nine zan mata"tsaki yaja yana kallon lausy dake k'ok'arin tashi tsaye yace"ke wane Anguwa kuke?"Anguwar kawo ne"girgiza kansa yayi yace"k'arya kikeyi"dake da ita duk zaku sani muddin nagano gaskiyar Inda kuke"lausy ta koma ta zauna Ahankali tace"kayi hak'uri na Ari bakin ummulkhairy"kun sami rashin fahimtane da kuma shigar shed'anun mutane cikin case naku"na had'aka da girman Allah kayi hak'uri ka fita dg rayuwarta"Abinda ka mata baka kyautaba koda zakaji haushina"idan tace"ta barka ga Allah zaifa bimata hakk'inta"itama bata kyautaba laifin data maka"tana fad'in hakan ta mik'e tsaye ta fita"junuid da tj kasa mgn sukayi"yayinda tuni doctor yabar wajen"Abdallah ya mik'e tsaye yana tunanin kalaman lausy"saidai baijin zai barta sbd tsakin data masa"tj kaje ka biyasu kud'insu mu wuce"nakawota nan ne sbd nine sanadin jin ciwonta bisa hukuncin dana yanke mata"yafad'a yana kallonsa"dato ya Amsa ya mik'e tsaye yatafi....amm big man! bana son jin komai"cewar Abdallah yana katse junuid cikin fushi"shiru junuid yayi be koma mgn ba"suna nan har tj yadawo sannan suka fito dg ciki"body guards nasa da driver na nan waje"Aka bud'e masa back sit yashiga mota suka bar wajen....
Lausy na fitowa tayi dealing d'in number ummu"ta d'auka tana fad'in kina ina lausy?"ke kina ina?"sanar mata tayi Inda take taje can ta sameta"suka zagaya can wajen wata baranda suka zauna"ummu tabi kayan jikinta da kallo tana fad'in bansan meye zancewa mama ba lausy?"meyasa mutumin nan bashida kirki da tausayi?"karki damu na bashi hak'uri insha Allah yafita dg rayuwarki kenan"kuma na fahimci musu kika masa har ya miki haka ko?"koma miye na barshi da Allah"naji na tsanesa bana k'aunarsa"bazan tab'a yafe masa ba"shiru lausy tayi tana tunani"ita kanta tarasa meyasa to zai d'auki hukunci da kansa bayan tasan yanada izzah kuma be kula mata?bata furta komai ba "ummu tace"tashi muje kar Akira magrib Anjima zan kira mubashshir d'in"banaso na d'auki wayarsa yanzun sbd karya gane meke faruwa"banaso kowa ya d'aukar mun mataki tunda nace Allah Ai zance yak'are"hakane k'awata Allah ya kyauta gaba"yanzun kawai kisanarwa mama bigewa kikayi kikaji ciwo"nasan batama dawo ba yanzun"zan samu na wanke kayan kafin tadawo gobe da safe"saina sanar mata mun fita dake naci ciwo Agoshi"dukda idan tace" dame? bansan me zance mata ba"bazama ta tsawaita tambayar ba in sha Allah"shikenan muje nasan dai yanzun wannan mugun yatafi"tamkar lausy tayi dariya tadai dake suka fito suka hau Adaidai ta....
