A Tsakanin Soyayya Complete Hausa Novel
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai.
1️⃣
_How to subscribe littafin ATSAKANKANIN SOYAYYA_
_*zaki turo 300 ta account dina 3107021073 first bank aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta WhatsApp number na 07012181461, sainai adding dinki a group din danake posting*_
_*zaki iya turo iya turo katin MTN ta WhatsApp number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting*_
*Free page*
_Laguna Beach, California._
Babban Beach ne mai girman gaske dayaci sunan shi, Beach ne daya sami World recognition wanda har duniya tabashi World Best Beach a shekaran 2018, atsanake fishing vassel (boat) ke tafiya akan blue ruwan, wani dogon farin saurayi ne tsaye ata gaban jirgin yanada dan jiki kadan dan cikakke ne yana thick body irin jikin maza masu sunan maza, yana sanye dawani brown shirt da dan gajeren short na maza wanda da kadan ya wuce bombom dinshi, kafafun shi sanye dawani white bathroom slippers mai kyan gaske dayadan yima kafarshi tsawo, kanshi sanye da wata jan pcap, kunenshi daya makale da dankunne dake walkiya yana tsaye yana kallan blue ruwan da kifaye ke tsalle suna fitowa suna komawa, yakai kusan minti biyu a tsaye ahaka kafin ya fuzar da iska mai dumi ya mika hannunshi yadau fishing rod dake gefenshi jingine da karfen baki bakin jirgin, dauka yayi ahankali ya rike ya warware igiyan kafin yazura fishing rod din cikin ruwan, dan murmushi yasaki for the first time kana gani kasan he loves wat he's doing, jawo fishing rod din yayi waje tunawa da yay mantuwa yasake kallon gefenshi wani dan sachet din ledane da akai zanen kifaye ajiki an rubuta fish food ajikin ledan ya dauka, bude ledan yayi yasa white hand dinshi ciki yaciro abincin kifi guda daya dake kama da cheese balls saidai yafi cheese balls tauri yakama hook din fishing rod din ya makala abincin hook din ya bame abincin bam hakan yasa ya maida fishing rod din cikin ruwan yana jujjuyawa sanin yanzun nan he's about to catch a fish, almost 30sec kafin yay wani irin murmushi cikin wata murya chan kasa mara kara sosai yace "gatchuu" dasauri yay wining spring din igiyan ya shiga dawowa baya, ringing wayarshi dake cikin aljihun short dinshi ya shiga yi dan lumshe ido yayi ya bude daidai lokacin igiyan dake rike da hook din yafito rike da wata katuwar kifi mai rai sai kici kicin kubutar da kanta daga hook din take amma takasa janyo fishing rod din yayi yana murmushi yana kallon kifin ya sauka kasa ya karasa yana tafiya yana kallon fish din yakai gaban wani dan basket mai zurfi all this while wayarshi na ringing amma bai damuba ya jefa fish din cikin basket din sanan ya ijiye fishing rod din akasa yasa hannu ahankali yaciro hadadden wayarshi daga aljihu ya kalli screen din dan yatsine fuska yayi kaman wanda bayason daukan wayar ya danna yakai wayar kunenshi ashgwabe yace "Dadddddd" yawani ja sunan kaman mai shirin kuka, daga tachan bangaren wani muryan wanda yadan manyantane yace "don't Dad me anan, kasan abinda kayi, you know Aliyu, ina bodyguards dinka?" mutumin yafada cike da masifa, yamutse fuska yayi cikin murya chan kasa kaman wanda baison yay magana yace "nasan u already know, why are you asking again?" "kaci gidanku Aliyu, kaniyarka nace, nikake ma magana haka? Ai dama nasan inda suke dasu nafara communicating inji lafiyan d'ana kafin nakiraka, and maza maza ka juya jirgin nan ka koma chan bakin Beach inda ka barsu, idan kanason kai fishing carry them along with you kaje kai fishing dinka since is your hubby, while you are fishing su suna gadin ka, I hired them just to protect you for me, kasan how much nake spending for your security iyye?" sosai shima cikin fushi kaman zai hadiye zuciya yace "ai bance ma inaso ba, I don't need them am old enough to protect my self Dad, and besides Allah is the protector of all mankind, kuma ni stop treating me like a toddler am not that baby you use to feed Cerelac and gaber rice, am 29years 7months am an Adult and ni bansan security ko bodyguards ne whatever their name is, free me Dad please" daga tachan bangaren mutumin yace "sannu Mr Aliyu Adult, yaushe ka girman dududu? Katashi kataho fishing bakasaka sweater ba am sure anjiman nan, anjima kadan zaka fara sneezing up and down, ka juya jirgin nan kawuce katafi wlh kona sassaba maka, zan sassaba maka Gadanga kanajina ko, kawuce katafi kuma next week zaka dawo Nigeria you will be under my watch ko hankalina ya kwanta nima nagaji da kiran security ka every single minute ina tambayan su kai, gwara kadawo gabana ina ganinka kullum hankalina akwance, ka juya jirgin nan katafi and find something to cover yourself am I clear?" shiru yayi yaki magana ya daure fuska sosai batare daya zare wayan daga kunenshi ba cikeda masifa mutumin yace "am I clear Aliyu?" murya chan chan kasa yana turo baki yace "eh" ya katse wayan duk ranshi a dagule ya maida wayar aljihun wandonshi ya kalli fish din daya kamon dahar yamutu yatashi ahankali yay wajen injin din jirgin ya kunna yazo ya tuka jirgin yafara gudu ya juya, yayi gudu na almost 12min sanan yakai bakin beach din idanunshi akan bodyguards dinshi guda biyu dake nan bakin beach din a tsaye inda ya barsu suna sanye da bakaken suit daya yarike babban bargo dayan kuma bai rike komiba, karasawa sukayi bakin ruwan tun kafin yay parking, parking yayi yafito batare daya kallesu ba yafara tafiya, wanda ke rike da bargon ne ya mikamai. "Sir ur Dad asked us to give you blanket to cover yourbody" cikin fushi batare daya kalli bargon ba yace "I don't want it" yay gaba abinshi suka juya da sauri suna binshi agaban wani babban jeep yabude ya shiga baya ya zauna atishawa yayi da sauri guard din daya iso wajen ya mikamai yace "Sir please take it u are catching cold already" wani mugun kallo ya watsamai yace "get in the car and drive me home or I leave the car for you Mr" da sauri duk suka shiga, tada motar yayi sukaja suka fita daga wurin lumshe ido yayi, sosai yaji yanajin sanyi kuma baiso yace sukashe AC motan kaman Dad yay winning kenan ai dayace sanyi zai shigeshi he was so happy earlier but Dad ruin everything ga wanan mayun security dake tare dashi, wani dan wahalallen tsaki yaja ya gyara zama ya rungume hannayenshi, wajen 20min drive sukayi sukai parking agaban wani hadadden gida, da sauri suka fita kafin ma subude mai kofa ya bude da kanshi ya watsa musu harara ya wuce yay cikin gida yabude door yashiga.
Babu kowa a hadadden palor stairs yahau da sauri yana atishawa ya bude wani hadadden daki da komi na ciki yakenan sky blue color, zama yayi kan Royal bed yanajin sanyi har cikin kashin shi hannu shi ya mika zaidau remote din AC dake kan pillow dake kan gadon wayarshi ya shiga ringing daukan remote din yayi ya kashe AC kafin yaciro wayan daga aljihu daure fuska yayi ganin sunan Dad, kaman wanda akace dole yay picking call din ganin wayar na neman katsewa ya kai kunnen shi yay shiru batare dayace komiba cikin kwantar da murya mutumin yace "yanzu fushi kake da Dadyn ka ko Gadanga na?" shiru yayi baice komi ba ahankali mutumin yace "haba Ali Gadanka gusar yaki, yaron baban shi tashi kadau rigan sanyi kasaka kaji Mr Aliyu Adult" dan murmushi yayi dan yasan cikeda tsokana Abban shi yafadi haka. "yauwa tashi to kasaka kaji" "uhm" yafadi yana sauka daga kan gadon yakarasa gaban wani mirror wardrobe dake bangon dakin yana kallon kanshi har hancinshi yay jajir sabida sanyi wani boturi ya danna kofar wardrobe din yabude ya ijiye wayan kan stool din wajen yaciro wata dark sweater mai kyau yasaka tamai mugun kyau yakara fito da hasken fatarshi, daukan wayar yayi yamaida kunenshi Daddy yace "kasaka sweater?" gyadamai kai yayi yace "eh" "yauwa ko kaifa kaga yanzu sanyin zai ragu, stop acting stubborn kaji Aliyu na, I know you sama d kowa, I know how fragile you are bakason iska dayawa, abu kadan mura mura, you need to take care of yourself okay saisa ma nace zakadawo Nigeria kawai ko hankalina ya kwanta" kaman zaiyi kuka yace "Dadddd" "common don't Daddy me my friend" cikin muryanshi mai bala'in dadi da taushi yace "Nigeria weather is super harsh Dad, I don't wanna come back please nika kyaleni" cikin Dan kakkausar murya Dady yace "nakiya, anki a kyaleka din" saikuma yay shiru kafin yadan sassautar da murya yace "haba Gadanga na, eh babana, mai sunan Abba, kafa gama project dinka kagama komi, I've missed you badly, kadawo gida lemme arrange everything idan akwai any available flight gobe kabiyo kadawo gida inda cibiyarka take, kana dawowa kaga saimu nema maka mata kai aure abinka ka ijiye iyali ko Son?" kwanciya yayi akan gadon yaja bargo ya lulluba tareda lumshe ido ya gyara wayan akan kunenshi yace "nikadena min maganan aure, idan shizakamin bazan ma dawoba, women are so lousy I don't think I can ever live with one" da sauri Dad yace "no, no bashi zanma ba, muma bar maganan, please kadawo kaji" ahankali yace "alright but not tomorrow akwai abunda zanyi saidai next tomorrow or rather on Friday kawai" "har Friday, yaufa Tuesday Aliyu, kana nufin nan da kwana uku, please on Thursday kadawo kaji Gadanga na" shiru yadanyi saikuma ya nisa yace "ok Dad" murmushi sosai baban nashi yayi har hakan yasa shima ya murmusa jin mahaifinshi na murna sabida ya yarda zai dawo. "kaci pancake yau kuwa?" yatsine fuska yayi yace "naay" "why? Maiya hanaka cin fav dinka?" kaman zaiyi kuka yace "bakai kabatamin raiba you ruin my day Dad" cikin dan tashin hankali yace "nizaka ma shairi Gadanga?" dan murmushi yayi batare dayace komiba. "karka damu idan kadawo akwai wani pastry shop dat makes d best pancakes, I can testify to that dan ranan danaci pancakes dinsu
saida tastbud din yay rawa zan aika a sayoma harda Valvet cake ma zakaci kaci har sai kaci kature yafi na California ku dadi I promise Nigeria yanzu mun cigaba muma" dan murmushi yayi yana lumshe ido, murya chan kasa agajiye yace "okay Dady" "you are sleepy ko wanan danaji muryanka chan kasa" gyadamai kai yayi yace "yeah" "alright Son, sleep kaji please allow your bodyguards to do their job kaji Son, am paying them just to take care of you, you are too fragile so kadena hanasu kula dakai, now sleep nima am about to enter Chamber, I love you" murya chan ciki yana kara nitsewa cikin gado cikeda gajiya kaman wanda yay dako yace "love you too Dad" katse wayar baban nashi yayi tsabagen gajiyan dayayi yakasa janye wayar daga kunenshi ya juya ya kara narkewa cikin bargo bacci mai shegen dadi yay awon gaba dashi.
_Suleja, Nigeria._
Dan babban falone dake shimfide da ledan daki brown mai gida gida, ga saitin kujeru na daidai rufin asiri masha Allah dakin sai kamshin turaren wuta yake ko ina tsaf tsaf babu ko digon datti, wata matace a tsakar dakin dake kan dadduma tana salla, kana ganinta kasan tadan kwan biyu a duniya tanada jiki sosai, sallame sallan tayi cikeda natsuwa sanan ta daga kai ta kalli agogon bangon dakin tana istigifari, karfe 9:08AM, karfe tara harda minti takwas na safe, tashi tayi daga kan dadduman tadau charbinta tarike tafara tafiya ta doshi kofan fita daga dakin, yaye labule tayi ta leko tsakar gidan da maganganu kasa kasa ketashi wata matace zaune kan tabarma a tsakar gidan babu hijabi a jikinta, kafafun ta da aka zana mata bakin lalle irin na amare dayay mugun kyau ta daura kafafun kan wata yar pillow datai bakin kirin wacce kana ganinta kasan na lalle ne, ta mikar da kafafun anja skirt dinta sama har zuwa wajen gwuiwanta sabida lallen, sai kuma hannu ta na haggu da shima ta mikar dan yasha iska shima ba'a gama da zana mata shiba dan baima soma shirin bushewaba, sai kuma dayan hanunta da ke hannun mai zanen lallen tana zana mata. "Aneesah" da sauri yarinya data dukufa tana zanama matan lalle ta dago kanta da sauri ta waigo, bakar yarinya ce full definition of melanin skin, wani irin glowing dark skin take dashi dake shining bana wasaba, giranta a cike da gashin gira har giran na neman hadewa dan in between space din two giran ma gashine sai dan tawadiyan Allah a tsakiyansu dayay ma fuskarta kyau bana wasaba, tanada dogon hanci sosai kaman karas, kwayan idanunta farare fat kaman madara sabida hasken su, gashin idanunta bakake dogaye wara wara dasu, sai dan lips dinta dakenan pink sosai dayakara haska fuskarta, gefen fuskarta dogayen sajene lub lub a kwance, kanta sanye da bakin hula, kunenta babu dan kunne sai gashin keyanta dakenan a kwance lub lub wasu sunyi coils, kana ganin yarinyar kasan she's so hairy, tana sanye da wata bakar rigan atampa. "Aneesah" Mahaifiyar tata takara kiranta akaro na biyu tana fitowa daga dakin gabaki daya rike da charbin hanunta ta tsaya agaban dakin, da sauri ta ware manyan fararen idanunta ta kalli Maman nata tace "na'am Ammi" "bakigama lallen ba kinsan karfe nawa kuwa tara harda yan kai" zaro ido tayi dan batasan lokaci yaja hakaba adan rude tace "innalillahi Ammi nayi latti, Madam yau zatamin fada, yanzun nan zan gama mata" tai maganan tana gyara xaman lallen a hanunta tacigaba da zanama matar lalle agurguje, ganin yanda take sauri yasa Ammi tace "ki kwantar da hankalinki kimata atsanake kar ayi shirme" gyadama mahaifiyar nata kai tayi tacigaba dayi anatse, komawa daki Ammi tayi dan xigaba da zikirinta.
Ko 5min bata karaba tagama yimata lallen tai murmushi tana kallon hannun tace "ki zauna anan yanzun nan zai bushe, zan jamiki ruwan dazaki wanke dashi inya bushe, ni yanzu wanka zanyi natafi wurin aiki" murmushi matar tayi tana kara kallon lallen nata dayay mata kyau bana wasaba mussamman ma tasan idan Baban Aisha yadawo daga lagos yau saiya yaba lallen shima dan yanason lalle shi arayuwanshi, tashi tayi a gurguje tai wajen rijiya ta kwalama Mamanta kira. "Ammi nagama zanja ruwa nai wanke wanken sainai wanka natafi" Ammi dake kan dadduma tana jan charbi tace "kibar wanke wanken zanyi, ja ruwa kawai kitafi wajen aikin ki kinyi latti dayawa" guga tadauka tazura a rijiyan tace "tom Ammi" a gurguje taja ruwan tacika botikin takai gefe ta ijiye ta kalli matar datama lallen tace "ga ruwan ki nan" ruwan data ijiye mata agefe matar ta kalla tai murmushi tace "nagode Aneesa" murmushi tayi daya kara mata kyau tadau ruwan wankanta data jawo takai gaban kitchen dinsu ta ijiye kitchen dinsu ta shiga tadau tsumman cire abu awuta tadauko tukunyar dake kan rushi tafito ta juye ruwan zafin a cikin botikin ta ijiye tukunyar tadau ruwan tai bayi. Bata wani jimaba tafito da sauri tana sharce ruwan fuskarta fatarta sai shining take sabida wankan datayi, dakinsu ta shiga har lokacin Ammi nakan dadduma hakan yasa ta wuce ta shiga wani daki wanda yakenan dan karamin gado ne adakin sai wani tsohon sip, sip din ta bude ta ciro doguwan rigan atampa da wani farin gogaggen hijabi, shiryawa tayi tsaf tasaka kayan bayan ta shafa mai, wani irin cool kyau kayan sukamata doguwan rigan saiya kara fito da tsayinta sosai dan dagowa ce, hijabin ta warware ta saka batare data tsaya su shafe shafeba dantai latti, hijabin yay ma fusjarta kyau, hulan ya zauna akanta sosai tadau yar karaman crossing bag dinta ta rataya tafito ta kalli Ammi tace "Ammi natafi" "adawo lafiya, ki kula dakanki kinji" murmushi tayi tana daukan kofin kokon dake saman TV stand ta kurba ta ijiye hakan yasa Ammi dake binta da kallo tunda tafito tace "ki zauna kisha mana, kin tsaya kina kurban koko a tsaye" girgiza mata kai tayi tace "Ammi nai latti madam zatamin fada wlh, banama jin yunwan sosai, natafi Ammi kimana girki me dadi kinji" tai maganan tana fita daga dakin tana leken fuskan Ammin dantaji mezatace, binta Ammi tai da kallo batare datace komiba, tsakar gida tafita matar datama lallen tace "harkin fito, ga kudin lallen" ta mika mata yan dubu daidai guda biyu karasawa wajen tai akunyace ta mika hannu ta karba ganin dubu biyu ne yasa ta zari daya ta mika mata dayan tace "dubu dayane kudinki" kin karba matan tayi tace "wanan hadadden lallen kona amarya albarka shine zakice dubu daya, a'a nidai kirike to nabaki" murmushi tayi akunyace tace "nagode" "yauwa Aneesa mai lalle nima nagode adawo lpy" juyawa tayi takoma daki tai sallama ta shiga kudin tamikama Ammi tace "Ammi ga kudin lallen, natafi" ta juya harda dan gudunta harda dan gudunta tafita ta kalli matar tace "sai anjima" "adawo lpy Aneesa" fita tayi daga gidan, da sauri sauri take tafiya harta fita anguwan su ta tare keke napep abakin titi ta shiga d sauri tace " _Modest bakery & dessert home_ zaka kaini malam" tada keken yayi yace "naira dari zaki bada Hajiya" "muje" tacemai tana duba jakan ta dari taciro kudin tarike tana kalle kallen hanya, kusan tafiyan minti ashirin yakaisu wajen, Babban bakery ne sosai dakenan abakin express road, sauka tayi daga kan keken tamikamai kudin tajuya da sauri tai cikin wajen security bakin kofan ne yabude mata kofa yana kallon fuskarta kaman zai hadiyeta shidai arayuwan shi yana mugun son Aneesa yarinyar na burgeshi over amma haryau yakasa gaya mata, tun ranan da tafara zuwa wajen nan baya manta ranan itada mamanta sukazo tana sanye da wani pink hijabi har kasa tanata kalle kallen wurin, tun ranan yaji yarinyar ta shiga ranshi. Kawar da tunanin yayi daga ranshi yasakin mata murmushi mai kyau yace "ya akayi kikai latti haka Aneesa? Kije Madam na office dinta tace dazaran kinzo nace kisameta asama nasan fada zatamiki ki lauyance mata kice bakida lafiyane saisa kikai latti na tsani naga tanamiki fada" yay maganan yana kallon fuskarta cikeda damuwa, gyadamai kai tayi asanyaye tama kasa magana tsabagen yanda gaban ta ke faduwa, shiga ciki tayi tana kallon koina, few people ne zaune akan chairs da table dake zagaye a wurin some nacin cakes da drinks wasu kuma ice cream, karasawa gaban kanta tayi tabude ta shiga daidai lokacin wata ma'aikaciyar wajen mai suna Fatima tadauko two cup of ice creams data tsiyayo daga machine ganin Aneesa tsaye yasa tace "yauma kinyi latti ko, tun safe sai sintirin zuwa neman pancake dasu cakes ake barinma valvet amma bakizo da wuri kinyi ba, anyway kije Madam na kiranki yau ta sakko kasa tana duba kokinzo yafi sau hamsin" tai maganan tana daura ice cream cups din akan tray ta dauki tray din tafito dantaje takaima wayanda saukai order ice cream abinsu, sosai gabanta kefaduwa amma ta daure ta doshi stairs harta kai gaban office din madam din da aka rubuta CEO's Office hanunta har rawa yake taciro daga hijabi ta kwankwasa kofan kaman wacce ke shirin guduwa, daga tacikin office din akace "yes, who is there?" bakinta har rawa rawa yake tace "i....is me, A.. Aneesa Ma" shiru akayi kafin chan ace "come inside" ahabkali ta murda handle din kofan ta shiga hadadden office ne da akai fentinshi fari sai uban haddadun office furnitures, wata matace da akalla zatai 45 zaune akan kujeran mai office, taci suit baki kanta dauke da attachment alamun ba musulma bace, sai wata mata da alamun bakuwarta ce zaune akan kujera duk suka zuba mata idanu kaman zasu hadiyeta da duka, kasa jure kallon dasuke mata tayi ta saukar da kanta tasa hannu ta goge zufan daya feso mata a goshi tace "good morning Ma" tadanyi shiru tana sauke ajiyan zuciya kafin ahankali cikin irin muryan mara gaskiyan nan tace "am sorry Ma, bazan kara zuwa latti ba daga yau, am sorry please" tai maganan ahankali kaman zatai kuka, biro Madam din tadauka ta shiga rubuce rubuce abinta ita bata bata izinin fita ba kuma batace mata kalaba, saida tai kusan minti biyar sanan ta dago ta kalleta tana tauna kan bironta saikuma ta janye byron daga bakinta tace "Aneesh" haka take kiran sunanta dan bata iyaba, adan tsorace tadago kanta ta kalleta tace "na'am" cikin fushi Madam tace "bazan jure wanan lazyness dinan nakiba do you know what it means a business customer yayta zuwa neman abu zai saya ana cemai babu?" tadanyi shiru tana kallon Aneesa data sunnar da kanta kasa tace "8 ne time dinki na zuwa aiki, come and make cake, meat pie, chicken pie, valvet and pancakes wanan shine aikin ki kawai a wurin nan amma baxaki zo da wuriba when you know most people have pancakes as breakfast, wat sort of unprofessional act is this? Coming late to work am not gonna take it, kunyan maman ki nakeji da tuni nakoreki, ga professional pastry chiefs nan all over Nigeria but because I want to help you, inajin tausayin mamanki I stick to you you this quack chief, and daga yanzu duk idan kika kara latti am going to deduct money from your salary stupid girl, get out my office kiwuce bakery and do your work, fita!" ta daka mata tsawa kaman tana koran kare, da sauri Aneesa ta juya tafita fararen idanunta har sunyi ja.
Tsaki Madam taja cikeda bacin rai ta buga table dan sabida haushin asaran datasaka tayi this morning hakan yasa kawar tata dake zaune tace "why are you getting angry over this? Ki koreta mana since she's not serious" tsaki Madam din takaraja tace "I wish is as easy as u say, I just wish" takarajan tsaki sanan tace "kinga yarinyar nan haka she's the reason behind all this huge customers din dakikaga ina dashi, many people rather come here susai cakes than suje other bakeries damukedashi, wasu ma all the way from cikin Abuja suke zuwa nan susai all this dessert, Friend this girl Aneesh hands are blessed, don't worry this is ur first time in my store all this while dana bude kina Lagos bari tagama baking zansa akawo miki wlh u will ask for more, Allah yabata ne kawai, I try so many times manya manyan bakers na dauko just to try them out suyi min bakin but nasu baya taba matching nata, hers is just perfect, ta iya fluffy cakes in fact the fluffiest cake dabaki tabacin irinshi ba.
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
2️⃣
*Free page*
_How to subscribe_
_*Zaki turo 300 to my account number 3107021073 first bank aisha Muhammad, saiki turo evidence of payment dan nasaki a group din danake posting*_.
_*You can also send katin MTN to my WhatsApp number 07012181461*_
Da sauri tasake dawowa ta kunna mixer dan hada kullun pancake, bata wani dadeba ta hada tsaf ta kashe mixer ta daga sama ta ciro bowl din kullin pancake din takai gaban gas tadaura non stick pan a wuta ta wurga dan karamin bota kan pan yana narkewa tadebo pancake din ta zuba sanan ta juya takoma gaban oven bayan tasaka safan hannu tabude ta janyo tray din cakes din datayi takai man table ta ijiye takoma ta juya pancake din sanan tadau wani paper da byro taje ta rubuta yawan cake din datai baking sanan ta ijiye takoma tacire pancake din daga wuta tasaka wani tazo tadau tray cake din tafita dashi daga bakery din takai gaban kanta bata tsaya jiran Fatima dake mata wani kallo kalloba ta ijiye mata tray agaban ta takoma bakery da sauri kar pancake din datasaka ya kone. Haka ta wuni a bakery nan tun safe, tai wanan tai wanan, da ansiye tasake yin wani, batada wani lokacin kanta sai idan zatai salla ne kawai break dinta, sai karfe biyar daidai which is stipulated time dinta nakomawa gida tafito da last portion of su meat pie da Valvet datagama hadawa ta mikama Fatima sanan takoma bakery tana tafiya ahankali ta mugun gajiya, rigan aikin ta tacire sanan ta wuce backyard dinsu ta tsugunna agaban pampo tabude ta wanke fuskarta da duk yay kuran flour da hannunta da kafafunta sanan takashe famfon ta mike tsaye takoma bakery, karamin hijabin aikin tacire ta dau babban hijabinta ta zumbula tadau yar karaman jakanta ta rataya tafito dan tafiya, da Fatima taci karo da itama tacire kayan jikin ta na aiki ta sanya riga da skirt ja tayafa wani bakin gyale dan wacce take night tariga tazo ta karbeta itama gida zata tafi, kallo daya Aneesa tamata ta dauke kai tai hanyar kofa dan batason matsala ayanda tagajin nan, budemusu kofa Yusuf security yayi Fatima dake bayanta ta washemai baki tace "wai yaushe zaka zone Yusuf kaga Baban mu?" tai magana tana yatsine baki ita adole saita nunama Aneesa Yusuf natane, batare daya kalletaba yanabin Aneesa datai gaba abinta da kallo yace "ina? Ina zanzo faty?" aharzuke ganin yanda yake kallon Aneesa tace "wai me kake wani bin Aneesa da kallo saikace sabon maye, lafiyanka?" dan juyowa yayi ya kalleta saikuma yay murmushi yasake kallon Aneesan dake tsaye abakin titi tana jiran abin hawa yace "wlh sonta nake sosai Faty, bala'in son Aneesa nake, arayuwa yarinyar nan na burgeni gata da shegen natsuwa duk intazo nan hankalinta nakan aikinta batadamu da wanan shishigema mutane kokuma gulman nan naku da matana, ina lura da komi kokuna gulman Customer abinku ita tana chan tana aikinta, gata baruwanta da kwadayi bakaman keba da idan customer yan gayu sunzo sun rage abu har rige rigen dauka kuke akulle a leda a jefa ajaka" cikin fushi sosai kaman zata dakeshi Faty tace "mai kake nufi? Nikake cema mai kwadayi to? Nice mai kwadayi?" kallonta yayi saikuma yay dariya yace "haba yar kawata Faty kema kinsan duk shagon nan banda kamanki, bahaka nake nufiba cewa nayi ita Aneesa bata da kwadayi, ga yarinyar da kyau wlh" tsaki Faty taja in disgust tace "wanan bakarce keda kyau, lallai bakasan kyauba, gani nan yar fara dani shine zaka kalli wanchan kace tanada kyau" kallonta yayi yace "aike farinki farin mai ne bakinta kuma natural ne, she's d definition of black is beautiful" ganin mugun kallon datamai kaman zata shakeshi yasa yay murmushi yace "kawas ina ganin baki taba yima Aneesa kallon kurilla bane kallon tsoro kike mata, ai wlh duk shagon nan kap banga mai kyan yarinyar nanba, gata doguwa yar daidai, bakin fatarta har kyalli yakeyi, jibidai dogon hancinta kaman kan biro, leben yarinyar nan wlh baida banbanci da leben baturiya har mafarkin nakomosu inasha nike" ya karashe maganan yana lumshe ido yanadan shafa kirji irin wanda yay nisan nan a tunani, mugun tsaki Fatima da zuciyarta ke tafarfasa taja tace "kaika sani, kaita abu kaman tsohon bunsuru, nidai natafi saida safe" tai gaba abinta, bakin gyalenta yakamo da sauri yarike yace "haba kawas, kawata ni kadai, kema wlh kinada kyau gaki da komi, bakiga yanda madam duktafi sonki cikin ma'aikatan ta, dan jirani yanzun nan nasan Bala zai iso ya karbeni saimu tafi tare nama saukeki agida ko tunda kinaso na je gidanku inga Baba" yawani kashe mata ido yana side lebe dayasa taji ya narkan mata da zuciya cikin tsananin sonshi hakan yasa tai murmushi sosai tace "to bazakai salla ba gashin nanfa antada sallan magrib" yatsine fuska yayi yace "ke bari innaje gida nahada na rapke su" daidai lokacin wani dake sanye da kayan security ya karaso wajen bayan yay parking yar keken shi, tashi yayi daga kan kujeranshi yace "yauwa Bala kainake jira natafi bari naje na chanza kaya" yabude kofa yana rike da gyalen nata yay ciki hakan yasa ta bishi tana murmushi, backyard sukayi yabude wani daki ya shiga itama tabishi ciki tana turo baki tace "me kawani janyoni babu abinda zan baka ba'a gabana kake cewa kana mugunson Aneesan ba duk abinda nake maka Yusuf, duk abinda nake ma amma nikaciwa mutunci" gyalenta ya yaye ya yar akasa yana murmushin neman sulhu yace "haba Fatyna tawajena kema kinsan bama yar haka dake, kawai dai tsokanar ki nake, sonake naga ko kina kishina kuma naga kinayi, albashina nake tarawa dazaran sunyi yawa zanzo asanni agidanku asamana rana muyi aurenmu wlh" da gudu ta rungume shi tace "da gaske Yusuf dina?" murmushi yayi yana daura hanunshi kan zip din bayan riganta yace "eh wlh da gaske, ko dazu danai maganan ta lebanki nake nufi wlh ke bakiga lips dinkiba kaman na baturiya" da sauri tasa hannu kan lips dinta dayaji pink janbaki tana shafawa tana murmushi, shikuma yay maganan yana yarda riganta akasa yasa hannu ya balle maballin bra yacire yayar yana kama nonon ta da karfi, lumshe ido tayi da sauri tana turamai tace "wayyo Allah na, Yusuf kar madam ta kamamu fa koranmu zatayi wlh" sakinta yayi yay wurin kofan ya kulle da key yasaka sakata yace "bazata kamamu ba, kuma ko Bala yazo yaga akulle zai gane bazai ce komiba shima haka yakeyi da Jamila kullun ranan duniya" dariya duk sukayi ta karaso gaban shi da gudu tana warware mai boturin riga shima yana cire belt din wandon jikinshi tace "nakosa muyi aure abinmu wanan cin yan mintotin damuke yi anan baya isana Yusif" juyar da ita yay da sauri yana kama joystick dinshi dake nan amike yace "karki damu kedai ki dinga bani inaci kullun wlh inhar kinamin haka banga mai hanani auranki ba keko babanki yace aa' saina daukeki mun gudu" yay maganan yana tura bananan shi cikinta da karfi "wash Allah na, dadi Yusif, to nidai kamin alkawari bazaka kara kallon Aneesa ba jinake kaman zan mutu wlh da kishi innaga kana mata mayen kallon nan, ko magana karka kara mata ka tsaneta sosai kaji" kama kwankwasanta yayi yana buga joystick dinshi ciki yace "to Fatyna naji, wayyo Faty dadi" yay maganan yana wani irin ramming nata fast fast, ganin yana neman kawowa yasa ya ciro da sauri ya wurgata kasa yabita yabude kafafunta yakama bananar ya danna ciki lumshe ido tayi jin dadi kaman zata mutu tace "wayyo ni Yusuf karfa kazuba ciki karnai ciki" arude muryanshi na rawa sosai yace "bazan zubaba" ya danneta sosai yacigaba dayi kaman zai fasata, ganin yafara gurnani yasa ta shiga tureshi tace "Yusuf karkamin bari aciki, dan Allah kafito" danneta yay da karfin gaske dukya haukace yace "wayyo dadi kawa, dadi kawata" ya daddage ya juyemata every single drop aciki kafin ya kwanta akanta yakama nonanta yanadan sha sama sama, fashewa tayi da kuka tace "na shiga uku, ranan nan haka kai ambaliya aciki yauma haka idan nai ciki fa eh" dagowa yayi ya kalleta, hannu yasa ya sharce hawayen ta yace "dalla chan denamin asaran hawayena" batasan lokacin data sakinmai murmushi ba sabida dadi da kalamun shi suka mata ganin haka yasa yace "karki damu ko kinyi ciki zamu zubar dashi zo nidai ki tsotseni insaka kaya" yay maganan yana mika mata joystick dinshi murmushi tayi takai bakinta ta shiga sha yana lumlumshe ido yana shafa mata nono, saida taside tsaf sanan taciro kanta, tashi yayi itama haka suka shiga saka kaya suka shirya tsaf kaman basuba sanan yabude kofa shiya fara fita ganin babu kowa yasa yace itama tafito tafito da saurinta suka fita sallama yayi da Bala dake musu dariya sanan sukai wajen babur dinshi ya kunna yahau sukai gaba.
Ana kiraye kirayen salla ta shiga gidansu da sallama babu kowa a tsakar gidan, hijabin ta tacire ta daura kan igiya tadau butan datagani gaban rijiya tai hanyar bayi sanin Ammi na salla yasa bata kirata ba ta shiga bayin, bata jimaba tafito ta tsugunna tai alwala tadau hijabin da jakanta tai sallama ta shiga dakinsu, agefen Ammi dake salla taje ta tsaya ta tada sallanta.
Sallame sallan tayi tadaura kanta kan kafadar Ammi data idar da sallan tuntuni ashagwabe tace "wayyo Allah na Ammi nagaji wlh, yunwa nakeji" dagota Ammi tayi tace "sannu kinji, nasamiki ruwan zafi akan rushi, wanka zakifarayi kokuma abinci zaki faraci?" hijabin jikinta ta zare ta wurga kan kujera tana yatsine fuska tace "abinci Ammi, ni abinci zan faraci, mekika dafa? Tuwo Ammi?" tai tambayan kaman zatai kuka, hararanta Ammi tayi tace "common je dakinki kidauko kulan abincin ki kizonan kici, shi tuwon meyamiki dabaza kiciba?" tashi tayi kaman zatai kuka tai hanyar dakinta tace "ni banson Tuwo wlh" dakin ta shiga tadau kulan dakenan kusada gadonta tafito tana daure fuska dauke kai Ammi tayi tacigaba da addu'oin ta kaman bata ganta ba, zama tayi ahankali gefen Ammi tabude kulan kaman bataso tabude, karo taci da hadadden jellof rice harda su carrot da green beans aciki, gadan Babban bindin kifi nan guda daya asaman kan abincin, batasan lokacin data saki wani gamshashen murmushi ba ta dagakai ta kalli Ammin, hada ido sukayi ta watsa mata harara hakan yasa tasa hannu ta rufe fuskarta tana dariya akunyace ta mike tsaye taje tadauko cokali da ruwa a kofi tadawo tazauna tafaraci bakaramin dadi abincin yayiba Ammi ta iya girki sosai, tass ta tada abincin Ammi ta kalli yanda ta tada abincin tace "inzaki kara akwai a tukunya kije kidebo" girgiza kai tayi tanacin kifinta tace "nakoshi Ammi na, nagode, Ammi shinkafan yay dadi wlh, kifin washh soo crunchy Ammi" tana maganan tana lumlumshe ido tsabagen dadi, dan murmushi Ammi tayi cikin tsananin son yar tata tace "tashi kije kiyi wanka dare nayi" "to" tashi tayi ta tattara kayan dataci abinci dasu tawuce tafita takai kitchen sanan tadau bucket tahada ruwan takoma daki ta cire kaya tadaura zani tafito tadau ruwan da ta shiga bayi tana gamawa tafito ta wuce dakin dogon rigan baccinta tasaka tasa hijabi tazo tai isha agefen Ammi tana idarwa tai shafa'i da wuturi ta mike tsaye tace "Ammi bacci nagaji sosai" "jeki kwanta sannu kinji, saida safe" gyadama Ammi kai tayi tai hanyar dakinta, Ammi databita da kallo tace "kiyi addu'an bacci kafin ki kwanta" "to" tace ta shiga daki da Bismilla tafada gado ta lumshe ido addu'an bacci takaran to sai bacci.
*******************
_Avalon Hollywood & Bardot, California_ .
Parking motar bodyguard dinshi yayi a parking lot din babban club din, baima san sun isoba sabida wayarshi dayake daddannawa yana sanye dawata buttoned shoulder strip wool sweater na Paco Rabanne, orange and black color ne sweater dayamai kyau banawasaba, yana sanye dawani Black Marni trouser kafafunshi sanye da wani black boot na Lanvin, yasaka sweater ne sabida muran dayake yi sai wani hadadden kamshi yakeyi kaman ka lashe kamshin tsabagen dadinshi, budemai kofan da akayi yasa ya dagokai ya kalli bodyguard din dake jiran ya sauko, saukowa yayi ahankali ya zuba hanunshi a aljihu yay gaba yana taku daidai, rufe motar bodyguard din yayi sukabi bayanshi da sauri, juyowa yayi fuskarshi adaure jin karan takalman su, wani irin haushin su yakeji yanda suke binshi dinan kaman wani karamin yaro, ahankali cikin soft voice dinshi dan baiso yamusu ihu ya janyo attention yace "you guys should wait for me in the car, give me some break" yawuce yay ciki cikin fushi sosai, sukuma babu yanda suka iya suka koma mota suka zauna.
Budemai door security wurin sukayi ya shiga cikin club din da waka ke tashi mutane na rawa a dance floor, wasu na buga bar games da sauran su, yatsine fuska yayi yadan cije lips dinshi yahau kan stairs din yay sama ya doshi wani waje da aka rubuta VIP Only, security dake wajen suna ganin shi suka matsamai ya shige yana shiga wasu maza hudu ne zaune wani black sai sauran farare turawa ga shisha pot agaban su da manya manyan bottle din wine da glass cups, suna ganin shi sukai ihu. "you are late Leo" haka suke kiranshi da Leo tun farkon shigan shi school idan za'a kira sunan shi Aliyu saidai suce Aleo shine friends dinan nashi kawai suka cire A din farko suka radamai Leo, zama yayi kusada black guy din Wanda shikadai ne yay kama da dan Nigeria cikinsu sauran duk da turawa ne. "ahhh wash, my legs" black din dake kusada shine yace "where are your guards Dady's boy?" daga yanayin yanda yay maganan zaka gane tsokanar shi yake nema hakan yasa sauran suka fashe da dariya sosai, hararan su yayi yace "I came alone" "whowhowhow! Kai nawa, lemme just call this a white lie right guys?" ya tambayi sauran mazan atare sukace "yeah, is a white lie" sukahau dariya ganin iskanci sukemai yasa ya kalli bar attendant din wurin yace "non alcoholic wine pls" da sauri mutumin yajuya dan zuwa daukomai, juyowa yayi ya kallesu ganin duksun tsareshi da ido suna shan shishan su yace "wats up guys?" wani daga cikinsu ne cikin harshen turenci dan duk da turenci suke magana yace "magana muke akan irin matan damukeso mu aura in the future, I personally Leo want to marry sangartacciyar yarinya, yarinyar yar gayu mai kyau wacce tasan gata, yar gidan masu kudi, kai wacce irin mace kakeso ka aura Leo?" daidai lokacin bar attendant din yakawo mai wine din dayay requesting karban wine din yayi daya zubamai a glass cup, Bash dan Nigeria dake kusada shi ya kalli wanda yama Aliyu tambayar yace "me kake tambayar Leo irin matar dazai aura, kaima kasan Leo ready made yar gata zai aura, am sure yarinyar president zai aura?".
Tabe baki yayi jin maganan da Bash yayi yakai wine dinshi baki yana kara shigewa cikin kujera da kyau, ganin baida niyyan magana sun saba dama da iskancin shi yasa daya daga cikin turawan mai suna Frodd yace "ni inaso na auri matan data girmeni sosai at least tabani 10 good yrs" atare dukansu sukai kallai harda Aliyu dake sipping red wine dinshi, daga musu gira yayi yace "yes, idan ka auri wacce ta girmeka tafi riritaka, tafi kula dakai, tana kuladakai kaman dan kwai cus it took her a very long time kafin tasameka so u will be well taken care of, you are just like an asset awurin ta" dariya dukansu sukayi banda Aliyu da yadanyi murmushi kana ganinsu kasan suna enjoying hiran dasukeyi abunsu ganin yana murmushi yasa sukace "come onnnnnn Leo tell us yours" dan bude ido yayi ya kallesu saikuma yay murmushi ya daga glass cup din hanunshi yana kallon wine din yay shiru kaman yana tunani dan fuzar da iska yay kadan ya gyara zaman dayay akan kujeran mai kama da kwanciya ya daura glasscup din akan kirjinshi yace "I don't think I will ever get married but if I will matar danake so na aura" yay shiru yasa hanunshi yacire glasscup din daga kan kirjinshi yadaga sama tareda bude idanunshi ya kalli glasscup din dayake dan girgizawa ahankali yace "inaso na auri mace dat is not from a wealthy home, rich girls are too stupid and proud I hate them" ya yatsine fuska kadan cikin sassanyar muryanshi yace "I want a hardworking smart girl mara son jiki a kazar kazar girl" yasake yin shiru yana girgiza cup din yace "a good cook, obidient and gently being, a girl that She sees me for me, I want Inner Beauty in a lady not facial, if her heart is beautiful am okay" yay dan shiru kafin ahankali yace "I want a girl that am naturally attracted to, attraction is the basis of love and marriage, and if the spark isn’t there, it’s something that’s really hard to fake" yay shiru yace "a girl that is not too expose mai kunya, yarinya mai hankali da taimako" yadanyi shiru kafin ya yatsine fuska ahankali yace "I just want a girl that will beat my imagination, I want a girl that will beat all this qualities I listed and be more and more and more" dan murmushi yayi ya ijiye glasscup din yace "anyway nasan they're no such girls on this earth, so I ain't gonna stress myself with marriage, nowadays girls are too lousy guys" yasake yatsine fuska agajiye duk dariya sukahau yi Bash yadan buga kafadarshi yace "u are just talking ne, irinku har kuka kukema soyayya, aure maybe ma duk saika rigamu aure muna nan dakai" kabar da hanun Bash din yayi yay hamma yana duba rolex din hanunshi ganin kusan 1:30 nadare yace "night guys am sleepy, I will be travelling tomorrow" atare duk sukace "where to?" tashi yayi ahankali yace "home" Yajuya ahankali yana daga musu hannu yay waje, bacci yakeji bana wasaba da kyar yakai parking lot aka budemai mota ya shiga ya kwantar da kanshi jikin kujera ya lumshe ido sai bacci.
Murmushi bodyguard dinshi yayi kawai bayan yarufe kofan motar baiga laifin babanshi ba dayake hadashi da security komi Aliyu yakeyi a shagwabe a sangarce kaman ba namiji ba, kaiwa gida sukayi yay parking suka fito ya zagayo yabude kofan yadan bubbuga kujeran yace "we are home sir, wake up lemme take you to bed" bude ido yayi ahankali ya kallesu ahankali yatashi yaziro kafafunshi kasa bodyguard din zai rikeshi ya harareshi cikin bacci yace "don't touch me" yay gaba suna biye dashi har upstairs yabude dakinshi ya shige yafada kan gado batare daya cire takalmi ba, ciremai takalmin bodyguard din sukayi sanan sukaja bargo suka rufemai jiki ya rage karfin AC, dayan kuma ya kashe wutan dakin suka juya suka fita already tun dazu da rana suka hadamai kayan dazaiyi tafiya dasu gobe.
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
3️⃣
_How to subscribe_
_*zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turamin evidence of payment to WhatsApp number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting*_
_*zaki iya turo katin MTN 300 ta WhatsApp number na 07012181461 sainai adding dinki a group danake posting*_
_Free page_
Da asuba ya tashi da kyar shima sabida alarm din gefen gadonshi ne daya saita yatadashi, tashi yayi ya shiga bathroom, yadade aciki kafin yafito cikin wani blue bathrobe, zama yayi abakin gado ya shafa manshi mai kamshi a tsanake sanan yatashi wardrobe dinshi yaje yabude yaciro wani black belted cotton poplin cargo trouser da wata farin logo print t-shirt na Ambush yadauko yasaka, yabude bangaren rigunan sanyin shi yana tunanin wanda zai saka kafin yajawo wata logo embroidered wool fleece jacket itama ta Ambush, yasaka rigan tazauna ajikinshi tamai kyau sosai, yadau designers turarukan shi ya fesa sanan ya shimfida dadduma yay salla yana sallame wa yaji ana bugamai kofa, yatsine kofa yayi sanin mayun nanne, da kyar cikin isa da izza yace "come on in" bude kofa bodyguard din yayi rikeda wata yar karaman tray da small mug of hot coffee kekai, karasowa gabanshi yayi ya ijiye tray kan dadduman yace "have this sir, we are leaving in the next 10min" daure fuska yayi yace "where is d other guard? Lucas is his name right?" yay maganan yana mai alamu da yatsa ayangance, gyadamai kai bodyguard yayi yace "yes he's Lucas, I left him outside he's packing out luggage to the car" yatsine fuska yayi as usual yatashi daga kan dadduman yahau kan gadon yazauna yamai pointing coffee da yatsa alamun yabashi ysha, daukan coffee yayi da sauri ya mikamai karba yayi yakai bakinshi yay sipping dan ficili ya zare daga bakinshi batare daya kalli Guard dinba yace "where is my phone? Dad dina yakirani?" "your phone is here sir" yakarasa kusa da bedside lamp yadau wayarshi dat was lying there yadauka ya danna wayar dababu any security lock ajiki yace "No sir, babu miss call din kowa" dan kwafa yayi baisake cewa komiba yacigaba dashan dan coffee ayangance sanan ya gama yatashi ahankali yay gaba bodyguard din ya gyara ko ina sanan ya kashe wuta yabiyoshi waje harya shiga mota yawuce ya shiga gaba suka wuce Airport.
Sai fushi fushi yake sabida Dad baikiraba shikuma bazai kirashi ba saisama yabarma bodyguard din wayar dan yasan in yana hanunshi zai iya yakirashi, ya tsani British Airways dan sunada wani banzan dabi'an batarma da mutum luggage saisa tun jiyan yasa suyi booking air France, sai tunanin uban zaman dazaiyi cikin jirgin yake inhar basuyi stopover ba flight dinshi is 18hrs flight inkuma jirgin ya tsaya for fueling ko cleaning kokuma wani dai emergency, kokuma weather issue zasu iya 20hrs or more than sef saisa he came prepaid yasa kayan sanyi idan ya shigama he will request for a blanket or showel duk wanda suke danshi gaskiya shi bazai saka pyjamas din airline ba, kuma yanada matsalan jin sanyi sosai, checking in sukayi suka karbi ticket sukai departure lounge basu wani dadeba suka fara boarding karfe 7:15 jirgin su yadaga sai kallon lokacin yake yana kokarin hararo wat time is it yanzu a Nigeria, dan Nigeria is almost 9hrs ahead of California, dan murmushi yayi ganowa dayayi yanzu darene a Nigeria probably hala Dad yay bacci saisa bai kirashi ba.
8:40 na dare jirgin su yasauka a Abuja, fitowa sukayi kana ganinshi kasan yagaji sosai saukowa suka farayi bodyguard dinshi biyeda shi, wuraren Tara suka gama komi suka fito ta arrival sai kalle kalle yake ya tsaya chak dan baiga wani nashiba baiga wani direban gidansu ba baiga Daddy ba, wani irin haushi ne yakamashi yamikama bodyguard hannu alamun yabashi wayarshi, karban wayan yayi dayariga ya kunna mai ya shiga dialog Dan kiran Dad dinshi, fizge waya yaji anyi daga hanunshi da sauri yadago kai wani magidanci ne kamansu daya sak dan shima farine sol alamun tsufa daya bayyana tattare da magidancin ne zaisa kawai kagane ba yan biyu bane uba da d'a ne, dudda fushi yake da Dad amma baisan lokacin dayasaki wani murmushi ba yawani irin rungumeshi ba so tight yace "Daddd dy" murmushi sosai mutumin yayi yana bubbuga bayanshi yace "na'am Aliyu na, sarkin zuciya, Aliyu an mazajena" dariya daga shi har Aliyun sukayi sanan yasake shi ahankali yana kallonshi kaman yanda yake kallonshi yace "muje kahuta kagaji da yawa karka fadi" sukai wajen mota bodyguard na binsu abaya, motoci biyune bodyguard suka shiga dayan Daddy da Aliyu kuma suka shiga motar Daddy, kwanciya yayi ya daura kanshi kan cinyar Dad yana yatsine fuska, kallo baban nashi ya binshi dashi yana mamaki yaushe Aliyu zai chanza yadawo namiji, son jikinshi da rashin kuzari is too much, hanunshi ya chusa cikin kanshi yana mishi head massage yace "sannu kaji Son kagaji sosai ko?" gyadamai kai yayi idanunshi a lumshe yace "bakaine kawani ce mutum yadawo ba, I need hot bath jikina kaman an kakkaryani Dad" "tooofah, sannu yaron kirki, muna zuwa gida zakai wanka kaci abinci saikai wanka abinka" gyadamai kai yayi a shagwabe yana sauke ajiyan zuciya yanajin dadin yanda Dad kemai headmassage din.
Agaban wani babban gida sukai horn wani soja yabude musu Gate din, tashi yayi ahankali ya zauna yana kallon babban gidan nasu da babu kowa a ciki, shiga ciki sukayi sukai parking bude musu kofar motar akayi, ahankali suka fiffito daga motan yana kallon gidan, babban gidane dake dauke da manya manyan flat flat guda hudu, sai daga tachan dayan bangaren kuma wani babban flat guda daya ne, shidai babu yanda zaiyi da Dad ne amma harga Allah baison dawowa Nigeria ba, ya tsani gidan mahaifin shi sosai, he hates this house with all his heart, dafashi da akayi yasa yadaga kai ya kalli Dad din yadan turo baki kaman mai shirin yin kuka, murmushi Dad yamai tareda sumbatan goshinshi yace "all is well Aliyu am here for you kaji relax, muje" gyadamai kai yayi suka fara tafiya bodyguard kuma nawajen mota suna fito da kayayyakin su daga boot, wata yar budurwace doguwa dabazata wuce 20yrs ba sanye dawata doguwan rigan atampa tafito daga wani daki dasuke kira da laundry tariko wani white folded zanin gado a hanunta tajuyo, ganin Aliyu tareda Dady yasa ta tsaya chak tareda bude baki cikeda mamaki danko kadan Dady bai sanar dasu zai dawoba, tsayawa Aliyun yayi shima yana kallonta da idanunshi dake cikeda gajiya, murmushi Dady yayi yace "gata wajenka nan ai banfada mataba I want to surprise her taganka kawai kaman daga sama" murmushi sosai yayi yana kallonta batare dayace mata komiba ya daga mata gira daya alamun kallon fa baki sanni bane? Watsar da zanin gadon tayi akasa tsabagen rudewa tasa hanunta takai kan saman idanunta ta murza idanun irin ta kara tabbatarwa ba gizo idanunta kemata ba sanan tabude su, tagadai still dai yana tsaye inda yake kusada Daddy dake sanye da babban riga that means Yaya Aliyun tane, wani irin ihu tayi dayacika gidan. "Yaya Aliyuuuu, Yaya Aliyu oyoyo" ta tafi dawani irin mugun gudu hakan yasa yabude mata hannu da gudu taje tai wani irin tsalle tafada jikinshi ta rungumeshi sosai her heart couldn't contain her happiness sai kuka, hakan yasa Dady yace "kagamin shagwababbiyar yarinya, kin wani dane jikinshi zaki karyamin shi saikuma ki sakinmai kuka dukshi kadai, haukatashi kikeso kiyine daga dawowan shi, cikashi" kojin maganganun Daddyn suma batayi sai kuka take bayanta ya shafa ya bubbuga alamun tai shiru, jin karan bude buden kofofi wanan nabin wanan yasa yadago kai matayen Dadyne kowacce tadan leko dakai daga flat dinta ga yara manya da kananu duk sunaso sufito suga ihun mai akeyi a tsakar gida sun hanasu fita, fuskarnan bayabo ba fallasa duk sai kallonshi suke kaman yau suka fara ganinshi, babban cikin matan ne tadan tabe baki tace "ahhhh manyan baki su Aliyu ne agarin, mutanen turai saukan yaushe ko sanarmana ba'ayi ba, hala cinye dan gwal din zamuyi maigida" tasake tabe baki tana kallon Rauda da har lokacin ke rungume da Aliyun tace "sannu da zuwa Aliyu, kekuma ina zanin gadon danace kikawo min uwar shishigi?" kafin Rauda tai magana Dad yace "ahadama Aliyu lafiyayyen abinci Kareema" dan juya ido tayi tace "haba Alhaji saida abinci yakare kasan yawan yaran gidan nan gasuda shegen ci barin ma yaran Amaryan ka, aida kafadamana zaizo dasaimu saka dashi a girki, shi yaro kasan bacin abincin yan aiki yakeba dasai ace suhadamai koyar Indomie ce, kaga kumani wash Allah" tadan yatsine fuska tana dafa kafarta tace "kasan ina fama da wanan ciwon kafan bazan iya shiga wani kitchen ba Alhaji sanyin kashi dazaran dare yayi saidai kaji kasusuwana nakiran salla" shiru Dady yayi yana kallonta baiso yay hayaniya agaban Aliyu da dawowan shi kenan baiso yatadamai da hankali da sauri Rauda ta tashi daga jikin Aliyun tace "nizan ma girki kaji yayan mu, maizan dafama?" kafin ma yay magana Kareema tace "wai bazaki wuce kidau zanin gadon chan dakika watsar akasa kije ki shimfidamin agado ba" wani mugun kallo Daddy ya watsa mata yace "kije ki dauka dakanki, girki zatama dan uwanta" Daddy ya kalli Raudan datai zuru zuru dan tsoron masifar uwarta take Yace "wuce je store ki dauko all abunda zakiyi amfani dashi kizo side din Aliyun kiyi girkin awajen" gyadamai kai tayi tace "to Daddy" tama Ya Aliyun murmushi tajuya da sauri tawuce, Dady ya kalli sauran matan biyu dasuka tsaya suna kallonsu yace "duk baku iya gaisuwa bako" ko wacce da kallan nata reaction din dasukayi da kyar sukace "sannu da zuwa Aliyu" ko amsasu Aliyu baiyiba Yajuya yay part hanyar side dinshi, Amaryan Dady mai suna Amina tace "yaro baisan ya gaida manyan Shiba saidai asa manya su gaidashi sabida sonkai, mumadai Allah bamu y'ay'a mazan nan, kuma kar wata takara kiran yarana " dan juyowa Dady yayi ya kalleta jin yanda take jefanshi da kananun magana ta shige dakinta baice komiba amma wlh duk zasuci ubansu yasan maganin su, shida sune su zuba indai kan Aliyun dudda sun haifamai yara zai iya sakin yan bura'uba yakawo nany su kulamai da yaranshi, billahillazi duk wanda zai tabamai Aliyu marayan danshi nan mara uwa sai yay yakin biafra da mutum.
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
4️⃣
_how to subscribe_
_*zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turomin evidence of payment to WhatsApp number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting*_
_*Zaki iya turo katin MTN 300 ta WhatsApp number na sainai adding naki a group din danake posting*_
_Free page_
Bangaren Aliyun Dady yabude da wani card, ya shiga Aliyu dake tafiya ahankali biyeda shi, hadadden dakine nagani na fada, an gyara komi tsaf sai shining furnitures din keyi dan Dady yasa an gyara komi, zama yake shirin yi Dady yace "a'a Son aje ayi wanka eh dan saurayin baban shi" gyadama Dady kai yayi kaman zaiyi kuka yay hanyar bedroom dinshi daidai lokacin Rauda tashigo falon rike da katon basket data lodo all abinda zatai amfani dashi tamai girki, ganinta yasa Dady ya washebaki yace "yauwa yar albarka, shiga kitchen ki hadamai" "to Dady" tace tana leken Aliyun dake shirin shiga daki, hada ido sukayi tasaki wani murna tawuce kitchen. Sea food pasta takeso tadafamai dazaiji shrimps sosai, ruwa tasaka a wuta ta rufe pot, sanan tasa wani pot a wuta tana hada tomato sauce, ruwan na tafasa ta zuba spaghetti danya tafasa tacire, in less than 30min tahadamai hadadden spag dayaji shrimps sai kamshi yakeyi.
Wani hadadden plate ta dauko ta zubamai tasaka a tray, tabude fridge dinshi taga akwai drinks masu sanyi dat means Dady duk Yasaka an saka, tadauko drink tadaura akan tray da glasscup goran ever water tafito, yana kwance afalo sanye da pyjamas farare yay filo da cinyar Dad suna hira kasa kasa dako ita bata iyajin abinda suke cewa sai murmushi yakema Dad, karasowa tayi dauke da tray taja table ta dauramai abincin akai ta zauna agefenshi tace "ci abinci yayan mu" tai maganan tana rikemai hannu, kanta ya shafa ahankali tareda yatsine fuska yace "is too hot I can't eat it bari yahuce, ya school Angel?" murmushi tayi sosai tace "fine Yayan mu, ina 100level computer science education, ni course din wuya yakemin Yayan mu sosai" zaiyi magana Dady yamike tsaye yana gyara babban riganshi yace "bari naje na watsa ruwa na kwanta tunda kun manta dani" dariya dukansu sukayi kafin ahankali yace "good night Dad" murmushi yayi yace "yauwa Yarana, saida safenku, dazaran tafara damunka da surutu ka kadota dan kasha gajiya ga Rauda aku kuturu ce" dariya tafashe dashi taboye fuskarta abayan Aliyu tace "Yayan mu ai banda surutu ko" dan murmushi yayi yace "don't mind Dad ya iya shairi" hararan su Dady yayi yawuce yafita daga dakin, abincin ya kalla yace "go and bring another fork let's eat together" , ware ido tayi saikuma tanunamai cikin ta tace "kar cikina yafashe ni nakoshi, ci karage saina rufe nakai kitchen" daukan fork din yayi yafara ci ahankali, kafeshi da ido tayi ganin yamata bala'in kyau, rabonta dashi kusan 1yr kenan yanzu, ya kara kyau ya kara kiba, yakara cika da zati, gadan gemun daya tara dan kadan dake shining tsabagen gyaran dayakeji, sosai tai nisa akallonshi bama tasan harya gamaba saida ya dungure mata kai sanan ta farga tareda kyalkyace dariya takalli abincin tace "harkagama harya isheka dan wanan zakaci?" ruwa yadauka yakai baki yace "yeah, am ok, dauka kikai kitchen kidawo" dauka tayi tai hanyar kitchen shikuma yacigaba dashan ruwan goran dake hanunshi, dawowa tayi tasake zama kusada shi kaman zata cinyeshi tun tana karama take mugun son Ya Aliyu, shima haka yakeji da ita duk cikin kannenshi itace ta isa tazo bangarenshi ta shiga ko ina tafito, tun tana karama inhar yana nan yana daukanta sufita yasiyo mata abubuwa dayawa sudawo, ita kemai girki ta gyaramai bangaren shi, da ita kadai yake shiri duk fadin gidansu, tashi yayi daga kan kujeran da sauri ta tashi itama, hanunta yakama sukai hanyar bedroom dinshi abakin gado ya zauna ya nuna mata daya daga cikin akwatunan da bodyguard suka shigomai dashi yace "take it to your room" wani irin murmushi tamai ta tashi da sauri tai wurin akwatin, zama tayi a kasa ta kwantar da akwatin tabude, turarukan matane guda hudu adan mini fine bag, sai wani kit da sauri ta dauka ta bude agogo verosky ne da bracelet dinshi, ihu tayi dan tadade tanason abun batada shi, sauran kayan kuma riguna ne masu kyau na mata ciki da singlets, cikin tsananin farin ciki ta dago kai dan tamai godiya taga haryay bacci yana saukar da numfashi ahankali.
Murmushi tayi ta kwashi kayan ta mayar cikin akwatin ta hadasu tsaf tarufe ta tashi takaraso gaban gadon daya ke kwance ta tsugunna ta kafamai ido tana tunani, sosai takeson Ya Aliyu sama da duka yan uwanta, su 21 ne yaran Dady, Ya Aliyu shine first born agidan, itama ta girma batasan maman shiba but Anty Hajar tasanta dan tana around 6yrs ta rasu, hawan jini yakasheta, Mama ta taba fadamusu Aliyu yakusan haukacewa da Ummin shi tarasu dan ya shaku da maman shi sosai, bayan Ya Aliyu sai Maman su ta haifi Anty Hajar, sai ta haifi har maza biyu amma duk suka rasu bayan sunzo duniya, sai ita, sai kaninta dukansu mata guda 6, amaryan Dady yaranta mata guda uku, sai ta tsakiyar itama yaranta mata guda Takwas, bawasu manya bane dayake gasan haihuwa ake agidan, daga ita sai Anty Hajar ne kawai manya duk sauran yaran yarane basu wani tasaba. Deep down tausayi sosai Ya Aliyu kebata bana wasaba gidan nan kowa ya tsaneshi harda Maman su itacema oga, she's sure ayanda Mama ta tsaneshi inda zata sami hanyar kasheshi zata iyayi, ita tarasa meyay musu meya tsaya musu? Maiya kare musu wanan mugun tsana haka daga ina? Gashi baima dawani magana, bayama kulasu sabida yanda ko kaunar ganinshi basayi duk sun rabashi da kaninshi, itama da karfi da yaji tanunama Mama itafa saita kula Yayan su koda ba mahaifiya daya ta haifesu ba ubansu daya ai, kuma jini guda ke yawo ajikinsu, Ya Aliyu is just somehow that she can not even define, he's very cool saiyaga daman kulaka zai kulaka, sanan yanada fushi yanada bakar zuciya but he's always keeping calm baimaso yana fushi, gashi baida kwari komi ahankali yakeyi sanan shi mata basama gabanshi, shi kawai gashi nanne soo somehow, sa'oinninshi maza by now suna cikin kogin soyayya koma sunyi aure sun ijiye iyali shiko batamaga alamun sha'awan aure tattare dashiba ko halinsu Mama ne dayagani yasa yadauka duk haka mata keda bakin hali ya tsani aure oho but she just wish, hope and pray Ya Aliyu will meet the love of his life soon and experience that feeling of knowing someone out there is dying for you, is crazy for you, and can do anything for, love feeling is just the best ne, tarasa mesa duka matan Dady dukansu ukun bazasu soshi and hold him like a Son ba why, yanzu kenan duk yaron da mahaifiyar shi zata mutu tabarshi haka zaiyi rayuwa kowa na kyaranshi? This isn't right at all.
Tashi tayi ahankali jikinta duk yay sanyi taja jakanta tareda kashemai wutan dakin tafita ta rufemai kofan falo tawuce part dinsu, ahankali tabude kofar su gudun kar Mama taji ta maida kofar tarufe sanan tadaga akwatin dan karyay kara tai dakinsu, bamata kunna wutaba ta lallaba ta ijiye akwatin gefen gadonta ahankali kaman munafuka, fincikota dataji anyi saida tadan saki gajeren fitsari kunna wutan dakin akayi taga Yayarta Hajara ne tsaye jikin kofa sai maman su data mugun daure fuska tana rike da ita, sosai jikinta yafara rawa hakan yasa tace "M...Mama menayi?" hannu Mama tasa ta dauke ta da lafiyayyen mari ihu tabude baki zatayi Maman su tace "wlh, wlh kikamin ihu ubanki yaji ya shigo dakin nan saina miki abinda bantaba mikiba tunda na haifoki duniya" gyada mata kai tayi tsabagen rudewa tasa hannu takama bakinta tana kuka sosai mara kara, cikin mugun fushi Maman su tace "wato dan ubanki tunda Aliyu yabar garin nan nahuta yanzu yadawo kin fara, Rauda ni, ni, ni nan uwarki karimatu in tsugunna in haifoki kifito tanan Rauda" ta daura hannu gaban zanin jikinta tace "nasha azaban nakuda na kwana biyar, bayana kam har tofin yaasin akamini tsabagen yanda kika shirya karyashi kafin ki fito, sanan dakika tashi fitowan kika fito ta kafa nasha bakar azaba nice yau Rauda kike nunamin wani kasurgumin katon banzan namiji, mai kama da basamuden chan yafi ni ni mahaifiyarki, iyye Rauda? Nasaki ki daukomin zanin gado, Rauda ni zaki watsarma da wankakken zanin gadona fari kal akasa sabida kinga Aliyu, dan ubanki ciki daya kuka fito da Aliyun?" shiru Rauda tayi bata bata amsaba sai uban hawaye dake fitowa daga idanunta, cikin tsananin fushi Mama takara kamo gaban rigan ta bakinta na kumfa tace "kibani amsa, ciki daya kuka fito da Aliyu?" girgiza mata kai tayi cikin kuka tace "Yayan mune Mama" wani mahaukacin mari Mama takara sharara mata tace "dan ubanki menasha taraku nake fadamuku? Aliyu ba dan uwanku bane, babu ruwan ku dashi yanda baida uwa hakama baidaku, kuba yan uwanshi bane, haka zai karake rayuwanshi baisan dadi da soyayyan dan uwaba, ku dauka ko jini vaku hada dashi ba, yaron da ubanku ya fifitashi kan kowa na gidan nan uban me za'ayi dashi eh?" cikin kuka sosai Rauda tace "amma Mama shi aka fara haifa a gidan nan, kafin dukanmu, kuma Dady na nuna yafi sonshi ne sabida duk kunki bama marayan yaron soyayyar mahaifiya dukkun tsaneshi, maiya muku? Bai taba zaginki ba, bai taba miki rashin kunya ba, inya gaisheki baki amsawa bama kya kallonshi saisama yadena, duk kun rabashi da kowa, Anty Hajar ma bata gaidashi duk kun hana kaninshi gaidashi saidai idan sunga Dady ne zasu gaidashi, haba Mama kiji tsoron Allah, _d'a na kowane_ maiya muku eh? Idan yanzu kika mutu akamana haka yaya zaki dingaji akabari" shaketa Mama tayi ahaukace jitake kaman ta kashe ta tace "nikike kirama mutuwa Rauda akan Aliyu? Ba dangin iya bare na Kaka, saidai ke kimutu baniba kinji shegiya wacce ta debo jinin dangin ubanta mai bakin zuciya" ganin idanunta na juyawa yasa Anty Hajara da itama take mugun jin haushin kanwar nata sabida taurin kanta tazo ta cire hanun Mama daga wuyanta tace "ya isa haka Mama" cikin fushi da mugun masifa jikin Mama har barbar yake tace "Hajar ki barni na kasheta, baidai tafison wani kato akan uwarta ba, goben nan zakiji kishiyoyina sun faramin habaici na haifi munafuka, zataci ubanta ne saisa gwara ai aurenta da Khamis ta tattara tabar gidan nan ta tafi gidan mijinta nahuta inba hakaba bakin cikinta zai kasheni ne, dama Khamis din yacemin gobe zaizo yadauke ki kufita kibishi kufita dan kin gama zaman gidan nan balle kije kinama wani kato girki kega kuku yakarata chan daci a restaurant shidai da gidan ubanshi ba amma wlh bazaici abincin gidan ubanshi ba zan gyara miki zamane Rauda" ahankali Hajara trying to calm Maman su down tace "ya isa Mama kiyakuri, Bazata sakeba" dan shiru Maman tayi tana kallon yanda Raudan taduka tana kuka sosai mara kara kafin tai kwafa ta kalli hadadden akwatin data shigo dashi tace "kuma shegen akwatin nan kona shege zanyi" tasa hannu zata dauki akwatin da gudu tarike akwatin cikin kuka tace "Mama dan Allah ki barmin abuna" hannu Mama tasa zata fizge akwatin tarike gamgam tana kuka, cikin kunan rai Hajara tace "wai bazaki saki akwatin ba Rauda kanin ubanki ne yabaki akwatin, kisaki akace" cikin kuka sosai ta girgiza musu kai taki saki dan son abubuwan ciki takeyi sosai, Mama jitayi kaman ta kashe Rauda tahuta zata jibgeta Hajara tai sauri ta tare tasa hannu ta daki hanun Raudan tace "sake shegen akwatin" ta hankadeta tareda fizge akwatin tamikama Mama dan ayanda taga mama tasan zata iya jima Rauda ciwo ayanda ta zuciyan nan. Karban akwatin tayi ta kalli Raudan dake kuka kaman zata mutu tai kwafa tajuya tafita daga dakin tsaki Hajara tayi ta balla mata harara tahau kan gadonsu cikeda takaicin Raudan tai baccinta, sosai Rauda taci kuka harta godema Allah ahaka bacci yay awon gaba da ita awurin.
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
5️⃣ & 6️⃣
_how to pay your subscription fee_
_*zaki turo 300 ta account dina 3107021073 first bank aisha Muhammad, saiki turo evidence of payment ta WhatsApp number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting*_
_*for those da prefer su tura kati, you can also send MTN card na 300 ta WhatsApp number na 07012181461 saina loda nasaki a group din danake posting ATSAKANKANIN SOYAYYA_
_Free page_
Sallame salla Ammi tayi
sake kwalamata kira akaro na uku tayi. "Aneesa wai bazaki tashiba, idan kika bari nazo dakin nan sai jikinki yay tsami, kindaisan abubuwan dake gabanki yau ko" da kyar ta iya bude ido jin Ammi na masifa tana kiranta jiya taci aiki a shago bana wasaba saisa tagaji haka, dama duk jumma'a haka take uban aiki a shago dan masu zuwa party nazuwa placing order dayawa kuma duksaitayi, da kyar ta sauko daga gado har bata gani da kyau tana dafa bango tafito daga dakin tafito Ammi tabita da kallo tai tsakar gida bayi ta shiga dan lokacin har gari yasoma wayewa fitowa tayi tadauro alwala takoma daki tadau hijabi ta sanya, akusada Ammi ta tsaya ta kabbarta salla, data idar tai karatun Al qur'ani sanna ta sallame ta gaida Ammi ahankali, amsawa Ammi tayi tace "tashi kije kidaura ruwa a wuta" gyadama Ammi kai tayi ta tashi ta zare hijabin jikinta tafito daga dakin tai kitchen wuta ta kunna ta daura pot din ruwan wanka dake cikeda ruwa tadau tsintsiya ta share tsakar gidan fess sanan ta shiga dakin dakin Ammi ta tattaro ta gyara sanan tawuce nata dakin ta gyaro shima tahada da falo ta gyara tafito da dattin ta kwashe, tadawo ta kunna turaren wuta sanan tafito tasauke ruwan daya soma shirin tausa daga wuta ta daura dumamen tuwo tahada ruwa ta shiga bayi, wanka tayi tana fitowa ta sauke tuwon dayayi tasa miya sanan tai dakinta, mai kawai tashafa tadau doguwan riganta na gida baki ta zura tafito lokacin wajen 8 nasafe ta zuba abincin ta dan tasan Ammi bata breakfast early tadawo ciki ta zauna kusada Ammi tafara cin tuwon dayay dadi miyan harda wake aciki, ahankali takeci harta cinye sanan ta kai kwanon kicin ta wanke hanun ta ta dauraye baki tadawo ta zauna kusa da Ammi, da hannu Ammi tanuna mata dakinta tace "daukomin purse dina" tashi tayi tai hanyar dakin Ammi tafito rikeda wata bakar purse ta zauna kusa da Ammi tamika mata karba tayi tabude purse din ta ciro kudaden dake ciki wanda suke na Aneesan na lallen datakeyi take tara mata dubu biyarne Ammi tamika mata tace "kije kisiyo kayan lallen, sanan kisiyo handglove banson yanda kike bata hanunki haka, kiyi sauri kidawo dan nasan anjima kadan yan lallen zasu fara zuwa yau asabar kina gida" karban kudin tayi tana kallon agogon bangon dakin ganin Takwas da rabine yanzu yasa tace "karfe tara kasuwan lallin ke budewa, Ammi ki faramin tsifan kafin lokacin" tai maganan tana zare hulan kanta tulin kitson kanta datai shuku na hannu yawani zubo har gadon baya, hulan data cire Ammi ta daura ta mayar mata tace "sokike kije kasuwa dakai daya da rabi, aga nan yay kato nan yay kadan, Tara zaki fita yanzu takwas darabi minti talatin yayma kitson nan kadan, yanzu jeki fara shiryawa ne, kafin kigama shirin lokaci yayi" kaman zatai kuka ta tashi tai hanyar dakinta, sip dinta tabude tadauko wani gogaggen atamparta riga da skirt dakeda dilli dillin ja, sai ta dauko jan hijabin ta dayakai mata har guiwa ta maida sip din tarufe tacire rigan jikinta ta shiga shiryawa, riga da skirt din yay mata kyau sosai gaban madubinta taje ta shafa hodanta tadau man baki tashafa a lips din sai abin yay kaman tasa pink lipstick, dawowa tayi tadau hijabin tasaka daya kwanta a fuskarta tadau karaman jakanta tafito, baki Ammi ta tabe tace "kasuwan aka cima kwalliya haka yan mata kodai nai siriki ne akasuwan" akunyace tace "laaaaa Ammi" dariya tadanyi ta dauke kai cikeda kunya tadau kudin dake gefen Ammi tace "nifa hoda kawai na shafa Ammi" tura kudin tayi cikin jaka tayi har lokacin taki kallon Ammi tace "natafi Ammi" "adawo lpy, ki adduan fita daga gidafa, kuma adaga kafa kar aje ana yauki akasuwa hmmm" Ammi tafada cikeda zolaya, murmushi sosai tayi tasa hijabi tace "to, Ammi idan yan lalle sunzo kice sujirani bazan dadeba" "shikenan, saikin dawo, kiyi addu'an fita daga gida" ficewa tayi daga dakin tai addu'a tafita daga gidan.
Around 8:40Am Hajar tabude dakin nasu ta shigo tana kallon Raudan dake kwance kan gadonta idanunta sunyi suntum suntum tace "kije Mama na kiranki adakinta, Khamis kuma yazo yana falo" ko alamun tashi batayi ba hakan yasa Hajar tamata ihu. "wai bazaki tashi kije kiran da mama ke mikiba mara kunya" tashi tayi ahankali tana turo baki tafita daga dakin, dakin Maman su ta shiga, Mama na zaune kan katafaren gadonta ta mimmike kafafun tana shan farfesun kaza, watsa mata harara tayi tace "sai yanzu kikaga daman zuwa rasakunyar beran tanka" ahankali tace "ina kwana Mama" hararanta Mama tasake yi tace "daban kwana ba zaki ganni anan ne?" matsar da farfesun tayi gefe ta sauko daga gadon, gaban wardrobe dinta tayi tabude taciro wani sabon dinkakken atampa na mustard da brown anyi dinkin riga da skirt sai mustard veil da mustard flat shoe mai kyau, mika mata Mama tayi cikin daure fuska tace "ai tun asuba kikai wanka, gasunan shirya anan yanzu nan Hajar zatazo tamiki kwalliya kitafi yana falo" karban kayan tayi ahankali ranta abace ta cire rigan ta ta shiga sakawa ahankali, rigan ta tsaya tana kallo yanda net ne daga ta kirjin ana hango boobs dinta, hannu tasa a wurin ta dago kai ta kalli Mama da itama ita take kallo cikeda masifa tace "miye to?" cikin dan shakakkiyar muryanta tace "ana hango kirjina Mama is net" harara Mama ta watsa mata tace "naga dai Khamis zaki aura har ubanki yasan da zancen, banda haka Khamis dandan Yayata ne na yarda da tarbiyan shi, yaro mai natsuwa da hankali ga kunya, me kike nufi mai zaimiki? Besides wanan dinkin mai net din wuyan ai shinaga yan mata ke yayi yanzu saisa na bada amiki irin shi dan haka karki kara cemin komi" daidai lokacin Hajar tabude kofar dakin ta shigo dauke da kayan kwalliya murmushi sosai Mama tayi tace "kaga yar albarka maijin maganan uwarta, bazaki taba ganin mara dadi ba arayuwanki Hajar saidai kiga daidai, yimata kwalliyan sutafi sai dare yau" murmushi Hajar tayi jin ddin maganan maman su, taja kujera ta zaunar da Raudan data dawo kaman gunki ta shiga mata makeup din, cikin 5min tagama mata sosai tai kyau, tadau gyalen ta yafa mata a kafada tace "tashi kuje" kallon gyalen tayi kaman zatai kuka tace "ahaka Anty, jibi kirjina fa" mugun kallo Mama ta watsa mata tace "barganin kinyi gayu bazai hana na lallasaki da safen nan ba, dan ubanki inya gani aike zai aura ballema Khamis baida kallon nan, wuce muje" ta tasata agaba sukai falo kanta akasa, wani kyakyawan farin guy ne zaune akan daya daga kujerun dake jere a hadadden falon yana sanye da farin shadda dake kyalli taji guga da bugu, ganin Mama yasa ya saukar da kanshi kasa cikeda kunya yana murmushi, dan dariya Mama tayi tace "kagamun dan banzan yaro ni ake kunya kuma yanzu Khimis, lallai duniya ashedai da gaske ne yaro akace za'amai aure natsuwa yake" tai murmushi tace "kaga ga kanwar taka nan tashi kutafi, dan Allah Khamis sai dare kaji zaku dawo ka kaita yawon bude ido, nariga nafadama Babanta zaka kaita wujen Yaya ne, so ba matsala, sai darefa karka manta banso taje wajen shegen Aliyun nan ne, neman hanyar rabata dashi nake ido rufe, tashi kuje adawo lpy, akwai kudi hanunka enough kona kara maka?" tashi yayi yace "akwai Small Mum" gyadakai tayi tace "yauwa saikun dawo to" ta tura kan Raudan dake tsaye gefenta tace "kutafi sai anjiman ku" bude kofa yayi ya fita tabishi ahankali, rakasu Mama tayi har bakin kofa tana murmushi harda sauke ajiyan, tasamu inda ta tura mai taurin kan, taga ta inda Aliyun zai ganta yau, maida kofa tayi tarufe takoma daki.
Tafiya suke a tsakar gidansu da babu kowa sai ma'aikata dake watering plant, Khamis na gaba ita tana baya tana waige ganin Mama takoma daki yasa tajuyo tace "Ya Khamis kaje mota bari nazo" kallon so yamata zaiyi magana tace "please kaji wlh yanzun nan zanzo" gyada mata kai yayi yace "okay" yay gaba, sake kallon dakinsu tayi ganin kofar a kulle yasa ta kwasa da gudu tai shashin Ya Aliyu kafin akamata, bude kofan tayi ta shiga da gudu ta mayar tarufe ganin baya palor yasa tai hanyar bedroom dinshi, knocking kofar tayi ahankali cikin tattausan muryanshi yace "come in" bude kofan tayi ta shiga yana zaune kan gadonshi sanye da white bathrobe yasaka white bathroom slippers rikeda wayarshi yana daddannawa ga cream dinshi agefenshi daya ajiye, murmushi tayi takarasa kusadashi da sauri ta zauna tace "good morning Ya Aliyu" ajiye wayan hanunshi yayi a gefe yadago kai ya kalleta zai amsa sai yay shiru yana kallon fuskarta, dauke kai tayi da sauri dan tasan yanzun nan zai gane tai kuka, hanun yasa yadago fuskarta, Kallonta yayi ahankali yace "wat made u cry?" juyar da kanta tayi da sauri ta mike tsaye tace "dazu ne dazanyi alwalan safe wani kwaro ya shigan min ido, nazo nafadama zan fita ne Yayan mu" kallo yabita dashi ko kadan bai yarda da maganan ta ba yasan dukanta akayi dan tazo wajenshi jiya amma saiya share, ahankali yace "where are you going?" shiru tayi tana dan zaro ido bataso tamishi karya kuma kunya takeji tacemai itada dandan yayar Mama zasu fita. "where are you going?" yasake jefomata tambayan akaro nabiyu kanta tadan sosa tace "uhmm Mama ta aikeni gidan yarta Anty Hauwa ne" dan yatsine fuska yayi yanuna kayan datasaka da yatsa yace "like this?" gyadamai kai tayi tace "Mama tace dole saina sasu" tashi yayi daga kan gadon yamike tsaye, gyalen dake kan kafadarta yaja ya warware gyalen ahankali ya yafamata ya lullube tundaga wuyanta har zuwa cikinta yace "leave the veil like this, cover yourself, your clothes are too expose, be safe okay" gyadamai kai tayi ahankali, sai alokacin yadan sakin mata murmushi yace "saikin dawo nima am going out yanzun nan, take care Angel" murmushi tayi yaja hancinta yace "now go" juyawa tayi da gudu tafita shikuma yacigaba da shiryawa so yake yaje gidan kanwar Dad Momman Suleja.
Tunda tafito ya tsareta da ido harta karaso wajen motan tabude ta zauna tada motar yayi yay horn sojan yabude musu gate suka fita sukadau hanya saida yay dan nisa yana tuki sanan ya kalleta yace "mesa kika chanza yanayin gyalenki?" kallonshi tayi cikeda murmushi tace "yayan mu yace nasa ahaka yafi" tabe baki yayi ya maida hankalin shi kan tukinshi yace "ayanda yake da yafi kyau, kin wani lullube ko ina saikace matar aure, nidai gaskiya kicire baby" kin cirewa tayi ta kalli hanya tace "wai ina zamuje?" lashe lips dinshi yayi yace "Mama tace nakaiki yawon bude ido so zamuje yawone muci soyayyan mu ko yar kanwa ta" dan murmushi tayi batare datai magana ba, suna shiri sosai da Khamis wanda yake cousin dinta bata taba sanin su Mama na shirin hada auren subane sai ranan baban Khamis da yan uwa shi sukazo, tasaba dashi but har yanzu zance soyayyan su namata wani iri but koba komi yana sonta sosai kuma yanaji da ita, hanyar Suleja dataga sun dauka yasa tace "Suleja zamu? Naganmu ahanyan" gyada matakai yayi yace "yes babyna, Suleja zamu" gudu yacigaba da shararawa har suka karasa cikin Sulejan suna hira jefi jefi agaban wani dan gida madaidaici yay parking yabude motan yafita tabishi da kallo, key yaciro daga aljihun shi yabude gidan ya shiga yabude gate din sanan yadawo ya shigar da motar cikin compound din sanan yafito ya rufe gate din yadawo ta side dinta yabude mata marfin motan fitowa tayi tana kara gyara gyalenta tana kallon ko'ina, hanunta yakama yace "nakawo ki gidan dazamu zauna bayan auren mu, inkin gama gani zan kaiki company danake aiki dashi kiga office dina, do you like the house Baby? Koda yake muje kiga cikin gidan" yaja hanunta da take kokarin karba sukai ciki, dan madaidaicin falone dake dauke da manyan kujeru zaunar da ita yayi akan daya daga cikin kujerun yace "sit bari nakawo miki water" yay hanyar kitchen bin gidan tayi da kallo ganin kaman ana zama ciki saikuma ta kawar da tunanin dan anan Suleja yake aiki hala yana yawan zuwa gidan, fitowa yayi dauke da tray da two bottle water kekai sai farm fresh yogurt ya ajiye agabanta yace "baby wanan ne kawai agidan, bari namana order abinci online" girgiza mai kai tayi tace "no banajin yunwa nai breakfast fa" ruwan ya nuna mata yace "to ruwan fa" murmushi tayi tace "shima sai anjima zansha Ya Khamis" dauke tray yayi ya ijiye akasa ya matso kusada ita.
Yanda ya matso kusa kusada ita yasa gabanta yafadi sosai da sauri ta matsa gefe, sake matsowa shima yayi zata sake matsawa ya fizgota yace "me haka? Common baby ninefa, me kike wani guduna kaman dodo" girgiza mai kai tayi gabanta nadan faduwa tace "a'a ka matsa, ka matso kusadani da yawa babu kyau, Allah yahana" dan rungumota yayi yace "comeee onnn babyna, am your husband to be fa, meto dan natabaki kokuma na matso kusadake? Mama tasanni, Dady ya sanni kowa ya san da maganan mu, Mama ta bamu go ahead muyi yawon Bude ido, yausai dare zamu dawo tacefa, is opportunity baby muji dadin mu mu more, now give me a kiss" yay maganan yana pulling dinta da karfi da yaji zuwa jikinshi, fizge kanta tayi arude tace "me haka Ya Khamis, kadena, wlh zan hadaka da Maman mu, ni katashi ka maidani gida nafasa fitan" tai maganan tana kokarin tashi daga kan kujera tana gyara gyalenta da kyau, sosai maganganun ta suka bakanta mai rai sosai tashi shima yayi yace "okay mutafin" da sauri tai gaba saida yabari takai wajen bakin kofa sanan yawani dauketa yay sama da ita yace "wlh sainai yanda naga dama dake after all u are my wife to be" yay hanyar bedroom da ita, ihu ta kurma tana wuntsila kafa. "Ya Khamis me haka na shiga uku, mezakamin?" jefata yay kan gado kafin ta tashi yafada kanta ya fizge gyalen da karfi da yaji ya cillar akasa da sauri tasa hannu ta rufe kirjinta tafashe da kuka sosai, cikin jin haushin kauyancin ta ya dafata yace "wai me haka baby? Bakisanni bane?" kabar da hanunshi tayi cikin ihu tace "stop touching me Ya Khamis, kadena" cikin fushi yakara dafata yace "baza'a denan ba, waiba auren mu za'ayiba" sake kabar da hanun tayi tace "in as much as ba'ayi auren ba u do not gave any right, kadena tabani nafadama wlh zan hadaka da Maman mu" cikin fushi ganin yanda takemai ihu kaman ta girmeshi yace "kihadani da Baban kuma ba Maman ku kadaiba, koyau na dirka miki ciki babu abinda zai faru saidai arufa asiri ayi auren mu yan uwan jini ne idan aka tona kanmu aka tonama asiri" rarrafawa tayi zata sauka daga gadon ya janyota yasake wurgata da karfi yahau kanta yakai hanunxhi yana kokarin taba kirjinta, fashewa tayi da kuka sosai dan gani tayi fuskarshi ma ta chanza kaman ba Ya Khamis din dasuke firan soyayya mai dadi ba amota, rike hanunshi tayi gam ta ganna mai cizo buge mata baki yayi ya fizge hanunshi yana cizan lebenshi sabida zafin cizon datamai yace "shit dan ubanki nikika ciza haka, to wlh saina taba nonon kimutu ai nawane" yasake kai hannu zai taba suka shiga dambe, marin bakinta datake ta ihu dashi yayi yasa hannu ya barka gaban rigan yasa hannu zai taba boobs din hanunta daya kamo wani waya kaman ta chaza ta fizgo ta shaudamai da duka karfin ta ihu yayi yasaketa, dirkowa tayi daga kan gadon ta kwasa da mugun gudu ta tsugunna taja gyalenta daya yar tabude kofa tafita daga dakin, tashi yayi da gudu yabita yana kwala mata kira. "Rauda, Rauda ina zaki? Bakisan ko ina a Suleja ba ina zaki?" yafa gyalen tayi tarufe barkakken riganta kanta ko dan kwali babu tafito tsakar gidan tana kuka tana waigen bayanta tai wajen gate, bude gate tayi tana waigen baya tafita da mugun gudunta tana waigen baya fadawa tayi kan mutum daga ita har wanda tafada kai sukai baya suka zube.
"Auzubillahi, wayyo Allah na Ammi na" Aneesa dake tafiya taji an fado kanta kaman aljani ya diro daga sama tai ihu, arude Rauda dake kuka sosai batare data dagata ba ta juyo ta kalleta, ware ido Aneesa tayi cikin tsananin wahala tace "dagani zaki karyani" tai maganan kaman zatai kuka dagata take shirin yi daidai lokacin Khamis yabude Gate din zai fito a mugun tsorace Rauda tafada jikin Aneesa tararrike ta sumewa ne kawai Aneesa batayiba dan Rauda nada nauyi wlh, sakin kuka Rauda tayi tace "dan Allah kitaimake ni wanan mutumin wants to r...." daidai lokacin Khamis yakaraso ya fincikota yace "ke mahaukaciyan inane zaki kashe yar mutane ne, jibi yanda kika fada kan mutum?" ya kalli Aneesa dahar hawayen wahala sun fito daga idanunta dasuka fiffito yace "sannu tashi, Rauda bata da natsuwa" tashi zaune Aneesa tayi da kyar tana tattara kayan lallenta data siyo daga kasuwa tana zubawa a ledan su, ganin haka yasa ya fizgi Rauda zai shiga da ita cikin gidan, fashewa da kuka Rauda tayi tana kokarin kwace kanta daidai lokacin idanun Aneesa suka sauka akan barkewan rigan jikin Rauda sabida iskan daya daga gyalen sama wani irin kallo datake binshi dashi yasa cikeda rashin gaskiya yasa hannu ya gyara gyalen ya rufe bakin Raudan da hanunshi yadanyi dariyan rashin gaskiya yace "don't mind this girl kanwata ce, laifi tayi Maman mu tace nakamota shine hartana neman kaiki lahira" ya fizgeta zai shigar da ita cikin gidan, yanda Rauda ke ihu tana so tai magana hawaye na bulbulowa ta idanunta tana dukan hanunshi daya rufe mata bakida shi tana kallonta yasa ranta yabata wani abu, wani karfine yazo mata tashi tayi tsaye ta sauri tasha gabansu ta bubbude hanunta gaban gate din tace "saketa ina zakakai yar mutane, saketa wlh kona taro maka jama'a amaka dan banzan duka" wani matsiyacin kallo yamata yace "tashi mana daga hanya ke, meruwanki da family matter, tashin mana daga hanya kona kakkaryaki" sosai taji bataji tsoranshi ba kodaya, daure fuska tayi tace "saika saken mata baki naji daga bakinta kai yayan tane ko Family matter ne inba hakaba wlh bazaka shiga gidan nan ba, ita mamar taku dake cikin gida tafito dakanta tamin bayani cewa ita tace ka kamota sainai tafiyata, barima kaga wani abu" bakin jan hijabin ta takama ta tsugunna takamo bakin skirt din Rauda ta dauresu tare gam gam ta mike tsaye tace "shaida tabiyu bazan bar wurin nanba, ka saketa wlh tamin magana da kanta inba hakaba zan maka jina jina bar ganinka babba kaci yeast kabude dagadaga zanma" dudda dai yaga Aneesa na neman tonamai asiri dan tsirarrun jama'a anguwan daketa wucewa sai kallonsu suke amma saida yay dan murmushi ganin yar yarinyar dazata mai dagadaga. "au murmushi kake ko, nace kasaketa tamin bayani da kanta" tai maganan tana fizgo hanun Raudan dake kuka har lokacin mara sauti, cikin fushi yasaki bakin Raudan yace "gata, ke fada musu muba Wa da kanwa bane?" azatonshi yanda yayi Rauda bazatai maganaba fashewa Rauda tai da kuka talabe abayan Aneesa tariketa gamgam tace "help me, rap...." kansu yayo da sauri Aneesa tajata suna neman faduwa sukai gefe suna neman faduwa sabida yanda ta daure kayansu tana hararan shi, cikin muryanta dake rawa sosai tace "inane gidanku ki kira yan gidanku to" ta juya tana kallon layin tabuga uban ihu. "ihu jama'a" ta cigaba da komawa baya tana kare Raudan dake bayanta tana hararan Khamis din tana kalle kallen anguwan dabataga kowa ba kaman an dauke mutane, dan murmushi yayi shi mamaki ma Aneesa kebashi ganin fizga daya zai mata ya karairayata take mai wani tsiwa.
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
7️⃣ & 8️⃣
_how to pay your subscription fee_
_*zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment ta WhatsApp number na 07012181461, sainai adding dinki a group din danake posting*_
_*you can also send MTN card ta WhatsApp number na 07012181461 in baki da banki, sainai adding naki a group din danake posting*_
_Free Page_
Dan kallon ko ina yayi a anguwan ganin ba mutane yasa yaji dadi lemme just kill two birds with one stone, taku daya yayi ya fizgo hijabin Aneesa hakan yasa Rauda tai mugun faduwa sabida kayansu data kulle atare, bugawa kirjin Aneesa yashiga yi hakan yasa ta shiga kiran sunayen Allah a ranta, cikin karfin hali ta take kafarshi cikeda tsiwa tace "kasakeni" girgiza mata kai yayi yana kallon kwayan idanunta yace "saikinyi daga daga dani as you said Hajiya, thank God babu kowa a layin amfanin unguwan masu kudi kenan, oya fara" ya mika mata jikinshi jiran tadake shi, ganin hankalinshi baya kanta yasa Rauda data zube akasa ta mika hannu ahankali taja wayar Aneesa touch light phone dayadan zamo daga jakanta dake kwance akasan wajen, hannu tamika taja wayan tsabagen yanda tarude batasan lokacin data shiga saka number Ya Aliyu na Nigeria ba tana addu'a Allah yasa yasaka layin tai dialing, kaman ance yadaga kai yaga Rauda rikeda waya, ganin waya a hanunta yasa Khamis yawani irin ture Aneesa da karfi hartana buge gate yay kan Raudan cikeda bacin rai, fizgo bayan riganshi Aneesa tayi tace "kin kira, yi sauri an dauka?" komawa baya Rauda tayi tana sake dailing number Ya Aliyu daya gama ringing bai dauka ba tana kuka sosai tana kallon Khamis dake kokarin fizge riganshi daga rikon da Aneesa tamai....
Uban gudu yake shararawa kan titi ya kunna waka dake tashi kadan kadan, shi kadai a motar da kamshin ciki yahadu da kamshin jikinshi sai abin ya gauraye yabada wani d'adadden kamshi mai melting zuciya, sai murmushi yake rabonshi daya fita alone, sanan rabonshi daya rike starring mota yay tukoi harya manta wlh, yauma bakaramin rigima sukai da Dad ba kafin ya yarda yafito shi kadaiba dan saidama yace yafasa zuwa gidan Momma, ganin bakuwar number yasake kiranshi yasa yay dan tsaki tareda yatsine fuska yadau wayar yakara kunne batare dayace komiba. "Y...Ya Aliyu I...is me, me, me ne, Rauda, ka...g..kaga Ya Kham...Khamis is trying to ra...p..pe me" yanda Rauda tai maganan tana kuka sosai muryanta na breaking baima gane kan zancenta ba sai kalmar karshen rape dayaji yasa yaji kirjinshi yabuga sosai, gangarawa gefen titi yayi yaci brake cikin tsawa yakira sunanta. "Rauda, calm down, tell me who is Khamis and where are you? Keda waye ne, where are you?" arude ta kalli layin tace "Suleja bansan inane anguwan ba" da sauri Aneesa data rike bayan rigan Khamis da duka karfin ta ta bude murya tace "layin yan gayu a Suleja" baki Rauda tabude zatai magana danta fadamai sunan layin yasa kafa cikeda fushi ya bugi hanunta da kunenta data kara wayan hakan yasa wayar tai tsalle tawani irin tarwatse a gefe, yanda takalmin shi yadaki gefen kunenta saida idanun ta suka juya tai baya kaman wacce ke shirin sumewa kunenta yay wani irin dummmm bamataji jinta yadauke duka. "dan uwarki sabida tuntuni banso na dakeki angayamiki kin gagareni ne" arude Aneesa data rike bayan riganshi ta sakeshi ta rarrafo da sauri tana kallonta tace "innalillahi wa innailaihi raji'un, kai mugu ne wlh Allah ya saka mata, kunenta" tamika hannu zata taro Raudan datai baya zata zube akasa, wani irin fizgo Aneesan yay da hannu daya zatai magana yasa hannu ya dauketa da lafiyayyen mari mai kyau yace "you had your chance kitafi amma kika tsaya" bude Gate din gidan yayi ya wani irin tura Aneesan ciki da duka karfinshi tafadi akasa da sauri ta mike zata fito ya finciko Rauda datai kasa ya shigo da ita hakan yasa Aneesa tace "kabarmu mutafi Malam ga gidan nan babu kowa ciki, dama nafada tun dazu karya kake, kallo daya za'amaka agane kai irin yan iskan mazan nanne masu lalata yaran al'umma,
Parking motar Aliyu yayi d'an almajirin dake zaune yace "nan ne layin yan gayun yallabai" kudi Aliyu yaciro dabaisan adadin yawansu ba yamikama dan almajirin yaron, yaron ya karba tareda washemai baki yana rike robar almajirin cinshi da kyau yace "nagode, Allah yabiya" yay maganan yanataba kofan motan yace "taki buduwa" matsowa yayi kaman matsoraci yabude mai kofar da gudu almajirin yafita yana tsalle yana kara kallon tulin kudin da tunda yake baitaba ganin kowani a gidansu yarike irinsu ba, tada motar yayi yana tafiya yana sake trying number data kirashi dashi baya shiga sanan yana kiran asalin number ta shima baya shiga, sosai yashiga cikin tsananin damuwa ahankali yake tuki a dogon layin da baya ma ganin jama'a ciki, harya shanye layin shi baiga kowaba hakan yasa yasake yo kwana yajuyo tundaga nesa yake hango gyalen Raudan daya gyara mata dazu dasafe da kanshi akasa kan wani dutse iska na karkadashi, tun kafin ya iso wajen da gyalen yake yay parking baima tsaya rufe motar da kyauba yataho dasauri tsugunnawa yayi yadau gyalen ahankali yana kara kallon gyalen this is definitely gyalen Rauda, sake bugawa kirjinshi yayi wats happening to my sister ya tambayi kanshi, rike gyalen gam yayi Yajuya yana kalle kallen gidajen kan hanyar yaciro waya yana kokarin kiran Dad.....
Jan Raudan yayi da batada karfi ko digi ajiki har yanzu jin kennenta take dummm kaman banata ba Aneesa da jikinta yafara rawa sosai ganin yanda yawani irin daure fuska tasaki wani irin wawan ihu. "Ammiiiiiii! Wayyo Allah n..." buge bakinta yayi azuciye yace "yau zakici uwarki, gwara wanan" yanuna Rauda dake sauke ajiyan zuciya kawai yace "su sunsan inda zasu ganni a duniyan nan , keko baki sanni ba, daga yau baki kara haduwa dani, shiga shara ba shanu banga uban abinda zai hanani yimiki fata fataba dama daga ganinki zakiyi man shanu" ya jasu duka biyun kaman raguna yay hanyar kofar dakin zai shigar dasu, Aneesa sai tutturjewa take, wani irin bugo Gate din da akayi da karfin bala'i yasa dukansu ukun suka waigo, ido da ido Khamis yay da Aliyu dake sanye cikin wani Milk wagambarin shadda da aka mishi dinkin fitted yaji aikin hannu, yasa takalmi irin na yan gidan sarauta dinan kanshi babu hula sai bakin gashin kanshi dake masifar kyalli kaman ya shafa man gashi, idanunshi sanye cikin dark shade abinda yaboye jan da idanunshi sukayi kenan tsabagen yanda ranshi yakai ga baci, yana tsaye wajen Gate amma saida kamshin turarenshi yakai har inda suke gaban kofa ko ina yadau kamshin shi, ganin Aliyun yasa wani irin karfi yazoma Rauda tawani irin fizge hannunta daga rikon da Khamis yamata ta tashi tsaye tazo da gudu tafada jikin Aliyu tasaki kuka sosai takasa magana, ganin haka yasa Aneesa ma da gabanta ke faduwa bana wasaba ta fizge hijabin ta da Khamis yarike ta taho da saurinta gefensu Aliyun ta tsaya kirjinta na bugawa kaman zai tsage, dan wayancewa Khamis yayi yakakalo murmushi yatako ahankali yana dumfaro su da sauri Rauda tasaki Aliyu takoma bayanshi ta labe tana kuka hakan yasa Khamis ya tsaya chak a tsakar gidan yakasa karasowa gabansu, hannu Aliyu yasa yazare dark shade din dake idanunshi ya zubama Khamis jajayen idanunshi dayasa yaji internal organs dinshi na girgiza cikin wani Husky harsh voice yace "how dare you raise those your filty hands on my sister, how dare you touch her" hausawa sunce tabarman kunya da hauka ake nannade ta, cikeda borin kunya shi adole shi shine yace "who is your sister? Raudan ce sister ka?" ya tambayi Aliyu cikeda kallon isgilanci yace "as far as am concern and base on wat I know ko mahaifiyar ta tacha cewa kai ba wan yaranta bane, you guys are not blood related, bama tasan da zamanka ba, kuma mahaifiyarta tabani izini na dauketa nakaita yawon ido karmu dawo sai dare gatanan u can ask her and hear for yourself, banda hakama who do you think you are to talk to me in such manner nafika matsayi da iko akan Rauda, am her Mum's elder sisters first son, and her husband to be, ko ubanka yasan da hakan so back off please, ke Rauda let's go" yay maganan yana tahowa yazohar gaban Aliyun yasa hannu zai jawo Raudan cikin wani irin fushi Aliyu ya kwasheshi da mahaukacin mari. "Tau!" da sauri Aliyu yarike hanunshi sabida zafin da hanunshi yadauka ya murza hanun kaman zaiyi kuka yace "aauchhhh" yana yarfe hannun, yanda yayi saida yasa Khamis fashewa da mugun dariya dudda marin ta shigeshi dan har gefen fuskar da Aliyun ya mara yay ja abunku da fari, da yatsa ya nuna Aliyun dake yarfe hannu yana yatsine fuska yace "wanan ne, wanan ajebotan kuka kira yay protecting naku daga ni? wanan malalacin namijin daya rako maza duniya wanan maza matan dayamafi mace yauki kaman kubewa ne kuka tunanin can beat me up?" hannu yakai yafara bude boturan gaban shaddan riganshi yace "zan nunama u have messed with the wrong guy ni haifaffen dan kwari ne ba girman turai ba, girman tasha, kar har purewater na saida a park" fashewa da kuka Rauda tayi dan tasan Ya Aliyu bai iya fadaba ko kadan ta jijjigashi tace "Ya Aliyu mugudu please" itama Aneesan jikinta rawa yafara ganin Khamis cikakken dan tasha ne kam yana magana kaman dan wiwi, riganshi ya zare ya yar akasa ya matso gaban Aliyu ahaukace yasa duka hannayenshi ya daki kirjin Aliyu da saida yay baya kaman zai fadi yace "kai ubanka yaci ubanka kaji, dan babar ka nataba kanwar taka uban me zaka iya? Eh nace ubanme zaka iya?" Khamis yay maganan kaman dan daba yana hura hanci, Aliyu ya kafeshi da ido he really do not know how tayaya ma zai fara fighting dinshi ba, indako yasani daya kusan kashe yaron nan, cikin kuri yay pointing Aliyun da yatsa yana murmushi ya kalli Aneesa da Raudan dasukai zuru zurun barinma Rauda dake kuka wiwi za'a dakinmata yayanta yace "do you all see what am saying, bakazo shigarma kanwarka dat I was trying to rape bane? Then beat me up now Aliyu, are you scared Mama boy? Beat me mana, kawa Allah ka dakan, baku ganiba matsoraci bane, kai" ya dungure ma Aliyun goshi da yatsa Aliyu yasakeyin baya, Khamis ya nunamai yatsar shi ta tsakiya yace "f**k you Aliyu, I said f**k you mezaka iya? Daken mana kaji tsoro ne eh? Eh malalaci?" yanda yakema Aliyun daya tsaya kikam yana kallonshi tijara yamugun sosa ran Aneesa saitaji kaman tai kuka dan daga ganin yanda Aliyu ya mareshi da farko ya shiga yarfe hannu zaka gane baida karfi kona sisi, kallon yanda Rauda ke kuka sosai abayanshi take alamun batada hope zai musu dukan tsiya sanan yama yayan nata dukan tsiya shima hakan yasa taji wani karfi yazo mata da bata taba jin irin that kind boldness ba in her life, cikin wani irin izza ta shiga gaban Aliyu tana taku dai dai tana clapping hands dinta cikin isa da takama tana clapping din tana kallon fuskan Khamis din dake kallonta kaman yanzu yafara ganinta, tsayar da tafin tayi tace "kasan mesa nake tafa maka?" tai wani murmushi ganin baice komiba kawai kallonta yake kaman wani wawa tace "wani zubin idan kare na haushi idan kai tafi saikaga yadan natsu" cikin fada yace "nikike cema kare?" cikin dakewa ta nunamai yatsa tace "quit, am still talking" samun kanshi yayi dayin gum ganin yar yarinya namai magana kaman uwarshi, tace "what differentiate human being da animals is ability to think and reason which bakada duka biyun you are just a dog malam which yayan mu bazai taba iya biyema yadawo kaman kaiba ko?" tadan juyo for the first time ta kalleshi idanunshi da nata suka sarke faduwa sosai gabanta yayi tadan kyafkyafta ido sau biyu pink lips dinta sukadanyi rawa ahankali tace "ko?" gyadamata kai Aliyu yayi batare dayasan yamayi ba, juyar da kanta tayi tace "kai mailafine bagaremu ba kadai har agun Allah, sanan kanada bakin zage zage kana turashi kanaso yabiye maka kuyi fada, wai intambayeka man do you know who is a Man?" wani matsiyacin kallo tamai ganin yanda yasaki baki yana kallonta tace "A Man baya tsayawa yay physical fight da kowa dan physical fight dangrades one's level, banda haka a Man is someone who has control over his heart ayayin dayake cikin tsananin fushi which is abinda yayi yanzu, kazaci kana ihu kana cika kana batsewa kana tunanin by d time dayake so yaci ubanka you can match his level ne eh?" tamai tambayan tana hura hanci daya kaman wata boss tana kallonshi, dan murmushi Aliyu yasaki for the first time ya rungume hannayenshi a kirji, ganin har lokacin Khamis din baice komiba ya tsaya yana mamakin tane yasa tace "and yanzun nan zan nunamaka idan yatashi yace zai ci uban naka u can never match his level of power, kwabaka zaiyi kaman yanda ake kwaba dibila tsaya kagani" tai maganan tana tsugunna wa a wurin duk suka bita da kallo kasan dake bakin Gate din ta kwasa da hannunta dayawa batare da duksun luraba dan hijabinta yarufe mata hannu sundaiga ta tsugunna mikewa tsaye tayi Khamis din nabinta da kallo hannunta tadaga un expectedly ta watsamai kasan a fuska aiko suka shiga idanunshi biyu, ihu yayi. "wayyo Allah na, wash Allah idanuna, sainaci durun uwarki yarinyar nan" yayo kanta yana sosa idanunshi dayakasa budesu tsabagen kasan data sakamai a ciki matsawa gefe tayi da gudu ta kalli Ya Aliyu dake binta da kallo tace "Yayan mu yimai shegen duka ramama kanwarka abinda yamata bazai iya ramawa ba idanunshi cike suke da kasa" ware manyan idanunshi Aliyu yayi yana kallon this wired girl, gyadamai kai tayi da sauri tace "ka zaneshi, daddaki azzalumin" jin daga ta inda take magana yasa Khamis yay wurin yana murza ido yace "dan uwarki ubanwa yace miki koni makahone zai iya tabani ne wanan ragon" dawowa tayi kusada Aliyun ta kallai tace "yimai lilis u can do it, zo zan nuna maka inda zaka dinga duka ajikinshi zokaga" tai gaban Khamis din dake bubbude kafa yana sosa idanu kaman mahaukaci tsabagen azaban kasan dake cikin idon, ta nunama Aliyu cikin shi daya fara dan tara teba dama babu riga ajikinshi tace "zoka naushi nan" turashi Rauda tayi tace "muci ubanshi Ya Aliyu ka rama mana" ahankali Aliyu yadaga kafa yana kallon Aneesa dake nunamai cikin Khamis kaman wawa yakaraso kusada inda take yana kallonta still, zare ido tayi tsabagen jin dadi zasuci ubanshi tarage murya kaman mai shirin gulma tace "yauwa naushi nan".
Tanunamai gefen cikin Khamis, farin hanunshi Aliyu ya kalla ya dunkule ahankali yana kallon Aneesan data cije lebe irin ya dunkule hanunnan da kyau dinan tana kallon hannun tana nunamai cikin Khamis din dake sosa ido, daddagewa Aliyu yayi yabugama Khamis uban nishi aciki atare daga Aliyun har Khamis din sukai ihu harsaida Aneesan takoma baya da gudu dan tsoro sabida ihun da Aliyu yayi yana yarfe hannu kaman zaiyi kuka ya kalleta yace "it's hurt, ahhhh, aucchhhh, alottt" sosai yake yarfe hannu hakan yasa ta matso ahankali tana leken Khamis din daya zube akasa dan naushin ya shigeshi gashi yakasa bude ido balle yarama, tsayawa kusada Aliyun tayi dake yarfe hannun nashi dayay jajir tasaka yatsa abaki tana cija danso take suci uban Khamis sosai, kalle kallen compound din ta shiga yi kafin idanunta su sauka kan rigan Khamis din dayacire ya yar da sauri tai wurin rigan tsugunnawa tayi ta dauka ta shiga wurga rigan tana kaman lilo dashi rigan ya shiga kanannadewa danso take tamaida rigan dorina, binta da kallo Aliyu yake yana murza hanunshi harsaida tagama tazo gabanshi da sauri ta mikamai dorinar rigan tace "gashi yayan mu, rama mana da wanan tunda baka iya fadaba, yimai shegen duka da wanan" tamikamai rigan, karban rigan yayi yana kallon fuskarta, nunamai Khamis din tayi tace "zaneshi karka ragamai, ko akotu irinsu bulala tamanin ake musu kaima yimai 80" da sauri ya kalleta yace "80?" kallonshi tayi akaro nabiyu idanunsu yakara sarkewa faduwa gabanta yayi hakan yasa ta kyafkyafta ido sau biyu ta gyadamai kai batare data iya magana ba ta kawad dakanta, ahankali Aliyu yakarasa inda Khamis din yake azube yana sosa ido ya daddage ya shaudamai ihu yayi. "Aliyu wlh idan idanuna suka bude saina kasheka dagakai har shegiyan na..." zubamai nabiyu Aliyu yayi da karfi hakan yasa Rauda ta rungume Aneesa cikeda murna suka shiga tsalle kaman sunsan juna Aneesa harda tafi wani masifar dadi takeji fiye da tunanin mutum, cigaba da dukanshi Aliyu yayi da rigan sunamai tafi itada Rauda harya yarda rigan ya zauna agefe yana haki yagaji, da sauri ta kalli Rauda tace "ina zuwa bari kuga" da sauri tabude gate tafita jakanta tabude ta ciro wani kwababben bakin lalle da mai saida lallenta yahada mata as sample dan kafin tasiya saitasa ya dama mata tadanyi Zane kadan a hannunta ta wanke dan taga iya bakinshi dan kwanaki tasai lalle ko kadan baya baki dudda hydrogen din datake zubamai, shigowa tayi da sauri rike da ledan lallin ta kalli Aliyu tace "Yayan mu daga shi ka zaunar dashi kaga" kasa mata musu Aliyu yayi Yajuya yadago Khamis din da karfi ya zaunar dashi, tace "yauwa rikemin hanunshi tabaya" tsayawa abayanshi Aliyu yayi yarike hanunshi gam, da kyar Khamis dabaya iya bude ido ke magana yace "wlh duk kun shiga uku koba yauba yau ranan kuc...." bai karasa maganan ba Rauda tazare flat shoe kafarta tai bugamai abaki aiko sai jini, dariya sosai Aneesa tayi dayasa dimples dinta lotsawa tana kallon Raudan tace "dama kinada karfin nan tuntuni kiketamai kuka matsoraciya" takarashe maganan tana dariya sosai kafeta da ido Aliyu yayi ko kyafta ido bayayi kaman ance ta kalli gabanta suka kara hada ido shiru tayi ta saukar da idanunta kasa tadan matsa gaban Khamis din sosai kirjinta na bugawa tana gyara bakin ledan lallen, ahankali ta shiga zanamai bullen mage tundaga gefen bakinshi har zuwa wajen sajenshi uku uku sanan taja wani dogon layi tundaga kan hancinshi har zuwa goshinshi shidai Khamis sanyi sanyi da waiwayi waiwayi yakeji akan fuskarshi amma yarasa me akemai, fashewa da dariya sosai Rauda tayi ganin abinda Aneesa tamai harda bubbuga kafa akasa kaman ba itace tagama kukaba da barkakken riganta, mikewa tsaye Aneesan tayi itama tana kallon fuskanshi ta harari Rauda cikeda murmushi tace "am happy you are now smiling nidai nagudu gida, you guys should run for your lives, kugudu kafin idanunshi subude" ta kwasa da gudu tabude Gate tafita da sauri Rauda tabita tana kwala mata kira tace "baiwar Allah, baiwar Allah baki fadamin sunanki ba to" juyowa Aneesa dake kwashe kayanta nakasa awajen Gate din tayi ta kalli Raudan tai murmushi tareda rataya jakanta akafada tace "sunana Nana Fateema" "can we be friends? Inason ki sosai you are so bold wat a fearless lady, a ina kike? Inane gidan ku? Anan Suleja kike?" Rauda tai maganan tana karasowa gabanta murmushi tasakeyi zatai magana idanunta suka sarke dana Aliyu dake tsaye jikin Gate yazuba mata idanu hanunshi zube a aljihun riganshi yana kallonta sosai gabanta yafadi, dan kyafkyafta ido tayi tana kallonshi kafin ta juya da sauri tama Rauda waving hannu tace "bye Friend" daidai lokacin keke napep na zuwa tareshi tayi ta shiga ciki sukai gaba dukansu tsayawa sukayi a inda suke sukabi keke napep din da kallo har yafita daga layin.
[11/02, 05:11] Aishat Muhammad: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
9️⃣
_How to subscribe_
_*Zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watsap number na 07012181461, sainai adding naki a group din danake posting*_
_*zaki iya turo katin MTN 300 in baki da banki ta watsap number na 07012181461, sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya*_
For a moment harta manta da matsalan datake ciki dasuke magana da Aneesa not until lokacin da keken data shiga ya bacema ganinta, juyowa tayi ahankali hada ido sukayi da Aliyun dayamata wani irin mugun kallo da baitaba mata irinshi ba kafin yafito daga cikin gidan yay wurin motarshi da sauri tabishi bude mota yayi ya shiga hakan yasa tabude dayan side din ta shiga tana kallonshi batada burin daya wuce yacemata wani abu amma saibaice ba, kunna mota yayi batare dayace mata komiba hannayenshi duk ciwo sukemai yaja motar, sosai taji jikinta yawani irin mugunyin sanyi hakan yasa ta saukar da kanta kasa gabanta sai faduwa yake, da azababben gudu yakejan motar Haryakai kai gidansu uppan baice mataba wani mahaukacin horn yadanna daya daga cikin sojojin gaban Gate yazo yabude musu Gate din yaja motar cikin gidan a tsakar gida yaga Dad sai zirga zirga yake yana sanye da jallabiya mai ruwan goro dayake yau weekend baifitaba yana gida, ganin motar Aliyu yasa tun kafin motar yay parkin yay wurin motar, daidai Aliyu yay Parking yabude motan yafito ranshi abace, tsareshi Dad yayi yadaura duka hannayenshi akan kafadarshi yana nazarin fuskanshi cikeda tashin hankali yace "Son kakirani kana cewa menene menene, banma gane mekake cewaba sai kuma ka katse wayan, were you attack? Nasaka bodyguard bin bayanka gashinan kuma kadawo, wat happen to you Gadanga na iyye? Ya akayi idanun ka sukaija hakk...?" kasa karasa maganan yayi sabida sauka da idanunshi sukayi kan hanun Aliyu, yanda yaga hanun Aliyun yay jajir kaman ya kone da ruwan zafi yasa da sauri yasaki kafadar Aliyun yakamo hanun yarike arude yana kallo yace "wat happen to your hand Son? Maiya sameka, talk to me Aliyu? Me haka hanunka yay jajir where you attack?" Dad yay maganan kaman zaiyi kuka dukya birkice, ganin yanda Dad din ya rude yasa yadan yatsine fuska tareda fizge hanunshi yace "am fine Dad don't worry am fine" yay maganan yana bin gefen Dad yay dayan side din motar, Dad yabishi dasauri yace "don't tell me you are fine Aliyu, mai ya sameka idanunka sukai ja haka hanunka yay ja shi...."cikin fushi yabude kofar motar, lekowa Dad daya biyo bayan Aliyun yana tambayanshi maiya sameshi yayi ganin Rauda zaune kan kujeran gaban motan rigan ta abarke sai rirrike wurin barkewan take da hannu, babu dan kwali sai kuka take gefen fuskarta ya kumbura suntun hakama bakinta, idanun ta sunyi jajir sai wani kukan take ganin Daddy, hadiye wani miyau mai daci Dady yayi cikin wata irin muryan mamaki yace "Rauda?" ya kalli Aliyun yace "tareda Rauda kuka fitane, but you went out alone, a ina ka ganta? Maiya sameta haka? maiya faru? You guys should answer me ha'a" dan cizan lips Aliyu yayi yasaki ahankali yace "I was on my way going to Momma's place Rauda takirani dawani number crying wai Khamis was trying to rape her, da kyar nagano inda take a Suleja....." nan yabama Dad duka labarin daga farko har kashe ranshi duk abace yace "Dad ba cousin dintaba kowa who the hell that Khamis is I've cancelled their marriage, bazan taba bari my sister to marry that kind lowlife of a being that could stood so low har yay kokarin molesting mace ba" cikin bala'in fushi Dady ya kalli yanda take babbaka kuka yace "dan gidanku kimin shiru anan kafin na kikkifeki da mari, ubanme yakaiku har Suleja? Iyye ubanme yakaiku har Suleja, ba wajen mamarshi Mamanki tacemin zai kaikiba, yawon banza kika fara Rauda? Yawon banza?" girgiza ma Dady kai tayi da sauri wasu sababbin hawayen nabin idanunta tace "Dady wlh Mama tace mai wai yakaini yawon bude ido sai dare zai dawo dani, ni kuma tace dole saina bishi dankar nazauna agida Ya Aliyu nanan wai wurinshi zani, shine yakaini gidan" tafashe da kuka sosai mai tsumma zuciya, cikin wani irin tsananin masifa da fada Dady yace "ni Khamis zai lalata ma Y'a, yarana yama haka?" ya kalli Aliyun da Raudan da duk sukai wani iri barinma Aliyu kana ganinshi kasan yau yay abinda bai tabayiba, Dady yay kwafa cikin tsananin jin ciwon yanda Khamis yataba mai yace "zai gane kurenshi, Allah dawo da Kareematun ai zata dawo gidan nan tasame ni, tashi kiwuce ciki ki chanza kayan nan kiyi wanka zan kira muku likita yazo yadubamin ku wlh saiyasan yatabaku, wlh kuwan" yay maganan yana rike habar Raudan yana kallon yanda gefen fuskarta da wajen kunenta yay suntum, sakinta yay ahankali yace "sannu kinji, tafi dakin ku kiyi wanka ki chanza kayan nan kizo falona" gyadamai kai tayi tawuce tana tafiya ahankali.
Dad ya juyo ya kalli Aliyu da duk yay wani iri ji Dady yayi kaman ya kurma ihu, hanunshi yakara kamawa yana kallo cikin dan fushi yace "why will you fight him eh? You would have called me danai contacting police headquarter na Sulejan koda i can come on time da nasa a tura police akamashi adaure shi, why will you fight him eh Aliyu?" Dady yay maganan abin namai masifan ciwo dan yasan waye d'an shi, ganin yanda Dady yayi yasa ya fizge hanunshi yana yatsine fuska yace "am fine Daddd, okay, am fine, bari naje nai wanka" yay hanyar shashin shi Dady yabi bayanshi da kallo cikeda tausayin Aliyun for the first time yau yaga jarumta a idanun Aliyu yasan hanun nan namai zafi amma yaki nunamai hakan saidai yace he's okay he's fine, dan murmushi yayi yace "Allah rayamin kai Aliyu na" yay kwafa yy hanyar shashin shi shiko Khamis mai rabashi dashi yau sai Allah dan wlh yay kuskuren taba Aliyu daya sani dashi yazo yataba fess zai iya yafemai amma Aliyu ko wlh saiya ramama marayan yaron shi yasakeyin kwafa ya shiga ciki.
Bedroom dinshi dake hadadden kamshi ya shiga ko ina a gyare dan cleaner shi yazo ya gyara, maida kofan da sauri yayi yarufe harda murza key dan yasan Dady zai iya biyo bayanshi hanunshi dakemai masifan ciwo ya shiga yarfewa kaman zaiyi kuka in fact duka hannayen ma kemai ciwo baitaba wani punching punching da mutum ba in his life, shi yanama shiga mutane ne balle har wani abu physical fight dazaisa yay exchanging punch da wasu yahada shi, cijan lips dinshi yayi ya shiga cire kayan jikinshi yabarsu anan kasa ya tsallekesu yay bathroom wanka yayi da ruwa mai zafi sosai yafito sanye da bathrobe akan gadonshi ya zauna kafin yawani irin fada kan gadon yana sakin ajiyan zuciya, lumshe ido yayi yana kara lumewa cikin lallausan katifar shi while relaxing all his nerves and body. _"wai in tambayeka mana do you know who is a man? A man baya tsayawa physical fight da kowa dan physical fight downgrade one's level, banda haka a man is someone who has control over his heart ayayin dayake cikin fushi which is abinda yayi yanzu"_ wani irin murmushi daya bayyana all his 32 teeth out Aliyu yayi. _"kazaci kana ihu kana cika kana batsewa by the time dayake so yaci ubanka you can match his level ne eh?_ murmushi yasakeyi idanunshi a lumshe yaja filo daya ya rungume tight kaman zai fasa filon murya chan kasa yace "who is this Fearless Lady? Who are you Boldest?" "Aliyu, Aliyu, Gadanga" kaman daga sama yaji ana tapping nashi ana kiran sunanshi bude ido yayi da sauri abu yaji ya shigan mai ido hakan yasa yamaida idon yarufe da sauri, Dady dake tsaye a kanshi yasa hannu yana kakkabe feather filon yace "sai murje filo haka filo harya fashe bakada lafiya ne, cikin ka naciwo ne, tundazu nazo ina kiranka baka amsaba saida nadauko spare key nabude na shigo, bude idananun to na kakkabe maka" ahankali yabude idanun yanabin gadon da kallo yanda yafasa filon da abubuwan shi duk suka zuba akan gado, hanunshi Dady ya kama yace "stand up, stand up" tashi yayi daga kan gadon Dady yabude muscle and tissue pain killer balm din daya shigo dashi ya lakato yakamo hanun Aliyun zai shafa kaman Aliyu zaiyi kuka yace "Dadddd" "kai kamin shiru anan" ashagwabe yace "Dad but this balm is smoky hot, too peprish natuna shi idan naji ciwo da ina yaro shikake samin, ni gaskiya karka samin am fine" rike hanunshi dayake shirin fizgewa Dady yay kyau yace "idan nasa ka goge stubborn boy, give me the other hand jor nagani" ya saki hanun daya shafamawa zai karbi right hand din yashafa, turamai baki Aliyu yayi yamika mai karba Dady yayi yace "and on Monday zakai resuming office and take up your responsibility am I clear" "uhmm" yafada ahankali, sakin hanun Dad yayi yace "jeke saka kaya to yaron Dadyn shi" Dady yay maganan yana murmushi hanyar wardrobe dinshi yayi shikuma Dad Yajuya yafita daga dakin.
_Suleja_
Motar datagani Honda pake kofar gidansu yasa taji gabanta yafadi ahankali tafito daga keke napep din taciro kudinshi naira dari tamikamai karban kudinshi yayi yaja keken yay gaba, ahankali take daga kafafun ta tana kara kakkabe hijabin dayay butu butu da kasa ta shiga gidan da sallaman ta, ahankali tana kallon tsakar gidansu da aka shimfida babban tabarma wasu maza magidanta guda biyu zaune kan tabarman duk sun kafeta da ido saikuma Ammi datagani zaune kan yar kujeran tsakar gidan abakin kofar dakinsu idanunta sundanyi ja sosai kaman wacce taci kuka tagodema Allah, ganin yanda Aneesan ta tsaya chak ita bata gaidasuba ita bata karaso cikin gidaba yasa Ammi tace "bazaki shigo ki gaida Baffofin kiba kin tsayawa mutane aka kina kallon mu kaman kinga dodanni" dan murmushi tayi akunyace dan yanda taga idanun Ammi yasa ta manta da kowama dake tsakar gida kanta akasa ta shigo har cikin tsakar gidan gaban tabarman su ta tsugunna tana wasa da bakin hijabin ta ahankali tace "ina kwana Baffa, ina kwana Kawu" mutanen duk kamaninsu daya saidai kana ganinsu zaka gane wa da kani ne daya yafi daya manyanta babban cikin ne wanda suke kira da Baffa wanda tunda ya shigo yake kallonta ahankali yadaura hanunshi saman kanta yana kallon fuskanta yace "Fatima, zauna dakyau" yay maganan yana kallon yanda ta tsugunna sabida karta gaji, gyara zama tayi ta zauna kan tabarman inda yake nunamata da kyau tana gyaggyara hijabi ganin ta natsu yasa yace "tuntuni mukazo mahaifiyar ki tacemana kinje kasuwa mun tsaya mugakine kafin mukoma kadunan, ya kike Fatima?" kanta akasa tace "Alhamdulillah Baffa ina lafiya" kunyanshi takeji sosai bana wasaba, murmushi yayi ya gyadamata kai yace "Allah yamiki albarka kinji ko," gyadamai kai tayi tace "Ameen Baffa, nagode" gyadamata kai yayi shima yace "ki kula da kanki kinji, ki tsare mutuncin ki, ga mahaifiyar ki nan kidinga mata biyayya kinji, in sha Allah zan kokarta nadinga zuwa akai akai ina dubaki ko dayake mun riga mun gama wanan maganar da mahaifiyar ki" dayan magidancin ya kalla yace "mikomin wanan jakan Sani" yar babban jakan dake kusa dashi magidancin yadauka yamikamai karban jakan yayi yabude ciki kwalin waya na Tecno pop2 yaciro yamika mata yace "ga wayanan nakawo miki kome kike bukata ki kirani kinfadamin kinji koda bandashi duk randa Allah ya horemin zanyi miki, sanan ga wanan" yasaka hannu a aljihun riganshi yaciro kudi yan dubu daidai har na dubu bakwai ya mikamata, ahankali tasa hannu ta karba yace "naji amfara registration din jamb kije kibiya muga ya Allah zaiyi kafin nan dawani tsayayye yafito mu aurar dake, kije kibiya cikin satinan dan naji ance idan kabiya dawuri ana turaka center a garinku ko Sani?" gyadamai kanin nashi yayi yace "eh hakane Yaya" kallonta yayi yace "masha Allah kije kiyi kinji, gakuma wanan" ya kara mata dubu uku yace "ki ajiye kidinga kashewa ahankali ahankali kinji Fateema, Allah yamika albarka, Allah yamiki albarka, dawata matsalan?" girgizamai kai tayi ahankali tace "babu Baffa, nagode Allah saka da alkahairi, Allah amfana" murmushi yayi sosai yace "bakomi kidena min godiya Fatima ni mahaifinkine so kidenamin godiya kinji, zamu tafi yanzu kome kikeso ki kirani kifadamin ga wayanki nan" ya kalli Sani yace "tashi mutafi Sani" mikewa duk sukayi Sani yasa hannu a aljihu, dubu biyu yaciro yamikama Aneesan yace "ga wanan ki kara kan wanda Yaya yabaki, ki kula da kanki kinji" akunyace ta karba tace "Allah amfana Kawu" wajen Ammi data zauna tana kallon su tayi tace "Ammi kinga abinda su Baffa suka kawomin" murmushi Ammi tace "akashe lafiya, jeki ajiye a daki kizo kirakasu" daki ta shiga Ammi ta dubesu kaman yanda suke kallonta suma tace "angode Alhaji, kuma kuyakuri idan abinda nace yamuku zafi yabata muku rai, Allah ya kiyaye hanya sanan agaida mutanen gida, mungode" tana maganan tabude kofa ta shiga daki, girgiza kai Baffan yayi yadubi Sani yace "muje Sani" sukai zaure, a falo Aneesa tahadu da Ammi tace "Ammi muje rakiyan ganinan na ijiye kayan a dakina" girgiza matakai Ammi tayi tace "yi maza kidawo ni ina nan" tsayawa tayi turus tana kallon Ammi ganin duk tayi wani iri, murmushin yake Ammi tamata tace "yi sauri mana kin tsaya kina kallona suna jiranki awaje" fita daga dakin tayi tai waje duk suna tsaye jikin mota murmushi tamusu takaraso tace "Allah ya kiyaye hanya, Allah yakaiku lafiya Baffa agaida kowa" gyadamata kai sukayi atare sukace Ameen, Baffa yace "wuce kikoma cikin gida, Allah miki albarka" Ameen tace tawuce ciki kaman yanda ya umurceta yayinda suka shige mota Sani ke tuki sukabar anguwan.
Da sauri ta shiga falonsu hijabin jikinta ta zare tawurga kan kofa tai wajen Ammin ta, zama tayi kusada ita tana kallon fuskarta tace "Ammi na menene? Maiya sami idanunki sukai ja? Kuka kikayi? Mesu Baffa suka gayamiki daya bata miki rai har kikai kuka?" tai maganan cikeda damuwa sosai, yatsa Ammi tasa ta dungure mata kai tareda kakalo murmushi tace "wayace miki kuka nayi eh uwar tsegumi? Toba kukanai ba kwaro ya shiganmin ido dazu saisa idanuna sukai ja, tashi ki dauko sabuwar wayar taki kisaka chaji kinga sun kawo wuta" murmushi tayi dudda tasan da abinda Ammi ke boyemata amma saita share taje ta dauko kwalin tazauna kusada ita tana bude wayan daga kwalin wayan tazauna gefen Ammi tana bude kwalin, fuskarta Ammi ta kalla idanunta suka sauka akan gefen bakinta daya kumbura, hannu ta takai ta taba wurin cikeda mamaki tace "maiya sameki anan Aneesa?" dan zaro ido tayi takai hanunta ta taba wurin sai a lokacin taji zafi shiru tayi takasa magana hakan yasa Ammi tace "maiya sameki anan? Fada kikayi a kasuwa? Eh ina magana kinyi shiru" dan matsawa tayi gefe kadan tana turo baki dan tasan bakaramin aikin Ammi ba ta maka mata duka tace "Ammi wata yarinya fa na taimaka" "kika taimaka wani irin taimako eh spider girl?" Ammi tai magamam cikeda tuhuma, shiru tayi tana zazzaro dara daran manyan idanuwanta dan lashe pink lips dinta dataji are so dry tayi tace "Ammi wani nefa keta janta akasa ya barka mata riga shine na shigan mata daga karshe ma yayanta yazo yako rama mata sanan nadawo" gyadakai Ammi tayi tanamata wani irin shegen kallo tace "aahh ba shakka Spider girl" kasa daurewa Aneesan tayi dudda fada Ammi take mata saida tai dariya sabida yanda Ammi tafadi spider girl din, tallabe mata keya Ammi tayi tace "nikike ma dariya inai miki magana" tabe fuska tayi kaman zatai kuka tana kallon Ammin, Ammi tace "wato saisa kika dade kenan ashe ko daman, Aneesa" Ammi ta kirata cikin kakkausar murya tace "banhanaki shiga shara ba shanu ba eh? Aneesa ina gujemiki matsala bakiji, baki fahimta, bakiji, wai yaya zanyi dakene iyye? Maisa bakijin magana na?" kaman zatai kuka tace "yakuri Ammi bazan karaba to" "yimin shiru anan haka kullun kike cewa, Aneesa karkije kajawo mana bala'i wataran, Allah duk randa kika kara Baffan ki zan kira nafadi mai abinda kikeyi dama sunce ban baki tarbiya mai kyau kinga saisuga balaifina bane" kallon Ammi take tunda tafara masifan hakan yasa tace "Ammi haka sukace wai baki bani tarbiya da kyau?" hararanta tayi tace "wuce kije kisaka waya achaji malama kizo kidaura abincin rana" gyadamata kai tayi ta tashi daga kan kujeran tawuce ta saka wayar chaji sanan tafita tsakar gida dan daura abinci awuta.
***
Ahankali yake bude ido shibaimasan lokacin da baccin gajiyan nan yay awon gaba dashiba, agogon dakin ya kalla yaga karfe biyar na yamman harda yan mintuna, tashi yayi ahankali yashiga bathroom alwala yadauro yafito ya shimfida dadduma akasa yay salla, yana idarwa yatashi gaban wardrobe dinshi yaje ya chanza kayan jikinshi zuwa kayan shan iska, wani brown 3quater da white short sleeve t-shirt yasaka daya kamashi tsamtsam, feffesa turare yayi yazura palm dinshi yafito, fita yayi daga part dinshi yay tsakar gida bayan yadau ball dinshi yana bubbugawa a compound dinsu shi kadai dudda he's missing Dad but baiso yaje side dinshi yaga matayenshi a palorshi, buga ball dinshi yake shi kadai cikeda kwanciyan hankali sosai yaji hanun nashi yadena ciwon kana ganinshi kasan he's so happy, horn din mota yaji anayi ba kakkautawa yasa ya daga kai ya kalli Gate dinsu dan yaga waye yacika mai kunne haka da ihun mota, yana wasa da ball a hanunshi soja yabude gate din motar ya shigo ayanda motar tai parking zaka gane ba lafiya, bubbude kofofin motar akayi aka fito Maman su Rauda ne data watsamai wani kallon tsana dawata mata mai bala'in kama da ita saidai tadan fita tsufa itama tafito daga motar takamo Khamis dake cikin motar tafito dashi ga wanan farin fuskan nashi yasha zanen bakin lalle radau idanun shi abude amma sunyi jajir yana sanye da dogon wandon shaddar shi ta dazu da farin singlet ajikinshi, fashewa yayi da dariya sosai ganin yanda fuskar Khamis din yayi looking so damn funny, yanda yake dariya looks so cute and adorable kasan cewanshi mutun that hardly laugh, dafa cikinshi yayi sabida ciwon dayaji yanamai sabida dariyan da yakeyi ahankali yace "dat girl is so naughty look at wat she did to him" yay maganan yana rungume kwallon a ciki yana kallonsu still yana murmushi dauke kai sukayi sukai falon Dady kana ganinsu kasan bala'i kecin cikinsu.
_Sannu Sannu bata hana zuwa, let's take everything daki daki dan nasamu na isar da desired sakona, love you🥰_
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
1️⃣0️⃣
_How to subscribe_
_*zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta WhatsApp number na 07012181461, you can also send MTN card ta watsap number na 07012181461, sainai adding naki a group din danake posting*_
_Free page_
Cigaba da buga kwallon yayi ko ajikinshi dudda dai yanajin yanda hayaniya ke tashi daga falon Dady amma ko agefen kumatunshi, sauran matayenshi Dady sai bude kofa suke suna fitowa suna tafiya falon Dady, tabe baki yayi yace "I hate this house with passion" cigaba da buga kwallon shi yayi yana wuwurgawa a backboard din dake wurin.
Azuciye Maman su Rauda tafito daga falon Dady tana tafiya kaman ana ingizata tana yowa inda Aliyu ke buga kwallon shi hankali kwance, kwallon yadaga zai wurga cikin backboard tawani irin sha gabanshi tanamai wani matsiyacin kallo kaman zata kasheshi, kwallon hanunshi ya kalla ganin yanda tasha gabanshi yasa yadan yatsine fuska yace "Opssss" "Aliyu" takira sunanshi dawani irin kakkausar murya hakan yasa ya kalleta tareda daga gira daya alamun me? Wani irin cizan labbanta tayi tace "till today Aliyu banma taba nuna nasan da existence dinkaba, ba ruwana dakai sanan naraba yarana dakai, kayi mugun kuskure daka shigo gonata wanan karan dan Wallahi bazan taba yafemaka ba tunda kai, kai Aliyu, kasa Alhaji yafasa hada auren nan tsakanin Rauda da Khamis wlh sainasa ka yabama aya zakinta, me ruwanka ina ruwanka da sabgarsu? This children are cousins, yau koda fyade Khamisu yama Rauda mai ruwanka d'and'an yayatane sai mene? Meruwan ka bashi zai aureta ba, you've messed with the devil itself this time around Aliyu and you are going to pay darely wlh" dan murmushi yayi yadan wurga kwallonshi sama tareda chabewa yamata wani irin kallo irin na yan iskan sangartattun yaran nan yace "oh really?" dan murmushi yayi yamata pointing bayanta wurin backboard din kwallon shi yace "excuse me Ma'am" kwafa tayi ganin yanda yake mata isgilanci, yatsunta biyu tanuna idanunta dashi tace "watch out for me Aliyu just watch out" tai gaba cikeda bala'i tadade rabonta datai fushi haka, yanda sukaci burin bikin nan dan so sukayi bayan bikinsu ta kalallame Alhaji tasamu yabama Khamis daya daga cikin kamfanoninshi amma yanzu Aliyu ya watsar musu da plan, fitowar yayar tata da Khamis da idanunshi sukai jajir fuskarnan yasha bullen mage yasa ta tsaya turus tana kallonsu tace "Yaya kiyakuri dan Allah" hannu yayar nata ta daga mata tana kallon yanda Aliyu ke buga kwallo abinshi a tsakar gidan ko kallonsu bayayi cikin fushi da kunar rai Khamis dake kallon Aliyun shima yace "wlh, wlh Mummy saina kas...." da sauri Yayar Mama tasa hanunta ta taushe bakin Khamis din tace "wuce mutafi" janshi sukayi dukansu maman su Rauda tabude musu mota suka shiga tana daga musu hannu tace "Yaya kiyakuri zan shawo kan Alhaji yanzu ranshi abace ne, itakuma aidai nasan ba'a shashin baban nata zata kwana badai ko, to zata fito zata samenine wlh na lahira saiya fita jin dadi" dan murmushi yayan tayi tace "karki damu Kareema zamuyi waya, muje driver" tama driver daya tukosu magana yaja motar, bin motarsu Mama taida kallo harya bace daga gidan, fitowa sauran matan Alhaji sukayi tsaki Amaryan Alhaji tayi datazo zata wuce tana habaici tace "ci akace yarana kedashi kaman gara, Alhamdulillah bandai haifi munafuka ba cikinsu mai siding da enemy, mtsssss" taja tsaki tawuce flat dinta tana turoma Mama dankwalin kanta gaba, bata gama dawowa daga iskancin da amaryan Dady tamata ba dayar matan Dady itama tazo zata wuce saida tazo daidai gabanta tace "Allah Bani kudi insai gida inje aikin hajji, ayiriririiii" taja guda, kafin ta kalleta tadan tabe baki tace "saifa hakuri fa, matsalan haifan munafuka kenan wlh natausaya miki Kareema, oh ni yatsu Allah dai yasa kar hawan jini yakamaki fasa auren nan dakika gama yadama duniya ai jarfa ne" wani irin harara Mama ta watsa mata danji take kaman ta zubamata duka tace "kyaga hawan jini baniba kinji Maimuna" baki matar tabude saikuma tasa hannu tarufe bakin tana kallonta kafin ahankali ta zare hanun daga bakinta tana wani irin munafikin murmushi tace "wai da zafi haka hajiya uwargida? Maida wukar, amma wlh kinban tausayi, sai kinayi kina tofama Rauda ayatul kursiyu inba hakaba ta shirya tozartaki ta kwance miki zani a kasuwa musha kallo" "Maimuna! Ya isheki, Ya isheki, wlh kikace zaki shigo harkana wuya zaki sha, ni dakalin majina ce wlh duk wanda yahauni saiya fado na rantse miki, kawai kifita daga harkata fakat" wani bazan kallo Maimuna tamata tace "baridai nabarki karki mutu a hannuna nasan kina cikin tsananin bakin ciki, mtssss" itama taja mata tsaki tawuce flat dinta kwafa Mama tayi tahaura dan stairs din gaban flat dinta shiga dakinsu, wani irin fadawa tayi kan kujera tana bubbuga gaban goshinta, fitowa Hajar tayi daga kitchen dinsu dauke da bowl din Indomie data gama dafawa da 2 boiled eggs, ajiye bowl din Indomie tayi kan kujera tazo inda maman su takeda sauri ganin yanda take bubbuga goshinta tace "Mama menene? Maiya sameki menene Mama?" cikin wani irin low voice na wacce ke cikin tsananin damuwa tace "give me water Hajar?" da sauri tajuya fridge taje tadauko mata bottle water tabude ta tsayaya a cup tamika mata, karba tayi ta shanye duka ta mika mata cup din tace "karamin" kara mata ruwan tayi tasake shanyewa ta ijiye cup din ta buga uban tagumi, tsugunnawa Hajar tai kaman zatai kuka ta dafata tana kallon fuskarta tace "Mama menene? Meya faru? Maiya sameki, keda Dady ne kosu Anty Amarya?" girgiza matakai Mama tayi ahankali kafin ta fuzar da iska tasa hannu ta sharce dan guntun hawaye dayake neman zubo mata daga ido tayi, da sauri Hajar ta rungume ta tace "Mama menene kike kuka? Meya faru bakida lafiya ne?" girgiza matakai Mama tayi ahankali tace "a'a lafiya ta kalau Hajara, Rauda ce Hajar" "Rauda Mama? Mekuma tayi ni banmaga shigowanta ba nadaiga fitan ta dazu lokacin ina kitchen ina dafama su Ihsan Indomie kafin sutafi islamiyya, meta miki Mama?" cijan lebe Mama tayi tana wani irin karkada kafa cikeda takaicin abinda Rauda tayi tace "koma me Khamis yama Rauda dasuka fita dazu basai takirani ni mahaifiyarta tafada minba? Amma saita kama tana kiran Aliyu tunda kanin uwartane wai Khamis wants to rape her, shikuma yagayama babanku harda karawa da baza'a bama Khamis auren nataba, yanzu ubanku yace aure fa ata fafur, Hajar bansan mesa yarinyar nan ta dauko jinin ubanku ba ko kadan bata biyoni ba wanan wata irin munafukar makiran yarinya na haifa hakane? Ke kinsan uban burin danaci kan bikin nan amma ta hargitsamin komi wlh duk kishiyoyina sai habaici sukemin abin yadawomin abin kunya, Yaya zanyi eh Hajar Yaya zanyi da Rauda wai iyye?" tai maganan tana sake share hawayen dake zubowa dan sun kasa tsayawa, rungume ta Hajar tayi sosai tana bubbuga bayanta, kaman zatai kuka tace "Mama kiyakuri dan Allah kinji, ai zata dawo daki batada wurin kwana daya wuce nan, so karki damu idan kika mata shegen duka saita tsorata musata taje tafadama Dady da kanta cewa zata aureshi tana son shi, don't worry Mama" Hajar tai maganan tana rungumeta cikeda tausayin mahaifiyar nata.
