Sarki Samir Book 1 Complete Hausa Novel
[2/19, 7:12 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅p1
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
by❤xeemat....love❤
Ina ma abota masoya makaranta littattafe kugarzayo nan domin kusamu naku rabon karku bari abaku labarin wannan litttafin me tafe da nasa sabon salon na daban wanda yasha bambam da sauran wanada ya hada da sarkakiya me wuyar fahimta da tausayi😢makirci,mugunta😠san abun duniya,san zuciya,hassada babban ciwo
gameyinta,bayan haka ba iya nan ya tsayaba ya hada da barkwanci da nishadantarwa da fadakantarwa da kuma wannan babban abun me gabadaya watakon soyayya💞 hot romantic story💓ake gaya muku wanda babu kamarsa,kude kubaza kunnuwanku da idanumku👀 domin ganin yanda wasan ze kaya gaba daya muje zuwa....
Ina fatan Allah yabani ikon farawa lfy da gamashi lfy batare da wata matsala ba kuskuren da zanyi aciki Allah yayafe min,
ina fatan zan samu hadin kanku baki daya Domin wannanne littafina na farko aduniya,Abun da yake me kyau mudauka muyi amfani dashi marar kyau kuma muyi watsi dashi.ALLAH YAKARAWA ANNABI DARAJA DA FADILA ALLAH YABARMU DA SONSA HAR ABADA ALLAH YAKASHEMU DA SON ANNABI MUHAMMADURRASULULLAH(S A W)
DAGA SABUWAR MARUBUCIYARKU ME SUNA AZEEMA D AMINU.(XEEMA.....)
BISMILLAH. بسمللله
❤xeemat...love❤
💅SARKI SAMEER💅
Episode one1
mom! mom!! mom!!! wata yar budurwa da baza ta wuce kimanin shekara 21zuwa 22 ba tashigo cikin falon ko sallama babu tana kiranta tana haurawa upstairs din dake falon after some mints ta sakko tana ta kumfar baki tana zagaya falon tana mamakin ina mom din nata tashiga bata gama tunaninba naga wata mata da bazata gaza shekara arba'in ba zuwa da biyu ko ma da biyar tana shigowa ta fadada fara'ar fuskarta tare da cewa a'a daughter yaushe kika shigo bata bata amsaba takaraso inda take tare da ruqo hannun ta tare dacewa mom wai kin san waccan yar iskar yarinyar can nagani tare da da BOSSAY sai wani faman washe mishi baki take harda kyalkyala dariya shikuma ya wani tsaya yakura mata ido kamar ze cinyeta ta karasa maganar kamar zata hadiyi zuciya ta mutu tsabar bakin cikin da take ciki mom din da tundazu ta zubawa diyar tata ido batace mata komai ba sai dan murmushi datake yi wanda bekai har zuciba tare da jan hannun ta zawa cikin falon ta zaunar da ita akan haddun kujerun falon da aka qawatasu da da abubuwan more rayuwa wanda tsayawa ma fadarsu bata lkcne kawaide kana gani kasan bana qananun mutane bane saboda ya hadu iya haduwa yaji dukiya acikinsa,ta dan shafa fuskarta batare da tace mata uffan ba ta wuce kitchen tadawo da tire a hannunta cike da fruit sai cop da lemo me sanyi ta ajiye mata zatayi magana kenan yarinyar tai saurin katseta cike da rashin tarbiya murya asama tace wai mom meye haka tun dazu ina tayi miki magana amma kinyi min banza ni banzan shaba ki dauke abunki banaso tafa tana qorin tashi tabar mata wajen cike rarrashi tayi saurin maida ita tazaunar sannan ahankali tace haba my daughter ki kwantar da hankalinki akan dan wannan abun nibanga abun tashin hankaliba kwatakwata me akayi akai wannan kucakar yarinyar me kama da aljanun da marar asali marar gata watake da shi waye ubanta ita wacece ita dazatasaki kiringa wannan tada hankalin akanta haba haba kamar ba jinin cikas family ba kamar badaga cikikna kika fito ba tafada tana qara rike hannun sannan tace kibar min komai a hannu na zata shigo gidan tasameni zanyi maganinta ne daga ita har waccan tsohuwar banzar tafada tana kallon diyar tata dataga alamun tadan saki fuskarta magangan dani ba wlh takaicine yahanani yimusu magana ma danji nai kamar zuciyata zata buga idan nayi mgn shiyasa kawai na shigo gida in fadamiki karkada kai kawai tayi sannan tace gwara da kika rabu da ita kar kijama ta kara renaki agabanshi intashi za tamin bayani ne kisha wannan sannan kije kiyi wanka kishirya kifito kiyi lunch kafin tashigo akentama fa nayi amma shine taje ta tsaya hmmm cike da jin dadi ta mike tanacewa mom bazan shaba bari kawai inje in watsa ruwa infito tafada tana barin wajen ta haura upstairs inda dakinta yake tana tafiya mom ma tatafi nata daki tana kara jaddada hukuncin dazatayiwa yarinyar nan idan tadawo suna shiga yarinyar data gamajin tattaunar tasu tashigo cikin falon tana rar raba ido cike dafargabar abun dataji da tunanin kuma irin hukuncin daza ai mata yarinyace dabaza tawuce 14years zuwa 15 ba ita ba doguwaba ita ba gajeraba medium ce duk da banga gashin kantaba amma nasan tanada gashi sosai saboda gashin danagani kwance a goshinta da ya kusan hadewa da gashin girarta ga wani uban saje da shima yake kwance luff luff awajensa ga uban eye lashes zarazara meyawa ga tsayi tana da manyan idanuwa farare tass da su kwollon idonta brown color idonta kuma sexy ne idan tana kallonka sai kadauka bacci ne a idonta fara tass kamar katabata jini ya fito amma saboda wahalhalun rayuwa ba aganin hasken nata sosai sai dogon hancinta me tsinin gaske idan ka matso kusa da ita sai kai tunani inkamatso dab ze iya tsokanema ido sbd tsayinsa sai bakinta dan qarami kamar gidan tsutsa gashi pink kamar ta shafa abu akai sai kirjinta da ya dan fito amma ba sosai ba sai bombom dinta da hips din dede jikinta basuyi mata yawa basuyi mata kadanba komai de yaji dede bata gama tunane tunanen ba taji anbuga mata wata uwar tsawa kwasa aguje zata fita taji ankara daka mata tsawa tare da cewa gidan ubanki zaki dan uwarki idan kikasake kibar falon nan sade uwarki ta haifi wata a lahira idan ana haihuwa kokuma waccan banzar tsohuwar ta haifi wata irinki idan zata iya shegiya me kama da aljanun da ido kamar na mayya waya sanin ko mayya ce bamu saniba cikin dacin abun da tafada mata ta juyo a hankali kamar wacce ba qashi ajinkinta yayin da waye suke zubowa kamar ruwan sama suna wanke mata fuska tana qarasowa bata ankaraba taji anyi mata wawuyar shaqa tare da ruqe kunnanta kamar za acire mata shi da sauri tasa hannunta zata dafe wajen taji anriqe mata hannun tare da murdeshi tabaya cike da mugunta abun ya hadar mata ga wuyanta ashaqe ga kuma kunne a murde tanaso tayi magana amma takasa saboda shakar da akai mata ba qarama bace tana kakari amma ta kasa furta ko kalma daya sai da kyar tasamu ta sassauta mata ruqon wuyan cike da tashin hankali ta da muryarta da dashe tace Dan Allah mom kiyi hakur...bata qarasa bada hakurin ba tace dan ubanki ban hanaki kirana da mom ba uwarkice ni dazaki kirani mom ko ban hanaki ba dasauri ta shiga girgiza kai tana cewa kinhanani kiyi hakuri bazan qaraba na tuba tace kima sake tafada tare da cewa daughter saketa kibarni da ita nika daima na isheta cike da jin dadi ta sakar mata hannun tana cewa yauwa mom kar kiraga mata wlh ita kuma kamar akeyiwa kirari haka ta daddage da iya qarfinta da Allah yabata ta kifa mata marin da saida taga ster kafin tagama tantance zafin takaraji wasu marukan da saida tasaki wata razanarniyar qarar da ta karade duka gidan tanasakin qarar kuma ta sume agurin mom naganin haka ta tabe baki tanufi wajen fridge ta dakko ruwa me sanyi ta watsamata agigice kuwa ta tashi zaune tana jada baya tana hada hannuwanta da suke tafaman karkarwa tana kara basu hakuri amma basu saurareta ba kuma ko kadan basu tausaya mata ba sai qara dagata da tayi da gashin kanta tana janta har zuwa kaofar kitchen tana fadar yau saina yanka ki inga uban da ya tsaya miki kikeyiwa mutane rashin mutuncin dakaga dama acikin gidan bata qarasa shigaba wani saurayi yayi saurin qarasowa gurin yana riqe hannunta da fadin haba mom mekike kokarin yine haka tundaga waje akejiyo ihunki duk akan wannan yarinyar me tayine cike da masifa tadago tana cewa MUSBAHU sakar min hannu kafin indawo kanka ni kacewa ina Ihu ko gani mahaukaciya tafada tana fisge hannun ta zata qara kamo ta yayi saurin tsayawa atsakiyarsu yana cewa dan Allah mom ki tsaya kisaurar.. be karasaba tace anqi a saurare kadin ubana kamatsa min daganan ko sainayi maganin ka ai yau sainaga uban da yatsaya mata agarin nan be ankara ba tayi wani tsalle ta kamota ta rike gam tajuya in yar tata take tana tafaman rarraba ido tawani gurin tajin haushin zuwa dayayi zesa aqi hukunta yarinyar kamar yanda takeso tawani gurin kuma tana jin zafi saboda tsoran yayan nasu tace daughter zo kiwuce ki dauko min wuqa a kitchen tafada tana qara riqeta da kyau saboda musbahu da ya riqeta shima yanso yajanyeta daga hannunta tazo zata wuce kenan yada ka mata tsawa tareda cewa wlh RASHEEDA indan kika dakko ke zan yanka da ita aikwa nan da nan tatsaya cak tana tunanin umarnin waza tabi............
+
anan na kawo qarshen p1 sai mun hadu a na2 muje ya wasan ze kare RASHEEDA zata daukko ko bazata dakko ba
muje zuwa daga sabuwar marubuciyarku❤xeemat...love❤
[2/19, 7:12 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER.....💅
by ❤xeemat....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Epiesode 2🖋
- Wacce Akakira da RASHEEDA tajuyo tana kallon ta itama ita take kallo tana huce takara mata magana tanace mata bazaki wuce kidakko min ba ko shi din ubankine dazaki tsaya dan yace karkije watakon yafini matsayi awajenki ko girgiza mata kai tayi kawai sannan tayi sum sum sum tabi ta gefansa zata wuce yayi saurin sama ta qafa tafadi qasa jikake bummmm tafadi aikwa bashiri tasaki wata qara ai bashiri tayi jifa da yarinyar da tariqe tayi saurin qarasawa gurinta tana faman cewa nashiga uku na lalace ni SADIYA ze karairayamin yarinya tafada tana qoqarin daga ta daga gun da tafadi lkacin da take wannan bambamin shiko yayi sauri yaja hannun yarinyar ya fita da ita waje yabarwa iska ajiyarta yana jinta tana kiranshi tana zaginshi ko waiwayowa ma beyiba bare tasa ran ze amsa ko yadawo data gaji da kiran nashi kawai sai tagirgiza kai tana cewa ai zaka dawo kasameni ne tana masifa tana qoqarin ciccibar yartata amma takasa saboda itakanta nauyin kanta takeji saboda qiba ga rashin motsa jiki saide aci ajabe agu guda kamar buhun kwaki dataga bazata iyaba kawai sai itama tazauna agun tana ta faman sauke ajiyar zuciya numfaahinta harwani dan daukewa yake sabo da tsabar gajiya sai kace wacce mayunwacin zaki yabiyo aguje saida ta dan ji dama dama sannan ta bude baki da kyar tace kiyi hakuri kitashi kinji my daughter kirabu dasu zasuzone har inda nake danni wurgice dede nake da qugun kowa bana barin ta kwana wlh sai nayi maganin su itadai rasheeda jinta kawai take tana kallon ta saida tagama sannan ta miqe da kyar tana shirin tafiya mom din tata tace daughter Dan Allah danzo ki tai maka min in tashi tafada tana miko mata hannu kawai saitai wani kasake tana kallonta tana tunanin ita tayama zata wani iya riqeta bayan buguwar da tayi data fadi bama wannan ba gashi ita abu ba kadan shirgegiya da ita zata wani ce mata ta dagata tabbb sai da taqara maimaita mata sannan tadawo daga tunanin da tatafi kawai sai tabe baki tace gaskiya mom bazan iyaba wlh kawai inje garin rikekii kikarasani shi inbe karyani ba aike kya Karyani tana gama fadar haka tajuya tatafi tana qara cemata inkingaji da zaman gurin kya tashi dan kanki tai wucewarta upstairs itako da ido kawai tabita batare da tace mata komai ba inda sabo ta saba da halin diyar tata dan haka batare da taji komai aranta ba tayi qoqarin mikewa (niko nace yau naga ikon Allah mikewa kawai sai kace rakumine ze tashi) saida ta wani bubbuda qafafu sannan tayi goho da rarrafe rarrafe ta dafa bango sannan ta mike da kyar bayan ta tashinma saida ta jingina da bango ta war wara hannu dan jimm sannan tafara takawa da kyar tamu three sitter ta barbaje dan ko hauka take bazata fara tunkarar beneba tace zata hau dan tsaff zata iya runtumowa da qasa gawara tai zaman ta anan ko da daddare ta haura bayan tagama hutawa kujitafa yanzu wajen karfe biyu ko ukuma batai ba amma wai take kiran dare😅
- MUSBAHU kuwa yana fitowa da ita becemata komai ba yanufi hanyar qofar gidan su da ita yana kaita bakin wani gida da yaji jiki qofar gidan ma akarye take saboda qanqantar shima saikai tunanin ko shago ne yasakar mata hannu yajuya da nufin barin gurin sai ya tsinkayo sanyaryar muryarta me dadin sauraro wace ina tanayin magana saikaji kamar waqa take rerawa bazakaso ma tayi shiruba idan tanayi cakk ya tsaya tare da juyowa still de beyi magana ba yatsaya yana kallonta itakuma taci gaba dacewa ya musbahu nagode sosai da taimakonka sanan kuma dan Allah kakara basu hakuri wlh ba laifina shi yatsayar dani wlh kuma wlh ban....bata qarasaba yasa yatsansa akan lips dinshi alamar tai shiru kawai aikwa haka tayi sannan yace mata kar ta damu tashiga kawai kuma kar tasake tadawo gidansu ayau ko wajema karta fito tabari sai gobe zata qara magana yace kije kawai nace miki kuma kiyi abun da nafada miki kinjini da to ta amsa mishi tajuya tashiga gidan sanan shikuma yatafi yana tunanin kuma dramar dazeje yatarar wajen mahaifiyar tashi me rigimar tsaya be san meyasa batason zaman lfy ba kwata kwata arayuwar da wannan tinanin yakarasa gida har ze shiga kuma ya canza tunanin gwarama kawai yayi wani wajen idan ta huce zuwa anjima yadawo yasan abun ze zo mishi da sauki bakamar yanzuba idan yashiga
Tana shiga ciki tai qoqarin kawar da damuwarta saboda kar daddan ta tagane halin da take ciki saide tana shiga kuma tai karo daita tafito daga bandaki idonta kuma akanta yake har taqaraso ciki taiqasa da kanta tace dadda sannu da gida tafada tana qoqarin shigewa dakin dadda bata amsa mata ba sai cewa da tai me yasameki afuska waye yamareki haka fuskarki harta kunbura tayi ja da sauri ta shiga girgiza kai tana qoqarin mayar da hawayen da ya cika mata ido yana san zubowa tace bakomai fa dadda faduwa nayi fa tafa a qagare da son wucewa dan tagaji da tsatstsare tan datayi dadda tace hmmm naga alama ai wuce to da sauri ta wuce ciki tana shiga ta kwanta akan yar tatsitsiyar katifar dakin sannan ta fashe da wani irin kuka mai tsuma zuciyar me sauraro ita sai yanzuma abun yake kara bata mata rai tanacikin yi taji muryar daddan tata akanata tanacewa tashi kizauna ba tai mata musuba kuwa ta tashi tazauna Kai a qasa tacigaba da share hawayenta amma sunqi tsaya sam dadda ma zama tayi akusa da tare da kamota jikinta ta ungumeta saida ta bari kukan nata yadan tsagaita sannan ta dagota cike da kulawa takira sunnan ahankali tace AMEESHA ta amsa mata da na'am sanan tace fadamin abun da yafaru ahankali tafara cemata dazune mom ta aikeni gidan su hajiya Rabi ina fitowa kuma sai na hadu da BOSSAY awaje nibanma ganshiba bafa shi yaganni yafara min magana yakirani ina zuwama nace mishi ai aunty Rasheedan bata nan sai yace ai tunda yaganni ma shikenan ko be gantaba bashi da damuwa tunda duk daya muke awajenshi sai narufe bakina ina dariya ina cewa kai kai Bossay itafa matar da za ka aurace nikuma yar aikin gidansuce taya muka zama daya da ita Kawai sai yayi murmushi shima yace to kikasani abu aduhu abakar leda ai sai anbuda za asan meye aciki ko kawai itama saitasa dariya shikuma daman abun da yakeso kenan yana so yaga tana dariya da fararen hakoranta jerarru sai yar siririyar wushirya da taqara mata mugun kyau ga kuma dimples dasuke lotsawa duk lokacin da bakinta yamotsa shide har ga Allah yarinyar tayi mishi dari bisa dari koman abun bugewa ko hassadin iza hasada yana cikin tunaninsa takatse mishi da cewa bossayn Aunty Rasheeda me kake tunanine haka murmushi yakara yi yace kemana tunaninki nake itama yar qaramar dariyar tayi fadi gsky de auntyna kake tunani ai naga yanzuma tashiga gida banga wucewarta tanan ba sai shigarta kawai nagani yace dan Allah fa tace wlh bari inje inkira maka ita yace a'a rabuda itama kawai wucewa zanyi sauri nake wlh daman abu nazo karba gurinta nayi tunanin ta dawo daga makaranta ne shiyasama ko kiranta banyiba bari wuce kicemata zanzo da daddare ta ajiyemin abun dadi yafada yanashigewa motarsa da daga mata itama tadaga mishi tanacewa zan gaya mata Allah ya kiyaye hanya yace ameen sannan yaja motarsa yatafi itakuma ta tsaya tana murmushi dan itama harga Allah yamata yana burgeta gashi duk kudin dayake yadashi baya wulakanta mutane ga ilimi ga dukiya ga kyau ga kyawawan halaye barunshi da duniya abunsa sam baya tsokanemasa ido saida tagama tunanin sannan tatafi cikin gidan dan tama manta da aiken da akayi mata tanashiga taji suna wannan maganar saida ta tsaya tagama ji da ta tabbatar basanan shine tashiga da nufin kan su fito tayi taqarasa aikinta ta gudu kar suhadu shine ko kitchen din bata qarasa ba akai mata wannan jibgar ta kwashe duk yanda abaun yafaru ta qarasa mata tare da fashewa da wani sabon kukan dadda da tagama jin abun da akayiwa jikar tata wacce takejinta harcikin ranta da dauketa kamar yar cikin ta abun yamata ciwo sosai cike da tausayinta ta fara rarrashinta da kalmomi masu dadi harsaida ta dena kukan sanan ta tashi tace mata itama taje tayi wanka tazo tayi sallah taci abinci ta kwanta ta huta idan ta tashi daga baccin zata aiketa gidan su AZEEMA aikwa cike da jin dadi ta amsa da to daman tanason zuwa gidan aminiyar tata yau kwanansu uku dayin hutun makaranta amma basu haduba ta tashi dasauri tacire kayan jikinta tafita ta dau bokitinta taje wajen yar qaramar rijiyarsu ta zura gugan da akayishi da qaramin bokitin fenti ta dibo tashiga wanka duk dadda na tsaye tana kallonta tana tausaya mata da irin wannan rayuwar da suka tsinci kansu aciki ta tafi duniyar tunani bansa me take tunaniba dan haka na kwashe komatsaina na bar gidan...
**********
Wacece RASHEEDA
Alhaji Alhassan Ibrahim me nasara shahararran dan kasuwa ne akasuwar kwari iyayen sama duk yan nan garin kano ne yahadu da mahaifiyarta HALIMATUSADIYA wace yawan cin mutane ke kiranta da sadiya wasu kuma abayan idonta suce mata halima shirgegiya lokacin da yake kai kaya gidansu saboda gidansu irin family hause ne wanda yayi kaurin suna inkana cikin shi kasha kallo domin gidane wanda kowa abun da yaga dama yake tsulawa gasu maguzawa abunde sai a hankali kawai kuma ita tafara nuna mishi tanason shiko saboda tarbiyar gidansu batai mishi sai yace gaskya shi ba yanzu zeyi aure ba daga baya da tagane karya yake sai tabazama gun bokaye da malamai hartaci nasara akanshi ta aure shi yanzu haka suna da yaya uku maza biyu mace daya na farkonsu KHALID sai MUSBAHU sai autarsu RASHEEDA wacce aka shagwaba tun tana yarinya batasan daidai ba bata ba daidaiba irin yan matan nanne masu mugun rawar kai tun tana yar shekara 15 take tara samari harzuwa yanzu da take university dan ma Allah yatai maketa tadan kwaso kyaun mahaifinta da yakasance bafulatani da mom dinta dakko da anga muni kuma watakil da tarage yawan gili gili dakanta yake saboda tasan intayima ba burge mutane zataiba amma yanzude masha Allah ba laifi mutum daya ne yake iya taka mata burki tabar duk abun da take Watakon SALEEM ADAM MAGARYA wanda ake Kira da BOSSAY shikadai take shakka shima saboda matsanan cin son sa da Allah yadora mata awani sufa maket suka fara haduwa ya bugeta be saniba kayan hannu ta suka zube akasa tajuyo zatai mishi masifa kawai kuma saitaga yamata kwarjini takasa kawai saita tsugunna zata dauka shima ya tsugunna ze kwashe mata kawai sai suka hade hannu waje guda tare da buga goshinsu waje daya sai tai saurin mikewa tare da dafe gurin tanafadin aushhh shima sai yadago yana riqe dariyarshi data kusan fitowa yace yan mata yi hakuri dan Allah ban lurabane harara tawatsa mishi batace komai gani haka yasa shi cewa ko sai na tsugunna ne za a yafemin umm yumm sai lokacin ta dan saki murmushi tare dace eh kawai saitaga yana qoqarin tsugunnawar da tace laa wlh da wasa nake shima sai dariyar ai da sai in tsugunna yanzu de kin hakura ko kai ta daga mishi yace ok thanks tace u er well come sai yasunkuya ya kwashe mata kayan yabata tajuya kawai taje zata biya Kudin sai taje yace kubarta Kawai sai tajuya tana kallon shi da mamaki taqara juyowa tana kara mika ATM din nufin suciri kidinsu sai daya yace ai oga yace tabarshi kar ta damu ai nan gurinshi ne gabaki daya kawai sai tai tsaya takasa motsawa daga gun harya yazo dab da ita sanan yahura mata iskar bakinsa a fuskarta tadan kalleshi kadan ta kauda kai sanna ahankali ta furta mishi thanks kamar mutuniyar kirki dakansa yatayata daukan kayan suka fita har cikin motarta ya rakata ya ajiye mata a back sit sannan yadan leqa ta windo motan saboda ita harta riga da tashiga tana qoqarin tashin motar yace haka za abarni nikuma fuska adan sake tace mishi me kakeso yace komi ma inaso tadan harareshi tace bangane ba yace to ke nake nufi yafada yana zura hannusa a aljihu yadakko card dan qarami ya mika mata yace number na dan Allah in ba damuwa pls call me inkin koma gida don't forget about me pls I swear I'm waiting for your call kinji kai ta dan kada mishi tare da cewa dont worry I will call you later in syaha Allah yace ok thank you accept me 2c I'm so happy to meet you itama tace same here tare da tayar da motar shikuma yama yana tasaniakin smile harsaida yaga tabacema ganinsa sannan yabar wajen tunda ga wannan ranar suka kulla soyayya wace acikin kaso dari nata yafi yawa tafisonshi akan yanda yakesonta wanda a yanzu jiyake gaba daya ta fitar mishi arai saboda halayenta sun fara isarshi gashi kuma har maganar aure tashiga ciki anyi magana gemu da gemu bare yace yafasa bashi da wannan damar saide hakuri
Wannan kenan
***************
Wacece DADDA?
Sai munhadu agaba...
daga sabuwar marubuciyarku🖋
❤xeemat....love❤
[2/19, 7:12 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Epiesode3&4🖋
*************
WACECE DADDA?
***BAGWADAS***
DADDA tsohuwa ce me dattako da taka tsantsan akan abun dazesa mutuncinta yazube awajen mutum tana da hakuri da kawaice ba tashiga abun da be shafeta sannan kuma bata son raini ko kadan yar asalin garin bagwadas ce wani yankine agarin DAMATURU Asalin sunanta kuma KHADIJA wanda wasu mutanan suka fi kiranta da hadizatu yar farace ba laifi tana da kyau dede misali kallo daya bazaka ce mata muguwar kyakkyawa ba sai ka kalleta sosai zakagane silent beauty ne da ita kuma tana da dan jiki amma ba sosai ba (bata kai hajiya Halima shirgegiya ba😅😅) itakadai ce awajen iyayenta basu da kudi amma basa rasa abun dazasuci suna da dan rufin asiri tunda baza ka kirasu da talakawa tukuf ba mahaifiyarta ta rasu tunda dadewa dan haka ahannun kishiyar maman ta taso tasha azaba kala kala agurin ta saboda bata taba haihuwa ba dalilin dayasa kenan da batasan darajar 'ya'ya ba tsaya bada labarin rayuwarta bata lokacine muyi gaba kawai ma gane anan gaba tana cikin wannan halin yau dadi gobe wuya duk dadema wuyar tafi dadin yawa Allah yataimaketa yafito mata miji da fitowarsa dayin auren ko wata daya ba a rufa ba babanta yabashi aurenta Mlm ISYAKU me gwanjo sunan mutumin da ta aura kenan shima acikin garin yake yanada rufin asirinshi daidai gwargwadon samunshi bayan bikin su da sati biyu suka bar garin yadawo da ita GOMBE suna zaman lafiyarsu ba wanda yakejin kansu tunbata sonshi hartafara saboda irin kulawar datake samu awajensa cike da so da kauna suke rayuwarsu saidai haryanzu Allah be basu haihuwa ba abun kullum yana damunta tana tunanin ma anaya zata taba ganin jinita tana ganin kamar bazata taba haihuwa ba ita de tana son yara kodan suzame mata abun kallo nan gaba tunda bata da kowa ayanzu sai mijin ta tajiyo sallamar me gidan nata ita takatse mata tuna ninta daga inda take tasa ka buta agaba tana kalla dasauri ta mike tana fadin sannu da zuw...bata qarasaba maganar ta makale tare dawani zaro ido waje kamar zasu fado ganin yanda tatsorata yasashi qarasowa gurin da take aikwa da sauri taja baya tana fadin mlm me kake qoqarin yine sai kace makaho dan aljanune fa kaje kadauko mana wlh kafita dashi dakar kajamana masifa da bala'i muna zaman zamammu wlh bada niba tana kaiwa nan tai kokarin barin wajen yayi saurin ruqo hannuta yafara janta zuwa falon tanajanye da fadin nifa wlh kasakar min hannu na yace wai dan Allah hadizatu meye hakan kikeyi sai kace qaramar yarinya ki nutsu mana ki sairareni sai lokacin tai shiru tashiga binshi kamar yanda ya bukata din yanashiga falon ya ajiyeta akan kujera sannan yace ni wlh kinban mamaki ma yaza ai ki ringa dan gantashi da aljani mutum nefa kamar ke, ke dazakidazaki murna ma da ganinshi amma sai kihau surutai yo ni mlm badole ince aljani ba wannan kyan nashi ai bekama da na bil adama tafa da tana kara kallon yaron sosai tana kallon qafarsa taga ba kofoto wai duk dan taqara tabbatarwa mutum ne ajiyar zuciya tasauke tace to mlm gayamin inda kasamoshi yaron yakalla sannan yace yaron kirki jeka gurin ummanka kaji yaron da yake kallon cike da rashin sani da kuma rashin sanin abun dasuke cewa ahankali yataka zuwa inda take da sauri tarike shi tana rumgumeshi tsam ajikinta kamar zata meda shi cikinta saida tagama sannan ta dago shi tanace wa small boy what is your name kawai saitaji yace mata sunana SAMEER da mamaki ta juya tana kallon mlm dashima su yazuba wa odo yana tuna nin dama danshine yanda ta ruqeshi abun sha'awa kamar danta yana cikin tunanin yaji tace laa mlm kaji ya iya hausa da wlh har ina tunanin yanda zanmishi magana tunda nide ba wani iya turanci naiba sosai bare in mishi ashema duk mune shima dariya yayi yace nima ai nazata ma baya magana ko kuma bayajin hausa tunda nataho dashi nake tai mishi magana amma ba uhm bare um um har muka qaraso nan tace tab dijam yauwa tsayama fara gaya min inda ka dakko shi tukunna saida ya gyara zama sannan yace wlh ina kan hanyar da wowa awajen umguwa sarire naga mutane da yawa sun zagaye gurin to kinsannide banason inga ana rigima kawai sai naje na kutsa kai nashi ina shiga kuma naga yaron nan akan wata baiwar Allah da take akwance ga jini sai zuba yake daga kanta yana ta faman kuka yana cewa ummi ummi amma ko motsi batayi kamarma marar rai dasauri naqarasa gurin nakamo hannun shi sai yayi sauri yana faman rirriqeni yana tuna min inda take sai na rungumeshi najuyo ina cewa mutanan yanzu Dan Allah saikace ba musulmai ba kuna ganin halin da take ciki ita yaron ta amma ba Wanda zai taimakesu kun tsaya kun zuba musu ido haba dan Allah ina gama fadar haka wani Alhaji yakaraso inda nake ya miko min hannu muka gaisa sannan yafara min bayanin cewa yakira motar asibiti yanzu zasuka raso yaron kuma dayagani bawanda beje wajensa ya rarrashe shi ba amma yaki yarda da kowa shiyasa kawai suka zuba musu ido amma ba dagan gan hakan tafaruba sai lokacin nadanji hankali na ya kwanta kuma alamu sun nuna cewa cewa shi yabuge matar kenan suna cikin haka motar asibitin ta karaso dasauri suka karaso suka sata a motar sannan alhajin yace suyi gaba gashinan zuwa sannan suka tafi sai yajuyo yakallani yace to alaramma yaron fa zamu tafi dashi nace to na miqa mishi yaron amma sai yaqi yarda fur yaje gurinshi shi dole sai ni da naga haka sai nace alhaji meze hana kabarmun shi awajena inyaso sai in baka number ta duk yanda ake ciki sai kagaya min idan tasamu lfi koma rasuwa tai duk da dema bama fatan hakan Allah yaba ta lfy de shine fatan mu yace Ameen sannan yazaro waryasa a aljihu yace infado mishi ta karanto mishi ya rubuta sannan yace to shikenan ni zanwuce duk yanda ake ciki zakajini sai musan abun yi kuma daga ita har dan nata sabo da natambayi ina danginta suke wani yace min wlh bawanda yasan daga ina take kawai suma wayar gari sukai suka ganta agurin ita ba me hankali ba kuma bazakace mata mahaukaciya ba tunda kayan jikin tsaf tsaf complete amma kuma tambayar duniya anmata amma ko saudaya bata taba bude bakiba bare musa ran zata amsa Saide duk wanda yaji tausayinta yabata abinci takarba tabawa yaronta yaci yakoshi sannan taci sauran kuma kullum tana rungume da danta bata sakin shi ko kadan bare ataimake shi ahak take rayuwa har zuwa yau da ban kula da itaba na bigeta wlh kwatakwat ban lura da tahowar taba yakarasa gaya min cikin sanyin murya sannan nace Allah sarki haka Allah yatsara yaje kawai Allah kiyaye gaba yace Ameen sannan yashige motarshi yakara gaba nikuma nadora yaron amashin muka taho kinji yanda akai ni sai yanzu ma nake jin takaicin nima da na amshi numbarsa da yanzu sai inkira inji yanda akeciki nauyar yiyar ajiyar zuciya ta sauke cike da jimamin labarin da yabata tace gaskiya de Amma ai yace ze kiraka kuma nasan ze kira din tunda yafa da mujira zuwa gobe mugani yace to Allah yakaimu goben ta amsa masa da Ameen sannan ta maida kallon ta ga yaron da yadade dayin baccin wahala ya lafe ajinkinta sai faman ajiyar zuciya da yake saukewa tashafa fuskarshi cike da tausayinshi tace Allah sarki Allah yabawa mahaifiyarka lfy Allah yaraya mana kai ya amsa mata da Ameen yana mike wa daga wajen yana fadin ni bari inje in dan watsa ruwa in fito kafin yatashi inje in in dan siyo masa kayan sawa da abubuwan yara yadan rage zafi ki kula dashi yakarasa fada yana shigewa daki da to amsa mishi sannan itama tamike daga gurin takai shi dakinta takwantar da shi tundaga wannan rana ba labarin Alhaji shiru shiru tun suna jiran tsammani har sukacire rai baki daya suka cigaba da kula dashi tamkar dan cikinsu haka suke bashi kulawa har yagirma dan shi kanshi zuwa yanzu ba abun da yake iya tunawa arayuwarsa ta baya suma kuma basu taba nuna mishi basu suka haifeshi ba saboda lokacin da abun yafaru bashi da wayo befi irin shekara uku ba inma yakai dan haka ba abun da yake tunawa dan zuwa yanzuma har sun sakashi a makaranta tun yana yaro yan mata suke rububi akansa ahaka ma wai begama girmaba yazama saurayi lokacin suna qoqarin fara jarrabawar Junior waec yayin kuma da shekarunsa yakai 15 kwatsam sai ga ciki ajikin hadizatu sunyi farin ciki sosai da samun wannan ciki murna ba a magana tsakanin waddanan mata da mijin sunci gaba da ta rairayar cikin a haka har watannin haihuwata yayi ta suntulo yarta kyakkyawa tubarukallahu Masha Allah haka ranar suna yarinya taci suna NADEEYA ahaka suka cigaba da rainon ta suda da sameer dan shi kamarma yafisu sonta kullum tana hannun sa abun biyune yake rabashi da ita bacci ko idan yatafi makaranta yana dawowa lwa za kara daukata itama kuma tasaba da shi dan ko kuka take tana ganinshi zata fara wangale baki tana dariya ahaka suke rayuwarsu cike da farin ciki hartayi wayo sosai kuma wai duk wannan tsawon lokacin da suka dauka dadda ko saudaya bata taba marmarin zuwa gidaba saide shi wani lokacin yana zuwa yaga yan uwansa yadawo yayi yayi da ita suje amma tace ba inda zata saboda tasan inma taje ba dadi zataji ba kuma bata da kowa sai mahaifinta shikuma kishiyar mamanta ta mallakeshi ko takanta bayayi bare har yasaurareta kwatakwata baruwansa da ita shiyasa itama bata damu da ganin nasaba saboda tana ganin kamar da saninsa yakeyi mata haka har nadiya takai wajen shekara goma bata jeba saida akace mahaifin nata ba lfy sannan suka shirya gaba daya suka tafi tun ahanya take jin gabanta na faduwa suna zuwa tundaga qofar gidan taga mutane jikin ta yabata ko ba agaya mata tasan shikenan ta rasa mahaifin ta bata lokacin da hawaye suka shiga rigerigen sakko mata akan fuskarta sai yanzu take nadama da dana sanin abun datayiwa mahaifinta tasan bata kyauta ba duk lalacewar uba ubane ba acanza mishi suna da wannan tunanin taqarasa shiga cikin gidan ita da nadeeya shikuma mlm sun tsaya awaje shida sameer suna gaisawa da mutane tana shiga wata qawarta tun lokacin da take garin tazo ta rungumeta da yimata ya hakuri haka de akai ta jajantawa juna bata tafi ba kwa saida tabari akai sadakar bakwai saboda tadanji dadin zaman gidan tasamu sauyi daga wajen HANNE kishiyar mahaifiyar tata yanzu batai mata abun da take mata da ba duk dade bawani sakar mata fuska tayi ba amma ita hakanma yayi mata dadi bayan sun dawo ne da yan watanni ita ma Nadeeya tafara zuwa makaranta lokacin tana da shekara biyar shikuma yana da shekara 15 tare suke zuwa da sameer su dawo kullum shi yake daukanta yakaita har makaranta ahannun shi dake makarantar basu da ma nisa da gidan kansu kara haduwa yake suna kara shakuwa da junansu ahaka har yakammala secondary dinshi itakuma lokacin tagama primary zatashiga secondary duk dayagama tashi hakan besa yadena kaitaba kafin yasmu yashiga jami'a saboda mlm bashida isassan kudin daze sakashi university dole sai yajira wata shekarar ahaka suka cigaba da rayuwa har Allah yasa yafara zuwa university bayan shekara 2 can nagano ta a tsugunne gaban kurfoti tana tafaman hada garwashin yaki kamawa ta tashi tana gunguni ta mike tsaye doguwa ce me dan jiki irin matan nanne manya ga tsaho ga jiki kuma fara ce dan har tafi mamanta haske tana tafiya ta shiga cikin falon tana cewa ummi dan Allah kizo kiga wutannan taki kamawa tun dazu taqarasa fadar maganar da nuna gajiyawa atattare da ita tana qoqarin zama ummin tata tace wlh nadeeya kifita daga idon in rufe bana son wannan banzan sakarcin naki keda komai na mata baki iyaba duk abun da akasaki sai kice ke kaza ke wannan ke wancan to daga yanzu ma komai nagidan nan ke zanbarwa nadena taba ko tsinke tunda abun naki kullum dada gaba yake tashi daga nan kiban guri kafin intashi kanki tashitayi dasauri tana turo baki tana qoqarin fita sukayi karo da sameer ya shigo dauke da murmushi akan fuskar shi yace to raka mata ni da nake namijima gashinan ai na hada kuma takama saki je ki dora abun daza ki dora tace yauwa yayana nakaina shiyasa nake sonka nagode ummi tace daman mana kyace haka tunda daman ai duk wani abu shiyake daure miki gindi kike yinshi zanyi maganin ku ne gaba daya sai muga inkinyi aure maga wanda ze na miki aikin gidan da ba kya kauna da sauri tace ummi ni ai ba auran da zanyi gwara inzauna awajenku nafi jin dadi tace to tunda agarin gaba gaba muke meze hana muzaun muzuba miki ido tace Allah ummi dagaske nake tace kinga fita kiban waje kije kiyi abun da nasaki tace to tafiya tana qara hade fuska ita ta tsani taji ance mata zatayi aure shikenan kuma sai ta tafi tabarsu ita bazata iyaba tana fita sameer ya juya ze bita ummi tai saurin kiranshi tace dawo kazauna daman ai duk kai kake qara lalatata takewa mutane abun dataga dama yarinya sai rashin son aiki ga shegiyar tsiwa yace kai ummi yanzu meye laifina danna kula da kaunwata itakadaice fa dani dole innu na mata so da kulawa tace ai sai kai tayi kaga nan gaba saika dena zuwa ko ina kazauna karinga yi mata duk abun datakeso da ayyukan ta dan bazan cigaba da wahalaba bayan ina da budurwa acikin gidana yace ai wannan me sauqi ne kar tadamu ze ringayi wlh cike da takaicin shi da yake bata shi kwata kwata komai za ace baze taba goyan bayan waniba sai de yagoyi banyanta tace kaga tashi kabar gurin nan kaida kullin baka canza hali yace Allah huci zuciyarki ummina Allah yabar mana ke yabaki tsawon kwana me amfani daman haka yake kullum idan yaga tana qoqarin jin haushi haka ze zauna yai tai mata dadin baki yana yikuwa zatasaki ranta tana jin dadin hakan har cikin ranta
bayan wasu dan shekaru ya kammala degree dinsa inda yakaranci ai likitanci fannin kwakwalwa bayan kammalawar sane kuma besamu aikin yiba sai malam ya dorashi akan harkar kasuwa inda yanema mishi tsaron wani shagon amininshi da suke kasuwancin su tare yafara zuwa cikin ikon Allah kuma sai suka samu budi adan qanqanin loakaci kuma duk da yawan 'yan matan dasuke kawo mishi qoqon bararsu garashi tunda ga kan yan makarantarsu zuwa masu siyayya wajensa amma beta ba jin ko da wasa wata ta mishiba kwatakwata bawacce ta kwanta mishi arai haryanzu itama kuma nadeeya haryau bata kula Samari anmata fadan amma abanza taqi ji malam da yaga abun masu ba me karewa bane kawai sai yasa mu ummi da maganar akan yakamata fa suyi wani tunanin abun da yadace akan yaran nan bawai subarsu haka suna kallonsuba karkada kai ummi tayi sannan tace ni aganina malam yaran kawai muhadasu aure inaganin hakan se yafi ai yace nima nayi tuna nin hakan amma kuma da na hanga sainaga to shi sameer yaza midashi tundade be san bamu muka haifeshi ba tace hakane malam ai daman ko badade ko bajima dole mu sanar dashi gaskiyar al amari kaga kuma yanzu ai yariga da ya mallaki hankalinshi ze fahimcemu ina ganin kawai yanzu ne lokacin da yakamata musanar dashi sannan muhada aurensu nasan bazeqi hakan ba duba da yanda suka shaku da juna inaganin baze bijirewa maganar mu ba kokwa yakagani yace maganarki gaskiya ce hakan yakamata muyi kawai ai da zafi zafi akan bugi qarfe kawai je ki kirasu dukan su yanzu ayita taqare asan inda aka dosa tace to tare da mikewa taji takirasu sukazo gabadayansu suka zauna aqasa tare da cewa baba barkanka da hutawa yace barkankude saida kowa yanutsu sannan malam yafara salatin annabi sannnan yafara magana a nutse yara kiran sunan shi yace sameer zan fara dakai domin wannan kiranma gaba daya domin kane cike da ladabi da biyayya yace to baba yana qara sake zama da nutsuwa domin jin bayanin da akace domin sane sannan malam yace gaba dacewa dafarko de zanfara maka nasiha akan duk abun da yasameka kadauke shi amatsayin qaddar da kuma jarabtar da Allah yayi maka domin ganin zakai hakuri da tawakkali ko kuma akasin haka ka rungumi qaddararka da hannu bibbiyu kayi addu'ar Allah ya sassauta maka ita kuma muma ka fahimce mu bada son ranmu haka ta faru ba kajini ya amsa dacew eh baba in sha Allahu duk da yadan shiga rudin jin wadannan magan ganun da besan inda suka dosaba mlm ya dan jinjina kai yace to masha Allah haka nake sonji ina qara baka hakuri akan abun da zakaji daga garemu shide haryanzu a qagare yake dajin abun daza ace mishi saida malam yadan numfasa sannan yace gaskiyar magana malam sameer bamune iyayankaba kuma bamune muka haifeka ba hasalima bamusan inda naka iyayen suke ba kawaide a....ba qarasa maganar dayakeba mikewar da yaga sameer din yayi bashi kadai bama har nadeeya saida ta mike dan bakaramin razana sukai ba dajin wannan batun dasauri malam yakamoshi yazaunar yace dan Allah ka kwantar da hankalinka kasaurare mu ko mubakadauke mu amatsayin iyayeba mu mun daukeka amatsayin da agaremu yanzuma muna da daliline shiyasa muka gaya maka da sauri sameer yashiga girgi kai cikin shashshekar kuka da yagama wanke mishi fuska yace baba dan Allah kace min mafarki nake kar kace da gaske ne abun da kakecemin ni wlh koma ina da wasu iyaye bazan taba zuwa wajensu ba ni kune iyayena ku nasani kuma ba inda zani inatare daku rungumeshi mlam yayi yace sameer ya isa haka dan Allah be kamata karinga irin wadannan maganganun ba katsaya ka saurareni da kyau kaji kai yadaga mishi kamar wani karamin yaro yazame jikinshi da ga nashi yazaun aqasa kamar mutum mutumi haka yake agun cikin nutsuwa malam ya labarta mishi abun da yafaru abaya da yanda akai yasameshi sosai sameer yashiga tausayin kansa dashi da mahaifirya tasa ahankali yafurta Allah yasa tana raye suka amsa mishi da Ameen sannan yace baba to a ina mutumin yake yace wlh sameer bansani ba gagan gancin da nayi kenan wlh na rashin karbar number sa danayi sanna yace sade mita addu'a duk ina da take Allah yabayyana mana ita duka suka amsa da ameen malam yamaida dubansa ga Nadeeya yace ke baza ki zauna bane kinyi mana tsaye akai kamar wata yar sanda ahankali takoma ta zauna inda ta tashi sannan yaci gaba da cewa sai abu na biyu kuma danake so na sanar da ku shine zamu hadaku aure tunda har yanzu banji wanda yace ga wanda yake so ya aura ba dan haka muka yanke hukunci da mahaifiyar ku kawai ahada ku tare tunda daman kun saba Kunsan junanku kunga kawai sai ayi tuwona maina ko yakuka gani inda me magana yayi dan ba wanda zamuyiwa dole acikin ku kunji sameer yace baba ai duk yanda kukayi daidene ni bani da zabin da yawuce naku saidema godiya dazan muka akan abubuwan da kuka min da dawainiya dani da bani kulawa ai ba abun da zan iyasaka muku dashi sai addu'a Allah yabiku da gidan aljannar fiddausi yabaku abun da kuke nema duniya da lahira Allah kuma ya..da sauri malam yakatseshi da cewa ya isa haka munyi maka ne domin Allah dan haka kadena ma na gdy kuma kacigaba da kallon mu matsayin iyayenka ko da wasa bamaso muga ka canza daga abun dakakeyi kajini yace In sha Allahu bazaku taba ganin wani canji da gareni ba aure kuma Allah yabamu zaman lfy malam ya amsa da ameen sannan yakalli nadeeya da ta sunkuyar da kai tunda taji anyi maganar hadasu aure yace to kefa muji ta bakinki ko kina da magana da sauri ta giragiza kai alamun bata da magana yace to naji dadi da biyayyarku agaremu kuma Allah yabaku masu yi muku kamar yanda kukayi mana suka amsa da ameen sannan yakara dayi musu nasiha sosai kuma me ratsa jiki itama ummi ta dora da tata suna gama yimusu yace musu zasu iya tafiya ya sallamesu sukai musu godiya da sllama suka fita kowannen su jiki babu kwari.......
*********
Sai munhadu anagab kuma wannan shafin bazan mata da shiba dan har kusan kuka yasani sai da nagama typing dinshi tsafa posting yarage min kawai arashin sani bayi saving dinshi yagoge gaba daya😭naji ciwon abun sosai wlh gashi kuma ni nayiwa kaina da kaina bare inhuce akan wani hmmm abunde ba dadi wlh
daga sabuwar marubuciyarku🖋
❤xeemat....love❤
Plss comment and share this book
💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Epiesode3&4🖋
*************
WACECE DADDA?
