Recent Updates

The Sexy Boss Book 3 Complete Hausa Novel

 



*🕊️THE SEXXY BOSS🕊️*

_(Romantic and comedian)_


           _Book 3_

      _Last free page 3_



*Daga Wannan page ɗin Free page ya ƙare hanzarta wajen mallakar taki ... Regular group ₦300... VIP group₦500... Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan number 08081202932 masu kuma buƙatar complete book 2 ba THE SEXXY BOSS Zaku biya ₦300 kacal.*



***



Hannun sa yasa yana daɗa rungume ta tsama a jikin sa . Yayin da  Bishira  ke bin duk wani ilahirin jikin sa da Kissing , hannayen su yasa hana haɗawa da nashi wuri ɗaya fuskokin su na kallar juna . A hankali yakai bakin sa saman laɓɓan ta yana fara tsotsan ta cikin wani irin salo , wanda gaba ɗaya ilahirin jikin bishira rawar ƙyar yake , don dama a hannu take , an sha na daɗi anyi tatul . Zame bakin sa yake ƙoƙarin yayi nan take ta yi saurin sa nata bakin tana Haɗawa da nata ,tare da cigaba da tsotsan bakin shi tana mai ƙara manna jikin ta da nashi . Umair ne ya kai hannun sa yana shafa ta tun daga saman wuyan ta har zuwa bayan ta yana shafa tare da bin ko ina da wani irin tafiyar tsutsa gurrr³ da yatsun sa . Ƙanƙamesa Bishira tayi jin yatsunsa a ƙasar ƙugunta yana jan jagidan jikin ta a hankali ... Baya tayi yuuuuu nan yayi saurin tarota tare da riƙeta , ganin ƙafafun su na neman gaza ɗaukar su yasa shi ɗaukar ta cak yana nufar 3 seater da ita , fara raba kayan jikin ta yayi yana yi tare da kai bakin sa yana Kissing ɗin tun daga fuskar ta har zuwa Wuyar ta . Rigar jikin ta ya cire tare da wurgar dashi gyefe guda.  Ganin Nonowun ta yayi tsam tamkar bana Babban mace ba , wacce ta haura ma 40yrs. Lallai da'alama bishira ana sha'ani . Don ko ba'a faɗa maka ba jikin ta na shan gyara . Hannayen sa yasa duka yana turbitsa su tsankan kanin nonuwan ta tare da fara matsasu yana ligwigwita n su . Washhhh Aahhh Umair....ahhh daɗiii bai bi takan ta ba sai maganan nan tasa da ya saba Muryar sa dake babu wasa yace " Bana Son hayaniya .! 



       Kuji ɗan iska😂. 


Kama bakin ta Bishira tayi yana cigaba da sarrafa ta da juyata duk yanda yake so , sai dai tayi ta nishin daɗi ,babu Damar sambatu don sanin kanta ne tana fara masa sambatu zai sauka daga kan ta ya bata wuri . Nishi take tana daɗa gantsaro masa ƙirjin ta sama . Bakin sa ya kai yana ɗaura harshen sa saman nonuwan ta tare da fara motsa harshen sa a iya zagayen nipples ɗin ta . Yana wani irin wasa da harshen sa a kan nipple ɗin nata , a hankali ya luma ta cikin bakin sa yana fara tsotsan ta tare da shafa gyefen fuskar ta . Ina...inaaaa Son ka Umair..!!!!! Cak yaja ya tsaya daga komai da yake keeee. Ke me kika ce?? Kina So na.? Shiru bishira tayi tana raba ido , don sam bata san lokacin da bakin ta ya furta hakan ba . Ke tashi da ALLAH Malama . Tashi ki fice mun daga gida. Kamin yanzu na haɗaki da kar nuka . Ba cewa nayi maki kawai jin dadin juna zamuyi ba . Babu maganan soyayya ?. Shine kike faɗin Kina So na?. 




Miƙewa yayi daga in da yake yana ja baya , cikin tsawa yake faɗin " I say Outttt.! Jikin bishira ne ya hau rawa karrr karrr ƙarrrrrr.  Idon ta ne ya fara fidda ƙwallah don a duniya ta fi jin daɗin Sex da shiɗin kaɗai , kowa ji take shafan mai yake mata . I'm sorry Umair .Ke fita nace.! Yanda yake mata maganan kaman yayan ta ba ƙamin bayan bayan ta ba. Miƙewa tayi a hankali tana ɗaukar rigar ta tare da mayarwa jikin ta . Na baki minti  biyu ki tattara ki bar mun gida , idan kuma na dawo na tadda ke zaki ga Abun da zan Maki . Ɗaukar keys ɗin shi yayi tare da juyawa yana ficewa daga Falon . Farfajiyar gidan sa ya nufa yana shiga moton sa cikin wani irin mahaukacin gudu ya bar gidan . 


***


Asibiti ta nufa wanda da isan sa cikin sassarfa ya shige office ɗin sa . Kai tsaye ko zama baiyi ba ya nufi fridge ɗin sa yana ɗaukar barasar sa wanda safe rana dare a gida a ko'ina shan sa yake. Zama yayi yana fara zuba ta a cup Yana ƙwalɓewa , a hankali yaji ana masa knocking Wanda yasan baya wuce Nurse Badi'a . Yesss.! Abun da yace kenan yana cigaba da shan barasar shi . Shigowa tayi a hankali tana sa hannun ta cikin jakarta tare da cewa " Doctor ga Abun ka ,jiya ka manta dashi ka tafi ka barshi bayan ka gama tiyata . Ɗago da idanun sa yayi yana kallon kwalin sigari . Hannun sa yasa yana amsa . Cikin maye ya fara cewa " Wannan mai naƙudar tun juya ta haihu??. Girgiza kai Nurse Badi'a tayi ,kamin tayi magana ne yace " Ku kaita tiyata room a fara shirin tiyata ,nan da 10 minutes zan zo . Ohk Sir". Juyawa Badi'a tayi cikin sauri don ƙaddamar da Umarnin Shugaban nasu . 


***



Ɗakin tiyatan nurses ne kowa na tsaye ana jirar isowar Dr Umair . Komai an tana da alluran da ake yi ne na dogon barci ba'a kawo ba . A haka Umair ya shigo ya taddasu . Bin ko ina na wurin yayi da kallo yayin da nurses ɗin suka basa wuri . Rigar tiyata ya saka , kana yasa facemask ,Ina Sauran Alluran? Ya tambaya cikin Muryar maye . Nurse Badi'a ce tace " sune babu amma yanzu an jee....Dr Kan yaron ya fara hudowa . Saurin maida hankalin su suka yi ga mai haihuwan , innalilahi Dr Ƙafar jaririn ne ya fara fitowa a maimakon kai . Dafa kai Umair yayi yana rasa abun yi ,gashi ba allura kusa bare suyi gaggawar yanka ta . Laiter suka ga ya kunna sai ga wuta , a ƙafan yaron ya ɗoɗana wanda yasa su saurin buɗe baki suna mmkin wannan wani irin aiki ne . Cikin sauri kuwa yaron ƙafafuwan nasa ya koma . Gani sukayi cikin na juyawa wulll³ , sai gashi ya dawo ta ka. Hamdala Nurse Badi'a tayi suna saurin amsan haihuwar ,sai ga yaro ya faɗo na miji . Doctor doctor suka hau kirar sunan Umair da ya faɗi nan a buge . 


***


 Umaima ne tayi shiru tana sauraren labarin gidan Radio da Hajiya Balki ke saurara . Wanda ake faɗin kasada da rayuwa 'r da Sir Umair Ahmad moddibo yayi . Kuma ƙarƙashin mahakuntan Lafiya sun amshi Lasisin shi ,an dakatar dashi daga Ko wani aikin likitanci ba'a yarda ko magani yaba marar lafiya ba har zuwa tsawon shekaru uku . Shiru Umaima tayi a hankali ta miƙe tana shigewa ɗakin Umma , Hawaye ne taji yana bin kuncin ta , wanda a tayi saurin saka hannun ta tana goge wa . Wayar ta ta nufa tana kirar Hajiya Turai wanda cikin sauri ta ɗaga kirar tare da cewa " Ƴata ɗaya tilo kowa lafiya ko?. Momy zan zo Abuja gobe Inshaallh . Murmushi Hajiya Turai tayi kamin tace " Kinji Abun da ya faru da Umair ko?. Yanda taji Hajiya Turai na maganan sam babu damuwa a tare da ita yasata cewa " Eh . Shiyasa zan taho . Ohk nima hakan na keso , amma wani hanzari ba gudu ba , Umair tun a juya yabar ƙasar nan zuwa Ƙasar Oustralia . Gaban Umaima ne ya yanke ya faɗi. Kizo gobe ina son mu tattauna . Kashe wayar Umaima tayi gaba ɗaya tana zaman yan bori a falon . Mai yaje yi? Yanzu babu mai rarrashin sa akan abun da ya faru dashi??? Me yasa Ammie ta bar sa ya tafi???. Abun da ta tsinci kan ta da cewa kenan .!



****



Ɓangaren Umair kuwa koda ya tafi ƙasar Oustralia wata uku yayi yana horo na zama sojan ƙasa da ƙasa aka sin da da ya kasance Sojan ƙasar Mahaifiyar tasa , amma a yanzu ya koma sojan ne shi na ƙasa da ƙasa ,soja mafi haɗari kenan , wanda idan sojoji suka ga irin su gudu suke yi . Sai da ya gama karɓan wannan horo kana ya zama cikakken soja . Watan sa huɗu ya fara shirin dawowa gida Nigeria .  


Ƙwanan sa biyu da dawowa Nigeria , Ammie duk basu sani ba , sai dai kawai Ammie da take zaune tana kallon news taga an hasko ɗan nan nata .

Anan ne taji ana masa jinjina yayin da aka ƙara masa sojoji kusan ɗari wanda suke a ƙarƙashin sa . Anan ne yan jaridu k watsa asalin labarin sa ,kasuwar cin sa da kuma matsayin sa na sojann ƙasar Mahaifiyar sa ,a yanzu kuma ya koma sojan ƙasa da ƙasa . Hankalin Ammie ne yayi sama . Rasa me zatayi tayi ,kuka ko farin ciki . Sam ta kasa kirar Daddy da Hajiya Turai ta faɗa masu ,don Daddy Yana can gidan Hajiya Turai . Hayewa sama tayi tana ɗaukar mayafin ta tare da nufar farfajiyar gidan ta , moton ta ta shige tana nufar gidan Hajiya Turai . Bayan ta isa ne tana farfajiyar gidan , Sai ga kirar Umair ,ɗauka tayi kamin ta masa magana yace " Ammie ina gidan ki yanzu haka kuma Bakya Nam . Yanzu ka taho gidan Hajiya Turai ina can .! Katse kirar tayi tana shiga daga ciki . 



A falo ta taddasu duka Umaima Surayya , Fareesa Daddy da kuma ita kan ta Hajiya Turai . Kowa fuskar sa ɗauke da fara'a har da ita kan ta Hajiya Turai da take dariyar yake na ciki na ciki . Kun ga ko abun da nagani yanzu??? Cewan Ammie idon ta na fidda waye . Miƙewa Fareesa da Surayya sukayi da gudu suna rungume Ammie tare da cewa " Ai Ammie mun riga ki gani ma . Dariya Daddy Yayi haka itama Hajiya Turai kana tace " Ai alhmdllh . Nufo Umaima Ammie tayi tana rungume ta ,anan Umaima ta gaishe ta ,tana nufar wata hanya tare da cewa Ammie bara na kawo maki Ruwa.! Ai fa maza don yau makoshina ya bushe ina cikin farin ciki . Murmushi duka suka yi Yayin da Umaima ta nufi coridor . 



Bari na kira Umair ɗin tun da shi komai na shi a cikin baƙin miskilanci yake yi ,har ya tafi Oustralia yayi wannan aikin ba tare da mun sani ba. Ai yanzu haka ma kila ya ƙariko. Don kamin na shigo ya shaida mun yana nan Abuja . Ya sauka a gida na.... Wani irin kallo Hajiya Turai ta yi mawa Ammie kamin tace wani Abu sai sukaji sallamar sa . Sanye take cikin shigar suit baƙaƙe Gashin nan nashi ya kwanta luffff ,kasumban nan da ya tara ya rage shi yabar saje dai dai . Surayya ne ta isa gareshi tana hugging nashi ,haka Fareesa da ke faɗin Wlcm back to Nigeria Ya Umair". Murmushi yayi yana buɗe baki zaiyi magana sai suka ga yaja ya tsaya... A hankali ya raba jikin sa dana ƙannin nasa kana yace " Ammie Ina jin kaman Umaima na nan?. Cikin sauri Ammie tace " Umaima kuma? A ina kenan?. Juyawa yayi yana kallon ko ina ,kana ya kalli Ammie yace " A jiki na nake jin ƙamshin jikin ta .! Kamin Ammie tayi magana ne taga yana takawa tare.....



To pa wannan wacce irin soyayya ce , wanda zuciya da zuciya kawai suke jin furucin ɗan uwan sa?. Umaima Umair...! Soyayyar taku ta musamman ce . 




To masoya anan na kawo ƙarshen free page maza hanzarta ki mallaki ta ki . 



*Regular group ₦300... VIP group₦500... SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan Numbobi 08081202932 idan VTU TRANSFER Ne kiyi ta wannan Numbobi 09061466409 ...ga masu buƙatar complete book 2 na THE SEXY BOSS zaku biya ₦300 kacal.*




*ANTY MMN TEDDY*

*Littafin the sexxy boss na kuɗi ,duk wanda ya karanta bai biyani ba ALLAH ya isa.! Regular group₦300... VIP group₦500...SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki turo da MTN card ta wannan Numbobi 08081202932..Don ALLAH na roƙe ki karki karanta indai baki biya Ni ba.*


Ammie ne ta miƙe tsaye tare da bin Umair da yake waigawa kaman wanda aka masa bishara da Umaima n tana nan cikin gidan . Umair.! Ammie ta kira sunan shi kana ta cigaba da cewa " Ka zauna mana a ina ne kaga Umaiman dagaaaa...kamin ta ƙare maganan ne Umaima ta fito fuskar ta ɗauke da fara'a . Haɗa ido suka yi Da Umair wanda lokaci guda taji ƙirjin ta ya buga dam...Jikin ta ne ya hau rawa karrr karr karrr farantinn hannun ta na shirin yin ƙasa . Hannun sa yasa yana tare Plate ɗin , kana Ta sakar masa duka tana yin baya da sauri . Don Kallon sa kawai tayi amma ƙwaƙwalwarta a lokaci guda ya tariyo mata abubuwa da yawa ,musamman zalunci da yayi mata . Umaima.!! Ya ambato sunan ta cike da Mamakin ganin ta a gidan Hajiya Turai . Tsayawa yayi yana ƙare mata kallo ,yayin da Ammie da Hajiya Turai suka miƙe har da su Surayya . Daddy ɗau zaune yake yana kisima irin hukuncin da zai yi mawa Umair akan abun da ya aikata akan Umaima . Hawaye ne ya fara sauka mawa kuncin ta a hankali . Umaima.! Ya kuma ambaton sunan ta a karo na biyu , gwiwowin sa yasa a ƙasa yana kallon fuskar ta . Umaima me kika zo yi nan? Shiru Falon ya ɗauka babu abun da kake ji sai shashsheƙar kuka Umaima da a lokaci ɗaya ta gaza natsuwa . Ƙare mata kallo yayi ganin yanda ta sauya , ta ƙara cika da ƙiba. Wani mahaukacin kishi ne yaji ya ɗebesa don A tunanin sa Ƙila Umaiman ta haihuwa ,don shekaru biyu ba wasa ba.



Cikin muryar nadama da rarrashi ya cigaba da cewa " Pls Umaima I'm so sorry ,ki Yi haƙuri ki yafe mun , ki biyo NI muje ,muyi rayuwa mai daɗi , wallahi ba zan kuma yin kuskuren da nayi a baya . Ƙare maganan yayi yana kai hannun sa tare da riƙo nata hannun ,saurin fizge hannun ta yi tana goge hawayen fuskar ta wanda tana sharewa wasu na saukowa . Me kike tunani? Ban sauya daga inda nake ba ada? Wannan shine kike tunani? Ko kuwa yaran da kika haifa a gidan wancen mijin naki ? Ki kawo su mu tafi dasu ,zan riƙe su tamkar Mahaifin su ba banbancin da zan nuna tsakanin nawa da nashi . Ai ke kika haifa mana. Pls Umaima ki biyo NI muje....kaiii Umair yi mun shiru cewan Alh Ahmad da zuciyar sa babu abun da take yi sai ta fasa tana har bawa . Mene kace?? Ta biyo ka ku tafi ,saboda rashin hankali . Kasan a wani kasa yarinyar mutane kuwa?. Har a yanzu kana da bakin magana?. Shiru Umair yayi gwiwowin sa a ƙasa . Wasu irin ƙwallah ne suka fara bin kuncin sa . Daddy ne ya tsagaita da maganan yana numfasawa . Juyawa Umair yayi yana kallon Daddyn nashi kana yace " Zata yafe mun Don Allah ku bari na bata haƙuri , Daddy ,Ammie Wallahi baxan iya rayuwa babu Umaima ba. Duk abun da nayi mata soyayyar tace ta sani yin haka!. Shashancin Wofi ,cewan Ammie don ita ma a yau Umair ya tuna mata abubuwa na ɓacin rai da yasa su a watan baƙwai a wancen shekarun . 



Cike da kisisina Hajiya Turai ta nufo inda Umair yake ,Hannun ta ta sanya tana tada shi zaune kamin tace" Calm down Umair.! Ka natsu , ka sani Kowa yana laifi a rayuwar nan ,kuma kuskuren na farko ba kuskure bane , kuma maimaita shi shine babban kuskuren. Ka sani tun da Umaima tayi Aure mijin ta hannun ta bai taɓa ba. Kasan Meye dalilin a ranan da ango zai shiga ɗaki komai ya fito sarari . Wato cikin ɗan ka a jikin Umaima... Kuka Umaima ta rushe dashi , kana ta amshe Hajiya Turai da cewa " Kasan irin hartar dana sha kuwa ? Kasan irin maganganun da ya fito daga bakin mutane kuwa a kaina? , Ji nayi gidan mu baya mun daɗi ,na gaji da zaman cikin gidan mu . Ana haka Momy Tazo ta ɗauke Ni ta dawo dani gidan nan ta bani rayuwa mai ƙyau . Sai dai bayan abun da kamun Su Baba su gani ba , da Hajiya Turai aka.....kuka ne yaci ƙarfin ta wanda Ammie hannu tasa tana rungumo ta jikin ta tana ɗan bubbaga bayan ta alamun rarrashi . Wani murmushi Hajiya Turai ta saki ,kana tace " ka kwantar da hankali ka Umair , Umaima matar ka ce a yanzu . Ka tafi da watanni a ka ɗaura Auren ku , duk da bakowa ya sani ba , anyi hakan ne a sirrance ,ganin kaima Angon wutar soyayyar ya ɗebe ka ka bar ƙasar baki ɗaya . Tun da Hajiya Turai ta fara maganan har ta gama Umair ya kasa ɗauke idanun sa daga kallon Umaima ,wani irin narkakken Son ta da tausayin ta ne ya kama shi. Pls Umaima ki yafe mun. Yayi maganan cikin sallama wa. Ai mu mata Bama da riƙo ,muna da saurin yafiya. Cewan Hajiya Turai tana murmusawa . 



A'a Hajiya Turai bazan mawa Umaima dole ba,ya zalince ta kuma ayi mata dole , ku tambaye ta inda wanda take so , Ni da kaina zan nema mata Auren sa . Ƙarar ringing ɗin wayar Umaima ne ya ƙarade Wurin , wanda a hankali ta duba wayar ganin sunan Fahad ne yasa ta dakile kirar . Umaima aƙwai wanda ku kayi alƙawarin Auree? Cewan Ammie tana dafa ta. Gyaɗa kai Umaima tayi a sanyaye tace " Eh Ammie. Sai kuma ta sunkuyar da kan ta ƙasa ,don tana jin nauyin Ammien. 



