Recent Updates

Sugar Mommies Z



[12/27, 17:24] أم افنان✍️💞: _Page *Z*_

    🔚

Alhamdulillah Yau muka kawo ƙarshen littafin _SUGAR MUMMIES_ Oum Aphnan na godiya da ɗimbin masoyana A kullum

inajinku a raina sonku a jinin jikina yake😉 enjoy this page as bonus page ,End page and free page MashaAllah. Then Magungunan da nace zan faɗa inshaalh zan tura a duk paids grp ena ,Naƙi sakawa a pages ne Saboda masu karantawa basu biya ba....Ngd

Bamalli's care

09065990265



Yau da dare bayan sun gama dinner kowa ya wuce ɗakinsa Fauza ma ta tafi ɗakinta tana shiga ta sunce kayan jikinta daga ita sai pant fari tass ta nufi gurin bathroom ɗin ta da nufin ta shiga wanka in zata fito ta fito da towel ɗin ta .

Ahmed a hankali ahmed ya turo ƙofar lokacin ta juya baya ,cikakkun ɗuwawukanta ya fara tozali dasu cikin fari tarrr ɗin pant Dan haka cikin sanda ya saɗaɗa bayanta saidai taji caraf an kamo mata duk ɗuwawukanta da hannu biyu ,wani tarrr taji a jikinta ta ɗan saki ƙara "Ahhhh" da sauri ya manna ma ɗuwawun kiss mai sauti sannan ya maka masu dukan wasa  ,a birkice ta juyo


"Who's that ?"


"Is me mijinki Ahmed ɗan marayan Allah horon ya isa hakanan nazo biɗar hakkina"


Cuno baki tayi "uhm uhm bazamu shiga haƙƙin noor ba don haka kaida Ni ƙwalelenka sai an raba kwana tukun rotation yazo kaina.." 


Taf ai wallahi baki isa ba yayi Magana yina kai hannunsa kan ƙirjinta  ,dukda ta san tayi mugun kewarsa kuma taɓa ta da yayi ya sa mata son jin mijinta a jikinta amma dukda hakan bai hanata riƙe masa duk hannuwarsa da ya kama nonuwanta dasu ba .


Girgiza masa kai tayi "Da gske nike fa wlh haram!"


"Love ba haram bane noor wanka takeyi kinsan kuma nayi kewarki Plz karkice mun A'ah" ya ƙare maganar yina soka idonsa a cikin nata yina amfani da babbar yatsansa _thumb_ wajen mulmula mata kan nipple ɗin ta ,rimtse ido tayi still tana cewa "No love"


Cikin wani irin murya mai kashe jiki yace "To kalli ƙwarar idona sai kice mun No ɗin inji"  jan nishi tayi ƙaƙarfan gaske "Hummmmm" daidai sanda ya murza mata nono da ƙarfi yai travelling Hannunsa zuwa ƙasanta a hankali ya cusa hannunsa cikin pant ɗin ta ya dan ɗago da yatsunsa ya zame pant ɗin ya sulale ƙasan tiles ,a take yayi arba da lafiyayyen Vagina fara sol yasha haski sai ɗaukan ido yakeyi 


"Washh love wan killi me ..Auchhh" ya saka hannunsa akai ya fara shafawa gradually 


"Love....hoorrnn ... honey" 


Kamo bakinta yayi da bakinsa yaɗan tsotsi laɓɓanta ya cika a hankali  fiddo halshenta tayi ta laso inda shatin bakinsa ya tsotsa ta maza ta dafa kafaɗarsa saboda jikinta da ya ɗauki rawa ,sakamakon yatsa daya soka mata a cikin vg ɗin ta dayan hannunsa kuma yina mulmular Breast ɗin ta  


"Ahhh...ummm honey plzzx"

"My love what"

"Lick it darling " 

"What?" Ya tambayeta 


Da sauri ta kai hannunta gurin Vagina ɗin ta tana masa nuni wato nan zai lashe mata 


Mannata yai a jikin gadon da suke tsaye ya sunkuya ƙasa ya cusa kansa tsakankanin cinyoyinta (Oc)  ya kafa halshensa a cikin Vagina lips ɗin ya raba tsakaninsu da halshensa yina ɗan girgiza kai har ya buɗe daga nan ya danna halshen ta ƙasan ɗan ɓulin kan belinta ya tallabo clit ɗin _Beli beli_ ya fara tsotsesa kamar ya samu alawa