***BAGWADAS***
DADDA tsohuwa ce me dattako da taka tsantsan akan abun dazesa mutuncinta yazube awajen mutum tana da hakuri da kawaice ba tashiga abun da be shafeta sannan kuma bata son raini ko kadan yar asalin garin bagwadas ce wani yankine agarin DAMATURU Asalin sunanta kuma KHADIJA wanda wasu mutanan suka fi kiranta da hadizatu yar farace ba laifi tana da kyau dede misali kallo daya bazaka ce mata muguwar kyakkyawa ba sai ka kalleta sosai zakagane silent beauty ne da ita kuma tana da dan jiki amma ba sosai ba (bata kai hajiya Halima shirgegiya ba😅😅) itakadai ce awajen iyayenta basu da kudi amma basa rasa abun dazasuci suna da dan rufin asiri tunda baza ka kirasu da talakawa tukuf ba mahaifiyarta ta rasu tunda dadewa dan haka ahannun kishiyar maman ta taso tasha azaba kala kala agurin ta saboda bata taba haihuwa ba dalilin dayasa kenan da batasan darajar 'ya'ya ba tsaya bada labarin rayuwarta bata lokacine muyi gaba kawai ma gane anan gaba tana cikin wannan halin yau dadi gobe wuya duk dadema wuyar tafi dadin yawa Allah yataimaketa yafito mata miji da fitowarsa dayin auren ko wata daya ba a rufa ba babanta yabashi aurenta Mlm ISYAKU me gwanjo sunan mutumin da ta aura kenan shima acikin garin yake yanada rufin asirinshi daidai gwargwadon samunshi bayan bikin su da sati biyu suka bar garin yadawo da ita GOMBE suna zaman lafiyarsu ba wanda yakejin kansu tunbata sonshi hartafara saboda irin kulawar datake samu awajensa cike da so da kauna suke rayuwarsu saidai haryanzu Allah be basu haihuwa ba abun kullum yana damunta tana tunanin ma anaya zata taba ganin jinita tana ganin kamar bazata taba haihuwa ba ita de tana son yara kodan suzame mata abun kallo nan gaba tunda bata da kowa ayanzu sai mijin ta tajiyo sallamar me gidan nata ita takatse mata tuna ninta daga inda take tasa ka buta agaba tana kalla dasauri ta mike tana fadin sannu da zuw...bata qarasaba maganar ta makale tare dawani zaro ido waje kamar zasu fado ganin yanda tatsorata yasashi qarasowa gurin da take aikwa da sauri taja baya tana fadin mlm me kake qoqarin yine sai kace makaho dan aljanune fa kaje kadauko mana wlh kafita dashi dakar kajamana masifa da bala'i muna zaman zamammu wlh bada niba tana kaiwa nan tai kokarin barin wajen yayi saurin ruqo hannuta yafara janta zuwa falon tanajanye da fadin nifa wlh kasakar min hannu na yace wai dan Allah hadizatu meye hakan kikeyi sai kace qaramar yarinya ki nutsu mana ki sairareni sai lokacin tai shiru tashiga binshi kamar yanda ya bukata din yanashiga falon ya ajiyeta akan kujera sannan yace ni wlh kinban mamaki ma yaza ai ki ringa dan gantashi da aljani mutum nefa kamar ke, ke dazakidazaki murna ma da ganinshi amma sai kihau surutai yo ni mlm badole ince aljani ba wannan kyan nashi ai bekama da na bil adama tafa da tana kara kallon yaron sosai tana kallon qafarsa taga ba kofoto wai duk dan taqara tabbatarwa mutum ne ajiyar zuciya tasauke tace to mlm gayamin inda kasamoshi yaron yakalla sannan yace yaron kirki jeka gurin ummanka kaji yaron da yake kallon cike da rashin sani da kuma rashin sanin abun dasuke cewa ahankali yataka zuwa inda take da sauri tarike shi tana rumgumeshi tsam ajikinta kamar zata meda shi cikinta saida tagama sannan ta dago shi tanace wa small boy what is your name kawai saitaji yace mata sunana SAMEER da mamaki ta juya tana kallon mlm dashima su yazuba wa odo yana tuna nin dama danshine yanda ta ruqeshi abun sha'awa kamar danta yana cikin tunanin yaji tace laa mlm kaji ya iya hausa da wlh har ina tunanin yanda zanmishi magana tunda nide ba wani iya turanci naiba sosai bare in mishi ashema duk mune shima dariya yayi yace nima ai nazata ma baya magana ko kuma bayajin hausa tunda nataho dashi nake tai mishi magana amma ba uhm bare um um har muka qaraso nan tace tab dijam yauwa tsayama fara gaya min inda ka dakko shi tukunna saida ya gyara zama sannan yace wlh ina kan hanyar da wowa awajen umguwa sarire naga mutane da yawa sun zagaye gurin to kinsannide banason inga ana rigima kawai sai naje na kutsa kai nashi ina shiga kuma naga yaron nan akan wata baiwar Allah da take akwance ga jini sai zuba yake daga kanta yana ta faman kuka yana cewa ummi ummi amma ko motsi batayi kamarma marar rai dasauri naqarasa gurin nakamo hannun shi sai yayi sauri yana faman rirriqeni yana tuna min inda take sai na rungumeshi najuyo ina cewa mutanan yanzu Dan Allah saikace ba musulmai ba kuna ganin halin da take ciki ita yaron ta amma ba Wanda zai taimakesu kun tsaya kun zuba musu ido haba dan Allah ina gama fadar haka wani Alhaji yakaraso inda nake ya miko min hannu muka gaisa sannan yafara min bayanin cewa yakira motar asibiti yanzu zasuka raso yaron kuma dayagani bawanda beje wajensa ya rarrashe shi ba amma yaki yarda da kowa shiyasa kawai suka zuba musu ido amma ba dagan gan hakan tafaruba sai lokacin nadanji hankali na ya kwanta kuma alamu sun nuna cewa cewa shi yabuge matar kenan suna cikin haka motar asibitin ta karaso dasauri suka karaso suka sata a motar sannan alhajin yace suyi gaba gashinan zuwa sannan suka tafi sai yajuyo yakallani yace to alaramma yaron fa zamu tafi dashi nace to na miqa mishi yaron amma sai yaqi yarda fur yaje gurinshi shi dole sai ni da naga haka sai nace alhaji meze hana kabarmun shi awajena inyaso sai in baka number ta duk yanda ake ciki sai kagaya min idan tasamu lfi koma rasuwa tai duk da dema bama fatan hakan Allah yaba ta lfy de shine fatan mu yace Ameen sannan yazaro waryasa a aljihu yace infado mishi ta karanto mishi ya rubuta sannan yace to shikenan ni zanwuce duk yanda ake ciki zakajini sai musan abun yi kuma daga ita har dan nata sabo da natambayi ina danginta suke wani yace min wlh bawanda yasan daga ina take kawai suma wayar gari sukai suka ganta agurin ita ba me hankali ba kuma bazakace mata mahaukaciya ba tunda kayan jikin tsaf tsaf complete amma kuma tambayar duniya anmata amma ko saudaya bata taba bude bakiba bare musa ran zata amsa Saide duk wanda yaji tausayinta yabata abinci takarba tabawa yaronta yaci yakoshi sannan taci sauran kuma kullum tana rungume da danta bata sakin shi ko kadan bare ataimake shi ahak take rayuwa har zuwa yau da ban kula da itaba na bigeta wlh kwatakwat ban lura da tahowar taba yakarasa gaya min cikin sanyin murya sannan nace Allah sarki haka Allah yatsara yaje kawai Allah kiyaye gaba yace Ameen sannan yashige motarshi yakara gaba nikuma nadora yaron amashin muka taho kinji yanda akai ni sai yanzu ma nake jin takaicin nima da na amshi numbarsa da yanzu sai inkira inji yanda akeciki nauyar yiyar ajiyar zuciya ta sauke cike da jimamin labarin da yabata tace gaskiya de Amma ai yace ze kiraka kuma nasan ze kira din tunda yafa da mujira zuwa gobe mugani yace to Allah yakaimu goben ta amsa masa da Ameen sannan ta maida kallon ta ga yaron da yadade dayin baccin wahala ya lafe ajinkinta sai faman ajiyar zuciya da yake saukewa tashafa fuskarshi cike da tausayinshi tace Allah sarki Allah yabawa mahaifiyarka lfy Allah yaraya mana kai ya amsa mata da Ameen yana mike wa daga wajen yana fadin ni bari inje in dan watsa ruwa in fito kafin yatashi inje in in dan siyo masa kayan sawa da abubuwan yara yadan rage zafi ki kula dashi yakarasa fada yana shigewa daki da to amsa mishi sannan itama tamike daga gurin takai shi dakinta takwantar da shi tundaga wannan rana ba labarin Alhaji shiru shiru tun suna jiran tsammani har sukacire rai baki daya suka cigaba da kula dashi tamkar dan cikinsu haka suke bashi kulawa har yagirma dan shi kanshi zuwa yanzu ba abun da yake iya tunawa arayuwarsa ta baya suma kuma basu taba nuna mishi basu suka haifeshi ba saboda lokacin da abun yafaru bashi da wayo befi irin shekara uku ba inma yakai dan haka ba abun da yake tunawa dan zuwa yanzuma har sun sakashi a makaranta tun yana yaro yan mata suke rububi akansa ahaka ma wai begama girmaba yazama saurayi lokacin suna qoqarin fara jarrabawar Junior waec yayin kuma da shekarunsa yakai 15 kwatsam sai ga ciki ajikin hadizatu sunyi farin ciki sosai da samun wannan ciki murna ba a magana tsakanin waddanan mata da mijin sunci gaba da ta rairayar cikin a haka har watannin haihuwata yayi ta suntulo yarta kyakkyawa tubarukallahu Masha Allah haka ranar suna yarinya taci suna NADEEYA ahaka suka cigaba da rainon ta suda da sameer dan shi kamarma yafisu sonta kullum tana hannun sa abun biyune yake rabashi da ita bacci ko idan yatafi makaranta yana dawowa lwa za kara daukata itama kuma tasaba da shi dan ko kuka take tana ganinshi zata fara wangale baki tana dariya ahaka suke rayuwarsu cike da farin ciki hartayi wayo sosai kuma wai duk wannan tsawon lokacin da suka dauka dadda ko saudaya bata taba marmarin zuwa gidaba saide shi wani lokacin yana zuwa yaga yan uwansa yadawo yayi yayi da ita suje amma tace ba inda zata saboda tasan inma taje ba dadi zataji ba kuma bata da kowa sai mahaifinta shikuma kishiyar mamanta ta mallakeshi ko takanta bayayi bare har yasaurareta kwatakwata baruwansa da ita shiyasa itama bata damu da ganin nasaba saboda tana ganin kamar da saninsa yakeyi mata haka har nadiya takai wajen shekara goma bata jeba saida akace mahaifin nata ba lfy sannan suka shirya gaba daya suka tafi tun ahanya take jin gabanta na faduwa suna zuwa tundaga qofar gidan taga mutane jikin ta yabata ko ba agaya mata tasan shikenan ta rasa mahaifin ta bata lokacin da hawaye suka shiga rigerigen sakko mata akan fuskarta sai yanzu take nadama da dana sanin abun datayiwa mahaifinta tasan bata kyauta ba duk lalacewar uba ubane ba acanza mishi suna da wannan tunanin taqarasa shiga cikin gidan ita da nadeeya shikuma mlm sun tsaya awaje shida sameer suna gaisawa da mutane tana shiga wata qawarta tun lokacin da take garin tazo ta rungumeta da yimata ya hakuri haka de akai ta jajantawa juna bata tafi ba kwa saida tabari akai sadakar bakwai saboda tadanji dadin zaman gidan tasamu sauyi daga wajen HANNE kishiyar mahaifiyar tata yanzu batai mata abun da take mata da ba duk dade bawani sakar mata fuska tayi ba amma ita hakanma yayi mata dadi bayan sun dawo ne da yan watanni ita ma Nadeeya tafara zuwa makaranta lokacin tana da shekara biyar shikuma yana da shekara 15 tare suke zuwa da sameer su dawo kullum shi yake daukanta yakaita har makaranta ahannun shi dake makarantar basu da ma nisa da gidan kansu kara haduwa yake suna kara shakuwa da junansu ahaka har yakammala secondary dinshi itakuma lokacin tagama primary zatashiga secondary duk dayagama tashi hakan besa yadena kaitaba kafin yasmu yashiga jami'a saboda mlm bashida isassan kudin daze sakashi university dole sai yajira wata shekarar ahaka suka cigaba da rayuwa har Allah yasa yafara zuwa university bayan shekara 2 can nagano ta a tsugunne gaban kurfoti tana tafaman hada garwashin yaki kamawa ta tashi tana gunguni ta mike tsaye doguwa ce me dan jiki irin matan nanne manya ga tsaho ga jiki kuma fara ce dan har tafi mamanta haske tana tafiya ta shiga cikin falon tana cewa ummi dan Allah kizo kiga wutannan taki kamawa tun dazu taqarasa fadar maganar da nuna gajiyawa atattare da ita tana qoqarin zama ummin tata tace wlh nadeeya kifita daga idon in rufe bana son wannan banzan sakarcin naki keda komai na mata baki iyaba duk abun da akasaki sai kice ke kaza ke wannan ke wancan to daga yanzu ma komai nagidan nan ke zanbarwa nadena taba ko tsinke tunda abun naki kullum dada gaba yake tashi daga nan kiban guri kafin intashi kanki tashitayi dasauri tana turo baki tana qoqarin fita sukayi karo da sameer ya shigo dauke da murmushi akan fuskar shi yace to raka mata ni da nake namijima gashinan ai na hada kuma takama saki je ki dora abun daza ki dora tace yauwa yayana nakaina shiyasa nake sonka nagode ummi tace daman mana kyace haka tunda daman ai duk wani abu shiyake daure miki gindi kike yinshi zanyi maganin ku ne gaba daya sai muga inkinyi aure maga wanda ze na miki aikin gidan da ba kya kauna da sauri tace ummi ni ai ba auran da zanyi gwara inzauna awajenku nafi jin dadi tace to tunda agarin gaba gaba muke meze hana muzaun muzuba miki ido tace Allah ummi dagaske nake tace kinga fita kiban waje kije kiyi abun da nasaki tace to tafiya tana qara hade fuska ita ta tsani taji ance mata zatayi aure shikenan kuma sai ta tafi tabarsu ita bazata iyaba tana fita sameer ya juya ze bita ummi tai saurin kiranshi tace dawo kazauna daman ai duk kai kake qara lalatata takewa mutane abun dataga dama yarinya sai rashin son aiki ga shegiyar tsiwa yace kai ummi yanzu meye laifina danna kula da kaunwata itakadaice fa dani dole innu na mata so da kulawa tace ai sai kai tayi kaga nan gaba saika dena zuwa ko ina kazauna karinga yi mata duk abun datakeso da ayyukan ta dan bazan cigaba da wahalaba bayan ina da budurwa acikin gidana yace ai wannan me sauqi ne kar tadamu ze ringayi wlh cike da takaicin shi da yake bata shi kwata kwata komai za ace baze taba goyan bayan waniba sai de yagoyi banyanta tace kaga tashi kabar gurin nan kaida kullin baka canza hali yace Allah huci zuciyarki ummina Allah yabar mana ke yabaki tsawon kwana me amfani daman haka yake kullum idan yaga tana qoqarin jin haushi haka ze zauna yai tai mata dadin baki yana yikuwa zatasaki ranta tana jin dadin hakan har cikin ranta
bayan wasu dan shekaru ya kammala degree dinsa inda yakaranci ai likitanci fannin kwakwalwa bayan kammalawar sane kuma besamu aikin yiba sai malam ya dorashi akan harkar kasuwa inda yanema mishi tsaron wani shagon amininshi da suke kasuwancin su tare yafara zuwa cikin ikon Allah kuma sai suka samu budi adan qanqanin loakaci kuma duk da yawan 'yan matan dasuke kawo mishi qoqon bararsu garashi tunda ga kan yan makarantarsu zuwa masu siyayya wajensa amma beta ba jin ko da wasa wata ta mishiba kwatakwata bawacce ta kwanta mishi arai haryanzu itama kuma nadeeya haryau bata kula Samari anmata fadan amma abanza taqi ji malam da yaga abun masu ba me karewa bane kawai sai yasa mu ummi da maganar akan yakamata fa suyi wani tunanin abun da yadace akan yaran nan bawai subarsu haka suna kallonsuba karkada kai ummi tayi sannan tace ni aganina malam yaran kawai muhadasu aure inaganin hakan se yafi ai yace nima nayi tuna nin hakan amma kuma da na hanga sainaga to shi sameer yaza midashi tundade be san bamu muka haifeshi ba tace hakane malam ai daman ko badade ko bajima dole mu sanar dashi gaskiyar al amari kaga kuma yanzu ai yariga da ya mallaki hankalinshi ze fahimcemu ina ganin kawai yanzu ne lokacin da yakamata musanar dashi sannan muhada aurensu nasan bazeqi hakan ba duba da yanda suka shaku da juna inaganin baze bijirewa maganar mu ba kokwa yakagani yace maganarki gaskiya ce hakan yakamata muyi kawai ai da zafi zafi akan bugi qarfe kawai je ki kirasu dukan su yanzu ayita taqare asan inda aka dosa tace to tare da mikewa taji takirasu sukazo gabadayansu suka zauna aqasa tare da cewa baba barkanka da hutawa yace barkankude saida kowa yanutsu sannan malam yafara salatin annabi sannnan yafara magana a nutse yara kiran sunan shi yace sameer zan fara dakai domin wannan kiranma gaba daya domin kane cike da ladabi da biyayya yace to baba yana qara sake zama da nutsuwa domin jin bayanin da akace domin sane sannan malam yace gaba dacewa dafarko de zanfara maka nasiha akan duk abun da yasameka kadauke shi amatsayin qaddar da kuma jarabtar da Allah yayi maka domin ganin zakai hakuri da tawakkali ko kuma akasin haka ka rungumi qaddararka da hannu bibbiyu kayi addu'ar Allah ya sassauta maka ita kuma muma ka fahimce mu bada son ranmu haka ta faru ba kajini ya amsa dacew eh baba in sha Allahu duk da yadan shiga rudin jin wadannan magan ganun da besan inda suka dosaba mlm ya dan jinjina kai yace to masha Allah haka nake sonji ina qara baka hakuri akan abun da zakaji daga garemu shide haryanzu a qagare yake dajin abun daza ace mishi saida malam yadan numfasa sannan yace gaskiyar magana malam sameer bamune iyayankaba kuma bamune muka haifeka ba hasalima bamusan inda naka iyayen suke ba kawaide a....ba qarasa maganar dayakeba mikewar da yaga sameer din yayi bashi kadai bama har nadeeya saida ta mike dan bakaramin razana sukai ba dajin wannan batun dasauri malam yakamoshi yazaunar yace dan Allah ka kwantar da hankalinka kasaurare mu ko mubakadauke mu amatsayin iyayeba mu mun daukeka amatsayin da agaremu yanzuma muna da daliline shiyasa muka gaya maka da sauri sameer yashiga girgi kai cikin shashshekar kuka da yagama wanke mishi fuska yace baba dan Allah kace min mafarki nake kar kace da gaske ne abun da kakecemin ni wlh koma ina da wasu iyaye bazan taba zuwa wajensu ba ni kune iyayena ku nasani kuma ba inda zani inatare daku rungumeshi mlam yayi yace sameer ya isa haka dan Allah be kamata karinga irin wadannan maganganun ba katsaya ka saurareni da kyau kaji kai yadaga mishi kamar wani karamin yaro yazame jikinshi da ga nashi yazaun aqasa kamar mutum mutumi haka yake agun cikin nutsuwa malam ya labarta mishi abun da yafaru abaya da yanda akai yasameshi sosai sameer yashiga tausayin kansa dashi da mahaifirya tasa ahankali yafurta Allah yasa tana raye suka amsa mishi da Ameen sannan yace baba to a ina mutumin yake yace wlh sameer bansani ba gagan gancin da nayi kenan wlh na rashin karbar number sa danayi sanna yace sade mita addu'a duk ina da take Allah yabayyana mana ita duka suka amsa da ameen malam yamaida dubansa ga Nadeeya yace ke baza ki zauna bane kinyi mana tsaye akai kamar wata yar sanda ahankali takoma ta zauna inda ta tashi sannan yaci gaba da cewa sai abu na biyu kuma danake so na sanar da ku shine zamu hadaku aure tunda har yanzu banji wanda yace ga wanda yake so ya aura ba dan haka muka yanke hukunci da mahaifiyar ku kawai ahada ku tare tunda daman kun saba Kunsan junanku kunga kawai sai ayi tuwona maina ko yakuka gani inda me magana yayi dan ba wanda zamuyiwa dole acikin ku kunji sameer yace baba ai duk yanda kukayi daidene ni bani da zabin da yawuce naku saidema godiya dazan muka akan abubuwan da kuka min da dawainiya dani da bani kulawa ai ba abun da zan iyasaka muku dashi sai addu'a Allah yabiku da gidan aljannar fiddausi yabaku abun da kuke nema duniya da lahira Allah kuma ya..da sauri malam yakatseshi da cewa ya isa haka munyi maka ne domin Allah dan haka kadena ma na gdy kuma kacigaba da kallon mu matsayin iyayenka ko da wasa bamaso muga ka canza daga abun dakakeyi kajini yace In sha Allahu bazaku taba ganin wani canji da gareni ba aure kuma Allah yabamu zaman lfy malam ya amsa da ameen sannan yakalli nadeeya da ta sunkuyar da kai tunda taji anyi maganar hadasu aure yace to kefa muji ta bakinki ko kina da magana da sauri ta giragiza kai alamun bata da magana yace to naji dadi da biyayyarku agaremu kuma Allah yabaku masu yi muku kamar yanda kukayi mana suka amsa da ameen sannan yakara dayi musu nasiha sosai kuma me ratsa jiki itama ummi ta dora da tata suna gama yimusu yace musu zasu iya tafiya ya sallamesu sukai musu godiya da sllama suka fita kowannen su jiki babu kwari.......
*********
Sai munhadu anagab kuma wannan shafin bazan mata da shiba dan har kusan kuka yasani sai da nagama typing dinshi tsafa posting yarage min kawai arashin sani bayi saving dinshi yagoge gaba daya😭naji ciwon abun sosai wlh gashi kuma ni nayiwa kaina da kaina bare inhuce akan wani hmmm abunde ba dadi wlh
daga sabuwar marubuciyarku🖋
❤xeemat....love❤
Plss comment and share this book
[2/19, 7:12 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SAEKI SAMEER....💅
by❤xeemat....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Episode4&5🖋
*****cigan labari****
Furgigit dadda tayi tadawo daga duniyar tunanin da ta tafi sakamakon tabatan da Ameesha tayi ajiyar zuciya tasauke tare dacemata wai harkin gama shiryawar eh tace mata sannan tace nadadema dashirya wa harmafa naci abincin kuma tundazu nake miki magana amma kintafi tuna nin dakika saba waima dan Allah dadda kigagaya min abun da kike tunani kullum baki da aikin yi sai tunani ahankali tace hmmm bazaki gane bane Ameesha amma kiqara hakuri akwai lokacin dazan gaya miki komai sai kin kaqara girma tukunna baki Ameesha ta turo mata baki tace daman ai kullum haka kike cewa dadda ni wai duk wannan girman danayi wane irin girma kikeso inyi kuma tace saikin qara hankali tukun tace kina nufin daman kallon mahaukaciya kike min da sauri tace mata a'a nibaceba daga cewa sai kin kara hankali sai kuma kimin sharri ni yaushe kikaji nace miki mahaukaciya to dadda mekike nufi dahakan duk wanda akace mishi sai yayi hankali ai ana nufin mahaukacine shi tace to yi hakuri ni bahaka nake nufiba kizo kitafi kawai tunda naga bakida niyar baccin naga alamun yay 'yan tsiwarne suka motsa dan qara min bakinta taqara tura mata batace mata komai ba ta juya zata fita cike da jin haushin zantukan daddar tata ta tsani taga tana wannan tunanin da itabata san amfanin shi ba(nace injikiba)tana jiyo maganarta tanacewa au ko sallamama bazaki min ba to sai kin dawo Allah yakiyaye hanya kinji ko kigaishe min da maman Azeeman ko tsayawa bataiba bate tasa ran zata amsa mata ahaka tai ficewarta amma ta amsa mata da ameen acikin zuciyarta tana fita dadda tace ja'rar yarinya kawai me tsiwar tsiya da bata da gurin yinta sai akaina dake ni ta raina ai kin iya zuwa ana da miki na jaki bazaki tabuka uban komai saide ni kidawo gida kina min kuka kuma inrashin mutunciki yatashi ki saukeshi kaina ni ban ma san ubanwa kika dauko wannan halin ba dan nasan duk iskancin gyatumarki batai irin wannan ba ita kadai sai faman zuba take dadda bade mita ba....
Ameesha nafita direct gidan su Azeemar ta nufa tana zuwa ta bubuga gidan wani saurayi yazo ze bude sai kuma yatsaya yana cewa waye tace ya SALEEM nice kantagama fadama ya bude da sauri yana sakin qayataccen murmushi yace A'a ashe babbar bakuwa mukai barkanki da zuwa itama da fuskarta dauke da murmushi tace yauwa ya saleem barkan kade nasameku lfy yace lfy lau wlh shigo daga ciki mana kintsaya awaje sai kace gidan bakonki ne yafada yana matsa mata tashige ciki tana murmushi shikuma yarufe gidan yabiyo bayanta suka shiga cikin falon tare yazauna sannan yace mata kishiga ciki maman bata nan amma azeemar tana ciki kije inkun gaisa kuma kizo muyi zance anan ina jiranki tace to ya Saleem bari inshiga infito shima yace mata to amma dan Allah karkidade idan kuma kika dade harciki zanshigo in dakko ki wlh dariya tayi tace kar kadamu hakanma baza ta faruba yace tama farudin kiga aiki da cikawa yarinya yafada yana dan mata hararar wasa bata cemishi komai tasan inta biye mishi ba barinta zeyi ta wuce ba dariya kawai tayi tashige ciki shikuma ya kwantar da kansa yana wani lumshe idanu yanajinta harcikin ransa yake jin sanyi idan yaganta tana shiga ta tarar da ita tayi dai dai tana sharar bacci hankalita kwance qarasawa tayi gaban gadon nata tanacewa yarinyar nan bata gajiya da bacci wlh kullum mutum sai kace me cutar sleeping skilles hannu tadaga sama da iya qarfinta da Allah yabata ta dala mata duka a bom bom dinta aikwa amatuqar fugice ta tashi tana niyar kwasa aguje tabar dakin dan zafin dataji yasa tama manta a ina take dariyar muguntar da Ameesha take tafamayi ne ganin yanda duk tabi ta furgita daga dan wannan dukan datai mata aikwa a hassale tatsaya tana kallon ta tare dakai mata duka tana fadin wlh sai Allah yasa kamin idan banyafe miki ba wannan ai cin zaline da mugunta kinsan yanda kika tsoratani kuwa ina cikin bacci na me dadi kizo kitasheni kuma ma da irin wannan dukan haka takarasa maganar kamar zatafashe da kuka saboda takaicin abun da qawar tata tai mata cikin kunshe dariyar ta da take cinta tace ayya besty ta takaina besty ta nikadai I'm so sorry kinji nibansan zaki tsorata har haka ba kinji qawalli ta harara ta watsa mata tace anqi hakurin kitaahi ki koma inda kika fito ni ba ruwana dake ko a hanya kika gani kar kinuna kinsani yar rainin hankali kawai da wani bakinki tunna haihuwa da be qara girmaba kina min dadin baki to bazan hakura din ba taqarasa fada tana mikewa zata barmata dakin tiyi saurin tare gabanta tanacewa haba dan Allah nafa baki hakiri plssssss mana natuba bazan qaraba ta riqe kunnata tana matrairai cewa kamar zatai kuka sai lokacin bestyn tata tadan saki fuska tace naji to tace kin hakura kai ta daga mata alamun eh aikwa da sauri ta rungumeta tanacewa yauwa besty nagode daman nasan fushin ba inda zashi nasan dole zaki hakura qoqarin tureta tayi tana fadin au dole ma kikace ko da sauri tace aa wlh da wasa nake tace hmm da bansan halinki bane sai inyarda taraba jikin ta danata sannan suka koma suka zauna Ameesha ta oh ni yar jikar mutum daya nataho da murna ta dannazo na ganki amma nazo sai wani faman wulakanta ni kike tace kikade wulakanta kanki da baki min mugunta ba ai da duk haka bata faruba tace to nide abar maganar komai ya wuce naji zuwa nai kiban shawara akan gidan aikincan danakeyi wlh nagaji da cin mutuncin dasuke min kullum wahalar yau daban ta gobe daban ta gobe daban kullum acikin cin zalina suke dayi min mugunta iri iri kinsan dazu Allah ne ya taimake ni amma da tuni yanzu ina barzahu shegiyar matar nan da jikinta kamar na buhun dankali takusa yimin yankan da akeyiwa rago tsabar rashin imani Azeema ce ta katseta da cewa nashiga uku ni Azeema wane zunubin kika aikata mata haka tace hmm wlh kawai muguntace da baqin hali irin tasu ita da yarta amma ni banga abun laifi anan ba wai kawai dan BOSSAY yazo nikuma nazo fita an aikini sai yakini naje muna gaisawa.......nan de ta kwashe duk abun da yafaru atsakaninsu da kuma abun da sukayi mata ta fada mata tana qara jin zafin abun aranta tana dan goge kwallar da ta zubo mata hannuwanta ta ruqe tace Allah sarki besty kiyi hakuri dan Allah gaskiya na tausaya miki kuma ai Allah ba azzalumin bawa bane yanasane dake kuma zebi miki hakkinki nacin zalin dasuke miki Allah yasakamiki tace Ameen tace ni wlh daman dazaki bi tatawa dakin dena zuwa ma gaba daya tace nima ina tuna nin hakan to amma kinsan kudin da sukeban dashi nake samu inyi duk wani abu daya kama inyi amakaranta dasu nake biyan school peas dina idan nadena zuwa waze nabiya mun wadannan abubuwan kinga dadda bawani kudi ne da itaba itama kudin datake aiki dasu muke dan samu muna cin abinci da kuma dan qananu abubuwa da baza arasaba wlh bansan ya zanyi ba amma harga Allah nagaji da rayuwar nan da muke ciki tafada tana qara goge hawa yanta da yake zubowa cike da damuwa da tausayin qawar tata tace hakane kuma kiyi hakuri kicigaba da kai kukan ki gurin Allah in sha Allah nasan wataran zakiji dadi arayuwar ki Allah ze share miki kukanki yana sane dake nide shawarar da zanbaki kawai kicigaba da hakuri dasu goben kawai kishirya kije gidan sannan kibata hakuri ko me zasuce miki kar kida kai ki kallesu kuma kar kisa komai aranki tunda de kin riga kinsan halinsu kidena bari magan ganinsu suna tasiri akanki kibarsu da Allah kawai shize rama miki tace to ni wlh tsoro nake ji karnaje ko sunshiryan wani abun ina zuwa sukasheni ko suban guba inmutu tunda ba qaunata suke ba kuma basu da imani ko kadan tace karkiji komai wlh in Allah ya yardama ba abun dasu miki ai Allah yafisu kawaide ki dage da addu'a Allah ya tsallalar dake daga sharrinsu tace ameen zan gwada zuwa goben Amma nasan da kyar inbazasu qara yimun wani abun ba tunda bahaka suka soba ya musbahu yazo ya tamakeni tace kede wai banace kidena damuwaba kawai ki kwantar da hankalinki tace to shikenan nagode da shawarar ki bari inzo in tafi gida kar magrib tamin tafada tana miqewa tace to muje in dan taka miki kinga kuma mama bata dawo ba har zaki tafi tace kar kidamu ai watakil ma zuwa jibi inqara shigowa tunda ke baki da mutun ci bazuwa inda nake kike ba tace kinsan halin mama ai ba kullum take barina fita ba hmm kawai tace sannan suka fito daga dakin suna fitowa idonta ya sauka akan saleem da yake ta faman zabga mata harara tai saurin cewa laa ya saleem dan Allah kayi hakuri wlh namanta shaf na sha'afa muna ta hira yace daman mana kinshayani tun dazu ina tafaman jiranki ko kin kyauta nagode da wulakanci daman ai kinsaba tace tuba nake yayanmu aimin afuwa bani qarawa saiki gayawa wanda besanki ba komai kikai saiki wani ce ayi hakuri bani qarawa amin afuwa kuma ko goben sai kin qara yafa da da kwaikwayan muryata yanda take dukansu sai suka sa dariya saboda yanda yanayin maganar yace shikenan saiki tafi daman haka kikeso ba kyaso kizauna muyi hira yana fada yamike ya wuce dakinsa tace babban yaya ayi hakuri be tanka mataba yayi wucewarsa ita kuma tace uhm besty mutafi ina kara dadewa tace to muje suka fito suna tafiya suna yar hirarsu har takawo ta dede wata kwana da tanabi zata kai hargida sannan sukai sallama kowacce tatafi gidansu......
Musbahu be dawo gidan ba sai bayan sallar isha'i yana dawo wa kwa be tsaya ko ina dan baya son haduwa da mom dinshi ya nufi part dinshi saidai kuma kashh bekai da shiga ciki ba ya tsinkayo muryarta tana cewa to munafuki ina zaka ai daman ai daman zaman jiranka nake zaka wani zo kawuce sumsum kamar barainiyar mage dawo wa yayi yazo har inda take atsaye yace mom bafa abun dakike tunani bane ni bawai wucewa naiba inasane kawai danna ga bakowane shiyasa na wuce tace karya kake kuma gidan ubanwa kakai ta yace mom gidansu nakai ta mana dan Allah mom kidena irin wadannan abubuwan kina batawa kanki lokaci akan 'yar shilar nan dabata da komai bata dakowa ni wlh mamaki ma nake idan naga kina daga murya akanta shiru tayi tana sauraronsa sannan yaci gaba da cewa ni yanzu abun danake so dake kirabu da ita ni da kaina zanyi miki maganinta da kaina basai kin wahalar da kankiba ai kinfi qarfi kiringa tsayawa da ita wataran ma ai sai ta rainaki kawai kirabu da ita kibar komai ahannu na zakiga yanda zanyi da ita yanzuma da na fita da ita ai bakiga yanda naimata naci mutuncin ta akan wahalar min ke da tayi ko da wasa gobe bazata sake aikata kwatan kwacin abun da tayi yau ba ajiyar zuciya ta sauke sannan tafara washe baki dajin batun dan nata harda rungume shi dan jin dadin kalamansa sai yanzu tagane ashema zubar da ajinta takeyi akanta taba kin nashi kuma da gaskiyar shi tasan idan taci gaba watarana yarinyar nan sai ta mayar mata da martani dan ta lura da ita kamar zatai tsiwa watakil tana raga musune dan sunfi qarfinta kuma tana aiki aqar qashinsu ne shiyasa amma idan suka qureta wataran reshene zai juye da mujiya sunanta da yakirane yadawo da ita daga tuna nin data tafi ta amsa masa da yauwa son wlh harkasa naji sanyi araina wlh ai na dauka bayanta kakebi shiyasa kaji ina tai maka haka amma yanzu tunda ka ganar dani kuma ka dorani ahanya daga yanzu ba abun daze kara hadani da ita bare hartakai da renani zan ringa hade mata rai ba ruwana da ita idan kuma tai min kuskure duk min qanqantarsa zan gayamaka ka hukunta min ita yace yauwa mom haka nake son ji dazarar ta miki ba dede ba ki gaggauta sanar dani kawai tace to shikenan ba matsala wlh baka ji yanda naji dadin maganar nan taka ba yace mom ni bari inshiga ciki dan wlh agajiye nake tace to baka ci komai ba haka zaka kwanta yace kar kidamu naci abinci agidan su wani abokina tace to shikenan sai da safe yace Allah yakaimu sannan ya wuce yana cin dariyar mahaifiyar tashi da tayarda da shirgatan dayayi ta yarda kuma lokaci guda bahama giya kawai(inji ni fa ba injishiba)yana tafiya itama ranta fes fess tahaura sama kai tsaye bedroom din Rasheeda ta nufa tana shiga tasameta tafito daga wanka tana shafa mai taje ta zauna abakin gadon nata tana kallon yarta ta tace my daughter you know what?tace no mom saikin fada naga tunda kika shigo kike sakin smiling what happened tace hmm ashe duk shirme muke akan yarinyar nan sai yanzu da yaron nan yake ganar dani sannan nagane duk yanda sukai da shi ta kwashe taga ya mata tana taqara sakin smiling taga yar tata ko juyowa ma basai ba bare ta tanka mata tace daughter yade naji kinyi shiru bakice komai ba ko bakiji dadin hakan ba shiru tayi mata ba amsa tana tunanin yama za ai hakan tafaru yaya musbahun da ko laifi kaimishi befiya daukan matakiba har saika kureshi sannan zakaga bacin ransa da irin matakin daze dauka shine kuma har ze gaya mata wannan maganar tayarda da wannan ta tsuniyar tashi dan wlh wannan tatsuniyace kawai ba wani mataki da ze iya dauka amma tunda ita mahaifiyar tata bata gane ba gwara kawai ta rabu da ita idan taga beyi komai ba dakanta zatagane cewa shirgata kawai yayi dan haka kawai sai tajuya tace wa mom din tata sannan tace mom hakan ma yayi kawai kibarshi da itan tunda haka yabukata tafada mata tare da kakalo murmushin da bekai zuciba iyakarsa kan lebe itama murmushin takara yimata tare da cewa niko ina sakon da nace miki kije gurin saratu kikarbo min tashi tayi daga inda take tana tafam yatsina fuska tace ni wlh namanta sede gobe idan ban mantaba naje inkarbo miki tace to shikenan ai sai goben kawai tace uhm hum tana qarasawa wajen makekiyar wardrobe dinta tazuge part of dressing sleep ta dakko wata fingileliyar riga iyakar ta gwaiwa amma tana da dan kauri kadan tasaka tadawo wajen bed dinta da har yanzu mom din tata tanazaune agun tana kallon saida tahau kai sannan tace mom why are you looking at me like dat ta dan girgiza mata kai tare da cewa nothing tace ok am sleep so u can leave tace to shikenan good night tafada tanaqarasa fita daga dakin ita kuma taja blanket takwanta ta kashi light din dakin ta dauko wayar ta tashiga contact dina ta dannawa wata number call da naga anyi saving dinta da my everything tana kira har tagama ring ba adaga ba har dada takira wajen sau goma amma no answer haka ta hakura tayi cilli da wayar gefe tanjin haushin kin dagawar da yayi haka ta kwanta sai faman juye juye take takasa baccin tana cikin hakan taji wayar tafar vibrantion da sauri ta dauka tana yin answering gudun kar kiran ya katse(nace badan jan aji irin namu na mata kar kibada muman malama Rasheeda)tana daga daga can bangaren Akace assalamu alaikum babyna ahankali ta lumshe idonta tanajin yanda sonshi ke qara shigarta ko sallamar da yayi mata bata amsaba tace cike da shagwaba tace babyyyyy harda wani jansa u don't pick my call why yace am sorry wlh bana kusane kuma bagashi nakiraba kinsande inagani bazan qi daga warkiba ko dan turo baki tayi kamar tana gabansa tace to naji ykk yace lfy lau and you tace ba lfy ba yace what wrong with you baby na fada mun tace duk bakai bane yace nikuma me nayi tace dazu bana ganga da wannan banzar yarinyar ba kuna tafam dariya kuma sai kallon ta kake tayi tafada kamar zatai mishi kuka budar bakinshi sai cewa yayi which girl kike magana cike da takaicin tambayar tashi tace kana nufin baka santa ba shikuma yanasane yace mata haka saboda banzar data kira da yarinyar shiyasa yace mata be gane wacce take nufiba sannan yace nifa kin min bayani yanda zan gane kwata kwata ban fahimci wace banzar yarinyar kike nufi ba a hassale tace mishi yar aikin gidan mufa nake nufi yace ohhh wai baby meesha kike nufi ai sai yanzu nagane ni nama manta munhadu yau daman nazo ne zan.....bekarasa zance da yake yiba da qarfi tace what... menaji ka kirata dashi shiko saida yajanye wayar da ga kusa dashi yagama dariyarsa ganin yanda tai magana da qarfi kuma daman dagan gan yai hakan yasan hakan zata faru dan yasan kwata kwata bata son yarinyar shiyasa yayi mata haka yana gamawa ya mayar da wayar kunne yace hello hello baby wai mekike cewa bafa najinki tace nima ai banjika dazu amma yanzu inajinka yace nima haka watakil network ne yadauke shiyasa tace eh haka nace me naji kakira sunan yarinyar nan dashi dazu yace baby meesha yakara fada mata batare dajin komai ba tace mekake nufi kenan yace da ranki yagaya miki tace au haka ma zakace yace to da mekikeso ingaya miki nifa wlh bana son wannan qorafe qorafen naki ke kullum baza ai hirar arziki da keba sai kin ce ke kaza ke kaza bana miki kaza wace uwa wace arziki wlh nagaji dajinsu yakamata ki nutsu kasan inda yake miki ciwo da bazan juri irin wadannan abubuwan nakiba yana cikin magana kawai yaji tasakar mishi kuka aikwa atake yayi tsaki kawai ya kashe wayarsa tanajin hakan takara fashewa da wani kukan me cin rai tana ayyana abun da zatayiwa yarinyar nan dan aganinta duk ita taja mata yazo yana yimata wannan fadan ahak taci kukanta ta gaji tayi shiru ta qara saqe saqen abubuwan zata yi gobe ahaka har bacci barawo yazo yadauke ta..........
************
daga sabuwar marubuciyarku🖋
❤xeemat....love❤
Don't forget Pls comment and share it
My WhatsApp number 08124226526
Pls banda kira
[2/19, 7:12 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Episode 6&7🖋
****Ameesha****
Tun wajen qarfe 7 nasafe ta tashi ta fara shirwa wajen 7:30 tagama kamai ko abinci bata tsaya taci racewa dadda idan tadawo taci tai mata sallama tafita tana tafi tana karanta
( Allahumma lasahala illa maja'altahu sahala wa'anta taj'alal hazna iza shita sahala)
Dakuma duk addu'ar datazo bakinta harta qarasa bakin gate din gidan tabuga me gadi yazo ya bude mata tare da lekowa beyima maganaba tace baba barka da safiya ina kwana da fara 'a afuskarshi ya amsa mata da lfy qalau KHADIJATU shi haka yake kiranta saboda shine sunan ta na gaskiya yace harkin qaraso kenan tace eh wlh harma naso in dan makara tafada tanasa kai cikin gidan yamatsa mata tawuce tana ce mishi sai anjima yace Allah yakkaimu afito lfy tace Ameen sannan ta wuce gudan kar suhadu da mutanan gidan yasa tabi ta baranda tashiga kitchen da sallamarta lami dake tsaye gaban gas tana preparing din breakfast tajuyo ta amsa mata tana cewa hajiya Ameesha sai yanzu kuma jiya dana dawo banganki ba ina kikaje ina tajiranki baki dawo ba dan sai wajen magriba natafi daga gidannan amma shiru me yahanaki dawowa ince da lfy ko qarasa shiga tai taqaraso inda take tace lfy amma qalau ba da mamaki lame take kallonta da cewa me yafaru kikace haka tace hmm kede bari kawai zan baki labari sai munsamu lokaci mun zauna tace to shikenan kishiga kifara naki aikin danni harna kusa kammala karin kumallon ba abun dazaki tayani tace to shikenan dake kullum tana riga lamin zuwa idan tazo tafara yin nata sai suyi abinci tare tana dan tai maka mata da wasu abubuwan saboda bazasu bata girki ba ita kaidai tayi yarinta dayawa gashi kuma tana zuwa school shiyasa suka qara dame yi musu girki itakuma tayi share share da goge goge da wanki toilets to tana gamawa sai ta tsaya suyi girkin tare saboda tanason girki arayuwarta komai taga ta dafa sai tayi qoqarin taga ta iyashi zuwa yazu kwa saidai muce Masha Allah dan ba kallar abuncin da bata iya ba saboda lame ta qware gurin iya girki,har zata fita daga kitchen din sai kuma tadawo da sauri tace aunty Lami ina fatande masu gidan nan basu tashi ba ko dan wlh banaso muhadu har inbar gidan nan da rashin fahimta lame take cewa baganeba me kikayi da bakyason ku hadu sai kace yau kikafara aiki tace ai labarin dazan baki kenan wlb laifi nayi musu jiya tace ke daman ai bakya gajiya dayi musu laifi kullumma cikin laifi kike tace ai najiya yafi na kullumma dan saida suka lakadani son ransu tace tabb kina ruwa kam kishiga kifara kar kiqarawa kanki laifi kuma da kike cewa baza kuhaduba har kitafi yazaki da gyaran bedrooms dinsu da kuma wankin bandakunan zaro ido tayi tare da dora hannunta akai tace nashiga aljanna nayi tsudum tsudum yazanyi dan Allah danni wlh nama manta dahakan tace keki sani kuma kitsaya kitazuba anan harsu sufito suga baki komai ba kinga sai sukara maimaita miki abun da suka yimiki jiyan dasauri tayi gaba tana fadin Allah yaqara kiyayeni dan bana fatan hakan tasake faruwa tana tafiya tana magana har taqarasa cikin falon cikin sauri tafara gyarawa adan qan qanin lokaci tagama duk abun daya kamata tayi tana tuna nin yanda kuma zata haura upstair din dan tafiso ma sai sunfito waje yin breakfast sai ta salallaba taje ta gyara musu tai sauri tafiti batare da sungantaba tana cikin wannan tunanni kawai taji takun takalmi amun za asakko qasa sai tai sauri tashi ge kitchen tana shiga suaki karo da lame saura qiris tabugeta kayan hannun ta suzube da sauri tamatsa tana cewa dan Allah aunty lame yi hakuri wlh ban luraba tace bawani nan wai ke baza kinutsu ba sai wani zagaye zagaye kike sai kace wani ne yace kiyi laifin wuce mokama ciki marairaicewa tayi tace Dan Allah kibarni inshiga tafiyafa naji alamun wani daga cikinsu zai sakko tace sai kuma me dalla wuce muje ungo wannan ruqemin mukai dinning mujera kan suqarasa fitowa badan taso ba dan bataso taringa yawan yi mata musu dan haka kawai sai tasa hannu takarba tabita abaya suna qarasawa suka ga mom din agurin harta rigasu zuwa tana mamakin meyasa basu jere abincin da wuriba gashi da wata irin yunwa ta tashi daman tasaba bata wasa da cikin ta shiyasa kullum hawa take kamar anasawa fulawa yis gabanta sai faduwa yake tunda tahangota agun ahankli take tafiya kamar munafuka lame ce ta ajiye na hannuta tanacewa hajiya barka da safiya dafatan kin tashi lfy bata jira amsar taba dan tasan daman ba lalle ta amsamata ba saboda tsabar wulakanci da rashin sanin darajar dan adam irin nata sannan tace hajiya ina neman afuwa aga farceni rashin gammawa da wuri wlh yar matsala aka samu bata kulataba har saida tagama maganarta sannan tace mata dalla malama rufemin wannan banzan bakin naki kizuba min abinci bayan batan lokacin dakikai kuma kinzo kina cikani da surutu dasauri tabude tafara zuba mata abun da tadafa sai lokacin ta lura da bataga flacks din tea ba tajuya tana kallon Ameesha da ta rakube abayanta tace bani to tafada tana mika mata hannu itkuma tabata tanshirin juyawa tace baki iya gaisuwa bane kin wani tsaya sai kace munafuka Ameesha runtse ido tayi jin abun da lame din take mata sai kace bata San halin da take ciki ba meyasa zatai mata wannan tonan siririn ba saida tagama karanto addu'a acikin ranta sannan tadaga qafa da kyar taqarasa gaban yar sukuta😅 ta tsugunna tace mom ina wuni itade baza tadena cemata mom ba dan aganinta ai tahaifeta tunda ta ajiye manyan 'ya'ya kuma harga Allah gani take intace mata aunty kamar tayi rashin kunya sannan taka cewa dan Allah kiyi hakuri wlh bazan qaraba ta qarasa fada idonta na ciccikowa da kwalla kawai jira kawai take taji shaqa amma sai taji shiru kamarma ba mutum agurin ahankali ta dago ta saci kallonta taha abuncita take tafama ci kamar ma batasan da zanmata agun ba haka tai ta zama hat ta kammala cin abinta ta mike zatabar gurin Ameesha taqa cewa kinji mom dan Allah kiyi hakuri wlh b....bata qasaraba takatsata da cewa idan kika kara min magana wlh sai na canza miki kamanni agunnan sha sha sha kawai tafada tana barin gurin wani irin mamakine ya rufeta da taga batai mata komai ba doguwar ajiyar zuciya tasauke harda dafe qirjinta sannan tamike tana makale kafada irin I don't Care dinan tunda de ba abun tai mata ai da sauqi sai taje tai tayin kunbure kunburen ta ita badamuwarta bace damuwarta daya shine ace za ataba lfyr jinkinta shine zata damu tana shiga ta rungume lame tabaya tace kinga ba abun da taimin Allah yataimaki inji lame tace wlh kuwa Allah yasade ta hakura kenan Tace mata ameen sannan suka cigaba da aikin gabansu......