Kam bala'i...! Wannan wace irin shashashan yarinya ce?? Tana shirin lalata mun duk abun da na tsara . Hajiya Turai ke maganan cike da tashin hankali a zuciyar ta . Saurin miƙewa daga Tsaye Umair yayi kallon ta yayi yana cewa Waye shi ? Me ya taka waye uban shi???. Ganin yanda yake haki kaman damisa yasa ta saurin yin baya tana barin wurin da sauri . Bin bayan ta zaiyi nan Daddy Yayi saurin dakatar dashi tare da cewa " kar ka fara.! Cike da tashin hankali ya kalli Daddy Yana cewa " Daddy zan mata magana , Daddy ka fahimta Umaima bata Son kowa sama dani , kawai ta faɗa ne. Nima dai Haka na gani .! Hajiya Turai ta katse su cikin sauri . A'a tun da ta faɗa aƙwai ne.!



Saurin juyowa yayi yana kallon Ammie da tayi wannan furucin kana yace " Ammie zan rasa rayuwa ta ,zuciya ta buga mun take. Kamin su Yi aune sun ga ya wuce sune ce cikin sauri yana kirar sunan Umaima. Falon da ta shiga ya bita . Yayin da Ammie suka yi saurin biyo bayan sa.. hango ta yayi a ƙayataccen bed din ta ,Tayi rufff da ciki idanun ta na fidda zafafan hawaye. Key yayi ma ƙofan yana kirar sunan ta ' Umaima..!



A hankali ta ware idanun ta da suka tasa na kumbura . Aƙwai wanda zaki so sama dani a rayuwa???. Dama Ni ban taɓa son ka ba. Yanzu ne dai na fara soyayya a cikin zuciya ta. Na samu wanda ya iya tattalin So ba irin ka da komai kake yin shi in arrogancy . Ya San ya ya ake rarrashi ana sin kai da komai a tsawa kake yin shi . Yah Umair Bana son ka ba xan taɓa son ka ba. Fahad shine ....keeeee!!! Ya Kira ta da wannan sunan tare da kai hannun shi yana dunƙulawa ya buga a jikin bangon gyefen sa da sai da bangon yayi giirrr³ kaman zai faɗo ƙasa . Saurin miƙewa tayi ganin yanda kamanin sa ya sauya . I can tolerate nonsense ,Ni kike faɗa mawa kin Son wani ,ina Son ki Umaima kuma dole ki soni. Su Ammie dake bugun ƙofar har hannun su yayi zafi hankulan su a tashe yake sun tsaya cirko cirko a bakin ƙofan ,Surayya ce ke faɗin Pls Ya Umair kayi haƙuri kar mata wani Abu . Takowa Umair yayi dab da ita . Hannun sa yakai yana Kama kuncin ta da sai da ta rintse ido . Zan iya jurar ki furta baki sona , Amma ki sani baxan iya jurar jin kince kina Son wani bayan Ni ba. Any thing will be happen if I hear that again . Zan iya kisa . Zaro ido Umaima tayi tana kallon sa . Gyada mata kai yayi kamin yace " Yasss... Ki goge shi ki goge lissafin shi a rayuwar ki ,zan kashe shi na kashe banza indai akan ki ne. A'a ina kuka haɗu..??? Ya ƙara maganan a tsawa ce. Cikin Muryar kuka da firgici tace " Wallahi Yah Umair ba zan faɗa maka ba. Sai dai ka kashe Ni . Huuuuu Ajiyar zuciya ya sauke yana girgiza kai kamin yace " ba zan miki komai ba ,but na gargaɗeki ki cire shi a dausayin da kika saka shi . Ni Umair dani kaɗai zakiyi rayuwa . Kuma kar kiji Daddy Yayi maganan za'a baki yaƙi akan ki zabi wanda kike so.! Ni ke da igiyoyin Auren ki ,sai na ga daman sakin ki . Sakin kuncin ta yayi tana yin baya kaman zata faɗi . 



Juyawa yayi a fusace yana nufar ƙofar yasa key ya buɗe ,Ammie ne tayi saurin wuce shi tare da shiga don taga halin da Umaima ke ciki. Kallon Hajiya Turai yayi fuska murtike kana yace " ina Umaima ke zuwa. Cikin sanyin jiki don ita kan ta ta tsorata da ganin yanayin sa tace " Makarantar ta . Ta samu admission ne? Eh nursing . Daga yau na soke fitan ta ko ina.! Kamin ya ji daga bakin ta ne ya wuce fuuuuii tare da nufar farfajiyar gidan.....!






RAMSY HERBAL💃💃Tabbas da kaji wane ba Banza ba , wani kaya sai amali , rugun babban motsi , margamargan dutse kafi gaban Aljihu ,wannan nima kaina da baki na na faɗi haka yake🤞. Ina kuke ƴan Uwana manyan mata ,shin kuna ina?💃 Matso kusa ga babban dama ta samu daga hannun wannan shahararriyar ƴar mutan Sokoto RAMCY HERBAL ta shirya tsaf don kawo mana magunguna da dama meye matsalar ki Amaryar Oga?? 

Uwar gidan Alhaji kefa? Maza saurara kiji wannan magunguna daban ne da saura daga taskar ƴar mutan Sokoto . 

-Maganin ƙanƙancewar gaban ɗa namiji

-Maganin sanyi na mata da na maza

-Gumbar riɗi , gumbar aya ,gumbar ƙwaƙwa , gumbar dabino.

-Zumar ni'ima

-Zumar ƙiba

-Zumar goran tula

-Dambun ni'ima

-Zumar ƙwakwa da ta dabino

-powder hip up Dana breast elargement .

-tsumin ƴar gata 

-Tsumin tabaje

-Maganin ciwon sugar

-Maganin hawan jini

RAMCY HERBAL ba anan ta tsaya ba ,  ta kuma taho mana da kayan gyarar jikin mu...💃💃

-Dilka Soap

-Whitening Cleanser

-malato soap

-Half cast soap

-shu'umin Humra tare da turaruka masu ƙamshi ,da zai rikita Oga in a few sec. 

Ga masu buƙatar ƙarin bayani maza hanzarta ku tuntuɓi wannan number 07032209881 / 08109511467 .

Address: Sabon titin sokoto rima , kafin wajen sha'aban mai kankana mun gode.!







*MMN TEDDY*

*Littafin the sexxy boss na kuɗi ,duk wanda ya karanta bai biyani ba ALLAH ya isa.! Regular group₦300... VIP group₦500...SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki turo da MTN card ta wannan Numbobi 08081202932*



Da ido Hajiya Turai ta raka shi , yayin da a zuciyar ta take faɗin " Wannan wacce irin musiba ce ,wannan baƙin Zuciya haka? Tun da nake a tarihin Rayuwa ban taɓa ganin fitinanne mai shegen zuciya irin Umair ba, tun yana yaro idan yaso Abu to a bashi kawai ,idan kuma ba'a bashi ba shi zai san duk yanda zaiyi ya samu . Ɗan tsuwa ta ja a hankali ,kana a sarari ta furta " Umaima zata lalata mun komai na shiri na , banda iskanci ga yanda muka yi dake , sai Kice kina da wanda kike So.! Hauka tayi ne???. Jin Muryar Ammie na rarrashin Umaiman daga ciki yasa Hajiya Turai kutsa kai tana shigewa daga ciki ita ma. Ammie kam sai rarrashin Umaima take , don Umaima ta gama tsorata da lamarin Umair , wato shi ba zai taɓa sauyawa ba? Bai san yaya ake rarrashi da ban haƙuri ba ,koda kuwa shi ne da laifi akan komai . Surayya ne ta buɗe baki tana cewa " Umaima kiyi haƙuri , Don ALLAH ki zauna da Yah Umair , Kin san a yanzu kece koman sa kaman yanda yace ,kece zaki controling nasa , kin san gargagarar halin da ya shiga sanadiyar rashin ki a tare dashi . Pls Umaima kiyi Haƙuri ki zauna tare da Yah Umair ... To ya na iya?? Hakan nan zan zauna dashi tun da ya riga ya zama miji na..! Ƙare maganan tayi tana sakin marayar kuka mai ban tausayi , a hankali take tunanin a zuciyar ta , don da fari cewa take Umair ya koma tamkar sauran maza babu wannan maganan a gadaran ce . Ashe ina har yanzu ba sauyawa yayi ba . Haka ake So? Tambayar da take mawa kan ta kenan ,kana tace " Wannan bashi ne So ba , sai da Haukan So . Dafata Da Ammie tayi ne yasata firgigi tana dawowa hayyacin ta ,Muryar Ammie ne taji tana ce mata" Umaima kiyi haƙuri Kinji , kin san halin Umair ba bu mai lanƙwasa sa shi.... Maslaha ɗaya Ammie gare ta shine ta daina Kula kowani namiji , ai Ya Umair shine mijin ta bai dace tana kula wasu ba ,don nasan duk wanda zaki kula basu kai ƙyau da nagartar Yah Umair ba. Hamdala ya kamata kiyi ki gode mawa ALLAH da har namiji Ajin farko kaman yaya Umair ya ce yana Son ki. Fareesat ce mai wannan  maganan a gadarance. Sunkuyar da Kai Umaima tayi don dama tuni ta fahimta wacece Fareesa ,Sam bata da kirki , ita a Son Ranta ma Umair ba zai zauna da Umaima ba . A cewan ta yayi baya ,kaman shi ya rasa wanda zai aura sai dangin ƙasƙantattu talakawa... Wani irin Kallo Ammie ta watsa mawa Fareesat wanda yasa ta tasha jinin jikin ta . Juyawa tayi tana sa ƙafa tare da ficewa daga Bedroom ɗin .  A hankali Surayya ta sauka tana bin bayan ta ...


****



Ɓangaren Umair kuwa yana fita a falo ya tadda Daddy Kaman yanda ya barshi . Zubewa yayi gwiwowin sa ƙasa gaban Daddy Hankalin da tashe yake roƙon sa akan cewar kar a raba shi da matar shi ...Amma Daddy sai yayi ruwa yayi tsaki wurin cewa " Abun da Umaima take so ,shi zaiyi mata ,itama tamkar ƴace a gareshi ba zai mata dole akan Abun da bata So ba . Yana gama faɗa masa haka ya tashi yana kakkaɓe babbar rigar sa ya bar Umair anan . Dafe kan sa yayi da yake sara masa . Kusan mintuna biyar yana a haka ,kana ya miƙe cikin ganin jiri yana barin falon tare da nufar farfajiyar gidan moton sa ya shiga yana mata key tare da ɗaukar hanya yana barin gidan .



***



Surayya ne ta biyo bayan Fareesat , a falo suka tsaya Surayya tana bin Fareesat da wani irin kallo na ba ta ji daɗin Abun da tayi ba. Ke Fareesat wannan meye kika yi kenan? Ya wa'annan kalamin zai dingi fitowa daga bakin ki? Ke ma fa macace?? Kuma sanin kan ki ne Abun da Ya Umair yayi bai kyauta ba. Ya cutar da Rayuwar ....Don ALLAH ya isa.! Cewan Fareesa tana ƙwatse Surayya cikin sauri. Dama ke ai na daɗe da fahimtar baki da kishin naki. Kina gani ba fa ,a gaban idon kowa ta nuna tana da wanda take So ba Ya Umair ba , Wato shi zuciyar shi tayi bindiga ta fashe kenan ?. To wallahi ta ALLAH ba nata ba . Zata ga Ya Umair ya rayu ,kuma Inshaallh sai ya cireta ya goge ta a tarihin Rayuwar sa ,sai ta Auri wanda take so. Ina banda So makaho ne ,har ita ajin Auren Ya Umair ne ,ai ya fita tamkar sama da ƙasa don ko a ƴar Aikin gidan sa ba zai ɗauke ta ba . To kuma dai a hakan ya ganta ya kuma ji yana Son ta sai akayi yaya??? Ban sani ba. Fareesa tace ga Surayya cike da tsiwa. Surayya ne ta kalleta tana cewa " Kin san dai Hali na , wlllh yanzu kika mun na daka ki ,na dake banza . Dariya  Fareesat tayi kana tace To bismillah , wai duk akan waccen Banzan ne kike shirin duka na? To ai gani . Girgiza kai Surayya tayi tana juyawa tare da barin Fareesa tsaye tana cigaba da rashin kunyar ta .


***



Kusan Mintuna talatin Ammie ta ɗauka tana rarrashin Umaima kana daga bisani tayi masu sallama tana fitowa tare da zummar Tafiya . Hajiya Turai ne tayi masu rakiya har zuwa farfajiyar gida ,don a wannan karon har da Fareesat aka shirya Za'a tafi , a cewan ta zata je ta rarrashi Yayan nata ya cire soyayyar Umaima a zuciyar shi. Ya nemi dai dai shi ba ita dangin talakawa ba .!  Tun da Ammie ta fita Umaima ke zaune tana tunanin kalaman Ammie n , A hankali a zuciyar ta ta furta" Ina ma Umair ya biyo halin Ammie? Amma shi komai a gadara da miskilanci yake yin shi . Ɗan tsaki ta ja tana faɗin mugu kawai. Wallahi ba zan zauna da kai ba , a wancen j

Karon kwana biyu ne ana uku nayi da kai ,Kabi ka gama wargaza mun Rayuwa , kullum baka da aiki sai na saduwa , kayi mun Rauni ba kaɗan in just 3 days , Ina ga kuma yanzu ace maka Ni na zama taka har abada .? Gaskiya bazan iya ba ,Ni tsoro ma nakeji ,  sunan kayi na dama ne ,amma Ni ban haƙura akan Abun da kamun ba.! Murɗo Handle door ɗin Hajiya Turai tayi tare da takowa tana isowa zuwa inda Umaima take zaune . Umaima wannan wani irin shashanci ne??? Ya zaki ce kina da Wanda kike so? Ahir kar na ƙara ji ,kisa A ran ki Umair ne mijin ki bayan shi babu wani ,wannan ai sakarci  ne ma. Kina sane da abun da zamu yi. Dole kece wacce zaki cika mun burina a kan Umair , tun da tun tasowar shi bai ɗauke Ni a uwa ba,sai Dai Hajiya Maryam . Don haka kisani Ko da Daddy ya tambaye ki , Kice kin yafe masa zaki zauna dashi a matsayin miji . Komai nasa sai naga bayan sa sannan idan na rabuwar Auren ne kuyi. 



Kallon ta Umaima tayi tana mmkin meye Umair yayi mata hakan? Sai kuma ta yi shiru tana nazarin wannan wani irin hali ne Hajiya Turai ke dashi ?. Muryar Hajiya Turai taji tana cewa " Idan kuma ba zaki iya ba , zan nemo wanda zasu yi mun aikin na biya su . A'a Momy zan yi , Ni mene damuwa na a ciki ,kawai dai na tsane sa . Murmushin jin daɗi Hajiya Turai tayi kana tace " Haka nake son ji. Kema sai ki ɗau fansar abun da yayi maki. A satin Nan zan shirya komai na tarewan ki a gidan Umair . Shiru Umaima tayi kamun daga bisani tace to . 


***



Da misalin ƙarfe 7:00am ne , Umaima dake ƙwance a gadon ta ,tun da ta tashi da Asalatu ta gama sallolin ta ta kasa rintsawa ,maganganun Hajiya Turai suke mata yawo a ƙwaƙwalwa . Ji tayi ana buga mata ƙofa ,sai kuma Muryar Hajiya Turai da taji tana magana ƙasa ƙasa amma bata san da waye take yi ba...A hankali ta sauko da ƙafafuwan ta ƙasa tana nufar ƙofar tare da zare key ɗin tana buɗe wa ... Saurin baya tayi ganin Umair tsaye wanda bata yi tsammanin ganin sa da wannan safiyar ba....Ya Umair me kuma ka zo yi?? Ba bata amsa ba sai kutso kan sa da yayi cikin Bedroom . Tsayawa tayi tana kallon Hajiya Turai da itama ita take kallo ,kana tayi saurin bin bayan sa tare da maimaita tambayar ta , Yah Umair me ya kawo ka da wannan sanyin Safiyar? Laifi ne don miji ya zo ya duba matar sa..? 






*MMN TEDDY*

*Littafin the sexxy boss na kuɗi ,duk wanda ya karanta bai biyani ba ALLAH ya isa.! Regular group₦300... VIP group₦500...SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki turo da MTN card ta wannan Numbobi 08081202932*




Tsayawa Umaima tayi sororo tana kallon ikon ALLAH , to wannan me ma zata kira abun da yake mata rainin hankali ko mulkin mallaka?. Shiru tayi ba tare da ta tanka shi ba , Muryar sa ne ya kuma katse ta tana kallon Hajiya Turai itama da ta tsaya tana kallon Yanda Umair ke masu mulkin mallaka ,tun da take dashi bai tabo wuto ko ina na falon ta ya shigo har ƙurya haka ba. Maganan tasa ce ta kuma katse su yana cewa " Momy wai Haka kika ba ƴar taki Tarbiyya? Yayi maganan yana kallon Hajiya Turai da ta rasa bakin magana ,duk iya karya lafazi nata ,yau dai ta kasa ko tanƙwara kalma ɗaya ,don tayi amfani dashi wurin masa magana gaba ɗaya ya cika mata ido ƙwarjini yake mata tun ba yau ba . Taho ki gaishe da mijin ki .! Yayi maganan yana yafito Umaima da hannun sa. ganin ta tsaya bata motsa ba sai raba ido take ta kalle shi ta kalli Hajiya Turai  ne ya saki murmushi mai ɗan sauti kana yace " Ni mijin ki ai na yi maki Tarbiyya... Kallon sa Umaima tayi tana cuno bakin ta tare da cewa " A'a nifa ba kai ka bani tarbiyya ba , ka ganni da haƙora na talatin kace kai ka bani tarbiyya ?. Iyaye na suka suka yi mun komai a rayuwa , su suka bani tarbiyya tare da nuna mun abubuwa da yawa wanda yin su da aikata su yake babban zunubi , tun a duniya mai aika ta su ,yake ganin Sakamako . Na ɗaya shine Zina, na biyu shan giya da duk wani Abu da zai gusar mawa bawa daga tunanin sa . Ni iyaye na sun....Keeee da wa kike wannan maganan?. Yayi maganan cikin daka mata tsawa ,wanda sai da Hajiya Turai tayi saurin kama hannun Umaima . Idon ta ta zuba akan nasa , duk da taji tsoron sa ,amma sai ta dake tana kallon sa tare da cigaba da cewa " Ai kai ka bukaci nayi wannan maganan ,kuma naga duka tunatarwa ne , bance da kai nake yi ba. Umaima ..! Ya kira sunan ta irin na mamaki , da kuma yaushe har ta iya yayi magana ta basa amsa kan ta tsaye babu tsoro haka . Tun da yake a rayuwar sa bai taɓa haɗuwa da wata mace ta fuskance shi ido cikin ido tana watsa masa maganganu irin haka ba . 



Ni kike faɗa mawa Wannan maganganun? Kallon sa tayi kana tace " To Sir Umair yi hakuri naga wannan ai duk tunatarwa ne?. Sir Umair??. Ni kike kira da wannan sunan? Meye matsayin ki a wuri na? Ni mijin ki ne ,ki Kirani da sunan da zai sa inji daɗi a zuciya ta . 



Wani irin kallo ta watsa mashi ,idon ta na ciko da ƙwallah , sai hawaye sharrrrrr³ , ganin yanda Take xubda hawayen taana sauke ajiyar zuciya , wannan ya nunar she shi ,ko a juya tayi kuka har ta gode Allah. Ya Umair Me yasa ba zaka sauya ba? Abun da take faɗi kenan a zuciyar ta a sarari kuma jifan shi take da kallon dake nuna tsantsan tsana da ƙiyayyya . Ina Son ki ,kuma kema dole ki Soni.! Yayi maganan yana takowa zuwa inda take . Wannan shine maganan da kayi mun tun da fari . Amma kuma kai yaci ace ka ƙaryata kan ka ,tun da ba na Son Ka har yanzu . Kallon ta yayi yana sa hannayen sa biyu tare da tallabo kuncin ta ,idon ta ya ƙura ma ido yana kallon ta .kamin yace " Ƙarya kike ga So na nan ina gani a idon ki .! Umaima kina Sona, Bama So kaɗai ba...Fuzgar kan ta tayi daga garesa tana cewa " A haka zan So ka? Ka kasance mazinaci, Mashayi , wanda har duniya an yi maka shaidar Shaye²  .na haɗa zuri'a da kai me ƴaƴan da zamu haifa idan suka tashi zamu ce masu ?. Nan da nan fa.....maganan nata ne ya sarƙe tana sakin kuka tare da sa taffan ta tana rufe bakin ta . Sorry Yah Umair , baxan Zauna da kai ba . Ban san mene zan faɗawa yara na ,baxaka sauya ba . Ba zaka daina abubuwan da kake yi ba . Nan a gidan muna zaune da Momy muke gani a news ake watsa labaran ka , na tayatar da ka amsa a ƙwalɓe , da kuma lalata sunan Ƴan uwan ka likitoci ... Ni dai a'a ya Umair ka sauya tukuna . 