Karan da wayarshi keyi a aljihu 3quater shi yasa ya tsayar da ball din dayake bugawa yaciro wayar yana kallon screen din, sunan Abdul daya gani yasa yadanyi murmushi yay picking wayar yakara akunne batare dayace komiba daga tachan bangaren muryan wani guy ne yace "just get ready for me zanci ubanka ne idan nazo gani a hanya, so Leo you have the guts kadawo Nigeria kakasa kirana kafadamin ga Mummy anan tace itama bazatai magana dakaiba kuma wai nafadama ka kyauta" dan murmushi yayi Yazauna kan wani bench dake wurin cikin cool voice dinshi yace "give Momma da phone I wanna speak to her" wani mugun dariya saurayin yayi yace "ai kanada number ta yasin bani bada wayata dan rainin wayau, nidai ganinan zuwa" kara yasaki batare daya katse wayarba "auchhh Mumy shine harda dukana" murmushi yasake yi ahankali yace "hello Momma" muryan wata yar dattijuwa data amshe wayanne tace "Beta (Son) how are you?" "am fine Momma, Momma wai kina fushi dani?" dan dariya tayi na manyan mata dinan tace "don't mind him Beta, u know I can never get angry with you, tell me how are you doing?" adan shagwabe yace "fine Momma, I miss your pancakes am craving for it" zatai magana Abdul ya fizge wayar da gudu yace "kai ya isheka yima Mummy na shagwaba dan iska" dan murmushi yayi yace "come soon jor" murmushi shima Abdul yayi yace "alright am coming now get ready biki zamuje gobe" dan yatsine fuska yayi yace "gobe? Sunday fa" car key yadan duka zai dauka yace "yes dat my Chadian friend damukai school tare a CA ne zaiyi aure, zai auri wata yar buzuwan maiduguri anan Abuja take so gobe ne first event wushe wushe so baida friends a Nigeria banda mu, so get ready u must go da daddare ake wushe wushe din but mu tun rana zamu your clothes and mine sef yanzu tsaya na karbo mana, saina zo bye" yatsine fuska yayi yace "yeah bye" yatashi ahankali yana tafiya yasaki ball din akasa yay part dinshi yunwa yakeji sosai amma bai iya komiba yatsine fuska yayi ya shiga kitchen din yana kallon koina, shidai ya tsani abincin kuku da Dady yace idan yanajin yunwa yadinga kiranshi yana zuwa yanamai girki but baison girkinshi ko kadan shifa dayaci abincin da baima bakinshi dadiba gwarama ya zauna baiciba, fridge dinshi yabude yadauko kwalin farmfresh yogurt yabude ya ijiye kan saman fridge din yadauko daya daga cikin manya manyan babban fararen glass cups din dake jere a cabinet dinshi yazo ya tuttula yogurt din cikan cup din ya cika fam sanan ya rufe ya ijiye yoghurt din kan fridge din yadau wanda yazuba a cup yafita daga kitchen din yana kurba yakara so tsakiyan falonshi, remote yadauka ya chanza channel din dake aiki zuwa na sport ng inda ake buga ball sanan yazauna yana shan chill yogurt din yana kallon ball din, Aneesa ce tafado mai arai hakan yasa yasakeyin murmushi tareda dan lumshe ido ya janye cup din yogurt din daga bakinshi yana dan juya cup din ahankali yace "Boldest" dan murmushi yayi yamaida cup din bakinshi ya cigaba dashan yogurt din kaman wani dan karamin yaro, ahankali yakesha a sangarce kaman baison yasha._*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
1️⃣1️⃣ & 1️⃣2️⃣
_How to subscribe_
_*zaki tura 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watdsapp number na 07012181461. For those da basu da account you can also send MTN card ta watsapp number na saina saki a group din danake posting*_
_Free page_
Shigowa dakin Dady yayi sanye da jallabiya fuskarshi lema leman ruwa alamun kaman alwala yayi hada ido sukayi da Dady yana zaune kan kujera, bedroom dinshi Dady yawuce baiwani jima acikiba yafito dawani white iron jallabiya mai kyau namaka yafito daga dakin nashi yace "tashi kasa mutafi masallaci" turo baki yayi yana karasa shan yoghurt dinshi yace "ni banyi alwala ba" ajiye jallabiyan Dady yayi kan saman kujera yazo inda yake ya karbe cup din hanunshi yace "you and yogurt, give me the cup" ya karbe cup din ya ijiye akan center table yace "to tashi kashiga nan visitors toilet kadauro alwala Son, kaga anma fara kiran salla" gyadamai kai yayi yamike tsaye ahankali yana tafiya kaman baison yi ya shiga bayin Dady yabi bayanshi da kallo kafin yadau cup din yogurt din daya ijiye yawuce kitchen yaje ya ijiye a cikin sink, fitowa yayi daidai shima yafito daga bayin daure da alwala Jallabiyan Dady yadauka yamikamai karba yayi yasaka suka fita daga dakin sukai masallaci Dady nabashi labarin yanda yayi dasu Mama da Khamis dazu har mari saida yama Khamis lafiyayyu guda uku da yaso ya kulleshi ma da kyar yahakura bayan sunbabbashi hakuri, murmushi kawai yayi yanajin Dady harsuka shiga masallaci. Saida sukai isha'i sanan suka dawo gida zaiyi part dinshi Dady yace "let's go to side dina muyi dinner" girgixa kai yayi yanadan lumshe ido ahankali yace "am sleepy and am not hungry Dad, I love you gud night" tsayawa Dady yayi yana kallonshi kafin yadan numfasa yace "shikenan gud night kiddo I love you more" turo bakinshi yayi yace "Daddd kiddo kuma" hancinshi Dady yaja yace "kafito da mata namaka aure kaga idan nakara kiranka da Kiddo" dan dariya yayi yace "nay nay na" tallabe keyanshi Dady yayi yace "zakaci gidanku da nay nay na ne, motar waye a pake a gaban side dinka?" Dady yay maganan yana kallon gaban shashinshi dansai yanzu ya lura da motar, juyawa yayi ya kalli shashin dan murmushi yayi yace "is Abdul Dady, bye gud night bari naje" yafada da sauri yana tafiya, murmushi Dady yayi yace "su aboki anzo har ana sauri ko an manta dasu Dady" juyowa yayi da sauri jin maganan da Dady yayi da sauri yaje ya rungume Dady yay lamo a jikinshi ahankali yace "you know you are the best Dady in the whole world" shafa bayanshi Dady yayi yana washe baki yace "and you are the best son in the whole world Aliyu am a proud father to this yaro maijin magana just a lil stubborn and annoying atimes" dariya dukansu suka fashe dashi a tsakar gidan atare kafin sundanyi shiru yana jikinshi har lokacin, murya chan yace "Dad" anatse Dad dake rike dashi yace "na'am Gadanga na" ahankali yace "you are my Dady and My Mummy, kamaye gurbin Ummi, baka taba bari naji kewanta ba, you feel that hole in my heart, you are my everything Dad, and happy Fathers day" rungume shi tight Dady yayi his heart is so swollen kalman Mum daya fada yasa yatuna da marigayiya matarshi the best wife daharyau yakasa samun kamanta shiru sukadanyi for a while kafin yasaki Aliyu yana share hawayen dasuka cikamai ido da sauri dan karya gani sanan yay murmushi yace "wuce katafi Abdul na jiranka, zan aiko muku da abinci" gyadamai kai yayi ahankali yace "bye Dady" "bye son" juyawa yayi yay part dinshi Dady ya tsaya yana kallonshi saida yaga shiganshi yawuce yay part dinshi shima.
Ahankali yabude door din part dinshi babu kowa a falon sai manyan jakunkunan kwali da aka rubuta Men by Robanni wears ajiki hakan yasa yagane kayan bikin dazasu sakan gobene Abdul ya karbo musu din, hanyar bedroom dinshi yayi, bude kofa yayi ya shiga babu kowa adakin sai car keys da waya dake kan gado karan ruwan dayaji yasa yagane yana bathroom, dan ajiyan zuciya ya sauke ya zare jallabiyan jikinshi yay hanging a hanger yasaka a wardrobe sanan yazo yafada kan gado.
Bude kofan bathroom da akayi yasa yadago kanshi wani guy ne kusan kansu daya da Aliyun saidai Aliyu yadan fishi dan kaurin jiki dakuma haske dan Aliyu farin sosai Abdul ma farine but baikai Aliyu haske ba, fitowa Abdul yayi daure da towel a waist harara yana rike da karami a hannu dayake goge gashin kanshi dashi yazubama Aliyun dayay lamo akan gado yana kallonshi yace "dan iska kafin laifi kawani kwanta forming innocent right, kama ta shine malam" yay gaban mirror yana tsane jikin da towel kafin yaje gaban wardrobe din Aliyu yabude yadauko daya daga cikin pyjamas dinshi milk color yasaka sanan ya shiga bayi yaje yay hanging towel din back sanan yafito yay kan gadon ganin zai fado kanshi yasa Aliyu yatashi da sauri yanadan dariyan shakiyanci yace "leave me alone jor, karka karyani, shine kazo koka kirani" wayarshi dake kan gadon yadauka yace "I know kana mosque saisa I didn't call, wait before anything am hungry" hararan shi Aliyu yayi yatashi daga kan gadon yace "chop chop, Dady zai aiko mana da abinci, let's go, muje falo" tashi Abdul yayi yabi bayanshi suka fita falon daidai lokacin akai knocking kofa, Abdul ne ya amsa shikuma Aliyu yafada kan kujera. "yes come in" bude kofa akayi bodyguard su biyu na Aliyu suka shigo dakin daya dauke da manyan warmers guda biyu sai dayan kuma dauke da tray da slice fruits a bowls kekai, dining Aliyu ya nuna musu suka kai abincin wajen sanan suka juya suka fita, hanyar dining din Abdul yayi yazauna yana bubbude warmers din yana kallon abincin dake ciki kafin yadau plate da spoon ya debi ofada rice da smoke fish stew ya ijiye a gabanshi, wani bowl yasake dauka yadau spoon yacika bowl din da fried pepper chicken sanan yadaga kai ya kalli Aliyu dahar ya kwanta akan kujera yana daddana remote yana lumlumshe ido yace "let's eat Leo" yatsine fuska yayi yace "me aka dafa? Me acikin warmers din?" hararan shi Abdul yayi yafara cin abincin shi batare daya kulashi ba dan yaga iskanci Aliyu keji shikuma right now he's starving bari yabama cikinshi hakkinshi tukunna yanda Abdul kecin abincin was tempting his taste bud ahankali yatashi daga kan kujeran ya mike tsaye, dariya Abdul yafashe dashi ganin yatashi, karasowa dining din yayi yaja daya daga cikin kujerun dining din na kusada Abdul din dakemai dariya ya zauna fizge spoon din hanun Abdul din yayi yaja plate din rice din ya shiga ci, dariya Abdul ya shiga yi yace "nadaiji shege waya gayama anama abinci yanga" yay maganan yana daukan wani spoon suka shiga ci tare, he hardly eat much but because yanaci tareda wani sosai yaci abincin har Abdul na karamusu sukaci, baiwani ci pepper chicken din sosai ba yazuba juice ya kwankwada shikuma Abdul yaci tass, saida suka gama yace "this fruit kasasu a fridge Leo ni banda inda zasu shiga acikina while I clear the dining" gyadamai kai yayi yatashi ya dai bowls din yakai fridge shikuma Abdul ya kwashi plate yakai kitchen.
Gamawa sukayi sukai falo Abdul yadau jakunkunan kayan su yace "kaga kayanmu gobe zamu fita dawuri fa, mune abokan ango" tabe baki yayi yadan shafa kai yace "am sleepy sosai bangane mekake cewa, let's go to bed" waya Abdul yadauka yana gyara kwanciya kan kujera yace "kai kaje ni waya zanyi da" ya kashemai ido, tsaki Aliyu yayi yay hanyar bedroom yace "dan iska aikin kenan soyayya" daga murya Abdul yayi yace "bari kafara naka bazaka bari muhuta ba, kardai kazo kana mana kuka idan tace bata sonka" daga murya yayi daga bedroom yace "never" shima daga murya Abdul yayi daga falo yace "is a bet" tsaki Aliyu yaja yana cire rigan jikinshi yace "rubbish, why will I ever cry over soyayya? Allah kyauta" yatabe baki ya shiga bathroom yana tafiya da kyar so yake yay wanka yazo yay bacci.
Asuba tagari!!!!
_Suleja_
Shigowa dakin tayi tana gyara tsintsiyan laushin dake hanunta tana satan kallon Ammi, harara Ammi ta watsa mata tace "wai lafiya kike kallona haka?" dakin Ammi ta shiga da sauri ta ijiye tsintsiyan tafara gyara gadon saida tagama tsaf sanan ta sharo dakin tafito da sharan ta shiga dakinta ta sharoshi shima sanan tafara sharan falon Ammi sai hararanta take dan tai mata laifi tunda tai sabon wayan nan da Baffa yakawo mata take uban danne danne awayan data rasa nameme, tarasa uban me take dannawa awayan dababu komi aciki, dasafen nan ma daga ta dumama abincin kari saida taji kauri koda tafito taje kitchen abincin ya kone ga Aneesa agefe agaban murhun kan kujera tana daddanna waya bamata saniba tsabagen nisan datayi shine ta zuba mata dunddu ta karbe wayan har yanzu bata bataba saisa taketa satan kallonta tanaso ta roketa tabata amma bataga fuskar hakanba, karasa share falon tayi ta fitar da sharan tsakar gida sanan tawuce kitchen ta debo rushi ta dawo falon ta zuba turaren wuta ta shigar dasu dakunan kafin tafito da turaren wutan ta ijiye a tsakar falon tawuce tafita tsakar gidan, tsintsiyan kwakwa tadauka tana gyarawa ta shiga share tsakar gidan tana tafiya zaure dasu bude kofar gidansu da akayi yasa ta dago daga sharan da sauri wata farar yarinya ce doguwa tadan yafa dan ficicin gyale ta shigo tsayawa Aneesa tayi turus tana kallonta murmushi yarinyar tayi tace "yakuri hala na tsorataki dan Allah tambaya nake wlh tun safe muke garari a Suleja nan mun kasa gane gidan dan Allah nanne gidansu Aneesa mai lalle?" jin gidansu ake nema yasa ta gyadamata kai tana murmushi tace "nanne" wani irin ajiyan zuciya yarinyar ta sauke tana shafa kirjinta tace "Wai Alhamdulillah laaaa koma kece Aneesa mai lallen?" dan murmushi tamata tace "eh, nice" da sauri yarinyar tabude kofar gidan wani babban motane pake a kofar gidan nasu ihu tayi dagangan zauren tace "Anty nanne gidan, gama Aneesa mai lallen nan" bude kofar bayan motan akayi wata budurwa fara itama wacce tafi ta zauren tsawo da dan kiba tafito kana ganinsu kasan Ya da kanwa ne tana rike da wani hadadden designers bag na Charles and Keith da sallama ta shigo zaure. "Assalamu Alaykum" daga kai Aneesa tayi tace "wa alaykumus salam, ina kwana" tagaidata ganin babba ce, murmushi budurwan tayi tace "lafiya lau Aneesa, ashe kece mai lallen kinga wuyan damukasha kafin mugano gidanku kuwa" dan murmushi Aneesa tayi dake karama fuskanta wani irin siriintaccen kyau tace "lalle kukazo ne?" atare ya da kanwar sukace "eh lalle mukazo" "to kushigo, bari na shimfida muku tabarma ku zauna saina hada lallen mufara" da sauri yayar tace "a'a munzo daukan kine home service mukeso bamu kadai zamuyiba duk yan uwanmu na gida, tundaga Abuja aka mana kwatancen gidanku akace mana u are one of the best masuyin lalle in the whole Abuja, please home service mukeso yau za'a fara events din bikina wushe wushe za'ayi da daddare shine zakimana lalle" dan zaro ido tayi ganin yanda macen ke magana ayangance zaka gane irin yaran manyan nanne yan gayu, wasa da yatsan ta tashiga yi tace "banayin home service kuyakuri duk maison lalle a gida nakemai" daga yar har kanwar yisukayi kaman zasuyi mata kuka ahankali yayar tace "dan Allah Aneesa karkimin haka kekadai ne hope dina yau dinan am so stress out, bansan kan Abuja sosai ba hutu school kawai kedawo dani daga abroad saikuma wanan bikin nawa da za'ayi, ta ina zan nemo wata me lalle dazata bini gida tamana, dan Allah Aneesa mai lalli help me kinji sister" sosai tabama Aneesa tausayi kana ganinta kasan tagaji kam ahankali tace "to shikenan amma kuzo kufadama Ammi na, inta yarda saina biku" da sauri amaryan tace "to muje" ajiye tsintsiyan Aneesa tayi tana gyara hulan kanta dafa yau taso tai tsifa taje kitso dan gashin kanta ya tsufa amma kuma gamasu lalle sunzo, bude labulen falonsu tayi ta shiga falon da sallama suna biye da ita har gaban Ammi taje tace "Ammi gabaki nan sunce nabisu wai namusu lalle home service nace ni bana zuwa home service sunce dan Allah shine nace bari na kawo su wurinki" zama take shirin yi kusada Ammi tace "wuce kije ki karasa sharan ki" gyadamata kai tayi tafice daga dakin Ammi ta dubesu atare dukansu sukace "ina kwana Mama" cike da fara'a Ammi tace "lpy lau sannunku da zuwa" cikeda girmama amaryan tace "dan Allah Mama so muke Aneesa tabimu tamana nida dangina lalle dan Allah Mama, wlh bansan kowaba garin nan, da kyar nagane gidan nan shima kwatance aka mana yau za'a fara event din bikina wanda zan aura yau zai iso daga Chad shine za'a mai tabar damuke cema wushe wushe, dan Allah Mama kitaimaka mana" dan murmushi Ammi tayi tace "Allah ya sanya alheri yabada zaman lafiya" dan murmushi matan tayi tace "Ameen, nagode Mama" murmushi Ammi tayi tace "a gaskiya bana barin Aneesa zuwa home service lalle duk wacce keson lalli har gida ake zuwa tamusu anan agabana, sonake kome takeyi idanuna akanta tarbiyan ya mace saika saka ido sosai sanan ka kula ita kadai gareni, banso nacemiki a'a dan kallo daya namiki nagane you are so stress out, nayaba da hankalin ki ainun, zata biku amma da sharadi zaku dawomin da ita dan Aneesa batasan cikin Abuja ba, rayuwan ta komi anan Sulejan mune kin yarda?" da sauri Amaryan dawani murmushin annuri ya lullube mata fuska jin Ammi ta yarda tace "Mama namiki alkwari zansaka driver gidanmu yadawo da ita da acema lokacin am free dana dawo da ita da kaina kodan karamcin da kikamini amma zansa Baba lado driver yadawo da ita har gida namiki alkwari dama shiya kawomu yanama waje, I promise" murmushi Ammi tayi tace "shikenan karfe nawa za'a gama lallen?" dan tunani amaryan tayi kafin tace "gaskiya bansani ba Mama nida yan uwanmu ne sai kawayena guda biyu da basuma riga sun isoba dan ba'a garin nan sukeba amma dazaran tagama bazan bari ta bata lokaci ba zansa adawo da ita" murmushi Ammi tasake yi tace "shikenan nabaki amanan ta, please kisa mata ido karki bari tabar sight dinki, Aneesa wani zubin batada kai akwai neman fitina, please ku samata ido kunji" atare sukace "to Mama" duk suna murmushi ganin yanda matar keji da yarta, kwalama Aneesan kira Ammi tayi. "Aneesah" shigowa dakin tayi da saurinta duk suka bita da kallo Ammi tace "jeki shirya ki cire kayan nan, fara tattaro kayan lallen dakika siyo a kasuwa jiya kisaka ajaka saikije ki chanza kaya kizo kutafi" washe ma Ammi baki tayi tajuya da sauri tanajin dadi hakanan taji tanaso tabisu itama kodan taga family wayan nan kyawawan yan gayun yan matan kaman ma buzaye ne su, lallen ta tattaro dasu ledoji da sajen ta hada ajakanta da handglove tafito tabama Ammi, jakan Ammi takarba tana kara dubawa to make sure ta kwashi komi dan wani zubin Aneesa ta iya annoying mantuwa dazakaji kaman ka maketa itakuma ta wuce daki dan shiryawa, wani black fited gown tasaka mai kyau dan har jerin stones gareshi ta wuyan sanan tadauko wani ironed baby pink hijabinta mai hula ta zura ta zauna abakin gado tasaka safa akafa kafin ta tashi taje gaban madubin tadau kawalli ta zizara sanan tadau man baki ta shafa dayay kaman ta saka janbaki, ba karamin kyau tayiba wani irin asirtattcen kyau da only the seer kan see karamin jakanta ta rataya tafito falon hakan yasa yan mata suka mike, karasawa tayi gaban Ammi kaman zatai kuka tana kallon fuskarta, kwafa Ammi tayi tadau wayar daga gefenta tamika mata, wani irin murmushi tayi ta fada jikin Ammi tsabagen dadi tace "thank you Ammi na, bazan kara kona abinci ba kinji" gyadamata kai Ammi tayi tana tabe baki tace "common tashi kutafi kidenamin wani dadin baki, saikin dawo, ga jakan lallen" ta mika mata jakan lallen, karba tayi tace "bye bye Ammi na, kimana abinci mai dadi" yanda tai maganan yasa yan matan suka fashe da dariya, Ammi tace "aikin kenan acici kawai" murmushi tayi tareda rufe fuskarta da hijabi tawuce tafita daga dakin yan matan sukace "sai anjima Mama mun gode" "saikun dawo Allah sanya alheri" Ammi ta fada tana daga musu hannu fita sukayi daga dakin Aneesa na gaba har zuwa waje sukai wurin motar, baya amaryan tabude mata tace "shiga" shiga tayi ahankali amaryan ma ta shige, kanwar kuma ta shiga gaba suka rurrufe kofofin motar Baba lado yatada motar yaja tareda bata wuta, duk shiru sukayi sun ciciro manyan wayoyin su suna latse latse hakan yasa Aneesa tai wani murmushi irin nima inada soft touch dinan, bude jakarta tayi taciro tata tafara dannawa saikuma ta dago kai tana kallon abinda amaryan keyi awayanta ganin WhatsApp takeyi yasa takasa hakura dan matsowa kusada ita tayi tamika mata wayanta tace "Anty wai yaya ake WhatsApp dinan kinga wayata jiya Baffa na yakawomin inaso nai WhatsApp amma bansan wazai samin ba" murmushi amaryan tayi ta karbi yar tecno tana kallo tace "aiko wayan nada kyau" wani irin murmushi Aneesa tayi tace "nagode Anty, nima inason wayan wlh bansan haka touching screen keda dadi ba saida Baffa na yakawomin ita, jiyan nan nakusan raba dare ina tabe tabe, da yau nai niyyan naje shagon liti mai saida film din anguwan mu naira hamsin yake karba ya sassaka maka films awaya nace zanje asamin nima naita kallo abina" murmushi amaryan tayi ta kalli fuskan Aneesan hakanan taji yarinyar ta burgeta she's so pure at heart dan wanan wayan ne tecno takema murna haka, Allahu Akbar rayuwa kenan abinda ka raina shi wani kesamu yakasa bacci sabida tsantsan farin ciki, saisa akace kadena duban nasama dakai wanda yafika ni'ima sabida zaka kasance mara godiya ga Allah, by the time ka kalli nakasa dakai wanda kafishi saika godema Allah more and more which of the favors of Allah will she deny?? Alhamdulillah, Allah has been super good, Alhamdulillah, tasake godema Allah, dan ajiyan zuciya ta sauke tareda gyara zama tace "nagama bakida data bazaki iya downloading WhatsApp ba" hannu Aneesa tasa abaki tafito da manya manyan idanunta tace "laaaa sub ko? Kash ancene sub dari biyar dubu daya akeyi, inna koma gida nacema Ammi tabani kudi nasiyo" murmushi amaryan tayi tace "don't worry zan miki yanzu" kafin ma Aneesa tai magana tace "kiramin number ki" number Aneesa ta shiga kira mata ta tura mata katin dubu biyar sanan tamata subscription din 3gb, itadai Aneesa bamatsan meta keyi da wayan ba tadaiga tanata taba wayan, bude mata Gmail tayi screenshot din password din data bude mata dashi mai sauki sanan tamata setting up play store tai downloading WhatsApp tabude mata tsaf ta nuna mata sai dadi Aneesa keji sanan ta tura mata few movies din India datake dashi awaya wanda shine yawanci films dinta, dadi Aneesa kaman zata suma ta kudurta aranta yauko lallen dazata zanama wanga Amarya ko lallen matar sakin duniya ne sai haka.
Gamawa tayi tsaf sanan tajuyo zata bata wayan gani tayi sai leka wayan take tasa yatsa abaki tana taunawa tana murmushi tsabagen jin dadi, dariya ne ya kwashe amaryan da karfi hakan yasa akunyace Aneesa ta zare yatsan daga bakinta tana murmushi, mika mata wayan Amarya tayi tace "gashi nan yanzu saisu fara WhatsApp ko ga films nan ma duk ke kadai" cikin murna Aneesa tace "zanyi kallo yau, nagode sosai Anty, kinada kirki" gaban wani dankareren gida mai tapkeken Gate driver yay parking batare daya shiga cikiba, bude motan sukayi suka fiffito Aneesa ma tafito tana kallon wagegen gidan, fitowa kanwar tata tayi itama ta maida kofar tarufe amaryan tadubi Aneesa tace "mu shiga ciki" tabude Gate Aneesa biye da ita sai kanwar abayan su hadadden gidane babban gaske ashe saisa taga sunyi parkin a waje dan gidan cike yake da mutane da kuma canopy da aka mammakala ga kujeru mutane duk sun zauna akai, wani special canopy da aka shimfida babban rug ga pillows masu kyau jajaye sukaje amaryan tace "me kike bukata akawo miki, abinci, water drinks kokuma tea?" murmushi Aneesa tamata tace "a'a banjin yunwa abani ruwan zafi zan sa lalle ciki bayan nagama hadawa" gyada mata kai tayi ta kalli sister ta tace "ki zauna da Aneesa Nihal, lemme go and change zansa akawo miki ruwan" gyadamata kai tayi tawuce tajuya tai hanyar wani babban flat bata wani jima da shigaba saiga wata kaman yar aiki takwo flask din ruwan zafi da empty bowl karba Aneesa tayi ta hada lallen ta tsaya ya ruwan zafin a bowl ta wurga lallen ciki sanan ta shiga hada sajen yar aikin tadau flask din yakoma dashi ciki Aneesa sai kalle kalle take gidan ba karamin kyau yamata ba, wayansu matane taga sunzo an jera kwaryaye sun zauna sun fara bubbugawa suna waka saitaga Amaryan da wasu manyan mata sun fito da ita duk suna rawa suna tahowa inda take zaune itadai sai kallon culture take tana murmushi kawota wurin akayi aka zauna da ita wata babban mace tace "mai lalli fara mata" daukan lallin tayi da zuzzuba a ledan dazata amfani dashi ta ijiye sanan tadau sajen ta matsa kusada ita, ahankali ta cire hijabin jikinta ta linke gudun karya ba tashi da lalle taja handglove tasaka sanan tadau kafar tafara zana mata ja atafin kafa, guda aka farayi ana rawa, wani irin shegen lalle take zanama amaryan dan she already promise to give it her best ne amaryan nada kirki babu wanda saima lallen datake mata kallo daya yawuce saiya tsaya yacigaba da kallo lallen yay kyau ne to the extreme._*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
1️⃣3️⃣ & 1️⃣4️⃣
_Free page_
Bata wani jima akan amaryan ba dayake tanada sauri tagama mata lallen tsaf ita kanta amaryan takasa dena kallon lallen da Aneesa tamata, Subhanallah tsarki ya tabbata ga ubangijin dayabama yarinyar nan gifted hands, murmushi Aneesan tayi tace "nagama Anty sai wane zanmawa?" da sauri kanwarta taja skirt dinta sama tace "ni ne Aneesa mai lalle" murmushi amaryan tayi tace "Aneesa kin mugun iya lalle, lallan ki bayama kama dana yan Nigeria, kina zana lalle kaman wata yar India, thank you Aneesa" murmushi tayi tana juya kanta tana zanama kanwar, kafeta da ido amaryan tayi sosai taji kawai Aneesa na burgeta she's so innocent da bazama kaji baka sonta bane, da ace tanada Yaya namiji wanda baiyi aureba da wlh saitace ga mata tamai, kwantattcen gashin keyanta dana gaban goshinta ta kalla sabida dan kwalinta yadan zamiye gashin ya kwanta sosai gadan ruwa ruwa ajiki na zufa, bakin fatarta na glowing sosai, just look at her pink lips ko ita fara bazata nunama Aneesan pink lips da yan kananu gasu so soft, tender and so moist, sai kallon Aneesan take yanda take zanama Nihal lallen tana mata fira, akwai yanda idanunta keyi idan zatai magana saikaga sunyi wani irin luuu ga bakin dogayen gashin idanunta dake karama fuskanta kyau.
Gamawa da kafan Nihal tayi tsaf sanan tajuyo ta kalli Amaryan hada ido sukayi, murmushi tayi ta kalli kafar da hannayen tace "Anty naki yabushe kin iya wankewa kona wanke miki?" da sauri Nihal datai kaman zatai kuka tace "Anty please ki wanke da kanki takarasa min nawa kafin su Umma suzo su farayin nasu" hararan Nihal din tayi tai kwafa kafin tamike tsaye tace "don't worry Aneesa karasa yimata sai kizo kici abinci kiyi salla kafin kicigaba, lado ma yaje dauko friends dina daga Airport saikiyi musu suma insun iso" gyadamata kai tayi ahankali ta karbi hanun Nihal ta cigaba da mata, batawani bata lokaci ba tagama yima Nihal tsaf ta ijiye lallen akasa tana sauke ajiyan zuciya murmushi Nihal tayi tana kallon lallen ta tace "thank you Aneesa kin iya lallen wlh, bantaba yin lalle mai kyau irin wanan ba, nagode kinji zan nunama baby idan yazo anjima" murmushi Aneesa tayi batare da tace mata komiba daidai lokacin yar aikin su ta taho wajen ta kalli Aneesa tace "muje Amarya tace nakawoki kiyi salla kici abinci" gyadamata kai tayi ta zare handglove din hanunta tadau hijabin ta dayar karaman jakanta tabi bayan yar aikin nasu sai kallonta akeyi kaman ansanta upstairs sukayi itadai sai kallon ko ina take bata taba ganin gidamai kyau hakaba wani daki yar aikin tabude ta shiga hakan yasa tabi bayanta amaryan na zaune kan gado daure da zani tanacin salad da fridge chicken akai, murmushi tayi ganin Aneesa tanuna mata bathroom tace "shiga ki dauro alwala" gyadamata kai tayi ta ijiye jakanta ta shiga da kyar dai tagane kan bayin tai abubuwan dazatayi tadauro alwala tafito babu kowa a dakin sai dadduma dataga an shimfida mata hawa kai tayi tai salla abinta ta sallame tana zaune kan dadduma ta kurama hoton pre wedding picture dinsu ido sun mata kyau, bude kofa da akayi yasa ta dago kanta yar aikin suce ta shigo dawani babban tray dake dauke da abinci almost kala hudu jellof rice ne sai moimoi mai kyau, da kuskus da miyan kubewa lafiyayyen abincin yan maiduguri sai waina d miyan taushe, baki tabude dan bata San inda zata saka uban abincin nanba jellof rice tadauka tafara ci tana kurban cold drink dinta abincin dadi hakan yasa taci iya cinta sanan ta ture tasha ruwa, bude kofa akayi aka shigo amaryan ne itada kawayenta murmushi tace "wai har kin koshi Aneesa?" gyadamata kai tayi ta kalli kawayenta tace "sun iso suzo muje namusu" kallonsu Amarya tayi tace "better kuyi yanzu kafin su Umma and her friends sufara" dunguma duk sukayi suka bita.
Haka tawuni tanama mutane lalle dabazata ma ita kirga adadin su ba salla kawai kedaga ta daga wurin kuma ko kadan bata gajiba sabida kayan dadin da aketa kawo mata tana tattaunawa, tana lallen sai kara gyara filin da za'ayi event din ake mata sai wanka suke suna saka wani anko na white and orange mai kyau, jin ana kiran magrib yasa tafara sauri tagama hanun matan datakemawa dan tafiya gida zatayi. Daidai lokacin Nihal ta iso taci gayu sosai an mata makeup tana sanye cikin ankon itama ganin Aneesa tsaye yasa tace "kin gama bazaki tsaya ki kalli event dinmu ba yanzu za'a fara fa su ango sunzo fa" girgixa mata kai tayi tace "ah a Ammi zatamin fada, tafiya zanyi" "muje to nakaiki wurin Anty makeup ake mata"
Tai maganan tanajan hanunta sukai wani flat daban inda Amarya take, babu kowa a part din sai amaryan da aka gama mata makeup ta sanya wani orange lapaya tai bala'in kyau tana waya, saikuma kawayenta dasuma sun saka anko irin na Nihal, ganin Aneesa yasa tace "baby am coming barina sallami mai lalle I will call you back" ta katse wayan ta taso daga kan gado tana murmushi tace "Aneesa kingama zaki tafi?" gyadamata kai tayi tace "eh" wani jakan souvenirs na bikin ta dauko tace "ganaki tsaraban bikin kikaima Mama" takama hanunta tasaka mata aciki sanan tadau jakanta ta bude taciro wayansu kudi yan dubu daidai ta kirga 30k ta zare ta mika mata tace "ga kudin lallinki mun gode" kasa karban kudin tayi hakan yasa takara kama hanunta tasa mata kudin adan rude kaman zatai kuka dan batasaba rike kudi dayawa hakaba tace "sunyi yawa kudin, lallen danayi baikai hakaba, please kirage Anty" duka yan matan dakin harda amaryan dariya suka shiga mata da kyar amaryan tai shiru tanunata da yatsa tace "kinga banison mu tsaya dogon zance magriba tayi nama Mama alkawari zan kula dake" ta fizge jakanta tareda kamo hanunta tacire kudin ta chusa ajakan ta zage jakan ta rataya mata a kafada ta kalli Nihal tace "jeda ita waje kicema Baba lado nace yamaida ta gida" ta kalli Aneesa da tama kasa magana tace "bi Nihal kuje amaida ke gida kinji nagode sosai ki gaidamin da Mama" gyadamata kai tayi ahankali tanaji kaman zatai kuka tace "nagode Anty, Allah sanya alheri sai anjiman ku" tadaga ma sauran kawayen hannu ahankali daga mata hannu sukayi suna atare sukace bye tabi bayan Nihal suka fita, kida sai tashi yake compound din yacika makil da jama'a gari yadan soma duhu amma ba sosai ba amma ko ina wutan lantarki ne bauuuu ya haska ka ko ina kana ganin bikin kasan bikin manya ne, hanyar Gate sukayi Nihal tafice tana biyeda ita karo Nihal taci dawata babban mata mai jiki taci gayu tasa wani lace dake walkiya, harara ta watsama Nihal din tayi tace "ina zaki baki ganin gabanki ne mara kai?" sunnar dakai kasa Nihal tayi wanan yar baban tasu Anty Hindu tacika masifar fitina, ahankali tace "Anty Hindu Anty ne ta aikeni zan kai mai lallen nan wurin Baba lado ne yakaita gida" wani mugun kallo tamata tace "ga lado chan taje tasame shi yakaita baya komi hirama yake da abokanenshi, ke come with me I want you to serve my guest banson ma'aikata suyi serving nasu, yanzun nan suka iso daga Dubai" ta kalli Aneesa datai zuru zuru tana kallon yanda katuwar matar ke masifa tace "wuce mai lalle ga lado chan tafi yakaiki" tamata pointing inda driver yake cikin tulin uban motocin dake anguwan ya zauna akan boot din mota shida wasu maza guda biyu suna hira, ta kalli Nihal tace "wuce mutafi" tai ciki waving hannu Nihal tamata tace "sorry Aneesa kije wajen ladon ai yasanki kuma yasan dama zai maidake gida, bye mungode" gyadamata kai tayi ahankali Nihal tai murmushi. "Nihal!" Anty Hindu ta leko tana hura hanci da sauri tabita tace "ganinan Anty" tawuce sukai ciki binsu Aneesa tai da kallo kafin ta sauke ajiyan zuciya gabanta sai faduwa yake duk ma wani tsoro tsoro takeji tarasa me yasa ita dayakamata taita murna yau tai lallen da aka kirgo dubu dubu har dubu talatin aka bata amma bataji ba, ajiyan zuciya tasauke tadaga kafa ahankali tafara tafiya tana dumfaran inda su Baba ladon suke, anguwan motoci sai shigowa suke ana parking ana sauka ana shiga gidan bikin, gani tayi lado ya dirko daga saman motan ya danna key yabude motan zai shiga da sauri takara sauri, gani tayi ya shiga sauran ma sun shiga yatada motar yayo reverse da gudu ta daga kafa bataso tai ihu dan mutane sunyi yawa gashi duk yan gayu ba kaman itaba datasha hijabi har kasa ba, ganin yajuya motar yasa tasa gudu amma kafin takai yaja mota dasauri rabi motar amma harya tafi hakan yasa ta tsaya chak kirjinta nawani irin bugawa not knowing what to do, ringing dataji wayarta nayi yasa ta kalli Jakarta da sauri zata ciro jakan tabude tacire wayarta aka wani irin danna mata horn daya mugun tsorata ta dan atsakiyan titi take, da gudu ta koma baya duk internal organs dinta na rawa ta jingina da wata mota, zip din jakarta ta zage ta ciro wayar data shiga kuka akaro na biyu ganin number Ammi ne yasa taja tai picking da sauri takara a kunne, kafin ma tai magana Ammi tace "bakisan dare yayi bako Aneesa, mena cemiki? Banace miki duk inda kike ko a ina kike kidena kaiwa magriba ba? Once kinga hudu tayi start preparing to come back home ba abinda nasha fadamiki kenan ba?" Ammi takarashe maganan tana mata ihu dayasa jikinta yakama rawa, in this world Ammi is her best friend yet babu masifa da fadan wacce take tsoro aduniyan nan irin na Ammi, intai laifi Ammi na fada har kuka take dudda batada yawan kuka amma wani zubin kafin ma Ammi tafara fadan tafara kuka tsabagen tsoron fadan Ammi. "ninake miki magana kikamin shiru Aneesa?" da sauri ta girgixa kai bakinta har rawa yake tace "Ammi wlh bahaka bane, nama fito but kafin nazo driver yafita kuma ina waje, Ammi am sorry" jin yanda muryan ta ke rawa yasa Ammi tadan sassauta karta rudata tace "to kikoma kice musu driver yafita susa wani yadawo min dake gida dare nayi yi maza" da sauri ta gyadakai tace "tom" ta katse wayan tajuya da sauri tai hanyar gidan, wasu manya manyan security har guda hudu tagani agaban gate din wanda basu dazu data fito, duk mutanen dazasu shiga gidan saisun nuna musu wani abu dabata san kome ba sai taga sun matsa musu sun wuce ciki gashi kida sai tashi yake, karasawa tayi suka sha gabanta. "Madam show us your invite?" da sauri ta kalli wanda yamata maganan kaman wacce bata iya magana ba ararrabe tace "I...n...v..ite?" gyadamata kai yayi yace "yes your event pass, show us" da sauri tace "amaryan zan gani nice mai lallen su" "we don't know dat one madam kindly leave here if you don't have invite, only invitees can grace this occasion, sorry Ma" yay maganan while sauran na duba invite din wasu suna basu wuri suna shiga, kallon abinda ake nuna musu tayi taga katin bikin amma wani hadadden dan karami ne. "madam kindly leave, this event is strictly kan wayanda aka gayyata, leave so that we will not have to force you leave" yanda yamata maganan yasa yasa tajuya ahankali, hankalin ta dukya tashi komawa tayi jikin motan data tsaya dazu taciro wayarta hanunta na rawa sosai tai dailing number Ammi tana sake shigewa dan lungun space din in between car to car dake pake a wurin, ta tsugunna ahankali, picking call din Ammi tayi hakan yasa taji wani kuka yazo mata dabatasan daga ina yazoba, sakin kukan tayi sosai hakan yamugun dagama Ammi hankali. "innalillahi, ke Aneesa, are you okay? Maiya faru? menene kike kuka? Talk to me dena kukan kinji, Aneesa menene?" cikin kuka sosai bakinta na rawa tace "Am... Ammi anhanani shiga gidan, ansa security a kofar gidan saika nuna ID card din bikin za'a bari kashiga ni bandashi basu barni na shiga ba?"
Addu'o'i Ammi takaranto aranta danji tayi tamafi Aneesan shiga damuwa, yanzu idan wani abu yasame ta ubanme zata fadama yan uwan babanta da dama jira suke batayi bama sunce tayi balle kuma tayin, ajiyan zuciya ta sauke ahankali ta kirata. "Aneesa" ahankali tace "uhm" "stop crying, kinsan sunan anguwan dakike?" girgixa mata kai tayi tace "a'a bansani ba" "kina inane yanzu haka?" cikin crying voice tace "ina lungun motocin da akai parking a anguwan kaman na yan biki ne" "okay, fito to duk wani wanda kika gani kibashi wayan nai magana dashi naji a anguwan dakike, a ina kika sami katin waya haka naga bai kareba har yanzu?" cikin kuka tace "amaryan ta turamin dazu" "okay tashi duk wanda kikagani kibashi wayan to" tashi tayi ahankali tana goge hawayen daya gama batamata fuska tafito daga lungun motar ta tsaya abakin hanyan tana kalle kalle babu kowa sai security dake bakin Gate har lokacin saikuma tulin uban motocin yan biki kowa na ciki kida na tashi da alamun event din ya kankama ne, ganin ba kowa yasa taji wani kukan yazo mata tsugunnawa tayi a wurin wayar na kunenta tarufe fuskarta da hijabi tana kuka sosai, a rude Ammi tace "menene bakiga kowa bane? Stop crying mana kina dagamin hankali wlh" gyadamata kai tayi cikin kuka tace "Ammi babu kowa" tasake fashewa da kuka hankalinta yatashi ainun bamatasan mezatayi ba, batasaba yin dare hakaba a ko ina, dama ace Suleja ne tasan ko ina dakoda kafane saita dandaro, koma bahaka ba anyhow anyhow she wi definitely find her way back home, but nan babu inda tasani, batasan cikin Abuja ba batasan ko inaba, Brain dinta yagama chuchewa. "Hi Fearless lady" wani sassanyar murya, very cool, calm yet husky murya yadaki dodon kunnuwanta, Ammi dahar lokacim take kan waya tace "naji muryan wani bashi, bashi wayan namai magana da sauri" dago kai tayi ahankali tasa hijabinta tana goge fuskarta dayan hanunta kuma tamikama mutumin da bama ta kallaba wayarta da mistakenly hanunta ya danna speaker. "Bawan Allah dan girman Allah help my daughter, batasan ko ina a Abuja ba, wanda yakamata yadawo da ita kuma yatafi, please ka taimaken badan niba dan Allah kasata ahanya, koka kaita bakin titi koka sata a hanyar dazai sadata da main road tanemi motar dazai kawota Suleja, please help a mother, am so worried, dan girman Allah help my daughter, kasamin ita a hanya dan Allah tadawo gida kar y'ata tabata kaji bawan Allah" yanda taji Ammi narokan mutum itama kanajin muryanta kasan tana cikin tsananin damuwa yasa taji wani sabon kukan yazo mata kaman wacce akama mutuwa tacigaba da kuka kaman tata takare aduniya da karfi, jin kukanta yasa Ammi tace "hello Aneesa me kuma kike kuka eh, karki damu dazaran kin fita titi zaki sami motan Suleja, inma baki samuba nima zan taho na dauke ki dakaina, bari na nemo yaron Hadiza mai keke napep na makotan mu, dena kuka babu abinda zai sameki okay kinajina, stop crying Aneesa, stop" Ammi tafada cikeda lallashi cikin kuma tsananin damuwa, gyada kai tayi tana shashshare fuskar da Hijabi tana kokarin hana kanta kukan, katse wayan yay ahankali yana kallon yanda take share fuska da Hijabi, ahankali yakai hanunshi yadaura kan hanunta dake saman kan fuskarta wani irin sanyi taji tundaga kan feet dinta har zuwa kwakwalwanta, ahankali yakama hanunta gam wani irin hannu mai taushi taji dakeda sanyi sosai, ahankali tadago kanta in a very slow and steady motion, hada ido sukayi da Aliyun dake sanye cikin wani fitinannen white magic gizna dake wani mahaukacin kyalli anmai aikin hannu a kayan, yana wani irin cool kamshi dakesa kaji zuciyarka ta natsu, da sauri ta lumshe ido dan her eyes couldn't stand haske da haiban dake tattare dashi takai almost one minute ahaka ita bata karbe hanunta ba ita batai motsi ba ita bata bude idoba shima kuma haka, hanunta dataji yaja ahankali yafara tafiya da sauri tabude idanunta, samun kanta tayi da daga kafa tana binshi gaban wani Brabus jeep dat is directly opposite to lungun motar datake tsugunne tun dazu yakai ta yabude gaban motan zai sata ciki tsayawa tayi chak tafashe da kuka sosai ta fizge hanunta tace "ina zaka kaini niban sanka ba?" shiru yayi yana kallon fuskarta kaman yasami tv batare dayace komiba itakuma sai kukan takeyi takasa kuma matsawa konan dachan sanan kuma taki shiga sunkai almost 5 minutes ahaka wayarta dake hanunshi har lokacin ne tahau kara da sauri ta kalli wayan, janye idanunshi yayi daga kanta ya kalli screen din wayar ganin sunan kan screen din Ammi yasa ya kalleta ahankali yace "get in" yanda yamata maganan ba wasa sanan kuma ba tausayi yasa tasami kanta ta daga kafa tazo har gabanshi inda yake tsaye rike da marfin motan tana share hawaye tai bismillah ta shiga cikin motan, hijabin ta data saki yafito daga motan ya kalla ahankali yatako ya tsugunna da sauri ta juyo ta kallai hada ido sukayi yana wani irin kallonta, sosai gabanta ke faduwa kaman zai fito gashi takasa janye idanunta daga kanshi kaman eyes dinshi are compelling her to look at him by fire by force, ahankali yake tattaro hijabin batare daya dena kallonta ba tattarawa yayi ya dunkule yadaura asaman kan cinyarta, da sauri ta kalli kan cinyar nata jin hanunshi akai hijabinta tagani ya tattaro ya ijiye mata mikewa tsaye yayi yamaida kofan yarufe ahankali sanan yazaga yana tafiyan nan kaman baiso yayi yabude dayan side din ya shiga tareda rufo kofar yaja sit belt dinshi yana sawa batare daya kalleta ba yace "fasten your sit belt" juyawa tayi tanajan igiyan sit belt din da karfi amma yamaki fitowa sai fama take hakan yasa ya juyo ya kalleta ganin yanda take fama da sit belt din yasa yacire nashi yataso daga kan kujeran shi ya matso da kanshi ta gabanta wani irin sakin sit belt din tayi da gudu ta makale jikin kujeran, yanda takejin kamshin turaren akan fuskarta yasa numfashin ta yafara fita da sauri da sauri kaman zata kurma ihu, hanunshi yadaura kan sit belt din yaja ahankali yana wani irin kallon fuskarta shi kanshi baisan mesa yake kallonta hakaba and anytime ya kalleta the beating of his heart use to change. "m....me ha..k...haka?" Aneesa tai maganan muryanta na breaking sosai, makala sit belt din yayi yakoma inda yake tareda sauke ajiyan zuciya he's not just himself da sauri ya kunna motar yay reverse yaja yafara gudu, ringing da wayar Aneesa yafara yasa ya kalli wayar ganin Ammi ne ya mikamata wayan yace "answer d call, tell her you are on your way".
_anan nakawo karshen free pages. Duk wacce takaran tamin littafin batare data biya dari uku ba nabarta da Allah ban yafe mataba duniya walahira_
_duk maison cigaba da karanta littafin ATSAKANIN SOYAYYA zata tura naira dari uku kacal ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watsapp number na 07012181461, saina saka ki a group din danake posting_
_wayanda tun kafin ma nakawo karshen free pages suka biya nagode Allah barmin ku, trust me zakusha dadi a book dinga, M Shakur mai sabon salo ce kuma kunsani Always!!!_
_ku tuntubeni kan wata magana ko business ta nan 07012181461_
[18/02, 18:01] Aishat Muhammad: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
1️⃣5️⃣
_how to subscribe_
_Zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta WhatsApp number na 07012181461 sainai adding naki a group din danake posting. Zaki iya turo MTN card 300 ta watsapp number na idan baki da bank_
_littafin nan na kudi ne duk wacce ta karanta batare data biyaba ban yafe mataba, pay anan ko pay a lahira your choice 🤷🏿♀️_
Fuskarshi ta kalla ganin driving dinshi yake hankalin shi nakan hanya yasa tamika hanunta dake rawa sosai ta karbi wayan tai picking takara akunne. "Aneesa kina ina yanzu?" ahankali tace "muna hanya" da sauri Ammi tace "mutumin ne zai kaiki?" gyadama Ammi kai tayi ahankali tace "eh shine" dan ajiyan zuciya Ammi tasauke tace "to Alhamdulillahi, dazaran kunkai bakin titi akwai Motocin Suleja dayawa saiki shiga kinji idan kin shiga ki kirani ki sanar dani kinji, kidena kuka babu abinda zai saman mini ke okay" gyadama Ammi kai tayi tace "tom" katse wayan Ammi tayi hakan yasa ta janye wayan daga kunenta ta ijiye akan cinyarta tana sauke ajiyan zuciya, ganin sun shigo kan titi yasa ta kallai ganin har lokacin hankalinshi nakan titi yasa tadan gyara murya danji tayi muryan ta yadishe sosai sabida kukan datayi, ahankali tace "uhhhh anan, anan kan titi Ammi na tace na sauka" dan juyo dakai yayi ya kalleta suka hada ido dan lumshe ido kadan yayi yabude kafin ya maida hankalinshi kan tukin dayake yi batare dayace mata komiba, ringing da wayarshi yayi yasa ya kalli wayar dake ajiye gefen shi ganin Abdul ne yasa baiyi picking ba dan yasan nemanshi yakeyi, saida yasake kiranshi akaro na biyu sanan yadaga wayan yakara akunne yay shiru. "where are you Leo? Nafito banmaga motanmu ba don't tell me kakoma gida, waikai wani irine eh fisabilillahi fa, he's our friend fa, haka kakeso amana ranan bikin ka eh? Duk abokanen ka suki zuwa sabida baka zuwa nasu?" dan yatsine fuska yayi yace "kacikani da surutu am driving fa" "driving? Driving to where?" dan murmushi yayi kadan yace "idan nadawo we will talk, am tired yanzu" ya katse wayar yamaida kan cinyarshi, ta gefen ido yaga sai share hawayen dasuka shiga zubo mata takeyi hakanan batasan mesa taji tana shakkanshi ba, takasa mai magana dudda batasan inda zai kaita ba, kuma gashi Ammi tace akan titi zai sauketa tahau motan dake kawo mutane Suleja, itadai yau tata takare, bata tabayin dare haka awuriba, tunanin hakan yasa hawaye sai zubowa daga idanunta suke, dan murmushi yayi yasa hanunshi a aljihu yazaro wani clean soft handkerchief dake wani cool kamshi yamika mata, kallon handkerchief din tayi kafin tasa hannu ta share hawayen dake kan fuskarta ta girgizamai kai batare data karba ba alamun a'a, ajiye mata handkerchief din yayi akan cinya yamaida hankalinshi kan tuki fuskarshi nakan hanya, sai share hawaye take dasunki tsayawa saida taga wani signboard an rubuta Suleja 20km yasa tai wani irin murmushin kuka, juyawa tayi da sauri ta kallai juyowa shima yayi ya kalleta dawani irin calm look da yatsar shi yamata pointing handkerchief din dayabata dake kan jikinta, da sauri tadauki handkerchief din ta share fuskar ta tass tareda sauke wani irin ajiyan zuciya mai kara dahar saida yaji, dan murmushi yayi ganin yanda ta natsu dataga sundau hanyan gida.
Gudu yake sosai basu wani jimaba ya kai Sulejan sanan yarage gudu yadan kalleta cikin calm voice dinshi yace "show me the road to your house" gyadakai kai tayi tasa hannu tana nunamai hanyar yanata bi har sukakai anguwan su, a kofar gidansu ta hango Ammin su tsaye sanye da dogon hijabin ta hanunta rikeda waya, da hannu tamai pointing Ammi tace "ga Ammi na nan" rage gudu yayi tareda rage karfin wutan gaban motan sabida karya haska Ammin sosai tun kafin yay parking tawani irin bude motar da gudu tai wajen Ammi data tsare motar da kallo. "Ammi, Ammi, Ammi" kafin Ammi tace ma wani abu taje da gudun gaske tai tsalle ta rungume Ammin kaman wacce tai shekara bataga Ammin nataba, rungumeta tight Ammi tayi tanama Allah godiya. "Alhamdulillah" kafin ta dagota daga jikinta takama habarta da hannu daya tasa dayan hanunta tana share mata fuska tace "Alhamdulillah Allah nagode maka, you are ok ko Aneesa na?" hannun Ammi ta rike tareda gyada matakai tana murmushi hakan yasa Ammi tasake sata ajikinta ta rungumeta, shiru yayi ya tsaya a mota yana kallonsu, looking at affection din Ammi towards Aneesa yasa yaji he just wish Mummy shi was alife to hug him like this, he miss his mum so so sooo much, lumshe ido yayi ahankali zuciyanshi namai wani irin zafi.
Ahankali yajinginar da kanshi da kujera kirjinshi namai wani irin zafi, knocking glass din motar da akayi yasa yabude ido ahankali, Ammi yagani tsaye rungume da Aneesa a gefenta, ahankali ya bude kofar shibai masan mezaiyi ba yadai sami kanshi da kasa daga fuskarshi ya kalleta zaiyi magana Ammi tarigashi. "nagode, nagode bawan Allah, yanda ka taimaki Aneesa Allah ya taimaka maka adukkan al'amuranka, Allah ya haskaka rayuwan ka, kakawo mini ita har gida safe and sound, thank you so much, may Allah reward you abundantly" kasa ma magana yayi sai gyadamata kai da yayi ahankali, ganin haka yasa Ammi tadan bugi kafadar Aneesa da kanta ke kasa tace "bakimai godiya ba Aneesa" ahankali tajuyar da kanta ta kallai har lokacin kanshi akasa dauke idanunta tayi daga kanshi ta maida kan yatsunta data shiga wasa dasu ahankali tace "nagode sosai, Allah yasaka da alkhairi" murmushi Ammi tayi tace "mun gode malam saida safe, wuce mutafi Aneesa" jan hanun Aneesan tayi tasa key tabude kofar gidansu dahar ta kulle ta shiga, dan waigawa Aneesa tayi tasake kallon motar dudda bata iya ganinshi daga wurin amma saida gabanta yafadi da sauri ta shige ta maida kofar tarufe, sukai cikin gida, falo suka shiga ta ijiye souvenir da akabata akasa ta zauna kusada Ammi tana bude jakanta tace "Ammi barina saka chaji tunda akwai wuta, yautun safe bansama wayata chaji ba" ciro wayar tayi daga jaka tana kokarin kunna wayar kwan lantarkin falon yawani irin yin kara ya tarwatse da gudu tarike Ammi sabida tsoron dataji, salati Ammi tayi. "innalillahi tome kuma yasami kwan lantarkin ko karfin wutan yay yawane?" tai maganan tana kunna wutar toculan wayanta ta haska wajen wutan taga yanda yafashe, tsaki Aneesa tayi tace "Ammi dama wanan na dan dari uku baida kyau energy bulb yafi wanan yan darin dakike siyowa kyau, anmafa ce baya jan wutafa, bari naje nasiyo" tai maganan tana zage handbag dinta ta kwaso duka kudin da aka bata ta mikama Ammi tareda zare dubu daya ta mike tsaye tareda daukan hijabinta, Ammi dakebin kudin da kallo tace "wayabaki kudi dayawa haka Aneesa?" dan dariya tayi tace "amaryan tabani wai kudin lallena bari nadawo nabaki labarin abinda ya faru yau" dubu biyu Ammi tazaro cikin kudin tamika mata tace "gashi ki shiga gidan Maman su Muhammadu kice nace gashi injini" karba tayi tace "to" tawuce tafita daga dakin tana haskawa da wayanta dan tsakar gidansu dama babu fitila, bude kofar gidansu tayi tafita tana haska kudin hanunta da waya tacire dubu biyun tarike su separate sanan ta shiga gidan dat is next to them inda Ammi ta aiketa ta mika kudin tafito tana kalle kalle, idanunta ne suka sauka akan motan daya kawota ganin har yanzu motan na wurin baitafi ba, faduwa da gabanta yayi yasa tasauke kai da sauri ta dena kallon motar, tsallakawa tayi dayan side din tai wajen wani shago dayake chan gaba kadan, ta shiga tasayo kwan lantarkin mai kyau nadan dari biyar sanan tajuyo tanadan satan kallon motan tana tafiya towards there house, sosai mamaki yakamata ganin har lokacin motan na wurin tai hanyar kofar gidansu tana kallon motar, hannu tasa zata bude kofar gidansu saikuma ta janye hannun tasake juyowa ta kalli motan to kodai baida lafiya ne? Mutumin da tun dazu yakawo ta aiya kamata ace yatafi by now, in fact yamayi nisa ahanya, kasa hakura tayi ji kaman wani abu na fizganta tafara tafiya so take kawai taduba shi taga ko lafiya, ahankali take tafiya tana kallon motar kafin takarasa gaban motan taga yabude kofan motar hakan yasa ta tsaya chak takasa karasawa tadan kwantar da kanta tana lekawa, ahankali yasa kafarshi yafito daga motar yamaida kofar motar yarufe tareda jingina da motar ya rungume hannayenshi a kirji yana kallonta, faduwa gabanta yayi sosai sabida yanda idanunsu suka hadu da sauri tajuya zata koma ya kira sunanta for the first time. "Aneesah!" tsayawa tayi chak jin yanda yakira sunanta har ranta taji kiran sunan saida duka organs din jikinta suka amsa, murya chan kasa ta yanda ita kadai ne zata ijiyajin meyace calmly yace "come" sosai takejin maganan shi nazuwanma zuciyanta kaman command, kasa jurewa tayi tajuyo ahankali taa kallai, gyada mata kai yayi tareda dan lumshe ido sanan yabude su yadaura akanta, daga kafa tayi ahankali tataho wajen kanta akasa ta tsaya agefen shi kafafun ta nadan rawa sabida wani sanyi dasuke mata da batasan nameba, juyowa yayi yay facing dinta yana kallon yanda take wasa da kwalin kwan fitilan hanunta, murya chan kasa yace "ina kikaje?" batare data kalleshi ba kanta akasa tace "kwan lantarki naje nasayo" shiru yadan yi kafin ahankali yace "maisa baki aiki brother kiba yaje kika fito da dadaddare?" kanta akasa tace "uhm banda brother" "ke kadaine?" yatambaye ta immediately bayan tai maganan, gyadamai kai tayi batare datai magana ba, ahankali yace "what about your Dad?" dago kai tayi ta kalleshi hada ido sukayi da sauri ta maida kanta kasa, ahankali cikin wani irin siriruwar murya tace "yarasu" sosai kalman yarasun yadaki zuciyan shi hakan yasa yay shiru yana kallonta sai chan yace "sorry! Allah ya jikanshi" gyadamai kai tayi kaman zatai kuka dan sosai tuna mata da Baba, ahankali tace "Ameen" sukadanyi shiru batare dawani daga cikinsu yakara cewa wani abuba, dan dago kanta tayi ta kallai ganin ita yake kallo har lokacin yasa tace "in tafi?" girgixa mata kai yayi yace "No" tsayawa tayi duk tanajin wani iri yanda ta tsaya dashi danko kadan bata saba tsayawa da samari ba ita bamata dawani saurayin kirki dan batabasu lokaci. "me kikaje yi agidan bikin nan?" hanunta ta shiga wasa dashi kanta akasa tace "lalle naje yi musu" "lalle? You mean henna? Are you a henna designer?" gyadamai kai tayi tace "eh, na iya" dan murmushi yayi yarinyar nan bala'in burgeshi take bana wasaba, shidai in his life this is the first girl daya taba gani dayaji ta burgeshi, dago kai tayi ahankali kaman wacce take tsoron ta kalleshi tadan kalleshi tace "ya kanwar ka?" dan shiru yayi kafin yadan juyar da idanunshi cikin jin dadi yace "oh Rauda? Dama kin ganeni?" gyadamai kai tayi da sauri tace "eh tundazu ai naganeka, kunyi kama ai da ita saida kafita uhmm...uhmm" muryan ta ya sarke sotake tace yafita kyau amma takasa fadi hakanan taji tanajin kunyan tace mai haka, murmushi yayi sosai ganin takasa fadin abinda takeso tace mai, murya chan kasa cikeda zolaya yace "ashe kin iya kuka haka I tot mara tsoro bata kuka eh Fearless lady?" rufe fuskarta tayi da hijabi da sauri tareda yin murmushi akunyace tai gaba zata wuce dan maganan ta ya mugun bata kunya da sauri yace "wait" tsayawa tayi chak batare data juyowa ba sai murmushi take ya mugun bata kunya, cikeda murmushi tace "wat? kaga Ammi na zata zo tanemeni yanzu nan" tafiya daidai yake hanunshi zube cikin aljihu harya tako ya tsaya abayanta chak, yanda tajishi abayanta yasa taji numfashinta na neman daukewa da sauri tajuyo sukai facing juna yanda taga yana kallonta yasa taji takasa magana sai numfashi take fitarwa da sauri da sauri heart dinta is beating way too fast kuma batasan mesaba sai kyafkyafta ido take, one step yakara ya matso gab da ita ahankali yace "can we be friends Aneesah?"
Ba karamin faduwa gabanta yayiba jin kalaman dasuka fito daga bakinshi, rawa lips dinta yafara tanadan zaro idanu zatai magana yamika hanunshi ya karbi wayanta dake kan hanunta ya bude ganin ba key, danne danne ya shiga yi kafin ahankali yamika mata wayan yace "take" hanunta tamiko ta karbi wayan da sauri tajuya tai cikin gida tarufo kofa, hakanan yaji ko kadan baiji dadi data tafiba kaman yabita, komawa cikin mota yayi yabude ya shiga, kifa kanshi yayi akan starring mota ya fuzar da iska he seriously don't know what's wrong with him, tun daga fitowan Aneesa daga gidan bikin tareda Nihal idanunshi suka sauka akanta lokacin yana tareda Abdul a cikin mota, Abdul yacemai sutafi yace yaje shizai shigo anjima, haka ya dinga kallonta ta mota har lokacin databi motan su Lado da gudu da lokacin data shige lungun mota da lokacin data fara kuka tana waya, shidai baisan mesa ba he just love natsuwar yarinyar, yanda take tafiya a natse, da yanda take magana a natse, da yanda muryanta ke fita so gently and innocently bala'in burgeshi yake, boldness din yarinyar use to melt his heart, bai taba ganin yarinya dat match his taste like her ba, hakanan yaji he just wanna be her friend, a girl like her is worth associating himself with, wayarshi dayay kara yasa ya kalli wayan ganin Dad ne yasa ya ijiye wayan yasan fada Dady zai fara baifito da bodyguard dinshiba, tada motar yayi yaja yana lumlunshe ido he's so tired dan driving dinan dayayi, and he's so sleepy Allah dai yakaishi gida lpy kawai.
Dakinsu ta shiga da sauri Ammi tace "meya daddar dake haka?" rasa abinda zatace ma Ammi tayi hakan yasa ta shiga kame kame kafin tace "uhmm Maman Muhammad ne ta shiga wanka saida najirata tafito fa Ammi" tai maganan tana hawa kan kujera dayake tanada tsawo tana hawa takai ta makala kwan lantarkin aiko wuta yakawo sanan ta sauko, dakinta tayi tacire kaya tadauro zani tafito, tsakar gida tawuce tadau bucket tajuye ruwan zafin da Ammi tadaura ta shiga bayi tayo wanka tareda dauro alwala fitowa tayi tawuce ta shige dakinta wani dogon rigan atampa tasaka sanan tadau hijabi tafito Ammi dake binta da kallo tace "bakiyi salla ba?" gyadamata kai tayi tana hawa kan dadduma tace "banyiba" magrib da isha tayi bayan ta idar tai shafa'i da wuturi, sanan ta cire hijabin tana sauke ajiyan zuciya ta kwanta akasa tana mikama Ammi kafafunta a shagwabe tace "wash Ammi kafana ciwo" murmushi Ammi tayi ta karbi kafafun ta daura kan cinyanta tace "raguwa kawai" matse kafafun nata ta shiga yi hakan yasa ta lumshe idanu wani mugun bacci na neman dibanta, kafeta da idanu Ammi tayi tana kara godema Allah daya bata yarinya mai natsuwa ga hankali, Aneesa is just a gift to her life duk rashin jinta inhar tace tak to ta natsu, she just pray Allah yabata miji nagari dazai kula da ita yabata all that she deserves, karasa matse kafafun tayi sanan tadan bubbugata ganin tai bacci. "Aneesa, Aneesa, tashi kije ki kwanta" bude idanu tayi dake cikeda bacci ta kalli Ammi, Ammi tace "tashi kije ki kwanta sannu yau mata sun aikatu" murmushi tayi ta mike tsaye tana tafiya ahankali tawuce, wayarta tadauka dake kan kujera ta wuce dakinta kwanciya tayi kan gado bayan tai bismillah sanan tai addu'an bacci wani bacci mai dadi yau awon gaba da ita.
_"why, why Aneesa? I trusted you, mena miki da zaki kasheni eh? I trusted you Aneesa, you are my friend, we are friends remember? I love you Aneesa, why, why, why, why, dama kin tsaneni, dama so kike ki kasheni, why Aneesa?!" yadaka mata wani irin tsawa da duka karfinshi daya rage kumfa na fita daga bakinshi, idanunshi sunyi jajir yana kakarin mutuwa hawaye na bulbulowa ta gefen idanun._ afirgice ta farka daga baccin daya kwsheta tana wani irin zufa komi na mafarkin datayi na dawo mata fresh, mutumin dazu tagani kumfa na fitowa daga bakinshi yana kakarin mutuwa yana mata all this maganganun itakuma tana gefenshi idanunta sunyi jajir sai kuka take ga ankwa a hanunta, batasan mesaba fashewa tayi da kuka sosai tana girgizakai, karan wayarta daya cika dakin yasa ta mugun firgita, da sauri tasa hannu ta goge hawayen daya bata mata fuska tamika hannu tadau wayarta dake gefen filon ta kalli screen din. "Aliyu" taga yana kira, faduwa gabanta yasake tazaro ido ta kalli time a jikin wayan 12:25Am._*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
1️⃣6️⃣
_How to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watsapp number na 07012181461 sainai adding naki a group din danake posting. You can also send MTN card ta watsapp number na 07012181461 for those dabasu da account_
_*littafin nan na kudi ne, duk wacce takaranta batare data biyaba ban yafeba, pay anan ko pay alahira, your choice 🤷🏿♀️ gumina ne, hakkina ne inada iko akai*_
Gudun kar Ammi taji karan ringing wayar daya cika dakin da kara tafito tace me takeyi da waya ware haka, wayake kiranta this night yasa tai picking wayar da mugun sauri hana kokarin hadiye kuka datakeyi takai wayar kunnenta batare datai magana ba, ajiyan zuciya Aliyu daya kasa bacci tun dazu dudda mugun baccin da yakeji yakasa sai tunanin ta yakeyi yasauke ajiyan zuciya ganin tadauka, murya chan kasa mai kunshe da sakonni da dama wanda shi kanshi baisani ba yace "Aneesah are you sleeping?" girgiza mai kai tayi kafin ahankali muryanta narawa sosai tace "a...a'a" tashi yayi zaune daga kan gadon jin yanda muryanta ke rawa kaman wacce ke kuka, murya chan kasa yace "Hey, are you crying?" girgiza mai kai tayi tace "a'a" jin yanda muryanta kefita yasa yaji wani irin damuwa ya dira aranshi, cikeda damuwa yace "are you sick?" "no" ajiyan zuciya yasauke jin lafiyanta kalau yace "is Ammi sick?" girgixa mai kai tayi tace "n...noo" cikeda damuwa sosai yace "why are you crying then a irin wanan lokacin eh Friend?" magana takeso tayi saikuma tafashe da kuka sosai sabida yanda ta tuna mugun mafarkin datayi, tashi hankali shi yayi da sauri yace "kidena min kuka yana dagamin hankali, talk to me" kaman bada ita yakeba ta cigaba da rera kuka ahankali, katse wayar yayi da sauri danjin kukanta yake har jijiyoyin zuciyan shi, ya lumshe ido tareda jinginar da kanshi jikin gado ya fuzar da iska, he's so damn worried sabida kukan dayaji tanayi zuciyarshi batada natsuwa, shi baimasan lokacin da zuciyarshi tafarajin damuwan wata aranshi ba sai akan Aneesa, tsaki yaja ya kalli wayan dayaketa jujjuyawa a hanunshi, sake dailing number ta yayi kaman zai katse saikuma ta dauka, murya chan kasa dake cikeda damuwa sosai yace "wats wrong with you Aneesa? Why are you crying?" murya chan kasa tace "babu komi" girgiza kai yayi yace "a'a, akwai abinda ke damunki tell me we are friends remember" yanda yake mata maganan ataushashe kaman mai lallshin ta shikuma ba lallshin yakeba yasa taji zuciyata ta natsu sosai. "tell me friend what is wrong with you? Why were you crying? Kinyi laifi ne Ammi tamiki fada?" hawayen fuskarta ta share tass kafin ahankali ta girgiza mai kai kaman yana gabanta tace "mafarki nayi" dan murmushi yayi for the first time tunda suka fara wayan yace "wat!! Mafarki kikayi kikema kuka haka?" dan murmushi yasake yi maidan sauti dayasa ta lumshe ido tabude su yace "you are one hella wired girl friend" yadanyi dariya kadan kaman ba Aliyu ba dat u hardly see him laugh, tsayar da dariyan yayi cikeda tsokana yace "tell me mafarkin mekika yi friend nima natayaki kukan to" juya idanunta tayi tareda dan turo baki a shagwabe tace "ai namiji baya kuka, kuma mafarkin tsoro ne sosai shiyasani kuka" cikin wani irin murya na shagwaba kaman yanda tayimai shima yace "frienddd come onnn is just a dream, just a dream" shiru tayi tasa hannu tadafe kirjinta heart dinta is beating way too fast sabida yanda takejin muryan shi, jin shima yay shiru kaman yana sauraron bugun zuciyan natane yasa tace "scary dream, very scary" gyara kwanciya yayi tareda jan bargo yana lallube kanshi dan sanyi yakeji gashi yakara karfin AC sosai, ahankali yace "scary how? Mafarkin is about wat?" da sauri tace "about you" hannu tadaura akan bakinta surprisingly dan bama tasan lokacin data fadi hakaba, gyara kwanciya yace "about me?" yay murmushi sosai yace "my friend had a scary dream about me, tell me about the dream, dodo nazama nazo nacinye ki kome am eager to know" girgiza kai tayi tana turo baki tace "ance babu kyau fadin bad dream" "but ai am your friend right Aneesah?" yatambayeta ahankali, faduwa gabanta yayi sabida yanda yay maganan, batasan lokacin data gyadamai kaiba tace "eh" murmushi yayi yace "alright, tell me, am all ears" shiru tayi na kusan 2min kafin tace "ni bansan meya faruba amma nai mafarkin na kasheka, but baka mutubafa amma nakasheka kumani bansan how ba, kumfa dai nata fitowa daga bakinka kana cemin mesa na tsaneka, maisa na tsaneka nakeson kasheka nikuma sai kuka nakeyi shine nafarka inata kuka" dariya yafashe dashi sosai harda dan dafe ciki, kaman zatai kuka tace "da gaske nake fa stop laughing" jin yanda tai magana kaman zatai kuka yasa yahadiye dariyan yace "okay, lemme ask you some questions" gyara zama yayi yace "kin tsaneni ne?" girgixa mai kai tayi tace "a'a, niban tsani kowaba" dan lumshe ido yayi yabude yace "kin kasheni but ban mutuba, kumfa nafita daga bakina my God wat if kumfan brush ne na toothpaste kinyi tunanin hakan?" yakara kyalkyacewa dawata yar karaman dariya, yanda yake dariyan bakaramin burgeta yakeba hakan yasa tadanyi murmushi, dan shiru yayi yace "worried not, is just a dream kinji Boldest" gyadamai kai tayi ahankali kafin da sauri tace "waye Boldest?" murmushi yayi yace "you mana my friend, Aneesah the fearless lady maima mutum zanen mage a fuska" dariya tayi mai sauti kafin tai shiru shima shiru yayi yana listening to the sound of her laughter kafin chan murya chan kasa yace "inzo gobe?" ware ido tayi tace "kazo kayi mene? Ni Ammi bata barina fita naje wurin kowa, banda hakaba gobe bananan" dan shiru yayi hakanan yaji baiji dadin maganan datayi ba, baiso taje ko ina yafison yaga koda yaushe tana gida akillace, ahankali yace "ina zaki friend?" "zanje shagon danake aiki sanan zandau permission naje nai registration din jamb" da sauri tarufe bakinta tace "laaaa banfa sanka ba inata maka surutu and is not good kaitama strenger surutu?" girgiza kai yayi yace "am not strenger, kin sanni, and I know you, you helped my sister once, and am your friend, your brother dabaki dashi from today, so allow me to do my duty okay" gyadamai kai tayi ta kwanta tareda lumshe ido, ahankali yace "inzo gobe? Inaso na sake ganin kine" ahankali tace "to bari mugani goben to idan Allah yakaimu, saida safe" takatse wayar da sauri, zaro wayar yayi daga kunenshi yana kallo jiyayi kaman ta katse zuciyarshi baiso ko kadan yadena jin muryanta, fuzar da iska yayi ya ijiye wayan ya kwanta yay shiru yana kallon saman dakinshi tunanin Aneesa yake banawasa ba, he really like the girl, yanason everything about her, he just wanna be her friend and take care of her and always support her kaman yar kanwar shi, tunanin Aneesa ya dinga yi har bacci yay awon gaba dashi.
Da kyar Ammi ta tadata da asuba tazo tai salla sanan tai karatun Al 'Qur'ani, saida gari yawaye sanan ta wuce tadauko tsintsiya ta gyaro dakunoni ta sharo tafito da sharan waje sanan ta wuce kitchen tahura wuta tasa ruwan wanka awuta sanan tadau tsintsiyan ta sharo tsakar gidan, ta gyara ko ina sanan ta koma kitchen ruwan wankan tahada ta daura shinkafar da Ammi ta dafa jiya jiya dan dumamawa tawuce tafita daga kitchen din dauke da bucket din ruwan zafi taja ruwa daga rijiya tahada tawuce daki tacire kaya tafito tadau bucket din tai bayi bata wani jimaba tai wanka tafito sanan ta shiga kitchen ta sauke abincin ta daurama Ammi ruwan wanka tazuba nata abincin a plate sanan tafito tawuce kitchen afalo ta ijiye abincin kusada Ammi sanan tawuce dakinta ta shafa mai, shiryawa tayi cikin Riga da skirt nawata maroon atampa dayay mata kyau sosai ajiki sanan taciro gogagen hijabinta maroon tafito falo kafeta da idanu Ammi tayi tanabin kayan jikinta da kallo harta karaso wajen zama kusada Ammi tayi dake kan dadduma tace "Ammi na bazaki yi karin yanzu ba muyi tare" girgiza mata kai Ammi tayi tanajan charbi hakan yasa ta shiga cin abincin cikin yan mintoci kalilan tagama ta tashi takai plate din kitchen sanan tadawo daki tadau hijabin ta tasaka ba karamin kyau maroon din yamata ba ta dau jakanta ta sagala tana kallon agogo karfe bakwai da minti arba'in da biyar tace "Ammi natafi" gyadamata kai Ammi tayi dan bataso ta katse zikirin datakeyi juyawa tayi tai hanyar fita daga dakin harta sa kafa zata fita saikuma tadawo a shagwabe tafada jikin Ammin tace "nikimin addu'a Ammi" shafa addu'a Ammi tayi ta ijiye charbin tadan buge bayanta tace "inkin karyani aisaiki nemo wata Ammin ko" dariya tasaki tana tashi daga jikin Ammin tace "Ammi nifa banida nauyi fa" hararan ta Ammi tayi takama habarta takai yatsarta gefen idonta tace "jibi kwansa a ido, bakisan idan zakisa kwalli zaki ciccire kwansa bako" turo baki tayi Ammi takarasa cire mata harda na dayan idon sanan tasaki fuskarta tace "saikin dawo to, Allah ubangiji yabada sa'a, Allah ya tsaremin ke" wani irin cute smile dake mugun karama fuskarta kyau tasakin ma Ammi tace "Ameen Ammi na, nagode natafi" tashi tashi ta wuce tafita Ammi tabita da kallo zaure tayi tabude kofar gidansu tafita tana tafiya anatse as usual tana kallon hanya tana fatan Allah ya kado wani mai keke napep danyau jinkanta take bata da karfin daddarawa har express road da kafa.
Bata wani yi nisa da tafiya ba saiga keke napep tsareshi tayi ta shiga tace "express road Malam" kunna keken yayi yace "dari da hamsin ne Hajiya" "to muje" Jan keken yayi sukai gaba har gaban shagon su yasauketa tun kafin ta sauko Yusuf security dake bakin kofa ya tsareta da ido kaman zai hadiyeta dauke kai tayi ta sauko taciro kudi ta bashi sanan ta rataya jakanta back tafara tafiya tana dosan gaban shagon nasu, washe mata baki Yusuf yayi yana binta da kallo tundaga kan kafafun ta dake sanye da black socks har zuwa kan hulan hijabin ta daya kwanta akan fuskanta, numfashin shi har neman daukewa yake sabida tsananin bugawa da zuciyanshi keyi sabida ganin ta dayayi karasawa tayi jikin kofan kafin ma ta gaidashi yarigata. "barka da zuwa Aneesa gimbiyan mata, sarauniya mai farin jini" bayabo ba fallasa tace "ina kwana" tasa hannu zata bude kofan da kanta da sauri ya tare yace "tsaya nizan bude miki Gimbiya ai ba'a barin gimbiyoyi suyi aiki da kansu baki saniba?" Yay maganan yana lashe baki yana kallonta cikeda da dan masifa tace "kabude min zanje naga Madam ne Yusuf" da sauri yace "karki damu Madam batariga tazo ba akwai abinda nakeso nafada miki ne" jitayi kaman ta kwasa mishi mari mugun haushi Yusuf yake bata hakan yasa ta kawad da kanta gefe, ko damuwa baiyiba yacigaba yace "Aneesah dan Allah sonake kibani dama naturo gidanku wlh ina bala'in sonki, wlh matukar burgeni wlh narasa yazanyi da raina kiwa Allah kibani dama naturo" juyowa tayi tamai wani irin mugun kallo tace "Yusuf kaga ina baka girman ka ko to kakama kanka, babu wani na shagon nan dabaisan kana soyayya da Fatima ba, banson rigima kadena shigar dani harkan ku kuma kacire hanunka ka matsamin na shiga shago inba hakaba idan madam tazo tace maisa banfara aikiba zancen mata kaine kahanani shiga shago tun dazu" washe mata baki yayi yana wani irin mahaukacin murmushi masifan Aneesa na masifar burgeshi dan matsawa gefe yayi yace "Allah huci zuciyar gimbiyar raina ki......" bude kofar Fatima tayi daga ciki da fushi tana ma Aneesa wani matsiyacin kallo.
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
1️⃣7️⃣
_how to subscribe_
_*zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watsap number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting. Zaki iya turo katin MTN na dari uku ta watsap number na for those of you dabasu da account*_
_littafinan na kudine duk wacce ta karanta batare data biyaba ban yafe mata ba, nabarta da Allah_
Tawani rike kugu cikeda masifa tace "ban fadamiki kifita harkan Yusuf dinaba ba, Aneesa banson shishigi kije kinemi saurayin ki mana saikinmin snatching" hararanta Aneesa tayi kafin taja tsaki tabi ta gefenta tawuce ta shiga cikin shago abinta so take tai sauri tai baking snacks sabida dazaran madam tazo tabarta tayi, bakery ta shiga tadau rigan aikin ta ta daura kan rigan jikinta tadau mini hijab din tasaka sanan tafara aiki, shigowa bakery Fatima tayi ta tsaya a bayan Aneesa tace "nike miki magana zaki wuce kiyi gaba abinki?" ajiye whisk din dake hanunta Aneesa tayi ta kalli Fatiman tace "Fati wlh idan baki fita daga harkana ba zan miki mugun jina jina, saurayin ki Yusuf babu abinda zanyi dashi ko shine namijin karshen duniya kifita daga harkana nagaya miki" itama ihu Fatima tayi tana mata tafi aka tace "eh, eh, kema kifita daga harkana ihu mayyar saurayi, saurayi snatcher" Aneesa zatai magana taji wayanta na kara da sauri tai wajen jakan ta tabar Fatima na surutan ta, ciro wayar tayi daga jaka ganin Aliyu ne yasa bata dauka ba ta maida ta ijiye tareda jan dan karamin tsaki tawuce ta koma ta shiga buga egg dinta da whisk bata kara cema Fatima komiba harta gaji da bala'in tafita daga wurin, cakes tafara hadawa tasaka a oven sanan ta shiga yin dough nasu chicken pie. Wuraren sha daya ta gama bakin almost 100psc tai recording ta dauko tafito takawo ma Fatima agaban kanta takoma tafito da sauran sanan tawuce backyard ta wanko hanunta da kafarta sanan tafio tanaji wayanta na ringing tasan Aliyu ne yasa batama bi takan wayan ba tawuce tafita tai sama tawuce office din Madam, knocking tayi aka bata izinin shiga bude kofan tayi ahankali ta shiga Madam ta dago daga rubutun datake ta tsareta da ido tace "Anesh na you" gyadamata kai Aneesa tayi tace "good morning ma" ajiye biron Madam tayi tana dauko wani paper tana dubawa tace "morning, why are you here? Menene yakare a store dama naga sugar yay kasa da corn flour, menene babu?" dan sosa gefen fuskarta tayi dan dagajin yanda Madam ke magana tadauka wani abune babu tazo fada, mayar da kanta kasa tayi tana wasa da yatsunta ahankali tace "Ma, ummm dama, dama sonake naje nai registration din jamb nariga nagama baking shine nazo daukan permission dinki naje yanzun nan nadawo saina cigaba da komi" nan da nan dan annurin dake kan fuskar madam ya bace tace "dole saikinje yaune?" dan rage murya tayi tace "Baban mu yace naje yau" wani kallo Madam tamata tace "baban ku?" gyadamata kai tayi tace "eh kanin baban mu" dan tsaki Madam tayi tace "ince dan nasan babban ku yamutu, kinyi baking abinda zai isa" da sauri ta gyadakai tace "eh bazan wani dadeba tunda rana batayiba lokacin ne ake cika wurin yanzun nan zan dawo" tsaki madam takaraja dan ko kadan bata so ta tafi tace "okay nabaki 2hrs,yanzu is eleven by 1 ko highest 1: 30 kodawo kobaki gamaba dan I can't stand loosing customers due to your negligence again yau" gyada mata kai tayi da sauri ta tsaya tana jiran tabata izinin fita, buga taburin madam tayi tace "bazaki wuceba bakisan time dinki kikeci ba" da sauri tajuya tafita daga office din tawuce kasa ta shiga rigan aikin da hijab din tacire tadau dogon hijabinta tasaka sanan tadau wayarta dake kan saman jaka tana dubawa 20miss calls datagani yasa tace "20" bude wayan tayi da sauri ta shiga gabaki daya 20 miss calls din duka na Aliyu ne, maida wayan tayi cikin jaka tace "to menene yaketa kirana haka" dan murmushi tayi taunawa da yace she's his friend tawuce tafita daga dakin tace zan kiraka anjima inmun koma gida, Fatima nata kallonta kaman zata hadiyeta wajen kofa tayi da sauri Yusuf yabude mata yana kallon fuskarta yace "ina zaki Aneesa?" batare data kalleshi ba tace "inda ka aikeni" tayi wucewarta, binta da kallo yayi yarike baki dama Aneesa bata da kunya? Yatambayi kanshi kwafa yayi dan duk Fatima ce taja Aneesa dake bala'in girmamashi ta raina shi haka.
Keke napep ta tare tace "Suleja ICT center zaka kaini malam" "hamsin, hau muje" hawa tayi dan batason tsayawa ciniki da masu abin hawa har gaban ICT center taje taga students dayawa duk yan registration din jamb, kudin tabiyashi ta wuce ta shiga ciki wayarta dake cikin jaka sai ringing yake.
Ciki ta shiga ko ina dalibai da kyar tasamu taje gaban kanta daya daga cikin ma'aikatan ta gaida tace "malam dan Allah nazo registration ne yaya zanyi?" zufan daya cika goshin shi ya goge dan wajen is so crowdy dudda akwai manya manyan fankoki amma kaman bakomi wani takarda ya nunamata yace "keji ki rubuta sunan ki, za'ayi ta kiranku according to numbers ne" gyadamai kai tayi tace "nagode" tawuce da sauri wajen paper dataga wasu dalibai na rubuta sunansu tsayawa tayi abayansu suka gama sawa sanan taciro byro daga jakanta ta matsa tareda daukan paper number 178 anan zata sa suna, kambu mutane har nawa agabanta itada awa biyu madam tabata sunanta tarubuta kaman wacce ke tsoron paper duk tunani ya kasheta. "Fateema Rufa'i Mai Kwato!" da sauri ta daga kanta jin ankira full name dinta ware ido tayi ganin wani malamin su daya koyar da ita tun daga SS1 a makaranta har zuwa SS3, shine malamin further mathematics dinsu, Malam Auwal Mazimaziz haka yan makaranta suka radamai ko maganan shi ake idan kace Malam Auwal baza'a taba ganewa ba saidai kace Mazimaziz kokuma kace dy/dx daga wani bene taga yake saukowa rikeda wasu takardu da yawa a hanunshi yana kallonta dogon namiji ne handsome black dashi yana sanye dawata faran yadi kanshi da hula yana kallonta murmushi tayi sosai tana kallonshi harya karaso mutumin data tambaya dazu yaje wurinshi yabashi takardun sanan yakaraso ta inda take akunyace tace "good morning Malam" murmushi yayi shima yace "good morning Fateema" murmushi tayi tace "Malam dama kananan" dan hararanta yayi yace "look at you tunda kukai waec da Neco muka sallameku kin kara waiwayan school kizo kidubamu ne? Inda kinzo aida kin gani ai mara zumunci kawai" a kunyace tarufe fuskar ta da Hijabi ita tai mamaki ma dayake mata fara'a haka Mazimaziz ai shine the most wicked Teacher a makarantan su, ko sajent saiya sallama mishi a iya duka, gashi ko test dinshi kafadi saiyay duka sunci dukanshi a makaranta kaman ba gobe. "jamb kikazo siya?" tambayar dayayi ya katse mata dan tunanin dataje da sauri ta gyada kai tace "eh nazo ai registration amma mutane nice number one hundred and seventy something" dan murmushi yayi yana zama akan kujeran gaban kantan yace "banda abinki ai da sassafe ake zuwa dan dalibai nada mugun yawa anan" dan zaro ido tayi kaman zatai kuka tace "bansani ba ne wlh" dan shiru yayi yana kallon fuskarta yanda tai kaman zatai kuka tana kallon wajen yanda aka cika ko ina. "Fateema" da sauri ta juyo ta kallai mikewa tsaye yayi yace "lemme see you off, kizo gobe da sassafe as early as seven zansa wani yay miki, ko yanzu ma aiki yamai yawane danasa yay miki but kizo gobe as early as seven fa kina jina" gyadamai kai tayi tana binshi abaya suna kukustawa dan fita daga wurin tace "okay sir" fitowa sukayi tana biyeda shi wani irin mummunan faduwa gabanta yayi Aliyu tagani tsaye yana sanye da jeans black dawani sky blue shirt yadan bude boturin kirjinshi idanunshi sanye da bakin glass ya rungume hannunshi a kirji dayake rikeda wayarshi Samsung galaxy fold, yana facing cafe din, yan matan premises din Cafe sai kallonshi suke dan yay bala'in yin kyau kaman bature, da sauri ta dauke kai daga kallonshi kirjinta na dukan uku uku ya akayi yasan tana nan? Ya akayi yabiyota? da sauri zuciyata yace a'a bake yabiyoba hala yakawo wanan kanwar tashine itama tai registration din jamb bake yabiyoba, dan ajiyan zuciya ta sauke. "Fateema kinajina kuwa?" Malam Auwal yamata tambayan da sauri ta dago kai ta kalleshi tace "sorry sa banji mekace ba" dan murmushi yayi yace "hayaniyan dalibai ne yay yawa but gobe idan kinzo ina jiran amsan kinji" da sauri tace "amsan mene malam?" dan shiru yayi yana mata wani kallon daza'a iya kirada naso yace "Fateema, tunda kikabar school I've been looking day and night for a way dazan hadu dake, from the first time dana taba shigowa ajinku a SS1 dan daukan ku further Maths Allah ya jarabceni da sonki Fateema, na yaba da natsuwanki ainun, kinada baiwa daba kowane zai iya sanin hakan ba, burin kowani kamilin namiji shine yasamu mace irinki a matsayin mata ya killaceta a gida a binshi babu mai ganin mai ita, tundaga SS1 nake rainon sonki har zuwa yau saisa kikaga nafi tsananta miki a aji kan kowa, in duka ne kece tafarko kuma alhamdulillah ina alfahari dan kin kasance daya daga cikin dalibai na dasuka fi kowa iya further maths a makarantan nan" tunda yafara ambato kalaman son nan ta saukar da kanta kasa dan wani kunya ma taji yabata aranta tace kagamin mugu yagama cin uban nawa a makaranta ne yanzu kuma yake sona. "Fateema" da sauri tadago kanta ta kallai tareda dan kakalo mai murmushi yace "bakice komiba" rasa mezata ce tayi sotake ta kalli inda Aliyu yake kuma har wani shakkun kallan wajen take zatai magana yadanyi dariya yace "don't worry nagane nagane, bani wayanki kiga nasa number na" rasa yanda zatayi tayi hakan yasa tazamo jakanta daga kafada ahankali ta zage zip din jakar tana kokarin ciro wayar kokadan batason ta bashi number kuma tarasa yanda zatayi, wayar taciro tadago kai ta kallai yanda yasakin mata murmushi yasa tadanyi mai murmushin yake tamikamai wayan ahankali.
Tunda yake baitaba undergoing wat he's going through a tsayen nanba ganin yanda Aneesa takema wani kato murmushi yasa yaji zuciyar shi tamai wani irin masifar daci, internally jikinshi ke rawa ganin tadauko waya ta mikamai yasa taji wani zuciyan dabaita bajin irinshi ba yataso azuciye ya shigo cikin premises din cafe ya dumfaro su.
_*duk wacce ta karanta batare data biyaba ban yafeba, in kinason book dinan ki tuntubeni ta WhatsApp number na kaman haka 07012181461*__*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
1️⃣8️⃣ & 1️⃣9️⃣
_how to pay your access fee to IN BETWEEN THE LOVE_
_*zaki turo 300 ta account number na 3107021073 first bank aisha Muhammad saiki turo evidence of payment ta WhatsApp number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting. Zaku iya turo katin 300 MTN for those dabasu da account*_
Yana tafiya kaman wani bijimin zaki tsabagen yanda zuciya yazomai wuya. Wani mutumi ne yafito daga cikin cafe da dan gudunshi rike da adaptor a hanunshi yazo wajen Mazimaziz yace "Malam Auwal you have to come with me akwai matsala babba, systems din row 2 are crashing wlh" da sauri yace "wat?!" mikama Aneesa wayan yayi yace "sorry Fateema, sai gobe zamuyi magana kinji, make sure you come early" yay maganan yanabin bayan mutumin da sauri suka shiga cikin cafe daidai lokacin Aliyu yawani iso gabanta yana wani irin kallonta tacikin black glasses din kan idanunshi, dudda bata iya ganin fuskarshi sosai amma saida gabanta yay wani mummunan faduwa, rawa lips dinta suka shiga yi tana kallon fuskarshi ganin yanda yake kallonta kaman zai wani watsa mata kyawawan mari yasa tafara komawa baya ahankali tana kallonshi kafin tajuya da sauri zata koma cikin cafe hanunta ya fizgo chak yarike gam, da sauri tajuyo tana zaro ido ta kallai, hanunshi sanyin bala'i ga taushin tsiya kaman baya aikin wahala, kokarin fizge hanunta tashiga yi tana kallon fuskarshi amma ko gezau baiyiba saima wani irin fizganta dayayi takusa faduwa yay wajen premises din da ita jama'a na kallon su, wani irin bugata yay da jikin mota saida tai kara yasa kafanshi ya daki gefen datake tsaye ajikin motan, jiyake kaman zai mutu da bakin ciki kafin yasa hannu yay punching motan da karfi with all his heart saida wurin yadan lotsa aciki yace "damn it!" sake daukan motan yayi da karfi dahar saida ta tsorata idanunta sukai ja, cikin ihu yace "who was that Man Aneesa? Who is he?" ya daka mata mugun tsawan da saida yasa duka idanun mutanen dake cikin cafe din yadawo kansu, ganin yanda mutane ke kallonsu yasa ta daure sosai tahana kanta kukan dayake shirin zuwan mata, ganin yanda kirjinshi ke tafarfasa hartana hango bugawan heart dinshi tagaban riga yasa tace "c...calm d...dow..." sake buga motan yayi dayasa ta runtse ido da sauri tsabagen tsoro dan har kwakwalwanta takejin karan buga motan, yace "don't tell me to f**king calm down, uban waye wanan katon dakike ta yima murmushi eh?" yasake dukan motan kaman da motan yake fada, shigewa jikin motan tayi jikinta ko ina rawa yake kaman zata tsaga motan ta shige gabaki daya ta kame kamar wata yar sanda, ahankali tadan bude ido ta kallai numfashinta nafita da sauri da sauri, ahankali bakinta na rawa sosai tace "kaga ana kallonmu please kadena dukan motan nan, am so scared, kadena ana kallon mu" punching motan yayi da hannu kaman wanda ya zare yadaki motan da kafa cikin tsananin zuciya dashi kanshi baisan daga ina zuciyan takeba yace "who d f*ck is dat Man?! I said who is he? Talk!" yadaka mata wani mahaukacin tsawan da saida tasake firgita ta runtse ido da sauri jikinta ko ina narawa takasa magana, buga motar ya shigayi ganin takimai magana yace "damn it, damn it, dammmmnnnn it" hanunshi dasukai jajir tsabagen yanda yake punching motar suka shiga rawa kaman wanda ke farfadiya yana kallonta. "I've been calling you, so you are here with this stupid man eh Aneesa" yay ihu kaman zai shige jikinta, buga mota yayi ganin tama maidashi mahaukaci taki cemai komi yace "who is he? Who is he Aneesa kifadamin karkija ma mutumin nan dan he talking to you could cost him alot, tell me who the fuck is he" yasake buga motan, at this point kuka sosai yazoma Aneesa makogoro, bude ido tayi ahankali ganin yanda dalibai duk suka fito wajen Gate din cafe ana kallonsu kaman sun dawo film yasa ta kalli Aliyun dake kallonta bakinta narawa sosai tana kokarin hana kanta kukan dake zuwan mata tace "please please Ya Aliyu stop this you are embarrassing me, ana kallon mu, dan Allah kadena you are embarrassing me" glass din dake kan idanunshi yazare saida taji tsoro dataga idanunshi sunyi masifaffen ja, cikin fushi yanuna cafe da yatsa yace "because saurayin ki na nan shine nake baki kunya eh? Are you telling me this Aneesa, how dare you talk to that man? How dare you?" yanda yake mata ihu yana tozarta ta yasa taji she can not take it anymore, danne faduwan da gabanta yakeyi tayi, ta dake iya dakewa ta kallai tace "to wai meruwanka eh? Meruwan ka dani? Koma dawa nai magana ina ruwanka? Ka sanni ne? Mena hada dakai? Sai bala'i kakemin kaman wata yarka, anyi magana dashi din do you wor....." "Aneesah!" ya daga hannu zai kai mata wani irin wawan mari da sauri ta kawad dakai tareda rufe fuskarta da hijabi gabanta na faduwa gabaki dayan jikinta yadau bari, tsayar da hannun daya daga zai mareta dashi yayi yana kallon yanda tarufe fuskan jikinta narawa sosai kaman an jonata da transformer, ahankali yace "just thank God I love you dasaikin yi nadaman fadamin kalaman nan dakikayi" yamaida hanunshi kasa tareda wucewa azuciye ya shige mota yaja motar d masifar gudu yay reverse da sauri daliban dake gaban gate suka koma ciki danyi yayi kaman zai kadesu yaja motar yabar wajen da masifan gudu zuciyarshi har ciwo takemai tsabagen fushi, ruwan dayaji akan fuskarshi yasa yakai hannu yataba fuskar hawaye ne masu mugun dumi suka gangaro daga idanunshi, da sauri ya share fuskar da bayan hannu yakarama motar gudu.
Ikon Allah ne yamayar dashi gida Gate aka budemai ya shiga Dady na tsaye a tsakar gida sanye da suit yana daura necktie dake hanunshi yanama gardeners dinsu magana, ganin motan Aliyu ya shigo yasa yabi motar da kallo, parking motar Aliyu yayi yafito daga motar a mugun zuciye ko tsayawa rufe motar baiyiba yay hanyar part dinshi batare daya kalli inda Dady ma yakeba yawuce part dinshi, bedroom dinshi yayi ya shiga yarufo kofar da key dan yasan sai Dady yabiyoshi yafada kan gado ya chusa kanshi a pillow, he's boiling internally kaman zai mutu haka yakeji. Knocking kofar da akayi yasa yace "go away Dad, I wanna be alone" cikeda damuwa Dady yace "Gadangana open the door kaji yaron kirki, meya sameka? Bakada lafiya ne?" chusa kanshi yayi acikin filo da kyar muryan shi ya iya yafito yace "am fine Dad, I wanna be alone" da sauri Dady ya girgiza kai cikin tsananin damuwa yace "a'a son karmuyi haka dakai, remember am your best friend, open the door let's talk kaji, tell me what's d matter Aliyu na, I don't want you to be alone, please open the door" dukan gadon yashiga yi da hannu yana tura fuskarshi a filo da sauri Dady yace "kai Aliyu kabude min kofa dan Allah karkasa hawan jini na yatashi, Gadanga open this door" daga murya yayi yace "go away Dadd, I said g...go aw....ay" yanda Dady yaji muryan Aliyu na breaking sosai yasa hankalinshi yatashi ainun, cikin tsatsauran murya yace "open this door Aliyu inba hakaba zanyi mummunan saba maka, katashi kabude kofan nan nace" jin shiru baice komiba yasa yace "wlh kaja na kira aka budemin kofan nan saina mugun sabama, open the door Aliyu, one! Two! Thre...." bude kofan da akayi yasa Dady yay shiru yana kallon kofan, idanun Aliyu yaga sunyi jajir sunyi ruwa-ruwa, da sauri Aliyun yajuya hakan yasa Dady yabishi ciki yace "Aliyu, Aliyu are you crying?" kifa kanshi a filo Aliyu yayi da sauri for the first time in his life baiso Dady yasan yay kuka dan yariga yacema Dady he's not a baby kuma baiso Dady yafara maidashi kaman baby, kifa kanshi yayi akan pilo yana share fuskarshi da filo, da sauri Dady yazauna abakin gadon yadago shi cikin tsantsan tashin hankali yace "innalillahi wa innailaihi raji'un Aliyu, Gadanga na, boy menene? Menene eh why are you crying?" Dady yay maganan yana cupping fuskarshi cikeda tsananin son tsakanin uba da d'a da affection yace "menene boy?" girgiza kai Aliyu yayi yana trying his best ya danne zuciyar shi yace "bakomi Dad" da sauri Dady yace "is a lie Aliyu, tell me the truth meke damunka? Wani abun aka maka? Maiya faru daka fita bakacemin Suleja zakaba gidan su Abdul bakaje gidan bane? Wani abu yasameka ahanya ne? Aliyu bakaji, bakaji, kabari bodyguard su dinga rakaka duk inda zaka kaki Nigeria is not safe boy when will you understand that? Now tell me what happened to you? Wani abun kakeso ne? So kake kakoma California? Are you tired of here?" girgiza ma Dady kai ahankali yayi yama kasa magana, shafa kwantaccen sajenshi Dady yayi yace "to menene eh Aliyu? Am your father bakada kamanni aduk duniyan nan tell me menene, Aliyu" Dady takira shi cikin kwantacciyar muryan lallashi, daga kai yayi ya kalli Dady ahankali, Murya chan kasa Dady yace "tell me menene, meke damunka?" hawaye ne ya gangaro daga idanunshi sharrr da sauri Dady yakai yatsa yataba hawayen yace "subhanallah tears, Aliyu you are crying" lumshe ido yayi da sauri tareda cije lips dinshi in so much pain wasu hawayen na fitowa baimasan kuka yakeba, rungumshi Dady yayi yace "come here Son" Dady ya rungumshi tsamtsam yana bubbuga bayanshi yace "don't cry, stop crying Aliyu komi maganin shi Allah, calm down, just calm down, relax your heart dan is beating way too much, calm down Gadanga na, Gadangan baban shi" rungume Dady yayi tight yana sauke ajiyan zuciya, shafa kanshi Dady yakeyi ahankali trying to calm him down dan yadade rabon dayaga Aliyu yay wanan fushi tun yana yaro, ahankali yace "katuna wakan danake maka dakana karami? Bari namaka kaji" Dady yay murmushi ahankali looking sad, ahankali yace " _Baba Ali-li mangyada baya bacci, ranan haihuwarshi ba wahala kodaya, yafado turus kaman namijin tarwada, tashi inganka tun makiya na bacci"_ murmushi yayi ahankali, duk in Dady yamai wakan nan saiya sashi murmushi, Dady is such a funny and sweet father, murmushi yasakeyi tareda kankame Dady tsamtsam murya chan kasa yace "I love you Daddddd" peck Dady yamai a forehead dinshi yace "I love you too Gadanga na, Ali Gadanga gusar yaki" kwanciya yayi ahankali yadaura kanshi kan cinyar Dady yay shiru, ganin yanda yayi yasa Dady bai karamai wani tambayan ba bari yabarshi, Aliyu is now a Man is not everything he have to tell him, maybe he feels he can solve it on his own, bari yabishi ahankali, amma dai koma menene ke damunshi haka Allah ya yaye mai, jin yana saukar da numfashi ahankali yasa ya kallai yaga yay bacci, daga kai Dady yayi yaja tattausan bargon kan gadon yakawo zai lullubeshi dashi idanunshi suka sauka kan hanun Aliyun dayay jajir some part ma na fitar da jini kadan kadan kaman wanda ya kurkurje, salati Dady yayi. "innalillahi, Aliyu!" saikuma yay shiru yana tunani Maiya sami danshi dambe yayine? Inaaa!! Bazata yuwa duk fadan da zasuyi shida Aliyun saidai suyi amma yagama fita daga gida batare da bodyguards dinshi ba, filo yajawo yadaga kanshi yadaura kan filon, yatashi yabude clean bathroom dinshi ya shiga yadebo warm water awani small bowl da karamin towel yazo ya tsugunna anan bakin gadon yakamo hanun yasa towel din yana gogewa, yatsine fuska Aliyu yayi cikin bacci alamun yanajin zafi ba karamin tausayi yabama Dady ba hakan yasa ya shiga huramai iska akan hannun ahankali yasake relaxing cikin baccin yacigaba da baccin tareda sauke ajiyan zuciya, tashi Dady yayi yakoma bathroom din ya ijiye komi yafito yadau wani pain relief balm daya ijiye a dakin nashi yazo yakamo hanun ya shafamai sanan yaja bargo yarufamai yarage karfin AC yajuya yafita daga dakin yana tunanin Maiya sameshi kafin yawuce yaje falon shi yadauko briefcase dinshi yafito bodyguards dinshi suka budemai mota ya shiga yamayi latti wlh yau zai shiga Chambers dama dayanda zaiyi dabaije ba Aliyu is his number in this life, haka yadinga tunani har yakai House of Representative, Federal Republic of Nigeria.
_*duk wacce takaranta book dinan batare data biyaba ban yafeba wlh, pay your access fee is just 300, wtsapp 07012181461*_
Takai kusan 2min atsaye chak awurin takasa matsawa sai rawa da jikinta keyi, kafin ahankali ta janye hijabinta tana kallon wajen, mai keken dayazo wucewa ta tare da sauri dan kunya takeji bana wasaba yanda kowa ke kallonta a wurin, shigewa tayi tace "express road zani" tada keken yayi yaja sukai gaba har express road yasauketa tafito dari biyu ta dauko tamikamai tajuya da gudu Yusuf zai tsaya yimata magana tabude kofa ta shiga abinta, Fatima sai kallonta take kaman yau tafara ganinta, backyard tawuce straight ta bude staff toilet ta shiga da gudu tarufe kofan tabude tap ruwa na zuba tafashe da kuka sosai tana taushe bakinta she's so angry, Aliyu ya mugun bata mata rai, ita wata irin mutum ne da ta tsani dizgi a bainar jama'a tun tana yar yarinya, ko dukanta Ammi zatayi inhar tamata agaban mutane saitai kusan kwana biyu bata fitaba taita kuka agida dan tanada kunya, kuma inhar Ammi tadaketa agaban jama'a kozata kasheta bazatai kuka ba saita daure sai jama'a sun tafi saitafara kuka, batason amata fada agaban mutane she's just naturally like that abin gets to her ne emotionally, shine Aliyun nan da bamata sanshi ba yakama yana mata tsawa kaman wata yarshi harzai mareta, sosai tafashe da kuka, cikin kuka sosai tabude jakanta taciro wayarta hanunta har rawa yake ta shiga contact dinshi ta danna ma number shi delete ta ijiye wayan takara kifa kanta awurin tana kuka sosai, jin ana shirin bude kofa yasa da sauri ta deba ruwan ta shiga wanke fuskarta, Fatima ce tashigo bayin tana hararanta tazo gefenta gaban wash hand basin din tana dan rera waka. "angwada nawa yace bayayi, da akaje gidan namiji saiya kadomu yace bazai bayarba shine muka gudo bayi muna kuka ahayye nanaye" Aneesa najin ta amma ba tace mata komiba, gama wanke wanke hannun tsokana Fatiman tayi tazo zata wuce tana waken ta ta bangaje Aneesa zata wuce, cikin tsananin fushi Aneesa ta fizgota batai wata wataba ta daga hannu ta daura mata clean mari, ihu Fatima tayi zata rama Aneesa tasa kafa ta kwashe ta sai kasa, tabita kasa ta kara daura mata wani marin tace "nasha gayamiki kifita daga harkana kinki, mene miki kika bangaje ni, ba fada kikeso ba zan koya miki hankali yau" takara zuba mata wani mari ta hade hannayen Fatiman ta murde su da karfi, ihu Fatima tayi, gwabe bakinta Aneesa tayi ta tashi daga kan cikinta tace "ki kara tonana" taja hijabinta da wayanta da jakan tafita daga bayin cikeda fushi, Fatima kasa tashi daga kasan tayi ta daga murya tace "wlh sainaga bayanki aduniyan nan Aneesa, sainaci mamanki dan ubanki, wayyo Allah na reshen bayana" dafa bango tayi tamike tsaye da kyar da sauri ta kakkabe jikinta dan batason Yusuf yagane Aneesa ta kayar da ita akasa ta wanwanke hanunta daya baci da kasa tawuce tafita daga bayin ta shiga store kitchen tabiyo Aneesa ta tsaya abakin kofa tarike kugu tace "ni kika mara Aneesa? Wlh sainaga bayanki aduniyan nan zaki ga" cikin masifa sosai dan ranta abace itama Aneesa yake tawani buga bowl din dake hanunta akan table ta kalli Fatima tace "ga fili gamai doki ubanki kafasa, kin zaci ke kadai kika iya hauka ko, sainaci ubanki" tafinciki bowl din tai kofan da gudu inda Fatiman take tsaye da gudu Fatima tafice ganin Aneesa ta haukace mata tana haki Ashe Aneesa ta iya fada haka, tsayawa Aneesa tayi abakin kofa tarufe kofan da karfi tana masifa. "dakin tsaya kiga inban kakkarya kasusuwan jikin ki da kwanon nan ba, da wlh saina kwaba cake dinan da namomin jikin ki" taja tsaki ta tsugunna jikin kofan Aliyu nafado mata arai sosai sama da dama, takai kusan 1min a tsugunne kafin tamike tashare hawayen daya zubo mata ta mike tawuce ta debo flour, kana ganin yanda take aikin kasan ranta abace yake.
Wuraren five na yamma yatashi daga baccin da tsananin ciwon kai, ahankali yabude ido ya yaye bargon da Dady yarufe shi dashi hanunshi dayaji yamai tsami ya kalla yaga an shafamai mai, dan murmushi yayi dan yasan aikin Dady ne ahankali yatashi ya zauna yana kallon wayarshi dake kusada side lamp ijiye, kafe wayar yayi da ido yanaji kaman yadauka yakira Aneesa, kawad da kanshi yayi da sauri daga kallon wayan yamike tsaye ahankali yana yatsine fuska yana tafiya ahankali, bathroom ya shiga yadauro alwala yafito, dadduma ya shimfida yay salla yadade kan dadduma yay shiru yana kallon wayar ahankali yamike tsaye ya linke dadduman yawuce yafita, abinci ya ganni kan dining ko kadan baijin cin komi, kitchen dinshi yawuce yabude fridge sliced fruits dinshi dasukai sanyi sosai ya kalla su yakeso yaci but baida karfin ci baida apatite, cup yadauka yadauko yogurt ya zuba farm fresh strawberry flavour yacika cup yamaida sauran fridge yafito yazauna kan dogon kujera yana kallon tashan kwallon dake aiki yakai cup din baki yana kurban yogurt din sanyin yogurt din na sanyaya mai wuya hakan yasa yasake relaxing tareda lumshe ido, fuskar Aneesa yagani tanamai murmushi._*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
2️⃣0️⃣ & 2️⃣1️⃣
_How to subscribe_
_*zaki turo 300 ta account number na 3107021073 first bank aisha Muhammad, saiki turo evidence of payment ta watsapp number na 07012181461 sainai adding naki a group din danake posting. Zaki iya turo katin MTN na 300 for those dabasu da bank*_
_Today is the DAY!!! I must give you my sincere, warm and outstanding shout out to my VIP group, you people are not just Very Important people you guys are my BLOOD_
_The amount of love, patient and understanding danake samu daga wurinku is beyond tunanina, ina karatun exam ina exam I don't get much time to type you guys supported me, oh my God, I mean o-h m-y G-o-d, am blown away da iskan kaunar ku, I Love my VIPs_
_Oh Hello, wanna join my VIPs and be having frequent updates? VIPs na are matured folks yo, manyan mata, issassu masu ji da kansu 😎 marasa son jira, masu rike alkawari, chat me up a pc if you want to join too_
Sosai tunanin Aneesa ya addabi zuciyar shi, ahankali yabude ido ya kalli yogurt din dake hanunshi ahankali yace "she's a Nubian princess" knocking kofar da akayi tareda shigowa yasa yadaga kai ya kalli kofa, Rauda ce ta shigo tanamai murmushi, rabonshi da ita tun ranan daya kwatota daga hannun Khamis, tsareta da ido yayi ganin ta ramemai duktai wani iri, shiru yayi baice mata komiba dan haushinta yakeji danta mai karya ranan, karasawa cikin dakin tayi ta zauna gefenshi ahankali tana wasa da yatsunta ahankali tace "good afternoon Ya Aliyu" gyadamata kai yayi batare dayace komiba ya cigaba da kurban yogurt yana kallon TV, shiru tayi tana wasa da yatsunta saikuma takara dago kai ta kallai ganin yaki kallonta yasa duk taji wani iri, ahankali tadaura hanunta kan nashi takama hannun shi tarike, dago kai yayi ya kalleta, lankwashe kai tayi murya chan kasa tace "am sorry Ya Aliyu bazan karama karyaba wlh, kunyan fadama da Khamis zamu fita nake saisa ban fadama gaskiya ba, am sorry kaji please" ganin yanda duktai wani iri tana shirin mai kuka yasa ya gyadamata kai dan ko kadan baijin surutu yau baijin dadin kanshi shima, bedroom dinshi yanuna mata yace "daukomin wayana" tashi tayi da gudunta tai bedroom dinshi, bata wani jimaba tafito rikeda wayanshi karban wayan yayi yaduba yaga ba miss calls ba message, baida any notification, dan lumshe ido yayi zuciyarshi namai badadi ya ijiye wayan ahankali kan kirjinshi, Rauda dake kallon fuskanshi ne tace "menene Ya Aliyu? Are you expecting something ne awayan?" batare daya bude ido ba murya chan kasa yace "nevermind" ji yayi ma yogurt din ya isheshi hakan yasa yamikama Rauda kofin, karba tayi tawuce kitchen tana shan ragowan daya rage, ta ijiye ta fito tadawo kusada shi ta zauna, yanda taga duk yay wani iri yasa takama hanunshi tace "Ya Aliyu wai menene? Bakada lafiya ne? Kai wani iri sosai wlh yau, are you okay Ya Aliyu kona kira Dr?" girgiza mata kai yayi yana mikewa tsaye yace "go and pray ana kiran salla" daya daga cikin sweet din dake cikin wani flower bowl dake kan center table dinshi ne tadauka tana folding legs dinta akan kujeran shi tace "ni am off salat" yatsine fuska yayi ya dungure mata kai batare dayace komiba, dariya tayi tana jefa sweet din abaki ya harareta yawuce ya shiga bayin falo ya dauro alwala yafito yabude kofa yawuce mosque yana tafiya ahankali.
Karfe biyar daidai ta tattara komi tawuce backyard ta wanke kafa da hannayenta tadawo ta zare riga da hijabin tadau dogon hijabin ta tasaka tadau jakanta ta rataya tafito, ko kallon inda su Fatima suke batayiba tawuce bude mata kofa da sauri Yusuf yayi tafito yana binta da kallo yana murmushi kaman wani wawa yace "sai gobe Fatima" ko kallonshi batayiba tawuce ta shiga keke napep har zuwa anguwan su, yau gabaki daya ranta ajagule yake tarasa meke mata dadi sauka tayi daga kan keken tana dafa kanta dataji yafara mata ciwo taciro kudi tabashi batare datai magana ba tajuya ta shiga gidansu da sallama, a kitchen ta hango Ammi na tuka tuwo bamata ji sallaman taba sai aiki take abinta, jingina tayi da bango tana kallon Ammin, tana mugun son Ammin ta bana wasaba, she just wish tasan baban ta, dudda bata sanshi ba tasan Ammi was just the best wife he could have ever had, tanada kirki, gashi ta iya girki, ta iya kula da lura da yara, Ammi is everthing to her, she just wish zata sami second Dad dat will take care of her Ammi, ajiye jakanta tayi ahankali abakin kofa ta cire hijabin ta ta wurga afalo, sadaf sadaf ta shiga yin tafiya, ko kadan bataji shigowan Aneesa kitchen dinba dan hankalin ta yay nisa kawai jitayi an rungumeta tabaya. "oyoyo Ammi na" ajiyan zuciya Ammi tasauke tana murmushi cikeda so tana shafa hannayen Aneesan datai wrapping around her chest, ahankali tace "harkin dawo Aneesa, banmaji shigowan kiba" dago kanta tayi tana leka fuskar Ammi tace "yanzu nadawo Ammi, tashi nakarasa tuka tuwon inya salala na kwashe" girgiza kai Ammi tayi tana dauko mara daga cikin ruwan dake gefenta tace "a'a kibarshi keda kika daga wurin aiki kin gaji, ga ruwanki nan dauka kije kiyi wanka ki sa kaya marasa nauyi, jeki cire kayan kizo kijuye ruwan" gyadama Ammi kai tayi tajuya ahankali tawuce tsayawa tayi tadau jakanta dake bakin kofa sanan ta shiga daki, dakinta tawuce ta shiga, zama tayi akan gado tai shiru ko kadan batajin dadin komi gatanan ne kawai, jakanta tabude taciro wayarta tsayawa tayi tana kallon wayan kafin ahankali ta danna side button din wayan ya kunnu, tsayawa kallon wayan tayi tarasa mesa hakanan saitaji wani iri dataga batada miss call kodaya, kwanciya tayi akan gado ta ajiye wayan tareda lumshe ido wani bacci mai shegen dadi ne yay awon gaba da ita.
Shirun da Ammi taji batazo tajuye ruwan ba yasa ta kwala mata kira. "Aneesah" kwafa Ammi tayi tana daukan wata yar roba da bushashen kubewa keciki dan ta kada miya tace "hala tana chan tana daddanna wanan wayan dake dauke mata hankali" kwafa tasake yi takwala mata kira akaro na biyu. "Aneesah" shiru bata amsa ba, cigaba da aikinta Ammi tayi har aka shiga kiraye kirayen magrib, sauke komi tayi ta tattare kitchen din ta zuba na Aneesa a kwano tabarshi nan kitchen tafito ta dau buta ta zaga sanan tafito ta tsugunna tai alwala, tashi tayi ta shiga kitchen din tadauko kwanon tuwon Aneesan tafito dashi tawuce daki ajiye kwanon tayi a kasa tadau dadduma tana shimfidawa tace "kika bari na idar da salla na shigo dakin nan bakifito bako Aneesa sai jikin ki ya gayamiki" hijabin ta tadauka tazura ta kabbara salla, ganin ta sallame Aneesa bata fitoba yasa ta tashi tadau wayarta tana kunna tocula dan babu wuta tawuce dakin Aneesan, labule ta yaye ta shiga dakin tana haska fuskarta tabude baki zatai magana ganin tana bacci yasa tai shiru tareda sauke ajiyan zuciya bakaramin tausayi tabata ba ganin yanda ta kwanta kasan tagaji azaune ta kwanta kafafun ta duka na kasa sai kanta kwance kan gado, karasawa gaban gadon tayi ta zauna gefenta hannun ta takai kan wuyanta zafin dataji yasa tai tapping ta da sauri. "Aneesah, Aneesah" bude ido tayi ahankali cikin nauyayyan bacci ta kalli Ammi, da sauri Ammi takamo kafadunta ta dagata tace "tashi daga baccin nan, bana hanaki baccin mangariba ba babu kyau fa yana saukar da zazzabi, tashi kije kiyi wankan" Ammi tai maganan tana mikar da ita tsaye, tashi tayi ahankali gabaki daya batada karfi, ganin haka yasa Ammi tazage mata zip din bayan rigan ta taja zanin wankan ta daga kofar sip dinta ta taba ahankali ta karba tana kallon Ammi, cikeda dan damuwa Ammi tace "cire kayan kizo kiyi wankan bari naje na hada miki ruwan" gyadama Ammi kai tayi Ammi ta ijiye mata toculan akan gado dan taga haske tawuce tafita daga dakin tai kitchen ta hada mata ruwan wankan takai mata bayi tafito ta shigo dakin dakin nata ta shiga azaune taganta kan gado daure da zanin a kirji, zama Ammi tayi kusada ita tana sake tattaba wuyanta da hannu tace "bakida lafiya ne?" murya chan kasa tace "kaina keciwo Ammi" "sannu, muje kiyi wankan kizo kici abinci saina baki paracetamol" gyadama Ammi kai tayi, Ammi ta mike tsaye tareda dagota ganin batada karfi suka fito har gaban bayi takaita tace "shiga kiyi, na ijiye miki tocula aciki" gyadama Ammi kai tayi tawuce ta shiga tana tafiya ahankali damuwa sosai Ammi ta shiga saikuma ta daure da sauri tawuce dakinta dan nemo kwalin paracetamol din datake dashi, dakin ta shiga ta tsugunna ta jawo drawer ta ciro wani kwalin paracetamol ta tabude taciro kati daya sanan tafito daga dakin ajiyewa tayi kusada abincin ta sanan tafito danta dubata, kujera taja ta zauna agaban kitchen tana jiranta tafito daga bayin, shirun dataji batajin karan zuban ruwa almost 1 minutes yasa taji tadamu, tashi tayi taje gaban bayin knocking kofar bayin tayi tace "Aneesa wankan kike kome naji shiru" "A.....Amm...." muryan Aneesa dataji chan kasa na breaking sosai tana kiranta yasa Ammi ta tura kofan a rude ta shiga, Aneesa datagani kwance a kasan bayi kaman ma tafadi ne jikinta na rawan sanyi sosai duk kumfan sabulu jikinta tana kokarin tashi takasa yasa tama manta bayi take tsabagen rudewa tasaki salati. "innalillahi wa innailaihi raji'un, Aneesa" tai maganan tana tsugunnawa agurguje ta dagota a tsorace bama ta damu da abinda ke jikinta ba tasata ajikinta ganin yanda jikinta ke rawa, tace "Aneesa, ke Aneesa menene eh?" kasa magana Aneesa tayi sai jikinta dake dake masifaffen rawan sanyi idanunta na kukkulewa, ganin haka yasa Ammi tarike ta gam da hannu daya ta sa dayan hanunta a bucket din tadebo ruwan wankan ta watsa mata ajiki ta ijiye tasaba sabulu a soso jikinta na rawa ta shiga wanke mata jikin gabaki daya dan tafadi abayi sai rawa jikinta yake da ace zata saketa da zubewa zata sakeyi akasa, agurguje Ammi ta wanketa ta daura ye jikin nata tana rike da ita tasa dayan hanunta taja zanin ta dake kan kofan bayi ta daura mata ta kwance kallabin kanta tayafa mata tundaga kai har kirji ganin sanyi takeji tarikota gam tabude kofa suka fito, daki ta shiga da ita tawuce dakinta da ita akan gado tazaunar da ita da sauri tai sip ta jawo daya daga cikin dogayen rigunan ta zuwa tayi ta dagata a inda take rawan sanyi tace "sannu kinji, sa rigan" saka mata rigan tayi tacire zanin tayar sanan ta kwantae da ita taja bargon kan gadon tarufa mata, tawuce dakinta da gudu tadauko wani bargo takara mata amma dudda haka rawan sanyin take, fita Ammi tayi da sauri tadauko paracetamol da ruwa ta shigo ta zauna gefenta dagota tayi tace "sannu, sha magani" paracetamol guda biyu ta ballo tasa mata abaki tabata ruwa da sauri ta sha jikinta narawa tasake kwanciya tana nishi. "Aaa...m" da sauri Ammi ta tsugunna tana shafa kanta tace "sannu Aneesa, zazzabin yamma ya sauka akan ki, baccin magriba babu kyau" tashi Ammi tayi tarufo window dakinta ganin sanyin yaki sanan ta zauna tana shafa kanta tana kallonta hawaye nata ruwa a idanunta. Sai wajajen tara sanan taga rawan sanyin yaragu tafara sauke ajiyan zuciya ahankali bacci yasake dauketa jikinta zafi sosai, tagumi Ammi tabuga tana kallonta takai kusan 2min ahaka sanan tawuce tadauro alwala dadduma da hijabin nata tadauko tadawo dakin Aneesan ta shimfida tayi sanan tai shafa'i da wuturi bayan ta idar tabuga uban tagumi tana kallon Aneesan dake sauke ajiyan zuciya ahankali, bataso ta tasheta dan batasan kozata tashi da rawan sanyin ba amma kuma tanaso ta tadata taci abinci, abinci ma na rage rashin lafiya, tafi awa daya zaune tana kallonta kafin dan gyangyadi yay gaba da ita.
Not edited.
_IN kika karanta baki biyaba Allah ya isa, in kinason karanta littafin nan kiyi subscribing just 300_
Yunkurin amai da Ammi taji yasa tabude ido daga dan baccin daya saceta da sauri tana kiran sunan Allah. "Bismillahi" tajuya tana kallon Aneesa dake kwance yanda tabarta tana yunkurin amai sosai amma babu abinda ke fitowa, kan gadon Ammi tahau ta dagota da sauri zafin jikinta dataji saida yasa Ammi taji tsoro jikinta yafi wuta zafi. "innalillahi, Aneesa, Aneesa menene meke miki ciwo eh? Fadamin" Ammi tai maganan tana shafa fuskarta tana rungumota jikinta, kasa magana tayi sai nishi datake sama sama kaman wacce ke shirin mutuwa bamata gane me Ammi kecewa, yunkurin amai tasake yi hakan yasa Ammi tace "babu komi acikin ki, sannu nahada miki kayan shayi kisha bazan baki tuwoba kinji, nahada miki tea? Kokuma nafita waje nasamo yaro yasiyo miki tsire da fanta?" Ammi ta tambayeta cike da damuwa tana dago kanta, jini taga yana fitowa daga hancinta idanunta na kafewa alamun tasamu. "innalillahi!" Ammi tabuga uban salati mai kama da ihu cikeda tashin hankali, saikuma ta shiga jijjigata tana kiran sunanta. "Aneesa, Fateema" ganin bata motsi yasa Ammi ta shiga kalle kalle cup din ruwan data kawo mata dazu ta dauka ta debi ruwan ta yayyafa mata a fuska tace "tashi tashi kinji bari naje na kira Abdul mai keke yakaimu asibiti" nishi tayi tabude ido ahankali hakan yasa Ammi tai cupping face dinta takirata dukta rude tace "Aneesa na, karki kara rufe ido kinji bari na kira mai keke nakaiki asibiti kinji, ina zuwa" tadau wayan Aneesan data gani agefen gado tana kunna tourch tawuce tafita hartana bugewa da kofa ta kunna haske, sillipas tasaka tawuce zaure tafita tabude kofa tafita daga gidan ganin babu mahaluki kodaya a anguwan su yasa ta kalli wayan Aneesan da sauri sha biyun dare tagani harda minti uku, hannu tadaura kan bakinta ta taushe kukan dake shirin zuwan mata ta kalli cikin gidan nasu yanzu yazatayi? Yarta mara lafiya zata bari ita kadai cikin ciwo da wanan tsakar gidan kokuma she should go ahead ta dandara gidansu Abdul mai keke ne? Hawayen daya zubo mata ta share da sauri tarufo kofar gidan nasu tareda tofa ma kofar gidan bismillah ta shiga haskawa tana tafiya da sauri danba wuta har gidansu Abdul tsayawa tayi tana bubbuga kofar gidan tana kiran su. "maman Abdul, salamu Alaykum, Maman Abdul, Abdul, Abdul" ta shiga kwalama mutanen gidan kira tana ihu, takai kusan minti bayar sanan taji kara kaman an bude kofa daga cikin gidan akace "waye da tsakar daren nan?" muryan ta narawa sosai tace "maman Abdul nice, maman Aneesa ce, dan Allah kutaimaka min Aneesa batada lafiya, Abdul zakidan tasomin yazo yakaimu asibitin General" bude kofa maman Abdul tayi tana haska fuskan Ammi da tocula tace "subhanallahi, aiko Abdul bayanan, kumama ai yadena parking keke agida agarejin su yake parking kinsan wacce yakema aiki da keken tace ya dinga parkin agareji, ya jikin nata" hijabi Ammi tadaura kan fuskarta tana kokarin hana hawayen dake shirin zubowa waje, dafa ta Maman Aisha tayi cikeda tausayinta tace "kiyakuri maman Aneesa ciwon da ba dadi sam wlh, gashi khalili na kyanda dana rakaki bakin titi munsamo abin hawa, babansu kuma kinsan baidawo daga tafiyaba, kiyakuri kinji ki dandara bakin titi kisamo abin hawa Allah yabata lpy, kiyakuri" Maman Abdul tai maganan tana zare hannun Ammi daga fuskarta, gyada mata kai Ammi tayi tajuya da sauri tai hanyar titi tana goge kwalla tana addu'a Allah ya tsare mata Aneesan ta. Abakin titin ta tsaya babu wasu motoci sai tsirarru dasuke gittawa aguje, hawaye Ammi ta shiga share wa uncontrollably sai kallon agogo take yanzu karfe sha biyu da rabi, minti a shirin da bakwai kenan databar Aneesa ita kadai agida, ganin wani mota na zuwa da gudu tasan shima zai iya cewa bazai tsayaba yasa yafada titi tana kuka sosai dataji yazomata kawai dan hankalin ta a mugun tashe yake tana dagama motan hannu alamun motar ta tsaya.
Bodyguard din Dady ne dake tuki ya kalli dayan bodyguard din dake gefenshi yace "who is that woman? Get your gun" da sauri Dady dake bayan mota yana daddanna laptop idanunshi sanye da medicated glass jin suna magana get the gun yasa yadago kai, idanunshi ne suka sauka kan matar daya hango kan titi tana kuka sosai tana musu alamun su tsaya, ganin bodyguard din yakara gudu sosai yana shirin ya kwashe ta yasa yace "slow down Jeff, slow down" da sauri yace "what if is a trap sir" cikin fushi Dady yana kallon fuskan Ammi yace "slow down, Allah shine ke kare kowa, slow down let's listen to wat she have to say, most time inna biyo ta Sulejan nan haka nake ganin mutane alot of them are the poors talakawa basuci abinci bane, let's listen if is help we can offer then we help her" Dady yay maganan yana kallon Ammi still, rage gudun bodyguard din yayi har suka iso inda Ammi take da sauri Ammi ta zagayo tana kwan kwasa glass din motar.
_Duk wacce ta karanta min littafi batare data biyaba ban yafeba wlh, saikin biyani a lahira__*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
2️⃣2️⃣
Tana share hawayen dake zubowa daga idanunta da hijabi tana leka motar ta glass duk arude tace "hello, hello, salama alaykum, dan Allah taimaka min za'ayi, dan Allah taimako nake nema, y'ata batada lafiya tana gida unconscious, please kutaimaka ma Y'ata asibiti zaku kaimu" Ammi tai maganan tana sake share hawayen dake zubowa, kallon bodyguard din Dady yayi bayan sun gamajin maganganun da Ammi takeyi yace "wind down" saukar da glass din kasa bodyguard din yayi Ammi tayi tana tsaye wajen mazaunin driver ganin bodyguard sunci bakaken suit da bakin glass, idanu Ammi tadan zaro tabude baki zatai magana bodyguard din yamata pointing baya da hannu yace "talk to my boss" gyadamai kai Ammi tayi arude takoma tabaya, hada ido sukayi da Dady dan wutar cikin motan a kunne yake, da bayan hannu ta goge fuskarta daya kara jikewa da hawaye tace "dan Allah ka taimaka min y'ata batada lpy, tana gida nabarta ita kadai, please dan girman Allah kutaimakamin karta mutu she's my only daughter ita kadai gareni dan Allah kutaimakamin, dan Allah, dan Allah" yanda jikinta ke rawa hawaye na bulbulowa daga idanunta tana sharewa yasa Dady yaji ta bala'in bashi tausayi, he just relate to her condition he just can't imagine yaga Aliyu na ciwo yana ganin rudewan shi saiyafi nata times 8, dan ajiyan zuciya ya fuxar ya kalleta yace "ina ne gidan naku?" da sauri Ammi tamai pointing layinsu tace "wanan layin ne" dan jim Dady yayi yana tunani hakan yasa Ammi tace "wlh da gaske nake ba amanan ka zanci ba, trust me my girl is dying please, dan Allah" ajiyan zuciya Dady yasake saukewa yace "alright I trust you karkici amana, shigo cikin motan" gyadamai kai Ammi tayi bata damuba dan matsalan datake ciki yafi komi ta shiga motar Dady ya matsa dayan gefen itakuma ta zauna kusada kofa tarufo kofan, Dady ya kalli gaban motan yace "let's go" ya kalli Ammi yace "nuna musu gidan" gyadamai kai tayi ta nuna musu layinsu suka shiga har zuwa kofar gidan nasu, akai parking da sauri ta sauka daga motan ta shiga gidan da sauri tana kunna torchlight din wayan Aneesan dake hanunta, dakin Aneesan ta shiga da sauri ganin Aneesan kwance akasa tana convulsing sosai ga nose dinta na bleeding yasa tai wajen da sauri ta dago kanta tana girgizawa ta kurma uban ihu. "Aneesa, Aneesa, ke Fateema haka zakimin eh? Barina zakiyi kaman babanki eh Aneesa, please don't leave me baby girl ke kadai gareni a duniyan nan, banda iyaye banda yan uwa, u are my everything Aneesa, wayyo Allah! Jama'a" Ammi tasake kurma uban ihu not knowing what to do, bama tasan metake ba.
Kallon cikin gidan Dady yayi da Ammi ta bari abude jin ihun Ammi yanadan girgiza kafa, sakejin ihun Ammi akaro nabiyu yasa yabude kofa zai fita da sauri bodyguards dinshi suka fito sukace "is not safe sir, let's go in first" baima tsaya sauraron su ba yashiga gidan ya shiga falon straight yana haska wayanshi cikeda damuwa, da sauri ya shiga dakin Aneesan dayake jin kuka sosai ya yaye labule, ganin yanda Ammi ta rike fuskar Aneesa dake convulsing sosai tana shushure kafa kaman zata mutu yasa ya shiga da sauri bodyguards dinshi biyeda shi yace "subhanallahi" tsugunna wa gaban Ammi yayi yakai hannu shi yataba wuyan Aneesa da sauri yadaga kai ya kalli bodyguards dinshi yace "get me a cold water she's running serious temperature that's why she's convulsing haka" yamikama Ammi dake kuka sosai hannu yace "lemme have her, bani ita nan" ganin Ammi bama tagane meyake cewaba yasa yasa hanunshi ya karbi Aneesan yasa finger shi yana bubbuga kumatun ta kozata dawo normal, daidai lokacin bodyguards din suka shigo da katon bucket da ruwan sanyi suka ajiye kusada shi ya kalli kofan su ya nunama bodyguard din yace "give me that wrapper" zarowa sukayi suka bashi karba yayi yay dipping zanin cikin ruwa gabaki dayanshi yaciro ya daura mata akan fuska ya kalli Ammi data rude yace "don't worry your daughter will be fine" gyadamai kai tayi tana share hawaye takama hannun Aneesan tarike gam tana kiran sunanta. "Aneesa, Aneesa tashi gani nan, kinji ga Ammin ki, bude idonki kigani" ganin bata dena convulsing dinba yasa Ammi tafashe da kuka sosai ta matse hanunta data rike gam tace "dan Allah karki barni Aneesa ke kadai gareni, banda kowa, I don't wanna be alone, kece nake gani kullum naji dadi, Fateema karki tafi ki barni kaman mahaifinki kinji" tafashe da kuka, tsayawa kallonta Dady yayi yanda take kuka sosai tanama yarinyar maganganun, ahankali ya ijiye zanin yasa hanunshi yadebo ruwan a hanunshi yay bismillah ya shafa mata a fuska yana goge jinin hancin nata yana tapping fuska, jin Ammi takirata da Aneesa yasa ahankali yace "Aneesah, Aneesah, ga mamanki nan nakiranki bude idanunki kiganta" ahankali ta shiga rage motsin hartazo tadena convulsing din saida sauke ajiyan zuciyan datake yi da karfi da karfi kaman ma da kyar take kamo numfashi, numfashinta namata wuya, ganin tarage yasa ya kalli Ammi dahar lokacin take goge kwalla yace "bani hulanta mutafi asibitin" da sauri Ammi tamike tsaye tadauko hulanta data rataya akan kofar sip takawo da sauri, karba Dady yayi yasama Aneesan hulan Ammi tamiko hannu takarbeta shima yatayata suka fita da ita daga dakin bodyguards biye dasu har waje, abayan mota aka zaunar da ita Ammi tace "ina zuwa" cikin gida takoma da sauri ta shiga dakinta kudadden Aneesan da aka biyata a lallen datayi na bikin nan ta dauko tadau jaka ta chusa ciki sanan tadauko makulli tafito da sauri ta kulle gidan da kwado sanan ta shiga motan tarufe kofan tana shashafa kan Aneesan dakeda mugun zafi gatanan ne kawai batamasan inda kanta yakeba, jikinta kaman garwashin wuta.
Wani babban private asibiti Dady yasa aka kaisu anan cikin Abuja dan Suleja babu wani asibitin kirki, suna parking kafin kaceme ma'aikatan sun gunguro gado suka cirota daga mota akai ciki da ita da sauri Ammi har zuwa gaban dakin daza'a shiga da ita aka shiga da ita zata bisu ciki a rude Dr yace "sorry Ma, don't worry your daughter will be fine" ya kalli wata nurse yace "give madam water and sit let her calm down" yawuce ya shiga ciki tareda rufo kofa, tsayawa Ammi tayi jikin kofan tana lekawa duk jikinta na rawa ganin ana janyo oxygen ana makalama Aneesan yasa ta daura hanunta abaki tarufe bakinta kuka na zuwan mata hawaye ya shiga fitowa, memory ranan da baban Aneesa ya rasu yadawo mata fresh dan shima haka aka makalamai oxygen dan he was finding it difficult to breath, hanunta tadaura akan glass din kofar arude tace "no Aneesa don't leave me kinji dan Allah, babanki yabarni please karki barni Kinji Fateema please" Ammi tai wani irin breaking down da kuka, Dady da tuntuni yake tsaye agaban receptionist yana son yamusu clearing bills dan yasan basuda wani karfi sosai ya tsaya chak yana kallon Ammi data bala'in burgeshi he so much sees kanshi in her, yadade rabonshi dayaga mahaifiya dake nunama yaranta so haka karara, jibi dai matan shi har uku, barin ma Kareema jitake kaman ta kashe Rauda kaman ba ita tahaife taba, shi wani irin mutum ne dayake bala'in so yaga mata na nunama yaransu so karara agaban kowa, saisa yakasa mantawa da Maman Aliyu yar baturiyan shi, yanda Ammi ke magana yasa yaji ta masifar burgeshi sanan ta bala'in bashi tausayi. Wani paper receptionist din ke mikomai ya daga mata hannu yace "wait am coming" ahankali yataka yakarasa har inda Ammi ke tsaye tana kuka, kallon dakin yayi yaga yanda aka sama Aneesan oxygen ana bata taimakon gaggawa, ahankali yace "karki damu Allah zai tashi kafadar Aneesa bazata mutu ba, kidena kira mata mutuwa kimata addu'a ne banji kinmata addu'a ba tun dazu" da sauri Ammi tadago jajayen idanunta ta kalli Dady kaman wacce batasan metake cewaba tace "addu'a?" gyadamata kai Dady yayi yace "kinga zomuje chan ga kujeru nan kizauna akawo miki ruwa kisha ki kwantar da hankalin ki kimata addu'a, kin zaci idan ta farka yanzu taganki ahaka idanunki sunyi jajir zataji dadi ne?" da sauri Ammi ta girgiza mai kai hakan yasa yadanyi murmushi aranshi yace kibace kawai amma batada wasu shekarun kirki, ahankali yace "muje kizauna" yay gaba, ahankali ta daga kafa tabishi abaya kujeran daya nuna mata ta zauna daidai lokacin Nurse ta fito da ruwa mai sanyi na gora takawo mata karba Dady yayi yana budewa yace "yauwa kingani ga ruwan to kisha" yamika mata Goran karba tayi tadan kurbi kadan tareda sauke ajiyan zuciya tana sake goge fuskarta da bayan hannu ganin haka yasa Dady yakoma wurin receptionist din sabida ba'a riga an gama mata treatment ba yasa basusan nawa zasu chajeshi ba, dubu dari yasa bodyguard yadauko daga mota ya ijiye musu yace abasu kome suke bukata zai dawo gobe da safe sanan yajuya zai koma wajen Ammi daidai lokacin Dr yabude dakin da Aneesan ke ciki ya fito da sauri Dady yay wurin Dr ya mikamai hannu, murmushi Dr yayi yadan duka yace "sir kaine da kanka, please let's go to my office anbarka a tsaye" girgiza kai Dady yayi yace "noo don't worry am actually about to leave ma, ya jikin Y'ata? How's her condition now?" daidai lokacin Ammi ta iso wajen kalman Y'ata da Dady yafadi yasa taji her heart was heavy, ahankali tadan kalli fuskar Dady dabaima lura da zuwanta ba yana kallon Dr, anatse Dr yace "for now we've manage to stabilize her condition, andau sample of her blood we will run some test dan munsan meya jawo mata ciwo haka" gyadakai Dady yayi yace "alright thank you Dr, please ka kula da ita sosai kome kuke bukata just let me know, am coming in the morning to check up on them, need to hurry up nima d'ana bai waniji dadi ba yasami bruises a hanunshi".
Da sauri Dr yace "hope is not serious" girgixa kai Dady yayi yace "ahhh nothing much, anyway can she see her ko hankalin mahaifiyarta ya kwanta?" Dady yay maganan yana juyawa dan yakira Ammi tazo taga Aneesa, hada ido sukayi da Ammi dake tsaye abayanshi tana wani irin kallonshi, dan murmushi Dady yayi yace "karki kara kuka Aneesa ma kaman ta warke kinajina, yanzu muje ki ganta, ai Dr she can see her ko?" dan dariya Dr yayi yace "yes sir" murmushi Dady yayi yace "muje to" har gaban kofan yaje yabude mata kofa yana kallon Aneesan dake bacci yace "karki tadata she needs this sleep nizan tafi gida" zama tayi ahankali kan kujera ta kalli Dady tace "Allah ya saka maka da alkhairi, Allah kuma ya taimakeki adukkan Al amuranka, Allah yabiya maka bukatun ka na alkhairi, nagode sosai Alhaji" washe baki Dady yayi ya bala'in jin dadin addu"o"in ta, shidai arayuwan shi yana bala'in son appreciative woman wacce bakamata wani abun kirki ba amma inta fara maka godiya saikajika on top of the world, wani sassanyar murmushi yasaki tareda dan dauke kai dan bajson yanda yake kallonta karyasa tai feeling insecure yace "don't mention, Allah kara sauki, saida safen mu" gyadamai kai Ammi tayi yarufo kofan yawuce yafita daga asibitin bodyguard suka Budemai mota ya shiga suka tafi.
Suna parking Dady baima tsaya jiran bodyguard su budemai kofaba yafito yay hanyar dakin Aliyu dan gabaki dayan tunanin shi nakan dan yaron shi rabonshi dashi tun dazu daya barshi yay bacci, ahankali yabude kofan sitting room din akan dogon kujera ya ganshi zaune da dan singlet fari sai wani 3quater ya rungume filo yana kallon sama, da sauri Dady yamaida kofan yarufe yakaraso ciki zama yayi gefenshi ya karbi filon ya ijiye yatada shi zaune tareda cupping face dinshi yace "Gadanga na are you okay? Naga kai shiru menene" girgiza ma Dady kai yayi murya chan kasa yace "am feeling somehow Dad, bansan meke damuna ba, sanyi nakeji" da sauri Dady yace "sanyi kakeji shine kaki saka kayan kirki" shiru yayi yana kallon Dady, bin jikin shi Dady yayi da kallo kafin ya kalli kan center table din gabanshi yaga tissue akai saikuma kasa ga tissues dayawa da jini ajiki yace "blood? Meya faru daga ina jinin nan yake? Hanunka ne?" Dady ya karbi hanunshi dayaji ciwo yana dubawa, yatsine fuska yayi yace "is not my hand, I had a nose bleed dazu?"._*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
2️⃣3️⃣
_how to subscribe_
_*zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watsapp number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting, for those dabasu da account, zaku iya turo 300 ta katin MTN*_
_To My *GGM* General Group Members, idan banso kuba wetin I gain? You guys are my backbone, all I know is that I made a strong fanbase akanku, you guys build me to Maman Shakur din danake yau da duk inka shiga ka kira sunana ansan dani, so how can I not express my gratitude??? Hats off to you guyss_
_The amount of love, kyaututtuka and many more danake samu am grateful wlh, Allah ya barmin ku, duk lokacin dana mike nace zan fara book kafin nace me kunfara biya like you guys are ever ready to pay inhar littafi daga nine abin alfahari ne agareni, I Love you and Allah ya barmin ku_
_*gareku masu karatun Allah ya isa ohhoho🤦🏻♀️ kumafa ina bala'in sonku amma ku daure kubiya kuyi joining group dina, banso ranan lahira na kwashe ladan ayyukan ku nagari na barku bakuda lada ko daya wayyo Allah na😢, this writing shine baiwar da Allah yamin, support a sister, pay your access fee just 300 naira kidena karatun Allah ya isa dan zai biki , hakkina ne, duk wanda yay supporting business Allah zai bashi lada, kuma ina sonku amma dai duk wacce ta karanta bata biyaba dai toh toh toh wanan page din dai na yafe amma next page or any other next update ban yaheba._
Da sauri Dady yace "nose bleed kuma Aliyu, mekuma yakawo maka nose bleed ana zaune lpy?" yay maganan yana kai hannu zai taba hancin Aliyun da tip din yay jajir, da sauri Aliyu yarike hannun yana kawad da fuskan shi dan baiso ataba dan zafi zaiji yace "nikarka tabamin hanci am fine, ba zafi yakemin ba kuma tuntuni ya tsaya, are you just coming back now Dad? ina kaje kadade haka?" goran ruwan da Dady yagani kan table dinshi mara sanyi ya dauka tareda budewa zai sha yace "bamu gama meeting din dawuri bane, and on my way coming back kuma something happen saida na taimaka ma wata mata da yarta batada lpy na kaisu asibiti gwanin ban tausayi wlh" dan lumshe ido Aliyu yayi tareda shigewa cikin kujera more yace "am sleepy Dad" hanunshi Dady yaja yace "tobaza kaje ka kwanta ba afalo zaka kwana? Ehen Gadanga na that reminds me of something, taso kaji wata magana, tashi, tashi kaji" yadaga Aliyun da sauri yana dan murmushi, turo baki Aliyu yayi kaman zaiyi kuka yatashi zaune yakallai yace "uhmm tell me" matsowa kusa dashi Dady yayi sosai yadaura hanunshi akafada yace "daman kagane wanan aminin nan nawa Alhaji Hassan?" dan yatsine fuska Aliyu yayi yace "what about him?" murmushi Dady yayi yana kara matsowa kusada shi yace "to agidanshi mukaje meeting dazu dana fita, yarshi ce tazo tai serving dinmu, na yaba da hankalinta da natsuwan ta, kasan tareda sukayi school da kanwar ka Hajara a Dubai, sa'an Hajara ce, she's just 24 Zainab, na yaba da natsuwan ta, tama cemin gobe zatazo wajen Hajara, inaso idan tazo kusasanta ka aureta Gadanga, so karkaje ko ina inaso ku sasanta ka aureta batada matsala very quite and obedient girl, kaga yanda kakeda shegen zuciyan nan you need yar yarinya maijin magana, mara hayaniya dazata bika sau da kafa, is just the best choice Son namaka trust you Dad" dariyan iskanci Aliyu ya shiga yi irin na sangartattun yaran nan, Dady yabude baki yana kallonshi instead of yamaji haushi saima washe baki yayi arayuwan shi yanaso yaga Aliyun shi na dariya, yanaso yaganshi he's free and very happy, da kyar Aliyu ya tsayar da dariyan yace "are you for real Dad, like are you serious about this eh Babana?" da sauri Dady daya tsaya yana kallonshi kaman wani TV yana murmushi yace "yes now Boy, am serious, nafada maka she will make a best wife" dan tabe baki Aliyu yayi yadauki wayarshi yana kallo kafin ya dago kai ya kalli Dady yace "please, please Dad kaga am begging you don't start with this neman min mata stuff, am I a kid daza ka wani nemomin mata, ni nama isa aure ne?" baki Dady yarike yana kallonshi yanda yakemai maganan yana turo baki sounding serious saikuma yay murmushi yana girgiza kai yace "kace kaikama isa aure ne, sanan kace are you a kid, wat does your statement and your question makes you now?" dan murmushin rashin gaskiya Aliyu yayi baice komiba ya dauke kai hakan yasa Dady yadanyi dariya yace "stop taking the advantage of the love I have for you Aliyu, kasan dai burin kowani uba ne yaga danshi yay aure ko, I want to see my grand kids Aliyu, banso namutu banga y'ay'anka ba Aliyu" da sauri Aliyu ya kallai jin kalman mutuwan daya fito daga bakinshi dan ko kadan baiso yaji Dady ya ambaci kalman mutuwa, gyadamai kai Dady yayi ganin tarkon daya dana mai yakamashi dan finally yasami full attention nashi, hakan yasa yasake kwantar da murya yace "yes Gadanga, banso namutu banga jikokina ba, kasan shekara na nawa yanzu aduniya? Talatin da takwas ga ishirin da tara ka lissafa, inada shekaru talatin da takwas aduniya mamanka ta haifamin kai kaga yanzu shekaruna sittin da bakwai, rayuwa taja Aliyu, Aliyu tai nisa kullum kara kusantowa da kabari mukeyi, nasan bazan taba kara shekaru dari akan wanan shekarun nawa ba, idan ma nakara to komi mini za'a dingayi" dan shiru yayi yana kallon yanda maganganun shi sukasa Aliyu yay sanyi sosai, dan fuzar da iska Dady yayi yace "is alright, naji nakuma yarda bazan nemama mata ba, konima nafison kazabo mata kafadamin choice dinka, na tattaro abokanai na da yan uwa muje munema maka ita but promise me zaka fito da mata nan da one month, you are 29, a graduate, har masters kanada shi, your company na running perfectly fine wat else kake jira? Promise me zaka fito da mata kwanan nan Son" dan lumshe ido yayi yana ganin fuskar Aneesa namai murmushi kafin ahankali yabude idon ya kalli Dady, hannun Dady yakama yarike ahankali yace "I promise Dad, and karka karamin maganan mutuwa, nothing will happen to you, jikoki harsaika gaji, duk wacce zan aura triplets triplets zata dinga haifowa and every year so get ready jekokin ka will break all your bones and fibers" dariya sosai Dady yayi yace "haka nake so ai, abun nema kenan hausawa sukace wai matar direba ta haifi mota kaga ai tuki har nijar" yasake fashewa da dariya kafin yay shiru ya shafa gashin kan Aliyun yace "nagode Aliyu na, yarona maijin maganan babanshi, Allah yamaka albarka kaji" murmushi yayi yace "Ameen Dad" hanunshi da har yanzu bedawo normal ba Dady ya karba yana kallo yace "tell me the truth what happen to you dazu Aliyu, eh what happen to you? Why were you so angry dazu?"