Rasheeda da tana daki takasa fitowa saboda kukan da tasha jiya yanzu kuma sai tashi da ciwon kai dalilin da yahanata fitowa da wuri kenan da kyar ta iya tashi taje tayi wanka tashirya cikin dogurar riga blue ta daure kanta da mayafinta ta fito saboda yanzu ta danji sauqi kan nata yadena yimata ciwo saide bata jin dadin jikin sosai dakin mom din tata tafara shiga ta tarar da ita tana waya tana ganin yar tata tacewa wanda suke wayar to shikenan sai kajini sannan ta kashe wayar tana kallon yarta ta tace daughter kin tashi lfy sai yanzu kika tashi bata amsa mata duka tambayoyin datake mata taqarasa ta zauna akusa da ita tare da dora kanta akan kafadarta kawai sai tafashe mata da kukan shagwaba hankali tashe ta dagota daga kan kafardata tana ruqe fuskarta tace me kuma yafaru waya taba min ke wayajawa kansa bala'i kina dani kike barin damuwa tayi tasiri akanki tafada tana goge mata hawayen ta sannan taqara rungumeta tana bubuga bayanta sai da tabari kukan nata ya lafa sannan ta dago ta tace shalelena gaya min wanda yabata miki ra yanzu muhaura gadon mahaukaciya dashi da sanyin sa safiyar nan za asaki zubar da hawaye taqarasa fada tana tana tsareta da ido tace kenake saurare cikin shashsheqar kukan da ta gama tace mom wlh Allah akori yarinyar can tabar gidan nan wlh na tsaneta so take ta rabani da babyna cike da rashin fahimtar inda maganar tata tadosa tace wai mekike maganane akai jiya ba mungama mganaba gaba daya me kuma ya qara dawo da maganar bayan ta wuce cikin jin haushin abun da Bossay yayi mata a daren jiya tafara korawa uwar tata yanda sukai dashi jiya tace to kuma shine kike wannan damuwar haka ni ai banga wani abun tada hankali awannan maganr ba gaba daya kinsande ko giyar wake yake sha be isa yafasa aurenkiba kuma muddin ya aure ki shida kuma auren wata macen saide alahira idan anayi kuma bama wannan ba ki tuna asalin yarinyar nanfa bata da asali bata da gata bata da galihu ina zatai wata daraja a idonshi barema har yayi tunanin sonta kuma uwarsama baza taba yarda ba ya auro mata yar talakawa marar asali ba turo mata baki tayi tace Bakiga ayanda nagansu bane jiya kuma haka mafa yake ce mata wai baby meesha in basonta yake ba meyasa zena kiranta da hakan tace kika sani kodan haga tayi mishi yarinta ne shiyasa yake cemata haka tace nimafa baby yake cemini tace ai ana fada wannan ai nasoyayane bayanzu naji kema kina cemishi babyn ba kinga shima dole yace miki haka tunda babynce agurinshi gashi kuma yakawo kudin auren ki (hmm Allah yakyauta wai uwace take cewa yar ta haka Tabb bakamar Muba kayi zancen sauryi ma agabansu acima uwa wlh) dan haka kikwantar da hankalinki kawai kinji shalelena kai ta gyada mata Kawai taciga ba sacewa yanzu kitaahi muje kiyi breakfast nasan kinajin yunwa batai mata musu ba ta mike suka fita tare amma duk dahaka bataji zata iya barin yarinyar nanba hakan nan batare da ta dauki kwakwaron matakiba dan wlh ta tsaneta har cikin ranta take jin tsanarta suna fitowa suka nufi kan dinning taja mata kujera tazauna da kanta tayi serving dinta tazauna akusa da ita tana kallon ta har takammala sannan suka dawo falo ta zauna ita kuma mom tace Mata bari tashiga daga ciki tafito Kai ta daga mata kawai ita kuma tawuce sama wayarta ta dauka ta fara daddannawa Ameesha data gama bawa lame labarin abun da yafaru jiya cike da tausaya mata tace Allah sarki gaskiya kinji jiki sannufa tace hmm jin jiki ai ba kadan ba amma ni tunda yau basuyi mini komai ba ma da sauqi tace aikam de kinga kitashi kije kar ki fusatata tayo kanki tunda daman haushinki mikewa tayi tare dacewa bare inje ingyaro bedrooms din inzo intagi gida dan wlh wani bikin yayar kawarmu akeyi inje inshiraya dawuri kar lokaci ya qure min gashi sai naje gurin telama na karbo ankona tana gama fatada bata jira cewar taba tafice tana dab daza ta haura upstairs din taji ance keee zonan ita kwakwata ma bata lura da ita ba cike da zulumin me kuma zatai mata tajuyo tadawo gaban ta kai qasa tare datacewa aunty gani ina kwana bata amsaba ta kawai saiki tayi ta kamo kunnnan ta da qarfi tancewa ke marar kunaya ko marar mutunci kirasa da wanda zaki tsaya kina wa dariya sai babyna to inaso inga ya miki cewa yafi qarfin ki nesa ba kusaba hanyar jirgi daban ta mota daban yatara komai kyau,gayu,dukiya,asali,arzuqi,ilimi babu abun da yarasa ke koma gaya min me kike dashi waye ubanki marar asali yar tsintuwa kawai waya sanima ko uwarki ayawan ta zubar tasameki ayawan gantalinta nabin maza dan da alamabaki kama da 'ya'yan sunna ba daga ganinki kinfi kama da 'ya'yan shegu tasakar mata kunne tanaqarsa da cewa yar titi kawai yar bakin kasuwa shegiyar yar shegiya ke shegiya uwarki ma sheg......bata qarasaba sakamakon jin wani hadaddan maruka har biyu akan kyakkyawar fuskarta da saida taga *ster* ta dafe fuskarta tare da dagowa ta tabbabtar da abun dataji da gaske ne ko kuma mafarki take.........🖋
******************
MASARAUTAR SARKI SAMEER
*******************
Karkubari abaku labarin wannan littafin me salo iri iri daban daban kubiyo ni domin jin yanda wasan ze fara meyeke wakana acikin masarautar sarki sameer kuma waye ya zabgawa RASHEEDA maruka kuma da gaskene AMEESHA yar shegiya ce kamar yanda Rasheeda tafada?muje zuwa amsarku tana gaba zuwa gobe in Allah yakaimu...
daga sabuwar marubuciyarku🖋
*************
❤xeemat....love❤
Don't forget pls comment and share it
My WhatsApp number 08124226526
Pls banda kira
**************************
[2/19, 7:12 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER.....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Episode8🖋
******************
MASARAUTAR SARKI SAMEER
******************
*masarautar sarki sameer* gagarabadau masarauta ce datake cikin wani yanki a qasar laraba me cike da dumbin tarihi masarauta me adalci dajin tausayin al'umma me jinkan bayinta awasu shekarun baya da suka wuce amma banda yanzu da komai yacanza saka makon sarkin da yake kai ayanzu kwata kwata ba imani atattare dashi bayajin tausayin talakawa da duk wani wanda yake karkashin ikonsa zalinci da mugunta da cin zarafin mutum ba abune me wahala agareshi ba kuma inde mutum yanaso tasu tazo daya tofa dole shima sai yazama me irin halinsa watakon mugu irinsa me irin banzan halayensa yanzuma hakanne ke faruwa wani tsohon mutum ne ya hade hannayen sa waje daya hawaye na zuba akan fuskarsa kamar tap yace ya me martaba dan Allah naroqeka kaimin rai badan halina ba wlh nabaro matata cikin mawuyacin hali bata da lfy rai ahannun Allah wlh asibiti zan kaita shiyasa harnazo nawuce ban lura da motarku ba wlh kwata kwata hankalina ba a kwance yakeba ba kataimaka kabarni intafi karkasa su rufeni tuba nake wata mahaukaciyar tsawa wani bafade yabuga mishi yace yiwa mutane shiru anan gurin dasauri ya hade bakinshi guri daya daya yana kumashe kukan da yakeson kwace mishi dan takaici yagama cikashi na wannan tsawar da yaron nan ya buga mishi dukansu dagashi harsarkin bawanda be haifa ba amma suke mishi wannan cin mutun cin saboda kawai Allah yabasu mulke sai suringa cin zalin mutane yana wannan tunanin
wannan bafadan da ya bugamishi tsawa yace Allah ja daranka sarkina me dara taci gida sai ceto wanda bayason akawo masa wurgi cikin lamuransa meyanke hukunci cikin adalci(nace hmm ko ina adalcin yake anan wai me adalci ko kunyar fadama beji ba tir da halinku)
saida yagama kodashi sannan yace hukuncinka muke jira ya shugaban mu saida yagama shan qamshinsa yasaki wani qasaitaccen murmushi sannan yace inaso afara rabashi da kayan jikinshi sannan ayi masa doruna hamsin abaya guda ashirin kuma akan ruwan cikinshi sai shabiyar a hannunsa na dama shabiyar kuma ahannun sa na hagu in aka hada duka bulala dari kenan kafin kuma afara inaso afara zuba mishi ruwan sanyi idan angama kuma kar abari yasa kayan akaishi dakin qasa akulle har sai yayi kwana uku aciki sannan kuma banyarda akai mishi abinci kullumba yau kar abashi gobe abashi saudaya jibi kar abashi washe gari kuma idan anfito dashi wajen qafe bakwai nasafe sai abashi sannan anuna mishi inda sashen bayi suke abashi daki da safe kuma zafara aiki a qarqashin ikona daga yau ya dawo bawa acikin masarautar nan yana gama fada yajuya ze bar gurin
dasauri bawan Allah nan ya rarrafa gabanshi yana cewa dan Allah kayi hakuri ka yafemin duk hukuncin dazaka min kaminshi amma dan Allah kar ka hanani komawa gida matata da yayana zasu shiga wani na rashin gani na dan basu san inda natafi ba ko kuma kabarni inje insanar dasu halin danake ciki na roqeka kaimin rai Dan Allah yana roqonsa yana faman goge hawaye danshi duk abun dasuka fada zasuyi mishi baidaga mishi hankali ba sosai kamar maganrsa ta qarshe akan cewa yazama bawa agidan idan yazauna waze kula mishi da iyalansa sarki daya gama fusata da tare shin dayayi yadaga qafa ya take mishi hannu yaqara gaba yana cewa kukara mishi hamsin akan darin sannan kugaya mishi ko dawasa yayi niyar barin gidan nan daga shi har iyalan nasa sai sun ziyarci lahira gaba dayansu yafada yana tafiya tare da maqarrabansa suna goya mai baya
jin wannan batun yasa bawan Allahn nan kamewa agurin be kera motsawa ba saida yaji anfara daga shi anfara qoqarin za'a cire mishi riga haka yanaji yana gani yatsaya kamar mutum mutumi yakasa ko motsi har akagama cireta akatafi kan wando shima akacire akabarshi daga shi sai boxes suka fara aiwatar da abun da aka umarcesu suyi mishi........
***********
*RASHEEDA*
dagowar dazatai idanun ta ya sauka akan DADDA dasauri ta zaro ido waje tana qare mata kallo awulakane cikin zafin nama ta daga hannu itama zata mayar mata da marukan da tai mata saide hannun ta baikai ga qarasa wa fuskarba taji anruqe mata hannu tajuyo tana kallon ta Ameesha da ta ruqe hannun ta tace kar ki kuskura hannun ki yataba ta dan wlh na lahira sai yafiki jin dade kuma daman ko bata mareki ba ni da kaina sai na mareki nazubar miki da hakora nafasa miki baki inga da wanne zakiringa zagin matane ko angaya miki shiru shiru tsoro ne ta fada tana sakar mata hannu ta sa hannu tana goge hawayen dasuke zubowa har yanzu sun kasa tsayawa dadda da har yanzu bata furta komai ba tace ai da kin barta dana tantance mata aya da tsakuya da tagane shayi ruwane tana gama fadar haka taja hannun da niyar su fita taji anruqeta ta juyo taga waye yariketa sai taga matar gidance fuska adaure tace sakar mata hannu mutafi daga yau kuma baza ku qara ganin qafarta agidan kuba bare har kuji dadin wulakan tata ba ko angaya muku talauci haukane dazesa kuna wulakanta ta ba daga yau tabar gidan marar sa mutunci kawai kuma wlh...bata gama fada ba taga tadaga hannu zata mari Ameesha tayi saurin janye ta ta mari iska aikwa a haukace tayo kanta zata wawurota taji andaka mata wata irin tsawa ance wlh kika kuakura kika taba yarinyar nan sai ranki yayi mummunan baci da sauri duka suka dago suna kallon me yin wannan maganar.....
**************
*AZEEMA*
tana zaune aga ban maman ta sai shashsheqar kuka take yiwa mamanta sannu tanacewa mama ki kwantar da hankalinki dan Allah wlh nasan baba ba abun da ze same shi duk inda yake nasan yanzu tunda safiya tayi yana kan hanyar dawowa gida kuma kinga yaya saleem ma yatafi nemanshi yanzu zasu dawo kinji ki kwantar da hankalinki kar ciwon ki yakara tashi kinga da kyar muka samu jiya ya lafa kinji dan Allah tafasa tana kama hannun ta da dan girgizata alamun tafahimce ta tade na faman zubar da hawayen datake suna cikin haka sukaji sallamar saleem da sauri Azeema ta mike tana cewa yaya saleem kasamo labarin inda yake cike da rashin jindadi yagirgiza mata kai yace wlh har yanzu de bawani labari har gurin aikinsu naje amma suka ce min sude sunga ya hau mashin hankalinsa atashe yana ce musu sai gobe matarsa ce ba lfy suka ce mishi Allah yabata lfy yace ameen ya taho tundaga nan basu qara ganin saba yaciga ba da cewa kuma duk inda nasan yana zuwa naje amma bansame shi ba kuma banji wanda yace min yagan shi ba saida ya numfasa sannan yace bari inyi wanka inkara komawa ko Allah zesa adace tace ameen Allah yasa haka ya nufi dakinshi jiki babu kwari ko kallon maman tasa beyiba dan bayaso yana ganinta a irin wannan yanayin shima ba qaramin tashin hankali yake shigaba yana wuce kwa takara fashewa da kuka dasauri taje gabanta ta rungume ta itama tana qara fashewa da kuka haka sukai ta kuka ba wanda ze rarrashi wani sai da sukai me isarsu sannan Azeemar tafara janye jikinta tana qara rarrashin mamam tata da kwantar mata da hankali duk de itama nata hankalin ba akwance yake ba
da rashin dawowar mahaifin nasu gida....
Wasa wasa de sai gashi har wajen magariba babushi babu dalilimsa ba alamar sa babu alamar me kama dashi zuwa lokacin kuwa ba karamin tashin hankali suka shigaba kowa da irin tuna nin da yake wani yana tuna nin ko ansace shi wani kuma yana tuna nin ko wani abunne mummuna yasame shi ko kuma ma mutuwa yayi awani wajen basu saniba kowa de da irin nasa hasashen........
(nace Kutambayi xeemat.... watakil tasan inda yake wlh😜)
***********************
daga sabuwar marubuciyarku.🖋
❤xeemat....love❤
Don't forget pls comment and share it
My WhatsApp number 08124226526
Plssss banda kira
[2/19, 7:12 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER.....💅
by❤xeemat....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Episode 9🖋
****************
Cikin tsanani mamaki da yagama cika zuciyarsa wata kon Rasheeda da kuma hajiya sadaiya ita tana tuna nin me hadawo da mijinta a irin wannan lokacin da safe kuma ma be sanar da ita kwasam sai ganinshi sukayi itama Rasheeda na tuna nin me yadawo da abbanta yau bata saniba kode mom daman tasan da dawarta sa amma bata gaya mataba duk suna cikin wannan tunanin yakatse musu ahi da tambayar me yafaru me ya kawo wannan rikicin ne me ya haddasa fadan haka harta kai ake doke doke cikinsu bawanda ya iya bashi amsa saida yaqara buga musu tsawa yace wai ba magana nake muku ba cikin inda inda hajiya sadiya tace alhaji bafa wani abune ya faruba kawai fa....
Wata uwar harara da yabuga mata ita ta sata saurin hadiye maganar da take yace bafa nason sha shancin nan irin naki ko ya ina ganin abu da idona kice min ba komai dan kin maidani mahaukaci shiru tayi tana sauraron magan ganun dayake gaya mata ji take kamar ta shake mishi wuya yaza ai yazo yana mata fada agaban kaskantunan batare da tace mishi komai ba tajuya tabar gurin tana faman sambatu acikin ranta tacika tai fammm da haushi ganin tafiyar tata ne yasa ahi dawo da hankalin sa ka su dadda yace dan Allah baiwar Allah kuyi hakuri nasan halinta akan fadan rashin gaskiyar ta dadda ta jinjina kai tace ba komai alhaji amma fa kaja mata kunne akan abun da takeyiwa jikata dan ina hakuri akan komai amma bana hakuri idan aka taba min jika ta tofa sai inda qarfina yakare bana ganin kowa da gemu Ahe tana kaiwa nan taja ta suka fita da kallo yabita kamar wani sakarai sannan yajiyo da kansa yana kallon yar tasa da takasa barin wajen kanta akasa yace ke uban me yahadaku fada da wannan tsohuwar daga inama take cikin da shashshhiyar muryar ta daba ta fita tace kakar me aikin muce yace um hum inajinki yimin baya nin abun da ya hadaku kasa magana tayi saboda batasan ma ta inda zata fara yi masa bayani ba ya fahimceta ganin bata da niyar magana yasashi cewa bace min daganan kafin in tattakaki agurin nan marar kunya kawai sai na saita muku zama daga ke har uwar taki me daure miki gindin zama yana kaiwa nan amaganr sa yabi bayan matar tasa yaje yaci yaci gaba da zazzaga mata masifar daman sun saba kwata kwata basa jituwa kamar ba mata da miji ba fahimtar juna atsakanin su shiyasa ma idan yayi tafiya sai ya kusan wata uku hudu be dawoba kuma idan yadawo ko wata bayayi yake kara komawa itama kuma tafi son hakan saboda tafi samu tasaqa ta tawala tai abun da ranta yakeso batare da shakkar uban kowa ba saboda ta tsani atakura mata arayuwar ta tafiso duk abun da ta qudurta yinsa to sai ta cimmashi shiyasa tasu batazo daya ba inde yana nan fa to duk abun datai laifini dan badan son datake mishi ba da tuni ta rabuda shi saidai kuma baza ta taba iyawa ba saboda ba karamin sonshi take shikuma da wannan damar yake mata abun da yaga dama idan tayi mishi hauka kuma yace wlh zata bar masa gida idan bata dena ba haka zataja bakinta tayi shiru dan ta tsani yafada mata haka arayuwar ta haka kullum suke yi ahaka suke rayuwa cikin musgunawa junan su..........
Dadda na fitowa hannun ta ruqe da na Ameesh tana faman zazzaga mata fada tace na hanaki na hanaki aiki a gidan nan amma bakyajin magana gashi nan ai yanda suke cimiki mutun ci ai wlh tunda naga kinfata ko sallama bakimin ba nasan nan din kika taho bayan dukan da suka yi miki jiya sabo da baki da zuciya shine kika kara debo qafafu kika dawo ko tace dadda nifa sabo da makaran tata nake yi ina so inyi karatu wlh tace makaran tar dole ce kibari nan gaba idan kina da rabo kyayi ko kuma idan kinyi aure mijinki ya tsaya miki kiyi tace dadda waye ze aure ni bayan banda asali gashi ma naji aunty Rasheeda tace min ni yar shegiya ce a hanya aka haifini dadda dan Allah dagaske ne ni yar shegiy....daddace taisaurin rufe mata baki tace kar ki kuskura inkara jin wannan maganar abakin ki kinji nagaya miki suna kawowa dede wajen gate din gidan tafusge hannun ta tace haba dadda kigaya min gaskiya inde bada gaske bane maganar da ta fada me yasa baza kigaya min gaskiya ba kullum inna tambayeki iyayena sai kice mun sun mutu kuma daman ni banyarda dake ba wlh kina boye min wani abun to nagaji wlh inde baki fada min ba yau to nima zan shiga duniya kifada min gaskiya tafada da dan daga murya sama tana fashewa da wani irin kuka dadda da tai shiru tarasa amasar dazata ba ta batasan me zatace mata ba bataso kuma tagaya mata gaskiya yanzu harsai taqara hankali amma taga alamun yarinyar nan baza ta barta ba tunda har tafara irin wannan furucin tana cikin wannan tunanin taje hone din mota akunnen ta daka suka dago suna kallon gurin da motar take basu gama tunanin wanda yake cikin motar ba suka ga Bossay yafito dauke sa murmushi a fuskarsa saida yakaraso kusa sasu sannan yaga kukan da Ameesha take da sauri yace subhanallahi baby meesha me yasa meki haka me yafaru kike kuka haka wa ya dakeki duk yabi ya rikice yana ta fam jero mata tambayoyi wani kukan taqara fashewa da shi bata iya ce mishi komai ba kallon sa yamaida ga dadda yace me yasameta ne cikin inda inda tace tambayar ta gata nan taga ya maka ni bari in wuce gida in tagaya maka tashigo gida tana gama fadar haka tayi gaba harda gudu gudu sauri sauri dan ba qaramin jin dadin zuwan shi tayi ba adede wannan lokacin dan itade har ga Allah bata san me zata cewa yarinyar nan ba da tasa ta agaba shiyasa ma tayi saurin barin wajen da tasan ze rarrasheta kuma idan tashigo gida bazata kulata ba daga haka kuma har tabar zance dan bata da tada magana idan ta tambayi abu bata samuba har lokacin ya wuce shikenan kuma tabarsa saide kuma idan anqara tayar dashi haka halinta yake dadda na wuce ya tako har zuwa gabanta sosai kamar ze shige jikinta cikin wata irin murya me kwantar da hankali yace ya furta babyyy da wani irin salo yaja sunan tare da fidda numfashi ahankali ita kuma ana ta bangaren wata irin faduwara gaba taji kirjinta sa dukan uku uku yake tunda take bata taba tsayawa da namiji ba irin haka sai taji ta duk wani iri kamar an daddaure ta dan haka sai ta danja dabaya kadan gani duk yanda tayi kuma hawayen bedena zubo mata ba kawai sai yadanyi shiru yana sakin wani site smiling ahankali yakara cewa gaya min mana nan ma shiru ba magana da yaga haka kawai sai ya riqo hannun ta yafara janta itama kuma batai mishi musuba tashiga binshi har saida yakai ta girin motar yabude mata back seat ya sakata sannan shima yazagaya ya shiga yazauna akusa da ita tare da kamo hannuwanta duka biyun yariqe qam sakuma yasaki daya yadaga dayan hannun sa ya dora akan kyakkyawar fuskar ta ya fara share mata hawayen amma saide kamar qara zuga ta yake yana share wa wasu na qara kwararo wa dayaga ji yana ta tuna nin shi yanzu me ze mata tasaura reshi dan yagaji daga nin hawayen nata baya so yaga tana damuwa shima sai yaji gaba daya garin ba dadi da yarasa me zeyi mata kawai sai yajanyo ta jikinshi ya rungume ta tsamm a faffadan qirjinshi sannan ahankali yashiga hura mata isaka adede qofara kunnen ta yana hura mata yana cewa shishhh ya isa haka ki kwantar da hankalinki kiyi shiru kinji kai ta daga mishi kawai tayi mamaki jin lokaci daya kuma taji duk wata damuwar ta tafara raguwa sai taji zuciyar ta tayi sanyi lamo tayi ajikinsa tana shakar daddadan kamshin jikinsa sai sukai wajen minti goma kafin yadago ta tare da tallafo fuskart suna fuskan tar juna yama kallon cikin kwayar idonta yace um uhum tell me what happene to you ahankali ta kwace fuskarta daga hannun shi sannan tafara yi mishi bayanin komai da yafaru ba abun da ta boye mishi komai saida tafada mishi ranshi ba kara min baci yayi ba dajin labarin da tabashi akan dukan dasukai mata da ci zarafin da sukai mata akan dan wannan abun da be taka kara yakar ba shi kwata kwata bega abun magana ba anan da har zatakai ga irin wannan danyan hukunci da suka yanke mata yadade yana jima min abun ku ashema duk wannan damuwar tata duk akanshine shene sila kuma saida yagama jima min wajen 5 minutes dakuna irin abun daze yiwa Rasheeda akan wannan danyan laifin da ta tafka sannan yace dan Allah kiyi hakuri ashe duk ni naja miki kiyi hakuri to kuma kar kidamu ni da kaina zan rama miki kai tashiga kada mishi tace kawai ka rabu da ita kar ka qara jamin laifi ta qarasa maganar da kuka dafe goshin shi yayi tara da qara riqe hannun ta yace to shikenan naji kukan ya isa haka ki nutsu muyi magana jin hakan yasata tsayar da kukan tana qara nutsuwa da maida dukkan hankalinta garshi.......
************************
Anan zan tsaya sai kuma Allah yakaimu gobe in sha Allah zakujini...
*********
daga sabuwar matubuciyar ku🖋
By
❤xeemat.....love❤
Don't forget pls comment and share it
My WhatsApp number 08124226526
Pls banda kira
****************************
[2/20, 11:05 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER.....💅
by❤xeemat....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
SLM. Dan Allah readers kuyi hakuri kwana biyu kunjini shiru ko bana posting wlh wayatace ta samu matsala amma yanzu Allahamdulillah komai normal zakuci gaba da samun posting kullum harma da dan biyan bashi zan muku. zanringayi dayawa ina fatan zansamu hadinkanku.........
-Allah yagafarta mana Allah kasakawa iyayenmu da Alkhairi Allah yabamu ikon gamawa dasu lafiya Allah yasamu a aljannar fiddausi bakidaya Ameen........👏
Episode 10🖋
*****************
*MASARAUTAR SARKI SAMEER*
*****************
Saboda tsabar mugunta saida suka gama yimishi duk abun da akace musu dan ko tausayin sa basaji bare suduba tsufansan ahaka har sukagama bawan Allah nan yakasa dagowa ya kalli koda mutum daya daga cikin su saida yaji sun gama suna shirin janshi zuwa dakin qasa sannan yace Dan Allah yaran nan kutaimakeni kamar yanda Allah yataimake Ku kuroqa min shi kuce yabarni intafi wlh nabaro iyalaina agida zasushiga damuwa idan bankoma ba yagama fadar haka tare da goge hawayen da yake zubo mishi ba kakkautawa amma ko kallo be ishesu ba a haka har suka karasa ciki dakin dazasu aji yeshi suka jefar dashi aqasan gurin yafadi amma duk da hakan dasuakai mishi hakan behana shi miqewa ba yayi saurin tashi yana qara roqonsu dan Allah su taimake shi amma ba wanda yatsaya bare ma yasa ran zasu saurari magiyar da yake musu har suka qulle qofar suka juya suka bar wajen duk da haka be karaya ba yataso ya ruqe qofar yana kara roqonsu har suka bace ma ganinsa sannan yadaka ta ya koma can qarshen dakin yazauna yana qarewa dakin kallo yana tuna nin tayanda zeyi kwana har uku agurin shi kadai gurin yana da girma sosai da dakuna wajen goma ajere kamar de gidan yari kuma qofofunsu ma duk irin na sale ne wanda inkana waje kana hango naciki shima kuma yana kallonka gashi babu komai aciki ko tabarma babu dakine kawai daman san mugunta aka ginashi dan qasan dakin ma qasace agurin ba ko suminti bare kuma ko wayar wuta bama ayi wayarin dinta ba bare mutum yasa ran in dare yayi zega haske gashi yayi qura sosai ga yana da ta cikashi da alama andade ma ba abude shiba kuma ba a gyarashi dan haka ba qaramar kura gurin yayi ba daya daga cikin sune da yadanji tausayin mutumin yajuyo da baya bayan yaga tafiyar sauran da suka yi gaba shikuma sai yayi sadaf sadaf yashigo gurin yana sauri sauri kar wani ya lura baya cikin su yaje yajawo wa kansa masifa saida ya shigo kuma sai yarasa me zeyi sai yanzu yake tuna nin taya ma ze taimake shi yasan de baze taba iya fitar dashi daga gidan ba daya rasa mafita kawai sai yajuya ze fita ya tsinkayo muryar mutumin yana ce wa dan Allah yaro kar kafita kazo ka taimake ni ki kuma kaje kaba wa sarki hakuri yabarni intafi ni nayarda ma inyi kwana kin duk da yake bukata amma kar ya hanani komawa gida wajen iyalaina tsaya wa yayi cakk da tafiyar da yake sannan yadan juyo yana kallon dattijon da ya bashi tausayi kadan sannan ya shiga takawa har yaqaraso gurin qafar sannan ya tsaya murya qasa qasa yafara magana yace baba ai saide kayi hakuri dan wlh inde sarki yafadi magana tofa baya canzata saboda baya magana biyu amma zan iya yimaka wani taimako guda daya yanzu kayi duk abun da aka umarceka harzuwa lokacin daza ka fara aiki anan daganan idan muka saba da kai zakaban address din gidan ka batare da kowa yaji ba nikuma zanyi kokarin inga nasa anje ansanar dasu halin da kake ciki amma wannan maganar tatsaya anan daga ni sai kai kar kabari kowa yaji kuma koda kaji shiru ban maka magana ba to kar kasake kamin mganar ina sane dakai kuma zan maka magana duk tsawon lokacin daza kaga nadauka zan maka magana in Allah ya yarda da sauri bawan Allah nan cike da murna yace nayarda dannan zanyi duk abun da kakace bazan bari kowa yaji nagode sosai Allah yayi maka albarka kaima Allah yabiya maka bukatunka na alkhairi yanda ka taimakeni kaima Allah ya taimake ka yaron kirki yaron mutumin da yakira da yaro yace Ameen baba nizan tafi ka kula sosai sai anjima yace to Allah yakaimu ina qara godiya yace ba komai baba yana gama fadar haka yafice daga gurin shikuma baba yakoma ya zauna yana dan jin sanyi aranshi duk dade besan zuwa tsawon lokacin da ze daka ba kafin ya aika gidashi a sanar da iyalansa amma duk dahaka yadanji dadi yasande dole zasuji halin dayake ciki bakamar idan ba gaya musuba har mutuwarsa ta riske shi tunda ance ya zama bawan gidan yasan baze taba fitaba saide a fita da gawarshi amma yanzu Allahamdulillah ko ba komai yasan bazasu shiga damuwa ba sosai akan basu san inda yakeba gwara su sani inyaso ko aboye sakawo mishi ziyara wataran yagansu suganshi shikadai hakan ba qaramin dadi yaji ba yana ta tunane tunanen shi sai yaji damuwar sa ta dan ragu.......
Wata datijuwa da bazata wuce shekaru sittin da biyar ba nagani zaune kan daya daga cikin royal chairs din falon red and golding falone me girma sosai an qawatashi da sosai kamar ba a Nigeria yake ba dan hadu iya haduwa tana zaune kan two-seater masu kyan gaske irin na gidan sarauta tayi dai dai ana wanke mata kafa daya dayar kuma ana daddanna mata gabanta kuma cike da fruits an yanyanka mata tana sha hankalinta kwance kana ganin ta kasan tana jin dadin yanayin, gimbiya *MARYAMA* kenan tsohuwa meji da ga mulki kyau da gayu da ado dan ita bata yarda ta tsufa ba tanaji da kanta sosai ba fara bace kuma ba baqa bace amma saboda tsabar hutu yazauna mata ajiki sai takasance tana da dan haske fatar tana da kyau sosai sai sheqe take Wani
Wani bafade ne yashigo ciki da sallama bayan anbashi izinin shigowa yaqaraso ciki kansa aqasa yace ranki yadade gimbiyar mu me ran qarfe kici zamanin ki kici na yayan ki kici kici na jikokin ki kici tattaba kunan ki kici na um hum um din ki matar sarki uwar sarki kuma kakar sarki jinjina gareki duk wannan uban kirarin da yake mata ko kallon inda yake batai ba sai da taji yagama sannan batare da ta kalle saba tace inajin ka junaidu meke tafe dakai yana durqushe aganba ta shima cike da ladabi kai aqasa yace daman sarki ne yace inzo ingaya miki cewa ansamu sabon bawa amma yanzu haka munkai shi dakin qasa zeyi kwana uku daga nan sai afito dashi saivakawo shi gurin ki sai kibashi aikin da ya dace dashi saida tayi jimm sannan tace to amma wane irine mutum ne yace ranki yadade tsoho ne tace to zaka iya tafiya yatashi ya fita yana cewa nabarki lafiya yana fita ta maida kanta ta kwantar asaman kujerar tana dan tunane tunane bata wani dade ba hannu ta daga wa bayin dake gabanta suna aikin gaban su alamun ya isa haka amma basu lura saboda qasa suke kallo data ga haka sai tadan yi gyaran murya atare suka dago suna kallon ta sai tasake daga musu hannu dasuka ga haka sai suka sakar mata qafafun sannan tadan jasu ahankali cike da izza da kasaita ta mike ta nufi wata kwana suku ma suka tashi suka fita falmata ce tafara cewa Ramatu hmm wai yau munga takan mu Allah de yatai make mu bamu yi wani kuskuren ba da mun sha masifa dan naga yau yan muskilancinne akan matar nan kuma akusa take shiyasa ma bata son yin magana dan idan tayi baza tafadi abu me dadi ba itama Ramatu tace uhm nima de abun da na lura kenan daman Allah Allah nake muyi mugama ta sallame mu tafi kar abun ya rutsa damu tace aikam de Allah sarki wlh har na tausayawa wannan tsohon da akace ansamo ze zama bawa shiko ko wane irin tsautsayi ne yasa ya fada hannu wadannan azaluman muta nan gashi ance tsoho tabb dayar ce tace wlh nima da naji na tausaya mishi sosai ahaka de suke ta suru tansu har suka bar part din gaba daya suka nufi nasu bangaren........................
Abangaran gimbiya mama Fulani tana shiga corridor din ta nufi wata qofa me kyau tashiga batare da ta qwanqwasa ba saida tashiga ciki sannan tayi sallama aciki amma duk da haka ta dan fito wani dattijo ne dake zaune kan bed da wani littafi ahannun sa yana dubawa bansan meye ba daga gani de kamar ma album ne na hotuna ajiye littafin yayi yana kallon ta batare da ya amsa mata sallamar ba saida tazauna akusa dashi sanan tace barka da hutawa yace barkan kide me yasame kine naga kamar ranki a bace yake tace ba komai fa kawai jikina ne baya min dadi narasa dalili bata bari ya bata saba taci gaba da cewa yauwa yanzu ake gaya min wai ansamu sabon bawa ze fara aiki nan da kwana uku yayi jim sannan yace shiyazo neman aikin da kanshi ko siyansa kukayi ko kuma halin naku kuka yi niban san a masarautar da ake yin haka ba yanzu fa bada bane ace dole sai kasa mutum yazama bawanka ta qarfi da yaji yakama ta kucanza tsari a masarautar nan wlh kuma meyasa Zak....wani uban kallon da ta zuba mishine yasashi hadiye maganar da yake sai kuma yayi qasa da murya yace kiyi hakuri Allah ya huci zuciyar ki nayi shiru wlh kuma ni daman bada wata manufa na fadi hakan ba. ceke da masifa sai kace dan cikin ta kamar ba mijinta ba kuma sarki me murabus ba haka take mai maifada tace wai ban hanaka samana baki akan tsarin masarautar nan ba ina ruwanka damu ne ko dan kaga nace mishi duk abun da yayi a masarautar nan yasanar dani nikuma inzo ingaya maka shine zaka fara yimana shishshigi to daga yau ba abun da zaka kara ji daga cikin abun da yake wakana game da masarautar mu yace nacefa kiyi hakuri ko nadena daga yau duk abun da za kuyi kuje kwitayi yafada yana gyara kwanciyar shi tare da juya mata baya itama bata qara ce mishi komai ba ta tashi fuuuu tashige bathroom shikuma yabita da kallo yafara tunanin wai me yasa yazama haka ace matar shi ce zata na mishi fada haka kamar ma shine qasa da ita ba itace qasa dashiba shi abun yana bashi mammaki ganin yakasa daukan mataki akai saide duk abun da tace shi za ayi to kode tayi mishi yana cikin tunanin yaji kansahi yana mishi wani irin juyi kamar ze bar jikinshi haka yasa hannu biyu yana dafe kan yana ambaton duk addu'ar datazo bakinshi daman yasaba duk lokacin da irin haka tafaru yafara tunanin faruwar irin wadan nan matsalolin domin yasamo solution to atake a lokacin yake jin irin wannan matsanan cin ciwon kan daga nan kuma bacci ya daukeshi idan yatashi kuma ya manta duk abun da yafaru to yanzu ma hakance tafaru yana cikin addu'o in kwa bacci ya dauke shi bayan kwanciyar shi da befi minti uku ba ita kuma tafito jikin ta sanye da rigar wanka tana fitowa ta tsaya tana binshi da wani shegen kallo sannan tasaki wani irin mumushi me cike da abubu wa masu wuyar fassarawa aranta kuma tace hmmm dani kake zancen kaci gaba kar kafasa nima kuma bazan fasaba muzuba mugani shege kafasa ni da kai aga waye winner a fili kuma tace asha bacci lafiya ta wuce gaban dressing mirror tana shafe jikinta da mayuka da tura ruka saida taga ma tsaf sannan ta nufi wajen wardrobe tadakko wasu bakaken kaya tasaka tare da dakko wata baqar hula kallart ja tasaka sannan ta nufi wani waje ta bude labule sai ga wata yar qaramar qofa dan in ba agaya maka akai ba zaka rantsa babu komai awajen saida ta tsaya tayi wasu surutai sannan tasa hannu ta bude qofar tasa kai ta shiga nide tsoro ya hanani shiga bare indakko muku rahoto dan haka na tsaya awaje ina jiran fito warta saida ta dauki wajen thirty minutes sannan ta fito nagan ta sai faman zufa take tana goge zufar da hannun ta directe bathroom din ta kara koma wa amma bata dadeba tafi to taqara cire kayan jikin nata tasa wata atamfa yellow collar riga da zani ne sai ta dakko dan kwalinta ahannu bata daura ba ta dawo kan gadon tazaun agefen gadon kusa dashi tana kallon mijin nata tana cewa kadena min taurin kai ka dena min shishshigi a lamura na sai mu zauna lafiya batare da ka wahala ba saida ta gama sannan ta kai hannu saman fuskar shi tashafasa tana shafawa kwa yabude idon sa sai tasakar masa murmushi shima murmushin ya mayar mata dashi tace ya da bacci yanzu kasande ba kyau bacci dab da magariba ko yace eh nima wlh bansan ya akai na fara baccin ba kinsman bacci barawo ne shi yazo ya sace ni yar qaramar dariya tayi tace lalle yayi qoqari da ya sace sarki guda gaskiya yakama ta a hukun tashi dan yayi babba laifi shima dariyar yayi yace baccin za a hukunta ko tace eh mana yace to ayi saurin inkuma ya hada da me hukuncin shima yasace shi kinga shikenan tafaru ta qare kenan batace komai sai dariya datayi wace iyakacin ta baki dan bata kai zuci ba shima ita yayi yana tashi zaune haka de suka ci gaba da hirar su kamar basu san wani abuba wai shi tsufa ba kiran sallar da akeyine ya katse musu hirar tasu yatashi ya nufi bandaki yayo alwalla ya fito yace to kema kije kiyi kafin na dawo muci gaba hirar mu ko tace to shikuma yafita zuwa masallaci yana fita tabi lafiyar gado tai kwanciyar ta alamun bazatai sallar ba kenan.......... har yaje yayi sallar yadawo bata tashi ba amma yana tambayar ta hartayi sai tace mishi eh tayi be yarda ba amma bashi da damar yin magana saboda sanin halinta dan yasan bata son yin sallah kwatakwata bata dame taba bece mata komai ba har zan zauna sai kuma yafasa yace mata zanje palace (fada) tace kayi me fa yace zan dan duba wani abune tace wane abu ne shi ko bashida suna yace to zanyi maganane da sarki akan batun sabon bawan da kikace ansamu inji aikin da za abashi tace bana bukatar zuwan naka nizan bashi aiki dakaina kazauna kawai anjima ni zanje mutattauna dashi basai kaje ba Allah sarki bawan Allah sarki me murabus haka jiki babu kwari yace da ita to sannan yasamu gefanta yazaun tare da zabga uban tagumi da ta lura da hakan tasan yanzu ze fara tunanin nashi da yasaba sai kawai tace yallabai be dago ba yace mata uhm tace waini kam ya batun waziri ne da matar sa tadawo ne yace mata a'a yace min wai iyayen ta sunce bazata dawo ba wai har sai an amince da qudirin su sannan zata dawo tace lalle zata mutu a gida kenan ko kuma ta auri wani yace hakan ma baza ta faruba zade ayi tunani akai za asamu masalaha tace to Allah yasa yace Ameen.......
*******************
*AMEESHA*
bayan ta maida hankalinta gareshi yace yauwa kinsan me nakeso dake tace a a inaso kidawo gidan mu dazama zan fadawa ammi na halin dakike ciki nasan zata yarda ni kuma nadau nayin karatunki daga nan harkiga karshen biro da takarda kuma ba ruwanki da wani aiki muna da masu aiki yanzu zankai ki wajen daddar ki sai ki gaya mata nasan itama zataji dadin hakan ko ya kikace saida tayi shiru na dan wajen wani lokacin har saida yadan taba ta sannan tace sauke ajiyar zuciya tace bawai naqi taimakonka ba amma bazan iya zuwa gidan kuba da zama saide idan aiki za adauke ni inyi abiya ni danni nafiso innemi abu da gumina saboda gudun wulakanci ko gori shiya sa kaga ina jure duk wani cin da suke min watarana sai labari nafiso inyi karatu da kudin da na nema halak malak dina kayi hakuri idan bakaji dadin rejecting tayin dakai min kuma koda ina so ma dadda bazata taba barina in koma gidan Ku ba tafiso taganni akusa da ita bata son abun da zesa muyi nisa da juna nima kuma banaso inyi nisa da ita dan Allah ka fahimce ni kaji tagama fadar haka tare da kallon fuskar sa da taga yacan za gaba daya tace kayi hakuri dan Allah kace wani abu ba wai kayi min shiru ba kana kallona duk da haka be cemata komai ba saida yaga dama dan kansa sannan yace ok nagode zaki iya tafiya duk laifina ne bansan haka kike ba amma ba komai wai harni zakicewa zan miki gori zan wulakan taki ko da sauri tace dan Allah ka dena fadar haka wlh ni bada wata manufa ba nafada na fadi kawai abun da yake raina ne bawai kai nake nufi zakayi min haka ba yace ok Ammi na kike nufi kenan ko kuma 'yan gidan mu ko nan ma girgiza kai tayi tana dan dafe kanta da hannun ta alamar tarasa tayaza tai mishi bayani ya gane tace wlh duk bahaka nake nufi ba haba dan Allah me yasa ka kasa fahimta ta yace inkina so in fahimce ki shine ki amin ce da magana ta shiru tayi tace to shikenan naji inde ta bangarena nayarda saide kuma babbar matsalar itace dadda wannan kuma saide kaje da kanka ka shawo kanta ta amince dan kasan inde bata yarda ba bani da ikon zuwa dole saida umarnin ta yace kar kidamu da ita nidamn amincewar ki nake nema yanzu muje tare sai in tambaye ta din ko tace to muje Allah yasa adace yace Ameen yana fita daga ciki ya koma mazaunin driver yazauna yajuyo yana kallon ta yace to ai sai kidawo gaba ko tace to itama ta fito ta koma gaba ta zaune tare da rufo qofar shikuma yayi wa motar key suka nufi gidan kowa da abun da yake sakawa aranshi daman yanasane yayi mata haka yasan idan bahaka yayi mataba bazata amince ba ita kuma anata bangaren tayi mishi hakane dan ta wanke kanta daga gurin shi karya yi fushi da ita saboda tasan dadda bazata taba yarda ba shiyasa tace mishi ta amince tayanda in dadda tace mishi bata yarda ba bazega laifin ta ba saide yaga na dadda har suka qarasa gaban gidan ba wanda yasake cewa komai yayi parking din motar sannan suka fita gaba daya suka shiga cikin motar suna shiga da sallama abakinsu dadda dake kokarin shiga daki ta tsa ya tare da amsa sallamar tasu tana kallon su sannan tace a a bossay kaine da kanka har cikin gidan mu yace wlh dadda nine tace sannu da zuwa bari na dakko maka tabarma ko yace to yana ta zulumin tayanda ze gaya mata dan sai da yazo sai kuma yaga tayi mishi kwarjin hartafito be dena tunanin ba saida tace to zauna kaji yace to sannu da kokari saida yazauna yacewa Ameesha itama ta zauna dadda kuma ta jawo kujerar zaman tsakar gida ta zauna tace ina sauraron ku danna san da magana abakin ku sai kuma suka shiga kallon kallo kowa ya kasa magana harshi me cika bakin yakasa fadar komai saima cewa da yayi Ameesha kifada mata mana tace kafada mata de bakai kace zaka fada mata ba wlh nima bazan iya ba dadda de ta zuba musu ido tana jiran jin tabakin su har yanzu ba wanda yace komai sai tace inbaza kufada ba intashi intafi kunyi shiru kuna sa insa ni ina da abunyi inku baku da shi da sauri yace yi hakuri dadda daman wai....in wai in hmm daman ina son Ameesha tadawo ummm ...........
yakasa fada sai inda inda yake nima kuma nagaji da jira dan haka nake cewa sai gobe idan Allah yakaimu maji yanda zasu qare muji zata amince ko baza ta Amince ba .......
********************
daga sabuwar marubuciyar ku🖋
by
❤xeemat.....love❤
Don't forget pls comment and share it
My WhatsApp number 08124226526
Pls banda kira
[2/21, 10:40 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat....love❤
Allah yajikan magabatan mu da suka riga mu gidan gaskiya muma intamu tazo Allah yasa mucika da imani Allah ya kyautata qarshen mu Allah kasa gaban mu tafi bayan mu kyau Ameen....
Bismilah...............
Episode11🖋
***********************
Dadda dataga abun nasu kamarma raina mata hankali suke ta buga tsaki cike da masifa tace kunga wlh bana son iskancin banza fa ya inataimuku magana amma kun tsaya kuna raina min hankali BOSSAY ne yayi saurin cewa dan Allah dadda kiyi hakuri kitsaya ki saurare mu wlh yanzu zan gaya miki tace to inaji fadi saida yadan sosa qeya tare da sunkuyar da kansa sannan yafara bayani a hankali yace daman dadda dan Allah wata alfarma nake nema awajen ki nasan ma zaki min ko daddar mu hararar wasa ta watsa masa tace ai bazan ma yiba din tafadi haka cikin wasa yar qaramar dariya yayi yace haba dadda ai nasan fade kike zama kiyi kodan wannan jikar taki guda daya tace kai ni ka isheni da surutu kafadi abun da yakawo ka ko intashi yace to daman alfarmar danake nema itace dan Allah kitaimaka kiban Ameesha ta koma gidan mu daza ma wajen Ammi na saboda yanayin halin da take ciki kinga acan ma zata fi samun damar karatu batare da tasha wahala ba ni dakaina zan dau nauyinta har ta kammala makarantar ta gaba daya zan tsaya kuma nasan Ammi na zata riqeta kamar yar cikin ta har zuwa lokacin da Allah ze fito mata da miji tayi aure sannan zata bar gidan mu dan Allah dadda kar kice a'a dan Allah ki amince dani wlh zan kula miki da ita fiye da yarda kike kula da ita in Allah ya yarda baza ki taba da nasani ba akan ruqon da zakiban bazan taba cutar da ita ba kuma bazata ta ba neman abu ta rasa ba matuqar ina raye wannan alakawari na daukar wa kaina ni wlh ko kullumma kike so kiringa ganinta zan ringa kawo miki ita kuna gaisawa kinji daddar mu har waya zan siya miki kuringa gaisawa duk sanda kikeso namiki alkawari yana fadar haka sai yayi shiru yana jiran me zatace har wani tsawon lokaci amma beji tace komai ba hakanne yasashi dagowa yana kallon ta amma ga mamakinshi me ze gani kamar hawaye a idon dadda da sauri yace subhanallahi dadda lafiya me yafaru ko na fadi wani abun da ya bata miki rai har kike kuka haka amma still bace da shi komai ba sai ya maida dubansa ga Ameesha da tayi shiru kamar bata san me suke daman tasan hakan zata faru tasan halin abarta shiyasa tace mishi ta amince yanzu yasan yanda zeyi da ita tunda shi ya tsokanota besan halin ta bane da beyi gigin tambayarta wannan babbbar alafarmar dan tasan ko aure ta tashi yi wani ikon Allah ne kawai ze rabasu da ita shi ya katse mata tunaninta da cewa Ameesha kinga fa dadda kuka take bansan me akai mata ba tana dan boye dariyar da takeson kwace mata ganin duk yawani bi yatada hankalinsa amma saita danne ta wani maze tace to nimade abun yaban mammaki ganin hakan yakaqara juyawa gurin dadda yace dadda Dan Allah idan ni nabata miki rai har kike kuka to naroqeki dan Allah kiyi hakuri saida dadda tadan sace kallon sa ta gefen ido taga yanda duk yabi yadamu sai kuma tadan ji tausayin sa amma hakan fa bazesa ta taba amincewa da qudirin sa ba dan abune wanda bazai taba yiyuwa Ameesha ce tace dadda wai meye hakanne kiyi mana magana mana amma kintsaya kinayi mana kuka sai kace wata qaramar yarinya dadda cikin kukan da take ti kuma bata dena ba tace au hakama zakice hakafa yace ze rabani dake kin amince kenan kinyarda kibishi kibarni ni kadai ko to shikenan tafada tana qoqarin tashi tabar wajen wai ita adole tayi fushi dasu shiko Bossay abun yabashi mamaki dan haka kawai yabisu da ido yana kallon ikon Allah Ameesha ce tace dan Allah dadda kitsaya mugama maganar mana sai lokacin Bossay yace yanzu dadda duk wannan bayanin danai miki abanza baki yarda dani ba kenan tace eh ban yarda dakai dinba sai me ko zakai min wani abunne wlh tun muna sheda juna kafita daga idon in rufe in kuma kaqi zan nuna maka asalin kalata bakasanni ba ko to wlh daga yauma kar inkara ganin ka aqofar gidanan ma bare har kashogo min gida karabu da jikata bakai ba ita kar ka sake yi mata magan ko hanya ka ganta baruwan ka da ita kuma katashi kabar min gida dan bana son ganinka wai harda wani cewa saboda halin da take ciki wane irin hali take ciki ko kaga tarasa ci ko sha ko kaganta tana bara ahanya ko kuma talla kaga tanayi ko gayamin wani mawuya cin halin da kaga tashiga kabar min abata ahaka a yanda ka ganta ba ason tai makon naka inde ta haka zaka tai maketa idan taimakon naka na gaskiya ne kai mata mana tana nan duk abun da take buka ai zaka iya yimata bade kudi bane ko dolle sai tadawo gidan ku kanaso kenan ka lalata min yarinya ko kuma kasiyar da ita to ta Allah bata ka ba jikata tafi qarfinka kurwarta nesa dakai saide kaje kasamo wata amma bada gudan jinin Hadizatu ba tafada tana ta faman hararar sa kamar idonta ze fado qasa Ameesha tace haba dadda wai wane irin maganganu kikeyi ne haka shifa taimako na yace zeyi bawai cutar dani ba ke meyasa baki da yarda ne arayuwar ka ki rage wannan halin naki dan Allah dan wlh ba inda ze kaiki saide ma yakaiki yabaro ki kizo kina da nasani kinsande kuma danasani qeyace kije kici gaba kar kifasa tana gama fadar haka tajuya gurin Bossay da yayi mutuwar tsaye tunda yake arayuwar sa ba ataba cimasa mutunci ba irin nayau daga taimako kuma sai reshe yajuye da mujiya wannan wace iriyar tsohuwa ce da bata da fahimta kwata kwata jifa irin abubuwan datake gaya mishi duk dan yace ze taimaki jikarta tabbb babbar magana yau ya kawo kanshi yajawa kanshi masifa abanza a wofi da yasan haka take wlh da be zoba gwara yabar Ameeahan ta tambaya da kanta inyaso duk yanda sukai tagaya mishi da duk haka bata faru ba wata boyayyiyar ajiyar zuciya ya sauke sannan cikin sanyin murya da kanajin kasan dan dole aka fito da zance yace Nina jawa kaina ni na shigo gonarki da har kike jifana da irin wadannan munanan maganganun kiyi amma kiyi hakuri bansan tahaka zakiyiwa magana ta fassara ba da banzo ba yakarasa fada ranshi ba qaramin baci yayi ba da idonsa har ya canza kala daga fari zuwa jaja jaja yana kaiwa nan yajuya daniyar fita daga gidan sai yaji anruqe mishi hannu gam tsayawa yayi batare da yajuyo ba ahankali ta taka ta koma ta gaban sa suna fuskantar juna ta qura masa ido shima ita ya tsaya yana kallo ko kifatawa basayi har sai da dadda tace nashiga uku ni hadizatu me nake gani haka me kukeyi haka sai lokacin suka dawo hankalin su shiya yafara dauke idonsa daga nata sannan ya mayar da idonsa kan hanayensu da yake a ruqe da na juna sai kuma yajanye yadaga dayan hannu sa ya dora anata da nufin yajanye hannun ta daga nashi yatafi amma sai yaji taqara riqeshi sosai yaqara janyewa amma still yaji taqara ruqewa sai ya dago yana kallon ta sai yaga hawaye a fusakar ta be hana taba sai cewa da yayi sakar min hannu na mana ko intafi ko bakiji abun da daddar ki tace bane kai tashiga girgiza mishi tana cewa nide dan Allah kar katafi kabarni zan bika muatafi tare idan ita bata yarda da kaiba ni nayarda dakai tafada tana jan hannun sa da nufin sutafi amma ko gezau be yiba waro ido yayi yana kallon ta da mamaki yace ke kina da hankali kuwa yafada yana fusge hannun sa daga nata yayi saurin ratsawa ta gefenta yanufi hanyar waje saide bekai ga fitaba yaji tabiyo bayanshi sauri yaqara dan yayi sauri ya shiga motar sa yatafi kan ta kamo itama tana ganin ya qara sauri kawai sai sa gudu aikwa atare suka fito yana zuwa wajen matarsa ya bude ya shiga sai ta ruqe murfin ta hanashi rufewa tace inatyi maka magana kana share ni yace anshareki din ni bakiga abun da akai min ba tace to bana baka hakuri ba kuma naga bani naimaka ba dadda ce ita kuma daman haka halinta yake bata da yarda kuma sai danaga maka daman amma kaki jina yace to yanzu ai naji na kuma gani dan haka sai kikoma tunda de tace bani ba ke tace wlh nikuma bazan yarda ba saide katafi dani dafe kan shi yayi yace nikam yaude naga takaina ita tasamin ciwon kai da fadan ta ke kuma kinzo zaki kara min wani akai dan Allah kirabu dani yafada ranshi adan bace dan shi wlh yarasa yanda zeye besan me ze cemata ba gashi tazo ta nace mishi sai ya tafi da ita kakar ta kuma tace bata yarda ba to taya ze dauke ta yatafi da ita batare da amincewar ta ba kukan da tasakane yadawo dashi daga tunanin da yakeyi sai yafito waje shima kawai ya zuba mata idanu na wasu lokuta sannan yace naji amma kiyi shiru kiji abun da zance miki dasauri kwa tayi shiru hannu yasa yashiga goge mata hawayen sannan yace yanzu ki koma gida zanyi magana da Ammi na sai tazo da kanta nasan de bazatai mata abun da tai mata abun da taimin ba kuma zata qara yarda idan taganta zatagane cewa da gaske nake kema kuma sai kikara lallaba daddar taki ta yarda kafin inkawo Ammain nawa murmushi tasake tace dan Allah dagaske kake yace nataba yimiki wasane tace a a yace kitafi gida tace to shikenan sai kunzo din dan Allah karfa kaqi zuwa kabarni inta faman jiranka yace zakiji ni in sha Allahu tace to Allah ya yarda kuma Allah yasa dagaskene yace wlh zan ma fasa kinmaida ni maqar yaci kenan tace a a nibance ba yace to naji yafada yana qara komawa cikin motar ya rufe ya tayar tare da dago mata hannu alamar bye itama hannun ta daga masa yaja motar sa yayi gaba yabar ta agurin yana tunanin qaryar da yayi mata daman da ta rabu dashine yayi mata wayo yatafi amma shikam baze qara dawowa gidan su ze rabu da itane kamar yanda kakar ta ta bukata nacewa bashi ba ita to kwa hakan ce zata faru dan baze kaqar bari su hadun ba saide wani ikon Allahn kuma.saida taga bacewar motarsa sannan ta nufi hanyar qofar gidan nasu dadda dake labe tana hango su tun fitowarsu ta biyo bayansu jira take kawai taga yasata amota ze tafi da ita ita kuma tafito waje tayi mishi ihun marawon mutane ta tara masa jama'a sai kuma taga akasin haka tana ganin Ameesha ta taho zata shigo tai saurin komawa ciki tashige daki Ameesha tana shiga itama ko sallama bataiba ta nufi dakin nasu nan ma batai sallamar ba tashige ciki ko kallon inda take batai ba ta wuce kan yaloluwa katifarta takwanta saboda haushin daddar tata takeji matuka na cin mutun cin da tayiwa bawan Allah nan duk irin mutuncin da yake da shi ga hankali amma ta rufe ido taringa zazzaga masa masifa son ranta itako dadda daman haka take so dan bataso ma suyi maganar taci gaba da ninke musu kayan da ta yanzu ta tsiri ninkesu bawai dan tana so ba har tagama ba wanda yacewa wani ta tafasa saima ajiyar zuciya da taji Ameesha nasauke wa alamar tayi bacci kenan tana gamawa ta tashi tafita daga dakin tanufi kitchen domin tasa ma musu abun da zasuci..