Jah baya yayi yana kallon yanda take xubda hawaye , a hankali yake motsa hannun sa , Jikin sa gaba ɗaya yayi sanyi , a Rayuwar sa abu ɗaya ya tsana shine ya bude ido yaga Umaima a cikin wannan hali ... Umaima wannan wani irin magana kike ? Hajiya Turai tayi maganan cike da rashin jin dadin maganganun ta , a ganin ta kar Umair ya fusata abubuwa su dagule . 



Kamin Umaima tayi magana ne , ta ji Muryar Umair yana cewa " Momy zanyi magana da matata. Saurin ware idanun ta Umaima tayi ,Kana tace " Me kake nufi to??. Kamin yyi magana ne Hajiya Turai tayi saurin cewa ' A'a bari na baku wuri . Momy babu inda zaki je , Kasan wacece wannan kuwa?. Na sani , yayi maganan yana kallon idanun ta . Haɗa ido sukayi nan ya daga mata gira yana cewa " Yass nasani Yayar Umman ki ce ,wacce take uwa gare ki. To ka sani kake wannan maganganun ? To babu inda zata je . A'a bari dai na fita. Cikin Muryar Kuka Umaima ne ta kuma kwatse shi da cewa " A'a Momy babu inda zaki . Kamin ta rufe baki ita dai taji ya rungume ta ne yana haɗe bakin sa da nata , wani irin hot kissing yakeyi mata , wanda jikin Umaima ne ya hau rawa so take ta ƙwace kan ta daga gare shi ,amma ya rungume ta ƙammm a tare da shi . Juyawa Hajiya Turai tayi da sauri tana fichewa daga ɗakin. Tafe take tana sambatun da bata sani ba tana cewa ' Oh Ni Turai Ni naga Zamani?? Shi yasa yace na basu wuri , wannan tacewa da mai yayi kama???. Naam Hajiya magana kike yi?? Muryar ƴar Aikin ta taji ,wannan yasata farga ashe a sarari take maganan . A'a zubaida ba dake nake ba. Wuce yar aikin tayi cikin sauri tana nufa falon ta. Itako Zubaida da ido ta rakata a zuciyar ta tana cewa " Yau Hajiya Lafiya kuwa ?. 




Kusan mintuna biyu da sakanni suka ɗebe yana tsotsan bakin ta ,kana ya shagala ƙwarai ya saki jikin sa a natse yana Kissing ɗin labɓan ta tayi saurin janye kan ta tana yin baya , tare da cewa " A'a Umair... Shiiiii yayi saurin sa yatsar sa a laɓban ta ,hannun sa ɗaya ya riƙo nata , bin sa da kallo take tare da cigaba da xubda hawaye . A hankali taga ya sa gwiwowin sa a ƙasa yana kallon ta cikin Muryar karaya da ladabtawa tamkar yana gaban na gaba dashi .Umaima faɗa mun abubuwan da kike so na daina daga yau nayi miki alƙawarin dai nasu. Na bar shan barasa ,na bar shan sigari ,haka na daina Sex da kowacce mace sai ke kadai mata na... faɗa mun abubuwan da kike kuma son na daina yin su zan daina badon komai ba saboda ke...! 



Aƙwai supliment masu ƙyau da inganci babu illa ,muna sayar da na breast da kuma na hip up. Aƙwai na ƙiba , da kuma na hasken fata mai ƙyau ba na bliching ba. Ga masu buƙatar ƙarin bayani You can chart me up .


*MMN TEDDY*

*08081202932*

*Littafin the sexxy boss na kuɗi ,duk wanda ya karanta bai biyani ba ALLAH ya isa.! Regular group₦300... VIP group₦500...SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki turo da MTN card ta wannan Numbobi 08081202932*





***




_Kuyi manage da posting yau , wallahi mun koma school ,next week kuma zamu yi resuming work, kunga yanzu sai kuna haƙuri da posting babu yawa,Amma a hakan zan rinƙa ƙoƙarin yi mana sau biyu , ko  zuwa can dare zana rinƙa maku night update in Sha ALLAH.!_ 



"Kallon sa Umaima ta tsaya yi kaman maitantaman wani abu na daban kamin cikin sanyin murya tace " Ni ai ba tawa rayuwar ka gyara ba naka ne?. Idan ka daina duk abubuwan da ka faɗi zaka daina alhmdllh shine Abun da zana ce. A matsayin ki nawa kenan a guri na? Yayi maganan yana zuba mata lulun idanun sa . Shiru tayi tana murza ƴan yatsun ta kana daga bisani tace" Ai ni kasan daiii...Pls Umaima ki yafe mun , wallahi tun bayan rabuwa na dake na daina mu'amala da kowacce ƴa mace.  Kawai dai abun da nasan ina cigaba da aika tawa shine shan barasa na . Kuma daga yau na daina . Bana komai yanzu ki sa na bar wannan duk abun da kika san ina yi.  Pls Umaima ki zauna dani Muyi rayuwa mu haife yaran mu masu kama dake.  Kunya ne ya kamata saurin ƙasa tayi da idanun ta da kallon sa tana murmushi , hannun ta ya kama yana miƙewa daga tgurfanan da yayi gaban ta . Murmushi shima yake wanda rabon da yayi irin wannan sanyayyar murmushi ya manta . Kallon sa tayi cikin sauri tana zame hannun ta , tare da cewa " Kar Momy ta shigo ta gan mu ...Aaa ke ba mata na bace ba? Ai wuri ta bamu. Saurin fiddo da idanun ta tayi waje na mmkin tare da jin nauyin furucin nasa ,kana ta juya da sauri tana ficewa daga Bedroom din . Murmushi Umair yayi yana sa hannayen sa sama tare da godiya ga ALLAH da ya nuna masa mafarkin sa a zahiri , hamdala yayi yana biyo bayan ta . A dirning Area ya tadda Hajiya Turai da Umaima da ta amshe ta aikin tana taya ta hidimar haɗin karin kumallo . 



A'a Umair Har ka fito?. Hajiya Turai tayi maganan cike da fara'a . Saurin kallon Ta Umaima tayi kana ta juya suna haɗa ido da Umair . Ɗaga mata gira yayi yana murmushi ,bai damu da Hajiya Turai dake gaban sa ba. Saurin kauda kan ta Umaima tayi tana cigaba da gyara zaman wani babban bowl dake akan Dirning table ɗin . Hajiya Turai ne ta cigaba da cewa " Ai baka tafi ba , don yanzu nake haɗa maka break nasan bakayi ba a gida ka fito . Murmushi yayi yana cewa ' Momy sauri nake yi yanzu haka zan wuce Lagos ne wani aikin ujula ya kamani ,shi yasa nazo nayi sallama da Matana . Eyyaaa kuma bata faɗa mun wai tafiya zaka yi ba.  Cewan Hajiya Turai tana juyawa tare da kallon Umaima  da itama batasan wai tafiya zaiyi zuwa wani wurin ba .



Murmushi yayi har hushiryar sa na bayyana kana yace "itama ai taki tsayawa ta saurari abun da ya kawo Ni ,guduwa ma tayi ta bar Ni kaɗai . Murmushin yaƙe Hajiya Turai tayi kana tace " To ai shikenan Allah ya kaiku lafiya . Ammm Momy don ALLAH kimun wani ƙoƙari mana kamin dawo. Kallon Sa Hjy Turai tayi cike da mmkin yanda ya tausasa lafazin sa kana tace " Ƙoƙarin mene  ne Umair??. 



Don ALLAH Momy kisan yanda za'a yi kamin na dawo a maida Umaima gida na , Ni nayi magana da Ammie ko a gida na nan Abuja zan zauna na hakura da zaman Lagos ɗin . Ki shawo kan Daddy ya amince . Murmushi Hajiya Turai tayi tana ƙara faɗaɗa Fara'a kana tace " In Sha Allah Umair zaka dawo ,ko Umaima bata tare ba ,tana gab. Thknyou . Yayi maganan tare da Kallon gyefen da Umaima take ita dai tayi shiru tana faɗawa tunanin rayuwar su idan ya kasance daga ita sai Umair ɗin ..wani irin gwagwatuwa zatayi a hannun sa . 



Zo ki mun rakiya.! Taji Muryar sa ya katse ta , amm...Tsayawa tayi tana kame kame don tana tsoron bin sa , bata san me kuma zai mata a farfajiyar gidan ba a gaban ma'aikata , don bai ji kunyar Hajiya Turai ba , inaga kuma sauran ma'aikata da baya ganin su a bakin bakin komai . Hajiya Turai ne ta katse su da cewa " Aaaa Umaima raka sa mana ? Mijin ki kuma zai wuce kin kasa masa Rakiya . Ɗago da idanun ta tayi kawai sai ƙwallah ya ciko idanun ta suna dab da zubowa . Saurin cewa Umair yayi " A'a mom ta bar shi kawai sai na dawo.! Yana maganan ya fice daga falon . Bin ta da Kallo Hajiya Turai tayi ,kamin tace " Meke damunki ne Umaima??. Shiru Umaima tayi tana sada kan ta ƙasa ,tare da cewa " Ba komai . Ohk kina ji ,nasan ba Son Umair kike ba , ki sa a Ranki zaman da zaki yi dashi na ɗan lokaci ne ba mai ɗorewa ba Kinji Baby na.! Murmushi Umaima tayi tana jan kujera tare da cewa " Mom Bara na fara breakfast . Alright . Abun da Hajiya Turai tace kenan tana juyawa tare da nufar Kitchen.  cookies Ta fara kaiwa bakin ta , amma sam bata jin daɗin abincin nata ,wannan yasa Umaima turewa gyefe tana ɗaukar tea cup tare da sa spoon tana juyawa , shiru tayi tana tunanin abubuwa da yawa dangane da Hajiya Turai akan Umair . Me yasa Momy bata Son Ya Umair da alheri? Me yayi mata ne?? Dole ina Son sani. Sauke ajiyar zuciya tayi tare da kai cup din bakin ta tana shan tea ɗin kaɗan tare da saukewa . Tun da na sauya Ya Umair itama in Sha ALLAH zan sauya Momy ta koma tamkar sauran iyaye mata masu fatan alheri da kowa , bazan iya cutar da Umair ba , Saboda Ni kaina nasan ina Son sa a zuciya ta ,tun ban san So ba nake Son ya Umair , har daga ƙarshe na yarda da cewa Zuciyata ta kamu da Son Umair . ALHMDLLH da sauyin da Allah yayi mun ina sake godiya. Wayar ta ce tayi ƙara dubawa tayi kirar Fa'iza ne kusan sau goma sha Ciki har dana Fahad. 



Mikewa Tayi daga dirning Area tana nufar Bedroom din ta . A hankali ta fara shafa wayar nata tare da fara kirar Numbern Fa'iza . ringing ɗaya  biyu ta ɗauka . Umaima kina ina ne??? Me ya faru?? Umaima ta katse ta da wannan tambayar . Tun jiya Fahad yake neman ki da mutanen sa har gidan mu sun zo . Yanzu dai haka in taƙaice maki Yana hanyar zuwa Abuja ,wai zai kira ki idan  ya iso.! Ƙirjin Umaima ne ya buga dam... shi Fahad ɗin ? Eh mana.! 




*ANTY MMN TEDDY*

Tun da Umaima tayi shiru bata kuma cewa komai ba sai Fa'iza ce dake ta faɗin " Hello kina jina Umaima...Shurun da taji ne yasa ta katse kirar yayin da ita Kuma Umaima ta Juya tana jefar da Wayar Ɓarayi guda . Dafe kan ta tayi gami da kuncin ta tana maganganun sa dana Sauran Abokanan sa na dawo mata " Wannan da kuke gani Budurwar Fahad ce a wannan makarantan kar wanda yayi kuskuren... Umaima..! Muryar Hajiya Turai ne ya katse ta , wanda bata san ma ta shigo ba , gigif tayi tana buɗe idanun ta tare da amsa ta da" Na'am . Kallon ta tayi tana ƙare mata kallo baki ɗaya kana tace " Kina lafiya kuwa?. Murmushin yaƙe Umaima tayi mata don ta nuna mata babu komai nan tace " Momy komai lafiya , Waya muka gama yi yanzu da Fa'iza ,tayi mun maganan school shine hankali na ya karkata gare ta . Shiru Hajiya Turai tayi kamin ta dafa Umaima tana cewa " Kin san dai me Umair yace dake ko??. Maganan makarantar nan a barta , saboda Umair juyayye ne . Kallon Hajiya Turai Umaima tayi cikin ɗan damuwa Umaima tace " To Momy kuɗin da Kuka kashe mun fa ? Duka a barshi ?? . Eh  ki barshi ... To shikenan Momy . Amma ina Son Na je gida na gaida su Umma na. Ai wannan me sauƙi ne .  Ki kirya ina so Anjima kaɗan ki raka Ni ,zanje mall Nayi siyayya na dawo . To Umaima tace da ita kamin Hajiya Turai ta fice ita kuma tana komawa tare da bin lafiyar gadon tana ƙwantawa a hankali tare da tunanin abubuwa , ita dai har ga ALLAH bata jin Zata iya rabuwa da karatun ta akan zancen Umair. Wannan ma fa ɗan rainin hankali ne , ban da rainin wayo da tunani har ya manta abubuwan da yayi mun a baya tun yanzu ya fara sharaɗɗa mun wasu zancen wofi ?. Taɓ to yanzu ina ga yaganni a cikin gidan sa abin ai sai inda ya kai kuma.

***


Kaman yanda Umaima tace zata taho gida , hakan ya faru , a tunanin Hajiya Turai gidan ne kawai a zuciyar ta , bata san zuciyar ta tunanin makaranta bane.  Don tana komawa A washe gari ta shirya tsaf tayi na makaranta . Rayuwarta kawai take yi , don ita sam ta fara mantawa da Umair a ƙwana biyu ,sai dai wani abu ɗaya da yake sakata tunawa dashi shine ,duk idan Fahad yazo gareta ko ya jata zuwa wani wuri babu wanda take tunawa face Umair , a haka ta cigaba da rayuwar ta . Wanda duk shige da ficen ta har dawowan ta Umair ya sani . Bai tada hankalin sa ba ,sai da yaji labarin Fahad. Wannan yasa shi kirar Ammie Hankali tashe yana tambayar ta da izinin waye Umaima ta koma Makaranta??. Ammie da taji abun nashi yayi ƙamari ne yasa ta cewa " Au Har Makarantar ka kashe mata ne Tun yanzu yanzu ??. Sai a sannnan ya tuna da basu yi maganan da ita ba , wannan yasa shi datse kirar cikin sauri yana kirar Hajiya Turai . 



Salallami Hajiya Turai ta ɗauyi tana faɗin Umaima ce ta koma makarantar?? Bari zan kirata yanzu . Gida fa tace zata koma ,tana Son ganin Umman ta. No Mom Kar ki kirata Bari zan dawo.! Zaaakk kamin Hajiya Turai tayi maganan ne taji ya katse kirar . Cikin sauri ta fara lalaubar lambar Umaima amma baya shiga . Kaiwa da komowa take tana faɗin " Umaima wai me take nema da zafi ne akan wannan karatun nata?? (Kuji mun Rainin hankali ma🙄) .Haka Ta cigaba da kirayen wayann ta amma amsan daya ne Wato Is not reachable at the moment . 


***


Fa'iza ce ta taɓo Umaima tana ce mata a hankali " Fahad ya shigo . Saurin ɗagowa daga rubutun da take yi tayi , tana kallon Fahad da yake kurɗaawa ya iso har zuwa inda take , ba tare da yayi duba ga lecturer ɗin tasu ba. 



A gaban su ya tsaya yana kallon Umaima wacce itama shi take kallo . Yau me ake maku? . Kallon Fa'iza tayi kamin tayi masa magana yana juya yana kallon Whiteboard din da lecturer Ke gyefe . Ohk taso mu tafi sai na koya maki . Miƙewa Umaima tayi tana kallon ɗaliban da lecturer a ido ido ,amma da mamakin ta sai ji tayi lecturer tace " Dr Fahad Hala dai wannan itace Surikar shiyasa kake cika zaƙewa da yawa?. Dariya Ɗaliban suka yi har da shima Fahad ɗin kana ya rike da jakar Umaima suka fuche daga hall ɗin . Mayafin Abayar ta ta gyara tana kallon gyefen ta , wani irin yanayi ne taji ya kamata , tsoro ne ko meye taji yana kai kawo a zuciyar ta . Bin filin wurin tayi da kallo , ganin motoci ne wanda dama suka zama ana aje su a wurin don gaban hall ɗin tasu fili ne sosai da ake aje kowani irin abun hawa .ji tayi gaban ta na faɗi. Wanda ya sata ja ta tsaya . Saurin kallon ta Fahad yayi tare da cewa " Menene?? Meke faruwa??. Cikin rawar murya ta kalle shi tana cewa" Ina ji a jiki na kamar Ya Umair yana wurin nan??. Kallon ta yayi kamin yace " Waye shi??...Kamin ta bashi amsa ne taji Ƙamshin sa ya durar ma ko ina na wurin . Can ɗan nesa ta kalla , ganin sa tayi ya fito daga cikin moton sa , wani guard ɗin sa ne ya biyo bayan sa , ammma sai kuma taga ya ja ya tsaya , shi Kadai Umair ɗin na takowa zuwa inda suke . Jikin ta ne ya hau rawa karrr³ , hannun ta tasa tana ƙoƙarin Amsan jakarta , amma sai Fahad ya riƙe jakar yana mata wani irin kallo na rashin fahimta . 


Ƙari kowa zuwa inda suke Umair yayi ba tare da ya sauke bakar gilashin sa ba , fuskar sa a murtike take haka girar sa da yake a haɗe , sam baya tsammanin zai iya duba da inda Fahad yake tsaye , wanda ko ba'a ce masa ba ,yasan shine wanda Umaima take kokarin hada soyayyar shi da nata . Taho mu tafi.! Shine Abun da Umair yace da ita yana miƙa mata hannun sa . Idon ta na ya raina fata ganin Yanda Fahad duk da ya san waye Umair a kallon Farko ,yasan matsayin sa a yau Nigeria ,amma kun san So me sanya ido ya makance ka faɗa ko wani halaka , cikin wani irin murya yace " Me yasa zata bika ? Kaine wane??. 



Wani irin murmushi Umair yayi yana kallon Fahad kana ya juya yana kallon Umaima dake ce masa" Yaya na ne??. Taho mu wuce.! Kallon Fahad yayi kamin yace " To duk wannan ɓarin jikin na mene? Kawai saboda ya kasance Yayan ki??. Kiiiiii...!    Umair ya daka masu uban tsawa . Wanda yasa Umaima saurin rabuwa da Fahad tana barin masa jakar ta nufo inda Umair yake , Hannun sa ta rike Muryar ta na rawa tace " Yi haƙuri muje don ALLAH. Wani irin kallo yabi Fahad dashi kana ya riƙe hannun Umaima da ta riƙe gammm don tsoron abin da zai iya biyo baya . Saurin nufar motocin sa tayi . Yayin da securities din sa suka yi saurin buɗe masa moton Umaima ne ta fara shigewa kana ya shigo . 



Hankalin Umaima gaba ɗaya ya gama tashi , hawaye ne suka fara zubo mata , kawai sai ta fara kuka a hankali tana kauda kan ta izuwa kallon ɓarayin window side . Duk da ransa a ɓace yake amma kukan ta ji yake na fi komai taba masa zuciya . Laptop ɗin da yake operating don har yasa a binciko masa waye Fahad ? Waye uban sa? baya Son sanin meye tsakanin sa da Umaima?? Don shi ba ma kawo kmane ya Gani da idanun sa  . Rufe Laptop din Yayi yana sa hannun sa tare da rungumo ta jikin sa . Sam bata ki ba , don gaba ɗaya hankalin ta da natsuwar ta ta rasa shi a lokaci guda . Shafa bayan ta yake a hankali alamun rarrashi duk da shima baiƙi ya samu mai rarrashin zuciyar tasa ba  a halin yanzu . Sorry I'm verry Sorry dear , Na taɓa maki bugun zuciyar ki , na raba ku a lokacin da baki So ba ko??. Saurin ɗagowa tayi tana kallon sa , sai kuma ta kauda kan ta zuwa ƙasa tana kallon dogayen yatsun sa . Hannun ta tasa tana ɗaurawa saman nasa tare da kamasu tana haɗewa da nata , Wasu marayun hawaye ne suka fara sauko ma kuncin ta wanda suka fi na baya , a hankali ta buɗe baki zata masa magana ,Amma sai zame hannun sa ɗaya yayi yana daurawa a saman laɓɓan sa . alamun baya Son jin wani Magana daga gare ta. Tsayawa tayi tana kallon sa na yan daƙiƙu yayin da shi kuma ya juya kan sa gyefe yana kauda kallon sa daga gareta . 