Jujjuya kwankwasonta ta shigayi kamar mai rawar twirking ko step dance shikuma yina ƙwaƙuleta da halshe yina shanyeta hannuwanta duk biyun tasa ta danne kansa a cikin yina daɗa siɗewa jaɓas ta zauna akan gado ,da sauri ta wage ƙafarta da hannu biyu ya cigaba da lashe mata vg ciki da waje 


Yatsansa ɗaya ya saka daƙyar ya soma fingering ɗin ta dasauri da sauri wani irin gurnani ta shigayi yina cigaba da caccakarta da yatsan deeply ,sannan ya ɗaura halshensa iya kan clit ɗin ta yina karkaɗa halshen akan Belin yina cigaba da caccakarta da yatsa 


Wani ihu takeyi tana daɗa Gwale masa ƙafar tana danna kansa da iya ƙarfinta "ahhhhh huuuhhuuu Washhhhh Shishhhh" karkata cinyarta tayi ta cusa yatsanta cikin ramin ɗuwawunta tana sossoka yatsarta ta ciki...shikuma zuba yatsunsa yayi akan clit ɗin yayi yina gurzarta kamar me


"Ahhhh ....ahhhhh....oh my God zaka kasheni ka dakata ,waiiii Allah na "  


Dakatawa yayi bayan ya tabbatar ya gama birkita ya mike tsaye ya fara sunce kayan jikinsa ,ta ƙosa kuma ta matsu don haka da sauri ta ɗago tana tayashi cire kayan ,saida ya cire kayan duk sannan ta kai hannunta kan joy stick ɗinsa ta fara talesa from up to down 🍌 ɗin sa na daɗa toroƙo a hannunta tana daɗa jansa tana lugwuiguitashi


Saida taji Yayi tauri sannan ta gurfana a gabansa shikuma yina tsaye ya jingina dressing mirror haka ta jefa 🍌a baki tana cigaba da murtsukar Buran da hannunta halshenta na gogan tsokar saman kaciyarsa ta inda wata doguwar jijiya ta tafi har jakar golayensa .


Daidai nan take goga halcenta tana tsotse tsinin saman hujin inda maniy ɗin sa yake fitowa ɗaya hannunta kuma tana shafa cinyarsa da lallausar tafin hannunta  ,nishi ya farayi yina jin maransa na cika amma bata fasa luguiguita buransa da hannunta ba tana siɗe masa saman Buran da baki


Sagale hannunsa yayi a cikin hannunta da take shafa masa cinya ya matsesu yinajin kamar ya maidata ciki saboda so da kula. 


Jin ya fara weting mata baki yasa ta fiddo Buran tana siɗosa ta gefen tsayin Buran,tana karkadesa ruwan da ya fara tsartowa yina ɓata mata gefen baki .tana daɗa lashesa tana jan yaji .Shishhhh kamar wacce kecin Farfesu mai yaji.



Zamewa yayi ya zauna akan gefen Aljihun bed ɗin ya jingina bayansa da garu ya ware ƙafarsa ta haye kansa ta zirara buransa a hankali cikin jikinta ta fara kaiwa da dawowa tana mulmula jikinta a buransa na juyi a cikin ramin p. ɗinta,shikam hannunsa na kan nononta yina matsasu kamar buredi yatsun hannunsa na nitsewa suna zuba nishi a tare sam basa hayyacinsu sun gama lulawa duniyar ma'aurata .  Wani juyi yayi ya hankaɗata ta maza ta dafa Dressing mirror ɗin gabansu ta buga masa haɗaɗɗen goho yayi sauri ya cusa buransa a ciki ya fara danna mata gwatso kina jin kara fat fat fat . Yina daɗa daddagewa yina luma mata 🍌 a can ciki har yina taɓo mata maƙuran daɗinta ihu take tana kallonsa ta jikin madubin gabaɗaya ya sauya ya zama wani halitta na dabam zufa yina tsatsafo masa a jiki kamar an watsa masa ruwa ya danne ɗuwawunta da hannuwarta sai tsula mata🍌 kawai yakeyi ,wani dagewa da yayi  Burma mata shi ji tayi kamar 🍌zai faso ta cikinta batasan sanda ta saki wani ihu ba ta sa hannayenta ta hankaɗe ɗungurungun kayan mayuka da turarukan da suke kan Dressing mirror ɗin ,sai ji kake ratsatsa na kwalaben sun farfashe a ƙasa .