Dan shiru yayi yana tunanin abinda yafaru dazu da sauri ya kawad da tunanin daga ranshi danji yake kaman zai sume, ahankali yace "never mind Dad, I don't wanna talk about it" dan murmushi Dady yayi ganin baiso yafada mai, amma dai yaso yaji meya sameshi yace "Alright bari naje na watsa ruwa na kwanta, kaima saida safe, jeka kwanta dan ka iya zuwa masallaci da asuba" tashi yayi yana kallon Dady saida yafita sanan yawuce bedroom dinshi singlet din jikinshi tacire dudda dazu yay wanka jiyayi yanaso yasake yi kuma koyaji dadin jikinshi, bathroom yabude ya shiga yakai almost 20min a bayin sanan yafito ya shirya tsaf cikin wani milk color pyjamas ya kashe wutan dakin yarage saura bedside lamp kadai yazo yazauna bakin gado, kasa hakura yayi yadau wayarshi ya shiga contact din Aneesa dayay saving da Boldest yana kallo, bala'in son yakirata yake at the same time kuma baiso yakirata abinda yafaru dazu na mugun bakanta mai rai, kwanciya yayi ahankali kan gadon yadaura wayan kan kirjinshi tareda fuzar da iska dan lumshe ido yayi yana tunane tunane ahaka bacci yay awon gaba dashi._*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
2️⃣4️⃣
_how to subscribe_
_*zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turomin evidence of payment ta WhatsApp number na 07012181461, sainai adding dinki a group din danake posting. Marasa banki zaku iya turo katin MTN ta WhatsApp number na*_
_duk wacce takaranta bata biyaba Ban yafeba_
Wuraren karfe biyar na asuba Dr dawata nurse rikeda paper suka shigo dakin, Ammi dake rikeda hannun Aneesa dahar lokacin ke bacci bata tashi ba hancin ta har lokacin da oxygen dan she's really finding it difficult to breath shike bata support, ganin Dr sun shigo yasa Ammi tasaki hanunta ta mayar ahankali ta ijiye ta mike tsaye tana kallon Dr tace "Dr har yanzu bata tashi ba, meke damunta dan Allah kufada min?" karasowa gaban gadon Dr yayi yana mikama nurse din papers din hanunshi yana cire stethoscopes daga wuyanshi yace "don't worry Ma, your daughter will be fine, tana bukatan baccin nan dakikaga tanayi" yay maganan yana sauraran heart beat dinta saida yagama dubata tsaf sanan yadau wani allura dasuka taho dashi yama drip din da aka makala mata alluran sanan ya karbi paper hanun nurse din yana rubuce rubuce, saida yagama sanan yajuyo ya kalli Ammi tareda yimata murmushi yace "karki wani damu maleria ne ke damunta mai karfin gaske dan maleria ta yakai 4+, thank God kun kawota asibiti on time dazamu iya rasata but karkiji tsoro yanzu zamu barta on admission muna bata care nan da 2days muga yanda zata kasance, karki damu yarki zata sami lafiya saidai akwai abubuwa da dama daza'a kiyaye dazaran tasamu lafiya" ajiyan zuciya Ammi ta sauke bata iya cewa komiba sai kallon fuskan Aneesan datake yi, Dr yace "muje na nuna miki masallaci kije kiyi salla saiki dawo" gyadamai kai tayi tawuce tabisu suka fita yakaita masallacin asibitin dake kusada Gate, bangaren mata tawuce tai salla.
Shida saura yatashi daga bacci da kyar shima sabida Dady daya ta dashi ne ta hanyar kiran wayan shi, sauka daga kan gado yayi ya shiga bathroom baiwani jimaba yadauro alwala yafito ya shimfida dadduma dan anriga an idar da salla.
Idar da sallan yayi ya jingina da gado yana azkar yarasa mesa every single breath dazaiyi taking sai Aneesa tafado mai arai, dan fuxar da iska yayi yamika hannu yadau wayarshi dake kan bed yadauko yay dan jim yana kallon wayan kafin ahankali ya kunna yay dialing number Aneesan.....
Wuraren shidda tana zaune a masallacin asibitin tana lazimi wayar Aneesa dake tareda ita ya shiga ringing, da sauri ta danna gefe tai muting ringing wayan tana kallon number dake kira danba suna ajiki, bata daga kiran ba harya katse, aka sake kira akaro na biyu da sauri tai muting ringing din tana kallon number still number dazu ne shima bata dagaba harya katse, sake kira akayi akaro na uku yasa Ammi ta tashi tafita daga masallacin da saurinta tana kallon number tokodai yan lalle ne? Dan sune suka iyama Aneesa kiran safen nan dansu tambaya ko tana nan bazataje aikiba zasuzo, danna wa tai tai picking takai kunne cikin muryan ta irin na wacce tadan manyanta tace "Assalamu Alaykum" shiru Aliyu daya rasa sukuni so kawai yake yaji muryanta yayi jin ba muryanta bane, muryan babba ce, ciro wayan daga kunne Ammi tayi ta kalli wayan ganin har lokacin ba'a katse wayar ba yasa tasake maidawa kunne tace "Assalamu Alaykum, hello, hello banaji, waye? mahaifiyar Aneesa ne, batada lpy yanzu haka muna asibiti a asibiti muka kwana idan yan lalli ne karkuzo gida dan bama nan"
Wani irin faduwa gaban Aliyu yayi da inda yanada history heart problem saiya iya collapsing....
Jin still shiru ba'ace komiba yasa Ammi taciro wayan daga kunnenta tace "ba'aji network nada matsala wlh" tasake maidawa kunnenta tace "bama nan karkuzo lalle muna asibiti" tacire wayan daga kunnenta ta katse wayan.
Rawa jikin Aliyu yafara da sauri yasake dialing number dan gani yayi kaman kunenshi ba daidai yajiba Boldest dinshi dayagani ji looking strong ne za'ace batada lpy, picking Ammi tayi tace "hello, hello" shiru yayi ya kasa magana dan bala'in nauyin Ammi yakeji, katse wayan yayi da sauri ya shiga Google map dan nemo inda wayar take so yake yay tracking din wayan kaman yanda yay jiya dan wayanshi nada karfin tracking any number, jiyama haka yay har yaje cafe daya ganta. _"Spectrum private hospital, Abuja"_ yanunamai, tashi yayi daga kan dadduman ya zura bedroom slippers dinshi ko tsayawa chanza pyjamas din jikinshi baiyiba yadau car key yafito yay wajen motar shi yabude da sauri ya shiga yatada, horn yayi aka budemai Gate yaja motar da shegen gudu yafita daga gidan.
Rike wayar Ammi tayi tana mamaki waye yake kira haka da batajin maiyake cewa dan tabe baki tayi tasaka takalmin ta tawuce cikin asibiti, ganin kofar dakin dasuke abude yasa takarasa da sauri ta shiga, ido da ido sukayi da Aneesa dake kwance kan gadon idanunta sunyi ja sun kankance looking pale kana ganinta kasan ciwo ya lallasata, Dr da nurse akanta suna, dubata har yanzu oxygen din nanan dan yanzu matsalan numfashin is her major problem temperature ta yasauko sosai, da sauri Ammi takarasa shigowa dakin tazo bakin gadon tana leka Aneesan tace "Aneesa, Aneesah na, kin tashi" dan lumshe ido tayi tabude cikeda rashin kuzari tana kallon Ammi tana numfashi da kyar, juyowa Dr yayi yana murmushi yace "kigode ma Allah kin haifi strong girl, your daughter is a very strong girl, ta tashi, yanzu nan zaki tambayeta metake son ci kije kidafo mata ki kawo mata, she needs good healthy food dan batada karfi ko kadan and kikawo mata wasu kaya dan kayan nan yakamata ta chanza su ki kawo brush dan amata brush" gyadamai kai Ammi tayi da sauri tana murmushi tana kallon Aneesan wani irin dadi takeji ganin ta tashi tace "to Dr, zan iya mata magana ko?" dariya Dr yayi ganin yanda Ammi ke maganan yace "sure, but kiyi sauri she needs to eat food kafin nan da karfe goman safe" gyadamai kai Ammi tayi taja kujera tazauna tarike hannun Aneesan gam dake kallonta, hannu Ammi tasa ta shafa tulin sumanta dan ancire mata hula takira sunanta ahankali. "Fateema na" atare Dr da nurse suka kalli juna sukai murmushi d bond between a mother and her daughter is just an exceptional bond, Allahu akbar! Juyawa sukayi suka fita tareda rufo musu kofa, matse hanunta Ammi tayi kaman zata hadiyeta tace "meke miki ciwo yanzu eh?" lumshe ido tayi tabude, dan murmushi Ammi tayi tace "sannu kinji my brave child, my strong girl mai karfin baban ta, Aneesan maman ta, mezaciki nadafa miki, namiki koko da kosai?" shiru tayi tana kallon Ammin hakan yasa Ammi tace "namiki alale? Waina ko masa? Burabusko? Kus kus?" duk shiru tayi tana kallon Ammi, dan Jim Ammi tayi tana tunani kafin tai murmushi tace "namiki shinkafa da kaza da Fanta mai sanyi?" ahankali ta gyadama Ammi kai tana lumshe ido, dariya sosai Ammi tayi tace "oh Aneesa na dason cin dadi, wanan bakin ya iya kwadayi, bari to naje namiki, full kaza zan saya na soya miki kinji bazan dadeba zan dawo" ajiyan zuciya tasauke tana kallon Ammi tanadan lumlumshe ido bacci nason sake kwashe ta, tashi Ammi tayi taja bargon asibitin dake kan gadon ta lulluba mata ganin tsigan jikinta na tashi alamun sanyi takeji, dagokai tayi ta kalleta ganin har takoma bacci yasa tadau jakanta ta da wayan Aneesan da nata tazuba ciki tabude kofa tafito daidai lokacin Dr yafito daga dakin dat is opposite nasu yace "zaki tafi madam?" gyadamai kai Ammi tayi, yace "don't worry your daughter is under our watch but kidawo kafin goman safe she need the food" ahankali Ammi tace "nagode likita" "saikin dawo" tawuce ta fita tana tunani yanda zatayi duka duka dubu ishirin da bakwai ne a hanunta ragowan kudin da aka biya Aneesa na lallen, yanzu ciki zata shiga kasuwa tasoyoma Aneesa kayan shayi da kuma cefanen abinda zata dafa mata, sauran kuma tasan anjiman nan tana dawowa zaa' bata takarda dazataje tasayo mata magungunan yanzu idan za'a sallame su tayaya zata biya kudin komi? Saisa ita General asibiti taso su kaita yafi sauki amma mutumin nan yakawo ta nan dole takira yan uwan baban Aneesa ta sanar dasu suna asibiti, ita kadai ke tunanin nan tana tafiya har saura kiris machine yabugeta da sauri ta koma baya kafin taga wani mota dake shouting Suleja Suleja, ta tsayar dashi da sauri ta shiga.
Da gudu ya shigo asibitin, Parking yayi a parking lot din asibitin yabude motar nashi yadirko kasa yamaida yarufe yana danna lock, yana kallon ko ina na asibitin, ahankali yafara tafiya yana dosan reception bude kofa yayi ya shiga nurses biyune awurin daya a tsaye daya a zaune gaban kanta, suna ganinshi suka zubamai ido ya bala'in musu kyau dan wani dark blue pyjamas ne ajikinshi da white bathroom slippers daya haska farin kafarshi ya karamai kyau bana wasaba, bai damu da kallonshi dasuke yiba yakaraso gabansu kafin ma yay magana atare sukace "good morning sir" dayar dake zaune kan kujera tace "how can I help you sir" dan yatsine fuska yayi sabida yanda suke wani washemai baki hannu yadaura kan goshin shi cikeda damuwa yace "anyone by name Aneesa was place on admission jiya?" babbar littafin dake gabanta ta kalla tace "one minute sir bari naduba ma dan banine a night ba yallabai" ta shiga duba jiya ganin babu sunan Aneesa kodaya yasa tadago kai tace "babu Aneesa da aka kwantar jiya, infact one admission ma mukeda shi jiya da daddare and a A&E ne ma" sake shafa goshin shi yayi trying to calm kanshi down tunda dai yaga location din asibitin nan yasan suna nan, dan ajiyan zuciya mai karfi ya sauke cikeda damuwa yace "mace ko namiji ne wanne a
A & E?" "mace ne sir" wani irin ajiyan zuciya ya sauke ya sauke hanunshi daga goshin shi yace "show me the room please inga ko itane" har rige rige suke sukace lemme take u, tsayawa yayi kallonsu saikuma yajuya da sauri kirjinshi na bugawa, ta tsayen tace "dalla keki zauna bari nakaishi nazo" ta fito tai gaba da sauri tanadan kwarkwasa tace "let's go sit" tai gaba yana biye da ita har A&E amma single room court, har gaban dakin Aneesa taje tabude kofan ta shiga ciki ta waigo ta kallai tace "shigo kagani ko itace kake nema sir, she's even sleeping" daga kafarshi dayaji yamai wani irin sanyi sosai yayi kaman wanda baisaba tafiya ba ya shiga dakin yajuya yana kallon kan gadon.
Numfashin shi tsayawa yay chak ganin Aneesa kwance kan gadon asibiti, jinin dake running through his vein freezing yayi for some seconds, ya tsaya chak yana kallonta ko motsi yakasa yi kaman an dasashi awurin, yakasa gasgasata Aneesa yake gani daya rabu da ita jiya akan gadon asibiti, an lullubeta da bargo tundaga kafa har wuya sai fuskanta kadai dakenan ba'a rufeba, hancinta sanye da oxygen da yana iya ganin yanda breath dinta ke sauka da fita ta abun, idanunta a lumshe gashin idanunta sun kwanta lubbbb, kanta babu dan kwali, goshinta kwance da tulin baki kirin gashi kanta ma abude dan babu dan kwali.
Juyowa Nurse din tayi ta kalleshi murmushi kwance kan fuskarta tace "Sir itace wacce kake neman? Dan itace wacce aka kawo jiya da daddare tana convulsing seriously da kuma nose bleed, itace kake neman?" gyadamata kai yayi yakasa dauke idanunshi daga kanta sai wani irin kallonta yake, dan murmushi nurse din tayi tace "saika fito to" tawuce tafita daga dakin tareda rufe
kofar.
Wani irin kallon Aneesan yake kaman this is the first time yafara ganinta in his life, ahankali yadaga kafanshi dayaji kaman bazai dauke shi ba yana tafiya ahankali har zuwa gaban gadon yadan kwanto da kanshi yana kallonta yama rasa mekemai dadi, he knows he really likes Aneesa dan she poses some qualities daya tafi da zuciyan shi, her heart is as pure as gold, she's bold, fearless, her smile is alluring, her facial look is pulchritudinous, kwayoyin idanunta dazzle ko acikin duhu, gata very calm, hijabin dakoda yaushe yake ganinta ciki na masifan burgeshi what a statuesque lady she is, baitaba ganin mace that's so enthralling kaman Aneesa ba, he never knew cewan she means so much to him hakaba sai yanzu daya ganta laying on a sick bed looking helpless, hanunshi narawa sosai yadaga yakai yadaura kan hanunta dake kwance gefenta, wani irin motsi tayi kaman her body feels his touch batare data bude idanunta ba, hanunta dake da tushi sosai yakama yarike ya matse gam kafin ahankali yay bending kanshi over yakai fuskarshi saitin fuskarta yana kallon fuskanta kasa daurewa yayi sabida yanda wani abu ke fizgan shi jiyake kaman ya dauketa yazare ciwon yasama kanshi ita yaganta looking healthy and doing her normal activities, ahankali ya lumshe idanuwanshi tareda saukar da lips dinshi kan tiny goshinta dake dauke da black hair dake kwance lub lub, goshin so warm sabida zazzabin dabe gama sakinta ba ya sakin mata wani irin light emotional love peck dat comes from his heart dan baimasan lokacin dayayi ba yadaiji karan peck, motsi tayi tareda bude idanunta dasuka kankance sukai ja tana budesu kip kip kaman wacce ake shirin mari tana tsoron bude idanunta duka ta budesu tana gani dishi dishi ta shiga dan motsi sabida duhun datagani asamanta dawani kamshin turaren daya ratsa hancinta, dan dago kanshi yayi ahankali sabida motsin dayaji ya kalleta hada ido sukayi yana kallonta in a very cool way cikeda tausayin ta, kujeran dake bayanshi yaja yazauna yana rikeda hannunta ya matso kusada gadon sosai yana kallon fuskarta still, cikin wani irin murya chan kasa da dagashi sai ita zasu iyajin meyake cewa yakira sunanta. Duk wacce takaran ta min littafi daidai da layi daya batare data biyaba ban yafeba zaki biyani randa baki dashi, maison littafin yamin magana ta watsa 07012181461 "Aneesah" lumshe ido Aneesa tayi da sauri tanajin yanda yarike hanunta gam kaman his whole life is in her hands amma ko kadan batada karfin fizgewa dan batada karfi kodaya she's so weak, hannunta daya rike yakara matsawa yama rasa mezai mata yaji dadi yakai hannun saitin bakinshi ahankali yay pecking hannun hakan yasa tasake bude idanunta dasuka kankance ta kallai, da ido shima yake mata wani kallo kafin murya chan kasa cikeda raunin zuciya yace "I love you Aneesah" dudda tana cikin ciwo amma saida maganan da yanda ya furta maganan yasa kirjinta yabuga da sauri ta rufe ido takai almost minti daya tasake bude idanun ahankali ta kallai, gyadamata kai yayi murya chan kasa yace "yeah, I love you Aneesah, with all my heart" yadanyi shiru yana kallonta kasa jure kallon dayake mata tayi ahankali tajuyar da kanta ta kalli dayan bangaren dakin kirjinta na dukan uku uku ga kanta dataji yasoma sara mata, Jan kujeran dayake kai yayi baya yatashi tsaye ya rankwafo kanta hannunta dayake rikedashi yakai ya daidai saitin zuciyan shi yay placing gently, kafin yasa dayan hanunshi yajuyo da fuskarta suka hada ido, murya chan kasa yace "my heart beats for you, be strong for your love Aneesa, be strong for me, be fine for me, ki warke dan na nunamiki irin son danake miki" dan shiru yayi yana kallon yanda hawaye yafara gangarowa ta gefen idanunta zasu gangara kunnenta hannunta yasaki yasa yatsunshi ya share hawayen dasuka zubomata yana girgiza mata kai.
Kaman ma yakara karfin hawayen ne suka cigaba da bulbulowa, kai yadaga ya kalli reading din abinda ke bata oxygen kafin ahankali yasa hannu ya janye roban oxygen dake jikin hancin ta yacire ya ijiye agefe yana kallon fuskarta, idanunta sun cicciko da hawaye har ganin kanshi yake ta hawayen tsabagen yanda suke shining kaman madubi, kwanto da kanshi yayi slowly yana wani irin kallonta kaman da idanu suke communicating yadaura forehead dinshi akanta tareda cupping face nata yana kallon hawayen dake zubowa daga gefen idanunta, dan lumshe ido yayi kafin yabude su ahankali ya zuba mata dara daran eyes dinshi, murya chan ciki yace "am sorry, I yelled at you the other day, am sorry Aneesah na, am so sorry please forgive me, what can I do to erase the memory from your heart?" yadanyi shiru tareda sake lumshe ido yana sauraran yanda numfashi ta ke sauka kan temporal bone dinshi kafin ahankali yasake bude idanun yazuba matasu, bakinta ne ya shiga motsi tanaso tamai magana yadaga ta, lips dinta suka shiga rawa kaman wacce aka jonama electric shock, kafe pink lips din nata da ido yayi dat are so pinkish barin ma yanzu datake zaxzabi sai suka kara zama pink sosai jiyayi numfashinshi na neman daukewa the way her lips are doing looks damn sexy and tantalising, gently ya manna nose dinshi kan nata yana breathing heavily kaman akwai wani magnetic force that's pulling him towards her lips, lumshe ido yayi da sauri a wani irin hankali kaman matsoraci yadaura lips dinshi kan radiant tender lips dinta dat are so warm sabida zazzabin datake yi._*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
2️⃣5️⃣
Gently yay sucking bottom lips dinta, omg he has never ever kissed anyone before, yanda lips dinta keda taushin nan ga dumin bala'i yasa yaji all organs din jikinshi sun soma amsawa da sauri yasaki lips din nata and move back towards the wall kaman wanda aka tura ya jingina da bangon tareda lumshe ido yana sauke ajiyan zuciya anatse trying to get his self back to normal, bude kofan dayaji anyi yasa yabude ido ya taso daga jikin bangon yana kallon kofan, Dr yagani shi kadai rikeda takarda da byro, karasowa ciki Dr yayi yana kallon Aneesan da idanunta kenan a kulle hawaye nafita ta gefen idanunta ancire mata oxygen din dan babu shi akan hancinta, da sauri yakara sa jikin gadon yana kallon yanda ta cire shi ta ijiye gefe yace "cire oxygen din kikayi patient dina sabida kin tashi kin soma samin lafiya? And why are you crying, your mummy is coming back yanzun nan abinci taje tadafa miki" yajuya ya kalli Aliyu dayazo ya tsaya a gefenshi batare dayace mai kalaba yarungume hannu a kirji yana kallonta, tsayar da abinda yakeyi Dr yayi yace "Sir may I know you please? Yaushe kazo?" dan juyowa Aliyu yayi ya zubamai mayun idanunshi yace "Bandade da zuwa ba" yamikama Dr hannu, hannu Dr yamiko mai suka gaisa Aliyu yace "am Aliyu, her husband to be" ware ido Dr yayi saikuma yay dariya yace "I see, no wonder takema kukan shagwaba anki bude ido a kallemu" dan murmushi Aliyu yayi yajuya ya kalleta har lokacin idanunta a lumshe jiyake kaman ya sunkuceta daga kan gadon nan yay gidanshi da ita let them just stay there forever and ever, dan juyo dakai yayi ya kalli Dr dake yan rubuce rubuce yace "what's wrong with Love of my life Dr?" dago kai Dr yayi ya kallai yace "I must say, kayi dacen mace, your wife is a very very strong, she's a fighter, masu maleria datake dashi giving up suke but ita tace ina she must live to tell the story of her love life" dan murmushi Aliyu yayi yasake kallonta batare daya janye idanunshi daga kanta ba yace "yeah, my baby is very strong, bold and above all fearless, she don't wanna leave me dan tasan bazan iya rayuwa bataba" tafi Dr yashiga yi dayake yanada son surutu hakan yasa Aliyu tajuyo ya kallai, tsayar da dariyan yayi yace "maleria take fama dashi 4+, an shigo da ita jiya tana seriously convulsing ga wani uban high temperature datake running finding it difficult to breath, but fear not muna bata best treatment, yanzu ma Mum dinta muke jira takawo abinci dole saitaci abinci sanan zamu bata magani musamata wani karin ruwa dan wanan yakare tun dazu dasafe nazo nacire mata" gyadamai kai Aliyu yayi batare dayace komiba, Dr yace "bari nabarku tare karna katse muku hira" , yasa hannunshi a aljihun lab coat din jikinshi ya ciro new toothpaste da new toothbrush da asibitin kebama all patients dinsu yace "ga abinda nakawo mata, ta wanke baki kotaji dadin jikinta" hannu Aliyu yamika ya karba yana kallo Toothpaste din dako kadan baimai ba, Dr yace "bari naje before 10 her Mum will be back, ka lallabata please makesure she tadena kukan" yay maganan yana fita daga dakin yarufo musu kofa, kujera yaja ahankali ya zauna yana ijiye su brush din akan drawer kusada gadon yana kallon yanda taki bude ido har yanzu saidai tadena kukan dan hawayen sun dena zuba, murya chan kasa yakira sunanta. "Aneesah" ganin taki kallonshi ko motsi ma batayiba yasa yace "please open your eyes" kin bude idanun tayi tana saukar da numfashi ahankali, tarasa mesa duk in Aliyu na kusada ita rasa natsuwan ta take sai zuciyarta yadinga wani unusual beating, dan shiru yayi batare dayasan mezaiyi ba, tashi tsaye yayi daga kan kujeran yace "am coming" yay hanyar kofa yabude kofar dakin yafita yana tafiyan nan dai dai dake dauke ma mata hankali, ahankali tabude ido tabi kofar daya rufo mata da kallo kaman shi take gani, batada karfi ko kadan saima cikinta dataji yana mata wani mugun ciwo hade da maran ta kaman she's about to have her monthly flow, dan yatsine fuska tayi idanunta na lumlumshewa juyar dakai tayi ta kalli hanunta taga anriga ancire mata drip din hakan yasa ta tattaro duka dan karfin datake dashi ta tashi zaune tana jingina da bangon gadon tana numfashi sama sama tana sauke ajiyan zuciya cikinta na masifar mata ciwo kaman ma harda yunwa, dakin har wani dan juyawa juyawa yake mata, lumshe ido tayi tana sauke ajiyan zuciya saida tai kusan minti biyu ahaka sanan tabude idanun ganin dakin yadena juya mata yasa ta saukar da kafanta daya ahankali tana yatsine fuska tsayawa tayi tana hutawa dan the pain she's going through yay yawa, almost minti uku tabata sanan ta saukar da dayan kafan shima kasa ahankali tana yatsine fuska, ahankali ta sanya duka hannayenta takama karfen da ake makala drip tarike gam sanan ta mike tsaye kasusuwan jikinta nawani irin kas kas kas, jikinta yay tsami sosai kaman takai shekara daya a kwance ko kadan batada karfi kaman an mata alluran kashe karfin jiki, jin kaman tana neman tafadi kanta namata zuuu zuuu yasa tarike karfen gam trying to have control over her body, takai kusan minti hudu ahaka sanan tadanji daidai taji ciwon cikin ma yadan lafa, sakin karfen drip din tayi ahankali tamika hanunta tadau toothpaste da toothbrush din da Aliyu ya ijiye kan drawer tarike danko kadan bakinta bai mata dadi, gently ta daga kafanta tai taking first step sotake taje bayi tai brush then ease her self dan fitsari takeji sosai, tana numfashi da sauri da sauri tasake taking second step.
Kadan kadan take tafiyan tana hutawa hartakai kofan data kyautata zaton bayine sabida signboard din toilet dake jikin kofan, murdawa tayi ahankali ta shiga ciki ta mayar da kofan ta rufe ta shiga kallon bayin, bayin badai kyauba komi very clean and neat, juyawa da idanunta suka farayi yasa ta daura kanta jikin kofan ta lumshe ido saida taji daidai sanan tabude idanun tadago kanta tafara tafiya, ahankali takarasa gaban wash hand basin kunna tap din tayi ruwan ya shiga zubowa tabude brush din da kyar tarike ta tana kokarin matsa toothpaste akai hanunta ya shiga rawa, faduwa daga toothpaste din har brush din sukayi akasa daga hanunta jikinta ya shiga rawa maranta yafara daurewa, matsawa tayi gefe, wani irin murdamata da cikinta yayi yasa da sauri tai releasing bladder ta tai fitsari tai tsarki sanan ta tashi tana dafa bango tana kallon kofan fita datake so taje tafita dan jirin data fara gani yasoma fin karfinta, da kyar ta iya daga kafa tana tafiya tana layi kafin tawani irin zube akan dry clean tiles din bayin tasaki wani irin wahalallen kara...
Fitowa yayi daga cikin babban super market din rikeda wasu manya manyan ledoji guda biyu yay wurin motarshi ya shiga yana zuba kayan akan dayan kujeran yatada motar cikin mintoci dabasu gama kai biyu ba yakai asibitin dan babu wani nisa da super market din daya shiga, parking yayi ya sauko daga motan ya kwaso ledojin ya maida kofar yarufe yay cikin asibitin yana tafiya da sauri har gaban dakin nata, ahankali yabude kofa ya shiga ganin bata akan gado sai bargon data bari laying on the bed kusan rabin shi akasa yasa da sauri ya shigo yana kallon ko ina ajiye ledojin daya shigo dashi yayi akan plastic chair din yajuya da sauri zai fita dan ya tambayi nurses dinan ko sun kaita tai scanning or stuff like that dan baiganta adakiba, hannu yasa zai bude kofa yaji kaman sheshekan kuka, da sauri yasake juyowa idanunshi ne suka sauka akan kofan bayin dakin dabai gama rufuwa dukaba da sauri yay wajen bayin ya tsaya a jikin kofan tareda kara kunenshi, chan kasa yaji sheshekan kuka. "A....Am...mi" hannu yasa zai tura kofan ya shiga cikin bayin sabida yanda kirjinshi yabuga saikuma ya tsaya adan rude yace "Aneesah in shigo, are you okay?" jin shiru batamai magana ba yasa yawani irin tura kofan bayin ya shiga ganin ta akasa yasa da gudu yay cikin bayin yana kallon ko ina. "mesa zaki tashi dakanki baby, your body is so weak" yay maganan yana daukarta da sauri, mikewa tsaye yayi rikeda ita yana kallon fuskarta yanda take kuka tana kallonshi kofa yabude yafito da ita kaman baidau wani abuba ko kadan baiji nauyinta ba, zaunar da ita yay kan gado yadau filon gadon yasa abayanta zai juya dan bude ledojin daya taho dashi yaji tarike mai gefen hannun rigan jikinshi, juyowa yayi da sauri ya kalleta, fashewa da kuka tayi sosai irin na marsa lafiyan nan ahankali ya zauna ata bakin gadon yanajin wani irin wutar sonta na ruruwa aranshi, ahankali yace "menene, na kira miki Dr wani abu kemiki ciwo?" hannu tasa akan idanunta tana share hawayen dake ambaliya akan fuskarta cikin muryan marasa lafiya tace "Ammi na" dan lumshe ido yayi kafin ahankali yabude ya zuba mata su yace "stop crying, Dr yace taje gida tamiki girki but yanzun nan zata dawo stop crying okay" gyadamai kai tayi ahankali tana share hawayen dake zubowa akan fuskanta batare data kallai ba, yadade yana kallonta kafin yatashi ledojin dayazo dasu yabude farm fresh yogurt daya kawo maidan sanyi yaciro, yaciro wani portable fine mug daya sayo yawuce bathroom din yadaura yo kofin sanan yabude kofa yafito yana kallonta harya karaso gaban gadon bude yogurt din yayi yazuba a cup din yacika ya zauna yamika mata yace "sha it will give you energy" kaman wata matsoraciya tadago kai ta kallai hada ido sukayi da sauri ta dauke idanunta gabanta na faduwa, Murya chan kasa yace "please Aneesa kisha" yanda yay maganan kaman zaiyi kuka yasa ta mika hannu yasa mata ahannun, rawa hanunta ya shiga yi kaman zata kabar dan ba karfi ahannun saitaji yama hannun nata nauyi hakan yasa yarike hannun nata hade da cup din yana kallon fuskarta kaman yanda itama tadago kanta tana kallonshi lips dinta na rawa, da sublime eyes dinshi dayasa brows dinta suka fara wrinkling dan lumshe ido yayi yana kara matse hand dinta kafin ahankali yabude idanun nashi his eyes mimicking nata wani irin abu nayawo ajinin jikinshi, matsowa yayi ahankali batare daya janye idanunshi daga nata ba yana wani irin kallonta harya matso dab da ita, ahankali yadaga cup din hade da hanunta yakai saitin bakinta kasa kurba tayi sai kallonshi take, lumshe mata idanu yayi yabude tareda gyadamata kai alamun ta amsa, bude baki tayi ta kurba ahankali wani irin sanyaya mata rai yogurt din yayi har zuwa zuciyanta hakan yasa ta lumshe ido tacigaba dasha, ganin yanda taketa kurban yogurt din yasa yaji hankalin shi ya kwanta sosai, saida takusa shanyewa sanan tadan ture kofin tana sauke ajiyan zuciya hakan yasa ya janye cup din tareda daurawa kan drawer yana kallon ta, dan bude ido tayi suka hada ido da sauri ya nuna mata upper lips dinshi da yatsa alamun tabar yogurt a wurin nata, dan lashe upper lips din tayi amma bata gama gogewa ba, dan murmushi yayi yakama hannun rigan pyjamas din jikinshi dan baya tareda handkerchief yadan matso kusada ita sosai hartana jin saukan numfashin shi akan fuskarta da gudu ta runtse ido, ahankali ya share mata yana kallon lips dinta he's feeling kaman ya rungumeta ya lallasheta, ganin his mind is skipping yasa ya janye hanunshi da sauri, zamewa tayi ta kwanta ahankali tana sauke ajiyan zuciya, ahankali yace "I love you Aneesa" runste ido tayi da sauri feeling somehow kafin ahankali jikinta ya shiga relaxing har wani irin bacci ya fizge ta, ganin yanda take sauke Jiyan zuciya yasa yagane bacci yay gaba da ita, tashi yayi daga kan gadon ya sauke kayan kan kujeran yazauna kan kujeran ya daura hannayenshi kan gadon yana kallonta, this the first time yake ganin jikinta batare data saka hijabi ba, jikinta is just the ideal body macen dat he has been wanting, her body is exquisite, Black skin dinta is damn bewitching just look at her gorgeous black neck dakeda chains line, wuyanta bulbul kaman batasan wahala ba, saukar da idanunshi yayi akan kirjinta da sauri ya dauke kanshi yace "subhanallah" daga kanshi yayi ya kalli agogon dakin tara saura baifi minti goma ba, baison ko kadan Ammi tazo tasame shi a asibitin hakan yasa yatashi tsaye tareda jan bargon yarufa mata yajuya yafita daga dakin da sauri yarufo kofa yawuce ya shiga motar shi yana fuzar da iska sanan yatada motar yawuce yatafi.
Ringing da wayar da Ammi dake cikin mota tana dawowa yyi yasa ta kalli wayan Baffa tagani hakan yasa tai picking wayan da sauri daga tachan bangaren yace "kinkai asibitin Maman Fateema?" da sauri Ammi tace "a'a nakusa amma" dan ajiyan zuciya ya sauke yace "to shikenan zanje na saida daya daga cikin shanun Fateema kin yarda ko?" Baffa ya tambayeta, da sauri Ammi tace "duk yanda kayi Alhaji daidai ne yarka ce ai Fateema" cikeda damuwa yace "shikenan nasan yansun nan muna kaiwa kasuwa za'a siye, dazaran an siya zamu taho Sulejan, kome ake ciki kidinga sanar dani, Allah kara sauki, Allah bata lafiya, karki damu zamu iso kimin dare idan na iso za'asan meza ayi" gyadakai Ammi tayi tace "Allah yakawo ku lpy Baffa" ta katse wayan.
Abakin asibitin ta sauka rike da katuwar jakan dake hanunta takarasa cikin asibitin da saurinta har dakin su, bude kofar tayi tana kallon manya manyan ledoji data gani kan kujera saikuma kwalin yogurt data gani da cup kan drawer ga Aneesan na bacci peacefully, karasawa ciki tayi bayan ta mayar da kofan tarufe ta ijiye abubuwan datazo dashi tana bude ledojin data gani manya manyan madara da milo ne sai kellogs cornflakes da manya manyan chocolates da biscuits harda minti mai tsinke da wasu abubuwan ma da batasan mesuba, maida ledojin tayi ta ijiye inda suke takai hannu tashafa fuskar Aneesan ahankali, bude ido Aneesan tayi ta daura kan fuskar Ammi da sauri tai yunkurin tashi taimaka mata Ammi tayi tana murmushi tace "oyoyo Aneesa, nadawo" ta rungume ta tana shafa bayanta kafin ta dagota ta jinginar da ita da bangon gado tace "meke miki ciwo yanzu?" murya chan kasa kaman na wacce ke mura ta nuna cikinta tace "cikina Ammi" dan murmushi Ammi tayi tace "sannu kinji hala yunwa ce, bari na kawo roba ki wanke baki na soyomiki kazanki kici , su Baffan kima na hanya zasuzo anjiman nan" Ammi tai maganan tana shiga bayi tadauko wani roba tabude jakan datazo dashi taciro brush da maclean da kanta ta wanke mata bakin tass sanan takoma bayi ta zubar da komi tareda wanko hannu tafito tana sake kallon kayan tazo gaban gadon ta zauna tana dauko kulan abincin da takawo tace "waye yakawo kayan nan Aneesa?" manyan ledojin Aneesa ta kalla kafin ta dauke kai tace "wani ne" shiru Ammi tayi bata kara cewa komiba dan atunanin ta mutumin jiyane yakawo, ta zuba shinkafa a plate tasa mata tsokan soyayyen kajin har guha uku tamika mata ta ijiye kulan akasa tareda daukan spoon takarbi plate din daga hanunta tasa chochalin tadebo abincin zatakai bakinta akai knocking kofar tareda shigowa. Dady ne ya shigo dakin yana sanye da manyan kaya shdda bugagga da hula sai kamshi yake Dr biye dashi murmushi yayi sosai cikin ba'a yana kallon Aneesan dake tanuna shinkafan ahankali yace "lallai y'ata tasami lafiya tunda gashi har baki yabude tanacin abinci" dan murmushi Ammi tayi tana gyara hijabin jikinta Allah yasa bata cireba tace "ina kwana Alhaji" kafin ma ya amsa ta kalli Aneesa dake cin abincin da Ammi tasamata abaki ahankali tace "bazakiyi gaisuwaba, Alhaji shiya taimaka mana jiya yakawoki asibiti" hadiye abincin Aneesa tayi ahankali tadago dara daran idanunta cikin dan karamin muryanta tace "ina kwana Abba" wani irin murmushi Dady yayi yanda Aneesan ta kirashi Abba saiyaji ta masifan burgeshi daga gani anbama yarinyar tarbiya mai kyau zuba yay har gaban gadon yace "lafiya lau y'ata ya jikin?" ahankali ta gyadamai kai. "lafiya lau Abba" murmushi Dady yasake yi yace "gud girl, babu abinda ke ciwo ko? Ko asakeyin allura ne?" da sauri ta girgiza kai tai kaman zatai kuka, dariya Dady yayi hakan yasa Ammi ma tadan murmusa koba komi maison naka abun kaji dadi ne, dariya Dady yayi ya kalli Dr daketa murmushi yace "tokanaji ko likita Ya'ta batason allura karka kuskura kamata" ya kalli Aneesa yace "idan Dr yamiki alluran zan dawo anjima kinfadamin kinji" da sauri ta gyadamai kai tana murmushi sai taji inama shi baban tane tanason Baba sosai tana bala'in son Baba, dan juyawa Dady yayi ya kalli Ammi da kanta ke kasa yace "cigaba da bama y'ata abinci ai baki koshi ba ko?" gyadamai kai tayi tana murmushi, Dady ya juyo ya kalli Ammi datamai kyau sosai dan tasaka wani maroon hijabi yace "kinji ko" dan dago kai Ammi tayi ta kallai hada ido sukayi da sauri tasauke nata tana kokarin debo rice din a spoon tace "angode Alhaji, Allah yasaka da alkairi, Allah yabiya bukatu yasa damu duka a gidan Aljanna" atare daga Dr har Dady sukace Ameen, Dady yasake kallon Aneesa daketa kallonshi tana murmushi yace "zan tafi anjima zan dawo nasake dubaki kinji, ki dinga jin maganan mahaifiyar ki kinji sanan kowani nagani aka baki kisha ki warke sabida kar mahaifiyar ki taitai shiga damuwa kinji" dago kai Ammi tayi ta kalleshi yanda yay maganan yatabata har zuciya, gyadamai kai Aneesa tayi ahankali tace "saika dawo, Allah yabada sa'a Abba" murmushi Dady yayi yanaji kaman yamaida yarinyar yarshi yace "Ameen nagode da Addu'an, muje Dr" Dr ya kalle Ammi yace "idan tagama ci ki danna alarm din gefen gadon nan zanzo" to Ammi ta amsa Dr yabi bayan Dady da sauri har wajen mota yarakashi Dady yamai kyauta mai tsoka sai godiya yake sanan ya shiga motan bodyguard yarufe yakoma gaba yatada motar suka bar asibitin, Dady sai tunani yake dan yaje shashin Aliyu bayanan ina yaje this early morning? Sai kirashi yake baya shiga.
_duk shegiyar data fitar min da littafi waje Allah ya isa, duk kuma wacce ta karanta batare data biyaba Allah ya isa, ban kuma yafeba__*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
2️⃣6️⃣
Wuraren biyar na yamma wayar Ammi tai ringing ganin Baffa ne yasa tai picking da sauri tace "to bari nafito" katse wayan tayi ta kalli Aneesa dake bacci ana mata karin ruwa ta zura talkamta tana gyara hijabi tawuce tafita, a reception din asibitin tagansu Baffan Aneesa dakuma dayan Baffan kawu Sani tsaye suna kalle kalle, suna hango ta suka taho itama tana tahowa tsayawa duk sukayi bayan sun iso tace "sannunku da zuwa, kunsha hanya, muje" tai gaba suna biyeda ita har dakin da aka kwantar da Aneesan shiga duk sukayi Baffa da sauri yakarasa gaban gadon yana kallon Aneesan gidansu su uku maman su ta haifa shine Babba sai mahaifin Aneesa dasuke kira da mai Kwato saikuma Sani autan su dasuke cema Na Sani, dasuka taso mahaifin Aneesa shi Allah yafima arziki danshi harkan gona yake yana noma sosai yanada gonaki sunfi goma sha biyu, idan yay aikin gona ya sayar da amfanin gona saiya saro shanaye yana bashi yana tayashi kiwo duk yaran da matayen shanun zasu haifa na shine yace yabashi haka suke rayuwan su suna rufama juna asiri haryazo ya auro Ammi, Ammi batada iyaye sun rasu tun tana yarinya a hannun kakan ta ta taso, bayan wata uku da bikin ta kakanta tarasu itama, shekara daya da aurensu Ammi ta haifi yarta mace kyakkyawan gaske dayasa mata suna Fateema sunan maman mahaifiyar kakansu kenan, sai ana cemata Aneesa, Aneesa nada shekara biyu aduniya wata rana yaje gona maciji ya sareshi shinefa yadinga ciwo dudda an zuke dafin macijin sai ciwon yadawo babban gaske akace yanada ciwon sugar ne saisa yaki warkewa, haka ciwon nan yadinga cin kudi yadinga cin kudi, saida aka saida gonakin shi kakap aana maganin turenchi ayi na hausa amma ba'a ganin chanji duk ba'a daceba kafin Allah yazo ya amshi ran abinshi, bayan yarasu babu yanda basuyi da Ammi ba sutafi da ita kaduna chan family house amma Ammi tace ita bazata bisu kaduna ba, basu takura mataba suka barta a gidan har Aneesa tai shekara biyar Baffa yazo zai karbe ta dan kyan ya mace ta tashi akulan mahaifi amma Ammi tace bazata bayar ba, babu yanda basuyi da ita ba taki basu ko ranan nan maganan dayazo mata kenan zai tafi da Aneesa amma taki yarda harda kukan ta wai mesa sukeson rabata da yarta.
Addu'a yagama tofama Aneesan dake bacci ya juyo ya kalli Ammi yace "ai yanzu hankalin ki ya kwanta ko Maman Fateema? Yarinya babu wuyan duniya dabaki bata, yau tana kasuwa, gobe tana gidan chan yin lalle, wanchan garin yin lalle, ketai aiki takawo miki kudi, kaganta tana shagon chan tana shagon nan, babu kalan Iskan duniyan nan da yarinyar nan bata shaka, ba baki barin yarinya tahuta ya za'ayi bazatai rashin lafiya be eh? An gayamiki ita injin ce?" da sauri Kawu Sani yace "ya isa Yaya yanzu ba lokacin fada bane muna asibiti" cikin fushi Baffa yace "sai anyi fadan, ka barni nafada mata gaskiya tazaci tsoronta akeji, ni uban yarinyar nanne" ya nuna Aneesa dake kwance kan gado yace "ni mahaifin tane, duk duniyan nan a yanzu babu wanda keda iko da ita kaman ni, koko idan aka barki da ita zaki iya aurar da ita ne iyye?" ya tambayi Ammi cikin fushi, yace "tabani yarinya natafi da ita kaduna ta shiga cikin yan uwanta su Rukkaya, da Asiya, da Maimunatu amma taki koko ance miki idan natafi da Aneesan cutar da ita zan dinga yi ne kokina ganin zan zauna nabude ido ina gani ana cutar da Aneesa agida nai shiru ne? Ballema nasan inhar ina raye babu wanda ya isa ya cutar da ita" dan shiru yayi yana kallon Ammi data saukar da kanta kasa yace "wlh kawai banson na tauye miki hakki ne, amma inhar baki shirya kula da yarinyar nan da hannu bibbiyu ba karbanta zanyi kome zai faru yafaru kina jina" dan murmushi Ammi tayi aranta tace "maza kenan su kullum gani suke baka kula da yara da kyau" kujera Baffan yaja yazauna shikuma Kawu Sani yazauna abakin gadon, dago kai Ammi tayi ta kallesu dan murmushi tayi koba komi Baffa tsoho ne kuma yayan baban yarta ce dole tabashi hakkin shi tasan ya isa da ita bawai bai isa bane kawai bataso ya karbe mata abu daya datake gani taji dadi ne aduniya, ahankali tace "kayakuri Baffa, kuyakuri dan Allah, zan kara kiyayewa" shiru yayi baice mata komiba ahankali tace "akwai abinci Baffa nazuba muku" girgiza kai yayi tareda saukar da ajiyan zuciya yace "kibari muyi magriba tukunna, inane ofishin likitan muje maganshi musan nawa zamu biya?" "kana fita ka mike gun zakaga ofishin" kallon sani Baffa yayi yace "kaimuje sabida kome aka rubuta ka karantomin naji" tashi yayi suka wuce suka fita koda sukaje wajen likita cemusu yayi wanda yakawo su jiya asibitin yabiya kudin komi addu'a suka dingamai su Baffa, Dr yace karma suji komi anjima zaizo zasu ganshi saisumai godiya atare duk suka wuce masallaci danyin sallan magriba.
Shigowa sukayi dakin harda likita har lokacin bacci take, Baffa yace "likita wanan baccin baccin lafiya ne daiko" dan murmushi Dr yayi yana zuba wani allura a drip din yace "eh na lafiya ne, wanan ruwan da ake karama ta shike sata wanan baccin shizai sa magun gunan subi jikinta" "to masha Allah" bude kofan da akayi yasa daukan su harda Ammi duk suka juyo suna kallon kofan, Dady ne sanye da manyan kayan dake jikinshi tunna safe sai bodyguard dinshi daya dake biye da shi yariko manya manyan ledoji bin kowa na dakin Dady yay da kallo kafin yakara so ya babbasu hannu suka gaggaisa ya kalli Ammi dake gaban gadon yace "yamai jiki bacci takene" gyadamai kai Ammi tayi ta kalli su Baffa tace "Baffa kutaya mu godiya shiya kawomu asibiti shiya taimaka mana" ta kalli Dady tace "Alhaji ga kawun nin Aneesa daga kaduna suka zo yau" kafin ma Dady yay magana Baffa yakara bashi hannu suka gaisa yace "angode, angode, angode, munji duk abinda kamana daga bakin likita, ubangiji Allah yasaka da alkairi bamu da abin biyanka saidai muna rokon Allahu Subhanahu Wata'ala ya sakamaka da alkhairi" murmushi Dady yayi yace "kudena godemin dan Allah inda ace d'ana baida lafiya koyana neman taimako na tabbatar zaku taimaka mishi kuma ai koba hakaba?" da sauri Baffa yace "maganan ka gaskiya, zamu taimaka mai, ai shi d'a dakake gani nakowa ne, Allah dai ya shirya mana su sanan ya raya mana zuri'a yakare yakuma tsare mana su" atare duk sukace Ameen, Dady ya kalli Ammi yace "tom saida safe, agaidamin da y'ata inta tashi" dan murmushi Ammi tayi tace "Allah yasaka da alkhairi mun gode da dawainiya" Dady ya kalli Baffa da Kawu sani yace "bismillah Alhaji" da sauri Baffa yace "to, to, to, bismillah muje" bude kofa Dady yayi yafita Baffa da kawu sani suka bishi a baya har zuwa wajen asibiti, wani eatry Dady ya shiga suna biye da shi suka zauna kan table, Dady yace "meza akawo mana Alhaji" hannu Baffa yadaga yace "masha Allah akoshe muke, mungode" murmushi Dady yayi still yasa aka kawo musu drinks sanan ya gyara zama yace "masha Allah inamai tsananin farin cikin ganinku ayau, da farko dai sunana Alhaji Muhammad Ibrahim Darham, ina aiki amatsayin senate president of Nigeria, matana uku sanan yarana ashirin, namiji daya gareni wacce matata tafarko wacce Allah yama rasuwane ta haifamin shi" atare Baffa da kawu sukace "Allah yamata rahama" "Ameen, Aliyu sunan yaron saikuma sauran yarana mata, bazan muku karyaba Jiyan nan nafara ganin mahaifiyar Aneesa wuraren sha biyun dare wanda nafi yarda kaddara ce yahada mu dan bancika yin dare a anguwan hakaba na taimaka mata mukakai Aneesa asibiti, Alhaji" yakira Baffa ahankali, amsawa Baffa yayi yace "na'am Alhaji Muhammad" dan murmushi yayi yace "muba yara bane munriga mun manyanta munyi kwana biyun, tun ajiyan dana fahimci kaman mahaifin Aneesan yarasu ne naji mahaifiyarta ta kwanta min arai ainun inata tunanin yanda zan bullowa al'amarin sai gashi kicibus Allah yahadani daku yau kaga yanda Allah ke abunshi ko" yafada yana murmushi yace "da izinin ku amatsayin ku na yan uwan mahaifin marigayin mijinta nakeso inhar kun yarda inason mahaifiyar Aneesa so na aure, auren sunna, kuma karkuji komi Aneesa nariga na dauke ta amatsayin ya inada yara mata guda goma sha tara karata cikin yarana su zama ashirin abin alfahari ne agareni, wanan ce daman maganan danake so namuku da fatan banyi laifi ba bankuma yi karambani ba" washe baki Baffa yayi murmushi fal fuskarshi yace "masha Allah, masha Allah, Alhaji Muhammad ina cikin tsananin farin ciki da wanan batu naka badan komi ba dan shi auren nan dakake ganinshi rahama ne sanan rufin asirin y'a mace ne, tun Fateema na yar shekara biyu mahaifi ta yarasu amma mahaifiyarta taki yarda tai aure, bazan boye makaba banji dadin yanda take rayuwa daga ita sai Aneesan, banji dadi sabida Aneesa yanzu ta tasa wata rana dole tai aure idan tai aure haka takeso ta cigaba da zaman kadaici? Aisai wani ciwo yakamata, abinda za'ayi shine zan sameta da maganan nan yau yau dinan kome tace zan sanar dakai gobe dan zanso ayi auren kafin nakoma kaduna to anriga an girma me za'a wani daga biki kaman bikin yara? To kagani dazaran ta yarda ana sallaman Fateema daga asibiti gobe ko jibi zamuje masallaci adaura auren, zaman su gida su kadai hadari ne gwara yanzu dazaran tadawo karkashin ka saika killace ta nima hankalina zaifi kwanciya nasan cewa na sauke nauyi na lura sanan nakula da iyalin kanina nabada matar shi aure gun kamilin namiji, sanan abu na karshe dazan fadama Alhaji Muhammad shine nayaba da hankalin ka dakuma mutuncin ka yasa kaga na amsa maka maganan nan siteret, dan haka karike amana, karike su amana, kai babba ne, kanada yara mata ka rike Aneesa da mahaifiyarta amana, idan Aneesa na rashin ji kotama badaidaiba ka kirani ni dinan zanzo har gida na lallasa maka ita, ina kuma rokon Allah daya sanya alheri da albarka ciki, mahaifiyar Aneesa kuwa karka damu zamu shawo kanta" murmushi sosai Dady yayi kaman anmai kyautan Aljanna yace "nagode Alhaji, in sha Allah bazaku taba samuna dacin amana ba" murmushi kowa yayi suka mimike bayan Dady ya biya kudin suka fito daga wajen Dady yamusu sallama yatafi.
_*duk wacce takaranta min littafi batare data biyaba, Allah ya isa, idan kinason book dinan chat me up 07012181461*_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
2️⃣7️⃣
Saida suka fara tsayawa sukai isha'i sanan suka shiga asibitin, sallama sukayi tareda bude kofan dakin har lokacin Ammi na zaune kan kujera tana kallon Aneesan, zama sukayi abakin gadon sunama Ammi sannu, ahankali Ammi tace "nakawo abinci Alhaji?" girgiza mata kai Baffa yayi yace "bari tukunna yanzu akwai maganan damuke so muyi" dan gyara zama Ammi tayi tace "to Baffa" dan shiru Baffa yayi saikuma yace "Maman Aneesa tsawon wanan shekarun damukai tare tun ina miki kallon matar kanina yanzu kallon kanwata na jini nake miki wacce nakeda iko da ita koba hakaba?" gyadamai kai Ammi tayi tace "hakane Alhaji" gyadakai Baffa yayi cikin nuna gamsuwa da amsan data bayar yace "tsawon wanan shekarun dakika nuna kezaki rike Aneesa bazaki bamu itaba dudda naji haushi amma ban takura mikiba, kikazo kikace ke zaman rainon yarki zakiyi bazakiyi wani aure ba shima ban takura miki ba na barki, ayau nakawo miki wata babbar magana da bazan boye mikiba sonake yau kibani girmana a matsayina na mahaifin yarki sanan waliyinta, kimin biyayya sanan kisani kome nakeso nayi abu mai kyau ne agareki sanan abinda zai ban kwanciyan hankali ne kinajina" gyadamai kai Ammi tayi ahankali gabanta nadan faduwa, dan shiru Baffa yayi yana kallon fuskarta ganin yanda ta natsu duk tabashi hankalin ta tana sauraronshi yasa yace "sonake kiyi aure maman Fateema" da sauri Ammi tadago kai ta kallai cikin wani irin yanayi na damuwa tace "aure Alhaji?" "e, aure maman Fateema nakeso kiyi, aure rufin asirin mace ne, yarinya dake duka dukan ki nawane da zaki ce zaki zaune ahaka ke bazakiyi aureba zaki dinga kula da yarki ne angayamiki hakan zaiyu ne? Banda ma haka amusulunce hakan baida kyau, kin taba tunanin yanayin da zaki shiga duk randa zaki aurar da Fateema kiyi watanni shekaru baki ganta ba kintaba tunanin yanayin da zaki shiga yanda zakiyi coping?" shiru Ammi tayi tana kallonshi takasa magana, dan murmushi Baffa yayi yace "to kingani, gwara kiyi aure duk randa zatai nata auren kina gidan mijinki karkashin mijinki akwai wanda zai dinga debe miki kewa kinajina" gyadamai kai Ammi tayi ahankali, murmushi yasake yi ganin batamai gardama ba, ahankali yakira sunanta "Maman Fateema" ahankali tace "na'am Alhaji" anatse Baffa yace "Alhaji Muhammad Ibrahim wanan mutumin daya taimaka miki yakawo Aneesa asibiti dazu yasame mu da wata magana da tamin dadi ainun, ya nunamin shi daga ranan daya fara ganinki yaji yana matukar sonki ainun" wani irin murmushi Aneesa da tun dazu dasuka fara magana yatashi tayi cikeda jin dadi, da sauri Ammi ta kalli Baffa, gyada mata kai Baffa yayi yace "inaso kiyi tunani sosai bazan takura miki ba, gobe nakeso kibani amsa kuma ko kadan banso adau lokacin dazaran an sallami Aneesa za'a daura auren dan zanzo mu daura auren kafin mubar garin nan, Inaso ki natsu kiduba lamarin da kyau, kuma namiki alkwari gobe ni nan da Na Sani zamu fantsama garin nan muje muyi binciken halinshi inmun dawo zamu fadamiki maimuka gano sanan saimuji amsan ki saimu kirashi, inamiki kwadayin aure sosai, so kiyi tunani kinji karki takura ma kanki, Allah ya sadamu da alkhairan shi" gyadamai kai Ammi tayi ahankali tace "Ameen" murmushi yayi yace "to bamu abincin muci mutafi" plate tadauka ta zuba musu tavasu sunaci ana hira sama sama saida suka gama sanan suka mata sallama suka tafi.
Tagumi Ammi tabuga tana tunani sosai sai hango fuskan Dady take, dan motsin da Aneesa tayi yasa tadago kanta ta kalleta ganin idanunta abude yasa ta tashi da sauri tareda daura hanunta kan goshin Aneesan tana murmushi tace "Aneesa na kin tashi zakiyi fitsari nakaiki bayi?" girgixa ma Ammi kai tayi tana murmushi, murya chan kasa tana lum lumshe ido tace "Ammi ki yarda ki aureshi ni inason shi wlh, inason Abba Ammi, please ki yarda kinji" Aneesa tai maganan tana murmushi sosai baki Ammi tabude cikeda mamaki tana kallonta tace "ke, so dama idanunki biyu kinajin duk abinda muke cewa ko" gyadama Ammi kai tayi tana murmushi sosai tarike hanun Ammi tace "Ammi please kinji ki yarda, dan Allah" hararanta Ammi tayi tace "Common kimin shiru anan, zakiyi fitsarin ko bazakiyi ba" turo baki tayi tace "ni banaji, kuma inyazo gobe sainace mai Ammi na ta yarda su Baffa su daura auren" haba Ammi tarike tana kallon Aneesan cikeda mamaki tace "kaman rashin lafiyan nan yasamiki rashin jine ko Aneesa wanan magana haka" dan murmushi Aneesa tayi tace "inda ni namiji ne dani zan badake Ammi" daka mata duka kadan Ammi tayi acinya hakan yasa tafashe da dariya sosai Aneesan tana safe kanta dake mata ciwo Ammi tace "ahh lallai lafiya tasamu, zanci gadanku ne" rungume cikin Ammi tayi tace "please Ammi na ki yarda kinji for me Ammi na, ni inason shi" shiru Ammi tayi tana sauraron ta kafin tadan sauke ajiyan zuciya tace "to shikenan, zanyi tunani in sha Allah" matseta Aneesa tayi tace "yauwa Ammi na, my Ammi najin magana ta, my Ammi is a good girl" dariya sosai Ammi tayi tana shafa kanta tace "Allah shirya" haka suka dinga hira kasa kasa harta sake komawa bacci._*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
2⃣8⃣
Tunda asuba ta tashi ganin tanada dan karfi yasa Ammi ta kaita bayi tamata brush tareda dauraye mata jiki da towel da ruwan zafi ta taimaka mata ta chanza kaya hakan yasa taji dadin jikinta sosai suka fito, a zaune tai salla sanan takoma kan gado Ammi tahada mata hot tea mai kauri tabata tasha dan yamata dadi sosai nan da nan tafara zufa dan sauki yasoma samuwa kafin daga bisanni tai bacci.
Wuraren biyun rana su Baffa suka iso kowannen su dauke da murmushi akan fuskar shi suka zazzauna nan suka shiga bama Ammi labarin binciken dasuka yo, Dady nada kirki ainun ga taimakon musulmai, sanan baida zalunci, matayen shi duka suna tare bai taba sakin mata kodaya ba, gidan shi ba'ajin kansu awaje atakaice dai basuji any bad halin Dady ba daidai da kwara daya, hakan yasa Baffa ya gyara zama yace "todai kinji komi, me kikace dan kiranmu yake jira, eh maman Fateema me kikace?" dan ajiyan zuciya Ammi tasauke kafin ahankali tajuyar da kanta ta kalli Aneesa dake bacci tai shiru kafin tafara zancen zuci. "hukuncin dazan yanke yanzu sabida kene Fateema na, I know, ni karan kaina nasan yanda zuciyar ki ta kwadaitu, tana neman wanda kowani safiyar Allah zaki kalla ki kirashi da Baba ko Abba ina kwana, kema ki sami wanda zaki kalla ki kira da mahaifi, bakomi zaisa na yarda da auren nan ba saidan inga farin ciki akan fuskarki, farin ciki wanda ni mahaifiyarki ce tasanyaki ciki, nothing beat seeing your child happy and as a mother I have to make you happy, zan yarda da auren nan for you Aneesa na dan naga yanda kikeson Alhajin nan banda hakaba ma ta sanadinki muka hadu" ajiyan zuciya ta sauke ta juyo da kanta ahankali ta kalli su Baffa dasuke jiran me zatace gyadamusu kai tayi ahankali tace "na yarda Baffa" wani iri washe baki da sukayi zaka dauka an musu bushara da aljanna ne Baffa yace "masha Allah Masha Allah, naji dadi, ina kuma rokon Allah daya sanya albarka awanan lamarin, ya kade fitina, yanzu Na sani tashi muje musanar dashi me akeciki kaga nasan zaiyi farin ciki sosai" cikin jin Dady suka tashi suka fita, dan murmushi Ammi tayi harga Allah tunda Aneesa ta nuna tanason Alhajin sai itama taji tana sonshi sosai bana wasaba kuma zata so ta kasance tareda shi har abada, dan dugo dakai tayi ta sumbaci goshin Aneesan dake bacci tana murmushi tanata kallonta ahankali tace "Allah yabaki miji nagari wanda zai soki sanan ya kulanmin dake aduniyan nan" karan dataji na shigowan message a wayanta ne yasa ta mike tsaye ta dau Jakarta dake kan saman drawer, wata savuwar number ce tatura mata sako, zama tayi abakin gadon tabude.
_Assalamu Alaykum, Rukayyah_
_Hakika yau kin sani cikin tsananin farin cikin dana dade ban shiga irinshi ba, naji amsan ki daga bakin Alhaji, Masha Allah, Alhamdulillahi Rabbil Alameen, alkawari daya zan miki shine bazaki taba samuna dacin amana ba, zan rikeki amana, Aneesa tadawo y'ata zan riketa amana sanan zan bata tarbiya amatsayina na mahaifi agareta, karkiji komi zan kasance miji nagari da zaki dinga alfahari dani akodayaushe. Ina kaunar ki sosai Rukkayah Sainazo_
_Alhaji Muhammad_
Dan murmushi Ammi tayi ta ijiye wayan tareda sauke ajiyan zuciya tana tunani wai yanzu itane zatai aure? Abinda bata taba kawowa zai faruba, Allah kenan dazaran yace lokaci yayi to yayin nefa, Allah sa mudace! Ameen.
Da sallama Dady ya shiga part din Aliyu, jin shiru bai amsaba TV ne kawai ke aiki a falon yasa yay bedroom dinshi, ahankali yabude kofan babu kowa a bedroom din sai kamshin da dakin yakeyi, fitowa yayi yana kwalamai kira. "Aliyu, Son, Gadanga na" fita yayi daga part din yana mamaki to ina yaje yaga motarshi ai, har zai wuce idanunshi suka sauka kan wani fine paint brush dake kasa, tsugunnawa yayi ya dauka yana murmushi yace "yau yan zanen sun tashi kenan jibi ya yarda wanan baima saniba" garden din dake side din Aliyun yawuce dan yasan anan yake zane, garden ne mai kyan gaske an gyara wajen iya gyarawa gawasu kujeru da table da aka jera awajen kaman wurin picnic, hango Aliyu yayi zaune kan wani dan kujera, yana sanye da gajeren wando na Paco Rabanne sai wani dark blue logo t-shirt na Marni kafanshi cikin wani white bedroom slippers, hanunshi rikeda paint brush yana 3D zane dabai riga yagama ba akan babban drawing board, kunenshi makale da head phone, jingina Dady yayi da bishiyar mango dake wurin yay folding hannu a kirji yana kallonshi yana murmushi Aliyu is damn gifted. 1st degree dinshi architecture yayi, 2nd degree dinshi kuma yay law, bai dade dagama masters dinshi ba, dukda first class yake fita, yanzu haka construction company dinshi is ready amma yaki fara zuwa office ko kadan baiso yana takuramai saisa ya barshi yasa wani PA dinshi yana managing wurin kafin Aliyu yay ready finally.
Ahankali ya sanya hanunshi dasuka dan baci da paint ya janye headphone din kunenshi batare daya waigoba yace "Dad why are you looking at me?" ware ido Dady yayi cikeda mamaki kafin yatashi daga jikin bishiyan yakara so inda Aliyun yake ahankali ya dafa kanshi yace "Son yan zanen ne yau suka tashi, mekake zanawa haka?" Dady yay maganan yana janyo dayan stool din dake gefe ya ijiye ata gaban Aliyun ya zauna yana kallon yanda paint din yabata rigan daya saka. "Aliyu" kallon Dady da sauri yayi yana tsayar da zanen jin yanda yakira shi, ajiye paint brush din yayi acikin cup din ruwan dake kan table yace "Dad, wat is it?" gyara zama Dady yayi yace "I want to talk to you" hannu yasa ya kashe headphone din da waka ke tashi daga ciki Aliyu yayi yace "OK, am listening" dan shiru Dad yayi kaman mai tunani, ahankali yace "aure nakeso zan kara Gadanga na" yay dan shiru yana kallon fuskan Aliyun ganin baiga wani chanji ko wani yanayin tattare dashiba yasa yace "Son kasan bana boyema komi ko, kawai sabida na kasance namijin da banso ina yawan sakin mataye nane bazan ma karya ba da tuni na saki duka mata uku nan danake dasu, basuda mutunci, basu da kirki, ga shegen son abin duniya, they've spoilt all my children Aliyu da yau inda zan fadi namutu yaran wanan ba ruwan su da yaran wanan, cikin dukan ku ku 20 daga kai sai Rauda ne Allah ya tsamo min, am worried Son, how many hours nake samu na zauna agida dazan samu nai uniting yarana, y'ay'ana iyye? Na auro jakunan mata babu abinda suka iya sai koyama yarana bakaken hali da tsanan junan su, mata uku amma banda ta arziki ko daya" yadanyi shiru dan ko kadan baiso yana tunawa da matsalolin gidanshi da hawan jininshi zai iya tashi, ahankali yace "I told you shekaran jiya abinda yasa nai latti was because I helped one woman da yarta batada lafiya na kaisu asibiti ne ko" gyadamai kai Aliyu yayi alamun eh, cigaba da magana Dady yayi yace "Aliyu when I saw how caring and loving that woman is towards her daughter I immediately saw myself in her, na yaba da natsuwan matar, sanan na yaba da tarbiyan data bama yarta, she's good, she's educated duka fanin boko da islamiya ahaka banma riga na tambayeta duka abubuwan data saniba tukunna, Ustaziya, kamilan mace, da natsuwa da kamala, ga fikra, all this abubuwan duniyan nan basu dameta ba, sosai naji ina sonta, nama yan uwan ta magana sufada mata tace ta yarda, dazaran an sallami yarinyar daga asibiti nakeso a daura auren, I don't wanna do anything dazai batama rai I need your support Gadanga na, should I go ahead and marry her?" dan shiru Aliyu yayi yana kallon mahaifin nashi deep down ya tsani yanda Dad ke aure but wani zubin baya blaming nashi danko shi kanshi baiga mata tagari acikin matayen ba, he just hope wanan will give his Dad the peace din dayake nema da kwanciyan hankali tunda dai yaga tsantsan son da Dady ke mata a idanunshi, dan murmushi dake karamai kyau yasakin ma Dady yace "marry her Dad, Allah sanya alheri" ajiyan zuciya Dady ya sauke tareda lumshe ido jiyayi duk wani nauyi da zuciyan shi yamai ya sauka baiso yay auren Aliyu bai yardaba saigashi ya yarda, cikeda tsananin farin ciki yace "thank you Gadanga na, zan kira Momman ka tahada min akwati, kaje gidan kuwa tunda kazo?" yatsine fuska yayi tareda girgiza kai, dan batarai Dady yayi yace "kabar zanen nan kawuce ka shirya, bodyguards dinka su kaika kanajina ko" ahankali yace "to" tashi Dady yayi yace "zan kira a gyara the flat that is next to mine, bari naje office" "bye Dady" "bye Gadanga" fita Dady yayi Aliyu yay shiru yarasa mekemai dadi aduniyan nan mugun so yake yaje asibitin but baiso yahadu da Ammi, Abdul yafado mai arai hakan yasa da sauri yatashi yay part dinshi wanka yashiga yafito ya shirya cikin wata hadaddiyar shadda yaja mota ko inda bodyguards din da Dady yace subishi baiyiba yafice abinshi.
Wuraren 3 na rana Dr ya shigo dakin rikeda leda dake cikeda magunguna yana kallon Aneesan data tashi zaune ta jingina da gado tana shan tea da Ammi tahada mata Baffa na zaune kusada ita rikeda plate da soyayyan kwai kekai tanaci, tarame sosai, raman saiya kara karamata kyau, lips dinta sukai pink suka tattare sosai bana wasaba, baki Dr yarike yace "iyye patient dina da bata son allura ne takecin dadi haka, mesa akabata? " dan murmushi Aneesan tayi akunyace, Baffa yace "yo kaiko bazaka barmin diya taci dadi ba, kukenan saiso kuna chakama mutum karfe daku za'a chakamawa da ansha kallo kuka wiwi zaku dinga yi fa balle yar diyata yar karaman nan" dariya duk akayi adakin Dr yakara so yana duba Aneesan ya bama Ammi ledan magungunan yace "an sallame ku, ga magungunan ta na narubu tamuku yanda zata dinga sha, ki kula da ita da kyau sanan a kiyaye kar sauro yacijeta sanan ta dinga shan maganin ta akai akai, kina yawan bata abinci mai Gina jiki, nariga na sanar da Alhaji nasallameku yama turo mota dazai maidaku gida motan na waje ku shirya sai a fitar da kaya" ya kalli Aneesa dake wasa da tea yace "Allah kara sauki my patient banda rashin ji da tsoron magani kinji ko" gyadamai kai Aneesa tayi tana murmushi ahankali Dr yawuce yafita, kayan su da dama a killace suke tsaf Ammi ta shiga gyarawa, shanye tea Aneesa tayi Ammi ta karba ta gyara komi Baffa ya karbi hijabin Aneesan daga hannun Ammi yasamata sanan yadaga ta tashi tayi ahankali yace "sannu kinji, sa takalmi" takalmi tasaka yana rikeda hannun ta suka fito shikuma Na Sani ya tsaya yataya Ammi kwashe kayan suka fito, da Ammi da Aneesa ne suka shiga jeep din da Dady ya aiko musu da shi sukuma su Baffa suka shiga tasu motar suka tafi gida sukai Suleja.
_duk wacce takaran ta batare data biyaba Allah ya isa_
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 Aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watsap number na 07012181461, sainai adding dinki a group din danake posting_
Gaban wani babban gida Aliyu yay horn, budemai gate gateman din yayi yana ganin Aliyu yahau washe baki yana dagamai hannu, shiga gidan Aliyu yayi yay parking da sauri gateman din yazo daidai Aliyu yabude mota yafito, washe baki Gate man din yayi yace "sannu da zuwa Alhaji yaushe kadawo Nigeria" dan murmushi Aliyu yayi yace "nadan kwana biyu" cikeda barkwanci gateman din yace "shine bakazo bikina bako, ko Abdul fa yaje a kauyen mu akayi, sunan matata Talatu mesa bakazo ba" "dalla chan kawuce kabama mutane wuri bazoba ba din" sukaji muryan mace daga bayansu tana magana, juyo dakai daga Aliyu har gateman din sukayi wata kyakkyawan budurwa ce mai kama da Abdul sosai kana ganinta zaka gane kanwarshi ce tsaye gaban tap din tsakar gidan, wani irin mugun kallo Aliyu yamata dayasa da sauri tajuya zatai backyard cikin kakkausar murya Aliyu yace "come back here" juyowa tayi ahankali kaman wacce kwai yafashe mawa aciki ta tako tazo ta tsaya a gefenshi, gateman din yanuna da hanunshi yace "say sorry" dan turo baki tayi tace "toni Ya Aliyu menayi?" da sauri gateman din yace "tabarshi Alhaji, basaita bani hakuri ba, haka muke wasa da Hajiya ai ni natafi" cikin fushi Aliyu yace "karkaje ko ina" tsayawa yayi dudda baiso ba, Aliyu ya kalli yarinyar yace "kinsan Allah Ihsan idan bakice sorry ba saina kakkaryaki anan sanan zan wuce ciki" idanun Aliyun ta kalla ganin da gaske yake kuma tasan zai iya dukanta dan Ya Aliyu mugu ne kaman ya Abdul yasa ta kalli gateman din tace "sorry" hararanta yayi yace "bacemin daga gani" da gudu tajuya ta shiga falon su, kudi yaciro daga aljihu dabaisan yawansu ba yamikama gateman din da sauri ya karba yace "innalillahi wanan kudi haka Alhaji, me za'ayi dasu?" murmushi yayi yace "gudunmawata, agaishe da Amarya" wani irin ihu gateman yayi hakan yasa Aliyu yajuya yay ciki yanadan murmushi, mamaki yake haryau gateman dinan bai chanza haliba, daga murya gateman yayi yace "Allah baka mata kyakkyawa wacce zata dinga saka farin ciki kaman yanda kasani yau nagode Yallabai" ganin Aliyu yama shige ciki a binshi yasa yajuya yana murna.
Da sallama Aliyu ya shiga falon dayasha kayan alatu, wata kyakyawar matace zaune kan dogon kujera tadanyi kama da Dady kaman kanwar shi kokuma cousin dinshi, hanunta rikeda bowl din slice friuts ga Ihsan a gefenta idanunta sunyi jajir tana kumbure kumbure, hararan Ihsan din yayi yana tahowa yace "tashi daga wurin nan" tashi tayi daga kusada matar tai stairs shikuma Aliyu yazauna kusada Momma tareda karban bowl din fruits din hannunta yace "Momma na" tallabe mai keya tayi da hannu hakan yasa yadanyi kara. "aucch Momma zafi fa" hararan shi tayi tace "kamin laifi tunda kadawo bakazo ka gaidani ba sanan daga zuwanka zaka dinga cin zalun autana" yatsine fuska yayi yana kai fruits baki yace "Momma Ihsan batada kunya zan kakkaryata in batai hankali ba wlh" haba Momma tarike tace "ahhh lallai ba shakka to mafashi, kaji ko mafashi nace, daga kai har Abdul din duk wanda yatabamin auta saina rama mata wlh, yayyun banza yayyun hofi masu cin zalun kanin su kawai" dariya yayi sosai yatashi daga kan kujeran yana hawa stairs rikeda bowl din fruits dinshi batare daya tanka ba, Momma data binshi da kallo tace "gaurayen banza aje ayi aure anki sai mugunta, katada wanan mugafalin dabaida aiki sai bacci" dariya yayi yawuce wani daki na karshe a corridor, bude kofar dakin yay ya shiga hango Abdul dayayi yayi daidai akan gado yana bacci ba riga ajikinshi yasa yay kwafa yafito daga dakin ya kwalama Ihsan kira. "Ihsan" da sauri tafito daga dakinta tace "na'am, gani Ya Aliyu" "ehen get me a cold water, very cold one, wanda yafara kankara daga fridge" gyadamai kai tayi tasauka kasa ko 1min ba'ayiba tadawo rikeda ruwan sanyin a gora dayadan soma kankara tabashi tana kallon fuskar shi, bowl din fruit din yamika mata yace "take it to the kitchen" yawuce ya shiga dakin tareda rufo kofa, ahankali yake tafiya har gaban gadon yabude goran ya ijiye marfin ya kwantarda goran ruwan ya tsayayo abayan Abdul dake sharara bacci, ihu Abdul yayi tareda zabura yatashi zaune sabida masifaffen sanyin dayaji, fashewa da dariya Aliyu yayi yana komawa baya ya ijiye ruwan kan center table yana dariya sosai harda rike ciki, saukowa daga kan gadon Abdul yayi yadau ruwan yace "yasin saina rama" da sauri Aliyu yabude kofa yafita biyoshi Abdul yayi, Aliyu ya sauka da gudu ya zauna kusada Momma yace "Momma kinga Abdul ko zai watsamin ruwan sanyi" daidai Abdul ya iso shima ganinshi kusada Momma yasa yakasa karasawa wajen ya tsaya anan gaban stairs Momma dake kallonshi tace "kazo mana ishashe, sai shegen son bacci kaman zakara, ai koda baizo yatasheka ba dani dazo kaga ainihin tashi, nafadamaka bazaka kara bacci mai kyau agidana ba, kai aure kaje gidanka inkaga dama kai baccin kwana uku babu maidamunka kaida matarka ne, amma muddin anan gidanne to ko kagama baccin lafiya da lumana" yanda ya daure fuska yana kallon tijaran da Momma kemai agaban Aliyu yasa Aliyu ya fashe da dariya, keyanshi Momma ta tallabe tace "kaima harda kai ai" gwalo Abdul yamishi yace "Allah kara" turo baki Aliyu yayi kaman zai mata kuka, dan murmushi Momma tace "ga abincin ku chan a dining inkunga dama kuci, gaurayen banza" tashi Aliyu yayi sukayi sama abinsu ko takan abincin basubi ba._*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
2⃣9⃣
Zama sukayi akan gado Abdul zai fara masifa da sauri Aliyu yace "please jekai wanka inaso karakani hospital ne" da sauri Abdul yadaura hanunshi kan goshin shi yace "bakada lafiya ne Leo? Mekema ciwo?" girgiza mai kai yayi yace "am fine" "tome zakaje kayi a hospital?" kaman baiso yay magana yace "I wanna go see someone" kallonshi Abdul yayi irin anya Aliyu ne yay maganan nan kuwa dan yasan baida abokanai shi yanama shiga mutane ne dahar yasan wani dazaije dubawa a asibiti, ahankali kaman mai koyan magana yace "s...o..meo..ne? Someone Leo, waye someone kuma?" dan shiru Aliyu yayi yana kallonshi yarasa taya zai fadamai, dariya Abdul yafashe dashi yakoma kan center table yazauna yana daura kafa daya kan daya yana facing dinshi yace "shegen gora, koka fadamin gaskiya kokuma ko nan da chan like chan fa kofar dakina dinan da sunan rakaka wani wuri bazani ba, so tell me d truth" dan yatsine fuska Aliyu yayi yace "please now, kaga nagaji ni nai driving har nan hannuna duk sun sage karakani mana," da sauri Abdul yace "naji to tell me, who is someone, mace ne ko namiji?" hararan shi Aliyu yayi kafin yadauke kai murya chan kasan makoshi yace "mace" huuuuuu! Wani irin ihu Abdul yyi da ko Aliyu saida ya firgita yakoma cikin gado da sauri yace "are you okay me haka" hawowa gadon Abdul yayi da sauri ya dafa cinyar Aliyun yace "who is she? Yaushe kuka hadu Leo?" shiru Aliyu yayi kaman wanda ke tunani saikuma yadan numfasa yace "I just like her, she's just a unique being, her uniqueness yasa zuciyata zabota" kallonshi Abdul yakeyi yanda yake magana a yangance yana fitar da kalaman daidai dan murmushi yayi yace "itace batada lafiya saisa duk ka rame haka?" lumshe ido yayi kafin ahankali yabude idanunshi harsun dan chanza launi sunyi ja murya chan kasa cikeda damuwa yace "please tashi ka shirya" yanda duk yay wani iri yasa Abdul yaji tausayin shi dan yaga son yarinyar a idanunshi hakan yasa yasauka kan gadon ahankali yawuce ya shiga bathroom baiwani jimaba ya watso ruwa yafito ayanda yabarshi yazo ya tarar dashi yawuce wajen wardrobe dinshi shiryawa shima yayi cikin manyan kaya kaman na Aliyun yay kyau ya feffesa turare yajuyo yace "let's go" tashi yayi ahankali hannu Abdul yamika mai yace "car key karkazo ka kashe ni ahanya hakanan banyi aure na more ba" dan murmushi yayi saikuma ya yatsine fuska yazaro key yabashi karba yayi suka wuce suka fita, kallo Momma tabisu dashi kafin ma su karasa saukowa daga stairs tace "sai ina haka yan samari?" Abdul zaiyi magana Aliyu yarigashi yace "yanzun nan zamu dawo Momma" tabe baki Momma tayi tace "kwaji dashi kayan tusa, intai tsami maji, adawo lpy" wucewa sukayi suka fita suka shiga Abdul ke driving har asibiti, saukowa sukayi sukai ciki suka shiga reception, nurse din jiyace tana ganin Aliyu tagane shi da sauri tafito daga bayan kanta tasha gabansu tace "Sir barka da zuwa, kunsha bambam ne da patient din koba ita kazo nema ba?" gyada mata kai yayi ahankali, da sauri tace "ai bamasu dade da tafiya ba, an sallame su, wlh ansalame su suntafi gida, saida ma nataya namanta daukan jaka namusu rakiya har mota" shiru Aliyu yayi duk yaji ba dadi, ganin yama kasa magana yasa Abdul yace "thank you bari mubisu" ya kalli Aliyu yace "let's go" binshi abaya Aliyu yayi suka fita ganin duk yanda Aliyun yayi yasa yace "kasan gidan sune?" gyadamai kai yayi. "inane?" ahankali yace "Suleja, Sulejan mu?" gyadamai kai yayi daidai sun karaso mota suka shiga Abdul yay reverse suka fita daga gidan.
Tunda suka isa gida Ammi ta shiga kitchen tafara hada musu abinci itakuma Aneesa dasu Baffa suna falon su suna mata fira danji da ita suke bana wasaba Baffa ma da kanshi yafita yasiyo mata gyada dafaffa gwangwani biyu aiko sai ci take aranta sai murna take ashe haka akeji da mutum idan yay rashin lafiya ko wash tace sai an tambaye ta meke damunta.
Shigowa Ammi tayi da manyan kulolin tuwo ta kalli su Baffa tace "akawo miya Alhaji kuci yanzu" girgiza mata kai yayi yana tashi saga gefen Aneesa yana kakkabe riga yace "bari mudan shiga gari nida Na Sani, bayan isha maci kokai zakaci yanzu?" girgixa mai kai Na Sani yayi yace kinji ko, yajuyo ya kalli Aneesa yace "mezan siyo miki inzan dawo?" washe baki tayi tace "Baffa kashu nakeso" hararanta Ammi tayi tace "aikin kenan kwadayayya" rufe fuska tayi da hannu tana murmushi Baffa yadaga ma Ammi hannu yace "kinga, kinga ki barmin diya tahuta yaushe duka duka tafarfado dan haka dole taci tasha abinda takeso, zan taho miki dashi, anjima ai wayanki kinada kati ko" gyadama Baffa kai tayi tace "to kimin flashing danna tuna" da sauri tace "to saikun dawo Baffa" wucewa sukayi suka fita ta kalli Ammi tareda kyalkyalcewa da dariya kwafa Ammi tayi tace "zan cinmiki ne" tawuce tafita daga murya tayi tace "Ammi nazo nataya ki?" daga kitchen Ammi tace "sha zamanki, nama gama kaye kayen kitchen zanyi" Ammi tadau tsintsiya tana gyara kitchen din dan ansoma kiran magrib, turo kofar gidansu da akayi yasa ta ijiye tsintsiya ta leko tsakar gidan wani dan yaro ne yakara so tsakar gidan, fitowa Ammi tayi daga kitchen din tana kallon yaron tace "kai lafiya baka iya sallama bane" murmushi yaron yayi yana jan hanci yana share majinan kan hancin shi yadaga murya yace "Assalamu Alayyykummm wai ance Aneesa tazo awaje" da sauri Ammi tace "injiwa ye?" "nima bantaniba" yay maganan yana goggoge majina da hannu tsumman dake jikin window kitchen dinsu Ammi taja tadan barki kadan tazo gaban yaron tace "zo ashare majinan" sharemai majinan hancin tayi dana hannun shi sanan ta wanke mai hannun da ruwan dake cikin bucket din gaban rijiya tace "wai ance waye?" da gudu yaron yajuya yafita, yaye labulen bakin kofar su Ammi tayi tadaure fuska tace "waye yazo neman ki?" zuru zuru tayi tace "nima bansaniba Ammi" baki Ammi tabude zatai maganan saiga yaron ya shigo da gudu yace "wai yace Yusuf security ne" dan zaro ido Aneesa tayi tace "laaa Yusuf, Ammi mai budema mutane kofan shagon mune, security, hala Madam ta aikoshi" dan jimm Ammi tayi kaman mai tunani kafin tace "dauko hijabi kije kecemai rashin lafiya kikayi saisa basu ganki ba" gyadamata kai tayi takoma falon tadauko baby pink hijabinta har kasa dayay mata kyau fuskanta yay dan fayau aciki ta zura kafanta a slippers batare data tsaya saka safa ba tawuce tafita ahankali tabude kofa tafita, a kofar gidansu taga Yusuf Security zaune kan dan machine dinshi dama uniform dinshi bai chanza ba zuwa kayan gida, ganin Aneesa tafito yasa yasauko daga kan machine yana murmushi yana kallonta daidai lokacin Abdul yayi parking next to kofar gidansu Aneesan daga shi har Aliyu sun zubama on Aneesan data fito daga gidansu tana tafiya ahankali ido, karasowa gabanta Yusuf yayi cikeda damuwa yace "lafiya baki zuwa aiki Aneesa? Maiya same ki fuskan ki duk yay wani iri haka kin kumkumbura idanunki sun fada ciki" ahankali tace "rashin lafiya nayi yau aka sallamoni daga asibiti, ya akayi kasan gidanmu" cikeda damuwa kaman zai hadiyeta danso yace "innalillahi Aneesa rashin lafiya, no wonder tunda nadena ganinki nadena jin dadin rayuwana wlh ko aikin bayamin dadi sam sam, na damu iya damuwa shine nace bari kaga ko bango duniya kike inhar a Sulejan nanne saina nemo gidanku naji ko lafiya" dan murmushin yake tamai koba komi yay kokari tunda har yay tattaki yazo yaji ko lafiya, dan murmushi tasake yi tace "nagode" yanda tai murmushin tana dan juyakai yasa yaji zuciyar shi ya narke ahankali yace "wayyo Allah na, murmushin ki na haukata min zuciya da kwanya" gimtse fuska tayi tana kallonshi ganin haka yasa yasaki dariya yana daga hannu yace "maida wukan to, haba Aneesa sarkin masifa, ke baki bari ta tafasa balle to kone ba'a dan zolayan ki"
Ahankali Abdul dake kallon su Aneesan batare daya kalli Aliyu ba yace "is she the one Leo?" jin shiru Aliyu bai amsashi ba yasa ya juyo ahankali ya kallai su ya gani yana kallo idanunshi sunyi ja sosai kirjinshi na bugawa da sauri sauri danko shi yana ganin yanda kirjin ke sama da kasa tagaban rigan, da sauri yace "Leo, Leo are you okay?" wani irin bude kofa Aliyu yayi yafita daidai lokacin Yusuf ya zura hannu a aljihun wandon shi yaciro dari biyar ya mikama Aneesa yana murmushi yace "ga wanan asai su lemu asha Aneesa" da sauri ta girgixa kai tajuya zata shiga gida tace "kabarshi nagode, saida safe" hannu yasa yakama hijabinta yace "a'a wlh saikin karb......" wani wawan mari aka dauke shi dashi dayasa Aneesa dake kokarin bude kofa juyowa da sauri dan bama tasan yarike mata hijabi abinka damai dogon hijabi, hada ido tayi da Aliyu da idanunshi sukai jajir yana wani irin kallonta, Yusuf dafe kuncin shi yayi dan marin ya mugun shigan shi yana kallon fuskan Aliyun, dauke kai Aliyu yayi daga kallonta ya fizge hijabinta daga hannun Yusuf din yanamai wani irin kallon tsana jiyakr kaman ya chakamai wuka, janye hannu Yusuf yayi daga inda Aliyu yamai marin ya kalli Aneesa yace "waye wanan Aneesa?" cikin fushi Yusuf ya kalli Aliyun yace "kasan koni waye dakamare ni, kasan me tsakanina da Aneesa, kasan tun yaushe nasanta nake rainon sonta axuciya kasan koni waye? A whole chief security officer ka mara" cikin mugun zuciya Aliyu yanunamai machine dinshi yace "take your bike and get out of here right now and never come back" "baza'a bar nan dinba, kuma wlh zan nunama kai kuskuren mari na" hannu yadaga zai kodama Aliyu mari da sauri Aneesa ta shiga gaban Aliyun kirjinta na daukan uku uku hakan yasa Yusuf ya tsaya tsak batare dayay marin ba, dan juyowa Aneesan tayi suka hada ido da Aliyun dake kallonta da sauri ta dauke kai ta maida kanta kan Yusuf tama rasa mezata ce gabanta sai faduwa yake itadai kawai bataso Yusuf ya daki Aliyun dan tasan baida karfi, bakinta har rawa yake tace "uhmmm karka marai, yakuri katafi please" cikin fushi Yusuf yace "natafi Aneesa kikace?" gyadamai kai tayi da sauri kaman mai koyan magana tace "uhnnn.....eh, k...katafi" cikin fushi Yusuf ya kalli Aliyun tareda mai pointing idanunshi da yatsu biyu yace "watch out, zakasan katabo haifaffen dan Suleja" yahau kan machine dinshi ya burga azuciye yabar wajen bin machine din tayi da kallo harsaida tadaina hango machine din sanan tajuyo ta kalli Aliyun cikin fushi tace "why did you slap him meruwan ka dashi eh?" cikin tsananin zuciya Aliyu yace "why are you talking to him? Nace kiyi magana dawani ne eh?" ganin yanda yake magana kaman zai daketa yasa ta saukar da kanta kasa batare da tace mai komiba shikuma abinda ya tsana kenan, tsawa yadaka mata kishi kaman zai hadiye zuciya yamutu yama manta da bata da lafiya yace "am talking! Mesa kikamai magana? How dare you talk to him haryana rike miki hijabi" faduwa gabanta yayi cikeda tsananin tsoro da sauri tajuya ta kalli kofar gidansu tsoron kar Ammi taji hayaniya tafito take gashi magrib yayi sai kallonsu masu wucewa ake, bakinta na rawa sosai cikin bacin rai tace "wai me ruwanka dani eh? Kadenamin ihu, karka sakemin ihu" tana gama maganan tai fuuu tabi ta gefenshi zata shige gida hanunta ya rike chak da sauri tadago kai ta kallai, fizgota yayi back azuciye.
_*how to subscribe*_
_zaki turo 300 ta account 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watsap number na sainai adding dinki a group din danake posting_
_you can also send MTN card 300 for those dabasu da account_
_duk wacce ta karanta batare data biyaba Allah ya isa_
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
3⃣0⃣
Kaman ya jawo tsinke haka tadawo luuu numfashinta na fita sama sama kaman zata suma, cike da masifa sosai kaman zai daketa Aliyu yace "how dare you walk out while am still talking to you" kasa magana tayi sai hanunta datake kokarin fizgewa, kara matse hannun yay da kyau dayasa ta runste ido da karfi sabida zafi, cikin muryan fushi Aliyu yace "get this straight I love you Aneesa, I Love You and I don't share what I Love, koma waye kike tareda su kirabu dasu this should be the last time dazan kara ganin kina magana dawani inba hakaba u will see my other side, and you're not gonna like that, last warning!!!" sakin hanunta yayi azuciye yawuce wajen mota, dago kai tayi tana kallon motan daya bude ya shiga tana shafa inda yarike dake mata mugun zafi idanunta sun cicciko da hawaye zuciyarta na tafarfasa, da sauri tasa hannu ta share hawayen wani irin masifa yataso mata, wajen motan daya shiga tayi kaman zata tashi sama ta window inda yake da glass din yake arufe ta tsaya, glass din tinted ne bata iya ganinshi dukan glass din tayi da duka karfin ta da hannu hawaye na cika idanunta cikeda masifa tace "ba'a sonka din, ba'a sonka din do your worse, ance ba'a sonka din" yanda take bubbuga glass din motar zaka zaci fasawa take shirin yi, ganin hannayenta namata zafi tsabagen bugawa yasa ta tsaya tasake sa hannu ta share hawayen daya zubomata ta juya tana kallon kasan wajen tana neme neme, hango bawon ayaba datayi ata gaban motan yasa takoma gaban motan da sauri ta tsugunna ta dauko bawon ayaban ta jefama gaban motan da duka karfin ta kaman shitake jefamawa tace "baza'a rabu dasu dinba, nafi son dukan su, mezanyi dakai masifaffe dakai, sai feeling kaman ka isa dakowa sai kace wani dan sarki, dan kazo da wanan akwalan motan mai kama da bons, kuma daga yau ka kara dawowa gaban gidanmu saina faffasama tayoyin wanan bakar motan, mummunan mota kawai" ta tsugunna ta kwashi kasa a hanunta ta watsa ma glass din Abdul ya ware ido tareda kama baki yace "toooooo" da yatsa ta nuna motan tace "karka kara zuwa anguwan nan, kuma kaima last warning, Allah kasake zuwa saina dauko tabarya na rotsa glass din gaban nan" tawuce tai gidansu a zuciye Aliyu nabinta da kallo barinma cute feet dinta da babu safa ajiki dan saiyau yaga feet nata da kyau yatun masu kyau dake dauke da white fitted nails farare fat.
Wani irin fashewa da dariya Abdul yayi har yana buga kanshi kan abin tuki. "wayyo Allah na cikina, Mommahhh cikina zai fashe" yarike ciki dahar murdamai yake tsabagen dariya da kyar yay shiru ya kalli Aliyu dayaga ya lumshe ido kaman mai bacci nanko duk yagama ganin abinda Aneesa tamusu yace "ashe yar bala'i ka dauko mana Aliyu, wai wai wai nida Anty barkono, chab" yakara kecewa dawani mahaukacin dariya, bude ido ahankali Aliyu yayi dasukai jajir yazuba mai su, hannu Abdul yadaga cike da dariya yace "sorry, sorry nadena" yay shiru yana shafa baki yana kallon glass din motar dayay jajir dan jar kasane a anguwan yace "wai, I mean look at our glass kaman wayanda suka fito daga rami, Allah yasa motarka tama haka da tawace da yasin saika wanke ta, Leo a ina kasamo barkonon nan?" yakara kwashewa da dariya, hannu Aliyu yasa zai bude motan yafita yabarmai dan he's just adding salt to his wound da sauri Abdul yarike shi yana danne dariyan dake cinshi yace "yakuri, yakuri inato zaka? Ihakuri haba Only Friend, but honestly I love her I mean the girl, damn! Masifanta ya mugun burgeni Leo, am just wondering yanda kaida ita zakuyi rayuwa under the same roof kai zuciya ita zuciya inkuka sami mis understanding sunan gidanka gidan kas....kasa Le..." yasake kecewa da dariya, ji Aliyu yake kaman ya shakeshi yahuta kawai ahankali hawaye ya gangaro daga idanunshi yana kallonshi da sauri Abdul ya tsayar da dariyan kaman ba shine ke dariya ba cikeda damuwa yace "Hey Leo mehaka kuma daga wasa, please stop" handkerchief din cikin aljihun shi yaciro da sauri yamikama Aliyun yana shiga taita yin shi, ahankali ya karba ya share hawayen tareda fuzar da iska mai zafi, bude motan Abdul yayi tareda daukan towel din share glass din motar, dariya yakeso yayi ganin yanda Aneesa taci uban motar da kasa saikuma ya gimtse dariyan dan fess Aliyu zai iya tasa shi agaba yay tamai kuka, share glass din yayi tass amma dudda haka motar nan dole sai taje car wash yakoma ciki ya zauna tareda tada motan yafara tafiya ahankali, agaban wani masallaci yay parkin suka fito sukai salla sanan suka koma mota yatada motar yana kallon hanya batare daya kalli fuskar Aliyun ba yace "if you want to win a woman's heart Leo dole ka sauke mata kai, allow her ta tattakaka yanda takeso tawuce tadawo if possible ma ta zubar da shara akanka, ance duk sarautan sarki a wajen matar shi bawa yake dawowa, I believe you know this girl (Aneesa) morethan I do, I just saw her yau harna gane who she is, kaiko nasan this is not d first time daka fara ganinta u understand who she is and yet kana mata zuciya da zafi agabanta, no no no that's very wrong, I understand how you feel seeing wacce kakeso tareda wani but you have to calm down and act maturely, yarinyar nan barkono ce and ta hanya daya ake winning zuciyan mata irinta" yay maganan tareda dan satan kallon Aliyun ganin yanda ya natsu yana kallonshi yasa yay dan murmushi yace "zan baka misali guda daya, ka dauka anyi serving nnaka abinci dake da yaji sosai abincin yaji barkono, harshen ka da bakinka da labban ka duk suka haukace sabida yaji by the time dazaka dauko sweet kabude daga leda ka jefa abakin kafara tsotsa just give yajin a minute or so zakaga dadin sweet din ya rinjayi yajin tun kanajin yajin har saiyazo yabace all you could feel is sweetness of your sweet, so just be like a Sweet towards this girl and trust me you will win her over, be sweet, be gentle, don't hit it hard take it slow one step at a time, forget baaba zata shigo hannu ne tsaf fine boy like you, Dady's Boy fa for that matter" dan murmushi yayi hakan ba karamin dadi yama Abdul ba daman yay hakane dan yasashi murmushi saikuma yayi fuzar da iska yyi yace "let's go home wlh yunwa nakeji".
Ganin babu Ammi a tsakar gida yasa tasauke ajiyan zuciya alwala ta dauro da sauri tawuce ta shiga dakinsu daidai Ammi ta sallame salla tace "hayaniyan menake taji awaje?" rasa me zatace tayi da kyar bakinta yasamo magana tasoma hadawa tace "wasu yara ke fada shine Yusuf yaraba su, yama tafi dama basu ganni bane shine yanemi gidanmu yazo yaji lafiya" charbi Ammi ta dauka tace "ayya, angode to, zokiyi salla kici abinci kisha maganin dare" hawa man dadduman tayi ta kabbarta salla Ammi kuma ta tashi tana kawomata abincin dazataci da magungunan ta tana idarwa tazauna tanaci bayan tagama tasha maganin da kyar shima dan Ammi tamata da gaske ne, suna falo har aka kira isha'i sukayi sanan suka cigaba da hira.
Sallaman Baffa sukaji saikuma ya kwalama Aneesa kira. "Fateema" tashi Aneesa tayi da sauri tafita yana ma wurin zaure tace "sannu da zuwa Baffa" yar ledan hanunshi yamika mata yace "ga tsaraban kinan, jeki cema maman ki Alhaji yazo ta gyara yanzun nan zan shigo dashi" wani irin tsalle tayi tana murmushi tace "tom " dasauri tajuya takoma daki dawani irin gudu taje tafada kan jikin Ammi dake kan dadduma tace "Ammi Baffa yace kici gayu Abba yazo zai shigo dashi" hararanta Ammi tayi tace "to bismillan su mana wani gayu zanyi ni? Namasan shairin kine" ashagabe tana turo baki tace "ni Allah saikin yi, kinji Ammi na please" tai maganan tana daga Ammin tanajan hannunta tashi Ammi tayi tace "nidai nabani da dake Aneesa" dariya tayi sosai taja Ammin sukai dakinta ta zaunar da Ammi kan gado jikinta harwani rawa yake tabude sip din Ammi wani leshi taciro da sauri Ammi tace "lafiyan ki kuwa Aneesa? Da daddaren nan zansa leshinnan dake da nauyi?" kallon leshin Aneesa tayi tana murmushi tace "au hakane wlh Ammi murna nake banmasan me nakeyi ba" tabe baki Ammi tayi tace "kyaji dashi, mikomin wanchan doguwan rigan atampan" tamata pointing wani atampa mai kyau daukowa Aneesa tayi takawo mata sanan tace "yauwa bari naciro hijabin dazai shiga dashi" komawa sip din tayi Ammi kuma yacigaba da shiryawa, wani mustard hijabi taciro mai hula daya dace da doguwan rigan tajuyo har Ammi tagama sa kayan da sauri tawuce gaban madubi hoda ta dauko da kawalli da man baki, kallonta Ammi tayi ganin ta kwaso kayan kwalliya zatai magana Aneesa kaman zatai kuka tace "ni Allah saina miki" shiru Ammi tayi babu yanda ta iya, karasowa tayi ta shiga mata light makeup ta shafa mata man baki sosai Ammi tai kyau har tazo tanajin wani iri dan tamanta rabonta datai kwalliya haka, sallaman dasukaji nasu Baffa yasa Aneesa tace "kisa hijabin bari naje na gaida su" fita tayi da sauri daidai Baffa ya shigo da Dady dayaci manyan kaya na milk shadda sai kamshi yake bazawa, babban dadduman su dasuke shimfida ma baki Aneesa ta dauko ta shimfida tana murmushi tace "Abba sannu dazuwa" cikeda fara'a yace "lallai y'ata ta warke masha Allah, naji dadi, ya jikin?" "Alhamdulillah naji sauki Abba ka zauna" tanunamai dadduman zama yayi tareda yin bismillah, Baffa yace "jeki kira Maman ki saiki dauko tsaraban ki kizo musha a tsakar gida" gyadamai kai tayi tajuya da sauri tai dakin Ammi, Ammi na zaune kan gado tasaka hijabin tai kyau sosai kaman wata sabuwan amarya wani irin tsalle tadaka tafada kan jikin Ammi tana dariya, salati Ammi tace "innalillahi, Oh Allah, haladai kinyi alkawari ne saikin karyani kafin gobe da safe ko Aneesa" kyalkyacewa tayi da dariya tace "Ammi na wlh dadi nakeji, Baffa yace kije, nidai natafi, Ammi na kimai firan nan naki mai dadi" dukan da Ammi ta daga hannu zata maka mata yasa ta tashi da sauri tafita daga dakin tana murmushi ledan tsaraban ta tadauka Baffa dake kallonta yace "yauwa muje" murmushi Dady yayi yace "laaaa ni baza abani ba" da sauri tazo gaban shi tabude mai ledan tace "a'a Abba gashi kasha" tafada akunyace, dariya yayi yace "nagode Allah amfana" cikeda fara'a Baffa yace "yakara auki daharna fara kukan zuci zaka shanye mana kashu dinmu" dariya dukansu sukayi Aneesa tabi Baffa suka fita tsakar gida a binsu suka zauna kan tabarma suna hira suna sha.
Saida Ammi taji fitansu sanan ta tashi ahankali sosai takejin kunyan yanda Aneesa tamata gayu kaman wata yar yarinya, ahankali tayaye labule tafito falon kanta akasa idanun Dady kyam akanta ko kyaftawa ba yayi, karasowa cikin falon tayi zata zauna akan kujera Dady ya nuna mata gefenshi da hannu kan dadduman yace "zoki zauna anan Rukayya" dan dago kai tayi suka hada ido da Dady gyadamata kai yayi hakan yasa ahankali takaraso wurin dadduman ta zauna inda yake nuna mata kusada shi amma adan kwai gab tsakanin su.
Ajiyan zuciya Dady yasauke yana kallonta murya chan kasa yace "kinyi kyau sosai Rukayya" kasa dagokai Ammi tayi dan maganan yabata kunya murya chan kasa tace "barka da zuwa, ina yini, ya aiki" murmushi yayi sosai yace "baza akalleni ba Rukayya, idanuwana na kwadayin ganin fararen idanun nan naki masu sanyaya ma Muhammad Ibrahim zuciya" wani irin masifan kunya kalaman shi suka bama Ammi ahankali tadaure tadago kwayoyin idanunta dasuka sha kwalli ta daura akan Dady, wani irin lumshe ido yayi kafin yabude su ahankali ya kalleta murya chan kasa yace "godiya nake yallabiyata" sallama Aneesa tayi ta tsaya abakin kofa tana jiran abata izinin shigowa, ahankali Ammi tace "shigo" shigowa tayi dauke da best tray dinsu mai kyau da maltina mai sanyi ke kai sai kulan tuwo da miyan kuka dayaji wake da kifi da dan bowl dake dauke da ruwan wanke hannu sai goran ruwan Eva maidan sanyi Baffa yasiyo maltinan da ruwa, karasowa tayi ta ijiye tray tace "Abba ga abincin ka nan, Ammi na tadafa ai zaka cinye ko" da sauri yana kallon fuskan Aneesan yana mata murmushi yana masifar son yarinyar yace "kwarai kuwa, tunda Ammi ki tadafa ai dole na cinye harda side kwano" murmushi sosai Aneesa tayi tadan saci kallon Ammi data watsa mata harara tamike tafita daga dakin takoma wurin su Baffa.
Kallon Ammi Baffa yayi cikeda so ahankali yace "nagode da karamci, musamman kikamin girki dole na cinye abincin hasken idaniyata" murmushi Ammi tayi tasa hannu zata jawo tray dan serving nashi yace "zanci anjima kadan, yanzu lokacin kine bana cin abinci ba" murmushi Ammi tayi tama rasa mezatace itadai wanan mutum na kashe mata zuciya da kalamai.
Gyara zama Dady yayi yana facing Ammi dake wasa da yatsun ta yanda Aneesa keyi, ahankali yace "ina kaunar ki sosai Rukayya sabida ina ganin kaina aduk lokacin dana ganki, ayau nazo wurinki dauke da batu biyu danake so namiki masu mahimmanci" shiru Ammi tayi ta baci dukkan natsuwan ta sabida yanda taga yanatsu shima alamun maganan dazai mata mai ma'ana ne, dan ajiyar zuciya yayi yace "Rukayya banso mugina rayuwan mu kan karya kokuma yaudara, Inaso mugina rayuwan aure na amana da tsantsan kauna da jinkai, maganan farko dazan miki shine kome zaki gani agidana badaga wurina ba wurin matana kiyakuri bazan miki karyaba matana sai ahankali, sai ahankali kome zasu miki baruwanki dasu ba zaman su kikeba zamana kike, banso kiyi koyi da dabi'oisu, sonake nakara aure konadinga samin kwanciyan hankali daga wurinki" yay dan shiru kafin ahankali yace "sai magana tabiyu, marayan d'ana Aliyu shekaran shi ashirin da tara yanzu, mahaifiyar shi tarasu tun kafin yadan tasa, inaso kihada shi dashi da Aneesa kirike minsu amana Rukayya, matayena basa sonshi ko kadan abinci inba ina gidan nanba nace akaimai ba'a kaima, baida hayaniya ko kadan zaki ganshi, baida fada, baima cika magana ba, Komi nashi inaso yadawo wurinki, nabaki shi Rukayya kece mahaifiyar shi zuciyata ta yarda sanan ta aminta dake, kirike minshi amana kinji Rukayya hope ban hadaki da aiki babba ba?" dan murmushi Ammi tayi tace "ko kadan, d'a nakowa ne, baka hadani da aiki ba, nakuma gode da matsayin daka bani namaka alkawari zan kula dashi amana, bqzaka taba samuna da zalunci ko ha'intar shiba, na karba, na karbi Aliyu da hannu bibbiyu, Allah ya shige mana gaba" "Ameen" Dady yace yana wani irin jin son Ammi aranshi. Shiru duk sukayi suna kallon juna Ammi ce tafara breaking kallon ta nunamai tray tace "abincin ka zai huci kaci dan Allah" murmushi Dady yayi yace "ina zan iyacin abinci batare danasan ranan da zan mallaki Rukayya amatasayin matata ba uwar yarana guda biyu Aliyu da Aneesa" wani irin cute smile Ammi tayi batare data kalleshi ba, cikin wani irin murya Dady yace "idanuna na maradin wanan sassanyar kallon naki mai sanyayamin rai gimbiya" dagokai Ammi tayi ta kallai, ahankali yace "yaushe zaki bari na mallakeki kidawo mallakina?" ahankali Ammi tace "duk randa kakeso Yallabai" washe baki Dady yayi yace "yau Wednesday ko" gyadamai kai Ammi tayi, murmushi yayi yace "ran jumma'a nakeso adaura auren bayan antaso daga masallaci inyaso zan iya kara miki ko kwana biyu ne ko sati daya kigama shiryawan ku na mata saiki tare ko Gimbiya" dan murmushi Ammi tayi tace "hakan ma yayi, Allah yasamana albarka aciki" dan lumshe ido Dady yayi yabude yace "ina kaunar ki sosai Rukayya," yy maganan ahankali yana kallon Ammi kaman yana jiran tacemai wani abu murmushi sosai Ammi tayi tamika hannunta tadauko kulan abincin ta ijiye kusada shi tana kokarin budewa ahankali tace "ina kaunar ka nima Yallabai tun ranan dana fara ganinka" numfashin Dady yakusa daukewa da sauri yace "wayyo Allah na ban ruwa Rukayya zuciyata ta dadada dayawa, dole in kora da ruwa" murmushi sosai Ammi tayi tana girgiza kai tadauko ruwan tabude ta mikamai tana kallonshi kafa ruwan yayi abaki ya asha yana kallonta kafin ahankali ya mika mata goran, karba tayi tace "kaci abinci to" faraci yayi ba karamin dadi abincin yamai ba tass yaci ye tuwon hakan yama Ammi dadi ba kadan ba, ya wanke hannu yana share baki sanan ya kalli agogo goma saura tashi yayi yace "bari intafi, amma fara bani izinin tafiya tukunna" murmushi Ammi tayi tace "nabaka" "tom saida safe" gyadamai kai tayi tace "Allah ya kaika lafiya, nagode" har bakin kofa taraka shi yatafi su Baffa suka rakashi waje Aneesa ta shigo tareda rungume Ammi tana murna, yarane suka shiga shigo da jakunkunan na kayan kwalama daga baya kuma saiga su Baffa abinci tanasu suka ci suma suna mata maganan ran jumma'a za'a daura auren wai inji Alhaji. Karan shigowan sako dataji yasa tabude.
_na manta ban gayamiki ina tsananin kaunar ki kafin natafi ba, ina miki Son so, ki kulamin da kanki gimbiyata, Allah yamiki albarka, saida safe_
_Alhaji Muhammad Ibrahim_
Murmushi Ammi tayi ta ijiye wayan bata taba sanin zata karason waniba, bama tasan Yaya akai Dady ya sace mata zuciya ba kodan sabida yanda yakeson Aneesa ne? Kokuma sabida yanda Aneesa keson shine? Kokuma da iya maganan shi da halin taimakon shine? All she knows is tanason each and every single shade of him.
_duk wacce takaranta bata biyaba itada Allah, duk maison book dinan ta tuntubeni ta 07012181461 watsapp_
_masu fitarwa dama ku watstsatsu ne, saika kuka watsawa, ban yafemukuba kuma, rubabbu kawai_
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
3⃣1⃣
Gida suka karasa bayan sun tsaya sunyi sallan isha'i, thank God Momma bata falo dakinsu ya wuce direct dan ko kadan bazai iya tsayawa mata magana ba, ko takalmi bai cireba yafada kan gado yaja bargo yarufe tundaga kanshi har zuwa kafafunshi, inda ace zai biyema zuciyan shi kuka kawai zaitayi batare dayasan mezaiyi ya sanyayamai raiba, he's so soo maddd, so angry, ya tsani yaga Aneesa dawani tanamai magana jiyake kaman zai fadi yamutu, baima san tayaya zaiyi describing yanda zuciyan shi kemai zafiba idan ya ganta dawani, jiyake kaman ana daddatse mai zuciya da babban wuka, wani irin wahalallen bacci ne yay awon gaba dashi yana cikin tunani. Abdul ne yabude kofar dakin ya shigo zaimai magana yaga har yay bacci ya dunkule agado looking so innocent ko kayan jikinshi ma bai cireba yana sauke ajiyan zuciya daddaya, ahankali yazauna abakin gadon yana kallonshi yana tunani yaushe har soyayyan barkono yakama shi haka? Rashin amsan tambayan shi yasa shima duk yunwan da yakeji yaji takoma ciki ya kwanta gefen Aliyun shima batare daya cire kayaba nan wani shegen bacci yay awon gaba dashi.
Momma dake kitchen dasuka shigo ne tafito Ihsan dake biyeda ita tafito itama, Ihsan ta kalla tace "jeki kiramin su suzo suci abinci" sama Ihsan tayi bata wani jimaba ta sauko tana dariya tace "Momma duk sunyi bacci ko takalma basu cireba" girgiza kai Momma tayi tace "Aliyu da Abdul ai saidai Allah ya shirya domin kam duk kanwar ja ce" ta gyara zama tana kokarin daukan remote dake kan dayan kujeran tace "jekici abincin ki Ihsan".
Sai wuraren shadaya sanan Aneesa tabaro wurin Baffa dasuka wuce dakin zaure dasuke kwana itakuma tadawo daki, kulle kofa tayi dan tasan Ammi ta riga ta kwanta, dakin Ammi ta wuce straight Ammi na zaune kan gado tana linke kayan data cire, kallo daya tama Aneesan ta dauke kai, murmushi Aneesa tayi takarasa kan gadon ta zauna kusada Ammin, kayan ta karba takarasa linkewa ta tashi tai wajen sip din Ammi, sip din tabude tana kokarin maida kayan ciki tace "Ammi kinason Abban? Naga su Baffa sunce jibi ne bikin" tana maganan tana jera kayan a sip, jin Ammi ba tace komiba yasa ta juyo ta kalleta, hada ido sukayi da Ammi dake kallonta, washe baki tayi takaraso ta zauna kusada Ammi tareda daura hanunta kan cinyar Ammi tace "eh Ammi, bakice komiba" dan murmushi Ammi tayi tace "kina sonshi to Aneesa, ba dole na yarda ba" washe baki tasake yi tace "nagode Ammi na, Ammi kinga ko nizan miki lallen biki, in miki kwalliya dakomi ko Ammi" tabe baki Ammi tayi tace "nine zanyi wani lalle saikace bikin yar yarinya" kaman Aneesa zatai kuka tace "wlh nisaina miki, Ammi na mai shegen kyau kinji" tabe baki Ammi tayi tace "naji to, Allah kaimu da rai da lafiya" Ameen Aneesa tace haka tacika Ammi da surutu har Ammi tagaji tace mata tamata shiru kota maketa, gabaki daya tama manta da batun wani Aliyu daya bata mata rai dazu, bamata so ta tuna ko kadan, mamanta is getting married so she's super excited.
_masu iya magana sunce rana bata karya, saidai uwar diya taji........_
Yau dubannin jama'a wayanda suka halarci sallan jumma'a a babban central mosque in Suleja, wanda ya kunshi mutane da dama daga ciki harda abokanen Dady na wajen aiki da kasuwance, Aliyu, Abdul, dakuma Baban Abdul (mijin Momma), shi kanshi Dady dayaci wata fitinannan shadda wacce taci sunanta shadda, dakuma su Baffa da fuskokin su ke dauke da annuri, limami ya daura aure tsakanin Alhaji Muhammad Ibrahim da kuma Rukayya Hamisu, inda su Baffa da mutane da dama suka shaida sai murna ake ana hayaniya, sosai Aliyu ke murmushi he's trying his best yaboye damuwan shi dan baiso Dady yagane, today is a happy day for Dady baiso yaga any sign of something a tattare dashi ya shiga damuwa, yanada matsala daya addabi zuciyan shi ainun rabonshi da Aneesa tun ranan nan, yakira layin ta taki dagawa daga bayama kashe wayan tayi gabaki daya, gajiya ma Yayi da amsa gaisuwan mutane ganin kanshi yafara masifan ciwo ya kalli Abdul dake kusada shi shima yana sanye cikin shadda fara kaman tashi yace "am going home" da sauri Abdul yace "me haka? Kasan Dady zai nemeka ko" yatsine fuska yayi yace "stay kai, am having headache, inya tambayeni kacemai naje gida" yana yin maganan yay tafiya yana kallon Dady dake washe baki kaman anmai kyautan makka yana gaisawa da mutane, yawuce ya shiga mota yaja zuwa chan Abuja dan yasan koyaje gidan momma dake nan Suleja dakwai hayaniya kuma baison hayaniya ko kadan, yana danna mota cikin gidan Maman su Rauda na fitowa daga motar ta datai parking, wani natsiyacin kallo tama motarshi ko damuwa baiyi a yabude yafito yay side dinshi batare dayama inda take second look ba ballema yasan wats she's up to, kwafa Maman su Rauda tayi tace "inhar ban koyama Aliyu hankali ba aduniyan nan basunana Kareema ba wanan alkawari ne namaka, wlh kuwa" tai kwafa tawuce dakinta.
Bude part dinshi yayi ya shiga yaji ko ina na kamshin turaren wuta lumshe ido yayi yabude dan yana mugun son kamshi kuma yasan aikin Rauda ne hakan yamaida kofar yarufe yya hanyar bedroom dinshi, kaya yarage ya shiga wanka koyaji dadin jikinshi, baiwani jimaba yafito yana yatsine fuska sanye da bathrobe yafada kan gado tareda daukan wayanshi yana kallon number Aneesa yanaso yakira but yasan koya kira bazata dauka ba, ahankali bacci yay awon gaba dashi.
_Bangaren su Ammi, Suleja_
Yau jumma'a tun kafin a daura auren wuraren karfe takwas nasafe Momma da kawayenta suka kawo akwati guda goma inda saiti bakwai na Ammi ne dake cike da hadaddun kaya da an dinka wasu wasu kuma ba'a dinka ba saiti uku kuma na Aneesa ne da aka cikamata da kaya na yamma ta harda dogunayen riga Aneesa harda kuka, few kawayen Ammi na anguwan ne suka tarbesu itakuma Ammi taki fitowa har suka tafi anata guda daga baya aka daura hadadden abinci dan tun jiya Dady ya turo da motan kawo abinci Aneesa tama Ammi hadadden lalle bana wasaba ta shirya Ammi cikin wani lace mai kyau sky blue da fari ta rungume Ammi yafi sau dari sabida yanda Ammi tai kyau sanan takawo wani farin babban mayafi ta yafama Ammi, Ammi sai amsan gaisuwa take tana murmushi ka ganta itada Aneesa zaka zaci y'a da kanwa ne, Aneesa itama wani farin lace tasaka mai ratsin pink shima dadin ne yaaaimata takai aka dinka mata tai kyau telan dudda bai aunata ba amma chip chip yamata yafito da shape dinta sosai bana wasaba sai murna take ko ita ke aure albarka.
Wajajen karfe uku anguwan ya cika da maza da mawaka ana wake Dady, Baffa ne ya shigo ya leko ya kira Aneesa dake tsakar gida tana nan tai chan tama kasa zama waje daya da gudu tai wajen Baffa a zaure, baki Baffa yarike yace "wai wai wai, masha Allahu, ashe haka yar tawa keda kyau aida kyar naganeki wanan kyau haka" wani irin cute smile tayi cike da zumudi tace "Baffa an daura? Yanzu Abba yadawo mijin Ammi na?" tafada cikeda wani irin murna gyadamata kai Baffa yayi yace "kinsan mezakimin yanzu anjima zamuyi hira, yanzu jeki kawomin maman ki nan dakin mu ta zauna kifito, sabon baban ki keson yimata magana" da sauri Aneesa tace to Baffa tajuya da sauri takoma cikin gida Baffa yakoma waje ko minti daya ba'a yiba shida Dady suka shigo zauren tareda Baffa dakin su Baffa yabude ma Dady yace "shiga ka zauna na aika Aneesa takirata, cikin gidan mata sun cika abinka da gidan sha'ani" shiga ciki Dady yayi ya zauna yana murmushi yanadan girgiza kafa yawani irin kosa yaga Ammi ta shigo.
Har gaban kofar dakin Aneesa takawo Ammi dake wani irin jin kunya sosai sanan tawuce takoma cikin gida da gudu, bin bayanta da kallo Ammi tayi tana sauke ajiyan zuciya kafin ahankali tasa hannu tabude kofar dakin ta shiga ciki ahankali da sallama, mikewa tsaye Dady yayi yana yana gyara babban riganshi dayasha lafiyayyen aiki yana kallon Ammi, kasa jure kallon daya ke mata Ammi tayi hakan yasa ta saukar da nata kan kasa, ahankali tashigo tana taku daidai anatse har gabanshi kafin ta tsugunna ahankali zata gaidashi da sauri yawani irin riketa batare daya bari ta tsugunna ba yadago ta tashi tsaye tayi tana kallon fuskarshi kaman yanda shima yake kallonta wani irin kyakyawan runguma yabata tareda sata a kirjinshi da kyau yahada da malummalum da hannuwanshi yawani irin zagayeta yana sauke ajiyan zuciya ahankali tareda lumshe ido yana shakan dadaddan kamshin turaren dake tashi daga jikinta, lamo Ammi tayi tana sauraron yanda beat din zuciyar shi ke sauka a natse it feels gud to be back, bakaramin natsuwa taji ya shegeta ba da wanan runguman dayamata ba, sunkai kusan 5 minutes a rungume da juna kafin ahankali Dady ya dagota tareda tallabe fuskarta yana kallon simple makeup din da Aneesa tamata yace "karki kara cewa zaki tsugunna ki gaidani kinji Matata" gyadamai kai Ammi tayi tareda dan lumshe ido tabude su ahankali, ahankali ya sumbaci goshinta tareda rike mata hannu yay kan kujeran dayake ya zauna sanan ya zaunar da ita gefenshi yajawo kanta ya kwantar akan kirjinshi yanadan shafa mata baya, Murya chan kasa ta yanda daga ita sai shi zasu dinga jin abinda suke cewa yace "Alhamdulillah, ina tsananin farin ciki da wanan ranan Rukayya, I feel blessed dana same ki a matsayin mata sanan ina rokon Allah daya bani ikon kula da ke da yaranmu biyu yanda yakamata" gyadamai kai Ammi tayi kanta na kirjinshi tace "Ameen" murmushi Dady yayi yakama hannu ta da Aneesa tamata lalle yana shafawa lallen ya masifar mai kyau murya chan kasa yace "Rukayya anya zan iya hakura har kiyi satin dayan danace zan baki kiyi dan kikarasa shirye shirye kuwa?" yay dan jimm sai chan yace "ana daura auren nan dana ganki yanzun nan a matsayin mallakina, matata wacce nakeda iko da ita sainaji bazan iya daurewa ba kuma banso ko kadan na takura miki wlh" daya yanda yake maganan dudda kanta na kirjinshi bata ganin fuskarshi tasan yana cikin damuwa ne and one thing datama kanta alkawari shine kaman yanda har mahaifin Aneesa yakoma ga Allah yabonta da kyawawa dabi'unta yake haka zata kasance ga Dady, she will never give room dazaisa Dady yay complain akanta ba, zatabi mijinta zatai kyautatamai, zata karenshi sanan ta kare dukiyar shi, ta kula da komi nashi domin al jannar ta na karkashin tafin kafanshi ne, ahankali tadago da kanta daga jikinshi ta kalleshi tace "kayakuri kadagamin kafa kabani yau kadai sabida nasamu na hada komi nawa, inyaso gobe saikazo ka daukemu mutare, nima nakosa na kasance tareda mijina abin sona, sanan abin alfaharina, uba ga yarana biyu Aliyu da Aneesa, an dagamin kafan nahada komi yau Abu Aliyu?" Ammi tai maganan tana shafa gemushin har zuwa kumatun shi ahankali with love and compassion, Dady jiyayi kaman kanshi zai tarwatse arayuwan shi yanason mace data iya lafazi masu dadi da taushi sanan da sanyaya ran mai gida, matan shi babu abinda suka iya arayuwan su banda habaici da yada magana, wani zubin sukamai habaici saiyaje office yafara rubutu zai ma gane bakin zaren habaicin, just at yanda Ammi tanunamai he's in total control of her, what a submissive wife sanan akarshen maganan tace mahaifin yarana biyu tasake karyawa da Abu Aliyu, tsabagen yanda maganan tamai dadi baisan sanda yajawo ta yadaura ta kan jikinshi ba, ahankali ya sumbaci bakinta ko kadan Ammi bata hanashi ba yakai kusan minti daya yanayi anatse kaman zai cinyeta sanan yasaketa yakai bakinshi saitin kunenta yace "nagode Gimbiya ta, Allah yamiki albarka Rukayya, gobe karfe hudu bayan sallan la'asar zan aiko motoci akawomin abin sona Ummu Aliyu, Abu Aneesa na tsummayan Ummu Aliyu ina sonki Rukayya sosai, don't ever change wayan nan kyawawan dabi'un kinji abin sona" gyadamai kai tayi tace "naji abin sona Abu Aneesa, I love you wujiga wujiga, zan iya tafiya ko yallabai baigama daniba tukunna" washe baki Dady yayi yana dariya irin ta manyan nan feeling bossy yace "a'a Yallabai baigama da Yallabiya ba, yadai kusa, kafafuna sunmin tsami ne sosai nafi awa biyu a tsaye wajen daurin auren nan" tashi Ammi tayi daga jikinshi tace "wai wai bari muga kafan" zama tayi a gefenshi tareda dan dukawa takamo kafan Dady dake sanye da cover shoe ta daura kan cinyarta, ahankali ta zare cover shoe din Dady sai kallonta yake kaman zai hadiyeta safan tacire ta ijiye kan hannun kujera tasa hannu ta ahankali ta shiga matsamai feet din Dady ya lumshe ido sosai yakejin dadin yanda tamai, almost 20min tadauka tana mammatsamai kafan harsaida dan gyangyadi yasoma saceshi tun yana kallonta sanan tasaka mai safa ta mayar ma da takalman shi ta ijiye kafan ahankali gudun kar ta tasheshi sanan ta matsa kisada shi tashafa sajen shi bude ido yayi tareda kama hanunta ya sumbaci hannun yana murmushi yace "nabaki izinin zaki iya tafiya kar anemeki" wani irin rausayar da kai Mami tayi tace "godiya nake mai gida" har bakin kofa yarakata yabude mata kofa tafita tana mai murmushi tai cikin gida, guda kawayenta suka shiga yi suna mata kirari Aneesa sai dadi takeji kaman zata mutu haka aka wuni sai bayan magrib baki suka fara tafiya Aneesa ta gyara gidan tass Ammi taje tai wanka da ruwan turare dana yan magungunan data hadama kanta dan Dady yabata kudi dasu tasaisai abinda take bukata na gyarani jiki.
Washe gari koda gari yawaye daidai da tsinke Aneesa bata bari Ammi ta daga ba ita ta gyara ko ina tahada ubansun abinci a big pot dan tasan anjima kadan zasuyi baki, sanan ta hura wani wutan ta daura ruwan wanka kafin tawuce ta shigo daki tai wurin Ammi, kallonta Ammi tayi tace "sako hijabi kije wajen Maman Aisha ki kiramin ita, sonake ragowan abincin nan da baban ki yakawo ayi biki dashi duk tazo ta kwasa ko" gyadamata kai Aneesa tayi tace "zataji dadi sosai kuwan Ammi dama baban su yanzu baya aiki" hijabi tasa taje takira maman su Aisha tare suka dawo ita tawuce kitchen tadaiji yanda maman su Aisha keta godema Ammi harda kukan ta, girkin takarasa taje tai wanka tadawo daki dama tariga ta ijiye kayan dazata sa tai gayu sosai yauma lacey takara sawa pitch wayaga ansami lace daban daban kyau tayi.
Wuraren bayan la'asar din kaman yanda Dady yafada motoci suka cika anguwan kaman za'azo daukan budurwa, Momma ce tazo da kawayenta guda uku suka shigo dakin kebewa tayi da Ammi dataji tana so sosai dan kallo daya kacal tama Ammi tasan zatafi sauran matan Dady hankali ta shirya Ammi tasa mata alkyabba akan hadadden lapaya dake jikinta sanan aka hadu da kawayen Ammi yan anguwa aka kai Ammi mota, Momma ta turo bodyguard ciki Aneesa na nuna musu kayansu dazasu kai mota akwatin nan su dayan abubuwan dasuka tattara duk suka tafi dashi tadauko dogon hijabin ta har kasa pitch tasa da takalmin ta mai kyau look so decent and magical tafito ta kulle gidan tajefa key cikin jaka tazo da sauri motan da akasa Ammin ta aciki Momma dataji tanason Aneesa tace "zoki zauna wajen maman ki" da sauri tazo dan dama tafiso ta zauna wajen Ammi ba dayan motan ba, motan daga Ammi sai momma sai kuma ita, kawayen momma na motan farko su kadai, sai motan karshe kuma kawayen Ammi ne aka dau hanyar City Abuja. Aneesa sai kalle kalle take oh yanzu zasu koma new gidansu ne.
Agaban wani katafaren tangamemen gida da sojoji guda uku ke waje akai horn wani soja daban daga ciki yabude musu kofa suka shiga, tundaga Gate Aneesa ke kirga manya manyan flat din dake makeken compound din, bata taba ganin hadadden gida hakaba ko gidan dataje kwanaki tai lalle albarka, babu kowa atsakar gidan saidai kofa dataga ana bubbudewa kaman an hada baki ana lellekowa, a parking space akai parking da sauri direban yafito ya zagayo yabude musu itadai Aneesa sai kallon ikon Allah take, Momma ce tafara fitowa ta kalli Aneesa dake murmushi bakinta yaki rufuwa tace "fito daughter" ahankali Aneesa tafito da kafar damanta dake cikin safa ta ijiye akan interlock din dake kasan gidan wani irin faduwa gabanta yayi tareda wani irin sanyi dataji ya shiga tundaga kasan kafan nata har zuwa brain dinta, "menene daughter?" tambayan momma yasa tadawo daidai murmushi tayi tace "kashina ne yay kara kas kas Mommy" dan dariya Momma tayi tace "gajiya ne kin aikatu saisa anjima kafin ki kwanta saikiyi wanka da ruwan zafi zakiji dadi" gyadama Momma kai tayi tafito gabaki daya wani irin iska ne taji yakada ta harsaida hijabinta ya shiga rawa ga sanyi daya ziyarci kowani gaba na jikinta, fito da Ammi Momma tayi Ammi tafito daga motan wani irin guda Momma tasaki kaman dabiyu tai gudan kawayen Ammi suka fara wake kawayen Momma na amshi suna tafi akai hanyar flat din Ammi itadai Aneesa na gefen Ammin ta, Rauda dake falo dukta kosa yafito ta kalli maman su datai kini kini da rai itada hajar suna keke ta window tace "Mama please kibarni naje na ga sabuwar matan Dady" dakuwa Mama tamata tace "inkin isa kifita kigani, mai bakin hali, mara mutunci yarinyar dabata kishin uwarta" tabe baki tayi tawuce fuuu tai dakinta cikeda fushi dajin haushin Mamansu.
_Duk wacce takaranta batare data biyaba, Allah ya isa, keda Allah, mai son book tamin magana 07012181461_
Abakin kofan flat din Ammi Momma ta tsayar da kowa ta kalli daya daga cikin kawarta dake rike dawani buta irin butan da dinan na silver dake cikeda ruwa tace "kawo butan Hauwa tai alwala sai a shiga daki" Ammi suka ba butan ahankali Ammi ta tsugunna tafara alwala ana guda ana wake saida ta gama tass sanan aka sa tai bismillah aka bude kofa ta shiga da kafar dama kasa kulle baki Aneesa tayi dataga dakin da akace na Ammin sune, dakine mai benefa a tsakiya, innalillahi komi na dakin sabo fill ga kamshin furniture's nan ko ina, kawayen Ammi ma kasa shiru sukayi sai masha Allah ake, azuciyoyin su suna ashe saisa taki aure jira take saita zaba takuma dirje, wanan gidan arxiki haka dole tai zaman kusan shekara sha tara ba aure gashinan yanzu ai yabiya ta chasko Alajin Allah kice bana sai makka su Rukayya da yarta. Sama sukayi da Ammi yayinda ake shigo da kayansu ciki har dakin Ammi suka kaita dayaji kaya gawani lumtsetsen gado royal, Momma takama hannun Aneesa suka fita daga dakin Ammi su biyu kacal wani daki dake kallon na Ammi tabude dakin yaji kaya ga fenti baby pink ta kalli Aneesa dake kallon ko ina tace "ga dakin ki nan" wani irin ware manyan idanunta Aneesa tayi ta nuna kanta tace "yanzu wanan hadadden dakin ne nawa Mummy?" gyadamata kai Momma tayi tace "eh naki ne daughter" wani irin rungume Momma Aneesa tayi tana tsalle tama manta batasaba da matan da kyau ba tsabagen murna tace "thank you, nagode nagode nagode Mummy kinji" sai kuma tasaki kuka sosai Momma taji Aneesa ta burgeta dan itama kaman Dady take tanason appreciative person komin kankanin abu ka nuna kaman a maka kyautan makka ne abun namata dadi, hannu tasa ta share hawayen datake tace "mena kuka? So kike maman ki ta shiga damuwa?" da sauri ta girgixa mata kai tace "Mummy dadi nakeji am happy, Ammi na is happy, kina sonta kuma Abba nason ta, jibe gidan da kuka bamu saisa nake gode miki, thank you so Mummy kinji Allah yabiya muku bukatun ku na alkhairi" rungume ta Mummy tayi kadan sanan tasake ta tana kallonta kaman mai tunani sai tace "kinsan menene?" da sauri Aneesa ta girgiza kai Momma tace "zan miki kawa, ko dayake bari Ince namiki kawa y'ata ce sunanta Ihsan, she's your age mate zan taho da ita nan gobe, ai zaki dinga zuwa gidana hutu ko" da sauri ta gyadama Momma kai tace "eh zan dinga zuwa Momy" "gud, yanzu stop crying zomu koma wajen maman ki kinji" murmushi tayi tace "to" Momma tace "to acire hijabin mana ustaziya ai anzo gida ko" gyadama Momma kai tayi ta zare hijabin tareda linkewa ta ijiye kan gado duk Momma na kallonta sai taji Aneesa ta kara burgeta abinda Ihsan bata iyaba kenan kome tacire daga jikinta saidai ta yar, hanunta ta kama suka wuce suka koma dakin Ammin ba'a jimaba Momma tafito ta sauka kasa dan kiran Dady ta sanar dashi matan shi basu kawo musu abinci ba ga baki, ko ruwa basu kawoba, fada Dady ya dinga yi danya fadamusu suyi harda ijiye musu kudi, hakuri Momma tabashi tace ya sharesu yanzu zatasa kawayen ta sudafa, ita da kawayenta ta tattara sukai store din gidan suka shiga girki mai rai da lafiya.
Wuraren 8 na dare Dady da Aliyu suka shigo gidan ganin Aliyu zaiyi hanyar part dinshi yasa Dady yace "let's go Son ka gaida new Mum dinka" yatsine fuska yayi ahankali yace "not today Dad, mutane sunyi yawa a shashin, am having headache inaso nadan kwanta".
_duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya sakamin, mai son book dinan should chat me up 07012181461__*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
3️⃣2️⃣
Fuskarshi Dady ya shafa yana kallonshi kaman maison gano wani abu cikeda damuwa yace "Gadanga na are you okay?" murmushi ya kakalo yace "yes Dad am fine, bari naje nai bacci, my regards to new Mum" gyadamai kai Dady yayi yace "love you Son" murmushi Aliyun yayi yace "I love you too old man" yawuce da gudu, dariya Dady yayi cikeda sonshi yace "zakaci gidan kune nine old man din" yajuya yana tafiya yace "kagamin yaro in karo amaryata yana cemin old man" yacigaba da tafiya yana kiran number Momma bamata amsaba tafito tazo wurinshi kudade masu yawa yabata yace "gashinan kibama wayanda sukazo, motoci na jiransu su fito amaida su gida" ahankali tace "to Yaya, nima zan wuce gobe zan zo, nama Aneesa alkawarin kawa so zan kawo mata Ihsan" dariya Dady yayi yace "I see, shikenan Allah kaimu gobe, ki kadomin wanan mai kunen kashin" dariya Momma tayi tace "Abdul shi zanma saka ya tukomu" da sauri Dady yace "kafin kiwuce ki kawomin Rukayya da Aneesa bangare na zan hada su namusu magana ne" da sauri Momma tace "to Yaya" tawuce tai hanyar flat din Ammi shikuma Dady yawuce flat din sauran matan shi yana fadamusu azo shashin shi harda yara sanan yawuce part dinshi, wanka ya shiga yay da ruwan zafi sanan ya shirya cikin simple jallabiya fara mai kyau dayadan fito da tebanshi ya feffesa turare, jin hayaniya afalon shi na yara yasa yagane sun soma zuwa, karasa shiryawa yayi tsaf yadauko faran hulan kwankwasa kaji hadisi yasa sanan yafito daga bedroom dinshi ya sauko kasa yana kallonsu da sauri kananun yaranshi na wurin Amaryan shi Amna da Ashna suka rugo da gudu. "oyoyo Dady" , murmushi yayi ya tsugunna ya dauke su dukansu sai jan gemunshi suke yana murmushi yana satan kallon duka matayen nashi dasuka zauna akan manya manyan kujerun nashi ko wacce tai kini kini da rai adole an musu kishiya barin ma Amarya, dan murmushi yayi ya kalli yaranshi su Rauda dasu hajar da sauran yaran dasuka dan tasa duk suna zaune akasa akan makeken carpet din wasu na wasa wasu na hira, karasawa yayi ya zauna akan kujeran wacce take nashi ne babba yana wasa da yaran suna dariya Rauda na murmushi dan ita bataga rashin sonsu da Dady bayayi ba da Maman su ke fada, wai Aliyu kawai yakeso ayaranshi, ita bataga hakan ba yanson su, yanason duka yaranshi, dankome suke so yana musu yana wasa dasu, Aliyu maraya ne, basu sonshi, basu kula dashi basa bashi abinci, sun tsaneshi ba dole yakula dashi da kanshi ba.
Cigaba da wasada yaran Dady yayi daidai yana jira yaji any of matayen nashi wata tagaishe shi amma basu gaidashi ba, sai kumbure kumbure suke, cikin fushi Maman su Rauda tace "wai wa muke jirane haka ake batamana lokaci" cikin fushi da kunan rai Amarya tace "ganemin fa, kya tayani tambaya sai, an shanyamu saikace kayan wanke ko yar gidan sarki muke jira ai sai haka" baki Dady yabude zaiyi magana Momma tabude kofa suka shigo itada Ammi dake sanye da hijabi har kasa sai Aneesa, itama sanye da hijabin ta har kasa tana gefen Ammin ta har wajen kujera Momma takawo Ammi da Dady yabi da kallo tace "ga kujera ki zauna" zama Ammi tayi ahankali tadan dago kanta ta kalli Dady dake kallonta cikeda natsuwa da tsantsan girmamawa tace "ina yini Alhaji, barka da dare" har wani irin lumshe ido Dady yayi da Ammi ta gaidashi muryanta na ratsa kowani bangare najikinshi, kafin ma yabata amsa ta juya ta kalli sauran matan dan kallo daya ta musu tagane matayen Dady ne tace "ina yinin mu" zama Aneesa tayi gefen kafar Ammi tace "ina yini Abba" murmushi sosai Abba yayi yace "lafiya lau daughter na, ya gajiya" cikeda kunya tana kare fuskarta da hijabi dan dakin da mutane da yawa tace "Alhamdulillah" sanan ta kalli matayen da Ammin ta ta gaida basu amsa ba tace "ina yini" dan gajeren tsaki maman Rauda taja, har ranshi Dady yaji tsakin baice komiba yasan dama bazasu amsaba ya kalli Momma data tsaya kallon komi yace "sun wuce?" "eh sun wuce yaya, nima natafi saida safe" "nagode" hannu Rauda tadagama Momma tana murmushi tace "Momma saida safe ki gaidamin da Ihsan" murmushi Momma tayi tace "zataji Rauda" tabude kofa tafice.
Ajiyan zuciya Dady ya sauke kafin ya gyara zama yabude taro da addu'a sanan ya kalli yaranshi dake zaune kan carpet din yace "yarana" atare suka amsa dukan su "na'am Dady" murmushi yayi sosai yace "na kiraku nanne sabida na nuna muku new Mummy dinku, sunanta Mummy Aliyu kokuma kuce Mummy Aneesa" duk murmushi yaran sukayi suna kallon fuskar Ammi dake kasa banda Hajar datai kini kini da rai, ganin yanda suke murmushi Dady yace "ga Aneesa nan, y'atace itama sanan yar uwarku ce, Inaso kuhada kai kuso juna banda fada kunaji" da sauri duk suka gyadama Dady kai, murmushi Dady yayi shi yasan Allah has blessed him da yara nagari but iyayen su ke batamishi su, ahankali yace "kutashi kuje ku gaida new Mum dinku" da sauri suka tashi har ana rige rigen zuwa murmushi Ammi tayi ta rungume su tana shafa kansu sai gashe da ita suke. "Mummy Aliyu ina yini, Mummy Aliyu good evening" haka suketa gaidata, Rauda ma tazo tana murmushi tace "sannu da zuwa Mummy" murmushi Ammi tayi ta shafa fuskarta tace "nagode y'ata" Hajar ma tasowa tayi ba yabo ba fallasa tace "ina yini Mummy Aliyu" lafiya lau Ammi ta amsata ganin yanda ta gaidata da kyar sanan duk suka koma suka zazzauna, murmushi Dady yayi ya kalli Ammi yace "dukan su yarana ne, su goma sha tara ne Rukayya" ya kalli yaran yace "to duk kutashi kutafi ku kwanta zanyi magana da iyayen ku" tashi sukayi ahankali harda Aneesa da Rauda tamiko mata hannu dan tun dazu data shigo take kallonta tagane ta ita Aneesa bamata ganeta ba har yanzu dan ranan dataganta tai buzu buzu, murmushi Aneesa tayi Dady na dan dariya yaji yakara son Rauda suka fita daga dakin Mama nabin bayan Rauda da harara suka rufo kofan.
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watsap number na 07012181461 sainai adding dinki a group din a tsakanin soyyayya_
_duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya isa_
Gyara zama Dady yayi zaiyi magana Amarya tace "ansa y'ay'an mu sun gaidata amma ba'a saka yarta tagaidamu ba tun yanzu anfara son kai" da hannu Dady yanuna ta cikin kakkausar murya yace "Zainab ki shiga taitayin ki last warning" yay maganan babu alamun wasa atattare dashi hakan yasa kowaccen su tahadiye abinda ke ranta, Dady yayi shiru yana kallonsu kafin cikin fushi yace "data shigo ta gaida ku kun amsata ne? Anyway kubi ahankali inba hakaba zanyi mummunan saba muku" dan shiru yayi trying to calm kanshi down kafin ahankali yakira Ammi. "Rukayya" ahankali Ammi tadago kanta tace "na'am Alhaji" nuna su Mama yayi yace "ga matana nan, Kareema itace uwargida, sai Amina mai binta, sai Zainab" ya nuna amaryan shi yace "itace ta uku, inaso ki basu girman su banson neman fada da hayaniya, kwana bibbiyu ne ake amsan girki, ba'a girki General girki agidana ko wacce tana girkinta daban dan banson tashin hankali da korafi, duk randa nake dakin ki saikiyi dani, ko wacce ina samata abinci a dakinta idan wani abu yakare ba'a riga an kawoba akwai General store anan tsakar gida zaki iya dubawa in akwai abinda kike bukata saiki dauka, inaso ki zama mace mara hayaniya mara fada da kowa, ki kare mutunci kanki dana mijinki kome aka miki kifada min kafin kidau hukunci kinji Rukayya" gyadamai kai Ammi tayi tace "in sha Allah zan kiyaye duk abinda kace Alhaji, Allah yatayani yakuma yimin jagora" murmushi yayi yana kallonta yace "Ameen" sanan ya kalli sauran matan shi yace "ga yar kanwar kunan sunanta Rukayya nabaku ita amana, ku hada kanku kuyi bautan aure, ku kwantar min da hankali ku hada kan yarana, banda fada da hayaniya, Allah yamuku albarka dukanku, idan damai magana zata iyayi" da sauri Amarya tana kumbure kumbure tace "yanzu kwana nawa zakayi a wurin ta kafin kadawo wurin mu?" dan murmushi Dady yayi ganin yanda kishi ke cinta yace "kwana uku in sha Allah" Maman su Rauda cikin daure fuska tace "wanan yarinyan kuma fa damuka gani?" cikin daure fuska Dady yace "y'ata ce itama, sunan ta Fateema ana kiranta da Aneesa, dawata maganan ne?" Amina matar Dady ta biyu ne tace "badai makarantan da y'ayan mu suke zaka sata badai ko" cikin kakkausar murya Dady yace "Aneesah y'ata ce bakida ikon da zaki fadamin how da kuma tayaya zanbi da yarana, duk inda nasata wanan ba matsalan ki bace tunda dai bada kudin ki nake biyan kudin makarantan ba" zata kara magana Dady yadaga musu hannu alamun suyi shiru kafin yanuna musu hanyar kofa yace "zaku iya tafiya" tashi sukayi fuuu suka fice suka bugo kofar, ahankali Dady yatashi daga kan kujeran yakoma kan kujeran da Ammi ke zaune hannu yasa yadago fuskarta murmushi ta sakan mai mai taushi ajiyan zuciya ya sauke yace "am sorry Rukayya, kiyakuri dakome matana zasuce I know kalaman su have hurt you kiyakuri kinji" murmushi Ammi tayi ta kama hanun Dady tana shafawa ahankali tace "karka sake ban hakuri ko daya ban damuba, hasalima godiya zanma, thank you for standing as a father to Aneesa agaban kowa Abu Aneesa" murmushi Dady yayi yace "ni mahaifinta ne so don't ever thank me akan anything dazanma y'ata Ummu Aliyu" ahankali Ammi ta rungume shi tana murmushi, bayanta ya shafa murya chan kasa yace "Aneesa ta iya kwana ita kadai?" gyadamai kai Ammi tayi murya chan kasa tace "eh" murmushi Dady yayi yace "tashi to muje mumata saida safe" murmushi Ammi tayi tace "to Allah ja zamanin Maigidana" tashi Dady yayi yana murmushi yadaga ta yana rike da hannu ta suka fito daga part dinshi sukai part din Ammi Aneesa bata falo hakan yasa sukai sama atare itada Dady suka shiga dakin Aneesa harta kwanta tafara gyangyadi tarufe da bargo dan karfin AC yamata yawa yanda ta dukunkune yasa Dady yace "lafiya Aneesa ko zazzabin ne" da sauri tace "Abba sanyi nakeji" dariya Dady yayi ya rage AC to the lowest Ammi ta zauna kusada ita ta shafa kanta tace "saida safe zan tafi bangaren babanki a chan zan kwana" murmushi Aneesa tayi tace "saida safe Ammi na" ta kalli Dady daya tsaya yana kallon su sun bala'in burgeshi sosai tace "saida safe Abba na" murmushi Dady yayi yakara so wajen yaja hancin ta yace "saida safe yarinyan Abban ta" tashi Ammi tayi ta gyara mata bargon Dady ya kashe wutan dakin suka fito tareda rufe mata kofan, dakin ta Ammi ta shiga Dady ya rungume ta tabaya yace "mezaki yi anan?" dan murmushi tyi tace "kayan da zansa gobe zan dauka" hanunshi yasa tacikin hijabinta yana shafa cikinta dabaida girma ko kadan ahankali yace "karki damu akwai kayan dana ijiye awurina danake so kisamin gobe mutafi" sakinta yayi yakama hannunta suka fito daga dakin sukai sukai shashin shi.
