Uncle J 45
Page 45
Karki sake kikara sakoni cikin Jalhilcin ku aini bazan iya hada kashi da nakuba wllh innai hakan aimun zama daya kuma ajina yama zube karnuka suke haushi ako wane lokaci kuci gaba dayi dama in mutum yarasa aikinyi ai babu Abinda bazaiyi ba kuci gaba da haushi kunji.
Hannun Jalilah taja wadda bacin ran hanata magana ya tsaye mata amakoshi sai cizon yatsa takeyi amma in kere na yawo zabo na yawo watarana za'ahadu.Yana ganku kunyi cirko cirko aidole kigammu ahaka Ammah ashe har kiwon karnuka kuke agidan kullum kuna basu abinci suna kara habaka kaifin haushin su na sake tasiri,
Barin dasu Mom suke ta kalla sai huci suke kamar zasu babbake in basiwa Indo da Jalilah duka ba yau suba yan halak bane kai har Ammah yau saita gane kuranta dama haushinta suke ji yanzu zasu huce haushin su.
Rigar Indo Mom ta jawo tabaya ke awa har kun isa kishigo gidana kicemin jahila kaskantacciya yar aiki dake kinyi kadan wllh yanzu zamiyi miki tsinannan duka muga wanda zai tsaya miki,wai Saratu meyasa bakwa kaunar zaman lafiya mesukai muku daga zuwan su aidama haka zakice munafuka algunguma.
Duka takawowa Indo Ammah ta shiga tsakiya wata bangaza akaiwa Ammah saura kadan ta fadi saurin tarota Indo tai,saukewa Mom maruka tai har guda biyu kut Mom din kika mara kokawace ta harde Ammah ce merabo atsakiya Jalila ma ba'abarta abaya ba gashin Salima ta cafka duka take kawo mata amma taki sakinta azaba ta isheta.
Abinka da jikin kauye tuni indo ta zage taiwa Mom tsinannan duka sai numfarfashi datake ja na tsananin wahala zagi ko ta uwa ta uba takewa Indo ashe ke yar iskar karya ce kinsan bazaki iyaba kika takali fadan ni Aisha bana daukar wargi gobema kisake babbar banza kawai.
Jan hannunta Ammah tai dan Allah kubari kuzo muhau sama ni bazan iya wannan masifa ba,harara Mom ta gallawa Ammah wllh Rukayya ki tabbatar bashi kikaci dake da yan iskan dake daure miki kugu aizata tafi kuma tare za abarmu,ke kuma shegiya mekama da aljanu kema zaki shigo komata bani da kyau wllh.
Wooo andai ji jiki wllh Anty Indo kinmin daidai da kikaci uwar mara kunya nasoma kin dirje mata baki da kasa muga ta iskan ci,kwafa Salima tai inbanda radadi babu abunda kanta keyi itakadai tasan abunda ta tanadawar sa Jalila ko bajima ko badade zasu gauraya saita bata mamaki saita wullata agararin da bata taba tunani ba kowa dai da alwashin da yakeci azuciyar sa tsakanin Mom Rufaida da Salima ko alwashin me suka dauka oho.
Nan suka barsu suka hau sama dakin Jalilah suka shiga kowa yana maida Numfashi,kai Ammah wllh kina kokari ni wannan in kishiya tace aida yanzu mundade da kone gidannan,uhm indo kenan to mene Amfanin tashin hankali bashi da dadi ko kadan komai me wuce wane innai duba da wataran sai labari saina maida komai ba komai ba.
Lallai Allah ya kara miki hakuri Ameen.Oh Jalila lallai kauye ya karbe ki ai Ammah bawata karbata da yayi amma naji dadin zuwa sosai duka takawo mata da kuma inata fama dake akan kije kina kin zuwa harda su kuka,ai nadaina kukan yanzu kimaci gaba.
Inna tace tana gaisheki ga tsarabar ki karba tayi tana budewa Murmushi ta saki kai ma sha Allah aiko Nagode wllh Allah ya saka da Alkhairi,kai Ammah wannan din kikeyiwa godiya aida bazan kawo miki bama nazata bazaki karba ba niko mezai hanani karba Jalila aini ina son naga ankawo mun irin wadannan kayayyakin kice kince muci tuwo da hujja.
Nidai Ammah bazan ciba yako zame miki dole naje kauye naci tuwo ina murna zan dawo nan ma ace tuwo za ai Dan Allah Ammah ki canza shawara,Cikin dariya take fadin aidama bada wani nai shawara ba balle nacanza,kai gaskiya Ammah kina da kokari tambaya daga wannan sai wannan ba kwama babu fulsutof ai haka take harna ma saba da batanan bakiga yadda naji ba dadi ba na saba da bari Jalila tashi kiyi wanka bar tsalle tsalle data tafi bakina har tsami yake to ya saba da magana kwana biyu kuma ba'ai dashi ba.
Dariya suka saka gaba dayan su Ammah ina dan India aiko ko minti 10 beyi da fita ba kuka shigo kiran gaggawa akai masa daga asibiti,yana ta shirye shiryen tafiya shida Jamal,ina zasuje Ammah America zasu karo wani course da basu kara saba nima zan bishi Ammah kibishi inah aikema makaranta zaki tafi kinga duk bakwa gida nikadai zaku bari.
Ba saina fasa zuwa makarantar ba kibari inya dawo saiki gaya masa to Ammah,Indo tadan jima kafin tai musu sallama tatafi wannan karon harbakin get Jalila ta rakata tunda yanzu ta shaida ba mayar da ita kauye za'ai ba harta juyo zata dawo aka danna Hon tsayawa tai dan taga wanene zai shigo Jalal ne tundaga nesa ya hango ta saiyaga ta kara girma kamar ba ita ba yar kauye andawo kenan.
Mrs Baba Bello Abubakar
No comments