Kwantar da kanta tayi akan Dressing mirrorn ta kafe haƙoranta tana. Amsar labarin da ya ke karanto mata a cikin tsuliyarta ,hannunta na ramin takashinta tana caccaka tana ihu ,shikuma yina wani irin nishin daɗi ,shauƙi ,soyayya gamida ƙaƙƙarfan sha'awa yasashi zawwacewa yina cinta ne amma sam yakasa controlling kansa ,buɗewar da vg ɗinta yayi ya kara masa sakewa wajen sarrafata yanda yakeso ba kamar noor da yina cinta tana ihu ba ,wannan yasa sam yaji bai gaji ba. 


Itakuwa wani guguwar daɗine ya ciyota taji kamar ana mata cakulkuli a tsuliya sai matsewa wajen yake yina kullewa yina buɗe wakasa riƙe kanta tayi ta fara nishi Uhmmmm uhmmm Uhmmmm  ,don haka Ahmed da sauri ya fara zaro Buran yina dangwala mata sai ya zare ya sake kamar second biyu da 🍌a hannunsa sai ya sake dangwalawa ya zare ,haka zai sake dangwalawa ya sake jawosa waje da ruwa yana ɗiga a yina reto a jikin Buran ya sake danna mata ciki. wannan ya sata ta sake gigicewa kawai ta kife a ƙasan wajen kamar mai sujudan sallah ta nuno mata gabaɗaya tsuliyar sama ,shikuma ya ratayo ƙugunta ta hanyar saƙa hannuwarsa biyu ta cikinta ya riƙe hannuwar nasa ya cigaba da sossoka mata girmansa wani ƙara ta saki kawai ta ɗauke wuta tsam yaja ya tsaya yinajin jijiyarsa na miƙa a cikin pupc ɗin ta yina aniyar watso madaran da ya ƙunsa zuwa waje .,dakatawa yayi saida ta fitar da content ɗin ta tas shima ya tsiyayar da nasa sannan ya zaro buransa a hankali ya ɗagota suna fuskantar juna ya saita mata a baki yina karkaɗa mata tana shanyewa cike da gamsuwa 


Saida ta lashe tas sannan suka faɗa gado suka rungume juna tsantsam


"Love kana da mugun daɗi" 


"Ban kaiki ba love kin gama da rayuwata na yarda in zame maki Mijin tace ko mai kika umurceni yaseen zanyi kinji uwargidata" 



Sake nitsewa tayi a jikinsa "Awwwn i misssed this moment honey" 



***

Bayan kwanaki goma 


Su Ahmed suka tattara komatsansu suka taho Nigeria ba da nufin sake komawa Japan ba ,saidai zuwa hutu ,sun tafi sun bar mr John da dimbin kewarsa saida Ahmed ya basa kyautar alkawarin miliyoyin kudin da yayi masa Alƙawari lokacin rikicin cikin Nuratu ,dukda gaskiya tayi halinsa amma babba da cika Alkawari aka sansa don haka ya basa kudinsa yaja jari da motar hawansa ,kayan sawansu rankatakaf suka barma iyalan john


Haka suka tafi suka barsa cikin farinciki da kewarsu ....bayan sun sauya masa rayuwa dana iyalansa baki daya 


Jin daɗin karamcinsu yasa da zasu rabu a airport ya ƙanƙame hannun Ahmed ya rada masa a kunne 


"Ina maka Albishir da na karɓi addininku yanzu nima Musulmi ne da Ni da iyalaina duka ...Na gamsu ka zame mun mentor kana da cika Alkawari da amana ga ibada ga baiwa na kasa dakai ƴancinsa wannan shine halin kwarai da ake umurtar nagartaccen mutum ya zama yina dashi kuma kai da zuriyarka kafa kun cike ina maka fatan Alkhairi" 



ahmed hawayen farincikine ya silalo masa a ido haka ya ringa ma Allah godiya daya basa sassaukan halin da har wanda ba musulmai ba sukayi sha'awar sa kuma suka karɓi musulunci sanadiyyarsa  


Sun rabu suna begen juna da ƙulla zumunci mai karfi .


Haka suka rankayo suka dawo Nigeria ƙasar mu ta gado .


Shettima road suka sauka dukkansu Hajiya Kareema an zama baiwar Allah ciwon kafa ya sata a gaba kullum tana nade akan darduma tana jan casbi ko kallone saidai kaga tana kallon tashoshin waazin addini ,irinsu Sunnah tv  


Isolating dinta da Ahmed yayi da mutanen banza yanzu ta gane taimakonta yayi ,yau gashi haihuwar da na gari yai mata rana ta haifi ɗa mai jin ƙanta wanda zai jajirce har sai yaga ya gyara mata ayyukan da zasu amfane ta a goben ta .