Sakin kuka tayi a hankali , gani tayi ya juye mata ,ya koma mata tamkar  ranan da ta fara ganin sa a rayuwar ta .


Ƙara rushewa tayi da wani irin kuka tare da juya kan ta itama gyefe tana fara tunanin rayuwar ta da Umair a yanzu?? Tabbas tasan zaman gidan sa dole? Amma kuma bata san da wani irin salo a yanzu zasuyi rayuwar tasu ba . Momy don ALLAH ki fahimce Ni a rabani da Ya Umair wallahi mugu ne.! Juyowa yayi yana kallon ta , wanda ya sata saurin rufe bakin ta don maganan Zuci ne ya fito sarari ba tare da ta sani ba ... Hawaye ne ya cigaba da ƙwaranya mata . Tana kallon sa yayin da shima ita yake kallo , kallo ɗaya yayi mata ya fahimci duk wani abu dake cikin zuciyar ta . Tsoron ƙwana dani kike?? Ko kuwa tsoron Sex dani kike? This time around , Komai nawa kisani ya sha banban da ta da . Ki shirya amsan ko wani irin hukunci daga gare Ni . Kin san meye?? Kamin na taho nan , Wurin Baba na fara zuwa , Kar ki tunanin guduwa ta ko wani Faraga ba zaki samu dama ba, Kin san meya sa?? Hajiya Turai.! Wani irin kallo Umaima take masa , me take So dake dani?? Bana ce ba , don bazance ban san komai ba , na sani...!!!! Saurin girgiza kan ta Umaima tayi wasu irin hawaye na mata ambaliya , A'a Ya Umair babu ....ba babu Komai .! Motsa bakin sa yana alamu zayyi magana kawai sai yaji tasa hannun ta duka cikin ruɗewa da tashin hankali ta faɗa jikin sa tana rufe bakin nasa , kuka take sosai har idon ta na kumbura saboda zuban ƙwallah ...!





*Littafin the sexy boss na kudi ne , don ALLAH kar ki karanta idan baki biya Ni ba.. Regular group₦300 vip group₦300 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta wannan Numbobi 08081202932*

*Littafin THE SEXXY BOSS na kudi ne , Regular group ₦300 VIP group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko MTN card ta wannan number 08081202932*



Yanda yake take kukan ne yayi matuƙar karya masa zuciya ,duk da dama Soyayyar nata ta samu gurmi ta musamman a zuciyar ta ,hannun sa yasa yana ƙara haɗawa da nata a hankali ya furta "  Ba haka bane Umaima? Ai haka yake , Ni nasani ko baki faɗa mun ba, nasan Momy Tana Son Aure na dake ne saboda ta cimma wani buri nata , sannan matsalar ma abun dake daɗa sa ma zuciya ta damuwa shine ke.! Yayi maganan yana lumshe lulun idanun sa tare da cijan laɓɓan sa na ƙasa . Cike da wauta Umaima ta riƙe hannun sa , Ya Umair kayi haƙuri ,  Momy zata sauya , amma wallahi a karon farkon nan dana taho gidan ka ba ita ta turo Ni ba , Kawai Ni ne nazo kaji Yah Umair...ware manyan idanun sa yayi yana zuba su akan fuskar ta kana yace " Kinji matsalar, Umaima kece.., Baki taɓa ce mun kina Sona ba , ko alama kin san ya zuciya ta take ji kuwa?? Sauƙin ta ɗaya idan na kalli cikin idanun ki anan kaɗai nake ganin Soyayayya ta , ga shi nan , anan ne kaɗai Bakya iya ɓoyemun . Sada kan ta ƙasa tayi tana yin shiru , jin Muryar sa tayi yana cewa " Faɗi mun duk abun dake kike so ,Zana baki Umaima , Kuɗi??? Kallon shi tayi saurin yi , a zuciyar ta tana cewa" oho a inda ya aje Ni kenan,so kuɗi tun da sanadin kudi komai ya faru tsakani na dashi . I love You ,ina Son naga na kasance dake har abadan abada . Faɗa mun ko nawa ne zan baki tun daga kan dala biliyan zuwa sama . Ƙurrr yaga tayi masa da ido , tana kallon shi ƙwallah na taruwa a saman ƙwarmin idon ta . 



Girar sa ya gyara mata ,alamun ita yake sauraro . Shi dai Umair baiyi aune ba yaji Taji Dunkule hannun ta ne tana haɗa yatsun ta tare da bugun cikin sa . Ashhh. Ya saki ƙara don yaji zafin bugun nata . Dari ya ta sheƙe dashi tana yin baya , har da kama ƙwallah na mugun ta . I luv you.! Ya furta yana kallon ta , kallon idanun sa tayi kana ta saki murmushi tana cewa " Dama ashe Soja yana jin zafi idan an bige sa??.  kamin yayi magana ne ta kuma cewa " Ina Son zama dakai Ya Umair, Ka san menene?? Shiru yayi mata bai ce mata komai ba sai dai idanun sa dake akan ta ,alamun yana sauraren ta . Ƙwallah ne ya  fara gangaro mata ,  hannun ta tasa tana gogewa kamin  ta motsa laɓɓan ta tana mai cewa "Aduk lokacin dana zauna Ni kaɗai bana tunawa da kai a zuciyata . Amma a duk lokacin da wani ɗa namiji yayi rabe Ni ,sai naji wutar Soyayyar ka a zuciyata. A da baya na ɗauka Wauta ce , kuma nayi kokarin hana zuciya ta faɗawa soyayyar ka ,amma ta gagara . Ina Son ka ya Umair...Ta ƙare maganan tana riƙo hannun sa . Hannun sa ya ware mata alamun taje garesa . Da sauri ta faɗa jikin sa tana jan shashsheƙa . Ina ji kaman Soyayya ta tafi taka?. Hannun sa yasa yana rufe bakin ta , kamin yace " Kar ki ƙara faɗin haka ba daidai bane , Ni dana zabi na bar komai na sa boda ke , na daina Kula kowacce mace ,amma ke Baga shi ba.



Shiru yayi da faɗin maganan don ji yayi zuciyar tasa na masa wani irin harbawa tuno da Fahad.  Ɗago da kan ta tayi ba tare da ta tashi da jikin sa ba tace " Amma fa har yanzu Ban haƙura da kyeta mun mutunci na da kayi ba ,babu imani bare tausaya wa . I'm verry Sorry dear . Maƙale kafaɗa Tayi tana mai da kanta tare da lafewa jikin sa . A haka sam ta mance da wai a mota take , don mota ne suke cikin ta wanda ta amshi sunan ta , baka ko jin hayaniyar sauran abun hawa ,yanda kasan tana inner room din ta . Tafiya ce mai tsawo suke yi , wanda ganin ba zai iya komawa Abuja a mota ba yasa shi sawa a taho masa da jirgin yawo Helikwafta .



Ji tayi yana taɓa fuskar ta a hankali yana maida ita tare da ƙwantar da ita . Saurin buɗe ido tayi tana kallon gyefen da gyefen ta , wanda taga pilot Yana ƙoƙarin tada jirgin . Har ya dauke ta daga moton bata sani ba don barci ya ɗauke ta a jikin sa. Saurin kallon sa tayi cike da mamaki tace " Yah Umair Ina Zamu je?? . Ta ƙare maganan tana kuma juyawa tare da ganin Jirgin na sama dasu . Juyowan da zata yi da fuskar ta ne ya haɗe da nashi , haɗe bakin shi yayi da nata yana tsotsan harshen ta a sukune yana sa hannun sa tare da shafa gadon bayan ta , kasa motsi tayi don ji tayi gaba daya ya sakar mata da duk wani laka nata . Kusan mintuna biyar suka debe a haka kana ya zare bakin sa daga nata tana jan dogon ajiyar zuciya tare da sauke numfashi a hankali . Murmushi ya sakar mata wanda har hushiryar sa na bayyana kana cikin Muryar sa ta ingarman namji soja tsayayye , ya furta " Abuja nan da 1 hour Zamu sauka . Cox naga kinyi gaji da yawa. Bin sa tayi da kallo , cike da mmki kana ta komawa ta kwanta tana yin shiru , first a Rayuwar ta na duniya wai yau itace a jirgi . Ohh Umaimatuwa kenan😂 . 


Kusan 50mins taji jirgin na ƙasa a hankali har ya ida sauka ,wannan ya alamta mata cewan sun fa iso . Hannun ta ya kama yana kallon ta cikin murya mai kama da rarrashi yace " Zaki iya sauka? Ko na...a'a zan iya ,ta katse shi cikin sauri tana miƙewa tashi daga jikin shi . A hankali ta sauko shima yana bin bayan ta . Hannun sa yasa yana rungumo ƙugunta tare da manna ta da jikin shi , kallon sa tayi tana Son raba jikin ta da nashi ,ganin ta a wani gida na daban ,ga kuma securities da sauran masu tsaron gidan da bata san ina ne ba . Ji tayi duk a takure rungume tan da yayi da jikin sa . Shi kam bai ganin yayi wani abu . Nufar wani apartment suka yi , wanda sai a sannan a hankali cikin sanyin Muryar ta tace " Ya Umair ina ne nan? Ai ba gidan Daddy bane nan . Hannun sa yasa yana kama subu subun kumatun ta ,yana murmushi tare da cewa " Calm down my Swt Ccbr . Wani kallo ta watsa masa na ita yake zolaya . Dariya yayi yana cewa" Our Swt House . Nan zamuyu rayuwa Ni dake , with ur kids , nasan they will come verry soon inshallah . Murmushi Tayi cike da jin kunya tayi kasa da kan ta ,don taga yana mata kallon kasa kasa.  Wanda duk sai taji yarrrr. Nufan Wani falo Sukayi da babu komai sai glsses da suka kewaye ko ina . Gani tayi kamin su karasa basu danna ko ina ba wurin ya bude kaman hanyar kofa , suna shiga ya koma ya rufe , Ohhh wato da Ƙamshin jikin mutane yake aiki kenan.? Kallon ta Umair yayi kamin yace " Me kika ce??. Saurin dawara tayi don bata san maganan ciki ya fito sarari ba ,tace " A'a ban ce komai ba. Ohk taho mu shiga daga ciki yayi maganan yana kai hannun sa gareta . Saurin ja baya tayi tare da cewa " A'a Su Ammie fa basu san zaka kawo Ni ba. Huuuuu Sauke numfashi yayi tare da furxarwa yana kai hannun sa tare da shafa sumar kan sa.. tun da sun hana Ni mata na ,basai na kawo ki nan muyi amarcin kwana ɗaya ba ,idan kin koma sun gan ki da juna biyu sai Kice nawa ne sai su dawo mun dake dole ,daganan mu tafi honey moon da suka.....Ya Umair.!!! Ta kira sunan sa cikin tsoro da ɗaga murya na mamakin furucin sa gare ta ........






*MMN TEDDY*

*Littafin THE SEXXY BOSS na kuɗi ne , Regular group₦300 VIP group ₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,ko katin MTN ta wannan number 08081202932...idan kuma ki ka karanta baki biyani ba keda ALLAH*



Tare da ja baya kaman taga Abun tsoro , A hankali ta furta " Don Allah Ya Umair ka maidani gidan Daddy , Don Allah na roƙeka Pls ya Umair.  Yanda tayi maganan ya kusa saka sa dariya amma sai ya mai da dariyar sa ciki yana mata kallon da ta rasa gane manufar sa . Kinji fa Wai Yaya...Ni kike kira Da Yaya a matsayi na na mijin ki , Kina ji Pls Mah wife ki bani dama just na kwana ɗaya , zan miki wani Abu mai daɗi da aƙwana ɗaya zaki sauya mun wannan sunan da kike kirana irin yanda su Fareesat ke kirana dashi kema a matsayin na Matana ace kina kira na dashi?? Kai kaiii ina ina ina??? Ya maimaita maganan kusan sau uku . Cikin sauri cike da tsoron sa kar yayi mata abun da take tsoro tayi saurin matsawa kusa dashi tana cewa " Zan sauya To , Wallahi zan sauya faɗa mun wani Sunan kake So ,Amma Ni dai don Allah ka maidani gida Ya Umair ". Shikenan ta maimaita ". Yayi maganan tare da kallon Gyefen Window Glass ɗin dake Kusa dashi.  Kwana Biyu zamuyi ina koyar dake daga bisani sai na dauke ki na maida ki wurin Su Momy ya ƙare maganan tare da juyawa yana shirin tafiya , da gudu ta bi bayan sa tana sa hannun ta tare da maƙalewa a bayan sa tana sa hannayen ta duka biyun tana rungume sa ƙaammm , Cak ya ja ya tsaya ji yayi wani abu mai kamar shocking na kama tun daga ƙafafun sa yana circulating blood nashi har zuwa kan sa . Lumshe ido yayi yana jin tamkar suyi ta tsayuwa a haka kar ta cika shi , har sukai Wani yammacin a haka a tare . Cikin dadɗan Muryar ta wanda Fareesa ke cewa " Shine kaɗai mai daɗi a tare da Umaima bayan shi ita bata ga Abun da Yah Umair ya nace ya kuma maƙale mata ba . A Hankali yaji Muryar ta tana furta " I'm sorry My champ . Ba zan sake ba ,wannan yayi maka ko a sauya?. Lumshe lulun idanun sa yayi yana ware su . Wow'. Shine kalmar da ya furta , kamin yayi magana ne tayi saurin cika shi tana juyowa tare da fuskantar sa . 



Hakan yayi ko? To mu tafi gida. Habawa my Bul bul , ki bari mana ki ci abinci ki shirya a gidan mijin ki ... Juyawa tayi tana bin kanta da kallo a tsakankanin glsses ɗin dake gaban su da bayan su . Haɗe girar sama da ƙasa tayi tana cuno baki , a sarari ta furta ,tabbas kuwa naci sunana Bul-bul gani nan can ƙasan ka , ga kuma kiba mai muni . Buɗe baki yayi dariyar da yayi ta danne ta ya kuɓce masa , haushi ne ya kamata , saurin juyawa tayi tana kallon sa kamin ta kai hannun ta tana riko nasa , meye na kauda kai kuma Yallaɓai.? Fuskance Ni kayi dariyar ka ,nima zan rama ai . Ayya Sorry My Swt Ccbr . Au ka ƙara ko?? Kace swt Tomato Mana kawai . Tayi maganan tana juya masa baya tare da sa hannayen ta tana naɗewa a ƙirjin ta . Ji tayi ya ɗaga ta cak yana sama da ita .wayyo Umma na sauke ni , Please Yah Umair Ka sauke ni ,juyi da ita yake yi bai tsaya ya saurare ta ba , sai dariya da yake mata ,wannan yasata saurin ƙanƙanesa itama tana Dariya . Yana ɗauke da ita suka nufi Ciki ,inda anan ne taga komai complete falo , kujerun ba royals bane  ba , Amma sunyi masifar ƙyau tafi ganin su a season Film na ƙasashen Turai . Sauke ta yayi a hankali tana bin falon da kallo cikin burgewa take furta " Kai Falon nan yayi ƙyau sosai ,Wow my champ yayi ƙyau , Tamkar ba'a gida Nigeria muke ba . Waya faɗa maka Best colour ɗina dana ke So .! Tayi maganan tana kallon Yanda akayi Adon Falon da Pich and Ash colour . 



A maimakon ya bata amsan da take saurare ji tayi ya riƙo ta yana hugging ɗin ta , kumatun ta yasa taffan hannun sa yana jan mata su . Dariya tayi masa tare da kallon sa , gani tayi ya juya yana riƙe da ita tare da nufan wani hanya . Step da stairs a hade uku suka haye sai dai ganin ta tayi a wani makeken ƙayataccen bedroom Wanda a ganin ta tsaruwan shi yafi na ko ina . Saurin kallon sa tayi , kamin ta juya tana zame hannun ta daga garesa . Cike da mmkin take bin dukiyar da yayi kuka a wurin da kallo , kamin ta motsa bakin ta tana shirin masa magana ne ,ya katse ta da cewa " Wane ya baka wannan arziki? A ina kake samun wannan kudade??. Nasan shine tambayar dake a Ranki da zuciyar ki ,shine tambayar da zaki mun ko  Umaima?. Ji tayi ƙirjin ta ya buga ,don tabbas shine tambayar dake bakin ta . Wannan wani irin masifaffen brain yake dashi ? Abun da take fadi kenan a Zuciyar ta... Gani tayi ya matso dab da ita idanun sa ya zuba a fuskar ta , wanda ta kasa kirar hakan , sunkuyar da kan ta ƙasa tayi kana ya cigaba da cewa " Umaima Ni haka Allah yayi Ni , ina da brain Ni kaina na san da hakan , a  lokaci guda na fahimci dalilin zuwan ki , amma kin san menene? Tun a lokacin na kamu da  ƙaunar ki a zuciya ta . Kuma ban kokarin Azabtar da ita ba ,na yarda da na kamu da Soyayyar ki Umaima , ina Son ki har Abada bazan iya daina Son ki ba ,  Pls ki Soni Domun Soyayyar da nake maki , kiyi min Alƙawarin ba zaki bar Ni ba ,ba kuma zaki guje mun ba Har Abada . 



A hankali Umaima taji hawaye na sauka daga idanun ta . Saurin kai hannun ta tayi tana ɗaurawa a Fuskar Umair tare da tallabo kuncin sa . Ganin ƙwallah tayi a cikin idanun sa . Kai To meye na wannan hakan ne?? Tayi maganan a ɗan shagwaɓe , sai kuma tace" Hawaye ne fa naga Ni a idanun ka miji na.! Ware idanun sa yayi yana kallon ƙwallahn da ya taru ma ƙwarmin idanun sa na gangarowa . Juyawa tayi tana ware ware cike da tsokana irin nata ta fara cewa " Ina kuke masu tsaro ,kuzo kuga Hawaye A idon Boss ɗin naku Ƙyauta . Duk hakan na meye wannan ? Yayi maganan yana ƙare haɗe ta da jikin shi . Ku taho ku gani kunji , babban Soja kuma Arrogant boss Wai yana kuka ku taho ku gani a kyaut...maganan nata ne ya maƙale sakamakon jin bakin sa da tayi ya haɗe da nata yana shan mata tamkar ya samu alawan yara . A wannan karon bata yi yunkurin hanasa ba ,sai da ya tsotsa Son ran sa kana ya zare bakin sa yana kallon ƙwayar idon ta tare da faɗin " I love You". 



Juyawa tayi tana kallon sa tare da cewa " Wai kai baka gajiya da faɗin " I luv you ne?? Sai kace Bature ko jinin sss....jan bakin ta tayi cikin sauri tana kama harshen ta , tuno da katoɓaran da take shirin yi , don Hajiya Turai ta sanar mata da komai na Umair , da dangin Mahaifiyar sa da mahaifiyar tasa da suka kasance turawa . Kauda kan sa yayi yana kallon Gyefen ta , tare da cewa " Me kike kallo ?. Yi hakuri.! Tace dashi tare da kallon sa . To ba karya kika yi ba ai , Ina Son ki sai na ɓoye na bar ma zuciyata ?. Girgiza kan ta tayi tana murmushi tare sada kan ta ƙasa.  Kema kina Sona ai Bakya faɗa mun ne kin ɗauki ɗabilar Kunya ta Hausa Fulani . Murmushi tayi tana cewa " Oho ka rama kenan ?. A'a ba ramawa nayi ba. Yah Umair Ina Son Ka, A da baya ban san ina Son Ka ba , duk idan na tuno ka sai nayi kuka kawai , ƙawata Fatima ce ta faɗa mun hakan wai zuciyata ta kamu da Soyayyar ka . To amma yanzu ya zanyi da Momy na??. Kallon ta yayi kaman zaiyi magana sai kuma ya sa kan sa tare da manna mata kiss a saman goshin ta . Juyawa yayi nan tayi saurin riƙe hannun sa . Pls  Yah Umair Ka Mai dani gidan Momy ,nayi maka alƙawari a satin nan zan dawo gidan miji na da zama , zama kuma ta har abada.  Wani irin sanyi ne yaji mai daɗi yana ratsa zuciyar sa . I lab you my dear wf. Ohhh Koda kince bana Gajiya.  Dariya tayi tana riƙe hannun shi muje ka koma dani to.....