**************************
Tashin hankali Allah sarki wasa wasa yau har anyi kwana uku kenan amma ba labarin batan mahaifin su Azeema sunyi iya qoqarin su har sungaji da neman sa dan zuwa yanzu ma ba inda suke zuwa yawon nemanshi sun fidda rai ma akashi sun fawwalawa Allah lamuransu suna addu'o'i akan in yana raye Allah ya bayyanar musu dashi inkuma ya mutu Allah ya jikanshi yayi masa rahma Allah yahadasu a aljanna baki dayansu haka suke ta addu'a safe rana dare basa gajiya wajen yi mishi addu'a yanzu ma mama na zaune akan sallaya tana azkar kamar yanda ta saba kullum idan tayi sallar asuba sai tayi azkar da karatun qur'ani da addu'o'i bata tashi daga wajen sai wajen qarfe takwas zuwa da rabi sannan take tashi yauma hakance ta kasance tana zaune tanayi Saleem ya shigo cikin shirinsa yazo ya tsugunna cikin ladabi yagaisar da mahaifiyar tasa ta amsa masa ita cike da kulawa tace har ka shirya yace mata eh tace to Allah ubangiji yabaka sa'a ALLAH yasa adace yace Ameen ya mike tare da cewa bari intafi mama kar in makara sunce bakwai tayi min acan tace to shikenan sai ka dawo Allah ya kiyaye hanya kadan ci wani abunne ko ahaka zaka fita yace a'a Azeema ai tun da asuba ta hada min tea da wainar fulawa tace to shikenan sai ka dawo ka kula de banda shiga abun da ba ruwanka yace to mama yafada tare da fita daga dakin tabi bayansa da kallo tana qara yi mishi addu'ar samun nasara akan aikin da zeje nema yana fita ya hadu da Azeema a falo tana qoqarin shigowa dakin sai ta tsaya suka qara gaisawa itama tai mishi addu'a da adawo lfy yace Allah yasa sannan yayi hanyar fita itakuma taqarasa shiga cikin dakin itama ta gaidar da maman tata sannan ta samu gefen gadon ta tazauna tana jiranta ta qarasa suyi magana tana zaune har bata fita ba har saida tagama sannan ta tashi ta nade sallayar ta ajiye ama zauninta sannan tadawo bakin gadon tace to Azmee gaya min nasan da magana abakinki ko tunda naga kina tajirana zama ta gyara tace kai mama wai dan Allah baza kidena gaya min wannan sunan ba suna na me dadi amma kina bata min(aikam de gaya mata takwarata sunan mu akwai dadi kunsan unique ne ba ako ina akesamu ba kuma ba koya yake cin sunan ba sai wanda yakai karfa kuce nayi san kai gaskiya kawai nafada👌),dan murmushi mama tayi tace ta ina sunan na yake da dadi nikam da asakamin Azeema gwarama adinga ce min Azmee dan yafi dadi tace wlh mama kema kinsan san da dadi da ba dadi ai da baza kiyarda a rada min ba tace waya gaya miki ai bani nakeso ba babankune yakeso bani ba nikuma kinsan dole inyi duk abun da yakeso taqarasa fadi yayin da taji jikinta duk yayi sanyi itama Azeeman jikinta ne yayi sanyi tace Allah sarki babana Allah yabayyana mana shi aduk inda yake Allah ya kareshi mama tace Ameen duk jikin sai ya mutu gaba daya Azeema ce tai qarfin cewa yauwa mama daman maganar da nake so muyi shine ina so anjima inje gidan su Ameesha sai ta rakani gidan da take aiki sai muroqesu akan suyi mana cigayr baba agidan radio saboda Ameesha ta taba gaya min babban yaron gidan MD ne agidan radio kinga sai mugayawa maman sa ko qaninsa musbahu dan naji yafisu mutunci sai suyi mana hanya zuwa kai rahoton wajensa ko Allah zesa adace asamu labrin sa awani wajen ko yakikace saida tadan yi jimm sannan tace kina ganin ba matsala kuma zasuyi mana batare da sun bukaci kudi masu yawa ba tace eh to wannanne de wlh bansani ba sai mu tambayesu sai muji ya tsarin yake kinga inzamu iya sai muyi ko mu jarraba tace to shikenan Allah yakaimu jimawar sai ki kwada zuwa din kijiyo mana Allah yasa zasyi mana danni ina tsoron mutanan nan nake tunda kiban labarin abun da suke yiwa qawar taki tunda basu da mutunci tace in Allah ya yarda ma ba abun daze faru mama kawai muyi addu'ar samun nasara tace to shikenan Allah yashige mana gaba tace Ameen daga nan suka ci gaba da tattaunawar su bayan sungama kuma suka fito falo sukayi breakfasts dake lokaci ya qure basu fito da wuri ba har rana ta fito sosai dan haka kawai suka dora abincin rana saida suka gama tare sannan Azeema tashiga dakinta tafada bandaki tayi sauri tayi wanka tafito ta shiraya shaf shaf tafito tace wa mama zata tafi mama tace wai har kin shirya kibari mana ayi sallar la'asar sai kitafi yanzu awannan ranar zaki fita tace mama wlh bazan iya jira ba yanzu ma jinake kamar nayi tsuntsu ingani a gidan tafa da tana qara gyara mayafin jikin ta mama tace to abinci fa shima baza kici ba tace wlh aqoshe nake bana jin yunwa kinga bamu dade da cin abinci ba tace to shikenan sai kin dawo Allah ya kiyaye hanya kice ina gaisar min da dadda tace zataji tana fadar haka tanufi hanyar fita tafi daga gidan tana fita tafara sauri kamar kamar zata tashi sama kawai so take ta ganta agidan bata fi 20 minutes ba taqarasa gidan su Ameesha da sallama tashiga dadda ce da take bakin qofar da qaramin gurin da suke girki ta amsa mata sallamar tata da fara'a afuskarta taqarsa inda take ta tsugunna tace dadda ina wuni dadda tace lafiya qalau Azeema ya gida ya mamanki tace tana nan qalau tace ma ingaishe ki tace ina amsawa kishiga tana ciki daman nagaji da ita sai faman rigima take min taqi ta saurareni kije ko zata saurare ki ke tana yar dariya tamike tace to dadda bari inje Ameesha kenan bata gajiya da rigima sai kace yarinya yar qarama tana fada tana tafiya har ta qarasa bakin dakin tayi sallama amma bataji an amsaba dan haka kawai sai tasa kai tashiga ciki tana shiga taganta kwance kan katifar dakin ta rufe ido kallo daya tai mata tagane baccin qarya take sai ta qarasa gabanta tace dalla malama kitashi ko kuma in dala miki duka irin wanda kikai min ranar nan ai da sauri ta tashi zaune tace wlh kwa da sai na rama tace wlh baki isaba ni da kikaimin kinbarni na rama ne saikece zakice sai kin rama tace eh wlh kinsan ai in akai min abu bana yafiya saina rama tace karkiyi din yauwa dadda tace wai sai rigima kike mata me yafaru ne shiru tayi lokaci guda kuma idon ta ya cicciko da kwala tana shirin yin kuka tace kinga malama ni ba kuka nace kimin ba ki gaya min me yafaru baki ta turo gaba tace to malama kema infada zaki min kitashi kitafiyar ki kawai tace yi hakuri ni ba fada nake miki ba inajin ki meye saida ta share kwalar da ta zubo mata sannan tafara cemata ba dadda bace ta hanani komawa gidan su Bossay taci mishi mutun ci gashi yatafi yabarni yace ze dawo amma yau wajen kwana uku bashi ba me kama dashi kullum awaje nake yini ina jiran zuwan shi amma shiru gashi kuma nibasan unguwarsu ba bare gidan su kasaqe Azeema tayi tana sauraron zancen ta da bata san inda ya dosaba tace ke nifa kinsani adahu bansan me kike nufi ba ki min bayani yanda zan fahimta mana gyara zama Ameesha tayi sannan tafara yi mata bayanin tun washe garin da ta baro gidansu dazuwan ta gidan su Rasheeda da yanda mom ta nuna mata da irin zagin da Rasheeda tai mata zuwa marin dadda tai mata da fitowarsu da haduwar ta da Bossay gaba daya de ta kwashe komai ta gaya mata harzuwa lokacin da yace mata ze dawo Ashe qarya yake kuma tun ranar taqi kula dadda, dadda tun tana masifar har ta dawo lallashin ta amma taqi kalata dadda kwa ta tattarata ta rabuda da ita tace inta gaji dan kanta tasakko daga fushin da take dan ita de baza ta canza maganar ta ba kuma bawanda ya isa yasata ta yarda saida tagama bata labarin komai sannan tace tabb babbar matsala kenan ana wata ga wata yanzu kina nufin kindena zuwa gidan su Rasheeda aiki kenan tace eh mana haka de dadda tace amma nibanji hakan zata kasance dan bazan iya hakura ba shiru Azeema tayi tana tunanin yanzu yazatyi da maganar da ta kawota Ameesha ce ta katse mata tunanin ta dacewa besty yade me kike tunani haka ina ta magana bakijina numfashi ta sauke sannan tace hmm besty bakisan meke faruwa ba ko wlh muna cikin matsala sosai dan yanzu ma abun da yakawoni gurinki kenan kitaima kamin muje gidan aikin naki inroqesu kan suyi mana cigiyar baban mu wlh mun rasa inda yake yau kwana uku kenan amma ba aganshiba be da dawo gida ba kuma har yanzu cikin tashin hankali harda tashi tsaye Ameesha tayi tace nashiga uku besty kina nufin kice min wai mahaifin kine ya bata me yafaru dashi tafiya yayi ne ko kuma wani waje yaje me nisa kunje police station konkai reporte duk tabi ta rikice sai faman jera mata tambayoyi take Azeema ce tace wlh munkai amma dasuka karbi Case din basu wani dade ba suka sallame mu akan sunyi iya qoqarin su amma basu samu labarin saba dan haka kawai suyi hakuri Allah yabayyanar mana dashi haka muka dawo gida taqarasa fatada murya asanyaye Ameesha tace innalillahi wa inna ilaihi raji un yanzu ya za ayi besty taso muje gidan kawai tafada tana dakko hijabinta tasaka tace besty taso muje tace to amma kina ganin zasu saurare mune tunda kinga yanzu bakya aiki a gidan su kar suyi mana wulakanci tace karki damu zo muje kawai nasan ta inda zamubi bazan bari sugan ma ba zanyiwa auty lami magana sai ta hada mu da yaya musbahu nasan shikadai ne ze saurare mu tace to shikenan muje atare suka fito dadda da haryanzu tana gun tana ta faman yimusu abinci rana taga fitowar su tace ina kuma zaku har Azeema tabudi baki zata gaya mata inda zasu Ameesha tai saurin cewa yanzu zamu dawo gidan wata class mate dinmu da bata da lafiya tace to shikenan sai kun dawo Allah yabata lafiya suka amsa da Ameen suka suna fita Azeema takalli Ameesha tace besty meyasa kikai wa dadda qarya tace inba haka naimata ba kinsan halin dadda nayarda zatai inje ba tace kumafa hakane aikam da kin barni da tuni nafadi gaskiya najawowa kaina yar qaramar dariya Ameesha tayi tace aikamde dadda ai sai addu'a bazata canza ba suna tafiya suna hira su..........
Dadda kwa suna fita itama daman tagama abincin tashiga daki ta dakko mayafinta tace lalle yaran nan wai har ni zasuyiwa wayo bari inbisu inga inda zasu dan banyarda dasuba tana ta sunbatun ta ita kadai tafito tabisu abaya................🙆
************************
daga sabuwar marubuciyar ku🖋
by
❤xeemat....love❤
don't forget pls comment and share it
My WhatsApp number 08124226526
Pls banda kira
*******************************
[2/22, 11:27 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Allah ubangiji yakaremu daga mugunji mugun gani tsautsayi da asara fatara talauci annuba Allah yakare mu daga sharrin mahassada da masharranta duk wanda ba alkhairi bane agare mu Allah ya nesanta mu dashi Ameen ..........
Bismillah........
Episode 12🖋
************************
*BOSSAY*
Kwance yake akan makeken gadonsa ya qurawa silin ido yana tunani wata kyakkyawar yarinya ta shigo dakin da gudu sallama babu kan bed din kawai tadosa tafada kansa tana dariya adan zabure ya tashi tare da ruqota yace ke wai meyasa bakyajin magana bana hanaki yimin irin wannan abun ba kishigo min daki da gudu ko sallama babu fuska yarinyar tadan bata tare da turo baki tace yi hakuri nadena ta fada tana qoqarin tashi daga kansa tafita ya riqe ta yace tuba nake my lovely sister yar autar Ammi niban miki fada dan kiji haushi ba qarewa ma bansan namiki ba tace nide kasake ne itafi bazan qara dawo wa ba daman Ammi ce tace kazo muyi dinner yace muje yana fada yasakko da ita shima ya sakko yariqe hannun ta suka fito tana tafaman ciccijewa ita wai sai yasakar mata hannu shikuma yaqi ahaka suka qaraso cikin falon inda yaga dukkan ilahiran mutanen gidan sun hallara wasu ma har sun fara cin nasu abincin suma kujera yaja musu yazauna ita kuma ya dorata akan cinyarshi tare dace wa Ammi barka da dare tace yau ta maida hankalin ta kan abincin da take ci yaran wajen ma duk gaisar dashi sukayi ya amsa musu ba yabo ba fallasa sai ya maida kallon sa ga wani dan saurayi da kana ganin shi kasan qanini shi ne saboda tsananin kamar dasukeyi yace FARUQ gobe idan Allah yakaimu katashi da wuri ka shirya zamu fita yace to yaya Allah ya kaimu din kai kawai yadaga masa sannan yamaida kansa gurin yarinyar da take kanshi yace mimi sauka kije kici abin ciki kinji to tace mishi tare da sauka daga kansa takoma kusa da Ammin ta da tasaba zama ta zauna ta dau spoon ta fara ci dayake daman tun kanta tafi kirawo shi akazuba mata,wata budurwace ta tashi ta matso kusa dashi tace yayana me za azuba maka taji yayi shiru ta qara maimaitawa duk da haka be kulata ba saida Ammi tace wai ba magana akeyiwa *ALIYU* ba (dan Allah adan min uzuri nayi mantuwa inba ku manta ba abaya nace muku sunan shi SALEEM namanta kuma yayan Azeema ne saleem ba Bossay shi asanlin sunan shi kenan ALIYU Aimin afuwa kunsan dan adam ajizine ngd)
sai lokacin ne yace tea kawai nake so yafada tare da hade rai dan arayuwar shi inda wace yatsana bata wuce itaba ba yaso ta ringa shiga harkarsa Ammi ce tace bangane tea kawai zaka sha wai me yake damun kane kwana biyu na lura da kai kwata kwata baka cin abinci sosai sannan kadena zaman falo kullum kana daki yace Ammi bafa komai tace to naji yanzu ke FURAIRAH zuba mishi koma meye kuma kafin ingama kayi sauri kagama cinyewa zamuyi magana yace nifa Allah Ammi naqoshi tace wlh ranka ze baci agunnan tunda ni sa'ar wasan kace ina magana kanayi min taurin kai ko kaci gaba kar kafasa yace Ammi kiyi hakuri dan Allah idan ranki yabaci banza tayi mishi ganin haka shima be qara cewa komai ba yaja bakin shi yayi shiru har furaira ta zuba masa jalouf din shinkafa da taji kayan hadi tana daukar ido ga wani uban qamshi da takeyi ta dora masa pape checking akai sannan ta tara masa gaban sa ba yarda ya iya haka yadauki spoon yafara turawa kamar mecin magani AYSHA ce tafara tashi tare da cewa Ammi saida safe zanje inkwanta Ammi tace tun yanzu tace eh wlh bacci nake ji gashi kuma gobe da wuri zan fita dan 8 nake da lecture tace shikenan Allah ya tashemo lafiya tace Ameen sannan ta wuce dakin su bayan tafiyarta ne bada dadewa ba Bossay yace wa Ammi yagama tace to yajirata a falo dasauri kwa yatashi yabar gun daman jinsa yake kamar aka qaya bayaso yaga sun tsaya inuwa daya da furairah kan kujera yazauna yayi zaman sa tare da ciro wayar sa yafara daddannawa yana tafiya kwa itama furaira ta miqe daman danshi take zaune agun itama saida safe tayiwa Ammi ta wuce saida tafara zuwa falon taje kusa da Bossay tace ya ALIYU saida safe ko inda take be kalla ba bare tasa ran ze amsa mata inda sabo ta daman tasaba dan haka abun baya damunta murmushi kawai tayi ta wuce saida yaji tafiyar ta sannan yadago yabita da wata muguwar harara yace banza marar zuciya kawai ai ta korar ka daga guri amma kana qara nanewa mutane yafada yanajan wani wawan tsakin mimi ce takara so gurin ita da YASMIN da ta ruqo hannun ta zasu tafi nasu dakin su kwana suma saida Mimi taje kusa dashi ta rungume sa tace good night yaya Bossay yace good night tare da dan kamo kuma tunta tayi yar dariya sannan suka wuce suma sai yarage daga shi sai Ammi dan faruq ma tuni yatafi part din shi badade wa Ammi ta qaraso falon itama zaman tayi kusa da kujerar da take kusa dashi sannan ta kira sunan shi hankalin sa ya tattaro yamaida gareta tare da amsa kiran da tai mishi tace daman magana zan maka akan abun da kakewa furairah yanzu me ye laifi akan wani yace yanason ka sonka fa take bakinka ba duk wanda yace yana sonka be kamata kawatsa mata qasa a ido ba kana wulakan tata ni baga laifin yarinyar nan ba tana da hankali ga nutsuwa ga kyau duk wani abu da namiji yake nema tana dasu dan wlh tama fi waccan yarinyar da kake so ka aura dan ni wlh yarinyar nan bata kwanta min ba dan de kawai kana sone kuma mahaifinka ya goya ma baya amma wlh dabazan yarda ka aure ta ba dan sam yarinyar bata da da'a kwata kwata shiru yayi yana ta sauraronta saida tagama sannan yace nifa Ammi wallahi yarinyar ce ni kawai bata kwanta min ba tun lokacin da nafara ganin ta Ammi kinsan hakan nan haka na faruwa sai kaga haduwar ka da mutum ta farko zakagane jinin ku yazo daya a kwai kuma wanda kana haduwa dashi zakaji be maka ba jininku be hadu ba tace hakane itafa yar uwarka ce be kamata kana nuna mata irin qin dakake mata yakamata ka sassauta ka rage ni bance dole sai kaso taba kawai de abun da nake so dakai shine kadan ringa sakar mata fuska intayi maka magana ka bata amsa bakyau wulaknci ko kai akayiwa abun da kake mata zakaji dadi yace a a tace to dan Allah ya arage wannan banzan halin dani banga amfanin sa ba yace to Ammi in Allah ya yarda zan canza daga yau inde har hakan ze faran ta ranki tace yauwa babana haka nake son ji nasan ba halinka bane wulakanta mutane dan murmushi yayi sannan yace yauwa Ammi daman a kwai wata magana danake son muyi dade banyi niyar yimiki ba amma nakasa jure wa tace to wannan wace irin maganace inajinka to fadamin saida yadan yi jimm sannan yace wlh Ammi wata yarinya ce nake so mutai make ta dan tana cikin wani hali kuma tana buqatar taimako wlh tace wacce yariyar ce a ina take bata da iyaye ne yace eh wlh bata da iyaye agurin kakar ta take kuma duk dade bansan asalin labarinsu ba da alama basu da kowa anan sukadai suke rayuwarsu awani gida to kai ya kai kasansu yace agidan su Rasheeda yariyar take aiki tanan muka saba da ita harna nagane wasu abubuwan daga garesu karka ta kuma tana aiki tanayi yan kulle kulle nakayan yara tanakai wa makaranta tasiyar sannan kuma tana kula da yaran makaran tar itace de kamar nani din makarantar tace to yanzu kai yanzu ta ina kakeson mutai maketa yace sonake tadawo gidan nan da zama tace to ita kuma kakar tata kana ganin zata yarda tabayar da ita shiru yayi yakasa bata amsa saida tadan taba shi sannan yasauke ajiyar zuciya yace ai abun sa yasa kenan nagaya miki ke zakije da kanki ki lallabata dan wlh rikitacciyar tsohuwa ce bata da yarda kinga abun da tai min kwa danaje dakaina na tambaye ta nasha tijara da zagi dan wlh da har nayi zuciya ma akan bazan kara wai wayarsu ba amma danayi tunani sainaga be kamata inyiwa yarinyar nan haka saboda tadan saba dani dan da kyar ma tabarni nataho dan catai ai ko kakarta bata barta ba sai tabiyo ni saida nai mata wayo sannan ta rabu dani na taho akan zankoma in dakko ta gashi yau kwana uku kenan amma banje ba duk sai nake jin badadi Ammi tace me kace mata da har tazage ka yace wlh Ammi bawani abu nafada ba kawai rikicine irin nata harda min kuka fa wai zan rabata da jikarta inje insiyar da ita ko in lalata mata jika nan de ya kwashe duk dramar da sukayi da dadda yabata labari aikwa Ammi tasha dariya tace gaskiya kasha tijara nikuma ahaka da kake cewa muje so kake nikuma tayi min duka ko yace Ammi ai ke babba ce bazatai miki abun da tai minba wlh na dade ina tunanin tsohuwar nan tace yanzu yakake so ayi yace kawai kishirya gobe muje amma wlh bazan shiga ba tace aikwa sai ka shiga taya kakeso inshiga nikadai alahalin bata sannni ba kawai shahada zakai mushiga tare inta yarda to in kuma bata yarda ba shikenan kaga ai baza muyi mata dole ba yace hakane Ammi Allah yakaimu goben sai muje Allah yasa tayarda tace Ameen amma zanso inji labarisu gaskiya daga ji akwai wani abun da yafaru da rayuwar su abaya taya za ai ace sukadai suke rayuwa basu da kowa yace wlh nima de abun yana bani mamaki inaso inji suwaye su tace to mubar komai de sai goben kaje ka kwanta dare yayi yace to shikenan saida safe yafada yana tashi tsaye tare da nufar hanyar part din itama ta tashi ta wuce nata sashen kowa yatafi da tunanin yanda zasuje gidan dafatan samaun nasara..........
*****************************
**********************
*MASARAUTAR SARKI SAMEER*
Kamar yanda sarki yace hakance tafaru acikin kwanaki ukun da suka wakana yau ce ranar da za a fito dashi
bayan sallar isha'i sarki yabada izinin aje afito dashi bayan kowa ya hallar acikin fadar sukaje suka fito dashi Allah sarki kana ganinshi kasan baqaramar wahala yasha ba dan daman ance wuya bata kisa sai lokacinka yayi dan da tanayi da tuni bawan Allah nan yadade da mutuwa saboda ba qaramar wahala yasha ba dan har rama yayi ga duhu da yaqara yi duk yabi yazama wani irin dashi kamar bashi ba lokacin da aka shigo dashi cikin fadar duk wani me imani inka ganshi sai ka tausaya masa yana shigowa sarki me murabus ne yadago yana kallon sa aranshi yana tunani shiko a ina yasan fuskar bawan Allah nan kamar yasanshi ko kuma me kama dashi yasani oho yakasa tunawa har mutumin yaqaraso ya gurfanar da kansa agaban sarki tare dayin gaisuwa ga sarki sannan yajuya kan duk yan cikin fadar ya gaida su duk yasan da yawan mutanen wajen ya girme su wasu ma ya haifesu amma ahaka ya qasqantar da kansa agaban su yana gaida su wasu suka amsa ba yabo ba fallasa wasu kuma suka amsa a wulakance wasu ma daga ciki ko kallo be ishesuba bare yasamu su amsa koda awulakan ce nan be damuba yayi shiru yana jiran hukunci da zeji saida kowa yayi shiru gun yayi tsitt kamar ba mutane aciki Fulani ce tafara yin gyaran murya kowa kuma ya maida hankalinsa gare ta sannan tafara magana kowade yasan abun da yatara mu anan basai naqara bayaniba dan haka ni matar sarki me murabus kuma uwa ga sarki ma yanzu nayarda da hukuncin da sarki ya yanke da kuma zaman wannan mutumin a masarautar nan kuma daga yau yazama bawa agidan nan daga nan har sanda ze bar duniya ina fatan kowa yaji duk suka jinjina kai cike da gamsuwa da bayanan ta sannan ta dora da cewa gobe ze fara aiki za a bashi kula da bangaren dabbobi da doku na da basu ruwa da abinci ina fatan kowa yaji inda me magana kuma nabaku minti biyar me magana yayi kowa shiru yayi ba wanda ya iya cewa komai bawai dan basu da abun cewa ba sai dan kawai gudun idan mutum yayi bayarda za ayi ba saide ma yajawo wa kansa wani fadan dan haka bawanda yace komai jinahiru nasu yasa Fulani cewa kowa ze iya tafiya sannan kuma azo adauke sa akaishi bangaren bayi abasa kayan bayi yasaka gobe a nuna mishi yanda zeyi aikin wani bafade da yashigo dazu yace to ranki yadade sannan yakalle sa yace taso muje ko ahankali ya yunqura ya tashi yana tafiya da qar bayan fitar shine sarki me murabus yace yakalli Fulani zeyi magana amma sai ta daga masa hannu alamar bata so yace komai haka kuwa yayi duk wannan abun da suke yi sarki be tsoma musu baki ba bece qala ba daman haka suke inde Fulani na gurin tofa baya cewa komai saboda tun kafin azauna zasu tattauna komai da mahaifiyar sa sai abun da tace za ayi dan sai yazama na ma kamar itace sarkin komai a hannun ta yake ba a isa anyanke hakunci ko wani abun yafaru batare da ansanar da ita ba komai ita take gudanar dashi ba wanda yake da iko acikin masarautar sai da amincewar ta sai yanzu sarki yace mama angama ai zan iya tafiya tace eh nagama zaka iya tafiya sarki ya miqe yafita dagaron sa suka mara masa baya zu sashensa inda iyalain sa suke daman kowa ya watse daga cikin fadar sai yarage daga Fulani sai sarki me murabus sai dayar matar sa me suna *SA'ADATU* wacce ake kira da maman 'yan biyu, maman yan biyu itama mata ce gurin sarki kishiyar Fulani Amma ita halinta ya dan bambamta da na Fulani ita bata dauki duniya da zafi ba mata ce me hanakali da nutsuwa da sanin yakama ta bata shiga kuma abun da ba ruwan ta hasali ma bata da yawan magana bata da surutu kwata kwata komai zataga Fulani nayi bata taba tanka mata saide tabita da ido koda tasan kwa abun da take yi din badede bane saide ma taqara kawar da idonta daga abun da taga tana yi shiyasa ma basa samun matsala da Fulani dan Fulani matace meson a girmamata kuma duk abun da mutum yaga tanayi to ya zuba mata ido batasan ana shiga lamarin ta in ba ita taso hakan ba sai kuma Allah ya hadata da irin wacce take so yanzu made kamar koda yaushe haka maman yan biyu batace komai ba akan al amarin ta sai ta miqe tace ni na wuce sai da safenku sarki kawai yace mata Allah yakaimu sannan tace Ameen tayi ficewarta tabarsu agun sarki ne yace to gimbiya muma ai sai mutafi ko anan zamu kwana ne batace mishi komai ba kawai ta miqe tace muje ko yace to haka ya mike tasashi agaba kamar danta sukabi tabayan qofar inda ze sadasu da nasu part din.................
**********************
*WAIWAYE ADON TAFIYA*
Kowa yagyara zama domin fahimtar yanda labarin ze kasance
MASOMIN LABARIN masarautar sarki sameer
SARKI SAMEER shine sarki nawajen hamsin da wani abun yagadi sarautar ne awajen baban sa wandan shima gada yayi tundaga sarkin farko sarau tar taringa tafiya harzuwa kansa shima kuma tun kan yamutu yabawa babban dansa sameer kenan sameer yana da qanne hudu kuma duk mazane shine babba shiyasa babansa yabasa sarautar kuma ya yaba da hankalin sa yasan kobayan ransa ze ruqe al'uma zeyi adalci a sarautar sa kuma hakanne yafaru domin yayi adalci sosai iya kacin iyawarsa duk wanda yake awannan lokacin ze yaba da sarautarsa kama daga yan gari yan cikin masarau tar har bayi ma da jaka diyu babu wanda akabari kowa alfahari yake da mulkin sa sarki sameer yana da mata uku uwar gidan sa me suna *KARIMA* karima tana da yaya uku danta na farko shine *MUHAMMAD* na biyu kuma *ALKASIM* na ukunsu kuma *IBRAHIM* sai matar shi ta biyu me suna *ASIYA* itakum tunda suke bata taba Allah be bata haihuwa ba ta ukunsu kuma Amarya agun sa sunan ta *SHAMSIYA* ita kuma yayanta biyu duk mata kuma daya tarasu saura daya me suna *HANNATU* kan matansa duk ahade yake bakajin kansu saide abun da ba a rasaba yau da gobe sai Allah zo muzauna zo musaba daman zama yagaji haka tun yana aiki da qarfin sa har yafara gajiyawa domin tsufa yazo mishi gashi babban dansa da yake so ya dora akan karagar mulkin shi ya nuna mishi baya ra ayin sarautar tun tasowarsa bayaso dan hakama yaroqi me martaba akan shi bazeyi karatu anan ba a Egypt zeyi karatu ba musu kuwa sarki ya amince da qudurinsa yabarsa yatafi acan yayi karatunsa gabadaya lokacin da yadawo yanaso yafara aiki sarki yace be isa ba dole ya karbi mulki ko yana so ko baya so da farkode kin amincewa yayi har saida mahaifiyarsa ta sa baki akan inbe karba ba ransa sai ya baci kuma akace mishi kafin lokaci nadin sarautar yayi suna so yafara aure inkuma bashi da ita zasu zaba aikwa dasauri yace ai yana da ita akace a ina take a Sudan take tun farkon fara karatun sa suka hadu sundade tare kuma iyayen tama sunce zasu bashi yaturo da iyayensa dukan su sunyi farin ciki sosai dajin batun dan nasu dan haka ba bata lokaci akaje aka nemo masa auren ta yakasa wata daya tal sannan suka bayan sundawo ne kuma aka kara ce mishi saifa yayi hakuri dan dole sai yakara da wata matar domin qa idane sarki yakasance da mata biyu yace shi gaskiya bashi da wacce yakeso abar shi da iya wannan ma ta ishe shi suma kuma sukace baza suyarda ba dole yayi hakuri ya amince akace za abashi yar qanwar Asiya kishiyar mamansa kenan yace to beyi musu ba yakaba itama rana daya akasa da na *SABREENA* sunan wacce ze aura kenan ita kuma tabiyun daza a aura mishi itace *MARYMA* rana bata qarya yau kadaura auren Muhammad da matan sa Sabreena da kuma maryama dana din sarautar sa yau yazama ango kuma sarki ba a wani dadeba dayin hakan Allah yayiwa sarki sameer rasuwa kowa yaji mutuwar nan sosai ta girgiza mutane da yawa ahaka har aka dauki kwanaki duk da baya son sarautar hakan be hanashi gudanar da mulkin sa ba cikin adal ci kamar yanda mahaifinshi yake yi dan harma yaso yafi mahaifin nashi komai yana tafiya yanda yakamata.................
****************************
daga sabuwar marubuciyar ku🖋
By
❤xeemat....love❤
don't forget pls comment and share it
My WhatsApp number 08124226426
https://www.wattpad.com/user/xeemat?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends
[2/23, 10:23 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER.....💅
by❤xeemat....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Allah ya gafarta mana ya yafeman kurakuranmu wanda mukasani da wanda ma bamu saniba Allah ya shige mana gaba aduk kanin al amuran mu yabamu yanda zamuyi Ameen..........
Bismillah........
Episode13🖋
**************************
Tunda yake zaune da matansa be taba jin kan matansa ba suna zaman lafiya da juna har sukai wajen shekara biyu amma gaba dayansu bawanda Allah yabawa ciki ko batan wata bawanda yataba yi dan har mahaifiyar shi Karima tafara yi mishi maganar ko ze kara aure ne amma sai yace mata tayi hakuri sukara hakuri zuwa nan gaba ko Allah zesa wata daga cikin su tasamu bata takura mishi ba ta rabu da shi ta cigaba da zuba musu ido ahakade har suka qara daukan lokacin kwatsa saiga amaryar sa SABREENA da ciki saboda lokacin da akayi aure duk da yafi sonta amma bada ita yafara kasance wa saboda ita ba aranar aka kawota ba shiyasa yafara kasance wa da MARYAMA amatsayin itace uwar gida kenan abun ba a magana saboda tsabar murnar da ahalin masarautar nan suke dan har wata yar walima aka hada na farin cikin samun cikin kowa sai nan da nan akeyi da gimbiya sabreena sarki kwa har wata soyayya yake kara nuna mata wacce bata taba ganin irinta har wajen kishiyar ta ma tana samun kulawa haka wajen surukar tama har kishiyo yin surukar tama ba abarsu abaya ba saboda wannan cikin idan Allah yaraya shi shi ze zama magajin sarki domin anyi scanning anga namiji ne kuma ana fatan Allah yasa hakan ta kasance a haka akai ta rainon cikin har Allah yasa ta sauka lafiya ranar suna yaro yaci sunan baban sarki Muhammad aka saka mishi sameer yaro yana cikin wata na daya kenan wani gagarumin abu ya afko musu sunshiga tashin hankali marar musaltuwa sama ko qasa annemi yaro an rasa itade gimbiya sabreena bayan tayi mishi wanka ta kwantar da shi akan gado tashiga bandaki domin tayi wanka fito warta ke da wuya taga ba yaro da farko de bata kawo komai a ranta ba saboda tayi tunani ko sarki ne yashigo dakin yafita dashi ko kuma gimbiya MARYAMA tashigo ne bata jiba oho tana ta tunani har tagama shiryawa tafito tana fitowa kuma bata ga kowa ba afalo jakadiyar ta KANDE tashiga kwalawa kira amma itama taji shiru bataji ta amsa ba saida takirata wajen sau uku sannan tashigo falon da sauri tace gimbiya gani na danje wajen balaraba ne kiyi hakuri na fita bansanar dake ba tace ba komai daman tambayar ki zanyi ko wani yashigo dakina ne lokacin da na shiga wanka ban Annur shine sunan da suke kiran sameer dashi kuma gashi kema kince bakya nan yanzu kije kitambayo min bangaren gimbiya MARYAMA ko ta shigo sannan inkin fita kafin ki wuce kigayawa Salisu yaje fada yagani ko yana can tace to sannan ta fita da sauri sauri taje ta tambayo akace mata baya can tana hanyar shigowa bangaren ta hadu da salisu shima yadawo yace mata shima yaje ance baya can tana shiga ta sanar da gimbiya cewa duk sun duba ance ba a ganshi ba nande aka shiga cigiya sarki ma yabaro fada domin jin yanda akayi aka rasa yaron acikin masarautar nan yana zuwa yatambayi yanda akai gimbiya duk tagaya mishi yanda akai kafin kace me magana ta zagaya har wajen gari kowa hankalin sa ya tashi neman sa ake lungu da sako amma babu shi babu labarin sa gimbiya Sabreena tasha kuka dan har kwantar da ita akayi agadon asibinti saboda tsaban shiga tashin hankali sai da qyar sarki yake rarrasheta dan shima dauriya kawai yake amma ba karamin tashin hankali ya shiga ba gimbiya maryama ma tasha nata kukan kamar itace ta haifi dan kowade yashiga damuwa kuma a yanda suke zaman mutun ci gaba da familyn ba wanda yazargi wani akan shi yadauke yaron Amma sarki ya dauki alkawarin duk wanda dasa hannun sa akan faruwar lamarin sai yagane kuransa dan baze hakura ba sai ya dau babban mataki wasa wasa de ahaka har aka dau lokaci me yawa babu labarinsa zuwa yanzu kuwa kowa ya hakura duk sun fidda rai ma gaba daya sun rungumi qaddara Allah cikin ikonsa sai ga wani cikin taqara samu nanmade sunyi murna da farin cikin da samun sa shima de haka akai ta renon sa shima kuma Allah beyiba yabare amma da aka kaita asibiti sai akace tasha abun zubda ciki ba qaramin mamaki sukayi ba dajin hakan itade tasan bata sha komai ba to ya akai hakan ta faru daman doctor gimbiya maryama ya gayawa ita kuma tagaya mata sarki be saniba saboda be qaraso ba dan haka sai kawai gimbiya Sabreena duk da tasan bata sha komai ba amma tana tsoran sarki yaji saboda tasan idan yasani ba koda ze yarda da ita tofa dole yadan zargeta ita kuma batason zargi ya shiga tsakanin su dan haka sai ta roqi gimbiya maryama akan dan Allah subar maganar anan bataso sarki yaji saboda batasan yanda ze dauki maganar ba dan wlh itade bata sha komai ba qarewa ma ita wata sani agarin da zatasa yabata maganin zubar da ciki qarewa ma neman sa take Allah yabata kuma sai ta zubar tayaya ma hakan zata faru gimbiya maryama batai mata musuba tace nima tuna nin danake kenan tayanda za agayawa sarki cewa ciki ya zube kuma ta hanyar shan kwaya hakan ba karamar matsala ze haifar ba dan haka nake tunani gara abarshi kawai azin Allah ne yakawo zubewar cikin da wannan shawar warin nasu suka bar maganar akan bawanda zeji bayan sarki ya qaraso kuwa aka gaya masa cewa cikin ya zube yayi jimami sosai amma ba yanda ya iya dole yayi hakuri wanda yabashi shi yakarbe abunsa kuma shi ze qara basa saida tayi kwana biyu sannan suka tattara suka koma masarauta kowa yana zuwa duba ta dayi mata jaje bayan komai ya lafane mahaifiyar sa taqara yi masa magana akan ya qara aure tundade abun da haka yake zuwa beyi mata musuba dan shima zuwa yanzu abun yafara damunsa shima yanaso yaganshi da yara koda magajin sane yasamu dan haka ya amince aka nema masa auren SA'ADATU yar sarkin gombe ce dan haka ba dadewa akayi auren aikwa bata dadeba ta samu ciki da haka har watan haihuwarta yayi ta haifi 'ya'yanta 'yan biyu kuma duk mata ranar suna aka saka musu daya taci sunan babar sa watakon Karima amma ana cemata mama dayar kuma akasaka mata munubiya yara kyawawan farare ne tas saboda sundakko mahaifiyar su data kasance buzuwa gasu da shiga rai kowa sai yabon kyawun su yake suna da shekara ta biyu Allah yaqara bawa Sabreena wani cikin nanma de basuyi qasa agwiwa ba sukayi murna tare da bawa cikin kwakkwaran kulawa saboda kar yasake zubewa Allah kwa yatai maka be zube ba har Allah yasa tahaife danta me kyan gaske dan da kowa mamakin irin kyan da Allah yabashi duk dade mahaifiyar shi ma kyakkyawa ce amma sai yafita kyau sarki yace ta zabi sunan da za asamasa tace akara samata Sameer saboda tana son sunan haka aka qara samishi sunan wanda ya bata kawo yana sonshi bayama yayyanshi su munubiya kullum suna manne da shi haka suka cigaba da gudanar da rayuwarsu cikin kwanciyar hankali da sin junan su sameer yana cikin shekara ta daya dan bekaiba ma kwatsam wani abun mamaki kuma abun al ajabi lamarin Allah ba acewa komai sai ga gimbiya maryama da ciki aikam kowa yayi murna da sarki kwa yafi kowa farin ciki addu'ar sa ta karbu yau gashi da yaya uku gakuma cikin na hudu ya godewa Allah kawai yake yi atakai cade itama ta haifi dan ta namiji amma abun mamaki yaron sai yasance baya kama da kowa daga cikin iyayen nasa anrasa dawa yake kama amma ba wanda yace komai saboda ba ajayayya da lamarin ubangiji watakil ma kamannin kakansa nawajen sha wani abun yadakko kunsan dan haka bawanda yace komai ranar suna aka saka mishi *SALAHUDDEEN* SALAHUDDEENI MUHAMMAD SAMEER shine sarki na yanzu kuma da ga gimbiya MARYAMA wacce ake kira da FULANI...................
Ina fatande kuna fahimtar yanda labarin yake tafiya kuma kuna riqewa dan yanzu baza ku gane komai ba sai nan gaba, kuma zakuyi mamakin ya akai salahuddeen yazama sarki bayan bashine babban da ba ga Sarki Muhammad sameer muje de zuwa.......
*************************
CIGABAN LABARI.....
Su Ameesha suna dab da qarasawa gaban gate din gidan sukaji dadda tace gidan qawar taku kenan cak suka tsaya suka kasa juyowa har taqaraso inda suke tace ba magana nake muku ba Ameesha ce ta hadiyi wanni yawu da ya tsaya mata a makogaro sannan tace uhm uhm dadda bafa wani abu zamuyi ba daman abu zan karbo a gurin aunty lami yanzu zamu fito dadda tayi mata wani irin kallo irin to sannu makaryaciya saida taga qare musu kallo sannan tace to kuwuce mu koma gida munafukai wlh baza kushiga ba Ameesha tace dan Allah kibarmu mushiga wlh wani abu me mahimman ci zamuyi tace wane abune da ni baza kufadan ba zaku min qarya kufito tace dadda wlh zamu gaya miki amma kibari mufara shiga mufito tukunna tace wai yarinyar nan wace irin zuciya gareki ke duk wulakancin dasukai miki amma kike qoqarin qara komawa gurin su tace dadda nifa ba wajen su zanjeba tace koma gurin waye bazaki shiga cikin gidan nan ba Azeema dataga abun nasu ba qarewa zeyi ba sai tace dadda dan Allah kibari mushiga yau wajen kwana uku kenan da rasa mahaifin mu ya bata bamuganshi ba shiyasa nazo Ameesha ta rakani muyi yaya musbahu magana akan yatai maka yagayawa yayansu acigita mana a gidan radio ko Allah zesa agano inda yake inma mutuwa yayi zamu sani dadda da taji labarin kamar almara tace yanzu dan baki da hankali wannan babban abun yafaru amma kika kasa sanar dani abun dake faruwa saida na tambaya da bantambaya ba kenan ma baza ku gaya min ba ko Azeema tace dan Allah kiyi hakuri dadda batace mata komai ba tana tunani mafita dan ita wlh bata so sushiga gidan gashi kuma bukatar hakan ta taso yanzu meye mafita to bata gama tunani ba Horn din mota ya katseta mata tunani juyawa sukayi dan ganin wanda ze shiga gidan ganin me gidanne yasasu matsawa su bashi guri dan yasamu damar shiga yana matsowa kusa dasu sai ya tsaya tare da sauke gilas din motar yana kallonau tsaf yagane su dan haka sai yace musu kushiga daga ciki mana kuntsaya anan dadda ce tace mu bashiga zamuyi ba kai tafiyar ka tafada tare da hade rai dan ita duk 'yan gidan ma haushi suke bata dayaga haka sai kawai ya bude motar ya fito ya qaraso inda suke yace baba kiyi hakuri dan Allah ni daman inaso muyi magana tun ranar nan naso muyi duk sunba labarin abun da yafaru kuma na dau mataki akan su dukan dan Allah kuyi hakuri hakan baza tasake faruwa ba nasan basu kyauta muku ba abun dasukayi muku kuzo mushiga daga ciki dan Allah baba kar kice bazaku shiga ba dadda da mutumin yayi mata kwarjini kuma daman ga kuma bukatar da ta kawo su dan haka tace ni basai munahiga ba daman wannan yarinyar ce mahaifinta ya bata shine mukazo atai maka mata abada cigiyar shi ko Allah zesa adace asamu labrin sa awani wajen yace ayya Allah sarki tun yaushe ne kuma a ina nande Azeema tabashi duk labarin yanda akai ya tausaya musu yace in sha Allah zesa Khalid yacigita musu gobe amma su shiga daga ciki dadda fiu taki yarda haka ya rabu da ita sannan yace to dan Allah yana roqon alfarma ta taimaka tabar yarinyar taci gaba da aikin ta kamar da komai ya wuce yajawa iyalansa kunne bawanda ze kara yi mata komai dadda tace itafa jikarta tabar aiki a gidan sa yayi hakuri kawai yabar wannan maganar shima kuma be bar maganar ba haka yaringa yimata dadin baki da rarrashin ta har ya shawo kanta ta amince akan yabarta zatayi tunani akai yace to hakan ma ya gode sannan yace musu yana zuwa ya koma cikin motar sa ya dakko katin number wayar sa yabawa Azeema yace intaje tabawa yayan ta sai ya kira shi su tattauna akan batun karba tayi tana masa godiya yace ba komai yiwa kaine daga nan kuma ya koma mota ya tayar yakaqara danna horn me gadi ya wangale masa qaton gate din shikuma yadanna kan motar yashiga ciki ajiyar zuciya dadda ta sauke tace to Allahamdulillah komai yazo mana da sauki batare da wata matsala ba suma duk hamdala sukayi sake da godewa Allah sannan suka kama hanyar komawa gida suna tafiya dadda na qara jimamin yanda akai hakan tafaru babban mutum ace yaba ta abun da mamaki wlh kowade da abun da yake saqawa aransa har suka qarasa gidan basu wani dadeba Azeema tacewa Ameesha to besty godiya nake bari in wuce gida inje insanar da mama nasan tana can tana jiran dawowata tace to bari muci abin ci saiki tafi ko tace a'a besty na qoshi Ameesha tace wlh sai kinci kinji ma na rantse Azeema tace to ina ruwana da rantsuwar ki nide bazan ciba Ameesha ta hade rai tace to karkici din alaraka taki gona tafada nakara hade rai alamun taji haushi Azeema data ga haka sai tace kai besty meye kuma najin haushi to naji zanci amma kadan kuma kiyi sauri dan banaso inkai magariba a hanya tace to sannan ta mike tanacewa yar rainin hankali ai da bakiciba wlh da kinga rashin mutuncin da zan miki dariya Azeema tayi tace to nide naji kiyi sauri malama Ameesha tace anqi ayi din tafada tana ficewa daga dakin bata dade ba ta dawo da kwanon abincin a hannunta ta ajiye agaban ta tace sai muci Azeema tace la wai daman dan wake ne ai da kinga ya min da bazan miki musu ba kinsan ina sonshi sosai gashi mama bataso tana yimana shi saboda ita be dame taba Ameesha tace ai daman dan hakan nace kizauna muci ama kike wani nannoqewa kina so kina kaiwa kasuwa da muna furci wani ni wlh naqoshi ni sauri nake yen yen yen dariya Azeema tayi tace au abun jarda cin fuska to wlh saima na tashi na tafi tace bismillah ai ban daure kiba qofa abude take bata qara ce mata komai ba kawai tayi shiru tacigaba da cin abincin ta dan ta lura idan tabiyewa bestyn tata sai sukai dare basu dena ba itama Ameeshan shiru tayi suka ci gaba daci har suka cinye tass sanna tafita da kwanon ta debo musu ruwa suka sha itakuma Azeema ta tashi ta shirya tace muje ki rakani ko tace muje itama hijab dinta tasaka sannan suka fito waje atare suna fitowa tace to ina daddan take tace oho watakil ta fita ko kuma tana bayi muje kawai inna dawo nagaya mata kin tafi tace shikenan muje suka fito suna ta yar hirar su har suka zo inda suka saba raka juna sannan sukayi sallama kowa yayi nasa wajen Ameesha na komawa ta duba ko ina taga da gaske de dadda bata nan to ita ko ina taje haka bata gaya mata ba haka ta koma daki tayi zaman jiran da wowarta amma shiru bata dawo ba har aka idar da sallar magariba sai lokacin kuma tafara jin tsoron gidan da kuma tsoron ina dadda taje haka hartakai dare bata dawo ba dataga de bazata iya zaman cikin gidan ba kawai sai tafito waje dake gurin da hasken fitilar wani gida dake kusa da nasu ta haska har qofar gidan su dan haka tasamu waje tare da zabga tagumi tana hawaye saida tayi wajen minti talatin itakadai dan har tafara kuka wiwi kuma tana tunanin ko taje gidan su Rasheeda kawai tagaya musu bata ga daddar ta tana miqewa saiga wani me keke napep yashigo layin kuma kamar gidan su yake nufowa dan haka ta tsaya taga waye aciki adaidai tar tana tsayawa saiga dadda tafito dasauri dan har ta manta ma bata bawa me adaidaitar kudin ba saida yace hajiya kudin sannan tace yi hakuri yaro namanta wlh yace ba komai tana bashi tawuce gurin Ameesha datayi tsaye takasa motsawa daga gurin dadda na qarasowa tace wayyo Allah na dan Allah kiyi hakuri wlh bansan zankai dare ba matsala akasamu a hanya cikin shashsheqar kukan da taci ta qoshi tace kuma dadda fisabilillahi sai kifita baki gaya minba yanzu da wani abun yazo yasameni fa ko andauke ni tace Allah ma yakiyaye ba abun da ze sameki ma wlh nayi tunanin kan qawarta ki ta tafi nadawo shiyasa ma ban muku magana ba nafita kuma nayi tunanin ma zasu kawo wuta Ashe basu kawo ba yanzu de kiyi hakuri muje ciki ko gaba tayi ita kuma tabita abaya suka shiga cikin gidan............