Kullum ta tuna da Ahmed da sauran yaranta Addu'a yake masu da ita kanta Allah ya yafe mata kurakuranta na baya tana addu'ar saduwa da mahalicci ta salin alin


_Duniya kenan shiyasa akeso kazama mai amfanar da mutane a duk inda kake kar ka damu da bakin jinin da zaka iya kayi na wani lokaci watarana ko baka raye zasu tuno ka har suyi maka addu'a_




Gidan Hajiya Kareema fa ya dawo lively mutane rahma ne a gidan suka kwana ,anan take tambayar um_jafar mamanta inna Abu ,ita um_jafar bata san meke faruwa ba ta bata labarin halin da tazo gidanta ta risketa ,sannan ta karkare da gaya mata tana nan a gidanta ,rausayar da kai tayi kawai ba magana wato dai yaransu ne suka natsar dasu bacin haka da _SUGAR MUMMIES_ sunyi ɓarnar da yafi na ƴan mata masu tashen balaga .


Ahmed kam ya zama tamkar surukin Mamanshi ,kunyarsa takeji sam bata yarda su haɗa ido shikam duk in ya ganta yanta ta zama baiwar Allah godewa Ubangiji yake da ya basa hikimar da ya iya natsar da uwarsa bawai don ya isa ba.


Saida suka kwana biyu suka huta sannan Um_jafar ta tafi gidansu don ganin halin da uwarta da yaranta suke ciki.


Abun dariya yaran um_jafar sun natsa Inna Abu ko tana masifanta yanda kasan Turi basajin ko tsoronta ga iyakanta da suke gwada mata abunka da jikoki tun tana biye masu suyi ta hauka har ta gane Allah 1 ne ta natsu ta saduda saidai abunda bata gane ba ƙurajen da suke yawan furfuto mata a jiki ga yawan mura da zawo,sai tasha limontil yake tsayawa ,yaran um_jafar suyi tace nata tana damunsu da sarkainan tsufa da ƙazanta duk sun daina cin abin hannunta....Hakuri tayi kawai ta kauda kai tana jiran ƴarta ta dawo ta kaita asibiti abinciki lafiyarta. 


Ranar da kuwa um_jafar suka shigo gidan Da Noor ji take kamar ta tashi ta taka rawa don daɗi ga Nuratu ƴar ɗakinta da yaronta duniya labari ne.  


Nan hiran yaushe gamo ya sarƙe ,ƙarshe dai nooratu a gidan ta kwana bayan kwana 2 suka dunguma dukkansu motoci uku suka nufi kauyensu  ,gidan sarki suka fara nufa abun mamaki wai ya saki maman Nuratu kuma ya auri zulli saidai kafatanin matan Sarkin da Sarkin kansa ba lafiya sunje asibiti an masu gwaji ance ƙanjamau .kenan auren zulli da yayi ta shafa masu bala'i ,ga zulli fitina duk rashin mutuncin sarki tsoronta yikeji haka suka cigaba da amsar magani ƙala ƙururus ...yanzu dukda halin jinya ita ke azabtar da Sarkin kuma ,sannan halin jinya Yau ya fito fada gobe ba ya fito ba yasa an amshe sarautarsa an ba wani .


Duniya kenan 


Hankalin abu ya tashi fa babu shakka ƙure daɗi shi ya shafa masu cuta ita da ƙawarta ita kuma gayinan ta shafa ma bayin Allahn da basuji ba basu gani ba . 


Sunyi nasu kyauta sosai kafin suka tafi gidansu kakannin Nuratu iya Talatu na zaune tsakiyar yarori mata haka tana biya masu allo da ga cikin gida ta ƙara zama baiwar Allah nutsuwa ya shige ta 


Sun samu tarbar karamci an kawo masu nono da fura mai kyau da ruwan randa mai sanyi haka suka zauna a karkashin bishiya ana hiran yaushe gamo .


Hajiya Kareema dai ba uhm ba uhm uhm amma zargi sosai take yi n ma Inna Abu itama na ƙanjamau ɗin itadai Allah ya taimaketa bata bisu ba da yanzu itama taje ta shafo ma kanta wahala.