Kulle kofa yayi yana rikeda hannunta sukai upstairs, makeken master bedroom dinshi yabude ya shiga yana rike da Ammin wani hadadden kamshi ya daki hancin ta, maida kofar yayi yarufe tareda sa hannu yazare mata hijabin dake jikinta, tana sanye dawani Jan dogon riga har kasa bin jikinta yay da kallo kafin ahankali yanuna mata bayi yace "shiga ki dauro alwala kizo"
_Asuba ta gari Ammi da Dady😎😎😎😎._
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
3️⃣3️⃣
_littafin nan is not a free book, duk wacce takaran ta batare data biyaba Allah ya isa_
_sanan duk wacce tafitar min da book waje ban yafe mataba_
_gama su son this book, zaku turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiku turo evidence of payment ta watsapp number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting a tsakanin soyyayya_
_masu wata magana zasu iya tuntubata ta watsapp number na 07012181461, am open for business adverts and business promotions, duk zaku iya tuntubana dan kuji yanda abin yake_
Fitowa Ammi tayi daga bathroom already Dady har yahau kan dadduma, a gefenshi tazo ta tsaya hakan yasa ya kabbarta sallan sukai raka'a biyu bayan ya idar yakama goshin ta yay addu'o'i sanan yasake ta ahankali tareda saka hanunshi ya zame hijabin jikinta ya linke ya ijiye agefe yanabin jikinta da kallo yanda doguwam rigan yamata kyau sosai, ahankali yajuya yajawo hadadden tray dake dauke da manya manyan kaji ga drinks awani separate tray yakawo gabansu, hannu yasa yadauko kaza yakai bakinta yace "lemme feed my wife, bude bakin" dan murmushi Ammi tayi tabude mai bakin, ahankali yasaka ciki ta shiga taunawa haka ya dinga feeding Ammi takoshi sosai sanan ta shiga bashi itama ci sukayi sukai nak Dady yadau tray yafita dashi zuwa kitchen din falonshi Ammi kuma ta tashi ta nannade dadduman kafin ta wuce ta shiga bayin ta wanko hannunta tareda daurayo bakinta tafito, Dady tasamu kan gado yacire jallabiyan jikinshi daga shi sai dan farin singlet da wani boxer dan dogo ya jingina da filo yana daddanna laptop din, dagokai yayi ya kalleta jin anbude kofa, ganin yanda ta tsaya agaban bakin kofa tama kasa karasowa ciki yasa ya janye hannun shi daya daga jikin laptop ya miko mata alamun tazo, karasowa tayi ahankali tahau kan katafaren gadon jawota yayi yadaura kanta kan gefen kirjinshi yana cigaba da daddanna laptop din yace "Ummu Aliyuna" dan murmushi Ammi tayi ta chusa fuskarta akirjinshi tana shakan d'adaddan kamshin dayake yi tace "barka da aiki Abu Aneesa" murmushi Dady yayi baice mata komiba ya cigaba da yan danne dannen dayake a laptop din yana murmushi duk ya kosa yagama almost minti goma yadauke shi sanna yakarasa yakashe system din ya daura akan side drawer kafin yamika hanunshi ya kashe bedside lamp din dasu kadai ne a kunne, ahankali ya gyarama Ammi datai lamo ajikinshi kwanciya yadan hayo kanta yana goga hancinshi kan fuskarta yana dan shinshina ta yace "kinyi bacci ne?" cikin wata yar murya chan kasa yar siririya yar karama irin mai kashe ran miji dinan tace "ta ina zanyi bacci mijina bai sallameni ba, bairiga yabani izinin bacci ba eh ranka shi dade" wani irin dadin kalaman ta Dady yaji baisan lokacin daya daura bakinshi kan nataba ahankali ya shiga sumbatar ta, wani irin ajiyan zuciya Ammi ta sauke tanajin wani iri sosai ahankali take shafa gemunshi har zuwa kanshi jin takasa daurewa yasa ta shiga maidamai da martani rudewa Dady yayi dan shi wani irin mutum ne dayake so yaga ana maidamai da martani yana shafawa ana shafashi abinda duka matayen shi basayi kenan su adole kunyan al'ada, rudewa yayi da sauri ya kwanta batare daya saki bakin Ammi ba yadaura ta akanshi yana tattare doguwan rigan nata sama tayashi tayi ya cire rigan ya yar akasa yakara mirginawa yahau kanta, ahankali yadaura hanunshi kan cikinta dabaida wani girma sosai dan daidai yana shafawa har zuwa sama yana kissing dinta kafin ahankali hanunshi har rawa suke yadaura hannun kan Big boobs din Ammi dan ita Aneesa tagado tanada cikan kirji bana wasaba, wani irin gauron ajiyan zuciya Dady yasauke yasaki bakin Ammi yadaga ta zaune yakai hanunshi baya ahankali ya kwance maballin bra yazare bra ya yar tareda wani irin dawo da hannunshi ta gaba wani irin grabbing manyan nonon yayi da duka hannayenshi dasuka cika baisan lokacin dayace "Rukayya duk nawane wanan?" gyadamai kai Ammi tayi tana kokarin jan boxer shi kasa tai freeing strong erection dinshi da muryanta data dan shake tsabagen yanda take abukace tace "duk nakane" wani irin kamo nipples din dat are so erected Dady yayi yace "wash Allah na Rukayya inason nono, inason manyan nonuwa wlh, wayyo Allah na zaki kasheni Rukayya" murmushi Ammi tayi ganin tsabagen rudewa ma Dady yakasa komi kaman wanda baitaba ganin manyan nono ba arayuwan shi, wani irin tura Dady tayi yafada kan gado ta karasa janye boxer shi ta yar, ahankali ta kwanta a gefenshi takama boobs din takai bakinshi ahankali murya chan kasa tana zura karaman yatsan ta cikin kunenshi tace "sha abinka nakane, yi yanda kaga dama dasu" da sauri Dady da kaman ya zauce sabida yanda Ammi ke bashi ear work da dan karaman yatsan ta nipple din nonon na bugemai lips kaman wani yaro yace "nawa ne Rukayya?" yatambaya kaman wawa, gyadamai kai Ammi tayi ahankali tana zaro yatsan ta daga kunenshi tana gangarawa kasa tace "nakane sha" wani irin fito da harshenshi yayi yana lallasan nipple din kaman maiyin dandane kafin yawani irin fizgo nipple din zuwa bakinshi yana nishi daidai lokacin Ammi ta daura hannunta kan erected manhood dinshi data jishi babba sosai abin har mamaki yabata bata taba ganin babban azzakari hakaba, ko marigayi tashi batai girman na Daddy ba, dudda yadan kwana biyu a duniya amma amike take sambal jijiyoyin sun tsaya kyam, wani irin ajiyan zuciya Ammi ta sauke tanajin wani iri sabon son Daddy aranta dan yanada kayan aiki,(machine gun😛) _duk wacce takaranta min littafi batare data biyaba Allah ya isa_ ahankali ta shiga wasa da kaciyanshi wani irin bankarewa Dady keyi yana zukan nonon ta kaman zai hadiye, yanda yake mikewa kaman ba'a taba stroking nashi ba, gabaki daya yarude mata nonuwan ta kam kaman zai katsa yana zukan daya yana matse da jajjan kan dayan da hannunshi.
_duk wacce tafitar min da book waje, itada Allah ban yafe mataba, hakkina ne saiya biki wlh_
Rawa jikin Ammi yafara itama ta shiga nishi kaman zata suma ko itama tasan she miss this, tayi missing namiji, tayi kokari, saisa take yawan azumi, da yawan salloli dan Allah ya taimaketa tama denajin sha'awa lokacin nan burinta kawai shine yarta Aneesa ta raineta.
Jin Dady na neman katsa mata nono yasa ta fizge nonon da sauri tana nishi kaman zata mutu da sauri Dady yatashi yahau kanta ya kwanta batare daya sakin mata nauyin shi ba yafara kokarin bude mata kafa yana karanto addu'am saduwa da iyali saida yagama sanan ya hada bakinshi dana Ammi da sauri Ammi ta shiga kissing nashi, ahankali yakama kaciyarshi yakai kan shaved pussy din Ammi dababu gashi ko daya sai wani irin kamshi yake tashi daga wuri. Dan saita ta tabbatar ta gyra wajen headquarter guda ai dole! Pussy shine darajan y'a mace, da karfi Dady yakai joystick dinshi gaban wet hole din Ammi amma ko alamun shiga ma batayi ba Ammi arufe take bam, kara kokarin dannawa ciki Dady yayi hakan yasa Ammi tasaki bakinshi tadan saki karan kissa. "washhh zafi mai gida" da kyar Dady dake cikin tsananin bukata yace "tun yaushe rabonki da namiji Rukayya?" a shagwabe Ammi data wani irin chanza murya kaman zatai kuka tace "tun Aneesa na yar shekara biyu" cikin dishwasher murya Dady yace "no wonder kika rufe haka kin dawo virgin" zai kara kokarin dannawa ciki da sauri Ammi ta tashi ta shige jikinshi kaman wata yar yarinya dake afirgice sosai, cikin tsananin kirsa tace "Alajina karka sake, zafi sosai yakemin" Dady jiyayi kaman zai mutu data mannami manyan kirjin nan nata akan bare chest dinshi cikin wani irin rudewa muryan shi har bata fita da kyau yakai hannunshi yana shafa bayanta cikeda lallashi yace "ahankali zan miki bazan miki da zafi ba kinjiko, abukace nake dake, kwanta kiga ahankali zan biki kinji baby Rukayya ta" gyadamai kai Ammi tayi jikinta nadan rawa kaman da gaske shiko Dady duk yabi yarude yau zaici virgin. Allahuuuu 🤣
Kwanciya tayi ya kwanta akanta yana shafa gefen fuskarta, ahankali yace "yimin kiss ki daure kinji kizama jaruma, aike jarumata ce ko" da sauri ta gyadamai kai murmushi yayi yace "saisa nake bala'in sonki Rukayya ta, kinajin magana ta, Allah yamiki albarka, yimin kiss to ki tsotse ko ina abakina" gyadamai kai Ammi tayi ahankali ta kama bakinshi da ko kadan baya wari sai kamshi dan Dady bandai tsafta ba ta shiga kissing dinshi dake juyarmai da brain, budemata kafa Dady yayi yakama hannayenta ya damke gam sabida karta gudu sanan ya daddage da duka karfinshi da tura ciki, dan kadan ya shiga hakan yasa Ammi tawani irin saki bakinshi ta saki wani irin malalacin kuka kuma bawani zafi fa takeji ba kawai dai kukan kirssa mai ruda miji barin ma tsoho, da sauri Dady daya rude yace "wayyo Allah Rukayya kinji dadin ki kuwa, ihakuri, ihakuri nace, dena kukan, ki daure kinji, ninefa, ninefa mijinki zaki biyamai bukata, ki daure kinji ahankali nakeyi" dan tsagaita kukan tayi, kiss Dady yamata akumatu yace "yauwa Rukyy baby, yauwa Rukks dina, oya cigaba damin kiss din ki tsotsemin ko ina abakin kinji, ai zakiyi ko" gyadamai kai Ammi tayi ahankali tana sheshekan kuka, da sauri Dady yace "yauwa to yimin" ahankali Ammi takama bakinshi ta shiga kissing, dadi sosai Dady yaji shi adole yamata wayau saida yabari tai nisa tana kissing din nashi sanan yadage yasake turawa ciki wanan karan Ammi kam taji zafi dan Dady is huge hakan yasa tai wani irin kokarin kwace kanta, danneta Dady yayi jikinshi narawa yace "yakuri, daure babyna wayyoooooo ya rabb, Baby kinji dadin gabanki kuwa, ummmm" Dady yay wani irin gurnani kaman ragon dake nakuda yana sake chusa Joystick dinshi ciki, sosai Ammi ke masifar jin dadin Dady danhar mahaifanta taji yakai saidai zafin yanda yake turawa da duka karfinshi ciki yake, ihu Dady yayi yace "ina mugun son tsukeken gaba, Ya Rabbi ashe kasan abinda nakeso ne yasa kamin kyautan Rukayya, wayyo ni gaban nan na dumama min zakari, kaman najefa shi akaskon wuta, baby" yay maganan Dady na juya Ammi dake kuka ahankali ya shiga doggy da ita, kuka sosai Ammi take itama tarude an dade ba'ai mata susa awajen ba saikuma tasami Dady daya cikata fam haryana neman mata yawama saisa tajita a cloud 13, kuka kawai take da gurnani yanzu takara jin dadin dabasu kwana a shashin suba dan da bazasu saki jiki suyita ihu hakaba babu maijinsu, sumbatun Dady ne yadawo da ita daga duniyan tunani yace "Rukayya kimin alkawari bazaki tana barina ba kome zan miki aduniyan nan" da sauri Ammi ta gyadamai kai yace "kimin alkawari duk in nanemeki a shimfida zaki zo babu korafi sanan zaki gamsar dani inada bukata ainun Rukayya saikinyi hakuri dani zaki jure eh maman Aliyuna?" ahankali Ammi tace "zan jure baban Aneesa dan ina sonka da duka zuciyata" ihu Dady yayi yana jan nipples dinta yace "nadade banji dadin sexs hakaba karki gujen baby, zan miki kome kikeso nabaki gidan nan dakowa naciki, wayyooo Allah na, Rukayya nabaki chamber da wanan jajayen kujerun, nabaki VIP group 😛 eh kudin, nabaki gida da mota da fili, nabaki zakarin nan, kicishi ki suburbude shi karkiji tausayina so nake kicire kunya ki suburbudeni da kyau a hmmmm" yay wani irin kara tareda bangarewa yajuyema Ammi uban maniyyin shi aramin kafin yaciro ya kwanta yasa Ammi ajikinshi yana maida numfashi ko kadan joystick dinshi bama tai alamun kwanciya ba.
Gemunshi Ammi ta shiga shafawa ahankali da keyarshi tanajin yanda yake shan nonuwan nata kaman yana zuko maganin dazai warkan dashine, ahankali yasaki nonon murya chan kasa yace "ban koshiba Rukyy baby ko kadan, zan kara" wani irin shafashi Ammi tayi tadaura bakinta kan kunenshi tace "ka kwanta ka huta is my turn zan rama abinda kamin" dan murmushi Dady yayi yace "bismillah inaso daman ki rama" kiss ta shiga mai yana wani irin sauke ajiyan zuciya ahankali tahau kan cikin Dady ta zauna kan joystick din da kyar ya shiga ciki gently tafara riding dinshi tana Jan nipples dinshi kaman zata tsinka kafin tafara riding dinshi da sauri ihun da Dady yafara yasa da sauri tasaki nipples dinshi ta taushemai baki dan karyasa ajisu ta shigaba da riding dinshi tanajin dadin ta har wani fitsari fitsari takeji tsabagen yanda joystick din Dady ke zungurinta, kugunta Dady yarike gam yana wani irin bangarewa kaman dokin dake shirin fadir da mutum, baitaba sanin haka akeji idan mace tahau kanka ba jiyayi kaman zai mutu ihu yacigaba da saki babu hanyar fita ko kadan baiyi lasting ba, ko minti goma baikai ba yakara releasing dadi sosai Ammi taji dan tagaji dama sai addu'a take yakawo saiko gashi yakawo, jawota yayi da muryan shi datai kasa sosai yace "ban nono nasha bani bani Rukayya" bashi Ammi tayi ya shiga sha kaman zai cire ahaka wani bacci da daga Ammi har shi sun dade basuyi irinshiba yay gaba dasu nonon ta akan bakinshi._*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
3⃣4⃣
_how to subscribe_
_zaki turo 300 kota card kota bank, 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watsap number na 07012181461, marasa account can also send MTN card to my watsapp number 07012181461_
_*duk wacce ta karanta min book batare data biyaba, da wacce ta fitarmin da book bada saninaba ban yafemuku ba*_
Sai wuraren karfe hudu na asuba Dady ya farka daga dadaddan baccin dayay awon gaba dashi, ahankali yamika hanunshi ya kunna bedside lamp dakin yadanyi haske, tsayawa yayi yana kallon fuskar Ammi dayake rungume da ita, ba karamin farantamai rai tayi jiyaba, kasa hakura yayi ya shiga shafa kumatun ta, bude idanu Ammi tayi, murmushi ta sakin ma Dady takai hannunta ta shafa gemunshi tana murmushi, shafa ta ya shiga yi kafin cikin salon so irin tasu ta manya ya shiga sarrafata yanda yakeso Ammi nabashi hadin kai, wanan karan har ihu saida Dady yayi dan Ammi gave him the ride of his life, da kyar suka bar juna ganin ana kiran asuba atare suka shiga bayi tun Ammi najin kunyan shi dan sai kallonta yake harta saki jiki tamai wanka tass dan umurtan ta yay datamai shima yamata wankan tass sanan ko wannensu yay wankan tsarki da kanshi kafin su fito, agurguje Daddy ya share jikinshi yabar Ammi na tsane kanta da towel yadauko jallabiyan shi ya shirya tsaf sanan yadau hula yasaka white itama, yazo gaban madubi ya feffesa turare ya kalli Ammi dahar lokacin ke goge gashin kanta da karamin towel yace "natafi masallaci gimbiya, bari natado Aliyu dan yacika son bacci kina ganin yaron nan mutafi tare" murmushi Ammi tayi tace "haka yara suke ai, yi sauri karku rasa jam'i" gyadamata kai Dady yayi yay hanyar fita daga dakin Ammi tabishi da kallo tana murmushi, saida ta tsane gashin tass sanan tadau doguwan riganta ta zura tahau kan dadduma tai salla abinta kafin ta cigaba da lazimi.
Almost to seven Dady da Aliyu daya saka milk jallabiya suka shigo gidan, Daddy ya tambayi Aliyu abinda ke damun shi yafi sau goma dan duk yay mai wani iri, juyawa Aliyu yayi zaiyi hanyar side dinshi Dady yarike mai hannu da sauri ya juyo yana kallon Dady da manyan idanunshi dasukai haske sosai sabida tashin dayayi daga bacci kaman yazuba madara, cikeda damuwa Dady yace "wai bazaka gayamin meke damunka ba Gadanga? Aliyu" Dady ya kirashi da dan tsatsauran murya hakan yasa ya kalli Dad din asanyaye kaman wani mara lafiya, cikin tsatsauran murya Dady yace "nace kafadamin meke damunka wlh Aliyu kasa hawan jinina yatashi just know is you, Son what happen to you dabaka iya gayamin matsalolin ka yanzu? Batun yau nalura abu nadamunka ba tun ranan daka shigo gidan nan hanunka duk bruises, what is wrong? What is disturbing my baby Boy dina Aliyu?" Dady yay maganan cike da sigan lallashin yaro yana shafa kumatun Aliyun, wani irin ajiyan zuciya Aliyu ya sauke arayuwan shi yanason lallashi kodan Dady ya raineshi a hakane oho, jikinshi nason ana lallashi shi, ahankali hawaye suka shiga taruwa a idanunshi batare dayay magana ba yana tuna kalaman Aneesa datana watsa musu kasa a mota she hates him kuma karya kara dawowa anguwan su, ganin yanda hawaye suka shiga xiccikowa a idanunshi yasa Dady yace "subhanallah Gadanga na" hanunshi yaja sukai part dinshi akan kujeran falonshi Dady yazaunar dashi yadawo ta gabanshi yaja center table yazauna akai cikeda damuwa yace "menene? What's bothering you? Maman su Rauda ko any one of them ne suka batama rai komene" girgizama Dady kai yayi yana kokarin hana hawaye zubowa, hannu Dady yasa ya share hawayen yace "to menene kafadamin" ajiyan zuciya ya sauke yana kokarin controlling zuciyan shi, kafin yadago kai ya kalli Dady ahankali yace "I want to go back to California, nagaji da Nigeria, am tired of everything here Dad" wani irin daure fuska Daddy yayi kaman bashi bane ke lallabashi yanzun nanba, strictly babu alamun wasa yace "kaga Aliyu idan kasaka kafa ka kara barin Nigeria nan tokai da matarka ne, ina gayamaka, inbako hakaba to gaskiya kagama tafiya outside, I told you I want you to settle down, marry I want to see my grandchildren, ga yar abokina dana fadama sunyi makaranta da Hajar yau zamata zo gidan nan kace kai a'a da kanka zaka nemo da wace mace kake magana da zakace kai da kanka zaka nemo eh" shiru Aliyu yayi yanajin yanda Dady kemai fada kaman yafasa ihu, agogon dakin Dady ya kalla ganin bakwai tadan gota yasa yamike yace "zamu gama maganan nan anjima, yanzu inaso nakai yaran gidan nan hadda dakaina sabida nai enrolling yar yar new Mum dinka idan nadawo sai muje ka gaida new Mum dinka, go and shower son don't conclude yau idan tazo zaka ganta okay" yay maganan yana bude kofa yafita ajiyan zuciya Aliyu ya sauke kafin yaciro wayarshi daga aljihu yana kallo ahankali ya kunna wayan yay dialing number Aneesa.
Tun asuba Aneesa ta tashi dan wani irin jin dadi da alfahari da sabon gidan yan gayun su take dudda babu datti amma saida ta gyara ko ina tun daga kan dakin Ammin ta har kasa, sanan ta dauko burner da turaren wutan da Ammi su tasa amata ta kunna wani shegen turare dayasa ko ina na gidan na kamshi sanan ta wuce kitchen so take tama Ammin ta da Abban ta breakfast din safe, kitchen din ta shiga tana kallon ko ina abubuwa ma dayawa tasan yanda ake amfani dasu irinsu gas din dasu oven da akwaisu a bakery datake aiki, store ta shiga ganin su Irish da sauran su yasa tadebo su Irish dayawa ta fere ta yanka ta wanke sanan tai hitting oil a pan tafara frying, takoma wajen fridge din datagani a kitchen din tabude ganin su frozen kaji ne da kayan ciki yasa ta dauko wani babban liver da kidney ta shiga yankasu so take tai liver and kidney source, sosai aiki ya kankama.
Wayarta data daura kan saman fridge ne ya shiga kara da sauri ta waigo tana kokarin kashe tap din datake dauraye plate, murmushi tayi taja towel tana goge hannunta tace "hala Ammi nane" karasawa tayi tadau wayan da saurin ta ganin ba Ammi bane number ne yasa ta tsaya tai turus tana kallo tadan turo baki tace "waye wanan? Ashema ba Ammi na bane, ni idan yan lalle ne koma kunzo gidanmu mubar gidan" tai maganan tai picking call din tareda dakaiwa kunnenta, cikin siriruwan muryanta tace "Hello, hello waye?" lumshe ido Aliyu yayi har chan cikin zuciyan shi yaji muryan nata wani irin ajiyan zuciya ya sauke mai kara dahar saida Aneesan taji, faduwa gabanta yayi hakan yasa tai shiru batare data kara cewa komiba, murya chan kasa irin na wanda ke cikeda damuwan nan sosai Aliyu yace "am sorry Aneesa, am sorry for what happened the last time I came, I...i...was...jea..." katse wayan Aneesa tayi tareda kashe ma wayan gabaki daya ta ijiye kan saman fridge din kirjinta na racing har lokacin ba tadawo daidai ba tarasa mesa mutumin nan nada wani irin strong effect akanta ita bata taba ganin namijin da ko magana yake mata saitaji wani iriba, cikeda tsiwa tace "ni me ruwana dakai dazaka wani cemin sorry, koma kazo gidan namu basai inka kara ganinaba, masifaffe kawai, sai yima mutum ihu akai kaman wani uban mutum" tajuya ta cigaba da aikinta tana kwashe Irish din tana zubawa Awani hadadden kula sanan tana hada source kuma. "iyye me daughter na take dafamana haka?" jin muryan Dady yasa tajuyo da sauri yana ta bakin kofan kitchen din a tsaye murmushi tayi tadan dukar dakai tace "ina kwana Abba" shigowa kitchen din Dady yayi yace "ai har sama naje banganki ba nace waya daukemin ya, ashe kina nan, naga kin gyara ko ina tun karfe nawa kika tashi haka?" murmushi tayi tace "tun asuba na tashi Abba shine bayan nagama komi na daura muku breakfast" sosai Dady yaji yanason Aneesa sanan yakara son Ammi dan abinda yaranshi mata basu iyaba kenan yanzun nan ma yaje yatada yaran kowani daki dan su shirya hadda yau lahadi, ji yayi kaman yama kwaso duka yaran yabama Ammi tabasu tarbiya irin wanan databama Aneesa, he wish tuntuni yamasan Ammi ya aureta, karasowa gaban gas din yayi ya shafa kan Aneesan yana kallon abincin yanda yay kyau sosai cikeda murmushi Aneesa tace "na zubama Abba?" murmushi Dady yayi yace "a'a saina dawo daga kaiku makaranta zanci, ai kinkusa gamawa ko?" gyadamai kai tayi da sauri tace "eh nagama miyan, wanan Irish din dake wutane na karshe" gyadakai Dady yayi yace "gud, kina gamawa kije kiyi wanka ki shirya hadda zan kaiku, inkin fito zan kawo miki lunch box daga store saiki zuba naki ciki dan tawas yayi babu lokacin da zaki zauna kici inkinje makaranta sai kici" cikin murna sosai tace "to Abbana, nagode" murmushi shima Dady yayi duk inta cemai Abbana dadi yakeji sosai gatada yawan godiya kaman maman ta, wucewa yayi yafita yay part dinshi, tundaga falo yaga falon yay tsaf tsaf abinda matayen shi basayi Kenn saidai mai aikinshi yamai, murmushi yayi yanabin ko ina da kallo yay bedroom akan dadduma yaga Ammi sanye da hijabi tana karanta wani littafin zikiri nashi, ganin Dady yasa ta rufe ahankali ta ijiye ta mike tsaye tana kallonshi yanda ya jingina da kofa yay folding hannu a kirji yana kallonta,
[14/03, 08:14] Aishat Muhammad: Karasowa tayi har gabanshi hanunshi daya rungume takamo takai bayanta kafin ahankali ta shige jikinshi ta rungume shi murya chan kasa tace "ina kwana yallabai na" lumshe ido Dady yayi yana shafa tattausan bayanta murya chan kasa yace "best greeting ever, morning Yallabiyar Yallaban ta" dan dariya dukansu sukayi atare dan yanda Dady yay maganan was damn funny, yana rungume da ita yay wajen wardrobe dinshi yabude wani fitinannen shadda mai ruwan sky blue yaciro nashi da nata dinkaku nata doguwan riga an mata stone work daga sama zuwa kasa murya chan kasa yace "ataimaka a shirya ma yallabai cikin kayan nan" murmushi Ammi tayi batare data ce mai komiba ta cire hijabin ta shiga shiryawa kaman yanda shima Dady ya shiga shiryawa cikin kayan yana kallonta, rigan kaman an aunata juyowa Ammi tayi ganin ita yake kallo yasa ta nuna kanta tace "aunani kayi batare da nasani ba ne Alhaji na" dan dariya Dady yayi yace "dole nasan ya abinda nakeso yake tahonan kiga" yaja hannun Ammi zaunar da ita yayi agaban kujeran madubi ta zauna sanan yakoma wajen wardrobe din wani dan akwatin sarka yadauko yadawo yaboye a bayanshi yace "rufe idanun" kulle ido Ammi tayi ahankali yabude akwatin wani sakan zinare ne mai bala'in kyau yaciro ya sanya mata ahankali Ammi zata bude ido yace "a'a ba yanzu ba" da kunne da awarwaro yasaka mata yana kallonta ta madubi yanda tai kyau ahankali yace "bude idanun" ahankali Ammi tabude idanunta tana kallon kanta amadubi yanda sakan zinaren yamata kyau wani irin dan ihu Ammi tayi ta rufe bakinta tana zaro ido ganin gold sarka ajikinta kafin ta tashi da sauri tafada jikin Dady da gudu tana tsalle kaman wata yarinya tace "is so beautiful, so gorgeous, oh I love it, thank you mijina, abin alfahari na" yanda ta kanannade Dady yasa yaji yana neman zaucewa cikin dishashewan murya yace "zaki hanani kai yara makaranta ko Rukayya kike min wanan abu haka wash Allah" dariya sosai Ammi tayi ta daga shi tareda tashi dashi zaune tace "tubanake" dariya Dady yayi yadau mayafi ya yafamata da kanshi kayan data cire ya linke yasaka a wardrobe dinshi yakama hannunta yace "muje" fitowa sukayi daga dakin sunyi kyau bana wasaba har store compound din ya kaita yana nuna mata komi kafin ya dauko new lunch box na yanmata da kuma goran bottle na yan gayun yaran nan karba Ammi tayi daga hannu shi ta tayashi rikewa sanan suka fito sukai shashinta, daidai lokacin Aneesa ta sauko tana sanye da dogon rigan atampa milk da gold sai wani milk color hijabinta mai hula har kasa ganin Ammi yasa tai wajen Ammi da gudunta Dady na dariya yazauna kan kujera, kallonta Ammi tayi tace "ina zaki kika shirya haka" murmushi tayi tace "Abbana ne yace na shirya zai kaimu hadda" ahankali Ammi ta kalli Dady intace bataji dadi ba tai karya yanda Dady ke nuna ma Aneesa so yasa ta cikin yaran nashi da gaske shine yafi komi yimata dadi a lamarin, batare da Dady ya kalleta ba yana kallon TV yace "bazaki je kibama yarinya na abinci ba sai kinsata latti tawas harta wuce da minti goma" murmushi kawai Ammi tayi cikeda son Dady ta kalli Aneesa tace "muje kitchen din, mekika dafa haka yaketa kamshi?" binsu da kallo Dady yayi harsuka shiga kitchen yanajin yanda suke hira Aneesa na dariya Ammi ma nadan dariya, hada mata abincin Ammi tayi sanan ta hada tea tajuye agoran Ammi sai kallon Aneesan take the joy she's seeing a fuskar Aneesan kadai yasa taji she can withstand koma wace irin kaddara ce inhar daga gidan nan just so wanan happiness dinan bazai gushe daga fuskan Aneesa ba, goran tamika mata Aneesa ta karba duk tarike suka fito Dady ya mike tace "yauwa muje" hannu Aneesa tadagama Ammi tace "bye bye Ammi na" hannu Ammi ta daga mata tace "ayi karatu da kyau, Allah bada sa'a, Abu Aneesa adawo lafiya" wani irin kallo Dady yamata kafin yafaki idanun Aneesa ya kashe mata ido tareda wurga mata kiss, girgiza kai Ammi tayi tana murmushi aranta tace "na auri dan duniya dan boko" parking space sukayi inda Aneesa taga kusan duka yaran datagani jiya yan manya manyan suna wurin duk sanye da maroon hijab mai baje da alamu shine hijabin makarantan, babban sune wacce bata mata fuskan taba ta jiya dake ta Harare Harare a falon Dady tagani tsaye tana danna waya tana taunan cingum, "ban wayan nan Hajara" Dady yay maganan babu alamun wasa kaman zatai kuka tace "Dady fa kirana akayi ka yakuri" "will you give me that phone ba'a hanaku zuwa makaranta da waya ba" and kiyarda cingum din bakin nan naki kafin na kifa miki mari" yarda cingum din tayi tamikama Dady wayan kaman zatai kuka ta tsani islamiyya da wanan had dan mutum yagama University amma Daddy yace saita dinga zuwa haba bude musu babban motar family car Dady yayi mai kiran sienna amma tafi sienna ma girma yace "ina Rauda maisa bata fitoba" ahankali Hajar datai kini kini da rai tace "cikinta ke ciwo" baice komiba dan yasan Rauda nason zuwa makaranta shiga motan sukayi ko wanne dauke da lunch box dinshi yaran sai gaida Aneesa suke Dady yarufe motan ya shiga gaba yaja motar soja yabude Gate suka fita.
Haddan nada dan nisa da gidansu babban makaranta ne wanda yaran manyan mutanen abujan nan keyi, ga security agaban gate din dake tsare su dan yaran senators da sauran sune kafin azo ayi kidnapping a premises din wajen parking Dady yayi parking yafito yabude musu suka fiffito kowa yay hanyar ajinshi itakuma Aneesa Dady yace ta tsaya, saida duk suka tafi Dady ya kulle motar ya kalli Aneesan yanda yaga tai zuru tana kallon makarantan dan tamafi wani makarantan boko kyau yace "muje karkiji tsoro ba'a duka saidai in baka bada hadda ba, so you have to be serious kinji ko kidage inkika haddace Al qur'ani duk abinda kikeso inhar inadashi saina miki aduniyan nan" murmushi tayi cikeda jin Dady tace "to Abbana zan dage" daidai nan suka karasa principal office din ganin Dady yasa daga malamai ustazai guda biyu da principal din wanda yake tsoho gashi fari balarabe dan balarabe ne mai karantan duk suka tashi suna gaggaisawa. "Alhaji kaine da kanka" cikeda fara'a dan yasaba dasu yace "eh y'ata nakawo" "bismillah ku" zama Dady yayi yanunama Aneesa kujeran kusada shi zama itama tayi Dady yace "akaramakallahu ga y'ata nan, daga islamiyya har hadda nakeso asata" gyadakai malami yayi yana kallon Aneesa kafin ya kalli Dady yace "shikenan ba matsala, zamu gwada ta sai musan ajin daza'a sata" faduwa gabanta ya shiga yi, ya dauko form da sauran abubuwa yace "acike wanan agida gobe kokuma Ince sati mai zuwa sai abata takawo" "to, to shikenan" Al qur'ani yadauko yabude chan suratun Ma'ida shafi nabiyu yace "bismillah, karanta mini nan naji" karba Aneesa tayi ahankali hannunta har rawa yake, kafadanta Dady yakama yana murmushi yasan she's nervous which is normal ahankali yace "relax karkiji tsoro gani anan, karanta musu muji" gyadama Dady kai tayi tanajin natsuwa, ahankali tai gyaran murya tafara karantawa bata sauke ba amma t iya hada baki hakan yasa zata iya karanta ko ina a Qur'ani, shiru Dady yayi yana sauraran muryanta dake da wani irin dadi saida tagama karanta shafin sanan malamin yace "barakallahu fiki, masha Allah ina ganin zamu sata aji hudu dan tanada matsala da tajweed, mataki na biyar kokuma nace aji na biyar su sun kware a tajweed" gyadamai kai Dady yayi cikin gamsuwa yace "to to shikenan ba matsala" daya daga cikin malamin ya kalla yace "akaita aji" gyadamai kai yayi Dady yace "tashi kibishi ajinki za'a kaiki" gyadama Dady kai tayi tabi malamin suka fita shikuma Dady yabiya kudin komi both hadda da islamiyya almost 150,000 sanan yabiya kudin littatafan ta both na hadda da islamiyya dazasu bata kusan dubu talatin sanan yamusu sallama yawuce yatafi dama sabida Aneesa ne yasa yau yakawo su da kanshi direban dake kaisu makaranta yaje yadauko su daban me a gidan.
_duk wacce takaranta batare data biyaba, Allah ya isa_
A parking lot yay parking yafito part din Aliyu yayi baya falo hakan yasa yay hanyar bedroom dinshi yana kwlamai kira. "Son, Gadanga gusar yaki" hannu yasa zai bude bedroom din Aliyu yariga shi ta hanyar budewa yafito yana sanye da white singlet sai white wandon shadda ajikinshi yana kamshi sosai da alamu yagama wanka ne, dan yatsine fuska yayi yace "kadawo Dad" gyadamai kai yayi yace "dauko rigan muje to" dan turo baki yayi batare dayace komiba yakoma ciki shifa yagaji da wanan daukan shin da Dady yake duk in yayi sabon aure yace sai yaje ya gaida matar, rigan yasako yafito ko saka boturi baiyiba tsabagen rigima da yakeji, fess Dady yasan rigima yakeji saisa yaki biyemishi yace duk wacce tafitar min da littafi waje Ban yafemata ba wlh "mugani ka manta baka saka boturin rigan ba" yay maganan yana makala boturin yace "kayan sun maka kyau Gadanga, telan yay kokarin wlh, yana cikin kayan da Abdul yakaima dinkin ko" gyadama Dady kai kawai yayi yace "eh" suka fita daga dakin sukai hanyar part din Ammi bude kofa Dady yayi da sallama ya shiga Aliyu biyeda shi, ahankali yasa kafanshi ya shiga dakin wani hadadden kamshi ya daki hancin shi wani irin sanyi ne yaji ya ratsa shi ahankali ya maida kofan dakin yarufe yana kallon koina aranshi yace no bad dan ko ina a gyare zama yayi akan kujera Dady ya zauna kusada shi tareda kwalama Ammi kira. "Rukayya" daga sama Ammi ta sauko ahankali tana gyara lullubin mayafin ta tana kallon yaron datagani kusada Dady data kyautata zaton shine Aliyu kaman su daya da Dady saidai yafi Dady kyau sosai da haske, babba ne yanada dan jiki kadan yana sanye da faran shadda idanunshi kan TV yana kallon abinda akeyi a news, karasa saukowa Ammi tayi tace "barka da dawowa" yanda muryan Ammi yadaki kunnuwan Aliyu kaman yataba jin muryan yasa ya juyo da sauri hada ido sukayi da Ammi gani yayi kaman yataba ganinta awani wuri amma yamanta, cikamai ido sosai Ammi tayi murmushi ya kakalo tareda saukar da kanshi kasa ahankali yace "ina kwana Mum" cikeda so kodn yanda mahaifinshi keson yarta Ammi tace "Aliyu, Masha Allah yau gani ga d'ana Aliyu, sannu kaji Son, katashi lpy?" gyadama Ammi kai yayi yace "Alhamdulillah Mum" yay dan shiru yarasa me a kecewa murya chan kasa yace "welcome Mum, Allah sanya alheri" murmushi sosai Ammi tayi ganin yanda yaron keda natsuwa tace "tashi muje nahada maka breakfast kaji" tai hanyar dining tareda jan kujera daya baya ta kalli Aliyun dahar lokacin yakasa tashi tace "taho Aliyu" tashi Aliyu yayi ahankali cikeda kunya Dady sai washe baki yake kaman zaiyi ihu sabida murna, kujeran da Ammi ta nunamai yazo yazauna sanan tace "yauwa, akwai shayi, chips da liver source, sanan akwai pancake, me zanyi serving naka ko nadafa maka wani abu?" zaiyi magana Dady yakara so yaja kujeran dake kusada Ammi yace "tunda anga yara an manta da uba ai saimuzo ko ba'a gayyace muba" dan murmushi Ammi tayi ta shafa gemun fuskar Dady tace "tuba nake Yallabai na, bari naji da danmu saina dawo kanka kaji ranka shi dade" shi kanshi Aliyu baisan lokacin dayadan saki murmushi ba sabida yanda Ammi tai maganan so lovely, ahankali yace she's nice. Kallonta Dady yayi cikeda so yace "shikenan nahakura afara bama danmu to, yanason pancake sosai" gyadamai kai Ammi tayi tace "tom shikenan" plate ta jawo ta dibanmai pancake dat were looking so inviting tadau honey tace "kanaso da Honey ne Aliyu!?" gyadama Ammi kai yayi hakan yasa ta zubamai honey akai, sanan tadau cup tazubamai ruwan shayin dake kamshin kayan kamshi tasa spoon ta ijiye mai agaban shi ta matsar da madara da milo girgiza mata kai yayi yace "just sugar Mum" "OK okay, bakasha da madara" gyadamata kai yayi murmushi tayi tadau sugar tamika mai tace "very soon I will know my son likes and dislike ko" murmushi yasake yi hakanan yaji yanason matan she's so nice to him dudda baisan kodan taga Dady awurin bane but he felt gud yadade yana craving for this kind of affection and care amma bai samuba, karban sugar yayi ahankali yace "thank you Mum" murmushi daga Dady har Ammi sukayi atare, Ammi taja kujeran kusada Dady ta zauna tana kallon abincin tace "oya kafara ci to ko kunya na kakeji" girgiza ma Ammi kai yayi, Ammi ta kalli Dady dake binta da kallo kaman zai cinyeta yanaji kaman yabata duka duniya sabida abin nan datama Aliyu tace "Me zan baka yallabai na?" ahankali Dady yace "kome Yallabiyata tabani zanci" murmushi Ammi tayi tace "angama" chips tazuba musu a plate daya ta hada musu tea. Ahankali Aliyu yadau pancake din baida wani interest kan abincin sosai yakai bakinshi ahankali ya gutsura wani irin dadi yaji da baitaba ji ba the pancake is the fluffiest pancake daya tabaci in his life, Oh my God, like Oh-my God, shafa kunenshi yayi ya cigaba daci yadade rabon shi da pancake shidai arayuwan shi yansosn pancake dudda Dady na yawan cewa wai da pancake Mumy shi ta yayeshi saisa tundaga lokacin yakeso dan da aka yayeshi har cikin dare yana farkawa yayta kuka yana cewa pankyyyy, Mummy Pankyy saisa wani zubin idan Dady zai rsokane shi sai yace mai pankyyyy boy kawai shi kadai yake tunanin shi yanacin pancake din saida yaji yayi dam sanan yature, Dad da Ammi da tuntuni suke kallonshi yace "akaro ne Son" girgiza kai yayi yana shafa cikinshi yace "am okay" murmushi Ammi tayi tace "ashe haka kake son pancake, zan dinga sa Fatyma namaka in sha Allah" tashi yayi tareda daukan bottle water yakoma falo kwanciya zaiyi Ammi tace "banda kwanciya Son, ka zauna in abincin ya kwanta saika kwanta ko" gyadama Ammi kai yayi ya zauna yana chanza channel, ahankali Dady yakama hannun Ammi yarike gam kallonshi Ammi tayi lumshe ido yayi kafin yabude murya chan kasa yace "thank you for being a mother to my son, nagode Rukayya Allah yamiki albarka" girgixa mai kai Ammi tayi tace "karka kara godemin I can do anything for you Alhajina, yaro mara magana haka ba um ba umum" murmushi Dady yasake yi yay kissing hannunta yajuya ya kalli Aliyu yanda ya zauna hankali kwance yana kallon kwallo a binshi yace "bai taba shiga dakin matana yasake hakaba dan dolema nake sashi ya shiga, ko shashina he hardly come sabida su, jibi yanda yasake anan sabida yanda kikamai, Allah yamiki albarka nagode" murmushi sosai Ammi tayi ta tashi tana tattare flat din dasukaci abinci dashi Dady ya shiga tayata suka kwasa sukai kitchen atare suka wanke sanan suka fito suka dawo falo suna hira inka gansu zaka dauka Ammi ita tahaifi Aliyu kawai fatane dan Ammi bakace shine zaisa kagane ba itace maman Shiba, shima Aliyun yasake da Ammi sosai ahaka Momma da Abdul da Ihsan sukazo aka cika part din Ammi, Ammi ta shiga kitchen tana girki Momma taitai Ta tsaya Ammi Ammi ta hana Ihsan Momma ta tura itama da kyar Ammi ta yarda ta tayata, wuraren 1 Dady dasu Aliyun suka tafi masallaci Ammi kuma da Ihsan dahar tasaba da Ammi suka shiga jera abincin a dining Ihsan tace "Mum yaushe Aneesa zatadawo? Momma tace ta hadamu kawance" dan dariya Ammi tayi ta kalli agogo ganin daya yasa tace "baban ku yace karfe biyu suke dawowa daga haddan so nan da awa daya" murmushi Ihsan tayi zata kara magana Momma tace "ke dalla kin dami mutane da surutu" da sauri Ammi tace "kyalesu yaran yanzu ai haka suke, Aneesa tafi aku surutu" duk dariya suka shiga yi Ammi tace "ai bari inashan fama, Aneesa da surutu hmmm ba'a magana saidai in bata saba dakaiba" bude kofan da akayi yasa suka dago kai Dady ne da Abdul sai Aliyu, Dady ya zauna kusada Momma ya kalli Ammi yace "
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
3⃣5⃣
Dady yace "Ummu Aliyu akwai enough food yar abokina na hanya, wacce zata zo muga yazata kasance ai nafada miki ko" fashewa da dariya Abdul yayi ganin yanda Aliyu yay kini kini da fuska, kallon fuskar Aliyun Ammi tayi tadanyi murmushi tace "shikenan Alhaji, kutaso kuzo kuci" tashi dukansu sukayi sukai dining banda Aliyu da ranshi yake abace, Momma tace "Beta are you not eating?" daure fuska yayi yace "am not" Momma zata kara magana ahankali Ammi tace "kuna damun min d'a fa" dan dariya daga Momma har Dady sukayi Momma tace "Aliyu kayan haushi, munkusa ganinku arana indai wanan rubabben yaron ne" girgiza kai Ammi tayi tadau tray ta daura plate of fried rice da chicken akai sai coconut juice a jug da glass cup tafito daga dining duk Dady dayay kaman yanacin abinci yana kallonta, dan karamin stool taja takawo gaban Aliyun da kunya yakamashi ganin itada kanta tazo, stool din taja ta daura tray akai sanan ta zauna gefenshi abincin ta dauka ta mikamai tace "don't mind them ga abincin ka kaci bazasu ganmu arana bako" ahankali as usual yanda yakema Dady, a shagwabe yace "banda apatite nacin abincin Mum" dan shiru Ammi tayi tana nazarin fuskanshi kafin tace "okay let's do this" tai maganan ta yanda daga ita sai Aliyun zasu ji, hakanan takeson yaron sanan yana bata tausayi ganin yanda yakeyi, komi babanshi, komi babanshi, ahankali tace "anama iyaye biyayya ne dan asami albarka right" gyadamata kai yayi tai murmushi tace "gud, give it a chance, idan tazo kaganta bakasan wazaka gani ba kuyi gaisuwa na mutunci koba komi kanwar kace itama ai ko, so karkaji komi inhar ina gidan nan you get to marry wacce kakeso, am your Mummy I will always stand by you against all odd, are we gud now" tunda Ammi take maganan yake kallonta ta bala'in burgeshi kawai ya girma ne da baiga mezai hanashi rungume ta ba maganganun ta sunmai dadi sosai, wani irin cute gamshashen smile yasakin mata tareda gyada mata kai yace "Alright Mum" murmushi itama Ammi tamai tace "ga abincin ka, bari naje naji da baban ka" da sauri yamika hannu ya karbi abincin yafara ci murmushi kowa na dining din sukayi dan hankalin su na kansu kuma tsaf sukaji abinda Ammi tafadin mai dudda bada karfi take maganganun ba, Dady karkada kafa kawai yake yana tunanin mezema Ammi, shi inhar mutum zaiso Aliyun nan nashi to wlh zaima iya bama mutumin kanshi ta hanyar zama bawa agreshi, Aliyu is his life so duk wanda zaizo Aliyu yagamamai komi aduniya, kujeran kusada shi da Ammi taja ta zauna yasa ya yadaga kai ya kalleta itama kallonshi tayi cikeda so da kauna, abincinshi yadeba da spoon yakai bakinta akunyace ta bude baki ta karba batason tai turning nashi down but she's shy ga yara awurin kuma saisa kawai ta karba, sosa keya Abdul yayi ganin soyayyan tsofaffi kafin yaja plate dinshi ya sauka daga kan dining table din yakoma kan kujera wurin Aliyu, daga Momma har Ihsan sukai murmushi duk aka cigaba dacin abincin.
Dady ne yafara gama cin abincin dayamai shegen dadi yajuyo ya kalli Aliyu dahar yanzu baiyi rabin plate ba shi dama bai iyacin abinci da sauri sauri ba, baikuma iyacin abinci mai zafi sosai ba, bai kuma iyacin mai yaji ba yawuce yabude kofa yafita waje daidai lokacin yaga anbude gate wata mota ne ta danno kai cikin gidan hakan yasa yarage saurin dayake yanabin motan da kallo awajen parking space motar tai parking sanan aka bude kofa wata fine farar kafa ce dake sanye da prada hill mai ruwan gold, dayan kafar aka fitoda kafin wata yarinya tafito gabaki daya daga cikin motar, kyakkyawan yarinya ce fara tana sanye dawani riga da sket na Black lace yanada flawa mai ruwan gold tana sanye da takalmi Hill sosai mai ruwan gold tayafa wani siririn mayafi mai ruwan gold gold sai yar jakanta na Monalisa itama gold tasa wani sunshade a idanunta, zare glases din tayi fuskarta dauke dawani fine makeup an mata carving eye brows masu kyau sosai, da sauri Dady yace "oh Nafisa ce!" yay wurin motan maida kofan motar tayi tarufe da sauri tajuyo ganin Dady tana murmushi itama ta nufoshi, adan kunyace kanta akasa tace "Dady ina yini" cikeda fara'a Dady yace "sannu da zuwa Nafisa ke kadai kikazo, dakanki kikai driving?" gyadama Dady kai tayi, Dady yace "oh is risky, nafadama babanki fa ya dinga hadaki da bodyguard amma bayaji" murmushi tayi a shagwabe tana make kafada tace "Dady ni banaso fa" tabe baki Dady yayi yace "ahhh lallai taku kam tazo daya da Aliyun, ai yaron nan baya bari su bishi yanzu banma sanin lokacin dayake sabewa yafice daga gidan sabida karnace su rakashi, yara bakujin magana ba kusan kome mukeyi sabida kare lafiyanku bane" dariya tayi zatai magana Dady yace "common bance ki cikani da surutu ba, muje ki gaida matata, maman Aliyu, sai Momma shi my sister duk sunzo suna ciki" suna tafe suna hira da Dady har part din Ammi ahankali Dady yabude kofan tareda yin sallama hakan yasa dukansu suka dagokai, shigowa Dady yayi yana kallon waje yace "shigo Nafisa ki gaida iyayen ki" matsawa gefe Dady yayi ahankali ta shigo dakin batare data cire hills dinta ba, kallo daya tamusu ta sunnar dakai kasa ganin mutane cike adakin, tundaga kafa Aliyu yake kallonta har zuwa kai daidai da abu daya baigani tattare da itaba daya burgeshi, dauke kai yayi yacigaba dacin abincin shi Abdul na mintsilin shi tabaya amma yay kaman bayaji, tahowa Ammi da Momma sukayi ganin ta tsaya gefen Dady bata gaishe su ba bakuma takaraso ba yasa
Ammi tace "barka da zuwa Nafisa" dagokai tayi ta kalli Ammi da Momma murmushi tayi tace "ina yinin ku" duk murmushi suka mata sukace lafiya lau, dining Momma tanuna mata tace "kinzo adaidai muje dining kici abinci" da sauri Dady yace "No, fita zasuyi da Aliyu" ya kalli Aliyu dayay kaman baimasan da zuwan waniba yace "Gadanga na tashi kuje bukka ku zauna Ihsan zata taho muku da abin tabawa abaki" dago kai Aliyu yayi ya kalli Dady zaiyi magana Ammi ta girgiza mai kai wani irin nauyin Ammi yaji yamaida kanshi kasa, ahankali Ammi tace "taso kutafi kabarta atsaye Son" dan murmushi Nafisa tayi tadan dagokai ta saci kallon Aliyun dat she's seeing for the first time da Hajar tasha bata labarin shi cewa Dady su yafison shi agidan, oh wow dama haka yake da kyau, kawar da tunanin tayi ganin yataso tai kaman bata kallonshi nanko tsaf take kallon komi nashi bamashi kadaiba "my God he's so f*cking handsome, look at how tall he is, ohhh God, very very tall, My Gaint!" tafada aranta tana wani irin murna tanadan gyara tsayuwa tana addu'a Allah yasa yasota dan gayen yahadu to the extreme, yanda yake dan wawware kafa cikeda isa da izza yana tafiya ta kalla taji numfashinta na barazanan daukewa "my fevorite part, I think he has big machine gun, Ohh, wayyo Allah na kalli yanda yake tafiya fa, my Spartacus, My Gladiator, he's so f**king sexy and super hot, uuhuhu" duk ita kadai take zancen zucin nan tana kallonshi ta gefen ido harya karaso wajen, lumshe ido tayi while taking a deep breath, he smells damn gooood! Mai sifili hudu baimai biyu ba, "awesome perfume" tana jiran yamata magana yabi ta gefenta yay hanyar kofan fita, murmushi Dady yayi yace "bishi kuje Nafisa" gyadama Dady kai tayi tajuya ta kalli bayan Aliyun daidai yabude kofa yafita tabishi itama tasakai tafice tareda rufo musu kofa, hanyar bukkan Aliyu yayi, hadadden bukka ne dake compound din nasu akwai table sai kujeru masu kyau dasuka zagaye table din saikuma wani white flower verse da flowers jajaye ke tsakiya akan table din wurin so neat, irin wurin shakatawan nan na gidan yan gayu, zama yayi akan daya daga cikin kujerun, ahankali ta zauna kan kujeran dake facing dinshi wearing a smile tana kallonshi, ko 3sec basuyi da zama ba saiga Ihsan dauke da babban tray da kayan sha ke ciki sallama tayi sanan halin Ya Aliyu karya disgata, da hannu yamata alamu data shigo, shigowa tayi ahankali ta sauke tray kan table ta ciro drinks din ta ijiye musu sanan ta ijiye plate din dake dauke dasu samosa and spring rolls da Momma takawoma Ammi, ta ijiye dambun nama sanan ta dau tray ta kalli Ya Aliyu dake dan daddanna waya abinshi tace "intafi Ya Aliyu" gyadamata kai yayi tajuya tafice, kusan 15min suka bata sai kallonshi take shikuma Aliyu na taba waya abinshi dagokai yayi ahankali hada ido sukayi, da yatsa yanuna mata abubuwan dake gabansu yace "have something" murmushi tayi tace "sure" juice ta tsiyaya a glass cup din tana kallon Aliyu kaman yanda shima yake kallonta kallon dabazaka taba gane na miyeba cika glass cup din tayi da drink bama tasaniba tsabagen yanda take kallon Aliyun tacigaba da zubawa har juice din yafara zuba akasa yana gangarawa kasa wasu na zuba ajikinta, dan yatsine fuska yayi yay smirking yamata pointing glass cup din da yatsan shi} da sauri ta janye idanunta daga kanshi ta kalli gabanta da sauri ta daga juice din datake tsiyayawa a cup saura dan kadan aciki ta ijiye kan table din tamike da sauri kunya ya lullubeta looking at the mess datayi sabida kallon Aliyu yanzu yaganota, dan tsaki tayi tana kallon yanda lace dinta yajike da juice ta kasan riganta da skirt dinta tace "sh**t" tana yarfe hannu murmushi yayi daidai lokacin an bude gate din gidansu babban motan kai yara makaranta ne ya shigo juyar dakai yayi ya kalleta yanda take yarfe hannu dukya bata mata jiki ahankali yazaro white handkerchief daga aljihun shi yamika mata, bama ta lura dashiba sabida yanda take kallon skirt din, cikin husky voice dinshi yace "use this" da sauri ta kallai, ganin yana miko mata handkerchief dinshi yasa wani dadi yakasheta, ahankali tamika hanunta takama handkerchief din zata karba taji yarike baisakin mataba yana kallon fuskanta kaman yanda take kallon nashi, ahankali yace "ki rage kallon mutane okay" subhanallah wani irin kunya taji kaman zata nitse kasa, hayaniyan yara dayaji yasa ya sakin mata handkerchief din yajuya yana kallon yaran gidansu dasuke gudu kowa nayin hanyan shashin su itakuma Nafisa ta tsugunna tana goge kayanta.
Wani irin Uban harara Hajar tama Aneesa dake gefenta tace "aisai afita ko Malama tunda ba motan ubanki bane" ko kallonta Aneesa batayiba dama tun dazu take mata surutai bata tanka taba dan bataso tabatama Ammi rai da wlh dudda tafita girma saita lallasata karfi ba ajiki bane fess zata fasamata baki, ahankali tasa hannu tadau lunch box dinta da bottle din ruwanta ta tattara uban littatafan da aka bata kusan guda goma sha shida a hannu dan bataje da jakaba ta sauko daga motan da kyar kaman zata fadi abubuwan hannunta duk sun mata yawa, wani irin faduwa gabanta yayi dabata San mesa ba, kodai ciwon kirji ke neman damunta ne tana yawan having faduwa gaba this days, dan gajeren tsaki taja batason zagin da Hajar tamata yabata mata rai tafara tafiya ahankali zuwa shashin su, tunda motar tai parking Aliyu yake bin masu fitowa daga motan dai dai da kallo ganin Aneesa ta sauko ahankali daga motar yasa yawani irin mike tsaye yana kallonta ganin still ita yake gani tana tafiya ahankali as usual yasa yarufe ido da sauri yasake budewa yadaurasu akanta, still Aneesa yagani as usual da wanan dogon hijabin nata da safa akafafunta yasa yaji zuciyar shi na bugawa is he dreaming or what? Is he okay kodai yasoma samin matsalan kwakwalwa kaman yanda Abdul yake cewa? Is this his Aneesa ko idanunshi gizo sukemai?.....
Duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya isa, duk wacce tafitar min da book Allah ya isa.
Kwasan lunch box Hajar keyi agaban motar tana kallon Aneesa yanda take tafiya ahankali, jitake kaman ta kasheta tsaki taja tace "tana mana tafiya cikin gidanmu agadarance kaman gidan ubanta ne, agola kawai" daukan bottle water dinta tayi da sauri tafara tafiya tace "zakici ubanki ne yanda kikazo gidan nan saikin gudu da kafafun ki kinbarshi munafuka" dawani irin sauri tahau tafiya harta cimma Aneesa, wani irin bangaje Aneesan tayi tasa hannu tawani irin turata, wani irin juyi juyi sau biyu Aneesa tayi tsabagen yanda tajuyata kafin tayi wani irin mugun faduwa tai wani irin ihun azaba lunch box da littatafan hannunta suka wawwatse a compound din hijabinta yadaga yarufe mata fuska tabuge gefen bakinta sosai da mandibular bone dinta, dawani irin sauri Aliyu yafito daga bukkan ganin abinda Hajar tayi, ganin Ya Aliyu yasa Hajar ta kwasa da gudu tai flat dinsu dan bamata luradashi ba tabude kofa ta shige tareda garkamewa da key, karasowa inda take Aliyu yayi tana kokarin tashi takasa, ahankali ya tsugunna batare daya tadata ba danso yake yakara tantancema idanunshi cewa Aneesa ce yagani ba daya daga cikin kanninshi ba dan zuciyar shi nacemai gizo idanunshi kemai, hannu yasa gently yadaura kan hijabin daya rufe mata fuska yanaja ahankali kaman wanda baiso yaja, ahankali hijabin kezamowa kasa tundaga kwantaccen gashin goshinta dake nan a kwance yakebi da kallo heart dinshi nawani irin racing har zuwa kan eyebrows dinta dake nan acike har inbetween dinsu gasu so dark kaman ta kwabasu da kwalli, gently yacigaba dajan hijabin kasa ahankali karan hancinta da idanunta dakenan alumshe suka bayyana dogayen zara zaran gashin idanunta suka bayyana, wani irin gasping yayi iskan daya fitar suka sauka akan fuskarta kadan kadan ta shiga bude idanunta dakatar dajan hijabin kasa yayi yana kallon yanda kwayan idanunta kerawa tana shirin budesu kadan kadan take bude idanun, dishi dishi take gani dan tabugu sosai barin ma bakinta dataji yana mata zafi sosai saikuma goshinta kaman an bugamata guduma, dukda dishi dishin datake gani bai hanata ganin wani farin halitta da fuskan shi ke dab da nataba yana sanye da fararen kaya, bakin sajemshi da pink lips dinshi ta take kallo suna shining kaman ya shafa mai, tun ganin dishi dishi harta karasa bude idanun tass tana kallonshi kaman yanda shima yake kallonta har idanunta suka washe sukai clear. "you!" tafada da sauri akuma dan tsorace ganin masifaffen nan maima mutane ihu kaman yayan shi ne, tashi tayi da sauri daga kwancen datake akasa tana yatsine fuska sabida ciwo da jikinta keyi tana kallonshi kaman yauta fara ganinshi shima haka yake kallonta danko kyafta ido bayayi, akaro na biyu tace "you!" hannu tasa ahankali ta goge idanunta dan gani tayi kaman gizo suke mata ya akayi wanan mutumin yabiyota gidan Abban ta lallai wanan mayene kodai gizo idanunta kemata, ahankali tabude idanun danta kara tantancewa, ganin har lokacin shine dai yatasata agaba yana kallonta surprisingly yasa ta juyar da kai tana bin ko ina na gidan da kallo dan takara tabbatarwa da cewa gidan Abban ta take, cgidan Abba na nake tafada azuciyan ta, da sauri tajuyo ta kalleshi tareda daure fuska tamau tace "me kakeyi a gidan Abba na?" shiru yayi yana kallonta sai yanzu datamai magana yasake yarda da cewa itane, Aneesan shice, she's the one, but me takeyi a gidan nan together da kanninshi? "wayace kabiyoni gidan Abba na eh? Kokatashi kafita konakira maka Abba na yanzun nan asa sojojin chan su fitar dakai nagayam...." kasa karasa maganan tayi dan kallon dayake mata yay yawa gashi ya mugun cika mata ido, yay kyau bana wasaba, dauke kai tayi tajuya tana kallon flat din Ammin ta sotake tamike tsaye amma kafafun ta zafi suke mata ganinshi datayi ne yasa ta daure da wlh saitai kuka dan hadadden faduwa tayi, ganin har lokacin ko motsi baiyiba yasa ta juyo ta kallai cikeda tsiwa tace "nace katashi kabarmana gidan mu, I don't need your sorry kuma koma waye yabarka ka shigo gidanmu saina hadashi da Abba na, ka tashi kafita I don't wanna see you ever again, nan gidanmu ne kamin masifa anan sainasaka wayan chan sojojin Gate din chan su kulle ka, katashi kabar mana gidanmu kafin nakira maka Abba na" dan murmushi yayi zuciyar shi tamai wani irin sanyi dan from the way Aneesa is talking yagane cewa itace yarinyar new Mum, wacce Dady yacemai zaije yasa ta a makarantan su Rauda yau, no wonder dayaji muryan Ammi yaji kaman yataba jin muryan dayake ranan kanshi na kasa bai ganeta ba. "dariya ma kake ko, okay saina kirama Abba na ko katashi katafi kona kirashi" wani irin murmushin yayi ko Allah yasan he just love this pretty girl, Aneesah is perfect, Mesmeric, charming, alluring, beautiful and above all she's courageous this her boldness kills him gaba daya, cikin muryan shi mai bala'in dadi yana kallon kwayan idanunta yace "please call him dama shinazo gani yabani auren ki" wani irin kallo tamai saikuma ta dauke kai tana turomai baki tace "huu'um Allah kyauta na aureka" kaman zaimata kuka a mugun shagwabe yace "but whyyyyy?" sakin cute mouth dinta tayi wide open cikeda mamaki tana kallonshi ganin yanda yawani yimata magana a shagwabe kaman zai mata kuka yana kallonta, da sauri ta dauke kai gabanta na mugun faduwa dan yanda yamata har cikin kasan ranta tajishi, bakinta nadan rawa dan jitayi batada natsuwa kuma tace "k....ka w...ka wuce katafi kafin nakira maka Abba na, zaisa a kulle kafa" murmushi yayi yana kallon yanda take magana dimples dinta na lotsawa yace "inhar akanki ne zan iya jure komi, zaki aure ni?" makemai kafada tayi batare data kalleshi ba dan bataso ta kallai wani iri takeji tace "a'a" , Murya chan kasa yace "please Anebabyyy!" yanda yakirata dawani sabon suna da ba'a taba kiranta dashiba yasa taji kirjinta yakara bugawa, kin kallonshi tayi saima kokarin tashi datayi tana gyara hijabinta hannunta dako ina na jikinta na rawa.
How to subscribe
Zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to WhatsApp Number na 07012181461, sainai adding dinki a group din a tsakanin soyyayya._*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
3⃣6⃣
Gabaki tayi tayi loosing control bama tasan metakeyiba kokarin tashi take takasa, kalaman shi nada wani irin asirtaccen power akanta data kasa fassawara, ganin yanda takeyi takasa tashi jikinta sai rawa yake yasa cikin wani low voice yana kallon fuskarta yace "in dagaki wife?" ko kallonshi batayiba saima wani karfi dataji yazo mata ta mike tsaye da kyar daidai lokacin Dady yabude kofan flat din Ammi yafito, wani irin murmushi tayi tajuyo ta kalli Aliyun dake kallonta tace "kagani ko zakajama kanka, ga Abba nanan yafito yau sunanka sorry banga abinda zai hana Abba na karya kulleka ba, bazaka tashi katafi ba" make mata kafada yayi a shagwabe yace "uhm'uh jiran shi nake yazo yabani auren ki inba hakaba zan mutu" dauke kai tayi da sauri ita yanda yakemata shgawaba ma wani bambaran yake mata but she must admit he looks damn handsome idan yanayin, harara ta watsa mai tace "chab Allah kyauta na aureka, huu'um bari Abba na yazo nagayashi dakai kaga abinda zai faru" tai kwafa tajuya tai wurin Dady dake tahowa wurin su da sauri yana kallon Aliyu da kafafunshi ke kasa kaman wanda akasa punishment, wurin Dady tayi kafinma tai magana Dady da hankalinshi gabaki daya kekan Aliyu yace "wat are you doing haka Son akasa? Eh Gadanga na menene?" da sauri yayi wurin Aliyu yana maganan, dagoshi yayi yanabin jikinshi da kallo tareda kakkabe mai guwiwan farin wandon shaddan shi dayadan yi datti kadan dan gidan fesfes ne yace "me kake yi akasa haka?" murmushi yayi batare dayace komiba yanuna Aneesa data tsaya turus tana kallon ikon Allah zatakaima Abba karan Aliyu taga kuma yanacemai Son, ahankali yace "Aneesa ne tafadi akasa Dadd!" yawani irin fadan Dad din da karfi dayasa Aneesa tadago kai ta kallai suka hada ido yamata wani shegen kallo mai tafiya da zuciyan mace, juyowa Dady yayi ya kalli Aneesa yana sakin Aliyu cikeda damuwa yace "subhanallahi garin yaya kika fadi Aneesa?" murmushi takakalo tana kakkabe kumatun ta da hannu tama rasa me zatace da bakinta yabushe tace "ahhh, ummm Abba, dama littatafan da aka banine sukamin yawa a hannu banje da jakaba shine nai tuntube nafadi" cikeda tausayinta Dady yace "sorry bakiji ciwo bako?" gyadamai kai tayi ahankali, yace "okay ga yayanki nan" yajuya ya kalli Aliyu yace "kai kuma tayata kwashe littafan ka kaimata daki kadawo wurin Nafisa ka barta ita kadai" yay maganan yana kallon Nafisa dayaga tana zaune kan kujera a bukka tana kallonsu, yace "akwai wanda zangani awaje am coming" yay hanyar gate, ahankali Aliyu ke kwashe books din yana kallon fuskanta yana murmushi yace "mai Abba" da sauri tarufe fuskanta da hijabi cikeda kunyan abinda tayi, fitowa daga bukkan Nafisa tai zuciyanta namata zafi ganin yanda Aliyu yama manta da ita, taya za'ayi tazo wurinshi amma baida lokacin ta, tana tafiya takalmin ta na kara kwas kwas kwas hakan yaja hankalin Aneesa yasa ta dago kai ta kalli direction din, wata kyakyawan yarinya daga gani zata girmeta tana sanye dawani hadadden lace ne tagani ke karasowa inda suke, daidai inda Aliyu yake a tsugunne yana kwasan books din Aneesa ne ta tsaya akanshi tadan kalli Aneesa dake binta da kallo, yatsine fuska tayi kaman taga kashi ta kalli Aliyun cikin muryanta nayan gayu tace "baby leave the parking of the books for her, tana tsaye kana kwashe mata littatafai kaman wani dan aikinta" dagokai ahankali Aliyu yayi ya kalleta batare dayace komiba yadau last book din kasan ya mike tsaye ahankali yajuya zaiyi wurin Aneesa kaman baimasan anamai maganaba, cikin jin haushi ganin iskancin dayake mata Nafisa tace "am talking to you fa Aliyu kakuma shareni, kan yarinyar nan kake shareni, who is she by the way? Ba Rauda bace ba kuma Hajar bace who is she, banma santa ba I know all the girls in this house, kabar mata book dinta muje muyi hiranmu" wani irin haushi da bakin ciki Aneesa taji yatokare mata wuya batasan lokacin data juya azuciye tai hanyar flat dinsu ba, juyowa Aliyu yayi ranshi abace yama Nafisan dake bayanshi dab dashi kaman zata shige jikinshi wani irin mugun kallo yace "you see that girl" yanuna mata Aneesa dake kokarin bude kofar flat dinsu yace "wanan zuciyan dakike gani" yanuna mata zuciya shi da hannu yana kallon fuskanta yace "my heart beats for her only, Only Her! She occupy every single space aciki babu ragowan waje dazan iya sakala ki Nafisa, I can't love mata biyu, she's the definition of the woman I want in my life, so goodbye and thanks for the ziyara bani nakiraki ba daman, Pops nawaje" yajuya yay hanyar flat din Ammi yana tafiyan nan cikeda isa.
_not edited_
Wani irin kukane Nafisa taji zaizo mata da sauri tabi bayan shi hanunshi tarike gam hakan yasa Aliyu ya tsaya chak zagayowa tayi ta gabanshi bakinta na rawa tana kallon fuskarshi kaman zatai kuka tace "please karkamin haka Aliyu cus I love you so much from the first time I set my eyes on you" dan yatsine fuska yayi yace "hardlock, nima from the first time I set my eyes on you naji bakimin ba, excuse me my hand" yanuna mata hanunshi data rike ahankali tasaki hannun yajuya yabude kofan flat dinsu Ammi ya shiga tabi bayanshi da kallo kafin ta kwasa da gudu tai flat dinsu maman Rauda fadawa dakin tayi daga Mama sai Hajar afalo tanacin white rice a plate fadawa jikin Mama tayi tasaki kuka sosai arude mama tace "subhanallahi, ke lafiya Nafisa zaki shigo gida da kuka kaman wacce akama rasuwa, minene?" cikin kuka tace "Mama Aliyu yace bayasona wai" daure fuska Mama tayi tace "wani Aliyun dai tukunna" cikin kuka tace "na gidan nan" tsaki daga Mama har Rauda sukayi atare Mama ta turata tace "uban me ya hadaki da Aliyu dama kinsan shine" girgizama Mama kai tayi tace "Dady yazo gidanmu wurin baba ranan shine yace nazo naga Aliyu innaumai ahada auren mu, wlh ina ganinshi yau naji ina sonshi sosai kuma wai bayasona" tsaki Mama takaraja tace "Allah na sonki ne yasa yace miki haka, me zakiyi da miji a matsayin Aliyu? Yaron daya rako maza duniya kina ganinshi haka koke a matsayin ki na mace kin fushi karfi, inda nabar Hajar tsaf zata iyamai lilis billahillazi, ki gujema kanki Aliyu ina miki fada, bari kiga neje nadubo Rauda da ciki kota tashi ga kawarki nan zata fadamiki waye Aliyun in kunne yaji ganganjiki ya tsira idan ma bakiji ba mamanki zan kira wlh" tai maganan tana tafiya.
Ahankali Aliyu yabude kofar falon Abdul ne kawai a falo yana kallon kwallo su Mami duk suna sama, shigowa yayi yamaida kofan yarufe yakaraso tsakiyan falon da sauri Abdul yatashi zaune yace "kai dama Barkono anan...." alamun Aliyu yamai dayay shiru hakan yasa yay shiru yana murmushi shima murmushi Aliyu yayi yana kallon ko ina nace "ina take?" sama Abdul ya nunamai da hannu yace "sun tafi sama tareda Ihsan" gyadamai kai yayi ya ijiye books din kan center table, alamun tafiya dayaji yasa ya dago kanshi Aneesa ce ke saukowa daga stairs tana sanye dawani baby pink hijab iya guiwa daga gani irin nazaman gidan nanne tasa wata yar shimi da straight skirt mai tsagu ta gefe daya, fuskanta da dan lema lema alamun daga wanka tafito kaya kawai tasa tana tafiya ahankali, tundaga kan yatsun kafafun ta dake dauke da fararen kumba yake kallo gasunan ajere gwanin ban sha'awa yake kallo har zuwa kan side slit din skirt din da idan tana tafiya yake fito da fatar yar kafarta dakeda kwanta cen gashi kaman irin yarannan dabasu san wahala ba wani irin serious murdamai cikin shi yayi dayasa yadauke idanunshi daga kan kafar nata yamaida kan fuskarta sabida wankan datayi har wani extra glow fuskarta yakara kan normal glow dinta karasa saukowa kasan tayi batare data kalli indama sukeba shi dama Abdul kallon match abinshi yake baima kufada itaba hanyar kitchen dinsu tayi ahankali tabude kitchen din ta shiga, kallon stairs Aliyu yayi ganin babu mai zuwa yasa yatashi daga kan kujeran yay kitchen bude kofan yayi ya shiga da sauri Aneesa dake kokarin daukan plate ta juyo suka hada ido maida kofan yayi yarufe ya shigo kitchen din dauke kai tayi daga kallonshi dan wani irin haushin shi takeji tadau kulan da Ammi tace ta zuba mata abincin ta gudun karyay sanyi tadau chokalin dinan abinci zata diba, ahankali ya tsaya agefenta yana kallon abincin datake shirin diba murya chan kasa yace "Aneesah nah!" wani abune taji yatokare mata zuciya sabida yanda yakirata kokarin diban abincin take tamasa a plate takasa hakan yasa ta ijiye kulan cikeda tsiwa ta kallai tace "karka kara cemin Aneesan ka, no karma kakara kiran sunana, na fadamaka baruwan ka dani, kuma ka koma inda kafito kabarmana dakinmu, su baby kakide, mutum kato dashi ana cemai baby, a'a ba baby baibo" ta harari bango tajuya tadau kulan abincin with annoyance kaman shi yamata laifi tana kokarin diba, dudda shi ba ma'abocin yin soyayya bane but from the look all he sees is jealousy a fuskan Aneesa so that means Aneesa na sonshi harma tana kishin shi, wani irin dadin yaji, hannunshi yamika ya fizge kulan abincin datake yin dambe dashi da sauri ta kallai tana kokarin danne feeling of kukan da takeji tamikamai hannunta cikeda masifa tace "kabani kulana" make mata kafada yayi yana karanta sakonni daban daban dake kwance akan fuskanta, cikin fushi tace "zan hadaka da Ammi na, kabani kulana nace" sake make mata kafada yayi ya ijiye kulan kan fridge dake bayanshi kafin ahankali yatako yazo dab da ita yana kallon fuskanta kasa jure kallon dayake mata tayi ta dauke kai ta matsa gefe zata wuce tafita da sauri yatare ta ta kusan fadawa kirkin shi hakan yasa takoma baya da sauri zuciyata na boiling takasa daga ido ta kallai sabida kwalla daya taru a idanunta, cikin wani murya chan kasa mai kama dana lallashi yakira sunanta. "Aneesa" hannu tasa da sauri kanta akasa ta share hawayen dasuka dan zuvo dan bataso yaga hawayenta taki dagokai. Ahankali yace "I love you so much Fateema, you are the only one in my heart, ke kadai zuciyata ke tsananin kauna daga ranan da idanuna suka ganki, I love everything about you, am sorry the way I treated you back then, please kibani dama na nunamiki irin son danake miki, zaki aureni Aneesa?" batare data kalleshi ba tace "Allah kyauta na aureka" lumshe ido yayi dan ya tsani kalman, Murya chan kasa yace "kina sona?" cikeda tsiwa tace "banson ka, mezanyi da masifaffe" ita kanta batasan mesa takemai tsiwa hakaba kuma bahalinta bane kawai tsiwan zuwan mata yake, dan murmushi yayi tareda cizan bottom lips dinshi yana kallonta yace "to mesa kike kishina?" da sauri tadago idanunta dahar sundan chanza kala ta kallai tace "me ruwana dakai dazanyi kishinka? Allah kyauta" murmushi yayi tareda dan juyamata gira yace "okay tunda bakisona bari inkoma wajen maisona nama barta ita kadai nabiyoki" wani irin kashine ya tokare mata makogoro batason ta furta kalaman dasuka cikamata baki amma saida suka fito. "kamafi ruwa guda, su baby kakide, ba baby ba bobo rubbish" ta finciki plate din datadan zuba rice aciki kafin ya fizge kulan tazo zata wuce kaman zata fashe, fashewa yay da dariya ya kama hijabinta da sauri tajuyo ta kallai idanunta sun cika da hawaye sosai tace "ka sakenmin hijabi kona cire maka hijabin na barmaka" dan ware manyan idanunshi yayi cikeda tsokana yace "zaki iya bari naganki da dan singlet din dake jikin ki?" da sauri ta kalli jikinta tayaya yagane singlet tasaka ajiye plate din abincin tai da sauri ta maida hannayenta tacikin hijabin tana turo hijabin gaba dan ya kwanta mata ajiki dayake hijabin robaroba ne karyaga jikinta ta ballamai harara zuciyanta na tafarfasa tace "kawuce kabarmana kitchen dinmu kona hadaka da Ammi na" ta kawad dakai tana kunkuni tace "wanan katoton ne wai baby" murmushi yayi sosai yace "inba ga tsoroba kifada da karfi naji" ko kallonshi batayiba, daukan kulan abincin ta yayi cikeda tsokana yace "bari na kaima babyna abincin nan" da sauri tadago kanta ta kalli kulan daya dauka yana rufe marfin da kyau hawaye ne suka cika idanunta gam tare kofan tayi tareda mikomai hannunta tabude baki zatai magana saiga hawaye sharr sun zubo da sauri tasa hannu tashare hawayen tace "wlh bazaka kaima wata abinci naba, Ammi ta dafa ta ajiyemin, babu wacce zata cim.....mi...." takasa magana sabida yanda bakinta ke rawa saiga wasu zafafan hawayen sharrr da sauri ta daura hannunta akan fuskanta tarufe fuskanta tana kuka mara kara bataso yagani hawaye nabin hannayenta, wani irin rawa zuciyan Aliyu yafara jiyake kaman yakamata ya rungume ta and assure her cewa ita kadai yakeso ita kadai ne azuciyanshi, ahankali ya ijiye kulan akan fridge ya tsugunna ahankali tareda kai guiwanshi kasa yana kallon fuskanta yanda har lokacin take kuka sabida yanda kafadarta ke rawa, hannayenshi yakai ahankali ya daura akan guiwowinta hakan yasa ta janye hannunta daga kan fuskarta daya gama wankewa da hawaye idanunta harsunyi ja sundan kankamce ta kallai, girgiza mata kai yayi ahankali, Murya chan kasa yace "am sorry for making you cry I was only trying to show you that kinaso na just dat you hate some part of me, and I promise to change for you, bazan kara miki fadaba, I will take care of you, I love you so much, let's build foundation of love da babu wata ko wani dazai iya gizgixata, let's build SOYAYYAN da ATSAKANIN TA babu wata SOYAYYA data isa ta shigo, Ina miki tsan-tsan so, son aure, I want you to bear my children, I love you Fateema, I love you you Anebaby, stop crying I belong to you ke kadai, wipe your tears kona goge miki?" makemai kafada tayi tareda sa hannu ta goge fuskan nata tass tana kallonshi ita kanta batasan ya akayi take sonshi ba, bama tasan lokacin data fara sonshi ba kawai taga tana sonshi dama haka so yake, murmushi yayi yanaji kaman yay kissing nata yace "bazaki ce na tashi ba Baby" dan murmushi tayi akunyace tareda rausaya kanta tace "ka tashi" tashi yayi ahankali tareda daukan plate dinta yadau kulan yazuba mata abinci sai kallonshi tabaya take, spoon yadauka yasa mata akan abincin ya mikamata yana kallon fuskanta ahankali tasa hannu ta karba batare daya sakin mata plate din gabaki dayaba yace "bakice min kinaso na ba" akunyace ta fizge plate din tajuyamai baya tareda sa hannu zata bude kofan ahankali tace "ni banson lazy man, I want My Aliyu to be the strongest man alive on earth, unbeatable, champion, kai karfi kaman wanda muke gani a TV suna wrestling da masu zuwa gym, ni banson lazy I want to see the strong you" tadan juyo tamai wani irin kallo dayasa numfashin shi yakusa tsayawa tace "until then amsan dakake so kaji bazakaji ba" tabude kitchen din da gudu tafita yabita da kallo yana murmushi kafin yadan shashafa gemushi yace "fair enough, I can do anything just to win your heart Anebaby".
_duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya isa__*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
3⃣7⃣
Fita tayi daga kitchen din da sauri, hada ido sukayi da Abdul dake kan kujera yana rikeda remote din TV yana murmushi, dauke kai tayi da sauri tai hanyar stairs daidai Ihsan tafito sabida gajiya d jiranta datake tayi a daki tace "ainazaci afalo kikecin abincin shine nace barina biyoki" girgiza mata kai Aneesa tayi, cikin yar siriruwan muryanta tace "a'a, mukoma daki" juyawa Ihsan tayi sukai sama.
Ahankali ta zauna kan gadonta rikeda plate din abincin tana murmushi tana juyawa tana tunanan kalaman Aliyu dake ratsa mata zuciya, tana wani irin karajin maimaicin kalaman shi a kunnuwanta, tabatan da akayi yasa tadago kanta da sauri Ihsan ne kaman zatai kuka tace "kinki kulani, ba Momma tacemin mun zama friends ba, kodai bakisona ne a matsayin kawarki" da sauri Aneesa ta girgiza kai tareda ajiye abincin agefe ta zare hijabin jikinta ta ijiye tace "laaaa, no bahaka bane ina sonki a matsayin kawata sosai ma" murmushi Ihsan tayi cikedajin dadi tana kallon jikinta, wani milk color shimi tasaka ya kwanta a jikinta bulbul ya bayyanar da kirjinta sosai kaman zasu yaga sufito, murmushi tayi tace "to yaushe zakizo gidanmu ki kwana?" ahankali Aneesa tace "nima bansaniba amma zan tambayi Ammi da Abba insun barni zanzo I promise" murmushi Ihsan tayi tace "to shikenan dau abincin ki to kici hudu takusa zaku koma islamiya kumako" gyadamata kai Aneesa tayi ta faracin abincin haka Ihsan keta mata hira babu labarin makarantan su dabata bataba harta cinye abincin hira takemata, kwalama Aneesa kira da Ammi tayi yasa ta amsa da sauri. "na'am Ammi" daga tachan Ammi tace "kin manta zaki islamiya ne ko" da sauri ta kalli agogo hudu saura minti biyar, da sauri Ihsan tace "la mun manta tashi da sauri ki shirya" tashi tayi ta shiga bayi tadauro alwala tazo tai sallan la'asar sanan tai wajen wardrobe dinta, wani dogon rigan yar kanti tadauka baki ne color tasaka, tazaro wani clean ironed mustard color hijabinta har kasa tasaka tasaka safa sanan tadauko wani dan babban jakanta ta kwashe littatafan da aka bata aciki ta rataya ta kalli Ihsan dake ta binta da kallo itadai tanason wanan Aneesan tarasa mesa, waya Aneesa ta mikamata tace "gashi samin number ki zamu dinga WhatsApp" sakamata number Ihsan tayi sanan tarakota suka fito afalo sukaga Ammi da Momma sai hira suke Momma tace "har anfito yan islamiya to adawo lafiya" Ameen tace tana kallon Ammi dake binta da kallo batare datace mata komiba, turobaki tayi a shagwabe tace "Ammi bazakimin addu'a ba" dariya Ihsan tayi tace "laaaa ashe kina shagwaba katuwa dake" murmushi kawai Ammi tayi tace "wanan Ihsan, aina kosa Allah yakaimu ranan aurenta nayi na tarkatata nakaita gidan mijinta nagaji" kaman zatai kuka tace "niba inda zani ina tare da Ammi na" dariya dukansu sukayi Ammi tace "bazaki wuce kitafi ba kin tsaya surutu sai kinyi latti, kyasha dukan latti, adawo lafiya to Allah kiyaye, banda wasa kuma adage da karatu" bye tama Ihsan sanan tawuce tabude kofa tafita daga dakin already taga har yara sun cika wurin motar ana jiran driver yazo yabude su shiga, ahankali take tafiya tana nufan parking space din kaman ance ta daga kai da Aliyu suka hada ido dake gaban shashin shi yana mata wani irin kallo yay folding hannunshi a kirji, dauke kai tayi kirjinta na bugawa tarasa mesa kirjinta ke bugawa duk inta ganshi kasa daurewa tayi tadan dagokai ta kallai sake hada ido sukayi har lokacin itayake kallo kaman zai cinyeta da idanu, samin kanta tayi da dagamai hannu kaman wata yar koyo taimai waving hand din alamun bye da sauri ta kalli hannun nata kaman ma batasan lokacin data dagashi ba, dan murmushi yayi tareda lumshe ido yabude su ahankali yana kallonta ahankali yay waving nata back irin waving dinan na yaron dabayason maman shi tafita, dauke kai tayi da sauri tadena kallonshi dan hakanan taji yawani irin bata tausayi kaman zuciyanta da nashi na communicating, kaman zuciyanshi nace mata karki tafi kidawo ki zauna dani.
Karasawa wajen motan tayi har direba yabude yaran duk sun shiga Hajar ne kadai agaban motan, wani matsiyacin kallo tama Aneesan tace "gasu agola nan anzo" daidai Aneesa takaraso wajen Rauda dake cikin motan dan ciwon cikin yasaketa sosai yanzu tace "kai Anty Hajar wlh babu kyau fa" ta kalli Aneesa datai kaman batajisu ba tasakin mata murmushi tace "shigo ki zauna Aneesa" murmushi itama tamata dan sai yanzu ne tagane Rauda itace yarinyan data taimaka ranan data fara ganin Aliyu sarkin kallo sai kallonta yake kaman baitaba ganintaba, shiga cikin motan tayi ta zauna kusada Rauda, Hajar ta shigo itama sanan direba yarufe kofan yakoma gaba ya shiga yaja.
Ahankali Rauda tasa hannunta takarbi hannun Aneesa data danyi wani zanen lalle ta around kumbunan ta tace "wow Aneesa wanan wani irin zanen lalle ne? Bbu kodaya a hannunki saita wurin yatsun ki it really looks nice, waya miki ya bala'in burgeni, waya miki?" murmushi Aneesa tayi tana kallon yatsun nata zanen datayi ne da bikin Ammi saitama Ammi kuma lalli mai kyau, ahankali tace "ninayi" "iyye kin iya lalle ne daman?" gyadamata kai tayi tace "na iya, kinaso namiki?" da sauri Rauda ta gyada mata kai tace "inaso mana, sosai ma" ahankali Aneesa tace "shikenan duk randa kika shirya zan miki wanda ma yafi wanan kyau" washe baki Rauda tayi tace "nagode, Awani aji aka saki dazu a hadda?" ahankali tace "aji hudu, islamiya ma aji hudu" bangaje mata kafada Rauda tayi cikeda jin dadi hira irin na kawayen nan tace "iyye ajinmu daya ashe, nima dazu dasafe cikina keta ciwo saisa banjeba wlh" ahankali Aneesa tace "sorry Allah ya sawake" cikeda damuwa Rauda tace "kema kinayin ciwon ciki idan zakiyi?" gyadamata kai Aneesa tayi batare datai magana ba she's not just comfortable sabida Hajar dake wurin, dan tana ganin yanda Hajar ke hararanta itada Raudan kaman ta bubbuge su, cikeda damuwa itama Rauda tace "sannu kinji Aneesa, ance inkai aure yana denawa" "dalla malama kimana shiru ko kina maganan iskanci agaban yara" Hajar tafada cikeda masifa, cikin tsiwa Rauda tace "to wai me ruwanki dani Anty Hajar, yaran sunsam menake cewa ne, kinamin wani ihu saikace nayi dake" ta harari gefen side din Hajar din, murmushi Aneesa tayi hakan yakara harzuka Hajar tace "dan ubanki nikekema rashin kunya?" cikeda rashin kunya Rauda tace "karki kara zaginmin uba nidai, Dady na nagida yana hutawa abinshi kina duramai zagi, kuma ai badake nakeba daga ina firana da kawata saikiyi ta zagina, dakenayi? Neman tsokana kawai" kwashe wa da dariya yaran motan sukayi, wani mugun kallo Hajar tamusu hakan yasa at ukai shiru, Hajar tai kwafa tace "zamu koma gida kaman Mama taji komi" dauke kai Rauda tayi tacigaba da hira ta da Aneesa batakara cemata komiba harsuka kai makaranta suka tafi ajinsu a binsu.
***
Wuraren magrib suka shigo gidan, derevan su yay parking yafito tareda zagayowa yazo yabude musu, saukowa sukayi Rauda ta dubi Aneesa data sauko bayan ita tace "saida safe ki gaishemin da Mummy, gobe zanzo na gaisheta kinji, bari naje part din Ya Aliy...." fizgan hannunta Hajar tayi kaman tafizgo barauniya tace "dan ubanki bazaki ba, ba Mama tahanaki zuwa bangaren shiba" cikin tsananin jin haushi Rauda tace "wai me haka Anty Hajar, wlh kisakeni kona hadaki da Dady me ruwanki dani sai samin ido kike kina sauraron conversation dina" cikin fushi Hajar tadunkule hannu ta sakin mata mugun dundun abaya da har Aneesa saida tajishi har cikin ranta sabida karan dayayi dumm! wani irin ihu Rauda tasaki kaman zata fasa gidan tai kasa tana bankarewa daidai Aliyu ya shigo gidan daga masallaci, rike ciki Rauda tayi dan har cikinta taji dundun tasaki wani irin mugun kuka tana kama cikinta, kaman Aneesa zatai kuka ta kalli Hajar dake huci kaman wata kumurcewatu😎 tace "me tamiki zaki mata wanan dukan bayan kinsan cikinta naciwo" da yatsa Hajar ta nunata tace "ke kalleni nan am 25 niba tsaran wasan ki bace, ba ruwanki idan nida kanwata na fada agol...." wani irin wawan mari da aka dauketa dashi yasa takasa karasa kalman dazata fadi tadago idanunta da sukai mata dishi dinshi tsabagen zafin marin tana sosa wurin ta kalli wanda ya mareta Aliyu ne yana sanye dawata white riga mai dark blue short hands sai dogon black jean dayasaka kamshin turaren shi yabi yacika wurin, hanunshi yadaura kan wandonshi yana kwanto belt dinshi dama bala'in haushin ta yakeji tun ture Aneesa datayi dazu tafadi, cikeda rashin kunya Hajar ta kallai tana ganin belt din dayake shirin kwancewa ita tafi karfin tagudu tace "wlh karma kasake kayi gigin ciro belt dinan kace zaka dakeni dashi agaban kannina kajamin raini agaban yaran da aka haifesu jiya, meruwana dakai nasan kane shiga shara ba shanu, wlh ka zaulamin belt dinan saina hadaka da Mama na tafito ta ramamin mugu kawai" wani irin zuciyane Aliyu yaji tarufe shi ya tsani rashin kunya, ahankali Aneesa ta saukar da kanta kasa jitake kaman tarufe Hajar da shegen duka yanda takema Aliyu rashin kunyan nan harda zagi.
Karan saukan belt da ihun Hajar dataji yasa ta dagokai, takoina Aliyu ke zubama Hajar duka kaman dama anbashi contract din dukanta ne, murmushi Rauda tayi tana share hawayen daya gama wanke mata fuska ganin Ya Aliyu na rama mata, ihu sosai Rauda take tana kiran maman su. "wayyo Allah na, Mama, Mama, Mama kinga Ya Aliyu ko, Mama zai kasheni" fara bude kofofi matayen Dady sukayi suna kallon yanda Aliyu ke kilan Hajar dake ihu da magriban nan, bude kofa Mama tayi jin ihu da hayaniya atsakar gida idanunta ne sukaci karo da Aliyu na dukan Hajar da belt gasu Rauda da sauran yaran gidan jikin mota suna kallo kaman suna kallon show, ga kishiyoyinta ko alamun kwatan Hajar bamasu yiba dan Hajar dama ta addabesu duka yarinyar badai rashin, da gudu ta shiga sauka daga matattakalar benen gaban flat dinta daidai Abba shima ya shigo gidan dan dama dawani ya tsaya magana awaje da tare zamasu shigo da Aliyun daga masallaci. "Gadanga" Dady yakira Aliyu adan zafafe dudda yasan Hajar tai wani abune saisa yake dukanta haka but he's strongly against dukan y'ay'a mata baiso dan sunada rauni. "Aliyu" kiranshi da Dady yasake yi akaro na biyu yasa yawani irin hankade Hajar da hannu, Mama dake tahowa ta tareta da sauri tanabin jikin Hajar din da kallo tana dubawa yanda hannayenta da fuskanta yay rudu rudu, mayar da Hajar din gefe tayi ta ijiye ta jikinta har rawa yake ta zabura tatashi tayo kan Aliyu tace "billahillazi la'ilaha illahuwa bazan yarda ba, y'ata ce kama rudu rudu da jiki haka, wlh saina rama mata" tai kan Aliyun dake mata wani matsiyacin disgusting look jiranta kawai yake tazo tace zata tabashi, azafafe tayo kanshi Dady daya karaso wajen yace "wlh, wlh kika tabamin yarona banga abinda zai hanaki barin gidan nan da daddaren nanba, baki da hankali ko Kareema, kan Yaya yadaki kanwar shi shine zakice zaki rama agaban kaninshi? Bismillah tabashi, tabashi ki gani" yay maganan cikin tsananin fushi yana rungume hannu a kirji yana kallon Maman su Raudan data tsaya tana kallon Aliyun da mahaifin nashi ke tsaye kusada shi, cikin fushi yace "Aliyu yarone mai hakuri, ko kyaran kaninshi bayayi, bantaba ganin yadaga hannu yadaki wani a gidan nanba danyau yadaki Hajara aisai kinsan da dalili ko, Hajara yakamata kima fada baki taso kice zaki dakeshi ba, Gadanga nawa zaki dama agabana, gaban babanshi Kareema, bari kiji daki tabamin yaron nan gwara ni ki tabani sau dubu wlh zan iya yafemiki sau dubu amma duk wanda yatabamin yaron nan kowaye shi aduniyan nan, Kareema kowaye wlh sai inda karfina yakare kinji na rantse miki, wlh kikiyayeni, ki kiyaye ni Kareema, ko gigin wanan haukan karki karayi in your whole entire life" cikeda bala'i da bakin ciki Mama tana kallon yanda Dady kemata bambami tace "ninasan babu abinda Hajar tamai tsabagen tsana ce irin ta Aliyu meruwan Hajar dashi iyee, me Hajar zatamai" da sauri Rauda tace "Mama wlh Anty Hajar ne taketa ma Ya Aliyu rashin kunya agabanmu" da sauri Dady yace "to kindaiji ko da kunenki dan haka ku tattara kowacee ta tafi flat dinta" ya kalli Hajar dake kuka har lokacin jikinta narawa yace "gobe ki kara mara kunya fitsararra, tausayi kikabani danazo nakara miki wani sabon dukan wlh, Aliyu tsaran wasanki ne, ko kallon banza naji kin karamai sainai mummunan sabamiki da idanu kaman na mujiya tashi ki wuce daki kiyi wanka kici abinci" juyawa Mama tayi ta kalli Rauda ta nunata da yatsa tace "badaike shaidaniya bace wlh bani bake Rauda, zanyi maganin ki, badai kinkini uwarki da yar uwarki ba zaki sanine, wlh bani bak...." cikin tsananin fushi Dady yace "waike kin fara zarewa ne Kareema? Me kikecema karaman yarinya bakiba ita iyyee? Mekike nufi? Zan mummunan sabamiki fa inbakibi ahankali ba" juyawa Mama tayi takama Hajar da dagata daga kasa tace "tashi muje, Allah zai sakamiki, wlh saina rama miki wanan alkawari namiki, kuma magulmata yan bakin ciki sai akoma daki masu daukan rahoto, ba kisankai akayiba ai" tai maganan tana kallon matayen Dady, tsaki Amarya tayi tace "aikin banza harara aduhu, gwara da aka lallasatan" da hannu takira yaranta dake gaban mota tace "let's go kids acire kayan makaranta" da sauri sukazo suka shiga daki, dayan matar Dady takira nata yayan ta harari Mama tace "rahoto kam yadauku saura bugawa ajarida ko yarana" tai maganan tanajan kumatun yaran cikeda wasa aiko suka fashe da dariya sukai daki tarufo kofar flat dinsu da karfi, kwafa Mama tayi tace "duk zanyi maganin kune kunyi dani, yar halak ce kumani, muje Hajar" taja Hajar sukai part dinta suka bude kofa suka shige.
Ajiyan zuciya Dady yasaki idan yace baigaji da matayen nan nashiba yay karya, bayason saki, ya tsani saki saisa bazai musuba kullum binsu yake da addu'a Allah ya shiryar mai da iyali kawai amma yasan sun lalatamai yara, dagokai yayi ya kalli Aneesa murmushi yamata yace "kama Rauda Aneesa kutafi flat dinku" ya kalli Rauda datai zuru zuru sabida kalaman maman ta ance uwa uwace koma yayatake yamata murmushi yace "don't worry okay, bi Aneesa ki kwana a flat dinsu, am coming there now yanzun nan zanzo duk muyi dinner tare, you guys should go and shower" gyadamai kai tayi suka wuce suka tafi Aliyu yabisu da kallo cikin fushi Dady ya kalleshi yace "come with me" yya hanyar shashin Aliyun.
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment to WhatsApp number na 07012181461. Zaki iya turo katin MTN na 300 for those dabasu da card sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya_
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
3⃣8⃣
Bude door din flat dinshi Dady yayi ya shiga Aliyu yabiyo shi abaya hannunshi ma duk zafi yakemai yadai daure baiso yanunama Dady, maida kofar dakin Aliyu yayi yarufe ya shigo ciki, cikin fushi Dady ya juyo ya kallai yana karasowa cikeda fada yace "sabida babu kyau yima babba fada agaban kaninshi ne that's d reason why bance komiba, why will you be beating Hajara like that kana so kajimata cewo ne eh? Wat if kamata illa? Aliyu kadinga controlling wanan zuciyan fa, wats up with wanan zuciyan dakake yi this days abu kadan ka harzuka eh?" daure fuska yayi tamau yakaraso yafada kan kujera ya kwanta batare dayace komiba dan yasan yay magana fada zasuyi da Dady sosai this night, cikin fushi Dady yace "ba dakai nake magana ba Aliyu? Badakai nake magana ba ka shareni haka?" kaman zaiyi kuka cikin kunan rai Aliyu yace "Daddd leave me aloneeee" baki Dady yasaki yana kallonshi, cikeda jin haushi yet bakuma jin haushin shi yakeba but yabatamai rai, cikeda fushi Dady yace "nikake cema nabarka alone Aliyu? Zan sassaba makafa, babu kyau dukan mata duk abinda su Maman yaran sukemin kataba ganin I raise my hand on them? they don't hit woman Son ba'a dukan mace" cikin fushi sosai Aliyu yace "leave me alone Dad, Allah kadamen I will leave this house for you and your wives, kun isheni, am tired, am tired Daddd, kowa hates me, what have I done haaa? Hajar doesn't respect me, my own siblings don't respect me, what have you done about it Dad? Kataba kiransu kamusu fada? Kullum they keep pretending niba wansu bane, pretending we aren't bloodties, we are not blood related, idan Rauda tazo wajena adake ta, amata this amata dat mekake cewa akai? You think am not hurt because I keep mute bana magana? Banda wata kanwa dat I can go out with and say this is my sister she's my sister, kannin nawama basu sona, common small Amal (auta) idan taganni she will be running Mama tace kartamin magana intamin magana Mama will beat her, koda yaushe am alone, am alone, am alone, am soo lonely, so soo lonely Dad, you think abin baimin ciwone? you think banson kannina ne ko bandamu da yanda suke behaving am dead to them
basu sanni ba? Dad my 19 sisters, all of them like all of them, I love them with all my heart because they came from you, dsame blood ke running in my vein shike running in their veins, sabida nahukunta Hajar which bantaba yiba shine zakazo kana questioning nawa are you also trying to show me I don't have any right over them ba kannina bane Dad? Are you telling me nafita daga harkan su kaima? Banda kanni ko Dad, banda iko a kansu ko Dad?" tashi yayi da sauri zaiyi ciki Dady yarikemai hannu zuciyar shi tai rauni sosai, maganganun Aliyu sun sosamai zuciya, sun tabashi bana wasaba kaman yabuga uban ihu yayta kuka yakeji, ahankali yace "Aliyu na, wait Gadanga na ina zaka?" fizge hannunshi Aliyu yayi da karfi yay bedroom dinshi kafin Dady ma ya iso yamaida kofan yarufe yasaka key yafada gado yaja pillow yana kara matse idanunshi yana kokarin hana kanshi kwallan dake shirin zubomai.
Wani irin sanyi jikin Dady yayi jin maganganun Aliyu, ahankali yadaura hanunshi kan kofan yay knocking murya chan kasa yace "open the door My Boy" shiru yayi baima da karfi sabida yanda yay hurting Aliyu, ahankali yace "you've made me realise that you are not more yaron nan dan shekara goma danake dauka up and down muna yawo, you've made me realise that you are now a man, namiji dazai iya rike iyali, mai hankali da sanin yakamata" shiru yayi zuciyar shi nawani iron swelling with emotions ahankali yace "am sorry Gadangana, Dady is sorry for hurting his boy, Daddy have made a mistake, his boy misunderstood Dady, am sorry Aliyun Daddy shi, open the door okay we have alot to discuss" shiru yayi kalaman Aliyu nakara dawomai zuciya runste ido yayi saiyau ya yarda cewa yay sake ya tsaya yabude ido yana kallon matayenshi najuyamai kan yara, shine uban yayan shi shine zai hada kan yayan shi idan matayenshi basa son danshi wanan is understandable not yaranshi basa son Aliyu, yau idan yafada yamutu ubanwa ye zai tsaya musu amatsayin uba? Ubanwa zai aurar dasu naba dasu aure? What was he doing all this while yana kallo matayenshi nakoyar da yayan shi cewa Aliyu is nobody he is not their brother enough is enough! Knocking kofar Dady yayi yace "Aliyu na open the door" jin ana tada sallan isha yasa Dady yace "at least kabude kofa kazo mutafi masallaci kaji" jin shiru yasa zuciyan Dady yay rauni sosai yasan Aliyu da taurin kai yasanshi farin sani, yasan yanda ranan nashi yabaci yau kome zaifadamai bazai bude kofan nanba, juyawa yay ahankali yawuce yafita masallaci yatafi, isha'i yayi yay shafa'i da wuturi sanan yadawo gidan shashin Aliyun yakoma yay yay yay dashi yafito bai fitoba hakan yasa yafito yarufo ai kofan shashin nasu yawuce flat din su Ammi.
Ahankali yabude kofan flat din wani hadadden kamshin turare ne yamai sallama, Aneesa ce kadai a falon tana sanye da dogon riga tana rubuce rubuce da alamu assignment takeyi, sallama Dady yayi ahankali da sauri Aneesa tadago kai ganin Dady yasa tasaki murmushi tace "sannu da zuwa Abba" gyadamata kai Dady yayi yasami wuri kan kujera ya zauna tareda fuzar da iska yana shafa gaban goshin shi kaman wanda kefama da ciwon kai, ganin yanda Dady yayi yasa ahankali Aneesa tace "Dady bakada lafiya ne?" janye hannunshi yayi daga goshin ya kalli Aneesan murmushi yadan kakalo mata tareda girgiza mata kai yace "No am fine, ina maman ki?" ahankali tana nazarin Dady tace "tana sama a dakinta" gyadamata kai yayi tareda dan lumshe ido yace "okay jeki kiramini ita" gyadamai kai tayi tamike tsaye tai sama dakin Ammi ta shiga Ammi datai wanka tana cikin fesa turare Aneesa tai sallama ta shigo hakan yasa ta kalleta, shigowa Aneesa tayi dakin tace "Ammi Abba na nakiranki kaman baida lafiya" da sauri Ammi ta ijiye turaren datake fesawa ta kalli Aneesan tace "kaman baida lafiya" gyadamata kai Aneesa tayi da sauri Ammi tai hanyar kofa tanunama Aneesa yan kayan da taciro daga sip tace "kimaidamin kayayyakin nan cikin sip" gyadama Ammin kai tayi tace "to" Ammi tajuya tafita da sauri, tundaga kan stairs Dady ke hango hasken fuskan Ammi dake mugun sanyayamai tana kallonshi tana zuwa da dan saurinta, ajiyan zuciya ya sauke ganinta ahankali takaraso ta zauna kusada shi hanunshi daya sanya yadafe kan goshin shi ta karbe tare da shafa goshin wani irin sanyi yaji, ahankali tace "meyasami farin cikina abin alfaharina, wats d matter meke damun mini mijina?" Ammi tai maganan tana tattaba tundaga kan goshin shi har zuwa wuyan shi, hannunta Dady yarike ahankali tareda sauke ajiyan zuciya murya chan kasa yace "is your Son, Aliyu ne" chak Aneesa da fitowan ta kenan daga dakin Ammi bayan tagama gyarama Ammi sip din ta tsaya sabida yanda kalman Aliyu ne yadaki har zuciyan shi.
"meya sami dana Alhaji baida lafiya ne?" Ammi tafada cikeda damuwa sabida yanda taga Dady yayi, hannun Ammi Dady ya matse gam murya chan kasa yace "fushi yake dani, ya kulle kofa yaki budemin, am so angry at my self Ummu Aliyu banda Aliyu adalci ba he made me realise that today, banma Aliyu adalci ba" Dady yafada araunane cupping face
Face dinshi Ammi tayi in a very caring manner ta girgiza mai kai tace "listen to me u are Aliyu's, and you've always wanted wats best for him so karka kara cewa bakamai adalci ba, duk duniyan nan babu mai son Aliyu kaman kai" shiru Dady yayi tareda lumshe ido yadaura hannun Ammi kan kirjinshi ahankali yace "Aliyu yau yacemin agaban idanuna kanninshi suke nuna basuson shi basu san dashiba, to them they don't even regard him as their brother kuma bantaba cewa komi akai ba" dan shiru Dady yayi yana sauke ajiyan zuciya kafin yace "you know what Ummu Aliyu? Wlh he is right gaskiyan shine, banma d'ana adalci ba, agabana ake komi amma banacewa komi Aliyu nason kanninshi sosai amma basa sonshi banma d'ana adalci ba, what can I do to unite my children? Tayaya zan hada kan yarana gabaki daya sun manta da matsalolin iyayen su suso kansu how? How? Is too late iyayensu have already poison my children's mind I've made a huge mistake is too late for me wlh" girgiza mai kai Ammi tayi tace "don't say that, is not too late mijina, together me and u zamu hade kan y'ay'an mu, mudage da addu'a komi yay zafi maganin shi Allah yanzu ina Aliyun?" "ya kulle kanshi adaki baiso yay magana da kowa, nayi nayi yabude min kofan yaki, bazai yarda yama kowa magana ba saiya huce maybe gobe" gemunshi Ammi ta shafa tace "is alright, gobe zanje har bangaren shi namai magana dakaina, be happy, Allah yaga zuciyan ka you want nothing but good for your entire family Allah zai taimake ka, yaranmu zasuso junansu, they will unite fiye da yanda mukema tunani kaji, am here, I will always support you duk tayanda zan iya" tai maganan tareda mai wani kiss mai aanyaya rai agemu lumshe ido Dady yayi kafin yabude su ahankali yace "muje part dina kibani abinci na am hungry" gyadamai kai Ammi tayi tawuce dining tahade abincin shi a warmers a big basket, basket din yakarba daga hannunta tareda rike mata hannu suka fita daga dakin ba karamin tausayi yabama Ammi ba and she promise she will help him out.
_duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya isa ban yafeba, duk wacce ta fitar min da book waje Allah ya isa_
_duk maison book dinan should chat me up 07012181461_
_for business promotion, business advert chat me up 07012181461_
Jin fitan su Ammi yasa ahankali ta sauko kasa jikinta yay sanyi dan taji gabaki dayan maganganun Dady da Ammi, ahankali ta zauna agaban littafan ta tana kallon assignment din datafarayi dan gobe zasu bayar, rasa natsuwan ta tayi jin Aliyu ya kulle kanshi adaki yakima kowa magana, ahankali tadauki byronta zata cigaba da assignment din takasa, pink hijabin ta dake kan saman kujera taja tareda mikewa tsaye ta zura hijabin tai hanyar kofa, ahankali tabude kofan tafita daga dakin tareda maido kofan tarufe ta tsaya agaban flat din nasu tana kallon flat din Aliyun dake nesada su kadan sotake tahana ranta zuwa but takasa takasa hakura sabida jitayi yana cikin damuwa jitayi itama ta shiga cikin damuwa sosai, ahankali ta shiga taka matattakalan sauka daga gaban flat dinsu tasauka
Tai hanyar shashin Aliyun, agaban kofar sitting room dinshi ta tsaya heart dinta na racing kafin ahankali tasa hannu tabude dakin, wanan mayen kamshin nashine dahar tagane taji a falon, falon babu datti kodaya saiyan littafai datagani kan kujera kaman karantawa yake, ganin baya falon yasa ahankali tai hanyar bedroom dinshi heart dinta na racing but takasa hakura, tsayawa tayi agaban kofan kirjinta na bugawa fiyeda dazuma takasa knocking, wani irin sauke ajiyan zuciya tayi trying to calm her self down kafin ahankali tadaga hannunta zatai knocking aka bude kofan hada ido tayi da Aliyu dataga idanunshi sunyi jajir har kumbura sunyi kaman wanda yasha kuka, yana rike dawani babban trolley yana sanye da faran riganshi ta dazu, tsayawa yayi chak yana kallonta kaman yanda itama ta tsaya chak tana kallonshi tundaga kai har kafa kirjinta na bugawa, her heart breaking ganin yanda idanunshi sukayi tanajin wani irin sadness da bakinciki kaman suna sharing dsame feelings, lumshe ido yayi ahankali kirjinshi namai zafi kafin ahankali yabude su yadaura akanta dauke kai yay da sauri yaja akwatinshi tareda bi tagefenta zai wuce falo, kama hannunshi tayi da sauri tarike gam batare data juyoba wani irin kuka nataso mata, ahankali shima ya tsaya chak jin soft hand dinta rike da hannunshi.
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
3⃣9⃣
_*Birthday Bonus page*_
_GGM ina gifts dina iyye?🥰_
_how to subscribe_
_xaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watsapp number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya_
Ahankali shima ya tsaya chak jin soft hand dinta rike da hannunshi batare dayace mata komiba bakuma tareda yajuyo ba, juyowa tayi ta kalleshi sai wani irin swelling da zuciyanta kemata kaman zai fashe, ahankali cikin wani irin tattausan murya mai cike da so, kauna, tsantsan lallashi dason lallaba mutum tace "where do you think you are going? Saida ka koyama zuciyata sonka ne zaka tafi ka barta? Ina zaka?" shiru yayi baice komiba harta cire rai zai amsata ahankali cikin shakakkiyar muryanshi yace "California" dudda dai batasan inane wurinba amma dagajin sunan tasan sunan wani kasan wajene, murya chan kasa yace "everyone hates me, kowa ya tsaneni, I want to leave the house for them, zan barmusu gidan suhuta" girgiza mai kai tayi cikin wani tattausan murya sama da nadazu tace "zuciyata bazata iya rayuwa babu kaiba, I can't begin to imagine yanda rayuwana zai kasance idan natashi banci karo da fuskanka a gidan nanba, karkazama butulu ka gama koyar da zuciyata tsantsan kaunarta saika tafi ka barta, I....l....love yo...uu Aliyu" tafada muryanta na breaking sosai kafin ahankali tace "isn't my love enough for you? Please karka tafi ka barni, ina sonka Aliyu nasan banfada ma ba, I love you so much my Aliyu" wani irin sakin jakan hanunshi Aliyu yayi jakar tafadi akasa batare daya juyoba, ahankali Aneesa ta juyo idanunta sun cika da kwalla sosai tana kallon bayanshi she's so sad, so soo sad tarasa mesa she's feeling his sorrow sama da tunaninta, murya chan kasa tace "turn and look at me, kajuyo ka kallen ka kalli idanuna da a yanzu basuda wani buri daya wuce suga fuskarka dauke da wanan murmushin annuri, karka tafi ka barni Aliyu I love you, kaji" wani irin juyowa Aliyu yayi idanunshi sunyi jajir sun cika da kwalla dawani irin gudu yafada jikinta yay hugging nata as if his whole life depend on it, dudda ta mugun ji tsoron yanda ya rungume ta dan unexpected ne amma saida ta bala'in ji tsoro sabida yanda takejin kirjinshi nabugawa, yana fitar da numfashi da sauri da sauri, ahankali take komawa baya yana biyeda ita har zuwa cikin dakin, tama rasa yanda zatamai dabas ta zauna bakin gado batasan takai bakin gadonba ahankali shima yarage tsawo kafin ahankali ya zame fuskarshi daga kirjinta yadaura kan cinyarta ya kife kanshi kan cinyarta, inda yacire kanshi akan hijabinta tabi da kallo kafin ma tai magana taji inda yadaura fuskan shi kan cinyarta shima yajike tanajin lema lema, rawa hannunta yashiga yi ahankali ta daura hannunta akan soft black gashin kanshi dake kamshi sosai murya chan kasa takira sunanshi. "Ya Aliyu, menene? Why are you this sad? Why are you like this? Please kadena you are breaking my heart, I hate to see you sad, I prefer seeing that masifaffe mai zuciyan Aliyu na, kayakuri kaji" dan lumshe ido tayi tana kokarin hana kanta kuka jitake kaman ta tayashi kukan she's so worried and so sad for him, dan sharce small kwalla dayasami nasaran fitomata tayi tace "ba dolene kowa yasoka in this life ba, so mafi kyawu shine Son Allah, Inhar Allah na sonka mezaka yi da son mutane?" shiru tayi kafin ahankali tace "nabaka Ammi na, nabarmaka ita, Ammi nasonka kaman d'anda ta haifa so karka damu idan sauran basu sokaba, issue of kaninka, together zamusa duka kaninka saisun soka I promise you, I will make all your siblings love you, you will never be lonely again, please kadago kanka ka kallan" tai maganan tana shafa kanshi ahankali tana dan dago shi, ahankali yadago kanshi daga kan cinyarta har tsoro taji sabida yanda idanunshi sunkai jaaa sunma kumbura, jijiyoyin kanshi sun fito fuskarshi tai jajir abunka da farin fata, ahankali yakama hannayenta yadaura kan fuskarshi saiga hawaye sharr sun zubo sun sauka kan hannunta da sauri ta girgiza mai kai takai yatsun ta ta aharce mai hawayen ta girgiza mai kai hawaye itama sun cika idanunta sosai, murya chan kasa kaman wacce ke shirin kuka tace "no please kadena kuka, please Ya Aliyu" gyadamata kai yayi ahankali kaman wani yaro maraya, Oh my God wani irin tausayi daya bata yasa taji kaman ta kurma ihu itama tafashe da kukan dukta rude, bakin hijabinta taja da sauri tasa afuskanshi tashiga gogemai fuskan tass duk yana kallonta, ahankali tace "you will never be lonely, I will always be by your side, always kaji" gyadamata kai yayi yana kallonta shikadai yasan yanda yakeson Aneesa, the way take nunamai care dinan he feels like yay cuddling nata and they should remain like that forever and ever, dan murmushi tayi daya lobar da dimples dinta tace "to kamin magana, tell me something, say something" lumshe ido yayi kafin ahankali yabude yadaura akanta, ahankali da muryanshi da bata fita ko kadan kaman wani dan auta da aka dake shi yasha kukan nan yace "I love you" shiru tayi tana kallonshi wanan shagwaban na Aliyu na melting heart dinta, har wani skipping heart dinta yakeyi in yanamata dan bata taba ganin namiji mai shagwaba ba sai akanshi, rungumeta dataji anyi yasa tadawo daga duniyan tunani, rungumeta yayi tsamtsam kanshi akan kirjinta yana sauke ajiyan zuciyan irin na wanda yasha kukan nan da sauri da sauri, sosai taji she's uncomfortable dan kanshi nakan kirjinta dudda he's not doing anything kawai dai runguma ne and tasan he needs it dan he's very sad but she's so uncomfortable dan she's not wearing bra tana dawowa daga islamiyya dazu taci abinci tai wanka kawai tazura rigan tafito batasaka komi cikiba, gashi yanda ya rungumetan yana sauke ajiyan zuciya dayake penetrating cikin hijabinta harkan bear chest dinta yasa taji Wani shocking nabin kafanta har zuwa cleavage din ta, she's so uncomfortable.
Ahankali tasa hannunta tadan tureshi tareda ciro kanshi daga kirjinta, ahankali ya kalleta idanunshi sun kankance looking somehow yay wrapping hands dinshi around his waist inda ace zai mike ahaka nothing will stop her from seeing his erection, her body is so warm and soft, dan fuskarshi daya daura akan boobs dinta yasa yaji notin kanshi najuyawa dudda he's not seeing them but he could feel how big and perky they were, so full, hannunta yaji kan hannunshi dayay wrapping around her waist tana turawa alamun yasaketa ahankali ya janye hanunshi daga wajen, dan kallon fuskarshi tayi tace "bakaci abinci ba mezakaci?" shiru yayi yana kallonta yana kallon cute pink lips dinta dat he's feeling kaman he should grab them and give them the suck of their life, dauke kai yayi ganin maranshi ya murda joystick dinshi getting more harder, ahankali da muryanshi dabata fita sosai yace "pancake with coffee zansha" murya chan kasa tace "to tashi muje namaka" he don't want to embrace kanshi agabanta baikuma so tagane meke damunshi yanzu matsawa gefe yayi yace "go am coming" makemai kafada tayi ahankali tace "tare zamu, karka gudu ka barni" ahankali ya kalli fuskanta yama kasa cewa komi, dan murmushi tayi tace "okay to naji karkai fushi zan tafi, but promise me zakazo kaci kaji, promise?" gyadamata kai yayi yace "promise" murmushi tamai ta mike tsaye tabi ta gefenshi yanabinta da kallo he just wish yanada ikon dazai cire mata hijabin nan yaga irin baiwar halittan da Allah yamata, fita daga dakin tayi yana binta da kallo akwatinshi daya fadi awurin tadaga tajawoshi ciki tana kallon fuskanshi tace "kuma kazo yanzunan kaji" gyadamata kai yayi ashgawbe kaman wani mara lafiya dauke kai tayi da sauri tawuce tafita, tashi yayi ahankali yana cije lips yanda gaban jeans dinshi yadaga shi kanshi yaji tsoro shi harya manta in fact bazaima iya tuna d last time dayay having erection bama to shi yanadama lokacin matane banda Aneesa data shigo ranshi tai kane kane jin sonta yake a zuciyan shi kaman zai mutu bathroom ya shiga yabada warm water ya shiga ko yasa jikinshi ya kwanta.
Fitowa yayi daga wankan yaje gaban wardrobe dinshi ya chanza kaya zuwa simple kaya marasa nauyi yadawo yana kamshi sosai ringing da wayarshi yakeyi yasa yayi kan gado daukan wayar yayi sunan Boldest dayagani yasa murmushi ya subucemai a fuska saka wayan yayi a aljihu yazura white bathroom slippers dinshi yafice.
Ahankali yake tafiya dan sosai kanshi kemai ciwo har zuwa flat dinsu, ahankali yabude kofar flat dinsu wani sassanyar kamshi ne yamai sallama ahankali ya shigo tareda maida kofan yarufe ya shigo dakin yay hanyar dinning, kujera yaja yazauna tareda lumshe ido, bude kofan kitchen da akayi yasa yadago kai Aneesa ce tadan leko ganinshi tasa tasakinmai wani cute baby smile tace "kazo Ya Aliyu" gyadamata kai yayi yana kallonta ganin har yanzu da hijabin ajikinta, komawa kitchen din tayi already tariga tagama pancakes din dayake tagane shidan gayune sai kawai tabude fridge tana nema neme hango wani strawberry datayi yasa taciro wanke ssu tayi tamai slicing dinsu adorable dicing tadaura kan pancake din sanan ta tsiyaya honey mai kyau akai, tadauko wani tray ba silver mai bala'in kyau tadaura sanan tadau mug ta tsiyayo coffee dayariga yayi tadaura akan cup din, tadauko wani karamin sugar bottle din Ammi ta ijiye a side din tray sanan takawo spoon shima tasaka, murmushi tayi tana kallon tray ganin tray din yakara haska abincin kaman wani 5star dish, tadau tray din tafito, tundaga nesa yake kallonta harta karaso inda yake a kusada shi ta tsaya ta ijiye tray agaban shi ahankali sanan tadauko mug din coffee tace "sugar or honey? Wanne kakeso?" ahankali yamata pointing honey murmushi tayi tadau honey ta zuba mai a coffee, tadau spoon ta juyamai sanan ta mikamai, hannunta yabi da kallo he feels kaman ya janyo hannunta yadaura ta akan laps dinshi and have d coffee ahaka, ahankali yasa hannu yakarba tacire plate din pancake din ta ijiye mai agabanshi tace "kafara ci to am coming" da sauri ya kalleta kafin ahankali yace "ina zaki?" dan shiru tayi tana kallonta wani iri yakemata idan zaimata magana saikace wani jaririnta, dauke kai tayi da sauri ganin yanda yake binta da ido ahankali taja kujera ta zauna tana wasa da yatsun ta duk wani iri takeji, ahankali yana kallon fuskanta yadau fork tareda daukan zuma ware ido tayi ta kallai tace "laaa haka kakeson zaki Ya Aliyu?" wani irin murmushi yasakin mata for the first time tunda ya shigo dakin, ganin har lokacin zuba zuman yake yay nasha nasha akan pancake din yasa ta fizge roban zuman tace "yay yawa Ya Aliyu cikin ka zaimaka ciwo, ya isa haka" wani irin make mata kafada yayi kaman wanda yake shirin mata kuka, da sauri ta dauke kai kirjinta na bugawa, murmushi yayi ganin yanda yake samin lagonta yau ahankali yadau pancake din bayan yay wrapping sliced strawberry da honey a tsakiya zai kai baki yace "ance miki ni ina period ne kaman ke da cikina zai dinga ciwo dan nasha zuma whenever am about to have my monthly flow".
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
4️⃣0️⃣
Wani irin kunya taji ya lullubeta sabida maganan daya mata, dauke kai tayi kaman bataji meyace ba, murmushi yayi yashiga cin pancake dinshi dayamai wani irin dadi harsaida ya lumshe ido yabude yacigaba daci yana kallonta, murmushi yasake yi kafin ahankali yace "kobaki yi ne?" dago kai tayi ta kalleshi kafin ta turomai baki tadan harareshi tadauke kai sanan tace "ni banayi" dan murmushi yayi yadau mug din coffee ya kurba ya lumshe ido yayi abincin yamai dadi sosai, dan cizan bottom lips dinshi yayi yay murmushi yana kallonta yace "all girls use to have that stomach pain, haka Rauda tafadamin ita har kuka ma tanayi, kema kuma kinayi har kuka kema kikeyi idan kina having your monthly flow" tashi tayi da sauri zatai sama hannunta yarike tareda fashewa da dariya, juyowa tayi ta kallai yanda yake dariya sai taji ya bala'in burgeta hakanan saitaji duk damuwam datake ji dazu ya kau sabida yana dariya, turo baki tayi cikeda masifa ta kalli yanda yarike mata hannu tace "nika saken ba kyau namiji nataba macen daba muharraman shiba, nika saken" tsayawa yayi yana kallon bakinta yanda takemai tsiwa kaman ba itace tagama lallashin shi dazu ba barkono kawai, murmushi yayi kafin ahankali a shagwabe yace "to ni karkije ko ina stay with me inba hakaba I will not be able to very well, kinji Anebaby" dauke kai tayi tareda gyadamai kawai ganin yanda yake mata wani shagwaba ahankali ta zauna kan kujeran shikuma yacigaba dacin abincin as usual ahankali kaman wani karamin yaro yana kallonta, tun tana kallonshi yanaci harta fara gyangyadi dantagaji kafin ahankali wani bacci mai dadi yay awon gaba da ita danta gaji sosai.
Ture abincin yayi yadaura both his elbows akan table din yabuga uban tagumi yana kallonta, yanason Aneesa, yanaso ta yanaso ta sama da tunanin shi, she's just the definition of matar dayake so, dazaran ya shirya da Dady zai mishi maganan ta dan bazai taba bari innocent brave and fearless yarinya haka mai addini ta subuce mai ba, ahankali yaji tafara jan munshari ware ido yayi surprisingly this is the first time yake jin mace na minshari matso da kujeran dayake kai yayi kusada ita, lumshe ido yayi yanajin saukan munsharinta kan fuskanshi what is love without loving your woman's flaws? Ahankali yace "i love you girl" murmushi yayi kafin yamika hannunshi yadaura kan lips dinta dasuke abude firgigit ta farka tabude idanunta dake cikeda bacci tace "me haka kake tonona eh?" murmushi yayi yanuna mata stairs yace "muje naraka ki ki kwanta you are sleeping babyna" tashi tayi ahankali tana sosa ido tai gaba yana biyeda ita abaya har sama, dakinta tabude ahankali ta shiga, shigowa yayi shima yana kallon dakin yanda gadon kenan agyare, hijabinta tasa hannu zata zare tadago idanunta ta kallai yanda ya tsaya daga jikin kofa yana kallonta ahankali cikin muryan bacci tace "to kawuce kafita" gyadamata kai yayi yace "Alright gud night" juyawa yayi yasa hannu zai bude kofan saikuma ya juyo ya kalleta itama kallonshi take murmushi yamata murya chan kasa yace "I love you Fateema, Swt dreams" murmushi tayi tabude bathroom dinta ta shige akunyace hakan yasa yabude kofa yafita yasauka kasa yay hanyar fita, sauka idanunshi sukayi akan wayanta dakuma littafan ta datake assignment dasu,v karasawa wajen yayi tsugunnawa yayi ahankali yadebi littafan ya tattare tareda wayanta yay stairs hawa yay yayi sama, ahankali yabude kofar dakinta ya shiga daidai lokacin tabude bayi tafito tana sanye dawani spaghetti hand cotton half night gown baby pink, ihu tayi tabude kofan bayin takoma ciki da gudu shikuma ya tsaya yana binta da kallo murmushi yayi sosai yakara so ciki ya ijiye mata abubuwan nata kan gado sanan yawuce yafita tareda rufo mata kofa.
[21/03, 17:46] Aishat Muhammad: Tadade abayi dudda taji budewan kofan shi amma taki fitowa sai daga baya sanan tabude kofan ahankali tadan leko ganin babushi yasa tasauke ajiyan zuciya tafito gabaki daya tai wajen kofan su da gudu ta kulle sanan tadawo ta kwanta kan gado tanaji wayanta na ringing taki dauka dan tasan shine kuma mugun kunya takeji tai magana dashi ahaka bacci yay awon gaba da ita.
Kaman amafarki taji muryan Ammi na kiranta. "Aneesa, Aneesa wai bazaki tashi daga baccin nan ba" firgigit ta farka ganin yanda gari yay haske sosai har rana tafito ysa tazabura tamike tsaye, buga kofan dataji anayi yasa yakalli kofan tai wajen kofan da sauri tabude Ammi ce ta shigo tana sanye dawani black hadadden bakin riga taci gayu tabi Aneesa dake murza idanu da kallo tace "dan iskanci sai yanzu kike tashi iyye?" kaman zatai kuka ta janye hannunta daga ido tace "Ammi nagaji jiyane saisa bantashi da wuriba" "common wuce kije ki dauro alwala kizo kiyi salla kifito kisamen a kitchen" gyadama Ammi kai tayi tajuya tai bayi Ammi kuma tawuce kasa.
Salla tayi tazura doguwan riga na atampa tafito a kitchen tasami Ammi tana girki, ahankali ta shigo tace "Ammi ina kwana" hararanta Ammi tayi tace "wuce kidau tsintsiya ki sharo ko ina har baranda, ki tattara takalmomin nan dasuka hargitse gefe daya" gyadama Ammi kai tayi tadau tsintsiya tafita tafara gyara falon tsaf har dining sanan ta shiga shara har zuwa bakin kofa takai sharan sanan ta kwashe ta kunna turaren burner dinsu dtazuba turare dakin yadauki kamshi sanan tadau tsintsiyan tabude kofa ahankali dan gyara varandan su kaman yanda Ammi ta gaya mata, idanunta ne suka sauka akan wata babban mota irin ta company mai suna Fitness Equip ana sassauke wasu manyan machines dabata san na meye ba agaban flat din Aliyu, hango mazan datayi yasa takoma daki hijabi tadauko tasaka sanan tadawo wajen idanunta ne suka sauka akan na Aliyu data ganshi tsaye kusada wani mutumi yana sanye dawani Beach 3quter dawani logo brown shirt ajikinshi magana yake amma yana hango ta yay shiru ya tsaya yana kallonta har saida mutumin da kemai magana ya juyo dan yaga meyagani me yake kallo dayasa yay shiru baya magana, dauke kai da sauri Aneesan tayi taduka tafara shara, kwala mata Aneesa taji anyi da sauri ta dago daga sharan datake, Abba ne tagani yana sanye da farar jallabiya da hula as usual shiga shi ta asuba ya tattaro yaran gidan gabaki daya harda Hajar dahar lokacin fuskanta yake a suntume, da hannu yamata alamu yace "zonan Aneesa" ajiye tsintsiyan tayi ahankali tafito ta karaso wajen tana kallon fuskan Dady ahankali tace "ina kwana Dady" murmushi Dady yamata yace "kin tashi lpy, kumuje ku gaida yayanku" Dady yay gaba duk suka dunguma suka bishi abaya hannunta Rauda takama tace "Aneesa how are you" batasamu ta amsa ba sabida kaiwa inda Aliyun yake tsaye da mutumin dasukayi Abba yajuya ya kalli Hajar ya mugun daure fuska yace "zoki gaida Yayanki" dayake duk iskancin ta tana tsoron Dady yasa tataho ahankali kanta akasa Aliyu ya zubamata ido yana kallonta, ahankali tace "ina kwana Ya Aliyu" ba yabo ba fallasa yace "fine, how was your night?" ahankali tace "Alhamdulillah, uhmm Ya Aliyu am sorry about yesterday" murmushi Dady yayi jin taji warning din dayamata, gyadamata kai Aliyu yayi yace "never mind" ahankali tace "thank you" dan murmushi ne ya subuce ma Aneesa sosai abin yamata dadi, da hannu Dady yace "oya Aneesa you and Rauda kuzo ku gaida yayanku" Rauda dai da gudu tafada jikin Ya Aliyu yau wace rana tazo taganshi freely, makalkaleshi tayi tace "Ya Aliyu gud morning" "ke cewa nayi ki karyashi" Dady yafada yana hararanta, ahankali Aliyu ya kalli Aneesan hada ido sukayi sanan ya kalli Rauda yace "ya ciwon cikin?" kaman zatai kuka tace "yadena" gyadamata kai yayi ya kalli Aneesan ahankali ta saukar da kanta kasa tace "ina kwana Ya Aliyu" batare daya kalleta ba dan yasan idanun Dady na kanshi yace "how was your night?" batare data kalleshi ba tace "Alhamdulillah" dan juyowa yayi ya kalleta yanda hijabinta yadan zame baya ana ganin gaban gashinta ga gashin goshinta ya kwanta sosai, kasa daurewa yayi ahankali ya tsugunna yadau Amal dake ta kallonshi yana mata wasa sanan yadan kalli Aneesan hada ido sukayi da hannu yamata alamu yace "ja hijab dinki gaba" da sauri Dady ya kalleta yace "yayanki yace kija hijab dinki gaba suman ki awaje Aneesa" jan hijabin tayi gaba shikuma Aliyu ya tsugunna yana wasa da yan kanenshi yaran sai washe mai baki suke Dady na murmushi ganin yanda yake murna Hajar kam kaman ta chakamai wuka takeji, kallonsu Dady yayi yace "to kuwuce aje a shirya school" ahankali Aliyu ya shashafa kan yaran yace "bye girls" yaja kunen Rauda yace "bye" washemai baki tayi tace "bye Ya Aliyu na" tajuya tabi bayan Aneesa sukai gaba, kallonshi Dady yayi yace "Gadanga na, sport zaka farane wanan kayan gym din daka sayo fa" daure fuska yayi yace "I don't wanna talk to you Dad" murmushi Dady yayi cikin kwaikwayan yanda yamai magana yace "haba Gadanga na har yanzu ba'a dena fushin da Dady ba, Dady fa yace a yakuri iyye, adan kalleni mana ko sau daya nai kewan yarona fa" murmushi ke cinshi amma ya danne yay kini kini darai shi adole fushi yake da Dady, murmushi Dady yayi cikeda son dan nashi yace _"Baba Aliyu mangyada baya bacci, ranan haihuwan shi ba wahala ko daya, yafado turus kaman namijin tarwada, tashi ingank...."_ fashewa da dariya Aliyun yayi tun kafin Dady yakarsa wakan his Dady is just the best, ahankali yay hugging Dady murya chan kasa yace "I love you old man" murmushi Dady yayi yadan tallabe keyanshi yace "I love you too yarona, my one and only Son, rigimammen yaro kawai" murmushi Aliyun yayi yadago sai a lokacin ma yatuna aikin da akemai kallon Dady yayi yace "stop calling me rigimamme in front of people Dad" dariya
Dady yayi yajuya yana kallonsu yace "aikin me sukema haka?" dan yatsine fuska yayi yace "I want to create a gym ne, wanna start working out" haba Dady yakama cikeda mugun mamaki yace "working out, Aliyuuuu! Kaina zakai work out" murmushi yayi yace "yes, meet my instructor ma" yanunama Dady mutumin da suke magana dashi dazu, gaisawa Dady yay da mutumin Dady yakasa dena mamaki wai Aliyu ne zai fara exercise harda su gym instructor gareshi lallai, ikon Allah zaiga yanda hakan zaiyu yaron dabai jure wahala.
_duk wanda yakaranta bai biyaba, Allah ya isa, chat me up in kinason book Dinnan 07012181461_
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
4️⃣1️⃣
Kallon Aliyun Dady yayi yana kokarin yagano wani abu dan shidai yasan inba wahayi akama Aliyu kowani abuba babu abinda zaisa yaron nan yatashi rana tsaka shi exercise zai fara, gyadamai kai yayi kawai dan he's not convinced yace "to shikenan kayi sauri kagama sai kazo kai breakfast abangaren Mummy ka, kobaka ma gamaba kazo kayi breakfast dan nafiso mudinga breakfast atare" gyadamai kai Aliyun yayi yana lashe lips da sauri Aneesa data tsaya tana kallonsu sabida yanda suka bala'in burgeta ta duka tafara sharan, Dady nason Aliyu so ko dabata taba ganin irinshi ba, shima Aliyun nason Dadyn shi, kuma wani irin soyayya sukeyi irin na yan gayu, irin soyayyan uba da d'a na kasashen waje dasuke gani a TV, ganin Dady yataho yasa ta tsayar da sharan, murmushi yamata ya shafa kanta yace "sannu da aiki yar albarka, my brave girl mara kuwuya" dan dariya tayi Dady ya iya wasa da yara, kofa Dady yabude ya shiga ciki itakuma ta cigaba da sharan tanadan satan kallon Aliyu, inda dane da tuni ta gama sharan dan barandan dabaida wani girma, dayake da abinda take kallo shiyasa bata gama ba.
Motar data kawo kayan ne tai reverse tafice daga dakin, fitowa Aliyu yayi daga flat dinshi sanye dawasu kayan exercise na kampanin ceegar, purple rigane armless hoodie sai wani gajeren wando daya tsayamai a guiwa, yasaka sport shoes na Nike yafito yanadan kakkabe hannu yana kallon inda Aneesan take datai kaman bashi take kallo ba tana sharanta abinta nanko idanunta nakanshi, kallonshi instructor yayi yace "are we ready Leo?" gyadamai kai yayi with full confidence shi adole soyake ya burge Aneesa yau, wani adjustable dumbbell instructor nashi yadauka kaman yadau tsinke abinka da wanda aikinshi kenan yace "are you ready Leo, squat, spread your legs and give me your hands" squatting Aliyu yayi ya bubbude kafa kaman yanda instructor yayi agabanshi yamikamai hannu, ahankali instructor yasakama Aliyu dumbbell din ta hanyar dauramai a hannu yace "let's go, lift it up in the count of 3, one, two, three" wani irin ihu Aliyu yayi Instructor na zare hannunshi daga kan dumbell with yasakan mai nauyin duka, ko lifting dumbbell din up baiyiba yahau sakin ihu "auuchhh Daddddd, ahhhh hannuna, auuchhh" da sauri Aneesa tadago kai rike karfen barandan su tayi kaman zatai kuka tana kallon Aliyun dataga yay wani iri da hannu kaman hannunshi na shirin ballewa yana kiran Dady, the thing looks funny amma tausayi yabata dan tasan ita tasashi da yanzu yana zaman zaman shi, dariya instructor yayi yana gyara position din dumbbell din a hannunshi yace "oh common u can do it, is just 80kg dumbell fa, saika saba da wanan zan kaga 100kg dumbell, lets go, let go lift it up" kaman Aliyu zai sakin mai kuka ya girgiza kai a shagwabe yace "ni bazan yiba kacire mini kona kirama Abba na wlh" kyalkyacewa da dariya Aneesa tayi at this point the whole Aliyu thing looks funny wlh, bata taba ganin lazy namiji irin Aliyu ba ita yama akai takeson wanan mutum haka Allah na tuba ai koni zan iya dagawa sama, akwai shi a shagon madam ta backyard tafa taba dagawa fa kuma bawani nauyi koda yake dadai nauyi but ba sosai ba, kyalkyacewa da dariya tayi hartana buga kanta da brander abin yay kara da sauri Aliyu yajuyo ganin Aneesa ce ke dariya sosai tana kallonshi yasa ya kauda kai, kafin yakara waigowa da sauri hada ido sukayi ta daure fuska kaman ba ita ke dariya ba tamai alamu da hannu idan bakayi ba forget bazan aureka ba dinan, wani irin namijin ihu Aliyu yayi yay lifting karfen sama gabaki daya yana huci da baki kaman macen dake nakuda, yanda taga hannunshi na rawa kaman yana shirin sakinshi kasa jijiyoyin wuyan shi dana kanshi duk sun bullo tsabagen nauyin abinda yadaga kana ganinshi kasan yanacin wuya, tausayi taji yabata sosai daukan tsintsiyan tayi tabude dakinsu ahankali ta shiga dan bazata iya jure taganshi yana aikin wahala ba kuma ita tasashi.
Daddy ne kadai zaune afalo yana kallon news ganinta yasa yace "ki shirya, anjima idan Yayanki yagama tarkacen training dinchan zansa yakaiki saikiyi registration din jamb ko, mamanki tacemin baki riga kinyi ba" murmushi tayi tace "to Abba" tawuce kitchen ta ijiye tsintsiyan sanan ta wanke hannu tazo tana taya Ammi aiki sinasir Ammi keyi da safen nan daga taji Dady yace yanajin cin sinasir shine tafara yi bamata fadamai shizatayi ba, sai around 10 suka gama tsaf Aneesa ta dinga fito da warmers din tana jerasu a dinning, waya Dady yadauka yakira Aliyu. "leave that training kazo kai breakfast" katse wayan Dady yayi saida Aneesa tagama ajiye komi a dinning harda cucumber zobo juice din da Ammi tayi sanan tawuce sama danta watsa ruwa, dakinta ta shiga bayi direct tawuce wanka tayi sanan tafito wata hadadiyar pink atampan da Dady ya saimata ta dauko tasaka an mata dinkin Riga da skirt daya kamata ya bala'in mata kyau, mai kawai ta shafa ko hoda bata tsaya shafawaba sabida kwala mata kira dataji Ammi tayi tace "ganinan zuwa Ammi" wani karamin hijabinta na zaman gida tadauko baki daya tsayamata acinya tasaka, sanan tafito ta maida kofan tarufe, tundaga saman takejin kamshin turaren Aliyu alamun ya shigo kenan ahankali take tafiya kanta akasa harta fito falon baki Ammi tabude zatamata masifa dan tuntuni ita suke jira basu faracin abincin ba gashi Dady zai fita Dady yadaga mata hannu yace "kinga bance kima y'ata fadaba bakiga wanka tayiba, zauna abinki muci abinci" Dady yay maganan yana nuna mata kujeran dake gefen na Aliyu, ahankali taja kujeran ta zauna, Ammi tadau plate mai kyau ta zubama Dady sinasir da miyan, tadau wani bowl tazubamai farfesun kayan ciki sanan ta kalli Aliyu tace "mezakaci son?" ahankali yace "coffee Mum" dan hararanshi Ammi tayi tace "nasan zakasha coffee namaka shi daman, but zakaci abincin dazai kama maka ciki" mug ta dauka ta tsiyayamai coffee sanan tamika mai zuma tace "gashi kasa daidai" da sauri Aneesa ta fizge zuman kafin ya amsa tace "Ammi cikawa zaiyi wlh ya iyacin zaki" wani irin kallo Ammi tabita dashi surprisingly, Aliyun ma dago kai yayi ya kalleta for the first time tunda ta shigo dakin, Ammi zatai magana Dady yace "ya akayi kikasan Aliyu dason zaki daughter? Aiko hakane, samishi kadan kinji" dan murmushi Aneesa tayi akunyace sabida kallon da Ammi keta binta dashi tasan sai tace nata Yaya2 akayi tasan Aliyu nason zaki, adan kunyace tadago kanta hada ido sukayi da Aliyun dake kallonta dauke kai tayi tamika mai zuman tace "gashi kasa" da sauri Dady yace "samai daughter na kinji" ahankali tasaci kallon Ammi ganin takoma gefen Dady tai zamanta abinta kaman ma bata ganinta yasa tajawo coffee Aliyu dake binta da kallo ta zubamai zuman daidai sanan ta juyamai ta turamai gabanshi tadan saci kallonshi tareda sakinmai harara, murmushi yayi yadau mug din yakai baki, Ammi tace "samai sinasir kema kisaka" zubama Aliyun tayi dayawa ta ajiyemai agabanshi sanan itama tazuba nata tadawo ta zauna, ahankali takecin abinci duk wani motsi dazatayi akan idanun Aliyu hakan yasama takasa cin abincin da kyau gashi yay shegen dadi girkin.
Saida Dady yagama sanan ya kalli Aliyu yace "Son take Aneesa to inda zatai jamb registration okay, nizan fita saina dawo" dan dukowa yayi ko damuwa baiyi ba ya sumbaci goshin Mami rufe fuska da hijabi Aneesa tayi akunyace Aliyu yay murmushi aranshi yace "I will do more to you yarinya".
Shafa kan Aliyu Dady yayi sanan ya shafa kan Aneesa yace "saina dawo yarana" ahankali Aliyu yace "bye Dad" "saika dawo Abba" Aneesah tafada ahankali tanacin abinci fita Dady yayi yarufo musu kofan duk suka gama cin abincin Aliyu ne yafara ture abincin kadan yarage dan girkin yamai dadi sosai Ammi ne tace "badai harka cinye ba" murmushi yayi yace "nakoshi Mum, bari naje nai wanka" ya kalli Aneesa yace "get ready" da sauri Ammi tace "wlh kaman kasani dan wanan wasanta yay yawa Aliyu" daure fuska Aneesa tayi tareda turo baki Aliyu yay murmushi yawuce yafita, saida Ammi taga yarufo kofa sanan ta kalli Aneesan tace "ya akayi kikasan yanason zuma harda fizgewa?" sosai gabanta yafadi kasa magana tayi, wani irin kallon da Ammi tamata yasa batasan lokacin datace ai uhn jiyane da ina assignment anan falo ya shigo yace namai coffee idanunshi sunyi ja sun kumbura shine namai naga yanata tula uban zuma ciki fa" wani irin kallo Ammi tamata saikuma bata karacewa komiba tace "tashi ki kwashe kayan nan kikai kitchen kibar wanke wanken kije ki sako proper hijabi kizo kutafi wajen jamb registration din" tashi tayi ta shiga hade plates din takai kitchen sanan tadawo takarasa kwashe sauran tawuce sama, wani baby pink hijabi tajawo har kasa tasaka sanan tazauna bakin gado tasa safa tadau Jakarta tasa wayanta da kudin datake dashi dubu ta jefa ajakan tadau jakan ta rataya she looks damn cute dudda babu kwalliya akan fuskanta banda mai kadai data shafa, fitowa tayi tawuce dakin Ammi a kwance taga Ammi da alamun kaman bacci takeso tayi ganin Aneesa yasa ta tashi zaune tace "harkin shirya?" "hijabi kawai nasa da safa" gyadamata kai Ammi tayi tajawo Jakarta yan dubu daidai tajawo tabata guda uku tace "gashinan kirike incase, ki kama kanki banda rawan kai, inkin dawo kitunamin yau zamu kira su Baffan ki kinji" murmushi tayi tace "to Ammi na, Ammi yaushe zanje hutu gidansu Ihsan din Momma" idanu Ammi ta ware tace "tooo su Anty Aneesa manya, yaushe kika fara islamiyyan da zaki fara fashi? Keda kije koda nan da chan ne sai kunyi hutun islamiyya da hadda, so nake ki natsu ki haddace Al Qur'ani kinji Aneesa kafin tsayayyen miji yafito" akunyace tarufe fuska murmushi Ammi tayi tace "kunyan gulma tashi kije Aliyu na jiranki awaje saikin dawo" gyadama Ammi kai tayi tatura kudin ajaka tawuce tafita.