************************
daga sabuwar marubuciyar ku🖋
By❤xeemat....love❤
comment and share
**************************
[2/24, 10:12 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER.....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Allah ya shiryemu shirin addinin muslunci Allah yasa mugama da duniya lafiya Allah yasa gaban mu tafi bayan mu kyau Ameen...............
Bismillah........
Episode14🖋
**************************
Azeema nakoma wa gida da murna tagayawa mamanta duk yanda sukayi aikwa mama taji dadi sosai tace Allah yasa adace bari saleem din yadawo sai yakira muji yanda zasuyi Azeema tace mama wai har yanzu kina nufin kice yaya be dawo tace wlh har yanzu bedawo ba nima jiran sa nake yadawo inji yanda sukai Allah yasa yasamu aikin nan Azeema tace Ameen de inji ma ajikina yasamu tunda kikaga har yakai wannan lokaci in sha Allahu yasamu mama tace Allah yasa haka de suka cigaba da tattaunawa har bayan sallar magariba sai dab da sallar isha 'i Saleem ya shigo gidan amatuqar gajiye yadawo gida mama naganin sa tunda ga yanayin fuskar sa tagane yaumade ba sa'a dan haka bata tambaye shi komai kawai tace kashiga ciki ka watsa ruwa sai kafito kaci abin ci ka huta naga alamar agajiye kake yace mata eh wlh shima da yaji bata tambaye shiba sai bece mata komai ba kawai ya wuce bedroom dinsa yana tafiya ta bishi da kallon tausayi tana mishi fatan Allah yakawo qarshen wannan neman aikin da kullum ake abu daya ankasa samu inkuma ba alkhairi bane Allah ya musanya masa da mafi alkhairin sa bayan yayi wankan yafito da jallabiya ajikin shi sannan ya leka dakin maman tasa yaga bata nan amma yaji alamun tana bandaki dan haka sai ya dan daga murya yace mama ni na wuce masalla ci be jira amsar taba kawai yafice yatafi masallaci tanajiyo shi daga cikin bathroom din amma bata amsa ba saboda wanka take shiyasa bata amsaba bayan tafito tashirya itama tayi tata sallar tare da yiwa mijinta da 'ya'yanta addu'a me tsayi tare da shafawa sannan ta mike ta fito falo tazauna akan kujera sannan ta kwalawa Azeema kira Azeema dake daki tun dazu bata fito ba ta amsa tare da fitowa tace mama gani tace wai bakisan Saleem yadawo ba ko tace yaushe yashigo banji shigowarsa ba tace tundazu yadade har yayi wanka ma yafita masallaci Azeema tayi saurin cewa mama meyace miki yasamu ko yauma de ba sa'a mama tace to bisa ga dukkan alamude babu saboda naga fuskarshi ba walwala shiyasama ban tambaye shi komai ba nace yaje ya yi wanka bayan yayi kuma ya wuce masjid yanzu de kije kicin kifito mashi da abincin shi kishirya masa kafin yashigo inyaso idan yaci sai muji ta bakin sa ko tace to bari inyi sauri nasan yakusa shigowa tana fada ta wuce cikin kitchen domin hado mishi batajima ba ta gama hada komai akan faranti danbun cuscus ne dayaji zogale da kayan hadi sai lemo da ta dora mishi akai da ruwa me sanyi sai cup din daze sha lemon duk de tahada mishi sai ruwan wanke hannu dan shi qa idarsace baya cin abinci da cokali inde dare yayi saide yasa hannu yaci koma menene bayan tafito ko ajiyewa batayi ba shima ya shigo cikin falon da sallama dukan su suka amsa masa yashiga ya zauna akan kujera sannan Azeema tayi mishi sannu ya amsa mata tare da cewa sannunki ya zaman gida tace zaman gida gashinan mana tafaman yi ni wlh nama matsu akoma makaranta zaman gidan ya isheni yace sai yaushe zaku koma tace sai nan da sati daya yace ok ai ba yawa ma kamar yaune yanzu zakiga har taqare tace aikamde mama ce dataji hirar tasu ba qarewa zatai ba tace to suru tun ya isa haka kasakko kaci abin ci da to ya amsa mata sannan yasauka qasa kan carpet din yazauna tare yin zaman musulunci yakawo farantin abincin ya zubawa kansa a flat sannan yashiga ci anutse cikin nutsuwa dan Saleem akwai nutsuwa komai in yanayi baya gaggawa alamuran sa komai a tsanake yi yanzu ma ahaka yake cin abinsa Azeema ce tace mama kefa baza kici ba tace zobo min dan kadan ta tashi tashiga kitchen ta zubo mata itama ta kawo mata saida karba sannan tace kefa baza kici ba girgiza mata kai tayi tace naci abinci agidan su besty kafin infito tace kuma baza ki karaba tace eh idan nakara ai cikina sai ya fashe ita kuma haka Allah yayi ta kwata kwanta bada ci karewa ma abinci be da meta ba idan taci abin sau daya ma arana zata iya kaiwa gobe wataran sai mama ko kuma taci sau biyu shima wataran sa mama tayi mata jan ido take ci.mama batace mata komai ba tahau cin abinta dan tasan ta tunda tace bazata Ciba to bacin zatai ba shiyasa ta rabu da ita kowa shiru yayi su suna cin abin cinsu ita kuma tayi shiru sai can kuma takatse shirun nasu da cewa yaya saleem jifa yanda kake cin abinci kamar wata mace sai wani yanga kake bafa agaban budurwar ka kake ba dariya yayi har hakoran sa na fitowa yace lalle ma yarinyar nan nikike gayawa haka tace to ai gaskiya nafada yace to zo ki koya min yanda ake ci ni ahaka nasaba cin abinci na sai kace yau kika fara gani itama daman tsokana ce tasa ta yi dan tasani ahaka yake kawai sai tace ai naga na yau yafi na kullum kodan ba tsaywa nake ba ina kallon sosai ba sai yau yace daman sa min ido kike ko tace a'a mama tace Azeema wai meye hakane abincifa yake ci amma kinbi sai faman cikashi da surutu kike ko yaune ranar farko da kika fara gani bana son sha shanci banza kai kuma ka tsaya sai faman biye mata kake murmushi yayi kawai be ce mata komai ba ya ci gaba da cin abin cin sa falon tsit yayi babu wanda ya qara magana acikin su har ya kammala itama mama already takammala nata dan tama rigashi gamawa Azeema ce ta tashi ta tattare kwanukan dasuka gama takai kitchen ta dawo ta zauna saida mama tadanja lokaci kafin tayi gayaran murya tana fuskantar saleem tace to muna sauraron ka ya kukayi agurin aikin saida yaja dogon numfashi sannan yace wlh mama duk wannan sammakon danayi saida naje akace bezo ba sai wajen qarfe goma da indawo gwara kawai intsaya nanma de saida goman tayi akace still muyi hakuri wai wani uzuri yataso masa mukara hakuri mujira shi haka mukai tazama harwajen qarfe uku muka tambaya ko baze zo ba aka qara cemana ai yana ma hanya be qaraso ba sai wajen qarfe biyar da rabi yana zuwa ya shiga cikin office din amma be bada damar shiga ba har sai wajen shida shima kuma befi mutane biyar ba yayiwa interview yace ayi hakuri lokacin ya quri mubari gobe mu dawo haka kowa yatafi gida rai ba dadi yaqara sa fada ayanayin najin rashin dadin hakan duk uwar wagalar dasuka sha ace be samu ganawa da shiba wannan ai wulakanci ne Azeema ce tace Allah sarki gaskiya kasha wahala suma basu kyauta ba da sun sani sun sallameku amma suka bari har kukayi wannan dadewar kuma ace saigobe gaskiya abun ba tausayi mama ce tace to Allah yasa hakan ce tafi Alkhairi saika qara jarrabawa goben ka koma daman duk abun da za ayi nasara akai sai asha wuya ba afiya samun nasara cikin sauqi ba kayi hakuri Allah yana tare da kai wataran sai labari jinjina mata kai yayi kawai saida tagama yimasa nasiha sannan tafada mishi abun da yake faruwa game da maganar neman baba da Azeema taje tafadawa su dad yaji dadin hakan shima sosai sannan yace Azeema taje ta dakko mishi katin number aikam dasauri taje ta dakko mishi ta dawo ta mika mika mishi yakarba yasa number awayar shi sai lokacin kuma sukaga dare yayi da har goma takusa sai mama tace kawai yabari gobe sai yakira duk suakyi na'am da hakan suka bari sai goben daga nan de suka ci gaba da tattau nawa har wajen sha daya sannan kowa yatashi yatafi ya kwanta sai da safe kuma idan Allah yakaimu......................
************************
***AMEESHA***
Suna shiga cikin gidan bayan sun shiga daki Ameesha tasa dadda agaba wai lalle sai taga yamata inda taje ita kuma dadda tanacewa ina ruwan ta ko dole duk inda taje sai ta gayamata to baza ta fada mata ba din tayi duk abun da zatayi Ameesha kaku ta kqara sawa dadda harda buga kafafu tace wlh dadda in baki fadan ba zanbar miki gidan nan kigaya min wa kika sani agarin nan dakike zuwa wajen sa kuma ba kyaso insani bayan kince min bamu da kowa anan to wlh zan rabuda ke danni nagaji da halin da kike min sai ki tafaman boyen abubuwa daman duk sanda kika fita a mota na tambaye ki sai kice ina ruwana bazaki fadan ba kuma kinki gaya min inda dangin na suke danni nama fara zarginki wlh kode da gaske ne tsinto ni kikai ki fadan gaskyi dan Allah tafada tana qara fashewa da wani kukan dadda data ga abun daga qarami yana neman ya koma babba dan ita bata so taji yarinyar nan nayimata zancen danginsu kuma ita wacece saboda batasan me zatace mata ba dan haka sai ta sassauta murya tajawo Ameesha jikin ta tace yi hakuri yarinyar kirki ki yafewa daddar ki da take saki hawaye nadena daga yau kuma zan gaya miki inda nake zuwa amma ba yanzu ba sai kin kwantar da hankalinki kin nutsu zuwa gobe sai muyi maganar kinji shalele na kai Ameesha ta daga mata alamar ta yarda kenan ita kuma dadda tanasane tayi mata haka amma ba abun da zata gaya mata tasan halinta kafin zuwa giben ta manta bazatayi mata maganar ba ,dago ta tayi tana share mata hawayen ta sannan tace yauwa haka nake so shalelena idan nagaya miki magana kiringa ji bakina jayayya dani yanzu kije kidauki ruwa ki wanke fuskarki da kika bata ta da hawaye nan ba tai mata musuba ta dauki fitila taje ta wanko fuskar ta dawo dadda tace kije kizubo abinci kici ki kwanta sai tace mata naqoshi sallah kawai zanyi inkwanta tace to shikenan haka akeso jekiyi ki kwanta bari ni inje inzuba inci kafin ki idar da sallar nagama sai nima inyi sallar mukwanta tace to sannan suka fito daga dakin dadda tayi wajen girkin nasu don zuba abincin itakuma ta dauki buta tashiga ta kama ruwa tafita tayi alwalla suka koma dakin tare har ta idar da sallar dadda batagama cin abinci ba dan haka kawai data gama addu'arta sai tajuya tayi kwanciyar ta dadda naganin ta batace mata komai itama har tagama tafita da kwanon tashiga banda ki tafito tayi alwalla itama sannan tadawo dakin tayi sallar tare da addu'o'i saida ta dau lokaci me tsayi tanayi sannan ta shafa tayi shimfida akasa da wani bargo da yaji jiki sosai ta shimfida akasa kamar yanda ta saba saboda batare suke kwana ba da Ameesha katifar bata da wani girma shiya sa tabar mata ita kuma take kwana aqasa tana gama wa ta kwanta tare da yin addu'ar bacci ta lulluba da wani zane tafara tunanin abubuwa da dama da suka faru a rayuwarsu kasa bacci tayi sai da kyar baccin ya salallabo yasace ta......
********************
Washegari su Bossay suka tashi dashirin zuwa gidan su Ameesha da wuri kamar yanda yagaya wa qanini sa faruq cewa zasu fita hakan kwa sukai da wuri suka fita yace wa Ammin sa ta shirya kafin yadawo yana dawo wa zasu wuce dan ko shigowa ma cikin gida baze yiba zata fito sutafi tace mishi to sai sun dawo tunda suka fita kuma basu suka dawo ba sai wajen sallar isha yana dawowa yace wa Ammi tafito sutafi Ammi kwa tace ita wlh ba inda zata a dare nan tunda yaje yadade ta ringa jiranshi be dawo ba dan haka sai yabari sai gobe fitowa yayi daga motar yarufe ya shiga cikin gidan yana shiga yaga Ammin tashi bata falo sai furaira da tana ganin shi tamike tana mishi sannu da zuwa da mamakinta saitaga ya amsa mata fuska ba yabo ba fallasa ba hade ran da yasaba yimata mamakine yaqara kasheta jin yace furaira ina Ammi ko tana daki tunda take bata taba jin sunan ta abakin shi ba sai yau lalle wannan rana babbar ranace agareta tana cikin tunanin yakara cemata kabaki ji bane da in ina tayi saurin ce wa yaya tana kitchen bari inkirawo maka ita tafada ta shirin tafiya ya dakatar da ita yace bashshi zanje da kaina yana fadan haka be qara cemata komai yanu fi kitchen din yabarta tsaye da mamaki tana tunanin kode wani abun yasha da yasa ya manta dawa yake magana amma tunda take dashi bata taba jin ance gashi yau yasha wani abun ba to me yake damunshi dayasa ya canza mata haka lokaci guda bata da me bata amsa dan haka tazauna tana ta tunani shiko bema san tanayiba yana shiga kitchen din ya gano Ammin tasa tana juya abinci bata san da shigowar saba sai jin mutum tayi abayan ta ya ruqaota bata tsorata ba saboda tasan bawanda ze mata irin wannan abun sai shi san haka tace wai kai yaushe zakai hankali baka san ka girmaba kaine babba amma kamar wani qaramin yaro ni sakanni nasan me yakawo ka kuma ba inda zani adaren nan duk nacin ka qara rungumeta yayi yace haba Ammi dan Allah kar kimin haka wlh inbanje ba akwai matsala kitai maka kizo muje bafa wani nisane da gidan ba sosai befi muyi minti talatinba idan nayi guduma baza mukai hakan ba kuma kinga daman magana da daddare tafi dadi dan kizo muje kinji my lovely mom uwa tagari da babu kamarta uwata tafi kowace uwa nasan bazaki qi abun da danki yake so ba ko nasan zaki taimake ni wlh nasa ran zuwa kawai kiyi hakuri muje tace masa ai ko kai maye ne saide ka cinyeni amma bazanje ba sakinta yayi yadawo ta gabanta tare da ruqo hannu ta ya marairaice mata yace plsssss Ammi kitaimaka dan Allah nanmade qinyarda tayi saida qyar da sidin goshi yashawo kanta ta amince zataje wata rungumar yaqara yimata yace shiyasa kullum nake qara sonki ke tadabance acikin iyaye Allah yabar mana ke Allah yabaki tsawon rai tace Ameen kuma ya isa haka zakazo kana min da dadin baki sai ma infasa wlh yace meyayi zafi Ammi na yi hakuri bata kara kulashi ba ganini hakan shikuma sai yajata suka fito falo sai tacewa furairah taje ta qarasa girkin kafin su dawo tace to sannan ta tashi tashiga kitchen din Ammi batai wani ja lokaciba mayafin abayar dake jikinta ta dakko tayi rolling sai tafito das da ita inka kalleta ma inba agaya maka akayiba bazaka taba cewa ita ta haifi ALIYU (Bossay) ba haka suka jera abun sha'awa duk wanda ya kallesu sai sun burgesa dakanshi yabude mata mota tashiga shima yaza gaya mazaunin driver yazauna tare da yiwa motar key yaja ta zuwa bakin gate me gadi ya bude musu suka fita tun a hanya yake ta washe baki yau zega Ameesha sannan ya bata hakuri akan abun da yayi mata be kyauta ba yasan tana ta zuba ido taganshi amma yaki zuwa yanzu shikenan zata dauke shi makaryaci Ammi ce ta katse mishi tunanin sa da cewa kai wai har yanzu bamuzo ba kace ba nisa yace munkusa zuwa fa Ammi.........
Washh wlh nagaji kuyi manage da wannan sai zuwa gobe kuma idan Allah yakaimu....🖋
Bisalam.....
daga sabuwar marubuciyar ku...🖋
❤xeemat.......love❤
Comment and share plsssssss
[2/25, 9:09 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER.....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Ya Allah duk abun da ba ma gani👀 Allah kagane mana duk abun da bamaji👂 Allah kajiye mana duk abun da yafi qarfinmu💪 Allah kafi qarfinsa ya Allah duk abun da baza mu iyaba👌 Allah ka iya mana Allah kashige mana gaba adukkanin Al'amuranmu Allah kar kabarmun da kanmu tai makonka murke nema duniya da lahira........
Bismillah.......
Episode 15🖋
********************
Basu wani qara dadewa ba suka qarasa qofar gidan lokacin da sukaje gidan tara saura befi minti shabiyar ba yana gama dedeta parking din motar yajuya yana kallon Ammi nasa yace Ammi ga gidan fa yanzu yaza ayi zakifara shiga din dan Allah inyaso inkinshiga sai kituro min Ameesha sai mushigo da ita wata uwar hara ra ta maka mishi tace haka muaki da kai daman kaga nifa kar kabata min lokacin ina da abunyi kasani dole na fito adaren nan inbaka shirya shigaba ai sai kajuya mukoma gida takarasa fada tana hararar sa da sauri yabude qofar yafita yana zagayowa itama yabude mata yace ranki yadade hajajun mu mushiga ni na isa yanzu ince mukoma gida tace ai naga alama baka shirya bane shiyasa nace haka tanafada tafito daga motar shikuma ya rufe Sannan ya tsaya wai yanaso tai gaba yabita abaya itama ta tsaya tace wai kai me yake damun kane bafa nason shashanci ni kakeso inyi gaba kenan dan sosa kyayarsa yayi sannan yace sorry Ammi muje yafada yana yin gaba ita kuma tana biye dashi abaya har suka shiga gidan da sallama abakin su saida sukai wajen sau uku sannan dadda ta amsa su tanace wa wai suwaye ne a tsohon daren nan suke damun mutane ya akai me yakawo ku me kuke nema gurin wa kuka zo sai faman jera musu tambayoyi take batare da tajira amsar dayaba kuma tanacikin dakin bata fito ba bossay ai tuni hantar cikin shi tabashi wata irin qara jikake qurrrrr ahankali yadago yana kallon Ammi itama shi take kallo aranta tana jinjina masifar wannan matar daga sallama ko lekowa batai ba amma sai faman zuba take sai yanzu taga ashe bossay bashi da lefi da yake cewa baze kara zuwa ba tamaga kokarin sa yanzu da ya iya zuwa duk da yana jin tsoro amma ya yarda ta shigo dadda ce ta katse mata tunani ta dacewa wai bamaga na nake bane anyi shiru ko barayine inma kune ta saide kusace ni dan banda abun da zaku sata acikin gidan nan😂kuji tafa taya za ayi barayi suyi sallama inbanda abun dadda Ammi ce tayi qasa da murya tana yar dariya tace wlh kazo mukoma tundade kanajin abun da take cewa alahalin ko lekowa batai ba kar muje muna shiga ta buge mu da wani abun shima qasa yayi da murya yana cewa Ammi plss wlh ba abun da zatai mana ke kifara shiga inta ga macece baza tace miki komai ba tace naqidin saida ya qara roqonta sannan ta dan daga murya sama tace baba bakine kifito ki ganmu mu ba barayi bane jin muryar mace kuma tace bakine yasa dadda dan sassauta murya tace baki daga ina kuma baku da suna ne saida Ammi taqara kallon bossay tace to kajide me tace saikagaya mata ni nagama nawa kuma wlh nagaji da tsayiwa zan koma idan baza kayi mata bayani ba yace Ammi Allah innace mata nine baza ta kulamu ba watakil ta hadamu ta zage suna ta faman tunanin mafita kawai sukaji Ameesha daga cikin dakin tace yaya bossay kushigu kawai ba shikadai harta Ammi abun ya matukar bata mamaki ta akai yarinyar tasan sune tundade basuyi magana da qarfi ba bare tace taji muryar bossay ita kuma datayi maganar tasan basu taba ganin juna ba ko a hanya bare kuma tasan muryarta jin shirun nasu yasa Ameesha qara cewa wai bazaku shigo ba tanadaga cikin dakin take magana saboda dadda ta ruqeta ta hanata fita amma da tun sallamar farko zata fita saboda tasan basu da wani da zezo musu gida yanzu bawanda suka sani kuma daman tunranda yagaya mata zezo da Amminsa take jiransu dan haka yanzu tanajin haka jikinta yabata sune Ammi ce ta dan daga murya tace gamunan tana fada taji dadda tace inkunsan kune kar kusake kushigo min daki bana ce kar kasake inqara ganin qafarka agidan nan babaka jin magana kenan harda dakko min mace kazo min da ita to bazan bayarba jin haka kawai sai bossay yaja hannun Ammi suka nufi dakin Ammi na tajan hannun ta da nufin ya saketa Amma yaqi har saida yakaita cikin dakin sannan yasaketa shikuma ya tsaya abakin qofar dadda dake bayani hannuta ruqe da Ameesha da taruqe ta gama sai faman kwace kwace take amma takasa saboda ba qaramin ruqo dadda tayi mata ba dadda nata zuba kawai sai ganin mutane tayi tsudum acikin dakitan ta ai ba shiri dadda ta mike tsaye da sauri zata zazzaga musu masifa sai kuma ta tsaya cak tana qarewa matar kallo baza ta taba mantawa da wannan fuskar ba arayuwar ta itama Ammi tsyawa tayi tana kallon ta da mamaki afuskar ta dadda tace AMINA itama Ammi amsawa tayi da cewa daman kina nan dadda tace eh gashima kin ganni kuwa tace to ai shiknanma komai yazo da sauqi ta kwana gidan sauqi ai Bossay da Ameesha kasaqe sukayi suna kallon ikon Allah daman sunsan juna lokaci guda Bossay yaji wani irin farin ciji ya lullube shi ganin yanda dadda ke magana da Ammin sa shikenan da alama bukatar sa zata biya tunda yaga haka Ameesha ce tace dadda a ina kika santa dadda bata amsa mata ba tace wa Ammi bismillah Aminatu zauna mana sai ta kalli bossay da har yanzu yana bakin qofa tace kai kuma kawani tsaya mana abakin daki sai kace dogari sai kashigo ka zauna badan halinka ba ta fada tana hararar sa dukan su saida suka dan dara saboda yanda tayi maganar ita ba farin cikiba ita ba bakin cikiba ita ba fada ba kamar na aborin kunya tayi ta yanda tayi din abun dole yaba ka dariya Shigowa yayi be zauna ko ina ba sai gurin Ameesha yaje kusa da ita datake tsaye tana mamaki ta kasa magan yaja hannuta suka zauna akan katifar ta yana kallon ta itama shi take kallo zasu fara kallon juna kenan kamar yanda suka saba sai dadda tace tasar min daga kusa da jika malam yar dariya kawai yayi amma be da niyar tashi hakura tayi tajuya kan Ammi da take binsu da ido sannan tace wai daman kina da babban da bansani ba Ammi tace ba dana bane dadda ta harareta tace shiyasa ai naga kuna kama ko Ammi tayi dariya batace mata komai nan de suka shiga gaisawa da kuma tambayar bayan rabuwa bayan sun gama kuma sai Ammi tace daman Aliyu ne yataso ni wai Sai nazo nataya shi roqonki akan zancen Ameesha da yayi miki yana fada dadda ta canza fuska duk dade daman tasan abun da yakawo su kenan kuma itade tai makon da matar nan tayi mata arayuwa da kunya tace mata a a ba amma kuma bata tunanin zata iya bayar da Ameesha amanar Allah agareta Ammi ce ta katse mata tunanita da cewa Amma fa in badamuwa in kinga da damuwa sai mu hakura kinga bama shifa haqqin kiba ko dadda tayi shiru takasa tanka mata saida ta danyi jimmm tana tunani sannan tace to Amina ni bansan me zance miki ba kinga de ita kadaice dani kinga zama baze min dadi ba kuma ta tai maka min tana deban kewa bazan iya zama nikadai ba Ajiyar zuciya Ammi ta sauke sannan tace to amma meze hana kema kidawo gidan sai kuzauna gabasaya daman ni tun a lokacin nace kizauna amma kika qi yarda to yanzuma akaro na biyu inbazaki damuba ina qara roqanki kidawo gidana da zama zaro ido dadda tayi tace ni yar gidan ubana kawai gode gode dani sai in koma gidan mutane da zama ba aiki ba ba komai gsky ni bazan iyaba kiyi hakuri Ammi ta numfasa sannan tace to dadda na yarda sai kizo amatsayin me aikin tunda haka kike so nanma qin yarda tayi tace nifa kirabu damu muci gaba da rayuwar mu ahaka Ameesha da bossay dasuka zuba kunnuwa suna sauraron su sunajira suji dadda tace ta amin ce amma taki sai suka saka baki suna ta roqonta dan Ameesha harda kukan ta shabe shabe tana cewa dadda inde kina sona dagaske to kiyarda dan Allah kuma inkika qi yarda to wlh sai kinkaini inda iyaye na suke ko kigaya min suna ina jin wannan batun yasa dadda shan jinin jikinta taji wani iri tasan Halin Ameesha inde tace zatai to sai tayi din inde ba ta yarda ba tasan bazata rabu da itaba tunda ta fahimci tanason komawar tasu gidan nasu din dan haka ba tada mafita da yarage ta amince haka suka cigaba da roqonta da qyar ta amince tace ta yarda zata koma din amma da sharadi amatsayin 'yan aiki zasu koma gaba dayansu daga ita har Ameeshan Basu da zabin su amince da sharadin ta indan ba hakaba kuma zata iya canza ra ayi dan haka gaba dan yansu sukai na'am dahakan suka ce sun yarada sun amince yarda itama tace to ta amince Bossay saboda murna besan lokacin da ya rungume dadda ba har da dagata sama yana juyawa aikwa ta daddage ta buga mishi duka abaya tanacewa kaga marar kunyar yaro nizaka daga wlh kasaukeni ko ranka yayi mugun baci duk da haka be sauke ta tace wlh zance nafasa tafada tana gartsa mishi cizo a dantsan hannun sa aikwa bashiri yasauketa yana cewa dadda mungode mungode sosai dadda de ya wujijigata sai faman sauke numfashi take tana haki sukwa su ammi da Ameesha sai faman dariya suke mata saida ta tsagaita ta kalle sa tace wlh kaide baka da hankali ko kadan inbahaka ba yaza ayi kadaga ni saboda ka rainani ko to wallahi zamusa qafar wando daya dakai zamu raba gari sai na koya maka hankali kai inta kama ma da duka bulala zansa in zaneka da bakafi qarfina ba shima dariyar yayi yace tab nidin kikafi qarfi wallahi tsaurin ido ne dake tsohuwar nan kiganni babban namiji dani me jini ajika amma kiwani ce banfi qarfinki ba to zamu gwada kwanji nan gaba saikigane idan nafi qarfinki ko banfi ba dan inaji saide a kwashi kasusuwanki akai rami a binne dasauri tayo kansa zata shakoshi yayi saurin gocewa ta kamo iska tana cewa aniyarka ta bika mutuwa so kake so inyi ko wallahi saide kai abinne ka bade niba saboda sai naga 'ya'yan 'ya'yan 'ya'yan Ameesha sannan zan mutu Ameesha tace kai yaya bakasan dadda ba abun data tsana take tsoro irin mutuwa ba ko yace kuma ko tana so ko bata so sai ta mutu ba dadda tace bakin ka yasari danyan kashi ko zan mutuma ba yanzu ba sai ka mutu ka barni hakade sukai ta fafatawa shi yafada ita ta fada ko yaki yin shiru saida Ammi ta katsasu sannan suka dena Ameesha tace dadda mu hada kayan mu kinga dare na qara yi dadda tace to aranni muje biki uwar kanzagi ai bayau zamu komaba kuma ba gobe ba tace sai yaushe tace sai na shirya tukunna bossay ne yace haba dadda wani shiri kuma zaki ba kaya bane kawai ni kubarsu ma zan siya muku wasu kar kudau komai wlh kawai kuzo mutafi yanzu dadda tace to sannu qaruna uban yan kudi munqi din sai mundau koman mu ko tsinke baza mu bari ba yace to ai ke sai ki tazama daganan kar ma kizo mu sai mutafi da Ameesha tace itama ba inda zata qafata qafarta Ammi tace dan Allah kutsaya ayi magana tsayayyiya mun wuce dare na qara yi mana fa tana fada ta maida hankalinta ga dadda tace yanzu dadda ke nanda yaushe kike ganin zaki gama shirya wa sai yazo ya dauke ku dadda tace nan da sati biyu Ammi tace haba dadda wane irin shiri zakiyi ne har zuwa sati biyu dagaske kamar yanda Aliyu yagaya miki basai kun dau komai ba dan Allah kawai ku taho da kayan jikin ku sai dan abun da ba a rasaba ta bakin Ameeshan ma ni wallahi da yanzu kukazo muka tafi kawai Dadda ta katseta da cewa Wallahi kwa bazan mu biku yanzu ba Ammi tace to shikenan ai baza muyi miki dole ba Ameesha tace to ni dadda zan bisu ke kyataho daga baya nan ma kin yarda tayi da kyar de suka shawo kanta akan gobe da daddare yazo ya dauke su da haka suka yarda itade Ameesha ba haka taso ba taso ace daga yauma tagama kwanan gidan amma yazatayi dole ta hakura zuwa goben daga nan Ammi ta mike tagyar mayafin kanta tare da cewa to dadda mu zamu tafi sai Allah yakaimu goben dadda tace to shikenan Allah yakaimu da rai da lafiya Ammi tace amin tare da bude labulen dakin tana fita tsakar gida sannan dadda tabiyo bayanta sai bossay da Ameesha suma suka fito hannun su ruqe da na juna kamar kar su rabu haka suke ji har qofar gida suka rakosu suna qarayin sallama sanna Ammi ta zagaya ta bude tashiga shikuma ya tsaya yaki sakin Ameesha yana cewa dan Allah dadda kibari mutafi da ita wallahi banason rabuwa da ita tace sai kayi kuma in halinka ne danni nagama magana ba yanda ya iya haka yasake ta da qyar badan yaso ba itama kuma bata so yatafi yabarta din saida yashiga mota ya rufe sannan ya zuge glass din motar yana daga mata hannu yace to sai goben itana hannu tadaga masa dadda taja hannu ta tace dalla malama wuce mutafi nagaji Bossay ne ya leko waje yace wai ke bakya gajiya da masifa abun masifa baya miki wahala kulum hayaya hayaya bakya gajiya sai kace kaza dadda da batai niyar kulashi ba amma jin yace mata kaza yasata juyowa afusace zata sauke mishi magana dede da maganar sa kawai yaja motar yayi gaba yana yi mata gwalo yana dariya ya buleta da isaka yayi gaba yana ta tiqar dariya Ammi na tayashi tace wlh naga alama daga haduwar ku yanzu yanzu har ka rainata amma nasan zatayi maganin ka tunda dede take da kai kuma zaku zauna guri daya duk abun da tayi maka wlh ba ruwana kai da ita shima dariyar yayi yace ai Ammi inba haka nake mata ba bazata rage masifa ba kuma nima rai nani zatai taringa min masifa ko agaban waye amma idan nai mata haka to bazataiba tasan intayi ma ba barinta zanyi ba kinga daga nan sai ta ringa jan baya dani Ammi tace magani ai ita da halinta ne ai bazata dena saide kai ta hasalata tana maka abun da batai niya ba yace hmm aikwa zamu kwashi yan kallo dan nima ba raga mata zan ba Ammi taci zamu gani ai shima yace zaki gani kuwa ahakade suke ta tattaunawa suna tafiya
Dadda kwa kwafa taja sannan tajuya tana kallon Ameesha itama datake tai mata dariya bata kulata ba ta wuce ta tana cewa wlh yaron nan sai yagane kuransa naga alamar besan wacece ni ba amma muzuba mugani dan halak kafasa Ameesha dake bayanta tace lalle yau naga deden dadda Allah ya kara gwara yaringa yimiki haka wlh ke kullum murya asama duk dahaka da dadda bata kulata ba saboda akufile take wai ita yaron nan ze cewa kaza har tashiga daki tana faman zuba ita kadai itama Ameesha tana shiga kan katifarta kawai ta wuce ta kwanta cikin ranta fari tasss jira kawai take gobe tayi subar gidan sai kuma can ta tuna da bestyn ta Allah sarki yanzu rabuwa zasuyi kenan aikwa gobe da sassafe zataje gidan su acanma zata yini suyi sallama da intana zuwa aqafa tasan yanzu saide ta hau mota saikuma ta tuna da bossay ai yana zuwa zance wajen Rasheeda saita gaya masa duk sanda zezo sai su taho tare yasauke ta agidan su shikuma ta wuce idan yadawo sai yadauke ta sudawo gida haka taita tunane tunanen abubuwa da yawa daga qarshe da taga ta kasa bacci kawai sai ta tashi ta kunna gulf din dakin ta kalli dadda data kaji da mitar tayi bacci fita tayi daga dakin tayiyo alwala tadawao tayi salloli da qara godewa Allah da nuna farin cikinta akan wannan sauyin dayayi musu lokaci daya tadade tana addu'a sannan ta shafa ta koma ta kwanta bata dade ba kwa bacci yayi awan gaba da ita.............
***********************
Da safe suna tashi Azeema tahada musu breakfast sannan suka ci gaba dayansu Saleem yau bayi niyar zuwa wajen neman aikin da wuri ba saboda kiran dazeyiwa dad din su Rasheeda shiyasa yabari idan suka gama sai yatafi suna gamawa kuwa ya dauko wayarsa yakira shi sannan yasa wayar a hansfree duk sukayi shiru wayar na ringing suna jira suji andaga amma har wayar ta katse ba adaga ba sai yaqara kira shina no respon saida yayi sau uku ana hudun ne aka daga ana dagawa kuma sai sukaji muryar mace tace yana wanka inya fito za afada masa ana gama fadar haka aka kashe ba ajira amasar suba wayar suka bi da kallo gaba dayan su kamar zasuga wacce tayi maganar aciki mamace tasamu damar cewa kabari anjima sai ka qara gwadawa yanzu katashi kaahirya katafi ko acan dinma ka kirashi duk yanda kukai inka dawo maji yanda kukai da to ya amsa mata sannan yatashi ya koma part dinshi daman yayi wanka dan haka kawai sai ya shirya shaf shaf yafito har yanzu suna zaune a falon Inda yabarsu yana be zaunaba kawai yayi musu sallama ya fita suka bishi da addu'ar samun nasara............
************************
tana kwance kan gado tayi daidai ya fito daga wanka yana tsane jikinshi da towel kalanshi tayi tace tun dazu aka kiranka a waya amma nace kana bandaki yace ok saida yagama shirya wa tsaf sannan yadauki wayar ya duba yaga new number ce sai yadanna kira tana shiga ko ringing uku ba ayiba aka daga ana dagawa daga can bagaren aka fara sallama shikuma ya amsa saida suka gama gaisawa sannan saleem yafara yimishi bayanin shine wanda yabawa qanwarsa kati akan yakira shi siyi magana akan batan mahaifinsu saida yagama sannan dad yace mishi ok yagane ai harma yayi magana da dan nasa tun jiya da daddare yanzu yaturo mishi full name din sa da kuma kalar kayan da yake ajikin sa da kamannin sa da shekarun su yafadi de komai yanda in anyi bincike duk wanda yagansa ze gane sa amsa masa yayi da yimasa godiya sannan sukayi sallama ba dadewa kwa yaturo mishi duk abun da ya bukata yana turo mishi shima ya turawa khalid bayan ya tura mishi sai kuma ya kira shi yana dagawa yaqara yi masa bayani sosai sannan yace dan Allah yasa ayi cigiyar nan yau kuma akai sati anayi yace mishi to sannan sukayi sallama yana gamawa ya mike tare da kallon mom datana jinshi bata tanka masa kuma ba bacci take yiba yace ni zan fita amma tayi masa banza saboda tanajin haushin sa tunjiya tunda yayi mata bayanin yanda sukayi da su dadda kuma yace mata Ameesha zata dawo aiki duk wanda kuma yaqara yi mata koda kallon banzane sai ya dau mummunan kwakwaran mataki akai ita kuma tace mishi be isaba hakade sukai ta sa insa har saida yabar mata gidan sai can dare yadawo shine tunjiya take tafaman cika ta na batsewa ahiko be kulata ba dan yasan neman fada take dan haka yanzuma da yace mata ze fita ba kulashi ba be kara bi ta kantaba yasa kai yayi ficewar sa.....
Rasheeda ce tafito cikin shirinta na tafiya makaranta jikin sanye da streetgwon da ta kamata kama ta fitar mata da surar shape dinta sosai sai mayafi da ta yafa a kafada sai wayoyinta da key din motar ta dan ko jaka yau bata dauka ba tana fitowa sukayi kicibis da dad dinta da tace dad Good morning yace morning dear how was your night tace fine ok Good girl har ze wuce tace uhm dad yace yes my daughter what d u want tace dad I need a money be tambaye ta me zatai dasuba kawai yace for how much dear tace 80k yace ok I will send u later inna fita zansa miki 1m tace ok dad thanks yace kidena min godiya inban baki abun da kike so ba meye amfanin tara kudin tace hakane dad girgiza kai yayi kawai sannan yace ok let me go sai nadawo tace adawo lagiya bata jira amsawar saba tashige bedroom din mom dinta tana kwankwasa kofar bata jira ambata izinin shigowa ba kawai tasakai tashiga batare da sallama ba tana shiga taga mom kwance ta dauka ma bacci take sai kuma taga ta tashi zaune sannan ta qarasa kusa da ita tace mom I have to go tana shirin juyawa taji mom din tata tace waike naga fuskarki bawata damuwa tace mom me akai min zan sa kaina adamuwa to mom tace oh hakama zakice kinmanta abun da dadyn ki yafada kenan baki ta dan tabe tare da daga kafada irin I don't care it's your fault is not my fault dinnan sannan tace mom wlh you have a problem yanzu meye abun damuwa idan ta dawo sai me abun da ba akan mu take ba kuma nasan baza ta qara gigin yimusu wani abunba tunda tasan intayi me ze faru kama bayan wannan ma dad din ai ba mezaman gida bane koma me zamuyi mata ai baze saniba tundade nasa ai bazata gaya masa dan haka wlh ki kwantar da hankali duk zakibi ki takura kanki akan waccen banzar yarinyar da batasan kinayi ba nide kinsan bazan qi yin abun da dad yake so ba saboda nima yana min duk abun danake so kuma yana nuna min irin son da yake min nima kuma inasonshi dan wlh nama fi sonahi akanki mom de tagumi tayi tana jin abun da yartata take fada saida tagama sannan cikin masifa tace tashi kibarmin before I lose my temper useless girl kawai ubanwa kika taba ji yace yafison ubansa akan mahaifiyar sa sai ke shasha sha kibarni da abun da yake damuna mana basai kin qaramin wani ciwon kan ba ke kwata kwata arayuwar ki ba ruwanki da duk halin da zanshi ke sabgar gabanki kike to tunda yafini agunki sai ki koma gurinsa kar kisake zuwa inda nake taqarasa fada tana nuna mata qofa da hannu tace get out on my side Rasheeda tashi tayi tana cewa ai basai kin koreni ba zan bar miki daki kuma bazan qara zuwa inda kike tunda haka kike so daga cewa nafison dad sai ki kama kishi dashi to kwa zaki mutu dan bazan dena fada ba wlh nafisonshi akanki tana gama fadar haka tabar mata dakin mom jitai kamar anbuga mata guduma akai kamar ta dora hannu akai ta kurma ihu ko zataji sassaucin da zuciyar ta kemata yarinyar nan so take ta kasheta lokacinta beyi ba......
Daman ance kaso naka duniya takishi ka qi naga duniya ta soshi inka nunawa yaro so sosai wai kai baka son bacin ransa inbaka sashi kuka ba wataran shi zesaka.Allah kabamu zuri'a dayyiba masu yimana biyayya kamar yanda mukewa nam iyayen.......
More comment more typing
No comment no typing
❤xeemat....love❤
[2/26, 7:06 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER......💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Allah yajikan magabatan mu dasuka rigamu gidan gsky mamu intamu tazo Allah yasa muciki da imani Allah yarabamu duhun qabari da azabarsa Allah ya haskaka mana qabarinmu Allah kasa mala ikunka su tarbemu da kyayyawar fuska Allah yasamu a aljanna firdausi Allah yasa can tafimana nan dadi Ameen...................
Bismillah............
Episode 16🖋
*********************
*MASARAUTA*
koda washe gari tayi kamar yanda Fulani ta fada haka a kayi wannan bawan Allah yafara aiki tun aranar wani bafade ya nuna mishi komai abun ma sai yazo masa dasauki saboda su biyu ne abangaren kula da dawakan bashikadai bane haka suke ta aikin basu suka gama ba sai wajen shabiyu na rana kuma zasu qarayi da yamma wannan qa idane sau biyu ake kula dasu ana duba lafiyar su bayan sun dawo ne be wuce dakin da aka bashiba ya hadu da wannan mutumin da suka tabayin magana dashi lokacin da aka qulleshi akan ze taimaka mishi yana ganin da sauri yaqarasa kusa dashi zeyi magana kenan yarigashi da cewa baba ina wuni ya aikin da fatande bakaji wahalar sa ba ko baba yace to yaro da saukide za ace kansan bansaba abune da bantaba yinsaba kaga dole yadan ban wahala kafin in saba yace hakane baba to Allah yataimaka yauwa ya maganar da mukayi dakai inaso kafadan yanzu tunda naga kowa yakama aikin gabansa hankalin su baya nan budar bakin baba keda wuya ze fara yi mishi bayani suka ji andaka musu wata tsawa anacewa kai HAMZA uban me kuke yi kai da sabon zuwa ko kazo kaimishi halin naka to wlh idan naqara ganinka dashi sai nafadawa me martaba me maganar shugaban sune gaba danyansu masu aikin masarautar shiyake kula da shige da ficen kowannen su kuma bashi da mutunci kana dan qaramin abun zeje yaqara gishiri da magi yasa ayi maka hukunci me tsauri shiyasa suke shakkarsa basa son abun daze hadasu dashi Hamza da sauri yace tuba nake shugaban mu bawani abu muke cewa ba daman tambayata yake inda ze samu razor ze yanke farcen shi shine nake gaya masa yazo ya sameka saikuma gaka kazo wanda aka kira da shugaba yayi tsaki sannan yace ai nasan halinka ne da shegen shishigin abun da ba ruwanka wai kai me tausayi ko to Allah yasa inji wani abun a tsakaniku nan gaba wlh sai nasa anmaka abun da baka taba tunani ba hamza yace hakan ma baza ta faruba aimin afuwa yana fada yabar wajen baba da taqaici ya gama cikashi yama kasa magana sai da mutumin yace mishi kai kuma kazo muje inbaka kuma kar nasake gabinka da kowa duk abun da kakeso ni zakazo kasama ba ruwanka da shiga cikin wasu mutane saboda duk cikin mu ba sa'anka dan haka ka ringayin iya abun da yake gabanka kar ka bari idona ya sauka akanka dan banda mutunci baba yajinjina kai aranshi yana mamakin yanda yake gaya masa magana kansa tsaye sai kace yana magana da sa'ansa al halin yasan yagirme mishi nesa ba kusaba zema haife shi amma ba ruwansa hakan be da meshi ba yana jinjina ma wannaan halin nashi da yake nuna mishi tun haduwar farko saida yagama tunani nasa sannan yace amma nikam da ka barni inshiga cikin kowa ma ni na yarda ku zama abokaina tunda banda wanda nasani taya zan ringa zama nikade batare da nayi magana ko hira da kowa ba saikace kurma dan Allah ayimin wannan alfarman badan halina ba ataimaka aduba tsufana wani kallo ya watsa masa tare dacewa Baza ayi din ba ni ina ruwana da tsufanka aikina kawai nake dole kabi duk dokar dana kafa maka inba hakaba kuma kayi danasani sanina shide baba bece mishi komai ba yarabu dashi har yagama sannan yace Allah baka hakuri da haka har suka qarasa inda zasu yabashi tare da qara jamishi kunne akan yakiyaye shi BABA yace mishi in Allah ya yarda ze kiyaye sannan yakarba ya juya yabar wajen
Sarki SALAHUDDEENI MUHAMMAD SAMEER da ga gimbiya maryama wacce ake kira da Fulani shi yakasance mutum me bin ra'ayin mahaifiyarsa da umarnin ta duk abun da tace shi yakeyi baya taba yin abu shikadai saida saninta saboda tun yana yaro ta horeshi da hakan kuma yasaba ko muguntar da yake yiwa mutane shide akaran kansa tawani bangaren acikin zuciyarsa bayaso qarewa ma wataran bayasanin abun da yakeyi saidaga baya idan ya tuna sai yaji kwata kwata ransa baya mishi dadi yarasa dalilin yin hakan da yakeyi kuma yakasa denawa dan wataran ma haka kawai zeji inba mugunta yayiba baya jin dadi sai yayi ta daga baya kuma yayi da nasani hakade yake ta rayuwar sa kamar shi kamar ba shiba yana da mata guda biyu yana da yara guda biyar maza uku mata biyu matar sa tafarko 'yar qananin babansa ce IBRAHIM autan su kenan inabazu kumnta ba su ukune awajen mamansu dayan kuma shine na biyu AlKASIM wanda a yanzu Alkasim shine waziri IBRAHIM kuma galadima duk haka sarki sameer ya nada su kafin yabar duniya
dayar matar ta shi kuma yar gidan qawar babarsa ce duk wannan zabanma fulani ce tayi mashi gaba dayansu ba wacce ya aura dan yana sonta sai dan bin umarnin mahaifiyar sa matarsa ta farko itace me da namiji sai mata biyu dayar matar kuma yayan ta biyu duk maza babban dansa befi shekara ashirin da biyar ba sunayen yayansa nafarko Muhammad aka sa sai na biyu kuma Ahmad na uku abubakar sai matan daya zainab dayar kuma fatima itace autar su sarki salahudden beda hayaniya kuma bayasonta bashida yawan yin magana dan zamu iya kiranshi ma da miskili dan inbega dama ba sai kayi mishi magana goma be baka amsa ba sai yagama jan aji sannan ze amsa maka daya ko biyu abun sai ya hadar masa ga miskilanci ga jinin mulki shiyasa kana ganin shi kasan ya cika sarkin dan baya magana biyu yana daya za a aiwatar masa da abun da yakeso yanzuma yana turakar sa shikade yana kwance saboda yana bukatar hutu matar shi ce me suna ABIDA ta shigo dakin ta same shi ahaka gefanshi ta zauna tana kallon shi sai can tace sarkina ya akayine meke faruwa ancemin yau baka fito ba kwata kwata ko bakajin dadine uhm mika mata hannu yayi sta ruqe sannan yamike zaune da kyar yace wlh ba abun da yake damuna kawai de jinake banason fita gashi jiya nayi wani mafarki da ya ban tsoro da maamaki yakarasa fada murya adan sanyaye rungumeshi tayi tace ayya sorry mafarki ai na gaskiya bane ka kwantar da hankalinka in Allah ya yarda ba abun da zesame ka yanzu katashi ka shirya kafita fada watakil mutane suna can suna jiranka kama ci abin kuwa ta tambaye shi tana kallonsa saboda ba adakin ta yake ba yau ba itace da girki ba shiyasa ta tambaye shi kai ya girgiza mata alamar a'a tace meyasa ko ba akawo maka bane yace ankawo min amma nace afita da shi banajin son cin komai tace habade ya za ayi kazauna haka tun safe kazauna da yunwa yanzu katashi intai makama kashiga kayi wanka kan kafito inje in karbo maka wani abun gun auntyn yara kishiyar ta kenan kuma amarya shiyasa yaran suke ce mata wanda Muhammad ne yasa akece mata aunty tun yana yaro sai kuma sunan ya bita ita kuma sai take cemata auntyn yara tana gama fada mishi haka ya yunqura da qyar yatashi ta tayashi cire kayan jikinshi tadakko mishi babban towel ya daura ta rakashi har bandakin sannan tafito ta fito masa da kayan dazesa da duk wani abu da tasan ze bukata sannan tafita dan hado mishi abun da zeci bata wani dadeba ta dawo hannuta dauke da tire da abubuwa da ta hado mishi da sallama tashigo amsa mata yayi tare da bata iznin shigowa lokacin da taahigo har ta kammal shiryawa yan daura rawanin sa ajiye qa tayi akan dan qaramin dinin din dake gaban wata chair acikin dakin sannan ta qaraso inda yake ta tayashi daurawa suka qarasa saida tabbatar komai is ok sannan suka koma ka kujerar da ta ajiye mishi abincin suka zauna zata bashi yace ya hutar da ita ai gatan sai yayi yawa tabarshi ya ci da kansa haka ta rabudashi yafara ci a tsanake tana zaune tana kallonsa har yagama sannan tattare gurin suka fito tare suna zuwa falo tayi mishi addu'a sannan yafita qofar wajen ita kuma tabi ta dayar qoafar da zata sada ta da na su sashen shikuma yana fito wa dogarai daketsaye agurin zaman jiran fito warsa yana fito suka fara zubewa qasa suna kwasar gaisuwa amma ba wanda yasamu damar aka amsa tashi gaisuwar dan ko hannu be daga musuba kawai gaba yayi sukuma suka mara mishi baya suna tafiya ana zubewa ana gaida sarki amma sarki ayau be da niyar amsa gaisuwa kowa suna dab da shiga fada saiga baba yayi saurin tsugunnawa agaban sa yana gaida shi da har ze wuce sai kuma yadaka ta ya zuba mishi ido sai kuma ya dauke bece komai ba ya wuce ganin haka yasa baba mikewa ya wuce yana tunanin shikuma haka yake ka gaida mutum amma saide yakalle ka yawu uhm to Allah ya kyautawa halinsa Allah yakawo musu sauyi cikin masarutar nan dan tana bukatar sauyi kwata bata da tsari kamar ba masarauta ba bega wani abu me amfani da akeyi acikin ta ba yashikadaide yake ta zancen sa azuci yana tafiya
Sarki na shiga kowa yashigo yana diban gaisuwa saide yanzu ba kamar dazuba yana daga wa wasu hannu harda wandanda ma yake cewa lfy kawai yayi shiru saida suka gama gaisawa da mutane 'ya'yan sa ma maza duk sunzo sun gaidashi bayan nan kuma yamike yabi ta kofar ciki inda ze sada shi da bagaren fulani tana yabi tare da dogare biyu suna zuwa bakin qafar shiga falon suka tsaya shikuma ya shiga ciki------
******************
*S.A.S SPECIAL HOSPITAL*
Tundaga bakin gate din Aka rubuta well com to The S.A.S SPECIAL HOSPITAL da manyan baki kana shiga zakaga Wani tafkeken building dogo sama da qasa ne gaban sa duka glasses ne tundaga saman har qasan filin wajen shimfide yake da inter luck gefe gefe kuma du fulawoyi ne ta ko ina masu kyau da daukar ido gurin abun burgewa yayi kyau iya kyau antsarashi sosai Kamar ba akasar nan yake ba tundaga waje kasan ba qaramin waje bane inba gaya maka akaiba ko kuma ka karanta baza ka taba cewa wajen asibiti bane saboda haduwara da yanayin da akayi ginin a tsare kana shiga ciki kuma ko ina tails ne kuma part part ne aciki bangaren tiater daban bangaren emergency bangare labor ,medicine,maternity, bari guda aka ware na kayayyakin aiki da ake ahigowa dasu daga qasar waje dan kayan asibitin ma ba na nan qasar bane kuma komai suna dashi kaifin wani yaqare an qara shigo da wasu inda za aduba mutum da inda zakaga likita da inda za a baka magani da dakin hutu idan angama dubaka da office office din likitoci harta nurses suma da nasu office din da bagaren meeting shima part dinshi daban harda masallacin mata da maza abun mamaki acan baya kuma harda kitchen inda ake girkawa patient da kuma masu aiki abunde a tsare gwanin burgewa kuma duk aciki saida nagana kalle kallen komai sake waje ba abin damar shiga cikin office ko dayaba can na hango Saleem zaune yake bayan gama wayarshi da dad kenan yazo yazauna kan kujerun da mutane ke zaune akai Ana layin shiga dan yau harma amfara yiwa wasu mutane kafin yazo layi yahau yana jiran azo kansa yana addu'a Allah yasa yasamu dan bayaso ya rasa aiki a wannan hospital din Yana zaune kwa yaji ankira sunan shi da addu'a abakin shi yashiga wow babba office ne ya hadu iya hadu kana shogowa zakai karo da wani irin table me haske ido sai two chairs da bako ze zauna gefe kuma normal kujerar zama ce tree seater gaban ta da dan qaramin teble kansa kuma da roses a tsakiya daga cen baya kuma wani madedecin frige kan table din mamallakin me office din kuma sestem ce sai telephone din office din gefe kuma wayarsa ce ta amfani gida sai gaban table din da aje wani dan abun me kyau ajiki an rubuta DR.SHETTIMA JAFAR ASSISTANT DIRECTOR office din de gwanin sha'awa bawani tarkace aciki amma yayi kyau yana kan kujerarsa yana jujjuyawa yana dan duduba wani files saleem ne da yashigo da sallama yasashi dago wa tare da amsawa saida nadan zabura saboda kallonsa masha Allah kyakkyawa ne ne sosai tundaga kana gashin kansa nafara kallonsa baya tara suma kansa da dan gashi amma kadan sai girar sa tana da dan cika kuma yana da manyan idanawa farare tas sai siririn hanci da yakara mishi kyau bakinshi yana da dan girma amma ba sosai ba hakoransa farare ajere sai kwantacci yar qasunmba da take zagaye da fuskar shi bakaramin kyau taimishiba dan ba qaramar gyara take shaba ana kashe mata kudi sosai saide shi ba fari bane kuma ba baki bane wata irin kalace dashi me kyau yana da faffadan qirji amma beda jiki kuma bazakace mishi siriri ba duk da ba atsaye yake ba amma baza mu kirashi da dogo ba kuma bazamuce gajereba dede yake komai de yayi 100% saleem ne yace morning sir dr shettima yace morning too daga nan kuma duk sukai shiru sai saleem ya mika mishi file dinshi karba yayi yaduba yagani yayi mishi signing yace good result irinku ake nema yana fadar haka yaciro wata takarda yamika mishi shima yayi signing sannan yamayar mishi saida yagama komai sannan yabashi wasu takaddun shikuma ya debi wanda ake bukata sannan yayi mishi tambayoyi akan yanda ake tiater shikuma yana bashi amsa qara jinjina kwazon saurayin yayi da alama ba ayi wahalar kudin makaran taba yasan me yake sai yaji ya burge shi bayan sungama ne yace mishi angama da shi ranar Monday ya dawo zasu fara practice tsawo one month anga komai dede an tabbatar da kware warsu kafin su fara aiki kamar sauran jinjina kai saleem yayi tare da godiya cike da farin ciki yayi mishi sallama sannan yafito yanajin ransa fari tass sai yanzu yasamu kqanciyar hankali kullum yana hanyar zuwa gurin nan saide yau Allah yayi yasamu yana fita be tsaya ko ina ba sai napep da ya hau ya nufi gida ya matsu yaje gida yabawa su mama labari yasan zasuji dadi haka yana ta tunani yanajin dadi har ya qaraso gida besan ma yabawa me napep din dari biyar ba da yayi mishi magan ya tsaya ya karbi canjin saikawai yace ya bar masa yaje kawai be jira amsar sa ba ya wuce cikin gida har zeshiga sai kuma ya tsaya wani tunani ya fado masa kawai sai ya canza yanayin sa daga farin ciki zuwa bakin ciki sannan ya shiga yana shiga kuwa yagan su zaune afalo dukan su mama na kallon labarai ita kuma Azeema tana duba wani littafinta na makaranta sallamar da yayi suka amsa gaba dayan su yana shigo wa ya samu guri yazauna kusa da Azeema yace mama barka da gida tace yauwa ya hanya yace hanya Alahamdulillah Azeema ce tace yaya yana ganka haka yauma ba adace ba ko kai yagirgiza mata alamar eh mama tace daman nasani tunda naga yanayin ka nasan yaumade kamar kullum ne ta qarasa fada fuskarta cike da damuwa sai kuma yaji dama be mata haka ba kawai sai ya fashe da dariya yace albishirin ku dukan su da mamaki suke kallon sa mutumin da ya shigo da damuwa afuskar shi amma wai shine kuma yanzu yake dariya basuce dashi komai ba suka hada baki gurin cewa goro yace fari ko ja suka ce fari yace to yaude qarshen tika tiki tik yaude Allah ya taimake ni nagama wahala andauke ni ranar Monday ma zamu fara zuwa in Allah yakai mu cike da murna har suna qara hada baki gurin cewa da gaske yace wlh dagske mama tace kai Alahamdulillah Alahamdulillah Alahamdulillah ta daga hannu sama tana addu'a Azeema kwa wani tsalle ta buga daga inda take ta rungume shi tana cewa amma yaya shine zaka wani zo ka hade fuska duk kasa jikin mu yayi sanyi rabata yayi da jikinshi sannan yace so nake nayi muku surprise ne tace aikwa ka mana inataya ka murna Allah ya taimake ka mama ce ta dora dacewa Allah nagode ma tafada tana kallonshi tace gaskiya naji dadi sosai ALLAH yasa kafara asa'a Allah ya tainakeka yace Amin salati sukayi ga annabi sanna mama ta dora musu da addu'a saida sukayi addu'a sosai sannan ta dora dayi musu nasiha gaba dayan su nasihar kwa ta shige su bayan nan kuma ya shiga yi musu bayanin yanda sukayi da dad yagaya musu komai nanma ba qaramin dadi sukaji ba yande jiran kirashi kawai suke jira atare suka kasance ba wanda yatashi suna zaune suna ta hira harda ta mahaifinsu basu suka tashi daga wajenba sai da aka kira sallar magrib sannan kowa ya tashi saleem ya wuce masallaci mama ta tafi dakinta itama dan gabatar da tata Azeema ma tashi tayi ta tafi nata dakin ta tunani gobe da wuri zataje gidan su bestyn ta tayi mata albishir samun aikin yayan nasu har ta matsu goben tayi kamar ta jawota haka take ji.......