*AUNTY MMN TEDDY*

*Littafin THE SEXXY BOSS na kuɗi ne Regular group ₦300 VIP group ₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ku tura katin MTN ta wannan number 08081202932*



_Kuyi voting Sabon littafin da zai fito nan ba da daɗewa ba , yawan ƙuri'un da muka samu a cikin wa'anan guda biyun #MR ROMANTIC ko kuma #THE VIRGIN MAID , wannan sune littafan da zan fitar mana in ALLAH ya yarda , kowa na da daman zaɓan wanda yayi masa a ciki , wanda ƙuri'iur sa yafi yawa sai mu ɗauke shi mu fara in Sha ALLAH . labarai ne ko wanne mai ɗauke da sabon salo ,daban dana saura , tamkar yanda nawa alƙalamin yake daban dana ki Hajiya ta ,haka wannan labaran suke daban a cikin jarangiya , masu voting afara kaftowa lahiya💃_ 




Murmushi yayi yana cewa " Ohk ina zuwa . Juyawa yayi cike da takon sa na tsayayyen namiji ya nufi can wani coridor , juyawa Umaima tayi tana kallon gyefen da gyefe tana bin ko ina da kallo , Kaman baƙauyiya .

*Littafin THE SEXXY BOSS na kuɗi ne Regular group ₦300 VIP group ₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ku tura katin MTN ta wannan number 08081202932*



_Kuyi voting Sabon littafin da zai fito nan ba da daɗewa ba , yawan ƙuri'un da muka samu a cikin wa'anan guda biyun #MR ROMANTIC ko kuma #THE VIRGIN MAID , wannan sune littafan da zan fitar mana in ALLAH ya yarda , kowa na da daman zaɓan wanda yayi masa a ciki , wanda ƙuri'iur sa yafi yawa sai mu ɗauke shi mu fara in Sha ALLAH . labarai ne ko wanne mai ɗauke da sabon salo ,daban dana saura , tamkar yanda nawa alƙalamin yake daban dana ki Hajiya ta ,haka wannan labaran suke daban a cikin jarangiya , masu voting afara kaftowa lahiya💃_ 




Murmushi yayi yana cewa " Ohk ina zuwa . Juyawa yayi cike da takon sa na tsayayyen namiji ya nufi can wani coridor , juyawa Umaima tayi tana kallon gyefen da gyefe tana bin ko ina da kallo , Kaman baƙauyiya .

Tana anan a tsaye ne taji takowar sa a gaban ta ya tsaya yana fuskantar ta tare da miƙa mata lemu a glass cup , ki Sha kana mu wuce.  Mika hannun ta tayi cikin zumma tana amsa , tare da kai lemun mai sanyi bakin ta . Tun da ta fara Sha bata waiwayo shi ba sai da ta shanye sannan ta miƙa masa tana cewa ' to mu tafi.  Jin shirun nasa da take expecting Jin maganan sa amma sai shiru ya biyo baya yasata saurin kallon sa tana zuba idanun ta a saman nasa , Gani tayi yayi mata ƙurrr yana kallon ta ,haɗa ido sukayi yana sakin mata murmushi mai dadewa a zuciya , Murmushin tayi masa tare da motsa bakin ta tana cewa " Ya Umair . Hannun sa yasa yana haɗawa da nasa tare da cewa " Mu tafi ". 


***


Hajiya Turai dake ta aikin kaiwa da komawa ta hana kan ta zaune tsaye , Bakin ta sai motsi yake kaman mai cewa wani Abu , sai kuma ta kai ta kawo jikin ta na rawar kyarma . 



Tako taji na takalmi Mai tudu amma sam bata juyowa ba daga kai ƙawon da take yi . Momy lafiya me yake faruwa ne??. Umaima tayi mata maganan tana ƙarikowa zuwa inda take . Cikin sauri Hajiya Turai ta juyo tare da sakin ajiyar zuciya kaman wanda aka mata mummunar bishara.  Hannun ta takai tana riƙe Umaima tare da cewa " Umaima daga ina kike?? Kin je wannan makarantar ?? Allah ya kiyaye baku haɗu da Umair ba , da sai dai ayi wanda ba'a so.  Kin san shi da zafi kaman.... Momy wai shine duk hankalin ki ya tashi haka ? To ai shi ya dawo dani yanzu ya koma . 



Saurin buɗe baki Hajiya Turai tayi tana kallon Umaima , Kamin tace " Shi dai Umair ɗin?? Lallai Soyayyar ta gaskiya ce ba wasa . Tayi maganan a ƙasan zuciyar ta ,bata san saurin ya fito ba . Umaima ne tace" Momy kika ce mene?? . A'a shiga ciki mayi maganan daga baya .  Ohk Umaima tace tare da juyawa tana barin Hajiya Turai anan falon da ta koma ta tsaya ƙyammm kaman soja . 



Juyawa tayi tana ɗaga wayar ta tare da karata a kunnen ta ,Ohk  Daddyn Fareesa Amma ya kamata mu duba al'amarin yaran nan , kar mu shiga masu hakkarin juna , Umaima tun ba yau ba ,ta nuna mun tana Son mijin ta ,abar su kawai su....Shiru tayi tana sauraren sa tare da katse nata maganan.  Ohk to babu damuwa sai ka taho ɗin , Allah ya kawoka lafiya ". 


***



Yau kwanan Umaima uku da dawo gidan Hajiya Turai , kullum sai Umair yazo bashi safe bashi rana bashi yamma ,kullum a aikin zuruntu yake , Wannan ya Dada faranta ran Hajiya Turai . Don tuni ta samu Ammie da maganan A shirya tarewan Umaima a satin nan , Wanda Ammie Maryam ta tsaida maganan a ranan Juma'a za'a taru ƴan uwa ,a ranan za'a tare da Amarya . 


Jin haka yasa Hajiya Turai sanar mawa Su Baba da Hajiya Balki , acewan Hajiya Turai dangi da yan uwa su taho gidan ta anan Abuja a zauna ayi taron bikin anan gidan ta sai akai amarya , ɗakin mijin ta daga nan kowa ya watse . 



Hajiya Balki ne tasa Bala'in kan cewa " ita sam a'a Gida za'a dawo da Umaima , ayi taron bikin daga nan sai su ɗauko hanyar Abuja . Nan baba Shima yace hakan za'a yi . Ana saura kwana uku tarewa Umaima da Hajiya Turai suka ɗauko hanyar dawowa gidan Hajiya Balki don dole ba don Turai taso hakan ba . 


A ranan da suka sauka ,a ranan aka fara saka Amarya a lalle da sauran Abubuwan mu ta al'ada . Tun da Umaima a ka lukume ta a uwar ɗakar Hajiya Balki ,babu fitowa acewan Hajiya Balki shirya amarya ake yi . Mai gyarar Amarya kuwa tun daga Ƙasar mu ,wato Mali , aka ɗauko bhuzuwa da ta iya haɗa amarya ciki da waje . 



Zaune ake a falon Hajiya Balki har da Su yaya Hannatu , Fatima ce ta leƙo tana cewa " Hajiya Ina Umaiman take ne??. Ai shigowa zakiyi daga ciki kuyi gulman taku .... Alama Fatima tayi mata da hannu , wanda Hajiya Turai ne ta leƙo tana cewa " Hajiya Angon ne dea yazo ya kasa haƙuri , saura kwana biyu amma sai zaƙwaɗi yake yi . Jin ance Angon yar jikalle yasa Hajiya Balki wangale baki tana Faɗin " Wayyo ALLAH sarki , Don Allah jika na ka kula mun da Umaimatu yarinyar kirki ce... Dakin ne kowa yasa Dariya , Umair da Julyb dake waje suma dariyar suke . Umaima Fito maza sako hijabi gudun rana...Kamin Hajiya Kaka Ta ƙare maganan ne Suka ga Umaima da hijabi tana cewa " Ku bani hanya ,don dama ita a takure take an rufe ta a daki zafi duk ya isheta.  



Da ido Hajiya Balki ta bita a sarari tana cewa " Amaryar zamani kenan . Dariya Su yaya Hannatu sukayi kana suce " ai ke Hajiya kin rufe ta a ɗaki ba dole ta gaji ba. To ai gata nake mata ,mazan yanzu sai sunji mace ko ina zam³ sannan sai kaji zaman lafiya shiru ya ɗore . 



Kamin Umaima ne ta fito Hajiya Turai ta nufi dasu Julyb ɗakin Halima Matar Ƙanin Baba , Wato Ɗan juma. Biyo bayan su tayi tana fiƙi fiƙi da ido saboda ranan dake kashe mata ido ,na ta daɗe bata fito haske ba . A hankali tasa hannun ta tana buɗe labulen tare da sallama . 



Fatima ne tace Yauwa gata nan ma , Umaima ƙariko . Wow' mashaallh . Julyb yayi mawa Umair magana ƙasa ƙasa ta yanda daga shi sai shi zai ji . Ƙai Boss kaji Wani irin ƙamshi ,anya ta shiga hannu zaka barta tasha ruwa ma kuwa?? Kar fa ka kashe masu yar mutane ,don kasan kayi mata girma... Bige sa Umair yayi yana bin UMAIMA da ta ƙara masa wata ƴar lukuta , fatan ta sai sheƙi yake ta wani irin masifar ƙyau .  Gyefen Hajiya Turai ta zauna , wanda kamin ta ƙare zama Umair ne yace " No taso muje mota muyi maganan acan Ni dake . Kallon sa Hajiya Turai tayi , Kamin Tayi magana ne Julyb yace " Kaji malam da rainin wayo ,me zaka yi mata a motan?? . Wurga masa Harara Umair yayi don ya gane ya ramfo sa ,sai cewa yayi kai fa ɗan iskan mutum ne . Na dai ji ku zauna anan cewan Julyb yana sa mawa Umair dariyar shakiyanci . 



Hajiya Turai ne tace " Umair zauna , zamu baku wuri kuyi maganan taku anan ,Amma Hajiya Dako Rana bata barin ta fita ,sam ba zata yarda da fita har waje ba .  Miƙa Julyb yayi yana kallon Fatima kamin yace " Ƙawar Amaryar mu taho muje naji me kuke buƙata . Murmushi Fatima tayi tana bin bayan sa tare da cewa " Ai su Fa'iza ma na hanya , kila da wani abun da Ni ban fadi ba . Hajiya Turai ne itama ta mike tana mawa Umaima wani kallo , wanda Umaima cewa  Tayi " Momy na sani ai . 




Kallon ta Umair yayi ,yana fahimtar duk wani shu'umancin na Hajiya Turai , don kallon ki kula dai tayi ma Umaima . Fichewa Hajiya Turai tayi a zuciyar ta tana furta " Shashasha . Bin bayan Hajiya Turai Umaima tayi da kallo , wanda kamin tayi Aune bata farga ba taji Umair ne yasa Mata fuskar shi tare da shigar da hancin sa yana shaƙar ƙamshin ji kin ta ,yasa kan sa baki ɗaya tsakankanin ƙirjin ta da suka ƙara cika na tsaban  shan garirika ,   saurin matswa tayi tana yin baya tare da cewa " Yah Umair meye wannan kuma??. Amaryan kin yi kyau sosai , anya ma idan an kawo mun ke a washe gari zan iya matswa daga jikin ki??. 




Banza ta masa tana cuno bakin ta a shagwaɓe tace " Nidai bana So.! Lumshe idanun sa yayi na jin wani yarmmmm komai nata tada masa da feelings take . Ohk Na bari Kinji . 



Kallon sa tayi ganin yanda idanun sa har sun sauya , kauda maganan nata tayi tare da cewa " Yah Umair baka ga Yanda nayi ba , Wallahi Hajiya Kaka babu abun da take mun sai gasa Ni da zafin Uwar ɗakar ta , da ƙyar nake numfashi don Wahala . Kecewa yayi da dariya yana faɗin " duk ana gatan ta mu ne . Kaman ya kenan ? Tayi maganan tana kallon sa...!



VOTER'S

#THE VIRGIN MAID

#MR ROMANTIC 

ZAƁI NAKY NE💃🕊️


*AUNTY MMN TEDDY*

*Littafin THE SEXXY BOSS na kuɗi ne Regular group₦300 VIP group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko MTN card zaku tura ta wannan Numbobi 08081202932*




A maimakon taji ya bata amsan maganan nata ji tayi yasa Hannun sa yana shafa gyefen Haɓar hannun ta . Saurin kallon sa tayi tana watso da idanun ta waje tare da kallon sa ,gani tayi ya fito mata da harshen sa yana mata wani Abu tamkar zai lashe zumar jikin ta . Tsoron sa ne ya kamata da sauri ta fin cike hannun ta daga gare shi , Tana Ficewa da gudu daga Ɗakin . Baiyi yinƙurin kirar ta sunan ta ,ko dakatar da ita ba , don ta san ba zata dakatu masa ba , ƙaɗan daga Cikin zalaman da yake akan ta ya nuna mata , wanda ya gagare hakan , Hannun sa yasa yana shafa kewayayen Sajen fuskar shi , Sauke Ajiyar zuciya yayi yana ɗaukar Wayar sa , text message ya tura mata kamin ya miƙe yana ficewa daga Ɗakin Halima . 



Ke Umaima Mijin naki sun tafi kenan?. Umaima da ta laƙume a can cikin ƙuryar Ɗakin Hajiya Balki ne tace " Eh mana Hajiya kin fa fiye saka ido . Na saka ɗin , Bari ayi Auren a Tare kayana kaf zan ɗauko na dawo gidan naku sai naga ƙaryar ta tsiya.! Buɗe baki Umaima tayi cike da tsiwa zata yi magana kawai sai taji sako ya shigo ta wayar ta , jan bakin ta tayi shiru da sauri ganin Mai sunan me turo da saƙon. Shiru Umaima tayi tana dubawa , This is the begging of all ,I luv you forever my Wife. Begging Shine Umaima ta furta Ni ban fahimta ba , anya Ya Umair bai fara zaucewa akan Mace ba kuwa???  , Umaima magana kike yi ne??. 



Taji Muryar Hajiya Balki , jan baki tayi shiru bata tanka ta ba ,a Zuciyar ta tana faɗin Hajiya Balki kenan Shegen Son Gulma . 


***


A ranan Friday gidan Hajiya Balki ya cika yayi Al'umma ƙwarai ,Umaima mai jama'a mutanen ta tun na ƙuruciya duk sun shigo mata shagalun biiki yayin da kowa ke fatan Alheri tare da fatan itace matar har abada. Kowa ya shigo ya fita gidan Hajiya Balki da mamaki da jin daɗin irin dangin Ahalin da kuma Mijin da Umaima ta aura suke yi . Kayan Solveniance kuwa  ,haka zaki ga Mutane na tahowa dashi hannu ciccike a wasu irin jakunkuna wanda da dama basu taɓa ganin irin sa ba .don Ordering nasu akayi daga Dubai . Wasu zaka ga A ciki turmomi biyu na Atampha da Turare . Wasu kuma track Suit ne da Abaya , Yan mata kenan . Wasu kuma zallar Turaruka ne na jiki dana Kaya . Abun gunin burgewa kowa da sambarka yake fita gidan . 




Tun misalin Ƙarfe uku na yammaci Girgin yawo ya dire a farfajiyar layin Su Umaima ,abin da ba'a taɓa gani ba kenan , manya da yara kowa fitowa suka yi kallon jirgin da Umaima za'a yi ɗagawa ta ciki , don bazawarin iskancin da Umair ya kusa tamkawa shine " Cewa yayi Amarya kaɗai za'a ɗauko masa abun sa ,baya buƙatar kowa bayan ita ɗin ga ita kaɗai.  Ihu Umaima tasa tana kirar Hajiya Turai tare da sanar da ita tana kuka , Wannan yasa Cike da Ɓacin Rai Hajiya Turai ta kira Umair take sanar masa hakan ba mai yiwuwa bane ba . Don dole tasa Aka taho da motoci don Ƙwasar Sauran dangi da ƴan uwa . A wannan lokacin kuma Umaima da Yaya Hannatu Sai Baban Kafancan suka shiga jirgin su suka kai ta gidan Sir Umair Ahmad moddibo dake Abuja ,kusa dana iyayen nashi ,wanda hakan sosai ya daɗaɗa Zukatan iyayen nashi musamman na Hajiya Turai . Tun kamin su Shiga Umaima ke Ware waren ganin Babu Fatima rabon ta da ita tun ƙarfe ɗaya . Amma kuma sam bata ganta ba . A haka dai tayi hakuri ta shiga har suka isa . A farfajiyar harabar gidan Jirgin ta sauka , Wanda tana isa ne Taga An bi hanyar wucewar su tun daga farkon da jirgin ta sauka aka shimfiɗa wani irin royals carpet red Mai masifar ƙyau da fuxgar hankali. 



Tsayawa Umaima tayi har su Yaya Hannatu suka zagoyo da Baban Kafancan ta riƙeta ,kaman wanda bata taɓa shiga gidan ba haka tayi masu.  Wata Personal VIRGIN MAID ce ta ƙariko garesu cikin sauri tana  welcoming ɗin su tare da nuna masu hanyar da zai kaisu har zuwa falon Umaima . Buɗe Baki Umaima tayi don mmkin wannan kuma wacece ? A sarari da bata san ta furta ba tace THE VIRGIN MAID In my House?? Girgiza kai tayi na saurin cewa " Abun da ba zai yiwu ba kenan .! Ba za'ayi min sakiyar da babu ruwa ba A THE VIRGIN MAID , littafin Maman teddy , labarin da zaku na karanta tashi kiji shi a jinin jikin ki ,tamkar yanzu nan  take ta faruwa . To abun ka ga Ƙwararran Alƙalami 😄 . 


Juyawa Umaima tayi tana bin bayan ta Wannan ma'aikaciya kaman yanda Su Yaya Hannatu suka yi , THE VIRGIN MAID MY VIRGIN SISTER ,tuno da furucin sa akan Matar nasa... Gaban ta ne ya yanke ya faɗi ganin yanda Yarinyar take juyi ta ko ina a cike take dam , hips da mazaunan , gata jajir kaman balarabiya . Saurin shan gaban ta Umaima tayi tare da Dafa Ta tana cewa " Baiwar ALLAH nace ba.! Juyowa Tayi tana wangale mata baki alamu ya nuna budurwan mai fara'a ce kana tace " Na'am Madam . Ke ce wace a cikin gidan nan?. Ni kawai mai saukar amarya ce daga Ɓangaren Iyayen Sir Umair na Oustralia a daren yau zana koma .



Sakin mata murmushi tayi tare da cewa " Wlcm Sister.  Thknyou Madam . Juyawa tayi tana jirar isowar su Yaya Hannatu da suka ce da Ita " Me kika ce mata ? Ko kin san ta ne??. Saurin girgiza masu kai tayi kamin tace " A'a tayi mun kama da wata ce ,a cikin book Ɗin THE VIRGIN MAID . Wow Gaskiya wannan labari zaiyi daɗi ba'a magana , cewan Baban Kafancan ... Murmushi Umaima tayi kamin tace " Hajiya Har daku kuma kun ce hakan, yo Ƙwarai ma kuwa , Ko daga ji kin san antaɓo ɓarayuyuka da dama , wanda haka ake Son Labari.  Wacce marubuciyar ?? Ni ku bani contact nata?? Vip Zamu yi magana da ita . Dariya suka saka Sai yaya Hannatu ta buɗe Baki tana cewa " Maman teddy kenan . Marubuciya mai kirki da sanin ya kamata ,sam bata da wulaƙanci .... Kai yaya Hannatu ke kuwa ya akayi kika san da hakan?.