Ahankali tabude kofar flat dinsu daidai lokacin Aliyu yabude kofar flat dinshi yana sanye dawani dark blue fitted jumper data mugun haska farin fatanshi, hannunshi rikeda wayanshi kiran iPhone 11 sai key motar shi, kallon juna sukayi na almost a minute kafin Aneesa tafara dauke kai, wani sabon loafers dinta dake kan shoe rag din bakin kofansu ne tadauka tazauna ahankali kan dakalin tasaka takalman dasuka ma dan karamin kafarta kyau, mikewa tayi tafara tafiya anatse tana saukowa Aliyu daya tsaya agaban motan yabude bangaren dazata shiga ya tsaya yana jiran takaraso, hardewa kafafun ta suka shiga yi tsabagen yanda yake kallonta, karasowa tayi har inda yake atsaye dagokai tayi ta kalleshi tareda turomai baki tace "nikadena kallona saikasa ka nafadi" tai maganan tana shiga motan ta zauna akan kujera, ahankali yasa hannunshi ya tattare hijabin nata yace "ke kadai idanuna suke gani, haka kuma kece abincin su, barka da zuwa gimbiyar zuciyata, the only woman that owns Ali Gadanga Gusar Yaki, I can't wait to make this yummy yummy barkono girl mine" da sauri tadago kai ta kallai zatai magana kuma saita dauke kai sabida yanda yacika mata ido, dan murmushi yayi yazagayo yanadan yatsine fuska sabida yanda hannunshi kemai ciwo sosai, shiga motan yayi ya kunna duk yana murmushi, ahankali batare daya kalleta ba yace "kin tuna ranan dakika fara shiga motan nan kina kuka wiwi kaman ba Aneesa barkono ba" da sauri tadago kai ta kallai jan motan yayi yafita daga Gate din gidansu da aka bude, ahankali tace "waye barkono?" kyalkyacewa da dariya yayi ya kalli fuskanta gani yayi tadaure fuska, ahankali yace "you are my barkono, tunda kikama motana wankan kasa nace toooo fah" murmushi tayi ta dauke kai tana kallon hanya, bata kara cemai komiba harsuka kai wajen wani babban cafe ne acikin baze University, parking yayi yaciro wayanshi yakira wani number ba'a dadeba saiga wani mata shi yafito yazo har wajen motan Aliyu.
_duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya isa_
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
4️⃣2️⃣
Not edited
Knocking glass din yayi Aliyu ya saukar da glass din kasa cikeda girmamawa matashin yadan dukar dakai yace "barka da zuwa Ya Aliyu, ya hanyar saukar yaushe agarin" dan murmushi Aliyu yayi yace "nadan kwana biyu, ya Umma?" "tananan lpy" dan ajiyan zuciya Aliyu yasauke yace "I brought Hajiyata, jamb registration mukeso muyi" da sauri guy din yace "masha Allah mu shiga daga ciki amata Ya Aliyu shine harsai katambaya wlh kafi haka muje ciki" yay maganan yana budema Aliyu kofan fitowa ahankali Aliyun yayi yazagaya yabude ma Aneesa murya chan kasa yace "let's go" gyadamai kai tayi tasanya kafa ahankali tafito gaba mutumin yayi Aliyu da ita suka bishi abaya suna tafiya dai dai looking sweet, sai kallonsu student dasuka cika wajen suke wani special daki mutumin yakaisu yabasu waje suka zazzauna sanan yakawo form din yabama Aliyu da byro cikemata komi Aliyu yafara tana fadimai saida yakai wajen date of birth da gangan yadago kai ya kalli fuskanta yace "your date of birth" dauke kai tayi ta shiga wasa da yatsunta ahankali tace "20yrs, march 1st aka haifan" wani irin murmushi yayi mai sauti dahar ita saida taji kunya taji shikenan yanzu zai dinga mata kallon wata yar yarinya, ko 1 hour cikakke basu bata awurin ba suka gama komi aka bata slip dinta ya karba sanan suka fito yabude mata mota ta shiga tana daure fuska sabida yanda taga anata kallon Aliyun shiga motan shima yayi yana yatsine fuska jikinshi namai ciwo bana wasaba, zama yayi sanan yatada motar sukabar wajen, agaban wani babba super market yay parking, kashe motan yayi yazagayo ta inda take yabude mata fitowa tayi ahankali tana kallon wajen hannunshi yamika mata hararanshi tayi akunyace hakan yasa yay gaba tana biyeda shi suka shige ciki, siyayya yadingayi harta dinga mamaki wayake ma siyayya haka, ya kwashi gowns na yan gayu da idan vatai mistake din lissafi ba zasu kai 16 ya kwashi kayan bacci da kayan kwalama sanan yabiya kudin komi aka kwashe musu suka dawo mota yatada motar gyangyadi tafara ya girgixa kai kawai yacigaba da driving a binshi har gida horn yayi aka bude musu ya shiga Maman su Rauda ce agaban flat dinta da Rauda agefenta dake mata rubuce rubuce, bin motan sukayi da kallo, parking yayi yafito yazagayo yabude side din Aneesa yana murmushi, ahankali tafito da kafafun ta, turomai baki tayi tace "to ka matsa so kake nabuge ka" dan shiru yayi yana kallon fuskanta, murya chan kasa yace "kinsan wani abu?" da sauri ta girgixa mai kai tace "menene" murya chan kasa kaman maison yin gulma yace "ina sonki sosai Aneesa, yau zan fadama Dady, nakosa na aureki" murmushi tayi tarufe fuskanta da hannayenta tace "nidai ka matsa na wuce" ahankali yace "bakice kina sona ba yau?" batare data bude fuskanta ba tace "kai da kake ta ihu ne kanka dan dauki dan karfe ne zance inaso hu'um, nisai kadawo mai karfi kaman zaki sanan zance ina sonka" ahankali ta zare hannunta daga fuskanta tadan kalli fuskanshi yanda yake kallonta da shagwababbun idanun nan tace "inaso kazama my lion, Boldest and bravest saida aji tsoranka badai ka kajiba, baka ganni ba, kataba ganin power na kuwa?" da sauri ya girgiza mata kai yana danne dariyan dayake ji, kyawawan idanunta tadazan zaro tace "kai namiji ne dana nunama, amma inada babban power, kaga ko a bakery mu in a day sainai baking su meat pie da cakes na buhu data saisa nakeda karfi, ranan nan nakusan yima Fatima duka" da zaro ido yayi surprisingly gyadamai kai tayi tace "yes tsokana take takan Yusuf security saurayinta namin magana toni mai ruwana dashi ninace yazo yamin magana aiba nibane ko?" ta kalleshi tana jiran amsa, gyadamata kai yayi tacigaba da zuba tace "shine tazo aiko nadau babban bowl nabita da gudu tafita daga bakery" ta kyalkyace da dariya harda tafi, this is the first time take sakin mai surutu haka ta masifan burgeshi ahankali yakira sunanta. "Aneesah" tsayar da dariyan tayi tadago kai ta kalleshi, wani irin luu yamata da ido ahankali yace "I love you so much, I will tell Dady about our love yau" ta gefenshi tayi tai hanyar flat dinsu da gudu tana murmushi ko lura dasu Mama daketa kallonsu batayi ta shiga flat dinsu, Booth Aliyu yabude ya kwalama mai sharan tsakar gidansu kira kayan daya saima Aneesa yanunamai flat dinsu yacemai yakai shikuma yawuce flat dinshi dan bacci yakeji sosai.
Kayan da Ammi taga an shigo dashi yasa ta kalli Aneesa tace "wanan kayan fa" dan zaro ido tayi kaman wata mara gaskiya tace "nima bansani ba Ammi nadaiga yanata siyansu dazu" ajiyan zuciya Ammi ta sauke tana tunani saikuma ta kawad da tunanin hala Alhaji yace yadingayin haka, koma bahakaba yaron nada hankali danya saima Aneesa abu bawani abu bane dukansu Dady yarike a matsayin y'ay'a a yanzu.
Karfe hudu driver ya kwashe su zuwa islamiyya koda daddare data dawo batama iya tsayawa taci abinci ba sai bacci, da Ammi ma ta shigo tadata suzo suci abinci kasa tashi tayi tai nisa a baccin haka Ammi tafito tafadi ma Dady da Aliyu, abincin da Aliyu bai iyaci da kyau ba kenan sabida bata a wurin yaso yaga fuskarta kafin yay bacci amma baiganta ba, ture abincin yayi yamike tsaye da sauri Ammi tace "ina zaka bakaci komiba ai" murmushi ya kakalo ma Ammi yace "na koshi ne Mum, ban wani jin yunwa, saida safe ku" "say your prayer before sleeping okay" gyadama Dady kai yayi yawuce yafita.
Yau gudun kar Ammi tamata fada da sassafe ta tashi tai salla tai karatun Al 'Qurani saida gari yay haske sosai sanan ta shiga gyaran gidan har zuwa kasa, a kitchen taga Ammi na hada breakfast ahankali tace "ina kwana Ammi na" "kin tashi lpy yi sauri kikarasa gyara falon da baranda sai kizo muhada breakfast inaso kiyi wanki kyau kayan wankin mu sundan taru" gyadama Ammi kai tayi tacigaba da gyara falon harta fitar da sharan waje Aliyu tagani kan 34 degree hyper extension yana excerise yanda taga yana nishi saida hawaye yatarun mata a idanu, he's doing all this sabida ita, lumshe idanu tayi ahankali tace "ina sonka sosai Ya Aliyu na, I love you wlh" tsince yan datti gaban dakin tayi dan bataso ma yaganta tabude kofa tadawo daki, kitchen ta shiga alalen gwangwani taga Ammi nahadawa shidai Dady bai cika wani son abincin yan gayun nan as breakfast ba yafiso yaci lafiyayyen abinci a gida wanda koyaje office bazai damu dawani abinci ba, shi dama aka'ida sai biyu yakecin abinci safe da dare bayacin na rana awurin aiki, yau shida kanshi yacema Ammi tamai alale na gwangwani yana bala'in jin dadin girkin Ammi shidai he's so lucky Ammi is just good takowani fanni in bed hulala Ammi is a killer, a girki kuma wuhuhu she's a murderer, dan she murder anything she cook karyane kace kaci bai hadu ba, wuraren 10 suka gama Aneesa ta jera komi a dinning lafiyayyen alalen manja ne na gwangwani da akayi da kifi sai kunun gyada mai kauri, sai ruwan sanyi irin abincin nan ba'a hadashi da juice, sama Aneesa takoma dantai wanka Ammi kuma tadau waya takira Dady, ba'a wani jimaba Dady ya shigo sanye da suit necktie dinshi a hannu rungume Ammi yayi a kunnenta yarada mata "I will miss you yau da daddare, Ina kaunar ki yallabiyata, kin gamamini alalen?" gyadamai kai Ammi tayi takama hannunshi takaishi kan table zama tayi ta zauna a gefenshi ahankali yace "ina yaranmu suke?" daidai lokacin Aliyu ya shigo ya watso ruwa yasa jeans da riga murmushi Dady yayi yace "oh jama'a Gadanga na yadage, yaro duk yabi yanabama kanshi wahala iyye" murmushi yayi yaja kujera yazauna yana kallon Ammi yace "good morning Mum" "morning Aliyu, sannu kaji, Son anya baza'a rage excerise dinan ba kuwan yamaka yawa?" girgixa mata kai yayi yace "Mum ni inaso nayi please karki hanani" cikeda so Ammi tace "don't worry, kacigaba but saisa saisa okay" "sure Mum" murmushi Dady yayi yana sama Ammi albarka a ranshi, ahankali Aneesa ke saukowa maroon hijabi tasa har kasa, kafeta da ido Dady yayi for the first time hakanan saiyaji yama Aliyu sha'awan yarinyan, Aneesa nada natsuwa gata ustaziya, har cikin gida yawo take da hijabi, karasowa tayi akunyace ganin kowa na kallonta tace "ina kwana Abba na" cikeda fara'a Dady yace "kin tashi lafiya yarinyar Abban ta" Aliyu tadan kalla kafin ta dauke kai tace "ina kwana Ya Aliyu" myrya chan kasa yace "how was your night little sis" murmushi daga Ammi har Dady sukayi jin sunan daya kira Aneesa dashi kafin Ammi tamike tai serving kowa sanan aka shiga cin abincin Aliyu da Dady santi kawai sukeyi, Dady ne yagama yafara musu sallama yatafi office sai Aliyu shima sallama yama Ammi yatafi flat dinshi soyake yasake wanka da ruwan zafi dan jikinshi ciwo yakemai na bala'i.
_duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya isa ban yafeba, in kinason book dinan kimin magana ta watsap 07012181461_
Clearing dinning Aneesa tayi ta shiga kitchen dinsu tai wanke wanke ta gyara ko ina tsaf sanan ta shiga dakin Ammi kayan Ammi dasukai datti ta kwashe a basket sanan tawuce nata dakin ta kwaso nata kayan tsaf sanan tafito tazura hijabi, afalo taga Ammi zaune tana duba wani littafin azkar tace "Ammi natafi wanki a laundry" kallan kayan wankin Ammi tayi tace "banda neman tsokana kowa kika gani a laundry ki gaidashi banson hayaniya nasan halinki Aneesa banda neman tsokana" dariya tayi tace "Ammi aini baruwana dasu" tabe baki Ammi tayi tace "ki
gayama wanda baisan halinki ba masifaffa, wuce kitafi" fita tayi daga dakin tana dariya tai hanyar laundry da Dady yanuna musu yace "anan zasu dinga wanki" shiga laundry tayi babu kowa sai manya manyan washing machines har guda uku na LG, girgiza kai tayi tace "masu kudi na sha'ani ahaka still yan wanki ke zuwa suyi, inada wanan agidana ai bana bukatan masu wanki" tsayawa tayi agaban washing machine din tana kalle kallen neman yanda ake kunnawa dan wlh bata iyaba, wani button ta danna wani irin kara da washing machine din yayi batasan lokacin data saki wani irin ihu tarugo da gudu gab taci akaro da mutum atare daga ita har Aliyun data bangaje suka saki ihu. "auhhhh" rike ciki Aliyu yayi kaman zaiyi kuka yace "wayyo Allah na marana, ta tayarmini da ciwon mara na" dudda tana fama dajin zafin bigewan datayi amma bai hana yanda Aliyu yay kaman zaiyi kuka yana cewa wayyo Allah ta famamai ciwon mara bata dariya ba, wani irin fashewa tai da dariya hakan yasa yay shiru yana dafe maranshi yana kallonta yay kaman zaiyi kuka yay kini kini da fuska murya chan kasa yace "ni kin fama min ciwon marana sanan kuma kinamin dariya" sake ware manyan idanunta Aneesa tayi cikeda dariya tace "to maza na ciwon mara ne" tasake kyalkyacewa da dariya, ganin yanda take dariya gwanin ban sha'awayasa a shagwabe yace "ai is because of sit up din danake yi na exercise ne yasamin serious abdominal pain, its hurt badly" tsayar da dariyan tayi tana kallonshi yanda yay maganan ya mugun bata tausayi ahankali tace "sorry kaji" gyadamata kai yayi yana kallon fuskanta kafin kaman sun hada baki atare sukace "what are you doing here?" dariya dukansu sukayi ganin sunyi magana iri daya atare, da sauri Aneesa tace "I go first, nazo nai wanki ne kaifa?" dan yatsine fuska yayi yana kokarin mikewa tsaye yace "Dady yace nazo nadubamai wani necktie anan" kallonta yayi yace "mesaki gudu haka?" washing machine din data kunna ta nunamai dake kara har lokacin, karasawa wajen yayi ya saita mata komi ya kalli kayan data kwaso a basket ya juye a washing machine din sanan yarufe yana kallon fuskanta kaman yau yafara ganinta, murguda mai baki tayi tace "nika dena kallona"
_duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya isa_
Matsowa yayi kusa da ita yakawo bakinshi daidai saitin kunnenta ahankali yace "I wish I can, I love you so much Anebaby, bakice min kinasona ba" murmushi tayi tareda juyamai baya ahankali tace "mesa baka zuwa aiki kullum kullum kana gida eh?" ahankali shima kaman yanda tai magana yace "gajiya nakeyi, saina kara girma zan fara aiki" dan kallonshi tayi saikuma ta dauke kai tace "ni kadinga zuwa aiki, I want you to be my strong working class Man, inta kallonka inajin dadi"._*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
4️⃣3️⃣
Dan shiru yayi na yan seconds kafin ahankali yace "is that all you want namiki koda wasu abubuwan kuma?" da sauri tajuyo tai facing nashi tace "kaga ko inaso da asuba idan katashi kaje mosque kai sallan ka a jam'i bayan ka idar kai azkar kai karatun Al 'Qur' ani saika dawo gida ka chanza kaya kazo gym kai training sosai harsai zufa ya wanke ka sanan saikaje kayi wanka, dazaran kayi wanka saika shirya office saika shigo flat dinmu na ganka naji dadi araina sai muyi breakfast tare, bayan munyi breakfast tare saiku fita tareda Dady katafi office, around 4 idan kadawo kai wanka ka chanza kaya saika fita ball irin yanda samari sukeyi da yamma sai bayan magrib saika dawo gida kasake yin wanka kahuta shikenan abinda nakeso" tamai wani irin murmushi tana kallon fuskanshi, shidai inhar zai dinga ganin wanan murmushi a fuskanta always inkuma har abinda takeso kenan zai iya mata kome takeso aduniyan nan, he love he has for Aneesa knows no boundary, lumshe ido yayi yabude yace "shikenan I will do anything for you Fateema na" murmushi tayi akunyace tana boye fuska murya chan kasa yace "kinsan ni menake so kimin?" da sauri tadago kai ta kalleshi tana girgizakai, ahankali yace "banson kikarama any namiji magana in your life, kowani taimako ko help kikeso komin ina nake ki kirani I will come, banson kowa ya rabeki, zan iya kashe duk wanda yazo yace yana sonki, kisa har lahira, u are my wife Aneesa, Ke gonata ce baby wanda ya isa yazo yace zai shiga gonata ko zai hada wata mu'amalat da ita, promise me I will always be the man u will always love till eternity" gyadamai kai tayi ahankali murya chan kasa tace "namaka Alkawari Ya Aliyu na" murmushi yamata yace "inaso nafada ma Dady ina sonki I want to marry you" makemai kafada tayi alamun a'a, kaman zaiyi kuka yace "why now?" ahankali tace "kaga Ammi na da Abban ka basu dade dayin aure ba mubari sundanyi kwana biyu saimu fadamusu, kumani inaso nai jamb har University nafara ko 100 level ne saimuyi aure" girgiza mata kai yayi kaman zai sakin mata kuka yace "zan iya jira kiyi jamb din tunda ending of this month ne but bazan tsaya jiranki har kifara University ba, ni nakosa nai aure, nakosa kizama matata ki haifan mini plenty babies" murmushi tayi akunyace zai sake magana washing machine din ya shiga kara din din din, alamun yagama wankin tass, kashe machine din yayi yaciro mata kayan yasa mata a bucket yace "muje backyard muyi shanya" daukan mata bucket din yayi itakuma ta dauki empty basket din suka fita har sunkai wurin kofan fita tace "laaa Ya Aliyu ka manta bakadau neck tie din Dady dayace ba" murmushi yayi yace "bakin mantan dani duniyan danake ba, am coming" ajiye bucket din yayi yawuce yakoma ciki tanabin bayanshi da kallo ganin haryadan soma chanza mata daga fara excerise dinshi, akasa ya hango necktie din kusa da kofan wani dan daki haka da suke zuba su omo da hypo abubuwan dai wanki , tsugunnawa yayi yace "gat u" yadauka harzai tashi idanunshi suka sauka kan kafafu hudu tacikin dakin omon, da alamu akwai mutane a wajen kenan all maganganun dayayi da Aneesa angama saurara kafafun babban mace dana yarinya dayagani ne yasa bai bude kofan ba yatabe baki yamike tsaye yasami Aneesa abakin kofa sukai backyard a binsu ko ajikinshi.
Ahankali Mama tabude kofa tafito Hajar datai kini kini da fuska biye da ita tace "nidama Mama naga yanda yake yawan kallon yarinyar, harda jiyama dasuka dawo, ashe sonta yake saisa ya wulakanta Nafisa" shiru Mama tayi tayi mugun nisa atunani, tabata Hajar tayi tace "Mama kinko maji menake cewa kuwa? Tunanin me kikeyi haka?" kallon Hajar Mama tayi for few seconds tace "Hajar lokacin koyama Aliyu lesson yayi and yarinyar nan dakike gani is what am going to use, shekara da shekaru ina harin yaronan Allah bai bani damaba yau da Allah ko yasa mukaji conversation dinsu is a sign cewa kome zanmai yanzu zanyi nasara" murmushi Hajar tayi cikeda jin dadi tace "Mama ki ramamin dukan da mugun yamini, sanan ki rama hana auren Rauda dayayi da Nazif," gyadamata kai Mama tayi tace "uwa ta auri uban d'a, idan kuma nabari d'an ya auri yarinyan uwan aiza awayi gari mun rasa komine, duka kadaran mahaifinku maidama Aliyu da yarinyar nan su ubanku zaiyi to bazata yuba" dan rage murya tayi kafin tace "kawo kunnenki kiji Hajar" da sauri Hajar ta mikama Maman nata kunne cikeda kosawa taji me maman zatace, wani magana maman tafadi mata akunne a mugun tsorace Hajar ta fizge kunnenta ta kalli fuskar Maman tata tace "Mama kisan kai?" rawa jikinta yafara tana girgizakai tace "a'a gaskiya Mama, kema kinsan banson Ya Aliyu, na tsaneshi sosai kome zamumai mumai banda kissan kai Allah yahana wlh, a'a I always support you Mama kema kin sani but wanan no, kashe shifa Mama zamuyi how? Haba kashe rai nidai a'a Mama" wani mugun harara Mama ta watsa mata tace "dan ubanki kina dagamin murya so kike ajimu?" da sauri tace "sorry Maman mu, ai babu kowa a wurin, mama kinga dai karki kara furta maganan" dan dariya Mama tayi tana kara kallon koina ganin babu ko mahaluki daya yasa tace "listen to me jor, angayamiki banda hankaline? Bakiji kalmata ba zamuyi amfani da yarinyar nanne babu ubanda zaima san damu, we are going to use one bird to kill two stones, kinga dai yanzu daga maman ta har babanku babu wanda yasan da soyayyan su ko so is a good thing gwara mu aiwatar da abin kwanan nan tun kafin asan da suna soyayya, kawo kunnenki kiji plan dina" kunnenta Hajar tabata Mama tamata wasu maganganu dagokai tayi tareda gyadama Maman tasu kai duk tai wani iri harga Allah batason abinda Mama ke shirin aiwatar wa but Yaya zatayi hannunta Mama taja sukai daki tace "don't forget abinda nafada miki yanzu aikin ki shine samusu ido and watch all their moves, kibar komi a hannuna I will not involve you in this kinji" tai maganan tana bude kofan dakinsu suka shiga inda Rauda da sauran yaran ke kallon cartoons, daure fuska Mama tayi dan haryau bata amsa gaisuwan Raudan sanan tawuce dakinta Hajar tabita abaya suka shiga suka rufo kofa, tabe baki Rauda kawai tayi tacigaba da kallonta abinta.
Yau asabar yaune second week din Ammi agidan Dady, wani irin rayuwa take ginawa itada Dady dako Aliyu abin burgeshi yake, tuni Dady yamata kyautan wata dalleliyar mota, dan Ammi is every with a plus arayuwan shi, she gives him happiness, kwanciyan hankali da komi, kome yace yanaso shi zai ci idan yanacikin matsala he don't need to say it Ammi na ganin fuskanshi zata gane ta lallasai, in bed kuwa kullum saiyay sumbatu saisa ko kadan baya iya daga mata kafa, gurxanta yake kaman ba gobe.
mai fitarmin da littafi waje, wlh ban yafemiki ba, Allah kuma yana kallonki
Wani irin soyayya Aneesa da Aliyu sukeyi asirrace na fitan hankali, yanda take juya Aliyu yanda takeso ko saika rantse tamai asiri ne kowani abun, idan tacemai tanaso yay kaza she don't need to repeat it zaiyi saisa itama ko kallon maza batayi dan she really really love Aliyu da duka zuciyanta, Sosai Dady ke bala'in mamakin chanjin Aliyu all of a sudden dudda yaso dagowa kaman soyayya suke da Aneesa amma dai ya share yasan komeye zaiyi tsami watarana suji, yanzu yaronshi aiki yake zuwa office ba fashi and he's so good dan yanada ilimi kan business sosai, ga training dayake yi babu kama hannun yaro all in the name of abinda Aneesa kesone so zaiyi.
Duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya isa, keda Allah, kibiya anan duniya ko a lahira, littafina na kudi ne.
Agurguje Aneesa ke hada breakfast dan kar azo ita kadai direban su ke jira sutafi hadda tariga tai wanka ta shirya tsaf, shigowa kitchen din Ammi da dawowan ta daga dakin Dady kenan danyau itace mai girki ganin yanda Aneesa dabama ta lurada ita ke sauri ba yasa tace "ke lafiyan ki wanan saurin fa" kaman zatai kuka tace "Ammi banso nasa muyi lattin hadda ne kinga takwas saura fa" shigowa kitchen din Ammi tayi tareda dan sauke ajiyan zuciya tace "bakuda hadda yau harma gobe I think, mai makarantan ku yarasu da asuban nan aka kira babanku aka sanar dashi kar yara suzo ba makaranta karfe Tara ma za'ai jana'izar shi babanku ma yaja Aliyu sun tafi gidan rasuwan" ahankali Aneesa tace "innalillahi wa innailaihi raji'un, Ammi na sanshi fa shiyamin interview da Abba yakaine, yanada kirki wlh, Allah ya jikanshi ya gafarta mai yasa yahuta" ahankali Ammi tace "Ameen" tasa mata hannu suka hada breakfast din sanan suka kai dining, divan wanda zataci Aneesa tayi taci sanan takoma sama duk jinta wani iri take, Al Qur'ani ta dauka tacigaba da haddan ta a abinta har wuraren 12, tana zaune kan dadduma adaki Dady ya kwala mata kira da sauri tafito ta sauka kasa atsaye taga Dady hakan yasa takarasa wajenshi tace "ina kwana Abba na ya hakuri" kanta ya shafa yace "hakuri Alhamdulillah, je kitchen kima yayanki pancake kinji zansa mamanki wani aiki a part dina" ya kalli Ammi datake murmushi kasa kasa yace "kitahomin da breakfast dina part dina Ummu Aliyu bari naje nadan watsa ruwa" gyadamai kai Ammi tayi tace "Tom" Dady yawuce yafita, Aneesa kuma tai kitchen tashi Ammi tayi zuwa dakinta asama wasu yan magunguna taciro tasha sanan ta sauko tadau basket mai kyau thada breakfast din Dady akai sanan tawuce tafita daga flat din.
Fitan Ammi bayan fitan Dady da Mama tagani dan tuntuni take tsaye jikin window dan tasama flat din ido kowani motsi sukayi akan idanunta. Ahankali tabude kofa da saurinta tai backyard tana gyara daurin wani abu a haban zaninta, ta wajen window kitchen dinsu Aneesa ta tsaya tareda rage tsawo kafin ahankali tai knocking kofar, da sauri Aneesa dake tsiyaya coffee a mug ta kalli kofan, kara knocking da akayi yasa tai kofan da sauri tace "waye?" cikeda fara'a maman su Rauda tace "nice, maman su Hajar ce Aneesa" ahankali Aneesa tabude kofan cikeda mamaki amma dai ta boye mamakin ta, shigowa kitchen din Maman su Rauda tayi tana kallon ko ina tace "nazo shanya ne shine naji kamshi duk ya cikamin hanci me kike dafamana haka Aneesa?" dan murmushin yake Aneesa tayi danko kadan bata saba da matan ba hasalima koda taganta ta gaida ta bata amsawa itace yau harda mata murmushi, matsowa kusada ita Maman su Rauda tayi tana kallon non stick pan din dake kan gas da pancake ke ciki tace "wa kike soyama pancake haka?" ahankali tace "na Ya Aliyu ne" murmushi Maman Rauda tayi tace "wow yarinyar kirki, toni baza'a sammin bane dan kamshin shi yakado ni nan" murmushi Aneesa tayi tace "to" plate ta janyo da sauri Maman Rauda tace "guda daya ya isa ma basai kin samin a plate ba".
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
4️⃣4️⃣
_duk wacce ta fitar min da book waje batare data tuntubeni akan hakan ba Ban yafemiki ba_
Ahankali ta debi guda biyu tasa mata a plate din tabata karba Maman su Rauda tayi tace "wow Allah amfana Aneesa, gako pancake din so fluffy daga gani yaji su baking powder, naji gidan na kamshin kunun gyada kunyi kunan gyada ne?" ganin yanda Aneesa ta tsaya tana kallonta yasa tace "don't mind me fa, abinki dame karamin ciki Alhaji baya barinmu mu sarara wlh yanzu haka mamaki ma nach....." da sauri Aneesa tace "Ak....akwai kunun gyadan, uhmm munyi" danko kadan batason taji karshen maganan banzan da Maman su Rauda ke mata, murmushi Maman su Rauda tayi ganin tai accomplishing abinda takeso tayi tace "to ina kunun yake nadan diba?" ahankali Aneesa datai flipping pancake din dake wuta tace "yana kan dinning a falo" da sauri Maman su Rauda tace "dan dauki kofi ki debomin kinji yar albarka yabiyabimin rai karkima yaron cikina rowa yafito sa tabon rowan ki" murmushi Aneesa tayi tace "to" cup tadauka tawuce tafita daga kitchen din.
_duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya isa_
Da sauri da sauri Maman Rauda ke warware kullin zanin ta taciro wani katin magani dakeda kwayoyi yan mitsi mitsi, ahankali ta ballo guda daya ta jefa a coffee da Aneesa ta zuba a cup wanda tasan na Aliyu ne, balle wani kwayan maganin tayi ta jefa cikin kullin pancake din ta danna ciki da sauri ta tura maganin cikin zaninta daidai Aneesa ta shigo rikeda cup din kunun gyadan da sauri ta tare Aneesa ta karba tana murmushi tace "Allah yamiki albarka, bari naje dashi nagode, wanan kamshi haka" bude kofan backyard din tayi tafita ranta fess agaban babban bin dinsu ta taka marfin yabudu ta jefa pancake da mug din kunun ciki tai gaba abinta tana kakkabe hannu tace "yauce ranan ka ta karshe aduniya Aliyu, lemme go and call Nazif akwai muhimmin abinda nikeso yamin".
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment ta watsapp number na 07012181461, zaki iya turo katin MTN dari uku idan bakida banki_
Agurguje Aneesa ke karasa soya pancake din sai turo baki take dan yanda tabama maman su Rauda biyu saitaga kaman bazai ishi Aliyu ba dan idan akwai abinci guda daya dataga yanaci da mugun yawa shine pancake dinta, karasa soya kullin dayarage tayi tai guda uku dasu sanan ta kashe gas ta wanke roban kulin da pan din Agurguje tadau tray tahada coffee da har yanzu ke tiririn zafi da pancake plate din akai, tsamai sliced raspberries asama sanan tazubamai honey tadauka tai dinning ta ijiye sanan tadau wayanta dake kan dining kiran layinshi tayi kaman zai katse sanan ta dauka, ahankali tace "your pancake is ready kazo kaci kaji" murya chan kasa yace "I can't come Baby am sick" wani irin faduwa gabanta yayi da sauri tace "subhanallah menene Ya Aliyu meke maka ciwo?" murya chan kasa yace "just stomach ache, ki kawomin naci am so hungry" da sauri tace "okay halama yunwa ne yasa stomach kema ciwo, yau kadade bakai breakfast ba, sorry kaji" tafada cikeda tausayin shi tareda katse wayan ta ijiye kan dinning, tashi tayi tai kitchen tadauko plate da kuma karamin plate tadawo tarufe pancake din sanan tarufe mug din, tadau hijabinta dake kan kujera tasaka sanan tadau tray tafita, slippers tasaka tasauka kasa tai hanyar flat dinshi gabanta nafaduwa sosai, sallama tayi ganin babu kowa afalo sai TV dake aiki a tachan ball yasa tai hanyar bedroom dinshi gabanta nafaduwa still, ahankali tai knocking muryanta nadan rawa tace "U...uhm Ya Aliyu nine, nakawo ma kana ciki in shigo?" murya chan kasa kaman wanda ke shirin suma taji ance yes, ahankali tabude kofan, dakin duhu bamata iya ganin ciki sosai kodan sabida tafito daga rana ne oho, maida kofan tayi tarufe tanadan kyafkyafta ido dan bata gani sosai tace "Ya Aliyu bangani sosai" dan shiga dakin tayi kaman 3 steps sanan ta tsugunna ta ijiye tray abincin awurin tamike tsaye tana tattaba bango kokarin neman switch din kunna wutan dakin danso take taganshi ta bala'in damu, hannun mutum dataji kan waist dinta tacikin hijabi yasa da sauri ta saki hannunta tajuyo azabure dan ta tsorata, kafin ma tasan meke faruwa taji an daga hijabinta sama an shige ciki anwani irin rungumeta da karfi ana nitsar da fuska a kirjinta, wani irin faduwa gabanta yayi sabida yanda taji ana mata gashi jikinshi zafi kaman wuta, da sauri tashiga tureshi tace "Ya Aliyu me haka kasakeni? Baka da lafiya jikinka mugun zafi" make mata kafada yayi yana kara tura kanshi akan boobs dinta yasa hannu ya yaye hijab dinta duka ya yar akasa, sosai jikinta yahau rawa tama rude tasa hannu tana ture kanshi daga kirjinta tana gab da sakin kuka tace "dan Allah Ya Aliyu kasakeni naje nakira maka Abba akaika asibiti wlh bakada lafiya kaji" da muryan shi data shake sosai yace "please Anebaby let me play with you cikina, my stomach hurts badly, it will stop idan nayi, you are my wife u are all I got" da sauri ta girgixa mai kai tace "a'a wlh kasaken ni am not your wife" ahankali yake running hand dinshi abayanta harya sauke kan hook din bra dinta tabaya ya shiga kokarin cirewa, cikin wani irin mugun rudewa takira sunanshi "Aliyu! Ya Aliyu stop am not ur wife, kaga karkaja najimaka ciwo, I don't wanna hurt you kasandai bakada karfi ko" kokarin cirewa dataji yanayi kaman baimasan metagama cewaba yasa ta tureshi daga jikinta da karfi baya yayi tangal tangal kaman zai fadi hakan yasa da gudu tajuya zata fita wani irin fizgota yayi yasake shigewa jikinta tareda sakin mata kuka ahankali akan kirjinta yace "please Aneesa lemme touch your breast, please kinga bantaba ganinsu ba, please wlh dazaran nataba zan barki kitafi babu abinda zan miki I swear, please lemme touch your boobs" yanda yahaukace mata ya rirriketa gam ko motsi bata iyawa yana mata maganganun banza da bamataso taji yana mata kuka yasa tasaki salati. "innalillahi, Ya Aliyu, you are not my Yaya Aliyu danake so, bakai bane, kasa ke ni wlh kona wanka maka mari banza kawai!!!" bamatsan lokacin data zageshi ba tsabagen mugun haushin dayabata, ba karamin tabashi zagin datamai yayiba cikin muryan kuka sosai ahankali yace "nine banza Aneesa?" cikeda tsiwa tace "yes, kai banza ne, in fact you are very very stupid, how dare you took off my hijab and try to touch me eh? Common ka sakeni kona mugun tsinka maka mari kazaci niyar iskace dat u can do anyhow dani, banza kawai, dalla chan kasaken stupid boy, banza kawai" ahankali yasaketa dan zagin yamugun shiganshi baitaba zaton zata iya zagin shi hakaba no matter what, kwanciya yayi ahankali kan gadon yajuyamata baya yarike cikinshi dayake ji kaman zai fashe yasa dayan hannu yana goge hawayen dake zubomai, wani irin mugun tsaki taja ta kunna bedside lamp, dakin yay dan haske hijabinta tadauka daya yarmata akasa tasaka tanajin yanda yake fitar da sautin kuka chan kasa dahar zuciyanta takejin yanda yake kukan amma haushin shi ya rinjayi tausayinshi tajuya tafita daga dakin da sauri saikuma tasa gudu tabude kofa tafita daga flat dinshi da gudu tai flat dinsu sai dakinta kan gado tafada tasaki kuka sosai......
Duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya isa, pay aduniya or pay alahira🤷🏿♀️ duk wacce ta watsamin book waje batare da izinina ba ban yafemiki ba har abada.
Yakai almost 30min yana kuka, ya tsani raini, ya tsani zagi, and abinda Aneesa tamai yau is a total raina, _Banza kawai, you are very very stupid, zan tsinka maka mari, zan mugun tsinka maka mari stupid boy_ duk shi kadai tama uban zagin nan, jin kanshi na neman fita yasa yatashi da kyar ya lallaba yadau paracetamol dake kan side drawer shi ya balla ya jefa abaki sanin babu kyau shan kagani babu komi acikinshi yasa yamika hannu yadauki coffee data kawomai dake kan tray dudda baiyi niyyan cin abincin ba yakafa abaki daga kwancen dayake saida ya shanye duka sanan ya yar da cup din kasa, yaja bargo yana lullubewa dan bala'in zazzabi da ciwon cikin fitina ke nukurkusan shi kaman zai mutu.
_next page, anjima da magrib, in sha Allah_
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
4️⃣5️⃣
Ko minti biyar baiyiba yawani irin yaye bargon da sauri yatashi zaune sabida jidayayi kaman hanjin cikinshi na harhardewa tundaga wuyan shi har zuwa cikinshi zafi yakemai kaman an watsa garwashin wuta akansu, wani irin kara yayi yana juyi "ahhhh" yajuya yana nukurkusu yana nishin azaba, azaban dayakeji yawuce misali, goran bottle water dake kan side drawer dinshi ne yadauka yabude ya kurba ko ya ragemai ciwon kaman yazuba gishiri a ciwo haka yaji hakan yasa yawani irin bankare yana ihu yana lankwashewa......
Shigowa gidan Nazif yayi yay parking motarshi Mama dahar lokacin ke jikin window tana kallon komi dake faruwa na tsakar gidanne gabanta nafaduwa tana addu'a Allah yabata nasara ne tabude kofa da sauri tamai alamu da hannu daya yakarso da sauri, karasowa yayi kafin ma yay magana taja hannunshi suka shiga dakin tamaida kofan falon tarufe, hada ido yayi da Rauda dake zaune da kanninta suna kallon cartoon, daure fuska tayi kaman batasan shiba dan ta mugun tsananshi yanzu, hararanta Mama tayi tace "bance ki cinyemin d'a da idanunki dasukai kama dana ubanki ba mai bakin hali kawai, common tashi kifitan min daga flat, wuce kitafi wurin Yayan ki mayya nasan abinda kikeso kenan" da sauri Rauda ta kalleta dan bata yadda da abinda taji Mama tafada yanzun nanba, anya Mama ce zata turata wurin Ya Aliyu willingly kuwa?, cikin daga murya da masifa Mama tace "kindaiji menace ko, tashi ki barmin daki kiwuce wajen Yayanki magana zanyi da Nazif mai mahimmanci" dawani irin gudu Rauda tai tsalle ta mike tsaye tai hanyar fita Nazif yabita da kallo, cikin rawan jiki Mama tace "kai yanzu ba lokacin kallon Rauda bane wani muhimmin abu nikeso kamin yanzun nan muje kaga" sama tai dashi wani dakin Dady tabude ta shiga yana biyeda ita tasa Hajar gadi afalo dazaran taga Abba kokuma Rauda tafada mata kota mata signal.......
Sallama Rauda tai a part din Aliyun jin shiru yasa tabude kofa ta shiga abinta ta maida kofan tarufe tana hararan TV dake aiki a tashan kwallo tace "shi ya Aliyu kullum, kullum ball, ball ball uhm" tai maganan tana daukan remote ta chanza channel zuwa cartoon ta ijiye remote din tai hanyar bedroom dinshi tana kwalmai kira. "Ya Aliyu, Ya Aliyu kana bathroom ne? Ya Aliyu" agaban bakin kofanshi ta tsaya tai knocking jin shiru yasa tabude ahankali dan tasaba shiga dakinshi kai tsaye daman kuma baya hanata, dayake itama daga rana take batagani sosai dudda bedside lamp dinshi akunne yake, ahankali tadaga hannunta zata kunna switch din wutan dakin tace "bacci kakene Ya Aliyu?" kunna wutan tayi dakin yay haske, idanunta ne suka sauka kan Aliyu dake kasa yana wani irin mimmikewa kaman wanda ake zarema rai idanunshi na juyawa, harshen shi yafito daga bakinshi wani irin kumfa nabin gefen bakin nashi, wani irin talo idanu waje Rauda tayi tana kara kallon Ya Aliyu danta tabbatar shine koba shi bane yana sanye da dogon jeans dinshi blue jikinshi ba riga lying on the floor yana fizge fizge jijiyoyin wuyanshi dana fuskanshi sun fito tsabagen yanda yake stretching din azaba, wani irin ihu Rauda tayi da saida gabaki dayan flat din Aliyu ya amsa. "Ya Aliyuuuuuuuu!" da gudu tai kanshi ta tsugunna agabanshi tana tabbatashi bama tasan metake yiba. "Ya Aliyu, Ya Aliyu, Ya Aliyu menene menene wanan sabulu kasha ne?" ganin Aliyu baimasan waye akanshi ba kakkari yake yana har yanzu harshen shi awaje bakinshi nafitar d kumfa yasa tai wani irin jumping tsaye tama rasa mezatayi da gudu tafita tana kwalama Dady kira da duka muryanta. "Dady, Dady, Daddy Ya Aliyu" yanda take kwalama Dady kira zaka zaci ta haukace ne da gudu tai flat din Dady hannu ta daura kan handle ta shiga murzawa amma kofan a kulle hakan yasa tasa duka hannayenta ta shiga bubbugawa tana kwalama Dady kira. "Daddy, Dady, Dady Ya Aliyu, Dady ya Aliyu zai mutu wlh, wayyo Allah Ya Aliyu Dady"
Kaman daga sama Dady yaji ana bubbugawa kofa ana kiranshi da sunan Ya Aliyu dayake suna bedroom ne saisa basujiba, Ammi ce ta tureshi tace "subhanallah, Alhaji Aliyu, tashi muje muga" da sauri Dady yadagata yadau boxer shi yazura tareda daukan jallabiyan shi yasa yay sitting room dinshi da sauri, doguwan riga ta Ammi tazura tareda saka hijabinta tabi bayan Dady da sauri, daidai Dady yabude kofa, da sauri ya tare Rauda dake neman zubewa muryanta harya shake tsabagen yanda take kwalamai kira, da sauri yace "subhanallah bani ruwa Ummu Aliyu" da sauri Ammi takoma ta dauko ruwa tabude mai tabashi karba yayi zaibama Raudan ta karban da hannunshi ta hanyar mikewa daga jikinshi tamai pointing flat din Aliyu tana haki tace "D....Da...dy, Ya....Y....Al....yu mutu, mutu zai mutu" arude Dady yace "w..... Wat? Meya sami Aliyu na?" kasa magana tayi dan her heart is beating way too fast zaunar da ita yayi a wajen yace "jikina yabani ba lafiya zauna da ita anan Ummu Aliyu, bari nadubo Aliyun" da dan gudu gudu sauri sauri Daddy yay flat din Aliyu tareda tura kofan yana kiran Aliyu. "Gadanga na, Gadanga na kana ina? Meya hadaka da Raudan ka ya......" kasa karasa maganan yayi sabida yanda yaga Aliyu na kakarin mutuwa kumfa nafita daga bakinshi kaman yana wasa da shower gel, wani irin bugu kirjinshi yabada "dududu-dum!!!" bakinshi ma rawa ya shigayi, baimasan takamaimen inda hankalinshi yake and not knowing mema zaiyi, ahankali yadaga kafanshi yana pointing Aliyun da yatsa yace "Gadanga na mehaka kakeyi you know this is a hard joke ko" yay maganan yana tsugunnawa agabanshi ahankali yakai yatsanshi kaman wanda yazare yadaura kan tongue dinshi yace "me haka kakeyi? Why are you playing with your tongue kamaida shi ciki wai liquid sabulu ka kurba ne da bakinka ke kumfa haka Gadangana? Why are you struggling and stretching like this? Me kake jujjuya idanunka kana kafar da idanu iyye, kai Aliyu, Son" Dady yakirashi yana jijjigashi......
Ganin Rauda tadawo daidai yasa Ammi ta shafa kanta tana mata murmushi tace "menene why are you like this? Laifi kikama yayan naki?" da sauri Rauda ta girgixa mata kai tace "Mum Aliyu mutuwa Ya Aliyu zaiyi wlh he's doing somehow?" adan rude cikeda wani irin yanayi Ammi tace "kaman ya mutuwa zaiyi, what sort of joke is that?" da sauri Rauda na kuka sosai tace "wlh wlh da gaske naje dakin naga....." Ammi bamata tsaya taji mezata ceba ko takalmi ba tasaka ba tai flat din Aliyun tabude kofan, babu kowa falo saidai taji maganan Dady sama sama hakan yasa tai hanyar inda takejin maganganun Dady, abude Dady yabar kofan hakan yasa ta tsaya tsak numfashinta yadan tsaya kafin ahankali yadawo ta shigo dakin sosai tana kallon yanda Dady ya rungume Aliyun dake mukurkuso yana surutai da bamata gane meyake cewa da sauri ta tabashi tace "Alhaji, Alhaji tashi mukaishi asibiti" kallonta Dady yayi for some seconds saikuma yamata murmushin nan nashi mai kyau yace "wasa yakeyi min, soyake yaga nadamu, my Boy is playing pranks, April fool ne don't worry ummu Aliyu, wasa yake mana ba dazunan muka dawo daga gidan rasuwa tareba so he's just joking" ahankali Ammi tace "innalillahi wa innailaihi raji'un" kafin da sauri tamike tsaye tafito da saurinta da Rauda dake kuka sosai sukaci karo, da sauri Ammi tace "jeki kiramin bodyguards din baban ku da driver ku imaza Rauda" da gudu Rauda tajuya Ammi kuma takoma daki ko one minute ba'ayiba bodyguards din Dady suka shigo dakin ganin Aliyu ba karamin hankalin su tashi yayi ba da sauri sukai wajen suka karbeshi daga hannun Dady, Dady yamike tsaye yace "kai ina zaku kaimin d'ana wasa fa yakemin" da sauri Ammi ta girgixa mai kai tareda cupping face dinshi ahankali tace "Alhaji look at me, kadawo hayyacin ka okay, Aliyu is sick you need to be back a hayyacin ka your son needs you, call ur doctor Alhaji" da sauri ya lumshe idanunshi kafin ahankali yabude maganganun Ammi sun shiga brain dinshi sunyi resetting na brain din ahankali Ammi tace "kace innalillahi wa innailaihi raji'un" ahankali batare daya bude idanun ba yace "innalillahi wa innailaihi raji'un, Ummu Aliyu da gaske Aliyu na nagani lying here kumfa na fita daga bakinshi?" hannunshi Ammi tarike tace "let's go to the hospital first bodyguards dinka sun fita dashi" da sauri suka fita Ammi ta zura wani takalmin Aliyun datagani abakin kofa tabi Abba Rauda ma tabisu tana kuka sosai, sauran Matan Dady duk suka fiffito suna kallon ikon Allah jin hayaniya da kukan Rauda daya cika gidan sosai.
Ahankali Aneesa da tun lokacin dataji muryan Rauda na kwalama Dady kira ta tashi ta tsaya a window tana kallon tsakar gidan tana kuka sosai ta sulale akasa gani datayi anfito da Aliyu kaman wanda yamutu kumfa nabin bakinshi yana did diga a compound dinsu, sai karanto duka addu'an datasani take so dama da gaske yake baida lafiya dama da gaske ne, she regret abinda tamai she regretted it, wani irin kuka tafashe dashi da tadade batai irinshi ba.
Wani babban private asibiti number asibiti da manyan Abuja keji dashi suka tafi, tun kafin sukai Dady ya danna ma babban likitan asibitin kira akan gashinan zuwa da danshi baida lafiya atanadi komi, Ammi tasan cewa Dady na tsananin son Aliyu amma bata taba sanin haka yake mai wanan mahaukacin son ba, Alhaji yadawo kaman wani zararre har fakan idanunshi take tana tofamai addu'a akai sanan tana kiramai sunayen Allah yana karba, cikin ikon Allah suka kai asibitin already anzuba nurses da hadadden gado agaban reception ana jiran senate president da danshi karban Aliyu da kaman babu rai ajikinshi sukayi ciki dashi Dady yabisu akai theater dashi aka rufo kofa batare da anbari Dady yabisu cikiba,.
Ahankali Ammi tazo har inda take, dan murmushi yakakalo mata ganin yanda dukta damu fuskarta ya shafa murya chan kasa yace "kidena damuwa am fine okay" gyadamai kai tayi tareda kakalo mai murmushi dan tasan he's just saying that to make her feel better, to calm her down, ahankali yace "muje su kaiki gida kiyi wanka akwai najasa a jikin mu" cikeda damuwa Ammi tace "kaifa?" "anjima zanzo nai wankan in sha Allah" gyadamai kai tayi tarike hannunta cikeda so sukai inda bodyguards dinshi suke tsaye yace "ku kaita gida" cikeda girmama wa sukace to sukai gaba Dady yace "bisu, I love you" gyadamai kai tayi ahankali tace "I love you too, be safe for me okay" gyadamata kai yayi tajuya tafita tana waigenshi kaman yanda shima yakasa dena kallonta yana bala'in son Ammi sosai harta shiga mota saida aka tada motan sukabar asibitin sanan yakoma gaban dakin yaciro wayanshi daga aljihu ya kira Momma.
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
4⃣6⃣ & 4⃣7⃣
_not edited_
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din danake posting a tsakanin soyyayya_
_zaki iya turo katin MTN idan baki da banki_
_*masu fitarmin da book waje you guys pay for subscription to read littafin nan bawai kunsai littafi bane bakuda ikon abina, dan haka duk wacce tafitarmin da book waje banyafe mataba*_
_*duk wacce ta karanta littafin nan batare data biyaba ban yafema ta ba, Allah ya isa*_
_*masu tsoron Allah dake cin karo da littafin nan su biyoni su biya kudi Allah ya saka Muku da alhairi yabiya muku bukatun ku na alhairi*_
_you can chat me up here 07012181461 for any business proposal, etc_
_VIP group is always open, group din hajiyoyi da manyan mata wayanda basuson jira, *sangartattu* na, gasunan duk *Boyayyun Mutane* da *In Bani* bazasuzo VIP ba, masu so can chat me up 07012181461 danku shiga wanan sahun_
Wuraren 5 suka shigo gidan parking bodyguard din sukayi daya daga cikinsu ya zagayo da sauri suka bude mata ahankali tafito hada ido sukayi da Maman su Rauda dake gaban flat dinta kan plastic chair tanacin stick meat, wani banzan kallo datama Ammi yasa tadauke kai batare datasake kallonta ba tazo zata zuwa saida Maman su Rauda tabari tazo daidai kusada ita sanan tadanyi shewa tace "wayyo yar gaban goshi murmushin bazai wuce daga yanzu zuwa safiya ba, hahahah" ta kyalkyace da dariya tareda zaro nama daya daga stick din ta jefi Ammi dashi chak Ammi ta tsaya ta juyo ta kalleta gira daya Mama ta dagamata tace "au sannu nazaci karyan gidanan nefa ashe kece, yamai jikin?" bakaramin zafi maganan Mama yama Ammi ba amma tadanne tawuce tai gaba Mama takara kecewa da dariyan tsokanan yau duniyan dadi take mata she just use just a stone like dutse dayafa kacal dazata hargitse rayuwa hudu dashi.
Kofar flat dinsu tabude da sauri Aneesa data kifa kanta akan kujera tana kuka tadago kai idanunta sun kumbura harsun godema Allah da gudu ta taso tafada jikin Ammi tace "Ammi ya jikin Ya Aliyu ya warke?" ajiyan zuciya Ammi tasauke tareda maida kofar tarufe ahankali tace "Alhamdulillah da sauki dena kuka" dagota tayi daga jikinta tasa hannu ta share mata hawaye tana murmushi tace "da sauki karki damu yayanku zaiji sauki, jeki hadamin tea bari na naje na watsa ruwa.
_duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya isa_
Gyadama Ammi kai tayi tawuce kitchen tana share hawayen dasun kasa dena zuba Ammi kuma tai sama cikeda damuwa wanka tayi da ruwan zafi sosai dan jikinta ko ina ciwo yake mata kafin tasaka wata bakar doguwan riga mai duwatsu masu kyau, tundaga kan bene takejin sautin kukan Aneesa harta sauko kasa tana zaune kan kujera tana kuka karasowa falon Ammi tayi tace "waike kukan me kikeyi eh?" girgixa ma Ammi kai tayi wasu sababbin hawayen na fitowa binta da kallo Ammi tayi she really finds yanda take kuka weird and strange duka duka sau nawa suke magana da Aliyun dazata zauna taita kuka haka, zama Ammi tayi akan kujera tamata alamu da hannu datazo, tashi tayi ahankali ta taho da gudu fadawa jikin Ammi tayi sai kuka cikin kuka tace "Ammi ya jikinshi" , shafa bayanta Ammi tayi tace "da sauki kidena kuka he will be fine, uhmm share hawayen ki" hannu tasa ta share hawayen Ammi tanuna mata cup din tea data ijiyemata kan dinning tace "jeki kawomin nasha anan" sha Ammi tayi tass sanan ta tashi ta shirya tareda yafa gyalenta tama Aneesa sallama tafita har Gate taje batasami ko driver daya agidan ba daga bodyguards har driver duk sun fiffita cewan soja mai gadi, komawa ciki tayi ta zauna akan kujera tadau wayarta tai dailing number Alhaji harya katse bai dauka ba sake dialing number tayi akira na uku yay picking murya chan kasa tace "Alhaji ya jikin Aliyun?" cikeda damuwa Dady yace "Alhamdulillah har yanzu Dr bai fitoba balle naji wasu bayani ga Momma nan ma da Abdul sunzo" ahankali tace "Allah sarki angode, na shiryo nataho babu wanda zai kawoni nahau motan haya ne?" da sauri Dady yace "No no, karki hau, zasu dawo nina aika su sunje tahomin dawasu abokaina turawan likitan daga lagos sukazo suna Airport nan idan sun dawo zansa zuso, ki zauna yanzu kimin girki karki damu okay take care of yourself, ina Aneesa?" kallon Aneesan dake kuka har lokacin tayi tace "gatanan tun dazu kuka take dukta damu" "tell her not to worry, my son is a fighter zaiji sauki da izinin Allah, sai anjima" katse wayan yayi Ammi tasauke ajiyan zuciya takai kusan 20min zaune awurin kafin ta tashi tawuce kitchen bata kira Aneesa ba dan taga the girl is not fine haka tai girkin.
Shiru shiru har magrib driver basu dawoba balle su dauke ta har bayan sallan isha'i takira Alhaji yafi akirga baya dauka, ahaka har bacci ya kwashe su daga ita har Aneesan anan falo.
Kiran sallan asuba yatada Ammin tashi tayi ta tada Aneesa sukaje sukai sallan safiya sanan suka shiga gyaran gida ta kwashe abincin da Dady yasata dafawa jiya ta dumama snan tai tea.
Misalin 8 tana zaune a falo Aneesa zaune agefenta sukaji karan motan yan sanda a tsakar gidan da sauri Ammi ta tashi ta daga labule tana lekawa Dady ne yafito daga mota tareda wasu yan sanda ranshi abace cikin tsananin bacin rai yace "dukan ku kufito tsakar gidan nan, Kareema, Amina, Aliya da Rukayya gabaki dayanku kufito" yanda Dady yakira sunanta kai tsaye yasa tagane ba lafiya Aneesa dake gefenta ta kalla tace "ke bani hijabi na" hijabinta Aneesa tadauko daga kan kujera tabata tasaka sanan tabude kofa tafita Aneesa itama tsa hijabinta tafita amma ta tsaya agaban flat dinsu dan ba'a kira da yaraba itakuma Ammi tai inda suke sauran matan ma sun fiffito, ma'aikatan gidan Dady ya kwalama kira gabaki dayansu kusan ma'aikata takwas duk suka taho wajen aka tsaitsaya anan kallon Dady dagabaki daya ya chanza kana ganinshi kasan baida kwanciyan hankali.
Cikin tsananin fushi da mamaki Dady yace "as long as dasanina dudda abinda kukema Aliyu daidai magana ta banza na rana daya baitaba fadamuku ba, bari kuji da dukanku nan nake, na rantse da girman Allah, na rantse muku da girman Allah duk wanda yace shi da marayan d'ana zaiyi, yaron da baida mahaifiya, baida kani ko kanwa dasuka fito tajini daya, yaro shikadai, abin tausayin yarona, wlh duk wanda yace Aliyu zai taba zan iya ganin bayan mutum aduniyan nan, nida mutum zamu iya zuwa karshen duniya" Dady yay shiru sabida yanda zuciyar shi ke tafarfasa cikin wani irin tone kaman na wanda is about to cry yace "Aliyu was poison!" "innalillahi wa innailaihi raji'un! Poison kuma Alhaji" cewan matayen nashi da duk sunbi sun rude, cikin wani irin yanayin Dady yace "yes Aliyu was poison, idan kunga ruwan poison din da aka tsotso daga cikinshi saikun tsorata, Aliyu gadaishi nanne rai a hannun Allah baimasan inda kanshi yakeba, baima gane kowa, bakinshi gabaki daya yay jajir poison din yabata mai baki yarona na wahala rai a hannun Allah abinda kukeso kuji kenan ko?" Dady ya tambaye su yana kallon fuskokin su yace "dama kun tsaneshi so kuke ku kashe shi ko?" wani irin murmushi Dady yayi yace "to bari kuji kunga wayan nan yan sandan kusan su goma sha bakwai? Kowani dayansu na dauke da poison detector zasu bincika min kowani daki da lungu da sako na gidan nan, kusani, Allah kana shaida wlh kowaye kowaye yay niyyan kashemin d'a I mean kowaye billahillazi bazan barshi ba sai inda karfina yakare aduniyan nan, bazan taba yafema wanda yay niyyan kashemin Aliyu ba, hmmm" ya saukar da wata irin ajiyan zuciya sanan ya kalli yan sandan yace "kufara aikinku officer" cikeda girmanawa babban su yace "yes sir" sanan ya rarraba yaran nashi kowani yana turasu flat daban daban dan bincika ko ina nagidana, sosai gaban Mama ke faduwa tana kara tunani a inama tasaka katin maganin poison din badai tabarshi dakinta ba kaman kuma ta yarda abolan gaban kitchen din su Aneesa bolansu kai she's contemplating dan tsabagen rudewa tarasa inda tasa daurewa dai tayi ta cije kar wani yagane matsalolinta duk suna tsaye kowanne da abinda ke running azukatan su har wajen minti talatin sanan saiga polisawan from various flat wanda suka fito daga part din Aliyu suka fito dauke da tray da pancake ke kai, sai mug din coffee.
Officer ne yanunama Dady mug da tray dasuka saka a forensic Bag yace "Sir he was poison ta wayanan abincin biyu, coffee akwai high level a poison a coffee nan sanan akwai a pancake dinan bari kaga" kallon daya daga cikin ma'aikatan yayi yace "get me water" da sauri mai aikin yatafi dauko ruwa officer kuma ya tsugunna ahankali yay unzipping bag din already da safan hannu a hannunshi yaciro mug din sanan yaciro pancake din daidai Gardner yakawo ruwa a babban buta karba officer yayi, ahankali Officer ya tsiyaya ruwa kan empty coffee mug din chaaaa ruwan yahau kumfa amma ba sosai ba sabida babu coffee saiya tsiyaya ruwa kan pancake din saiga kumfa shima nan wurin yadauki hayaniya, mikewa tsaye officer yayi ya kalli Abba daya tsaya yana kallon ikon Allah yace "waye yabashi abincin nan?" cikeda mamaki Dady yace "Aneesah nace tamai pancake da coffee but ai Aneesa can't do this" da sauri officer yace "waye Aneesa" juyawa Ammi da gabanta kewani irin faduwa tayi takira Anessa dake gaban flat dinsu alamun tazo fara zuwa tayi gabanta na dukn uku uku daidai nan wasu polisawa guda biyu suka fito daga part din Ammi, wani katin nagani suka mikama ogan nasu daidai Aneesa ta iso wajen ahankali tace "gani" da hannu officer yadaga mata yace "tsaya tukunna" ya kalli Dady yamai pointing flat din su Ammi yace "wacece mai flat dinchan" da sauri Dady yace "amarya tace gatanan" yamai pointing Ammi dake kallonsu, dan ajiyan zuciya officer ya sauke yamikama Dady katin maganin yace "ga poison din da aka sama Aliyu a abinci nan, a bolan gaban kitchen din flat din amaryan ka aka gani" da sauri Ammi tace "innalillahi wa innailaihi raji'un, Allahumma ajirni fi musibati wakhlifni khairan minha" taron jama'an yadauki kara kaman jira ake akira sunan ta Maman su Rauda tace "Allahu akbar ana zaton aga wuta tamakera sai akaga akasin hakan" cha cha cha sukahau yada kananun zancen duk Dady najinsu amma idanunshi nakan Ammi ne dayaga hankalinta yatashi and zuciyar shi bataso ta yadda itace no she can't betray him like that, kallon officer yayi yace "officer are you sure wanan poison ne sanan are you sure a bolansu aka gani?" ahankali officer yace "gasunan daga shashinta suka fito ai bari kaga" tsugunnawa yasake yi duk aka bishi da kallo akai shiru ballo kwaya daya yayi yajefa a ruwan mug din kofin wani iri chichi hi ruwan yayi yafara komawa bakin kirin salati aka dauka ana tafi da sauri Ammi tace "Alhaji me zamuyi da irin wanan maganin, tunda nazo gidan nan ko ciwon kai bamu yiba bamamu da nagani balle har munsami wanan za....." hannu officer yadaga mata yace "excuse me Madam ban katse kiba saura abu na karshe" wani karamin leda yamikama Dady da dan kunne kwaya daya keciki yace "wanan earing din kwaya daya munganshi akasan uwar dakan Aliyu ne" da sauri Dady yaciro dankunnen daga leda yadaga sama yace "dan kunen waye wanan?" faduwa gaban Aneesa yayi da sauri tasa hannunta ta taba dayan kunnenta aiko babu dayan da kunnenta, kafe dan kunen Ammi tayi da ido kirjinta na bugawa ganin dan kunen Aneesa ne tama kasa magana, ahankali Aneesa tadaga hannunta bakinta na rawa tace "n....n...nawane Abba" shewa Mama tadauka tace "ahayye nanaye idan baka mutuba zakaga abu aduniya" cikin fushi Dady yanuna Mama da yatsa yace "wlh kika sake cewa wani abu anan saina katseki da mari wawiya kawai" yajuya ya kalli Aneesa anatse yace "meyakai dan kunenki dakin Aliyu?" rawa jikinta yahauyi datama rasa dalili dawowa tayi kaman wacce bata iya magana ba kodan sabida yanda kowa na wurin kallonta ne oho bakinta narawa tace "y....ya... Aliyu yace nakawomai abincin bangaren shi cikinshi na ciwo bazai iya zuwa ba" da sauri officer yace "ta ina ya ganki yafada miki hakan?" bakinta narawa sosai tace "w....wa...ya" gyadakai officer yayi yace "ke kika dafa abinci ko kawai baki akayi ki kaimai?" ahankali tace "nina d...afa" "okay keda waye a shashin dakika dafa abincin" "n...ni kadai ne Ammi na wurin Abba?" "tun yaushe Ammi naki ta tafi wurin Abba? Kin fara abinci ko baki faraba?" muryanta narawa sosai tace "ban faraba....l...okacin" dan murmushi officer yayi yanuna mata katin maganin poison din yace "Aneesah sunan ki ko?" da sauri ta gyadamai kai, ahankali yace "kigayamin gaskiya, ni inhar mutum yafadamin gaskiya to komi na zuwan mai ta sauki inyamin karyane yakecin bakar wuya, a ina kika sami katin maganin nan? Kowani yabaki kisa karkimin karya bazan miki komiba, fadamin a ina kika sami katin nan? Wayabaki kisakama Aliyu a abinci?" girgixa kai Aneesa tayi hawaye ya gangaro tace "wlh, wlh nibansan katin maganin nanba, ni wlh banma taba ganinshi arayuwata ba wlh kuwan" hawaye suka zubo sharrr ta share da bayan hannu, murmushi Officer yasake yi yace "kin tsani Aliyu kin tsani Aliyu, luckily sai jiya babanshi yace kidafa mai abinci, sai abin yazama babu kowa adakin shine kika ciro magani kika samai danyaci yamutu hakane Aneesa?" fashewa da kuka tayi sosai tazo kusada Ammi tarike Ammi gam cikeda tsoro tace "Ammi kicemusu ni wlh bansan maganin nanba, ni bazan taba kashe Ya Aliyu ba wlh wlh kuwan" tafashe dawani irin kuka ajikin Ammi ahankali Ammi ke kallon Dady dayay shiru yana kallon Aneesan dake kuka girgiza kai yayi yace "No officer kubar yarinyar nan trust me something happen, Aneesa bazata iya kisa ba, dan ita tadafa abinci doesn't mean ita tasaka poison, banda haka ba itakadai ne agidan nanba sanan kowa anan can enter bangaren Aliyu" cikeda rashin kunya da rashin mutunci Maman su Rauda tace "me kake nufi Alhaji Aneesa bazata iya kisa ba to mune kenan zamu iya? Sonkai kiri kiri sabida yar gaban goshin kace, mukake zargi kenan mune zamu iya ko, nagadai akwai CCTV agidan aje aduba mana hakanan nifa na tsani zargi koba hakaba Amina" da sauri sukace hakane wlh, officer ne ya kalli Dady yace "Sir akwai CCTV agidan nanne?" gyadamai kai Dady yayi yace "akwai a compound dinan, banda haka akwai CCTV a bangaren Aliyu dashi kanshi baisani dashi ba, CCTV tareda kwan lantarkin dakinshi yake, nasaka ne sabida nasan matayena sun tsaneshi zasu iya komi akanshi saisa nasaka?" da sauri officer yace "ina zamuga footage din" "muje yana secret room dina" ya kalli matan yace "kar wacce ta tafi daki kujiramu anan" hanyar flat din Mama Dady yayi da Officer, wani irin murmushi Mama tayi zuciyata tai sanyi dama takira CCTV ne sabida tasa aduba, Dady yazaci shi kadai ysan password din shiga dakin baisani batun yauba tasan.
Dakin Mama sukayi sukai sama, agaban wani daki ya tsaya da handle din kenan kaman waya ga boturan dannawa, password din yasaka saiga dakin yabudu computers ne wurin shiga adakin, straight computer bangaren Aliyu Dady yanuna musu, officer ya zauna gaban computer yay rewinding back har zuwa footage din jiya, rewinding sosai yayi har zuwa daidai inda Aneesa tazo part dinshi ahankali yace "got it" tsayawa Dady yay akanshi ya shiga kallo kirjinshi na bugawa shigowa part din tayi rike da tray ta kalli ko ina kaman tana neman wani abu kafin suga tai tafiya da sauri ta shiga falon ta sauke tray din kan center table tana kalle kalle, sai sukaga ta chusa hannunta agefen zaninta basuga metayi ba sundaiga tafito da kwaya daya ta jefa a mug saikuma tadauko daya ta dagargaza kaman yanda ake dagargaza magi da hannu ta barbaza kan saman pancake ta kakkabe hannunta tadauka da sauri tai hanyar bedroom dinshi tabude kofa ta shiga dayake babu CCTV a bedroom dinshi basusan meya faru ba sundaiga chan tafito daga dakin aguje, baya Dady yayi zai fadi tsabagen yanda heartbeat dinshi yay weak polisawan suka tareshi suna salati wani irin fincike kanshi Dady yayi yafita daga dakin da mugun zuciya.
Tundaga yanda Ammi taga fuskarshi gabanta ya shiga faduwa ta shiga ambaton Allah, dawani irin zuciya Dady ke dumfaro su harya karaso inda suke tsaye hannu yasa yawani irin fizgo Aneesa dake tsaye kusada Ammi jikinta na rawa Dady baiyi wata wataba ya daga hannu ya watsa mata lafiyayyen mari "tass!" runste ido Ammi tayi dan har kashinta taji marin da Dady ya dauke Aneesa dashi, fashewa da kuka sosai Aneesa tayi tsabagen tsoro tamika hannunta tana kokarin kamo Ammi tace "wayyo Allah na Ammi, Ammi, Ammi, Ammi n...." zuba mata wani marin Dady yayi akaro na biyu da saita yasa tai shiru tai gum tama kasa magana sai dubu datake gani a idanunta cikin ihu da daga murya Dady ya jijjigata yace "me Aliyu yamiki? Meya miki kikeso kiashi lahira? Ubanwa yasaki kikashe min d'a??" yakara daga hannu zaikai mata mari na uku Ammi ta kirashi. "Alhaji" dago kai yayi ya kalli Ammi idanunta sunyi jajir suna shirin tsiyayar da hawaye, cikin raunin zuciya Ammi tace "kayakuri Alhaji ka kwantar da zuciyan ka abi komi ahankali, Aneesa bazata iya kisa ba, nasan abinda na haifa" cikin wani irin fushi Dady yace "nine makaryaci ko, kina zaton shiri nama yarki? Okay naji shairi namata a CCTV baya shairi ko to muje kigani" ya finciki Aneesa dahar lokacin bata gani sosai yay flat din Mama Ammi tabisu da sauri su Rauda dake kuka sosai da sauran matan Dady ma suka bisu har dakin cameran, shiga dakin Dady yayi rikeda Aneesa kaman wacce tai sata sauran matan ma da Ammi ma ta shigo cikin tsananin fushi Dady yace "play d footage back officer" dan bude idanu Aneesa tayi ta kafe computer da ido, wani irin faduwa gaban Ammi keyi lokacin da sukaga Aneesa ta jefa kwayar a mug da lokacin data dagargaza daya ta zuba akan pancake dakin yadau salati Mama tace "ga irinta nan ai, aure aure yau munga ranan aure aure, ka aurosu karufa mata asiri ka kawota gidanan da ita da agolan yarta, kahada yarta da namu gashinan suke son kashemaka d'a muda muke gidan nan shekara da shekaru ko kurjewa bamu tabasa Aliyu yayi ba amma gasunan dududu satinsu nawa a gidan just sati biyu da kwana daya" tajuya ta kalli Ammi tana mata tafi a fuska tace "to Allah yatona asirin ku, Allah yatona asirin ku kinyi amfani da yarki ta kashe Aliyu an kamaku, Allah saiya sakama Aliyu, butulu kawai murders, Aliyu daya dauke ku a matsayin uwa, andaiji kunya anji kunya, wlh hukuma ce zata rabamu daku, mutumin daya miki komi yafi fitaki kanmu harda siyamiki mota ne zaki kashema da" Dady jiyayi kirjinshi na tafarfasa kan maganganun Mama dan kaman tana sosamai inda kemai ciwone, cikin fushi Dady yajijjiga Aneesa dake kuka sosai yace "me dana yamiki Aneesa zaki kasheahi tell me the truth" fashewa da kuka sosai tayi tace "Abba wlh wlh, na rantse maka da girman Allah bani bane wlh, wlh kuw......" wani irin mari Dady ya kifa mata abaki saijini cikin ihu yace "stop lying! Stop lying kifadamin gaskiya, Maman ki tasa ki kashemin Aliyu kowane?" da sauri ta girgixa kai muryanta harbaya fita da kyau tsabagen kuka tace "wlh Abba banine ba, banine ba na rantse maka da girman Allah" cikin wani irin fushi ganin yanda take karya bayan ankamata dumu dumu yasa Dady yarufe ta da duka baji bagani tun Aneesa na ihu tana kiran Ammi hartazo takasa ihu ganin yana neman sumar da ita yasa officer da yaranshi suka rikeshi, yaciro ankwa daga aljihu yakama hannun Aneesa yasamata yace "with all the evidence damuka samu a kanki malama Aneesa, you are under arrest for attempt murder of Aliyu Muhammad Ibrahim you have the right to remain silent anything you say will be used against you" yajuya ya kalli Ammi dake kallon Aneesan dako numfashi bata iyayi yace "ki gayama yarki tafadi gaskiyan duk inda tasamo wanan poison din inba hakaba gidan yari ne makomarta" yaja Aneesan kaman yanajan kare sukai hanyar fita daga dakin Ammi ta tsaya still tana ma Dady wani irin kallo, duk fita akayi daga dakin akabi su officer dan aga inda zasuyi da Aneesa yarage daga Ammi sai Dady adakin, ko kallonta Dady baiyiba azuciye yazo zaibi tagefenta yawuce takama hannunshi tarike lumshe ido Dady yayi Allah kadai yasan iyason dayake ma Ammi dan tabashin nan datayi har brain dinshi yaji, kasa juyowa yayi hakan yasa ahankali Ammi ta zagayo ta gabanshi tasan Dady nacikin tashin hankali, ya acikin matsala saisa dudda uban dukan dayama Aneesa still tamai uzuri batason ko kadan taga bakinshi, ahankali tana kallon fuskan shi tai kneeling akasa ta hade hannayenta ta danne zuciyata sosai dan bata so ta karaya she needs to be strong and fight this battle for her daughter a yanzu Aneesa batada kowa sai ita she's all alone, Murya chan kasa tace "Alhaji nasan kana cikin tsananin fushi da bacin rai amma dan girman Allah ka sauraren" tadanyi shiru tana sauke ajiyan zuciya tadaga fuskanta ta kallai har yanzu idanunshi a lumshe kaman bayamason ganinta ne, Murya chan kasa tace "Alhaji bantabajin daidai da atom of hatred towards Aliyu ba, na rantse maka da Allah ubangijin mu, ubangijin Al arshi wanda ya busamana numfashi, ubangijin sammai bakwai, wanda ya halicce ni ya hallice ka ya hallici duwatsu da dabboni Alhaji bazan taba tunanin bama Aliyu wani abu danna halaka shi ko kokuma wani abu mai kama da hakan, haka zalika zan iya rantsemaka Aneesa ma bazata iya hakanba, am not justifying abinda Aneesa tayi bakuma kokarin kareta nakeba, but dan Allah ka yakuri, ka sauko da zuciyan ka, dan girman Allah kasaka asaki Aneesa she is too small tazata san rayuwan gidan yari kokuma rayuwan police station the trauma bazai taba barinta ba, Allah kayakuri ka janye case dinan kasa asaki Aneesa tadawo gida let's solve matsalan nan maturely, matsalan gidane let's solve it at home dan girman Allah kaji".
_follow me lemme walk on the journey of visuals can be deceptive wlh_
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
4️⃣8️⃣
_hello Fanmily, follow me on Wattpad at *mamanshakur* dan samin all littafai nai harda tsofaffin💃🏼_
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461, sainai adding dinki a group din a tsakanin soyyayya. For those dabasu da banki zaku iya turo katin MTN ta watsap number na 07012181461_
_Inkika karanta batare dakin biyaba keda Allah, ina binki bashi, kuma Allah ya isa_
_masu fitarmin da littafi waje, kuda Allah_
....
Bude idanu Dady yayi yadaura su kan Ammi saida taji tsoron yanda idanunshi yayi ja, ahankali yace "nafada kaman bakijini da kyau ba yanzu zan kara maimaita miki kiji da kyau, duk wanda yace zai tabamin yaro to wlh sai inda karfina yakare aduniyan nan, sanan kikace bincike? Binciken uban me za'ayi bayan ke dakanki kinga lokacin da shaidaniyar yarki ta barbadama yarona poison a abinci binciken uban me zanyi eh? Listen to me and listen very well Aneesa will pay for wahalan dayarona yakeyi mercilessly, dukan danamata anan kadan ne azaban dazansa amata saita gwammace dama mutuwa tayi da wanan azaban, kema kidage da addu'a Allah tashi kafadun Aliyu idan yarona yamutu banga abinda zai hanani karna saka arataya Aneesa harta mutuba, sanan banga abinda zaisa na withdrawing case dinan ba your daughter must be charged for attempt murder of my son" yana fadin haka ya kabar da hannun Ammi dake kan guiwanshi yay gaba zai wuce da sauri Ammi tabishi tasake rike guiwanshi tasa hannu daya ta share kwallan daya zubomata zatai magana saikuma tafashe da kuka sosai at this point takasa rike kukan kawad dakai Dady yayi dan baiso taga fuskarta ahankali cikin kuka sosai Ammi tace "Alhaji kayakuri, kayafema Aneesa, banda karfin ja dakai, banda karfin jadakai wurin hukuma, Alhaji Aneesa marainiya ce, kasan kannin mahaifinta ko kudin belinta kokuma kudin tara basuda shi kayakuri, kabi abinan ahankali, Alhaji koda Aneesa ce tayi hakan naji tunda dai Aliyu da ranshi yana numfashi bazaka iya yafemata ba?" da yatsa Dady yanuna ta yace "inhar akan Aliyu ne bansan yafiya ba, koda duka duniyan nan zasu taru bazan yafema yarki ba dan ta taba abinda yafi soyuwa agareni" ya tura Ammi yawuce yafita daga dakin, fashewa da kuka sosai Ammi tayi tama kasa tashi daga wurin takai kusan minti ashirin sanan tasauko kasa Mama da kishiyoyinta duk suna zaune suna ganinta suka kece da dariya hawaye ta share tawuce tafita daga dakin hanyar Gate tayi sojoji suka tareta sukace Alhaji yabada umarni kar abari tafita daga gidan haka ta lallaba takoma daki kuka taci bana wasaba ganin kanta yafara ciwo yasa tawuce ta watso ruwa tai alwala tazo tai sallan azahar tai addu'o'i tai addu'a Allah ya kare mata Aneesa saikuma kuka takasa hakura, ganin har dare ba labarin Aneesa gashi takasa bacci bataga Dady ba danbai dawoba yasa duniya tamata zafi tadau waya takira Baffa nan ta sanar dashi abinda ke faruwa tsaf tana kuka da kyar Baffa ya lallasheta ya sanar da ita gobe suna hanya, ranan saidai bacci barawo ya saceta bata iya bacci ba.
Inkika karanta batare dakin biyaba Allah ya isa
Wuraren karfe uku su Baffa suka iso Amma anhanasu shigowa Ammi itama anhanata fita, da waya tamasu kwatancen asibitin da Dady yake, nan sukaje suka sami Dady, faram faram Dady ya karbesu yakaisu sukaga Aliyun sun firgita da condition dinshi kaman wanda ke coma nan suka bijiromai da maganan Aneesa Dady kekaxewa yayi yahau xubomjsu ruwan bala'i kan saiyaga bayan Aneesa sun tsorata dan sunga new side of Dady sukai sukai dashi to yafada musu wani police station Aneesan take yaki yace "sai danshi ya warke tukunna suji yanda yakeji" ganin kaman ba Dady yasa suka juya suka tafi nan suka kira Ammi suka sanar da ita komi Ammi kuka harta godema Allah.
Hausawa sunce abu kaman wasa wai karaman magana tazama babba, yau kimanin sati biyu kenan Ammi batasa Dady a ido ba! Batasa Aneesa a ido ba! Gashi yahana abarta tafita daga bayama sojoji uku taga sunzo gaban flat dinta sun tsaya ko nan dachan ba'a bari ta tafito tana flat dinta, sosai wani irin zazzabi da ciwo yarufe ta bata iya bacci, kullum kaima Allah kukanta take, tana addu'a yabama Aliyu lafiya sanan ya tsare mata Aneesa aduk inda take yanzu ne tasan cewa manyan kasa masu kudi masu kudine, imagine Dady yasa ankulle Aneesa bamasusan a inda aka kulleta ba, duk police station dasu Baffa zasuje dazaran sunkira sunan Dady saidai ma akore su a karshe ma komawa kaduna sukayi dan duka kudaden su yakare akan zirga zirgan dasuka dingayi a Abuja.
Duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya isa.
Ahankali Dady yabude kofar flat din Ammi wani calm kamshin turaren nan yamai sallama dakin fess babu datti ko kada kaman ma ba'a rayuwa aciki, ahankali yamaida kofan yarufe yay hanyar stairs ahankali yake tafiya haryakai sama tsayawa yayi agaban dakin Ammi kaman mai tunani saikuma yasa hannu yabude dakin ya shiga da sallama chan kasa babu kowa adakin sai gadon dayagani yadan hargitse, kakarin amai dayaji yasa da sauri yabude kofar bayin Ammi dayagani tana amai yasa yace "subhanallah" ya shiga da sauri yakarasa inda take a tsugunne ya tsugunna tareda dafa bayanta zagin dayaji yasa yace "wat bakida lafiya" ruwa yadeba ya wanke mata fuska tareda zubamata ta kuskure bakinta tana kokarin mikewa tsaye yadagata tareda hadata da jikinshi ahankali ya sauke ajiyan zuciya ya danna bturin dazaiyi flushing aman sanan yabude kofa yafito da ita zaunar da ita yay abakin gado yatashi yadauko clean towel yadawo yazauna yana goge mata baki yana kallonta yay mugun kewanta yarasa me yasa yakasa tsanarta adaddafe yay sati biyun nan batare dayazo ya ganta ba dudda abinda yarta tama danshi, ajiye towel din yayi ahankali yanabin jikinta da kallo rigan bacci ne a jikinta mai V neck da sphagetti hand hakan ya bayyanar da kirjinta dayaga kaman ma sunfi da cikowa, ahankali cikin dan kakkausar murya yace "bakida lafiya shine baki sanar daniba mesa inda wani abu yasame ki fa?" wasu irin hawayen bakinciki ne suka zubomata ahankali tadago kanta ta kalleshi, bayan hannunta tasa ta share hawayen dasuka zubomata murya chan kasa tace "Alhaji akwai maganganu da dama araina wanda nasan koda zan maka su bazaka taba saurata ba, abinda nakeso nafadama nasan alarshin Allah na girgiza duk lokacin da aka fada" dan shiru tayi tasake share hawayen daya zubomata tana share majina, ahankali tace "Alhaji ina rokon ka dan Allah kasakeni!" wani irin sauka maganan tayi a zuciyan Dady kaman saukan kibiya. "ka saken, bazan iya zaman auren nan dakaiba, auren yafitan min arai, bazan iya zama da mutumin daya rabani da yan uwana ba yahanani ganinsu yahansu ganina, bazan iya zama da mutumin daya kullemin y'a ba bansan duniyan datake ba tsawon kwana goma sha shidda yau, Alhaji bazan iya zama dakaiba ka saken ka sallameni nabar maka gida inje innemi hanyar dazan kwato y'ata daga hannun hukuma, Aneesah na" tafashe dawani kuka da shikanshi Dady saida yaji kukan nata wani bangaren zuciyan shi nacemai bai kyauta ba wani bangaren zuciyan nagayamai yay daidai hukuncin abinda tana danshi ne ga Aliyu nan yanzu shirin fitar dashi kadan waje ake dan baya responding to treatment at all.
Cikin wani irin harzukewa Dady kaman zai mareta yace "okay ni da kuka cuta ban taba tunanin zan sakeki ba saike, bari kiji nafada miki Rukayya koda an rataye Aneesa ne bazan taba sakin ki ba, koda kece kikai laifin zan hukunta ki kema daidai shari'a bazan taba sakin kiba ban rabuwa da abinda nakeso, kome zakiyi kiyi ga fili gamai doki aurena dake mutu karaba wlh, mtswww" yaja tsaki cike da baccin rai yace "barima ma nanuna miki zaman aure ma yanzu muka fara" yay maganan tareda cire riga yana yarwa ahankali ya kwantar da Ammi dake kuka sosai ga jikinta zafi dudda haka bai hanashi sauke abinda ke damunshi ba dama a mugun bukace yake sai kewanta yake, itakadai yakeji acikin matan shi dan gamsar dashi take sosai, gashi jikinta kamshin turare almost 3hours yadauke shi yay bidirinshi yagama ranshi fess sanan yatashi tareda dagata yazaunar da ita zaiyi magana saikuma ya rungume ta kawai yana sauraron yanda take sauke ajiyan zuciyan kuka tai lmao ajikinshi jikinta zafi rau daukanta yayi suka shiga bayi wanka yayi yamata sai binshi kawai take da kallo dan babu abinda yakeyi dake burgeta saida yagana yanadota a towel yafito, sip dinta yaje wani simple gown yadauko yasamata da hijabi sanan ya shirya yarike mata hannu yadagata batada choice but tabishi ya shiga motar da ita sanan driver yajasu har wani asibitin abokin shi aka shiga dubata, drip ma akamata fixing dan batada karfi ko 5min bata karaba tai bacci dan dama tadade rabonta da bacci.
Dr natayima Dady fada wai batacin abinci, bata baccin kirki sanan tanada damuwa dan hawan jini nagab da kamata, shiru kawai Dady yayi yana kallonta yanda take sauke ajiyan zuciyan kuka cikin bacci. Jininta Dr yasa aka deba akatafi lab dan gwaje gwaje, gwajin farko yanuna tana dauke da cikin kimanin sati hudu dudda bakin cikin da Dady ke ciki yahanashi sukuni saida yay farin ciki ainun da news din sanan tana dauke da maleria da dole tai maganin shi, Dady yabiya kudin komi, yazauna yana jiran drip din yakare yamaida ta gida, he's so happy about her pregnancy dan yanason yara bakadan ba, yanzu tunaninshi shine yanda zata dingacin abinci, tadinga bacci gashi zasu fita da Aliyu waje jibi, ko kawai yatafi da itane let her be under his watch yadinga kulawa da ita, tunanin haka yasa yakira wani yace mai amai shirye shirye shida matarshi ne zasuyi tafiyan, ya katse wayan yacigaba da kallonta bai damuwa dan yasan Momma da Abdul suna wurin Aliyu.
_wai dama is it possible kaso Uwa ka tsani abinda ta haifa? Yau naga sabuwa awurin Dady🤔_
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
4️⃣9️⃣
_Hello Fanmily, follow me on Wattpad at *mamanshakur* dan samin all littafai na harda tsofaffin💃🏼_
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment to WhatsApp number na 07012181461 sainai adding dinki to the group, you can also send MTN card ta layina_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah, Allah baya bacci kujira sakamako daga wajen ubangiji_
_masu kuma karantawa batare dasun biyaba, nidai ban yafeba wlh, in bakida kudin biya karki karanta simple, inkuma ke mayya ce toki cigaba hakki nahawa kanki_
_chat me up 07012181461 for any business deal, complement or anything_
Sai wuraren gab da magrib tabude ido da sauri Dady yatashi daga kan kujera yazo wurinta abakin gado tareda tayata tashi yace "sannu, me kikeso yanzu mezakici?" banza tamai daidai Dr yabude kofan dakin yace "yauwa ta tashi" stethoscope yadauko ya dudduba Ammi da Dady ke gefenta sanan yacire yace "zaku iya tafiya, amma ka tabbatar tana samin ishashen bacci, sanan ta dinga cin abinci tana huyawa yanda yakamata" gyadamai Dady yayi yace "mun gode Dr" dagata yayi tasa takalmi Dady yadau magungunan ta daya saya tun dazu suka fito har mota yasa ta aciki sanan ya shiga direbanshi yajasu sundanyi nisa a tafiya ya kalli Ammi data lumshe ido ahankali yace "mezakici" ko kallonshi Ammi batayi ba har suka isa gida, Matayen shi sai lekowa suke sun zaci ya tsani Ammi tunda tsawon sati biyu ko hanyar dakinta baiyi ba yaukuma harda wani fita da ita, afalo ya zaunar da ita yace "kije ki watsa ruwa kiyi salla zan tahomiki da abinci anjima" sanan yadan duko ya manna mata kiss a goshi dataji kaman ya manna mata wuta yajuya yafita.
Tadade a zaune ganin zaman bazai amfaneta ba ta tashi tawuce dakinta wanka tasake yi sanan tafito tai salla har akai isha'i tayi sanan tasake komawa bayi tai wani wankan danko kadan batason zafi, kuma taga wani zufa takeyi kwanan nan, fitowa tayi daure da towel ta kunna turaren jikinta akan burner tadan turara kanta sanan tajawo wata jan riga itama armless iya gwuiwa tasaka tadawo bakin gado ta zauna tafara aikin tunani ganin tana neman yin kuka yasa tadaga hannu sama. "ance addu'an uwa bata fadi kasa, Ya Allah babu wanda nadogara gashi a duniyan nan saikai, kaikadai ne zaka iya fitar dani daga wanan ukuban danake ciki, Ya Allah inamai tawasilli da dukkan wasu ayyuka kyawawa dana tabayi domin kai aduniyan nan, Ya Allah aduk inda Aneesah na, my baby girl, my noise maker, my yar fada take aduniyan nan Ya Allah ka tsaremin ita, ya Allah ka karemini ita, ka tsaremini mutuncin ta ya Allah protect and guide her for me, Ya Allah kaine masanin komi Ya Allah kaine masanin gaibu Ya Allah kaine kasan gaskiyan komi, Ya Allah ina rokanka badanni ba badan halina ba, Ya Allah ka bayyana gaskiya, Ya Allah ka bayyanar da gaskiya, Ya Allah ka bayyanar da gaskiya, ka bayyanar mini da y'ata aduk inda take aduniya, Ya Allah ka tashi kafadar Aliyu kabashi lpy, Ya Allah kasaka mini nida Y'ata, Ya Allah kasaka mini nida Yata" fashewa tayi da kuka, turo kofan bedroom dinta da akayi yasa ta dauke kai tareda goggoge hawayen da bayan hannunta dan tasan Dady ne.
Maida kofan Dady yayi yakaraso da sauri yana sauke tray abincin daya kawomusu yazauna kusada Ammi yace "waike bazaki bari hankalina ya kwanta ba? Miye kike kuka me aka miki?" ganin bamata da niyyan kulashi ko kallon inda yake batayiba yasa yadan sauke ajiyan zuciya yace "sauko kici abinci likita yace kici abinci" ko kallonshi batayiba, ahankali yasa hannu ya juyo da fuskarta yace "look at me Rukayya, nace ki sauko kici abinci babu wani abincin kirki acikin ki" cikeda fushi Ammi ta buge hannunshi tace "stop touching me, Alhaji kadena tabani nama tsani gani not just your hand, abincin kuma bazan ciba dole ne eh?" tsayawa yayi yana kallonta kodan batasaba yimai masifa bane amma saiyaga masifan ya mugun mata kyau wlh, murmushi yayi yace "wlh saikinci" cikin ko oho Ammi tace "ai sai mugani idan mutum yatabacin abinda baiso ne" "au baki saniba, kinga joke apart kitashi kizo muci abinci kisha magani wlh kona kamaki na danneki namiki dure" ko kallonshi Ammi batayiba, ahankali ya Mike yazare babban rigan jikinshi cikeda karfi yadaga Ammin ya zauna tareda zaunar da ita kan jikinshi yana fizge fizge amma ina namiji namiji ne, yadebo abincin tareda matse kumatun ta saida tabude baki yazuba mata zata fito dashi yace "wlh zan mugun bata miki rai ki kiyayeni, abincin kike wulakantawa so kike Allah ya tsine miki? Kinsan mutane nawa yanzu haka suke neman wanan basu samuba" ahankali Ammi ta hadiye abincin dataji yafi madaciya daci, da bala'i da fada yadinga dura mata abincin nan saida ya tabbatar tashi daidai sanan yabata maganin tasha yana murmushi ganin yanda batada karfi ko kadan sabida zazzabin datake yi, tashi yayi yadau tray abincin yawuce yatafi bin kofan tayi da harara, tadade zaune sanan tahau gado taja bargo ta lullube ko kadan batai tunanin zan dawoba dan tasan ko a lissafance yau ba'a dakinta yakeba, kofa dataji anbude yasa ta tashi da sauri tace "meka dawo yi kawuce kafitan mini daga dakin kawuce wajen Matayen ka nagadai ba'a nan kakeba ko" rufe kofan yay da key yazare jallabiya daya saka dake kamshi sosai yana kallon fuskanta yace "bakida lafiyan ne zaki kwana ke kadai" kashe wutan dakin yayi yazo zaihau gadon da sauri Ammi tamike tsaye zata gudu ya fizgota tashiga kokawa dashi amma saida yahadata da kirjinshi ya matseta yana shafa bayanta yadaura bakinshi kan kunnenta yace "kibar ganin inason ki yasa zaki faramin tsiwa kwanan nan wlh hukunta ki zanyi" yay maganan yanajan hannun rigan baccin ta kasa wani bakinciki ne yataso ma Ammi tace "wani irin heartless Man nekai ka rabani da y'ata ka kaimin ita chan wata duniyan ka kulleta sanan kana nan kana haikemin kullum kana yanda kagadama dani, wlh nai nadam......." bai bari tagama fadan maganan ba ya chapke bakinta yanasha yay missing dinta sosai dazu baiyi kissing din bakinba sai yanzu yasamu yazage ya shiga shansu yana kokarin salube mata rigan, wani irin karfine yazoma Ammi tashiga kiciniyar kwace kanta daga hannunshi amma ina nunamata fin karfi yayi tana kuka harda majina bai damuba yasake damkar bakinta dan baison kukanta sanan yazare pant dinta ya shiga cikin hole dinta da kyar dan she was so tight wani irin nishi yayi ta mugun kara dadi kodan karamin cikin datake dauke da shine oho and gata so warm, Ammi naji nagani Dady ya karbi hakkinshi iya son ranshi kaman bazai bartaba sanan ya kyaleta ya rungume ta ahaka baccin wahala yay gaba da ita tashi yayi ya kunna bedside lamp yana kallonta yana kallon dan bakin dake ta mai masifa da tsiwa kala kala tun dazu murmushi yasake yi yana sauke ajiyan zuciya duk inya sadu da Ammi ne yakejin wani irin ultimate natsuwa kashe bedside lamp din yayi ya gyara mata kwanciya ajikinshi shima yay bacci, kiran sallan fari ya farka yay mamaki dayaga har yanzu bacci take dan wani zubin ita kema tashinshi hala cikin datake dashine yasa mata bacci haka. Ware kafanta yayi ya shiga bata good morning penetration jinshi datayi har maranta yasa ba shiri tabude fuska kanka meta Dady yayi yana ramming dinta yace "kin tashi inada Dady ko, oya dinga shafa ni kiyakuri ki gamsar dani haba Rukayya, wayyo Allah na wlh kin karo masifaffen dadi" ko kulashi Ammi batayi ba tamai kaman gunki dudda haka baihanashi kwasan dadi ba saida ya gwaguyeta da kyau sanan yabata ya shiga bayi da sauri ganin antada salla yafito yasa kaya yawuce masallaci.
Sai wuraren 8 ya shigo yakawo mata abinci saida yakara force feeding nata sanan yabata magani yawuce yafita Agurguje dan ana kiranshi a hospital bata sake ganinshi ba saida wuraren goma wata yarinya yar aiki tazo wai Alhaji ya turo ta tadinga tayata aiki mezatayi shara kawai Ammi tanuna mata tawuce ta kwanta danta gaji sosai, bata kara ganin Dady ba sai dare yana shigowa baimabi ta kanta ba yajawo daya daga cikin akwatinan ta ya shiga arranging kayan da zasuyi tafiya dashi saida ya kwashi kayanta tsaf sanan ya ijiye a gefe yawuce bayi yay wanka sanan yadawo gadon abinda yafaru jiya yafaru karban hakkin shi yayi sanan yasa ta bacci da asuba ma saida yakarba sanan yatafi masallaci wuraren nine yadawo ya dagata ya shiryata danko kadan basa shirin kirki amma bai biyemata ba yasa mata hijabi yaja akwatin ta suka tafi hanyar Airport taga suyi private jet terminals sai faduwa gabanta yake cikin fada tace "ina zaka kaini eh?" dan murmushi yayi yace "sayar dake zanje nayi" yaja hannunta har cikin jirgin idanunta ne suka sauka kan Aliyu dake kwance kan gado ga likitoci biyu turawa tareda shi wani irin abune akan bakinshi da hancinshi har yanzu harshen shi bai koma cikiba sanan bakin jajir kaman da, sai Momma dake kusada shi, Dady dake bayanta ne yace "wuce muje kina kallon nakasun da yarki tama dana ne" dan hawaye ta share ta zauna kan kujeran daya nunamata ahankali ta kalli Momma dake binta da kallo tace "ina yini yamai jiki" ba yabo ba fallasa Momma tace "Alhamdulillah jiki da sauki" wurin Aliyu Dady yatafi ya tofamai addu'a sanan yadawo kusada Ammi ya zauna.
Hannunta Dady yakama yarike har sukakai California.
Karfe biyun dare suka isa direct asibiti suka wuce karban shi akayi sanan sukace sutafi hakan yasa Dady yawuce da Momma da Ammi zuwa gidan shi na California inda Aliyu ke zama Momma tawuce dakinta shikuma Dady da Ammi suka wuce dakinshi, sosai jikinta ke mata ciwo hakan yasa ta kwanta batada karfi ko kadan bacci yya gaba da ita, cikin ruwan zafi kawai tajita da sauri tabude ido ganin Dady ne ahankali yace "sannu ajiyata ke saki gajiya haka duk bakida kwari yanzu sai uban dadi da zaki a wurin" dan bude ido da kyau Ammi tayi tana kallonshi, kiss yamata akumatu ahankali yace "yes u are pregnant Rukayya" da sauri Ammi ta daura hannunta kan cikinta kaman wacce tadan zare, hannunshi Dady yadaura akan nata yace "I can't wait naga kin haifamai yara kyawawa Rukayya" wani hawaye ne ya gangaro daga idanun Ammi cikin fushi Ammi tace "nice ke dauke da cikin ka, bazan taba barin cikinka ajikina ba, bana sonka banson duk wani abu dazai hadani da mutum irinka, I hate you, I hate koma menene ke cikin cikin nan, saikuma na lalatas...." hannu Dady yadaga zai wanka mata mari cikin fushi saikuma yafasa cikin fushi Ammi tace "ka daken mana kaman yanda kama y'ata, wat is stopping u? Ka daken mana wawwanka mini mari nima naji dadin abinda ke damuna" fashewa kawai tai da kuka Dady baikara cemata komiba yamata wanka ganin cikin kaman harda masifa yasaka ma Ammi ya shiryata sukai salla snan yakawo musu abinci da rigima taci sanan yasa ta tai bacci batare dayamata komiba dan yaga tagaji kaman ma zazzabi ne ke shirin lullubeta.
Inkika karanta batare dakin biyaba Allah ya isa, banyafe miki ba wlh.
_Bayan kwana uku_
Yau shine the forth day dasuke California, sosai ake samin cigaba a condition din Aliyu, dan bakinshi da organs din cikin nashi sun soma warkewa sosai shine kawai yanzu ake samai rai da farkawa yauko gobe.
Sosai Dady kewani irin kula da Ammi da sonda yake mata yanzu yama linka nada, kullum cikin masifa takemai wani zubin kotai shiru shike tonenta dan masifan bala'in kyau yake mata tana mugun burgeshi intana mai dan bata iyaba ko kadan, shi kanshi yarasa mesa bayajin haushinta dudda yarta ce ta halakamai Aliyu, sosai in yana tareda ita yake dannewa ya mantar da kanshi dan baiso yana tuna abinda zaisa yaji yanajin haushinta, kullum cikin bata magunguna yake na pregnant care yana lissfin kwanakin cikin, babu daren da baya moreta dudda ta karfi yake amsa wani zubin ma da rana tsaka saiya baro asibiti yadawo gida yazo ya tsotseta tass Ammi tai kuka idanunta tun suna kumbura har sun dena bata taba sanin zatai nadaman auran Dady datake looking up to him like her hero ba sai yanzu ko maganan Aneesa takawo mai saiya balbaleta da masifa, wani zubin har addu'a take Allah yadauki ranta kawai dan Dady yanuna mata yafi karfinta tako ina, mutumin daya kulle mata y'a awata duniyan be yake zaune da ita kullum sai kwalulanta yake kaman tadawo kifin gwangwani, ko daga daki zuwa bakin kofa yahanata fita yama zuba masu tsareta ne, ta fawallama Allah komi domin tasan Allah baya bacci.
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
5⃣0⃣
_Listen GGM, all of you anan babu wacce tasai littafina, kowacce tai subscribing ne in other to have access na karanta littafin, so kidena mistaking kinsai littafinane kinada iko akai, Allah ya kyauta na sayar da wanan dumbin ilimi a dari uku, dan haka duk wacce ta fitar mini da book bada izininaba ban yafe mataba wlh sanan duk wacce ta karanta min littafi batare data biyaba ban yafeba, Allah kuma ya isa, in baki da kudi am not begging u to read o, I have more than enough subscribers uwa uba ga VIPs dina💃🏼_
_how to subscribe to having access to reading ATSAKANKANIN SOYAYYA_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watsap number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting, marasa account you guys can send MTN card dari uku to WhatsApp number na 07012181461_
_I run advert for masu business idan kina neman customers sanan kinaso asandake a duniyan kasuwan ci, chat me up for any business deal 07012181461_
_don't forget follow me on Wattpad *mamanshakur* and vote for all my stories, thank you muah😘_
_for those asking for my email account sunason turamin personal message, here we go sarauniyaaishat2k@gmail.com_
Wajajen 4 Dady na rike da Ammi wayanshi ya shiga rure bude ido yayi ahankali ya mika hannunshi yadau wayar ya danna boturin mute gudun kar karan wayan yatada Ammi, zareta yayi daga jikinshi ahankali yatashi zaune sanan yadau wayar yakara akunne da sauri ganin Dr Aliyu ne wanda shike kula da Aliyu a hospital din dasuke. "Hello Dr" daga ta dayan bangaren Dr yace "come to the hospital right now sir" da sauri Dr yace "subhanallah, is everything okay Dr?" "yeah, everything is fine, just come" ya katse wayan tashi Dady yayi da sauri ya shiga bayi yay wanka agurguje ya tsaftace jikinshi sanan yafito yasa wasu simple english wears irin na magidanta maza dinan yadan duko ya sumbaci fuskan Ammi sanan yawuce yatafi.
Wuraren 5 ya isa hospital din da sauri sauri yake tafiya gabanshi na faduwa har zuwa gaban dakin da Aliyu ke kwance, ahankali yatura kofan wani irin faduwa gabanshi yayi ganin Aliyu zaune kan gado an chanza mai rigan asibitin jikinshi daga fari zuwa blue mai zanen flowers, duk abubuwan da aka makalamai an ciremai an zaunar dashi kusan Doctors guda hudu akanshi suna duddubashi.
Bakin Dady har rawa yake yace "Ga....Gad....Gadanga na" Dr's dinne duk suka juyo suka kallai jin muryan Dady, da sauri daya daga cikin likitocin ne wanda yakira Dady yazo da sauri yarike Dady yana murmushi yace "come and say hello to your Son muga kozai magana tunda yatashi baiyi magana ba" shiga ciki sukayi har gaban gadon yaje kusada Aliyun dake kallonshi da idanunshi dasukai kala dana mara lafiya sosai, ahankali yamika hannunshi dake rawa sosai idanunshi nata ruwada kwalla yadaura kan kumatun shi murya chan kasa cikeda wani irin harshe yace "Gadanga na" hannunshi daya yazare daga kan kumatun nashi ya sharce hawayen dake zubomai ahankali yace "Aliyu na, my Hydar, Son, katashi talk to me mekake so meke maka ciwo eh? Are you okay are you fine, how are you feeling now, Aliyu na yimin magana" dan lumshe ido yayi yabude da muryanshi da bata fita sosai yana kallon fuskan Dady yace "Dad" wani irin hamdallah Dady yayi ya shiga kissing ko ina a fuskanshi tsabagen murna, dariyan da likitocin suka shiga yi yasa Dady yasaki Aliyu yajuyo ya kallesu yace "Dr tun yaushe yafarka?" "around 2:30 na dare, haryay brush, yya wanka, likitan abinci yazo yabashi yaci, munmai running scan komi lafiya lau I must admit yaronka is strong, matsala daya muka gano shine for now zaidan dinga dingishi sabida gefen abdomen dinshi da poison din yaci shima with the help of medication nan da one month zai warware yadena dingishin, yanzu dai zamu ajiyeshi muyi observing nashi for 12 hours inhar babu wani abu zamuyi discharging naku" hannu Dady yamika Dr cikin tsananin farin ciki yace "thank you Dr, thank you, thank you so much" gyadamai kai Dr yayi suka wuce suka fita daga dakin, zama Dady yayi kusada Aliyun yasake rungume shi jiyake kaman yahadiye shi sabida tsan tsan so sai godema Allah yake waya yadauka zai kira Momma saikuma yafasa yafison sugansu tare kawai surprisingly. Matse hannunshi da Aliyu yasa da sauri ya kalli fuskanshi yace "menene Son, mekake so eh?" lumshe ido yayi yabude dan drip din da aka samai yana sashi jin bacci sosai murya chan kasa yace "Dad An....Anee..s...." da sauri Daddy cikin fushi ya girgiza mai kai yana shafa gefen fuskanshi cikeda lallashi yace "is not time to be remembering the past, I know everthing Son, nasan komi Gadanga, nasan komi karka damu yanzu kahuta, u need to be back on your feet sabida nan da jibi mubar garin nan mukoma naija ana nemana a office sosai, karka damu I know everything" lamo Aliyun yayi ajikin Dady jin yasan komi ya lumshe ido yana ganin fuskar Aneesan ahaka har bacci yay gaba dashi.
_Agurguje kunce nawuce muku nan🤣_
Sai wuraren karfe biyar Dr suka gama komi ganin he's fully back on his feet yasa akai discharging dinsu bayan yasayo duka magungunan shi suka fito yana tafiya ahankali yanadan dingishi suka fito Dad yasashi a mota sanan yakoma gaba yaja motan har gida.
Parking Dady yayi yafito da sauri yabude ma Aliyu baya sanan yariko hannunshi ahankali Aliyun yafito yanadan dingisawa sukai ciki babu kowa a hadadden palor yana kwalama Momma kira, Ammi na kwance akan gado taji hayaniya muryan Dady dana Momma Aliyu yadawo an sallameshi, lumshe ido tayi ahankali tareda jan bargo tacigaba da karatun littafin azkar ta, bude kofan da akayi aka shigo yasa ta lumshe ido, akanta Dady ya tsaya yana kallon fuskanta ahankali yace "an sallamo Aliyu da yarki taso ta kaishi lahira sabida bakin zuciya, muje ki ganshi" bude ido Ammi tayi tai kaman bataji shi ba tacigaba da karatun ta, bargon data lulluba dashi Dady yaja ya yaye yace "bakiji menace bane Rukayya ko bakinciki kikeda farkawan shi" ahankali Ammi ta ijiye littafin koba komi she don't have anything against Aliyu dan Allah kuma zata badan mahaifinshi ba tashi tayi ahankali Dady yabi jikinta da kallo yana hadiye miyau yanda cikinnan ke karamata wani extraordinary kyau, hijabi tadauka tadaura kan riga da skirt din jikinta tazo zata wuce ta gabanshi batare data kalleshi ba yarike hannunta fizge hannunta tayi tajuya tafita har zuwa falon inda Aliyu ke zaune kan kujera ya rame sai Momma gefenshi, alamun tafiya dasukaji yasa ahankali Aliyu yadago kanshi har wani irin sauke ajiyan zuciya yayi ganin Ammi, wani irin murmushi Ammi tamai batare data iso wajenshi ba ahankali tace "Aliyu masha Allah, ya karfin jiki?" ahankali yace "Mum" murmushi Ammi tamai tana danne zuciyanta tace "na'am Aliyu na, Allah kara sauki, Allah yabaka lafiya gabaki daya, sanni kaji" gyadamata kai yayi yana kallon fuskanta juyawa tayi takoma ciki tabi ta gefen Dady dake bayanta ta wuce bedroom dinta batare data kalleshi ba.
Kwana uku suka kara agarin tunda Aliyu yaga Ammi ranan bai kara ganinta ba dan bata fitowa ko kadan koya tambayi Dad ina take sai Dady yacemai batada lafiya saisa bai kawo komi a ranshi ba, damun Dady ya dinga yi su dawo Nigeria dan wani irin kosawa yayi yasa Aneesa a ido, dudda Dady yaso sudan kara ko sati dayane dan yaso yama Aliyun siyayya suje shopping amma cemai yayi bayaso inyaje Nigeria zaisai kome yake bukata yakoma yay resuming office da gym dan wanna karan yanason yanuna ma Aneesa he's not that lazy Aliyu dahar take gani tafishi karfi, dahar ta raina he promise she will the new and the strong side of her Aliyu.
Private jet Dady yakara musu booking dan sosai Ammi batada lafiya laulayi take bana wasaba kodan tadade batai ciki bane saisa cikin kemata kaman cikin fari oho, shikanshi Dady tausayi take bashi, ko ajirgi tai amai yafi sau biyar dudda Momma batamata wani maganan kirki amma saida tamata sannu Ammi ta amsa da Ammi, Aliyu sai sannu Mum yake mata tamai murmushi, da kyar daga baya bacci ya kwashe ta, Dady ya kwantar da kanta akan kafadarshi.
Karfe sha dayan dare jirgin su ya sauka a Nigeria already bodyguard din Dady suna Airport suka kwashe su sai gida, Aliyu was so anxious yakosa yaga Aneesa, sai kallon hanya yake kaman yarufe ido yabude ya ganshi agaban Aneesa.
Gate aka bude musu suka shiga, babu kowa a tsakar gidan Ammi bamata tsaya jiran su ba tai flat dinta tabude, falon yay dan kura bedroom dinta ta wuce dan gyare gyare tayi dan batason datti sanan tawuce bayi tai wanka tafito tai salla shima adaddafe sanan ta kwanta sai bacci shima rabi rabi daga baya tashi tayi ta buga tagumi saikuma tafashe da kuku. "Aneesa, Fateema na kina ina? Oh am here ni mahaifiyan ki am helpless narasa ta yanda zan kwatoki amma bazan gaji da gayama Allah ba, Aneesa Allah zai saka miki kinji komawa ye yamiki wanan abin, Allah baya bacci ko kadan, nasan yana kallon kome yake faruwa" surutai Ammi tayi kaman wacce tazare kafin daga baya tadauro alwala tazo taita salla har bacci ya kwashe ta akan dadduman.
Hasken rana dataji akan fuskanta yasa tabude ido, Dady ne tsaye a jikin window ya yaye labulen, murmushi yamata yana ganin yanda take mussike ido yace "ajiyata nasaki bacci sosai, tashi kije ki dauro alwala kizo kiyi sal...." ko tsayawa jin meyakecewa ma batayi ba tawuce ta shiga bayi murmushi Dady yawuce ya sauka kasa kitchen ya shiga yasa ruwan zafi ya fasa kwai soyamata yayi dan yasan bazata iya girki ba ya hadamata tea mai kauri sanan ya dauro a tray yafito yay sama, dakinta yabude daidai ta idar da salla zama yayi kusada ita yana murmushi yace "ina kwana tunda yau baza'a gaisheni ba" dauke kai Ammi tayi, murmushi yasake yi yace "yau gaba akedani bazama amin dan masifan ba, to zokiyi breakfast nabaki maganin ki kisha" tashi Ammi tayi zata shiga bayi yakamota hakanan da karfi da yaji yadaura mata abincin taci bayan da ta iya sanan yatashi yafitar da plate din yadawo ya shiga bathroom dinta ya wanke hannu sanan yafito ya kalleta yanda take goge kwalla yace "zan dan fita, karki yi aikin komi mai aikin ki zatazo anjima ta gyara ko ina, tai mopping duka kuran, nima bazan wani dade ba, signing kawai zanje nama wani bill a chamber saina dawo" sanin bazata kulashi ba yasa yarufo mata kofan, tashi Ammi ta shiga wanka tafito ta shirya cikin wani atampa ganin tagaji d zaman daki yasa tafito falo.
_bangaren Aliyu_
Dayake yanzu kowaccen su shigema Dady take sabida abinda yafaru yasa kowacce ta shirya yaranta tsaf harda fesa turare sukace sutafi side din Ya Aliyu sumai yajiki murmushi Dady dayaci karo dasu lokacin daya fito daga flat din Ammi yay gaba.
In bazaki biyaba karma ki karanta dan wlh in kika karanta banyafe miki ba.
Aliyu na zaune afalo ya jingina da pillow yana kallon TV yana sanye da white singlet da 3quater yana shan yogurt aka bude kofa da sauri yajuya duk idan yaji anbude kofa yake juyawa dandauka yake Aneesa ce, yakosa yaga ta shigo gaidashi, kanninshi yaga suna shigowa daya bayan daya harda Hajar, ahankali yasaki murmushi yana kallon kofa yanajira yaga Aneesa ta shigo saibai gantaba, karasowa sukayi suna gaidashi. "Ya Aliyu ya jiki, Ya Aliyu Ya jiki" murmushi yayi ahankali yace "da sauki" atare duk sukace "Allah kara sauki" sanan suka juya suna fita kaman iya abinda akace su fadamai kenan su fice, Rauda ce kawai taki fita suna fita tadawo kusada shi hannunshi tarike mai tana kallon fuskanshi kaman zatai kuka tace "Ya Aliyu sorry meke maka ciwo yanzu?" hannunshi yadaura akan gefen cikinshi, ahankali tadaura hannunta awurin tana kallon fuskarshi hawaye yataru a idanunta sosai ahankali kaman zatai kuka tace "sannu kaji Ya Aliyu, Allah zai sakama, bantaba sanin haka Aneesa takeba, bazan taba yafemana ba wlh" tunda takira sunan Aneesa yake kallon fuskanta surprisingly harta gama sanan ahankali yace "Aneesah?! Me Aneesah tayi?" hawaye Rauda ta share kafin ahankali cikin gunjin kuka tace "yunkurin kasheka tayi amma Allah yatona mata asiri shine Dady yakira police sukai arresting nata" wani irin dukan kirjinshi da maganganun Rauda yayi saida yasa ya zauna da kyau yana kallonta kaman mai tuhuma yace "yunkurin kasheni how?" fashewa da kuka sosai Rauda tayi tace "poison tabaka Ya Aliyu, poison fa, nazaci tanada kirki sabida taimakona datayi ashe bakar muguwa ce makira" tafashe da kuka sosai, tashi Aliyu yayi dawani irin sauri yazura slippers yana dingishi yawuce yafita kaman ba shine mai jinyaba yay flat din Ammi bude kofan flat din yayi kai tsaye ya shiga Ammi na zaune kan dinning tana kallon yar aikin dake goge TV daga gani kasan tunani take, jin karan bude kofa yasa tadago kai hada ido sukayi da Aliyu ahankali tadauke kai, maida kofan Aliyu yayi ya shigo dakin shidama tun suna C.A from yanda Ammi keyi yaji ajikinshi kaman something is wrong ahankali yake tahowa harya karaso gaban Ammi, ganin yanda ta kawar dakai kaman ma ta tsani tasashi a ido yasa ahankali ya tsugunna agabanta, hannu yadaura kan guiwan kafanta yana kallon fuskanta murya chan kasa yace "Mum" kasa daurewa Ammi tayi saida tajuyo ta kalleshi danjin kiran tayi kaman Aneesan tace takirata, kallonshi tayi batare data cemai uppan ba, cikin wani irin low calm tone yace "ina Aneesa Mum? Where is Aneesa?" hannunshi Ammi
ta ture daga kan gwuiwanta kaman wanda ya soso mata inda ke mata kaikayi ta mike da sauri dan bataso tasaki kuka agabanshi tace "ka tambayi mahaifinka Aliyu, ka tambaye ni" tai maganan tana kokarin wucewa da sauri Aliyu ya chapke hannunta, cikeda masifa Ammi tajuyo saikuma tafashe da kuka sosai gwanin ban tausayi tace "Aliyu ka sakenmini hannu, mahaifinka yana azabtar dani kaima kazo kamin nakane, nagaji, nagaji, da ace zan fadi namutu dayafiye min da zaman gidan nan" yanda Ammi ke maganganun tana kuka sosai yasa Aliyu yaji hankalin shi ya masifan tashi irin tashin hankalin nan da d'a yakeji idan yaga mahaifiyarshi namai kuka, tashi yayi ahankali yajawo Ammi yazaunar da ita akan kujera tareda kneeling agabanta yasa hannunshi ahankali ya share mata hawayen datake yi kaman zaiyi kuka yana girgiza mata kai yace "kidena kuka mahaifiyata, stop crying Mum kidena kuka" bottle water dayagani kusa da ita yadauka yabude ahankali yamika mata, karba tayi ta kurbi kadan ta ijiye, hannunta yakama yarike gam yana kallon fuskanta, Murya chan kasa yace "Mummy menene? Talk to me meke faruwa eh, ina Aneesah? Ina Fateema take? Why haven't I seen her" kafa Ammi ta shiga girgiza wa tana cizan lebe inka ganta zaka iya mata kuka she looks so pained and hurt, kokarin danne zuciyarta take tace "Aliyu banda abin fadamaka all I know shine Allah ne yasan gaskiyan komi kuma watarana zai bayyanata, amma ni Uwa ce nakuma san abinda nahaifa ciki da bai, Aneesa na nada zafi tanada fada amma hakan baitaba subjecting nata to being a murderer ba, Fateema na ko kaza bazata iya kashewa ba balle kai, amman akace itace tabaka guba sabida itace ta dafa maka pancake da coffee, akace ita ta hallaka ka, baba....baban....ka yamata.....yamata....du..." takasa magana sabida kukan dayazo mata lumshe ido Aliyu yayi zuciyan shi na tafarfasa sama da d'a, sosai Ammi ke kuka kafin da kyar ta tsayar da kukan tanajan hanci tace "mahaifinka daya bani assurance yamin alkawari zai kasance mahaifi, uba ga Aneesa, zai tsaremin ita sa'an nan yakare min itane yadaga hannu yamata shegen duka sanan yasaka polisawa sukai gaba da ita, su....su Baffan ta sunzo Susan inda take yahanani ganinsu yahanasu ganin Aneesan har.....har....yau babu wanda yasan inda Aneesa take, I don't know inda yarinya na take, yau sati hudu da kwana shidda bansaka Aneesa a ido ba, bansan inda takeba, Aliyu am so hurt, kaman na kashe kaina, I hate my self, I couldn't help my daughter, bantaba sanin haka masu kudi suke nuna fin karfi ba sai akan mahaifinka, mahaifinka ya....." takasa karasa maganan sabida tsabagen yanda kuka yaci karfinta kasa daurewa Aliyu yayi yamike tsaye da sauri yajuya yafita daga dakin dan bazai iya jure yanda Ammi ke kuka sosai agabanshi ba direct flat din Dady yawuce yana wani irin tafiya kaman zaki ya daki kofar Dady da kafa.....
Duk wacce takaranta batare data biyan dari uku ba Allah ya isa banyafe miki ba.
Afirgice Maman Rauda databiyo Dady ciki yanzun nan daga dawowan shi tajuyo daga ita har Dady, ganin Aliyu ne yasa tai shiru batare datai magana ba dan bataso Dady yahanata kudin dayazo nema, Dady ne dayaga yanayin fuskan Aliyu yace "menene Gadanga na lafiya you look somehow" daga kafa yayi yataho direct har gaban Dady cikin wani irin yanayi na seriousness yace "Where do you take Aneesa to Dad?" kallonshi Dady yayi zaiyi magana Maman Rauda tace "me kake tambayar wacce taso kash....." cikin wani irin fushi Aliyu yadaga mata hannu strictly yace "am not talking to you Woman!" ya kalli Dad cikin daga murya da tsananin zuciya sabida yanda ranshi ya masifar baci yace "I said where is Aneesa Dad?" cikin dakewa da daurewan fuska Dady yace "tana inda yakamata paying for her crime attempt murder da aka kamata red handed" cikin daurewan fuska Aliyu yace "ba abinda na tambayeka kenan ba, I asked you Dad ina Aneesah?" "babu wanda zan fadamawa domin bazan taba yafema yarinyar dataso kashemin d'a ba harsai ranan da aka gama hukunta ta daidai da yanda constitution of Nigeria yafada" Kallonshi kawai Aliyu yake cikeda mamaki yace "Dad how can you even believe, tayaya ma zaka yarda cewan Aneesa can poison me eh? Daddd" tashi Dady yayi azuciye shima yaja hannunshi yace "muje kagani da idanunka angayamaka nima dafarko na yarda cewa small Aneesa zata iya hakane saida nagani da idanuna".
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
5️⃣1️⃣ & 5️⃣2️⃣
_how to subscribe_
_zaki turo 300 to account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to WhatsApp number na 07012181461, sainai adding naki a group din danake posting_
Sukai flat din Maman su Rauda, agaban dakin CCTV Dady ya tsaya yasaka password sanan yashiga ciki Aliyu biye dashi da sauri Dady yay gaban laptop din kafin yatabe tabe ya kunna footage din ranan, ya tariyo har zuwa daidai inda Aneesa ta shigo part dinshi yace "gashinan ka kalla da idanunka" rungume hannu Aliyu yayi akirji yana kallon footage din tundaga yanda ta tsaya ta kwance zani ta zuba poison din takaimai har zuwa inda tafito da gudu daga flat din, pursing video Dady yayi ya kalli Aliyun dake kallon system din har lokacin rungume da hannayenshi akirji yace "you believe me now, ka yarda da magana ta ko, Aneesa wanted to kill you, taso takaika lahira and listen Aliyu kowaye yace zai tabaka a duniyan nan wlh sainaga bayanshi, Aneesa ba sai randa tagama biyan bashin offense dinta tsaf sanan zaku kara ganinta, I can't forgive yarinyar datasa dana yaje hell yadawo ba, pois......." hannu Aliyu yadaga ma Dady yana juyar dakai tsabagen yanda ya tsani Dady na ambaton Aneesa na neman kashe shi, yace "listen Dad, lemme even turn the table around na fuskance ka ta yanda ka fuskanci zancen" yay dan shiru trying to calm kanshi down danjiyake kaman zai kama da wuta yace "yes, na jika nakumaji dukkan bayanan ka naji yes Aneesa poison me and she tries to kill me and CCTV Camera ya kamata ta hanyar recording komi naji nakuma yarda" yay dan shiru yana sauke ajiyan zuciya kafin ya kalli Dady yanuna kanshi yace "Dady ni Aneesa taso takashe ko? And I think nine dindai yau standing right in front of you alive and healthy harma nake maganan nan dakai kaga koma miye abinda tasoyi bata cimma anniyanta ba, Dad ka saurareni da kyau" yasake yin shiru kafin cikin kakkausar murya yace "ni aka cuta ko nine nai going through all the pains of the poison, so Dad inhar hakane ni dinan da Aneesa taso takashe injika tabani poison na janye maganan, na yafemata sanan koma ina kasa aka kaita ka kira a saketa let Aneesa be reunited da mahaifiyar ta yauyau dinan" wani irin kallo Dady yamai yace "you must be very very silly Aliyu dahar zakai tunani zan iya sakin Aneesa sabida kace, I know the kind of pain you went through Aliyu, nine nasan wahalan dakasha, ikon Allah ne yasa kawai baka mutuba, Gadanga bazan yafema Aneesa ba wlh tunda taso cutar dakai saita biya bashin dataci sanan karka karamin maganan nasa asaketa dan hakan bazai iya faruwa ba" cikin wani irin murya Aliyu yace "Dady you are so cruel, so mean, so heartless and Dad you are so wicked!" dawani irin fushi Dady yadaga hannu zai zubama Aliyu mari. "Aliyu!" saikuma ya tsaya batare daya saukemai marinba, cikin mugun fushi Aliyu yace "slap me Dad, hit me kaman yanda kama Aneesa dayafimini dan u are not that man I use to look at as my hero, mutumin danake ma kallo as the best father in the world, u are not Dad, you are nothing but a heartless wicked Man with no any compassion" da yatsa Dady yanuna Aliyu yace "watch your tongue Aliyu sabida nasoka da yawa na lalataka doesn't mean u are the father am the son dazaka dinga gayamin magana ba, I did what I did to fight for you, sabida kai nai hakan, abinda nayi was for love and justice, bana zalunci she tries to kill you and polisawa sukai arresting nata for attempt murder" wani irin ihu Aliyu yayi kaman zai fasa gidan yace "how can you believe what you saw on CCTV footage Dad? I tot u are way smarter than this? Visuals can be deceptive Dad, sau nawa mukasha gani a movies anyi video dashi wanda yake video yasan baitaba yin abu makamancin abu hakaba, menene computer bayayi? The only thing da computer bayayi shine ya busama dan Adam numfashi, how can you believe this eh?" ahankali ya sassauta murya yace "okay Dad am sorry for yelling at you, kasa asaki Aneesa yau and I promise you cikin just 2 days two days kadai zaka bani I will prove to you cewa this is not a real video is just a set up I promise Dad amma kafara sa asaki Aneesan, Dad Aneesa bazata taba iya kasheni ba, bazata taba iya samin poison a abinci ba I promise you Dad, kasa asaketa kaji Dady" wani kallo Dady yamai cikeda taurin zuciya dakuma tsatsauran ra'ayi yace "No one breaks my policy easily Aliyu inhar akanka ne, batun yau nasha fadaba any body dat dares comes for you will definitely sees my other side, bazan taba sakin Aneesa ba Gadanga harsai tai paying for her crimes and that's final" wani irin kallo Aliyu yakema Dady kaman yanda Dady ke kallonshi kafin yawani irin juya yafita daga dakin azuciye da sauri Dady ya bishi yace "kai Gadanga ina zaka eh? Wai mesa kacika bakin zuciya ne, Gadanga" generator house dinsu Aliyu yayi Dady na binshi da gudu yana kwalamai kira har hakan yasa aka fara fitowa ana kallonsu, jarkan petrol Aliyu ya dauko da sauri Dady yamika hannu zai karba yace "lafiyan ka Gadanga ka haukace ne?" cikin ihu sosai Aliyu kaman wanda zai hadiye zuciya yamutu ya fizge jarkan yace "leave me alone" ya bude jarkan ya shiga antayama kanshi petrol din yana kallon Dady dake kallonshi a mugun rude saida yagama juye fuel din ajikinshi sanan yawani irin jefar da gallon din yatura hannunshi a aljihu yaciro wata sabuwar lighter, ihu Dady yayi yace "kai Aliyu ka haukace ne" yay kanshi cikin wani irin yanayi na kaman zarewa Aliyu yace "don't come here Dad ka tsaya a inda kake, yace badai nine matsalan kaba takaina kake azabtar da yarinya yau zan kona kaina, na kashe kaina, in mutu right in front of your two eyes Dad then you will understand the pain Mum is going through na rabata da yarta dakayi ka kaita chan wata duniyan da babu wanda yasani, Dad Aneesa ita kadaice macen da zuciyan danka ke bugun mawa, I love her, I love Aneesa Dad, how dare you ka kulle min wacce nakeso for a month plus eh Dad" Dad dayadawo kaman zararre yamikama Aliyu hannu cikeda lallashi yace "kaga Gadanga na kayakuri, calm down, kar wanan zuciyan naka yakaika ga halaka Hydar, ka kashe kanka wuta zaka, calm down okay, bani lighter kayakuri" girgiza mai kai Aliyu yayi cikin tsananin fushi yace "kasa ayi realising Aneesa right now Dad, right now Dad kona kashe kaina" da sauri Dad yana girgiza kai yace "to, to to naji, zansa" ya shiga laluben wayanshi dake aljihu yaciro yashiga dannawa dukya rude kaman zararre yace "don't do anything stupid Aliyu kanajina ko, zan kira yanzu" "Hello officer, I.....i...." yana maganan yana kallon Aliyu alamun kyasta lighter Aliyu yayi yace "now Dad" da sauri Dady yace "I withdraw the case against Fateema Aneesa Maikwato, ku saketa re...release her" katse wayan yayi yana maidawa aljihu ya kalli Aliyu yana mikamai hannu yace "done nafada zasu saketa, oya oya bani lighter, bani Gadanga kaji" wani irin kallon Dady yake kafin ahankali yace "ka azabtar da Aneesa right in front of her Mother's eye, Your pregnant wife the woman that was bearing your child in her womb suffered, got sick, always crying pleading kasaki Aneesa kaki, yan uwan baban Aneesa they all came sun rokeka kaki, Dad duk sabida ni wanan Aliyun daba komin komiba kake wulakanta mutane haka, akaina bakasan menene yafiya da hakuri da tausayi ba all this 3 u lost them, Dad now watch kasan Yaya mahaifiya keji idan taga abinda ta haifa nashan azaba" yana maganan ya kyasta lighter.................
Wani irin ihu Dady yayi kaman zai haukace. "Aliiiiyuuuuu......" chak ya tsaya yay shiru ganin hannun daya chape lighter tun kafin wutan yafito daga ciki, hannu Ammi tasa ta mareshi hawaye na zubowa daga idanunta tace "are you mad Aliyu kashe kanka kakeso kayi kamutu kafiri?" fashewa da kuka sosai Aliyu yayi yafada jikin Ammi for the first time yarugumeta. "am sorry Mum, am sorry mum, Mummy forgive me" da goshi tayi daga jikinshi tasa hannu ta sharemai hawaye tareda girgizamai kai tace "never in your life try such things again, Aliyu don't ever go this extreme sabida kanaso amaka abu, wuce kaje kai wanka ka chanza kayan nan" gyadamata kai Aliyu yayi yajuya yanadan dingishi yay hanyar flat dinshi batare daya kalli Dad ba, itama Ammi ta juya da sauri dan yanda ya shafamata petrol warinshi nasata jin amai sosai da sauri ta shiga bathroom dinta tana kaiwa flat dinta.
*_ZILANIOUS PRISON HOME AND CONFINEMENT_*
_Theatre_
Wutan theatre da aka chanza daga Red zuwa fari ne yanuna alamun angama operation din, bude kofa akayi wasu likitoci ne guda uku mata biyu saikuma namijin Dr dasuka saka a tsakiyan su dake rike da folder, folder yamika ma Dr dake gefenshi yace "hold this Dr Farida, write on the surgical procedure, I gat to go now, My Mum has been calling batajin dadi sosai" karban folder tayi tace "ayyah Allah kara sauki Dr Zaid" handglove din hannunshi yacire yazuba a abin sharan dake gaban theater sanan ya wanke hannunshi a wash hand basin din dake wurin ya cire lab coat dinshi yarike hakan ya bayyanar da cooperate dress din dake jikinshi na riga da wando blue da black yay zanzaro, ga neck tie, hannu yadaga musu alamun bye yajuya yafita, masu gadi dake bubbude mai kofa namai sallama harya fita wajen prison din inda ake parking motoci yashiga cikin wata fine jeep yarufo, yana kokarin tada motar ne wayarshi yashiga kara hakan yasa yadauka yakara akunne........
Da sauri Officer police din ke shiga prison din matan wasu mata masu ma'aikatan prison din matan biye dashi harzuwa gaban wani daki da aka rubuta _dark room_ ajiki, yawanci dakine da ake saka wayanda sukai laifi suyi kwana da Kwanaki aciki, makulli officer ya karba daga hannun daya daga cikin guards din dasuka biyoshi yabude kofan kafin yatura kofan da karfi dan tsakurkurin dakin ya bayyana da sauri wacce ke ciki tasa duka hannayenta tarufe fuskanta dan jitayi hasken kaman anzuba mata yaji a idanu takasa bude ido, da sauri officer yace "kufito da ita ku kaita waje an sallameta" daya daga cikin guard dinne tace "wai munhuta da jaraban _Barkono_ kenan" suka shiga kafin suwani irin fizgota gashinta ya barbaje ya rufemata fuskanta sukajata suka fito da ita kaman sun dauko mattacen rago har zuwa gaban kanta prison inda kake karban abubuwan da mutum yazo dashi prison yasaka yabasu kayansu, officer dake bayansu ne yace "kai yarinyar nan case din senate president ne yace ai release nata with immediate effect banda lokacin dazan jiraku nemo mata kayanta ku fitar da ita ahaka ta tafi da kayan gidan yarin mun bata, ku fitar da ita ta nemi hanyan gidan ubanta" da sauri sukace "yes sir" janta suka sakeyi kaman wata kayan wanki suka fito daga prison din......
Kika fitarmin da book waje? To banyafe miki ba
Yanacikin waya kaman ance yadaga kai yaga ya hango some security guard harsu hudu sunajan wata da baya iya hango fuskanta sabida gashi daya rufe kanta gabaki daya har wuyanta kaman wata animal, shi in his life he hates inhumane treatment daidai sunzo zasu wuce ta gaban motarshi yabude yafito da sauri duk suka tsaya sukace "sannu Dr" bai tsaya amsa gaisuwan suba yace "why are you people treating a prisoner like an animal jibi yanda kuka janta, by the way ina zaku kaita?" daya daga cikinsu ne tace "Sir an sallameta dama tuntuni ta addabemu a prison mun daketa mun daketa kaman jaka she's so violence shine daga baya muka kulleta a dark room dan ita tafasama yarinyar dakama surgery dazu ciki da karfe which anyi hani da sharp object a prison shine take receiving serious punishment, yanzu kuma kawai oga yazo yace ansallameta mufitar da ita waje ta nemi hanyar gidan ubanta" ahankali ya girgiza kai yace "kuji tsoron Allah no matter what, no matter how she is she's entitled to her constitutional right, wanan abin kuma is maltreatment, look at her condition how do u people expect her taje gida dakanta tamasan inda kanta yakene?" tabe baki daya daga cikin matan tayi tace "pls sir we are only doing our job, kai u are just a per-term doctor bakasan how things run in this school ba, kuma yarda ita mukoma ciki pls" sukabi ta gefenshi sukadanyi nesa kadan da inda yake suka wani irin jefar da ita kaman wata mushe sanan suka koma ciki batare dasun kalli ko inda yakeba.
Tsayawa yayi yana kallon yanda yarinyar ke akulle he took an oath a proffesion dinshi yay protecting life and to help anyone that is in need of medical attention bari yadauke ta yakaita asibiti inta warke properly saita koma gidansu kokuma yatayata kiran iyayenta suzo su dauke ta, tunanin hakan yasa ya shiga mota yatada yaja harzuwa inda suka jefar da ita sanan ya kashe motan yafito yazo inda take ahankali ya tsugunna yay bismillah yadauketa ko kadan batada nauyi sanan yabude bayan motan shi ya sakata yamaida kofan yarufe sanan yakoma gaba ya shiga yaja motar yana kallonta ta glass din gaban motar har lokacin fuskanta arufe da gashi.
In kika karanta batare dakin biyaba Allah ya isa.
Kaman wacce aka tsungulla tadaga hannu ahankali tadaura kan gashin dasuka rufe mata idanu tajasu ta matsar dasu gefe fuskar Aneesa ya bayyana, idanunta sunyi bakinkirin ta labka wani irin uban kwalli kaman wata yar daba, fuskarta yay baki, pink lips dinta ne yakenan jajir kaman fresh meat, ahankali take bude ido dayake glass din motar tinted ne motan babu wani haske sosai yasa ta iya bude idanun kadan kafin ahankali tabude idanun duka fuskarta babu alamun ko digin dariya, idanunta sunyi wani iri kaman bana Aneesa ba ahankali take kallon saman motan zuwa ko ina na motan ahankali har idanunta suka sauka akan mutumin dake tuki abinshi hankalinshi akan tukin da yakeyi wani soft music natashi, wani irin daga kafanta tayi ahankali tajawoshi ta daidai inda hannunta zaikai ahankali tasa hannu taja wando ta sama, saiga wata yar wuka ta bayyana acikin bakar safar dake kafanta dake cikin kumbos din kafarta na prison, ciro wukantayi tawani irin tashi zaune tamike tsaye tadane bayan kujeran driver kaman wata yar biri takama kan Dr tadaura wukan akan wuyanshi cikin wani irin murya kaman ta rikakkiyar yar daba tace "waye kai? Me nakeyi a motar ka? Ina zaka kaini? Kasan waka dauko kuwa?" tai maganan tana kara rike kanshi gam ko motsi baya iyayi takara danna wukar akan makogoronshi kaman wacce ke shirin yanka rago motarsu a kwana kwana kaman zasuyi hatsari amma ko dar.
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
5️⃣3️⃣
Cikin wani irin yanayi na wanda ke kokarin kwatan kanshi yadan bugi hannunta dake wuyanshi trying to free kanshi da kyar yace "a....am..a..." baikai ga karasa maganan ba motar nasu tawani irin yin gefen hanya ta doshi wani babban bishiyar mango zai daki bishiyan dakenan gefen titi cikeda karfin hali irin na kwararren namijin daya iya tukin mota ya take burki da duka karfinshi hakan yasa tayoyin motar suka wani irin yin kara motar ta tsaya bayan sunyi kaman zasu fadi, hannun Aneesan yarike da kyar yanaja daga wuyanshi da kyar yace "pls....am....a....Doctor, likit....." ganin yana shirin mutuwa yasa ta janye hannun nata daga wuyanshi ya shiga tari kafin ta zagayo tadan hanyan dake in between kujerun gaban, tawani irin tsugunna kan wajen tai pointing mishi wukan hanun nata tana kallon yanda yake tari, ganin tarin yaki tsayawa yasa tadau goran ruwan datagani a motar ta bude tamikamai ahankali yasa hannu yakarba batare daya kalleta ba yakafa abaki saida ya shanye ruwan tass sanan ya cillar da goran kasa, saida yaji dama dama, tarin yadan natsu kafin ahankali yadago kanshi tareda juyowa ya kalleta hada ido yayi da Aneesan data tsugunna tana mai pointing yar wukan hannunta ko kyafta ido batayi kaman yay gamo da yar aljanna, saida gabanshi yafadi, gabaki daya sorrounding din idanunta sunji bakin lalle kwayar idanunta ne kawai fari, gashinan nata yay daka daka ya barbaje akan fuskanta ya sauka har kafadarta ya rurufe mata kunnuwa, cikin wani irin yanayi na mugun jin haushin ta yace "are you mad?" gyadamai kai tayi tace "yes" cikeda masifa yace "are you mad kasheni kikeso kiyi ne?" ko gezau batayiba da tambayanshi cikin dakewan murya tace "ba kashe ka zanyi ba, but zan kasheka yanzu in baka bani amsar tambayata ba, nace waye kai? Me nakeyi acikin motarnan" cikida fushi yace "naga some guards sun fitoda ke wai a sakeki suka yardake, they dumb u like a piece of gabbage, you don't look good bamakisan inda kanki yakeba shine I took you to drop you at any nearby clinic abaki taimakon dakike bukata, inhar kika tashi saiki tafi gida kokuma kisa akira iyayen ki suzo su dauke ki, but ni ba mugu bane and banda anybad intention akanki" tunda yake maganan take kallonshi saikuma takoma kan kujeran gefenshi ta zauna da kyau tana linke wukanta tace "yau wata daya da sati biyu kenan rabon da wani ko wata yamin mutunci kokuma yamin taimako, hahahaha" ta kyalkyace da dariya saikuma ta tsayar da dariyan tadan tashi tazo wajenshi da sauri yay baya yana kallonta adan tsorace yace "wai me haka? Kinga fita daga motana tunda dai kin farka kinemi gidanku, jibeki as small as ur are but u are so violence g......" hannunta data daura ahankali kan aljihun riganshi ko alamun tsoro batadashi tana kallon fuskanshi yasa yay shiru shima yana kallonta jidayayi hannunta zafi sosai alamun she's running temperature, wayarshi tazaro daga aljihun gaban rigan ahankali kirar iPhone ce wayar tarike a hannu takoma kan kujeran gefenshi ta zauna.
Yanda yabita da kallo yasa tace "relax, am not going to spoil your expensive phone" tana maganan tana saka number Ammi kafin tai dialing number takara wayan kan kunenta, saida wayar ta gama kuka ta katse Ammi bata dagaba, akaro na uku ne Ammi tai picking takai wayar kunne tareda sallama. "Assalamu Alaykum" wani irin lumshe ido Aneesa tayi heart dinta na girgixa after couple of days da aka kawota prison dinan tadinga kuka tanajin bakin ciki daga baya tazo ta hakura, this is the second time dataji wanan kukan bakin cikin na zuwan mata, she promised her self bazata kara kuka ba, she's a fighter, a strong girl, her mother's daughter da with or without Ammi she can live anywhere and survive.
"Hello waye banaji, helloooo waye?" wani irin ajiyan zuciya Aneesa ta sauke tana danne kukan datakeji yana tasomata da duka karfinta rabon dataji muryan Ammin ta harta manta, karan ajiyan zuciyanta da Ammi taji har cikin zuciyanta yasa kirjinta yawani irin buga, da sauri ta nemi gefen gado ta lallaba ta zauna kirjinta nabugawa sama da da, bakinta har rawa yake tace "A....Anee....s....sah.....na!" lumshe ido Aneesah tayi da sauri jin yanda Ammi ta takirata, cikin wani irin murya kaman na wacce ke shirin kuka Ammi tace "Aneesa talk to me, kece? Fateema na?" bude idanu Aneesa tayi ahankali kafin cikin dakewa da taurin zuciya da wanan muryan nata daya dawo kaman na wata rikakkiyar yar daba tace "Ammi!" wani irin fashewa da kuka sosai Ammi tayi ta wayan jin muryan Aneesan tace "Aneesah meya sami muryan ki? Me suka miki mutanen nan eh, mesa kike magana haka? Innalillahi wa innailaihi raji'un, Ya Allah gani gareka ka karemin yarinyar nan, Aneesah na what happens to you are you okay my baby?" lema leman dataji akan idanunta yasa ta sauri ta taba fuskanta hawaye taji da batasan tayaya ta fitar dasuba, da sauri ta goge fuskan cikin dakewa da wanan muryan nata tace "lafiyata kalau Ammi, kefa? Bakida lafiya ne? Kinyi wani iri menene Am....." bata karasa maganan ba Ammi tasake fashewa da kuka, bata ganin Aneesa amma hakanan tasan tanada babban aiki a gabanta, hankalinta yatashi wanan ba Aneesan ta data bama tarbiya mai kyau bace, this is anew Aneesa, yanda taji tana magana yasa taji zuciyarta ta tsinke kawai kiran sunayen Allah takeyi a zuci, da kyar ta daure ta share hawaye ta tareda tashi da sauri ta kulle kofar bedroom dinta da key sanan tadawo ta zauna ta share fuskanta tass, anatse tace "Aneesah na?" "uhm" ta amsata ahankali, sake daurewa Ammi tayi ta hana kanta kuka tace "kina ina yanzu haka a ina kika samo wanan wayar dakike kirana da ita? Tuntuni kina inane eh? Ina polisawan nan suka kaiki?" dan shiru tayi kaman bazata ce komiba saikuma ta dake zuciyarta nawani irin tafarfasa tace "prison! Ina gidan yari Ammi!" wani irin kuka dayazo ma Ammi yasa da sauri tadau pillow gefen gadon ta taushe bakinta tana kuka sosai, yarta ne Alhaji zaikai gidan yari? 20yrs old mace Alhaji zai aika prison? Me Aneesa tamai? Mai Aneesa tamai? Jibi yanda gidan yari yadawo mata da y'a? Dudda bata ganinta amma jibi muryan yarta, Alhaji ya cuceta bazata taba yafemai ba, Aneesan ta ce yanzu tai rayuwa a gidan yari? Tai wahala taga ukubobi na rayuwa haka? Ko hanyar gidan yari batasani ba amma tanajin labarin gidan yari tunko tana Amarya. Takai almost one minute ba tace komiba kafin ahankali ta janye pillow ta ijiye cikin wani irin muryan ban tausayi Ammi tana girgiza kai tace "how are you Aneesah na? Are you fine? Are you okay? Me suka miki achan? Sun wahalar dake?" gyadama Ammi kai tayi kaman tana gabanta cikeda dakewa tace "lafiyata kalau karki damu Ammi" gyadamata kai Ammi kawai tayi kaman tana ganinta tana mugun mamakin Aneesan, tasan she's just forming tasan karya take mata, tanaji a jikinta yarta ta wahala, tasha azaba, murya chan kasa tace "kina ina yanzu?" kallon hanya tayi tace "ina hanya ansakeni daga gidan yarin suka jefar dani wani mutumi yadaukeni zai kaini asibiti saikuma na farka yanzun nan" da sauri Ammi tace "kika farka? Suma kikayi?" girgixa kai tayi tace "Ammi karki damu, lafiyata kalau" "innalillahi wa innailaihi raji'un Aneesah, Aneesah, Aneesah wayyo Allah na zuciyata zan mutu" Ammi tama rasa natsuwarta sai sambatu kawai take tana kuka sosai da sauri Aneesa ta katse wayar dan inta cigaba da sauraron yanda Ammi ke kuka Ammi will just break her heart ne, kifa kanta tayi ahankali kan cinyoyinta mutumin nan nabinta da kallo, dudda wayan ba'a speaker takeba yana tsintar some maganganun Ammi cikima harda yanda Ammi ke kuka tana tambayanta meya sameta sosai yaji sun mugun bashi tausayi dudda baisan wacece itaba but hakanan yaji ajikinshi something da kuma situation ne yadawo da ita wanan yar daban.