*AMEESHA*
tun kiran asubar fari ta farka dan ita ce ma ta tashi dadda daga bacci dadda na tashi tayi mamaki ganin wai Ameesha ce ta tasheta daga bacci yau matar da kullum sai tayi mata da gaske take tashi tayi sallah wataran ma sai gari yafara haske takeyi amma yau itace ta rigata tashi ikon Allah Sai kallo amma saboda yanzu ta tashi daga bacci ba ta da bakin da zata iya yimata magana dan haka kawai mike wa tayi suka fito tare ita tafara shiga bandaki ta fito itama dadda ta shiga tafito sukayi alwala tare suka koma suka fara yin nafila sannan suka jira aka shiga sallah amasalatai sannan suma sukayi tasu suna idarwa sukayi azkar sannan suka tashi Ameesha tace dadda kinsan yaza ayi tace sai kinfada uwata dariya tayi tace kai dadda daga magana tace nima ai amsa nabaki tace to dadda yanda zamu fi saurin gama komai da wuri yanzu ni zanje in dora mana girki ke kuma ki fara hada mana kayan dan ina gamawa zan tafi gidan su Azeema muyi sallama da ita sai la 'asar zan dawo dadda kawai zuba mata ido tayi sai da tagama sannan tace to kin gama bani umarnin uwata to bazan yi yanda kike so din ba da ke kikeyi min girkin sai yanzu da bukatar ki ta taso ko tace to shikenan karkiyi din danma nace zan taimaka miki wlh sai inta fiyata in rabu dake kuma idan nadawo har yaya bossay yazo baki gama ba to binshi zanyi mubarki ke kadai dan bazan qara kwanan gidan nan ba dadda de bata kulata ba tai ficewar ta dan taga shirmen ta karuwa yake yi kullum bata tsoron gaya mata duk abun da yazo bakinta amma sai ta fita waje kuma bakin yake mutuwa daman ance ido waka rena yace wanda na saba gani tana ganin dadda ta fita kawai sai ta tashi ta dakko bakkon kayan ta ta zazzage ta tafara ware kayan ta da take so tana ware kayan da bata so kayan da ta dauka basufi kala shida ba sai wani sabon hijab dinta da dadda ta siya mata bata wani sashi da yawa ba tsaf ta hada duk wani abu da tasan nata ne kuma zata bukace shi sauran kuma takulle su daban ta ajiye agefe ta ware kayan da zata sa idan bossay yazo masu dan kyau dan kar yan gidan su raina mata hankali dan tasan wasu 'yan gidan masu kudin basu da mutunci saida ta tabbatar kamai is ready ko yanzu yazo sutafi bata da matsala tana gamawa tafito tace dadda dan Allah indan dora ruwan wanka kafin ki dora abun da zaki dafa hararar ta tayi tace ke bafa nason shirme me yake damunkine to wlh kishi ga hankalin ki naga alamar kan ki rawa yake to wlh ki kiyayeni ki fita da ga idona kafin ranki yabaci baki ta turo mata gaba sannan ta koma daki ta qara fito da mayafi a hannun ta dadda tabita da kallo tace gidan ubanwa zaki da farar safiyar nan tace yanzu zan dawo gurin aunty lami zani muyi sallama tana kaiwa nan ta kwasa aguje tafita dan kar dadda ta hanata fita dadda taringa kwala mata kira amma taki tsayawa ta tashi tabiyo ta amma kafin ta fito har ta bace daga qofar gidan komawa tayi ta dakko mayafi itama tabi bayanta tana mita ai wlh bazan barki kishiga gidan nan na fada tana tafiya kamar zata tashi sama har ta qaraso bakin gate din gidan na zuwa ta bubbuga me gadi ya bude ya leko kafin yayi magana ta rigashi tace shiga ciki ka fito min da yarinyar da ta shigo gidan yanzu nan da mamaki baba me gadi yake tambayar ta wace yarinyar shi ba yarinyar da tashigo yanzu tace kamar ya ni zaka renawa hankali yace baba wlh gaskiya nake gaya miki bata zoba tace Ameesha fa nake nufi yace ai nagane wacce kike nema amma wlh bata zo ba da mamaki dadda tace to yarinyar nan ina tayi tace nan zatazo amma shine tayi wani wajen zata zo tasameni wlh sai nayi maganin ta yau zatasan ta rainani dani take zance tana kaiwa nan tayi kwafa tayi gaba tana bambamin bala'i tana wucewa Ameesha dake labe gefen wani gida ta fito tana ta dariya harda kyakyatawa tana bin bayan dadda da gwalo tace ai nasan daman sai kin biyoni shiyasa na buya idan kin koma nashi gidan nasande yanzu baza ki taba dawowa ba dole kijira sai lokacin da naga damar dawowa tana magana ta kwankwasa gidan baba me gadi yazata dadda ce takara bugawa ya bude rai abace yace nafa gaya miki wlh yarinyar nan bat....tsayawa yayi da maganar da yakeyi ganin wacce ake neman ce tazo yace ke ina kika je yanzu kakarki tazo ne manki fa dariya ta kuma yi tace rabu da ita baba ai ina kallonku buya nayi yace meyasa to tace wai ita adole bazan qara zuwa gidan nan ba gashi kuma yau zamubar unguwar nan kuma ina so muyi sallama da aunty lami dama sauran 'yan gidan zaro ido yayi yace tashi kuma ina zaku koma tace ni wlh bansan sunan unguwar da zamu koma ba amma de yau zamu tashi yace Allah sarki shikenan yanzu mundena ganinki tace aa wataran idan bossay zezo zan biyo sa sa mugaisa yace to shikenan Allah yasa da gaske kike yafada yana matsa mata tashiga cikin gidan ta qofar brander kitchen tabi tana shiga bata ga kowaba sai ta tsaya tana rarraba ido tana tunanin to kode aunty lamin bata zoba tana tunani kode ta juya ta koma gida kar taje akamata a kitchen din har tajuya danufin fita sai taji anyi gyran murya kasa juyowa tayi saboda bata san dawa zatayi tozali ba har yanzu tana tsaye ita bata tafiba ita bata juyo ba lami dake tsaye abayan ta tana dariya qasa qasa tasan tsorone ya hanata juyowa dan haka sai tasake gyara murya ta kwaikwayi irin muryar matar gidan tace keee da yar tsawa hantar cikin Ameesha ce ta kada tana tunanin shikenan kashinta ya bushe ankamata watakil ma ace mata barauniya tazo sata zuciyar tace ta bata cewa wlh kar ta juya kawai ta kwasa aguje tabar gidan tasande ai baza su taba biyo ta har gida ba inma sunzo dadda zatai maganinsu tana gama ayyana hakan kuwa ta daga qafa zata gudun kawai taji an ruqeta ai kwa saura kadan tasaki fitsari awajen tsabar tsoron da tashiga..........
More comment more typing.....🖋
No comment no typing
Likes and share
Flow my wattpad account
&Arewa books.com
❤xeemat....love❤
[2/27, 11:22 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Episode17
Tana gama ayyana hakan kuwa ta daga qafa zata gudun kawai taji an ruqeta saura kadan tasaki futsari tsabar tsoron da ta shiga jin anyi shiru ba taji saukar duka ba kuma ba ayi mara komai ba yasata juyo wa ahankali ganin ko waye tana dagowa kwa idon ta ya sauka akan lami wata mahaukaciyar ajiyar zuciya ta sauke tare da cewa kai aunty lami wai daman kece duk kikasa nabi na tsora ta dan wlh kinban tsoro sosai lami dake faman boye dariyar ta sai yanzu tasamu damar yi tace ai nasani shiyasa nayi miki haka tace aikwa kin dau alhakina wlh kinsande yanda nake tsoron mu hadu da masu gidan amma kikai min haka harda boye Murya yanda zanfi tsorata ko dariya ta qara yi tace wlh tsoranki yayi yawa tace ai tsoro wajibi ne saida tagama nutsuwa sannan tace wai ke sai yau kika ga damar dawowa duk kinbar ni da aiki nikade yanzu komai na gidan nan ni nakeyi katseta tayi da cewa Allah sarki har na tausaya miki Allah yakawo miki dauki danni nan dakike ganina ma daga yau baza ki qara ganin qafata agidan nan ba yanzu ma gurinki nazo muyi sallama saboda barin unguwar nan zamuyi tashi zamuyi yau yau dinnan lami hannu tadaga sama ta dora akai tace nashiga aljanna nayi tsudum tsudum naqi fitowa kuma bazan fito ba 😂yanzu dan Allah dagaske kike ko da wasa tace wlh da gaske nake tace yanzu bazan qara ganin ki ba ko zakirin ga kawo mana ziyara tace a'a wlh bazan zo ba saide ke kizo tace inda zaku kona yana da nisane da zakice bazaki zo ba ba amana wallahi tace wlh ba nisa mukai ba tace wacce unguwar zaku koma Ameesha tace mata nima bansan sunan unguwar ba da mamaki lami tackalleta tace kamar ya baki sani ba wai tsaya ma me yafaru zaku tashi matsala kuka samune da gidan da kuke zaune ko wani abunne yafaru da har takai ku ga tashi wlh banji dadi ba Ameesha tace wlh lafiya qalau gidan su bossay zamu koma shida maman sane suka ce mukoma can da zama baki tasaki tana kallon ta saida tagama sannan tace ke dan Allah amma wane bossayn kike nufi tace bossay nawa kika sani tace daya ita kuma ta daga mata kai alamar tabbatar wa tafa hannu tayi tace amma na tayaki murna har yanzu nakasa yarda wai gidan su bossay zaku koma da zama amma fa na taya ki murna dan wlh kakar ki ta yanke saka Ameesha ta bude baki zatai magana kenan suka ji andaka musu wata mahaukaciyar tsawa da ta karade gidan gaba daya saboda safiya ce sai da gidan ya bada sauti Rasheeda ce tsaye abakin qofa da ta fito cikin shirinta na zuwa makaran ta saboda yau da wuri zata fita saboda test zasuyi shigowar ta kenan dan ta dan samu wani abun taci kafin ta fita shine kunne ta yajiye mata maganar da tasa zuciyar ta bugawa da qarfi tana shirin fitowa waje kuma ba komai taji azancen nasuba sai maganar lami ta qarshen da tace wlh har yanzu nakasa yarda wai gidan su bossay zaku koma amma nataya ki murna dan wlh kakarki ta yanke saqa jin an ambaci abun sonta yasata jin faduwar gaba Qarasowa tayi inda suke ta qara daka musu tsawa dacewa wane bossayn naji kuna magana akai Ameesha da har tafara ruwan hawaye tace aunty dan Allah kiyi hakuri wata tsawar taqara buga mata tace dan ubanki hajuri nace kiban ba tambayarki nake ba amsa zakiban wuqi wuqi ta farayi da ido takasa magana dan bata san ta yanda ma zata fara yi mata bayani ba suna cikin haka sai ga mom tashigo tana tambayar su me yake faruwa dukan su ba wanda yaba ta amsa saida tace daughter wai neke faruwa duk tunda natshi nake jin muryar ki daga hannu tayi ta na nuna mata Ameesha da yatsa tana cewa mom wannan munafukar yarinyar ce sai kuma tayi shiru tana hararar Ameesha Mom batai mamakin ganin Ameesha ba saboda da dad yagaya mata zata dawo aiki to amma abun da yadaure mata kai me yasa yarta haka hartake kunfar baki alahalin kuma jiya da kanta tace ita bata damu da dawowar tata ba amma gashi kuma tazo ta tarar dasu to me ya hadasu bata da wanda ze bata amsa
dan haka ya ta maida kallon ta ga lami da ta rakube gefe guda tana tsoron kar adawo kanta mom ce tace ke lami me yake faruwa yimin baya ni cike da tsoro tafara yi mata bayanin duka tattauna war da sukayi ita da Ameesha wata uwar shaqa takaiwa wuyan ta tace dan uban wane bossayn kike nufi bade bossay na ba har yanzu bata ce komai ba saboda shaqar da tai mata mom ce tace wai kin tabbatar da shidin take nufi shi me zesa shi yin hakan qara shaqeta tayi tace baza kigaya min ba sai na halakaki agun nan da kyar ta iya bude bakin ta tace eh shi yaya bossayn ki da qarfi tace what! how dare you mom kinji me tace ko mom tace naji meye abun tada hankali aciki kinsande dad dinki na gida idan kika bari yazo yasame ki ahaka baza kiji da dadi ba kuma zaki gayawa aya zakinta dan haka nide ba ruwana jiki magayi tana gama fadar haka tai ficewar ta daman so take tasamu damar rama abun da tayi mata jiya kuma ta rama dan kwa Rasheeda ba karamin shaqa tayi ba ganin yanda mom din tata ta nuna bata damu da ita ba hasala ta qayi tana kallon Ameesha tace to wlh yau sai kin gaya min alakar ki da shi da har kika samu damar komawa gidan su gaya min shegiya munafuka me kama da 'ya'yan aljanu fada min ko kuma in kasheki kowa ma ya huta ko kuma maular da kikasaba kikaje gidan su yar matsiyata kawai to wlh baki isaba ba inda zaki fita daga cikin gidan nan dan acikin store zan sakaki in qulle daga nan ki mutu aciki inga uban da ze tsaya miki banza shegiya yar gidan shegiya tana gama fadar haka ta fara kokarin janta Ameesha tayi saurin katse ta cikin shashekar kuka tace nifa wlh aunty da wasa nake mata ba gidan su bossay za mukoma bafa a unguwar sune de gidan dazamu koma shima kuma aikatau zamuje saboda dadda tace bazan qara zuwa aiki nan gidan ba shine nikuma bazan iya zama ba aiki ba shine nafito ko zan samu wani gidan su dauke ni saida naje wajen gida biyar amma bansamu ba ina kan hanyar komawa gida sai na hadu da wata qawata yar makaran tar mu itama aikatau take yi sai nagaya mata tace inzo muje unguwar da take aiki bazan rasaba zan iya samu haka tayi mana kudin mota muka je shine muna zuwa muka tsaya muna tunanin inda zamu fara shiga saiga yaya bossay ya fito yana fitowa na gaida shi yake tambayata me muka zo yi unguwarsu nace ai bansa ma nan unguwar suba sai yanzu daga nande mukai mishi bayanin aiki nake nema sai ya nuna mana wani gida yace mushiga gidan su abokin shine yaji suna neman me aiki mushiga muce shi ya turo mu mukai mishi godiya ni tunda ga ranar ma ban qara ganin shiba ba har yau bayan munshiga gidanne kuma suka ga nayi qarama sukace min ina iyaye na suke nace musu banda su ni da kakata muke zaune shine suka ce inzo da kakar tawa suyi magana da ita danaje gida nagayawa dadd.....bata qarasa ba ta daga mata hannu tace dalla malama yimin shiru sai wani yimin dogon jawabi kike sai kace na tambayeki tana gama fada ta kama kunnen ta da qarfi taja tace Allah ya taimakeki amma wlh wlh kinji na rantse koda wasa nakama ki da shi na lahira sai yafi ki jin dadi duk wani abu da kikasan zesa ku hada hanya karki bari hakan tafaru kar kiga ba unguwa daya muke ba duk wani motsun ki da zakiyi acikin unguwar za asanar dani dan zansa asaka miki ido a ringa min bincike akanki dan haka ki kiyaye ni nidin nan da kike gani ba kanwar lasa bace duk yanda kike tunani na na wuce haka tana gama fadar haka ta turata gefe tare da ficewa daga kitchen din dan tama manta abun da yakawota kitchen din Ameesha zubewa tayi awajen tana sauke ajiyar zuciya lami dake makale gefe guda taje ta dakko mata gorar ruwa ta kawo mata tana bata kwa ta karba ta bude tunda tadaga bata ajiye ba saida ta shanye tas sannan ta ajiye robar aqasa lami ce ta tsugunna agaban ta tana yi mata sannu kai kawai ta daga mata saida ta dan samu nutsuwa sannan ta mike tace aunty lami saduwar alkhairi lami tace muje in rakaki tare suka fito saida suka dan yi nesa da wajen kitchen lami da abun ya daure mata kai to me yasa tayi mata qarya tace agidan su bossay zata zauna alahalin tasan qarya take yi kasa daurewa de tayi tace wai nikam intambaye ki me yasa kikai min qarya da kikace agidan su zaku zauna yanzu kuma ga abun da kika gaya wa Rasheeda saida Ameesha taja wani lokaci kamar ma baza ta bata amsa ba sai kuma tace duk abun da kikaji nagaya musu qarya nake wanda nagaya miki ne gaskiya lami kasake tayi kamar wata sokuwa tace wai kina nufin duk wannan uban labarin da kika bayar qirqirq kikayi ba gaskiya bane tace mata eh tace gaskiya na jinjina miki zubaida kin iya tsara labari kamar gidan radio Ameesha tace ko kece kika ga ana shirin rabaki da duniya akaiki barzahu sai kinyi irin wacce tafi tawa lami tace rabani ina ni ina iya wannan qaryar ai tayi yawa fada fa kike tayi bawanda zece zancen ki akwai karya aciki Ameesha tace ni dan Allah kibar ni da abun da yake damuna da jikin zanji ko kuma da surutun ki lami tace nidin kuma yau ake gayawa haka lalle manya sunji shaqa bata kulata ba tayi gaba har de suka qaraso bakin gate din sannan sukayi sallama lami ta dawo ciki ita kuma tafita dan ko baba me gadi batayiwa sallama ba ta wuce ta tafi abin ta saida ta fito ta qara fashewa da kuka tana tunani wai ita kam me tayiwa aunty Rasheeda ba da bata sonta kwata kwata bata qaunar ta ta tsaneta arayuwar ta duk sanda zasu hadu sai taci zalinta ko kuma tayi mata zagin wulakanci da cin mutun ci yanzu yazatayi idan kuma tagane qarya ta shirya mata gashi kuma tace zata sa ayi mata bincike in aka gaya mata ga agidan datake fa yazatayi wata zuciyar ce tace mata sai ki zamanki basai kin fito ba bare ma aganki agaya mata bashike nan ba tana wannan tunanin har ta qaraso qofar gidan su sai kuma abun da tayiwa dadda ya fado mata ashe fa dadda batace taje ba tafita gashi kuma taje ta jawowa kanta wulakanci Allah yasa de dadda kartayi mata fada sadaf sadaf tayi ta leka cikin gidan sai taga ba kowa dan haka sai tashiga da sallama ciki ciki da inba akusa da ita kake ba baza kataba jin me tace ba tana shiga saiga dadda tafito daga bandaki sai kawai ta tsaya bata shiga dakin da take shirin shiga ba dadda tunda taga fuskar ta tasan tasha kuka dan haka tace daga gidan uban wa kike kasa bata amsa tayi tana wasa da yatsun hannuta dadda tace wai ba magana nake miki ba dagowa tayi zatai magana dadda naganin fuskar ta kawa sai ta fashe da dariya saida tayi me isarta sannan tace Allah yaqara ya qara qarawa wanda beji bari ba ai bayaji hoho ba tana kaiwa nan tayi gaba abunta tana qara yi mata dariya ganin haka yasa Ameesha zaman dirshen agurin harda bubbuga qafafu aqasa me yasa dadda zatai mata haka me makon ta rarrasheta amma kawai sai takama yi mata dariya haka ta ringa kuka me sauti dadda da tundazu tana jinta bata kulata ba sai yanzu da kukan ya isheta tafito Ameesha baji fitowar dadda ba kawai sai jin saukar doruna tayi agadan bayan ta aikwa wata mahaikaciyar qara tasaki da kwanciya agun tana burgima dadda sake dagawa tayi ta qara tsula mata bulalar tana cewa uban wani ya aikeki saida nace karkije kidawo amma kika ki da na biki abayama sai ki ka buya ainasan halinki sarai kawai rabuwa nayi dake jikin ki yaga miki ni naso ma kindawo wani sashen jikin naki aballe da ma sun karkar yaki da sun burge ni wlh tana gama fadar haka tacqara daga bulalar zata zuba mata aikwa ta kwasa aguje tayi qofar gida tana kuka dadda taja tsaki ta koma daki tana cewa gwara da sukai miki hakan dan kinga ina lallabaki shiyasa kike min iskancin da kika ga daman to muzuba nida ke sha shasha kawai wacce bata da zuciya
Ameesha nafita tasamu waje tazauna taci gaba da kukanta sai yanzu take kewar iyayen ta Allah sarki tasan da suna nan da bazasu taba yi mata haka ba amma yanzu gashi ba me rarrashin ta saitaji gaba daya kamar duniyar ta juya mata baya ba me kula da ita haka taci gaba da kukanta gwanin ban tausayi kamar wacce tarasa gata gaba daya yau daya dan dadda ta dake ta shine take ganin kamar ma kowa ya tsane ta tana cikin kukan taji tsayiwar mutum agaban ta tazata dadda ce tazo ta lallasheta ta bata hakuri shiyasa taqi dagowa sai da taji andafa ta sannan sannan ta dago idon ta sai tai tozali da..........
Allah sarki yau ga yar shalelen dadda awaje dadda ta rufe ido ta dumama mata jikin ta da bulala 😂
❤xeemat....love❤
[2/28, 9:57 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER.....💅
by❤xeemat....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Ya ubangiji ka karemu mugunji mugun gani tsatsayi da asara fatara talauci annuba cin bashi gulmar mutane manufurci da duk wan abun da babu kyau Allah ya karemu daga aikatasu Allah ganar damu gaskiya duk abun da yaahige mana gaba Allah ya haskaka mana shi Allah ya dora mu ahanya madede ciya Allah yasa mudace duniya da lahira Ameen
Bismillah.......
Episode18🖋
******************
Dagowar da zatayi idanun ta suka sauka akan Azeema dake tsaye akanta da sauri tamike tare da dan waro ido sai kuma tadago zara zaran kyawawan yatsunta fari tas kamar ka dauka kadawo dashi jikin ka ta dora akan kyakykyawar fuskarta tashiga goge hawayen da suke zubowa suna wanke mata kan lausassan kumatunta sai yanzuma ta tuna da ashefa zata je gidan su tamanta na gabadaya wlh batagama tunanin ba Azeema da tun dazu ta zubamata ido takasa magana dan tana tsoron taji abun da zata fada mata dan ita tuna ninta bata yayi ko dadda ce ta rasu adan kidime tace subhanallahi kimin bayani wai meke faruwa me akai miki ne kike irin wannan kukan haka cigaba tayi da kukanta taqi bata amsa tambayar duniya Azeema tayi mata amma taqi bata amsa da taga haka kawai sai ta ruqo hannun ta tana janta zuwa cikin gidan suna shiga bataga alamar komai ba daze nuna mata cewa mutuwa akai saboda ba kowa sallama tayi taji shiru ta qarayi nanma shiru sai da tayi ta uku sannan dadda ta amsa daga cikin dakin sannan tace ku koma inda kuka fito idan tagama haukan nata kwashigo sai yanzu Azeema tagane abune ya hadasu da dadda ya akai yau aka gansu a rana ita da jikar tata jinjina kai tayi tace besty me yahadaku da dadda yau naganku arana wane zunubin kika aikata mata harta kaiki ga fita waje kina kuka yanzuma de banza tayi mata bata ce mata komai ba saide yanzu ta dena kukan sai faman ajiyar zuciya take saukewa na irin wanda yaci kuka ya koshi gana bata da niyar yin magana yasata qara jan hannu ta suka qarasa shigowa har bakin qofar dakin sannan tace dadda mushigo tace da ni na hanaku shigowa ne nacede kar ta shigo min daki da kuka dan wlh zan qara bata mata rai banaso sakarcin banza Azeema ta dan kalli Ameesha da sai faman sauke ajiyar zuciya take sannan tace dadda bakijita ba ai tayi shiru dadda tace bismillah zaku iya shigowa riqe da hannuta suka shiga ciki Ameesha na bayan Azeema tana ta faman rarrakubewa ta sunkuyar da kai taqi yarda su hada ido da dadda Azeema nagama shiga ta tsugunna ta gaishe da dadda da ta amsa mata taci gaba da cin fanken ta da ta soya musu tana ci tana korawa da ruwan bunu amma yaji kayan kamshi fuska adaure dadda ta amsa mata shiru dakin ya dauka na wasu 'yan dakiku sannan Azeema tace dadda wai me yahadaki da yar shalelen taki yau tace ni ba ruwana tagaya miki inda taje da bakin ta qara tambayar ta tayi saida ta jima sannan tagaya mata amma bata fadi abun dayafaru ba tsakaninta da Rasheeda kawai tagaya mata fitar ta da kuma buyan datayi sannan ta shiga cikin gidan sai kuma tayi shiru tana tunanin tagaya musu gsky ko tayi shiru wata zuciyar tace kifadi gsky kar kizo ki qara shiga damuwa da wannan tunanin na zuciyarta ta aminta dan haka kawai sai ta kwashe duk wani abu da ya wakana tagaya musu bata rage komai ba sai ta dorawa Azeema dace wa bayan ta dawo kuma dadda ta qara yimata shegen duk dadda tafa hannu tayi tace nashiga uku sharri kuma zakimin dan dukan danayi miki gida biyu shima bame yawa ba shine zaki ce namiki dukan tsiya to bari na qara miki sai kifi jin dadin bada labarin ta fada tana qoqarin tashi Azeema ce tayi saurin dakatar da ita tana bata hakuri komawa tayi ta zauna tace wlh sai mun fara sa qafar wando daya dake tunda rashin mutuncin naki kullum gaba yake bakya yin hankali idan bakida zuciya ma yanda sukai miki dukan kwanaki ko wani yace ki koama ai kyace baza kiba amma da qafar ki kika koma gidan wai harda buya dan kinganni ko Allah yaqara ai naso wlh suyi miki sukan da sai kin zauana jinya inyaso sai kidena zuwar musu gida Azeema ce ta ari bakinta taci mata albasa tace dadda kiyi hakuri dan Allah nasan ai daga yanzu baza tasake komawa ba kuma kinji ma ai ba girinsu taje ba dadda tace ai koma gurin uban wa taje aide cikin gidansu taje tace kinsan yarinya ce saikin mata uzuri sai a hankali zata ringa gane abin da kike nusanda ita dadda tace ni ina ruwana tama ci gaba ai jikinta ne zegaya mata itade Ameesha yau baki ya mutu ba bakin magana takasa cewa komai sai dana sanin fitar datayi take da taji maganar dadda da hakan duk bata faruba dadda data gama cin abincinta ta taahi tafita da kwanan tana fita Azeema tajuyo tace ke wai da gaske ne abun da naji kince tashi zakuyi da wasade kike ko tace mata wlh da gaske nake daman nima niyata ina dawowa daga gidan nasu inzo gidanku dan canai ma wuni zanyi saboda sai dare zezo daukar mu sai kuma gashi kinzo cike da mama ki Azeema tace nashigan gadi amma wlh baki da mutun ci yanzu kinsan zaku tashin shine sai yau zaki gayamin daman haka zaman tare yace Ameesha tace wlh bahaka bane nima bansan da taahin ba sai jiya daddare suka zo nikuma kinga ba wayace dani bare inkiraki Allah sarki Azeema akwai saurin kuka kawai sai ga ta tana hawaye tace wlh besty banji dadi ba wlh yanzu tafiya zakiyi ki barni shikenan nadena ganinki ita cikin raurau da murya tana shirin fara nata kukan taahiga gogewa bestyn tata hawayen sannan tace habade zan ringa zuwa akai akai ma saboda duk sanda yaya bossay zezo zanbiyo shi yasaukeni in yadawo sai ya dauke ni mutafi gida kuma koma banzo ba kullum fa zamu na haduwa a makaranta dan zance mishi yabarni ana basai ya canzan makaranta ba tace yauwa har na danji sanyi wlh amma wai ya akai ma zaku koma gidansu ya akai haka ta faru zaman ta ta gyara sannan ta fara bata labarin duk yanda sukayi tace gasky na taya ki murna Allah yasa qarshen wahalar ku kenan Allah yasa zaman can alkahairi ne agare ku tace Ameen de besty suna haka dadda ta kawo musu nasu karin kumallon tace gashi nan idan mutum yaga dama yaci inbega dama ba kuma yazauna da ciki badamuwa ta bace dan murmushi Azeema tayi tace haba dadda abun har ya akai haka ke da zakizo ki bata abaki taci ta qoshi amma zakice mata haka dadda tace ta mutu bata ciba Azeema tace to ai shikenan dadda yau dadda ashe tashi zakuyi to Allah yasanya alkhairi Allah yasa kuje a sa'a wlh na taya ku murna sannan ta dora da cewa muma abun farin cikine yasamemu wlh jiya shine dalilin zuwana gidan nan yanzu Ameesha cike da zumudin abun da ya faru tace besty me yafaru dan Allah gaya mana da sauri na matsu inji saida ta danyi dariya sannan tace wlh yaya saleem yasamu aiki awannan babban hospital din S.A.S spatial hospital baki bude cike da murna Ameesha tace dan Allah da gaske kike besty tace mata to zanmiki wasa ne kinsan yana ta nema besamu ba sai jiya aka dauke shi gobe ma ze fara zuwa taqarasa fada tana dan dariya daganin yanda Ameesha duk tabi ta kidime kamar ba itace me kukan mutuwa ba Ameesha tace besty tashi mutafi inyiwa yaya saleem Allah sanya alkhairi tace kin manta me yafaru dake yanzu ko amma tambayi dadda inta barki sai muje satar kallon dadda tayi aikwa karaf idonta ya hadu da nata da sauri tajanye tayi qasa da kanta dadda aranta tayi dariya tace almura ashe kina da kunya basarwa tayi kamar batasan me yafaruba tace kicewa mamanki ina taya ku murna Allah yasa albarka tace Ameen dadda daga nan dadda tayi shiru bata qara tanka musu ba Ameesha de duk tasha jinin jikinta tanaso tayiwa daddar magana amma bata san ta yanda zatayi mata ba Azeema ce ta taba Ameesha ganin ta tafi duniyar tunani tace kinga yanzu kici abincin inkingama sai kiyi wanka kizo kabawa dadda hakuri kitambayeta idan ta barki sai mutafi ko daga mata kai tayi sannan tafara ci tacewa besty kisa hannu muci tace mata wlh ta qoshi kafin tafito takarya bata ta kura mata ba akan sai taci sai tayi shiru taci gaba da cin fankenta daga nan kuma bawanda yaqara cewa komai ba kowa da abun da yake tunanin har tagama ta mike tafita da kwanon sannan tadawo ta daura zanin wanka taqara fita ta dau bokiti ta debi ruwa tashiga wanka
Azeema ta kalli dadda tace dadda dan Allah kibarta mutafi tare nima zanso hakan tunda kinga daga yau bazamu sake zama irin haka ba kibarmu muwuni yau daya de dadda tace ba komai kuje mana amma karki gaya mata sonake ta tambaya da kanta dariya tayi tace to dadda hakan ma mungode bata dade ba ta shigo dakin har ta gama wanka ahirya wa tayi shaf shaf sannan ta koma kusa da Azeema tace to besty nagama ki tambayeta mutafi kallon ta tayi itama mirya qasa qasa sannan tace ki tambayeta da kanki sai tafi yarda zaro ido tayi tace nifa gasky bazan iyaba tace to shikenan sai ki hakura da zuwan hade rai tayi ita adole haushin dadda take ji dan haka bazatayi mata magana gefe ta koma ta zauna tana ta faman hade rai kuma taqi cewa komai itafa taba tunani saide ta hakura da zuwan dade ace sai ta tambaye ta dan ayau batayi niyar yi mata magana ba kuma idan ta zauna har Azeema ta tafi gidan ba dadin shi zataji ba to yanzu yazatayi meye mafita......
********************
*MASARAUTA*
suna qarasawa bakin sashen dogaren suka tsaya daga waje shikuma ya shiga shikadai yana shiga bega kowa a falo ba dan haka Sai yasamu kan wata luntsume miyar hadaddiyar kayatacciyar kujera data gaji da kyau ga ado da akayi mata ita ba irin saraun kugerun falon bane an banbantasu da sauran duk da suma ba baya bane agun kyau din amma ita ta kere musu zama yayi yana zama jakadiya taho da hanazarin ta taqaraso gaban sa ta gurfane tana kwasar gaisuwa zata fara yi masa kirari kamar yanda ta saba saboda itace amintacciyar baiwar fulani shekaru da shekaru hannu yadaga mata dan yau baya buqatar jinsu tana gama wa tashi tace bari asanar da gimbiyar tafada tana nufar wajen corridorn da ze sada ta da dakin fulanin tana zuwa ta dakata tare da dan danna belt din dake gefe hakan yasa wadan da suke cikin dakin taji ance meke tafe dakai tace dan nazo insanar dake cewa me martaba ya qaraso yana yana falo yana jira tana gama fadar haka tabar wajen saboda tasan ba amsa zata samuba kuma hakance ta faru ba ace komai ba tana fitowa tace sarkin sara kuna daya tamkar da dubu kai sarki dan sarki kuma uban sarki kakan sarki in Allah ya yarda Allah yaqara maka lafiya da tsawon kwana Allah ya tsare gabanka da bayanka ya kare gabas da yamma kudu da arewa sama da qasa Shide yanzu be hanata ba har tagama sannan ta qara tsugunnawa ta gaidashi sannan ta tashi ta koma inda tafito tana fita kwa saiga sarki Muhammad SAMEER me murabus wanda yanzu suke kiranshi da PAPA qarasowa tunda yafito yake sakin qayataccen murmushi da ya lullube akan kyayyawar fuskarsa duk da ya tsufa amma kyanshi yana nan ba inda yatafi kuma kana ganin shi tun atafiyar sa zaka gane shidinfa jinin sarauta ne gaba da baya sarauta tabi sassa da gabobi da lungu da sako najikin shi da jinin yabi ko ina da ina yana qarasowa yazauna yana kallon dan nasa yace a'a Allah ja da ran sarkin mu ya qoqari ya fama da jama a ana wahala ko sarki yace papa ai rabin qoqarin ma ai ku kukeyi ni kadan ne nawa ni wallahi ma yan kwanakin nan nagaji da sarautar nan gaba daya bana jin dadin jikina gyara zama yayi sannan yace wai papa dan Allah wai ba ayin murabus kafin lokaci ya ciki danni wlh nagaji daman nifa tunda ma bason wannan sarautar nake ba bansan ma ya akayi na karba ba ya gama fada da iya gaskiyar sa maganar har cikin ransa yafada dariya papa yayi yace kai yanzu deeni banda abinka a ina kataba ji anyi murabus lokaci beyi ba ai abu uku zuwa hudune suke sa mutum ya sauka daga kan kijera lokacin saukar su beyi ba saide ko in mutuwa ko rashin lafiyar da mutum baze qara iya kkmai ba ko ka aikata wani gagarumin lafin da zesa asauke ka amma banda haka ba abun dazesa ka ajiye sarauta hakan nan dole sai lokacin murabus yayi papa nagama rufe baki sarki yaqara cewa to kawai insauka sai agayawa mutane bani da lfy nikuma sai in fita qasar waje kaga ba wanda zeyi magana akai ko, papa wata dariyar yayi sannan yace Allah sarki lalle bakaso din nayarda amma ba me goya ma bayan yin hakan nima lokacin da nayi tawa baso nake ba haka akayi min dole nayi har nayi murabus na baka kaima kuma ba yarda zakayi dole kayi hakuri kaci gaba dayi kai da bakai kadai bama kake gudanar da mulkin ba gyatumar ka tana taya ka ita sarauta da mulki sai kayi hakuri kuma saka tsaya tsayin daka domin Allah ne yabaka kuma anaso kayi adalci aciki saboda rana gobe kiyama Allah sai ya..... fulani ce ta katsesu da cewa to hirar ta isa haka tayi hakane saboda batason yafara yi mishi nasihar da har zatakai cikin zuciyar sa ta canza mishi tunani akan yarda ta dora shi daman kuma tasaba yi mishi haka duk sanda taji su zefara yimishi wata hirar daban ko yayi mishi gyara akan wani abun da yake ba daidai ba to zatai saurin dakatar dashi tana guri tasamu tazauna itama sarki ne yafara gaishe da ita fuskar ta adan tsuke tace mishi me yakawo ka nan har kuka zauna kuna hirar da ta dace da warda ma bata dace ba sarki yanazaune ya dan kishingida kansa da majinginar kujerar da yake kai yana lumshe ido bece mata komai ba dan shima nashi mulkin yake ji da shi saida yagama shan qamshinsa kamar ma ba agaban ta yake ba sannan ahankali yace daman nazo mugai sane sai kuma dawowar me sunan baba yace min wani satin ze dawo insanar daku fulani tace gashi ubanka ko yana dan cikin ka amma shi ze aikoka ko kunya bakaji ba harda debo qafa kazo fada mana shiga dan rainin hankali yafi qarfin yakira mu yagaya mana to kar yadawo ifiritun yaro kawai kwata kwata yaron nan bashida ta ido baya ganin kowa da gashi ni wlh kace mishi kar yadawo yamansa acan har yagama rayuwarsa bama bukatar sa papa ne yayi dariya yace inke bakya bukatar sa ai iyayen sa suna bukatar sa hade rai ta qara yi tace to nide idan ma yadawo kar yasake yazo inda nake kar naga qeyarshi a sashena ya koma can wajen uwarsa dan baze qara zamar min a part dina dan ban manta abun dayayi min ba kafin yatafi gaba dayan su dariya sukayi mata sarki yace nima daman bacewa yayi ingaya muku ba ni kadai yagaya wa kuma bece ingaya kowa ba shine naga ya dace ingaya muku danna san halinshi baze gaya wa kowa ba shiyasa nafada muku sai a tarbeshi fulani tace wlh ba abun da zan mishi dan intanice ma ko airport ma baza aje dakko shiba saide ya hau motar haya papa yace Allah ya tsare shi da hawa motar haya bawanda yataba haka saishi hakan ma baza ta faru ba sarki yace papa kabarta kawai kasan de ba shiri suke ba lokacin ma da za a dakko shi bata saniba saide kawai ta ganshi a part dinta daga nan kuma sai suyita su qare ita da shi itama tace ai nagaya muku baze zauna min a part ba saide ya nemi wani wajen daban amma ba nan ba papa yace to ai zamu gani muna mu kallone ba ruwan mu acikin abunku haka de suka dauki tsawon lokaci suna tattauna wa akan me sunan baba har sarki yatashi yana gyara zankadediyar babbar rigar shi da taji uban aiki kamar ba dinkata akayi ba saida yagama kimtsawa papa na taya shi sannan yafara takawa cike da qasaita da izza kana ganinshi kaga cikakken mutum me cikar haiba bana mijin wasa bane daman shi yana da jiki kuma ga tsaho irinde jaint dinnan ne ga kuma kayan sarakai da suka qara mishi girma inde ka kallesa dole ne kaji yamaka kwarjini cikin takunsa daidai na sarakai yafito waje dogaren dasuke jiran shi suka mara mishi baya izuwa cikin fada fulani da duk suka bata mata mood dinta yau tana jin farin ciki amma suka zo mata da zancen wannan banzan yaron duk sun bata mata rai sai faman cika take tana batsewa papa da yaga haka sai yace me sunan baba na maryama maryama ta me sunan baba Allah yabarku dashi ko kallon inda yake bata yiba ta tashi ta bar wajen da murmushi yabita yana dan girgiza kai....
More comment more typing🖋
No comment no typing......
Likes &share
[3/2, 4:49 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER.....💅
by❤xeemat....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Allah ya gafartawa iyayen mu Allah yasaka musu da gidan aljanna Allah yabiya musu bukatunsu na alkhairi Allah yasa murabu dasu lafiya Allah yabamu ikon cigaba dayi musu biyayya 👏
Bismillah........