Cewan Umaima tana kallon Hannatu da ta ce" Munyi interview da ita Ta Special.  Ehh to ƙwarai na gamsu da maganan ki . Nidai yanzu Umaima ki bamu number ta , Kar a fara babu mu sai dai muji labari ba...Zama kuji Hajiya Macace mai karamci idan kuma ta fara ,tana da dubban masoya da zasu watsa mawa masoya dama da hauni . Allah yakai mu yasa A fara lafiya Amin . 



Tun daga wajen falon Hajiya Baban Kafancan ke ya ra kyawu da tsaruwan ko ina na falon . Komai an yi shi an kuma tsara shi yanda ya dace.  Suna kuji ba kuji ban shiga da Umaima ƙayataccen Bedroom ɗin ta ne suka ji motsi daga bayan su . Juyawa suka yi Ganin Fatima da Julyb ashe su tuni suka ƙariko . Saurin nufowa inda take Fatima tayi tana murmushi Umaima na bin ta da kallon Ai kin ƙyauta. 


Hannun ta Umaima ta riƙe tana cewa "Kun riga mu kenan dama , ina ta bulayin neman ki . Ai bar bulayi gata ita ta fara shigowa . Julyb yayi maganan yana Murmushi .  Magana yayi mawa Fati da ido sai gashi ta kama hannun Umaima tana cewa " Hajiya bari mu taho.  Kamin Suyi magana ne tuni ta ja hannun Umaima tana nufa da ita wani Room ,Wanda Umaima Bata San Ina bane ba.  Ganin Makeup Artist tayi zaune a gaban wani mirror tana jirar isowan ta.  



Cikin sauri ta tashi tana cewa " Please muyi komai cikin sauri mu suke jira . 



Ita dai Umaima bata kuma cewa komai ba , nan take wannan matan ta fara kimtsa ta cikin wani Gown Golden Wanda ya amshi fatan jikin ta . Juyawa tayi tana bin Fati da kallo sai yanzu ta fahimta itama Gown ne jikin ta dark blue ,to Ina zamuje haka.? Tambayar da take mawa Kan ta kenan . Wani hill shoe tasa mai ƙyau tare da maɗauri sirara shima Golden ,sai ɗan mini poss ɗin da ta riƙe.  Make up ne simple amma mai ƙyaun gaske , sosai ta yi kyau tafito amaryan ta ainun . 



Surayya ne ta shigo cikin sauri tana faɗin " Komai yayi ready kuwa??. Ganin irin azabtar kyau n da Umaima tayi yasa ta faɗin Wow ANTY kin Yi kyau fa . Murmushi Umaima tayi tana cewa " Allah ko? To na gode . Kallon Fatima tayi a hankali tace " Wai ina zamuje ne ko duk budan fuska ne ake mawa wannan Adon , Tayi maganan tana ƙare rufa kan ta da siririn shara sharan mayafin da aka rufa mata fuska . Mai Makeup Artist din ne ta juya tana kama kasan Gown din ta ,Kamin Fatima tace " A wancen Baban falon mai kaman hall abokanan Sir Umair ne harda Dangin Mahaifiyar sa , mutum ne fiye da 50 a ciki muje ,zasu ga amarya kowa yayi presenting Gifts ɗin sa ga Ango da Amarya . Saurin kallon ta Umaima tayi ,a zuciyar ta tana cewa " Yanzu cikin can har da Turawa kenan ? , Hannun ta Surayya ta riƙe tana tsayawa a gyefen ta . A tsanake suka fara shigar hall ɗin .



Gani tayi ana ɗagawa wani abu tun daga shugiwan su kaman shine shine yana sauka akan su a hankali . Tafi Wurin aka ɗauka ,yayin da Fareesat dake cikin mutanen in zaka Uwar surutu tayi saurin nufar Inda Su Umaima ke takowa da sauran Mutane , don matan Wurin duka nufan su suka yi aka rufa ma Amarya baya . Saurin nufan Mr Mc  Tayi tana amsan mk tare da fara ku zanta Amaryar su , Da a ƙarshe take cewa " This the best couple ever Dana taɓa gani a rayuwata ,ya sadaukar da koman sa domin ta ,haka itama ta tsaya dakon soyayyar sa na tsawon shekaru .....ihu Wurin ya ɗauka ana  tafi . Nan tayi saurin nufar Amarya da suke gab da ƙarikowa wurin tsayuwar su . Hannun Umaima ta riƙe ,tana dakatar da Fatima tare da mata wani Kallo tana cewa " Kece wace??. 




Tsayawa Fatima tayi sororo ,yayin da Surayya kecewa a zuciyar ta mai hali baya taɓa fasawa . Julyb ne yayi saurin ƙari kowa yana amsan kakar Fatima tare da jan ta can inda yake da Abokanan sa . Hannun Umaima Fareesa ta riƙe suna nufar Ango da yake cikin shigar Suit Bai tsaya zafafawa ba ,don shi mutum ne mara Son hayaniya a koman shi . Ɗan ɗogo ido Umaima tayi tana hangosa. Tabbas yayi masifar sihirtacciyar kyau . Yanda kasan Arab ,don dasu yafi kama . Tana hayewa Stairs ɗin da yake shida wasu abokan sa uku wurin ya ƙara rikicewa da tafi.  Gani tayi Fareesa ta miƙa masa hannun Umaima tare da cewa " Yah Umair kayi alƙawarin ba zaka cika wannan Hannun nata ba kaman yanda ka riƙe namu hannayen Duk wuya duk rintsi har Abada zaka yi ta riƙon ta". Riƙe hannun Umaima yayi yana ware hannun sa Fareesa tana rungume shi . 



Abun ka ga Turawa Wasu har da ƙwalla saboda tsabon ba so muhimmanci . A hankali ya raba jikin shi dana Fareesat Yana kai hannun sa tare da yaye mayafin fuskar Umaima bakin sa ɗaura a saman goshin ta , yana manna mata kiss tare da sauke fuskar ta yana sunkuyowa zuwa fuskar ta " You look ....I don't know what I will say....ya ƙare maganan tare da kashe mata ido , Ihu Hall din ya dauka da tafi .... Anan take wuri ya yamutse . Kowa na a cikin farin ciki . 




Anan take Mc ya fara gabatar da Amarya da Angon ta . Kamin daga bisani kowa ya fara gabatar da kansa da yanda suke da Ango ma Amarya kana a nufi High table ana ba Amarya Da Ango wedding Gifts . A haka har aka kai kusan shida ,anci an sha , kana daga bisa masu barin ƙasar suna nufar ƙasashen su na bari . Masu nufar gariruwan su nayi . Ita dai Umaima koda ta koma apartment din ta , tuni ta tadda dangi da yan uwa sun sauka . Nan take ta nitsa cikin su . Abun da ya bata mmki shine a wannan yammacin aka tarkata kowa na cikin gidan zuwa garin su  , Da Fatima zata tafi Umaima tayi kuka sosai haka Ita ma Fatiman ke share ƙwallah na Sabo . A haka suka yi sallama . 



Gidan ya kasance ba kowa daga Umaima sai ma'aikata ,don Umair shima tun da yabi abokanan bai dawo ba... Har wuraren ƙarfe 9:00pm.!





_Aƙwai Ingantattun supliment na hip up ,breast elargement , sup na ƙiba da baya , aƙwai kuma na hasken fata ,wanda bana bliching ba ,kiyi amfani dashi yasa hasken ya koma kalon madara ƙarrrr , sai an gwada serious buyers ku taho . Prices ɗin mu sun fara da ga ₦3500 zuwa sama duk na yanda kuke so zaku same su ...ga masu buƙata You can chart me up ,or click this number 08081202932_




*AUNTY AISHA MMN TEDDY*

*🕊️THE SEXXY BOSS🕊️*




        Bonus page 

*Littafin THE SEXXY BOSS na kuɗi ne , Regular group ₦300... VIP group ₦500... Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko kuma ki turo da katin MTN ta wannan number 08081202932...Idan VTU transfer ne sai ku tura ta wannan number 09061466409*




***



.....Tun da Umaima ta juya taji ko ina shiru kaman bil adama basuyi marurin su a cikin gidan ba ya sata komawa can ƙurya tana hayewa wani Abu kaman Lift yana sama da ita ,ta nufi Bedroom ɗin ta kai tsaye . Bin ko ina tayi na Bedroom ɗin da kallo ,a hankali take tuna Rayuwa da abubuwa da dama da suka shuɗewa a shekaru Uku baya , Ƙwallah ne ya ciko ƙwarmin idanun ta , Wanda A hankali tasa ka dogayen yatsun ta tana ɗauke hawayen dake gangarowa zuwa kuncin ta . Naga Rayuwa .! Wannan ne kalman da ta furta tana rintse idanun ta.  Kusan mintuna Uku tana a tsaye a wurin bata motsa ba . Numfasawa tayi a hankali tana furta Kalmar Alhamdulillah , Kana ta fara motsa ƙafafuwan tare da nufar Ƙayataccen Gadon nata ...a sanyaye kamar mara kuzari ta zauna a saman bed ɗin ,sam ta kasa motsa jikin ta yanda ya kamata , Niko Maman teddy nace tun yanzu ? Ba'a shiga wurin aikin daga ciki ba? Domin kuwa Ƴar mutan Katsinawa ta shirya ta gam gam ciki da waje ..kun san dai wa zance RAMSY HERBAL CENTER ,don itama gudun muwaar ta ta kawo gari ya gari , ina amarya da Uwar gida ,kai har da zawarawa masu shirin Amarcewa maza sambada mata kira ta wannan Numbobin 07032209881 don kema kisa Oga nishaɗi ,kiga ya tafi Office tun Fitar shi fuskar shi a fara'a haka zai dawo fuska sake ,yo Hajiya ai haka ake so , Kinji Haɗin RAMSY🍒 .


Ko mawa Umaima tayi tana sada kan ta da fillo tana ƙwantawa da kan ta a hankali , ji tayi gaba ɗaya jikin ta na mata sanyi , yau rana ta farko da ta tuno da Mahaifiyar ta bayan Umma , Allah yajiƙan ki Umma yasa kina kyakykywar Maƙwanci . Abun da ta furta kenan tana ƙara lumshe idanun ta kaman mai barci . 


***


Kaiwa da komowa Hajiya Turai take yi cike da farin ciki , Abun da ta daɗe tana so yau Allah ya cika mata burin ta . Umair Sunan da ta ambata kenan tana sakin wani makirin dariya . Ƙara sa idanun ta tayi tana duban wayar da ta gama yanzu da Hajiya Kubra Aminiyar ta ,kuma ma'aikaciyar bin cike ta gomnati , Wanda a yanzu take sanar mawa da Hajiya Turai sun samu yardar kama Umair a saladin Suna tuhumar sa ga arziƙin sa a karo na biyu . Wani irin bushewa da Dariya Hajiya Turai tayi ,kamin ta tsagaita tana cewa " Abun yayi dai dai , kai waye Umair? Me ka taka?? Da har akan Bikin ka da ba kowa yasani ba ,zaka yi rabon zunzurutan kuɗi kowa ya zo maula ƙaramin kuɗi shine 50k , waya ce maka ana yin haka a gida Nigeria tuni gomnati bata sa An kame ka ba?? Wannan shine Kaɗan daga hukuncin ka gare Ni yanzu wasan zata fara .! Zaka ga jami'an EFCC babu zato babu tsammani , takardar daga sama ne ,idan aka fara tuhumar ka ,zaka yi tsawon watanni koma shekaru a hannun gomnati , daga nan zan yi aikin duk yanda nake so . Ƙara sakin wani Dariya Hajiya Turai tayi kana ta juya gyefen ta ,tana ɗaukar Wayar ta tare da kirar Numbern Umaima . 


***



Tana daga ƙwancen ne taji Wayar ta na e ,wanda a hankali tasa hannun ta tana duba mai kirar , kamin ta ɗau ki kirar ne taji motsin shi shigowan sa , wanda tun kan ya ƙarako inda take ƙamshin turaren sa ya gama mamaye ilahirin Wurin. A hankali ta ƙare ware idanun ta tana watsa su zuwa inda take jiyo takon sa . 


Gigif ta miƙe tamkar mai tsoron sa , murmushi ya sakar mata tare da zuba mata lulun idanun sa mai ƙara rikitar da matan da ya saba yaudara , hushiryar sa na bayyana , Ɗan sakin jiki tayi tare da sauke hannayen ta. Gaban ta ya ƙariko yana takowa zuwa inda take tsaye.  Shiru Umaima tayi jikin ta kawai taji ya hau rawa kar kar karrr , yau ne taga ya rikeɗe mata ya koma mata Cikakken SEXXY BOSS Kaman a da baya yanda ta san shi . Huuuuuuu taji ya hura mata iskar bakin sa . Saurin sakin ajiyar zuciya tayi tana ɗago da idanun ta tare da kallon fuskar sa da siririn saje ya kyewaye . Tunanin mene kike yi??. Ammmm..... Ammm ..Kame kame ta tsaya yi masa , wannan yasa shi fahimtar Wayar ta dake ringing taƙi ɗagawa . Matsowa Taga yayi daf da ita kaman zai shige mata duka , fuskar sa yasa yana yi kaman zai haɗa da nata , gani tayi bakin sa ya motsa kaman yana furta" Alhmdllh , Allah yau ya bani ke Umaima , amma yau zaki jure ma komai na , ba zaki mun kuka kaman a baya yanda kika saba mun ba?. Ya ƙare maganan tare da sa hannun sa yana amsan wayar hannun nata . Ganin mai kirar yasa shi miƙa mata yana cewa " Bari na watsa ruwa . Kasa basa amsa tayi har ya fice ,kana tayi saurin ɗaga kirar " Ke Wacce irin Shashasha ce?? Kina ina nake kira baki ɗaga ba?. Cike da Rawar murya Umaima tace "Yi hakuri Momy yanzu ne ya matsa kusa dani shiyasa . Huuuumm Sauke numfashi tayi mai ƙarfi kamin tace " Umaima burin ki ya kusa cika , baki na da wanda kike so ba , Fahad ko?? To kar ki bari wani Abu ya shiga tsakanin ki da Umair ,domin daga gobe kun rabu har Abada , Gomnati na bin cike akan dukiyar sa da yake gadara da izza dashi , a gobe jami'an gomnati zasu taho har gida su kama shi . Wani irin bugawa ƙirjin Umaima yayi da har sai da wayar ta kusa ƙuɓce ma hannun ta . 



Hawaye ne ya fara zubo ma kuncin ta ,sam ta kasa daure mawa zuciyar ta , cikin wani irin hasalalliyar murya ta fara cewa " Mom Wai me Ya Umair yayi maki ne? Momy ina Son miji na , bazan bari wani Abu ya same shi ba,bani da wanda nake so Sama dashi ,kuma Allah ya bani kike ƙoƙarin raba mu?? , Momy yau yanzu zan faɗa masa komai don ya tsira daga tarkon ku , a yau ya bar gidan ,in da hali ma ƙasar baki ɗaya . Kamin ta jira na bakin Hajiya Turai da ta mutu tsaye da mamaki ta datse kirar .




Juyawa tayi tana wurgi da wayar gyefe dai dai Umair na shigowa , saurin nufar sa tayi zata yi masa magana ne taji yasa hannun sa yana rungume ta jikin shi , Wani irin shockkkk taji jin fatar jikin ta a manne da nashi . Don ko lura bata yi da babu riga a jikin sa ba sai da sumar ƙirjin shi ya goga jikin ta . Saurin kallon sa tayi tana shirin masa magana taji ya haɗe bakin ta da nashi , yana wani irin mata Kissing a Hankali mai mantar da ko wani damuwa da saka nishaɗi a zukatan masoya . Zare bakin sa yayi a hankali yana sa hannun sa ta ƙasan ƙugun ta tare da shafa Bayan ta har gaban ta , saurin matswa zata yi jin a daga tsaye yana shirin saka hannun shi cikin Skirt ɗin ta . 



Ya Umair tsaya ka dakata.! Shiiiii Pls Umaima ki bari ko one round nayi sai na saurare ki ,bana jin komai only you are want now . Kamin ta kuma magana taji ya zage zif ɗin rigar ta yana fincika tare da ƙasa dashi ,duka hannayen sa yasa a kan nonuwan ta da suka bayyana , kaman mayunwacin zaki ya fara lagwida su yana matsasu tare da kaiiii.....!



Tofa ƙaƙa-ƙaƙa ko yaya zata kaya , masoya wanda ba'a fara da kuba kar ku sake aƙare tafiyar babu ku ...


Regular group₦300

Vip group₦500

Special₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta wannan number 08081202932



*Night update🥱*

*MMN TEDDY*

*🕊️THE SEXXY BOSS🕊️*




      

*Littafin THE SEXXY BOSS na kuɗi ne , Regular group ₦300... VIP group ₦500... Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko kuma ki turo da katin MTN ta wannan number 08081202932...Idan VTU transfer ne sai ku tura ta wannan number 09061466409*




***



Hannun ta Umaima ta kuma sawa tana kokarin matsar da shi daga jikin ta , Yah Umair...Takira Sunan sa tana Son dakatar da shi daga jarabar nasa , Amma ina bai ma san tana yi ba , jin yanda yake Sauke Numfashi tamkar zaki yaga Naman dawa yasa ta sallamawa musamman yanda taji ya riƙe ta kam motsi ta kasa yi , a hankali taji yasa hannun sa yana ƙwantar da ita  tare mata rumfa da faffaɗan ƙirjin sa . Harshen sa taji yana mata yawo tun daga saman fuskar ta har zuwa Wuyan ta yana dirar dasu a ƙirjin ta , ji tayi yana wani irin tsotsan Breast ɗin ta cikin salo na daban , lumshe idanun ta Umaima tayi tana Jin wani irin yanayin da bata taɓa jin irin ta ba . Fiye da mintuna sha biyar ya kasa zare harshen sa da bakin sa daga saman dukiyar fulanin ta , wani irin zummmzarrrr Umaima taji tun daga ɗan yatsar ta har zuwa ƙwanya , Baya tayi tana gantsare masa jin Yanda yake  yawo  da harshen sa a saman cibin ta . Abun da bata taɓa jin irin ta ba . 



Ƙoƙarin miƙewa tayi ,don abun da yAke mata ya girme mawa Tunanin ta , Washhh ta furta da ɗan Ƙarfi tana rintse idanun ta ,jin ya sakar mata nauyin sa ,yana murginawa akan ta ,wannan yasa Ta jin ko motsa dai dai da ɗan yatsa ta kasa... Hannun shi yasa yana shafa tun daga fuskar ta abin kaman Wasa take jin lamarin ,duk da a wannan karon ta fahimta salon Ya sauya salo ,ba irin na da da yake mata komai cike da izaya ba , a wannan karon so yake ya fara motsa mata sha'awar ta kamin ya fara aikin ya nitsa ciki. 


Yatsar shi taji yana sawa a ƙasan Virgina ɗin ta yana karkaɗa Ƴar Tsakar ta a hankali ,tare da Zura yatsun sa biyu . Washhhh Ta kuma furtawa , jin yanda ya cigaba da caccaƙar Wurin kaman ya samu tuffa yana gatsar Tudun wurin da Yatsan sa . Cikin Rawar murya Umaima tace " Pls Yah...Ya..Ya Umair Ka bari , babu kyau fa..! Cakk taji y tsaya da yin komai da yake yi , cikin wani irin murya da bata taɓa jin sa da irin ta ba , yace " Whyyy me yasa  Ba kyau??Tamkar mai shan yaji tace " aaa Ya Umair.  Babu ƙyau saka yatsa a farjin mace . 




Gani tayi ya sakin mata murmushi da ta kasa gane na meye , meye kuma manufar sa . Hannun sa taga ya kai yana kashe hasken Bedroom ɗin . Tsoro ne ya fara shigar ta , a zuciyar ta tana cewa " Wai me yake nufi?? Nifa tsoron sa nake ji, Domin Kuwa ban manta da shi ɗin waye ba....Muryar sa taji a duhuwa yana cewa " Idan na saka harshen na ba laifi ,kuma shi ba illa.? 