Ringing da wayar ya shiga yi Aneesan taki dagokai balle ta dauka yasa ahankali yace "answer the call, ur Mum is calling again" katsewa wayar tasake yi wani wayan yakara shigowa ganin batada niyyan dauka yasa ya matzo ahankali ya karbe wayan daga hannunta ya kalli screen din kafin yay picking yakara a kunne. Cikin kuka sosai Ammi tace "Anee....sah na" ahankali guy din yace "Assalamu Alaykum" da sauri Ammi tace "bawan Allah waye kai? Ina y'ata?" ganin yanda duk Ammi ta daburce yasa yace "calm down Mum relax, sunana Dr Zaid, a per-term Dr prison din da yarki take, I only come idan akwai any surgical issues daza'ama prisoners, yau na shigo nai surgery bayan nagama naga anyi releasing yarki a sume, I could not leave her that way is against my professional code of ethics shine na dauketa with the hope nakaita asibiti aka dubata tana farfadowa saita nemi iyayen ta but kafin nakai saita farka, relax am not a bad person bazan taba cutar yarki ba dan nima inada kanwa mace sanan inada y'a mace shekarunta biyar aduniya bazan so wani ya cutanmini su ba, yanzu tell me kina ina nakaiwo miki ita nasan Abuja sosai dan wurin zuwana ne" ajiyan zuciya Ammi tasauke ta goge fuskarta tace "bawan Allah nagode maka, yanzu taimako daya nakeso kamin so nake ka tayani kaita Park, kasata a motar kaduna gidan kanin babanta zata" da sauri yace "kaduna Mum, ai am going back to kaduna yanzu haka, kin yarda dani natafi da ita kokuma na kaimiki ita Park din?" dan shiru Ammi tayi kafin ahankali ta nisa tace "na yarda dakai kodan diyarka dakacemin kanada, ka kaimini ita kaduna zan sanar da Baffan ta zai sameku ya karbeta ahanya" ahankali yace "to shikenan" zai katse wayar Aneesa tadago kai ta fizge wayar daga hannunshi ta kara akunne cikin wani irin murya tace "nace miki inaso naje kaduna ne Ammi?" shiru Ammi tayi kafin tace "keda gidan nan har abada Aneesa, ki tafi wurin Baffan ki nima zanzo nasame ki a wajen, duk wanda ya cutar mini dake nabarsu da Allah, Allah baya bacci no need for you to come back here and cause issues nasanki, ki barsu da halinsu, watarana sai labari kinji, kiyakuri, kije wurin Baffan ki kijirani anan, am coming for you okay" gyadamata kai tayi ta katse wayar ahankali tana huci. Kunna motar yayi yaja ta gefen ido yake kallonta ta mugun bashi tausayi ganin yanda take goge kwalla tana fighter tahana kanta kukan amma takasa, ganin yanajin tausayinta over yasa ya maida hankalinshi kan tukin dayake yi baisake kallonta ba.
Number Baffa Ammi ta nemo ta kira, ringing daya ya dauka, ahankali Ammi tace "barka da warhaka Baffa" "barkan mu dai Maman Aneesa" dan shiru Ammi tayi kafin ahankali tace "Baffa ansaki Aneesa yau tana hanyar zuwa kaduna, zan turama number mutumin daya dauketa, Baffa ka kulamin da Aneesah, Baffa Aneesa need strick care gidan yari Alhaji yaturata, zadaika ganta dakanka, Baffa rayuwata nacikin kunc....." takasa magana sabida yanda kuka yaci karfinta, haushin ta sosai Baffa yakeji amma ayanda Ammi ke kuka sai jikinshi yamai sanyi yasan koshi baikai Ammi jin bakinciki faruwan komiba, murya chan kasa cikeda lallashi yace "kinga, kinga Maman Aneesa, calm down komi yay tsanani maganin shi Allah, wanan jarabawa ce da yardan ubangiji kuma zamuci, dan haka kiyihakuri, kuma karkiji komi akan Aneesa Allah yakawo ta lafiya koma me tadawo yarmuce ahaka zamu rungume ta da hannu bibbiyu sanan we will shape her to our like, addu'a kawai zakiyi tamata kinajina, kul karna karaji kinyi kuka kan zancen nan tunda ansakota Alhamdulillah, duk wata matsala da sauki ce da yardan Lillahi, share hawayenki" ahankali Ammi tasa hannu ta share hawayen tass ta sauke ajiyan zuciya, murya chan kasa tace "Baffa sai magana ta biyu" da sauri Baffa yace "oho ina jinki" ajiyan zuciya tasake saukewa tace "Baffa alfarma nakeso, inaso ka saidamin da shanayen Aneesa guda biyu so nake kabani dubu dari sauran kudin inaso kayi amfani dasu ka shigarmin da kara kotun musulunci anan kaduna, inaso araba aurena da Alhaji, dubu darin zan biyashi kudin sadakinshi dasu" shiru Baffa yayi tunda tafara maganan harta gama saida tace "kanajina Baffa" da sauri yace "inajinki" anatse yakira sunanta. "Rukayya" yanda yakira sunanta kai tsaye yasa Ammi tagane he's so serious dan he hardly call her name direct. Anatse Baffa yafara magana. "Rukayya na isa dake, sanan inada iko dake, kinada wani irin matsayi na yar uwata najini dabazan iya tsayawa ina ganin zakiyi shireba na barki, nasan kin tsani Alhaji sabida abinda yama Aneesa, bari kiji wata magana aduk lamarin nan laifin Alhaji guda nake gani, shine dabai tsaya yasaurare muba, kisaka kanki atakalmin shi, daga ke har Alhaji kunyi boko, yan boko kuma mutanene dasun yarda da technology, babu yanda za'ayi mutum kaman Alhaji yaga camera yakama abu haka bayan ya kalla kuma yace bahaka bane, tunda har yagani da idanunshi ga Aneesa nasaka poison bazai taba yarda ba itabace dole kuma ya hukunta ta, kar abin nan yasa kice zaki nemi saki, babu kyau saki, kin riga kinsa Aneesa tadawo wajena hakan dakikayi kin kyauta tabarmai gidanshi, Ke kiyi zamanki kicigaba da rayuwan aurenki, ki rubuta ki ijiye nina fadamiki wata rana Alhaji saiyazo yasa guiwanshi akasa yabaki hakuri, gaskiya bata boyuwa fa da dadewa, komujima komu dada gaskiya zata bayyana, Allah zai warwaremuku komi, zai wanke Aneesa dake, bama ke kadaiba, Alhaji harnan kaduna saiyazo ya roki Aneesa gafara, nidake bamusan gaskiyaba Allah zai bayyana mana gaskiya, kiyi hakuri bazan taba baki goyan bayan ki kashe auren nan kifito ba, amma kiyakuri dan ke wacce aka cutace, Allah zai bimiki hakkin ki kowaye awanan lamarin sai Allah yatona musu asiri dai dai, daya bayan daya namiki alkawari, Aneesa kiyita mata addu'a, kimata fatan samin miji nagari na aurar da ita muhuta kinji Rukayya kiyahakuri" hawaye Ammi ta share bataso tama Baffa gardama hakan yasa tace "shikenan Baffa nagode" "yauwa, Allah yamiki albarka, kituramin number kinji" to.
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
5️⃣4️⃣
_07012181461 chat me up in kinason wanan book din_
.........
Dady yakai almost 20min awurin a tsaye yana mamakin what just happen yanzunan tsakanin shida Aliyu, inda yabari Aliyu ya kona kanshi da yaya zaiyi? Da ina zaisa ranshi, dagokai yayi ahankali ya kalli ma'aikatan wajen cikeda sanyi jiki yace "agyara wajen nan dan petir nada hatsari sosai" sanan yawuce yana tafiya ahankali ahankali duk jikinshi yay sanyi sosai yana kallon yanda matayenshi ke tashi daga window dasuke leke suna komawa ciki yadauke kai yawuce shashin shi yafada kan kujera.
Agurguje Aliyu yay wanka kusan sabi uku sabida yadena warin petir din sanan yafito, agurguje yake shirya wa dan baiso yabata lokaci, 3quater na gucci yasaka da wata dark brown paco robbani logo print shirt daya haska fatar shi yafito da kyanshi, fesa turare yayi yasa takalmin shi na prada sanan yadau car key dinshi yana dingishi yafito yay flat din Dady babu alamun wasa akan fuskanshi, ahankali yatura kofan dakin da sauri Dady dake kishingide kan kujera yatashi yazauna da kyau yana kallon Aliyun kaman yau yafara ganinshi, har gabanshi Aliyu yakaraso ba yabo ba fallasa yace "Wani prison ka kaita Dad?" yadanyi shiru yana kallon Dady kafin ahankali yace "zanje nadauko tane" sosai Dady ke mamakin shi dansai yanzu yakara ganin son Aneesan akwance kan fuskar Aliyun, ahankali Dady yanisa yana kallon fuskanshi dasaiyau ya yarda da maganan manya cewa abinda kafiso shiyafi baka matsala banda haka ace duk wanan abin dayake ma Aliyu bayagani, yazaci in Aliyu ya warke yaji meyayi he will be proud of him yarungumeshi yace I love you Dad, you are the best saidai yaga akasin hakan, sabida shine fa ya kulle Aneesa amma duk bayagani, yarinyar dataso aikashi lahira saima haushin shi dayake ji, ahankali yace "Zilanious prison take" dago idanu Aliyu yayi ya kallai irin kallon nan na Dady zaka iya aikata haka kafin ahankali yajuya kawai yafita daga flat din Dady na binshi da kallo yawuce yafita abinshi batare daya waigoba koya juyoba.
Yayi tafiyan almost 30min sanan yakai prison din shima da taimakon Google map, parking yayi yafito yana zare bakin glases din idanunshi kafin ya shiga ciki hargaban kanta inda wata guard take ga katon book din rubuta name of visitors a gabanta, tun kafin Aliyu yakaraso inda take take wani irin jarababben kallonshi wani irin dan gayune yau haka yazo prison dinsu, turaren shi daya fara mata sallama yasa tadawo daga yar gajeran tunanin datake, tace "Well done Sir, barka da zuwa yallabai, wakazo gani?" girgiza mata hannu yayi alamun he's not here to visit anyone, cikin kwantacciyar muryanshi yace "am here to pick up someone da akai releasing" da sauri tace "what's her name sir?" "Aneesah is her name" zaro ido tayi ta kallai tace "Aneesah barkono? Ai indai itane ansallame ta tun dazu about 30-38min ago ma kam" dukan wajen yayi cikeda cinrai zaijuya yawuce tace "Sir excuse?" dan juyowa yayi ya kalleta, murmushi tayi tace "don't be offended zan dan yimaka personal tambaya ne" gira daya yadaga mata batare dayay magana ba alamun go on am all ear, murmushi tayi tace "Sir you are so cute wlh, please wats your relationship da Aneesah" dan tabe baki yayi ganin tambayan gulma ce yace "am her husband to be, and Aneesah is Cutie than I" da sauri tace "no way wlh, kai kaga kyan ka kuwa gaka fari kaman jinin bature, kafita kyau" ahankali yace "I will take that as a compliment, as 4 me tunda nake I've never set an eye on a lady that is as beauty as Aneesah ba in my life, she is the definition of Queen of heart, excuse me" yajuya yafice daga wurin da saurinshi ya shige mota yana duba agogon wayanshi maybe hala to takai gidama, dawani irin sauri yaja motar baida burin daya wuce yadaura idanunshi akanta and apologise to her on his father's behalf.
Ahankali sallan la'asar takama shi ya tsaya yayi sanan yakoma mota gabanshi na faduwa yakosa yaga Aneesan, parking yayi a compound dinsu ysauko daga motan yana dingisawa yay flat din Ammi, sallama yayi tareda bude kofan falon, Ammi ce kadai zaune kan kujera sai bowl dake dauke da sliced fruit masu sanyi da fork ta tasa agaba tana kallo takasa ci tadago kai tana kallon Aliyun, da sauri Aliyu yamaida kofan yarufe yakaraso gabanta tareda tsugunnawa yadafa hannun kujeran yace "Mum am just coming back from the prison ance tuntuni aka sallamota inkika fitarmin da novel waje Allah ya isa ban yafemikiba
Ina take Mum ta iso ne? Yay maganan yana waige waige ko ina kozai ganta kafin ahankali yajuyo da kanshi ya kalli Ammin kaman yanda take kallonshi yace "Mum tadawo? Kodai Dad baisa asaketa bane? Bari naje nasame shi" yay maganan yana mikewa tsaye zaitafi yaji ankama hannunshi, ahankali yajuyo ya kalli Ammin, ganin yanda take kallonshi yasa ahankali ya tsugunna yace "Mum, menene Mum? Baisakota bako kibari naje nasame shi" girgiza mai kai Ammi tayi ahankali tace "yasaketa Aliyu, amman Aneesa da gidan nan har abada tagama zaman shi" wani irin faduwa gaban Aliyu yayi yace "wat! Mum! Ina kikasa taje? Mum bazan iya rayuwa babu Aneesa ba, am sorry Mum bangaya miki ba, I love Aneesa sosai, I want to marry her, please Mum kisata dawo gida I promise you zan wanke Aneesa agaban kowa I will prove her innocent" tunda ya ambaci kalman so Ammi ke kallonshi jitayi kaman ya sosa mata inda ke mata kaikayi ko kadan bataso ta tsaneshi but idan tacigaba da zama tana tuna abubuwan da mahaifinshi yamata zata gaggasamai maganganune hakan yasa tamike tsaye ahankali tareda daukan bowl din fruits dinta zata wuce da sauri Aliyu dayakeji kaman zai zare yace "Mum dan Allah ki tsaya, please just tell me ina kikasa Aneesan taje? Mum dan girman Allah kifadamin wlh Mum kaman zuciyata zata fashe dan Allah karki rabamu, I love Aneesa and she loves me too, Mum aure zamuyi, Mum inason Aneesa sosa......." "Aliyu!!!" Ammi tawani irin juyowa tareda kiran sunanshi ta hanyar dakamai tsawa, da yatsa ta nunashi tace "karna karajin, karna karajin ka furta kanason y'ata, karna sakejin kace y'ata na sonka, Aneesah bazata taba aurenka ba har abada, bazan taba bada y'ata ga yaron wanda ya kulle min itaba, Aneesah tama barmuku garin gabaki daya bazaku kara ganinta ba that I promise, sanan ka tashi kafita daga flat dinan kafin raina ya mugun baci, get out! " Ammi ta dakamai tsawa tareda mai pointing kofa, ja idanun Aliyu sukayi kallo daya zakamai saiya baka tausayi kaman kamishi kuka, baki yabude zaiyi magana Ammi tace "I said out Aliyu" juyawa ahankali Aliyu yayi saida yakai bakin kofa ya tsaya yajuyo ya kalleta yace "nasan kina fushi Mum, and you have the to be, no body wish yaga an kulle mai da agaidan yari bama police station ba, Mum kisani ko banyi danke ba nothing is going to stop me daga wanke abin sona Aneesa, I will prove to everyone that Aneesah na is very very innocent someone putted everything, saina wanke Aneesah, and flat dinki kike korana ko saina dinga zuwa Mum, saidai in kiyita korana kullum" yay maza ya share hawayen daya zubomai yajuya yafita.
Da sauri Ammi tajuya tai sama maganganun Aliyu sun tabata ba kadan ba, takusa kuka daurewa tayi ta zauna akan gadonta tana goge kwalla.
Duk wacce ta karanta batare data biyaba Allah ya isa, duk wacce ta fitar da book dinan waje Allah ya isa ban yafeba.
Tunda yay nisa a tafiya take bacci, har Baffa yakira sukai magana yacemai a express road zai tsaya ya jirasu dan gidansu na danaba ne duk batasani ba bacci take kaman wacce tai shekaru batai bacci ba, taji dadin AC sosai, sosai yake gudu ana kiran sallan magrib ya shigo kaduna-Abuja express road, wayarshi yaciro yay dialing number Baffa, ringing daya Baffa ya dauka yace "sannu Malam, sannu da kokari kun shigo express road dinne?" "eh Abba mun shigo" da sauri Baffa yace "to shikenan ka karaso ina tsaye bakin titin zaka ganni nasaka jallabiya mai ruwan goro da bakar hula, akwai carbi a hannuna dan daga masallaci nake" "to" ya katse wayan yacigaba da tukin yana kallon gefen titi, yay tafiyan kusan minti uku sanan yahango Baffa dattijon kirki yana tsaye bakin titi yanajan charbi yanabin kowacce mota daya wuce da kallo, horn ya danna mai hakan yasa Baffa yadaga hannu da sauri, yadan karyo kwana ya parking daidai baki bakin anguwan da Baffa ke tsaye ya kashe motan tareda fitowa, Baffa da sauri yamikamai hannu yace "sannu danan, Allah yasaka da alhairi" kasa karban hannun Baffa yayi saidai ya tsugunna yace "barka da warhaka Abba daftan mun sameku lpy" murmushi Baffa yayi yace "Alhamdulillah, tashi, tashi, Allah shi albarka" tashi tsaye yayi yace "bacci take tunda muka shiga hanya gatanan" yay maganan yana bude dayan door din Baffa biyeda shi abaya, Aneesa yagani babu ko dankwali akai gashin nan yarufe fuskanta yabar kadan, tana sanye dawata koriyar riga tagidan yari da koriyan dogon wando, sai kambas fari daya dawo brown shima duk na gidan yarin ta takure jikin kujera tana bacci wani irin tausayi data bama Baffa ko baisan lokacin daya tsugunna gaban motar ba, ahankali yakai hannunshi ya yaye gashin fuskar nata yadaura hannunshi kan fuskanta zafi rau yaji kaman wacce ke zazzabi, murya chan kasa yakira sunanta "Aneesah, Fateema, Fateema" ahankali take motsi da ido jin ana kiranta kafin tabude idanunta duka ta saukesu kan Dr zaid dake bayan Baffa tsaye ya rungume hannu a kirji yana kallonta. "Aneesah" kiranta dataji an sakeyi yasa tasauko da kanta kasa ta kalli gabanta, Baffan ta tagani a tsugunne yadaura hannu kan fuskarta kaman yau yafara ganinta yama kasa cewa komi, ahankali tace "Baffa" kallonta Baffa ya tsaya yi yakai almost 2min abubuwa da dama nakai komo a zuciyan shi kafin yamike tsaye yamika mata hannu yace "sauko mutafi gida wanda yakawo ki karmu tsareshi dare nayi" yunkurin tashi tafito tayi taji kanta kaman zai cire sabida ciwo, tashi tayi ahankali tana dafa kujera idanunta na jujuyawa cikeda karfin hali tafito daga motar, kafafunta ne suka fara rawa kafin tasa hannunta ana Baffa tai baya luuu zata zube da sauri Baffa yatareta yana salati. "innalillahi wa innailaihi raji'un Aneesa" da sauri Dr yazo wurin yatsun shi biyu yadaura kan wuyanta yace "ta sume batada lafiya, Inane gidanku Abba" da sauri Baffa yace "kasan layin nanne kadan" "shigo mota da ita na sauke ku inada kayan aiki mukaje saina dubata" adan rude Baffa yace "kai likita ne?" gyadamai kai yayi Baffa ya shiga motar ahankali rike da ita yarufo musu kofan ya zagaya ya shiga yatada motan Baffa na nunamai harsuka karasa wani gida dakeda dogon dakali agaban gidan, sai wata yar Honda da tayoyin gabaki daya sukai less pake a kofar gidan, parking yayi yafito Baffa yafito rikeda ita yace "mushiga ciki likita" boot Dr Zaid yabude yaciro wani akwatin aiki sanan yabiyo bayan Baffa shiga gidan sukayi babban gidane sosai mai fili daga ta wuraren zauren kiwo ake awurin shanaye da awakai ne da aka garkame su dayawa, sai kuma tsakar gidan sai dakunan dakenan ajera guda shiga, sallama Baffa yadoka yana kwalama matarshi kira yabude wani daki dababu komi ciki saiyar katifa akan gado maidan kyau ahankali ya kwantar da Aneesah ya kalli Dr Zaid dake tsaye yace "zoka dubata likita" karasowa Dr yayi yana sanya stethoscope a kunne yazo yadubata sanan ya dago kai yace "abani ruwa Abba" da sauri Baffa yafita, ganin Baffa yafita yasa da sauri Dr Zaid yaje wurin kafarta wando nta yaja sama nan yahango wukake har guda biyu a jikin safanta kwashesu yayi duka yajefa cikin aljihun wando shi hakanan yaji bayaso susan tana yawo da wukake ko ahaka ma jibi yanda tsohom nan da mahaifiyar ta suka dawo ai zasu shiga damuwa sukaga abinda tazama, drip yadauko da allurai yay aciki sanan yamakala mata yana cikin makala mata Baffa ya shigo tareda matarshi datadan mayyanta rikeda ruwan tace "subhallahi Aneesa ce haka, Allah yabaki lpy" takaraso tace "ga ruwan likita salla nakeyi ne dazu dakika shigo" karban ruwan yayi bayan yagama samata drip din sanan yay dipping hand dinshi inside the water yaciro yakai kan fuskarta yana shafawa wani irin ajiyan zuciya ta sauke kafin ahankali tabude idanun dasuka kankance ta daura akanshi, wani irin faduwa gabanshi yayi da sauri yatashi tareda rufe akwatin shi yadauka tareda juyowa ya kalli Baffa yace "zan tafi Baffa jikin zai sauka dan nai allurai a ruwan danake karamata, inhar jikin bai saukaba ka kirani gobe da safe saika kawota asibitin danake aiki, amma yanzu abata abinci taci sanan tai wanka ta tsaftace ko ina harda wanan gashin nata zataji dadin jikinta" "baza'a yiba din m we ruwan ka dani eh?" cewan Aneesa data farka cikeda karfin hali, dukansu juyowa sukayi suna kallonta barinma Baffa daida gabanshi yay mummunan faduwa dayaji yanda tai magana, tashi tayi ta zauna cikeda karfin hali tana kallon drip din cikin fushi tace "kazo kacire abunan ko wlh na tashi saina fedeka" ahankali Zaid yajuyo yazuba mata idanu kallo daya yamata yagane dudda uban karfin halinta inta tashi tafiya biyuma sunmata yawa saita sake zubewa ta sume dan babu abinci acikinta, Baffa daya kasa magana yana kallonta Zaid ya kalla yace "abata abinci Abba da madara tasha, saida safen ku" wani irin yunkurin tashi Aneesa tayi da sauri inna tace "a'a mutuniyata ihakuri zauna bakiga bakida lafiya ba" ta kalli Baffa cikeda saiyasa tace "Mai gida aje asayomata madaran, likitan mu gode" "niban godeba wlh" Aneesa tafada tana ballamai harara juyowa yayi ya kalleta kafin yadauke kai tafice daga dakin yana mamakin masifan yarinyar.
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
5️⃣8️⃣
Wani irin zaro idanu Maman Rauda tayi tace "innalillahi wa innailaihi raji'un Rauda!" takasa gasgata abinda idanuwanta ke gane mata.
Aliyu ko motsi kirki yakasa saima wani irin rike Raudan tsam dayayi ajikinshi yakara barinta yanajin yanda take wani irin nishi akunne shi, arude Dady ya shiga kiciniyar karbanta yace "Rauda, Rauda Gadanga bani ita kaga" fitowa sauran polisawan da sojojin sukayi aka tsaitsaya ana kallo ahankali Dady ya karbeta jini na fitowa ta gefen bakinta tana wani irin nishi, taushe baki da hannu Hajar tayi tana kuka sosai, arude Dady da hankalin shi ke gab da fita daga jikinshi yace "call the Dr Aliyu, call him" ya kalli Raudan datake wani irin nishi hawaye na fitowa daga idanunshi yace "stay with me kinji y'a, u will be fine okay, likita yanzun nan zaizo, yayanki zai kira Dr" yay maganan yana dagakai ya kalli Aliyun daya fitoda waya amman yama kasa tabawa tsabagen rudewa yakasa dena kallon Raudan yanda jini ke fita tawajen scissors din yanabin interlock din tsakar gidan, Dady zaiyi magana yaga Rauda tadaga hannunta ahankali tana rurrufe idanu ta mikama Aliyu wani irin zubewa Aliyu yayi kasa ya kama hannunta gam saiga hawaye sharr da sauri ta girgixa mai kai tana wani irin nishi da kyar tabude bakinta dake fitar jini sosai tace "no crying uh'uhn, be strong for me, be a very strong man Ya Aliyu, k.....kada...wo namiji, inaso kahada kan kowa na gidan nan let's our family be united, no more sluggishness ka...ji" da sauri Aliyu yadaga kai wasu hawayen nazubomai sosai, murmushi tadanyi cikin tsananin azaba ta lumshe ido ahankali tace "D....a..d" da sauri Dady daya daurata kan cinyarshi yace "na'am Rauda na" hannun Aliyu tasake rikewa da kyau tace "Ya Aliyu na son Aneesah ka auramai ita, Dady!" tasake kiranshi da sauri Dady da muryanshi ke rawa sosai yace "na'am Rauda" dan shiru tayi takasa magana saikuma tabude idanunta ta kalli Hajar dake tsaye tana kuka sosai tana kallonta, murmushi tamata ta kalli Aliyu dake rikeda hannun ta hawaye nabin idanunshi, murmushi tamai tace "in Aneesa ta haifi Baby girl zakasa sunana Ya Aliyu?" dawani irin sauri Aliyu ya gyadamata kai hawaye na gangarowa daga idanunshi ya matse hannunta yace "yes Rauda, I will name her princess Rauda, the best, the most sweetest and the most caring little sister in the world" murmushi tayi sosai da saida duka hakoranta dasuka hade suka bayyana, hannunta daya rike ta shiga kiciniyar kwacewa hakan yasa yasaki hannun yana kallonta ahankali takai hannun kan idanunshi ta lakato hawayen dayake yi tareda girgiza mai kai tace "daga yau no more shading tears, no more crying over any abu dake damunka, kome kakeso kome kedamunka ka tashi tsakar dare ka gayama Allah, show the world ba old Ya Aliyu bane, u are strong, u are a fighter, u are capable, I hate seeing you cry, karka kara kaji" hannunta dake kan fuskarshi ya damke wasu hawayen na shirin fitowa ya hannasu ya fuzar da iska heart dinshi nawani irin strengthen and getting tough, wani irin ajiyan zuciya ta sauke sanan tajuyo da kanta ahankali tazubama Maman ta da officer yarike gam ido, yanda take kallon Mama yasa jikin Mama ya shiga rawa saita saki wani irin mugun kuka tace "kiyafeni Rauda, dan girman Allah kiyafen, kiyakuri, nayi nadama, inda nasan kezan sama da banyi ba wlh" wani irin numfashi Rauda ta shigayi tarike hannun Ya Aliyu gam da sauri ya kalleta, numfashin ta shiga yi da sauri da sauri ta juyo ta kalli Aliyu tana wani irin nishi lips dinta na rawa da sauri Dady yace "call Dr Aliyu" arude Aliyu ya shiga neman number Dr, ahankali Ammi ta tsugunna Dady yabita da kallo, hannunta ta daura kan goshin Raudan dake wani irin nishi jinin na bulbulowa sosai tana kallonta tace "la'ilaha illallah, Muhammadu Rasulullah, la'ilaha illallah Muhammadu Rasulullah" duka wajen daukan kalman akayi ana bata ahankali bakinta yadauka tayi kafin ta lumshe idanunta rup, hannu Ammi tasa tacire dankwalin kanta dayake babbane ta warware tarufa matashi ta kalli daga Dady harsu Aliyu dake jiran tacemusu wani abu ta girgixa musu kai alamun takoma ga mahallicinta.
Wani irin uban ihu Maman su Rauda tayi. "wayyoooooo Allah na na shiga uku na lalace, Rauda, na shiga ukuuuuuuu, mena aikata ni Kareema? Na kashe y'ata? Wayyo Allah na, wayyo Allah na, wayo wayo" juyowa Dady yayi da jajayen idanunshi ya kalli officer yace "dan Allah kufitar min da matanan daga gidan nan" turata cikin mota akayi tanaji tana gani aka fita da ita.
Kafin kace me mutane sun cika gidan da anguwan ma makil, bayan sallan la'asar akai jana'izan ta aka kaita makwancin ta.
_Ya Allah ka jikin dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya, Ya Allah ka gafarta musu, Ya Allah kakai haske kabarinsu, Ya Allah kasa sunhuta, Ya Allah muda bamu riga munkoma gareka ba Ya Allah kasa mu mutu muna musulmai, Ya Allah kayafemana kurakuran damuka aikata, Ya Allah ka karemu zuwa hanya madaidaiciya. Ya Allah ka dubemu badan muba badan halinmu ba ka warkan da alumman ka daga wanan cuta ta corona virus, Ya Allah ka kawomana karshen ta, Ya Allah ka tsaremu ka tsare alumman musulmi gabaki daya, Ameen Ya Rabbil Alameen_
_*Good Morning GGM*__*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
5️⃣9️⃣
_How to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta WhatsApp number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya. For those dabasu da account zaku iya tura katin MTN ta WhatsApp number na 07012181461_
_*see in bakida kudi karma kisake ki karanta littafin nan dan wlh banyafe miki ba zaki biyani hakkina alahira*_
_*keda kika biya access fee kikai joining group dina danki karanta littafi ba littafina kika siyaba so bakida anything kimin sharing book waje, saisa nai free pages, masu neman free pages kuje Wattpad dina "mamanshakur" and read, inhar kika fitarmin da littafi waje wlh keda Allah, Allah baya yafe hakkin wani sai in shi ya yafe miki*_
_kaduna_
Sanin batajin dadi yasa Baffa yahana Inna karta tadata da asuban ya shiga dayan dakin yatado yaranshi maza guda uku dasuke gida, Khaleelu, Ibrahim da Mubarak sukai alwala suka dunguma suka wuce masallaci.
Wuraren tawas nasafiya Baffa ya shigo gidan yabar yaranshi a makarantan asuba da akeyi a masallacin, inda matasa maza da mata suke haduwa amusu karatu sai karfe taran safe ake tashi. Da sallama ya shigo gidan yatsaya wajen akuyoyinshi da shanaye yana dubasu ya kwalama Inna kira. "Maman Hamma" daga kitchen Inna ta amsa. "na'am mai gida kadawo?" "kinbama awaki dusan kuwa?" tana juye tafashashen ruwan zafi a kullin koko data dama tace "eh najuye mai gida" shikadai Baffa ya shiga magana yana dudduba awakan yace "shine sukemin kuka kaman basu ci komiba da safen nan" tashi yayi ya kakkabe hannunshi tareda wankewa dawani ruwan dake cikin botiki sanan ya yarfe hannu yana tafiya cikin gida, Inna daya hango a kitchen tana kokarin hada musu kari yasa yay dakin da Aneesa take da sallama ya yaye labulen tareda tura kofar dakin hasken rana ya shigo dakin ya sauka akan fuskarta, dan motsi tayi sabida hasken daya hasko fuskanta da kyau, karasowa ciki Baffa yayi ganin karin ruwan yakare dayake nurse din jiya tanunamai yanda zai cire mata koda yakare kafin likitan yazo yasa yakarasa yakama hannunta tareda ciremata ya zauna ata baki bakin gadon yana kallon fuskanta yana tunani, gabaki dayan Aneesa da mahaifinta take kama banbancin su shine bata dauko hasken fatar shi ba saita dauko bakin fatar mahaifiyarta, bala'in tausayin yarinyar yakeji yarasa mesa ga mahaifiyarta tai aure, ga abinda mijin mahaifiyar yamata, in sha Allah kome zaiyi sai yayi mata dan yaga tafara walwala tadawo kaman da, zai mata duk wani abu dazai mantar da ita wahalhalun datasha gidan yarin nan dudda baida karfi amma duk inda zai samu saiya samo danya bata jin dadi. Ajiyan zuciya ya sauke yakai hannunshi ya daki filon da kanta kekai bude idanunta dake cikeda bacci tayi tai kini kini da rai kaman dama fada suke, murmushi Baffa yayi yaja hancinta da hannu yace "nine ke tashinki, tashi kiga gari yariga yawaye" yay magana yana dagata danta zauna, ahankali ta tashi ta zauna, hannunshi yakai yataba wuyanta yace "ya kikeji yanzu? Meke miki ciwo?" murya chan kasa tace "bakomi" shiru yayi ganin yanda take amsa shi dai dai kaman tana fada dashi, kaman ance dole saita amsashi, ahankali yace "tashi kije kidauro alwala kizo kiyi sallan safiya" tashi tayi tafita daga dakin tana tafiyarnan daidai kaman yar gidan sarauta tafita tsakar gidan daidai Inna tafito daga kitchen rikeda katon botikin kokon data dama, cike da fara'a ganin Aneesan tafito ga doguwan riganta data bata ya mugun yimata kyau gwanin ban sha'awa yasa tace "har kin tashi ne yar arziki, ya jikin?" ko kallon inda take Aneesa batayi ba tawuce abinta ta buga kofan bayin kaman dashi take fada kofar yabudu ta shiga ciki takara bugo kofan, kofan yarufe, karkada kai kawai Inna tayi tareda yin murmushi taji zafi amma batawani ji zafi ba tasan ba laifin ta bane, ta yaye labulen babban falonta ta shiga ta ijiye botikin a tsakiya tareda kwaso kofuna na robobi irin masu marfin nan ta zuzxubama kowa sanan tafito takoma kitchen din tana hadama Baffa dumamen tuwon jiya, ta hadamai asamiran shi tai dakinshi, fitowa shima Baffa yayi daga dakin Aneesan jin Inna na kwalamai kira......
Inkinsan bakida kudi karma ki karanta min littafi dan wlh banyafe miki ba, duk wacce ta karanta bata biyaba Allah ya isa.
Fitowa Aneesa tayi daga bayin bayan tadauro alwala daidai lokacin yaran Baffa sun shigo gidan, dawowan su daga islamiyan safe kenan suna dan hiransu, Khaleelu da Ibrahim sun girmeta, Khaleelu yanzu yanada 25yrs, saurayine kawai yanada karamin jiki ne dan jikin Innan su yadauko saisa baka gane ya girma, sai Ibrahim shikuma yanada 23 shi yamafi Khaleelu girma inka gansu zaka zaci shine babba dan har gemu gareshi gashi ustazu yanada kokarin sosai a fannin islamiya shi capinta ne, sai Mubarak wanda yake sa'an Aneesan yadan bata watanni da bazasu wuce uku ba zuwa hudu, washe mata baki dukansu sukayi ganinta tafito daga bayi, tun jiya da daddare suke so suje dakinta Inna tahanasu akan batada lpy, wani irin mugun tsaki Aneesa taja ganin yanda suke kallonta suna washe mata baki kaman tace sumata dariya. "mtswwwwww" tawuce tagabansu tai dakinta batare data kallesu ba, da sauri Mubarak dake sa'anta yace "kai badai ni kikama tsakin nanba yarinya? Wlh saidai su Ya Ibrahim kikamawa dan lallasaki zanyi mara kunya kin san halina ai yanda nake daddakaki in munzo Suleja" Aneesah harta shiga daki taji maganan Mubarak din karaf a kunenta da sauri ta daga labule tafito ta tsaya abakin kofa da kyau tana kallonsu daga wurin ta kalli Mubarak tareda nuna kanta da yatsa cikin kunan rai tace "dani kake wayan nan maganganun?" da sauri Mubarak shima cikin zafin kai irin na saurayin dake tasowan nan yace "a'a da wata nake tunda akwai wata bayan ke a tsakar gidan ne" kwafa Aneesa tayi tace "Allah yasoka dan inda dani kake da banga abinda zai hanani parke ma bakin nan dakai magana dashi ba, dogo ba hankali kawai" cikin fushi Mubarak yataso zaiyo kanta Khaleelu baban wansu yarike shi yace "me haka bakasan bakuwar mu bace? Aneesa cefa dakuke wasa tare lokacin da ake zuwa da ita datana yarinya, ka manta Aneesan da Abba ke kwasan mu muje Suleja ganinta, me haka? Common yar uwan ka ce, share, forget" cikin fushi Aneesa tace "barshi karma ya share baisanni bane, zan gwadama hankali yaro, dogo ba hankali kawai" cikin fushi Mubarak keson kwashe hannunshi daga hannun Ya Khaleelu yace "Ya kagani nitake cema dogo ba hankali ko, wlh takara cemin dogo ba hankali saina fasamata baki wlh kuwan" da sauri Aneesa tace "shege kafasa ance dogo ba hankali, kazo inhar kai dan halak ne" wani uban tsalle Mubarak ya daka ya fizge hannunshi yay cikin gidan ganin yana tahowa yasa Aneesa ta shiga waige waige, wukan data hango a makwarara inda aka kai kayan wanke wanke yasa tai wurin da gudunta ta tsugunna tadau wukan ta rike da kyau ta kalli Mubarak din dake zuwa kaman namijin zaki tace "kazo kaga wlh saina maka barakaka" da sauri Mubarak yakarasa gabanta batare daya damu da wukan data daukaba dan yasan duk wargi ne yasa hannu yadaga zai kifamata mari Aneesa ta daddage tayanki fatar hanunshi da wuka, atare daga Khaleelu har Ibrahim sukai ihu dan duk basu zaci zata iya amfani da wukan ba sukayo kansu da gudu.
Wani irin ihu da Mubarak yayi yakoma baya yasa da sauri Baffa dake zaune kan yar kujeran dakinshi yana sauraron labarin BBC hausa na safiya yana kallon Inna na zubamai man shanu kan dumamen shi itama tana sauraron labaran da yakeji ya rage karan da sauri yana gyara zama jin kaman yaji ihu, hayaniya dasuka ji na yaransu yasa atare suka Mike tsaye da sauri, Inna ce tafara yaye labulen ganin yanda hannun Mubarak auta ke fitar da jini sosai yasa tasaki salati tafito da sauri tai wurin Baffa biyeda ita shima yana saurin, karasawa wajen tayi takama hannun Mubarak dake kuka sosai yana kallon jinin dake zuba daga hannunshi tace "innalillahi, menene haka? Meya yankeka Hamma na eh dan Autan inna shi?" cikin fushi Khaleelu na kallon Aneesan dahar lokacin na rikeda wuka tana kallonsu yace "Aneesah ce ta yankeshi shine dan inamata fada wai inna karacemata kala saita parkamin ciki nima" da sauri inna ta zare dankwalin kanta tareda warware wa ta nannade hannun Mubarak tana kallon fuskan Baffa dayay shiru yana kallon Aneesan kaman wani wawa, yanda take hararansu ta damke wukan gam a hannu kaman jira take wani yazo ta fideshi, ahankali Baffa yadaga kafa tareda karasawa inda take hannunta dake rike da wukan takama yarike cikin rashin wasa yace "bani wukan?" kallon fuskanshi tayi ganin yanda yay kini kini da rai yasa ahankali ta sakin mai wukan ya karba, sanan yace "kinyi sallan danace kije kiyi?" girgixa mai kai tayi alamun a'a tana cije pink cute lips dinta, hanyar dakinta yanuna mata da hannu yace "wuce kije kiyi salla kafin na mugun saba miki" sakin lips dinta datake taunewa tayi ta bataraii cikin fushi tai hanyar dakinta ta yaye labule ta shige, ahankali Baffa yajuyo hannun Mubarak din ya karba ganin Inna tariga ta kulle wajen yasa yace "sannu ya isa haka kubar maganan maganan, kuwuce kuje kusha kokon ku, zan sayo maka pain killer kasha Mubarak" wucewa duk sukayi dan suna mugun jin maganan mahaifinsu basuma Baffa gardama koma yayene ko akan miye, yarage wurin daga Inna dake kallonshi saishi, dago kai yayi ya kalleta zaiyi magana tajuya fuuuu tawuce, ajiyan zuciya ya sauke cikin tsananin damuwa sanan ya tsugunna dayan wukan daya gani acikin kwanukan wanke wanken ya dauka yay dakinshi ijiye wukaken yayi a wuri daya ya killace su gudun karta kara dauka sanan ya zauna gaban tuwonshi yana kallon tuwon dake turiri danya dumamu sosai ya fuzar da iska cikeda damuwa, wanan lamarin yafi tunaninshi ta bayanshi shine dama haka yara kedawowa in aka kaisu gidan yari??? Inko har hakane koma wani laifi yaro zaiyi gwara a hukunta shi agida dan zuwanshi gidan yari tabarbara komi yake saima dai yamaida yaro abinda yafi da worse and worse and worse.kika karanta batare dakin biyaba, Allah ya isa, ban yafemikiba.
Ahankali yasa hannunshi yashiga laluba aljihun gefen riganshi kaman mai neman abu, waya yaciro yakira number Na Sani bayan ya dauka yace "anjima kazo Na Sani, ina neman ka" da sauri yace "to Yaya, dama inada niyyan zuwa zanma kawo Jamila taga Aneesan itama" ajiyan zuciya Baffa ya sauke yace "shikenan saikun tahon" marfin samiran dumamen shi yadauka yarufe, sanan yay shiru yakai kusan minti goma ahaka yana tunani sanan yamike tsaye yafita daga dakin.
Dakin Inna ya shiga tana zaune ita da yaran sunashan koko da kuli kuli, Mubarak kuma yanasha da biscuit data bashi idanunshi sunyi jajir sai sannu takemai, Inna ya kalla ganin babu Aneesa adakin yace "maisa baku kira Aneesa ba tazo kuyi karin kumalon tare?" cikin fushi kaman jira Inna take tace "sokake naje kokuma natura yarana ta farka min cikin su, inta illatamin yara hakuri fa kawai za'a bani bayan ancuceni, inhar yarinyar nan yanka mutane take wlh mai gida bazan iya zama da ita ba uwarta nachan gidan miji tanashan dadi ni ina nan ina fama da wahalan ta dakuma jinyan yara, iyakan gaskiyata nafadi maka dan naga ba Aneesan dana sani bane, Allah kadai yasan iyakan yawan abubuwan data koyo a gidan yari wanan Aneesan yar daba c........" hannu Baffa yadaga mata yana mata wani irin mugun kallo batare dayace mata komiba, yaransu sunriga sun tasa so ko kadan bayason suna fada da Inna agabansu banda hakama Inna mace ce mai kirki, matace ta gari, ga hakuri, yasan Aneesa ce tabata mata rai dan yana kallon yanda Aneesa tamata dazu dayace taje tai alwala, gashi kuma ta yanke Mubarak amma to Yaya zaiyi? Hanunka na rubewa ka yanke kayar ne? Aneesa yarshi ce, koyaya ta dawo dole ya so ta sanan ya kula da ita, shine waliyunta shine komi nata, dole yarike ta a hakan yana kuma mata addu'a Allah ya gyara mai ita, sanan Allah yafito mata da miji nagari. Ahankali ya zauna kan kujeran falon sanan ya kalli Ibrahim yace "jeka kiramini Aneesa Ibrahim" tashi Ibrahim yayi yafita, yaye labulen dakin Aneesan yayi da sauri tadago kanta ta kallai tana kan dadduma, tashi tayi da sauri tana dunkule hannu kaman wacce zatai dambe tace "lafiya kokazo ramamai ne?" daga sama zuwa kasa ya kalleta wani masifan haushin ta yakeji sabida yanda takeyi, tabe baki yayi yace "kinzaci kowa irinki ne mahaukaci eh? Nidai Baffa yace nazo nakiraki" yana fadin haka yajuya abinshi dawani irin mugun gudu Aneesa tafito daga dakin nata, tsugunnawa tayi tadau dutse gaban bakin kofanta ta daddage ta jefama Ibrahim din sai bayanshi tace "uban waye mahaukaci eh? Uwarka ce mahaukaciya baniba" wani irin juyowa Ibrahim yayi dutsen data jefamai ya bala'in shiganshi daurewa sosai yayi dan baiso yay ihu ko kuka ta rainashi kaman yanda Mubarak yamata dazu, dawani irin zuciya yayo kanta tana tsaye babu alamun guduwa tace "kataba ni kaga" baiyi wata wata ba ya wanka mata lafiyayyen mari mai kyau bai sauke hannunshi ba kaman ba ita ya maraba ta daddage ta kama hannunshi da duka hannayenta takai bakinta sai bakinta ta datse hakoranta akan fatarshi ta dannamai wani azababben cizo, dayan hannunshi yasa yana tura mata kai baya yana huci sabida tsaban azaban dayakeji amma ko gezau, jin tayago fatarshi da hakoranta tadago fatar sama kaman wata vampire yasa yay wani irin tsandara masifaffen ihu. "Abbbaaaaa!" jin ihun Ibrahim yasa daga Baffa, Inna da yaran suka zabura suka mike har ana rike rigen fita._*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
6️⃣0️⃣
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta WhatsApp number na 07012181461, marasa banki can also send katin MTN to WhatsApp number na_
_duk wacce takarantamin littafi batare data biyaba wlh ban yafemata ba_
_duk wacce ta fitar min da book waje itama ban yafemata ba_
Ihu Inna tayi. "innalillahi wa innailaihi raji'un jama'a zata kashemini dana" tai wajen da gudu tana kallon yanda Aneesa taki sakin hannun jini na diddiga kasa ta zubama Aneesan duka abaya tana ihu tace "ki sake shi" da sauri Baffa yadaka mata mugun tsawa. "ke Aneesah, ki sakai" ko kallon Baffan batayiba, ihu Inna tayi tace "wlh wlh bazan tsaya ki kashemin d'a agabana ba bari kiga kina karyan kin zama yar daba ce" inna tai hanyar garken awakan su da gudunta tana ihu. "Fateema, Fateema, Fateema bazaki sakaiba so kike na dakeki eh Fateema" Baffa yafada ko kadan bayason yataba ta bala'in tausayi take bashi, ga Khaleelu da Mubarak sun kumbura fam kaman su chaka mata wuka sukeji amma babu hali sabida Abba dake wurin. Da gudu Inna tadawo rikeda sandar kora shanaye tadaga zata rapka ma Aneesan dataki sakin hannun Ibrahim dake mugun kuka yana ihu Baffa yarike sandar cikin fushi yace "karki kuskura ki rafkama yarinyar nan sandar nan nagaya miki Maman Hamma" fashewa da kuka Inna tayi tana kallon Ibrahim daya fara kiran sunanta yana zufa yana kuka harda majina. "Inna, Inna kice tasakeni" rufe ido Inna tayi tace "ka saken mini sandata baban Hamma, kashe shi zatay......." kasa karasa maganan tayi ganin bayan wani namiji dake sanye da white long sleeve t-shirt, yasa hannunshi dake sanye da wrist watch na rolex ya damki kumatun Aneesa da karfi, pressing kumatunta da karfi ta yanda yakai har kashin hakorinta Aneesa jitayi kaman zata mutu sabida mugun matsemata kumatun dayayi irin yanda akema yara subude baki dan dole a zuba musu magani bashiri tasaki hannun Ibrahim dawani irin sauri ya fizgi Aneesan yay baya da ita Inna da Baffa sukaja Ibrahim dake seriously bleeding fin na Mubarak ba Aneesah ta dagamishi fata wlh sosai tsabagen cizo dan dole sai anyi stitching.
Wani irin kallon Aneesan dahar lokacin yaki sakin kumatun ta yake yana kallon yanda jini ya bata pink lips dinta yana mata wani irin kallo tana kiciniyar kwace kanta amma takasa. "are you Mad? Ke vampire ce? What's all this? Wacce irin mace ce ke?" Dr Zaid yafada cikin fushi, da sauri Inna tasakin ma Baffa Ibrahim din dayake kokarin daure cizon sabida jinin dayake yi tayo kan Aneesan tace "zokibar gidan nan zokibar gidan nan wlh bazan zauna dakeba" ta kalli Dr Zaid dayaki sakinta har lokacin tana share hawaye tace "kaga bawan Allah yanzun nan ko minti gomafa ba'ayi ba ta yanki autana da wuka gashichan a daure wajen da tsumma dan jinin ya tsaya, shine fa baban su yatura Ibrahim yakira ta tazo ayi karin safe saidai mukaji ihun Ibrahim kaga yanda ta dayemai fata kuwa, Ke mayya ce, wlh saikin bar gidan nan bazan taba zama da annoba ba, ban tsaneki ba Aneesa amma bazan iya zama da abinda ke cutar dani dakuma y'ay'ana ba, munji kinfi maza karfi kinyi kokari, atafa mata amma zoki barmin gidana tafi chan wajen uwarki tanachan tanashan dadinta gidan sanata". Ahankali Zaid yake kallon Aneesan yanda ya matse bakin nata yaci ace tai kuka amma ko alamun hawaye babu saidai idanunta dasukai jajir, ahankali ya saketa, yowa tayi kaman zata dakeshi ya rungume hannayenshi a kirji yana mata wani irin kallo kasa dukan nashi tayi cikin fushi tace "wlh ka kara kamamin baki sainai fata fata dakai shiga shara ba shanu dakai aka....." dauketa da akayi da mari yasa takasa magana tadago kanta Baffa ke tsaye akanta yana huci ya nunata da yatsa yace "kul Fateema, kinma nagida bance miki komiba bazan taba bari kima na wajeba, rashin kunyar da fitsaran naki harda wanka ya taimaka miki ya kawoki gida, sanan yamiki treatment batare daya karbi ko anini ba iyye kina hauka ne?" cikin fushi tana hararan Zaid da har lokacin yana rungume da hannu tace "to me ruwan shi da ni Baffa, wlh inya kara tabani saina faffarka shi baisaini bane" bakaramin haushi Baffa yaji tabashi ba hakan yasa yasake dauketa da mari yace "nike miki magana kina bani amsa Aneesah iyye" lumshe ido da sauri Zaid yayi hakanan yaji yaji saukan marin har kanshi, fuuu Aneesah tajuya batare data sosa wurin marin ba dan karta kofsa kanta agaban su Zaid da Khaleelu sumata dariya Baffa ya fizgota cikin fushi da fada da bata taba sanin Baffa dashiba yace "ni nake miki magana kina juyawa nagama dakene eh?" saukar da kanta kasa tayi ta shiga wasa da kumbunanta batare datace komiba, cikin fada sosai Baffa yace "duk randa kika kara taba wani a gidan nan dan cikinsu banga wanda bai girmeki ba wlh saina barki dasu sun kakkaryaki tunda angayamiki karfin namiji dana mace daya ne, fitinanniyar yarinya kawai wuce kibani waje shashasha" yanda zuciyarta ke tafarfasa ko yasa taji kuka ya tsaya mata a wuya amma ta dage ta danneshi sunyi kadan suga hawayenta, tsawa Baffa yadaka mata yace "bakiji nace ki batce mini daga gani bane" fuuu tajuya tashige dakinta, Baffa ya fuzar da iska tareda hade hannu ya kalli Dr Zaid zaiyi magana da sauri Zaid yakama hannun Baffa ya girgiza kai akunyace yace "a'a Abba, a'a dan Allah karka fadamin abinda kake shirin fadamini, muje naduba yaron datajima raunin" yay maganan yana sakin hannun Baffan sukai inda Ibrahim ke zaune yana zuba sosai idanunshi sunyi jajir ga danshi danshin hawaye yaji azaba, ga Inna da yan uwan shi gefenshi duk ransu abace sai sannu su kemai, cikeda tausayi yace "sannu kaji, muga hannun" karban hannun yayi ya warware tsumman da inna tadauremai saiga jini dan taba sama saman fatan Zaid yayi yaga fatan tariga tadaga, dago kai yayi Baffa yace "halan sai anyi dinki" gyadamai kai Zaid yayi ya kalli Khaleelu da shi kadaine lafiyayyen kasancewan hannunshi yabaci da jini baiso yabata jikinshi yasa yace "zo" da sauri Khaleelu yazo, Zaid yace "sa hannu a aljihu kaciro key motata kaje waje ka bude zakaga kit na asibiti akan dayan kujeran, ka dauko ahankali akwai abubuwan fashewa aciki ka kawomin" da sauri Inna tace "yi maza yayansu" ciro key Khaleelu yayi yay waje da gudu baiwani jimaba yadawo dauke da baban kit din, Zaid yabude ya dauko spirit yazuba akan ciwon ihu sosai Ibrahim yayi shi kanshi Baffa saida yatausaya mai, saida yay dressing ciron dan cire any kind bacteria to avoid infection sanan yay stitching Ibrahim saida yay kuka sabida zafi sai sannu su kemai, saida yagama tass sanan ya duba na Mubarak shi yankan wukane batasame shi sosai ba wanke mai hannun kawai yayi yay dressing, Inna tace "nagode nagode likita Allah yabiyaka, yanzu nawa zamu bayar wanan aikin" akunyace Zaid yace "haba Umma danna duba kannai nane saikun biya, haba mana" murmushi Baffa yayi ahankali kaman bashine yagama fushin da itaba yace "har kunyan ka nakeji sabida nasan abinda tamaka, dan Allah zaka iya dubo marajin maganan nan zazzabin yasauka wlh sosai jiya bayan kamata karin ruwan jiya" akunyace dan yana wani irin masifan jin kunyan Baffa yace "to Baffa" da sauri Baffa yace "ka shiga ciki" statoscope yadauka yay hanyar dakin Baffa kuma yadaga Ibrahim yace "kumuje ciki" sukai daki.
Chan kasa Zaid yay sallama tareda yayi labulen yana kallonta akan gado yaganta zaune ta kumbura fam jira kawai take tafashe, dago jajayen idanunshi tayi ta kallai batare datai magana ba dan intai magana zata iya tai kuka kuma bataso tayi dan murmushi Zaid yayi cikeda tsokana yace "meto na share hawayen da gudu dankin ganni" cikeda fushi Aneesa tace "Allah kyauta inmuku kuka, a ina kaga ina kuka eh? A ina? Kawuce kafitan mini daga daki wlh konai kasa kasa dakai Allah kuwan" baki yakama kaman yaro yay kaman zaiyi kuka cikin tsantsan salon tsokana yace "wayyo Allah Mummy am scared, tsoro nake, tsoron Fateema Aneesa almasifatu jarababbiya oh my God, hahahaha" ya kyalkyace da dariya yana kallon fuskanta yana pointing dinta da yatsa sokawai yake ya tunzurata tataso, tsayar da dariyan yayi ya kalleta tareda jan gajeren tsaki yana pointing dakin da yatsa kaman yana pointing kashi yace "stupid girl, kazama, babu abinda kika iya sai yanka mutane yar daba kawai, look at inda budurwa kamanki ke zama, look at your dirty room, daki sai wari duk kin cikashi da warin jikinki kazamiya kawai, ko akafa aka dauramin mace irinki akace na aura bazan taba aura ba wild gir....." bai karasa maganan ba Aneesa tazo gabanshi kaman an jehota tana kallon fuskanshi tace "ka kara fadin one single word against me saina kasheka Allah dama ance kisa nike, ta kanka zan fara na kwarai, ka kara cewa wani abu akaina kagani" sosai yakejin saukan numfashinta akan fuskarta, yana kallon right into her eye ball yace "u are a fool, kin dauka fada yankan mutane shine solution to your sorrows, venting your anger akan wanda all they wish for you is love and happiness shows how full u are, kazamiya wawiya mafadanciyan yarinya mai cizon mutane kaman karya" hannu Aneesah tadaga azuciye zata wanka mai mari ya zubamata wani irin kallon dayasa taji takasa saukar da hannun nata kan fuskarshi dudda yanda kirjinta kemata zafi da daci, cikin kakkausar murya yace "maran, maran and free your soul, release and vent this anger akan wani and be yourself" hannunshi ahankali yadaura kan hannunta data kasa saukewa kasa tana kallon fuskanshi ya matse ahankali while looking at her yace "I don't know you tun jiya dana hadu dake nake tunanin ki, kin bani tausayi matuka, you are too young for wanan mugun prison din, my question is why are you this violent? What is the matter with you, allow me to help you okay, make me your friend, menene, menene menene? Tell me meke damunki, are you missing your mum?" da sauri Aneesah ta kawad dakai sabida hawayen dayake zuwan mara data kasa hana kanta tana kokarin komawa kan gadon, hannunta yarike gam batare daya saketa ba, bakinta narawa sosai fuskarta facing the other side tace "ka......s....sakeni, s....ken mini hannu" murya chan kasan makoshi yace "saikin fadamin abinda ke zuciyan ki" cikin ihu dawani irin kuka dake zuwa tundaga zuciyanta dayazo mata cikin wani irin murya kuka tace "A...a....l.....i...y.....u!" tafashe dawani irin kuka sosai tana kokarin durkushewa kasa, sakin hannunta yay ahankali ta durkushe kasa gabaki daya........
Faduwa mug din coffee dake hannunshi yayi yamike tsaye da sauri tareda dafa kirjinshi, lips dinshi nawani irin rawa yace "A.....anee.....s...sah" da sauri ya shiga juyawa yana kallon ko ina a dakin dan tabbas yaji muryan Aneesah takira sunanshi cikin kuka.
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
6️⃣1️⃣ & 6️⃣2️⃣
Da sauri Abdul dake kusada Aliyun a kan kujeran yatashi ganin yanda Aliyu ya zabura, kafadarshi yataba yace "menene Leo? Jibi yanda kafasa mug, kazabura kamike tsaye, menene?" dago jajayen idanunshi Aliyu yayi dan mugun haushin Abdul yakeji, dashi da Momma da Dad dukansu su ukun, hanun Abdul din ya kabar daga kafadarshi yace "don't f*cking touch me Abdul, nafada maka stay away from me" yay maganan yana tsallake mug din daya fasan yay hanyar bedroom dinshi da sauri Abdul yabishi riganshi yarike tabaya yace "What's up with you Leo sabida Rauda tarasu ne kake wanan masifan? Sai dauremin fuska kake, kaki kulani tunda mukazo eh? Menene? Menamaka? I feel there's more to this your anger, talk to me Leo mena maka wai?" fizge bayan riganshi Aliyu yayi azuciye yay handar daki da sauri Abdul ya shiga gabanshi yatare kofan da bayanshi cikin fushi yace "wlh ba zaka shiga dakin nan ba saikamin magana" cikin wani irin zuciya Aliyu yayo kanshi ya chakumo mai riga idanunshi sunyi jajir, cikin tsananin fushi Abdul yace "dakanni mana tunda fada kakeso ayi, beat me kaji, nace kafadamin mena maka, why why why are you angry Aliyu?" cikin fushi Aliyu yace "please kamin shiru, I tot u are my blood Abdul, nadauka in my absence u can stand for me ako'ina aduniyan nan, u are the first person to know how deeply my love for Aneesah is, nasota tun kafin Dady ma yasan mahaifiyarta harya aurota yakawo ta gidan nan, how could you? You couldn't defend Aneesa na in my absence, kabari Dady yakaita Prison, do you have any idea what she went through a prison dinan? Kaga condition din prison din da aka kaita kuwa? Can't you defend my woman bayan kasan yanda matayen Dady suka tsaneni they can do absolutely anything possible to me eh? After everything dakamin kazo kanamin magana u think am that weak Aliyu you use to know? All of you consider me as a weak person kunkai wacce nakeso gidan yari, kun azabtar da ita sanan kana daukan zan nuna everything is okay? No, no, no way Man, bari kaji am not that old Aliyu that u know, and duk wanda yake da sa hannu aka kaimin Aneesa prison I will never be in peace with that person, I can't forgive you Abdul, I can't" yana maganan yajuya zai fita da sauri Abdul yabishi yarike shi gam sanan ya zagayo ta gabanshi ya idanunshi sunyi ja kaman zaiyi kuka, murya chan kasa yace "am sorry Aliyu, I am so sorry Cousin, kayakuri Leo, ni karan kaina kunyan kaina nakeji but what can I do? Eh, sai bayan Dady ya kaita prison naji a asibiti dayazo yake fadimana, dana fara karyatawa Aneesa bazata iya hakaba ya nunamana footage din I was shocked, I was flabbergasted, situation dinka at that moment na rashin lafiya yasa bansami daman bincike koyin wani abuba akan video I only watched it once nacigaba da lura dakai dan Dady is always going out ya kawo wayanan doctors din da zasu dubaka sanan yana zuwa embassy, karkai fushi dani dan uwana kai kadai gareni, I know how you feel, I know how strong your love for Aneesa is, true love never dies, we will go through this together, duk abinda kaga yafaru da soyayyar ku haka Allah ya tsara dama chan zai faru, babu smooth Love Leo, kowani soyayya nada nashi up and downs din, this is not time to be blaming anyone, this is time dazamu natsu mujira ayi sadakan bakwai sai mu sami Mum mubata hakuri, let's calm her down dan anzalunci yarta, an cutar da ita, and in sha Allah Aneesah ce matarka komin runtsi, komin wuya kaji kanina, we are in this together cousin" ahankali Aliyu ya dago kai ya kallai dudda kalaman shi sun ratsamai zuciya ya sosamai inda kemai kaikayi yace "thanks, but am fighting my battle alone" yana fadin haka yafice tareda bude kofan yafita tsakar gidansu, mutanene sosai da jama'an Dady zazzaune kan maka makan taburman da aka shimfida duk anzomai gaisuwa, waje Aliyu yafita ya tsaya yana kallon hanya, abun duniya sunmai yawa ga rasuwan Rauda sanan ga matsalan rayuwan shi da Aneesa, he feels like crying but bazai kara kukaba, he is strong, he is strong, he will handle this, hannunshi yadaura akan zuciyan shi ahankali yace "Anebaby" shiru yadanyi kafin ahankali yace "stay put, stay safe, am coming for u duk inda kike aduniyan nan, I l...ove ....you" yadanyi shiru ganin muryan shi narawa kafin ahankali yace "always". ganin kanshi yasoma masifar ciwo yasa yabude idanunshi ahankali kafin yawuce masallacin anguwan su yadauro alwala ya shiga cikin mosque din.
****
_Kaduna_
Hannunta tadaura akan zuciyanta dake wani irin bugamata tana ganin fuskan Aliyu, da last moments dinsu, her heart seriously yarns for Aliyu but abu daya tasani shine bazata taba auran shiba aduniyan nan, bazata taba aurenshi ba, ta tsani gidansu Aliyu sanan ta tsani Abba daya mata shegen duka yabada ita ga police, but she just wish she can see Aliyu one last time tanason taga halin dayake ciki yaji sauki?? Wani irin kuka take sosai mai tsuma rai, cikin kukan tace "Ammi, banson naje gidan nan, na tsani gidan, ni Ammi na kawai nakeson nagani, Ammi na, nadade banga mamana ba, na tsani kaina, I hate myself, banson kaina, ni nasan bansama mutum guba a abinci ba amma nagani a camera da idanuna cewan nida kaina nasa guba a abincin, aka kaini gidan yari bayan yan sandan sun kaini police station sunmin dukan bala'i dawata irin bulala, no body knows what I went through, aka kaini gidan yari, manya manyan matane nagani awurin, bansan me gidan yari ba but danaje naga suna neman kasheni yasa nima na farayi kaman su, na nemo wukake, da makamai duk wanda yazo kusadani illatashi nakeyi dan ko banyiba su haka zasuyi, duk jikina shaidojin bulala ne kala kala da makamai, I've grown thick skin, nakoya ta hardest way cewan dole saina koyi yanda zan kare kaina nima, na tsare kaina inba hakaba kasheni zasuyi, nagaji, nagaji da komi, kowa bayasona, wajen Ammi na zanje, kowa korana yake, ance ni mayya ce, ance banda imani sunsan irin wahalan danasha ne? Sunsan medame akamin?" tafashe dawani irin kuka dayasa Zaid yaji kaman ya tsugunna ya tayata yi, daga maganganunta yagane kaman ankaita gidan yari akan case din saka guba a abinci ne, to sunan namijin data fara kirafa Aliyu? Ko shine akace tabama guban?"
Ahankali ya tsugunna yazaro handky daga aljihun shi yamika mata yana girgiza mata kai murya chan kasa yace "kidena kuka, clean your tears" dago jajayen idanunta dake fitar da ruwa sosai kaman famfo tayi ta kallai, gyadamata kai yayi yace "please ki karba" ahankali tamika hannunta yasa mata, goge hawayen tayi ahankali da sun kasa dena zubowa, cikin kwantar da murya yanda koma mezai fadi zai shegita sosai yace "the feeling of mutum ya tsani kanshi sanan yanaganin kowa dake tareda shi ya tsaneshi shine abu na farko dake wurga mutum to depression, Aneesah!" ahankali tadago jajayen idanunta dake cikeda da hawaye ta kallai, kwayan idanun har kyalli suke yace "inada Sister her name is Fauzy she's just like you, the first time dana ganki hakanan naji wani iri, bazan iya barinki a condition din dana ganki ba, dudda abubuwan dakika min bantaba jin tsananki for once ba dan ganinki nake kaman kanwata, am a Dr dake da 2degree, surgeon sanan my second degree na karanci psychology, am a psychologist, I know alot about physical and mental state of person, nasan both normal and abnormal behaviour of mutane, when I first saw you Aneesah" dan shiru yayi ya lumshe ido yace "I saw a little young lady that was depressed, abinda nagani a fuskanki was anger, resilience, and a strong young lady that is forming she's strong yet her heart is as fragile as egg york, she misses her love ones but fushin datakeji yanagab da overpowering nata dan tana saukar da fushin ne akan kowa da wanda ya dace da wanda bai dace ba and that could lead you to abinda zaki iya nadama nan gaba, I want to help you but dole saida amincewar ki, can you take me as yayanki?" yay maganan yana kallon fuskarta da hawaye yagama wankewa, yanda take kallonshi idanunta sunyi jajir harsun soma kumbura ganin batada niyyan mai magana yasa yace "pls Fateema, allow me to become your brother, I want to guide you, namiki fada in kinyi kuskure and take care of you, help you overcome this tough phase of life, banda wata manufa, dan haka karki yi tunanin komi am just someone danasan Allah yahada mune danna taimakeki kin yarda?" yanda yay maganan yasa ta gyadamai kai kawai ahankali tana kallon fuskanshi sai taga lips dinshi kaman na Ya Aliyu saidai na Aliyu sunfi nashi pinkish sosai, Aliyu kuma yafi wanan haske sosai dudda shima yanada haske, wani irin murmushi yasakin mata ganin ta amince yace "yauwa yar kanwata, tashi kije ki wanko fuskanki to" da sauri Baffa da tunda ya ijiye su Ibrahim adaki yafito danyasami Dr yaji yanda Aneesa ke kuka abakin kofa ya tsaya ta bala'in bashi tausayi jin maganganun ta, ganin yanda Dr yabi da ita yasa hakanan Baffa yaji inama zaice yanason ta dan yamugun iya tafiyar da mutane kaman abinda ya karanta kenan. Dakinshi yakoma yay shiru yana jiran zuwan su Na Sani.....
Tashi tayi ahankali yana kallon fuskanta tafice, wanko fuskar nata tayi ta shigo dakin ta zauna abakin gado tana wasa da yatsunta, tasowa yayi yana gyara statoscope din dayake rikedashi yazo gabanta yace "meke miki ciwo yanzu?" batare data kallai ba tace "babu komi" hannunta yakama ahankali yay placing statoscope din yana sauraran heart beat dinta, sosai Aneesa ke kallon yanda yarike hannunta wani iri taji kaman shima ya lura da haka ne ya saki hannun yazauna a gabanta yana kallon fuskanta batare dayace mata komiba, dagokai tayi ta kallai kaman dama abinda yake jira kenan ahankali yace "kinjima yan uwanki rauni sosai, promise me zakije kibasu hakuri kinji yar kanwata" , gyadamai kai tayi da sauri yace "zakije da gaske?" gyadamai kai tayi alamun eh, murmushi yayi yace "ashedai kinajin magana kanwar nan tawa" murmushi tasakin mai for the first time tunda suka hadu jiya da mugun sauri ya janye kanshi sabida wani irin lotsawa da dimples dinta sukayi saida yaji kaman numfashin shi zai dauke yakuma rasa maisa hakan, mikewa tsaye yayi ahankali ya kalleta yace "gobe nazo nadubaki kanwata?" da sauri ta gyadamai kai, dan hararanta yayi cikeda wasa yace "waike baki iya magana bane, common talk to me, nazo nadubaki give?" murmushi tayi kafin ta juyar da kanta akunyace tace "kazo yayana" "shikenan I will come tunda kanwata nason ganina, bye" dagamai hannu tayi itama harzai fita sanan yasake juyowa da hannu ya nunata yace "No more fighting okay, promise me bazaki kara fada da kowa ba you will control your anger and d temper kome aka miki innazo kifadamin promise me" ahankali tace "I promise" murmushi yamata yace "and don't worry nasan duk inda Ammin ki take tunanin ki takeyi dan yarinyar ta akwai shiga rai, zata kiraki am sure" murmushi tamai sosai fiyeda nada sabida yanda yabata assurance cewa Ammi zata kirata, hakan yasa yajuya da sauri yafita hango fitowarshi yasa! Baffa yafito daga dakinshi, hannu Baffa yabashi bai karba ba saidai dukar dakai dayayi kasa yace "zan tafi Abba" cikeda da so Baffa yace "nagode sosai likita Allah yay albarka kaji likita, mun gode, wai ya sunan ne inata kiranka da likita" Baffa yay maganan yana dariya irinta manyan nan, ahankali Dr yace "sunana Hafiz Abdulwahab Zaid, saisa Dr Zaid yabini but Zaid din sunan kakanane" gyadakai Baffa yayi cikeda gamsuwa yace "masha Allah ba shakka, sunan mai dadin gaske, Allah yayi albarka Hafiz, Allah ne kawai ya aiko mana dakai, nagode sosai Allah yay albarka" sosai yakeso yama Baffa maganan Aneesa amma yana mugun jin nauyi hakan yasa yajuya yatafi Baffa yarakashi har kofar gida, bude motan yayi ya ijiye akwatin kayan maganinshi sanan ya zauna yatada motar yana tunane tunane Aneesa ta shiga ranshi ta zauna daram yarasa mesa tunko jiya dan bacci rabi da rabi yayi yana tunanin ta saisa yazo da wuri danda yay niyyan sai da daddare zaizo amma yakasa daurewa ya shiryo yataho yana zuwa kuma hayaniya da ihu dayaji yasa yafada gidan nan yaga aika aikan da Aneesa takeyi, Allah ya gyara yarinyar nan she seriously need therapy and insha Allah kadan kadan ahaka zaita bata har saita gyaru.
Gaban wani tangamemen gida a GRA yay horn budemai kofanBudemai kofan akayi yaja motar ya shiga ciki gidane babban gaske irin na yan gayun nan, parking motar yayi yasauko yana tafiya ahankali har zuwa flat dinsu bude kofa yayi, wata yar matace dakana ganinta zaka gane mahaifiyar shice a zaune sabida mugun kaman dasuka yi tana binshi da kallo wata mata haka na gyara mata kumban hannu, maida kofar yayi yarufe yace "Mum sanunku" hararanshi tayi ta kalli matan datake gyara mata kumban tace "please excuse me Charity" da sauri matar tabar falon, ganin haka yasa yafasa zuwa saman ya zauna kusada ita zaiyi magana ta kama lips dinta tace "kamin shiru I didn't ask you to talk" shiru yayi yana kallonta, cikeda masifa tace "zan sabamaka fa Hafiz, Allah inhar kana wasa da cikinka bazamu shiryaba, now just silenty stand up ka wuce dinning ka zauna nazo nabaka abinci, breakfast bakayiba kafita, jiya da daddare dudda uban hanyan dakashawo ga tuki all the way from Abuja lipton kawai kasha ka kwanta eh wani irin abune ina fama da little Fareeda taci abinci kaima ina fama dakai are you a baby" dan dariya yayi cikeda tsokana yace "to what I am before? Am your baby Mummy amman big baby ki" dariya Mummy tayi ta tallabemai keya tace "common tashi" tashi yayi ahankali yabita tana tafe tana mitan rashin cin abincin shi yana murmushi yace "Mum where is Princess?" kujera Mum tajamai yazauna akai tace "sunje saloon itada Rumana yin kitso" dan gyadakai yayi batare dayace komiba ba, lafiyayyen abinci ta zubamai jellof rice dayaji kaza sanan ta zauna kusada dashi ya turamai gabanshi kallon abincin kawai yake dan yasan bazai iya gamawa dashiba ko kadan amma yana tsoron magana Mum ta haushi da bala'i, spoon yajawo ya shiga ci ahankali kaman wani dan jariri.
*********************
_Bayan Sadakan Bakwai_
Yau kimanin kwana tara da rasuwan Rauda. Tun ranan da Rauda tarasu rabon da Ammi tasa Daddy a ido amma ko ajikinta dan ta tsani ganinshi daman, Alhamdulillah tsawan Kwanaki taran nan bata waniyi wahalan laulayi ba banda aman safe da kullum saitayi daganan kuma ko ciwon kai bataji, cikinta yafito sosai kaman cikin dayakai wata biyar, kullum saita kira Baffa yahadata da Aneesa su gaisa dudda daidai daso daya baitaba gayamata cewa ga wani abu dangane da Aneesan ba, kullum gayamata yake lafiyan ta kalau karta damu tacigaba da rayuwan gidan mijinta tana aikin lada domin aljanna ta na karkashin kafanshi ne, sunan zasu cigaba da kulamata da Aneesan.
Yau tunda ta tashi take da niyyan zata wanke kayan ta da sukayi datti dudda tanada yar aiki bazata taba bama yar aiki kayan ta ta wanke mataba, iyakan aikin yar aikin shine share tundaga dining har falo sai sharan gaban flat dinsu dakuma share kitchen da wanke wanke dudda uban laulayin datake daidai daso daya bata taba bari yar aikin taje sama ta gyara mata bedroom dinta ba da kanta takeyi hakama girki saidai randa batada karfin yi saita cema yar aikin tadafa mezataci da yamma saita tafi gidansu.
Hada duka kayan dazata wanke tayi a basket yawacinsu hijabai ne saikuma dogayen riguna datafi sakawa kwanan nan dansu sukafi mata dadin sawa, hijabi ta daura akan riga da zanin dake jikinta na atampa tabude kofar dakinta tafito ta sauko downstairs tana shakan kamshin hadadden turaren wutan da dakinta keyi wanda yar aiki ta kunna a burner ko ina yadau kamshi, kofar flat dinsu tabude tafito rikeda basket din tana zura slippers dinta ahankali.
Tunda tabude kofa Dady dake cikin mota da tundazu yadawo yakasa fita sai tunane tunane yake ya kafeta da ido yana kallonta, yarame sosai kana ganinshi kasan yanacikin damuwa bana wasaba, ga rasuwan Rauda, ga Aliyu na fushi dashi sosai, gakuma Rukayya da wani irin nauyinta da kunyan ta yakeji dako lokacin dayazo neman aurenta baijin yaji kunyanta da nauyinta hakaba, yagama wulakantar da yarta akan abinda ba ita ta aikata ba, baimasan tayaya zai fara bata hakuri da neman gafarar taba, shikadai yasan abubuwan dake damunshi arai, tunda tafito yake binta da kallo ya kafe cikinda dayadan fito ta hijabi da ido yanajin wani irin sonta da kewanta na ratsa kowani bangare dajijiya na jikinshi, ahankali yaga take tafiya da kafafunta dasuka sha Jan lallin gargajiya na salatef gwanin van sha'awa harta shiga laundry dinsu.
Matan Dady biyu tagani a laundry suna dan fira suna jiran kayan dasuka saka a washing machine din yagama wanke musu yasa taji kaman tajuya sabida ganinsu datayi saikuma tafasa ganin akwai washing machine har guda biyu dat are free, dan 4 manya manyan washing machines ne a gidan, ahankali takarasa ciki saida takai daidai wurinsu sanan tace "sannunku" wani irin banzan tsaki amaryan Dady taja ta kalli Amina matar Dady tabiyu tace "Amina ana magana fa" dan dariya Amina tayi tajuyo takalli Ammi daga sama zuwa kasa ta tabe baki sanan tajuya ta kalli Amarya tace "kinsandai ninafi karfinta wlh tayi kadan tasa akaini gidan yari kokuma tahadamin wani makircin saidai ke Amarya" wani irin dogon tsaki Amarya taja tace "wutsiyar rakumi tai nesa da kasa itama tasan nafi karfinta takowanni fanni, bana maulan abama y'ata aiki a bakery, bana tura yarana gantalin duniya ana zuwa ana lalle ana nemo kudi, gidan hutu na tashi ko anjiman nan nakira babana nacemai inason kaza zai aikomin dashi, tafitar da Kareema da makircin ta kullum sai uban saka hijabi kaman mumina ni tai bala'in kadan, tagama makircinta bata isa ta fitar dani daga gidan Alhaji ba tai kadan ne ina gayamiki, kuma kigayama yar agolanki ko an sakota daga gidan yari ta tafi gidan ubanta bazata zo tanacin kudin ubanda banata ba taje taci na ubanta mai gona, matsiyaci mai bar........" tass Ammi ta zuba mata wani irin mahaukacin mari kirjinta namata zafi ta nunata da yatsa tace "ki zageni dagayau har jibi ko tak bazan cemiki ba, wlh kika zagi marigayin mijina saina chanza miki hallita da duka, ki kama kanki" wani irin shafa inda Ammi ta mareta Amarya takeyi da sauri Amina tace "wlh bazaki yardaba saikin rama, duk abinda zai faru yafaru karki damu zan shigan miki, wlh saikin rama, ke tsaran wasanta ne dazata mara, haukace mata amarya" Amina tafadi cikeda zigi tana taba Amarya, cikin fushi Ammi tace "zoki rama mana" cikin zafin nama Amarya ta fizgi omon dake gaban washing machine din wajen kafin Ammi tace me Amarya ta watsama Ammi omon a fuska kadan yashiga idanun Ammi cikin ikon Allah hakan yasa ta shiga sosa ido, kallon Amina Amarya tayi, Amina tawani irin kashema Ammi idanu kafin atare suka sa hannu suka hankade Ammi ta bugu da bango Ammi tai yar karan azaba.
Daidai Dady yazo zai shiga shashin shi yaji karan muryan Ammi har cikin zuciyan shi da sauri yay hanyar laundry Ammi dayagani akasa ga Omo duk fuskarta sai Amina da Amarya suna tsaye akanta suna dariya sabida yanda Ammi ke cije lips sabida zafin Omo daya shiga idanunta takasa bude ido ga mugun bugewan datayi abaya, bama susan da Dady ya shigoba, saidai suka ganshi tsugunne gabanta yana kakkabe mata fuska da hannu, kamshin shi kawai Ammi taji tagane shine awurin, ahankali Dady yakama bakin babban rigan jikinshi ya share mata fuskar sanan yasa hannu yadaga ta tsaye tareda juyowa ya kalli su Amarya dasukai zuru zuru suna kallonshi dan basusan ya dawoba, cikin wani irin fushi yace "nabaku nan da awa daya ku tattara kubarmin gidana, bazaku maidamin da gida na mahaukata ba I've tolerated you people's enough not anymore, karwacce ta tafinmini da yarana, na sakeku saki biyu! Kuma wlh nadawo nasame ku a laundry nan sai kunsha mamaki na bazan kara zama da wacce bata neman zaman lafiya ba" yanaji suna salati Amarya nacewa. "wlh Alhaji sonkan ka yay yawa, ai harda ita, itafa tafara marina, mesa baka saketa ba" cikin fushi Ammi dake kokarin fizge jikinta daga nashi tace "inda yamin danaji dadi danna mugun gajiya da aurenshi nima nabarmuku mijinku ku cinye" hannun Ammi Dady yaja yafita daga laundry yaji kalaman ta har tsakiyan ranshi yay flat dinshi da ita, bedroom dinshi yabude ya shiga yasa hannu ya yaye hijabin jikinta yana kallon cikinta daya fito yay wani irin murmushi sanan yakama hannunta suka shiga bathroom, ahankali ya kunna tap ya debo ruwa yawanke mata fuskan tass sanan yace "bude idanun mugani ko da omon aciki" ahankali tabude idanun ganin babu yajin omon yasa yace "sannu, muga bayan dakika bugen" yay maganan yanakai hannunshi kan bayanta, ture hannunshi tayi batare data kalli fuskarshi ba tace "am fine thank you" sanan tajuya tabude kofar bathroom din tafito hijabinta dake kan gadonshi tadauka tazura tai hanyar fita.
Da sauri Dady yarike bayan hijabin nata, wani irin fushi ne yazoma Ammi wuya batasan sanda tacire hijabin ba tabarmai tabude kofar bedroom din tafita daga dakin dasauri, binta Dady yayi da sauri yana kiranta. "Ummu Aliyu, Ummu Aliyu" flat dinta Ammi takai ta shiga zata maida kofar tarufe Dady ya shigo da sauri tareda sa hannu yarike waist dinta yana maida kofar yarufe kaman zaiyi kuka yace "Ummu Aliyu dan Allah ki saurare ni" dudda tana bala'in fushi dashi bazata tabaso wani ko wata yaji matsalansu da Dady ba, waigawa Ammi tayi yar aikin ta tagani zaune akasa afalo kanta akasa, kiranta Ammi tayi. "Larai harkin gama aikin" "eh nagama hajiya" yarinyar tafadi kanta akasa ahankali Ammi tace "to zoki tafi anjima zan kiraki kinji" tashi tayi da sauri dan itama duk kunya yacikata tace "to hajiya zanbi ta kofar kitchen" gyadakai Ammi tayi tace "daganan kidau abin nan kikaima babarki" gyadamata kai tayi tace "Allah amfana" daga Ammi har Dady juyawa sukayi suna kallonta har saida sukaji karan maidai kofar kitchen tarufe sanan da sauri Dady ya kalleta yana rikeda waist dinta har lokacin yace "Ummu Aliyu dan Allah ki saurareni" wani irin juyowa Ammi tayi ta kalli Dady shi kanshi baisanta da irin wanan fushinba hannunta tadaura akan nashi dake kan waist dinta tana turewa tace "karka kara cemin Ummu Aliyu, kaman yanda ka nunamini kaiba mahaifin Aneesa bane kuma bazaka taba zama mahaifi gareta ba haka nima babu abinda ya shafeni da danka kowa yarike nashi kaji kasha Alhaji, kasakeni banda lokacin sauraronka wlh" sosai kalaman ta suka daki zuciyarshi, ahankali yace "ni mahaifine ga Aneesa har gobe wlh kuskure na aikata danake danasani yi amma hakan baya nuna niba mahaifi ga Aneesa bane har gobe ni mahaifi ne gareta" wani irin murmushi Ammi tayi irin murmushi nan mai ciwo tace "Alhaji kenan, bari na tuna maka wani abu, katuna ranan daka daga hannu ka wankama Aneesa mari agaban kowa atsakar gidan nan?" Ammi tai maganan tana kallon fuskanshi, lumshe ido Dady yayi da sauri yakasa kallon Ammi yanajin wani iri, Ammi tacigaba. "ka jata kaman kanajan dabba kai dakin computers dinka da ita" dan shiru tayi sabida yanda abin kemata ciwo ta fuzar da iska sanan tace "katuna yanda ka kikkifa mata mari am sure Aneesa saida idanunta sukaje dark mode for some few minutes sabida marukan dakamata kafin karufeta da mari kaman kasami jaka, dudda haka banji haushin ka ba a lokacin still namaka uzuri dan aganinka itace tabama dan gwal dinka zinare, na saukar da guiwowina biyu kasa tareda hade hannayena ina rokanka Alhaji nasan kana cikin fushi na rokeka da Allah abi abinan ahankali kowani hukunci zakama yarinyar nan kamata amma karkasa polisawan nan sutafi da ita, Alhaji Muhammad Ibrahim kaji rokona kaji kukana amatsayina na mahaifiya lokacin danake maka? Kaji tausayin kukana? Karka kara kiran y'ata yarka, karkuma ka kara kiran kanka da mahaifinta, Allah karya bama y'ata mahaifi irinka, ga danka ko yarka nan wanda ina gayamaka ka rubuta ka ijiye ranan dazan haifomaka kome acikin nan ranan aurena dakai zai kare, ko yanzuma tsoron Allah ne yasa nabar kaina dashi" ganin yanda Ammi kemai masifa yasa zuciyarshi ta katse ahankali yasaki kafadarta ya tsugunna mata yana rikeda hannayenta gudun karta tafi, wani irin dauke kai Ammi tayi danko kadan baya freaking nata, cikin wani irin murya na bala'in ban tausayi Dady yace "ki yafeni, ki yafemin Rukayya, nai kuskure, naci amanan ki dana Aneesah, shirin shaidan ne da kuma kaddara wanda Allah ya kaddara sanan yarubuta cewa zai samemu, inason Aliyu bazan miki karyaba sanan ina sonki son dabanjin zan iya rabuwa dake aduniyan nanba, kidena maganan saki wlh inhar ina cikin hayyacina bazan taba sakinki ba" dan shiru yayi yana kallon fuskan Ammi yanda take kallon gefe kaman bada ita yakeba, ahankali yace "Aneesah na ina? Inaso naje naganta nabata hakuri na roketa gafara" dan murmushi Ammi tayi mai kara tace "Aneesah na bata bukatan roko koma menene naka, yarinya na have moved on, bazaka sake ganinta ba har abada" da sauri Dady ya girgiza mata kai zuciyarshi tamai wani irin nauyi kaman hawan jininshi nagab da tashi yace "karkice haka, Aliyu na bala'in son Aneesah da aure, banda burin daya wuce nakara karfafa zumuncin dake tsakanin mu, kiyakuri komi yawuce for the sake of yaranmu dakeson juna" da yatsa Ammi ta nuna kanta tana kallon Dady tace "inhar nine nan na tsugunna na haifi Aneesa da kaina y'ata bazata taba auran dan gwal dinka ba, Aneesah bazata taba auran danka ba namaka wanan alkawain walla...." da sauri Dady yatashi yadaura hannunshi kan bakin Ammi yana girgixa mata kai hawaye yacika idanunshi sosai, ahankali yace "karkice haka Rukayya, nina miki laifi, yanzu haka haryau Aliyu fushi yake dani wlh bayamin magana, don't punish Aliyu akan laifin da mahaifinshi ne ya aikata, Inaso yau around karfe biyu na dare ki leko ta window kiga, zakiga Aliyu a tsakar gida yana exercise kaman zai kashe kanshi, my son is suffering, Aliyu nacikin damuwa fiyeda tunanin ki kina ganin fuskanshi zaki gane hakan, Rukayya namiki laifi, namiki laifi kimini duk hukuncin daya dace dani anan gidan, amma karki hana marayan d'ana abinda yakeso dan girman Allah, ki barshi ya nemi auren Aneesah" hannunta daya rike Ammi ta fizge tace "lokacin daka kulle mini Aneesah karabani da ita baka taba tunanin ita marainiya bace dake kallonka amatsayin uba, ko maza sun kare aduniyan nan saida ta mutu ba aure data auri danka daka kulle ta agidan yari akai, gaka ga danka nan kajika kas......." kasa karasa maganan tayi sabida turo kofan da akayi atare daga Ammi har Dady suka dagokai suka kalli kofan Aliyune ya shigo babu ko riga ajikinshi saidan boxer idanunshi sunyi jajir yana kallon Ammi kaman yanda take kallonshi da shanyayyun idanunshi, daga Ammi har Dady kasa cemai komi sukayi, kama kofan Aliyu yayi yarike gam cikin wani irin murya kaman na wanda y yake abuge yace "Mummmmm, An...e.s" kasama fadin sunan yayi da kyau yawani irin zube awajen da sauri Dady yay kanshi. "Gadanga na, Aliyu, Gadanga na" ya shiga tapping kumatunshi yana kiranshi, kafe fuskar Aliyun Ammi tayi da ido kafin tawani irin juya tai sama ko kallo na biyu bata basuba.
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
6️⃣3️⃣ & 6️⃣4️⃣
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta WhatsApp number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa bank can also send MTN card to WhatsApp number na_
_GGM you guys have my heart abeg, thanks for loving ATSAKANIN SOYAYYA_
_inma bakida kudi karki karanta banyi forcing kowa ta karanta littafi na ba, dan wlh kika karanta baki biyaba ban yafeba_
_masu fitarmin da littafi waje kunma kanku kuma bazan gaji da fadi muku ban yafeba sai Allah ya sakamin_
Ko kadan Dady baya feeling heart dinshi na beating hakan yasa da sauri yadauko ruwa ya yayyafamai, bude idanunshi dasukai jajir yayi yadaura hannunshi akan kirjinshi yana nishi sama sama da sauri Dady da yagama rudewa yace "sorry Aliyuna, kirjinka kema ciwo? Sannu kaji karka damu Mummy ka zata hakura zata baka Aneesah, tashi muje nakira Dr yadubamini kai" da taimakon shi Aliyu ya iya mikewa tsaye yakaishi flat dinshi sanan yafito da sauri yaje mota yadauko phone dinshi danya kira Dr....
***
Sosai Aneesah tasaba da Dr Zaid, shima Dr Zaid din yasaba sosai da gidan dan Baffa ma yacemai inya zo ya dinga shigowa kai tsaye, tuni Aneesah tabama Inna da Ibrahim da Mubarak hakuri duk sun hakura yanzu suna zama peacefully thanks to therapy da Dr ke bata, banda haka Baffa yakarbo mata wani ruwan rubutu datake sha duk narage yawan fushi da zuciyan datake yi and Alhamdulillah yaragu sosai, tadawo kaman da, Baffa yanasamin kudi yabata dubu biyar yace Inna tarakata tadinko hijabai, aiko sukaje kasuwa ta dinga hijabai kala hudu har kasa Black, pink, maroon, da milk tadinka.
In kika karanta min littafi batare dakin biyaba ban yafeba.
Zaune suke a tsakar gida kan tabarma tana sanye da dogon hijabinta milk dayasha guga tana gyaran shinkafan hausa, Mubarak zaune kusada ita yana grating kayan miya da grater shikuma Zaid dake sanye da fararen kaya na wani soft yadi yana karanta musu wani english novel mai suna the killer tree sai murmushi suke labarin da dadi gaban tsoro, fece shinkafan Aneesa ta juya ta shiga yi tana sauraron labarin da Hafiz ke karanta musu, wani irin faduwa gabanta yayi dayasa tasaki farantin akasa hannunta ya shiga rawa, karan farantin yasa Hafiz yadago kanshi da sauri dagashi har Mubarak, Mubarak ne yace "laaaa kin barar da shinkafan Aneesah menene?" da sauri ta girgixa kai tasa hannunta ta shiga kwashe shinkafan tana cizan lips sabida kirjinta dataji yana mata ciwo sosai, kafe hannunta dake rawa sosai suna kwaso shinkafan tana zubawa a farantin Hafiz yayi yana nazarinta ganin all of a sudden kaman an tsikareta, wani irin lumshe ido tayi tareda daura fuskanta kan cinyarta tana sauke wani irin ajiyan zuciya, kwannan tamanta da batun Aliyu danta dade batai tunaninshi ba menene yanzun nan yake shigomata rai haka, dan juyowa tayi ahankali ta kalli Mubarak dake kallonta, hannu ta mikamai tana murmushi kokarin boye damuwarta ahankali tace "dan aramin wayarka nakira Ammi na Ya Mubarak" turo baki Mubarak yayi saikuma ya dauko yar wayan toculan nashi yamika mata yace "wlh karki cinyemin kudina" fizge wayan tayi. Inma baki da dari ukun biya karma ki karanta, in kika karanta ban yafeba.
Kika karanta min littafi batare dakin biyababan yafemiki ba, hakkina kuma saiya biki wlh.
Tamike tsaye dan satan kallon Hafiz tayi ganin idanunshi akanta yake yasa tadanyi murmushi tawuce labulen dakinta tabude ta shiga zama tayi abakin gado ta saka number Ammi data haddace sama da number kowa aduniyan nan tai dialing, ringing daya Ammi ta dauka murya chan kasa tace "Aneesah Ammin ta" murmushi sosai Aneesa tayi tace "Ammi na bacci kikeyi muryan ki chan kasa" yatsine fuska Ammi tayi tana kokarin danne baccin ranta ta gyara zama tace "no baby girl nagaji ne, ya kike yasu mamanki na wurin kowa lafiya ko?" gyadama Ammi kai tayi tace "eh lafiya" saikuma tai shiru, jin yanda tai shiru dan normally inta kira surutu kawai zataita yima Ammi amma yausatai shiru hakan yasa Ammi tagane akwai wani abu, murya chan kasa tace "menene Aneesah, akwai abinda kikeso ne? What is the matter?" sosai bakinta kemata nauyin fadin abinda takeso tafadi tace "a...a...ummmm" gyara zama sosai Ammi tayi tabata duka attention dinta tace "uhum ina jinki kiyi magana mana, menene eh babyn Ammin ta" ahankali cikin wani irin muryan rashin gaskiya dinan irin idan yaro yay laifin nan tace "Ya.......A...li...yy....u" saida zuciyan Ammi yawani irin girgiza da Aneesah ta tambaye ta Aliyu, Aliyu yasha cemata suna soyayya bata taba yarda ba saiyau da Aneesa da kanta takira mata Aliyu, shiru Ammi tayi dan batason tarufe ta da fada ko kadan ance idan kanason kasamu information din dakake nema awajen danka inya kawoma magana don't attack him immediately kasakin mai harya gama fadi maka komi kafin ka daki bakin gatarin da zafi, kaman babu komi Ammi tace "Yayanku Aliyu lafiyanshi kalau, menene dawani abune?" girgixa ma Ammi kai tayi hawaye na taruwa akan fuskarta kaman zata sakinma Ammi kuka ahankali tace "inaso nai magana dashi ki kaimai wayan Ammi" sake danne zuciyanta Ammi tayi kai tsaye tace "kicemai me?" kaman jiran tambayan Ammin take tasakinma Ammi kuka ahankali mara sauti sosai, cikin kuka Aneesah tace "Ammi kaman baida lafiya inajin haka ajikina sosai, gabana sai faduwa yake kirjina namin zafi duk in yafadomin arai saisa nakeso nayi magana dashi" karkada kafa Ammi ta shiga yi daga inda take zaune anatse tace "son Aliyu kike Aneesah?" tambayar da Ammi tamata saida yasa gabanta yafadi hakan yasa tasake sakinma Ammi wani kukan batare datai magana ba, sosai zuciyan Ammi ke suya tace "karki sake kimin karya Fateema, stop that crying and tell me the truth, son Aliyu kike?" yanda Ammi tamata tambayan cikin kakkausar murya yasa ta tsagaita kukan kirjinta na dukan uku uku cikin wani irin yanayi na kuka tace "Ammi nima ban saniba" karkada kafa Ammi tayi tai wani irin sound da iyayen nan keyi da baki idan yara sukai karya. "huhuhum" cikin wani irin muryan fada fada tace "batun yau nasan kina soyayya da Aliyu ba shida kanshi yafadamini, Fateema!" Ammi ta kirata dawani irin harsh tone dasaida yasa gabanta yasake faduwa murya chan kasa tace "na'am Ammi" tace "Aneesah ina sonki sama da yanda kike ganin baban Aliyu nason Aliyu banbancin shine soyayyar danake miki bata makatar daniba, I know the difference between right and wrong, ban sangarta kiba, I train you Aneesah, na koyar dake abubuwa da dama wanda koda yau nafadi na mutu zaki iya amfani da abubuwan dakika iya ki kula da kanki dasu, I train you nabaki ilimi, sanan nakoma miiki yan hikimomin rayuwa, yanda baban Aliyu ke takama danshi maraya ne baida mahaifiya haka kema kike marainiya bakida mahaifi, da ace da muka shiga gidan nan Aliyu ne yabaki poison koda sama da kasa zasu hade mutumin nan bazai taba iya hukunta yaron nanba talk more of yakaishi har gidan yari, Aneesa ninedai na haifeki ko, sanan jinina ne ke gudana ajikinki ko, inhar ni mahaifiyan nan naki na isa dake, sanan ke yar halak ce zakimin hallacci inaso kicire Aliyu daga ranki, kifadama zuciyanki mahaifiyarki tacemata ta nisanci Aliyu, bazaki taba auren Aliyu ba, bazan taba bari ki auri dandan wanda ya wulakanta mini ke aduniyan nan ba, bamu da kudi amma munada Daraja, zan nunamai ciwa inhar sone shi baima Aliyu komi ba danni babu wanda zai wulakanta mini abin sona na yafemai har abada! Bazaki taba auren Aliyu ba, kicire sonshi daga zuciyanki can you do that for me Aneesah?" hawayen dasuka kasa zubowa ta share da bayan hannu ahankali tace "eh Ammi n....aji" shiru Ammi tayi tana sauraron yanda muryanta ke rawa tasan kuka take, murmushi Ammi tayi tace "ke yarinya ce bazaki gane me nake miki ba, just stay put ki kulanmini da kanki kinji, nakusan zuwa wurinki kinji" gyadama Ammi kai tayi ahankali tana goge kwalla, dan shiru Ammi tayi for a while kafin ahankali tace "Dr Zaid fa meye tsakanin ku? Baffan ku yacemin kullum saiyazo wajenki meye tsakanin ku?" hawayen dasuka zubomata ta goge tace "babu komi yace shi Yayanane, kome ke damuna nadinga fadamai" murmushi Ammi tayi tace "to shikenan, jeki taya Inna aiki, sai anjima" katse wayan Aneesah tayi tafashe da kuka sosai tama rasa meke sakata kukan nan, tayi kuka na almost 10min sanan ta lallashi kanta tasa bayan hannunta ta share fuskarta tass, kafin tasa hannu ta dauki wayar Mubarak din tamike tsaye tareda juyowa Dr Hafiz tagani tsaye ya zuba hannayenshi a aljihun wandonshi yana wani irin kallonta idanunshi sunyi jajir jijiyan kanshi sun fito sosai yana kallonta, wani irin dan tsoro taji dan tunda take ganinshi batama taba ganin fushin shiba, talk more of ganinshi yana kallonta haka kaman zai rufeta da duka to meya faru? Metamai?" ahankali tabude baki zatai magana yanuna mata hannunshi azuciye alamun tamai shiru, sanan yanuna kanshi yace "kin tsaya kina zubar da hawayen ki kan wani banza da baima damu dako kina raye ko bake rayeba, mutumin da mahaifinshi yasa a kulleki agidan yari mafi muni d worse of all prison yards na Abuja, kina hawaye akan wanda yaraba mahaifiyarki yarta guda daya tilo aduniya takasance cikin bakinciki, gamai sonki, someone that has always being by your side tun ranan da aka sakoki trying to keep you happy, trying to keep you company, mutumin da abandoned his work na ceto rayukan mutane and come here just to keep you company and make you happy you think am doing all of that for fun Aneesah?" yafaka mata tsawa, saikuma yay dan murmushi irin wanda za'a kira da murmushin nan mai ciwo yace "okay you asked for it and here we go" yay dan shiru kafin yace "ina sonki Aneesan! Ina sonki so banawasa ba, I love everything about you, your strength da aggressiveness sune abu na farko daya fara pulling heart dina zuwa gareki, I fell deeply for you, I love you so much but you broke my heart yau danazo naji kina kuka kan saurayin da kika wulakanta aduniya sabida shi, kikaso kizama wata irin hallita da inda yan uwanki weren't patient enough ba'a taru an taimaka miki ba da yanzu kin zama wata abun daban, shine kikema kuka haka, u hurt me girl thank you" yajuya cikeda zuciya yafita daga dakin yawuce waje ya shiga motarshi zuciyan shi na tafarfasa.
In kika karanta baki biyaba Allah ya isa.
Tafi minti goma sha uku a tsaye tana tunanin kalaman da Hafiz yafadi mata, ita Hafiz keso? Dama abinda yasa kullum yake zuwa gidansu kenan? Tadade tana tunane tunane kafin tafice kitchen, ahankali ta shiga kitchen din ta tsugunna kusa da Inna dake gindin murhu tana tukin tuwo tace "kawo in tuka tuwon Inna" dan waigowa Inna tayi ta kalleta ganin yanda muryanta yay sanyi tace "nariga nagama kya kwashe, naga Likita yafita cikeda bacin rai meya hadaku? Kindai san samari na wuyako kwanan nan, kin sami yaro mai hankali ga aikin hannu mai abinyi, gashi yanason yan uwanki ya daukemu kaman iyayenshi kinamai wulakanci karki baridai ya subuce miki kinajina ko" tunda Inna ke maganan take kallonta towai waya fadamusu soyayya suke daman, dan juyowa Inna tayi ta kalleta jin tai shiru tana ciro muciyan daga tukunya tace "kinmin shiru bakiji minace bane?" girgixa kai Aneesah tayi ahankali tace "ba soyayya mukeba Inna, kawai yayana ne" dawata irin dariya inna ta kwashe tace "hohoho su Aneesah an girma nikikema karya, mutumin daya shigo dakin Baffan ki yace yanason Baffa yamai izinin yafara neman nakine saisama kike ganinshi yana shigowa gidan nan kai tsaye danmu mukamai izini mun yarda da tarbiyanshi shine kikemini karyan kunya sannu kinji zulliya" Inna tafashe da dariya tamike tsaye tasa hannu ta dungure kan Aneesan datai shiru tace "tashi nidai ki kwashe min tuwon bari naje na kwaso daddawan da Mubarak yadakamini a turmi nazo na hada miya" fita Inna tayi tabar Aneesah cikeda mamaki da yakasa boyuwa daga fuskanshi.
Kika fitarmin da littafi ban yafemiki ba.
Washe gari misalin karfe shabiyu Baffa da Kawu Nasani da tuntuni suna gida basu fita ko inaba sukai baki wasu manyan mutane ne maza sunci kayan alfarma, falon Baffa aka shiga dasu sanan taji anata zancen dudda batajin me suke cewa but tanajin hayaniyan su sama sama, saida ana kiran sallan azahar ne suka fiffito tareda su Baffa aka tafi, itadai tana daki jinta take wani iri kawai takasa mance maganganun Hafiz.
Kika karanta min littafi batare dakin biyaba ban yafemiki ba, littafin nan nakudi ne pay 300 access fee.
Sallame sallan isha'i da akayi yasa Baffa yamike da sauri yafito wajen masallaci tun araka'an shi na farko ake kiranshi yarasa wake kiranshi haka, ciro wayan yayi daga aljihu ganin Alhaji Ibrahim Muhammad ne yasa wani irin mamaki ya kamashi harsaida yace "Alhaji!" wayar ya tsaya yake kallo ganin kiran na neman katsewa yasa yace bari yadauka yaji kuma dawacce yazo kara wayan yayi a kunne. "Assalamu Alaykum" Dady yamai sallama anatse, Baffa baikawo komiba ya amsa kaman wani abu baitaba hadasu ba. "waallaikumu sallam Alhaji yau agarin, ya aiki? Ya yara yakuma Iyali da fatan kowa lafiya?" shiru Dady yayi yana wani irin jin nauyin Baffa sabida rashin mutuncin daya musu tayaya ma zai fara ga yamai abinda yake tafe dashi? Baitaba abinda yakejin danasani dakuma kunyan kanshi ba kaman wanan kuskuren dayayi akan Aneesa, he is so ashamed of himself, jin shiru Baffa yace "naji shiru Ince dai lafiya ko?" ajiyan zuciya ya sauke dahar Baffa saida yaji sanan yace "Alhaji nasan hausawa nacewa rama mugunta ga mugu ibada ne, amma nasan muminai masu zukata mai kyau bakwa amfani da wanan karin maganan al'adan mu na hausawa, Alhaji ni mai laifi ne ninasan da hakan, amma ban isa na chanza abinda Allah ya tsara cewa zai faru ba, Alhaji ayau nazoma da gingima gingiman zancen guda Biyu dan Rukayya taki kallona kokuma saurarena, Alhaji kiyafemin laifin dana aikata akan Aneesa, na tafka shirme da shirin mata yasa nai hakan, ka yafemin, ka yafemin dan girman Allah, wlh nai nadama, nai nadama matuka ban kyauta ma amanan Aneesah daka damkamini a hannu ba na kuma karbeta a matsayin mahaifi ba, Alhaji kiyahakuri dan girman ubangiji" da sauri Baffa yace "haba Alhaji kadena rokona bakamin komiba tuntuni na yafema, Allah kuma ya yafemana gabaki daya, amma komi yawuce babu wanda ya isa ya ketare jarabawan Allah, so komi yawuce wlh" ajiyan zuciya Dady ya sauke yace "sai magana ta tabiyu, Alhaji Aliyu baida lafiya sosai wlh yau kwanan shi hudu a asibiti kenan yana fama da mugun ciwon kirji, Alhaji Dr yace zuciyanshi yadan kumbura wlh" Dady yakarasa maganan kaman zai saki kuka dayasa Baffa yaji yamugun tausayamai yace "ubangiji Allah yabashi lpy, karkadamu kaitamai addu'a, ammadai wanan batu baimin dadi ba, ciwon yaro babu dadi ko kadan" cikin wani irin yanayi Dady yace "Alhaji alfarma nazo nema wajenka, Aliyu na matukar kaunar Aneesah batun yauba, nasan nai kuskure shima bada sanin shi nai hakanba da bazai barni ba lokacin baya cikin hayyacinshi, Alhaji ku taimaka mini badanni ba bakuma dan halina ba sai dan Allah kubama d'ana auran yarku, karna rasa Aliyu dan girman Allah, Alhaji nina muku laifi please karkuyi punishing d'ana for the mistake of his Dady dan kaunar ubangiji ku dubeni da fuskan tausayi badanni ba dan girman Allah" yanda muryan Dady yasauya kaman wanda ke shirin kuka yasa Baffa yagane lallai lallai kam Dady na cikin masifaffen tashi hankali amma kuma a yanzu ahaka babu abinda zai iya mishi. Dan ajiyan zuciya yasauke yace "Alhaji mu manya ne, ba'asan manya da magana biyu ba ko kwana kwana kokuma yin karya ba, karkuma kazaci abinda zan fadamaka kodan ban hakura bane kokuma wani abun uhm uhm wlh ko daya, ciwo yawuce komi, Alhaji bazanma karyaba a yanzu haka kudin auren Aneesa ma akanwo shi, yau dinan akai komi nasaka mata rana wata daya da sati daya sabida mijin likita ne zaije PhD a Cuba 🇨🇺 anaso dazaran anyi aure saisu tafi Cuban tare, kayakuri amma a gaskiya babu abinda zan iyamaka da kaman kazo dawuri ne, ina maka fatan alkhairi sanan Allah yatashi kafadan Aliyu yasa kaffara ne, Allah kuma yabashi lafiya yabashi wata matar tagari, nabarka lafiya agaida mai jiki saida safe" Baffa ya katse kiran.
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
6️⃣5️⃣
Janye wayan Dady yayi daga kunenshi ya kalli Abdul dake tsaye gefenshi da baturen Dr Aliyun dayake tsaye shima duk suna jiran suji me Dady zaice amma yakasa magana sai Aliyun dake kwance kan gado an makalamai wasu irin abubuwa akan kirjinshi na asibiti yana numfashi sama da Kasa yake kallo, lumshe ido Daddy yayi alhakin Aneesah ke kamashi saisa abubuwan nan ke faruwa dashi, Rauda tarasu, Aliyu gashinan shima rai a hannun Allah, matayenshi dukya rabu dasu dan sune silan matsalolin shi, Rukayya tama tsani ganinshi, ga yaran shi duka agida Nannies daya dauko musu ke kula dasu, shi kanshi daurewa kawai yakeyi amma ko kadan baida kwanciyan hankali, dafa kadarshi da akayi yasa yadago kai Dr Aliyu ne, murmushi yamai yace "calm down Sir, I promise I will do everything in my power naga danka ya warke I promise you, just be strong for your Son" gyadamai kai Dady yayi yama kasa magana Dr yajuya yatafi, ahankali Abdul ya matso kusada Dady yace "Dady rana aka samata wai?" gyadamai kai Dady yayi ahankali Abdul zai saka wani maganan Dady yamike tsaye kaman wanda baida lpy yace "Abdul kazauna dashi ina zuwa" yafita Abdul ya bishi da kallon tausayi, a mota yasami bodyguard dinshi suka jashi sai gida, wuraren karfe goma da rabi suka shigo gidan, parking sukayi baima jira sun budemai ba yafito, flat din Ammi yawuce kofar yasa hannu zai bude yajita a kulle da sauri yay flat dinshi ba'a jimaba yadawo dauke da makulli yabude kofar, ahankali ya shiga babu kowa sai wanan mayen kamshin dakin nan nata dake tashi yay upstairs, ahankali ya tura kofar bedroom din Ammi da sauri Ammi dake kan dadduma tana addu'o'i ta dago kai ganin Dady ne idanunshi sunyi jajir yasa tadauke kai, ahankali ya shigo dakin tareda maida kofar yarufe yakaraso wajen dadduman yana kallonta, shafe addu'a Ammi tayi tamike tsaye tareda zare hijabin jikinta ko damuwa da yanda Dady ke kallonta batayiba gaban gadonta taje ta zauna tana kokarin cire dan kunnin kunnenta danso take tai bacci, ahankali Dady yazo wajen, zama yayi akasa tareda daura kanshi kan cinyarta yasaki wani irin kuka, to yama rasa mezaiyi abun duniya sunmai yawa, cikin kuka sosai yace "haba Rukayya, baki yafiya bazaki yafemini ba, nina miki laifi, ninama Aneesah laifi, please ki raba wanan zancen sa ranan Aneesah, don't punish my son over the mistake of his Dady, am sorry, bansan tayaya zan baki hakuri, kiyakuri badanniba badan halina ba kiyakuri dan Allah, ki tausayama Aliyu Rukayya, wlh natuba, nai nadaman abinda nayi" dago kanshi yayi da sauri suka hada ido da Ammi dake kallonshi kyam, ahankali yakama hannunta yana goge hawayen dake zubomai yace "naji ki rama dukan danama Aneesan, ki rama dan Allah kinji" ko alamun daga hannu batayiba hakan yasa yasaki wani irin kuka yana kallon yanda Ammi ke kallonshi yace "Rukayya wlh ina sonki kema kinsan hakan, kiyakuri for the sake of wanan cikin namu dakike dauke dashi kiyafe mini kibama Aliyu Aneesah" wani irin murmushi Ammi tayi tace "Alhaji kenan katuna sanda nake kuka haka ina rokonka ka sauraren? Ina ciwo ina fama da laulayi ina rokonka ka sauraren kamaji tausayina? Karabani da y'ata na kimanin sati hudu da kwana tara bansa abin sona araina ba kaji tausayina? Saidai kullum ka kama uwarta kana haiketa ba dare ba rana ba safiya ka maidani abinci amma y'ata nachan ka kulle ta agidan yari kaji tausayina?" lumshe ido Dady yayi wasu irin hawaye na zubomai masu bala'in dumi, tabe baki Ammi tayi tace "wlh d'a baifi d'a ba kaji yanda akeji, ciwo kuma Allah ne yadaura ma Aliyu shine kuma zai yayemai inyaga dama amma ko Aliyu na kakarin mutuwa ne bazan taba bashi y'ata ba kaje kajika dan gwal dinka kasha duniya daman fadi gareta dan hakin daka raina shike tsolemaka ido, danka baimin komiba yatace dai bazan bayarka kai amfani da kudaden ka da power ka kaje akero maka wata Aneesa ka kaima dan gwal dinka, sanan katashi please ka fitarmin daga daki cikin nan baison sautin kukan babba please saida safe" sosai yake kallon Ammi jikinshi yay sanyi yasan anacewa idan mutum mai hakuri yay fushi yanada wuyan sha'ani baitaba sanin abin yakai hakaba sai akan Ammi, tadau zafi bana wasaba, ko kallon rahama batamai kuma yasan shiyaja dan shima baimata kallon rahama ba. Yanaji yana gani tai kwanciyan ta tareda Jan bargo haka yadinga kallonta har bacci yay awon gaba dashi awurin.
_Kaduna_
Wuraren 9 bayan Baffa shida Na Sani suka fito daga masallaci ne sukai gida, afalon Baffa suka zauna sanan ya kalli Inna data shigo kawo musu abinci yake kiramini yarki Maman Hamma, murmushi Inna tayi tace to. Fita tayi ko minti uku ba'ayiba tadawo tareda Aneesah dake sanye da dogon hijabinta, tabarma Baffa ya nuna mata yace "zauna anan" zama Aneesah tayi ahankali tace "sannunku da zuwa Baffa" "yauwa Aneesa sannu" yay maganan yana karban ruwan da Inna ke bashi akofi sanan yace "kema zauna ayi maganar dake" zama inna tayi shikuma Baffa ya kafa ruwan abaki yasha iya shanshi sanan ya ijiye yace "masha Allah" kwalaye kwalayen dasuke jere afalon Baffan ne kusan guda ashirin da uku yay pointing yace "kinga wayan nan kwalayen Aneesah" gyadamai kai Aneesah tayi yace "kayan auranki ne, su goro ne, sweet dadai sauran su na saka ranan aurenki" wani irin faduwa gabanta yayi dahar saida Baffa ya gani yay murmushi yace "karki damu Aneesah, bazan miki karyaba wlh kinyi mugun sa'an miji, dan munje munyi usulin bincike abinki da haifaffen dan kaduna babu abinda bamu juyoba, Dr Zaid yaron kirkine shekarun shi talatin da shida aduniya, 36. Yataba aure sunyi zaman lafiya shida matarshi awurin haihuwa bayan ta haifomai yarshi mace Allah yamata rasuwa, sunan yarinyar Fareeda yanzu shekaran ta biyar, tun bayan matarshi ta rasu bai sakeyin wani aureba mahaifiyar shi ita ke tayashi rike yarinya, dudda an dameshi an dameshi yayi aure yaki dan acewanshi baiisamu wacce ta kwantamai araiba sai akanki, tun tuni yazo yanemi izini awurina akan yanaso ya nemiki idan babu kowa akasa na nunamai babu kufara fahimtar juna kafin jiya da daddare mahaifinshi ya kirani yace in sha Allah zasuzo yau mugana, shine gashinan babu maganan da mahaifiyar ki batasani ba, dudda tabarmana komi mune mahaifanki dama mukeda iko mu zabamiki miji sanan mu aurar dake bamu tauye mata hakki na matsayinta da uwa ba, dan har da baban yaron nahadata sun gaisa itama tai na'am dasu tace kome nayi gaskiyane, Ke mace ce Aneesah, rufin asirin kowace y'a mace shine gidan mijinta, baki komi agida, baki lalle, baki kitso, baki zuwa shago sanan baki boko, jamb dinki kuma sai shekara ta zagayo saisa naga tunda ga yaronan mai hankali, mai abin yi, kuma mai kaunar ki mizan jira gwara mu aurar dake dani da Nasani, da Innan ku, da mahaifiyar ki muka yanke wanan sharawaran nasan kuma aduk inda marigayi mahaifinki yake nasan yana farinciki da wanan lamarin na zani aurar dake, na rike amanar shi da kyau, yanzu ansa rana wata daya da sati biyu, muna fatan Allah ya kaimu lapiya sanan Allah ya sanya albarka a wanan auren" su Inna suka amsa da Ameen, Na Sani dake gefenshi ya kalla yace "kawo wanan kudin?" wasu yan dubu daidai Nasani yazaro daga aljihu sababbi yamikama Inna karba tayi yace "gawayan nan kudin, dubu dari uku ne, dubu dari iyayen yaro suka kawo kudin gaisuwan iyaye, sanan dubu dari mahaifiyar Aneesa tamin transfer dinsu dazu da yamma, Inaso kihada kudin nan ku mata kune kukasan kan kafintocin ku, kidau dubu dari da hamsin kisami kafinta daya iya gado da kujeru masu kyau kidau Aneesah kuje tare gobe in Allah yakaimu tazabi kalan kujerun datake so saiki bada deposit tunda kaman gobe ne zakiga wata daya tayi babu lokacin, daya dubu dari da hamsin din kuje kasuwa kusayo kayan kitchen da sauran kayayyaki da amarya ke bukata kindaisan yanda zakiyi dasu duk kiyi, in sha Allah kuma nida Na Sani zamu saida shanayen ta inhar an siya saimu karasa biyan kudin capita sai ayi wasu abubuwan da sauran kudin kinji" da sauri Inna tace "shikenan Baban Hamma Allah ya taimaka" kallon Aneesah da kanta ke kasa har lokacin Baffa yayi yay murmushi yace "dawani abunne Aneesah inkinada magana kiyi kinji banso na tauye miki hakki, kinada magana?" ahankali ta girgiza kai tace "a'a Baffa nagode" cikeda jin dadi Baffa yace "yauwa yar albarka, Allah yamiki albarka kinji, tashi kije ki kwanta gobe kinada zirga zirga keda Innan ku" tashi tayi ahankali tafita zuwa dakinsu fadawa kan gado tayi kuka kawai taji tafara yanzu so ake a aurar da ita, harda Ammi acikin maganan, shida tuntuni bai fadamata yana sonta bane sai yaune zai wani kame ya aureta wlh saiya sani Allah yakawo shi gobe. Sosai take kuka tama rasa meke bakanta mata rai, sosai Aliyu ke fado mata arai amma saita danne tunanin shi sabida maganganun da Ammi tamata, banda hakan ma haushin kowa na gidansu Aliyun take, shikuma Hafiz zai sani.
Inkika karanta baki biyaba banyafe mikiba.
Wasa wasa lokaci ke tafiya yau kimanin sati uku kenan batama saka Hafiz din a ido ba tun ranan dasukayi fada, ashe tafiya yayi yaje Sudan wani medical workshop na four weeks, kullum cikin gyaranta ake Inna tabata wanan tabata wanchan, yau amata farfesun ganda, gobe na cicibi, gata na azzakarin doki, haka dai take ci da kyar danba yanda zatayi idanunta sunyi zuru zuru duktabi tarame tarasa ita kanta meke damunta.
Satin Aliyu uku da kwana biyar a asibiti sanan yadanji dama dama dan yaga gane mutane yawani irin yin haske bau aka sallamoshi, bata wani magana sosai Dady da Abdul saisuyita mai maganan duniyan nan da kyar zai basu amsan guda daya, sai karfin hali baida karfi ko kadan amma kome zasumai sai yace su barshi shizai iya dakansu dan fushi yake dasu sosai ahaka dai harsuka kai gida, wanka yayi da ruwan dumi a bathroom sanan yafito ya shirya cikin sport wears yasaka sport shoe na Nike yafito compound yahau kan exercise machine dinshi, baida lafiya fa amma saiyayi koya dena tunanin Aneesah, daga window falonshi Dady yahago Aliyun yafara yahau kan extention machine yanayin da sauri Dady yabude kofa yafito yana tafiya da sauri yazo wajen ya tsaya akanshi yace "lafiyan ka Gadanga, off this thing and come down, kadaisan wanan exercise dinan kan affect ur heart ko dan zai dinga racing and pumping more and more, wai mesa kakeson exercise haka?" batare daya dena abinda yakeyin ba yace "because Aneesah naso" shiru Dady yayi kafin ahankali ya matso kusada Aliyun sosai hannunshi yamika ya danna power button din machine din yakashe machine kafin ahankali yakai hannunshi yadaura kan kafadar Aliyun dake kallonshi, anatse yace "Gadanga na, zan fadama what am about to tell you now bawaidan ka shiga tashin hankali bane dan banson inga iska na wahalar dame kwasan kara ne, Aliyu na listen" Dady yay maganan muryanshi na karaya dan yasan he will hurt Aliyun more, ahankali yace "son Baffan Aneesah yacemini ansama Aneesah rana wata daya da sati biyu, as of now am talking to you bikinta baifi nan da sati biyu da yan kwanaki ba, no need to be suffering yourself doing all this kaji Aliyu na" wani irin sanyi kafafun Aliyu yayi baimasan lokacin daya zube a kasan wajen ba yazauna dabas yana wani irin numfashi kirjinshi na sama da kasa, da sauri Dady yazauna kusada shi tareda daura hannunshi kan kirjinshi yace "kai Aliyu menene haka, calm down, calm down" girgiza ma Dady kai yayi cikin wani irin rudewa yace "Dady but I love her" gyadamai kai Dady yayi yace "yes Son, I know you love her" wasu irin hawaye masu zafinne suka gangaro mai akumatu kafin da sauri ya shige jikin Dady yana numfashi sama sama, rungume shi Dady yayi shima so tight kaman zaiyi kuka yace "am so sorry Son, is all my fault, laifinane Aliyu, dukni najama my actions and deed crippled your love life, am sorry Son kayafe min kaji, I regret my actions wlh Aliyu, nai nadama nai nadama sosai, am so sorry my son" gyadama Dady kai yayi ahankali inka gansu gwanin ban tausayi kaman ba Dady senate president na mai shegen kudi da dan gaban goshinshi, ahankali Aliyu_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
6️⃣6️⃣
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to my WhatsApp number 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa account can also send katin MTN_
_in kinsan bakida dari ukun biya karma ki karanta littafi na dan ban yafema duk wacce ta karanta batare data biyaba_
_masu fitarmin da book ban yaheba_
Sallama yayi tareda turo kofar falon Ammi ahankali, kallo daya Ammi tamai saida gabanta yafadi sabida yanda idanunshi sukai ja sosai tadauke kai tacigaba da karatun littafin azkar din datake karantawa, maida kofan ahankali Aliyu yayi ya shigo dakin ahankali yana tafiya har jiri jiri yake gani dan rabon shi da abinci 3days kenan, yanajin yunwan fa amma baya iyacine ko kadan, ko Dady yakawo mai abinci saidai ya zubar yacemai yaci Dady yay ta jin dadi, ahankali ya shigo falon yazo har gaban Ammi yazauna tareda lankwashe kafa kaman dalibin dayazo bayar da karatu, cikin wani irin muryan na wanda baida karfi ko kadan dinan yace "Mum yau kwanana uku da aka sallamoni a asibiti bakizo kin dubani ba, Mummy mena miki dayasa dakika tsaneni haka? Mesa bakisona? Mesa ko kallona bakison yi, Mummy tunda mahaifiyata tarasu u were the first person dana bata position din mahaifiyata, because u are everthing I want as a mother and even more, Mum Dady yacemin ansama Aneesah rana k....k....ko?" yakara she maganan muryan shi narawa sosai kaman zai fashe da kuka, dan murmushi yayi irin mai ciwon nan yace "Mummy I know you are doing duk abinda kikeyi sabida abinda Dady yama Aneesah, Mum Dady is very very sorry, yay nadaman abinda yayi, he regretted his actions, Mum nima nai fushi da Dady sosai but nahakura yanzu dan nasan yay nadama" yasake yin shiru kafin ahankali yace "rana tafarko da son Aneesah yafara shiga zuciyata shine ranan data fara taimakon Rauda a Suleja da Nazif yaso yamata fiyade, aranan nafara jin ina sonta sabida Aneesah prove to me cewa she is a helper and a woman's keeper, the day dat I fell in love with her more shine ranan da she was crying because tayi dare a inda taje lalle, I understand daga yanayin ta cewa yarinya ce that was well trained and brought up at home batasaba yin dare a gida ba, one of the major elements dayasa naso Aneesah was she is always on hijab harda safan kafa, gatada natsuwa, akan Aneesah nasan cewa hijabiya sister's are also outspoken, they know their right, and they can fight for their right, Mum inason Aneesah dayawa" dan shiru yayi yace "Mum kin tsaneni kin tsani Dad, bazaki bani auran Aneesah bako?" yasake maimaita kalman nan akaro nabiyu da saida yataba Ammi dan magana yake kaman maraya, sake gyara zaman littafin data rike a hannu tayi kaman karatun ta take danbataso yagane komi, ahankali ya sauke ajiyan zuciyan daya sauka akan kafafun ta tajishi zafi sosai, murya chan kasa yace "shikenan, nahakura Mum, kowani hukunci kika yanke na dauka, Ke mahaifiyata ce inkin tsaneni is okay, inkin bani abu is okay, hakama inkin hanani is okay, Allah yabasu zaman lafiya dama abinda nazo nafada miki kenan" yasa hannu yadafa hannun kujeran sabida jirin dayake gani yamike tsaye, sanan yaja kafa ahankali yajuya yacigaba da tafiya yana expecting Ammi ta kirashi, ahankali Ammi ta janye littafin daga fuskarta tasa hannu.
Ahankali ta sharo hawayen daya taru a idanunta ya mugun bata tausayi bana wasaba har kasan zuciyanta tanason Aliyu but she can not do anything bikin da duka duka saura sati kadan ne mezatayi.
_Agurguje_
_Kaduna_
Yau asabar gabaki daya bikin Aneesah saura sati daya dan asabar me zuwane bikin, yau she's very happy dudda the past few days has been hectic dan har yau bata sake ganin Hafiz ba tadaiji Baffa da Inna na hira suna yana Sudan yamace satin nan zai dawo, bala'in farin ciki take sabida Ammi tagaya mata in sha Allah gobe zatazo abinda ke mugun sata farin ciki kenan dan tai kewan Ammi kaman ba gobe. Tana kwance kan gado tana danne dannen awayan ya Khaleelu touching screen ne Mubarak yadaga labulen taredayin sallama yace "kije falon Abba kinyi banko" yana fadin haka yajuya dan sauri yake yaje yabuga kwallo, ahankali ta tashi harwani taja hijabin data dinka shekaran jiyan nan da kudin da Inna tabata, mustard ne har kasa ga hula, zura hijabin tayi kan tsifaffen gashinta data wanke tai parking saiyay acucu maza gashin gaban goshinta kuma suka kwanta lublub gana granta dasuka kara cika da baki hijabin saiyay mata kyau sosai sai kamshi take tsabagen turarantan da Inna keyi tafito tana sanya silipas dinta, tundaga nesa take hango wani hadadden half cover shoe na maza fari saikuma takalmi maidan tudu da igiya ta baya irin na yara dinan karami mai kyau, gabanta ne yafadi ahankali takarasa gaban bakin kofan tai sallama chan kasa batare data daga labulen ba, muryan Inna taji tace "shigo mana yarinyar Ammin ta" dan murmushi tayi kiran Ammin da Inna tayi ta yaye labulen ahankali ta shiga idanunta ne suka sauka akan Hafiz yana sanye dawani jumper na farar bugaggiyar shadda dayaji aiki sai kamshi dakin yake saikuma Inna dake zaune akan kujera rikeda wata yar yarinya dake sanye da blouse irin na yara fari da pink an mata kitso da ake cema love come down dayasha bid yarinyar tai kyau sosai sai surutu take tana taotsan minti mai tsinke lollipop, kallo daya tama yarinyar tagane itace yar Hafiz dantai kama da babanta, karasawa ciki tayi ahankali ta zauna wajen kafar Inna tace "gani Inna" tashi inna tayi tana rike da hannun Fareeda tace "kagamini yarinya da gulma wurina kikazo, kinga yar wajena muje kinji nabaki biscuit" tsalle yarinyar tayi tasake rirrike Inna suka wuce suka fita daga dakin dakin yay shiru sai karan fankan sama dake hurawa, ahankali Hafiz cikin dadaddiyar muryanshi yace "ina yini Anty Aneesah" dan kunya taji yanda shiya fara gaisheta saikuma ta share murya chan kasa tace "ina yini" murmushi yayi yanajin wani irin sonta yace "Alhamdulillah, ya kike, nai kewanki sosai Aneesah na" yafada ahankali yana kallon yanda take wasa da kyawawan yatsunta, murmushi yayi ganin batace komiba dan yasan fushi take dashi, murya chan kasa yace "kiyakuri nai tafiya ban gayamiki ba dafatan an gafarce ni gimbiyata" gyadamai kai tayi ahankali batare data kalleshi ba. "Aneesah" yakira sunanta ahankali hakan yasa tadago kai ta kallai, ahankali yace "ina Sonki sosai Aneesah" da sauri ta sunnar dakai dan duk inyace yana sonta sai gabanta yafadi, ahankali yace "da kyar Mama tabarni na ganki wai in ana saura sati daya biki ba'a ganin amarya, anbani minti goma kacal, gaskiya koni naga mesa ba'ason na ganki danji nake kaman na dauke ki nagudu dake wanan kyau haka Love" dan shiru yayi yana kallonta tundaga sama har kasa har wani shining fuskarta yake dudda babu komi akai, ahankali yace "me kike bukata na biki amaryata?" girgixa mai kai tayi tace "bakomi" shiru yayi ganin duk yanda tayi kaman ba ita datakemai surutu sosai ba sai wani kunya kunyanshi takeji yau yasa yasake murmushi yamike tsaye tareda zura hannu a aljihu, rapas din yan dubu daidai yaciro guda biyu sababbi kal yatako har zuwa gabanta tsugunnawa yayi hakan yasa da sauri ta dago kai ta kallai hada ido sukayi yana wani irin kallonta ahankali ya ijiye mata kudin kan cinyarta batare dayabari idanunsu sun rabuba yace "ga kudin lalle da fatin amaryata" sanan yawani irin kashe murya yana kallon pink lips dinta dake dan rawa rawa tana kallonshi, ahankali yace "I love you" mikewa tsaye yayi yajuya yafice daga dakin yawuce waje.
Takai almost 5min tana kallon kudin daya ijiyemata ajiki sanan tamike tsaye rikeda kudin tafito ta shiga dakin Inna tana kallon Fareeda tace "Inna zai tafi" da sauri Inna tace "to kwaso biscuits ki kullama yar taki a leda mana" ajiye kudin tayi ta fita dakinta taje ta kwaso duka biscuits din datake dashi da sweet a leda sanan tazo har gaban Fareeda datai mata kyau sosai ta sakin mata murmushi tareda mikamata ledan tace "ga biscuit kiyitaci agida" karba yarinyar tayi tareda yin tsalle tace "thank you Anty yay" da sauri Inna tace "to kaimai ita karku batamai lokaci" kama hannun Fareeda tayi suka fito har kwar gida yana tsaye jikin motarshi tundaga nesa yake kallonsu yanda sukai kyau kaman wasu ya da kanwa dan murmushi tayi tadagama Fareedan hannu tace cbye hannu Fareeda itama tadaga mata tace "bye Anty, zakizo gidanmu gobe?" gyadamata kai Aneesah tayi tana murmushi shima Hafiz yay murmushi sanan yabude mata mota ta shiga da sauri Aneesa tajuya takoma ciki abinta.
*****
_Abuja_
Dady na zaune afalonshi abin duniya ya ishe shi yarame sosai sabida tunanin Aliyu, dan Aliyu gashinan gashinan ne baya iyacin komi, sai uban exercise duk yabi ya murde kaman wani gwaska yarame a wuya da idanu, sallaman Ammi dayaji yasa da sauri ya kalli kofar dan kara gasgata kunnuwanshi, itane tana sanye dawata doguwan riga taci gayu sosai kaman da gangan tayi ta yafo gyalen doguwan rigan ga cikinta daya fito sosai kaman cikin wata takwas, ganin Dady yakasa amsama sallaman tsabagen mamakin dayake ciki yasa tace "kodai najuya ne Alhaji" da sauri Dady har yana i'i'na yace "s...shi...shigo" shigowa tayi tana tafiya daidai murna take sosai sabida zataga yarta gobe, ahankali takaraso zama tayi kusada kujeran da Dady kekai tareda mikar da kafafun ta tace "wash" sanan tadan yatsine fuska tareda cire gyalen data yafo ta ijiye a gefe nan kitson shaden dake kanta da Maman yar aikin ta tamata jiya na biki yafito, kitson yay mugun kyau dama gatada gashi dan ita Aneesa tabiyo da gashi, tundaga kai Dady ke binta da kallo har zuwa kafafunta dasuka sha Jan lallen gargajiya ya kura Ammi nason lalle dan dazaran yafita takeyin wani kuma hakan na masifan burgeshi sai wani kamshi ketashi daga jikinta,. "Alhaji wai tunanin mekake haka ina kiranka baka amsawa saikace ba magana nake makaba" yaji maganan Ammi yanacikin tunani, da sauri dan yasan yanzun nan zata faramai masifa dan cikin nan yasamata masifa kaman jira take, da sauri yace "yakuri" tabe baki tayi tana fifita kanta da dankwalin data cire dudda sanyin da dakin yayi na AC zafi takeji sabida ciki, ahankali Dady yakama hannunta gently gudun kartamai masifa kaman mai tsoronta yazare dan kwalin yace "kawo namiki fifitan" da sauri tace "banso" cike da lallabawa yace "yakuri kibari nayi dan Allah" yanda yake kallonta yana maganan ahankali yasa taji jikinta yay wani yarrr dauke kai tayi tareda dan tureshi bataso yana hada jikinta da nashi ta sakinmai dan kwalin yafara fufitata da dankwalin, yatsine fuska tayi tace "nazo ne nafada maka ranan asabar ne bikin y'ata in sha Allah, gobe nakeso natafi kaduna gidan Baffan ta anan za'ayi komi" dudda Dady yaji wani irin kaman yasaki kuka amma sai yace "shikenan Allah yakaimu goben, Allah kuma ya sanya alheri" tabe baki tayi irin ko ajikinta nan tace "Ameen" Dady yazaci zata tashi ta tafine saiyaga ta gyara zama tana kallon dining dinshi dake dauke dawani fine bowl da jajayen apples kekai, ahankali yace "inkawo miki Apple zakici" gyadamai kai tayi batare data kalleshi ba wani irin dadi Dady yaji ganin yau sai kulashi take yaushe rabo harya manta, da sauri yaje dining din Apple din ya dauka ya shiga kitchen dinshi ya wanko mata sanan yafito yasameta zaune inda yabarta ahankali yazauna kusa kusada ita sosai ya mikamata apple din yace "gashi" hannu tamikamai ahankali takarba takai bakinta ta gatsa da bismillah tanaci cikinta Dady ya kalla sosai yakeso yataba cikin, ahankali yakai hanunshi kan saman cikin ya shafa gently, tsayar da taunan apple din tayi ta kallai cikeda masifa tace "me haka kake tabani" ahankali ya girgiza mata kai tareda daura fuskanshi kan gefen fuskarta yahade jikinshi da nata gently yace "shiii" kasa koda magana tayi yawani irin kashe mata jiki, sosai yake shafa cikin da hannunshi yana lumshe ido duk sukai shiru tana sauraron yanda heart beat dinshi ke fita ahankali, murya chan kasa yace "I miss you alot Rukayya, wlh ina mugun sonki, kin horani dayawa bazaki yafemini ba" make mai kafada tayi tana gyara kwanciya akan kirjinshi, dan murmushi Dady yayi yanajin wani irin sonta ganin yanda yau tawani saki dashi, janye hannunshi yayi daga kan cikin nata yakai hannunshi kan habbanta tareda juyo da fuskarta ta fuskance shi, bude idanunta dasuka kankance tayi ahankali ta kallai itama, kaman yanda yake kallonta hands dinshi na running abayanta har zuwa kan duwaiwanta dasukai taushi sosai, harshen shi yafito dashi ahankali ya shafi kan lips dinta da sauri tawani irin chapke harshen da bakinshi suka shiga kissing juna suna sauke ajiyan zuciya da sauri da sauri, batare daya raba bakinsu ba Dady yamike tsaye dauke da ita yay hanyar bedroom dinshi bude kofa yay while still kissing each other ahankali ya kwantar da ita akan gado yana tattare riganta sama Ammi ma na tattare nashi sama, sakin bakinta Dady yayi da sauri ya zare doguwan rigan daga jikinta itama ta zare jallabiya shi daga jikinshi, wani irin kallonta Dady yake barinma kirjinta dasuka ciko sabida ciki, baisan lokacin dayasake dry rungume ta ba, ko iya tsayawa cire pant dinta baiyiba ya matsar da pant dinta gefe ya danna bananar shi ciki, wani irin nishi Ammi tayi tamugun zauce nan suka shiga kwakular juna suna faranta ma kansu rai.
_inasu Wali yan APC, to PDP sunci, ancedai tsakanin mata da miji sai Allah, Ammi da kanta takawo kanta dan tai kewan bindin Dady, tazo amata service_
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
6️⃣7️⃣
*Bonus just because am happy, so kumin addu'a dan Allah*
Daren ranan nan daga Ammi har Dady kaman mahaukata, Dady kuka sosai yadingayi dan ni'iman da Ammi takara yawuce tunanin shi, kaman zai zauce yakeji, bakaramin natsuwa yasamu ba sosai yaji part of his matsala ya ragu ashedai hakane mace kan baka natsuwa, tsabagen yanda yasha nonuwan Ammi harsaida suka soma mata zafi ita kanta tasan yay kewanta wata daya dayan Kwanaki wasane gashi bbu wata matar balle yaje wurinta itama sosai taji dadin yanda ya sarrafata barinma yanda yake mata ihu ta gamsu sosai, sosai suka rukunkumi juna sukai bacci ahaka Dady na murza kan nipple dinta, ahaka shima yay bacci.
Karfe hudun asuba yabude ido so yake yau yamore yasan kafin takara bashi kuma sai in Allah ya yarda shafata ya shiga yi har saida ta tashi, hannunta yakama ahankali yakai kan joystick dinshi data tashi sosai hakan yasa Ammi tafara shafamai ita tana matsewa wani irin turo matashi yayi Ammi ta shigaba damai haka kafin kasani ta birkita Dady dan tasan mumu button dinshi sosai barinma intai riding dinshi har kuka yakanyi haukace mata Dady yayi ya daddage yatura ciki Ammi tai wani irin nishi dan cikata Dady yake bam saida yaji antada sallan asuba sanan ya iya kyaleta da kyar shima dan sabida Ammin ne ta tureshi tashi yayi ahankali yawuce bayi Agurguje Ammi tabi bayanshi da kallo duka jikinta namata ciwo, wanka yayo kafin ma yafito an sallame salla, hadama Ammi hot ruwan wankan yayi yataho kan gadon inda take kwance ta rufe da bargo tanadan gyangyadi, ahankali yaja bargon kafin tace "wani abu ya dauketa sai bayi, wanka yamata mai kyau yatayata tai wankan tsarki sai wani daddauremai fuska take sanan yanadota a towel suka fito falo tsaneta yayi ya shiryata ta hanyar maida mata da kayan ta shikuma ya koma wardrobe yadauko wani white jallabiya ya shimfida dadduma yajasu salla sukayi bayan sun idar ya rungumota jikinshi suna azkar lamo tayi tana azkar dinta dan sosai takeson kamshin da Dady keyi, ahakama wani baccin yay awon gaba da ita akan jikinshi, bakinta dataji ana tsotsa yasa tabude ido, hada ido sukayi da Dady, ture shi tayi cikeda masifa tace "me haka dannazo dakinka nace kamin wani abune?" da sauri Dady cikeda lallashi yace "a'a bakice ba yakuri" kwafa tayi ta mike tsaye tace "nina tafi na shirya kaduna" kallonta ya tsaya yi yama kasa mata magana tabude kofa tafita tana tafiya ahankali afalo ta tsaya tadau gyalenta tafito tanadan murmushi what a nice night she had, flat dinta tabude ta shiga bayi ta shige direct tahau wanka already ta riga ta shirya kayanta a akwati tsaf, fitowa tayi daure da towel a kirji tana rikeda karami tana shashare jikinta, bude kofan da akayi yasa tadago kai Dady ne yashigo dauke da tray da mug din tea ke kai sai sliced bread, dauke kai tayi abinta ta cigaba da shiryawa ahankali yazo kusada ita yace "zokiyi breakfast" batare data kalleshi ba tana makala dan kunne a kunnenta tace "ka ajiye a wurin ina zuwa" ajiyewa Dady yayi ya zauna agefen gado yana kallon yanda take shiryawa cikin wata atampa mai kyau saida tagama tsaf sanan ta taho tea ta karba tahau sha, ahankali Dad yace "bread dinfa" "ni banson bread" bai karacewa komiba sai kallonta yake ko kadan baison taje babu yanda dai zaiyine dole yabarta taje bikin yarta, gamawa tayi ta ijiye cup din ta mike zata wuce da sauri yarike hannunta jawota yayi yace "zonan muyi magana plss" zaunar da ita yayi agefenshi, ahankali kaman mai tsoronta yace "na ijiye direban dazai kaiki harchan, nabaki sati daya da kwana biyu shi zakiyi a wurin kidawo, banda haka" yasa hannu yazare wata envelope a aljihu ya ijiye mata akan cinya yace "dan Allah, dan Allah nace badan niba ki kaima Aneesah wanan" da sauri Ammi tadauka dantai alkawari inhar kudine bazata taba karbaba dan babu abinda Aneesah zatayi da kudinshi, jin paper ne aciki yasa ta kallai ahankali yace "wasika ce namata inamai rokonta gafara tayafemini" ajiye envelope din Ammi tayi a gefe dan itama tanaso takai abu makamancin hakan dan Aneesah tasan he's sorry, kudi masu yawa yaciro ya ijiye mata akan cinya yana kallon fuskanta yace "kirike wanan tareda me incase, ko ciwon kai kikaji ki kirani kifadi mini dan inada doctor a kaduna yazo yaduba ki, don't stress yourself in anyway, kibani address din gidan zanzo ma Aneesah daurin aure in sha Allah" tabe baki tayi tace "bama gayyatan ka mu mahaifanta kadai mun isa" tamike tsaye tareda jawo handbag dinta sai kallonta yake ta tura envelope din da kudin daya bata ciki wanda suma ta karba ne dan duka kudaden dayake bata lokacin dasuke shiri shita hada ta turama Baffa ama Aneesah kayan daki dashi, hada komi tayi tsaf tazura hijabi zata sa hannu taja akwatin ta da sauri Dady yakarba yace "kibarshi lemme help u" Jan mata jakan yayi suka fito har waje ya kulle mata flat dinta sanan suka fito tsakar gida kallo daya Ammi tama Aliyu dake kan exercise machine dinsu yana kallonsu shima ahankali yadauke kai yacigaba da abinda yakeyi zuciyarshi kaman zata fashe Dady jiyayi kaman zai mata kuka, mota ta shiga Dady ahankali ya duko yama forehead dinta kiss murya chan kasa yace "be safe, love you" dauke kai tayi yadanyi murmushi tareda maida kofar motar yarufe driver yajata suka fita daga gidan karasawa Dady yayi wurin Aliyu zaiyi magana Aliyu yadaga mai hannu yana gudu akan treadmill dinshi batare daya kalli Dady ba yace "when is the wedding?" ajiyan zuciya Dady yasauke kafin ahankali yace "on Saturday" cigaba dawani irin gudu Aliyu yayi da sauri da sauri kaman zai tsinke kakafunshi yana fuzar da iska zufa ya zuba daga goshin shi zuwa kirjinshi, kasa jure kallonshi ahaka Dady yayi yajuya da sauri yakoma flat dinshi.
Saida sukai nisa sosai sanan Ammi tacema driver ka kaini Park, da sauri direba yace "but Alhaji yace kaduna zan kaiki Madam" cikeda masifa Ammi tace "nadaice ka kaini Park kona kira Alhajin nacemai kaki yimin abinda nace kayi ne" da sauri yace "No sorry Ma" yay kwana wani babban Park din motoci yakaita, parking yayi Ammi tace "kafita kayomin shattan motan dazai kaini Kaduna" kallonta yayi amma baida bakin magana dan aikinshi a gidan Alhaji yafimai komi intasa Alhaji ya koreshi yanzu yaya zaiyi" saukowa yayi nan tulin direbobi suka tareshi ina zuwane malam yace "shattan mota mukeso" suka jashi ciki wani mota mai kyau yasamo mata motar yabiyoshi yabude motan yace "Madam ansami motar ga direban nan dubu ishirin da biyar zaki biya" gyadakai Ammi tayi tace "shikenan sa akwatina a boot" saukowa tayi ta shiga motar direban na gaidata ganinta babban mace harda ciki, sanan yaja motar ajiyan zuciya Ammi ta sauke bukatar ta tabiya tasan Alhaji can use the direba yakawo su daurin auren Aneesah ran biki itakuma batason haka, addu'an tafiya tayi sanan tacigaba da kallon hanya she can't wait to see her Aneesah, burinta kawai taga yarta. Wayartane daya shiga kara ta kalla Dady datagani yasa tai murmushi tasan za'ayi hakan dama, maida wayar tai silent ta ijiye abinta.
Wuraren karfe uku ta isa kaduna har kofan gidan Baffa, parking motar yayi tabude ahankali tafito tana murmushi tsabagen murna daidai lokacin Baffa yafito zai tafi masallaci la'asar ganin Ammi yasa yarike baki. "wai wai wai, barka da zuwa, marhaban dasu lale Maman Aneesah" yakaraso wajen yana karban jakan Ammi daga hannun direba daya ciromata daga boot itakuma Ammi tana gyara hijabin jikinta tana murmushi cikeda murna ta mikama direba kudin nashi tace "nagode" tace "Baffa ina yini" cikeda barkwanci Baffa yace "bar gaisuwan nan bari nadawo daga masallaci tukun, ai yar wajen naki nacikin gida sai kinga abubuwan da aketa dafa miki a gidan nan yau ni wlh banmasan sunan wasu abubuwan da ake bani inaci ba" dariya sosai Ammi tayi da maganan Baffa ta kwada sallama. "Assalamu Alaykum mutanen gidan nanan" wani irin ihu Inna da matar Nasani sukayi suka taho da gudu. "oyoyo oyoyo, ga baki ga baki, ga mutanen Abuja sun shigo, ke Aneesah kina ina ga Ammin kinan ta iso" Inna ta kwalama Aneesah kira tana rungume Ammi, dan dariya Ammi tayi tana bubuga bayan Inna tace "sannu, sannu fa da kokari Innan su Khaleel, Maman Walili na ina yarona yake?" tama matar na Sani data karbi handbag dinta tarike tace "Alhamdulillah Maman Aneesah sannu da zuwa" Baffa yace "kunga ni gaisuwan taku ta isheni ungo jakarnan Maman Hamma kaita ciki natafi masallaci" karba Inna tayi Baffa yafita da sauri, Inna tace "kumuje ciki mun tsaya atsakar gida kaman an dasamu" dariya duk sukayi suka daga kafa suka fara tafiya. "Ammi nah!" Aneesah datun dazu tafito daga bayi tana kallon bayan Ammin nata takira Ammin da karfi, chak Ammi ta tsaya jin muryan yarta datayi har cikin ranta kafin ahankali ta juyo, Aneesah tagani daure da zani a kirji duk kumfa awuyanta kana ganinta kasan bamata gama wankan ba tafito, tundagakai har kafa take kallon Ammin kaman mafarki take Ammin tane yau atsaye agabanta hawaye yaciko idanunta sosai, ahankali muryanta narawa sosai tace "Ammi na" wani irin murmushi Ammi tasakan mata kafin ahankali tabude mata hannuwanta alamun tazo dawani irin masifar gudu Aneesah ta taho zatafada jikin Ammin inna ta rikota kar ai aika aika tace "ke bakiganin maman takine wanan tsalle haka dakikayi zaki fada jikinta aisaiki kashemata abin cikinta" dawani irin sauri Aneesa ta kalli cikin Ammin daya fito ta hijabi dan ko kadan bata luradashi dazuba, hawayen daya zubomata ta share tana kallon cikin kafin ahankali takarasa gaban Ammin dake kallonta ahankali hannunta har rawa yake tadaura kan cikin Ammin, wani irin shafa cikin tayi kaman wawuya sanan tadago kai ta kalli Ammi da idanunta dasuka cika da kwalla sosai dayawani irin gangaro tace "Ammi za....zaki haifan min kani ko kanwa Ammi nima inzama inada kanni?" gyadamata kai ahankali Ammi tayi tana kallonta, wani irin fadawa jikinta tayi tafashe da kuka sosai kaman yar yarinya tace "Ammi thank you, inason kannai zaki haifamini nima inada kani ko kanwa thank you Ammi na, am so so so happy yau" tafashe da kuka sosai dan wani irin farin ciki take na ganin mahaifiyarta da kuma na ganin ciki, Ammi bata tabajin kaunar cikin nan ba saiyau dataga Aneesa na wanan kukan murnan akan cikin tanaso ahaifa mata kanni, murmushi tayi tadan share hawayen daya zubo mata tadago Aneesan dake kuka sosai, bakin hijabinta tasa ta share mata hawayen tana kallon fuskanta kafin tadan lakaci hancinta tace "oya kukan ya isa haka daga ganina sai kuka, jeki karasa wankan yimaza saikizo" murmushi Aneesah tayi ta gyadamata kai ahankali tace "kinajin yunwa Ammi namiki girki fa" goshinta Ammi ta sumbata tace "Tom jekiyo wankan kizo kibani, I sauri" ahankali ta duka tama cikin Ammin kiss Inna tace "laaaaa kagamini iskanci tun aciki zaki batamana yara, wuce dalla kiyo wanka" murmushi Aneesah tayi akunyace tawuce bayi da sauri Ammi tabita da kallo tana wani irin murmushi tanajin son yartata aranta kaman ta hadiye ta, hannunta Inna takama tace "muje ciki kihuta bake kadai bace kina bukatan hutu" binta Ammi tayi suka shiga ciki nanfa hira ya barke, agurguje Aneesah tafito daga wankan tawuce dakinta tasa doguwan riga, komai bata tsaya shafawa ba ta tattaro abubuwan datama Ammi tataho dakin Inna dasu nan fa aka bude sabon shafta itadai tana makale da Ammi daga bayama baccinta tayi kanta kan cinyar Ammi, Ammi sai kallonta take ganin yanda fatarta tai kyau tai bulbul, ganin tai bacci yasa takawo ma su Inna zancen gyaran jikinta tace tama wata mata magana da Maman yar aikinta tahadata da ita gobe zatazo daga Abuja yar Chad 🇹🇩 ce, zatama Aneesah gyaran jiki in and out.