Ahmed bai bar garinba saida ya bada kwangilar sauya gidajen biyu wato gidan baban noor da ya tasamma zama kango yasa a maidashi ginin bulon sumunti part part .


Shima gidan kakannin Noor yasa a buge a sauya masa tsari gabaɗaya in yaso ayi ƙaton gareji inda Baba zai cigaba da ba Almajiransa darasi a ciki .


Noor ta zama tauraruwa a ƙauyen kowa nason yaga noor ,Saointa da akayi masu auren wuri sam ta kasa gane su saboda yanda surfe da sussuka da yawan ƴaƴa ya sa sun wahale zaka rantse sun haifi noor din kanta ,itakuwa tana tafe cikin kular mijinta da ɗan laɓoɓon jaririnta da bai haɗa wata biyu ba ,sharrrr dasu kamar baƙin larabawa kasancewarta na buzuwa da zaman Japan garin raɓa yasa ta zama balarabiya sak.


Basu tafiba saida labarin zuwarsu ya karaɗe ƙauyen tas ,ƙowa kuma ya raɓesu sai ya koma da jarinsa noor dubu ashirin ashirin ta ringa baiwa matar garin suja jari Ahmed kuwa ba'a san nawa ya ringa baiwa mazan garin ba daga ƙofar gida .


Nuradden ganin komai ya daidaita ya tabbatar koda babansa na raye iyakar burinsa kenan don haka yaje ya haƙo dukiyarsu a inda babansa ya birne masu


Nan aka tara limamai akayi rabon gado na gaskiya irin wanda addini ta tsara


***

2wks Later 


Kowa ya gama sanin fate dinsa Inna Abu an duba Hiv status ɗin ta an gano tanada ƙanjamau an rarrasheta an ɗaurata kan magani .


An samo mata mata biyu da zasu cigaba da kula da ita a gidan Marigayin mijinta dake ƙauye da aka maisheshi gidan zamani  


Hajiya Kareema ta ƙara nabba'a ta rungumi tsufarta yaranta kowa na lelenta 


Iya Talatu tana gidan babanta amma ynx haka tsohon kansilan garin yanzu haka Yina cikin ƙwaryar kano ke sonta har magana tayi ƙarfi yakai gaban manya ,duk yanda taso bata sake aure ba amma iyaye sun hanata dole ta bi maganar iyaye don batayi tsufan da zatace za tai zaman ƴaƴa ba kuma ma yaran da sun rigada sun kama gabansu

***

Sai bayan sati guda kowa ya natsu sannan aka hada katafaren bikin suna gamida tarewar nooor a dakin mijinta kuma sabon gidansu a Nigeria 


Biki dai MashaAllah anci ansha an rabon kayan arziki amarya ta tare a gidan mijinta da abokiyar zamanta Fauza . 


Sai daren washekari sannan suka samu saituwar gidan bayan ma'aikatan gidan sun ƙalƙale ko'ina an goge an sa turare suka ɗebi abincinsu suka wuce dashi qtrs ɗin su suka wuce ma mai gadi da driver da nasu sannan ne Ahmed ya tara matansa a dinning abincin su sukeci ana raha da Annashuwa saidai Ahmed ya kafe bazaici abinci masu aiki ba wacce take on duty ita zata tashi tai masa girki .


Fauza da tun da aka fara hidimar bikin daurewa kawai take saboda batajin daɗin jikinta kallonsa tayi "Love yau ranar ka ne kaida Happiness dinka don haka da lafiyata ƙalau ne da nayi maka yanda zaku  gurji soyayyarku amma ynx ina ɗan jin zazzaɓi amun afwa" 


"Zazzaɓi kuma ? Me ya kawo maki zazzabi sauyawan ruwa ko gajiyar jama'a "


"Not any ciwon nan tun muna Japan nike jinsa fa daurewa nake kawai"


"Dauriya You as a doctor?'


Fashewa da dariya noor tayi "babe ai dauriyar zatayi dole tunda mun harbu"


Waro ido yayi "ke ban gane ba"


"Ina nufin Antyna ta ƙunsu🤰🏻" 


"Kai Nuratu haka kike da shegen sa ido to ban tabbatar ba" 


Murtsike ido yai "kai don Allah ku dakata kumun bayani kuna wani magana a cukurkuɗe talk strgt forward" 


"Babe anty Fauza dai ciki gareta period"


Zabura yayi "kai don Allah" cuno masa baki tayi a shagwaɓe da gudu ya fito daga kujeransa ya je ya rungumeta ta baya "My love me yasa kika ƙi gayamun ,kinga rabo ko naki haihuwar ba a kusa take ba"


"No darling I want to confirm first "


"Confirm what kina doctor en ? Come on my Fauza ki fada mun da gaskene na saka yarona a maranki" yayi magana ƙasa ƙasa yina shafo mata mara  ,ji tayi wani yarrrr da sauri ta gyada masa kai kar ya birkita ta yanzun nan .