misalin k'arfe 8:35 pm big man ne tsaye gaban dressing mirror nasa"daga shi sai guntun boxer"fuskar nan Ad'aure tamau take" Amma hakan be hanashi yin kyau ba"sai k'amshi yakeyi kamar me wanka da turare"k'asan zuciyarsa kuma ummu ce yake tunawa da Abinda yamata da maganganun data fad'a masa Amota"har ransa beso yayi sanadin fitar mata da jini ba"saidai saurin fushinsa yakawo haka"ita kuma gaddamar data masa da nuna bujurewa"yana wannan tunanin yana taje bak'ar suman kansa"wayarsa tayi ringing"doguwar tsuka yaja dayaga preety ce"ga messages nata har guda 3 data turo bema dubaba"Ajiye cum d'in hannunsa yayi yana k'arema manyan k'wanjinsa kallo ta cikin mirror d'in.... knocking yaji Ana yi"ya girgiza kansa yana fad'in baby Allah ya shiryaki baraki bari na huta ba ko?"yak'are maganar yana janyo jallabiya dake samqn bed d'in"brown colour gogagga yazura Ajikinsa yaje yabud'e k'ofar"sa'ada na tsaye ta b'ata fuska"menene?"ba wannan umma balkin bace ta kori yaya sadeeq"dan taganmu dashi Amain parlour yana koyamun karatu gashi mun kusan fara JSCE"dama jiyama haka tacema Anty leemart batason zarya"ina sadeeq d'in?"yatafi fa yaya"kuma har labari yake bani idan baka nan shine ta koresa"jeki gani nan"dato ta Amsa tabar wajen"ciki ya koma ya d'auko wayarsa yakira sadeeq saurayi d'an 22 yrs"bayan yad'aga yace"yazo yanzun yasameshi Amain parlour"kasancewar gidansu leemart danan gidan bbu nisa"shiru Abdallah yayi yana tunanin meyasa wai matar daddy keson yin Abinda ta gadama Agidan?"ya yaba da tarbiyan sadeeq shiyasa yake barinsa da sa'ada"wani time har ta ctv camera yana dubawa yagansu yana koya mata karatu"shine ita kuma zatace yadena zuwa shida gidan yayan mahaifinsa"wayar yasaka gaban Aljihu yafita dg cikin d'akin"yasami sa'ada zaune A parlournsa da kayan bacci Ajikinta ta saka hijab"zo muje babban parlourn"yafad'a yana yin gaba ta biyosa Abaya"Abdallah yari gata isowa parlourn"umma balki na zaune kan kujera ta Aza k'afa d'aya samqn d'aya"tana sanye da doguwar riga ta Atamfa super"tayi d'aurin d'an kwali ture kaga tsiya"jiki duk hasken bleeching"tana kallon tv ga kayan ciye ciye nan gabanta Ajiye samqn center table"kallo bata ishi Abdallah ba"ya zauna kan kujera"sa'ada tazo gefensa ta zauna ta kwantar da kanta samqn kafad'arsa" sa'ada yau shagwab'a kikeji kenan ko?"Abdallah yaya office d'in?"duk umma balki ta fad'a tana k'ak'aro fara'ar dole tana kallon su tanajin kamar ta kashesu Azuciyarta..... sadeeq yayi sallama ya shigo cikin parlourn"sa'ada ta kallesa ta Amsa tana fad'in yaya sadeeq ina Alk'awarin mu?"kai baby gobefa mukayi dake?"b'ata fuska tayi batace komaiba"ya zauna kan carpet yana fad'in yaya Abdallah barka da dare"hannu yad'aga masa yana dannah waya"yayinda umma balki tayi kasak'e da kunne tana jiran jin me sadeeq zai ce?....meyasa kuna karatu da baby ka tafi?"cewar Abdallah yana kallonsa"k'asa yayi da kansa yana fad'in dama umma balkice tace"nadena shigowa nayi girma wai.... Eh Abdallah nice nace yadena shigowa"sbd kaga be kamata yana kad'aicewa da sa'ada ba"kuma tafara girma"banza Abdallah yamata cikin kakkausar muryanshi yace"kana jina sadeeq?"Eh yaya"kaci gaba da shigowa nan gidanku ne karka fasa"sa'ada kuma k'anwarkace koda zakayi Abinda be kamata ba barakayi da itaba balle nasan irin tarbiyyar daka samu"ga wasu nan da yawa dake zaune gidan suna shashancinsu Ana zaton kamar bamu sani ba....mekake nufi Abdallah?"cewar umma balki"Abdallah ya mik'e