Episode 19🖋
********************
Azeema ce takalli Ameesha tayi mata alama da ido akan ta tambaya sutafi itakuma sai ta qara make lafada alamar taqidin dadda dake tafaman hada kaya tana kallon su duk abun da sukeyi tana ankare dasu amma ta nuna batasan ma da zaman su adakin Azeema ce ta mike da nufin tatafi amma ba tafiyar zatai ba tanaso taga yaya Ameeshan zata tambaya sutafi dinne kozatayi shiru ne ta barta tatafi ita kadai din aikwa tana mikewa tace dadda nizan wuce dadda tace kigaida maman taku kar kimanta kice mata ina mata Allah sanya alkhairi tace dadda zangaya mata tana fadar haka kuma tajuya batabi takan Ameesha ba tayi waje aikwa a sukwane Ameesha ta mike ta tari gaban tana cewa wai da gaske tafiya zakiyi kibarni tabata amsa dacewa to me kike so inyi nace ki tambaya kinqi kuma kinyi shiru kinqi magana so kike kawai inzauna ina kallonki to ni ina da aikin yi inke baki da shi tana gama fadar haka ta ratsa ta gefenta zata wuce nan ma taqata saurin tare ta tace to tsaya zan tambaya Azeema tsayawa tayi tana kallon sannan tace kiyi sauri kifada acikin minti biyu inba haka ba kuma inta fiyata tace naji to sannan tashiga tunanin ta inama zata fara ganin bata lokaci take qara yi yasata yin dan gaba kadan kusa da dadda sannan ta juyar da kanta gefe tana hade rai tace zanje gidan su besty kinji banza dadda tayi mata hakan kuma ba qaramin qara bata mata rai yayi ba haka dan haka itama sai tayi shiru kuma bata juyo da kanta ba muryar Azeema ce ta daki dodon kunneta da cewa zantafi ba rintse ido tayi sannan tace wai yakike so inyi ne kinajifa nagaya mata tayimin banza AZEEMA tace inkuma bata ji bafa kiqara tambayar ta mana wani irin kallo ta watsa mata tare da wurga mata harara aranta tana cewa yama za ayi ta wani ce batajiba bayan gata ga ita kusa kusa amma ta wani ce batajiba kawai de rashin mutunci dadda take mata qara tamke ido tayi sannan tace zanje gidan su besty kinji nanma shiru tace kinji ta qara maimaita mata dadda dake tafam aikin gabanta tace inbakisan sunana ba sai kitashi kibar min waje ba inda zaki iya qololuwa Ameesha ta kai amma ba yanda ta iya sai ta miqe tsaye kawai ta daga murya tace wai dadda sai wulakanci kike min kawai akan dan wannan abun da yafaru bafa tsoron ki nake ba wlh zan iya qasa qafata infita kuma bazan qara dawowa ba daga gidansu duniya zanshiga daman nagaji da zama dake nagaji nagaji burinki kullum kiganni cikin damuwa ina kuka baki da matsala da hakan saboda bake kika haifeni ba nasan da yar kice da bakiyi mata haka ba to wlh to wlh nagaji ki maida ni inda kika dauko ni inma tsintata kikayi ko akan bola ne to ki maida ni inda aka haifeni tunda daman ance akan titi aka haifeni ni banda uba ni shegeya ce tana sauke maganar taji wani kyakykyawan lafiyayyun maruka har biyu akan kyakkyawar fuskarta wanda suka sata dauke wuta gaba daya kawai ta dafe kumatun ta ta tsaya cak ko motsi bata yi kamar wacce aka kafata awajen dadda ce cikin bacin rai da bata taba ganin irin shiba afuskar dadda hannu dadda tadaga zata qara kaimata duka Azeema tayi saurin shiga tsakanin su dadda da har kwalla ta cika mata ido ta daga yatsanta ta nuna Ameesha da shi tace ke harni zaki gaya wa wadannan maganganun dan ke baki da hankali duk irin dawai niyar danke dake tun haihuwar ki har zuwa girman ki baki gani ba duk qoqarin danake akanki shima ba kya gani to kulawar da nake miki ko yar cikina ban mata hakaba kuma wlh inki qara kiran kanki da shegiya saina karkar yaki agidan nan ni kinsan halin da nake ciki kinsan bakin cikin da yake kwance aqasan zuciyata shekaru da shekaru tun kan kizo duniya nake fuskan tara tashin hankali har kawo yanzu ta nuna kan qirjin ta saitin zuciyar ta tace kinsan meye acikin zuciyar nan taf take da bakin ciki kodan kinga bana nunawa bana son nunawa saboda banason inga kinshiga damuwa tun kina yar qaramar ki duk sanda kika tambayeni bana ce miki zan gaya miki amma saikin qara hankali duk wani abu danasan kina so shi nake qoqarin inga nayi miki duk dan inganki cikin farin ciki na gwammace in rasa koma meye inde ke zaki mallake shi hankalina ze kwanta kigaya min abun da nake miki na bata miki rai ko kuma kigaya min abun da kika taba nema kika rasa inde ina da halin yi kinsan ba abun da bazan miki ba amma ke kullum da kalar tashin hankalin da zaki zo min dake saide in lallabaki inbaki hakuri bantaba daga muki murya ba bantaba dukan ki ba kuma bawai dan bakya min laifi ba kawai ina rabuwa dake ne saboda banason kina yawaita tunani wani abun amma duk da haka banyi miki ba ni kike kira da kingaji da ni ko in maida ke gurin da na dakko ki to bazan yi hakan ba in kin cika yar halak kije kiyi duk abun da zakiyi duk matakin da kika ga yadace da rayuwar ki kije kiyi duniya ce ta isheki riga da wando wanda bezo bama jiranshi take bare kuma wanda yake cikin ta bazan qara hanaki abun da ranki yakeso ba inde harkinga hakan sai yafi miki dadi akan zama dani kina da wanda yafini aduniyar nan kuma kina ganin gwara kiyi nesa dani to qofa abude take kuma kisani daga yau ko kitafi kinzauna ni hadizatu ba abun daze qara hadani dake zan zare hannuna akanki zan zuba miki ido bazan taba saki ba ko in hanaki bare kiringa ganin na takura miki kiyi duk abun da kika ga dama daman kice zaki bi bossay to inyazo kibishi ni ba inda zani kibar ni a inda kika ganni idan na zauna ba ke ai ba mutuwa zanyi zanci gaba da rayuwata har zuwa ranar da numfashi na ze qare inkoma ga mahallici na ta qarasa fada tare da sa gefen hannun rigarta tana goge hawayen da take riqewa amma saida ya zubo Ameesha da jikinta da gaba daya yamutu ba ita kadai bama hatta Azeema saida taji wani iri gaba daya abun be mata dadi ba Ameesha ce tashiga daga qafarta da tayi mata nauyi tashigawa takawa ahankali zuwa gaban dadda tana zuwa kuma ta ta rungumata kamkam tare da fashe mata da wani irin kuka me tsuma zuciya cikin kukan tashiga cewa dadda ta dan Allah kiyi hakuri kiyafe min wlh sharrin shedanne nasan nima kaina nasan wasu abubuwan danake miki be kamata ba amma nima wataran bada son raina hakan take faruwa ba nima bansan me yasa nake yin hakan ba amma nasan kina qoqari dani kin riqeni kamar yanda iyayena zasu ruqeni amma nima dan Allah kifahimce ni dole fa indinga tunanin iyayena ba wanda zezo duniya bega iyayen saba kuma ba ace mishi komai akan suba kinsan dole ya shiga damuwa da tunani iri iri amman tunda ba kyaso daga yau in Allah ya yarda bazan qara yi miki maganar ba bazan qara cewa komai ba akai inde har hakan zeyi miki dadi nikuma nayi alkawari bazan qara taso miki da maganar ba kiyi hakuri dan Allah in Allah yarda daga yau bazan sake yi miki duk wani abun da ba kyaso ba shiru tayi taci gaba da kukan da takeyi dadda dafa bayanta tayi tare da dan bubugawa sannan ta dago ta daga jikinta tana share mata hawayen ta sannan tace kukan ya isa haka da sauri Ameesha ta girgiza kai alamar baza ta dena ba tace dadda kice kin hakuara kin yafe min sai inde na dadda tace na hakura Allah ya yafemana baki daya nima kiyi hakuri da maganganun da nayi miki rainane yabaci da har yasan gaya miki haka amma badan son raina ba Ameesha tace ni ba abun da kikai min nasan kowaye ma aka yimishi haka abun dazeyi kenan tana gama fadar haka tajuya tana kallon Azeema da suka manta da ita agurin tana tsaye tazama yar kallon tan kallonsu cike da tausayawa zataso taji me yasa suke rayuwa haka sukadai babu kowa atare dasu Ameesha ce ta katse mata tunanin ta da cewa besty kiyi hakuri dan Allah nabata miki lokaci kije kawai nazo wataran murmushi Azeema ta qaqalo tare da cewa laa besty wlh ba komai nim daman ba tafiyar zanyi ba dan wuni natambayo agida danna ji kince zaki ne shiyasa amma yanzu tunda kin fasa shikenan muyi zaman mu anan tare da dadda
Ameesha tace to shikenan ma na gode besty dadda ta katsesu da cewa me yasa zaku fasa kuje mana ba komai ai komai ya wuce
Ameesha tace a'a wlh dadda ba inda zan sake tafiya inbarki inde ba makaran taba ko kuma kin aikeni amma ba inda zanje ina tare dake ako da yaushe
Dadda tadanyi murmushi sannan tace to ai shikenan nima daman nafison hakan yanzu kuzo ku qarasa awannan aikin kusa min duk abun da kukaga naware shi ta nuna musu inda ta ware wasu kayan tace kusakamin su acikin bakkon nan da to suka amsa mata ita kuma tace bari taje ta hade kayan tsakar gida tana gama fada ta fita
Suma zama sukayi suna ta aikin da aka sasu bawanda yaqara cewa komai a tsakanin su kowa da abun da yake tunani.......
#Comment
and
#share
More comment more typing
No comment no typing
Pls Likes
❤xeemat.....love❤
[3/2, 10:10 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER.....💅
by❤xeemat....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Allah ya gafartawa iyayen mu Allah yasaka musu da gidan aljanna Allah yabiya musu bukatunsu na alkhairi Allah yasa murabu dasu lafiya Allah yabamu ikon cigaba dayi musu biyayya 👏
Bismillah........
Episode 20🖋
******************
Saida suka gama komai harta katifar dakin su dagata sama babu komai aqasa komai sun kukkule wanda kuma zasu bayar sunfito dasu wajen tsakar gidan suna gamawa kuma suka fara taya dadda sai da suka gama koamai abun da suka bari awaje kawai wadanda zasuyi amfani dashi ne daga nan zuwa dare suna gamawa kuma suka hadu dukansu suka dora abincin rana saboda Azeema kuma suna da guntuwar fulawa bata qare ba sai sukayi dan wake da manja suka daka yaji Ameesha tace dadda kikawo dari muje musiyo salad da cabbage da sauran kayan hadin sai yafi dadi ko yakika ce besty daga mata kai tayi alamar eh dadda daki ta koma ta dakko musu dari da hamsin ta basu karaba sukayi kowacce tasaka hijabi suka fita atare kamar ya da qanwa saboda Azeema ta girmi Ameesha dan ita akalla zata iya yin ashirin amma bata da jiki sosai shiyasa ba aganin girmanta amma de duk da haka tafi Ameesha dan cika suna tafiya suna dan hirarsu Har sukazo bakin titi suna ahirin tsallakawa sukaji ance yan mata dukansu suka juyo suna kallon yaron da yayi musu magana da murmushi akan fuskar shi yace kuyi hakiri fa na tsare ku ahanya daman wancan mutuminne yace inyi muku magana yafada yana nuna musu inda wata jibgegiyar mota me tinted glass daga ganin ta ma kasan sabuwa ce yace musu wai kuje yana son magana da wannan yanuna Ameesha da hannu gaba dayan su kallon juna sukashiga Azeema ce tasamu qarfin halin cewa kaje kace mishi baza muzo ba yaron da aka aiko yace baiwar Allah gsky bazan iya zuwa ingaya mishi hakaba bakisan ko shi waye ba Sai yanzu Ameesha tasaka musu baki tace mishi ko ma dan gidan uban waye baza mu jeba tana gama fadar haka taja hannu suka bar wajen saida sukayi gaba Ameesha tace kefa ni tsoro nake ji wlh kar muje yayi mana wani abun Azeema tace ke matsalata dake wlh wataran tsoro yayi miki yawa ya isa yayi mana abun da Allah beyi manaba ne irin wadannan yan iskanne masu daukan mutane suje suyi lalata da su to mu ba irinsu bane ni wlh ma hakannan duk da banga mutu min ba naji natsane shi kawai haushin shi nake ta gama fada tare da buga tsaki kawai jitayi anjawo hijabin ta tabaya ashe tun lokacin da take bawa yaron amsa yana lure da ita yana ganin shishigin da takeyi saikace ita akace tazo da beyi niyar zuwa ba saboda daman ba halinsa bane shida duk tarin yan matan dasuke binshi baya kula su amma besan meyasa yarinyar tunda yaganta yaji ta burgeshi kuma shi bada so ma yace akirata ba kawai yanaso yayi magana da ita shiyasa ma yace akirata amma shine wannan banzar yarinyar zatazo tayi mishi hauka abun da yaron yafada mishi shine yasashi fitowa daga motar yana daf dasu kuma yaji still yarinyar tana zaginshi ranshi ba qaramin baci yayi ba dan ayanda zuciyar sa take raya mishi kawai ya jawota ya kikkifa mata maruka amma saide kash baya dukan mata arayuwarsa kwata kwata baze iya kai hannusa kan mace ba da sunan duka hakanne yasashi jawo hijabin ta saboda tafiyar dasuke yi shikuna bayaso yay tabinsu abaya shiyasa yaja hijab dinta domin su dakata da tafiyar dasuke yi,
aikwa a fusace ta juyo dan ganin waye me yimata wannan iskanci hada ido sukayi da mutumin da ya wani hade rai kamar ma be taba yin dariya aduniya ba ashe duk yaji abun da suke cewa ita da tajiyo dan yin masifa amma kuma sa tafasa saboda ganin yanda fuskarsa tayi ba annuri maganar gsky yanzu ta dan tsorata da ganinshi dan ko ba agaya mata ba tana tunanin mutumin da take zagi ne kuma tunda taga haka tasan yaji duk abun da suka fada akansa tana tunanin taji ya kaseta da cewa ke yar gidan uban wacece kinsan waye ni dakike kwatan tani da yan isaka ko ke nace ina so uban me zanyi dake kucaka kawai me kama da zombie ko matan duniya sun qare aka ce miki zan iya kulaki da kike cewa kintsaneni nima ai bance ina sonki ba ni tunda nake arayuwata ma banta jin tsanar mutum ba irin wacce nake miki banza shasha sha mezubin aladu da wata mummunar fuskarki duk wanda ma yasoki wlh yayi asara sa arki daya ke macece nikuma bana dukan mata amma wlh da namiji ne yau sai yagayawa aya zakinta sai na canza miki kamanni Yanda ko uwar da tahaife ki bazata gane kiba itama cike da takaicin maganganun da yake gaya mata harda sako uwarta azancen yasa fusge hijab dinta da be saki ba sai yanzu da ta kwace cikin daga murya itama tace dakata malam karka kuskura ka qara sako iyayena azancenka yace innaqifa ko zaki dakeni wlh idan kika qara magana agunnan saina yi qasaqasa dake
itama daga murya tayi tace anyi din kayi duk abun dazakayi hannu yadaga Ameesha da tun dazu tazama yar kallo saide ta kalli wannan ta kalli wannan takasa magana
dasauri taruqe hannun shi tace dan Allah bawan Allah kayi hakuri ka rabu da ita na roqeka kaji plsss Azeema tace dalla kirabu dashi yayi duk abun da yaga zeyi da sai yayi danasanin taba ni wlh be kulataba kawai Ameesha ce takara cemishi kaji dan Allah plsss tsayawa yayi cak ko motse yakasa kuma bece mata komai kawai yatsaya yana kallonta sai can kuma yamaida idanun sa tare da azasu akan kyakkyawan hannuta yana kallon su ganin hakan da tayi yasata sakin shi ahankali tare da dan ja baya sannan tace I'm sorry sir tare da sunkuyar da kanta qasa shikam ya bushe agun ya kasa magana saida kyar ya iya daidaita kansa sannan yakalli Azeema dasai faman cika take tana batsewa nuna ta yayi da yatsan sa yace kinci darajar me daraja amma wlh da sai na canza miki kamanni marar kunya fitsarar riya shasha sha ballagaza yana kaiwa nan kawai ya juya yabarta yasan ko ba komai ya rama zagin da tayi mishi yatafi yana tunanin wlh da ba dayar yarinyar nan ba sai ya koya mata hankali sai ta kirashi da dan iskan da hujja yana qarasa wa wajen motar sa yabude ya shiga yatayar da motar ranshi na mishi quna da shi har yanzu bedena takaicin abun da tace mishi gaba dayama sai yaji ya tsani kansa duk shi yajawa kansa da ya kulasu da be kulasuba da duk hakan bata faru ba bare wannan banzar yarinyar tagaya mishi magana son ranta kuma ya rabu da ita be dauki babban mataki ba haka yaringa tafiya yana ta faman doka tsaki shi kadai.........
Bangaren su Azeema kuwa da ta gama cika da haushi harda kuka wai yazo yaci mata mutunci alhalin shine da laifi amma yayi mata haka Ameesha itama fuskarta da damuwa tace dan Allah kiyi hakuri ki manta da komai shima watakil ranshine ya baci akan zaginshi da kikayi kuma yajiki shiyasa shima yayi miki haka dan ya huce haushin shi tace kuma sai yaringa zagina ni irin haka nayi mishi basai ya rama da abun dana yimishi ba harda cemin fa ballagaza menayi mishi ko yaganni ina yawo da mazane ko ya ganni da wata shiga da bata dace ba Ameesha tace dan Allah kibar wannan maganar yafada ne kawai dan yabata miki rai kinsan daman ramuwar gayya tafi ta gayya zafi shiyasa tun farko nace miki murabu lfy muje kikace kar muje Yanzu gashi nan yazo yabata miki rai yabata mana lokaci dan Allah muje kar dadda taga mundade janta tayi zuwa inda me kayan miyar yake suna zuwa suka bashi kudin Ameesha ta gaya masa duk abun da suke bukata shikuma yabasu Ameesha tasa hannu ta karba suka juya suka nufi hanyar gida suna tafiya Azeema nacewa wlh in Allah ya yarda sai ya hadu da daidan sa ahanya sai ya hadu da wanda zeci mutun cinsa fiye da yarda yaci mutuncin ta itade Ameesha banda bata hakuri ba abun da take yi mata har suka qaraso gida Azeema bata dena mita ba da sallama suka shiga dadda dake daki ta idar da sallar la'asr ta amsa musu sallamar suna shiga basu je ga shiga dakin ba Ameesha ta wuce ta dauko roba da wuqa da zasu yanka salad din sannan suka shiga dakin suna shiga dadda tace sai yanzu Sai kace an aiki bawa garinsu ina kuka tsaya kukuwa Azeema mace tace wlh dadda wani dan rainin hankali ne yatare mu yaci min mutun ci kuma yatafi Allah zesaka min takara sa maganar da kunbura fuska sai kace dadda ce tayi mata laifin dadda da mamaki take kallon su tare da son qarin bayani dan bata fahimci komai ba Ameesha ce ta gayra zama ta bata labarin duk abun da yafaru dadda kwa ita abun ma dariya yabata amma sai tayi qoqarin riqe abarta bata bari ta fito ba saboda yanda taga Azeema tasan ranta yabaci idan kuma tayi mata dariya zata fi jin haushi ma sai kawai tace ayya Allah sarki gaskya be kyauta ba kiyi hakuri Allah ze saka miki kuyi sauri ku gama kuci danni har na ci nawa danaga shiru tunda mungama komai idan kuci sai kuje can gidan din saikiyiwa maman tasu sallama da to Ameesha ta amsa sannan taci gaba da yanka salad din da suka suyo bawanda yaqara cewa komai har tagama taje ta wanko ta dawo sannan taqara komawa ta zubo musu ta kawo komai da zasu bukata harda ruwan sha sannan takalli Azeema tace mata bismillah kai ta girgiza mata alamar baza taci ba hararar ta tayi tace wai ke baza kicire wannan abun aranki ba shi yana can yana uzurin gabansa ya manta dake amma ke zaki tsaya kina sawa kanki damuwa abanza a wofi shiru tayi mata bata ce mata komai ba kuma bata sa hannu a abincin ba
Saida dadda tasa baki sannan ta fara cin abincin bawanda yayi magana har suka gama ita kuma dadda nata faman gyangyadi alamar bacci take ji sai Ameesha ta gama kimtsa wajen sannan tayo alwala tacewa Azeema taje tayo tazo suyi Sallah bayan sun idar da sallar ne Ameesha ta sake shirya wa tasa doguwar rigar atamfa da dinki yayi mata das kamar ajikin ta aka dinka shi sai ta dora mayafi akai Azeema de na zaune tayi tagumi tana kallon ta har ta gama sannan ta tashi sukayi wa dadda sallama suka fita ahanya made bawan da yace komai saboda Azeema taqicewa komai shiyasa itama taja bakinta tayi shiru suka ci gaba da tafiya sunqun sunqun kamar
raquma har suka qarasa gidan dasuka shiga nan made Azeema taqi sakin jikin ta har saida mama tagane bayan sungama gaisawa da Ameesha sai ta tambayeta me yafaru da Azeema ne nanma de labarin abun da yafaru tabawa mama
Mama tace maganinki kenan ke meyasa zaki zageshi bayan kinsande ya girme ki gwara da yayi miki hakan ni wlh yayi min daidai Azeema jin hakan yasa ta tashi daga gurin ta koma daki dariya mama tabita da ita tana cewa Allah ya shiryeki sai da tayi shiru sannan Ameesha ta sanar da ita cewa dadda tana gaida ita kuma tace tana tayaki murna Allah yasanya alkhairi da Ameen mama ta amsa mata sai Ameesha ta dora dagaya mata zasu tashi itama mama batajin dadi ba dajin tashin nasu haka tayi musu fatan alkhari bayan sungama kuma itana ta tashi tabi bayan Azeema tana shiga kuma taganta kwance ta kifa kanta tana ta faman kuka da sauri ta qarasa inda take tare da dago ta ta rungumeta tace haba besty wai meye haka ne kikeyi sokike kisawa kanki cuta akan abun da be taka kara ya kar ba Azeema tace dole kice haka mana tunda bake aka zaga ba tafada tana kwace jikinta daga jikinta Ameesha itade taga takanta dan ita wlh abun harma yafara bata haushi daman ita Azeema haka take kwata kwata bata iya fushiba zata dade batayi ba amma idan tayi anshiga uku kullum cikin mita take
Dan haka kawai sai tacewa Azeema ke ni wlh nagaji bari inzo intafi gida tunda abunnan yafaru sadi baki hakuri nake amma kinki hakura bansan kuma me zan miki ba tana gama fadar haka ta miqe zata fita sai kuma Azeemar tayi saurin ruqeta daka tawa tayi da tafiyar sannan ta juyo tana kallon ta tace wlh inde bazaki dena ba tafiya zanyi
Daka tar da kukan da take yi tayi sannan tasa hannu tana goge hawayen tace nadena wlh abunne sai nayi qoqarin in manta sai kuma inqara tuna wata maganar tasa maganganun sa sai yawo sukeyi min narasa dalili Ameesha tace ki manta kawai gyada mata kai tayi sannan tashiga bathroom ta wanko fuskarta sai ta zauna ta goge fuskar itama Ameeshan zama tayi suna fuskan tar juna tace ko kefa dan Allah wlh har kinyi kyan gani bakya kyau da danuwa bare kuma kuka murmushin dole ta qaqaro ta aza a fuskarta sannan tace ai baza kigane bane amma de yanzu in sha Allah komai ya wuce tace yauwa koke fa..........
nande da wasa da wasa Ameesha ta shawo kanta sai kuma suka barke da hira kamar ba gobe kiran sallah ne ya katsesu suka ankare wai har lokaci yaja haka dasauri Ameesha ta miqe tana cewa kai besty wai har lokaci yaja haka nayi magariba awaje Allah yasa dadda kar tamin fada Azeema ma tace wlh nima nayi mamaki muyi sallah to sai inrakaki tace shaf shaf suka idar da sallar sannan suka fito falo mama bata nan daki suka leqa Ameesha tayi mata sallama sannan suka qara fito wa sukayi waje Ameesha tace laa nikam kinga har zantafi bamu hadu da yaya saleem ba Azeema tace wlh kuwa saide ingaya masa idan yadawo niban ma san me yazaunar dashi awaje ba har yakai wannan lokacin tace to shikenan kya gaya masa haka sukai ta hira har suka zo inda zasu rabu sannan sukayi sallama kowa ya nufi hanyar sa Ameesha sai sauri takeyi kamar zata tashi sama abu biyu ne suka sata saurin na farko tana tunanin kar dadda tayi mata fada na biyu kuma kar yaya bossay yazo bata nan aikwa adan mintina kadan ta qaraso gida da sallama ta shiga cikin gidan dadda bata waje dan haka kawai tashiga dakin tana shiga taga dadda na lazumi guri ta samu tazauna har dadda tagama sannan Ameesha tace dadda kinga nayi dare ko wlh muna daki bamu lura da lokaciba sai da mukaji kiran sallah dadda tace to ai shikenan tundade kindawo gida lafya sai a kiyaye gaba kuma tace in sha Allahu dadda daganan dadda ta dora mata da nasiha akan zaman rayuwa sosai kwa nasihar ta shige ta har aka kira sallar isha'i sanna ta tsaya dayi mata alawala Ameesha ta qara yowa tazo tayi sallah itama.....
Abude kamar wasa har goma ta wuce amma shiru kake ji ba labarin zuwan bossay tun Ameesha na hakuri har takasa tace dadda kinga fa har yanzu yaya bossay bezoba anya kuwa zezo tafada fuskarta cike da damuwa
Dadda tace tunda kikaga haka watakil wani uzurin ne ya riqeshi ya hana shi zuwa kije ki kwanta kawai sai gobe idan Allah yakaimu tunda yanzu kinga har shadaya ta kusa bazuwa zeyiba kije ki kwanta da to ta amsa mata jikin ta asanyaye ta ta jawo katifar da suka daga dazu
ta sauke ta ta dauko zanin ta shimfida da filo sanna ta kwanta tayi luf kamar me bacci ita kadai tasan yanda takeji aranta saboda ta kwallafa rai akan yau zata bar gidan amma sai gashi Allah beyiba haka ta kwanta ta ringa tunani dan bata jin zata iyayin bacci yau................
#comment
and
#Share
More comment more typing.....
No comment no typing.................
Pls likes more
by❤xeemat.....love❤
[3/3, 9:51 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER......💅
by ❤xeemat....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah.......🖋
Episode21&22
****************
da wuri saleem yatashi yafara shirin zuwa wajen aikin da zeje yama gama shiryawa yafito ya gaida mama tana yimishi magana ma akam ya tsaya ya fara karyawa amma yace mata aa baya so yayi late da addu'a ta rakasa har bakin ƙofa Azeema ce ta fito da gudu tana cewa yaya wai fita zakayi ina ya qoqari ingma hada maka abun da zakaci dan Allah ka tsaya ya kusafa just give me a few minits dan Allah kaji dan murmushi yayi yace haba auta sokike infara laifi daga zuwa na nafiso inriga kowa zuwa kibari namiki alƙawari koma me kike min ki ajiye min idan nadawo zanci koda ya wuce bata rai tayi tace nifa wlh bazan bari ka zauna da yunwa ba ko ka tsaya ko kuma kaban address din wajen inzo in kawo maka gurin aikin buda baki yayi yace ke rufamin asiri in mutu maza sukaine ba mata ba daga fara zuwa ne sai kawai aga ankawo min abinci kinsan kwa yanda gurin yake da tsaro kiyi hakuri mama ce tace wai ke meye haka din wani sabon kinibibin ne da saunawa yana fita beci abincin ba sai yau zakisashi agaba da shirme kai kuma ka tsaya da tunima ka kusa zuwa, hakan ma da kayi ai ƙara bata loƙacin kake yi ka wuce katafi dan murmushi yaqara yi sannan yace mama ai da sauran loƙaci yanzufa ko bakwai batayi ba zumudine irin nawa kawai amma yanzu tunda tanaso bari injirata ta qarasa idan kuma takai qarfe bakwai da minti goma zan yafi da sauri Azeema tace nayarda wlh mama tace au biye mata din zakayi to nide ba ruwana idan kaje kasamu matsala sai hankalinku ya kwanta ko girgiza kai yayi yace mama in Allah yayarda ma bazamu samu matsalar komai ba in sha Allah kada kai tayi ta koma tazauna tace ai sai kuyi tayi jinjina kai yayi kawai sannan yabi bayan Azeema da tunda taji yace zejirata ta koma kitchen din yana shiga yaganta a tsaye sai faman aiki take da sauri gyaran murya yayi ta dan juyo ta kalle sa tace laa wai biyo ni kayi ai nama kusa kaje ka jirani a falo kaji yace to sannan yajuya yana ce mata sauran ki minti goma tace kafin lokacin ma ai nagama yace Allah yasa tace amin sannan tadan zuba ƙullin dake gabanta dan tabbatar da man yayi zafi yana zubawa kuwa yayi ƙara cuuwwi nan da nan tafara sakin ƙosai da Sauri da sauri tana gama daidai yanda tasan ze isheshi sai ta kashe gas din ta zuba masa a plate sannan ta dauko cup tazuba mishi kunun gyadar da hadashi tundazu tazuba a flax sau yanzu ta tsiyaya mishi daidai yanda tasan ze isheshi sannan ta dora akan faranti tare da cokali sai yar ƙaramar robar sugar ta dora masa duk wannan abun adan ƙanƙanan lokaci tagama komai tafito tace gashi har nagama aide lokacin be cika ba ko daga mata kai yayi sannan yace gsky kinyi sauri me kika yiminne haka akeso sai naci tace idonka yagane maka tunda gashi yanzu zaka gani tana gama fadar haka ta ajiye masa waro ido yayi yace wow gaskiya auta godiya nake kinmin suprise wlh rabona duk son da nakeyi wa abunnan na dade banci ba bansan meyasa ba kwason yinshi tace wlh nima ina so mama da baba basa sonshi shiyasa bamufiya yinshi ba tace yauwa yaya wai har yanzu basu ƙara kiranka yace wlh basu kiraba tace to anjima idan ka dawo sai ka ƙara gwada kiran su kaji me ake ciki yace nima tunanin danakeyi kenan bari idan nadawo din sai inkida tace hakan yayi tace bari inbarka kaci inje in ƙarasa wancan dan kai kadai nayiwa yanzu yace to sannan yaci gaba da cin abunshi hankali kwance duk saurin da yakeyi hakan besa shi cin abincin da sauri ba ci yake kamar yanda ya saba lokacin da yagama bakwai da rabi daidai sannan yatashi ya ƙara gyara jikin shi sannan ya nufi dakin mama da tun dazu tabar falon yana zuwa yayi sallama ta amsa masa sannan ya shiga daga bakin ƙofa yace mama ni nagama zan wuce tace Allah ya kiyaye hanya ALLAH ya tsare hanya yace amin sannan yajuya ya fita da sauri ya dan leƙa kitchen yace wa azeema shi ya wuce itama da addu'a tabishi sannan ta rakasa har bakin hanya saida taga ya hau napep sannan ta juya ta koma ..............
*S.A.S SPATIAL HOSPITAL*
lokacin da ya qaraso gurin ƙarfe takwas saura minti biyar Allah ya soshi be makara ba inda suka saba zama idan sunzo shi da sauran jama'ar wajen basu dade ba kwa sai ga Dr.shettima ya iso wajen suna ganinshi kowa yafara gaida shi yana amsawa sannan aka bude masa office dinshi ya shiga ciki yazauna bayan wasu yan mintina kuma ya bukaci su fara shiga
daya bayan daya suka ringa shiga suna fitowa duk wanda yafito kuma sai ya wuce inda zeyi nashi trainning ahaka har akazo kan saleem da fara'a a fuskar shi ya shiga ciki yana shiga kuma ya tsugunna har ƙasa ya gaida shi da mamaki dr...shettima yace haba abokina da girman ka zaka tsugunna min ina jinma fa ka girme ni amma ka tsugunna min tashi dan Allah kar wani yazo yaganka ai yama dariya yanzu a wannan zamani ko manyama idan za agaidasu ai ba a tsugunnawa yaƙarasa fada yana yar dariya tare da miƙawa saleem hannu alamun suyi musabaha da farko da ƙnyarda yayi saida yaga dr shettima ya dan yi masa hararar wasa yace kai nifa ba ayimin irin wadannan abubuwan ni kowama nawane inzaka saki jikinka ma kasaki dan atare dani zakayi trainning dinka tun jiya ma na riga nagama da file dinka aiki kawai zamu fara idan nagama sallamar mutane akwai wata patient da za a cire mata appendix dan haka sai ka shirya zaka fara ganin yanda ake farke mutum ko antaba yi agaban ka
yace a'a yaude zan fara gani jinjina kai dr shettima yayi sannan yace zaka gani yau kuma atsarin aikina saudaya nake koyawa mutum abu saboda bana san wasa idan akan harkar aikine dan haka na dauke ka dan naga alama kammar bazakayi wasa ba kuma na yaba da kwazonka shiyasa dan haka to be a careful ka maida hankali sosai kayi aiki kar kasa wasa aciki saleem yace in sha Allahu zan maida hankali nagode da shawarar ka yace ba komai ka dauke ni amatsayin yayan ka duk wani abu da baka ganeba ko ya shige maka duhu kasanar dani karkaji komai ni kuma zanyi maka bayani in Allah ya yarda
Saleem ba ƙaramin dadi yaji ba yace nagode nagode Allah yabiya maka bukatunka yanda ka min kaima Allah yayi maka yace bakomai ai duk yiwa kaine ring din wayar dr shettima ne ya katse musu hirar su duba screen din wayar yayi dan ganin me kiran nashi SAM naga anyi saving dashi akan screen din wani killer smile yasaki tare da saurin dagawa saboda kar wayar ta katse yana dagawa ya kara wayar akunne yana cewa shegen gari sai yau aka tuna dani kullum sai nakiraka amma dan rashin mutunci baka daga wa kuma baza ka kira ni ba ko shiru akayi daga dayan bangaren jin hakan yasashi cewa kaifa matsalata dakai kenan ka kirani kaqi magana kuma nima nayi maka magana amma kayi min shiru wlh baka da kirki ko kadan nide banji me akace daga can bangaren ba kawai de naji yace wai da gaske ko da wasa kai amma naji dadin hakan Allah yadawo mana dakai lafiya kace muyi babban shiri yauwa daman inaso muyi magana kan batun sabbin ma aikata acikin mutane hamsin da wani abun gasky wadanda muka dauka basufi ashirin da biyar ba saboda yawancin su duk basu cancanci adauke suba shiru yayi yana sauraron abun da dayan yake gaya masa sai can kuma yace ok ba matsala ammafa inaganin basai an ragesuba saboda muna bukatar mutane da yawa saboda dayan bangaren da aka bude kuma babu wasu ma aikata sosai aciki inaga kawai abarsu baza arasa abun da zasuyi ba amma inkana ganin arage din sai yafi sai murage din ko yakace sake yin shiru yayi yana sauraron sa
Sannan yace ok zan qara bincikawa badamuwa yauwa sai kuma....
Begama fadar abun da yakeso yace ba yaji wayar tayi ƙara ƙit alamun ankashe wayar kenan bin wayar yayi da kallo sannan yasaki murmushi yace hmmm baza ka taɓa canzawa ba Allah yashirye ka ace mutum baze taba jiran kagama magana ba shi inya gama tashi maganar shikenan sai ya katsewa mutum waya yana magana yana kallon saleem da yayi shiru yana sauraronsu sai can kuma yace kayi hakirifa ina ta waya nabarka da kai kadai saleem yace bakomai wlh naga alamar kamar ma baka ji dadin kashe wayar dayayi ba dr shettima yace wlh banji dadi ba ban gama magana ba yakashe kuma daman halin sane yasaba yiwa mutane haka bashida mutunci wlh ko kadan gashima kuma nan da two weeks zedawo shikenan mun shiga uku sai ya takurawa kowa da masifa kaima wlh kayi hankali dashi dan abu kadan zakai mishi ya koreka daga aiki any mistake game over saikabi a hankali jinjina kai saleem yayi sannan yace shine me asibitin kenan
Yace eh shine wlh amma wlh yaba da wuyar sha'ani sai ka koyi zama dashi zaku zauna lfy
Saleem yadanyi murmushi tare da jinjima kai sannan yace to Allah yabamu ikon iyawa dashi Allah yasa muhadu dashi lfy mu rabu lfy ƴar ƙaramar dariya yayi sannan yace aikwa da ƙyar ace kuhad ku rabu batare da wani abu yahadaku kawai de kayi addi'a Allah yasa matsalar tazo da sauƙi danshi mutum ne wanda ba a iya mishi haka de sukai ta tattaunawa akansa kafin daga bisani dr shettima yacewa saleem kaga muata batawa mutane lokaci kaje ka jirani a waje kafin infito sai muwace yace to sannan yatashi yana ƙara yi mishi godiya sannan yafita yana fita mutane suka ci gaba da zuwa har yagama dasu gaba daya sannan yatashi yafara shirin fita teaiter din da zasuyi ƙarar waya yaji akan table dinahi da mamaki yajuyo tare da ƙarasowa kusa da wayar sai kuma ya tsaya yana kallon wayar to waye yabarta anan begama tunani ba yaji anyi noking yace come in dasallama saleem yayi sannan ya ƙaraso inda yaji wayar tashi na ringing yace afuwan dan Allah wayata namanta yafada yana ƙoƙarin daukar wayar sai kuma ta katse girgiza mishi kai dr shettima yayi tare da dan matsawa dan yabashi damar daukar wayar aikwa saleem na dago da wayar idon dr shettima ya sauka akan hoton wellpaper din da yake kan wayar saleem ƙara zaro idon yayi domin tabbatar da abun da yagani gaskiya ne ko kuma gizo ne amma da maida idonsa kai saleem har yasa wayar a luck yajuya ze fita da har ze tsayar dashi amma ba halin yin hakan saboda saleem har yariga da ya ƙarasa fita tunani ya shiga yi inbe manta ba hoton da yagani kamar fuskar yarinyar da suka hadu jiya tazage shi.........
#comment
and
#share
#likes
More comment more typing.....
No comment no typing.................
❤xeemat.....love❤
[3/4, 8:12 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER.....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah..........🖋
Episode 22&23
******************
Dr.. Shettima Girgiza kai yashiga yi a fili yace kai ba ita bace kawaide gizo ne mema ze hadata da wannan yaron wata zuciyar ce ta bashi amsa da cewa inkuma budurwarsa ce tunda har yadora pic dinta amatsayin wallpaper sa wata zuciyar tace kode qawar sace nanma de girgiza kai yayi yace ai basa kama da qawarsace tun ajiyan zangane hakan in kuma budurwar sace nanma yaron baze kulata ba tunda shi yana da hankali daga ganinsa baze kula irin wadannan matan ba yarinyar daga ganin tama kasan ba abata tarbiya ba agidan su tunda har take iya cin mutunci nagaba da ita shi sai yanzo ma yake tajin wani bacin ran na taso masa wai shi zatacewa dan iska me bin mata alhalin ko ganinshi batayi ba amma take dorarwa waya sani ma ko itace me bin mazan daman ance duk abun da kakeyi gani kake kowama na aikata irinshi arayuwarsa shiyasa ta fadi haka shikadai sai faman saqa da warwara yake yi sai can kuma yasaki wani irin murmushi kamar bashine yake bacin rai yanzu ba ,ba komai yasashi wannan murmushin ba face tunawa da yayi da dayar yarinyar da loqacin da ta ruqe mishi hannu tana ce mishi dan Allah bawan Allah kayi hakuri karabu da ita na roqeka kaji plssss harga Allah hakan da yarinyar tayi ba qaramin tafiya yayi dashiba gashide yarinya ce batafi qanwar qanwar sa ba amma ta burge shi tun ganin farko dayayi mata yaji ta burgeshi shi tunda yake be taba jin yanaso yayiwa wata mace magana ba da nufin wai ta burgeshi sai akan yarinyar nan yar qarama abun har mammaki yake bashi wai shi ya aika yaro yace ayi mishi magana da mace lalle yarinyar nan taciri tuta ta karya mishi record saide bemasamu maganar da ita ba waccen kucakar yarinyar tazo ta bata mishi rai da harma yafasa maganar da yayi niya
gemunshi yadan shafa tare dayin wani murmushin yace Allahn da yahada ni da ita jiya shi zeqara hadani da ita nan gaba in Allah ya yarda zamu qara haduwa dake small girl sunan daya samata kenan tundade besan sunan taba nocking din office din da akayine yakatse mishi tunani iznin shigowa yabayar
wata nurse ce tashigo tace sir we are ready ok I'm coming juyawa tayi tafita shi sai yanzuma ya tuna ashefa zasuyi aiki amma yazauna yana tunanin abun da bashida amfani a halin yanzu agashi har goman ta kusa ma shaf shaf ya gama shiryawa sannan yafito
yana fitowa ba kowa agun sa saleem da yake ta faman jiran fitowar tashi yana ganinshi yatashi da sauri ya miqa hannu dan ruqe mishi lap code din da yaruqo be hanashiba ya miqa mishi sannan yayi gaba shikuma yamara masa baya wani dogon corridor suka mika sai da sukayi gaba kadan suka yi kwana suka shiga wani daki wanda dagani daman kasan titer room ne nurse biyu ne adakin kowa yayi shigar fara aiki cikin kayan aikin su sky blue sai farar hula da farin face marks suna shiga dr shettima ya karbi rigar hannun saleem ya shiga wani daki da yake acikin dakin da suke anware shine daman sboda shiga canza kaya ko wani uzurin privacy sai ka shiga kayi har da toilet aciki bayan ya shiga yagama shirya wa yace wa saleem ma yaje ya shiryo
shiga yayi be jimaba ya fito shima cikin shigar kayan aikwa ba qaramin amsar sa kayan sukaiba yayi matuqar kyau acikin su yana fitowa kuma ya tsaya daga baya saboda shi ba abun da ze taba kawai kallonsu zeyi sai wata yar joter da pen da dr shettima yabashi yace yaringa recognize din duk abun da ya fahimta abun da yake da tambaya idan angama sai yayi yace to sannan yafara aikin dan shine zaiyi aikin sauran dan tai maka masa zasuyi da wani abun cikin kwarewa da kwazo irin nashi yafara gaba tar da aikin saleem ya tattara duka hankalinsa da nutsuwarsa kan abun da akeyi yana yi yana rubutawa kamar yanda akace kuma yana fahimta Yanda ya kamata...........
Yau nashiga busy da yawa kuyi maleji da wannan da babu gwanda ba dadi
_________________®___________________
Announcement
SANARWA!!!
wasu sunacemin wai typing dina nayin yawa musamman yan facebook to amma kafin inrage yawan inaso inji ta bakin ku
Kowa yafadi albarkacin bakinsa
wadanda sukafi rinjaye akai
Idan wadanda sukafi so arage suka fi yawa to zan rage
Idan kuma wadanda basa so arage su sukafi yawa to saide kuyi hakuri zanci gaba da yanda nake .......
INA SAURARONKU sai naji daga gaereku saboda daga gobe nakeso incanza
___________________®________________
#comment
#share
#likes
#vote
story & writing ..........✍
by
❤xeemat....love❤
[3/4, 8:25 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER.....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah..........🖋
Episode 22&23
******************
Dr.. Shettima Girgiza kai yashiga yi a fili yace kai ba ita bace kawaide gizo ne mema ze hadata da wannan yaron wata zuciyar ce ta bashi amsa da cewa inkuma budurwarsa ce tunda har yadora pic dinta amatsayin wallpaper sa wata zuciyar tace kode qawar sace nanma de girgiza kai yayi yace ai basa kama da qawarsace tun ajiyan zangane hakan in kuma budurwar sace nanma yaron baze kulata ba tunda shi yana da hankali daga ganinsa baze kula irin wadannan matan ba yarinyar daga ganin tama kasan ba abata tarbiya ba agidan su tunda har take iya cin mutunci nagaba da ita shi sai yanzo ma yake tajin wani bacin ran na taso masa wai shi zatacewa dan iska me bin mata alhalin ko ganinshi batayi ba amma take dorarwa waya sani ma ko itace me bin mazan daman ance duk abun da kakeyi gani kake kowama na aikata irinshi arayuwarsa shiyasa ta fadi haka shikadai sai faman saqa da warwara yake yi sai can kuma yasaki wani irin murmushi kamar bashine yake bacin rai yanzu ba ,ba komai yasashi wannan murmushin ba face tunawa da yayi da dayar yarinyar da loqacin da ta ruqe mishi hannu tana ce mishi dan Allah bawan Allah kayi hakuri karabu da ita na roqeka kaji plssss harga Allah hakan da yarinyar tayi ba qaramin tafiya yayi dashiba gashide yarinya ce batafi qanwar qanwar sa ba amma ta burge shi tun ganin farko dayayi mata yaji ta burgeshi shi tunda yake be taba jin yanaso yayiwa wata mace magana ba da nufin wai ta burgeshi sai akan yarinyar nan yar qarama abun har mammaki yake bashi wai shi ya aika yaro yace ayi mishi magana da mace lalle yarinyar nan taciri tuta ta karya mishi record saide bemasamu maganar da ita ba waccen kucakar yarinyar tazo ta bata mishi rai da harma yafasa maganar da yayi niya
gemunshi yadan shafa tare dayin wani murmushin yace Allahn da yahada ni da ita jiya shi zeqara hadani da ita nan gaba in Allah ya yarda zamu qara haduwa dake small girl sunan daya samata kenan tundade besan sunan taba nocking din office din da akayine yakatse mishi tunani iznin shigowa yabayar
wata nurse ce tashigo tace sir we are ready ok I'm coming juyawa tayi tafita shi sai yanzuma ya tuna ashefa zasuyi aiki amma yazauna yana tunanin abun da bashida amfani a halin yanzu agashi har goman ta kusa ma shaf shaf ya gama shiryawa sannan yafito
yana fitowa ba kowa agun sa saleem da yake ta faman jiran fitowar tashi yana ganinshi yatashi da sauri ya miqa hannu dan ruqe mishi lap code din da yaruqo be hanashiba ya miqa mishi sannan yayi gaba shikuma yamara masa baya wani dogon corridor suka mika sai da sukayi gaba kadan suka yi kwana suka shiga wani daki wanda dagani daman kasan titer room ne nurse biyu ne adakin kowa yayi shigar fara aiki cikin kayan aikin su sky blue sai farar hula da farin face marks suna shiga dr shettima ya karbi rigar hannun saleem ya shiga wani daki da yake acikin dakin da suke anware shine daman sboda shiga canza kaya ko wani uzurin privacy sai ka shiga kayi har da toilet aciki bayan ya shiga yagama shirya wa yace wa saleem ma yaje ya shiryo
shiga yayi be jimaba ya fito shima cikin shigar kayan aikwa ba qaramin amsar sa kayan sukaiba yayi matuqar kyau acikin su yana fitowa kuma ya tsaya daga baya saboda shi ba abun da ze taba kawai kallonsu zeyi sai wata yar joter da pen da dr shettima yabashi yace yaringa recognize din duk abun da ya fahimta abun da yake da tambaya idan angama sai yayi yace to sannan yafara aikin dan shine zaiyi aikin sauran dan tai maka masa zasuyi da wani abun cikin kwarewa da kwazo irin nashi yafara gaba tar da aikin saleem ya tattara duka hankalinsa da nutsuwarsa kan abun da akeyi yana yi yana rubutawa kamar yanda akace kuma yana fahimta Yanda ya kamata...........
Yau nashiga busy da yawa kuyi maleji da wannan da babu gwanda ba dadi
_________________®___________________
Announcement
SANARWA!!!
wasu sunacemin wai typing dina nayin yawa musamman yan facebook to amma kafin inrage yawan inaso inji ta bakin ku
Kowa yafadi albarkacin bakinsa
wadanda sukafi rinjaye akai
Idan wadanda sukafi so arage suka fi yawa to zan rage
Idan kuma wadanda basa so arage su sukafi yawa to saide kuyi hakuri zanci gaba da yanda nake .......