Noor na ganin haka ta sunkuci ɗan ta tayi ɗakinta da sauri tana murmushi ,Hmmm tsohon zuma soyayya ya motsa . 


A idon Fauza noor ta wuce don haka da sauri ta turesa "Haba kaiko ba kwana na bane" 


"Hummm bazaa barni in murna ba ,Ni fa banason wani abu dazai mun katanga da taɓa sassan jikin kowaccen ku In nayi ra'ayi ,ko dai Ni ba ɗan gatanku bane ? Kodai an daina ji da nine?" 


****

Sai da ya zarce awa ɗaya da rabi sannan ya shigo wajen noor ita har ma ta shiga kicin ta soya masa Irish da plantain da naman kaza ta ajiye masa ketchup a gefe da choco_hot 


Ta je ta tsalo wankanta ta saka Fu'ad a gadonsa sai barcinsa yakeyi itakuma tana zaune tana mulke jikinta da turare mai mai wanda zai maye makufin man shafawa .


"Heyy baabeee"

Ɗagowa tayi ta washe masa baki ,sannan ta masa wani fari da ido wanda ya sashi ƙara ke susucewa dama gashi ya soma yanƙwana Fauza kafin yazo kanta .


"Ɗakin nan wani kalan ƙamshi yake I can't gz ,babe"


Lumshe Ido tayi gamida sa maɗaurin bra ɗin ta tana ƙoƙarin sagaleshi ,ta baya ta gantsaro ƙirjinta .


"Yes e done happen ...your food is ready" wani sarara ya ƙaraso gabanta batayi auneba kawai taji ya danneta yana laluben nononta 


"Aaahhhaaaha bae...bae wait plz" danna hancinsa ya ringayi a sassan jikinta yina shinshinan daddaɗan ƙamshinta ,yina kiran sunanta da wani irin Amon murya mai tada tsikar jiki ,gashi a dushe can ƙasan maƙoshi...


"Babe...bae ...my baeee" can kasan maƙoshi ta amsa da uhm


"Baeee zansha nooonooo🍼" ya ƙarasa maganar yina tumbulo nonuwarta , wani yarrr taji tsikar jikinta na tashi tabbas ta jiƙu da gyara yau za ayi ta a gwangwaje kenan .


Cikin inda_inda tace "Your food is getting cold" 


Warkitota yayi "naƙoshi bae allow me to enjoy this ,nima ayi feeding ɗina Ina so insha madaran nan da kullum ake ba baby Fu'ad in maida maita na yau nima ,ahhhshhhh Inaso insha madaran tsuliya babe karkice mun a'ah " jikin ta ji tayi ya saki abubuwan cikin pant ɗin ta a take Suka fara tsuwwa suna karkaɗawa a cikin pant din clit ɗin ta yina haniniya yina kumbura yina miƙewa kamar gindin maza taji taɓi.


Batayi aune ba saidai taji bakinsa kan nononta yina matsoshi yina shanyewa sha sosai yina cika bakinsa da ruwan nono yina sha yina wani irin nishi ,da sauri tayi masa masauki na musamman a jikinta ta rungumesa tsamtsam tana jin wani madaran giyar ƙaunarta na huda ta .


A hankali ta cusa hannunta cikin rigarsa ta fara laluben kan nononsa da suke kewaye da gashi ta fara lailayawa aikuwa Yayi car kan Nonon yayi ƙarfi kamar kan Nonon ƙwaila ,gudun numfashinsa ƙaruwa yayi inda ƙirjinsa ya soma harbawa da sauri yina daɗa matsa nononta yina shanyewa yina jin kansa a duniyar masoya ,wanda ba wanda ya sanshi sai ma'aurata............................




TAMMAT BI HAMDULLAH 


kar ku manta dai _Bamallin takuce🥰_


Masu buƙatar complete littafin zasu turo katin MTN ta wannan Number 09065990265 ko ta nan bank ɗin 7782217014 , Mohammed Hassana ,fcmb.



Oum Aphnan✍🏽

No comments