Tsitt tayi zuciyar ta na harbawa tare da bugawa da ƙarfi da ƙarfi , na'am.." tayi maganan kaman wanda ya kira ta . Kamin ta ƙara wani maganan ne taji Bakin sa cikin Virgina ɗin ta yana bin wurin cikin salon sa , Miƙewa tayi tana shirin tashi daga ƙwancen ,wayyo Ya Umair ,Aaaahhhh Wasshhhhh Ahhhhhhhh Ya Uuuu.... Cigaba yayi da tsotsan Durin ta yana jan Yar tsakarta tare da ligwigwita ta , Kaman a zama take ƙara masa da ƙarfi akan Abun da yake yi ,don ya ɗau Alƙawarin kawar da duk wani kunya dake tsakanin su a wannan daren so yake su zama a abu ɗaya ,kaman yanda zuciyar su ta haɗe da soyayyar ko wannensu haka yake so Ya kawar da duk wani kunyar ta , ta hanyar gauraye jikin sa da nata . Cigaba yayi da Tsotsan Ta ,har da Tuƙwucin ɗaura hannun sa a Breast din ta Yana shafa su tare da matsasu ,hannun sa ɗaya na akan nipples ɗin ta yana mulmula mata su...Abun ne ya zo mata unexpected daɗin da kuma lamarin da bata taɓa riskar kan ta a cikin irin ta ba.




Ƙananan kuka ta fara masa kaman na yarinyar goye , cikin Muryar da yake ji kaman shagwaɓa ce  nata yaji tana cewa " Aaaaaa...! don ALLAH ka bari ,wayyo . Me kike ji ?. 



Muryar Umair ya katse mata , cikin Muryar ta a shagwaɓa har tana goge ƙwallah tace" Ni dai babu komai . Ohk Ammma Don na tsotsa Virgina ɗina Matana ai shi yana da ƙyau babu laifi . 



Shiru tayi don sunan dare ne ga duhu ,amma kunyar sa take ji ,wanda shi da alama ma bai san wannan ba . Ji tayi ƙafanta na mata tsirrrr³ tamkar ana tsikarin ta daga Cikin durin ta. Saurin matse ƙafarta tayi tana motsike² . Hannun Umair taji yasa yana buɗa ƙafar nata tare da ware su , hannun sa yasa yaji Ruwa Na gangaro mata a hankali , Murmushi ya sAki yana cewa ' Babu bakin magana yau ? To idan kuma wannan ne ta shiga daga ciki fa?.. cike da rashin fahimta cikin wani irin murya Umaima tace " Mene ?. Hannun ta ya kama yana ɗaurawa a saman 🍌 da ta miƙe tayi ƙyammm , Saurin janye hannun ta tayi kaman taji abin tsoro . A zuciyar ta cewa take " Wannan zabgegen 🍌 Ta ina zan ɗauke ta ?.  Motsin sa taji yana shigewa tsakiyar ta tare da saita Madam Joy ɗin sa yana shirin saka ta ciki . Cike da Rawar murya Umaima ta sa hannun ta tana riƙe hannun sa . Me ya faru.? Yayi mata maganan da ƙyar. 



Pls ya Umair Tsoro na keji ,zafi nidai da Zafi wallahi. Shiiiii ji tayi yana matso da bakin sa kusa da fuskar ta kana cikin murya mai kama da raɗa yace " Babu zafi na yanzu , daɗi Kinji Tawan.! Daɗin da zan shayar dake a yau tafi ta zuma , Pls ki yarda dani . Ya ƙare maganan yana yin shiru kaman mai Jirar amsan ta.  Kin yarda Na shiga ciki?? , Cike da Ɗarrrr³ ta gyaɗa masa kai kamin tayi magana taji ya luma🍌 ciki , wani irin luɓummmm taji wanda Muryar Umair taji yana mata magana wanda bata fahimtar me yace mata , don tun yanzu zancen ya fara nisa . Komawa tayi tana luffff ta kasa motsawa don har ga ALLAH itama tana jin daɗin Abun ba kaman da baya ba ,a yanxu kaf salon nasa ya sauya . Tun tana jin kunyar motsi , har ta dawo don dole ta fara motsawa , don Umair zuma ne ƙwarai a yau shi kan shi ya shayar da ita zumar sa ,duk da tasan shi ɗin zuma ne ga Zaƙi ga kuma iya harbi watarana ya tamfatsa maka. 



Raba dare suka yi suna Gurxar daɗin juna , Wanda har 4:00am bai jin ya gaji , aikin sa yake yi tuƙuru , idan ta sare ya sauya mata style haka yayi Sex styles kala kala sinfi 30 , Tun tana motsawa yanda ya kamata har Umaima ta yi laƙwam shi yake kiɗan sa yayi rawar sa .yatsar sa taji yasa yana karkaɗan ƙasan nipples ɗin ta ,nan take maganin RAMSY HERBAL CENTER ya yo mata sama ƙololuwa saurin maƙale sa ta kuma yi ,suna rufa cikin warming blnket ,hayewa tayi saman sa tana buɗe ƙafarta tare da shigar da Bananan tasa cikin turmin ta ,lumm ya shige ta fara sama tana kai kawo akan sa .... A haka har aka fara shirin shiga Masallaci . 




A hankali ta sauka a kan sa tana komawa gyefen sa , hannun sa yasa yana rungume ta , a tare suke sauke numfashi . Hancin ta yaja yana dariya tare da cewa " I love You Tawan ,komai naki daban ne da saura , Na wahalar dake baki yi barci ba ko?? . Lumshe idanun ta tayi don tabbas a gajiye take , murmushi taji yayi mai ɗan sauti tare da cewa" Amma fa ban gaji ba har yanzu . Bari mu watsa Ruwa Na shiga Masallaci ,ina dawowa zamu cigaba . 



Rintse ido Umaima tayi tabbas taji daɗi kuma taji wuya , A hankali ta fara ƙwada kirar sunan RAMSY Tare da cewa " Kin cuceni gashi ya kusa kashe Ni ,wai kuma a haka bai gaji ba , keda wane?




Saurin kame bakin ta tayi jin ta kusa katoɓara , Yah Umair watace

*🕊️THE SEXXY BOSS🕊️*




      

*Littafin THE SEXXY BOSS na kuɗi ne , Regular group ₦300... VIP group ₦500... Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko kuma ki turo da katin MTN ta wannan number 08081202932...Idan VTU transfer ne sai ku tura ta wannan number 09061466409*




***



Hannun ta Umaima ta kuma sawa tana kokarin matsar da shi daga jikin ta , Yah Umair...Takira Sunan sa tana Son dakatar da shi daga jarabar nasa , Amma ina bai ma san tana yi ba , jin yanda yake Sauke Numfashi tamkar zaki yaga Naman dawa yasa ta sallamawa musamman yanda taji ya riƙe ta kam motsi ta kasa yi , a hankali taji yasa hannun sa yana ƙwantar da ita  tare mata rumfa da faffaɗan ƙirjin sa . Harshen sa taji yana mata yawo tun daga saman fuskar ta har zuwa Wuyan ta yana dirar dasu a ƙirjin ta , ji tayi yana wani irin tsotsan Breast ɗin ta cikin salo na daban , lumshe idanun ta Umaima tayi tana Jin wani irin yanayin da bata taɓa jin irin ta ba . Fiye da mintuna sha biyar ya kasa zare harshen sa da bakin sa daga saman dukiyar fulanin ta , wani irin zummmzarrrr Umaima taji tun daga ɗan yatsar ta har zuwa ƙwanya , Baya tayi tana gantsare masa jin Yanda yake  yawo  da harshen sa a saman cibin ta . Abun da bata taɓa jin irin ta ba . 



Ƙoƙarin miƙewa tayi ,don abun da yAke mata ya girme mawa Tunanin ta , Washhh ta furta da ɗan Ƙarfi tana rintse idanun ta ,jin ya sakar mata nauyin sa ,yana murginawa akan ta ,wannan yasa Ta jin ko motsa dai dai da ɗan yatsa ta kasa... Hannun shi yasa yana shafa tun daga fuskar ta abin kaman Wasa take jin lamarin ,duk da a wannan karon ta fahimta salon Ya sauya salo ,ba irin na da da yake mata komai cike da izaya ba , a wannan karon so yake ya fara motsa mata sha'awar ta kamin ya fara aikin ya nitsa ciki. 


Yatsar shi taji yana sawa a ƙasan Virgina ɗin ta yana karkaɗa Ƴar Tsakar ta a hankali ,tare da Zura yatsun sa biyu . Washhhh Ta kuma furtawa , jin yanda ya cigaba da caccaƙar Wurin kaman ya samu tuffa yana gatsar Tudun wurin da Yatsan sa . Cikin Rawar murya Umaima tace " Pls Yah...Ya..Ya Umair Ka bari , babu kyau fa..! Cakk taji y tsaya da yin komai da yake yi , cikin wani irin murya da bata taɓa jin sa da irin ta ba , yace " Whyyy me yasa  Ba kyau??Tamkar mai shan yaji tace " aaa Ya Umair.  Babu ƙyau saka yatsa a farjin mace . 




Gani tayi ya sakin mata murmushi da ta kasa gane na meye , meye kuma manufar sa . Hannun sa taga ya kai yana kashe hasken Bedroom ɗin . Tsoro ne ya fara shigar ta , a zuciyar ta tana cewa " Wai me yake nufi?? Nifa tsoron sa nake ji, Domin Kuwa ban manta da shi ɗin waye ba....Muryar sa taji a duhuwa yana cewa " Idan na saka harshen na ba laifi ,kuma shi ba illa.? 



Tsitt tayi zuciyar ta na harbawa tare da bugawa da ƙarfi da ƙarfi , na'am.." tayi maganan kaman wanda ya kira ta . Kamin ta ƙara wani maganan ne taji Bakin sa cikin Virgina ɗin ta yana bin wurin cikin salon sa , Miƙewa tayi tana shirin tashi daga ƙwancen ,wayyo Ya Umair ,Aaaahhhh Wasshhhhh Ahhhhhhhh Ya Uuuu.... Cigaba yayi da tsotsan Durin ta yana jan Yar tsakarta tare da ligwigwita ta , Kaman a zama take ƙara masa da ƙarfi akan Abun da yake yi ,don ya ɗau Alƙawarin kawar da duk wani kunya dake tsakanin su a wannan daren so yake su zama a abu ɗaya ,kaman yanda zuciyar su ta haɗe da soyayyar ko wannensu haka yake so Ya kawar da duk wani kunyar ta , ta hanyar gauraye jikin sa da nata . Cigaba yayi da Tsotsan Ta ,har da Tuƙwucin ɗaura hannun sa a Breast din ta Yana shafa su tare da matsasu ,hannun sa ɗaya na akan nipples ɗin ta yana mulmula mata su...Abun ne ya zo mata unexpected daɗin da kuma lamarin da bata taɓa riskar kan ta a cikin irin ta ba.




Ƙananan kuka ta fara masa kaman na yarinyar goye , cikin Muryar da yake ji kaman shagwaɓa ce  nata yaji tana cewa " Aaaaaa...! don ALLAH ka bari ,wayyo . Me kike ji ?. 



Muryar Umair ya katse mata , cikin Muryar ta a shagwaɓa har tana goge ƙwallah tace" Ni dai babu komai . Ohk Ammma Don na tsotsa Virgina ɗina Matana ai shi yana da ƙyau babu laifi . 



Shiru tayi don sunan dare ne ga duhu ,amma kunyar sa take ji ,wanda shi da alama ma bai san wannan ba . Ji tayi ƙafanta na mata tsirrrr³ tamkar ana tsikarin ta daga Cikin durin ta. Saurin matse ƙafarta tayi tana motsike² . Hannun Umair taji yasa yana buɗa ƙafar nata tare da ware su , hannun sa yasa yaji Ruwa Na gangaro mata a hankali , Murmushi ya sAki yana cewa ' Babu bakin magana yau ? To idan kuma wannan ne ta shiga daga ciki fa?.. cike da rashin fahimta cikin wani irin murya Umaima tace " Mene ?. Hannun ta ya kama yana ɗaurawa a saman 🍌 da ta miƙe tayi ƙyammm , Saurin janye hannun ta tayi kaman taji abin tsoro . A zuciyar ta cewa take " Wannan zabgegen 🍌 Ta ina zan ɗauke ta ?.  Motsin sa taji yana shigewa tsakiyar ta tare da saita Madam Joy ɗin sa yana shirin saka ta ciki . Cike da Rawar murya Umaima ta sa hannun ta tana riƙe hannun sa . Me ya faru.? Yayi mata maganan da ƙyar. 



Pls ya Umair Tsoro na keji ,zafi nidai da Zafi wallahi. Shiiiii ji tayi yana matso da bakin sa kusa da fuskar ta kana cikin murya mai kama da raɗa yace " Babu zafi na yanzu , daɗi Kinji Tawan.! Daɗin da zan shayar dake a yau tafi ta zuma , Pls ki yarda dani . Ya ƙare maganan yana yin shiru kaman mai Jirar amsan ta.  Kin yarda Na shiga ciki?? , Cike da Ɗarrrr³ ta gyaɗa masa kai kamin tayi magana taji ya luma🍌 ciki , wani irin luɓummmm taji wanda Muryar Umair taji yana mata magana wanda bata fahimtar me yace mata , don tun yanzu zancen ya fara nisa . Komawa tayi tana luffff ta kasa motsawa don har ga ALLAH itama tana jin daɗin Abun ba kaman da baya ba ,a yanxu kaf salon nasa ya sauya . Tun tana jin kunyar motsi , har ta dawo don dole ta fara motsawa , don Umair zuma ne ƙwarai a yau shi kan shi ya shayar da ita zumar sa ,duk da tasan shi ɗin zuma ne ga Zaƙi ga kuma iya harbi watarana ya tamfatsa maka. 



Raba dare suka yi suna Gurxar daɗin juna , Wanda har 4:00am bai jin ya gaji , aikin sa yake yi tuƙuru , idan ta sare ya sauya mata style haka yayi Sex styles kala kala sinfi 30 , Tun tana motsawa yanda ya kamata har Umaima ta yi laƙwam shi yake kiɗan sa yayi rawar sa .yatsar sa taji yasa yana karkaɗan ƙasan nipples ɗin ta ,nan take maganin RAMSY HERBAL CENTER ya yo mata sama ƙololuwa saurin maƙale sa ta kuma yi ,suna rufa cikin warming blnket ,hayewa tayi saman sa tana buɗe ƙafarta tare da shigar da Bananan tasa cikin turmin ta ,lumm ya shige ta fara sama tana kai kawo akan sa .... A haka har aka fara shirin shiga Masallaci . 




A hankali ta sauka a kan sa tana komawa gyefen sa , hannun sa yasa yana rungume ta , a tare suke sauke numfashi . Hancin ta yaja yana dariya tare da cewa " I love You Tawan ,komai naki daban ne da saura , Na wahalar dake baki yi barci ba ko?? . Lumshe idanun ta tayi don tabbas a gajiye take , murmushi taji yayi mai ɗan sauti tare da cewa" Amma fa ban gaji ba har yanzu . Bari mu watsa Ruwa Na shiga Masallaci ,ina dawowa zamu cigaba . 



Rintse ido Umaima tayi tabbas taji daɗi kuma taji wuya , A hankali ta fara ƙwada kirar sunan RAMSY Tare da cewa " Kin cuceni gashi ya kusa kashe Ni ,wai kuma a haka bai gaji ba , keda wane?

Saurin kame bakin ta tayi jin ta kusa katoɓara , Yah Umair watace , tabi ta biye mawa Hajiya Kaka suka dinga turarani da wasu magunguna masu..... Wow' a ina take?? Yayi maganan a kasale yana murmushi, cike da jin haushi Umaima tace ' Katsina Ya Umair ,ya kamata ka aika aka mata a hukunta ta har gida. Bani numbern ta? Kai tsaye Umaima ta fara karanto masa numbern RAMSY HERBAL 07032209881 . 


 Kirar ta ya ka mata  muyi mata godiya... ,Fiddo da idanun ta Umaima tayi kamin tace " Me yasa ? Ya Umair ita fa tasa ka kusa maimata n.... Shiiiii yayi saurin daura yatsar sa a bakin ta....!

*🕊️THE SEXXY BOSS🕊️*


      

*Littafin THE SEXXY BOSS na kuɗi ne , Regular group ₦300... VIP group ₦500... Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko kuma ki turo da katin MTN ta wannan number 08081202932...Idan VTU transfer ne sai ku tura ta wannan number 09061466409*


***


Dakatawa Tayi da maganan tana cuno masa bakin ta gaba , murmushi ya kuma sakin mata tare da cewa " It's okay , Ba zan kira ta ba ,Duk da na san bazamu ƙara ƙwana biyu ba ,ke da kanki zaki sa mu kirata ...Shiru Umaima tayi bata tankasa ba , idanun ta na a ƙasa , don har a wannan lokacin bata bari suna haɗa ido saboda kunyarsa da take ji . Na wahar dake da yawa ko ? Shiyasa kike jin haushin Sis RAMSY , Ni ne mai laifin ,cox Ni nayi komai . Murmushi Umaima ta yi tana muskutawa tare da sauke ƙafafun ta ƙasan capet din dake gyefen Bed ɗin , A hankali shima ya sauko daga ƙayataccen gadon don bin bayan ta su nufi Privacy a tare . Da sauri Umaima tayi cikin Toilet din don kunyar Umair take ji . Tana shiga ta nufi baf tana shigewa , Dai dai shima yana shigowa .



Dariya ne ya kusa Kamasa ganin duk tsalle² n da Umaima keyi Saboda shine kar ya ƙare ganin ta . A zuciyar shi kuwa cewa yake" Zaki daina ne nan kusa. Takowa yayi har inda take kamin taga yasa hannun sa cikin baf ɗin yana jin ɗumin ruwan da ta shiga . Cikin wani Murya mai tattare da so da kulawa ya dube ta yana cewa " Bai Maki Zafi ba?. Ɗan girgiza kai tayi da sauri tare da cewa " A'a yayi mun wannan dai dai. Juyawa yayi yana nufar Mirror tare da tsayawa yana kallon kasa , a hankali kuma a ɗan sace ba tare da ta bari ya ganta ba ta ɗago da idanun ta ,tana kallon Umair da yake gaban madubin hannun sa na cikin sumar kan sa da yake ya mutsa shi . Tsayawa tayi tana ƙare ma halittar sa kallo . Idon ta Ne ya sauka a saman gashin da ya kwanta luff a faffaɗan ƙirjin shi . To tsayuwar kuma me yake yi acan? Shine tambayar da take mawa zuciyar ta . 



Ɗago idanun ta tayi tana kallon fuskar sa ,nan taga lulun idanun sa na akan ta ta cikin mirror ɗin ita ya zuba ma manyan idanun sa. Saurin juyawa tayi tana sa hannun ta tare da fara gasa kanta da ruwan ɗumin . Duk da shi ba gwanin fara'a bane ba ,yau ya tsinci kan sa cikin matsanancin Fara'a marar misaltuwa . Ba tare da ta fahimta takowan sa ba , taji motsin sa a gyefen ta ,saurin kallon sa tayi nan ya kashe mata ido ɗaya tare da sakin mata murmushi hushiryar sa na bayyana . Sunkuyar da kan ta tayi ƙasa . 



Ji tayi yasa Wani abu a roba yana zuba mata a ruwar murfi kusan biyu ,kana ya kalleta yana cewa " Babu zafi ki daure Kinji My one.



To amma ai Ina jin raɗaɗi akasin da baya da bana jin komai . Shiru yayi mata yana sa hannun sa tare da zuba ruwan yana gasa mata wurin sosai bai tanka ta ba. Jan bakin ta tayi tana shiru a zuciyar ta tana cewa " Ba zan iya da wannan miskilanci n ba ,dole zan saka ka sauya ,sai na koya mishi magana sosai . A haka shi yayi mata komai kamin daga bisani tayi wankan tsarki a ƙaurace cikin sauri ganin ya cire short nicker din jikin shi shima yana wanke kan shi . Tun da ta rufe idanun ta har ta fito bata buɗe , Shidai Umair yanzu lamarin Umaima dariya yake basa . Koda ya fito bai bi ta kan ta ba don sauri yayi yasa jallabiya yana ficewa tare da nufar masallacin dake nan kusa dasu . 


A natse Take shirin ta kana itama ta nufi Sallaya tana fara sallah  bayan ta gama sosai yayi Addu'oi kamin daga bisani ta nufi mirror tana shiryawa , tsaf ta goge fuskar ta cikin powder Kamin ta nufi bed ɗin ta ta gyara shi tare da sauya bedsheet ɗin . A hankali ta fara tuno da maganan Hajiya Turai , cikin sauri ta saki pillow tana yo wajen bedroom tsoro ne ya kamata , Idanun ta a lokaci guda suka ciko da ƙwallah sai hawaye , kaman zata juya sai kuma ta kasa yin hakan...nufar ƙasa tayi tare da buɗe ƙofan ta tana nufar farfajiyar gidan , da gari har a lokacin baiyi haske ba . Ganin Umair yayi wanda da'alama isowan sa kenan.  Saurin ƙari ko wa yayi kusa da ita tare da bin ta da kallo na mmkin ganin ta a nan .