Aranan da daddare Hafiz yazo ya gaida Ammi, Ammi ta yaba da hankalin yaron sai anan hankalinta yakara kwantawa, dudda yaso ganin Aneesah hanawa Inna tayi tace "shikuma da Amarya sai in an kawota dakinshi" hakanan yatafi yana kunci danyaso ganinta._*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
6️⃣8️⃣
_Bonus kumin addu'a dan Allah, Allah yabiyamin bukatuna na alkhairi_
_Asabar_
"Yau antashi dawani irin mahaukacin ruwa a Nigeria gabaki dayanta, daidaikun garine kawai ba'a wanan ruwan saman fa haka naji a sanarwan redio nagarta kaduna, matsalan bukukuwan Augusta kenan ruwan sama ke hana shagali" cewan Inna data shigo baranda da matayen makotan su dasuka shigo da wurwuri dan afara dafe dafen abincin biki tana zuge leman data dauko, Maman Walili ne tace "wai Inna ina Aneesah ne, ina nemanta nabata jakanchan da abokin Likita yakawo yanzun nan yace nabata wai shine kayan dinner dazata saka da daddare" da sauri Inna tace "kai kekam Maman Walili Allah ya yiki da mantuwa, Aneesah na nan makota fa gidan talatu anan take fatin su na amare, kinsan yaran Talatu su Salamatu kawayenta ne, sunama chan banma jin tayi wankaba tukunna dan yar Chadi natare da ita ana mata surace ne" da sauri Maman Walili tace "au, namanta wlh, ban leman nan kiga naje nakai mata" mika mata leman Inna tayi ta karba tabude tareda ficewa daga gidan tana tafiya da sauri, gidan dake kusada nasu ta shiga tana korafi. "Allah natuba wanan ruwan dai yabata mana biki wlh, ruwa tun asuba har yanzu takwas saura bayida ma shirin daukewa" shiga gidan tayi ta hango wasu yan mata kusan su bakwai cikinsu biyune kawai kawayen Aneesah yaran gidan, sauran zugan kawayen su ne suka gayyato dan Aneesah batada kawaye, hangosu yasa Maman Walili takarasa wurin rumfar dasuke girki tana kallan abinda sukeyi pepper meat tace "ahh lallai ango yabada kudi enough wanan da ake pepper meat" duk dariya sukayi daya daga cikinsu tace "wlh angon yayine maman Walili babu mako hakama abokin shi, kome mukece subamu bamasa tayi bamu suke kai tsaye, indai haka likitoci suke zanso nima na chapko wani" dariya duk suka shigayi, Maman Walili tace "nidai ina amaryan?" dariya duk sukayi sukace "tana dakin Maman mu tareda Ammi da wanan matar" cikin Maman Walili tayi tai sallama babu kowa afalon hakan yasa tai corridor da Ammi taci karo dake fitowa tareda maman su kawayen Aneesah tace "Ammi ina Aneesah sako abokin ango yabani nabata" dakin dasuka fito daga ciki Ammi ta nuna mata tace "ninayi gida zanje nadan kwanta kaina naciwo" "assha sannu, nima ganinan zuwa abin nan kawai zan bata sannu, karfa kiyi ciwo ana bikin yarki wayaga maman Amarya ba lafiya" dariya dukansu sukayi harda Ammin tadan bugi kafadar Maman Walili datai gaba, ahankali tabude kofar dakin tareda sallama yar Chadi kadaice zaune tana juya wani cup da wani ruwa kaman ruwan bunu ke ciki dake tiriri sosai sabida zafi tace "ina Aneesah Yar Chadi?" "tana bayi" baki Maman Walili ta tabe tace "wlh bazan iya jiran ta ba, gashi kibata abokin mijinta yabani nabata, nizan koma girkin daurin aure mukeyi" da sauri tafita.
Tsaye take abayi ga ruwan turaren da aka hadamata akace ta shiga amma ko shiga batayiba tana tsaye jikin window tana kallon yanda ruwan sama ke sauka tayi nisa atunani. Tarasa meke damunta she feels restless yau dinan, gabanta sai faduwa yake, tafadan ma Ammi, Ammi tace sabida yau za'a dauramata aure, yauzata dawo matar aurene yasa takejin hakan amma duk intaji hakan tadinga cewa. "Allahu Rabbi La ushrika bika shai'an" koma menene Allah zai jibinci Al amarin, duk in gaban nata yafadi saita furta haka, gatanan ne kawai she's not happy she's not sad either, deep down she feels empty, she feel kaman she want something else but batasan meyeba, she feels she want something more but batasan wat ba exactly, everydrop of water daya sauka kasa saitaji sound din har cochlear dinta, lumshe ido tayi da sauri sabida feshin ruwan saman daya watso mata a fuska dake dauke da kamshin ruwan sama da kuma kamshin kasa, knocking kofar da akayi yasa da sauri tabude ido yar Chad ce tace "kin gama da ruwan turaren Aneesah" da sauri ta shiga ruwan bahon jikinta har rawa yake tace "a...a'a nakusa Anty" to kiyi sauri, agurguje tai wankan tafito sai wani irin mahaukacin kamshi take nan yar Chadi tabata ruwan bunun maganin aka cigaba da harhadata dan makeup artist karfe sha biyu zatazo amata makeup sabida 2ne daurin auren, dinner kuma karfe bakwai din yamma da abokanan Hafiz suka hadamai.
_Abuja_
Wani irin mugun zazzabin daya turnike Aliyu ayau dinan yasa dagashi har Dady babu wanda ya iya zuwa masallaci sallan asuba, agida sukayi Dady na rikeda shi, cikeda rarrashi Dady da kaman zai haukace yace "Aliyu dan Allah karka kasheni, ka warke for my sake Gadanga na, nasayo ma brand new ferrari jiya, bullet proof car as compensation na rashin samin auren Aneesah amma kaki ka warke, kahanani kiran Dr, me kakeso namaka? So kake kamutu Aliyu? Am sorry Aliyu na actions dina ya cutar dakai ba kadanba, am so so sorry Son kayafemin kaji" hawaye ne suka zubo ta gefen idanunshi ahankali yakama hannun Dady yadaura kan kirjinshi dake wani irin abnormal beating ya daura nashi hannun akai yana wani irin sauke ajiyan zuciya kaman wanda yay kwana dari yana kuka ya lumshe ido gabaki daya kaman wanda yay bacci, addu'a Dady yacigaba da tofamai ganin bacci na neman kwashe shi, Wani irin wahalallen bacci ne yay awon gaba dashi....
_ahankali wani mutumi da duka duka bazai wuce sa'an Dady ba yana sanye da fararen kaya ya tsugunna agabanshi, wani farin ruwa ya yayyafamai a fuska hakan yasa ahankali yabude idanunshi dake cike da rashin lpy, murmushi mutumin yasakin mai tareda cupping fuskarshi yana kallon yanda yake kallon fuskarshi da shanyayyun idanunshi_ _yace "don't give up yet Aliyu Hydar, ba'a riga an daura ba, kanada sauran lokaci har yanzu, kanason Fateema har zuciyanka ninasan da hakan, ka shirya hakura da salwantar da duka wanan soyayyar ne ma wani chan?"_ _cikeda wani irin yanayin ciwo ya girgiza mai kai, murmushi mutumin yayi ya bubbuga kafadarshi harsau uku,_ _yace "katashi, kanemo duk inda abin kaunar ka take aduniyan nan u still have time Aliyu, you still have time! You still have timeeee!!! Katashi yanzu! Yanzu!! Yannnnzuuuuuu!!! "_
firgigit Aliyu yafarka daga baccin daya kwashe shi yatashi daga kan kafar Dady yana kallon ko ina yana neman mutumin dayagani yanzun nan yamai magana, mafarki yake ne?. "Gadanga na kai lafiyan ka, me kake nema?" juyowa yayi ya kalli Dady ahankali cikin muryanshi dabata fita sosai yace "Dady a ina Aneesah take?" cikeda tausayin dan nashi Dady yace "a kaduna ne wurin Baffan ta Alhaji Isma'il Maikwato" kujera ahankali Aliyu yadafa zai mike da sauri Dady yace "ina zaka?" cikeda rashin lafiya yace "I want to shower Dad" tashi Dady yayi yataimaka mai yakaishi har cikin bayin sanan yace "mezan dafama mezakaci?" yatsine fuska yayi yace "cook Indomie for me Dad, with omelette sai coffee" da sauri Dady dudda bai wani iyaba yace "to dan Albarka na, Aliyu Hydar namiji, bari nadafo ma da sauri be fast" fita daga bayin Dady yayi cikeda murna ganin harzaici abinci yay kitchen dinshi ganin babusu Indomie a kitchen dinshi yasa yafita, flat din su Rauda yayi yasan su Hajar bazasu rasa Indomie ba, Hajar yakira daduk tai sanyi yanzu suka shiga kitchen din tare tana tayashi yanyanka veggies dan Aliyu nason veggies a abincin da kuma sea food, he's not a fan of red meat amma yanaci but not always.
Agurguje yay wankan da ruwan zafi sosai sanan yafito daure da towel a waist jikinshi amurnurde tsabagen exercise, agurguje yabude wardrobe wani sky blue VIP giznar shi dabaima taba sawaba yadauko ya shirya cikinshi bakaramin kyau yayiba, ya feffesa hadaddun turaren shi yadau wallet dinshi dake dauke da kudade da atm cards dinshi yazura herms cover shoe dinshi yana tafiya ahankali danhar jiri jiri yake gani, idanunshi ne suka sauka kan key din ferrari motar shi da dad yabashi dake cikin kwali, kwalin yadauka da sauri yabude yazaro key motar ya yar da kwalin sanan yafito ahankali yana daddafa bango kaman wanda ya sha giya harya karasa wajen motar data mugun hadu fara fat, bude motar yayi yazauna wajen direba cikin motar looks like heaven tsabagen kyau, yatada motar yaja Gate man dinsu yabude mai dawani irin masifaffen gudu dama motar badai guduba kaman zata tashi sama yakejan motar dan yanzu is 10:50 shadaya saura.
Inkika karanta batare dakin biyaba Allah ya isa
Ikon Allah ne kawai ya shigo da Aliyu garin kaduna misalin karfe daya, ganin idanunshi na juyawa kaman zai suma yasa yay parking da sauri wajen daidai signboard din Eye center kaduna yafito yana tafiya da kyar ya karasa wani babban shago dayagani, murya chan kasa yace "give me farm fresh yogurt" da sauri mutumin yace "to Alhaji" dauko yogurt din mutumin yayi yana kallon fuskan Aliyun yace "sorry Alhaji hala ba lafiya ne" gyadamai kai Aliyu yayi yana karban yogurt din yabude ya kafa abaki yafara sha saida yay kusan rabi sanan ya ijiye mutumin yace "sannu" wallet Aliyu yazaro yaciro dubu biyar yamikamai yace "hold d change" cikeda jin Dady mutumin yace "nagode Alhaji sosai, Allah kara sauki Allah kuma yabaka lafiya" ahankali yace "Ameen" yana kara kai yogurt din bakinshi saida ya shanye tass sanan ya sauke ajiyan zuciya yadanji dan karfi da dama dana dan baya ganin jirin yanzu, dagokai yayi ahankali ya kalli mai shagon hakanan ranshi yagayamai ya tambayay, ahankali yace "tambaya nike Malam" cikeda farin ciki mai shagon yace "Allah yasa nasani" ahankali Aliyu kasan please kasan gidan "Alhaji Isma'il Mai kwato da ake bikin yar wajenshi yau?" da sauri mai shagon yace "laaaa ba shakka nifa Ince naganka kaci gayu haka kaman ango, ashe kaima daurin auren kazo aiko ninasan gidan mai kwato dan abokin sana'a nane wajenshi muke sayan shanu da ragunan salla" wani irin ajiyan zuciya Aliyu ya sauke kaman ya kulle ido yabude yaganshi agaban Aneesah, da sauri yace "inane banso nayi missing daurin auren" da sauri mutumin yace "kaga kamike express road dinan sambal karkadau wata kwana kaita kallon bangaren haggun ka zakaga wani gidanmai mai suna Danaba, layin jikin danaban zaka shiga dazaran ka shiga zaka gane gidan bikin dan dandan babban mutum zata aura likita ne yaron anguwan makil yake da motoci danma wanan ruwan dayaki daukewa ne yama mutane cikas wlh da tuni ko ina yacika da hayaniya" sosai Aliyu yaji zuciyar shi namai zafi, ahankali yace "dan Allah a ina ake saida hijabi inaso nasai hijabai ne" dariya mai shagon yayi yace "hala gudunmawar ka kenan dan amaryan akwai sa hijabi, bantaba ganin yarinyar da gyale ba, kaga kaita tafiya kawai akan hanya zakaga masu saida hijabi dasu safa da nikabi" , ahankali Aliyu yace "nagode" sanan yajuya ahankali ruwa na sauka akanshi yawuce ya shiga motarshi mai shagon na leko motar yana mamaki wanan kodai dan shugaban kasane yaro ga kyau ga kudi jibidai mota mai numfashin dayake ja.
Bala'in gudu Aliyu yake yana kalle kalle har idanunshi suka sauka akan shagon da ake saida hijabi tsayawa yayi yafito yana tafiya ahankali yacema mutumin shagon "Malam hijabi nakeso kaman wanda zaima mai tsawona har kasa yanajan kasa" kallonshi mai shagon yayi yace "okay yadi shidda da kusan rabi kenan" zama Aliyu yayi kan kujeran ahankali yace "OK ayanka adinkamin yi sauri, kuna saida nikabi ne?" "eh muna saidawa yallabai" gyadakai Aliyu yayi ya daga agogon hannunshi na rolex yana kallo about 1 :15 yanzu, ganin yanda yayyafin da akeyi ke zuba kanshi yasa mai shagon yace "ka shigo ciki Alhaji kar ruwa ya jikaka" dan shigowa ciki Aliyu yayi yana kallonshi, cikin minti baifi gomaba yagama dinka hijabin sanan yace "a dauko nikabin ne yallabai" gyadamai kai Aliyu yayi yadauko yace "kudinka ya tashi biyu da dari takwas" zaro kudin dabaimasan yawansu ba yayi yamikamai yajuyo yashiga mota da gudu haryakai wajen daidai gidan man danaban kafinma ya shiga unguwan ya hango motoci shiga yayi yayi parking daga baya baya, tareda kashe motar, ajiyan zuciya ya sauke ya kalli hijabi da nikabin da aka dinkamai, ahankali yajawo hijabin ya warware yasaka daga zaunen, sanan yadauko nikabin yana gyara madubin gaban motan ya daurashi tsaf, farin glass din mai karamin lens daya daukone yasaka a idanun sanan yabude motan yafito yana numfashi sama sama dan baisababa jiyayi kaman nikabin ya shakemai wuya, kallon kanshi yayi ta jikin glass din motar yanda hijabin ya saukanmai danko takalmin shi ba'a hangowa yay kato cikin sanan yay kato ciki, kulle motar yayi yafara tafiya ahankali kaman mace yana shiga anguwan sosai ruwa na sauka akanshi yana kallon tulin mazan dake cikin wata runfa an tsaitsaya ana magana za'aja daurin auren zuwa karfe uku sabida ruwan da akeyi ga Baffan ta na zuwa dan sun fita dole ajirasu, wasu yan mata dayagani sunci gayu suna sanye da anko sun fito daga wani gida ya tare tareda lankwasar da muryan shi kaman wata mace yace "yan mata dan Allah wani gida amarya take zanganta ne is urgent" daya daga cikin yan matan ne tanunamai gidan dasuka fito daga ciki tace "nanne tana dakin su salamatu" baima tsaya musu godiya ba yashiga gidan da sauri gabanshi nawani irin faduwa ya kalli yan matan da sukacici gayu ana kwalliya, falon dayagani abude ga takalmomin yan mata yafada, yan mata ya gaggani zaune wasu nacin abinci wasu na rawa dan sun kunna wakan Zee baby a speaker falon yacika da hayaniya, wajen wata dayaga tanata kallonshi yayi tunda ya shigo da sauri yace "dan Allah ina Aneesah Ammi ta aikoni wajenta" murmushi tayi tace tana dakin su salamatu kaya ake chanza mata" da sauri yace "inane dakin?" Corridor ta nunamai hakan yasa yay corridor da sauri gabanshi nafaduwa har wani lumshe ido yake his eyes are eager to see her, kofar dakin dayagani abude surutu natasowa daga ciki yayi ahankali yakarasa bakin kofan tsayawa yayi chak yana kallon Aneesah dataci gayu sosai an mata hadadden makeup tasaka hadaddiyar doguwan riga na maroon and golds an mata daurin gwaggwaro daya mugun yimata kyau gashin gaban goshinta sun wani irin kwanta, tayi kyau kaman wata Celebrity, kayan jikinta sun mata kyau sunbi jikinta sosai, wata yarinya da ita kadai ke dakin tana daura mata agogo ahannunta dayasha wani hadadden lallen amare, chak numfashin shi ya tsaya kafin ahankali yadawo yawani irin sauke ajiyan zuciya, wani irin sanyi Aneesah taji ajikinta dayasa tadago kanta da sauri danji tayi kaman anbude fridge idanunta ne suka sauka akan wata katuwar doguwan matan dake tsaye abakin kofar dakin dasuke tana sanye da hijabi dakuma nikabi tasaka wani farin glass tana kallonsu, dan taba Salamatu dake samata agogo tayi hakan yasa salamatu ta dago kanta da sauri tace "menene Aneesah?" ganin inda Aneesah ke kallo yasa tawaiga ganin mata danikabi ta tsaya chak tana kallonsu itaba tai magana ba yasa tace "Anty lafiya wakike nema? Mama na gidan biki mune kawayen Amarya kawai ke fati a gidan nan" dago kafa ahankali Aliyu yayi yana wani irin kallon Aneesah data cigaba da gyara sarkan wuyanta tana kallon madubi tana murmushi da kanta dan ita kanta tama kanta kyau, lankwashe murya yayi da kyau gudun kar Aneesah ta dago ta yace "Ammi ta aikoni wajen Aneesah" da sauri Aneesa tadagokai ta kalleshi jin ya kira Ammi tace "Ammi na" gyadamata kai yayi yace "eh tace na kawo mata Ke yanzun nan komin hayaniyan dakuke na tabbatar nazo dake, Baffan ki dawani bakonshi da Ammi ki keson ganinki su uku, dauko hijabi kisa muje, ni muna girki ne ankusan daurawa" da sauri Aneesah ta kalli salamatu tace "ina hijabina salamatu?" hijabinta salamatu tabude wani jaka taciro tabata karba Aneesah tayi tasa hannu ta zare gwargwaron kanta dogon gashinta da aka daure dawani hadadden ribbon dayasha gyara ya sauko saida numfashin Aliyu yakusan daukewa ta zura hijabin tareda mikewa ta kalli salamatu tace "muje ki rakani" hararanta salamatu tayi tace "Inna biki wazaiji da bakin? Nidai kiyi sauri" juyawa Aliyu yayi yana tafiya ahankali Aneesah na biyeda shi suna fitowa falo akadau guda ana Amarya ina zaki, dariya Salamatu tayi tace "to iyayen gulma Ammi ke kiranta" suka fice lokacin ruwa yaragu saidai yayyafin da ake, sanin waje da maza yasa taja hijabinta gaba sosai suka fito tana biye dashi, ganin sunyi hanyar wajen layi yasa da sauri Aneesah ta cinmata tace "Ammi bata gidane?" gyadamata kai yayi yana make murya yace "gida da mutane suna gidanmu, chan layin dake kallon layin mu, motama sukasaka na dauko danna kawoki dawuri tace tundazu take kiranki dan salamatu tarakoki kizo baki dauka" da sauri tace "ayyah wayata na purse din salamatun ne saisa" ahankali suke tafiya haryakai wajen motarshi sai kallon hadaddiyar motan take yabude motar yace "yi sauri kinga wayana ma na vibration nasan ita ke kira" ko tunani Aneesah batayiba ta shige ya maida kofan ya rufe yazagaya da sauri ya shiga wajen direba ya zauna yay locking motar gabaki daya, sanan yatada motar batare daya ciro hannunshi daga hijabi ba yaja motar da mahaukacin gudu dahar saida Aneesah ta firgita gabanta nafaduwa sosai sai kallonshi take._*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
6️⃣9️⃣ & 7️⃣0️⃣
Dudda batasan ko'ina ba dan ita bata taba zuwa kaduna da wayonta ba, sanan tsawon zamanta a gidan Baffa saida zasu kasuwa dawurin kapinta ne ta taba fitowa daga anguwan nan, but ganin yanda yake zabga gudu yasa gabanta yafara faduwa sosai ahankali tace "har yanzu bamu kaiba?" cikin muryan matan yace "yanzun nan zamukai, munkusa" sunyi tafiyan kaman na minti goma sha biyar saida yabari suka fita daga kawo sukadau hanyar zaria sanan ahankali ya gangara gefen titi yay parking tareda kashe motar, da sauri Aneesa datai wani irin danji tayi duk hankalinta yatashi ta kalli hanya ganin inda suke bakin dajinema kan hanya babu mutane ko daya awurin sai motoci dake gittawa daidai yasa da sauri tajuyo ta kallai gabanta nafaduwa sosai tace "anan ne Ammi na take?" ahankali Aliyu ya ciro fararen hannayenshi daga hijabin yakai hannun yazare glasses din kan idanunshi ya ijiye, wani irin bin hannunshi da kallo Aneesah take ga hannu wan farare tass kaman na ta mace kaman na namiji, ahankali yakai hannunshi bayan nikabin ya warware kullin tareda jan nikabin awanin irin hankali harya zareshi daga kan fuskarshi, wani irin mummunan faduwa da gaban Aneesah yayi saida tazabura tadafe kirjinta, dago jajayen idanunshi yayi yadaura akanta yana mata wani irin kallon So, shauki, kewa, kauna da bege dakuma fushi kafin ahankali yasa hannu yazare hijabin daga jikinshi gabaki daya ya yaye ya dunkule ya jefa a kujeran baya yajuyo ya kalleta yana gyara zaman riganshi, wani irin zabura Aneesah tayi kafin arude tasa hannunta ta shiga kokarin bude kofan motan danta fita daga motar, ahankali cikin sassanyar muryan shi yana kallon yanda take kicinyar bude motar yace "kozaki kwana kina kokarin bude kofar motar nan bazai taba abuduwan mikiba Fateema!" juyowa Aneesah tayi da sauri ta kallai hawaye yasoma taruwa a idanunta, gabanta nawani irin faduwa, bakinta narawa sosai tace "y.....y....ya akayi kasan inda nake?" kallonta yayi ido cikin ido wani irin azaban sonta na dakan zuciyan shi yace "inba dai aturbaya zaki boyeba ko ina abinda nakeso yaboye aduniyan nan zan iya nemoshi Fateemah!" yanda yake mata magana asanyaye kaman mara lafiya yasa taji jikinta yadau rawa, da sauri bakinta narawa har lokacin tace "k.....abude mini kofa nakoma gida yaune bikina kabude min kofa kafin afara nemana, kabude min nakoma gida" murya chan kasa yace "keda gida har abada Aneesah" wani irin kallonshi tayi hawayen daya taru a idanunta suka zubo sharrr, da sauri ta share hawayen tai dan murmushi tace "you are joking right? Please I take this as a joke, kindly take me back home Aliyu, kar kasa afara nemana agida, yanzun nan za'a dauramin aure" wani irin dukan gaban motan Aliyu yayi cikin fushi yay ihu dasaida ya firgitata yace "stop telling me yanzunan za'a dauramiki aure, bakida wani miji sama dani aduniyan nan cus I Love you, I love you Fateema, I love you" har zuciyanta taji kalaman I love you daya fadi mata, lumshe ido tayi da sauri tana hana kanta kukan dayake shirin zuwan mata tace "banason ka ni Aliyu, babu abinda zanyi dakai, babu abinda zanyi da wanda aka min shirin kisa akanshi, babu abinda zanyi da yaron da mahaifinshi yaturani gidan yari akai, Aliyu yanzu bada bane I don't want anything dat has to do with your family, so am telling you one last time bana sonka, bana bukatar ka arayuwata, kabudemin kofa nafita nakoma gida" wani irin girgiza mata kai Aliyu yayi yana dafe kirjinshi dakemai zafi kaman an yaba dalma akai yace "Anebaby! Society da invaders, my parents or yours, family issues ko abu makamancin haka are too small to break the bond of our love, Aneesah am sorry for abinda mahaifina yamiki, My Dad wronged you and I am sorry, I never wish for any of that to happen, kin manta soyayyar mu Aneesah? Have you forgotten the type of love we shared? Kin manta da salon soyayyar mu, kin manta da soyayyan mu Aneesah, are you willing to give it up? Are you willing ki saki soyayyan mu tabi iska sabida wasu? What about me love? Wat about my precious heart that knows no one banda ke? What about my soul, my body that yarns you only? Aneesah soyayyar mu, our love" shiru Aneesah tayi kuka kecin ta amma ina bazata yishiba, wani irin murmushi ciwo tayi tace "Aliyu kenan, mahaifinka yariga yaraba soyayyar nan dakasani, banda hakama ATSAKANKANIN SOYAYYAn mu wata kyakyawar tsaftatatcciyar soyayya ta shigo, ATSAKANKANIN SOYAYYAn mu akwai wata soyayya, IN BETWEEN OUR LOVE lies another love which I cherish, I have my man now da zuciyata ta aminta dashi, wanda mahaifiyata ta aminta dashi, yan uwana suka aminta dashi sanan suka soshi, mutumin daya rufamin asiri yasoni despite my flaws, he helped me rebuild my self and gain my confidence back Dr Hafiz Zaid, My husband to be wanda nake bala'in s........." "shut up!" Aliyu yamata wani irin mahaukacin ihu yana buga jikin motarshi kaman zai fasa da kafa, yasake ihu kaman wani zakin daji yace "shut up, stop telling me kinason another Man, Fateema u are my wife, u are mine, only mine, and am gonna show u that today, bakida wani miji inhar am alive a duniyan nan sama dani, ATSAKANKANIN SOYAYYAn mu babu wata soyayya, babu wata soyayyar data isa ta shigo TSAKANKANIN SOYAYYAN mu, IN BETWEEN OUR LOVE lies no any love, you are mine Mrs Aliyu Hydar Gadanga, you belong to me, and inhar abu nawane baya taba zama nakowa, zuciyar ki na tareda sona we love each other, family issues ko anything is too small to break d bond of our love, we are connected, gap din da iyayenmu sukai creating ATSAKANKANIN SOYAYYAn mu zamu ciketa, me and you are inseparable, and I love you very much" yana gama maganan yawani irin kunna motar kaman mahaukaci yajata, arude Aneesah ta kallai saikuma tasaki kuka tamugun tsorata da yanda taganshi yanajan motan ko idanunshi ma baya budewa da kyau tsabagen fushi da masifan zuciya, ganin sun cigaba da tafiya ne baimada niyyan komawa baya yasa tafashe da kuka tace "na shiga uku, ina zaka kaini Ya Aliyu, ka maidani gida, Ammi na zata nemeni, ka maidani gida" ko kallonta baiyiba sai gudun daya cigaba dayi, bakaramin bakanta mata rai abin yayiba, cikin fushi tanuna shi da yatsa hawaye nabin idanunta sosai tace "zakaja namaka illa wlh, Aliyu take me back home nagaya maka, wlh zanji maka ciwo" batare daya kalleta ba yace "do me a favour and kill me, ki aikani lahira shi yafimin da in bude idona naga kina auren wani wlh I will never allow that to happen saidai in bana numfashi" cikeda fada tai ihu tace "to me ruwanka dani haaa? I don't love you bana sonkai nace, dole ne, where are you taking me to, karabu dani, kaga Aliyu ka komar dani gida kona jimaka ciwo wlh" murya chan kasa yana numfashi ahankali ahankali kaman mai shirin suma yace "ki kasheni kinji Barkono" duk zuciyanta kasamai komi tayi dan gani tayima baida lafiya karfin hali kawai yake yana mata bala'in nan kaman ma baya gani da kyau sabida yanda yake kyapkyapta ido yana tuki da masifan gudu, fashewa dawani irin kuka tayi ta kife kanta akan cinyarta hankalinta ya matukar tashi tace "Aliyu me haka, me amfanin satoni dakayi? Baka da lafiya, ina zaka kaini eh? U are risking our lives, Aliyu dan Allah ka komar dani gida kar hankalin Ammi yatashi" dudda yanajin kukanta har zuciyan shi amma ko kala baice mataba harsukakai garin zaria yadauki hanyar gidan sarkin zazzau.
Harsuka kai gidan sarkin zazzau Aneesah kuka take, dogarawa ne suka tare motarsu agaban Gate din shiga cikin gida hakan yasa yay wining glass down, dogarin dake sanye da jan malummalum ne yazo yana leka motar yace "kai samari wakake nema kanada appointment ne koko bakasan gidan sarki mai daraja kake ba?" lumshe ido yayi ahankali sanan yabude, ahankali yace "acema mai Martaba Aliyu Ibrahim Muhammad ne, dan gidan senate president of Nigeria" yafada authoritatively, tsayawa chak dogarin yayi yana kallonshi kafin da sauri yace "gyara parking bari ashiga asanar dashi" yay maza yajuya daya daga cikin dogaran dasunkai goma awajen yaje yasama yamai magana a kunne da sauri dogarin yay cikin gida, parking Aliyu yayi agefe yanajin yanda take kuka har lokacin batare data dago kanshi ba dudda kukan natabamai zuciya amma baice komiba, lumshe ido yayi ya jingina da kujera ko kadan baida lafiya, almost 15min suna ahaka yaji anyi knocking tinted glass din motar nashi yaja glass din kasa, cikeda girmama wa dogarin haryana dan dukawa yace "angaishe ka yaron manya jikan manya, dan gidan hutu marika nijeriya kasarmu, Mai Martaba yace amaka iso zuwa fada, shigo da motar" kunna motar Aliyu yayi ahankali yaja motar cikin gidan sarkin, gidan kaman wata kasa tsabagen kyau da girma, parking yayi a inda ake parking yabude mota yafito dogarin na jiransu daga gefe, zagayowa ta inda Aneesah take yayi yabude kofar har lokacin kanta akasa, ahankali ya tsugunna ta wurin murya chan kasa ta yanda dagashi zai ita zasuji yace "tashi mu shiga ciki if not I will carry you a kafada na wlh" yitayi kaman batajishi ba hakan yasa yace "okay" tashi yayi ahankali tsaye yana tattare hannun riganshi yadaura hannunshi daya kan bayanta daya tawajen kafafunta zai dauketa da sauri ta tashi tana goge hawaye tana hararanshi da idanunta dasukai jajir duk hawaye yabata kwaliyan da akamata tace "wlh katabani saina wanka maka mari" murmushi yayi ahankali murya chan kasa yace "okay let's go in bakiso" fitowa daga motan tayi azuciye kaman zata bugeshi kamshin datake yi yawani bugi fuskarshi ahankali yamaida kofar yarufe yana binta da kallo, yakaraso inda take tsaye hannunshi yamika ahankali yakama hannunta ya rike ya kalli dogarin dake jiransu yace "muje" bugemai hannu tayi cikin kuka sosai amma yaki sakinta, ganin tafaramai gardama zatamai rashin kunya yasa yace "wlh zan dagaki, let's go" binshi tayi tana goge kwalla har aka kaisu durmemen fadan sarki dayaji kayan adon sarauta, wasu fadawa ne aciki, da kuyangu saikuma Sarkin Zazzau daya manyanta sosai danya tsufa tukup dake zaune kan kujeran sarauta yana kallonsu ga wasu bayi guda biyu dakemai fifita, faduwa kasa dogarin yayi yace "taakawanka lafiya sarkina sarkin zazzagawa, sarkin sarakuna, gashinan anshigo dashi" da kai sarki yamai alamu daya tafi hakan yasa yatashi yatafi, duk kukan da Aneesah take suna hada ido da sarkin tahadiye kukan tsaf dan gabanta ya mugun fadi, ahankali Aliyu yadan dukar dakai ya daga hannunshi. "barka da warhaka mai Martaba" gyadamai kai sarki yayi kafin ahankali cikin muryanshi na wayanda suka manyanta sosai yace "Aliyu, ina mahaifinka? Meke tafe dakai haka kwatsam kaman anjehoka? Wacece wanan atare dakai dake kuka haka?" yay maganan yana kallon Aneesah datama kasa magana sai goge kwalla take kanta akasa, cikin dakewan zuciya Aliyu yace "satota nayi Mai Martaba, yaune bikinta" shiru Mai Martaba yayi yana kallon Aliyun yanda idanunshi sukai jajir kallo dayama yamai yagane baida lafiya, sanan yasake kallon Aneesah, cikeda fikra irin na wayanda keda ilimin rayuwa yace "meke faruwa tsakanin mu biyun nan" ajiyan zuciya ahankali Aliyu ya sauke yace "sonta nake mai Martaba, itama kuma tana sona, iyayen mu sun sami matsala dake neman kawo nakasu a soyayyan mu dan aurar da itama yau zasuyi, bazan iya jurewa ba na shirya nai shigan mata naje na sato ta, nakawo ta nan dan kama soyayyar mu adalci da abinda yakamata" Aliyu yakarashe maganan ahankali yanadan taba kirjinshi dayakeji kaman zai tsage, ganin yana fama da ciwo yasa Mai Martaba bai cemai komiba yana kallon yanayin shi har na kusan minti hudu saida yaga yajanye hannun daga kan kirjinshi sanan yakira sunanshi cikeda natsuwa. "Aliyu, yimin magana da kyau, kafadi iyakar gaskiyan dakasani domin kuwa Allah nasama yana kallon mu gabaki daya, meke faruwa fadimani daga farko zuwa karshe kafahimtar dani" ajiyan zuciya Aliyu yasauke yace "mahaifina nada mata uku, wata hudu zuwa biyar dasuka wuce yakaro tahudu..........." anatse yake bama Mai Martaba labarin komi tundaga farko har karshe har zuwa Prison Aneesah da kuma yanda akayi yasato ta yau sanan yay shiru.
Kallon Aneesah mai Martaba yayi anatse yace "haka maganganun shi yake Fateemah?" gyadama mai Martaba kai tayi ahankali tace "eh hakane" shiru Mai Martaba yayi yana kallonsu, a ido kadai zaka gane irin son da Aliyu yakema yarinyar, shiru yadanyi sanan yafara jawabi. "Aliyu karkai tunani dan akwai kyakkyawan alaka tsakanina da mahaifinka zaka iya kawomin komi na dauka a'a sainai bincike, amatsayina na sarki inada ikon na aurar da yara irinku wayanda suke son juna tsakani ga Allah amma sabida wata matsala ko gaba dake tsakanin iyayensu da rashin jituwa yasa suka hana auren to a irin wanan case din, yaran kan iya kawo kansu gareni na wakilce su nakira shaidu na dauramusu aure abisa sunna, Fateema tambayoyin dazan miki yanzu shine zasusa na aurar daku dan haka kibani amsa tsakanin ki ga Allah, abinda kikeso shizan miki bazan taba miki doleba kinajina" gyadamai kai tayi ahankali tana goge hawaye, shiru Mai Martaba yayi yana jiran tasami natsuwa, wajen minti biyar yabata sanan yace "Fateema Bintu" ahankali tace "Na'am Mai Martaba" anatse yace "inaso ki gayamin tsakanin ki ga Allah, wanda zaki aura yau kina sonshi koko mahaifiyarki da Baffan kine sukace saikin aureshi? Kifadi mani gaskiya" hawayen daya zubo mata ta share, ahankali tace "nima bansani ba ko ina sonshi ko bana sonshi, amma Ammi na na sonshi tace na aureshi" shiru mai Martaba yayi yana kallonta, yay kusan minti biyu ahaka sanan yace "wanan karan ma baniso kimini karya kaman yanda kika amsamini tambayata ta farko haka nakeso ki amsamini ta biyun nan, tambayoyi uku kacal zan miki, me mahaifiyarki tace miki game da Aliyu?" shiru tayi tasa hannu ta share hawayen ta kafin cikin muryan kuka tace "ta...tace" tadanyi shiru kafin ahankali tace "tace inhar ita ta haifeni na manta da Aliyu arayuwata, zata nuna musu nima y'a ce kaman kowa kuma abin so, dan haka inhar ni yar halak ce babu abinda zanyi da dandan wanda yakaini gidan yari" takarashe maganan tana goge hawaye muryanta na rawa sosai, ahankali Aliyu ya lumshe ido he's so hurt kaman zai mutu yakeji, shiru Mai Martaba yayi yana kallonta duk tambayoyin daya mata na tattare da hikima, saida yabari ta natsu sanan yace "sai tambayata na karshe Fateema, inaso kigayamin tsakanin ki da Allah, Fateema kinason Aliyu?" da sauri tadago kanta ta kalli Mai Martaba ido da ido, anatse batare daya bari ta janye idanunta daga kanshi ba yace "karkimin karya, kinason Aliyu ko bakison shi" wani irin rawa kirjinta yafara kaman yanda na Aliyu ke dukan biyar biyar yana bala'in tsoron amsar dazata bayar, lumshe ido Aneesah tayi maganan ganun Ammi nadawo mata _"kicire Aliyu daga ranki, ki manta dashi, inhar nina haifeki keyar halak ce ki manta da Aliyu, baki ba Aliyu Aneesah, me zakiyi da yaron wanda yakaiki gidan yari"_ bude idanunta tayi ta kalli Mai Martaba tace "ba.....banason shi!" ji Aliyu yayi kaman an katsamai zuciya daga asalin jijiyan dake rike da ita tana lilo bayama jin kanshi, kallonta Mai Martaba yayi yanda tarufe fuska da hijabi jikinta na rawa sosai kana ganinta zakasan kuka takeyi, dauke kai Mai Martaba yayi ya kalli Aliyu dake gefenta yace "kaji amsanta ko Aliyu dan haka bazan taba iya auran da daya bayason dayaba sai in duka biyun keson junansu dan haka katashi katafi ita zansa amaidata gida iyayen ta suganta a daura mata aure, tashi katafi Aliyu" ahankali Aliyu yasa hannu yadafa center carpet din dayake zaune idanunshi nawani irin juyawa da kyar ya iya mikewa tsaye kara karfin kukanta Aneesah tayi sosai jikinta na bari, ahankali Aliyu yajuya yadaga kafa da kyar yay taku daya Aneesah nawani irin kuka da karfi, daga kafa yayi ahankali yay taku na biyu idanunshi na neman rufewa yana hanasu, taku na uku yadaga kafa zaiyi idanun suka rufe ruf yawani yanke jiki yazube asume arude Aneesah ta janye hijabin daga fuskarta ta waigo jin karan dataji, da sauri fadawan dake wajen suka zabura zasukai doki da hannu mai Martaba yamusu alamu karwanda yaje, wani irin kyafkyafta ido Aneesah tayi tana kallonshi ganin dai shine zube akasa asume yasa dawani irin gudu tamike. "Ya Aliyuuuuu" tsugunnawa tayi akanshi da sauri tasa hannu tajuyo dashi tana kuka sosai, ta bubbuga kirjinshi. "Ya Aliyu me haka? Katashi, Ya Aliyu dan Allah karka mutu kabarni?" arude tace "suma" wawwigawa tashiga yi ahaukace bottle water data hango agaban mai Martaba yasa ta tashi da gudu bamatasan inda kanta yakeba taje gaban mai Martaba tazuri ruwan tadawo da gudu tana kuka tabude bottle din ruwan ta yayyafa mai a fuska tana kuka sosai, ganin bai ko motsi ba yasa tasa hannuta kan fuskarshi tana wani irin sharemai ruwan fuskan tana kuka sosai tace "Ya Aliyun dan Allah katashi wlh ina sonka, ina sonka Ya Aliyuna, I love you so much wlh" ganin ko motsi baiyiba yasa tadaura fuskarta kan fuskarshi tana wani irin kuka mai tsumma rai hawayen ta na gangarawa suna sauka kan fuskarshi tace "Ya Aliyu dan Allah katashi, I love you so much, babu soyayyar data isa ta shigo TSAKANKANIN SOYAYYAN mu, I believe you, am yours Ya Aliyu na, wake up" tafashe da kuka sosai, dan motsin dataji yayi yasa tadago kanta ta kallai arude tareda kamo hannunshi tarike gam tace "Aliyu, am here wake up, inasonka kaji be stay with me" bude jajayen idanunshi dasuka kankance yayi yadaura akanta, fuskarshi tai cupping da hannayenta dasuka sha lalle sosai tana wani irin kuka ta gyadamai kai tace "yes I love you so much" hannunshi da baida karfi sosai yadaga yakai yatsar shi ahankali yashare kwallan datakeyi yana girgixa mata kai alamun tadena kuka, murmushi kuka tayi hawaye na zubowa ta gyadamai kai da sauri tace "okay bazan kara kukan ba" wani irin murmushi mai Martaba yayi ya kalli kunyangin wajen yace "adau Fateema akai cikin gida" ya kalli sarkin gida yace "akira likitan Mai Martaba sarkin gida, sannan akira jama'a yanzun nan suzo su shaida daurin aure tsakanin Aliyu da Fateema" da sauri kunyangin da mai Martaba ya tura suka karasa inda Aliyu da Aneesa suke suka daga ta sukace muje cikin gida a shiryaki za'a daura muku aure, ahankali ta share hawaye tana waigen Aliyu dake kallonta da idanunshi dasuka kasa buduwa duka, daga Aliyu fadawan sukayi aka kaishi kusada mai Martaba, fadawa da duka ma'aikatan gidan Mai Martaba suka cika falon danya bada izini akira kowa nan mai Martaba yadauka aure tsakanin Aliyu da Aneesah akan sadaki dubu dari dashi mai Martaba yabiya mai, wani irin ajiyan zuciya kawai Aliyu ke saukewa kafin hawaye su shiga saukowa daga idanunshi he just can't believe he's now Aneesah husband, wani irin nishi daya fara yasa Mai Martaba yace adaukeshi ayi chan wani kebantaccen flat da bakin Mai Martaba masu mahimmanci ne yakesawa akai wajen yasa aka kaishi daidai likita ya iso aka shiga dubashi, dubashi likita yayi tsaf sanan yamai allura bayan yama mai Martaba bayanin ciwon zuciyane da kuma tsantsan damuwa, saikuma zazzabi dan ruwa ya dakeshi amma wanan alluran zai saukar dashi, zai dawo da daddare yazo dubashi, godiya mai Martaba yamai sanan yatura kuyangi yace "ace in angama shirya amarya akawota bangaren mijinta".
_duk wacce ta karanta batare data biyaba ban yafeba, in kinason book dinan, chat me up 07012181461_
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
7️⃣1️⃣
_how to pay_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to my watsap number sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa bank zaku iya turo katin MTN_
_Gidan Biki_
Paracetamol Inna taballo tabama Ammi da kanta kewani irin ciwo zazzabi yarufeta sosai tace "sannu ga paracetamol kisha ina za'ai haka yau bikin yarki ko daurawa ba'a yiba zazzabin yarufe ki, su Baban Hamma ma sunje su dauko limam a mota dan ruwa yahanashi fitowa gashi babu abin hawa su ango har sun iso da mutanenshi duk ana waje ana jiran dawowan su, yanzu kinga har biyu da rabi Baban Hamma yakira yace suna hanya kawai daurin auren karfe uku ne, ungo dan Allah sha ko zaki warware kisami karfin yin hadamar bikin Yarki" ahankali Ammi tamika hannu ta karba tareda tashi ta zauna tana karanto addu'a sabida gabanta sai fadi yake daidai lokacin Mubarak Auta ya yaye labulen dakin Aneesah da Ammi da Inna keciki yaci gayu sosai yana kumbure kumbure, kai Inna tadago ta kallai tace "kai lafiyan ka zaka fadomana daka ba sallama har a dauro auren ne ka shigo cikin mata ko kunya bakaji ka kadai namiji a gidan dake cike da mata" turo baki yayi yace "ni har yanzu ba'a dauraba Baffa basu dawoba, kuma yunwa nikeji kibani abinci inna" hararanshi Inna tayi cikeda takaicin wanan sakarcin irin nashi tace "wai kai Hamma wani irin sakaran yaro ne, yunwa yunwa saikace ba'a baka abinci, yanzu ka tsayane a daura auren dakai bazakayi ba saika shigo gidan nan dake cike da mata kazo cin abinci eh Auta to bazakaci abincin ba" turo baki yasake yi ya bubbuga kafa akasa kaman zai fashe da kuka yace "wlh ni saikin bani abinci na" murmushi Ammi da kanta ke masifan ciwo tayi tace "kaji jeka kiramin Aneesah kuzo tare kafin kadawo zaka tarar da abincin ka na zuba maka harda nama" tsalle yayi yafita da gudu dan zuwa kiran Aneesah, da sauri Inna ta kalleta tace "Aneesah dake wajen kawayenta kuma kike nema? Ba dazun nan kukabar wurin ba, bazaki bar yarinya ta shakata da kawayenta ba yau bikinta" lumshe ido Ammi tayi tana wurga paracetamol abaki ta kurbi ruwa tace "Inna gabana ke faduwa sosai, kuma sai fadomin take arai, sabida kaina dake ciwone dani dakaina naje naganta amma bazan iyaba saisa nace a kiramini ita" dan dariya Inna tayi tace "kinada abin mamaki Maman Aneesah, banda abinki yau zaki aurar da yarki yau zaku rabu na dindindin saidai intazo wajenki ziyara ko tunanin wanan kadai ya isa yasa gabaki yafadi, mudai yau zamusha kallo in akazo kai Aneesah gidan mijinta" murmushi dukansu sukayi atare daidai Mubarak din ya shigo da gudu yace "Ammi Salamatu tace bakin aiko akirata ba wai tana wurinki, cewama tayi karya nake dan Aneesah na wurinki tundazu kika aiko akirata" da sauri Ammi ta tashi tazauna kafin ma tai magana Inna tace "wani irin shirme Salamatu ke fada kuma tun dazu ina tare da Ammi yaushe muka aiko a kira Aneesan" da sauri Mubarak yace "to wlh batanan Inna, su Salamatu kadai ne da kawayenta keta rawa agidan hartana cewa inna koma nace mata tayo sauri tadawo suna jiranta" wani irin faduwa gaban Ammi tayi da sauri ta tashi daga gadon tadau hijabinta Inna tace "tsaya ina zaki keda kanki keciwo karkije kifadi fa ga ko ina chabali" da sauri Ammi tace "ban gane me Mubarak kefadi ba gwara naje naji dakaina" tai hanyar fita da sauri Inna tace "bani hijabina Mubarak bari na biki" Hijabin Inna Mubarak yabata ta karba tasaka duk suka fito wajen yacika da maza sosai ganin Ammi da Inna harda Mubarak yasa Baffa da isowan shi kenan yana gaisawa da Mahaifin Hafiz yace "ina zuwa Alhaji" da sauri shida Na Sani suka karasa wajen su Ammi dasuka fito taresu yayi yace "me haka ina zaku maza duk sun cika waje yanzu fa za'a daura auren" da sauri Inna tace "Baban Hamma Aneesah ce wai aka aiko agidan patin su wai Ammi nakiranta suka tafi nikuma bamu muka kirata ba to yanzu bata gidan shine zamuje muduba da kanmu" da sauri Baffa yace "mene" arude Inna tace "bari muje mugani" gidan su Salamatun suka shiga shima Baffa kasa hakuri yayi yabisu ciki shida Na Sani suka tsaya wajen jikin Gate.
In baki da dari uku karma ki karanta dan wlh banyafe mikiba
Da Salamatun suka hadu daidai tafito da kwanukan dawasu kawayensu suka gamacin abinci, ganin Ammi da Inna yasa tace "Ammi kinga Mubarak kwar kwar yazo wai kina kiran Aneesah bayan tun dazu Aneesah na wurinki" kafin ma Ammi tai magana Baffa daya kasa hakura ya karaso tsakar gidan yace "ke Salamatu kaman ya Aneesah na wurin su, su tuntuni suna gida basu aiko a kira Aneesah ba" cikeda mamaki Salamatu ta zaro ido tace "ha'a amma dazu wata doguwar mata mai jiki tasaka bakin hijabi har kasa da nikabi da glass ta shigo duk kawayen muma sun ganta, dan Summaya ma ta tambaya inane dakin da Aneesah take tanuna mata dakinmu, ta shigo tace wai Ammi kince ta taho tareda Aneesah yanzun nan sutaho tare, shine ta tashi tasaka hijabi, tace nazo muje natare nace mata Inna bita wazai bama kawayen mu abinci saisa ban bitaba" arude Ammi tace "innalillahi wa innailaihi raji'un saisa gabana keta faduwa, wlh niban aiko wata mai nikabi tazo kiran Aneesah ba, munada ma mai nikabi acikin mutanen dasuka zo bikine?" da sauri Inna tace "wlh ko daya, ko mutum daya babu mai nikabi, to me kenan ina Aneesah jama'a?" da sauri Baffa yace "kira number ta" da sauri Salamatu tace "wayanta da duka kudadenta na wurina, suna cikin purse dinta ajakan dana rike mata" wani irin baya luuu Ammi tayi zata fadi da sauri Inna tarike ta tace "innalillahi wa innailaihi raji'un, Ke maman Aneesah tashi in sha Allah babu abinda yasami Aneesah, hala wani wuri taje, toko tana tareda ango ne?" da sauri Na Sani yace "ga ango nan dake tare duk damu wajen daurin aure" kawayen Aneesan ne dasuka ji hayaniya suka fito Baffa yace in kika karanta baki biyaba Allah ya isa "kai ku dudduba ko ina kuga, dagota mu kaita gida ta kwanta" taso da Ammi Inna tayi tabude ido da kyar saikuma tafashe da kuka tace "ina Aneesah na sace mini ita akayi kome gabana nafaduwa sosai wlh" tana kuka Inna tawuce da ita cikin gida, Hafiz sai kallon Ammin yake jikinshi nabashi kaman dawani abu, ahankali Baffa da duk yay wani iri yakarasa wajen Baban Hafiz, Baban Hafiz yace "lafiya daiko? Azo afara daurin auren ga limam nan ya shirya" cikeda tashi hankali Baffa yace "Alhaji a dakatar da daurin auren wlh ba'aga Aneesah ba saisa kaga maman ta ma nakuka yanzun nan" chak Hafiz ya tsaya yana wani irin kallon Baffa a rude, Baban Hafiz ne yace "kaman ya ba'a ga Fateema ba" cikeda tashin hankali yace "to yanzun nan maman Fateema taji gabanta nata faduwa shine ta aika Mubarak yakira Aneesah yaje yadawo yace ai kawar Aneesah tace bata kirata ba tun dazu, shine fa kukaga sun fito nima nabisu gidan ganin yanda suka rude, kawar kecemana dazunan nan taga wata nata mai nikabi doguwa mai kiba tasaka glass tazo tace wai Ammi nakiranta tace tabiyota suzo yanzu shine fa she's no where to be found wlh, kuma duka gidan bikin nan daidai da mutum daya bamuda shi mai nikabi" wani abokin Hafiz be dake tsaye kusada Hafiz yace "dazu danake shigowa naga wata katuwar mata sanye da bakin nikabi da hijabi harda glass achan ta baki bakin anguwa tafito daga wata brand new car ko ledan seat din ba'a cireba ferrari" "innalillahi wa innailaihi raji'un, meke faruwa ne haka? Lahaula" Baffa yafada cikin tsantsan tashin hankali, da sauri wani cikin mazan abokan Hafiz yace "nima exactly naga wata haka data shiga wanan gidan" yanuna gidan fatin, yace "kuma naga fitowanta tareda wata data saka milk color hijabi mai hula tajawo hulan gaba banga fuskarta ba sukai wajen layi" cikin tashin hankali Na Sani yace "Aneesah ce, itakeda Milk color hijabi, towai wacece matar nan? Me zatama Aneesah, yanzu a ina zamu nemo Aneesah?" ahankali Hafiz yazare malum malum din jikinshi ya mikama best friend dinshi tareda zaro key mota da sauri Baban shi yace "ina zaka Hafiz?" da idanunshi dasukai ja sosai yace "police station zani" yana maganan yafice da sauri best friend dinshi yabi bayanshi Su Baffa da sauran mutanen daurin auren aka babbazu ana shiga lungi lungu na anguwanni around ana neman Aneesah.
Inkika karanta baki biyaba Allah ya isa.
Wasa wasa fa tun ana ganin abin kaman wasa abu yadawo gaske dan gashi ana kiran sallan isha'i babuma alamun Aneesah, Ammi tasha kuka tasha kuka daga bayama amai tafara kwarawa mugun zazzabi ya turniketa saida Baffa yakiramata nurse tazo aka mata alluran bacci dantaki dena kukan sanan aka samu tai bacci aka cigaba da neman Aneesah.
Wanan kenan!!!!
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
7️⃣2️⃣
Wasu irin hadaddun kaya sarki yasa aka shigo dashi adakin da aka kai Aneesah dan shiryata, baban Aliyu mutum ne da baijin zaitaba manta alkhairan shi agareshi ba sunsan juna da dadewa tun kafin yazama senate president, tun yana matsayin ambassador din Nigeria na US yasan baban Aliyu, dan awurin nema yahadu da mahaifiyar Aliyu sukai aure abinsu, aturai aka haifi Aliyu shi citizen of US ne, har yazo yabar aikin yakawo ta Nigeria kafin daga baya Aliyu na around 5 zuwa 6 years tarasu.
Wanka akasa Aneesah daduk tai zuru zuru tayi sanan tadauro alwala, sanan wata kuyanga datake makeup tazo tamata hadadden makeup, aka shiryata cikin english atampa da akayi riga da skirt vkaman dama chan anyi dinki an ijiyemata ne sabida yanda yakamata yamata dadas ya mugun fito da shape dinta barinma rigan dayadan kamata ta kirjin hakan yasa boobs dinta sukadan yi popping out ta wuyan rigan kana ganin tudunsu sosai, wani babban bakin mayafi akazo aka dauramata akai, sanan aka fesheta da turare, wata matane ta shigo jakadiya dawasu bayi na binta matar ta manyan ta sosai kana ganinta kasan uwargidan sarki ne, murmushi tama Aneesah datai zuru zuru tareda kama hannunta ta mikar da ita tsaye tace "tashi muje nakaiki inda mijinki yake" waje suka fito bayin nabinsu tafiya taga sunyi me tazara sanan suka kai wani sasa agidan, saiga wani flat kwal daya tak a sasan, kofar matar sarki tabude mata tace "shiga kije ki sami mijinki yana uwar daka a kwance, baida lafiya sosai zuciyarshi nada matsala tafi" ahankali Aneesah ta gyadamata kai tawuce ciki tana kallon dakin, falone babba sosai da komi na abin bukata nayan gayu ke ciki, sai wata yar corridor nan tayi, kofa taya tak data gani a corridor tasa hannu tabude ahankali, Aliyu tagani kwance kan makeken bed din dakin ana mai karin ruwa, ancire mai rigan jikinshi anbarshi dagashi sai dogon wandon shaddar shi da singlet yana bacci, ahankali tamaida kofan tarufe tajuyo tareda jingina da kofan tana kallonshi yanda yay wani iri looking pale sosai, yanda kirjinshi ke bugawa ta tsaya tabi da kallo jitayi kuka yazo mata ahankali takarasa cikin dakin har gaban gado zama tayi ahankali abakin gadon tana kallon fuskarshi this is the first time tunda tahadu da Aliyu a duniyan nan tasan tamai wanan kallon, cewa Aliyu nada kyau is understatement, farine sosai gashi da dogon hanci, ga cikan gira dake wani irin shining kaman ya shafa relaxer, yanada karamin baki dakenan pinkish ga smooth kwantaccen gemunshi dakenan bakin kirin akwance, sosai take kallon yanda jikinshi ya murmude kafin ahankali ta saukar da idanunta kan kirjinshi dataga yana wani irin bugu, hawaye taji yazubo mata, ahankali takama hannunshi dataji da zafi sosai kaman wuta tarike tana kallonshi hawaye yasake gangarowa daga idanunshi kafin ahankali tasaki kuka chan kasa, takai almost one hour tana kuka saida aka kira magrib tamike tsaye ahankali ta bude kofar datake gani wanda ya kyautata zaton cewa bayine, alwala ta dauro tafito batasan inane gabas ba hakan yasa tai facing wani wuri ta kabbarta salla tayi sanan ta zauna a dadduman tana addu'a gabanta faduwa yake barinma inta tuna Ammi ko yanda take shakkan Ammi bata shakkan Hafiz hakama, Hafiz ko kadan baidameta ba kodan batawani sonshi ne oho Ammi kawai take tunani, knocking dataji afalo yasa ahankali ta mike tsaye tana kara rufa da gyalenta da kyau sanan tafito kaman matsoraciya har zuwa wajen kofar ahankali tabude kofan wasu kuyangu uku tagani dauke da tray dake dauke da hadaddun kulas suka gaidata matsa musu tayi hakan yasa suka karasa dining suka jera komi sanan suka mata sallama suka rufo mata kofa.
Komawa bedroom din tayi ahankali take tafiya dan batada karfi ko kadan takarasa kan dadduma tazauna ahankali intace hankalinta a kwance yake tai karya kirjinta sai kawomata gida yake yana beating fast fast, tsoron datakeji sosai yake abayyane a fuskanta, kiran sallan isha'i da aka kira yasa ta mike tsaye ta kabbarta tai sallan tana idarwa tai shafa'i da wuturi ta zauna akan dadduman tareda juyowa ta jingina da bango tana kallon Aliyun dahar yanzu yana yanda yake akwance tana kiran sunayen Allah ko zuciyanta zai natsu, kwankwasa kofa da akayi yasa ta mike tsaye ahankali tareda linke dadduman tafito har falon zuwa wajen kofa bude kofan tayi ahankali mai Martaba tagani da matar shi ta dazu saikuma wani mutumi stethoscope din dake kan wuyanshi ne yasa tagane likita ne, akunyace ta dukar dakai tadan duka tagaida su tace "barkanku da zuwa" tai maganan tareda gyara musu hanya, matar mai Martaba ce tafara shigowa tareda dago fuskar Aneesah tana kallon fuskanta kaman mai nazari tace "zonan" kama hannunta tayi har gaban dining taja kujera ta zaunar da ita shikuma Mai Martaba da Dr sukai dakin Aliyu, kulolin abincin matar Mai Martaba ta shiga budewa kafin ta kalli Aneesan cikeda mamaki tace "bakici komiba" murya chan kasa Aneesah da kanta ke kasa tace "na koshi Mama" plate matar mai Martaba tadauka sanin bazata iya cin abincin ba yasa tadeban mata pepper soup sanan ta zuba mata coconut drink a cup takawo gabanta sanan tadawo kusada ita ta zauna, hannunta takama tarike kafin takai dayan hannunta kam kumatun ta tasha fa tareda sakin mata murmushi tace "Fateema nasan yanda kikeji yanzu haka, tunanin iyayen ki, faraba daidai sauran su, karki damu komi will be fine I promise you, kinsan mesa auren ki da Aliyu yafaru ahaka? Sabida haka daman Allah ya kaddara zai faru yariga ya rubuta ke matarshi ce so dole komi yafaru ahakannan dakika gani, gani gamai martaba duk muna tareda ku gobe Mai Martaba zasu kira iyayenku za'a hadu anan awarware kowani matsala ta sauki In sha Allah, karki damu kinji kisaki ranki, ga mijinki nan baida lafiya, ciwon zuciya gareshi sosai kimai addu'a sanan ki kula dashi kinji, ki kwantar da hankalin ki sanan ki sama zuciyarki natsuwa kinji" gyadama Matar mai Martaba kai tayi cikeda ban tausayi hawaye suka tsayayo sharrr da sauri ta share hawayen, ahankali Matar Mai Martaba tace "oya sha pepper soup dinan kisaka abu acikinki bakici komiba, nataho miki da kayan bacci sune awanan ledan dawasu kanana karki kwana dana jikin nan naki kinji" sake gyadamata kai tayi, murmushi tayi dan hakanan taji tanason yarinyar tace "tofaraci" spoon tadauka tafaraci ko kadan abincin babu taste abakinta amma babu yanda ta iya saida ta cinye duka sabida yanda tasata agaba.
Fitowa da mai Martaba yayi tareda Dr yasa matar ta mike tsaye, karasowa mai Martaba yayi har dining din tareda yazaro wata waya mai kyau yamikama Aneesah yace "ki rike wanan Fatima idan yafarka cikin dare kikaga dawata matsala tattare dashi numberta na ciki ki kirani ki sanar dani, kitashi kije ki kwanta sanan ki kwantar da hankalinki saida safe" karban wayan tayi cikeda girmamawa tace "saifa safe, nagode Allah ya saka da alkahiri" murmushi matar Mai Martaba tayi tace "saida safe" tabi bayan mijinta suka fita tareda rufo musu kofar.
Inkika karanta baki biyaba Allah ya isa.
Tagumi tabuga tana kallon kofar dasuka fita takai kusan minti ashirin ahaka sanan tamike tsaye kaman mara laka, tadau ledan kayan bacci tawuce corridor, bedroom dinsu tabude ahankali ta shiga Aliyu na bacci har lokacin kaman ma alluran bacci akamai dan heart dinshi yahuta, karin ruwan da akemai ancire anbarshi shi kadai yana sauke ajiyan zuciya ahankali, ganin yanda tsigan jikinshi keyi kaman yana tashi yasa tagane kaman sanyi yakeji, karasawa gaban gadon tayi taja bargo tarufamai tana kallon fuskanshi jitake kaman ta zauna taitamai kuka, kaman ma tadauke mai ciwon gabaki daya takeji, takai kusan minti biyar tana kallon fuskarshi ahaka atsaye sanan tadau ledan kayan tawuce bayin dakin sotake tai wanka tawanke wanan makeup din dan fuskarta gabaki daya nauyi takemata dan bata sababa, bayi ta shiga tacire kayan jikin nata sai wani irin shegen kamshi jikinta ke fitarwa tsabagen yanda ta mugun dahuwa da turaren yan chadi, tass ta linke kayan sanan tai wanka da ruwan zafi sosai da akwai sababbin sabulai abayin tadau kwara daya tabude na dove tayo wankanta sanan tafito, tsayawa tayi agaban makeken mirror dake jikin bango bayin tana goge jikinta tana kallon gashinta dayasha gyara ga kamshin dayake yi, saida ta tsanar da jikin nata tass sanan tabude ledan wani riga da bacci ne red color, rigan normal rigane tanada open neck da spaghetti hand, sai wando dayake nan gajere yafi iyakanshi cinya kaman bomshort yake, tsayawa tayi tana kallon kayan babu yanda zatayi bazata iya maida wanda tacireba dan kayan are not soft yasa ta saka kayan baccin danko babu komi tasan darene babu mai ganinta bandama haka Ya Aliyu bacci yake baccin da she's sure na alluran bacci ne, hadaddun turarurukkan datagani akasan ledan tadauko ta feffesa sanan maida kayan datacire ciki tadau ledan tareda dago kanta ta kalli madubin tayi wani irin mahaukacin kyau wandon ya mugun bayyanar da hips dinta dan tanada hips hijabin datake sawane ke boyeba, dan small nipples dinta ne sukai shooting out tagaban rigan baccin dayake soft cotton yard ne kayan bacci, kasa saka bra tayi dan bra da Hafiz yasako mata akwati sun mata kadan sosai bra yakamata saisa takasa mayarwa dan boobs dinta ciwo suke mata, gashin kanta ta kalla yanda yake aparke da ribbon yawani irin kwanta pontail din na lilo shi kadai gashin kasan keyanta dana goshinta sun kwanta lublub sabida kema leman ruwan dake tattare dasu, fatar jikinta nawani irin glowing sabida tsabagen gyaran dataji, ita kanta tama kanta kyau dan she looks kaman mata cele, she looks kaman irin yaran masu kudin nan ajebota dabasu san menene wahala ba in this life, ajiyan zuciya tasauke gabanta ya shiga faduwa sabida Ammi data kara fadomata ita haka Allah ya yita duk iskancin ta Allah ya zubamata wani irin tsoron Ammi ne barinma intasan tabbas tamata laifin.
Bude kofa ahankali tayi ta fito.
_remember akwai VIP idan bakison jira, chat me up in kinaso_
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
7️⃣3️⃣ & 7️⃣4️⃣
_*please read this*_
_Asalam GGM, sabida Ramadan in sha Allah zan dinga muku posting duk ranan daya kamata namuku posting by 9 nadare, lokacin ansha ruwa, anyi sallan isha sanan anyi sallan asham, please starting from this page kar wacce takaranta littafin nan da rana kina azumi no kibari da night bayan kinsha ruwa ki karanta, nafita hakkin ku, Allah ya karba mana ibadun mu, Ameen._
_how to subscribe_
_zaki turo ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, zaki iya turo katin MTN dari uku 4 those dabasu da account_
Maida kofan tayi tarufe ahankali karyay kara sanan takaraso cikin dakin ledan ta ijiye kan side drawer sanan takashe wutan dakin dakin yay duhu, hannunta takai kan bedside lamp ta kunna hakan yasa dakin yadanyi dim haske, zama tayi ahankali akasa kusada gadon sosai tadaura fuskanta kan gadon tana kallon fuskars, hannunta tadaga tadaura kan gadon tareda lalubo hannunshi tarike dan wani irin tsoro taji tanaji, hannunshi dataji har lokacin da zafi yasa taji wani irin mugun tausayinshi, ita kanta batasan iya adadin son datakema Aliyu ba, tasan duk lokacin datake taredashi yanayin beat din zuciyarta chanzawa yake, whenever she's with Aliyu she feels complete, duk wani abu nashi tanajinshi har ciki cikin zuciyanta, Ammi ce tafado mata arai, wani irin faduwa gabanta yayi yanzu tasan hankalin Ammi yatashi bana wasaba, Su Baffa dasu Khaleelu duk an bazu ana nemanta, zasuyi ta tunanin inda take, Hafiz! takira sunan Dr ahankali, fashewa da kuka ahankali tayi tasan bata kyautamusu ba, zai kalleta a matsayin mayaudariya, wanan wani irin abune saidai kawai suji tayi aure dawani daban? Ta yaudari yan uwanta da Dr, me aciki inda ta tsaya tsayin daka tanunama Mai Martaba batason Aliyu da ba'a daura musu aureba but takasa, mesa takasa jurewa, bazata iya bude ido taga Aliyu na wahala ba dan kowani yanayi Aliyu keciki tanaji aranta sosai, his happiness tanaji, his sadness tanaji sosai. Tunane tunane tacigaba dayi tana kuka mara sauti har wani wahalallen bacci yay awon gaba da ita azaunen tana rikeda hannun Aliyu gam kaman inta saki za'a sace matashine.
Kaman amafarki sama sama takejin karan tari dakuma shesheka kaman na kuka, dakuma hannun Aliyu data rike dataji kaman ana kokarin fizgewa, cikin bacci zuciyarta na ayyana mata Aliyu dawani irin sauri tabude idanunta da bacci ke ciki sosai ta kallai, Aliyu tagani idanunshi arufe sai tari yake sosai yana wani irin nishi yana dukan kirjinshi tawajajen zuciyanshi da hannu hawaye nabin idanunshi dake nan a lumshe, wani irin jumping Aneesah tayi tareda hawa kan gadon arude baccin idanunta na washewa tass, fuskarshi ta shafa arude tana sharemai hawayen tana kiran sunanshi. "Ya Aliyu, Ya Aliyu menene meke maka ciwo eh? Dena kukan kaji" tai maganan tana kama hannunshi dayake dukan kirjin nashi dashi dan hanashi yin hakan, ahankali tai placing hannunta kan heart dinshi ko ita kanta saida taji wani irin abnormal bugu da zuciyan keyi, baki yabude har lokacin idanunshi arufe cikeda tsantsan ciwo yace "ahhhhhh" yana wani irin mika kaman wajen namai ciwo sosai batasan lokacin data fashe da kuka ba ahankali tana shafa fuskarshi tana kiran sunanshi. "Ya Aliyu na wake up, meke maka ciwo? Ganinan, am here, am right here kaji, Aneesah kane am right here" tai maganan calmly dawani soft tone kaman mai whispering tana shafa fuskarshi with so much affection dakesa mutum yaji natsuwa ta shigeshi, ahankali yabude bakinshi cikin muryanshi da bata fita sosai tsabagen zafin ciwo batare daya bude idanunshi ba yace "My Aneesah, Aneesah nah!" da sauri ta matsar da fuskarta da hawaye kebi dab da fuskarshi tana kara matse hannunshi datake rike dashi gam, ahankali tace "uhmm, ganinan Ya Aliyu, am right here next to you, kedana ciwo kaji ko hankalina yadan kwanta, am right here bude ido kagani" tai maganan tana sa hannu tana share hawayen dake bin fuskarshi tana kallonshi wearing a smile akan fuskarta daya bayyanar da cute dimple dinta, ahankali yake bude idanunshi dasuka mai nauyi sosai kaman duwatsu tsabagen nauyin baccin da akasa yayi, da kyar yabude su duka yadaura su kan kyakyawan fuskan Aneesah dake saman kanshi tana kallonshi tana murmushi hannunta a saman kan fuskarshi tawajen sajenshi tana shafawa ahankali har zuwa kunnenshi in a very caring manner, lumshe idanunshi dakenan jajir yayi ahankali yadade yana picturing a moment like this only shi da Aneesah tana pampering nashi like her little boy, and he can't believe that the moment is actually happening. Ahankali Aneesah cikin wata irin kwantacciyar calm voice dinta while shafaring sajenshi takira sunanshi ganin yasake kulle ido. "Ya Aliyu please open your eyes ko hankalina ya kwanta" kadan kadan yake bude idanun har yabudesu duka yasake daurawa akanta, cike da tausayinshi kaman zata fashe da kuka tai cupping face dinshi da duka hannayenta biyu dasuka sha lalle dat are so soft and moist, ita kanta bama tasan me takeyi ba all she knows is she wants him to get better, murya chan kasa tace "meke maka ciwo eh nakira Mai Martaba akira maka Dr? Yabani waya yace a kirashi in ka farka da any matsala, meke maka ciwo uhm?" wani irin kallon cute face dinta da bedside lamp ke haskomai yakeyi, in this life baijin he will ever love another woman kwatankwacin irin soyayyan dayake ma Aneesah ba, he love this gurl and he loves everything about her, how she talks, how she walks the talk, how she acts and react, yana ma Aneesah tsantsan so, he just can't believe she is now his, look at how close they are now, feeling her warm breath dake flashing on his face makes him feel like cuddling her and remain like that forever. Ganin yakasa magana sai kallon fuskarta da yakeyi yana fitar da numfashi sama sama yasa taji hankalinta yatashi da sauri ta dirka daga kan gadon tasauka kasa tadau ladan data ijiye kan side drawer hannunta har rawa yake ta shiga neman wayan da Mai Martaba yabata data jefa ciki, ahankali ya juyar da fuska yana kallonta tundaga kan yatsun kafarta dasuka sha jan lalle yake kallo har zuwa curved hips dinta da gajeren pink wandon baccin ya bayyanar dasu ga skin dinta na shinning, daura idanunshi yayi kan boobs dinta dasuke nan kaman zasu fasa rigan su fito da small small nipples dinta dasukai shaida tarigan kana ganinsu kaga innocent nipples da no one has ever touched them or suck them before wani irin boyayyen ajiyan zuciya ya sauke aranshi yace black girls are beautiful.
Ganin ta ciro waya daga jakan tana daddannawa about to make a call yasa yasa hannunshi yakamo hannunta da sauri ta waigo jin anrike ta, cikin rashin kuzari tareda wani irin yimata yaushi kaman wanda zai sume ahankali yace "come" da sauri ta taho gaban gadon tana ijiye wayan agefe danta zaci wani abune tadan duko tana kallon fuskarshi tace "menene Ya Aliyu na meke maka ciwo eh?" bedside lamp ya kalla da jajayen idanunshi da sauri ta kalli wutan tace "bakason haske yana damunka na kashe maka?" gyadamata kai yayi kaman wani dan yaronta, da sauri ta juya yana rike da hannunta batare daya sake taba ta kashe wutan bedside lamp din, tari yayi da sauri muryanta har rawa yake tace "y....ya Aliyu bari nakira mai Martaba bakada lpy jibi yanda jikinka keda zafi kuma sai.....t......ta....tari kake" takarashe maganan muryanta na rawa sosai kaman mai shirin fashewa da kuka dan tausayi yake bata, ahankali yajawo hannunta murya chan kasa yace "come" da sauri tahayo gadon, jawota yayi ya kwantar da ita ahankali kan kirjinshi yana sauke ajiyan zuciya, kaman yahadata da shocking haka taji da sauri ta sauka gefenshi ta kwanta ta side din daman shi jikinta nadan bari, baice mata komiba ya mirgino ahankali tareda daura fuskarshi kan wuyanta yana sauke ajiyan zuciyanshi dake fitowa mai hucin zafi yadaura hannunshi kan flat stomach dinta yana shafawa, wani irin nishi tayi danji tayi kaman ya jonata da current, ko kadan bata saba kwanciya kusada namiji ba, hannunshi dake kan cikinta ta ture ta tashi zaune da sauri jikinta na rawa tace "Ya Aliyu ni bari na kwanta akasa kaga juyi kake bakada lafiya karna takurama ko" tai maganan tana rarrafawa ta sauka daga kan gadon harda dan gudunta, sosai Aliyu yaji zuciyar shi na beating fast yafaramai ciwo dan he really wants to hug her tight, ahankali yasaki kuka kaman wani karamin yaro yana nishi dan zuciyanshi namai ciwo sosai dan is as if zuciyanshi kome takeso amai, once baisamu ba saiyaji tafara mai ciwo tana bugawa.
Makalewa tayi jikin gado jikinta narawa sosai, karan kuka da yanda taji yana numfashi dataji yasa ta mike tsaye da sauri tahau kan gadon karasawa inda yake tayi cikeda damuwa ta tabashi tace "Ya menene, meke maka ciwo why are you crying eh?" ahankali Aliyu yadago da kyar tareda rungumeta yadaura kanshi kan kirjinta yanamata kuka as if a little boy is crying for his Mama in the middle of the night looking for something, ya bala'in bama Aneesah tsoro barinma zafin dataji jikinshi yayi, hannunta tadaura akanshi tanajin yanda hawayenshi ke jika mata riga, ahankali ta shiga shafamai kai cikeda damuwa dakuma tausayinshi murya chan kasa tace "Ya Aliyu please kadena kuka inkira Mai Martaba ya aiko maka da Dr kaga bakada lafiya sosai jikinka kaman wuta, in kirashi?" makemata kafada yayi ahankali cikin muryan wanda ke kuka dat is so weak baida karfi ko kadan yace "oh'oh" shiru tayi sabida wani iri dataji inhar Aliyu yamata wanan shegen shagwaban nashi har cikin zuciyan ta takeji, shagwaban shi nasata wani irin jin shauki dajin sonshi sosai, jin har lokacin baibar sheshekan kukaba sai ajiyan zuciya yake sauke mata akirji ga heart dinshi sai wani abnormal beating yake yasa ta shafa kanshi har zuwa bayan shi kaman wani karamin yaro tana bubbugawa murya chan kasa tace "shikenan to bazan kirashi ba amma stop crying zaka warke kaji, am here with you, you will be fine okay" gyadamata kai yayi yana sauke ajiyan zuciyan yana kankameta, bayan shi ta dinga shafawa tanadan bubbugawa jin yanda yay lamo a kirjinta har addu'a take Allah yasa yakoma bacci dan wani iri takeji yanda kanshi kekan kirjinta hakanan, ajiyan zuciya yasake saukewa irin na wanda yaci kukan nan yakara yin lamo ajikinta yanajin yanda heart dinta ke beating normal normal, yanda take shafa bayanshi zuwa kanshi har brain dinshi yakejin hakan, ahankali yadan zamar da kanshi kasa ya daura kan nashi akan boobs dinta, ahankali yasake sauke ajiyan zuciya mai karfi, ahankali while rubbing his back tace "menene?" girgixa matakai yayi alamun a'a yana wani irin shigewa jikinta kaman zai koma ciki yana shakan mayen kamshin dake tashi daga jikinta, hannunshi dake ajiye kan katifa yadaga ahankali yadaura kan dayan boobs dinta, wani irin ajiyan zuciya Aneesah ta sauke gabanta yawani irin fadi to the extend da saida yaji, hannunta daya ta janye daga bayanshi takai takama hannunshi ahankali ta zamar daga kan boobs din ta daura kan cinyarta sanan takomar da hannun nata bayanshi ta cigaba da shafawa dan yanda taji yay lamo ajikinta tazaci bacci yafara kwashe shi ne, ahankali yasake daga hannunshi daga kan cinyarta yadaura akan boobs din da sauri ta janye hannunta daga bayanshi tadaura kan nashi zata kabar yay wani irin nishi da saida taji yanda zuciyanshi yabuga dan yana kan kirjinta ne yasakin mata kuka yana make kafada, tsaf yawani dawomata dan yaro a mugun rude dan ita tsoron yanda zuciyanshi ke bugawa take dudda ita batada any medical experience amma jitake zuciyanshi na bugawa kaman na wanda zai mutu, da sauri ta shiga bubbuga bayanshi bakinta har rawa yake tace "y....y....ya....k...ihakuri to, kayi shiru dan Allah" tai maganan tana bubbuga bayanshi, ahankali yawani irin sauke ajiyan zuciya tareda kama boobs din yarike da kyau da hannunshi yana gyara zaman kanshi a kirjinta yay lamo kaman wani dandanta irin yanda yaran nan ke rigima, yanda yakama boobs din yarike duka a hanunshi yasa taji she's not her self again wani irin abu takeji yanabin jikinta kaman tsutsa tana kawai shafa bayanshi ne kawai dan babu yanda zatayi ta hanashi ne dan tasan duk mugun zazzabin ciwon dayake yine yasa yake neman wanda zai shige jikinshi haka, tasan dama naturally haka yake dan tana ganinshi da Abba, ahankali Aliyu dake rikeda nonon yaji nipple dinta na having erection small nipple din yafito har tsikarinshi yake a hannu, sakin nonon yayi ahankali yadaura yatsanshi kan nipple din ya shiga shafawa ahankali in a circular motion kafin ahankali yakama kan nipples din gam yadan murza, wani irin ajiyan zuciya Aneesah ta sauke me haka Aliyu kemata? Wlh sabida baida lpy ne da saita katsamai mugun mari, wani irin dadi Aliyu yakeji yanda yau gashi ga boobs din Aneesah suyake tabawa haka, ahankali ya matse nipple din yana wani irin shigewa jikinta kafin gently ya matso huge nonon duka da hannunshi yana sauke ajiyan zuciyan manhood dinshi nawani tashi kaman ba mara lafiya ba.
Ji yayi rigan baccin na hanashi wasa da taba nonon da kyau da sauri yasaki nonon ya ijiye hannunshi kan cinyarta ajiyan zuciya Aneesah ta sauke ganin yadena, ahankali yadaga rigan bacci tareda tura hannunshi ciki da sauri yakama nonon, wani irin ajiyan zuciya Aneesah ta sauke tareda turemai hannu kasa da sauri ahankali tace "Ya Aliyu dan Allah kabari kai bacci kaga bakada lpy" wani irin kuka Aliyu yafashe mata dashi yana sauke ajiyan zuciyan zuciyanshi na bugawa ita tsoroma ya shiga bata ganin kaman ciwon zuciyan ya shiga brain dinshi yasa yana abu kaman wani jariri da sauri tace "yakuri to kadena kuka" dan murmushi yayi ganin yagano lagwanta inda hakanan ne yasan bazata taba bariba sai sunyi bala'i sosai, ganin takasa maida hannunta bayanshi yasa ahankali yadau hannunta yamaida bayanshi alamun ta cigaba da shafa shi, cigaba tayi da shafashi gabanta na faduwa sosai, ahankali yasa hanunshi cikin rigan yadaura hannun kan nonon ta skin to skin wani wawan ajiyan zuciya ya sauke bai taba taba nonon any mace in his life ba dudda yasha gani irin idan sunje club but basa burgsahi ko kadan, squeezing nonon yayi ahankali yana sauke ajiyan zuciyan tareda lumshe ido wani irin dadi yakeji bana wasaba jiyayi ma duk wani zazzabin dayakeji yafara tafiya, dama haka Aneesah take so Booby baitaba sani cewa her boobs are as big as this ba sabida hijabin datake sawa always, gasu atasaitsaye kyam, wani irin rudewa yayi kaman ba mara lafiya ba yay squeezing nasu da karfi to the extend da saida Aneesah taji zafi ta runtse ido tace "ahhh" wani irin murmushi yasakeyi feeling so horny, soyake ya shasu yanda Allah yadaura shi kanta yau let him have fun with boobs din Barkonon matar shin nan. Ahankali yadan dago kanshi ya shiga tattare rigan sama Aneesah har numfashi take da sauri da sauri tsoro ma take tai magana ya fashemata da kuka kaman irin uwa da yaron nan, tattare rigan yayi har zuwa saman boobs dinta yawani irin kife face dinshi a cleavage dinta yana shakan mayen kamshin datake yi, gently yay kissing cleavage dinta mai kara. "muah" batasan lokacin data dafe kanshi da hannunta ba, ahankali yafito da kanshi daga cleavage dinta yana staring at her chest kaman yana ganinsu cikin duhun, dawani irin sauri dan baiso tagane abinda zaiyi yawani irin chapke nipples dinta abakinshi ya shiga sha, ihu Aneesah tayi sosai bata taba kawowa abinda zaiyi ba kenan ta shiga ture kanshi cikeda jin haushi tana bankarewa sabida zafi dakuma wani iri datakeji tarasa dadi ne ko shauki. "Ya Aliyu, Ya Aliyu kabari, Ya Aliyu me haka kai yarone wai kakeshan m....am.." sunan ma ya mugun yimata nauyi abaki takasa fadi, ko jin maganganun ta Aliyu baiyiba saiwani irin tashi ma da yayi daga kan jikinta yaja kafafunta zuiii ta kwanta akan gadon batare daya saki nipples dinta dake bakinshi ba yakai hannunshi kan dayan ya shiga dirzan kan nipples dinta da kyau, shushure kafa Aneesah ta shiga yi kanta nawani irin juyawa sabida yanda yake sata ji, da duka karfinta tasa ta fizge kanshi daga kan nonon ta abin yabada kara puss sabida yanda boobs din yay pulling yazamiyo daga mouth dinshi da force tai maza ta kabar da dayan hannunshi taja riganta tarufe kirjin da sauri gabanta na faduwa muryanta narawa tace "mehaka banso, karka sake" ahankali Aliyu yasaki wani irin kuka dayafi nadachan kara da karfi dan idan da wani na kusada flat dinsu fess za'a jisu.
Yana haki kaman mai asma yake kuka kama kai Aneesah tayi tama rasa me zatayi wai meke damun Aliyu ne yau wlh baya cikin hayyacin shi ko kadan, gashi in yana kukan yana ajiyan zuciya kaman zai mutu hakan kuma na mugun breaking heart dinta dantasan he is really sick he's not doing well, ahankali ta matso kusada shi hannunshi takama tarike gam cikeda tausayi tace "Ya Aliyu menene uhm? Stop crying, What do you want?" cikin wani irin yanayi na wanda baida karfi kaman karamin yaro murya chan kasa yace "I want to suck breast and sleep?" yanda yay maganan saida taji kunya tsigan jikinta yatashi gabanta yay mummjnan faduwa, shiru tayi bama tasan me zatace mai ba itadai yau taga takanta one problem upon another tagama da wanan ta shiga wanan, ganin batacemai komi ba yasa yasakin mata wani irin kuka tareda kwanciya kan cinyarta yana juyi, ganin yanda yake kuka bilhakki yasa tace "t....to....to naji kadena kuka amman" shiru yayi yatashi ajikinta da sauri ahankali yajawota yasata ajikinshi rungumeta yayi so tight for like a minute sanan yadago ta gently yasa hannunshi a kasan riganta ya shiga tattarowa sama har zuwa wuyanta shiru kawai tamai dan tausayinshi takeji baida lafiya let her just leave him dan yay bacci itama ta huta, ahankali ya zame rigan baccin ya yar shima shimin jikinshi ya cire ya yar sanan ya warware mazariyan wando shi kwantar da ita yayi ahankali yana sauraron yanda jikinta kewani irin rawa shima yana pulling wando shi down batare daya bari ta lura ba harya karasa zamiyewa ya cillar da wandon da kafafunshi yana sauke ajiyan zuciyan kuka, yanda jikinta ke rawa yasa yaji tabashi tausayi ashe tanada tsoro haka itama, fuskarshi yadaura kan nata yana sauke ajiyan zuciya ahankali yakira sunanta. "Fateemah" murya chan kasa tace "na'am" murya chan kasa shima yace "I want to suck ur nono and sleep banda lpy karna mutu, nasha?" gyadamai kai tayi da sauri gabanta na faduwa kaman wacce ke shirin fashewa da kuka tace "eh" cikeda jin dadi yadaura hannunshi kan nipple dinta yace "u have a tiny nipple and a very big boobs yau zan sha nakoshi I will make the nipple to grow big as well, ai nawane ko wife?" ganin yanda yake fadamata shirme cikin zafin ciwo acewanta yasa ta gyadamai kai tace "nakane" murmushi yayi yana kara hayewa kan jikinta batare daya sakin mata nauyiba yasake daura fuskarshi kan nata hannunshi na squeezing boobs dinta sosai ahankali yakirata. "Aneesah!" idanunta alumshe tanajin yanda yake yamutsa mata boobs tace "uhn" murya chan kasa yace "I love you" yay dan shiru kafin yace "alot" shiru yasakeyi kafin ahankali yace "do you love me?" gyadamai kai tayi alamun eh, ahankali yasaukar da bakinshi kan lips dinta da sauri ta juyar da kanta dan bataso yafara wani sabon abun kuma, murmushi yayi yawani irin daura bakinshi kan boobs dinta ya fizgo nipples din da karfi kaman wani hungry dog yana bala'in murza dayan yana manne mata ajiki.
Inkika karanta baki biyaba ban yafeba.
Sosai Aneesah ta daure sabida batason ta hanashi yay mata kuka dan baida lpy, but yanda yake sha mata boobs kaman ance kasha zaka shiga aljanna yasa taji kaman zata sume, sosai Aliyu yaji he's running mad her boobs are getting him more aroused, shi kanshi yasan yanda yake mata was so kinky but he likes it, his manhood is damn hot, sai swinging yake kiman iron spring looking for yanda zaiyi escaping wanan boxer dayaji kaman yana case.
Wani irin unexpected kuka Aneesah tasaki she can't take it anymore yanda yake sucking, nibbling her breast making wani irin suction sounds yasa taji kaman she is leaving this world, bata tabajin wat she is feeling right now ba, wani irin rawa jikinta yafara cikin kuka sosai tace "Ya....Aliyu dan Allah kabari nonona zai tsinke wlh" batare daya saki nonon ba cikin wani irin aroused voice yace "I want to motorboat and eat off your breast wife, they are so yummy, urgghhh can't, can't stop baby" yay maganan tareda fara clamping nipples nata, Aneesah couldn't hold it any longer, she felt wani water dayazo with force gushing out through her p***y.
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
7️⃣5️⃣
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to my watsap number 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa bank can send katin MTN_
_please ku karanta bayan ansha ruwa anyi sallan asham, Allah ya amsa ibadun mu Ameen_
Yanda Aliyu yaji jikinta na bari yasa ya gyara bakinshi da kyau yana mata nibbling left boob nipple da bakinshi kekai hannunshi kuma na rike da right nipple din yana mussikewa yana jan nipple din kaman zai cire, yanda yake zuko boob din yana making wani shegen suction sound kaman jariri da nono yamai shegen dadin nan kiji yana wani gurnanai while sucking it. "mmmmn, uhmmm, uhn ummm" haka Aliyu keyi kaman wani yaro yana wani bata slight bite kan nipple din dayasa kanta yasoma kwancewa bama tasan inda kanta yakeba abin da mugun dadi, and the suction sound he's making yasa takara dive into the pleasure world, hannunta data rike bedsheet din gadon gam tana nishi tun dazu tawani irin daga ta hanyar sakin bedsheet din tadaura soft warm hands din saman kanshi tana kara bankaromai kirji in giving him more access to do anyhow and chew them off harsaiyaji ya gamsai, bakaramin dadi hakan yama Aliyuba wani irin murzansu yayi yana nishi, kasa shiru Aneesah tayi tai wani irin groaning. "mmmmm washhh" sosai Aliyu yaji kalman yawani irin birkitamai kanshi the sounds was magical and a booster at the same thing danji yayi wani sabon energy yana shigai hakan yasa yawani irin daga ta duka batare daya cire nonon abakinshi ba ya kwanta tareda daurata kanshi yana still sucking the breast tana juye juye akanshi tana shafa kanshi, sakin boobs din yayi yafara lasan ko ina na jikinta tundaga wuya harkan cibiyanta juyi kawai takeyi ajikinshi Aliyu could feel yanda wandon baccin ta ya jike sharkab da ruwa danhar jikashi yake shima, rawa jikin Aliyu yafara maranshi yawani irin daure yakuma cika ganin gabaki daya bata hayyacin ta yasa yakara dagata ya kwantar da ita kan gadon, wani irin chapke nipple din right yyai dan shine bai riga yayi sucking ba all this while he has been sucking the left nono, ihu Aneesah tayi jin yanda yakesha mata nonon kaman yay alkawari saiya zuko ruwa daga cikinsu yau, ta rike kanshi gam tace "washhh yaa, yaa Ali.....uhmmm dadi" sha sosai Aliyu yashiga yi cikin dabara ya janye hannunshi daga kan left nonon yadaura shi akan bombom dinta dayajishi very soft kaman duwawun baby, haukace wa yayi sabida taushin dayaji ahankali ya shiga sabulo wandonta yanasha ko kadan batamasan maiyake yiba harya cire shi tass yayar, zaro bakinshi yayi daga kan nipple dinta ya shiga kissing din kirjinta har zuwa ribs dinta sai wani irin nishi take kaman wacce zata haihu, bakinshi yasaukar kan small navel dinta yashiga kissing. "wasss hhhhh, ahh" tana gurnani tana wuwwulla kafa, yakai almost 2min yana shan navel dinta kafin ya gangaro da bakinshi kasa yana kissing abdomen dinta har zuwa clean wall dinta da babu gashi ko daya wani irin kamshi dayaji yana tashi tun kafin yamakai hole din yasa yaji screw din kanshi sunwani irin kwance, ahankali while kissing abdomen dinta da sama saman wall din dan karta gane inda zashi yawani irin daga kafafunta both still yana kissing wajen, dawani irin mugun gudu Aliyu yaja fuskarshi tundaga saman Wall din yawani irin daura bakinshi gaban small baby P dinta dat is so wet, yafara sucking clits dinta ahankali yana kaisu dukanshi bakinshi saiya wani irin zuko yasaki yanakara ja yana kaiwa yana saki kaman mai zuko koko. Ihun da Aneesah tayi tana bankawowa kaman zata tashi yasa Aliyu yakama kafafunta duka yadaura akan kafadarshi yasaka kanshi gabaki daya a P dinta yana bata head. Ahankali yasanya thumb da index finger dinshi a each side of the clit, tips din yatsun suna pointing downwards sabida to create room ma bakinshi, budewa yayi da kyau da yatsun nashi sabida yay getting maximum nerve exposure on the clit ta yanda zaiyi driving nata wild, ahankali yahura iskan bakinshi awurin har wani irin rawa jikin Aneesah yayi sabida yanda taji sanyin iska a wurin abin was like an electric shock to her, gently yay licking and sucking the clit, kafin yay relaxing tongue dinshi ya lashe tundaga farkon clit din har karshe flicking her two sided shaft da tongue dinshi, wani irin dogon nishi Aneesah tayi ta kankame bedsheet twisting her body like a snake tana kara bude kafanta giving him more access, what she is feeling right now is out of this whole wide world. Ahankali ya shiga yima wurin gabaki daya slow motion kiss dat is making sound. "muah, muah, muah"
"wayyo na! Mmmmm zan mutu ya Aliyu dadi kadena, dan Allah kadena, Ammiiiii!" ta kwalama Ammi kira, harshenshi yaciro ahankali yadanna harshen shi cikin tiny V opening dinta tareda kai tomb dinshi yadaura adan kashin saman clit dinta yafara daddannawa yana murzawa yana stroking V dinta da harshen shi da rapid flicks, Aneesah ko kadan batasan inda kanta yakeba bama tasan metake cewaba tunda take bata tabajin irin dadin nan aduniya ba surutun datake yi koshi kanshi Aliyu ba dukansu yake ganewa ba, yanda yake murza mata wanan kashin (p.s VIPs if you are a woman that hardly release or reach orgasm during sex, tell your husband while P dinshi nacikin P naki yasa tomb dinshi that is babbar yatsar shi yadinga lailaya miki wanan kashin bansan sunanshi ba, wajen nan dakuka gane madadiya ce sosai, idan kanayi kana lailaya wa with a little bit pressure while yana ramming naki hard zakiji kin wani irin kawone with force") .
Kara ware kafafunta yayi da kyau yana shafa thighs dinta ahankali yazaro dan tip din harshen shi daya shiga V hole din da kyar yasa harshe yana shafa gabaki dayan pussy nata licking kowani angle kaman wani mayunwacin kare yana up down, up down da harshen da gudu, ihu Aneesah tayi tana jijjiga sosai tasaki bedsheet tarike mai kai gam gam, tana matse kanshi a wurin da kafafunta dan bamata so yabari tace "wayyo Allah na zan mutu, dan Allah kadena fitsari nakeji sosai zai zubo, wayyo dadi, wayyo Allah dadi, Ya Aliiyuuu I want to wii wiiii" murmushi yayi dan he is paying super attention to her vocalisations dan he wants to satisfy his woman to the fullest, murmushi yasake yi ganin yanda tafice hayyacinta baima fara bata head ba this is just a warm up, cigaba da up down awajen yayi yana shakan shegen hadadden kamshin da wurin keyi he could feel her hymen hakan yasa yaji yakara bala'in sonta she's a virgin, ahankali yadaura bakinshi akan small P hole dinta dakeda tiny opening, kafa bakinshi yayi sosai a wuri yafara sucking dinshi yana wani irin zukowa kaman yaro dake zuko juice daga container sha, fashewa dawani mahaukacin kukan pleasure Aneesah tayi everywhere in her body was trembling kaman an jona mata electric shock. "wayyo, ahhhh, zan mutu, zan mutu, i, ahhhh, wayyo wayyooo dadi, fitsari, z......a...nyi" wani irin gushing juice yayi out of the hole jikinta na trembling sosai hakan yasa ahankali Aliyu ya saketa tareda saukar mata da kafafu kasa yakoma ahankali kan jikinta ya kwanta cock dinshi na springing yanamai ciwo sosai looking for food, ahankali ya wawware kafafunta da kyau sanan ya kwanta a jikinta yadaura bakinshi kan boobs dinta ya fizgi nipples din zuwa bakinshi yana kama hannayenta dayaji sunyi laushi babu karfi ko daya kansu yadaura kan buttocks dinshi sanan ahankali yafara karanto addu'a yakama huge erected P dinshi yakai P hole dinta yana kokarin shiga, wani irin azaban zafi da all of a sudden ya ziyarci brain dinta yasa tai wani irin ihu tareda tureshi ta dirka daga gadon baya tayi luuu zata fadi danko kadan batada karfi yay maza yarike ta, fashewa dawani irin kuka tayi sosai tace "wlh kasakeni kona dakeka kasakeni nace" girgiza mata kai yayi yana sata ajikinshi yace "shiii calm down okay, stop crying" sosai take kuka ajikinshi tana kokarin komawa baya yanda tajita gabaki daya naked babu komi ajikinta, gashin kirjinshi nawani irin taba kirjinta yanasa tsigan jikinta tashi, sosai ta shiga tureshi amma ko gizau saima zaunar da ita da yayi akan cinyarshi da karfi, murya chan kasa yace "menene?" cikin kuka sosai tace "kayana" murya chan kasa yace "stop crying zoki kwanta lemme bring them for you" da sauri ta tashi daga jikinshi tahau kan gadon kwanciya tayi kirjinta na dukan uku uku taja bargo ta lulube da sauri sauri tana kuka ahankali chan kasa batare data bari yafito ba, shiru Aliyu yayi tareda fuzar da iska he is so aroused he really wanted to have her koda basuyi making love ba yasamu yay release sperm dinan, yakai almost 3min azaune ahaka sanan yamike tsaye ahankali sosai yaji karfin jikinshi kaman bashine mara lafiya ba yay hanyar bayi, bude bathroom din yayi ahankali ya shiga ya maido kofan yarufe, ganin ya shiga bayi yasa Aneesah tai wani irin jumping ta sauko daga gadon ta kunna bedside lamp taba neman kayanta, a chan kasa taga kayan da sauri tadau rigan tasaka sanan tadau wandon shima yay danshi babu yanda zatayi yasa ta sakashi jikinta duk rawa yake, ko kadan batajin karfi kaman ya kashe mata karfin jikinta, nipples dinta namata ciwo sosai, bude kofa tayi tafita falo ahankali ta kwanta kan kujera jikinta ko ina na rawa ganin bata dauko hijabi ba yasa takara kallon kofa bataso ta shiga dakin suci karo hakan yasa tai lamo cikin kujeran tareda kankame ido tana tunanin abinda yafaru dazu, da sauri ta kawad da tunanin dan bama tasan lokacin yama cire mata kayanta ba.
Da ruwan dumi sosai yay wanka sanan yafito daure da sabon towel din dake bayin, kunna wutan dakin yayi ganin bata akan gado yasa da sauri yay wurin kofa, bude kofan yayi kadan batare daya bari kofar yay making sound ba, hango ta dayay akan kujera afalo ta cure wuri daya yasa yay wani irin murmushi yanaji kaman yaje wajen ya cinye ta, maida kofan yayi yadawo dakin yana tunanin mezaisa yasan Mai Martaba bazai rasa ajemai kayan sawaba hakan yasa yay wajen wardrobe din dakin yabude, doguwan farar jallabiya yaciro ya zura sanan ya shimfida dadduma yahau yabiya bashishikan da ake binshi.
Saida ya idar sanan yatashi yacire jallabiyan yana kallon agogon falo karfe uku da rabi nadare, linke jallabiyan yayi ya ijiye yarage dagashi sai boxer, bude kofan yayi ahankali yafito falon ganin yanda batai ko motsi ba yasa yagane bacci ya kwashe ta, ahankali yakara har gaban kan kujeran datake kwance tanajan munsharin ta ahankali bakinta adan bude, pink lips dinta sundan tattare, ahankali ya tsugunna yadaura hannunshi kan hannun kujeran datake kwance akai yana kallonta yanda hawaye ya bushe akan fuskarta, lumshe idanu yayi yakai hannunshi ahankali yana shafa soft kumatun ta har zuwa soft gashinta dakenan agyare masu taushi sosai, baiso yatashe ta he just wanna watch her sleep for the first time in front of him as his lawful wedded wife, wani irin kallonta yake ko kyafta idanu ba yayi har aka kira salla, dadduma yaje daki yadauko tareda saka jallabiya yasa dadduma yay rakatanil fajiri sanan yawuce yatafi masallacin dakenan fadan dan sallan asuba.
Haske dataji yasa tabude idanunta da kyar ganin gari yawaye yasa ta zaro ido.
Ahankali ta mike tsaye ko ina na jikinta ba karfi gawani shegen fitsarin datakeji yasa ahankali kaman wata barauniya tabude kofar bedroom din tana lekawa, ganin babu kowa adakin yasa tai wup ta shiga ta mayar da kofan ta rufe ta shiga bayi tareda maida kofa tunani takeso tayi but mugun kunyan tunanin datakeso tayi take, but this is Islam dolene tai tunanin abin, lumshe ido tayi tafara tunanin abubuwan da Aliyu yamata jiya, a Islamiyya ance dazaran Manhood din namiji touches farjin mace wankan tsarki yahau kanta, runtse idanun tayi da karfi dan mugun kunyan tunanin takeyi she can't imagine indai haka akace ana saduwa that means Ya Aliyu yay kokarin ya sadu da ita jiya kenan? Bude idanunta tayi ahankali takarasa wajen wanka saida tafara yi wanka sanan tai wankan tsarki kanan ajike tadau towel din da Aliyu yay amfani dashi ta tsane kanta sanan tabude kofa tafito ahankali tana kallon gadon da duk ya yamutse, da sauri ta dauke kai dan kunyan kallon gadon take, karasawa tayi tadauki ledan kayanta na jiya, takoma bayin shirya wa tai cikin kayan daya bala'in mata kyau, kyawun Amarya dabanne koda batai kwalliya ba, bata daura dan kwali ba sabida yanda kanta yake ajike sanan tafito ta shimfida dadduma babban mayafin ta dauka ta lulluva da kyau dashi yay kaman hijabi sanan tai sallan asubahi, tana idarwa tai azkar sanan ta tashi gyalen ta cire ta linke ta ijiye, sanan tahau gyara gadon dan yamata gaja gaja a idanu, lumshe ido tayi dan wani irin tuna yanda tarike zan in gadon gam tayi tana ihu, ita kanta kunyan kanta takeji karasa gyaran gadon tayi tasami lungun gadon ahankali ta zauna tai shiru for the first time tunda ta farka sai yanzu Ammi takara fadomata arai, bata kwana jiya agida ba Yaya Ammi take? Tayaya zata fara gayama Ammi ta auri Ya Aliyu bayan Ammi tace inhar ita ta haifeta to tamanta dashi, daura kanta tayi kan guiwan gabanta nawani irin faduwa hawaye ne ya tsiyayo daga idanunta mugun tsoron haduwanta da Ammi take.
Jawota ahankali da akayi dawasu soft hands yasa awani irin firgice tawani irin dago kanta daga kan gwuiwan ta, hada ido sukayi da Aliyu dake sanye dawani white jallabiya yay wani irin haske sosai idanunshi sundan fada yana wani irin kallonta, da sauri ta dauke kai dan wani irin kunyan shi takeji tana kabar da hannunshi dake kan hannuwanta, ahankali yajawota jikinshi tareda dagata yadaura ta kan cinyarshi yadaura hancinshi ahankali kan gashin kanta dakeda lema sosai wani kamshi mai dadi na tashi daga ciki, kokarin fizge kanta daga hannunshi tayi yarike ta gam kafin ahankali ya janye fuskarshi daga kan gashinta yakai gefen fuskarta, goga sajenshi yayi kan kumatun ta yana daure hannunshi kan cikinta eyes dinshi kan almost rabin kirjinta dasuka fito dan rigan ya matseta sosai, cikin wani irin murya dashi kanshi baisan yanada ita ba yana kara matseta ajikinshi yace "good morning wife" kasa magana Aneesah tayi sai lumshe idanu datayi ko kadan bataso yarike ta, murmushi yayi ganin yanda tarufe idanu ahankali yazare hannunshi daya daga kan cikinta yasaka cikin gashinta dakeda lema lema yace "wankan tsarki kikayi bayan ma jiya kinki bari mu sadu" innalillahi jitayi kaman zata tsaga kasa ta shige sabida maganan daya yi ba batasan lokacin data fizge jikinta tamike tsaye da sauri ba zata gudu, hannunta yakama yarike yana dariya irin na sjagwababbun yaran nan yace "please Anebaby na tsaya kiji" yay magana yana kara damke hannunta ya karasa wajen yana kallon fuskanta ganin yanda takasa kallonshi yasa yace "please look at me bazakamin yaya jiki ba" fizge hannunta tayi tafita falo da gudu dan dariya yayi baiso kawai yadameta ne yasan she is just trying to hide her fear ne tunanin su Ammi take shi ko ajikinshi Ammi da Dady suyita fadansu for all he care, all he knows that daga gidan Mai Martaban nan California zai tafi da matarshi, yariga ya turama wani abokinshi info dinta passport kawai yarage shima anjima zai dauketa yaturamai, dazaran sunje California amarcin su zasuyi mai lasisi baruwan su da matsalan iyayen su, bayi ya shiga yasake yo wanka yazo ya shirya cikin wani sky blue shadda daya gani a wardrobe yana kallon agogo karfe goma da yan kai fita falo yayi shima yanaji yana gani kasa cin abincin tayi taki yarda dashi danko kusada ita bataso yazo, taki kallonshi sanan taki cin komi, baiso yatakuramata ne dan yasan cikin damuwa take saisa kawai ya barta shima ya ture abincin batare dayaci ba sai kallonta yake kanta akasa.
Knocking akayi wuraren sha daya da rabi wata kuyanga ta shigo da sky blue hijab tabama Aliyu daya bude mata kofa sanan tace "gashinan hajiya tasaka sanan sarki yace akiraku fada" komawa ciki Aliyu yayi yabata hijabin ahankali tasaka sanan yariko mata hannu shima da kyar suka fito wasu fadawa guda biyu dake jiransu suka musu jagora zuwa fadan.
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
7️⃣6️⃣
_how to subscribe_
_zaki turo 300 kota card kota bank sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya_
_Read at night please_
Ringing daya Dady yay answering call din Mai Martaba cikeda girmamawa yace "angaida Sarki na" murmushi Mai Martaba yayi kafin ahankali yace "Muhammadu inaso ka shirya kabiyo jirgin safe ina nemanka amasarauta ta" dan shiru Dady yayi yana mugun ganin mutunci mai Martaba yadauke shi a matsayin mahaifi ne, ahankali yace "Mai Martaba wlh ina cikin babban matsala banga Aliyu ba tun jiya nabada sanarwa har police station neman shi akeyi ako ina har yanzu shiru namaka alkawari zanzo amma bazan iya zuwa yauba" shiru Mai Martaba yayi kafin ahankali yace "ka shiryo kazo yanzu karfe bakwai inaso shadaya zuwa sha biyu tamaka afada, Aliyu na wajena" yana fadin haka ya katse wayan da sauri Dady yakara kallon wayan yasan Mai Martaba baya taba karya tunda Aliyu yace yana wajenshi yana wajenneshine tashi yayi da sauri yashiga shirya wa.
Inna ce tadauko wayar Ammi da tun asuba take ringing takaima Ammi Ammi tama kasa daga wayan acewanta Dady ne danshine ke yawan damunta da shegen kira haka, tunda tazo ma bata yarda ta amsa kiran shi ba, idanunta sun kumbura sosai tsabagen kukan datasha jiya da daddare bamatai bacci ba, ahankali Inna data tsaya kanta ta kalli Baffa dashima ke tsaye duk sun rasa yanda zasuyi da Ammin ga katon ciki ga kuka data tasa agaba ko ruwa takasa sha, ahankali Inna tace "Baban Hamma kasa baki tadaga wayan wlh tunda asuba ake kiranta kira kan kira hala mai gidanta ne yakeso yaji daga gareta" hannu Baffa yamika mata yace "bani wayan kiga" karban wayan yayi yadanna amsa yasa akunne muryan magidanci sosai dayaji yamai sallama yasanshi ya amsa a natse. Anatse Mai Martaba yace "ina mahaifiyar Fateema da ita nikeson magana" da sauri Baffa yace "Malam dan Allah waye? Mahaifiyar Aneesah bazata iya magana yanzu ba, ni mahaifin Aneesah Fateema ne, waye kai?" anatse Mai Martaba yace "kana magana da sarkin Zazzau, ina neman kai da mahaifiyar Aneesah, da yaron dayakamata ta aura jiya da iyayenshi, inaso gabaki dayanku kuzo fada nan da karfe shadaya zuwa shabiyu, Aneesah yarku na hannuna" wani irin hamdala Baffa yayi yace "Aneesah, Aneesah na wurinki Mai Martaba" "Aneesah na wajena saikun iso" kallon Ammi Baffa yayi dake kallonshi kaman zata hadiye shi jin yakira sunan Aneesah yace "anga Aneesah ankaita gidan sarki a Zaria, sarki da kanshi yakirani yanzu yace duk muzu fada harda yaron da iyayen wanda yakamata ta aura" fashewa da kuka Ammi tayi, Baffa yay murmushi yace "oya kushirya bari nafita nakirawo Na Sani sanan nakira Mahaifin Hafiz nafadamai me akeciki suzo muwuce Zaria"
Karfe goma duka family aka hadu kowa zaka gani murmushi yake jin anga Aneesah tana gidan sarkin Zazzau, barinma Hafiz dayaci wani mahaukacin kwalliya yasa wata farar Magic shadda dake kyallin bala'i ya shiga gaban mota akadau hanyar Zaria, Ammi jitake kaman tarufe ido taganta a gidan sarkin Zazzau din.
Shadaya da minti shabiyu tamusu a kofar fada tsaresu fadawa sukayi batare da an barsu sin shiga cikiba, saida suka fadi kosu suwaye dayake sarki yariga ya sanar dasu zaiyi baki daga kaduna yasa suka koma ciki suka sanar da sarki sanan yace a shigo dasu, shigo dasu akayi sukai parking motoci su a inda ake parking mota sanan suka fito Ammi sai kallon ko ina take kaman zataga Aneesah, sanan wayansu fadawa biyu suka musu jagora zuwa fada.
Fadan suka shiga dake da girma sosai babu kowa ciki sai Sarki dake tareda Sarkin gida, da kuma wawan sarki, nuna musu wurin zama sukayi suka zazzauna sanan Sarkin gida yasa aka gabatar musu da abin sha bayan anyi gaishe gaishe wanda yawanci shike amsasu dan Mai Martaba baiyi magana ba, saida masu shan ruwa suka sha suka gama aka natsu akai shiru sanan Mai Martaba ya gyaran murya alamun zaiyi magana, kara natsuwan akayi ana sauraron abinda yake shirin fada, anatse yace "muna muku barka da zuwa wanan fadan sarki mai albarka bayan haka akwai wanda muke jira kafin nafara gabatar muku da abinda yasa nakira ku, yariga ya sauka a airport na kaduna yanzu haka wayanda na aika sun daukoshi suna hanyan su na iso wa nan wanda ina kyautata zaton nan da yan mintuna sha biyar zamuga isowanshi, dan haka akara hakuri" babu wanda yace wani abu sai gyadakai da akayi akai shiru harda Mai Martaban da akema fifita kaman ba AC da sunfi kala shida bane ketashi daga dakin ba takowani sako.
Bude kofar fadan akayi wasu fadawa biyu suka shigo yasa kowa yadago kai yana kallon waye zai shigo, ahankali cover shoe kafar Dady yafara lekowa na hermes kafin ya shigo dakin yana sanye da babban riga nawani yadin da ake kira da presidency, yana zuba wani hadadden kamshi, fuskarshi dauke da murmushi dan cikin farin ciki yake sosai jin Aliyu na tare da mai Martaba, tsayawa yayi yacire kobashoe kafarshi sanan ya shigo yana kallon su Ammi da Baffa da mugun mamaki ganinsu azazzaune kaman yanda suma suke kallonshi da mugun mamaki barinma Ammi dake kallonshi kaman yau tafara ganinshi, karasawa yayi har gaban sarki ya duka cikeda girmamawa yana kwasan gaisuwa, murmushi Mai Martaba yayi yace "tashi tashi sami waje ka zauna tun dazu ake jiranka" tashi Dady yayi yakoma gefe guda yazauna kan daya daga cikin kujerun fadan yana facing Ammi dayaga idanunta sun kumbura sosai sunyi ja kana ganinta kasan tasha kuka yana mamaki meya sameta me kuma ke faruwa haka.
Murmushi Mai Martaba yayi ya gyara zama ya sauke ajiyan zuciya, cikeda natsuwa yace "nasan kuna mamakin haduwar ku dukanku anan ko, bakomi yasa nahada ku anan ba sai alkhairi, amatsayina na sarki, sarki mai amana da adalci dole ne nai ensuring peace and harmony ga Alumman dake karkashina, sanan na tunatar daku abinda Allah yace, sanan ya nuna muku hanya madaidaiciya, kutuna cewa kowani daya a cikin ku ranan gobe kiyama Allah zai tambayeni akanku badan komi ba saidan ni sarki ne kuna karkashina ne, Al Umman musulmi mu kasance masujin tsoron Allah dakuma karban kaddara ayanda tazo mana, nasan zakuce mesa naketa maimaita kalman kaddara? Abinda gabaki daya yasa natara ku anan badan komi bane sabida wani kaddararren Al amari ne daya faru, amma zan fara dakaine Muhammadu Ibrahim" ya fuskanci Dady dake kallonshi shima anatse.
Anatse Mai Martaba yace "kabani kunya Muhammad Ibrahim, na dauke kai mahaifi ne kai mai adalci, wanda yasan yakamata, Muhammadu a yanzu koda eh da gaske Aneesah ce tazuba ma Aliyu guba a abincin saiya kaita gidan yari kasa akulleta, duka duka guda nawa yarinyar nan take? Metasani aduniya? Bakasan hatsarin dake tattare da gidan yari zai iyasa tazama wani abun da zai zama annoba ga rayukan musulmai gabaki dayaba? Muhammadu akwai hanyoyi da dama na hukunta yaro koda kam kisa yayi, sometimes gidan yari bashine best option ba hasalima shine worse option, banda haka bakai bincike ba, baka zurfafa bincike ba karaba yarinya da mahaifiyar ta, baka kyautaba ko kadan kai kuskure babba" Dady zaiyi magana Mai Martaba yadaga mai hannu alamun yamai shiru sanan yajuyo ya kalli Ammi dayaga tana share idanunta da bayan hannu yakira sunanta. "Rukayyatu" ahankali Ammi tadago kanta ta kalli Mai Martaba, kirjinshi ya nuna mata yace "zuciya kwara dayace kacal Rukayya, koda tai baki kaman gawayi karki bita kema kiyi bakin, yayin dakika bita kukai bakin tare hakan zai dushashe duka hasken dake tattare da ke saidai duhu Rukayya" Mai Martaba yadanyi shiru kafin anatse yacigaba. "a lokacin da zuciya ta kuntata, tai nauyi ta baci sanan tai baki, farin ruwa zaki samo kar kar ki wanke ta dashi saita dawo tai haske ta haskaka, Annabi yafadi a hadisi ingantacce cewa Al amarin mumini akwai abin mamaki, duka alamuranshi gabaki daya alkhairi ne, idan abin farin ciki yasame shi, shakara saiya godema Allah, hakan kuma shine mafi alkhairi agareshi, sa'annan idan abin bakinciki ya sameshi sabara saiyay hakuri kuma hakan shine mafi alkhairi agareshi, nasan kin kuntatu Rukayya anma yarki shairin neman kashe rai sanan aka kaita gidan yari nasan ba'a kyauta ba, amma amatsayin ki na musulma kamata yay kiyi hakuri ki mayar da komi ba komi ba tunda har Allah yadubi zuciyarki ya tausayamiki ya bayyanar da gaskiya ai ya isar miki, inda bahaka ba zai iya yaki bayyanar da gaskiya yabar Aneesah ta karaci rayuwanta agidan yari batare daya bayyanar da gaskiya ba, ranan gobe kiyama saiya bayyanar da gaskiyan agaban jama'an duniya, Allah mai yanda yasone fa sanan mai yanda yaga damane, Allah yariga ya fitar miki da yarki yakuma wanke ta tass soso da sabulu bayan haka yamuku sakayya ta hanyar saka wayanda sukai abun su suka koma gidan yarin yarki tafito bai isaba Rukayya saikin rama da kanki? Saikin nunama Muhammadu kema yarki yace mai daraja? Saikin kuntata ma Muhammadu kaman yanda yakuntata miki sa'annan ta hanyar dazaki kuntatamai ya kuntatu shine ki hana danshi yarki dayake so sabida kinsan duk abinda yasami danshi yasame shine ko?" Mai Martaba yay maganganan yana bubbuga kafa aka yace "to bari kuji wanan maganan da kowa nake afalon nan, da ace Al Umman musulmai zasu kasance nasu rama mugunta da Alkhairi da duk wani ayyukan sabon Allah irinsu gaba, fada, tauye hakkin wasu da sauran su yaragu a doron kasa an zauna lafiya, misali ki dauka bayan Muhammad ya kullemiki ya an wulakantata an mata duka azaban dakika sani na duniyan nan a gidan yari bayan yarki tafito sukazo neman aurenta kikace kin basu da yaya shi Muhammadun zaiji?" Mai Martaba ya wurga mata tambayan, ahankali Ammi ta share hawayen daya zubo mata takasa magana shima Dady kanshi akasa yakasa dago kai, ahankali Mai Martaba yace "dazaiji dana sani, zaiyi nadama, sanan zai baki wani girma da karamci na daban azuciyan shi domin kinada siffofi na mace mumina, saliha kuma mai yafiya, daganan kuma babu abinda zai dinga hadaku sai alkhairi, bari nabaki misali nabiyu dan fashi ne yatareki yamiki mugun duka ya kwace miki kudi da sauran su cikin iko irin na ubangiji yakawo wata hanyan da yan sanda suka kamashi za'a saka case akotu amma kikace ke kin yafemai duniya wa lahira asake shi kina ganin wanan dan fashin bazaiji wani iri ba? To saidai in mutum ne da Allah yariga ya rubuta tun a lauhul mahfuz cewa shi wane baida rabo alahira ahaka zaiyi rayuwanshi yakare shine bazaiji wani iri kota chanza ba amma inhar yanada rabo aduniya saikiga ya shiryu sabida wanan aikin alkhairin naki. Hausawa nacewa rama mugunta ga mugu ibada ne inji wa? Awani hadisi sukaga hakan? Awani ayyan Al qur'ani sukaga hakan? Al Umman musulmi rama mugunta ga mugu ba ibada bane wanan ba koyarwan addinin mu bane! Rama mugunta da alkhairi shine ibada! Shine ibada! Shine ibada! Idan mutum ya cutar dake yanzu haka anjima tazo yace bani ruwa wane inkina dashi dauka ki bashi kinsami lada, Rukayya kindau zafi sosai wanda ba haka yakamata musulma tayiba kome Muhammad yayi miki karki ce zaki rama harki so ki raba soyayyan dake tsakanin danki da Aneesah" shiru yayi yana kallonsu daya bayan daya sanan yajuya ya fuskanci Hafiz da iyayenshi wanda tun shigowan shi yagane shine ango sabida gayun dayaci, ahankali yace "Hafizu" dagokai ahankali Hafiz yayi ya kalli Mai Martaba yace "dazun nan nagama kawo muku hadisi akan idan abin alhairi yasami mumini godiya yakema Allah idan kuma akasin hakan yasamai saiyay hakuri, kasani cewa komi mukaddari ne daga Allah sanan matar mutum kabarinshi, idan Allah bai baka abuba karka zafafa akwai tanadin daya makane, kadau kaddaran da hannu bibbiyu" shiru Mai Martaba yayi sanan ya kalli Sarkin gida dake zaune kusadshi yace "shigo dasu" cikeda girmamawa yace "Allah yaja zamanin sarki mai adalci" sanan yamike tsaye yafita daga fadan da sauri duk akai shiru kowa najira yaga wa akaje shigowa dasu. Wajen mintuna biyar sarkin gida ya dauka sanan yadawo yabude kofa ya shigo kowa na jiran yaga waye zai shigo abayanshi fuskar Aliyu ne yafara bayyana yana sanye dawani sky blue sabuwar shadda da aka mata aikin sarauta yana rikeda hannun Aneesa dake sanye dawani dogon hijabi har kasa mai hula fuskarta babu kwalliya amma tai wani irin kyau da haske na amarci, hada ido datayi da mutane biyu tak afalon Ammi da Hafiz dasuka kasa dena kallonta yasa ta tsaya chak takasa tafiya tana kokarin fizge hannunta dagana Aliyu da baima da alamun sakinta baikuma waigo ya kalleta saima tsayawa da shima yayi ganin taki zuwa, Mai Martaba ne yadubesu sanan yakira sunanta. "Fateema kuzo nan" yanuna musu gabanshi, ahankali tadago kafa suka taho kanta akasa takasa daga kai ta kalli su Ammi harsuka karasa gaban Mai Martaba zama Aliyu yayi inda mai Martaba yanuna musu yana rike da ita sanan itama ta zauna ahankali kusada shi. Akai shiru dakin kowa da abinda ke wakana a zuciyanshi. Andau kusan minti goma sanan Mai Martaba yay breaking silence din yace "Na daurama Aliyu da Fateema aure jiya a yanzu Aliyu Mijine ga Aneesa sanan Aneesah matar sunna ce ga Aliyu wanda dumbannin jama'a suka shaida akan sadaki naira dubu dari!" wani irin mahaukacin shiru dakin yayi da da ake shiru at least kanajin saukan numfashin jama'an dakin amma yanzu kaman an zare musu rai.
Ahankali Mai Martaba yace "ajiya misalin karfe biyu na rana ana wanan zabga ruwan saman Aliyu ya shigo garin kaduna cikin tsananin ciwo, da kyar da tambayan sunan Baffan Fateema yagano gidan, yay shiga irin ta mata ta hanyar saka dogon hijabi har kasa da nikabi da madubin idanu yaje yasato Aneesah" dagokai Dady yayi ya kalli Aliyun wani murmushi ne ya subuce mai yadaki zuciyarshi yace "that's my son!!" Mai Martaba yace "bai kawota ko ina ba sai wanan masarautan, bayan series of bincike da kuma lura danayi nagano cewa yaran nan are made for each other dan suna bala'in son junansu iyayensu sune suka shigo TSAKANKANIN SOYAYYAn su hakan yasa na aurar dasu! Dan nasan bazaku taba daura aure ba in akasan Amarya ta bata ba".
_like I said, the doors of VIP is always open for marasa son jira_
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
7️⃣7️⃣ & 7️⃣8️⃣
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment ta watsapp number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa bank can also send MTN card 300_
_littafin nan na kudi ne karki karanta in baki biyaba, in kika karanta ina binki bashi, pay anan or pay achan_
_please note, read only at night_
Wani irin murmushi Dady yayi yana kallon Aliyun da kanshi ke kasa a ranshi yace "shege Aliyu, that's My Son".
Allah kadai yasan me Hafiz keji, hannuwanshi rawa suka shiga yi sosai yakeson Aneesah bana wasaba, tunda matarshi tarasu she's the only yarinyar daya taba gani yaji yanasonta har cikin zuciyan shi, zafi da zuciyan shi kemai yawuce misali, ahankali baban shi daya lura da yanayin shi ya mika hannunshi yakama mai kafada gamgam irin alamun be strong dinan, ajiyan zuciya ya fuzar yana karanto addu'a dazasu sama zuciyar shi natsuwa.
Ammi taji saukan zancen nan kaman aradu ne, she couldn't believe wat her ear just heard, Aliyu da Aneesah tane sukai aure haka Aneesah zata mata, haka zata mata.....
Gyaran muryan damai Martaba yayi yadawo da kowa daga dogon tunanin dasukaje, Hafiz ya fuskanta ahankali yace "Hafizu" dagokai Hafiz yayi ya kalli sarki da jajayen idanun nan nashi, cikin wata irin siga na lallaba mutum Sarki yace "kayahakuri Hafizu sanan kuma karka zafafa Al amarin, kadauka cewa haka Allah ya kaddara zai faru hakan kuma yafaru, idan Allah ya kaddara wance matarka ne ko ana ha maza ha mata saika aueeta, kaga yanda Allah ya kaddara Aneesah matar Aliyu ce koda ace Aliyu baizo yasace taba zakaga wani abu saiya faru dazaisa baza a daura auren nan dakaiba, iyayen Hafiz ina mai baku hakuri akan wanan lamarin daya faru kuyakuri, kuyakuri" murmushi Baban Hafiz yace "babu wata matsala daga bangaren mu Mai Martaba, maganar ka gaskiyace matar mutum kabarin sa, wlh mun hakura munkuma dauka ayanda Allah ya tsara, Aneesah ba matar Hafiz bace, sanan muna mata fatan alheri, Allah ubangiji ya basu zaman lpy, ahhh dan Allah mai Martaba kakace nacika azarbabi, tunda dai dama danka sanar damu wanan lamari ne ka kiramu dan Allah ina neman izinin ka akan zamu iya tafiya" ahankali Mai Martaba ya gyadamai kai yace "zaku iya tafiya Baban Hafiz, ubangiji Allah ya kiyaye hanya yakaiku gida lpy, mun gode da wanan karamcin" murmushi yayi yana dago Hafiz dayake zaune wurin kaman an dasashi, mahaifiyar shima ta mike tana murmushi wanda kallo daya zaka mata kagane she's hurt ta kalli su Ammi tace "sai anjiman ku" sosai Aneesa kewani irin kuka mara sauti she is feeling bad sosai for Hafiz dudda dama bawani soyayyan arziki sukayi ba but kobabu wanan he has been there for her kullum saiyazo yayta mata hira yana karanta mata novels hartazo tana walwala, sabida contribution din Hafiz ne tadawo normal haka Yaya yakeji yanzu?.
Mikewa tsaye Hafiz yayi da taimakon Mahaifin shi shi kanshi mai Martaba saida yaji wani iri dan yaga so kwatankwacin irin son dayagani a idanun Aliyu shima haka Hafiz ke sonta, ahankali yake daga kafa wasu fadawa biyu suka budemusu kofa juyowa mahaifin shi yayi cikeda murmushi yace "to mun barku lafiya, Allah yadawo daku kuma gida lpy" wani iri Aneesah taji kaman zata haukace batasan lokacin data dago idanunta dasukai jajir ba tsabagen kuka, hada ido tayi da Hafiz da Mahifinshi ke rike da shi zai fitar dashi waje, tunda take da Hafiz bata taba ganinshi a irin yanayin nan ba idanunshi sunyi jaa sun cika da kwalla sai kallonta da Aliyu yake ahankali Babanshi yajawo shi da baya baya yafita daga dakin yana kallon Aneesah har lokacin mahaifiyar shi tabisu tafita sanan fadawa suka rufo kofa wani irin fizge hannunta Aneesah tayi tamike da sauri tana kuka kowa nadakin yabita da kallo bude kofar fadan tayi daidai Hafiz na shirin shiga mota a parking space din dasukai parking motarsu dake facing fada, tsayawa yayi chak yakasa shiga ciki maman shi zata kirashi taga abinda yake kallo saitai shiru, dawani irin gudu Aneesah ta taho har gaban motan, tsayawa tayi gab dashi kaman zata shige jikinshi tafashe dawani irin kuka tama kasa bude baki tamai magana sai kuka, lumshe ido yayi yay shiru sai chan yabude idosu yana kallon yanda jikinta ke bari tanamai kuka kaman zata sume, murya chan kasa da bata fita sosai yace "bakimin komi ba Fateema I know how much Aliyu means to you, shine suna na farko dakika fara kiramin a healing process dinki, who am I nace zan shiga TSAKANKANIN SOYAYYAN gaskiya eh? Tayaya ma nazo harna shiga ATSAKANIN SOYAYYAn ku?" yadanyi shiru yana kallon yanda take kuka sosai tana kallonshi murmushi ya sakin mata ahankali yace "stop crying okay, ga mijinki chan yafito yana kallonki go and meet him, ina miki fatan alhairi arayuwan aurenki, Bissalam" yana maganan ya shige cikin mota tareda rufo kofa yana goge hawayen dasuka zubomai da sauri, Maman shi tace "mutafi Alhaji" kunna motar Mahifinshi yayi yaja sukabar wajen Aneesah ta duka akasa tana kuka sosai, she's feeling way to bad, super bad ma, ahankali Aliyu da idanunshi sukai ja yatako har zuwa inda take tsugunnawa yayi ahankali gabanta tareda daura hannunshi akan bayanta, murya chan kasa kaman zaiyi kukan shima yace "is okay, stop crying, let's go back inside wife" cikin wani irin masifa danji tayi mugun haushin Aliyun takeji ta ture hannunshi tareda mikewa ta kalleshi da jajayen idanun nan nata dake fitar da hawaye tace "don't call me wife am not your wife Ya Aliyu, kazo kaja kowa fushi yake dani, mesa baka barni anyi aurena da wanda yan uwana kesoba haaa, Ammi na fushi take dani, wanda yakamata na aura haushina yakeji all because of you Aliyu, wayace kasato ni, why did I even meet you in this life eh? To wlh bari kaji baruwanka dani dagayau sai yau, kadai aureni ba toni ban aureka ba, and bazan zau....." wani irin fizgota Aliyu yayi cikin fushi harsaida tafada jikinshi fuskarta yay cupping idanunta sunyi ja, cikin wani irin yanayin fushi yace "this should be the very last time kike dagamin murya kina magana, watch your tongue, and duk randa kika karamin maganan wani namiji ko wani ma at all that will be the first time I will so punish you da saikin raina kanki, you are my wife my property a yanzu duk duniyan nan ko Ammin ki batakaini iko dake ba, and am your husband give me my respect, the next time you talk to me in this manner I will show you who the man is" yafada cikin wani irin fushi da saida gabanta yafara faduwa, sakinta yayi cikin rashin wasa dan mugun haushin yanda tazo tanama wani kato kuka yake yanuna mata kofar fada yace "let's go" dudda yanda bakinta ke kumfan tamai tsiwa kasawa tayi danji tayi tana wani irin shakkan shi, ahankali tadaga kafa tafara tafiya yana biyeda ita abaya kaman ance za'a sacemishi ita, bude kofan yayi tareda rikemata hannu suka shiga ciki suka koma inda suke zaune tana kuka.
Gyaran murya Mai Martaba yayi yace "Alhamdulillah sun dawo, Fateema" yakira Aneesa da kanta ke kasa tana goge hawaye.
Ahankali Mai Martaba yace "inaso ki yafema baban mijinki, yay kuskure, ya cutar dake dakuma rayuwanki, mahaifinki ne mahaifinki will always be mahaifinka no matter what, kuskuren dayayi kuskure ne da kowa anan cikin mu kan iya aikata shi and am sure yanzu yay nadama sanan yadau darussa da dama game da lamarin sa'an nan wayanda suka hada miki wanan shairin suna chan gidan yari suna biyan bashi, sunyi hakane dansu raba kawunan ku ku tsani juna ku yanzu inaso you people should shame devil ku koma Abuja as one big family, kiyakuri kinji Fateema" gyadama mai Martaba kai tayi tana goge hawaye, Mai Martaba ya kalli Ammi datake share hawaye yace "kiyakuri Rukayya kiyafe ma yayanki ki sanya ma auransu albarka, ki koma gidanki kicigaba da bautan aure Allah kuma ya saukeki lpy" da sauri Dady yace "Ameen" Baffa da Inna ya kalla yay murmushi yace "Baffan Aneesah yanzu lokaci yayi dazaka ce wani abu dukkan abubuwan nan nada fadi nafadesu ne amatsayin na sarki wanan dole ne kuma hakkina ne na tabbatar da zaman lafiya a alumman dasuke karkashina kaine mahaifin Aneesah kace wani abu" murmushi Baffa yayi irin tasu ta manya yace "ai kariga kagama komi Allah ya taimaki mai Martaba, wlh dama tun farko ban riki mahaifin Aliyu dakomi ba sabida ni nasaka kaina amatsayin shi na kimanta Al amarin da ace nine shi still abinda yayi shine zanyi, makircin mata babu abinda baya haddasawa saidai kawai anemi tsarin Allah daga hakan, zancen auren Aliyu da Aneesah kuma banda wani ja da lamarin ubangiji shi rabo dakake gani har kissa yana iyayi dan haka muna addu'a ubangiji Allah yawa auren albarka yakuma basu zaman lpy, nasan halin Rukayya tun kafin ta haifo Fateema mace ce mai hakuri shiru shiru batada fushi amma intai fushi abin bakyau, Rukayya inaso kaman yanda mai Martaba yace kiyakuri babu wanda ya isa ya ketare abinda Allah yace zai faru, ki manta dakomi sanan kitashi daga nan fada, dake da mijinki da yaranku kutafiyan ku gidan ku a Abuja aje asha biki y'ay'a, Allah ya gafartama magabatanmu sanan Allah ya yafemana kurakuran mu, iyakan abinda zance kenan" ahankali Mai Martaba yace "Alhamdulillah, daga yanzu ninace komi yawuce matsala yakare ko Rukayya" yay maganan yana kallon Ammi da kanta ke kasa, dago kai Ammi tayi ahankali idanunta sunyi ja, ahankali tace "hakane Mai Martaba yawuce in sha Allah" murmushi yayi yace "zansa akaiku har Airport, kai Aliyu kabisu inyaso zansa a aiko da motarka gida, Allah yamuku albarka gabaki dayanku, sanan Allah yamaida ku gida lafiya" sanan yarufe taron da addu'an da annabi ya koyar sanan yakira wasu fadawa aka fito da wani jeep sanan Mai Martaba yace sufito, karasawa kusada Ammi Dady yayi da sauri yana kallon fuskanta, ahankali yamika mata hannu alamun ta rikeshi ta tashi batare data kalleshi ba takama hannun har wani irin ajiyan zuciya ya sauke ganin takama hannunshi alamun ta hakura kenan sanan sukayo waje, Baffa dasu Nasani ne suka shiga motarsu bayan Mai Martaba yasa ancika musu mota da tsaraban zazzau sanan Dady da Aliyu da Ammi da Aneesah suka shiga babban jeep din da Mai Martaba yabasu inda fadawa ke tukasu har Airport din kaduna.
Kafin Aliyu yasai musu ticket din first class na Air peace airlines dayake 2 za'a tashi yasa sukaje sukayo salla Aneesah takasa yarda su hada ido da Ammi Ammi kuma na lurada ita amma ta share ta koma menene saisun koma gida, karfe 2 daidai jirgin su yadaga zuwa Abuja.
Koda suka sauka Airport din Abuja babu mai cema wani abu kowa yay shiru Aliyu ya fuske kodan kunyan Ammi yaje ya sace yarta ya aure bayaji saima wani nishadi yake yana saton kallon fuskan Aneesah dayaga taki daga kai balle yasaran zasu hada ido.
Gaban tangamrmen gidansu bodyguard din yay horn sujojin suka bude musu shiga motar yayi yay parking kafin ma sufito su bude Aliyu harya sauko yabude fuskar Ammi ya kalla yana murmushi yace "Mum mun iso" saukowa Ammi tayi batare datace uppan ba tai gaba Dady ma yasauko yana binta abaya, ganin Aneesah taki tashi yasa yana tsaye daga wurin yace "sai nazo nadauki wife ne zata fito" jin haka yasa Aneesah tafito dan tasan bakaramin ajikinshi ba zai iya shigowa yadauketa, ahankali ta sauko zatabi ta gefenshi tawuce da sauri yatare gabanta, komawa tafarayi da baya da baya harta jingina da motar idanunta akasa, ahankali ya shige jikinta dan har cikinta da nashi na gogan juna, arude ta kallai kaman zatai kuka tace "mehaka Ya Aliyu sai Ammi taganmu dan Allah kadena" hancinshi ya goga kan nata yana dan cijan lips yana kallonta yace "to inta ganmu menene ba mijinki bane ba ni, magana zanyi dakene but before then tsaya I need your passport" yay maganan yana kara mannewa da jikinta yasaka hannu a aljihunshi yaciro wayarshi ya shiga Camera ya dauketa hoto sanan ya kalli hoton yay murmushi yace "I love My Barkono" harara ta ballamai da manyan idanunta tace "nine barkono?" dan murmushi yayi yana maida wayan Aljihu dama so yake tamai magana yace "nima ai badake nakeba da hoto nake" da sauri tace "bani ne a hoton ba nine kakecema barkono?" tai maganan cikeda masifa kaman zata dakeshi tana zaremai ido, ahankali kaman zaiyi kuka awani irin shagwabe ya shige jikinta yace "wife am tired ni muje part dina kimin wanka" da sauri ta turashi jikinta har rawa yake tace "M....mehaka Ya Aliyu? Dan Allah kasakeni naje daki Ammi zatamin fada" kaman zaiyi kuka yana turamata baki yace "to zakizo mu kwana tare a flat dina muyi kaman irin abun jiya da daddare?" yay maganan yana murmushi yana kallon fuskarta, awani irin kunyace ta dauke kai kaman zata nitse akasa tana turashi tace "nibansan mekake cewaba" unexpectedly yasakin mata kiss akumatu sanan yakai bakinshi saitin kunnenta yace "baby we haven't had our first kiss yet, am dying to kiss those yummy lips of yours dakike snoring dasu" tureshi tayi sosai wanan karan da duka karfinta zata gudu yarike hannunta yana dariya wanan karan kaman zata saki kuka tace "dan Allah ya Aliyu kasakeni kaji" ganin kaman zata fashe da kuka yasa yace "okay, peck me and tell me you love me" yay maganan yana zuwa kusada ita batare daya saki hannunta ba, ahankali akuma rude tace "peck" gyadamata kai yayi tareda bata kumatun shi yace "uhm peck me anan" kallon part dinsu tayi da duka flats din gidan ganin bataga ko mahaluki dayaba yasa ahankali tajuyo ta kulle idanunta kam tadaura bakinta kan kumatun shi dake dauke da soft saje, awani irin hankali tasakin mai cool peck da saida numfashin shi yakusa daukewa sanan ta janye fuskarta tajuya da sauri zata tafi yakara riketa da sauri ta shiga kokarin fizge hannun ta, da muryanshi datadan chanza yanayi murya chan kasa yace "tell me you love me first" makemishi kafada tayi batare data kallai ba tace "ni bana sonka ba fada kaketa min dazuba ai mun bata, dama jiya kawai ne nake sonka dan bakada lafiya yanzu kuma oh'oh" dan dariya yayi yace "bakisona kimanin kiss" murgudamai baki tayi tace "niba kiss bane peck ne ai" dan ware ido yayi yace "oohh I see, okay baki sonane...." dan shiru yayi yawani irin jawota cikin jikinshi tana tureshi amma saida yasata a kirjinshi yace "bakisona ne shine u were screaming in pleasure wen I was giving nonuwan nan nawa the first ever suck of their life" yay maganan yana kai hannunshi zai tabamata nono da tuntuni yake kallonsu tacikin hijabi, ihu tayi da karfi tsabagen tsoron dataji takoma baya da sauri dan karya tabamata ciwo suke sanan ta fizge hannunta da karfi taruga da gudu ta tafi flat dinsu Aliyu mezaiyi inba dariya ba sai dariya yake kaman bashine mara lafiya ba, when love is real is just so sweet and warm to the soul, jibidai kaman ba dazunan suka bataba amma daga ita harshi sun manta sun shirya, anytime they are together they create magic, he just believe shi da Aneesah can overcome anything in this life.
Ahankali tabude kofar flat dinsu Ammi data gani afalo ta daura kafafunta dasuka dan kumbura kan center table yasa gabanta yafadi sosai dat means taji ihun dataji, cikeda masifa Ammi tace "ki wangale kofan kinji duka kusan duniya su cikamin daki dama ban nemeki ba ai kibi mijinki ki tafi flat dinshi saikiji dadin yin ihu da kyau" rawa gabanta ya shiga yi tsabagen tsoro da sauri ta maida kofar ta rufe takasa shigowa dakin ta tsaya anan wurin kofa, remote Ammi ta dauka ta shiga chanza Channel ita kanta tarasa mesa takejin wanan shegiyar masifa da fushi tasan deep, deep, deep down tahakura but she feels dolene tai punishing Aneesah da Aliyu dakuma ubansu babban goron, Aneesah kuma wani shegen haushi take bata, tun dazu kuka take tazaci kukan gaskene, ashe jira take itada Aliyu su kebe itane takejin ihun Aneesah tundaga tsakar gida harnan daki, lallai yarinyar tafa tai aure itama tasan dadin miji, zataci kaniyar tane.
Saka Channel din hausa tayi tajuyo dakai ta kalli Aneesah data kasa barin wajen kanta akasa tace "bance ki tsayamin akaba wuce kije ki daura abinci aci" ahankali Aneesah ta wuce kitchen hijabin jikinta tacire ahankali ta daura kan kofar kitchen din ta shiga girki, cikin one and the half hour tahada white rice da za'aci da Irish and kidney sauce, samin kanta tayi da hada spaghetti na sea food wanda Aliyu ne a zuciyan ta data dafa, saida tagama tass sanan tajuye a wani hadadden bowl ta zuba mozzarella cheese asama tasa a oven 2min yayi ta ciro sanan tadau bowl din tasamai marfinshi takai dining ta jera komi sanan takoma tahada simple juice na apple and Banana dansu kadaine a fridge dinsu shima takai dinning sanan tawuce sama dan watso ruwa.
Ammi tana zaune kan kujera tana kallon aka bude kofa, da sauri ta kalli kofan ganin Aliyu ne yasa ta dauke kai tacigaba da kallonta, karasowa falon Aliyu yayi yazo har inda Ammi take ya tsugunna a gabanta kaman zai mata kuka yace "Mum wlh am hungry sosai, binci komiba tun jiya" juyowa Ammi tayi ta kallai zata rufeshi da masifa amma takasa sabida fuskar tausayin daya mata, dauke kai tayi kaman bazatai maganaba saikuma tace "abinci na dining jekaci" dan murmushi yayi cikeda jin dadi takulashi, ahankali yace "Aneesah taci nata Mum?" juyowa Ammi tayi da sauri ta kallai ganin yanda Aliyu ko kunyan ta bayaji, shiyay tambayan itakejin kunya, dauke kai tayi tace "bansani ba ka tambayeta mana" mikewa yayi kaman dama jira yake tace haka yace "bari naje na kirata Mum tazo muci abincin tare" da gudunshi harwani doki yake ya ganta yay hanyar stairs, juyowa Ammi tayi tabishi da kallo yanda yahau kan stairs din da gudu, haba takama tace "hmmm ba shakka, bazan bari yaran nan sujamin abin kunya ba" tsaki taja tadau remote tana kokarin chanza tasha tace "like father like son, hmmm".
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
7️⃣9️⃣
Da gudu Aliyu yakarasa hawa stairs din yana kallon dakunan wajen, baitaba hayowa saman ba tunda suka shigo flat din this is the first time dayake hayowa, baima doshi dakin Ammi ba dan yasan dakin master bedroom ne, dakin dake facing nata yawuce, ahankali yasa hannu yabude dakin, babu kowa adakin sai ko ina adakin dayake agyare ga turare an kunna a burner dake wani hadadden kamshi da alamu yanzu aka gama gyaran dakin, atampan dake jikin Aneesan dayagani akan gado yasa yagane dakin Aneesah ne nan, shigowa dakin yayi da kyau yamaida kofan yarufe ahankali gudun kar yay kara yana kallon dakinta yanda komi yake so neat agyare tsaf tsaf, yajuya yay hanyar bayi yana tafiya ahankali ya tsaya gaban bayin knocking kofar yayi batare dayay magana ba dan katasan shine, Aneesah dake ciki tana wanka ne jin anbuga kofar bayin tadaga murya adan tsorace tace "ganinan fitowa Ammi" wani irin makirin murmushi Aliyu yayi yajuya da sauri yay wurin window dakin, da sauri yasaukar da labulayen yana kallon yanda hadari yahadu awaje, karasawa yayi wurin switch din wutan dakin ya kashe, dakin yay wani irin duhu ta yanda koshi kanshi baima gani sosai, lallabawa yayi yaje ya tsaya gaban bayin hannunshi yadaura kan switch din wutan dake gaban bayin ya kashe yakafa kunnenshi jikin kofan bayin yanajin sound din da Aneesah tai making irin na laaaa sun dauke wuta, wani irin thumbs up yayi irin perfect dinan sanan yakoma baya ya makale jikin bango yana jiran fitowar ta.
Ganin sun dauke wuta yasa Aneesah taja towel dinta brown color tadaura sanan tabude kofan tafito ahankali tana sharce ruwan goshinta da yatsa tana daddafa bango da dayan hannun sabida yanda dakin yay duhu, dan tsaki taja tace "ashe ana dauke wuta awanan gidan"
Wani Murmushi Aliyu yayi kafin ahankali yadaga kafa yafara tafiya sadaf-sadaf without making any sound sanan yawani irin rungumota tabaya cikin wani irin bala'in tsorata Aneesah tabude baki zatai ihu yawani irin juyo da ita tahadu da jikinshi kafin ya chabke bakinta kaman wani mayunwacin zaki ya shiga kissing dinta kaman zai cinye mata baki, sosai Aneesah jikinta kerawa danta bala'in tsorata inda ita mai hawan jini ne dasaiya tashi, jin kamshin turaren Aliyu yasa tagane shine, wani irin haushine yazo mata wuya ganin yanda yake kissing dinta gabanta na faduwa ta shiga kokarin kwace bakinta amma baya barinta baima bata chance din, wani irin fizge towel dinta dayayi yay cilli dashi yasa tai kasa zata tsugunna tana kokarin fizge lips dinta, daukanta yayi chak da karfi tana wunwuntsila kafa batare daya saki bakinta ba yawani irin kwantar da ita kan gado yasaki bakinta yasa fuskarshi awuyanta yarugumeta soo soo tight yana sauke ajiyan zuciya murya chan kasa yace "our very first kiss wife, and it feels incredibly good" wani irin haushi Aneesah taji yabata dan iskanci saidai kawai yafado daga sama all of a sudden yana fizge kayan jikinta yana yanda yaga dama da ita daga ta taimakamai ta aurai jiya shikenan zai maida ita wani gida ko abinci ma zatace haka ake auren wanan ai iskanci alalan gwangwani ne.