tsaye yana fad'in kaje sadeeq da safe kun k'arasa"ba shakka ka isa"narasa mena kashe maka Aduniya da kakejin zafinah haka Abdallah??"bemasan tanayiba yakama hannun sa'ada yarakata d'akinta sannan ya haye up stairs"hakan yayi daidai da shigowar daddy cikin parlourn"Aikuwa ta saki kukan kirsa da k'arya"meke faruwa ne balki?"yafad'a yana k'ok'arin zama gefenta"kayi hak'uri Alh bawai zan had'aka da y'ay'an ka bane"Abdallah baya tankamun yatsani ganina Agidan nan"itama sa'ada ya hure mata kunne"yanzun sbd nace sadeeq yadena zama gab da ita tunda tafara girma shine laifi?"nakuma ce yadena shigowa da dare shinefa Abdallah yakirashi Agaba na yace"yaci gaba da shigowa bbu wanda ya isa ya hanashi"dama sbd kai nake k'ok'arin ganin tarbiyyar sa'ada ta inganta"tunda Abdallah da ita basaso shikenan....shiru daddy yayi ransa Ab'ace yace"kiyi hak'uri dan Allah ki barni dashi zanyi maganin su shida ita"dama hak'e nake dashi Akan zancen yayi Aure"yak'iyi sai Abinda be daceba zaiyi"to Ai Aure lokacine Alh"inaga beda wacce yakeso shiyasa be fitarba ko?"kusan hakan"Amma zanji dg bakinsa inba hakaba hafsat zan bashi"indai hakane Aranka Alh Ai bama sai Anji ta bakinsu ba shida ita sai suyi biyayya"ta fad'a baki washe"ah ah bana iya yiwa kowa Auren dole"indai bai fitar ba koya bani zab'i kuma itama tana sonsa shikenan"shiru tayi sbd ba irin wannan Amsar taso yabata ba"yanzun muje ciki ka watsa ruwa kaci Abinci Alh"dato ya Amsa suka tashi suka nufi part nasa....
washe gari misalin k'arfe 7:11 am"Abdallah ne zaune k'asa kan carpet A parlourn daddy"yana sanye da milk d'in jallabiya"yayi kyau harya gaji"kansa Ak'asa yana jiran fitowar daddy yaji laifin daya masa daya gaidashi d'azun da Asuba be Amsaba"dukda ranshi yabashi umma balkice ta had'a masa wani sharrin wajen daddy....zaman me kakemun a parlour Abdallah??"Ai nazata nima banida matsayi A wajenka kamar yadda matata bata dashi"wato kai yanzun jamilah(Ammi) ta hure maka kunne ko?"kayi hak'uri daddy kaji gaskiyar meya faru kafin ka yanke hukunci"kafin nan kayimun Afuwa ka Amsa gaisuwata"hmm! karka bari na koma samun kayima balki Abinda ba daidaiba Agidan nan"sannan dole duk safiya ka dinga zuwa ka gaisheta"zancen sadeeq kuma Ai gaskiya ta fad'a yayi girman dazai shigema sa'ada....kan Abdallah Ak'asa yamasa bayanin Abinda yafaru"shikenan Allah ya kyauta"sai mgn ta k'arshe shine na baka nan da sati 2 ka fitomun da matar Aurenka"ko kuwa wlh na baka mugun mamaki ta had'aka da duk wacce naga dama Aure"duk yaran Abokaina sunyi Aure sunada yara kai banda kai"tunda Allah yasa bakuda yawa"in kayi Auren Ai Ansamu yara Agidan nan ko? Pls daddy kay.....bansan jin komai sati 2 yacika baka fad'amun wacce ka fitarba zan yanke nawa hukuncin"tashi ka bani waje"Abdallah ya mik'e tsaye yafita bbu Alamar damuwa ko farin ciki Asaman fuskarsa....
Wajen k'arfe 7na dare ummu....✍️
Hanzarta biyan naki saura page 1 free page yak'are
wannan book d'in nakudine
Normal grp 300
Vip grp 1000
Special people 2k wato 3pages in a day
zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK
Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251
300 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne
banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo dan Allah banda kira❌
Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50
Normal grp 500f
Vip grp 1000f
Special people 2000f
dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya biyaba
No comments