Ƙasa tayi da kanta tana kasa masa magana duk da bai tambayeta ba ,hannun sa ya kewaya kugun ta yana rungumo ta jikin shi . Let go inside". Nufa cikin falon ta sukayi a tare , zaunar da ita yayi a kujerar falon kana ya zauna gyefen ta. Mene ya faru kika fita waje??.  Yayi maganan yana sa hannun sa tare da goge mata hawayen dake saukowa daga kuncin ta .  


Cikin sauri ta ɗago da Fuskar ta tana cewa " Yah Umair baka ga kowa a waje ba da ka fita ?. Shiru yayi yana kallon ta , kamin ya motsa labban sa yana cewa " An riga anyi settling ɗin komai . Shiru tayi kamin taji yana kuma cewa " Momy ne ta sanar Maki? Nasan tun jiya Abun da kike ƙoƙarin faɗa mun kenan . But ban saurare ki ba ,saboda idanuna a rufe suke , kuma nasa anyi solving Matsalar . 



Ya Umair meya haɗaka da Momy na?? Ina So kaje ka durƙusa a gaban ta ka bata haƙuri , indai kana Son Auren mu ya cigaba da wanzuwa cikin ƙwanciyar hankali , ita Fa Momy na ce ,kuma duk yanda Take ina Son ta , Ka.....Hannun sa taji yasa yana rufe bakin ta . Kallon kallo suka tsaya yi ,ido cikin ido kamin taji Muryar yasa ya katse ta da cewa" Zanje Umaima ,badon kowa ba saboda ke.! Kin san ina Son ki kaman yanda kike Son ta . 


Murmushi Umaima ta Saki cike da jin daɗin tana sa hannun ta tare da rungume shi , hawaye ne ya gangaro mata , a zuciyar ta tana cewa" ALLAH yasa Momy ta kauda wannan adawan ƙiyayyar daga yau .!  


A hankali taji ya raba jikin ta da nashi . Zaki iya tafiya ko na ɗauke ki ,kin gaji na sani , kin ga sai ki ƙwanta kamin a kammala hidimar karin kumallo . Murmushi tayi tana miƙewa tare da kama hannun sa Yah Umair zan iya. Nufar Bedroom ɗin suka yi zuciyoyin ko wannensu cikin farin ciki . Tun da ta kwanta bai motsa ba sai yaji tayi barci tayi nisa ,sannan ya mike a yanda yake da jallabiyar ya nufi farfajiyar gidan , moton sa ya shiga ba tare da Son rakiyar kowa ba ya nufi gidan Hajiya Turai kai tsaye .!



Ɓangaren Hajiya Turai kuwa tun maganan da Umaima ta faɗa mata ta kasa zaune ta kasa tsaye , Ina Son mijina.! Shine kalmar dake mata yawo a ƙwaƙwalwa duk jin ta take wani iri , a haka take kai kawo a Kitchen zuwa dinning area.  Fitowa tayi hannun ta ɗauke da bowl dake cike da Farfesun kaji tana nufo dinning area. Hangosa Tayi zaune a kujerar Falon nata ,jin motsin ta yasa shi tashi daga tsaye tare da juyowa yana kallon ta . Wani Irin bugawa ƙirjin ta yayi da faɗuwar gaba na tsoro Tuni bata san lokacin da Bowl ɗin ya kuɓce ma hannun ta ba yayi kasa.....!




*AUNTY MMN TEDDY*

End🕊️



*Complete littafin THE SEXXY BOSS 2,3&4 ₦500 Zaku iya turo da katin MTN ko ki tura ta wannan account 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank...Ga masu buƙatar magana dani Maman teddy kai tsaye,zaku iya magana dani ta wannan number  08081202932 Idan kuma VTU transfer zaku tura sai ku tura ta wannan Numbobi 09061466409...*



Jikin Hajiya Turai ta ko ina Rawa yake yi kaman mazari ,da ganin ta kasan babu gaskiya a tare da ita , ƙwarjinin sa ne ya cika mata ido , Sam ta kasa sukuni Har Umair ya takowa zuwa inda take tsaye . Ɗago da idanun ta tayi tana kallon fuskar sa da ya zuba mata lulun idanun sa ,sam ta rasa gane inda Ya nufa , shin me yazo yi mata da wannan sanyin Safiyar? Ko abun da ta daɗe tana shukawa yau dubun ta ne ya cika , Hankali tashe ta zuba ma fuskar sa ido bakin ta na kyarma , tana shirin yi masa magana ne ta ga ya sunkuya yana zubewa zuwa ƙasan ƙafafun ta , inda Bowl ɗin yake ya miƙa hannun sa yana ɗauka da murfin ,dai dai Mai aikin girke² nata na ƙarikowa cikin sauri ,don tun daga Kitchen taji faɗuwar Bowl ɗin hannun Hajiya Turai ,wannan yasata cewa babu shakka wani Abu ya faru a dinning area . Miƙa mata Bowl ɗin Umair yayi ,yayin da ita kuma Hajiya Turai tayi saurin raɓa su tana nufar tsakiyar falon ta . Sam ta kasa zama ,sai dai tsayawa da tayi , ƙwaƙwalwarta na juyawa da tambayar kan ta ko dai Umaima bata faɗa masa komai bane ba akan ta?. 



Ba tare da ta lura da isowar sa ba , Muryar sa cike da kamala taji yana katse ta da cewa " Momy ki zauna muyi magana. Kallon sa tayi tana jan jikin ta a hankali ta zauna tare da maida hankalin ta akan sa . Tsaye yake bai zauna ba har ta zauna kana ya taka yana nufar ta , tsugunawa yayi gwiwowin sa ƙasa har suna sauti ƙassss na training irin na Jaruman Sojoji , hannun sa yasa yana ɗaurawa a saman ƙafafun ta , Shiru yayi idanun sa a ƙasa , kana Hajiya Turai taji wani irin yanayi ya kamata jin wani iri take a zuciyar ta ,tamkar Wanda aka mata bushara da kyakykyawar Abu . Ɗago da lulun idanun sa yayi wanda a lokaci guda suka sauya kala , Motsa bakin sa yayi , A yau duk ya kauda wani Arrogant voice nashi ya aje a gyefe , Momy Kiyi haƙuri ki yafe mun Duk Abun da nayi maki tun daga Farko Har zuwa yau ɗin nan Momy Please kiyi haƙuri ki yafe mun Don ALLAH.! 



kasa magana Hajiya Turai tayi na tsaban mamaki , Ƙwallah ne ya fara saukowa kuncin ta , a hankali ta fara tuna kalamin Umaima " Momy ina Son yah Umair , Zan gyara shi yanda kike so, Amma Please ki daina nuna masa ƙiyayya da Son cutar dashi Don Allah Momy . 


Mom .' taji muryar sa ya katse ta , cikin wani irin yanayi yake faɗin " Baki haƙura ba? Ohk Ki mun kome ye don kawai ki yafe mun Momy zan jure komai amma ina Son jinin ki Umaima kar ki raba Ni da ita.! Ko ya kike so na sauya Zan sauya , Kiyi haƙuri Don Allah...Ware idanu Hajiya Turai tayi tana kasa magana sai hawaye dake zuba mata . Hannun ta tasa tana tallabo fuskar shi , Umair na yafe maka Umair . Amma kai zaka iya yafe mawa Momyn ka? Wacce bata taɓa yi maka Abu na uwa da Ɗa ba?. 



Me yasa ba zai yafe ba? Bayan kece ginshiƙin shi ko bayan Bana raye.! Saurin juyawa Hajiya Turai tayi gyefe tana duba inda taji Muryar Daddy da basu san da shigowan sa ba . A hankali ya sauko daga Stairs din shi yana ƙarikowa inda suke , fuskar sa fal Annuri , Alhmdllh shine furucin da yake yi har ya ida ƙarikowa inda suke . Yaro ɗan Halak baya taɓa duba Laifin iyayen sa ,kullum shi nashi laifin yake gani a garesu ,wannan yasa ma yazo yayi Abin da ya dace.  Allah yayi maka Albarka Umair . Ƙwallah Umair yasa hannun sa yana gogewa kamin ya ce wani Abu ,cike da jin daɗi da farin ciki Hajiya Turai tace " Amin Alhaji . Umair kayi break fast kuwa? Nasan yanzu lokacin Exercise ɗin ka ne sai 9:00am kake karin kumallo . Ta ƙare maganan tana ɗago fuskar shi da hannayen ta tana murmushi tare da goge masa ƙwallahn fuskar sa . Murmushi yayi yana girgiza kai tare da cewa " Ban yi ba Momy. 



Ohk kaga ashe yau yaro na zai taho karin kumallo ne Daddy shiyasa tun asuba gari naeuyi haske ba , na shiga Kitchen ,Zauna bari yanzu za'a kammala komai. Ta ƙare maganan tana miƙewa tare da kama Hannun Umair tana zaunar dashi daga saman cushines ɗin. Murmushi Daddy Yayi tana barin falon tare da nufar Kitchen . 


Muryar Daddy ne ya katse shirun da cewa " Umair ka sauya ,tabbas haɗuwar ka da Umaima sauyi ce ,kuma wata haske a rayuwar mu duka . Murmushi Umair yayi yana kallon Daddy Kamin yace " Daddy ji nake a yau farin ciki a zuciyata sosai tamkar Mom ce ke a raye , haka nake ji a wanan lokacin . Nayi farin ciki da Momy ta chnja kuma ta yafe mun . Alhmdllh shine Kalmar da Daddy Yayi dai dai Muryar Hajiya Turai na karaɗe wurin da cewa " Daddy , my Son come for breakfast . Miƙewa Sukayi Daddy yasa hannu yana ƙara daga Umair yana jinjinawa kamin yace " Alhmdllh Umair Allah na gode maka da idanuna na ga wannan Rana . Murmushi Umair yayi yana cewa " Dad muje Momy na jira." 

***


11:30am ta fara motsa idanun ta a hankali tana juyi a saman ƙaryataccen Gadon mai mugun ƙyau da laushi , wanda ita sam bata san Har rana tayi ba ,tun fitar Umair bata motsa ba sai yanzu . Jin motsin shigowa yasata ware idanun ta a hankali tana kallon hanyar shigowa , har ya ƙari ko inda take ƙwance bata motsa ba , sai dai idanun ta dana ware su akan sa . Zama yayi gyefen gadon yana ɗago da kan ta tare da kwantar da ita jikin sa . You wake up?. Yayi maganan yana kallon fuskar ta data lumshe idanun ta alamun eh . Ohk taho muje kiyi brush sannan sai break fast . Rana har Tayi baki ci komai ba. Saurin buɗe idanun ta tayi tana kallon fuskar sa ,kamin ta kai idanun ta ga jallabiyar da ya fita da ita da subahi . Yah Umair Ina kaje? Naga kaima baka shirya ba ,ƙarfe nawa yanzu ?. 11 ya bata amsa yana kallon idanun ta da take miƙewa daga jikin sa . To kai ina kaje ka barni inata barci baka tadani ba??. Ta yi maganan tana shagwaɓe fuska da  yi narai ² kamar mai shirin sa masa kuka . 



Eyya Sorry babe ". Gidan Momy naje na yi abun da kika ce ,and alhmdllh komai ya wuce yanzu . Ware idanun ta tayi tana kallon sa , dama Yah Umair zaka je?? Tayi maganan hawaye na taruwa a ƙwarmin idon ta . Yass me zaisa ba zani ba ,just because I really luv you , na fison ganin farin cikin ki fiye da komai . Kallon sa tayi cikin sauri tasa hannun ta duka biyun tana rungume shi tare da shigar da jikin ta  zuwa jikin shi . Hannun sa yasa yana zagayo ta , tare da shafa bayan ta a hankali yana furta " Sorry . Tsagaitawa tayi da kukan tana kallon fuskar sa  Yah Umair Ina son ka Sosai . Murmushi ya yi cike da jin daɗi yana motsa bakin sa zai mata magana yaji ta sa bakin ta tana haɗawa da nashi , tare da manna harshen ta cikin bakin sa tana kama harshen sa , Kissing ɗin shi take sosai da tsotsan Harshen sa , har a lokacin hawaye bin kuncin ta yake yi .kusan minti biyu kamin ta zame bakin ta ,tana shirin masa magana taji Muryar sa yana cewa " shi kenan kin gama? Kallon ban gane ba tayi masa , sai ji tayi ya cafko ta yana ƙara manna ta da jikin shi ,sam ba kiyi yanda ake yi dai dai ba .! 




Dariya Umaima tayi kamin tace " Ya ake yi to?. Bakin sa ya ɗaura a nata a hankali yana zura hannayen sa cikin rigar ta mai kama da yar shima ,jin yanda yake mata wani salo daɗi sama da ƙasa yasa ta sakin dariya tana faɗin ' Pls Ahhh ya Umair , Jin yanda yake kutimbule da nonon ta haka bakin sa na cikin nata yasa ta sakin jikin ta don dole tana dariya ....


***

Bayan watanni bakwai.'

Ƙwance yake ya kasa ko motsawa , Ita ko Umaima sai kaiwa da komowa take tana haɗa kayan ta kaman wanda zata bar ƙasa . Sai zufa take tsohon cikin ta na a gaba shi kam kaf idanun sa na akan ta da abun dake cikin nata . Ta ƙara cika da ƙiba sai huci take na masu ciki , Sai tukuki take a dole ta gaji da masa magana.  Miƙewa yayi yana maida laptop din sa yana rufewa ,kana ya kariso inda take , hannun sa yasa yana amsan jakarta tare da mayafin ta , ɗago idanun ta tayi tana kallon sa tana shirin masa maganan lokaci na ƙurewa ne taji ya zagaya ta bayan ta yana hugging ɗin ta . Hannun ɗaya yana shafa cikin ta da watanni 7 kenan . Babe How do you feel ?. Uhmmmm ta Saki gunguni tare da cewa " I'm okay dear , mu tafi don ALLAH bikin Fati ne fa ,kaima kuma bikin Aminin ka ne Julyb duka makusanta ne a gare mu , kana ta wasting time , nice first lady . Murmushi yayi yana kallon ta cike da zolaya yake bin ta da kallon kina da wannan tsireren cikin kike ce ma kan ki first lady?. 



Fahimtar kallon da yake mata ne yasata kai kallabin ta tana wurga masa , saurin riƙe kallabin nata yayi yana shirin magana cikin shagwaɓa tace " Kai ka ja mun yanzu ,ban je Zaria ba har an kawo ta Abuja yanzu sai dai naje a baya kuma da yamma... To ai itama tace ki bari idan an kawo ta kwa haɗu saboda bby na na wahalar dake kwana biyu . Ya ƙare maganan idanun sa na a juna biyun jikin ta . 


Numfasawa tayi tare da cewa " Bani kallabina na daura ,in ba so kake sai bayan magriba naje gidan ba.murmushi yayi yana miƙa mata kallabin duk da aso samun sa baiki ta bari sai gobe ba ,kar ta fita a yau .


***



Abun kamar a mafarki Fatima Da Umaima suke ganin al,amarin nasu . A hankali Umaima ta kalli Fatima tana cewa " Duniya kenan Fati kin ga ALLAH mai iko , wasu ƙawancen a yaranta ake rabuwa dashi , wasu kuma a ƴammatanci kowa yana Aure sai ya kama gaban sa . Amma mu namu ƙawancen gashi ta kai mu ga Har girma har Mazajen mu abokan n juna ne Aminai. Dafa ta fati tayi tana murmushi kamin tace" Umaima Ke kikayi saladin komai ya faru ya wanzu haka , ina godiya da ALLAH da ya bani ƙawa kamar ki . Kamin Umaima tayi magana ne taji Muryar wata ƙawar Fatima da batasan a ina ta rorota bA tana cewa " ya kamata amarya ki shirya an kusa zuwa sayen baki . 


Juyawa Umaima tayi tana bin ƙawayen su huɗu da wani irin matsiyacin kallo ,tana tuno da gulmar ta da Umair ,sai dariyar shakiyanci yake mata a dinner ɗin Fatima . Suna cewa " Ita baƙa yar lukuta mummuna ,shi kuma mijin kyau kaman shi yayi kasan sa tamkar balarabe . Malamai kowa ta tattara ta ƙara gaba baza'a yi sayen bakin Amaryar ba . Kowa ta tafi gidan tsohon ta tun da girma da arziki . Umaima tayi maganan cike da tsiya da tsiwa . 



Jin haka yasa Ƙawayen kowa tattara komutsan sa ,don sun san wacece Umaima a tsiya haka suka fita kowa da cikin ta a zuciyar shi . Suna fita suna zage ² tare da tsine mawa Umaima har suka wuce angwayen basu sani ba ,cewa suke " Kai wannan mijin ta na kokari , kuma wallahi baki gan shi ba kyakykyawa , ita ga muni ga tijara . Watace a cikin su ta amshe gobe zamu dawo ku nuna mun mijin wallahi sai nayi mata snatching . Suka wuce Su Umair suna maganan . Dariya Umair yayi haka Julyb dake sallama da Abokanan sa kana suyi sallama da kowa ne , Su biyu suka nufo ciki. 


***


Gyara mata mayafin take Fatima na buɗewa ,don ganin Angon ta da suka sha farara gexna sunyi kyau ƙwarai. Ganin haka Nan Umaima ta funcike mayafin tana cewa " dama kin ƙosa ki ganshi tun da Siyan bakin ma ba zaki bari ayi ba ai shikenan bude . 



Dariya suka saka duka ,kana Umaima ta zauna gyefen Umair tana murmushi , Shi kuma Julyb yana zama kusa da Fatima . Kallon su Umair yayi kamin ya fara bude wurin da Addu'a kaman yaron Sudes , niko mmn teddy cewa nayi duniya labari , lallai Umair THE SEXY BOSS ko da yake yanzu ya sauya daga shiririta zuwa hanyar miƙaƙiyya kuma madaidaiciya .  Bayan sun gama Addu'oi ne suka ɗan taɓa ba'a  , miƙewa Fatima tayi tana cewa " Let's down and take a picture . Ke da wannan daren cewan Umaima tana kallon Umair da yake kallon ta , murmushi ya sakin mata kana yace " A'a mai zai hana mu je daga Falo . Dariya Fatima tayi ma Umaima tare da cewa nan da 2 mount Zamu zo ganin bby ,ki tabbatar da Yah Umair yayi Kama ba dake ba... Ji fan ta Tayi da wani kallo kamin tace " Ke wallahi kika sa tsiya yanzu zan koma maki Umaimatuwa ƴar lukuta ,Mai turancin Nan kin Manta Ni ko😂 Dariya suka saka dukan su , yayin da Fatima tace " Yanzu Ni kuma na koma Maki maths teacher 🙄 Y+X meye amsan?? Wani kallo Umaima ta watsa ma Fatima cike da shakiyanci tace " amma tsokana  ta kikeyi ko Malama🫣?Y da X ai duka kalmomin turanci ne😂  Dariya duka suka saka har dasu Umair da Julyb ,Fatima na kallon Umaima tana tuno da faruwar Abin kaman a yanzu.......






*To masoya anan nake cewa "ALHAMDULILLAHkuskuren da ke cikin wannan labari ALLAH ka yafe mana ,wanda mukayi shi dai dai kuma ALLAH ka bamu ikon amfani da shi Amin.*




Garaɓasa ga masoyana wanda suka karanta wannan littafi tun daga Farko har zuwa ƙarshe THE SEXY BOSS , duk wanda ya ci tambayoyi na zan Basa ƙyautar Littafi na na gaba Inshaallh💃.



1) THE SEXXY BOSS Ina so ki faɗa mun abubuwa 20 da wannan labarin ya faɗakar damu ,dakuma gyarar da muka yi na ganin an wa'azantu ....Don Allah ban da yawan tambayata , idan kin rubuta amsoshin ki kiyi mun magana ta number na 08081202932 . Daga yau zuwa Safiyar gobe zamuyi closing date". Zaku ma mu iya sharing a groups namu don sauran masoya su samu damar su suma , zamu cire na ɗaya dana biyu .



*AISHA MOHAMMED (MMN TEDDY)*


*MA'ASSALAM🕊️🕊️*

No comments