Tureshi tayi daga jikinta tanaso ta tashi, make mata kafada yayi batare dayako matsa ba, cikida masifa tace "wlh kadenamin irin abin nan, kuma ni kadaga ni" makemata kafada yayi yana karayin lamo ajikinta, cikin wani irin dan iskan murya yace "ni, ni, ni I want to suck, kibani madara na" wani irin bushewa miyan bakin Aneesah yayi, da sauri ta daga hannun tana kokarin kare boobs dinta dayariga ya kwanta a kansu kirjinta na dukan uku uku, cikin wani irin fushi da jin haushi kaman ta kwadeshi da duka takeji tace "wai me haka? Aliyu kagadai banson irin iskancin nan, kadagani inba hakaba wlh kome namaka kaikaja" sake make mata kafada yayi ashgawbe yace "ni kike kira da Aliyu kai tsaye ni tsaran wasan kine kin rainani ko?" dan murmushi tayi mai hade da dariya daya lobar da dimple dinta, cikeda kunya tace "sorry to kaine kabata min rai shine na manta nafadi sunan kai tsaye, to dan dagani kaji Ya Aliyu na" sake make mata kafada yayi yana wani jin dadin yanda tacemai Aliyuna yace "anki adagaki din Barkono" dariya sosai tayi hartana kyalkyace wa, cikin dariya sosai tace "niba Barkono bane wlh, sunana Fateema Zara, Fateema Bintu, Fateema Aneesah, haaaaashhh, wayyo, wayyo Ya Aliyu kanada nauyi nika dagani I can't feel my body anymore" dudda yasan ko kadan bai sakin mata nauyiba amma saiyace "bari lemme make you feel it back" ihu tayi da sauri tace "wlh to inaji, I can feel my body, Ya Aliyu kaga tashi daga jikina am telling you for the last time" wani irin murmushi Aliyu yayi yace "oh'oh ni I want to suck madara, feed me harsaina koshi sanan na dagaki" cikin wani irin takaici dajin haushi Aneesah tace "wlh ka dagani ko namaka wani abu" make mata kafada yayi yana gyara kwanciya dan he really wants to make his wife his best friend and playing buddy, soyake yasaba mata dashi ta yanda ko kwana daya zatayi bata ganshiba sai taji ajikinta tsabagen yanda zatai kewan shi, cikin fushi tace "kafin na kirga uku kadaga ni inba hakaba zakaga abinda zan maka, daya! Biyu!" ganin ko gezau baiyiba saima kara tusa hancinshi yayi awuyanta yana shinshina ta kaman sabon vampire yasa azuciye tace "uku" wani irin kai hannuwanta tayi ta both side din gefen cikin Aliyu ta shiga yimai chakulkuli, wani irin dariya Aliyu ya shiga yi yana birgima yace "auuuuhuuu Daddd, Dadd, zan bari, zan sauka to kidena pls" yawani irin bankare yafada gefenta a gadon yana ihu yana dariya, fashewa da dariya itama Aneesah tayi abin na mugun yimata dadi yanda yake ihu yana dariya kaman sabon mahaukaci yana kiran Dad yana rokonta data bari, hawa kanshi tayi ta zauna akan ruwan cikinshi itama still tana dariya sosai dan dariyanshi sa dariyanta dariya yake, he is laughing like a small boy irin sangartattun yaran nan dan baisaba dariya ba saidai murmushi, ganin yana haki kaman zai suma tsabagen dariya yasa while still doing the chakulkuli for him tace "zaka kara hawa kaina kawani kwanta like a baby, zaka kara?" girgixa mata kai yayi yana dariya sosai yace "please stop wife, wayyo Daddd save me from Barkono" wani mugun chakulkuli Aneesah tamai sama danada tace "au ninema Barkono ko?" girgiza mata kai yayi yana dariya sosai yana ihu kaman su kadai ne agidan yace "No bake bane" da sauri tana dariya sosai ganin yanda tasamo maganinshi tace "to wayene Barkonon?" da sauri yace "nine, nine, nine wife, yakuri" dariya Aneesah tayi tace "okay to zaka kara hawa kan jikina?" girgiza mata kai yayi yana dariya sosai, da sauri tace "oh nizaka ma wayau give me answer yes or no, zaka kara?" girgixa mata kai yayi da sauri yana dariya kaman zai mutu yadau pillow gadon batare dayabari ta luraba ya jefa mata afuska da sauri Aneesah tasa hannu ta kabar kafin ta maida hannun tacigaba da yimai chakulkuli, yawani irin kifar da ita kan gadon yakama hannunta yarike yahau kanta shima, ihu Aneesah tayi tace "wayyo Allah na, yakuri to kasakeni" dariya yayi sosai kaman bashine maijin yunwa ba yaga Aneesah yakoshi cikinshi ya cika, cikin dariya sosai yace "ai wlh tunda kikamin chakulkuli I must suck my madara, danayi niyyan na kyaleki saikinzo kwana a shashina amma yanzu banga abinda zai hanani shansu to my content ba, sainai biji biji da Mr Milk" ihu tayi tana wani zabura amma ko ajikinshi rike hannuwanta yayi gam tana wunwuntsila kafa yawani kafa kanshi akan boobs dinta kaman mayunwacin yawani zuko, ihu Aneesah tayi da duka karfinta wawwyoo Allah Ammi na kinganshi ko jitayi kaman yasa mata ice akan nippy dinta, wani irin vibrating nipple dinta yafara saitaji kaman ma abu na fitowa tsabagen yanda yakesha......
Wani irin zabura Ammi tayi daga kan kujeran datake tai hanyar fita daga flat din kaman ana ingizata wanan rashin kunyan da ubanme yay kama eh na yaran nan? abinda Aliyu zai zamaar mata da Aneesah kenan yanzu dan iskanci, dan gidansu yanzun nan yagama kiran ubanshi yanzu kuma yasa mata y'a tana kiranta to suzo sumusu me kaga iskanci da kakide, bude kofa tayi har karo sukaci da Dady dake tahowa tsabagen saurin datake, da sauri Dady yakoma baya yana kallonta yace "lafiya menene adakin kike fitowa da sauri haka?" dauke kai tayi tareda ballamai harara batace komiba tafice gabaki daya abinta taja wani plastic kujera dake gaban flat dinta ta zauna, ganin yanda ta zauna yasa Dady ya tabbatar abune yakorota haka waje dan Ammi batada zaman tsakar gida ko kadan, da sauri yafada dakin yana dube dube, dariyan Aliyu dana Aneesah dayaji daga sama suna ihu sosai, Aneesah na wayyo Ammi kicema Ya Aliyu yabari, Aliyu na dariya sosai dariyan da shi kanshi Dady rabon dayaji Aliyu na kyalkyace da irin dariyan haka tun yana dan yaro yaji yana dariya yana cewa bazan bariba wayace kimin chakulkuli eh. Wani irin salati Dady yabuga yace "La'ilaha illalahu" da sauri yajuya yafito yasami Ammi a inda take zaune kan plastic chair tai kini kini darai tana bubbuga kafa, dan dariya yayi kadan kafin ya danne dariyan kar abin yazaman musu bala'i ganin yanda take kallonshi yamiko mata hannu yace "taso muje shashina tunda abinda yaran namu suka zama kenan, yan tselan uwa kuma sai kiranmu suke kome zamuzo mu musu oho" Dady ya kece dawani irin dariya kana ganin dariyan kasan na farin cikine, tsayawa kallonshi Ammi tayi ganin yanda yake dariya looking so happy, bazatai karyaba Dady is such a handsome man dudda yay aging yanzu but he is super handsome and always looking muah like a snack pack, dan murmushi tayi ta mike tsaye fuuu tai hanyar flat dinshi tana juyamai baya cikeda rangwada, wani irin tahowa Dady yayi da sauri yadan kalli tsakar gidan ganin babu kowa a compound din yasa yabama bombom din Ammi pap, yay spanking nasu in a very naughty way, da sauri Ammi tajuyo ta kallai, kashe mata ido daya yayi yace "basu da manners ne saisa nadan musu pap sau daya, they keep calling my name" dan murmushi Ammi tayi tana danne dariyan dake cinta ganin iskancin da Dady kemata saisa tace like father like son dazu, tajuya tai flat dinshi tanaji ajikinta yanda Dady yakafe ass dinta da idanu kaman zai cinyesu da ido.
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
8️⃣0️⃣
Ganin ta sakinmai kuka sosai yasa ahankali yasaki Boobs din yana matsawa yadaura kanshi kan fuskarta yana lashe hawayen dake zubomata, ahankali yace "wat why are you crying?" hannunshi dake squeezing boobs dinta dashi ta kabar tace "nika dena shamin uhm.....it hurts" murmushi yayi yanason yay kissing dinta da ta kawad da fuska, murya chan kasa yana wani irin shinshinata yace "serious? Bari na kunna wuta naduba naga mesa yake miki ciwo" da sauri tarikeshi ganin yana neman tashi tai ihu tace "a'a nika bari, Ya Allah dan Allah kadena min haka banso Ammi zatamin fada karka kara shigowa dakina" make mata kafada yayi ashgawbe yace "oh'oh ni saina shigo wlh, kuma ni kidena cimin Ya Aliyu, give me a love name" dan murmushi tayi ganin yanda yake mata shagawaba akan jikinta sake shagala tayi taja kunnenshi duka biyun, ihu yayi ashawabe. "auuch it's hurts wife" sakin kunen tai ahankali tareda shafa fuskarshi ahankali in a loving way, wani irin sanyi yaji hakan yasa ahankali yamaida kanshi kan kirjinta yay lamo tareda kankameta feeling kaman let this moment not end at all kaman they should remain like this forever, ahankali take shafa bayanshi har zuwa keyanshi tana sauraron yanda zuciyoyinsu ke bugawa atare, murya chan kasa cikin wani irin yanayin na shaukin so tace "zan samaka suna guda four, English Name, Hindi Name, Hausa Name, Arabic Name, and a Naughty name" takarashe maganan tana murmushi sosai, da sauri cikin wani irin farin ciki yadago kanshi ya kalleta dudda baya ganin fuskarta but yana ganinta a zuciyan shi da sauri yace "super excited, yay am happy, wife is going to give me names" murmushi tayi kafin ahankali tana turo baki tace "to ka kwanta kadena kallona" da sauri ya maida kanshi kan kirjinta yadaura hannunta ahankali saman boobs dinta ba tace mai komiba ganin bai matseshi ba, ajiyan zuciya tadan sauke kafin ahankali tace "English name dinka is SNUGGLES kasan mesa nasamaka snuggles sabida kafiye son shiga jikin mutum, kacika son cuddling all the time" wani irin murmushi Aliyu yayi yawani kara shigewa jikinta yana sauraronta, ahankali tace "I will name you a Hindi that is indiyanci as LADDU" wani irin ihu Aliyu yayi yace "may nayyyyy wife Laddu kuma it sounds like strong tusa" dariya sukayi dukansu atare kafin ahankali tace "Laddu is a very delicious sweet da indiyawa can not live without it, I name you Laddu cus to me you are more than a delicious sweet to me" cikin wani irin yanayi Aliyu yace "okay okay now am super emotional wife, I wanna cry" girgiza mai kai tayi tana shafa kanshi tace "no don't kaji Snuggles" gyadamata kai yayi ahankali, murmushi tayi tace "يا قمر that's my moon, you are just some dake haska min acikin duhu, ni zarah kaikuma wata agareni" murmushi yayi yawani kankameta tareda manna mata kiss awuya, ahankali tace "sunan dazan saka maka kuma a Hausan ce shine TSIGAN JIKINA, you are some one da any slight touch of yours nasa TSIGAN JIKINA TASHI now your naughty name" wani irin jijjiga yafara a jikinta yana cizan lips dinshi yace "say it please gurl, eager" murmushi tadanyi tareda juya idanunta dan kunya takeji, jijjigata yayi cikeda kosawa yace "please wife kifadamini inji" da sauri tace "to nika barni ai zan fada" da sauri yace "okay fada to" cikin wani irin murya chan kasan makoshi tace "your naughty name is HOT STUFF" tana fada tawani irin tura shi aguje zata tashi ihu Aliyu yayi ya fizgota ya kwanta wanan karan tareda daura ta kan jikinshi ya daura hannunshi kan waist dinta, yace "Lorddddddd I fucking love this naughty name HOT STUFF" rufe fuskarta tayi da hannayenta cikeda kunya tana murmushi, hannunta yakama yasauke kasa ahankali yajawo fuskarta daidai fuskarshi murya chan kasa yace "kin iya sama mutum suna wife, your husby is really a hot stuff, dan ma baki ganni tsirara ba, I got some goody goody abubuwa install on this your Leo's body, am really a Hot Stuff baby zan nuna miki tonight, I will stripe my self naked right in front of your ey......." hannunta ta daura akan bakinshi tana dariyan kuka.
Tace "nika denamin maganan iskanci sani jin kunya yake wlh, ashe haka kakeda surutu dako gaka shiru shiru kaman bawan Allah" bude bakinshi yayi ya dan cije hannunta data rufe bakinshi dashi da gudu ta janye hannunta tafada kan gadon tana "wayyo Allah Ammi hannuna" dariya yayi yabata side cuddle tareda daura fuskarshi kan gefen fuskarta ya shigar da ita jikinshi sosai duk sukai shiru suna sauraron ajiyan zuciyan juna, Murya chan chan kasa Aneesah tace "Laddu" ahankali shima yace "yes wife" murya chan kasa tace "don't ever leave me" da sauri yace "I wouldn't do that for anything in this world" shiru duk sukayi , almost 5min sunyi shiru ahankali yace "are you there wife" gyadamai kai tayi tace "yes I am يا قمر" wani irin cute smile yayi yace "nima zan saka miki sunaye na yarurrukan dana iya, English name, Arabic name, Hausa name, Hindi name, Italian name, Korean name, Russian name, French name, saikuma Tsokana name" murmushi dukansu sukayi atare, hannunshi dake kan cikinta ta kama ahankali tareda lumshe ido tace "uhn start" lips dinshi yadan lasa tareda sauke asirtaccen ajiyan zuciya yace "English name" dan shiru yayi kafin ahankali yace "wife do you know that I have three good English names for you dan one yamiki kadan" wani irin murmushi tayi cikeda jin dadi da sauri tace "fadamin inji nakosa wlh" yanda tai sounding so excited yasa yace "okay" yadan gyara murya ahankali yace "English names din dana saka miki are Tiger Toes" zaro ido tayi da sauri ta juyo tai facing nashi kaman zatai kuka tace "nine Tiger Toes" dan dariya yayi ya rungume ta tsam ajikinshi tareda lumshe ido ahankali yace "I call you TIGER TOES because you are such a short-tempered girl, kin tuna ranan dakika zubamin mari kika zageni?" da sauri tabude ido zatai magana ya girgixa mata kai yace "nayy I don't want you to talk I've forgiven you okay, mucigaba" yay murmushi tareda jan hancinta iskan dake kadawa sabida yayyafin da aka fara yafara kadawa, lumshe ido yayi yana shakan kamshin kasa dake shigowa dakin sanan yay murmushi yace "your second english name is MY FIGHTER" kaman zatai kuka ta turo baki tace "Snuggles this is cheating nine fighter" gyadamata kai yayi yace "Tiger Toes you are My fighter because you fight with me all the time, and the first time dana fara ganinki fada naga kinayi kina tsiwa, I love your fights it attracted my heart wlh" yay murmushi itama murmushi tayi tana tuna ranan datai fadan harda yima Nazeef zanen lalle a fuska, murya chan kasa yace "english name din dana saka miki na uku is MY Coco" wani irin murmushi tayi dan sunan sounds sweet to the ear, murmushi shima yayi yace "you are brown skin so is Coco beans, banda haka am completely addicted to you and I feel bazan taba iya rayuwa babu ke ba that's why you are My COCO" murmushi tayi sosai har yana jin sautin murmushi, shima murmushi yayi ganin he is making her happy with the names, sanan yace "Arabic name din dazan samiki is حياتي, My Life, u are my life Coco, without you life is meaningless" kankameshi tayi sosai tama kasa magana tsabagen farin ciki, ahankali yace "Hausa name dinki is FURE that's flower, my flower girl, so beautiful ga kama idanun, if you look you must relook that's how My Tiger Toes is" dariya dukansu sukayi atare kiri kiri Laddu ya rada mata suna yatsun Tiger hmmm, murya chan kasa yace "Hindi name dinki is MERA PYAAR yana nufin My Love, if you ain't My Love what are you then?" yatambayi kanshi kafin ahankali yace "You are the love of my life Mera Pyaar" shiru tayi tanajin wani irin sonshi na shiga bloodstream dinta bata taba sanin haka soyayya keda dadi hakaba sai tsakanin jiya da yau dinan.
"kinsan wani Italian name nasaka miki?" da sauri ta girgiza kai, murmushi yayi yace "Italian name dinki is FRAGOLINA yana nufin Little strawberry 🍓, kin taba ganin yanda strawberry ke girma?" da sauri ta girgixa mai kai alamun a'a, ahankali yace "Little Strawberries are very cute to the extend idan kagansu sai kaga kaman ka sace ka gudu dasu tsabagen kyawun su you are just like one Fragolina Aneesah" murmushi tayi wani irin bala'in dadi takeji en bana wasaba duk itace mai wayan nan sunan maganan shi dataji ya katse mata tunani yace "Korean name dinki" da sauri tace "sunan yan Chinese irinsu Jackie Chan" dariya yayi yace "naki yafi dadi Hayati infadamiki kiji?" murya chan kasa tace "Yes Hot stuff" baisan lokacin daya saki murmushi ba data kirashi da Hot Stuff ba, ahankali yace "your Korean 🇽🇰 name is NAE SARANG yana nufin masoyiyata my love in Korea" wani irin shigewa jikinshi tayi tana rasa mezata cemishi tsabagen dadin datake ji, ahankali yace "saura sunanki na yaren French dakuma Russian 🇷🇺, wanne kikeso kifara ji cikin su?" da sauri tace "French" gyadamai kai yayi yana goga hancinshi kan hancinta, ahankali yace "your French name is MA CHOUPETTE....." wani irin ihu tayi tace "wayyo My Moon this suna is too wuya wlh, Choupemene?" dan dariya yayi yace "MA CHOUPETTE yana nufin My cabbage, su Aneesa kabejina" yawani irin fashe da mugun dariya itama tana tayashi, cikin dariya sosai tace "mine choupate kace komene" cikin dariya sosai yace "I said MA CHOUPETTE Mera pyaar ha'a" dariya dukansu sukeyi da kyar ita tafara tsayar da nata sanan tace "okay okay mudena dariyan saina karshen, tell me my Russian name" tsayar da dariyan yayi yasa hannunshi akan kunnenta yana shafa helix dinta ahankali, ahankali yace "your Russian name is SOLNISHKA yana nufin Sunshine, kin tuna dazu kin kirani ur Moon, nikuma you are my sunshine" wani irin rungume shi tayi tana murmushi tace "Sona mene kace sunan?" murmushi yayi yana shafa gashin kanta yace "SOLNISHKA sunshine, sai last but not the least sunan tsokanan ki" da sauri ta chunno mai baki tace "mene?" shiru yayi kaman bazaiyi magana ba sai yace "BARKONO" ihu tayi kaman zatafashe da kuka tace "oh'oh ni wlh ba barkono bane" dariya ya shiga yi sosai Aneesah is just everything he ever wanted with a plus, fuskarta ya shafa ahankali yace "do you love your names" rungume shi sosai tayi tace "yes I love it banda Barkonon nan, thank you Snuggles" hancinta yay kissing ahankali yana sauraron yanda ruwa yafara sauka da karfinshi, kafin yasaki hancin ahankali yace "you are welcome Tiger Toes" shiru sukayi suna kallon junansu tacikin duhun, ahankali Aliyu ya zura hannunshi cikin aljihun bayan wandonshi wayanshi yaciro yawani irin kunna hasken, ihu tayi da sauri taja bargo tana lullube jikinta, wani irin tuo baki yayi ashgawbe yace "niki denamin haka Ma Choupette bana aureki ba, ai am ur husband wlh kinbarni naganki" makemai kafada tayi tace "huum, ankawo ni dakinka ne, laaaaa nabani Ammi Tsigan jikina, tashi tashi kafita, taganka daka shigo?" gyadamata kai yayi cikin halin ko Inkula yace "tana falo nahayo stairs nataho dakinki" cikeda tashin hankali Aneesah ta turashi jikinta har rawa yake dan sai yanzu ta tuna da Ammi, tace "na shiga uku, Laddu go katafi please natashi nasaka kaya na sauka kasa Ammi zatamin fada" make mata kafada yayi tanajan bargon kaman wani jariri yace "Fragolina I want to suck my Madara feed me like your little one" wani irin daure fuska tayi ta kalleshi kaman ba itane tagama rokonshi yanzun nanba tace "Snuggles wlh banson iskanci kadena min haka, kama denamin irin maganan nan banso, tashi kafita" ahankali yasake make mata kafada yace "wlh koki bani kona sha, am stronger than you kin sani ko" turomai baki tayi tace "kai dinne kafini karfi chab, hu'um, infa kadaki mutum hannunka ciwo yake, nika dagani kona gwadamaka power na Snuggles" dariyan dake cinshi ya danne yawani irin fizge bargon jikinta da hannu daya ya yar akasa zatai ihu ya kama bakinta ya shiga kissing._*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
8️⃣1️⃣
Ahankali ya shiga kissing dinta kaman irin yay kwana darin nan rabonshi da kissing nata yanakai hannunshi kan belt din wandonshi yana kwancewa, yaja wandon nashi kasa batare daya saki bakinta ba sanan yakarasa cire sauran wandon da kafafuwanshi ya yar yaja boxer kasa shima ya yar sanan yasaki bakinta yana cire rigan jikinshi yarike kafafun ta gam cikin kafarshi gudun karta gudu yacire rigan ya yar, fashewa tayi da kuka sosai tarirrikeshi atsorace tace "dan Allah karkamin irin abun jiya Hot stuff wlh tsoro nikeji kaga Ammi na nan dan Allah karkayi" mayar da ita kan gado yayi ya kwantar cikin muryanshi data shake sosai yace "bakiga ana heavy rain ba Mum bazataji ba, beside haka ma rainy times is such a cozy moment, am so aroused Coco please kibari nasami natsuwa mufa Amarya da Ango ne, let's make love, let me eat you off, kinsan for how long I've been waiting for this moment? I want you to dis virgin me today, please Tiger Toes have me to your satisfaction kinji My Fighter, give me hot romance that's gonna make me cum, sperm is too much a marana plsss and its hurt badly" yanda ma yake mata maganan ashagwabe kaman zai mata kuka shiyafi tadamata da hankali komawa baya ta shigayi hakan yasa yay wani matsiyacin murmushi yafada kan gadon tareda ware kafa hannunshi daya kan Manhood dinshi dake sparingly clockwise tsabagen mugun sha'awa dake cinshi yarike shi gam yana wani irin nishi kaman mai shirin mutuwa yana tari, arude tazo kanshi fuskarshi ta taba tace "Ya Aliyu menene? Mehaka please stop joking da rashin lafiya banaso" ganin da gaske yake saiyi yake yasa da sauri ta kwanta kan jikinshi tace "to gani kasha amma dan Allah karkamin komi kaga dakin Ammi muke pls" gayada mata kai yayi yana tashi zaune yawani irin kwantar da ita yana ware mata kafafu, cikin muryan wanda ke shirin kuka yace "romance me" cikeda tashin hankali tace "wlh wlh ban iyaba kaji na rantse, bansan Yaya zanyi ba" murmushi yayi ganin yanda takemai rantsuwa, murya chan kasa yace "okay ni zanyi to" tongue dinshi yaciro ahankali yadaura kan goshinta, wani irin ajiyan zuciya ta sauke jin sanyin lips dinshi da harshen, gently yajawo harshen kasa har zuwa kan hancinta kafin ahankali yasaukar da bakinshi kan nata, batare dayay kissing dinta ba yace "give me your tongue"
Fitomai da tongue dinta tayi kaman wata wawiya, gently yay sucking tongue dinta har wani ijiyan zuciya ta sauke bakin Ya Aliyu dadi sosai har wani taste taste din mint yakedashi, yanda yake sucking tongue dinta yasa taji lips dinta na rawa tanajin wani irin force na dragging nata to collect his soft lips dake manne da kasan buttum lips dinta, lumshe ido tayi bakinta nadan rawa ta kama bottom lips dinshi kaman wata matsoraciya, kaman abinda Aliyu ke jira kenan yashiga wani irin kissing nata bakinta na rawa tanaso tamaidamai da martani tana kunya kafin finally tai giving in ta shiga kissing dinshi sosai tana nishi, gently yake tafiyan tsutsa da hannunshi harya saukar da hannun kan boobs dinta, wani irin matsawa yayi saida Aneesha ta saukar da ajiyan zuciya, sake matsawa yayi da karfi hakan yasa ta shiga kokarin fizge bakinta dan nipples din ciwo suke mata, daura dayan hannunshi yayi akan dayan boob din ya shiga matsawa yana kissing dinta, lumshe ido tayi tana wani bankarewa ganin kaman zai ciremata boobs, wani iri takeji dadi dadi zafi zafi, dadin ma is trying to overtake zafin, cigaba da kissing dinta yayi yasaki right boob din while squeezing d left one, yasaukar da hannunshi kasa yana kaiwa kan abdomen dinta, shafa kafafubta ta shigayi da juya yanda yake shafa mata mara yasa taji kaman she's even dripping, ahankali yacigaba da saukar da hannunshi kasa kafin gently yadaura hannunshi kan P dinta dayaji shi so wet, wani irin nishi yayi yana kissing dinta yadan saki bakinta cikin muryan sha'awa yace "you react to my touches, you are so wet Coco, what a juicy P you got, hulala my juice island" wani yammm taji sabida maganan shi tama kasa magana sai wani lankwasa take kaman macijiya the way yake flicking nipple dinta dayatsa yanasa taji kaman zata suma, buttom lips dinta ya kama yana taunawa a lit bit rough, ahankali yasa hannunshi yana shafa P dinta daga sama zuwa kasa kafin yasa thumb dinshi ya lailaya clits dinta yanajin yanda her body is releasing natural lubricant irin ready for sex dinan, juice din is so slick and viscous dan yasa ko clits din baya iya kamawa da kyau sai sulbumai yake, process din da yakeyi na kamawa yana sabulemai daga hannu yasa Aneesah ta buga ihu. "uuuuuuhh, pls pls kaga kafara ko kadena, wlh nafarajin fitsari" dariya yayi yace "yes gurl I wanna make you squirt" yay maganan yana sa his smallest finger dinshi in her V hole, kankameshi tayi jikinta yahau rawa tace "zafi yanzu" yanda tai maganan saida yasa yadanyi dariya kiss yama bakinta yace "relax u are going to enjoy din, kiss me in bakiso kiji zafi" dawani irin sauri takama bakinshi, ahankali yabata firm stroke wani iri taji kaman kanta zai kwance karban bakinshi yayi daga bakinta ahankali yace "does it feel good?" gyadamai kai tayi batare datama sani ba, ahankali yacigaba da stroking nata da smallest finger din batasan lokacin data saki bakinshi ba tai wani irin bucking up tanajan bedsheet din gadon da karfi kaman zata suma tace "urggggh da....." tama kasa magana, ganin tasaki bakinshi yasa ahankali ya chapke boobs dinta ya shiga sha in a rough sweet way, jitayi kaman zata mutu ihu ta shiga yi. "wayyo Allah ya Aliyu do....karka dena zkacigaba please" yanda yake stimulating dinta da fingering dinan yasa tafara ambaliyan more juice kaman an kunna pampo, cire finger dinshi yayi ahankali ganin she's long gone ya ware kafarta da kyau ahankali ya shiga tsakiyan kafafun yakama erected Manhood dinshi yakai kan P dinta yadan tura kadan kaman a dawo da ita hayyacinta, ihu tayi tace "wayyo Allah na menene wanan Hot Stuff?" cikin wani irin murya dabata fita sosai Aliyu yace "is My dick Coco, let's making love abukace nake wlh" fashewa dawani irin wawan kuka tayi tana turashi tace "a'a nidai, kadena da zafi fa" hannunta datake turashi dashi yakama yadaura kan P dinshi ya danne rubtse ido yayi yana cije lips yace "ahh Baby your hands feel warm on it, can you feel how hard I am? Abinci takeso bakiga amike takeba please" fashewa sosai da kuka tayi ta shige jikinshi kirjinta na bugawa tara tara har majina tace "dan Allah karkamin komi, wlh am not ready, child abuse zakayi am just 20 fa please ya Aliyu ka tausayamin banson zafi" ganin yanda take kuka sosai yasa yace "okay, lemme screw your thighs then please"._*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
8️⃣2️⃣
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Yay maganan yana kwantar da ita, kin kwanciya tayi tafashe da kuka sosai tace "pls" girgixa mata kai yayi shima yace "pls" kabar da hannunshi tayi daga jikinta tanajan jikinta zata tashi tana kuka tace "wlh karka sake kamin komi" ganin gardama takemai harda wani kabar da hannunshi yasa ya danneta yakama hannayenta yana mayar mata dasu baya, fashewa da kuka sosai tayi tana kokarin fizge hannunta amma takasa hakan yasa ta gwale zata ihu da sauri ya hada bakinshi da nata yanajin yanda tahade kafafun ta ta matse, kama hannayenta yayi da kyau ya matse asaman kanta sanan yakwanta akanta, ahankali yakama Erected Manhood dinshi yakai tsakankanin cinya ta data hade, da karfi ya chusa ya shiga tsakiyansu bakinshi yana tabo P dinta, wani iri malalacin kara yasaki auuch, a yanzu haka if he wanna have sex with her he have the chance to, dan he can do anything with her but baiso yayi, bayan su yakeso yay having sex da itaba sai sunbar garin nan, ahankali yake fucking cinyarta hitting P dinta yana squeezing boobs dinta da hannu daya yana kissing dinta wani irin shegen dadi taji batasan lokacin data shiga waremai cinyan ba hakan yabashi access to hitting clits nata da karfin bala'i yana sakin hannunshi dayaga tana kokarin fizgewa, ahankali tadaura hannayenta abayanshi tana shafawa har zuwa butt dinshi tana kara bude kafafun ta sosai, da karfi ya shiga knacking wurin dan yanda take shafashi juyarmai dakai take, Allah ne yaso kissing juna suke da ihun dazai dingayi sai Ammi taji su, kan nipples dinta yashiga murzawa yana wani irin gurza Manhood dinshi a P dinta batare dako kadan yay niyyan shiga hole dinba wani yorky wata na zuba daga kan hole dinshi tsabagen mugun sha'awan dayakeji, hannunta daya yakamo yadaura akan nonon shi daya tattare ya saki bakinta cikin wani yanayi na wanda baima san meyakeyiba yace "Coco squeeze kan nono na da karfi kaman yanda nake ma naki".
Da sauri tasa hannunta takama kan nonon shi wani irin ihu Aliyu yayi. "ohhh, Lorddddd" yay maganan yana jagalgala P dinshi akan clits dinta, yanda yake goggogawa yana dannawa, in format yaja Aneesah taja nipples dinshi kaman zata ciresu wani irin shegen ihu Aliyu yayi yama manta da duniyan dayake ya rirriketa kaman zai karyata yashiga hitting din pussy da karfi haryana mata ciwo yana gurnani. "sh**t, sh**t is coming Coco oohh" yawani irin yimata ambaliyan sperm awajen da cinyanta ya kwanta kan jikinta ahankali batare daya zare daga wajen ba ya matse sosai yanaji yanda itama ke a man ruwa ta kankameshi as well, sunkai almost 5min ahaka suna sauke ajiyan zuciya sanan ya karkace tareda sauka daga kan jikinta ya kwanta agefenta yadaura kanshi kan kirjinta yaja nipple dinta yasa abaki yamika hannunshi yaja bargo yarufe su dan dakin yay sanyi sosai gana AC gakuma na ruwan saman da ake tsugawa kaman abakin kwarya, ahankali yadaura hannunshi kan dayan ya shiga murzawa yanajin yanda jikinta duk yasaki tabala'in gaji kaman ma tai bacci, sosai yake zukan nonon yana matse dayan shidai yana masifan son nono and Alhamdulillah Aneesah nadashi, sosai yake sha yana lumshe ido har wani dadaddan bacci ya kwasheshi ahaka suna manner da juna.
In bakida kudi karma ki karanta dan banyafemiki ba harsai kin biya
_Flat din Dady_
Zama Ammi tayi kan daya daga cikin manyan hadaddun kujerun falon Dady tadaga kafafunta ta daura kan center table tana shafa kanta alamun gajiya, shigowa dakin Dady yayi yamaida kofa da sauri yarufe sabida iskan da akeyi sanan ya shigo yaje wurin window shima ya kullo ganin yanda iska ke daga labulen kafin yakaraso kujeran daketa kai, ahankali ya zauna agefenta hannunta dake kan cinyarta yamika hannu zai taba cikin fushi Ammi tace "karka sake ka tabani, wato kahada baki dakai da danka da Mai Martaba nizakuma daibaibayi ko sanan ku nemi ku ninkeni ta abaiba, badai aure bane anyi gaka ga amaryan" girgixa mata kai yayi yace "wlh bansan abinda Aliyu yayi kenan ba, babu sa hannuna awanan na rantse miki Rukayya please kiyafeni kinji komi yawuce, inaso nidake muhadama yaranmu gangariyan biki ranan asabar mai zuwa inyaso ranan itiyau lahadi kenan shida ita zasu wuce California, danki yace bazaiyi aiki a kampaninshi ba wanda nabudemai, awani kampani chan California construction company sun bashi aiki anan wai zaiyi aiki nan ba, he want to live like a normal Man ma Aneesah" Dady yay shiru yana kallon Ammi datai kaman batajishi ba dan haushi yake bata sosai, baki yabude zaiyi magana tawani tashi tsaye tai hanyar bedroom dinshi dan bacci takeji sosai gashin anfara ruwa, bin bayanta Dady yay da kallo hartai sama abinta bedroom dinshi tabude ahankali ta shiga tamaida kofan tarufe, hadadden doguwan rigan jikinta tacire ta ijiye yarage daga ita sai dan bra da skirt din ciki saikuma katoton cikinta dayay girma, wutan dakin takashe dakin yay duhu tahau kan gado ta kwanta tareda Jan bargo, shigowa dakin Dady yayi kunna wuta yayi dakin yay haske da sauri ta dagokai cikin fushi tace "wai me haka zanyi bacci kawani kunnamin wuta?" da sauri Dady kaman wani matsoraci tsabagen yanda yake neman sulhu dan yasan shimai laifine yace "yakuri bari nakashe miki" kashe mata wutan yayi hakan yasa ta maida kanta ta kwanta tana gyara kwanciya, kayan jikinshi Dady yarage daga shi sai boxer sanan yahayo gadon ta bayan Ammi ya kwanta tareda jan bargon ya lullubesu, ahankali ya matso kusa kusada ita sosai, hannunshi yadaga yadaura kan kafadar Ammi, Murya chan kasa yace "Rukayya dan girman Allah kiyafe min nagaji da horon nan dakikemin, inda akwai yanda zanyi na barka zuciyana na nunamiki yanda nake nadaman abin nan dana aikata dasaikinji tausayina, son Aliyu yarufe mini ido yasa bana tunani da kyau amma wlh ko Allah yasan cewa ina matukar son Aneesah amatsayin y'a, banda wani gamshashen bayani dazan miki kan abinda na aikata dan nasan nariga natapka kuskure, prison fa, prison na aika Aneesah akan laifin da batasan hawa tasan sauka ba, tayaya ma zaki yafemin? Dudda haka bazangaji da baki hakuri ba, banda natsuwa ko kadan tattare dani, wlh dan Hajar y'ata ce babu yanda zanyi da ita amma duk idan na kalleta abinda uwarta tamin nake tunawa dan harda ita aciki, nakasa yafe yanda Mahaifiyar ta takashe min Rauda, duk cikin yarana mata babu wacce keda kyan zuciyan Rauda, banda natsuwa wlh am very very sick kawai dauriya nake jinina yahau to the extend watarana kawai zaku iya ganin na yanke jiki nafadi namutu ne, banso namutu baku yafemin ba Rukayyah" yay shiru dan at this point muryan shi yafara rawa, wani irin tausayi Ammi taji yabata dan tun dazu dayazo gidan Mai Martaba kallo daya tamai tagane baida lafiya ishashe saisa taketa binshi da kallo, wani bangare na zuciyanta ne ya kwabeta kan me kikewani jin tausayinshi lokacin dakike mai kuka bayan ya kulle miki yarinya agidan yari yaji tausayin ki ne? Wani irin daure fuska tayi tai kaman ma bada ita yakeba. Cikin wani irin yanayin kaman na wanda ke shirin kuka Dady yace "tayaya zan tunkari Aneesah na roketa gafara bayan mahaifiyar ta batariga ta yafemin ba? Saikin yafemin ne zan ma iya samun karfin gwuiwan tunkarar Aneesah, Rukayya please kiyafe min am suffering gabaki daya yarana banma da lokacin su tunda nakawo musu Nanny, banmasan menake ba, am sorry, am so so sorry Ummu Aliyu, please ki yafemin and take me back I've learnt my lesson bazan kara daukan hukunci batare danai bincike ba, please kiyafemin for the sake of our innocent unborn child, please kiyafemin for the sake of yaranmu Aneesah da Aliyu dake bala'in son junansu, dan girman Allah kiyafemin karna mutu da hakkin ki na cutar dake, nima nasan nacutar dake and am so sorry, wlh ina matukar sonki Rukayya, ina sonki sama da tunanin ki, dan darajan Allah, please kiyafeminn......" yafashe da kuka ahankali tareda kofa fuskarshi a bayanta tanajin yanda hawaye ke gangarowa daga idanuwanshi sunabin bayanta, sosai ya kassara mata zuciya to ita wayene ma dataki yafemai? Ita banza dinta karan kadan miya, Allah ubangijin Al Arshi wanda ya hallici sammai da kassai dakuma abubuwan dake cikinta kamai laifi ka rokeshi gafara yana yafemaka balle ita din banzan ta, Aliyu yabata hakuri, shi kanshi Alhajin yabata hakuri, su Baffa sun bata hakuri, sanan Sarki yabata hakuri mesa takasa hakura, Allah fa natare da hakuri, bazata taba biyema wanan shaidan din dake zugata ba akan karta yafemai, Komi yafaru between them kaddara ce babu auren that is smooth, kowani gidan aure da tashi kaddaran, mata nawa suka auri miji bayason yaransu kuma su zauna dashi ahaka balle ma ita da yana sonta yana kuma son Aneesah kaddara ce tafada wacce dole hakan yafaru dan haka Allah ya tsara, no komi yawuce Rukayya, ki yafema mijinki ku koma zaman lafiya ki luranmai da gida dakuma yaranshi dukansu ki basu tarbiyya ku hada kanku kuma yaranku biki na azo agani, ya isa Rukayya. Cewan zuciyanta.
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Kasa jure kukan Dady tayi ahankali tawani irin juyo ta fuskanci shi, hannunta takai tadaura kan fuskarshi tareda sharemai hawayen dayake fitarwa tace "shiiii kasan y'ay'anmu bazasu taba yafemin bako sukaga mahaifin su namin kuka, kadena kuka mijina, bazan taba so nazama silan zubar hawayen ka ko tashin hankalin kaba, dani dakai babu wanda yafi karfin jarabawan nan da Allah yamaka ni kaina nasan zan iya aikata irin wanan kuskuren, karka kara zubar da hawayen ka akan komi na yafemaka duniya wa lahira sanan nima ina kaunar ka sama da yanda kake tunani mijina, kayafe min nima duk abinda namaka kaji" wani irin rungumeta yayi jiyake kaman yazuba ruwa akasa yasha yama kasa dena kukan cikin kuka yace "bakimin komiba, nagode, nagode Allah ya miki albarka, Allah kuma ya saukar mini dake lafiya" ahankali tace "Ameen" tareda da goshi tana sharemai hawayen tace "don't cry again kaji in sha Allah kuma babu rashin lafiyan dazai kamamin kai you will live long to see your grand kids" da sauri yace "Allahumma Ameen, Allah yasa" kiss tamai ahankali kan lips dinshi zata janye bakinshi da sauri ya chapke nata, daga ita harshi sunyi kewan juya hakan yasa ana wanan zuga uban ruwan saman suna more juna abinsu, Dady yay yanda yaga dama da Ammi ita kanta saida tasan yay kwanta.
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
8️⃣3️⃣
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Kiran sallan Magrib da Aliyu yaji yatadashi daga bacci mai shegen dadin daya kwasheshi, ahankali yasaki nipple dinta dake cikin bakinshi dan akanshi yay bacci yatashi zaune ashe har ruwan ma ya tsaya, wayarshi ya lalluba achan saman gado yajita daukowa yayi ya haska fuskarta sosai take bacci gadan bakin nan abude tana munshari ahankali bamai kara sosai ba, murmushi yayi yakai yatsarshi yakama lips dinta tahade tareda kiran sunanta. "Tiger toes" bakinta da aka rike dayasa bata fitar da numfashi da kyau yasa tabude ido, hada ido sukayi dashi yana murmushi yana kallonta da sauri ta kife kanta har zai biyemata yaji ana tada salla hakan yasa da sauri ya diro daga gadon dan baiso yana missing jam'i yadau boxer dinshi daga kasa yasaka yana kallonta yace "go and shower kiyi salla bari naje nai wanka agurguje natafi mosque ko raka'a daya nasamu" wandonshi yaja yasa sanan yadau riganshi yasaka batare dayama tsaya mayar da belt dinshi ba yadawo wurin gadon daga ta yayi ahankali turomai baki tayi batare data bari sun hada idoba tace "aina tashi" murmushi yayi ganin yanda take wani nonnokewa ita adole kunya takeji bayan tagamamai sambatu dazu wayanshi dake kan gadon yadauka yadaura mata akan jikinshi yace "hold this Inna dawo daga mosque zan kiraki, jekiyi wanka in kuma nadawo bakiyibaa nizan miki Allah" yawuce yafita agurguje, yasauka kasa daidai Ammi na shigowa part din sosai tai mamaki ganin sai yanzu yake fitowa binshi tayi dawani irin mugun kallo shikuma ya washe mata baki cikeda farin ciki yace "Mum banriga naci abincin ba wlh bari naje nai salla saina dawo naci" wani irin kallonshi Ammi take ganin Aliyu baisan menene kunya ba tace "kaga nan Aliyu karna kara ganin kafanka ashashin nan, abinci zan aikoma dashi side dinka, kar in kara ganinka a flat dinan, kaida Aneesah sai ranan itiyau idan anfito da ita zaku tafi Airport, nida babanku mun riga mun gama magana ranan asabar za'a hada gangariyan biki ango kuma baya ganin Amarya sai ankawota dakinshi kadaijini" kaman Aliyu zaiyi kuka yace "Mum yaufa Sunday tayaya bazanga wife ba harsai ranan Sunday mai zuwa" hararan shi Ammi tayi tace "common wuce katafi masallaci ba wife ba wuf ne, mara kunya kawai" turo baki Aliyu yayi yana kunkuni yace "wlh ni saina zo nan Inna dawo daga masallaci" yawuce yafita salati Ammi tayi ahh lallai tahadu da mara kunyan siriki, batason taje dakin Aneesah kota kirata dan batasan wani yanayi take cikiba, karasawa wajen dinning din tayi ta bubbude warmers din ganin ba'a taba komiba yasa ta kwashi abinci takai kitchen tasasu a microwave saida tai warming dinsu sukai zafi sosai sanan tafito ta hada na Aliyu tsaf a tray tafita tsakar gida takira daya daga cikin ma'aikatan su tace yakai flat din Aliyu ya karba yakai. Sanan ta kulle flat dinta da key tadawo tai zamanta afalo ana kiran isha'i tayi abinta ta cigaba da kallo, tanaji Aliyu yadawo yana knocking tacemai kawuce flat dinka Aliyu jiyayi kaman zai mutu dan yaso ya kwana tareda Aneesah, hakanan ganin Ammi batada niyyan budemai kofan yasa yawuce yatafi flat dinshi akumbure.
Wajajen 10 Dady yataho flat din jin kofar a kulle dayake already yanada key tareda keys dinshi yabude ahankali ya shiga yana rike dawani babban leda na super market sai wata katotuwar Teddy bear da aka rubuta _am sorry ajiki_
Ganin babu kowa afalon yasa yay stairs yay sama, dakin Ammi yafara budewan ganin bata dakin da alamun bayi ta shiga yasa yarufo kofan yay kofan dakin Aneesah gabanshi nafaduwa sosai yana wani irin jin kunyan ta bana wasaba, tsayawa yayi ahankali gaban kofan yasa hannu yay knocking.
Aneesah da tun bayan fitan Aliyu ta tashi ta yaye zan in gadon agurguje dan duk sun jika sanan tadau wani zanin gadon ta shimfida ta gyara dakin tsaf sanan ta shiga bayi tai wanka tsarki tsaf tafito ta shirya cikin wani dogon rigan atampan ta tai sallan Magrib bata tashi kan dadduman ba ta dinga karanta Al Qur'ani har lokacin isha'i sanan tayi shima ta zauna kan dadduman takasa tashi tafita gashi yunwa takeji amma mugun shakkan haduwa da Ammi take batasan me zatace mataba, knocking dataji anyi yasa gabanta yawani irin mugun fadi dan tasan Ammi ne, to me Ammi ke nufi da knocking din datayi ko tasan abinda sukayi ne dan Ammi bata knocking kai tsaye take shigowa, tunane tunane ta tsaya yi gabanta nafaduwa takasa karasawa ta bude kofan Dady yakara knocking kofan for the second time, wani irin faduwa gaban Aneesah yayi, jikinta har rawa yake da sauri takarasa wajen kofan, ahankali tabude kofan tana zaro ido, hada ido sukayi da Dady dake rikeda wani katon Teddy bear dakuma leda yana tsaye yana kallonta, kirjinta ne taji yamata nauyi sosai abubuwan da Dady yamata suka shiga dawomata dudda tasan tariga ta hakura kodan darajan danshi Aliyu datake aure dakuma mahaifiyanta dayake aure, amma jiyata abin na over powering nata da sauri tajuya baya dan bataso tamai ranshi kunya ko kadan, shigowa dakin Dady yayi da sauri yakama hannunta ahankali yace "Fateema" wani irin juyowa Aneesah tayi ta sauke mai manya manyan idanuwanta irin kallon nan na kacutar dani, cikin wani irin tone na mai shirin tin kuka tace "Na'am Abba kazo mari nane kokuma kazo karufeni da duka ne wanne daga ciki?" da sauri Dady ya girgiza mata kai feeling wani irin bad kan abinda yamata har baya so ya tuna yanda yama Aneesah wanan marin daya dinga mata, sosai yaji zuciyan shi tai weak, muryan shi tai rauni kunyan Aneesah yacika idanunshi kai! Bayama ko makiyinshi fatan yay irin kuskuren nan dayayi he is ashame of himself, girgiza mata kai Dady yayi zuciyarshi ba dadi yama rasa mezaice da kyar ya tattaro yan kalaman bakinshi yahadasu ahankali yafurta "am sorry daughter" fizge hannunta Aneesah tayi daga nashi wani abu nataso mata awuya cikin wani irin ihu tace "don't tell me sorry Abba, I don't want your sorry, do you have any idea akan abinda nai facing a police station kafin ma akaini gidan yari kasani?" tamai ihu hawaye na zubowa daga idanunshi ayanda Dady yazo yana cemata sorry nan dama baima mata maganan ba da bazama ta damuba dan yanzu Aliyu takeso batason tana tuna komi nada, yanda Dady yazo yana cemata ta yakuri dinan yanasa tana tuna wahalhalun da tasha a gidan yari da komi, ganin yanda hawaye yafara fitowa daga idanunta yasa Dady yaji kaman yay ihu ya cuci Aneesah sosai kuma yau bazai bar dakin nanba harsaita yafemai, ahankali ya ijiye ledan hannunshi da Teddy bear akasa, sanan yadauka ahankali zai ijiye guiwanshi kasa da sauri Aneesah da hawaye ke zuba daga idanunta tace "me haka Abba? Karka fara ka ijiyema yarinya kaman ni guwiwa akasa, nariga nayafe ma katafi please banso ina ganinka" tai maganan tana juyamai baya, ahankali Dady yakarasa kai guiwanshi kasa gabaki daya zuciyan shi yay nauyi he is seriously out of words for the second time ahankali yakara cewa "kiyakuri Aneesah, ki yafemin dan Allah" hijabi Aneesah tadaga ta daura kan idanunta tafashe da kuka sosai tace "Abba bayan kagama min dukan nan saida kamin targade a hannu aka tafi dani police station hannuna a kumbure, awani daki suka kulleni kaman dakin kaji, ni bana iya tsayuwa sanan bana iya zama, dakin punishment ne haka nai awa ashirin da hudu chur adakin nan ba ruwa ba abinci, hannuna na ciwo sabida targade, nai kuka nai kuka har idanuna suka bushi, da aka tashi budeni wani ruwa mai datti dakeda sanyi sosai aka watsomin aka tadani har fitsari saida nai ajiki, wasu mata biyu suka shigo da gora akamin dukan bala'i bakina jini, hancina jini aka kara rufeni, nai kuka nai kuka nakira Ammi nakira har mahaifina daya rasu Baaba babu wanda yazo ya taimakeni" arana na uku kaman nama mutu haka nakejin kaina danba abinci acikina kafafuna sun kumbura haka akazo aka jani aka wurgani cikin wani mota akai wani gidan yari dani daban taba sanin akwai shi aduniyan nanba......." tafashe da kuka sosai, chak Aliyu ya tsaya abakin kofan yakasa shigowa yanajin maganganun da Aneesah keyi ranshi na suya.
Cikin kuka sosai tace "saida aka kaini gidan yari wasu mata suka sakamin kayan gidan yarin dan banda ko karfi daya da zan iya sawa da kaina aka daddaukeni hoto tareda bani No 56 na rike sanan suka jaani ki suka yar awani cell aka rufe, matar cikin cell din hakanan ban mata komiba ta shiga dukana har kunnena yahau jini luckily wata mai gadinmu tazo wucewa taga yanda take dukana tabude da sauri aka daukeni sai asibiti nan wata likita mace tasa aka bani abinci tabani magani sanan aka kira mai gyara aka taru aka rikeni aka gyaramin karayan da gocewan dasukai tsami sosai ahannuna" tai shiru tana goge majinan daya zubo mata tsabagen kukan datake yi sanan cikin wani irin murya kwanana biyu a sick bay aka maidani cell dina kaman an maidama cell mate dina nama haka takecin zaluna ta daken muka fita lunch dakuma daily duty gang dinta ma su dakan, danaga suna shirin kaini lahira ahankali ahankali zuciyana yafara bushewa ganin no body is coming for me, ba Ammi na, ba Ya Aliyu mai sona, babu su Baffa na yasa nace hala anan zan kara she rayuwana, inhar anan zan karaki rayuwana dole na koyi zama anan, zuciyana ya bushe kayau na nemo kwalabe na sato wuka a kitchen d next time da cell mate dina tazo zata dakan na chakamata wukan aciki, guards suka kamani aka dinga dukana, haka nazo na addabi kowa aka fara kirana barkono tun ana dukana naji zafi nazo bamanajin komi zuciyana ya bushe, ko da wuka zasu dakan bazan musu kukaba, ranan da nazo na chakama wata guard dinmu wuka akazo akai locking dina a punishment room, dakin duhu ga berayi nai wurin sati biyu adakin kafin wata rana akazo aka fitar dani bana ma gani sosai nadai tashi naganni a motar Dr Hafiz" wani kukan tafashe dashi sosai harta a tsugunna wa batare data juyo ta kalli Dady ba dan bataso ta kallai, cikin kuka sosai tace "nasan har kasan raina banason Dr Hafiz amma naso na aureshi yamin hallaci, yasoni a lokacin da zuciyata ya bushe nadawo kaman kare kamin bakamin ba duk daya nadawo kaman yar daba, yajani ajiki, yasoni ya zame mini Yaya, he treated me and love me irrespective of am a wild girl da bada good history nafito daga prison kafin danka yazo yasaceni, a lokacin dana fito daga gidan yari naso ko ace hanyace nasata nazo na farkamaka ciki da wuka kasan irin azaban danasha amma mutum daya nake tunawa na danne zuciyata, Aliyu! Inason Ya Aliyu dayawa da wlh sainasa kaji kwatankwacin azaban danasha a gidan yari" hawaye ta share da bayan hijabi ta tsayar da kukan cikin muryan kuka tace "katashi kafitan mini daga daki Abba kokuma nina fitanma daga gida, nariga nayafema katafi" cikin wani irin murya kaman na wanda ke shirin mutuwa Dady yace "kiyakuri Aneesah ki yafema mahaifinki" "kaiba mahaifina bane kai Baban Mijinane!" Aneesah tafada cikin zafin zuciya tace "mahaifina yarasu tun ina yarinya wanda nadau matsayin nan nabashi yanunamin niba yarshi bace, katashi kafita daga dakina Abba I don't want to see you kana tunamin da da".
In kika fitarmin da book waje batare da izini naba Allah ya sakamin tsakanina dake
Jan guiwa Dady yazo har inda take idanunshi sunyi jajir kaman zasu zubo da hawaye, ahankali yadaura hannunshi kan kafadarta yajuyo da ita, kasa daga idanu ta kalleshi tayi idanunta akasa tana wani irin nishi tsabagen zuciya, hannunshi Dady yakai kan habarta yadago da fuskarta dago jajayen idanunta tayi ahankali tadaura akan fuskarshi wasu hawaye masu zafi suna fita tanamai wani irin kallon nan daza'a kira da kallon tuna duk abubuwan daya mata, girgiza matakai Dady yayi hawaye na zubowa daga idanunshi zarrr, awani irin hankali yace "am sorry daughter na, am sorry for all the suffering, the trauma and everything am sorry, forgive Abban ki Aneesah, Abban ki yay kuskure, nai shirme kiyafemin, I am so sorry" wani irin fashewa da kuka Aneesah tayi harda shesheka majina shaaa tsabagen kuka tuna da takeyi bana wasaba, hannu ahankali Dady yabude mata alamun tazo yana girgixa mata kai he is feeling bad cutar da ita dayayi kaman yayta ihu, cikeda rauni yace "kiyafema Abbanki, Abba is sorry sosai plsss" Dady yakarasa maganan wasu sababbin hawaye na zararomai dawani irin gudu Aneesah tafada jikinshi ta kankameshi tana kuka sosai ahankali Aliyu ya leko dakin yana goge hawayen dasuka zubomai da bayan hannu daga Dady har Aneesah sun bashi tausayi, Dady yay kuskure but he's so sorry, Aneesah kuma is hurt an cuceta ba kadanba, ta wahala akan abinda kazafi akamata, jingina yay da bango yana goge kwallan dake zubomai yana kallon zama he is way too happy Aneesah ta yafema Dady shi now his mind is at peace ✌️ ._how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
8️⃣4️⃣
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Kankameta back Dady yayi yana bubbuga bayanta yana girgiza mata kai cikin wani irin tone na rarrashi yace "am sorry daughter, is okay, ya isa" yana bubbuga bayanta, tadade tana kuka a jikin Dady kafin ahankali yacirota daga jikinshi handkerchief dinshi yazaro daga aljihu ya sharemata fuska tass harda hancin, hannunta itama takai ahankali kan fuskarshi ta gogemai hawayen dasuka zobomai, Murya chan kasa tace "na yafema Abba na, karka kara zubda hawayen ka sabida ni kokuma wani abu dakamin, dudda abinda kamin har kasan zuciyana wlh ban tsaneka ba Abba sabida ina sonka sosai starting from rana na farko dana bude ido naganka da bani da lafiya, you are a good man Abba ko soyayyan dakake ma Ammi na kadai abune agareni da bazan iya rikeka dashi ba, Abba am sorry too kayafemin I was not nice to you kuma na yarda da kaddara zuwana gidan yari kaddara ce dakoda bakai la kaini ba still sainaje sabida Allah yariga ya kaddara saina je gidan yari, kuma shairi kayan kwalba ne ai yanzu da kwalban yafashe bagashi wacce tayi asirinta ya tonu ba, Komi yawuce Abba na karka sake zubar da hawaye akaina na yafema nima kayafemin kaji Abbana" tai maganan wasu sababbin hawaye na zubo mata sharemata su Abba yayi da sauri kafin ahankali ya ijiye handkerchief din yay cupping fuskarta, ahankali ya daura bakinshi kan goshinta ya sumbaci goshinta tareda janye bakinshi ahankali yace "Allah yamiki albarka, bakimin komiba dudda haka na yafemiki duniya wa lahira, yanda kika yafemin dinan ubangiji Allah ya yafemiki duka kura kiran dakikamai, Allah yamiki albarka Aneesah ya kyautata rayuwanki sanan ya azurtaki da wadatan zuci thank you daughter na" murmushi tayi hawaye na bulbulowa ahankali tace "Ameen Abba na" murmushi yamata yace "No more crying" gyadamai kai tayi da sauri tasa hannu ta goge hawayen dasuka zubo mata, Teddy bear daya shigo dashi yadauka yamika mata, ahankali tasa hannu takarba tana murmushi ba'a taba siyamata Teddy bear ba saiyau, tana yawan sonsu datana yarinya intacema Ammi ta saimata sai Ammi tace babu kyau ranan lahira ana kiranka ka huramusu rai, rungume Teddy tayi tana murmushi, murmushi shima Dady yayi ya zauna da kyau yajawo jakan daya shigo dashi yana cicciro abubuwan daya siyomata wanda almost duka kayan kwalama ne, kafin yadauko wani red box da aka rubuta am sorry aciki yace "kinsan menene acikin nan daughter?" girgixa mai kai tayi tana kallon cute box din, Dady yace "kinsan sushi?" girgiza mai kai tayi da sauri tace "a'a Abba" gefenshi ya nuna mata akasan yace "zauna nan yau zamuci sushi tare, asalin Sushi abincin yan Japanese ne da akeyi da shinkafa, garnish with vegetables dakuma raw sea food dinan dakuma veniger, abinda yasa Sushi keda farin jini sabida shapes dinsu ne, they was this saying da ake cewa idan kaima mutum laifi to always apologise with sushi no matter yanda wanda kema laifin ke fushi dakai just a glance at Sushi zaisa yay murmushi, so are you ready daughter let's verify this saying are u in?" Dady ya daga mata hannu alamun high 5 cikeda so, hannu Aneesah ta bashi cikeda murmushi danta kosa taga ya Sushi yake tace "yes Abba am ready" bude box din Dady yay ahankali wasu hadaddun Sushi ne guda 8 sai gefe guda kuma chopsticks ne da ake amfani dashi aci, sai wasu bottles guda uku daya na ketchup, daya na soy sauce, daya na mayonnaise wanda zakaci dasu, wani irin murmushi Aneesah tayi dan Shushi looks super good to the ears yan micil micil dasu looking so adorable and takeaway, wani irin murmushi Dady yayi yana clapping yace "yayyyy the saying is absolutely right kema kina murmushi" dariya Aneesah tayi tace "Abba nakosa naci" da sauri Dady yace "okay wait, bari na zubamiki soy sauce yafi dadi dashi" yay maganan yana daukan bottle din soy sauce bedewa yayi yazuba kan sushi sanan yadau chopsticks 🥢 yadauko Sushi daya yakai bakinta, bude bakinta tayi ahankali ta karba Dady ya tsaya yana kallonta, ahankali take taunawa dudda yama bakinta wani iri dan this is the first time she is eating the food, but is testy she must admit cinyewa tayi tass tace "Abba another one" dariya Dady yayi looking so happy ganin she likes it yakara dauko na biyu zaikai bakinta.
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Ahankali Aliyu ya share hawayen daya zubomai yajuya ahankali dan baiso su ganshi yay hanyar stairs sauka yayi kasa, nauyin da zuciyan shi kemai ne ya sauka sosai he is super happy Aneesah ta yafema mahaifin shi, bude kofar falon yayi yafita ya wuce part dinshi zuciyar shi wasai, ahankali yabude kofar falonshi ya shiga Hajar daya gani atsaye a tsakar falonshi yasa ya tsaya chak daga wurin kofa ya mugun daure fuska yana kallonta, kafin ma yay magana da sauri ta saukar da duka kafafun ta kasa ta hade hannayenta batare data dago kantaba cikin wani irin cool murya tace "Ya Aliyu dan girman Allah badan niba bakima dan halina dana Mamata ba kadubi son dakake ma Rauda yau naci darajan marigayiya Rauda karka koran ka saurareni dan Allah wlh kainazo nema" Allah data kira dakuma darajan Rauda da takira taci yasa Aliyu bai kadataba, shigowa dakin yayi batare daya ko kalleta ba yawuce kitchen dinshi yogurt ya tittilo a kofi yafito rikeda shi yadawo kan kujera shi yazauna yana kallon TV dake aiki, kurban Yogurt din yayi sanan yadago kai ya kalleta from head to toe, tarame iya rama tai duhu dudda dama Rauda ce kadai mai haske adakin dan Dady tabiyo Hajar namanta tabiyo dan bakace ita daman amma bakin datayi yay yawa ga shegiyan rama tausayi sosai yaji tabashi ya kafe kafafun ta da kallo yanda suke rawa danta gaji da kneeling, da yatsa yamata alamu data tashi ya nunamata kujeran dake facing wanda take kai, tashi tayi ahankali sum sum taje ta zauna tana kallonshi yogurt dinshi yasake kurba sanan ya kalleta yace "ina jinki talk" shiru tayi gabanta nafaduwa kafin ahankali tace "Ya Aliyu zan fara da kaina, dan Allah Ya Aliyu ka yahakuri da dukkannin abubuwan danamaka abaya, sai yanzu da babu Mama babu Rauda nagane no matter yyaya kai wanmu ne duk inda za'aje adawo kai wanmu ne Ya Aliyu no body can deny this, I never knew a day like this was coming" tai shiru dan bakinta na rawa tace "Ya Aliyu dan Allah kacema Dady ya yakuri ya yafemin, baya amsa gaisuwana sanan gabaki daya ya kwashe kannina ya gyara flat din Amarya dama yariga yasa an fitar da kayansu an kai musu gidansu yamaida flat din dakin yara duka yaran suna flat din yakawo musu Nany kusan guda shidda kullum a musu girki amusu wanka a tafi dasu school da yamma haka sutafi islamiyya, ya Aliyu rabona danaga kainaina kona rike musu hannu na manta sainai na hangosu ana shiga mota dasu, Dady yace karya sake yaji labari nama shiga flat din so yake ya hada kan yaranshi bayason na batamishi su da mugun halina wai ni kadai naita zama a flat din Mamana ya barmin flight din, Ya Aliyu Dady ya tsaneni banda abinci baya bani komi yanzu baimason ganina nasan kawai sabida babu yanda zaiyi ne da wlh har korana zai iyayi, ni banda saurayi har yanzu danai aurena nahuta nima da wanan tsanar ta Dady, Ya Aliyu bansan mesa Dady ta tsaneni ba, wlh wlh Ya Aliyu katuba CCTV camera kaga na laundry ranan da Mama tacemin zata kasheka har fada munkusa yi saida nace mata kome zatayi tayi banda kissa, kisa babban abune dudda nasan banasonka den but I felt somehow da Mama tai wishing dead akanka, to Yaya zanyi? Nasan ba Aneesah tasama gubaba amma Inna tona Mama zata iya tsinemin albarka Yaya zanyi?" tafashe da kuka sosai kurban yogurt Aliyu yayi batare daya kalleta ba yace "inda Rauda ce ba tsinuwaba ko tsireta maman ku zatayi Rauda saita fadi gaskiya, Rauda is such a brave good sister, sometimes I use to wish dameke uwarki ta kashe ba Raudana ba" yay shiru zuciyar shi na zafi baiso yana tuna rasuwan Rauda dan injury din dawomai fresh yake he just wish tana alive, shiru yayi yana sauraron yanda Hajar ke kuka, in a very bitter manner yace "an bakin halinki ne yasa haryau baki da mashinshine, as small as u Are Hajar ur mind is so evil, am at the point of Death ga baiwar Allah dat has noting to do with evil dunku kukaja taje prison for selfish reason naku tayaya mace irinki zata sami miji eh? Ko my enemy I will never wish for him ya auri yarinya kamar kiba, Evil mind, evil character, mena taba miki in this world dakika tsaneni eh? Tell me?" fashewa dawani irin kuka Hajar tayi gwanin ban tausayi ta zamuyo daga kujera takara kneeling tareda hada hannayenta alamun Yaya hakuri tana kuka sosai tama kasa magana, dan tabe baki Aliyu yayi yace "yau ina uwar taki mai dauremiki gindi? Where is she now to protect you ta baki duk abinda kikeso? Mai koyamiki duk abinda kikeyi kinayi thinking all your life she will always be by your side protecting you tana ina yanzu?" Aliyu yamata tambayan yana daga murya kafin yay dan murmushi yace "tana prison" dan shiru yayi yana kallon yanda take kuka yace "kin manta lokacin ko ganina kikayi saidai kiyi tsaki, kiyi habaici, in Rauda tazo Gina kuhadu kumata duka, ki zagen kiyi dis kiyi dat, yau meya hanaki yin hakan Hajara? Is it because mahaifiyar ki bata gidan nan? Have you release your mistake? Bari kiji duk yaron dazai zauna ya dinga tapka iskanci, dakowace tsiyace thinking iyayenshi nanan zasu karemia they always have his back that child is mistaking nobody knows tommorow, idan Allah bai rabaka da iyayen ta hanyar daukan ransu ba to wani abu nanan faruwa, annabi yace ama iyaye biyayya quit sure but ba'ama iyaye biyayya awurin sabama Allah" shiru yayi yana kallon yanda take kuka tabashi tausayi but ina bazai taba nunamata hakanba is her time to ripe what she saw danhaka so be it, ajiye kofin yogurt yayi ya rungume hannunshi yace "kinzo kin samen kan inbama Dady hakuri? Listen and listen attentively, hear me loud and clear Hajara bakida matsayin dazanje na rokan miki Dady, problem dinki is u and him so deal with it alone, abu daya zan iya gayamiki shine go and ask Aneesah dakuma mahaifiyarta for forgiveness inba hakaba bakida komiba alhakin wani baya yafuwa sai inshi ya yafemaka, and lastly kitashi dust ur kneels and leave my room jejely before I loose my temper dan am not gonna be as nice as this Aliyu dakike gani sitting down haka" mikewa tsaye tayi ahankali tana kuka sosai tai hanyar fita daga kofa tana kallonshi ya rakata da harara harta fice. Ajiyan zuciya yasauke ya cigaba da shan tea dinshi. _how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
8️⃣5️⃣
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Ammi tadade jikin kofar dakinta tanajin draman Abba da Aneesah, Aliyu data hango ta hole din kofarta yasa bata fitoba tana kallon yanda yake goge hawaye sosai taji gabaki dayansu sun bata tausayi, Alhamdulillah komi yawuce yanzu sai new life, yanzu zata fara planning gagarumin bikin yayanta guda biyu, ganin Aliyu yatafi yasa itama takoma kan gado tazauna saikuma ta tashi ta shiga bayi ta watso ruwa tana fitowa ta chanza kaya tareda kwanciya ko minti biyu batayiba wani bacci mai nauyin gaske yay awon gaba da ita abunku damai ciki kaman ba itane tagama bacci dazun nan ba, ko cikin bacci taji anyi cuddling nata saidai takara shigewa jikin Dady batare data tashiba dan mugun bacci takeji.
Inkika karanta baki biyaba banyafe mikiba
Wani gagarumin shirye shiryen biki aka shigayi, fess Ammi tahana Aliyu shigowa part dinta Aliyu tsabagen rashin kunya harda kai karan Ammi wurin Dady, Dady ma yagoyama Ammi baya yace shida ran Saturday zasu tafi C.A shida Aneesah me abun damuwa, yahakura yanzu abun mata ake kuma dama haka yake a al'ada ba'a bari ango yaga amarya sai ranan biki ranan bakin ciki kaman ya kashe Aliyu. Tuni Momma da Abdul zunzo sun bama Ammi hakuri, Ihsan tadawo best friend din Aneesah, aka shirya aka manta komi, tunda Ammi ta lura Nani Dady ya kwasoma yaranshi tanunamai fushinta sosai akan hakan nan tasa akabar Nani daya sauran aka sallemesu ta karbe yaran duka tana bamu tarbiya mai kyau tana lura dasu kuma alhamdulillah yaran suna sonta saidai yan matsalan da ba'a rasaba yau da gobe, Dady na bala'in alfahari da ita, ga ciki ga nauyin yaranshi sanan ga hidimar biki duk ita kadai, duk in yatuna abinda yama Aneesah dudda sun riga sun nunamai komi yawuce sai yaji kunya yakamashi, hakama saida Ammi tasa baki sanan Daddy ya yafema Hajar dan taso ta rokesu gafara, a lokacin da Ammi tanunama Dady tanaso tadawo da Hajar flat dinta nuna mata yayi ina, a barta a flat din uwarta tacigaba da zama anan amma bazai taba bari tadawo flat dinta ba sai tazo ta kashe su wata rana inaaa.
Yau Thursday dayake gobe Friday za'a fara sha'anin biki tun safe Aneesah tafadama Dady cewa zatace tarabama kawayen ta yan Suleja katin aurenta, Dady yace to shikenan yabata driver dazai kaita itada Ihsan, Ammi tace "kidawo dawo dawuri karfe uku yar Malaysia zatazo" murmushi tayi tana kama hannun Ihsan tace "saimun dawo Ammi da Abba" adawo lpy Dady da Ammi dake zaune falo suka mata suka fito tsakar gida, sosai Aneesah take kallon hanyar flat din ya Aliyu dantai mugun kewanshi rabonta dashi tun ranan da akai ruwan saman nan iyakanta dashi test messages da wayarshi iPhone 11 dake hannunta, bangaje mata kafada Ihsan tayi cikin zolaya tace "dalla zomuje part din Ya Aliyu kusoye abunku wlh Ammi ce tahana shi shigowa bangaren ku, dazun nan ma suka gama workout shida Ya Abdul keda mijinki dalla muje" hararan ta Aneesah tayi tace "nidai muyi sauri banmaso ya ganni wlh" da sauri Ihsan tace "wlh kam dan wanan kyau da kikayi Aneesah in Ya Aliyu ya ganki saidai yakira waya yacema Dady kuna California" fashewa da dariya sukayi atare suka shiga mota driver yajasu har tsohuwar anguwan su Suleja saida tabi gidajen kawayen ta duka da wayanda tasan su tasanadin lalle duk ta kaimusu hadadden invitation card dinta sanan hakanan kawai taji tanaso takaima Madam katin biki hakan yasa tacema driver suje express road.
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Agaban bakery dinsu driver yay parking wurin Ihsan ta kalla tace "inane nan Aneesah kinsan wani ne?" dan murmushi Aneesah tayi tana kallon wajen tace "nai aiki anan da, Madam zan kaima katin biki, muje" tai maganan tana bude motar suka fito atare, tundaga mesa Yusuf Security ke kallon Aneesah yakasa yarda cewan itane yaje gidansu Aneesah kaman zai haukace yana neman ta saidai makota suka cemai maman Aneesah tai aure sun koma cikin Abuja yanzu, karasawa har wajen kofa sukayi tashi Yusuf yayi yana kallonta ahankali yace "Aneesah kece ko idanuna ne" yay maganan yana kallonta tundaga kasa har sama, dudda dai Aneesah ce haryau da wanan hijabin daya sani Amman takara wani mahaukacin kyau tadawo wata yar gayu, wani hadadden takalmi ne na tomford akafarta tana rike da jakan Keith and Charles, fuskarta babu makeup amma fatarta har haska fuska yake tsabagen yanda yake kyalli, lips dinta sunyi jajir gashin goshinta sun kwanta lubbbb alamun tasha hutu, na giranta sunyi baki sidik suna shining, cikin wani irin yanayi na mamaki yace "Aneesah kece" dan murmushi Aneesah tayi tana daura hannunta kan kofan ganin baida niyyan budemusu sai kallonta yake tace "nine Yusuf" ta tura kofan itada Ihsan suka shiga, gani tayi babu ko customer daya a shagon sai Fatima dake bayan kanta tana taunan cingum tana danna waya, ganin Aneesah yasa itama ta saki baki ta tashi daga kan kujeran datake zaune tana kallonta, murmushi Aneesah tamata ba tace komiba sukai sama har gaban office din Madam, tunawa tayi da duk lokacin da zatazo wurin yanda gabanta ke faduwa hmm rayuwa kenan.
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Ahankali tasa hannu tai knocking kofar, daga ciki Madam tace "come in" bude kofan ahankali Aneesah tayi ta shiga Ihsan biyeda ita, chak madam ta tsaya tana kallonta tayi mugun mamakin ganin Aneesah, baki Aneesah tabude zatai magana cikeda masifa Madam tace "karma kifara kicemin kinzo karban salary kine dakika bari baki karba ba talauci ya koroki, wlh bazan barki ba, baneman daban miki ba Aneesah, har Yusuf security nasa yajemin gidan zuwanshi na farko yacemin yaganki rashin lafiya kikayi, zuwanshi na biyu aka fadamia cewa maman ki tai aure kun koma garin Abuja hala rashin kudi yasa kika dawo toki koma bana bukatan ki, kin zaci dan kinbar shagona zai mutu ne ba gashi yanzu kin ganiba still going smooth and alive, meya kawoki office dina?" murmushi Aneesah tamata dan yanzu ko kadan bataji tsoro ko dare din datasabaji ba in Madam namata bala'i, murmushi tasakeyi ta ijiyema Madam hadadden katin bikin ta tace "Madam katin bikina daman na kawo miki" da sauri Madam tabude katin bikin tana karanta content din ciki senate president of Nigeria datagani da tambarin eagles din Nigeria datagani a jikin invitation card din yasa tawani irin mike daga kan kujera takasa dena mamaki tadafe kirjinta tace "Aneesah dandan senate president zaki aura na Nigeria?" shiru tayi Aneesah bata amsata ba, Ihsan da Madam tagama bata haushi ne tace "eh shi zata aura, the only male child of the senate president of Nigeria ma for that matter" wani irin zubewa Madam tayi kan kujera tace "chineka e chidimandara, alobidani, Lord you are the most high alobidani, Indeed you are father to the fatherless" kallon Aneesah tasakeyi tace "chaiiiiii Aneesah you this black gurl na you senate president pikin talk say he wan marry jesus christ of Lord chaiii, why he no see my pikin naaaa chaiii" baki Ihsan ta tabe ta kalli Aneesah tace "dalla chan mutafi mesa kika kawomu nan, wuce mutafi" ahankali Aneesah ta rataya jakarta back tace "okay muje" bude kofa sukayi sukafito Madam sumbatu kawai take tana mamaki dama yaran masu kudin nan naganin bakake suce sunaso, jibi fa Aneesah baka kirin, yar talakawa da sauransu, why he no see her fine pikin now, yellow paw paw da ita Chioma.
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Daidai sun fara saukowa daga stairs wayar Aneesah ya shiga kara irin ringing din iPhone dinan kafin ma Aneesah taciro wayar daga jaka Fatima tadago kai dan taga daga ina takejin ringing din iPhone, wayar Aneesah taciro ganin Snuggles ajiki yasa tadanyi murmushi, ahankali tai picking call din takara akunne daidai sun karasa saukowa kasa sunyi hanyar fita daga eatry.
Daga ta dayan bangaren cikin fushi sosai Aliyu yace "wa kika tambaya izini kafin kifita eh? Waya baki izinin fita?" yanda Aneesah taji yana maganan azafafe kanaji kasan ranshi yabaci yasa gabanta yafadi sosai to ita taga su Abba sun riga sun bata izinin tafiya me zatawani cemai zata fita banda hakama an hanashi ya ganta, daidai sun karasa wajen kofa da sauri Yusuf Security yabude musu kofa yana kallonta kaman tsohon maye yace "dan Allah Aneesah minti daya, inada magana dake mudan kebe maganan mai mahimmanci ne" cikin wani irin tsawa Aliyu jin muryan namiji yace "where the heck are you wife? And who is that man danakeji a background talking to" jin yanda Aliyu ke mata fada bataso tai magana agane fada yake mata yasa takatse wayan da sauri batare data kalli Yusuf dinba tafita da sauri itada Ihsan sukai wurin motarsu, da gudu Yusuf Security yabita yace "haba Aneesah magana fa nake" kafin ma tamai magana wayar hannunta ya shiga ruri ganin Aliyune yasa gabanta ya shiga faduwa da sauri tai picking tace "Snuggles I will call you back" Yusuf dake tsaye gabanta yace "Aneesah magana fa nake miki shine kike wulakanta ni, is it a crime nasoki, sabida kinga kin dawo yar gayu, mai sonka fa ka girmama shi Aneesah dan Allah kizo mu kebe muyi magana" tsawa Aliyu yadaka mata. "who is that stupid man talking to you Coco eh?" katse wayan tayi da sauri sabida yanda Aliyu ke ihu wanda ke kusada ita zai iya jinshi, kallon Yusuf tayi cikin daure fuska tace "kai Yusuf ni matan aure ce yanzu, kaje chan kanemi wacce kakeso nabarka lafiya" tawuce ta shiga mota da sauri Ihsan tabita ta shiga tana ballama Yusuf din harara, glass din motar Yusuf ya bubbuga yace "Aneesah kiwa Allah kifito ki saurareni, wlh ina mutuwar sonki, dan Allah karkimin haka" tsaki Aneesah taja tacema driver muje driban yaja motan da gudu sukai gida.
Tun da suka shigo layin idanunta suka sauka kan Aliyu dake tsaye akofar gidansu yana sanye da 3quater dawata white shirt yay folding hannunshi akirji yana kallon motan saida motan tazo daidai kofar gidan da hannu Aliyu yama driver alamun yay parking driver yay parking yafito, zagayawa Aliyu yayi fuskarnan a daure yabude marfin bayan mota wani mugun kallon dayama Ihsan yasa sum sum sum tafito daga motar kaman munafuka tace "sannu Ya Aliyu" tai hanyar Gate batare data jira amsan shiba, motar ya shiga yana kallon yanda ta sunnar da kanta kasa tana wasa da yatsun ta, maida kofar motar yayi yarufe ya matsa kusada ita sosai, rai abace yace "ina kikaje batare dakin sanar daniba and waye namijin danaji yana miki magana?" ahankali tadago kanta ta kallai gabanta na faduwa, yanda taga har idanunshi sun chanza kala yazuba matasu yasa taji tsoro ma takeji, fadawa jikinshi tayi ahankali tasaki kuka tana chusa fuskarta sosai akan kirjinshi tana shakan mayen kamshin dayake yi, cikin kuka tace "am sorry daban fadamaka ba kaji ka yakuri, naje raba katin bikine chan Suleja sai na biya bakery danai aiki da nakaima madam katin bikin, shine Yusuf Security yabiyoni yakemin magana amman wlh ban kulashi ba katambayi Ihsan kaji, dan Allah ka yakuri" tai karashe maganan tana sakin mishi wani sabon kukan, duk yanda ranshi yakai ga baci ji yayi yay sanyi sabida jin yanda takemai kuka shiru yayi baice mata komiba dago kanta tai ahankali ta kallai, wani irin lankwashe mai kai tayi ashgawbe tana kallon fuskarshi tace "kahakura?" dan lumshe ido yayi yabude yadaura akanta yanda wasu hawaye ke zararowa daga idanunta masu kama da madara ji yayi ya manta da fushin dayakeyi, turo mata baki yayi tareda make mata kafada alamun bai hakuraba da sauri tace "sorry haba mijina, fadamin mezan maka kahakura" murya chan kasa yace "kiss, kiss me" washe mai fararen hakoran ta tayi tana danewa jikinshi ta dungure mai hanci tace "kiss haba Snuggles, kabari sai ankawoni kaji dan babyna" turo baki yayi ya makemata kafada shi adole baby yace "nooo ni kiss me, I've missed you, hug me and kiss me" wani irin tight hug tabashi kaman dan yaronta tana murmushi tana shafamai kai, Murya chan kasa kaman tana kunyan fada tace "I've missed you too, I've missed my husband too, mijina dan kyakkyawa, Snuggles kasan ko kafini kyau" dan ware manyan fararen idanunshi yayi ya kalleta yace "No, kinfini kyau Fragolina, you are beautiful, oya kiss me nidai kona......" da sauri ta manna mai kiss a lips. _how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh__*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
8️⃣6️⃣
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Not edited
Wani taushi taji a lips dinshi gasu so moist, wani iri dataji yasa da sauri ta komar da kanta baya zata juya ya juyo da kanta ta kallai har tanajin saukar numfashin shi akan fuskarta idanunshi harsundan shanye sun kankance, ahankali yakai yatsarshi kan pink lips dinta dasuke dan rawa yana shafawa yana kallonsu da shanyayyun idanunshi murya chan kasa kaman mara lafiya yace "when this pink baby lips move, I can't help picturing them around my Manhood" wani irin yarrr Aneesah taji da sauri ta lumshe ido tana kokarin ture hannunshi dake kan lips din nashi da harshenta, bakinshi yakai saitin kunnenta, murya chan chan ciki yace "when are you going to suck my hard balls with this yummy lips of yours?" hannayenta tadaura akan fuskarta cikeda murmushi magananshi ya mugun bata kunya, murmushi yayi ganin yanda take wani jin kunya, kiss yama kumatun ta yace "very soon nakusan cire wanan kunya, anyway baby tell me what's your bra size I wanna get some bikinis for ya" kin bude fuskarta tayi kaman batajishi ba, ganin taki kulashi yace "nifa you better answer me tam dan wlh I don't mind striping you naked inside this car naduba dakai a, after all I've missed you, My Manhood has been itching wlh, kaikayi takemin" innalillahi wani irin fizge jikinta tayi da sauri tabude motar tafita kasa fita yayi dan he's already erect saidai ya leko da kanshi ta glass dayaja kasa harta bude gate zata shiga, kaman zai fashe da kuka ya kirata. "Tiger Toes" juyowa tayi ta daure fuska ta turomai baki tace "menene" wani lauyance mata yayi kaman zai fashe da kuka yamata alamu da hannu datazo, makemai kafada tayi tareda mai gwalo ta arce gida aguje, murmushi yayi ya kifa kanshi jikin kujera tareda fuzar da iska he can't wait for Sunday morning, flight dinsu 11:30 ne na safe, he can't wait to show Aneesah how much he loves her, he can't wait to show her all the heart melting suprises he have for her, barima yazo yakira wanda Dady yasa yama Aneesah International passport.
Biki ake shiryama Aliyu da Aneesah gangariyan biki na gani afada, Sosai Ammi ke sakinma Hajar fuska dudda Dady yacema Ammi karta sake tazo flat dinsu amma Ammi batajima dan yarinyar is so lonely tarame kaman ana dibanta adafa ganda, ranan Alhamis da Yamma Inna da Maman Walili suka iso Abuja sai mamaki suke dama awanan dankareren gidan Ammi tai aure, sai shirya Aneesah ake abata wanan abata wanchan, ita kanta tasan ta tsumu to the extend saida tafara using pant liner, dan dazaran ta zauna saidai taji tajike har skirt din data saka, abin yamata yawa itama, ko muryan Aliyu taji in suna waya saitaji tafara having goosebumps hakan ma yasa tadena daukan wayanshi at all.
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Yau jumma'a yaune Walima, Waliman da iyaye both maza da mata, abokan ango, ango, dakuma mata iyaye, da yara da kawayen Amarya.
Wani dankareren Hall aka kama Transcorp Hilton Abuja, inda wanan shahararriyar event planning company na Zeebabyo event planning company na Zainab Babayo aka bama contract din, aiko she killed din dan duk wanda ya shiga Hall din gani zaiyi kaman ya shiga heaven, gawasu hadaddun small chops da aka jejjera akan tables din da Gafaiya's kitchen aka bama contract din and yar mutan Gafai kam executed the work perfectly, sosai manya manyan jama'a yan siyasa suka cika Hall din, in bamaka da gate pass don't even come close, wani irin hadadden Abaya specially customise for Aneesah tasaka wanan hadadden International designer din base in dubai mai suna Walid Atallah ne yamata, shi kanshi Aliyu he couldn't take his eyes off his wife, zaunar da ita akayi kusada Aliyu akan wani hadadden kujera kafin manya manyan Malamai both na Nigeria da kasar waje sufara wa'azi. The first speaker was Mufti Menk yay magana on how to love and what is love aiko ya dagargaza topic din. Second speaker wata babbar malama ce mace mai suna Maryam Lemu tai magana akan patience in Marriage, sai third speaker wani babban malami ne dan Nigeria mai Suna Dr Aliyu Abu Dujana yay magana akan Love making in Islam, so far so good shine best speaker Aliyu dan yay magana sosai filla filla abunku da Dr ya koyar da Love making abubuwan dayakamata kayi itama tayi, harda su kafin ka koma second round inda hali kayi fitsari sanan ka dauro alwala, mutane dayawa koma Ince kusan kowa na wurin walimar nan sun natsu sunajin bayani kuma sun ilmantu sosai, sanan aka fara cin abinci serve yourself kome kakeso kaci abinci sunfi kala hamsin, sai bayan sallan isha'i aka tashi motoci komar da mutane har sunma yi yawa, Aneesah bata yarda tabi Aliyu ba, tana ganin Dady ya kirashi tabi Abdul da Ihsan sukai tahowansu danta lura Aliyu naso yadanyi practice din wa'azin dayaji awurin walimar da itane.
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Yau Saturday yau aka tashi da gagarumin biki dudda babu daurin aure, Siddiqatuya Culinary art and school aka bama contract din abinci, saiga su Siddiqa anci chief uniform da dalibanta harda su suka ledan hannu na girki wayaga iyayen tsafta suna girki, su Aisha Humaira itace prefect, su Bara Bara Bara'atu kuma mai rubuta noise maker wai su a Culinary school dinsu in ana girki ba'a magana dan ba'aso kawoyin bakinka su shiga cikin abincin kokuma yawu, aiko sai rubuta su sunayen su suke, Nucy ce number 1, sai Rahima, da Mumy Ramlat.
Chan tsakar gida kuma an kira Lubs wato Lubabatu koroso dancing school, inda suketa wassanni suna rawan koroso antaru ana kallonsu, dayan kanopi tsakar gidan kuma M Yara kidan kwarya center ne yanda tana buga kwarya tana wake su Asiya Mu'azu na amshi saidai kawai kiji kugunki na motsi kika kalla saikiga ashe rawa kike tsabagen dadin wakan, ga Habiba Zilani zaune gefen M Yara sai M Yara tai nisa da kidan kwarya da waka sai kiji Habiba Zilani ta kece dawani matsiyacin guda da wanan mininin hancin nata kaman nawa ke kyazaci wusul aka makala a hancin nan tsabagen dadin gudan, hancin nan duk yay zufa tsabagen aikin gudan dayakeyi, su Sumayya, Fateema, da Faidris ne yan tattara kudin liki suna chusama M Yara a lalita wanan lalita yay birjik da kudi yay kato kya zaci kan yarone a lalitar nan duk kudine, ina kallon Fateema na soke yar dubu a acucu mazan kanta 🤣
Daga tsakar gidan kuwa wajajen gate Ummajaga wato jagajaga Yoruba gang ne ke nasu, sun saka kaya buba and iro sun sassaka igiyan ganga awuya suna buga gangan suna rawa. Ummajaga na waka Wali na amshi. Jaga na buga ganga tace "Baba lawoo mowabebe" sai Wali tai wani irin juyi tana kaiwa kasa tace "alubiri, ohni Mama fesabelu alubiri" yanda suke wakan suna juyawa yasa da sauri Abdul yaje ya shiga zuba musu manni, Jaga na ganin haka ta share zufa ta shiga reramai sabon waka. "abokin ango abokin ango, yes sir, abokin ango eboyi, yes sir, abokin ango babatunde yes sir, abokin ango babawa, yes sir, abokin ango waeje wooo" washe baki Abdul yayi shidai baisan me ake cewaba banda abokin ango dayaji amma wakar tamai dadi ya cigaba da manni.
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Gaban flat din Ammi kuma yan maiduguri ne kanuri people, sunyi lapaya suna rawa ga turaren wuta sun kukkunna Fauzy ce ajjagora tana wani lankwasa Mum Unais na kada kugu tana wani walwala lapayan su adole yan indiyan nijeriya, su Murja da Zeena da Tang na girgixa, bala'in burge wata babbar kawar Ammi Hajiya Fateema Abdullahi sukayi batasan lokacin data sauko daga flat din Ammi ta shiga watsa musu yan dollars ba, ture Fauzy Mum Unais tayi tazo gaban layin rawan nasu dan Hajiya tafi ganinta ta manna mata tana kadama hajiya gyalenta, dariya hajiya tayi ta watsa mata mum Unais tai ihu Fauzy dasu Zeena suka balla mata mugun kallon nan irin wlh shima sai an rabashi daidai shima atoh.
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Raye Raye akeyi a tsakar gida, su Bara'atu atu na dauko abinci a tray suna kaiwa mutane anaci anasha, Marisupermarket kuma musamman sukazo tattara gorunan ruwa dana drinks dan tana sayarwa da masu yin zobo da kunun aya.
Haka aka ci biki karfe takwas na dare aka tafi dina inda Fancy makeover ne tama Amarya Aneesah makeup na kece raini tai shiga cikin white gown dinta da still Walid Atallah ne designer, awurin dinner dasu Abdul ne suka shiryama Aliyu anyi barin kudi ajebo children gang wedding, duka abokanan Leo harda na C.A saida sukazo, sunyi rawa a karshe kasa daurewa Aliyu yayi agaban kowa ya shiga kissing din Aneesah zokaji ihu suka shiga buga table ana kiran sunanshi. "Leo! Leo!! Leo!! ! Leo!!!! Leooooo" Aneesah jitayi kaman zata suma da sabida kunya yana sakinta tafada jikinshi rungume ta yayi yana murmushi yaja hannunta suka fita daga hall din yasa ta amota sukai gida abinsu baimata komiba yakai ta har flat dinsu ya kashe mata ido yajuya shi kadai yasan plans dinshi na gobe.
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Washegari aka shirya Aneesah aka mata wankan turare takasa dena kuka tun asuba yau zata rabu da Ammin ta da kowa sai bata baki ake, saida Ammi tai da gaske sanan aka samu tasha tea, karfe goma Daddy ya shigo da kanshi yafito da ita yakaita flat dinshi Aliyu tagani zaune kanshi akasa, wa'azi Dady yamusu mai kashe jiki sanan yabama Aliyu amanar ta yace inhar yaci amanar Aneesah to yasani nashi yaci, aure hakuri ne, saida yamusu waa'zi tatas sanan yafito da su yasasu amota ya shiga yan gida da yan uwa harda Ammi aka shi shiga mota aka rakasu har Airport Aneesah kuka kaman zata sume suka sauka, fitowa tayi ta rungume Ammi sosai saida Ammi ta shiga kuka itama hakan yasa Inna tace "me haka maman Aneesah keda zaki mata fada tabi mijinta su tafi kike kuka kuma?" rungumeta Ammi tayi tsam batare data saketa ba sosai Aliyu yaji sun bashi tausayi, saida Dady yasa baki sanan Ammi tasaketa yakama hannunta tana kuka tana kiran Ammi yasaka a hannun Aliyu yace "kutafi" juyawa ahankali Aliyu yayi rikeda hannunta tana kuka sosai bodyguards din da Dad yahada shi dasu suka bisu su biyu suka shiga Airport din, saida Aliyu ya juyo yaga su Dad sun shiga motocin su sun tafi sanan ya kalli bodyguards din yace "kuje ku amshi tickets dinku na C.A, am taking my wife somewhere else and not a word of this to my parents" cikeda girmamawa sukace yes sir sukai inda zasuyi checking in da luggage dinsu Aliyun danya basu yace sutafi da komi.
Kan kujera Aliyu ya zauna tareda zaunar da ita ahankali, hannunshi yasa yaja gyalenta baya, sanan yasa handky ya goge mata hawaye, kaman zaiyi kuka yace "stop crying baby".
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Ahankali yace "stop crying Ma Choupette please" cikeda son tamai magana yace "kinsan mesa na kada bodyguards dinan su su tafi California?" ahankali cikin kuka ta kadamai kai, hannunshi yasa cikin Black jacket din dake kan white t - shirt dinshi yaciro emirate business class tickets guda biyu yace "tadaaaa!" yana murmushi yashiga kadamata tickets din a fuska dantai murmushi yace "we are going for our honeymoon a Maldives Coco, just me and you saisa na kadasu, by 12 noon zamuyi boarding daganan naija zuwa Dubai, zamuyi 7hrs 20 or 30min, maybe 8hrs self to dubai, zamuyi 2hrs 20min transit a dubai, sanan saimu tashi daga Dubai to Maldives kuma is 4hrs5min flights, yau zamuyi 13 zuwa 14hrs tafiya, stop crying okay please My love, please smile for me mufa ango da Amarya ne eh amarisco chasco rere" dan murmushi tayi sabida yanda yay maganan cikeda so ya shafa dimples dinta yace "that's my wife, tashi mutafi, just me and you Coco, I love you very much" hannunshi takama ahankali tace "I love you too dan yarona" hahahah dariya yayi yace "sai mun fara honey moon za'aga waye yaron wani nida ke dama gashi naga kin waniyi bulbul dake" dariya tayi ya rungume ta ta kafada sukai upstairs.
_*Oh Hello GGM, please daga wanan page din you can kindly rufe karanta littafin nan dan as of next page, har sama are freaking hot pages, sex lifestyle, sex education, new adventure da sauran su, in kinaso kiji saiki gyara zama and learn freaking new knowledge*_
_MALE AIRPORT, MALDIVES🇲🇻__*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
8️⃣7️⃣
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
_komawa baya kadan_
Aneesah tagaji iya gajiya acikin jirgin nan, dudda she's damn comfortable but ina batasaba zaman jirgi for this long ba, in fact wanan nema second time data shiga jirgi, first time was ranan nan tafiyan su daga kaduna zuwa Abuja wanda ko minti talatin batajin sunyi cikin jirgiba suka sauka wanan kam sunyi sauka, ko yaya yanayin jirgin ya juya saita reacting tana sauke ajiyan zuciya kaman hanjin cikinta zasu zubo waje takeji, daga bayama kuka tasakin ma Aliyu ahankali ta shega reramai ita tagaji jirgin ya saukesu sukoma gida abinsu, dariya yadinga mata yana lallashinta har suka sauka a Dubai sukai transit lounge dan hutawa, ganin tawani irin gaji kaman tai dambe da mutum ashirin da daya yasa yakira wata massager mace dan tamata massaging jiki da feet dinta, wani kujera matar tabata, ahankali Aneesah ta tashi ta zauna sanan aka bubbuga mata baya tabata wani clean massage dake relief din stress sanan ta mussike mata feet dinma, tuni taji gajiyan ya saketa jikinta yamata dadi sosai, yamusu order hadadden abinci mai rai da lafiya dayasan zata iyaci, shi yadinga feeding dinta sai nan da nan yakeyi da ita kaman wata kwaiduwan kwai, tadanci abincin ba laifi, sanan ya rakata hanyar bayin mata yace ta shiga ya tsaya a wajen wajen yana jiranta, saida tai duk abinda take bukata tafito suka koma wajen zaman su yana rungume da ita duk abinda tace tanaso saiya nemo mata har lokacin komawan su jirgi yayi, kuka tasakinmai wiwi wai tagaji da kyar ya lallabata suka tafi yace mata bazasu dade kaman dazuba, nan suka shiga jirgin haka sai lallabata yake daga bayama bacci tayi har suka isa MALE AIRPORT, MALDIVES.
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Shafa fuskarta yayi har zuwa soft lips dinta dasuka dan bushe sabida sanyin AC jirgi, ahankali tabude idanun ta jin cold fingers dinshi tickling her mandibles zuwa lips dinta, daura forehead dinshi yayi kan nata cikin wani murya na so yace "Hey Lazy, mun iso, get up let's go, kona miki babu" dan lumshe ido tayi tabude cikeda bacci dakuma gajiya ta sauke ajiyan zuciya, ahankali tamikamai hannunta, kama hannun yayi yadagata yadau dan handbag dinta dashi kadai ne suka rike sanan suka fito daga jirgin dudda baccin dake idanunta bai hanata fadin wow ba a zuciyan ta, dudda darene bai hanata ganin kyawun wajen ba yana rikeda hannunta sukai komi suka fito daga Airport din already wani yacht ⛵ na jiransu yarike wani babban takarda da sunan Aliyu ke jiki, suka karasa sai kallon yacht din take
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Tana kara kallon wajejen ganin gabaki dayan Airport din a tsakiyan ruwa yake, ganin yanda take kallon ko ina yasa Aliyu yakai bakinshi saitin kunnenta murya chan kasa yace "welcome to our honeymoon world Coco, am zamuyi making love awurin nan" akunyace ta dauke fuska tanadan murmushi hannunta yakama suka shiga yacht din bata taba ganin ruwa hakaba sai kalle kalle take sanan mutumin suka gaisa da Aliyu in English yaja yacht din Aneesah daura kanta tayi kan kafadar Aliyu ta rikeshi gam tana kallon sabon duniyan da Aliyu yakawo ta da bata taba sanin akwai irin shi ba, saying is fine kadai is understatement, agaban wani hotel dataga an rubuta SIX SENSES LAAMU mai yacht din yay parking, innalillahi this is paradise din duniya Aneesah tafadi aranta, hannunta dataji an kama yasa ta dago kanta wani murmushi Aliyu ya sakan mata ahankali yace "I can't take you to paradise da inada ikon hakan wife, shall we?" ya tambaye ta kaman wata queen Elizabeth yake tambaya, gyadamai kai tayi tabashi hannu fitowa yayi da ita daga yacht din suka shiga cikin hotel din ko kadan Aliyu bai nuna yanajin kunyan yanda take kalle kalle ba harda juyawa dakai ba saima kara sata dayay ajiki yana nan nan da ita, zaunar da ita yayi kan hadaddun kujerun reception din yakarasa wajen receptionist din dan almost a week ago yagama booking da everthing dasu online beach villa yamusu booking dan yanason wajen da suna gaban beach kuma dagashi sai Aneesah ne awurin babu wani mahaluki saisa yay booking villa gabaki dayanshi for just him and her, karban wani key yayi daga hannun receptionist din, saiga wasu maza guda biyu sunsa fararen t-shirt da aka rubuta mall ajiki kowanen su rike da manya manya akwati guda daidai suka karaso gaban Aliyu sukace Mr Aliyu right, ID dinshi yanuna musu sanan suka fito yakama hannun Aneesah suka fito, komawa cikin yacht din sukayi yacigaba da tafiya aruwa sai kalle kalle Aneesah take yakaisu wani hadadden Island dake dauke da bishiyoyin kwakwa dasuke kadawa sabida iska saiga wani bungalow hadadden gaske da aka gina da Wood,(zan nuna muku hoton gidan) karasawa sukayi Aliyu yahau dan benen rikeda hannun Aneesah dake kallon ko ina kaman wata yar kauye yabude musu kofa ta shiga shikuma ya tsaya ya karbi akwatunan su ma'aikatan suka koma shikuma ya shigo dakin da akwatunan yanamaida kofan ya rufe, tsaye yaga Aneesah ta tsaya tana kallon ko ina na hadadden dakin da aka jera candles masu kamshi tsakiyansu flowers har zuwa kan makeken bed din da flowers ke kai, saikuma makeken TV dakin dake aiki yana nuna _welcome to your unforgettable honeymoon Palace Leo & Tiger Toes_ juyowa tayi ahankali ta kallai rungume hannu yayi ya jingina da kofa yana kallonta, lumshe ido yayi yabude ahankali yace "do you like it?" da gudu ta taho tafada jikinshi sai kuka tamakasa mai godiya, ahankali yake shafa bayanta baice mata komiba yana feeling warm jikinta saida yaga kukan yafara yawa sanan yace "hey stop crying, come and shower ko zakiyi wanka a swimming pool dinmu kokuma a beach ne?" makemai kafada tayi tana sakinshi, murmushi yayi yanuna mata bayi yace "go and shower ga kayan sawan munan a boxes dinan" bayi tawuce kaman yanda ya umurceta bayin bazata iya tsayawa fadin kyawunshiba ita gani take kaman a aljanna suke ma.
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Kiran telephone din dakin da akayi yasa Aliyu karasawa wajen yay picking tambayan shi hotel din sukayi akawo musu abinci dan yariga yabada izini no body should come to his Island batare da sun sanar dashiba, basu izinin kawowa yayi sanan ya tube kayan jikinshi yarage dagashi sai boxer, cikin five minutes akai knocking kofar su, bude kofan yayi yabasu izinin shigowa, jera abincin sukayi kan wani mini dining dake dakin wayaga world class food, brunch suka kawomusu saisunci sun ture abinci sunfi kala fifteen sanan suka fita, kwanciya yayi kan gado shi baimason waya dakowa hakan yasa text kawai ya turama Dad sun isa sanan ya kashe wayanshi gabaki daya yabude jakan Aneesah yaciro nata yatura Ammi sun isa sanan ya kashe wayan nata itama, shida ya kunna wayoyin nan kuma sai ranan dazasu koma California.
Gama wankan Aneesah tayi hakanan tasami kanta da kunyan fitowa sanye da hadadden mint green bathrobe din data gani a bayin sabo tasaka, daga baya da kyar tabude kofa tafito kanta akasa, murmushi Aliyu yayi baice mata komiba yatashi ya shiga bayin dan yanaso tai feeling comfortable just for tonight shima dan yasan tagaji ne da baiga abinda zai hanashi screwing pussy matar shi ba this night.
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Ganin ya shiga bayin yasa Aneesah da sauri tabude boxes din dayace mata kayansu na ciki ta shiga ciro kayan, wasu matsiyatan kayane bikinis, swimwears nata da nashi, sunhats, su tropical hawaiin shirts iri daya na mace dana miji nata da nashi kenan, beach dress nata, floral beach gowns nata masu kyau, shorts, banda bra na bikini babu bra ko daya cikin kayan banda na jikinta data taho dashi, pants ma babu saidai su g-string wanda dasu gwarama kasan baka saka pants dinba, sai su sunscreen dayawa kala kala, slippers guda biyu nata da nashi, sai flower ribbons na kama kai, sai turaruka da sunfi guda takwas, wani irin ajiyan zuciya tasauke dama wanan yan iskan kayan yakeso tasaka yasa aka tafi da akwatin su basuzo nan da komiba, wani dan short na cotton material mai laushi pink color wanda shine mai mutuncin cikin kayan tasaka da vest dinshi white sai logon shi pink tasaka sun mata kyau sosai, sanan sun kamata dam, sanan tadau gown din dake jikinta dazu tasaka da gyale tana jiran yazo suyi salla, yana fitowa ko kunya baijiba ya zare towel din daya daure a kwankwaso ganin bata kallonshi yasa ya jefamata towel din kan fuskanta da sauri ta janye towel din ta dago kanta ganinshi tsirara ga katon black and white Manhood dinshi na swinging yasa tai ihu ta kifa fuskarta a cinya jikinta na bari, dariya ya shigayi yace "haba Coco look at me now, am not going to eat you now fa, don't be afraid okay" ganin taki kallonshi yasa yadau kaya yasaka yanamata dariya, sanan yadau dadduma wanda yay order hardashi ya shimfida musu yace "oya zo muyi sallan to, matsoraciyan machine gun" tasowa tayi tana dar dar dashi tahau kan dadduman yajasu salla sukai sallolin da ake binsu, saida suka gama sanan yay feeding nata bata wani iyaci ba tsabagen yanda bacci ke cinta ganin hakan yasa yace "jeki kwanta" tashi tayi takarasa gaban gado ta zare dogon rigan ganin baya kallonta ta linke ta ijiye ta fada gado tai addu'an bacci da kyar sai bacci. _how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
8️⃣8️⃣ & 8️⃣9️⃣
_p.s please read at night_
_duk wacce ta karanta min littafi batare data biyaba ban yafe mataba_
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Yadade yana cin abincin wanda yawanci sliced fruits yafici sanan yadanyi kallo daga baya ya kashe wutan dakin nasu yahau kan gadon, jawota jikinshi yayi ya kankameta shima yagaji amman mugun sha'awan ta yakeji he is just trying to be a gentle men yasan tagaji saisa kawai zai barta, ahaka yanata tunane tunane bacci yay awon gaba dashi.
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Shiya fara tashi wuraren karfe biyar na asuba ya mika hannu ya kunna bedside lamp din, ahankali yabude idanunshi dake cike da bacci yadaurasu akanta yana kallonta yanda take baccinta hankali kwance, dan murmushi yayi yana kallon yanda suka manne da juna, tayi wani shegen kyau sabida kayan baccin data saka sai munshari take ahankali akan fuskarshi dan fuskanta na facing nashine, murmushi yayi ya sakan ma wuyanta kiss sanan yatashi daga gadon ahankali gudun karya tadata ya shiga bathroom yana shafa maranshi dan he is having some pains, wanka yayo tareda dauro alwala yazo ya saka jallabiya yahau kan dadduma yay salla zama yayi yayi yay azkar tsaf sanan ya tashi dadduman ya linke sanan yacire jallabiyan ya ijiye akan bed, wani white beach short yasaka batare dayasaka belt ba yadauko wasu fitina nun turaren maza ya fesa a hannunshi sanan ya shashafa ajikinshi ya ijiye sanan yabude kofa ahankali yafice waje yamaida kofar yarufe dan baiso yatadata.
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Wani irin iska mai dadi dayake dukan fuskarta ne dakuma haske dataji kan fuskarta yasa tabude ido ahankali, rolling eyes dinta tayi tana kallon ko'ina yanda dakin looks breath taking, amazing view datake na Beach dan class door ne frontage din, tashi ahankali tayi zaune tana karanto addu'an tashi daga bacci sanan ahankali tamike tasauka daga kan gadon ta shiga bayi, brush tayi sanan tai wanka da ruwa mai zafi sosai sanan ta dauro alwala ta sanya bathrobe dinta tafito, share jikinta tayi sanan tadau gown din jiya tasaka tazo tahau kan dadduma tai salla ta zauna almost 20min tabata tana azkar tana idarwa ta tashi daga kan dadduman tana turo baki ko ina shikuma yaje oho, tawani tashi bata ganshi ba, haushin hakan takeji, box dinsu tabude duka kayan taciro ta jerasu a hanger ta sassaka a wardrobe din dakin, tadauko daya daga cikin g-string din dake cikin kayan white color tana turo baki sabida kawai bata saba rayuwa batare datasaka pant bane da wlh bazata saka abin nanba yadaifi babu, the g-string look damn sexy a black fat ass dinta, wani floral beach gown tazaro daga hanger data rataya tasaka, white ne gown din yanada spaghetti hand da open neck, da igiya ake daure open neck din gown din badai kyauba, irin kayan yan gayun nanne da ake sawa da vacation, tsayawa tayi agaban babban mirror bayin ta taje kanta da sababbin comb din da hotel din suka ijiye musu harda hair dryer, gashin da dama yasha gyara ya kwanta yana kyalli kaman ta shafamai mai, sanan tadau wani flower ribbon white takama kanta dashi, kallon kanta tayi amadubi gabaki daya gani tayi ta chanza kaman ba Aneesah ba tadawo kaman irin Black yan gayun Arab ladies dinan, models for that matter, tururukan nan masu kamshi ta dauka ta feffesa, sanan tafito daga bathroom din, zama tayi abakin gado tana kallon TV dake aiki a tashar India tanajawo handbag dinta, bude kofar su da akayi yasa tadago kai da sauri, Aliyu ne dagashi sai Beach short dayadan zazzago dashi kasa kana ganin beginning of his duwaiwai babu ko boxer aciki, ba riga ajikinshi, kirjinshi yawani irin fito kaman zai fashe muscles nashi amurmurde tsabagen workout da yakeyi he was looking damn sexy, dauke kai tayi daga kallonshi da sauri kirjinta na bugawa fast fast dan sosai taji wani iri yanda ta kalli bare chest nashi da gashi ke kwance akai, wani matsiyacin murmushi yayi yamaida kofan yarufe yana karasowa ciki yana shafa kirjinshi, karasowa yayi bakin gadon yafada kan jikinta kaman wani yaro murya chan kasa yace "I'm trying to pay attention, but you are too f**King sexy wife, you look beautiful" dan murmushi tayi tana ture kanshi daya daura kan cleavage dinta yana shinshinawa, tadan turo baki tace "me haka, ni ina kwana" dago kanshi yayi ya kalleta kaman zaiyi mata kuka shima yatura mata baki yace "I've missed them kidena turani, ni lpy lau" murmushi tayi jin yanda ya amsata kaman yanda ta amsashi, ganin tana murmushi yasa yay murmushi shima yace "zomuje waje kiga, but am blindfolding your eyes fa" yay maganan yana nuna mata dan clean kyallen daya dauka baki yace "are you ready?" gyadamai kai tayi feeling excited hakan yasa ya mike tsaye ya zagayo tabayanta ya daura mata blind fold din sanan ya daga ta tsaye yasauko daga gadon yarike mata hannu yace "let's go" fitowa sukayi waje yana kallon jikinta yanda farin gown din yamata kyau yana kallon almost half of her chest that is outside, karasawa yayi daidai gaban beach din ya tsayar da ita sanan yakoma bayanta ahankali ya kwance blind fold din tareda zare ribbon din data kama gashinta dashi gashin yawani zubo bayanta, wani murmushi yayi yace "👌 perfect, I love the hair down" sanan ya zagayo ta gabanta dan yaga me take kallo, white sand beach din wurin take kallo ga ruwan blue dashi looking calm, tsugunnawa tayi ahankali tasaka hannunta cikin ruwan tawani lumshe ido tana hura hanci tanajin sanyin ruwan har brain dinta sanan gawani irin serene kamshi da wajen keyi babu mahaluki ko daya awurin daga ita sai shi saikuma ruwa, she feel calm, and she feel happy, she is feeling super peaceful kaman batada matsala ko daya aduniya, tsugunnawa Aliyu yayi kusada ita yana kallonta yanda ta lumshe ido iska nawani irin kada gashinta daya saki ta baya yana lilo, ga gaban rigana shima na kadawa dayasa yake hango saman boobs dinta da kyau da babu bra ajiki looking perky, ahankali yakai hannunshi ya tattare yan gashin dake rufemai kirjinta sabida iskan dake kadawa yagansu da kyau, ahankali yace "Wife" bude idanunta tayi ahankali ta juyoda kanta ta zubamai wani cool love look da idanunta dasuka dan chanza launi sabida lumshe sun datayi for a while, ajiyan zuciya ya sauke danji yayi kallon nasa tsigan jikinshi tashi, cikin wani irin yanayin na shaukin so yace "I will do anything you want me to do Hayati, as long as you keep looking at me like that" murmushi tayi ta debo ruwa da duka hannayenta biyu ta watsamai unexpectedly jin maganan banzan dayamata tome a kallon datamai, gasping yayi dan yaji sanyin ruwan data watsamai ya kalleta, fashewa da dariya tayi ta mike tsaye da sauri ganin shima yana debo ruwa da hannunshi, tana ganin ya mike tsaye ta kwasa da gudu tana dariya ganin zai ramane, binta shima yayi da gudu yace "no bazan yarda ba saina rama" yana binta da gudu tana ihu agaban beach din kafafun ta na shiga cikin white sand din wajen, yana kallon the way her ass ke shaking kaman babu any pant that is holding them, kara gudu yayi yamika hannu tareda fizgo riganta tabaya ihu tayi sosai tawani irin fado jikinshi atare suka fadi akan white sand din wajen dakeda lema leman ruwa, matseta yayi yace "wana kama?" ihu tayi tana dariya sosai tace "natuna pls, laaaaa Snuggles tsaya kaga wani abu" tamai maganan tana pointing wani bishiya, sakinta yayi da sauri sabida yanda tamai maganan dan yaga metake nunamai tashi tayi daga jikinshi tajuya da nufin gudu takoma dakinsu taga wani hadadden gadon katako mai rumfa an shimfida farin bed sheet da bargo mai laushin sosai kan gadon gawasu fararen labulaye a jikin runfan gadon dasuka zagaye gadon an daddaure a gefen gadon hakan yabata daman ganin gadon da labulen yarufe, an barbaza red flowers akan gadon ko ina, sai gawasu red candles acikin red glasses an zagaye gadon dashi, sanan kan gadon wajen pillow wani white tray ne da small ceramic kettle na shayi kekai sai small mugs guda biyu dakuma pancake da aka yanka different fruits aka zagayeshi ga cutlery agefe, tsayawa tayi chak tana kallon gadon ita gani take all this abubuwan datake gani kaman amafarki take ganinsu, rungumeta da akai tabaya yasa ta sauke ajiyan zuciya da sauri, Aliyu ne yazo tabaya ya rungumeta ya zagayo da fuskarshi ta wurin wuyanta ya danna mata kiss yana shafa cikinta yana shakam kamshjn datakeyi, lumshe ido tayi dan taji kiss din har brain dinta, Murya chan kasan makoshi tace "Ya Aliyu" batare daya ciro kanshi daga wuyanta ba yace "uhn Yaya Aneesah" murmushi tayi tace "gadonchan looks adorable I love it wlh kaman a movies, a movies ne kake ganin bed irin wanan agaban beach mai labulaye" murmushi yayi yace "is ours Coco, do you love it?" gyadamai kai da sauri tayi tana murmushi tana kallon gadon, kiss yasake manna mata a wuya ahankali yace "am glad you love it, am meant to give you what you love, ayi yar rige rigen zuwa gadon aga" da sauri tace "to saken kaga ai nafika gudu dama" sakinta yayi yace "okay in the count of one, two......" kafin yace three Aneesah ta kece aguje tana dariya tana wai goshi ganin baima fara zuwaba, da gudu yabita yace "wlh you cheated wife bazan yarda ba" wani irin tsalle Aneesah tayi tahau kan katifar dakeda taushi kaman da auduga aka yita tawani irin kwanta tana daga hannu tanama Aliyu dake zuwa yana kumbure kumbure dariya.
Kifewa tayi akan gadon tadaga kafafun ta sama tana chillawa hakan ya bayyanar da cinyanta, tray din ta jawo tadau fork one slice of Banana ta dauka tajuyo daidai lokacin Aliyu yakaraso gadon ya zauna abakin gadon yana kumbure kumbure, tashi zaune tayi tana murmushi da sauri tahau kan cinyarshi tasanya gabaki dayan kirjinta kan nashi, takai left hand dinta ta tallabo kanshi tana kallon idanunshi tana murmushi tace "lemme feed my angry baby, oya give me the mouth, ahannnn like that, give me" tai maganan tanakai fork din kan bakinshi kin bude bakin yayi, dan hararan shi tayi tace "common be a good boy, good boy Yaya Aliyuna, oya bude bakin" ahankali yabude bakin takai fork din cikin bakin daidai zai karba tafito da fork din takai bakinta tanamai dariya tana kokarin sauka daga cinyanshi tana tauna bananan, rike kafafun ta yayi gam yana cijan lips dinshi in a very naughty way yace "where do you think you are going? Bani abuna" makemai kafada tayi tana cigaba da taunawa, jawota yayi ta zauna kan cinyarshi da kyau yakai two hands dinshi kan bombom dinta yadan matsa da karfi, runtse ido tayi tace "auchh" yanda tadan gantsare tana cewa auchh yasa yaji wani iri, ahankali ya matso da bakinshi daidai nata yana kallon moist lips dinta dake shining sosai dan ta shafa lip balm, murya chan kasa yace "bani abuna" yanda yakasa dena matsa soft bombom dinta yana wani matsoda fuskarshi har suna shakan numfashin juna yasa taji jikinta nawani iri ahankali nipples dinta sukai erecting suka bullo ta saman gown din datasaka, dan lashe lips dinta tayi batare datamasan tayiba tana kallon yanda Aliyun kemata wani mayen kallo.
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Cikin wani irin yanayi tace "Ya Aliyu" saikuma tai shiru tana kara kallon mayun idanun daya zuba mata dayasa taji jikinta kaman ma yadau zafine, ahankali tace "Snuggles please kadena min wanan kallon" lashe lips dinshi Aliyu yayi yana kallonta still yanda take fitar da numfashi da sauri da sauri na sauka kan fuskarshi, ganin yaki dena kallonta yakuma ki dena matsa mata soft bombom dinshi dasukamai kaman auduga a hannu yasa murya chan kasa tace "mesa kake kallona? Why are you looking at me like that?" ahankali yafito da harshen shi ya lashi bottom lips dinshi yana mata shegen kallo ajiyan zuciya ta sauke takasa rufe baki tanajin wani iri, lips dinshi ya tsotsa kafin ahankali yasake su yadaura moist lips din kan nata yana kallon kwayan idanunta, gently batare daya raba idanunsu ba ya tura tongue dinshi cikin bakinta data dan bari abude ahankali yake circling tongue dinshi inside her warm mouth that smells banana, wani irin shocking taji yanabin jikinta batasan lokacin da saliva yafara gushing out daga salivary gland dinta ba, yawunta ya mugun tsinkewa she is so tempted to grabbing Ya Aliyu's tongue, jitake kaman ta tsotse dan it taste awesome but bataso yamata wani irin kallo daurewa tayi sosai ta tsaya chak, ahankali yake yawo da tongue dinshi abakinta yana lashe saliva nata daya tsinke sosai yana feeling yanda tongue dinta ke vibrating dan she's about to loose it, kasa shigewa jikinta yayi sosai, ya turo bombom dinta front ta shige jikinshi sosai, ahankali yay squeezing bombom din yana kara Deeping tongue dinshi into her mouth lips dinsu manne da juna suna caressing each other, lumshe ido Aneesah tayi ta daga hannunta ahankali ta rungumo kanshi, ajiyan zuciya yasake sakin mata a fuska dayasa ta lumshe ido da sauri jikinta na rawa tongue dinta na seriously shaking, tongue dinshi yasa gently ya shafo upper mouth dinta clockwise kafin yay landing akasa ya daga tongue dinta up yana wasa da frenilum nata batasan lokacin data kama tongue dinshi ba ta shiga tsotsa da sauri, wani shegen dadi Aliyu yaji gashi yanda take shafamai kai na juyamai brain, sosai take zuko tongue dinshi tana tsotsan shi kaman an jefamata lollipop kafin su shiga wani mahaukacin kissing each other kaman mayaunwata, sosai Aneesah taji she's is getting around dan she is enjoying every single bit of the kiss, nipples dinta ne taji sunyi mata wani iri as if they're calling out for someone to touch them, ahankali ta janye hannunta daya daga kanshi tadaura kan hannunshi dayake squeezing bombom dinta dashi tana gogamai boobs dinta akirjinshi suna kissing juna, kama hannun nashi tayi ta matse da karfi tanaji kaman zata suma tarasa ta yanda zatakai hannun kan boobs dinta datakeso yataba an sosai suke mata kaikayi sai shigewa jikinshi take tana gogamai su, ahankali yasaki lips dinta yana saukar da bakinshi kan gemunta yana kissing wajen, wani irin bankarewa tayi tana nishi ahankali, saukar da bakinshi yayi kan wuyanta yana shafa bayanta da hannunshi daya dan dayan hannunshi tarikeshi gam, wani mahaukacin vempire kiss ya shiga bata dayasa tafara bankarewa tana nishi ahankali, tsayar da kiss din yayi yamika hannunshi yadauko slice din banana guda daya yadaura kan wuyanta yasaka bakinshi yafara eating neck dinta, nishi tayi tana biting lips nata kaman zata fasa tace "uhhhh, uhhhh" da sauri sauri yake kissing nata yadaura hannunshi kan spaghetti hand doguwan rigan jikinta yana murzashi kasa harya cire sanan yacire dayan ma ahaka kafin ahankali yaja rigan kasa yasauka kan cikinta hakan ya bayyanar da perky big boobs din dasuke a tsaye kyam kaman kwallo those smally nipples dinan sunyi shooting out areola sun tattare sosai, da ido daya Aliyu ke kallon boobs din daya kasa dena kallo yana wani irin shan wuyanta kaman yanashan giginya yana kallon nonon datakeji kaman ya suma, index finger dinshi yamika yadan taba kan nipple din Aneesah batasan lokacin data saki karaba. "uhhhh, Snuggles kaikayi yakemini plssss, uhhhh" tafada cikin wani murya kaman ba nataba tsabagen juyamata kwakwalan dayayi, sosai Aliyu yaji he is fulling charge, da hannu daya yasa while sucking her boobs yasauke kettle da mugs din kasan wajen yabar only pancake da sliced fruits din, unexpectedly yawani irin jefa Aneesah kan gadon hakan yasa tafada kan gadon tanadan mika, kwantowa yayi jikinta yaja gown din kasa gabaki daya ya yarr ya tsaya yana kallon yanda g-string din yama ass dinta fitinannen kyau da yanda gabanta kenan so clean gashi shaved har wani shinning yake babu wanan dabbare dabbaren kurajen so smooth and shining, harde kafafunta tayi sabida yanda P dinta ke dripping yana mata wani inyyyyy kaman is looking for something, sosai Aliyu yake kallon sexy body dinta ahankali yamika hannu ya danna wani dan remote mai kama dana AC dake makale jikin katakon gadon saidai shi Black color ne hakan yasa labulen gadon suka saki babu komi cikin gadon dagasu saisu sai haske fararen kayan jikinsu dana zan in gadon da labulen sai kuma red flowers dasuka mammakale jikin Aneesan daya karasa tai looking sexy, kafafunta yabi da kallo kafin ahankali yakamo right leg dinta dayasha lallen amare yakai babbar yatsarta kan bakinshi, nishi Aneesah tayi ta rike zanin gadon gam tana cijan lips dinta idanunta alumshe wani masifan dadi takeji daya wuce tunaninta, da zafi zafinshi yake kissing yatsun ta na duka kafan kafin ya shiga kissing kafafun har zuwa cinyarta, ahankali ya ware cinyoyinta yana kallon yanda ta jike sosai kaman tai fitsari, dawani irin sauri yadaura bakinshi kan pant dinta daidai ta saitin P dinta ya shiga wasa wasa taune taune da dukan wurin da hancinshi da lips dinshi yana tura karan nose dinshi wurin kafin he wants to fuck her pussy with his nose, nishi Aneesah tayi da karfi kaman mai shirin haihuwa tana kara Budemai kafan tarike batasan lokacin data saki bedsheet din takama kanshi da karfi tana kara dannawa awurin ba jikinta na rawa sosai tace "wayyo Snuggles eat it, a hhhhh sugggg....gah" ta tura kanshi wurin da karfi kaman wajen zai hadiye hancin Aliyu, gurza hancinshi Aliyu ya shigayi awurin yana shakkan mugun kamshin dadi da wurin keyi, kasa daurewa yayi shima he's dying to eat her sweet pussy that taste kaman roasted fresh honey he can't forget the first time daya taba bata foreplay that was the best day of his life, ahankali yadaga kanshi jikinshi narawa sosai hannunshi yasa ya tattare pant din gefe hakan ya bayyana black pussy dinta da wani white ruwa yacika ko ina tsabagen yanda yasa tai arouse har yana neman lulube clits dinta, ahankali ya kwantar da fuskarta kan gefen pussy yana kara tattare pant din da kyau cikin wani sexy voice irin na wanda yakai kololuwan sha'awan nan yace "am going to leak all this juice and give your pussy the eating of his life" yana maganan yakafa fuskarshi gabaki daya kan gabanta yasa bakinshi gabaki daya kan pussy ta ta yanda gabaki daya tundaga saman clit dinta har zuwa V hole dinta na cikin bakinshi ya shiga sha yana dukan wajen da harshe yana making wani mahaukacin savage arousal sound. "uhmmmm, uhm, uhm ohhhh, ohh, uhmmm, mmmmmmm, urggg" bala'in haka cewa Aneesah tayi to the extreme danko kadan batasan inda kanta yakeba sambatu kawai tayi jikinta narawa tarike kan Aliyu gam tana kara dannamai pussy ta kaman ya cinye. "wa.....yyo Ya Aliyu mahaukacin dadi nakeji wlh kaman zan mutu, wayyo Allah na me kake ma wurinne, ahhhhh Ahm.....miii, baba dan Allah ka cigaba wayyo, baba Aliyu ka zuko da kyau" yanda tafice hayyacinta haka Aliyuma yafice hayyacinshi Manhood dinshi har wani lankwashewa yake tsabagen yanda takeso abudeta tafito daga wando, jin yanda jikinta ke vibrating about to cum yasa yasaketa dan he don't want her to cum now, ahankali yacigaba da kissing cikinta kafin yasa hannunshi ya kwaso sliced fruits din dabaisan yawansu ba ya watsa su akan kirjinta sanan yadaga kashi yawani kafa bakinshi kan left nonon ta yana zuka yana taune fruits din, yanda Aneesah taji yana sha dacin nonon ta yasa taji kaman zatai haukace tawani irin bankaromai sosai tana "wayyo Allah na nono na, nabaka d.....d...duk....ka Snuggles, ka cinyesu ahhhh" nono is one of her muma button da any slight touch ko suck kansa taji kaman zatabar duniyan. "uh hhhhhh wayyooooooo rabbbiiiiii" sakin bedsheet tayi ta daura hannayenta kan Aliyu ta danna kanshi kan nonon ta da sauri Aliyu yakama hannayenta yakai kasanshi kan cock dinshi dat was super hard, sakin nonon ta yayi yace "play with din Coco, ki murza minshi kaman yanda nake murza nipple dinki" yay maganan yana komar da kanshi kan nonon dayake sha yakai dayan hannunshi kan nipple din yawani irin jakan kaman zai cizge Aneesah batasan lokacin data damke cock dinshi ta saman wandon ba da karfi, wani mugun gurnani Aliyu yayi akan nonon ta yatura fuskan shi ciki da kyar yace "bring it out my baby girl" kaman wacce batagane komi sai kalaman shi ta shiga bude maballin wandon taja zip din kasa aiko huge cock dinshi yawani bala'in zaburo waje, sakin nonon dayake ja yayi yakai hannunshi yaja gajeren wandon kasa gabaki daya sanan cikin shakakkiyar muryanshi yace "play with Dady's Manhood, luguiguitamin ita ahhh, tattabamin kan buran my baby girl" yakama boobs dinta ya murza, hakan yasa Aneesah ta damke huge Manhood din dataji yama hannunta yawa sosai, is so long and bakutu tanada kiba sosai, jijiyoyin sun tashi tawani murde sai zungurin cikinta take, da sauri take shafawa har zuwa kan dataji wani ruwa mai yauki sosai akai, matse kan tayi da karfi hakan yasa Aliyu yay ihu kan boobs dinta yace "yeeeessss babygirl just like that, have no mercy on it, stroke it for me kaman zaki katsa, take control you are the chief executive president of buran Aliyu" da sauri sauri Aneesah ta shiga lailaya kan yana wani bulbulo da ruwan dadi sosai Aliyu ke birgima kan nonon ta dayake yimai kaman zai hadiye tsabagen yanda take shafamai Manhood, kasa daurewa yayi yawani irin dagata yafada kan gadon ya kwanta yakama kanta batare dayama san meyake yima yarike Big Manhood dinshi da hannu daya yakai kanta.
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Manhood din yace "give me head, give your master head, suck my hard ball with ur little mouth, tsotse min zakarin nan, baby suck my tottori, suck my dick, suck my machine gun, suck me, suck me baby like your little sweet" yanda yake gayamata words din yasa Aneesah tawani kafa bakinta da karfi kan huge dick dinshi daya kasa daukan bakinta tai tightening bakinta akai kafin tai pulling bakinta waje kaman zata cisge tana tande baki, ihu Aliyu yayi kaman zai sume "ouuuch baby u are the best sucker, suck me gurl" yay maganan yana maida bakinta yay bucking up tareda ramming bakinta da karfi yakai crown of his dick to the edge her throat jitayi kaman zatai amai shikuma Aliyu jiyayi kaman zai mutu ya damki gashinta ya danne dick din abakinta jikinshi na rawa he wants to die, his friends sunsha bashi labarin yanda sukeji idan girlfriends dinsu nabasu head betaba sanin cewa head is as sweet as this ba, kama kan Aneesah yayi gam ya shiga screwing bakinta yana groaning like a mad lost dog. "you are undeniably the sextiest woman in the planet, f*"*k me gurl, uhhhh, I love the way you cute little mouth taste on my dick, suck me like your little strawberry, Aneesah ahhhhh, u hhhhh, tsotsemin ita Ya Ilahi, ahhhhh" ganin bakin Aneesah na neman yasashi yay realesing yasa yawani irin kwantar da ita tareda hawa kanta, daura hannayenta tayi kan buttock dinshi ta matse da karfi tana kallon fuskarshi da idanunta dakana kallo kasan bamatasan inda kanta yakeba, bakinshi yadaura kan nata da sauri ta karba suka shiga kissing juna passionately yana ware kafafunta yana karanto addu'an safuwa da iyali a ranshi hannunshi kan boobs dinta yana matsawa, hannunwanta yakama ahankali daga kan buttucks dinshi maranshi namai ciwo he can't wait to have her his body and soul yarns for that, kissing dinta ya shiga yi yana kamo wani jela dake daure kan katakon gadon ya daure hannayenta ahan yana kissing dinta duk batasan meyake yiba tadaiji hannunta asama yana bata kiss of his life, saida yagama daure hannayenta tass ta yanda ko alamun kwance kanta bazata iyaba sanan yasaki bakinta yakai bakinshi saitin kunnenta ya shiga sha tana wani irin motsi tanaji kaman zata mutu, murya chan kasa yace "I love you Coco, my Aneesah, I want to have you wife I've been dying for a day like this, ranan da zai maidaki mace, ranan dazaki zama cikakkiyar Mrs Aliyu Ibrahim Muhammad, I will deflower my flower, can't wait to give you an unforgettable ride, zan miki ci mai masifar dadi, we are going to dis virgin each other today, I love you wife" gyadamai kai tayi tana shigewa jikinshi tana shafa kafafunta kan nashi, hannunshi yasa yajuyo da fuskar ya shiga kissing lips nata haryahau kan jikinta tana mayarmai da martani ahankali yakama penis dinshi yakai saitin V hole nata ya danna ahankali yana shafa ass dinta, nishi Aneesah tayi da karfi tana kissing dinshi back, sosai jikin Aliyu yadau rawa jin penis dinshi direct kan dan picicin hole dinta, dagewa yayi da karfi tsiya yatura zai shiga hakan yasa Aneesah ta shiga kokarin ture bakinshi daga nata tana kokarin kwato hannunta data kasa gane meye yarikeshi takasa amfani dasu, kin sakin bakinta Aliyu yayi saima wani mahaukacin kiss daya shiga mata duwawun shi na rawa da jikinshi dan he has lost it now completely kaman akwai wani abu abakin hole dinta dayasa kawai yaji notinan kanshi ya kwance baimasan me yakeyi ba burinshi kawai kota halin kaka ne ya shiga cikin hole dinan, da karfin masifa yashiga dambe da hole din yana kokarin tura manhood dinshi dayafi karfin wajen nesa bakusa ba, sosai Aneesah taji kaman kashe ta yakeso yayi tafashe dawani mahaukacin kuka babu hannu gashi saishan bakinta yake yama lumshe ido yana gurnanin numfashi akan fuskarshi, da karfi yake dukan hole in one after another kafin ya daddage yashige dawani mahaukacin gudu sakin bakin Aneesah yayi atare dashi da ita sukai ihu, Aneesah tafashe dawani mahaukacin kuka tana dambe da igiyan tai freeing hannuwanta, chapke bakinta Aliyu yayi jikinshi na mugun rawa her V yarike penis dinshi kamkam gashi wani irin zafi yaji wajen dayasa yaji kaman zai kwaro mata ambaliyan fitsari a wajen dama haka sex yake, ramming nata ya shiga yida masifar karfi shibaimasan inda kanshi yakeba, wani irin kuka Aneesah take kafin daga bayama ta sume dan tura kanshi Aliyu yacigaba daya ciki har saida ya shigar dagabaki dayan penis dinshi ciki yadaki G-spot dinta dayasa squirt yay gushing out her pussy jikinta nawani irin rawa, cigaba da nacking nata Aliyu yakeyi yana sucking mouth dinta kaman his whole life depend on it dabai sami bakinta ba da ihun dazai dingayi har main hotel din sai an jisu, ci yayi yacita, ya gurjeta abinku da first timers har saida yay wani mahaukacin explosion ajikinta sanan ya kankameta tsam yana shan bakinta jikinshi na rawa he is not okay, yanaso yakara jin dadin dayagamaji, ko alamun kwanciya penis dinshi baiyiba hakan yasa yafara second round, he's really having the fun time of his life wanan karan sakin bakinta yayi ya shiga ihu yana kwakulota jikinshi yafara rawa sosai ya kankameta yay exploding yana sauke ajiyan zuciya yana wasa da nipple dinta.
Wanan page din duk wacce takarantashi batare data biyaba wlh banyafe mataba, Allah ya sakamin.
Sosai yake sauke ajiyan kan jikinta yaji wani irin wasayau kaman ancire mai ciwo maranshi, zuciyarshi kaman an wanke mai da farin ruwa.
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
_✍🏿M Shakur_
9️⃣0️⃣
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
_Karshe!!!!_
Dagokai yayi ahankali yana murmushi, zuciyarshi cikeda natsuwa ya kalleta yanda yaga idanunta sunyi sun tsaya kyaf suna kallon bangare daya hawaye sun bushe a fuskarta yasa gabanshi yay wani irin mummunan faduwa, da sauri yatashi daga kan jikinta yana jijigata yana kiran sunan ta. "Coco, Coco wake up Luv, Aneesah na" ganin ko motsi batayiba bama ta fitarda numfashi yasa yatashi daga kan gadon da wani mugun sauri yaja dan gajeren wandonshi ya zura yafito daga kan gadon yay dakinsu da mugun gudu, ruwan zafi yahada sosai a bathtub yafito da mugun gudu yadawo gadon, daukanta yayi yana kallan zanin gadon daya baci da stain of blood that is not that much, just a little yay dakinsu da ita direct to the bathtub, sakata yayi aciki gently wani irin ajiyan zuciya tasaki saikuma tafashe da kuka sosai jikinta har rawa yake sabida zafin da wurin yakemata da sauri ya rungume ta yana shafa bayanta yace "am sorry wife, am so sorry" kaman ma bada ita yakeba kuka take harsuka gama yamata wankan tsarki yafito da ita sanye da bathrobe, kwantar da ita yayi kan gadon tana kuka sosai yarike hannunta yama rasa mezaice mata haka ya dinga kallonta harta dinga lumshe ido wani wahalallen bacci yay awon gaba da ita, takasa hade kafafuwanta, ranan haka tawuni da zazzafi dan saida yakira hotel din yace musu he need a Dr, cikin yan mintuna kalilan wani babban consultant yazo yadubata magunguna yabata tasha sanan yasa taci abinci yabama Aliyu da duk yabi yasukurkurce assurance cewa she will be fine nan da gobe.
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
_Bayan Kwana uku_
Taji sauki sosai ko kadan babu abinda ke damunta a yanzu dan kulawan datake samu a wajen Aliyu har tsoro yake bata, wani irin so Aliyu yake mata dat he can give her his life inta kama, da fushi take dashi sabida mugunta dayamata but daga baya sabida yanda yama rame sabida damuwa yasa tahakura, tasan tariga tai aure dole abu haka ya shiga tsakanin su.
Yau tunda gari yawaye taganshi yabi yay wani iri ba kaman Aliyu daya saba once yatashi yay nan da ita yay chan da itaba, yau yay lamo akan gado, koda aka kawomusu breakfast ma ita tafita takarba, tai tai dashi yasauko suci yaki kasa cin abincin tayi itama ta tashi tazo kan gadon, ahankali ta yaye bargon daya rufa dashi tasaka hannunta atulin Black hair dinshi, murya chan kasa tace "Baby menene, what the matter with you Snuggles please ka juyo ka kalleni" girgixa mata kai yayi batare daya juyoba, Murya chan kasa yace "no, banso na kalleki kona kalleki bazakimin abinda nikeso ba" kaman zatai kuka sabida yanda taji muryanshi har wani rawa rawa yake da sauri tace "haba kana mijina din Laddu, wlh kome kakeso zan maka, please kajuyo ka kalleni bakada lafiya ne? Nakira Dady da Ammi? Please kajuyo wlh zan ma kome kakeso" tai maganan ahankali tana daura hannunta akan kafadarshi tana juyodashi, ahankali Aliyu ya juyo ya kalleta, idanunshi data gani saida taji tsoro sunyi jajir sanan sun kankance, cikeda damuwa sosai tace "innalillahi Ya Aliyu menene? Are you sick? Meke damunka? Me kakeso?" dan ajiyan zuciya ya sauke yana taune lips dinshi sabida yanda cikinshi kemai ciwo sosai, ahankali yasa hannu yaja bargon daya rufadashi kasa, erected manhood dinshi yazaro daga wando, dawani irin sauri Aneesah takoma baya ta kawad dakanta gefe bala'in tsoron kallon abin take bata taba sani cewa haka na manya yakeda girma ba, cije lips yayi murya chan kasa yace "am dying to have my wife Coco, I've tried yau kwana uku ban kara nemanki ba, kin warke, don't be scared yau bazan daure miki hannuba I promise" wani irin faduwa gabanta keyi bana wasaba da sauri tace "Ya Aliyu wlh kome kakeso zan maka amma please karkamin komi, wlh abin dazafi kaman za'a mutu kaji dan Allah" shiru yayi yana kallon yanda takasa kallonshi, murya chan kasa yace "okay naji but come" juyowa tayi ta kalli fuskanshi, wani irin fuskan tausayi yamata da sauri ta tashi ahankali takarasa bakin gadon, hannunta yakama yadaura kan Big penis din yace "tunda ki hanata abincin ta, suck it and make me release kinji wife" gyadamai kai tayi kaman wata yarinya tana kallonshi, ahankali ta tsugunna tai kneeling kafafun ta akasa sanan ta runtse idanu sosai ita adole bataso ta kalla, sanan gently takai bakinta kan banana ta lashi kan, wani irin malalacin kara Aliyu yasaki. "hooo God!" tsotsowa tayi kaman minti hakan yasa Aliyu yasaki ihu yana chapke kanta tareda bucking up ya bugamata shi a throat yace "suck me Baby, suck your master with your little mouth uhhhh, tsotse min ita da kyau mmmmm" jin yafara sambatu yasa Aneesah takara gyarawa tana tsotsa dan she's enjoying yanda yake surutai batare dayamasan meyake fadiba. "oooohhh that feels good lady, good gurl, suck my cock, suck me ouchh" yakara buga mata a baki bugawan dahar saida tai kakarin amai, kasa hakura Aliyu yayi maranshi yacika kaman zai fashe, wani irin fizgota yayi tafado jikinshi kifata yayi kan gadon da sauri yatashi tareda danne ta, fashewa tayi da kuka tana ganin haka tace "Ya Aliyu me haka? Mezakamin?" baimasan metake fadi ba, doguwan rigandata saka ya daga sama fine duwaiwanta dake sanye da pink g-string suka bayyana, haukacewa Aliyu yayi baisan lokacin dayakai hannu yay spanking bombom dinba sanan yaja pant dinta kasa gabaki daya yacire, Aneesah najin haka tafashe da kuka sosai tana kokarin cetan kanta, kwanciya yayi abayanta yasakin mata nauyi kadan sabida kartamai gardama yana ware kafafun ta, ahankali yakama Erected Manhood dinshi yakai kan hole dinta da karfi ya danna yana nishi ihu Aneesah tayi tace "Ya Aliyu ka yakuri please" ko kadan baisan metake cemaiba tanaji tana gadi ya daddage ya shige chass yafara riding dinta yana sumbatu, Aneesah is damn sweet, he never knew haka akejin masifan dadi in ana sex ai wanan baiki yacita arana sau dariba, saida yay screwing every single corner a pussy Aneesah, he hit her G-spot to the extend saida taji kaman brain dinta zai fita sau uku tai squirting kafin yakawo sau daya sanan tasamu ta tureshi tana kuka zata tashi, jawota jikinshi yayi yana murmushi yahau kissing nata, tazaci kissing din lallashine itama tabiyemai saida taji yana juyar da ita zaije second round tashiga kuka dudda bafa wani zafin kirki takeji ba, 4 round Aliyu yay da ita chip chip sanan yaji ya gamsu is okay yadauke ta suka tafi wanka yana samata albarka.
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Rayuwa auren kenan, ahaka suka cigaba da honeymoon dinsu, sati biyu sukai a Maldives tun Aneesah na tsoro tana kuka in Aliyu zaiyi harta soma sabawa, gabaki daya Aliyu yazaman mata bita zaizai, yana nanike da ita ko ina, ahaka suka shirya suka koma California yafara aiki da construction company dasuka dauke shi ananne tasami sauki, saikuma in yadawo ka'idane dazaran yadawo daga wajen aiki 4 saiyay lunch da ita sanan suje suyi wanka yatafi masallaci inya dawo suyi dinner suyi wasannin soyayyan su, in dare yayi kuma har gari yawaye abu daya akeyi tun Aneesah na jinyan nono sabida ciwon dasuke mata har suka saba da dakumar Aliyu dan yana son nono dako jariri albarka.
Watansu hudu da aure watarana Dady yakirasu da sassafe ya sanar dasu Ammi ta haihu yan biyu maza, daga Aliyu har Aneesah Dady rasa kan gane wayafi wani murna yayi, tuni suka fara shirin komawa Nigeria, daga Aliyu har Aneesah kowa yakosa yaga kannenshi, ana jibi suna suka tafi, koda sukakai Nigeria rige rigen daukan yaran aka shiga yi tsakanin Aneesah da Aliyu, yaran nakama da Aliyu bakadan ba, sai murna suke, Ammi nata kallon Aneesah yanda taga tai kyau tai haske sosai alamun Aliyu nakula da ita.
Ranan suna yara sukaci sunan Hassan da Hussain, suna nagani nafada, duk wani masoyin Dady saiya yazo sunan nan dan taya Dady murnan samin yan biyu, Dady rasa mezaibama Ammi yayi daga baya yadau dankara dankaran gidajen shi biyu na nan Abuja yabata yasa sunanta yace tai duk yanda taga dama dashi wanan kyautane da musamman daya mata.
_how to subscribe_
_zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank saiki turo evidence of payment to watsap number na 07012181461 sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya, marasa banki can also send MTN card 300_
_duk wacce ta karanta min wanan littafin batare data biyaba ban yafe mataba, in bakidashi don't even read_
_masu fitarmin da book waje kuda Allah wlh_
Rayuwan kenan Hajar feel so alone tana gani yanda duka kannenta sukeson Ammi mama kasa mama Sama, Ammi tabasu wani irin tqrbiya dako amafarki bata taba tunanin wani yaro na gidansu zai zama hakaba.
Ammi tayi tayi da Dady yadawo da Amarya data tsakiya yaki yace yagama rayuwan aure dasu har abada, tayi dashi yaje yadubo maman Rauda a prison shima yaki. Daga baya wani dandan abokin shi yace yanason Hajar, ganin ta chanza ne yasa Dady yabarshi ya aureta, wata biyu akasa akai bikin su, saida ta aureshi tasami yancin zuwa dubo mahaifiyarta agidan yari, ranan tai kuka kaman zata suma, Maman Rauda tace "ance inada kansan jini, banda haka Hajar kullu yaumin sai fatalwan Rauda tazomin wai metamini na tsane ta na kashe ta, wlh daidai da rana daya bantaba samin kwanciyan hankali ba, Hajar kisan rai bala'i ne, anacewa ba'a ganin fatalwa ka kashe bawan Allah dabai maka komiba kaga in bazai dinga zuwamaka da daddare ba, Hajar natuba karki sake ki dauki irin halina, na yarda duk wanda baida hakkin ka kome kamai kanka yake komawa, kuma ramin mugunta kaginashi ahankali zai iya zama kaizaka fada ciki, Hajar ki rokan mini Aliyu, mahaifinshi, Aneesah da Amminta gafara tunda nasan bazasu taba zuwa dubani ba, kice nace su yafemini ko naji da hakkin Allah kadai dake kaina banda na mutum, Hajar na tuba wlh" kuka Hajar take mahaifiyar ta kuka har lokacin da aka basu yayi haka aka maidata ciki kuka suke duka. If you do good you will see you, if you do bad, zakaga bad.
Aliyu da Aneesah saida sukai shekara daya da rabi da aure sanan Aneesah ta haifo yarta kyakkyawa kaman ubanta katuwa, Aliyu nason yarinyar kaman ranshi, ranan suna yarinyar taci sunan Rauda, inda Aliyu ke kiranta da little sis, but most time yafi kiranta da little.
Haka rayuwan tacigaba da tafiya, inhar kinaso kici riban zaman aure ki kasance mace jaruma mai hakuri, mai kuma iyama miji kalamai, iya girki, tsafta da gyaran jiki, abinda Aneesah tarike kenan ta mallake Aliyu gabaki daya, sai yanda tai dashi, ta iya shawo kanshi tasan Aliyu da kishin fitina hakan yasa batayin abinda zaikaishi gayin kishi, shikuma yasan matarshi barkono ce hakan yasa yazame mata manja kokuma Ince gishiri, duk yanda tadauko zafi sai yasan yanda yayi yarage zafin.
_Anan na kawo karshen littafin _ATSAKANIN SOYAYYA_ _kuskuren danayi aciki Allah ya yafemini, sai kun jini a Littafina na gaba mai bala'in dadi sabon salon soyayya da baku tabajin irinshi ba wanda zai zomuku bayan salla da izinin Allah, shima littafin zaizo da VIP dinshi so masu son VIP can always join, I love you all GGM_
*Ya Allah ka kawo mana karshen corona virus, Ya Allah ka karemu, ya Allah ka warkan da Al umman ka dasuka kamu da wanan cutar, Ya Allah kayafema zunuban damuka maka, Allah ya azurta al'umman musulmai gabaki daya Ameen*.
Anan Aishat Muhammad wacce kukafi sani da M Shakur kece muku Bissalam!!! 🥰
No comments