INA SAURARONKU sai naji daga gaereku saboda daga gobe nakeso incanza
___________________®________________
#comment
#share
#likes
#vote
story & writing ..........✍
by
❤xeemat....love❤
[3/5, 6:29 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah.........✍
Episode24&25
*****************
_________________________*BOSSAY*
Bossay na kwance akan gadon asibiti da drept a hannun sa ana qara masa ruwa idon sa a lumshe kamar me bacci amma ba bacci yake ba yayin da gefen gadon kuma faruq ne akusa dashi yana yi mishi sannu su Ammi ne suka shigo ita da su Aysha gaba da yade 'yan gidan dukan su su shigo cikin dakin sai yaran suka shiga gaida faruaƙ da tambayar ya mejiki kuma amsa musu yayi dace jiki Alahamdulillah shikuma ga gaida Ammi ta amsa itama tareda cewa faruq ya jikin nashi yace da sauƙi de za ace dan har yanzu be bude idon saba kuma beyi magana ba tace to ALLAH ya qaro sauƙin yanzu bacci yakeyi ko kuma idonsa biyu yace mata idonsa biyu duk yana jinsu ma karkaɗa kai Ammi tayi sannan taƙara tambayarsa doctor yashigo ne yace a'a be shigo ba nurse ta shigo ta dan dubashi ~ bude idonsa yana ƙarasawa ya saukesu akan ammi itam ammi shitake kallo daga bisani kuma tace sannu Aliyu kai yadaga mata sannan ya yunƙuar ze tashi tayi saurin dakatar da shi tace koma ka kwanta kai ya girgiza mata alamun ta bashshi ya tashi faruƙ ne ya shiga tai maka masa yaƙarasa tashi sai yasaka mishi filo abaya tare da jinginar da bayansa akai yanda zefi jin dadi daya bayan daya ya shiga binsu da kallo sai da yagama kallonsu sannan ya maida dubansa ga Ammi da ƙyar ya iya bude bakinsa yace Ammi ina Ameesha wai meyakawo ni asibiti ni da natafi dauko ta ya akayi naganni annan Ammi tace shiiit ya isa haka zangaga maka amma ka mwantar da hankalinka kabari sai kaji sauƙi tukunna kai ya girgiza mata sannan ya yunqura ze tashi yace bari inje indauko ta Ammi nasan tana can tana ta jirana da sauri Ammi ta tsayar dashi tanacewa Aliyu wai baka da hankaline ko bakasan baka da lafiya ba kana abun kamar marar hankali kabari kasamu sauqi tukunna sai kayi duk abun da kakeso Ammi nifa lafiyata ƙalau bamma san yakawoni nan ba dan Allah ammi kibarni inje in dauko ta tunjiyafa nayi mata alƙawari kar ta daukeni maƙryaci Kinji Ammi dan Allah yaƙarsa fada yana hada hannuwansa alamar roƙo hade rai Ammi tayi tace wlh inbaka shiga hankailka ba agurin nan sai na ci mutuncika beƙara magana ba ya koma ya kwanta yayi shiru Ammi ta juya ta kalli furaira tace kidebesu ku koma gida muma watakil idan doctor yazo ma ya sallame mu tunda naga jikin nashi da sauqi da to ta amsa mata sannan tasa hannu zata dauki mimi amma sai ta maqe kafada tare da sakin kuka wai ita ba inda zata saide su tafi yaya Ammi ce ta wurga mata harar datasa ta shiga hankalinta sannan tace wuce kutafi kafin intattakaki badan taso ba tana ji tanagani gashi sai kuka take amma ammi bata dakatar dasu har suka fita daga dakin bayan fitarsu ba dadewa doctor shettima ya shigo ciki saida suka gaisa sannan ya dan duddubashi da yimasa gwaje gwaje sannan yacire masa ledar qarin ruwan tunda ya qare bayan ya tabbatar da komai lafiya sannan ya cewa Ammi jikinshi da sauqi sosai dan za aiya sallamar sa ma yanzu dan haka suzo sukabi takardar sallamar da kuma magungunan da zasu siya yaringa sha godiya ammi tayi masa sannan tacewa faruq yaje yakarbo sannan suka fita tare ita kuma ta tashi ta fara dan har hada abun da sukayi amfani da shi jiya daddare iya kayan da aka cire mishi ne sai wanda suka zo dashi yanzu ta ajiye masa agefe tace ya tashi ya shirya kafin faruq ya dawo sanna ta hade kwanukan da faruq yayi breakfast dan ta ajiye su gefe saboda ba nasu bane na asibitinne qa idar asibitinne ba azuwa da abinci ko abunsha komai kuke buqa ta kuna fada za akawo muku kollon sa ta qarayi tace ko baka shirya tafiya bane mu qara kwana nace ka tashi ka shirya amma kana kwance still inbaka son tafiyar ai sai muqara neman aqara mana kwanakin ko da sauri yatashi yace Ammi wane irin muqara kwana me za ayi da zaman asibiti inba dole ba yanzu zanshirya fa tace ai nazata kana buqatar zamanne yace a'a yana qarasa fada yatashi ya shiga toilet ya canza kayan ya fito fitowar sa tayi daidai da shigowar faruq dan haka ko zama ma beyi ba yace mu wuce to faruq yadauki ledar da aka zuba kayansa aciki shikuma bossay ya ruqe hannun Ammi yace su tafi kallon sa tayi tace to ruqe hannun nawa na meye sakar min hannu malam yace ammi me ye aciki kibar ni kawai bata qara cemasa komai ba suka fita daga dakin suka fito harabar asibitin parking space suka nufa inda motar faruq take farune ya budewa Ammi back seat tashiga yayi saurin budewa bossay front shima ya shiga sannan ya zagaya shima ya bude ya shiga mazaunin driver tayar da motar yayi tare da saita hancinta ya bata wuta saida ya kusan zuwa bakin gate din sannan ya dan tsagaita gudun me gadi wa wangale masa tafkeken gadin shikuma yafice yana hawa kan titi ya qara kwasa aguje Ammi da takasa haukri tace nikam wai faruq soyake ya kashemu lokacinmu beyiba said faman gudu kakeyi ko ance inbakai gudun ba baza muje ba sannu sannu ai bata hana zuwa saide adade ba ajeba ko dan sassauta gudun yayi tare sa cewa ammi hakan shine gudu ni wallahi dan dake nema aciki nake haka dani kadaine ai da tuni nakusa zuwa gida bare yanzu safiyace ba wani go slaw bossay ne yace Ammi ai daman shi bashi da lissafi be iya tuqi ba shiyasa ma banso Abba yabasa mota yanzu ba yafiya rawar kan tsiya Ammi tace ai bansan haka yakeyi ba to wlh idan baka gyara ba nida kaina zan kwace ta inyaso sai ka ringa gudun da qafarka gudu sai kace zaka tashi sama dan shiru yayi sannan yace to Ammi nadena aranshi kuwa haka yake cewa yaza ayi inringa tafiya kamar me jin bacci ai tafiya da gudu tafi dadi lokacin da zanyi ma basani zakuyiba ai yana zancen zucin kuwa yaji bossay yace qarya kake ai baza ka dena ba ni nasan halinka yace haba yaya me yasa zakace haka kai da yakamata kayi min addu'ar denawan kuma sai kawani ce ba zan dena ba bossay yace to qarya nayi yace A'a amma in Allah ya yarda nadena bagashiba yanzu ma ina tafiya ahankali Ammi ta katseshi da cewa karma kadena din kaci gaba wataran zaka halaka kanka katafi barzahu kai kajoyo ba wani ba yar dariya yayi yace Allah Ammi kuma sao kunji saima kunfini ji tunda ni natafi ku zanbari da kuka ke zakizo kina ce kuka kinacewa yanzu yaron nan yatafi yabarmun saida na hanasa gudun nan amma yakiji yanzu gashi yayi mana asarar kansa murasashi har abada yanzu bazan qara ganin sa ba Allah sarki Allah yaji qanka Allah ya gafar ta maka Allah yasa ka huta kina gama fada kuma sai ki qara fashewa da wani kukan yana fada yana gwada yanda zatayi da wumm wlh sai kinfi kowa shiga damuwa ko nayi qary.....be qarasaba yaji saukar dukanta a damtsan hannusa tace Allah ya kiyaye inyi kuka akanka dafe gurin yayi yace wallahi Ammi fade kike ko bahaka ba big bro yafada yana kallon bossay harar sa bossay yayi yace bansaniba din Ammi kuma tace wai yaushe nafara wasa dakai ne har karainani haka yace Ammi ni na isa inrainaki wlh bahaka bane nide kawai gaskya nafada kuma kema kinsani bossay ne yadaka masa tsawa yace dalla malam rufewa mutane baki kaje ka mutum mana wayadamu da kai dariya faruq yaqarayi sannan yace kumana akwai wadanda suka damu dani ne kamar ku wata hararar bossay yaqara yi mishi tare da jan tsaki be qara tanka masa ba Ammi ma shiru tayi mishi dan tasan gaskyar yake fada amma batason a ringa zancen ma sai taga kamar hakanne ze faru da su ahanya shima shirun yayi yaci gaba da tuqinsa ahankali ba wanda ya qara cewa komai saidaga bisani bossay yace ammi dan Allah muwuce mudauko su Ameesha kafin mu koma gida tace a'a kabari said gobe yace Ammi dan Allah kiyi hakuri muje wlh banason yauma ta wuce banjeba tace wai bakasan baka da lafiya bane yace Ammi wai bagani lafiyata qalau ba nifa ba inda yake min ciwo yauwa Ammi dan Allah gayamin ma me yasameni yafada yana juyowa dan yaji me zatace mishi saida ta dan numfasa sannan tace muje gida tukunna sai ingaya maka yace Ammi pls kigaya min yanzu nide nasan lafiya lau nafito daga gida said kuma yayi shiru yana tunani daga nan kuma me yafaru dashi said lokacin yatuna tabbas lokacin da yaito daga gida said yaga wata mota agabansa sa ya tsaya yana tunanin ko suwaye ji yayi an bubbuga masa glass sai yabude yafito yaga wani mutum amma fuskarsa arufe take tunda ganan kuma be qara sanin inda kansa yake ba sai a asibiti ajiyar zuciya yasauke yana tunanin to me yafaru dashi me mutumin yayi mishi kuma waye shi meye hadinsa dashi bashida wanda zebashi dan haka dole ya haqura da tunanin ahaka bawanda yaqara magana acikin su har suka qaraso gida yana gama daidai ta parking din suka shiga gida afalo suka zube dukan inda sauran yaran kuma daman suma duka suna falon sannu suka qarayiwa yayan nasu yana amsa musu bayan nan kuma sai yamiqe yace Ammi bari naje na shirya inje indauko Ameesha tace to tunda ka nace yazanyi dakai dan murmushi yasaki sannan yawuce batare da yace mata komai ba
yana shige ya sutale kayan jikinshi daga shi sai boxes ya Shiga toilet bedade ba yafito jikinshi sanye da towel ya daurasa a qugunsa sai wani kuma dayake goge sumar kansa gaban dressing mirror yaje yagama shafe jikinsa tsaf tare da fesa body spray masu dadin qamshi sannan ya wuce wajen wardrobe yabude ya dauko wani black jeans da red shirt sai p cap itama black sanyawa yayi ajikin shi tare ba qaramin kyau yayiba kayan sun matuqar amsar shi sai kyaunshi yaqara fitowa lakami yadauko shima red sai yazamana yayi red and black key din motar shi yadauko sannan yafito falon inda yabarsu anan ya tadda su qarasawa yayi kusa da Ammi yace Ammi na yane yakika ganni nayi ko banyi yafada tate da daga mata gira daya baki asake to nashigangadina yaran wai me kuka maida ni,ni kakar kuce da kuka rainani haka rungumeta yayi tare da manna mata kiss a chest dinta sannan yace Ammi tamu mukwa na Allah natafi kimin addu'a sai nadawo yafada yana nufar qofar fita daga falon Ammi dan girgiza kai tayi tare da cewa Allah yanunan ranar da zakai hankali kaine babba amma ina abu kamar qaramin yaro dawowa yayi da baya yafasa fitar da yake qoqarin yi kusa da ita ya sake dawowa yace Ammi inde wannan abun da nake miki ne to har abada bazan hankali ba bari ma kigani yana gama fadar hakan yazauna akan cinyarta tare da qara rungume ta yana mata kiss ta ko ina yamata yafi guda goma ita ko mutuwar zaune tayi lalle yaron nan da gasken bashida hankali hannu ta daga ta daddage ta buga mishi dundu abaya ai bashiri ya miqe daga kanta yace Ammi da zafi fa tace uwar zafin kawai wani qaton gardi da kai gotai gotai dakai zaka wani zauna min akan cinya salon ka karyani abanza kabar ni da jinya Aysha ce da su yasmin da furaira da suke gurin suna kallon abun da yayan nasau yakeyi daman yasaba sai yazo yay tayin irin wadannan abubuwan amma su basu isa sunyi ba sai yace ze hukunta ka waishi babba ko kunya bayaji faruq da mimi basa falon da abun sai yafi haka jin suna dariya sai yawani hade rai tare da juywa yana kallon su kollon irin ku shiga hankalinku aikwa hade dariyar su sukayi sunayi aciki Ammi ce tace sai sunyi din da wayaace kayi abun da kayi ba dole suyi dariyaba zaka wani hade rai kana kallonsu Ammi naga alama sokike su rainani ko kina goyan bayansu akain tace duk ma abun da akayimaka ai kai kajawa kanka tunda baka iya jan girman kaba agabansu zakai duk abun da kaga dama ka kwa suma dole suyi maka abun da suka ga dama girgiza kai yayi yace wlh kwa da na karkarya mutum tace karka kuskurama kafara tabamin yaya wlh yanda nake hakuri dakai ban karya kaba dole ne kaima kayi hakuri jijiga kai yayi bece mata komai ba yasa kai ze fita daga falon ya kusa fita kenan Ammi tace Aliyu dawo kutafi tare da furaira yanajin ta amma ko waiwayowa beyiba tace ba magana nake makaba amma ina lokacin da take wannan maganar har yabar gurin itama daman tsokanar sa take tasan baze dawo ba a fili kuma sai tace zaka dawo kasameni agabanta zan hukuntaka yasmin ce tace Ammi wai dan Allah wace za adauko baki gaya mana ba fa Aysha ma ta dora dacewa nima tambayar da nake so inyi kenan naji sai magana akeyi anbarmu a duhu furairah de bata ce musu komai ba saboda wataran bata iya sakewa idan Ammi nagurin tana danjin kunyarta amatsayin ta na surukarta
Ammi tace intazo idonku yagane muku sukace to Allah yakawo ta lafiya Ammi tace Ameen
yana fitowa tunkan yaqarasa gurin motar yasa linzamin dake hannu sa yabude motar yana zuwa yafigi morfin motar tare da afkawa ciki yana shiga bayan ya zauna yaja murfin yarufe tare da tayar da ita
yayi rivers tunkan yaqarasa yake dokawa gate man horn dasauri me gadi ya tashi tare da wangale masa wawakeken gate din yaturashi yatafi luuuuu yana gama budewa yazo yawuce aguje dan jinshi yake yi kamar yatashi sama yagansa acikin gidan su haka yake ji saikace bashine yagama yiwa wani maganar gudu ba dazu amma shi yanzu yakeyi yana hawa kantiti yaqara sa giya yana tafiya yana over taken duk wanda yaga baya gudu kuma yatsaya masa agaba ze buga masa horn me qara koma yadanne gurin horn din ahaka de yaringa tafiya cikin ganganci Allah ne de kawai yakiyaye shi har ya qaraso unguwar su tagaban gidan su Rasheeda yazo ze wuce sai kuma yadan dakata yace bari sugaisa daman sunkon biyu ko waya ma yanzu basu fiyayi ba saboda daman itace me kiranshi idan kuma takira sau daya ko sau biyu be daga ba sai tayi zuciya tadena kiranshi sai kuma ta wuce dan kanta sai taqara kiranshi
zaro wayarsa yayi ya lalubo number ta dayayi saving da baby😍 yana kira kwa two ring kawai wayar tayi aka daga ana daga wa yace kifito ina qofar gidan ku be jira amsar taba ya katse wayar tare da ajiye ta kan kujera shikuma ya dan kwantar da kansa ajikin kujerar yana jiran fitowar yanayi yana duba agogon hannun sa dan yana tunanin idan yayi five minutes bata fito ba tafiyar sa kawai zeyi haka ya ta zama har fave minutes din tacika yaqara qara bata wata five minutes din amma still de bafa fito ba dan haka kawai yatayar da motarsa yaqara gaba yana tafiya kuma sai gata ta fito fitowar ta ke da wuya taga qofar gidan nasu wayam babu kowa burki taja ta tsaya agu guda tana tunanin kode qarya yake daman bezo ba wayar ta ta dago ta danna masa kira yana dagawa tace gani nazo banganka ba ko baka qaraso bane at the other side yace mata I'm so tired for waiting tace like how just ten minutes fa nadauka banfito ba ina kallon agogo yace oh really so now go back to home danni har na riga da nayi nisa daman wani gurin zani nabiyo kekuma kika bata min lokaci shiyasa kawai natafi nadawo gobe kitanadar min abun dadi kinji baby na tsabar ta kaici dajin haushin maganganun sa takasa magana sai yasake cewa baby naji kinyi shiru what happened to you dear uhm uhm kawai tace mishi sannan ta kashe wayar tasan halinshi yanzu ya qunsama bakin ciki sannan daga baya yazo yana maka dadin baki juyawa tayi da niyar shiga gida amma sai ta tsaya cak tana qarewa motar kallo tabbas wannan motar bossay ce kuma aqofar gidan su yarinyar da tafi tsana kaf duniya sai kuma tasaki wani irin killer smile duk alokaci daya sannan ta karkada kai tare da cewa to muzuba mugani in mai zai dafa shinkafa tana gama fadar haka ta shige gida ranta fari tass tama manta bacin ran da take ciki (tofa Rasheeda me kike shirya mana irin wannan murmushi haka daga gani bana gaskiya bane tode muga alkhairi)
bossay dake cikin mota yana tafaman yi mata dariya yasan tunda yaji ta kashe wayar yasan ta shaqa ba qarya shima rama rashin mutuncin da tayi mishi yayi ko uban me ta tsaya yi har tafi minti goma mtsww yaja tsaki tare da bude motar ya fito yana shiga daga bakin qofa ya tsaya yayi sallama amma shiru ba amsa yaqara wata nanma ba amsa kai tsaye ya shiga cikin gidan yana qara wata sallamar amma da alama kuma kamar suna ciki tunda de ga takalmansu aqofar dakin Ameesha ya shiga kwalawa kira nan beji ta amsa ba qarasawa yayi har bakin qofar dakin nasu yanzuma be shiga ba saida yaqara wata sallamar jin shirun yasa shi daga labulen ya shiga cikin dakin gaban shine yayi wata irin mummunan faduwa ba komai yasa shi wannan faduwar gaban ba illa ganin bayin Allah nan kwance a qasa kamar ma basa numfashi jikin shi na bari ya qarasa gaban su durqushewa yayi aban Ameesha tare da daga hannun ta sai yaji ya saki yaqara dagawa nan ma yasaki alamar kamar mutum ba rai ajinkinshi cike da tashin hankali ya kara kunnen shi daidai satin hancinta jiyayi ba numfashi jijjigata ya shiga yi yana kiranta shiko takan dadda ma dake yashe gefe guda itama bebi ba
Ameesha kawai yake ta faman jijjigawa yana cewa ki tashi dan Allah karki mutu karkimin haka dago kanta da zeyi yaga yaji hannun sa ajike kamar ruwa dubawar da zeye yaga jini wata uwar qara yasaki yana cewa NO! NO!! NO!!! Ameesha Ameesha AMEESHAA!!!!!!!!!!!!!!!!!!!!!!
Bari inbarku ana kada qara tafasa muku kunnuwa
Naji ra a yoyin mutane da yawa masu so kar arage sunfi yawa dan haka ina bawa wadanda suke so arage hakuru suyi hakuri suringa karantawa ahaka plss
Follow all👇
*Arewabooks@azeemadahiru
Wattpad@xeemat
Facebook @Azeemadahiru(xeemat)
WhatsApp @~~~witer~~~~*
#comment
#share
#likes
#vote
Story&writing..........✍
by
❤xeemat....love❤
[3/6, 6:55 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER.....💅
by❤xeemat....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah.........✍🏿
Episode 26&27
"""""""""""""""""""""
cigaba yayi da bubbuga ta yana kiran sunan ta amma shiru no response miqewa yayi yakoma gurin dadda dake kwance a qasa amma ita ga dukkan alamu babu wani ciwo ajikinta kamar ma suma tayi yana zuwa gabanta yatabbatar da ranta kwasa yayi aguje yafita waje ruwa yadebo yadawo duk yabi ya rikice ya fita hayyacin sa yanazuwa ya yayyafawa dadda aikwa tasauke wani dogon numfashi tunda yaga haka be bi takanta ba yaqara komawa kan Ameesha yana qara kiranta amma ina dadda da tadawo daga doguwar suman datayi ahankali tafara bude ido amma bata gani radau sai dishi dishi jin kamar ihun mutum adakin kuma kamar muryar namiji yasata qara rife idon tare da dan murzashi sai ta qara budewa sosai yanzu tagani sai yanzu kuma abun da yafaru dasu yashiga dawomata a brain asukwane ta mike kamar wacce aka tsikara bossay nagani ta miqe yayo wajenta yace dadda me yafaru daku waye yaayi muku haka ankashe ta fa Ameesha ta mutu sai nakashe duk wanda yakashe ta saina kasheshi da hannuna yafada yana nunawa dadda hannu dadda datayi mutuwar tsaye jin abun da bossayn kecemata sai kuma tashiga girgiza kai hawaye na rigerigen fitowa daga idanunta muraya na rawa tace bata mutuba bata mutuba kar kaqara cewa ta mutu ni jikata bata mutuba nasan bazata mutu tabarni ba tafada tana qaraswa inda Ameeshan take akwance itama jijjigatan tayi amma abun da bossay yaji yagani itama haka tagani qamewa tayi awajen ta kasa koda daga hannuta ko motsi takasayi bossay dake bayan ta shima ya qame din sai kuma can daga bisani yazabura yayo wajenta yace tare da daga ta yasakata akafada yace dadda muje asibiti shi sai yanzuma ya tuna da asibitin rudewa tasa duk yama manta da wani asibiti said yanzu be jira cewar dadda ba yafice da sauri dadda ma ai da sauri tabiyo bayansa ko mayafi bata daka ba bare tayi tunani saka takalmi atare suka qaraso gurin motar back seat yabude yasaka ta dadda ma tashiga bayan shikuma yakoma gaba da sauri yatashi motar yajata a tsiyace da gudu idonsa ya rufe kawai gudu yake kwararawa akan titi dan alokacin da wata motar zatasha gabansa inajin baze tsaya ba dan ze iya bi takanta tunkan yazo waje yake dokawa mutane horn wanda yake son ransa kwa ya matsa ya basa hanya duk wanda yaga irin gudun da yakeyi kamar a filin tsere sai ya jinjina masa ko tsoro ma bayayi yaje yadaki wani gurin wasu suce Allah yakiyaye wasu kuma suce Allah yasa ya bugu da wani abun saboda wannan gudun da yakeyi yayi yawa bekamata yaringayi ba kowade da abun da yake cewa akansa duk inda yazo wucewa
Oho shi bema san sunayiba shide kawai tafiya yake ahaka de har yaqarso batate da wata matsala tasame suba sunzo lafiya lafiya yana zuwa yabuga wa gate man din horn shima da wuri akabude shikma yadanna cikin hospital din da yabari dazu saigashi yanzu ya dawo ko parking be gama daidai tawaba yafito ya bude baya yayi saurin bide baya ya cuccubota daman ba nauyi garetaba yana fito da ita yayi ciki da ita dadda nabinshi abaya yanashiga da ita nurses din dake gurin sukai saurin zuwa aka dakko gado aka dorata akayi emergency da ita sukuma ka tsayar dasu awaje da wuri nurses din sukayi saurin rufawa kanta suna bata taimakon gaggawa dan ganin tadawo hayacinta yayi da awaje kuma bossay yake ta faman zarya yakasa zaune yakasa tsaye sai kuma can yadauko wayar sa yakira Ammi ya sanar da ita cewa suna hospital Ameesha ba lafiya dagana kuma yakshe beyi mata kwakwaron bayani ba wata nurse ce tafito daga cikin dakin dasauri dukan su sukayi kanta suna cewa ta farfado girgiza musu kai tayi tace A'a haryanzu ba wani sauyi zamuje musanar da doctors suzo su dubata saboda munkasa taimaka mata tana kaiwa nan tayi gaba dadda ta dora hannu aka tana kuka tana cewa shikenan sunkasheta sun huta suncuce ni bossay ne yayi qarfin hali yace dadda dan Allah kidena wannan maganar in Allah ya yarda bata mutuba zata dawo muci gaba da rayuwa tare sannan yakamota yazaunar da ita akan kujerun tare da ruqo hannun ta sannan yace dadda suwaye sukayi muku haka suwaye suke qoqrin rabaku da duniya kigaya min dadda shiru dadda tayi takasa bashi amsa qara tambayarta yayi nanma shiru tayi tana tunanin mezatace mishi ya yarda dan bazata iya gaya masa gaskiyar abun da yafaru dasuba saboda ba hurimun sabane abun su ya shafa ba shiba dan haka bazata sakashi aciki ba saida ta yanke shawarar abun da zatace Mishi sannan tafara cewa wasune suka shigo fuskarsu duk a rufe suka shigo suka jata zasu fita da ita nikuma natashi na ruqeta ina roqonsu ina riqeta sai wani ya makama min abu tare da jafar dani tundaga nan kuma banqara sanin meke faruwa ba saida kazo tagama bashi labarin tana Matsar hawaye yayi mamki da jin hakan yace dadda kuma bakisasu ba to ku a ina suka sanku tace nima bansani ba nide kuma nasan ba harkar kowa nake shiga ba bare wani yace namishi ba dede ba yace dadda dan Allah wai ku suwaye kuma daga ina kuke baku da dangine ya qarasa maganar yana qare mata kallo yana jiran yaji me zatace amma kawai sai ta juya masa baya batace mishi komai ba ganin hakan yasashi qara juyowa inda tajuya din yace dadda baki ce komai ba hade rai tayi sannan tace wai da tambayar ka zanji koda halin da jikata take ciki tana fadar haka ta mike ta bar masa wajen ta canza guri tazauna tare da tafka tagumi
shide kawai binta yayi da ido yana kallonta da mamaki shibega wani abun jin haushi ba anan daga tambaya kawai shima zama yayi be qara yunqurin binta ba suna ahaka doctors din da suka shiga tun dazu basuga shigar suba sune suka fito yanzu suna fitowa sai bossay yatashi da sauri ya qarasa girin su yana tambayar yajikin nata doctor yace ina iyayenta dadda ce tayi saurin qarasowa gurin tace gani doctor yakalleta tundaga sama har qasa yaga ko takalmi babu gata ba mayafi ajikin tsofe tsofe da ita zata wani ce itace mahaifiyar yarinyar kai yagirgiza bece komai ba yajuya yakalli bossay yace kaifa wanene dinta sai yace yayan tane yace to kai kasame ni a office yana fada ya wuce gaba shikuma ya bishi abaya suna shiga yayi yazauna sannan yanuna mishi kujera yace have a seat zama yayi yana fuskantar shi saida yadanyi jim sannan yafara magana yace agaskiyar magana yarinyar ku tana cikin mawuya cin hali garin ya akai haka tafaru kukayi sake hartaji wannan babban ciwon haka bossay yace wlh nima bansan me akai mata ba ina shigwa gidan natarar da ita awannan halin amma yanzu dr. meye abunyi metake bukata dr. Jamil ya nufasa yace munsha wahala gurin gano ina matsalar take sai da qyar muka iya ganowa amma de mutabbatar bata mutuba ahalin yanzu da sauran numfashin ta saide kuma tana tsaka me wuya dan da qyar ne inzata tashi saboda sai anyi mata aikin kwakwalwa wanda yake da riski wala mutum ya tashi wala kuma yarasa ransa kuma koda yatashin ma ze iya mantawa da komansa da kowa ina akaci sa'a kuma zata tashi lfy qalau saide wataran za ana kasa gane kanta idan abun yajuya mata bade yanda bata yiyuwa bossay ne da yaji gaba daya duniyar tamishi zafi yace sir amma me yasamu kwakwalwar tata yace mishi jini ne ya shiga ciki dan haka dole sai an fidda shi
Ya salam bossay yace sannan yaqara cewa to ba matsala yanzu aikin zekai yaushe da fara shi da gama shi doctor yace mishi a kwana daya ma za a gamashi to amma babbar matsalar itace wanda ze mata aikin baya nan yayi tafiya shine babban likitan amma da sauqi naji ance nan da two weeks ze dawo inyaso mu sai muyi mata allurai da zatai ta bacci harzuwa lokacin da ze dawo hakan ba matsala bane saboda mu bamu da ikon akan bangaren wannan aikin saide mujira da wowarsa yanzu zamu cigaba da bata kulawa anan har zuwa yadawo sannan yace ze iya tafiya ko kuma zasu iya tafiya gaba dayan su saboda bawanda ze samu damar ganinta daga nan har zuwa lokacin da za ayi mata aikin dan haka ba buqatar suyi tazama anan hakannan duk halin da ake ciki za ana sanar dasu......
Jinjina kai bossay yayi sannan yayi masa godiya tare da miqewa jiki asanyaye babu kwari yabar office din yana fitowa ya nufi inda dadda take yana zuwa kuma sai yaci karo da su Ammi ita da faruq da yakawo ta suna ahigo kuma sukayi qoqarin kiranshi danjin a inda suke sai kwai sukai karo da dadda anan Ammi tayi mata magana sai take gaya musu yaje wajen dr. sai suka zauna suma suna jiran fitowar tashi yana qarasowa gabansu duk suka dago suna kallonsa ganin jikinshi duk amace yasa dadda cewa ta mutu ko dannan sun kasheta ko sun rabani da ita takarasa fada tana qara sakin wani marayan kukan Ammi ce tace haba dadda kiyi hakuri mana ki tsaya musaurari me zece bata mutuba in Allah ya yarda ki kwantar da hankalinki sannan ta juya tana kallon bossay tace Aliyu me yake faruwane munga jikinka duk amace me dr. Yace maka huci yadan furzar daga bakin sa sannan yace dadda ba mutuwa tayi ba amma de dr. yace dayan biyu ko tarayu ko ta mutu tasamu accident din brain and blood dole sai anyi mata aiki kuma doctor din dazeyi mata ba yanan sai nan da two weeks zedawo sannan za ayi mata sai yan dakata sannan yadora da cewa yanzu sunce zamu iya tafiya ba wanda ze samu damar ganinta sai angama yimata aiki dadda ce takatse mishi maganar dacewa na shiga uku na lalace yanzu haka za abarta har sainanda sati biyu tana kwance so ake akashe min yarinya lokacinta beyiba to wlh banyarda ba kaf girman asibitin nan ace ba wanda ze iya duba ta sai wani yadawo daga wani waje gskiya wannan maganar da sake inde ba kasheta zasuyiba faruq ne da yau yafara ganin ta maganar ta taso tabashi dariya amma sai yaruqe yace dadda kamar yanda yaji suna kiranta dashi sannan yace bafa zasu kashe ta ba tunda kikaji sunce haka to sunsan me suke yi wannan asibitin bakamar kowane asibitin yake ba inde kinga mutum ya rasu anan to daman Allah yayi anan ze mutu kwananshi yaqare amma suna aiki da kwakwalwa basa wasa da marar sa lfy kuma zasu kula da ita fiye da yanda kike tunani bossay ne yadora mata dacewa dadda aikin ne ba kowa yake yiba saboda riskinshi sai wanda ya kware a harkar sosai inba hakaba za a iya rasa ranta gaba daya ma dan haka ki kwantar da hankalinki babu abun da ze sameta in sha Allah shiru tayi bawai dan ta yarda dazan censu saidan ba yarda zatayi idan tace zata daga murya akai ina zatakaita dole ta hakura ta bi duk abun da sukace Ammi ce ta ruqota ta zaunar da ita tare da qara tabbatar mata ba abun daze faru da ita saboda tasan asibitin basa wasa da aikin su bare harsuzama barin wani duniya saide idan Allah ne yakarbi abunsa kuma wannan daman ba wanda ya isa yahana idan Allah yaso karba dole ayi hakuri hakade taita kwantar mata da hankali har ta fahimce su Ammi tace to yaje ya karbo number dr. din inyaso sai suringa kira suna jin halin da take ciki da to ya amsa mata sannan ya juya ya ya koma office din be dade ba yadawo yace musu ya karbo su tafi miqewa sukayi gaba dayansu kowa jiki ba kuzari suka fito daga asibitin dadda tace itade amaida ta gida Ammi tace a'a tayi hakuri su wace tare ai bazataji dadin zaman gidan ba ita kadai dadda tace taji su maidata da kwai abun da zatayi sukace to su wuce gidan tare tayi abun da zatayi ta dauki duk abun da zata dauka tunda daman sungama shirya wa sai suje tare sujirata tagama
nanma haka tace musu bata yarda ba kawai suje ita ta zatahau motar haya Ammi tace dadda bafa inda zamu bari kije ke kadai bossay ya dora dacewa daman kuma ga abun da yafaru wai wasune sukaje fa gidan sukayi musu haka kuma take so ta qara komawa haba dadda sai kace ba kyason ranki bekamata ki komaba kar kije suqara dawowa suyi miki wani abun kawai ki muje ni karma kikoma gidan kwata kwata kibar musu komai
Dadda jin batun nasu kowa da abun da yake cewa dole ta hakura amma ita tana da dalilin ta nason komawa to amma kar tadage akan komawar har sufara zargin wani abun dan haka tayanke shawarar kawai ta bisun inyaso daga baya ta saci hanya ta koma gidan (tofa dadda me kika ajiye agidan nifa nafara zargin wannan yar tsohuwar nan 🤔dana kasa fahimtar inda ta dosa har yanzu)jin shirun nata yasa Ammi ta cewa faruq yashiga mota yata fi shikadai ita kuma zasu hau motar bossay ita da dadda har yajuya ze shiga motar Ammi tace kai naga har wani sauri kake to wlh kayi gudun haukannan sai na saba maka kama jira mu fara tafiya kaikuma kabi bayan mu saura inga ka wuce mu tana gama fadar haka ta budewa dadda baya tace dadda shiga ba musu dadda tasa kai ta shiga ita kuma ta rufe tasake bude gaba ta shiga tundazu daman bossay ya shiga dan haka kawai tayar da motar yayi tare da yin rivers yadanna hancin motar yana tafiya kamar bayaso yayin da faruq kuma yake binsu abaya cike da takaicin umarnin da Ammi ta bashi gashi kuma yaga alamar yayan nasu kamar ma yana sane yake irin wannan tafiyar oho
shikam bossay bema san yanai ba dan yama manta da shi abayansa ahaka suka fita daga asibitin kowa zuciyar sa ba dadi ...........
#comment
#share
#likes
#vote
Story and writing.......✍🏿
by
❤xeemat....love❤
[3/7, 7:48 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER.....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah...........✍🏿
Episode 28&29
"""""""""""""""""""""""""
_________________*MASARAUTA*
Baba na na tsugunne gaban dokuna yana musu barruwa wannan bawan me suna Hamza ya shigo gurin da saurin sa kamar ze tashi sama yana zuwa baba ya miqe yace dannan lafiya naganka haka saida hamza ya dan juya baya da gefe gefe ya tabbatar da ba kowa sannan yayi qasa da murya yace yanzu nazo wucewa naji wani bafade yana jin radio kasan me naji aciki yace a'a yace cigiyar ka ake fa kaine SULAIMAN KABEER me shanu ko baba ya jinjina kai yace eh nine me kaji ance yace naji sunaka sannan ayanda kazo ahaka naji sun lissafo kaminin ka da kuma kayan dakasa baba cike da jin dadi kamar ance mishi yau ze bar gidan sai kuma can daga baya da yayi wani tunani sai yanayinsa ya canza gaba daya hamza yace baba yanzu ya za ayi kenan naji anfadi sunan unuguwar da kake saide kuma bangane kwatancen ba inaso ka qara yimin bayani sosai ta yanda zanfi fahimata budar bakin baba sai yace lafiya qalau yaro nagode basai ka tayani ba kabarshi kawai da mamaki hamza ya kalleshi ya ga tambayar da yayi mishi daban amma kallar amsar da yabayar daban har ze qara magana sai baba yaqara cewa karkace komai wlh nagide kaje yafada tare da dafa kafadunsa yajuya shi irin yatafi nan juyawar dazeyi kuma sai yaga shugabansu gabanshi ne yafadi yana tunani Allah yasa beji me suke cewa ba tunda ga farko sai kuma ya tuna ashe dalilin da yasa baba qin bashi amsa da yayi alokaci daya dake ya iya siyasa shima kawai sai yasaki murmushi tare da cewa baba harda su kora kuma shikenan to natafi yana gama fada kuma yamaida kallon sa ga shugaba dashima shi yake kallo yana binsu da kallon tuhuma saboda beji me suke cewa ba tun daga farko Hamzane ya shafa kansa tare da dan sakin wani murmushin yace oga saidakai Allah barmana kai tuba nake na karya doka daman wallahi nagama komai bani da aikin yi kuma banason zama ni kadai shiyasa nace bari inzo intaya shi tunda naga SHAMSU baya nan ko bashida lafiya ne ko kuma aikenshi akai bande sani ba sai gashi kuma yace ma bayaso intafi amma dan Allah kaina aqasa yafada yana sadda kansa qasa alamar tuba wani kallo ya watsa masa me kama da na tsana sannan yace bance kar naqara ganinku tare ba bakwa jin magana ko to ku jira hukun cin sarki ai daman na gaya muku ku kula tun ranar danaganku na farko nasanya muku ido duk wani motsinku akan ido na kuke yinshi yanzu shigowar ka nagani shiyasa nabiyo ku dan haka kujira kira yana kaiwa nan ya juya yabarsu agun dan murmushi kawai hamza yayi tare da juyowa ya kalli baba kafin ma yayi magana baba yariga shi dacewa Allah sarki yaro na jamaka ko kayi hakuri dan Allah duk abun da za atambayeka kace nine nake kiranka kai kuma kaga tsufana shiyasa kake kasa zuwa duk lokacin da nakira ka nizan dauki laifin Hamza yace baba kar kadamu dan Allah aide basu isa sunmana abun da Allah beyimana ba Allah yafisu Allah ze karemu daga duk sharrin daze mana dan baze fadi iya abun da yagani ba nasan halinsa said yaqara nasa sharrin yanzu abun da nakeso dakai shine yi sauri kagaya min wannan ce kawai damar da muke da ita tunda ya riga da yaganmu kuma nasan baze dawo ba saide kira yazo garemu fadamin yanzu kawai baba da kallon tausayi yabi yaron sai yaji qaunarsa har cikin ransa ahankali yace yaro baka jin tsoro kawai ina ganin mu hakura Allah ya kawo mana wani taimakon ta bangaren da bamuyi zato ba saboda bana so ta sanadina kashiga wata matsalar hamza yace ba komai kar kadamu ba matsalar da zanshiga yace to Allah yasa sai kuma yayi shiru saida hamza yaqara cewa loqacin fa ya wuce wa baba kayi sauri kafada kar suzo suriske mu anan still baba beyi magana ba sai da ga bisani sannan yadan nufasa numfasawa yace a unguwar kurna nake wajen masallacin na kowa idan kaje zakabi barin hannuka dakke tafiya bayan ka wuce masallacin da kadan sai kayi kwana hagu layi na uku zaka shiga kana shiga zaka ga wasu gida iri daya to basu ba nagabansu zaka ganshi me farin fanti da baqar qofa to nanne gida na hamza yace shikenan angama zan sanar da wani abokina in Allah ya yarda zaije har gidan yasanar dasu ka kwantar da hankalinka zantabbatar da iyalinka sun san halin da kake ciki koda zan rasa raina ne zanfita da kaina zanmaka wannan aikin da yardar Allah saboda tsabar jin dadi baba har yar qwalla ce ta tarar masa a ido sannan yace yaro Allah yayi maka albarka Allah ya albarkarci rayuwar ka yanda ka taimake ni kaima Allah ya taimake ka aduk halin da ka tsinci kanka Allah baka abun da kakeso duniya da lahira
da ameen hamza ya amsa shima yaji dadin addu'ar da yayi mishi tunda yake betaba samun wanda ze mishi irin wannan addu'ar ba sabo da amaraya yataso shikadai ne aduniyar nan bashi da kowa besan kowaba shiyasa tunda yaga baba yaji ya bashi tausayi kuma yadauke alqawarin taimaka masa domin bayaso 'ya'yan sa sutaso a haka basu da uba rayuwa ba iyaye baqaramar matsala kake fuskanta ba a rayuwa baba ne yakatse masa tunanin sa yace yaro naji kayi shiru tunanin me kake haka girgiza masa kai yayi yace bakomai ni zantafi sai anjima yafada yana juyawa tare da barin wajen baba binsa da ido yayi yana qara jin son yaron aransa yadade yana tunanin abubuwa kafin daga bisani kuma yajuya ya koma dan qarasa aikin da yake yi yana cikin yi yama kusa gamawa
Kamar daga sama yaji anshaqo shi tabaya tare da miqar dashi tsaye juyo dashi akayi kafin yayi wani yunquri yaji an kifa masa mari begama tantancewa ba yaji qarin wani marin da mamaki yadago yana kallon wanda yake marinsa ganin wannan bafaden da yayi mishi bulala tun ranar da yazo yasa beyi mammaki ba yasan zeyi fiye da wannan ma saboda ba imani ne dashi mutumin da ya mareshi bece mishi komai ba kawai yafara janshi kuma dan mugunta ta baya yake janshi ga shi ya matse masa wuya ana jawoshi ba fada akayi dashi ba part din fulani aka nufa dashi ana zuwa bakin qofar falon ya jefashi ciki kamar kayan wanki aikwa ba qaramar buguwa baba yayi ba dan da kyar ya iya dagowa sannan yadaidai ta kansa yazauna da qyar saboda dauriyace kawai irin tashi amma da ko tashi baze iya yiba yana zama aka shigo da hamza shima jefishi din akai amma dake shi da kwarinshi be kai ga faduwa ba yade yi tangal tangal ze fadi sai kuma ya dake ya tsaya da qafafunsa sannan ya tsugunna tare da sada kansa qasa saboda bama yaso su hada ido da baba shiyasa ya kawar da kansa
fulani ce dake hakimce a kujerarta ta dora qafa dayakan daya tana girgizata ta zuba musu ido tana yi musu wani matsiyacin kallo yayin da gefenta kuma shugabane agurfane fulani tace ina sauraronka fadi abun da kaji suna cewa
saida ya juya yayi musu wani irin kallo me nuni dacewa kunshigo hannu zakuce ubanku saida yasakar musu murmushi batare da sanin fulani ba sannan yace Allah ja daranki ranki yadade uwar masarauta tun zuwan wannan tsohon naga yanayin take taken shi na rashin gaskiya kamar ma da wata manufa yazo gidan nan ko kuma turoshi akayi domin tarwatsa farin cikin masarauta tunda naga haka sai naked bibiyar shi batare da saninshi ahaka nagano bakinsu daya da hamza kullum suna tare wani lokacin ma adaki daya suke kwana banta ba jin tattaunawar suba sai yau nazo wucewa naga shigarshi bangare dokuna shiyasa nayi saurin binsa abaya ina shiga kunnena yajiyo min abun da saida na kusan faduwa jinai wannan tsohon yana cewa kai tunda kazo ka kasa tabuka komai shekarar ka nawa amma ba abun da kayi nan da sati daya ni zangama dashi in koma inda nafito inje aban kudade na kai kuma kana nan ana wulakanta ka to ni bazan iya wanna bata lokacin ba dan inagama ko sati dayan bazan ba zan kammala abun da yakawo ni inwuce in barka inkaga dama ka taho inkuma anan zakai tazama saikayi
sai shi kuma hamza yace mishi ai shima yana gab da kammala nasa watakil ma yariga shi gamawa daga nan baqarasa jin maganar tasu ba najuyo saboda bana so sun ankara dani su cutar dani tunda mugayen muta nene su da harzanje ingaywa me martaba sai naga gwara nafara sanar dake ayi gaggawar daukan mataki akansu kafin su cimma mugun nufinsu yaqara sa fada harda dan guntun munafikin hawayen qarya.....
Fulani bata son lokacin da ta miqe tsaye ba tana takawa ahankali cike da qasaita ta qaraso gabansu tsabar yanda takejin zuciyarta nayi mata quna dan tazo wuya qiris take jira dan zata iya kashesu da hannun ta kafin su sukashe su gwara ita tafara kashesu amma bahalin yin hakan ayanzu saboda tanaso sufara fada mata wanda ya turo su zaga yasu ta shiga yi batare da ta tanka musuba saboda da tana tunanin wane irin hukunci zatayi musu
Allah sarki bayin Allah sunyi tsuru tsuru da su suna mamakin irin wannan sharrin da yayi musu musamman baba be taba tunani irin wannan sharrin ze musuba shikam hamza beyi mamaki ba sosai saboda daman yasan halinsa tun ba yauba yasaba yiwa mutane sharri amma kuma betaba gani yayi irin wannanba daga kai yayi sai suka hada ido da shugaba wani murmushi yasakar masa tare da kashe mishi ido daya kawar dakai hamza yayi tare da ayyana abubuwan dazeyi wa wannan mutumin idan angama yankewa musu hukunci sai yaji ya qara tsanar mutumin nan ko ganinshi ma baya sonyi kallon sa yamayar ga baba dake ta faman rawar jiki ga zufa da take zubo masa duk yabi ya fita hayya cinsa yana tunanin irin hukun cin da za ayi masa san ba qaramin tsure wa yayi ba dan yasan babu wanda ze yarda dasu kowa in yaji hakan baze yi tunanin suna da gaskiya ba saboda ba wanda ze tsaya yaji ta bakinsu akan zancen haka yake ko ba haka bane
Fulani ce ta data gama binsu da kallon tsana sannan ta koma kan kujerarta ta hakimce sanan tacewa wani bafade da suke kira da me doruna shine wanda yaje yataho da baba har ya mareshi kumafa ba asashiba kawai zallar mugunta ce irin tashi.......
kiranshi fulani tayi ya qaraso kusa da ita da hanzarinsa yace gani yake uwar masarautar nan umarnin ki kawai nake jira za arabasu da ransune yanzu ko sai anjima....daga mishi hannu tayi sannan tace mishi afara hora min su yanzu kafin suyi bayanin wanda ya aiko su tana gama fada yace yanzu kuwa kamar anyi angama yana gama fadar haka ya miqe tare da zaro wata narkekiyar zabgegiyar makadediyar zugegiyar shambareriyar 😂bulala ga wani tsayi da kauri da duk kallon kurillar ka baka isa ka gano da me akayita ba dan ko doki kaga andakeshi da ita sai yabaka tausayi bare kuma bil adama wanda ganinta ma kadai ya isa sa mutum shiga taitayinsa komai yake sai ya nutsu dan qaniyarsa......
yana zuwa ya daddage iya qarfinsa yadaga ta shimfidawa hamza a gadon baya aikwa ta shigeshi runtse idonsa yayi qam begama tantance zafin ba aka qara dora mishi wata jiyayi kamar yasaki kuka amma bazeyi ba saboda taurin rai irin nasa yanaji kuma ko motsi beyiba kuma be bude idon saba saida yaji antsaya da dukansa sannan ya bude idonsa da duk sun canza kala daga fari zuwa jajawur kamar gauta sai fuskarshi da ya hade kamar anyi mishi albishir da gidan wuta daga su yayi ya sauke su akan me dukan nashi da yaga ya tsaya akansa qeqam yaqi matsawa harara ya watsa mishi sannan ya kawar da kansa shima harar yayi mishi tare da matsawa daga gurin shi sannan ya nufi wajen baba da niyar shima ya bashi tashi alawar me zaki
Allah sarki bawan Allah baba ai tunda yaga bulalar ya tsure dan lokacin da akayi mishi ta farko bada irin wannan bace wannan ba qaramin tayar mishi da hankali tayi ba ga jikinshi sai faman kyarma yake ido yayi zuru zuru sai faman hadiyar yawu kake da qyar dan shima neman barin ma kogaronsa yake da yaga andaga ta kwa ansauke ta ajikin hamza ai tuni yasaki futsari awajen dan ji yayi kamar ajikin shi ta sauka😂 (Allah sarki baba daga dukan wani sai sakin futsari to ina ga kai aka daka watakil kuma sai kasakar musu tutu ka lalata musu falon da hamami)
Yana gani andaga ta za asauke mishi ita abaya yayi saurin runtse ido yana addu'ar Allah yasa yacika da imani dan yasan wannan bulalar idan ta sauak ajikin shi ai sai yatafi barzahu da mamakin sa sai yaji dif yadauka yatafi barzahu ma'ana yayi bunga yabar duniya sai kuma yaji wata irin murya da besan taba agun kuma yakasa tantance wa ko tawa ce ji yay ance kai me yasa baka da imani ne wallahi ka sauketa ajikin shi ko taba shi tayi sai nayi maka dari da ita kaji inda dadi mugu kawai marar tausayi kai in wanan mutumin fa a haife ya haife ka fa kai in aka daki babanka zakaji dadi to wlh baza ka dakeshi ba saide duk abun da ze faru ya faru
ahankali baba ya shiga bude idon sa amma yana gama budewa da mamaki bega baquwar fuska agun ba idon sane yasauka akan abun da yafi sashi mamaki da kuma daga hankali ba komai bane yasashi mamakin sai tozali da yayi da bulalar nan a hannun hamza ashe duk wanna zantukan shi yakeyi baba miqewa tsaye yayi yana kallon su ba shikadai ba duk ilahiran mutanen wajen ko saida yayi mamaki da ganin abun da hamza yayi anya yana cikin hayyacin sa yayi bawani abun ya shaba irin wannan katsalan dan din agaban fulani mayake damun sa to kode jinnu ne suka shafeshi kowade da kalar nasa tunanin dan ba wanda yayi tunanin acikin hayyacin shi yake irin wadannan maganganun.....
Wanda suke kira da shugaba ne yayo kansa a harzuqe ze kaimasa duka fulani ce ta da katar dashi da tare da cewa rabu dashi watakil aljanune ajikin shi je kakira malam baba yazo yayi masa ruqiya shugaba ya juya yana kallonta yace ranki ya dade bawani aljanu kawai ranine kibarni in ladaf tar dashi ya shiga hankalin sa bata kula shiba ta taso daga inda take ta zo gaban hamza da har yanzu be saki bulalar ba yayi tsaye kuma ba alamar tsoro a tattare da shi..
fulani da ta tsaya agabansa ta kasa magana tana kallon sa shi kuma ganin tsare shin da tayi da ido sai yasashi sunkuyar da nasa idondan baze iya hada ido da itaba data ga haka sai tace yanzu nagane na tabbatar da kana cikin hankalin ka to kasani ka tafka babban kuskure arayuwar ka kai har ka isa kahana ayi hukuncin da nasa kuma agabana zaka yimin katsalandan acikin abun da nazartar kai waye kasqantan bawa marar galihu marar gata marar asali kamanta lokacin da aka tsinto ka aka kawo ka gidan nan acikin bola kamanta atunamaka tana cikin maganar wata baiwa tashigo jikin ta na rawa tazo ta zube aqasa tace agafarce ni na katse ku daman wata matace tace ai mata iso dake tana nan wajen falon tana jira cike da jin haushi fulani tace taahi kifitar min kar nasake ganin qafar kowa anan kuma koma wace tazo ace mata ta koma bani da lokacin ta yanzu
jiki na rawa baiwarnan ta miqe ta nufi hanyar fita saide kuma bata kai ga fitar ba bakuwar dake tsaye awaje ta shigo ciki kanta tsaye tunda duk taji abun da fulanin tace sakamakon daga muryar da fulani tayi shiyasa tajiyo ta..
fulani dake niyar cigaba daga inda ta tsaya sai kuma ta zabura tare da juyowa dan tabbatar da muryar wadda taji da gaske ne kokuma gizo ne aikwa ta tabbatar ba mafar ki bane sakamakon murmushin da taga matar nayi mata tsayawa tayi tare da juyowa sosai tana fuskan tarta sannan ta qaqaro murmushin dole ta aza afuskarta tana cewa ashe babbar bakuwace ai bansan ke bace lale marhaban shigo tana fadar haka tajuya ga sauran tace ku fita gaba dayan ku zanne ne ku sannan kuma aje a qullesu dakin qasa kafin nagama zan nemeku duk mikewa suka yi gaba dayan su me dorina ya shaqo baba yamiqar dashi shugaba kuma yajawo hamza suka fara jansu za su fita faga falon kawai sukaji bakuwar nan tace WHAT!!!!!! da qarfi tare da sakin jakar hannunta tafadi qasa gaba dayansu dakatawa sukayi tare da kallon ta dan ganin me takeyiwa wannan ihun haka fulani ce tace Hajiya sara meke faruwa ne haka me yabaki mamaki kasa magana tayi sai can kuma tayi saurin daidaita nutsuwarta tare dacewa ba komai fa wannan bulalar ce ta tsorata ni amma de ba mutum ake duka da itaba jin hakan yasa fulani kallon su cike da tsawa tace uban me kuka tsayayi ku bacen dagani da sauri suka fita daga ciki
Bayan fitar su fulani ta naida hankalinta ga hajiya sara tace amma kinban mamaki sai kace yau kika fara zuwa masarautar nan kuma nasan bayau kika fara ganinta ba gaya min nasande da abun da kika gani amma ba wai bulala ba daukar jakarata da tafadi qasa tayi sannan ta koma kan kujera ta zauna itama fulani zama tayi akusa da ita tace ina sauraron ki gaya min hajiya sara tace a ina kuka samo wannan tsohon?
Fulani tace sarki ne ya samoshi yanzu kuma yazama bawanmu karkada kai hajiya sara tayi sannan tace babbar magana ana wata ga wata lokaci zeyi rana zatai halinta daman ance rana bata qarya saide uwar diya taji kunya Fulani da batasan inda maganrta ta dosa ba kuma takasa fahimtar me take nufi tace ke nifa kinsan aduhu kimin baya ni mana yanda zan gane kinzo kina tawasu maganganu daban gane kansuba kin sanshi ne ?
Hajiya sara girgiza kai tayi tace yau nafara ganinsa ma amma shawarar da zan baki shine ki gaggauta korarsa aginda nan yabar gidan nan tun kan lokacin ya qure miki
Fulani tace kamar ya kince bakisan shiba amma kuma kinace wa inkoreshi daga nan to me like nufi da hakan
Haji ya sara tadan yi shiru tana tunanin kuma wace qaryar zatai mata dabaze sa tagano da wani abun ba aqasa dan numfasawa tayi sannan tace hakan nan nace miki ki koreshi danni kallo daya nayi mishi nagane ba mutumin kirki bane daga ni wani abunne ya kawoshi shiyasa nace ki koreshi amma bawai dan nasan shiba
taqarasa fada tana kallonta danjin me zatace
fulani jin abunda tace sai ta sauke ajiyar zuciya a boye sannan tace ai mungano shi yanzu ma hukuncin ake yankewa kika shigo bakiji nace musu akulle suba zan nenesu ai tuni shugabansu yagano min shi shiuasa nake son aiki da wannan bawan yana min aiki yanda ya kamata baya wasa agun aikinshi...
Hajiya sara tace aini nasani kinga nima baki gaya minba amma nagane hakan saboda kina kallon idonshi zaki gane hakan kinsan halina da saurin fahimtar mutum.....
Fulabice ta saki wani qayataccen murmushi sanna tace ai nasan halinki kwa bari insa akawo miki abun taba sai muyi maganar data kawoki dan nasan halinki baza kizo nan hakannan ba dole saida dalili
Hajiya sara tace wlh a'a hakannan nazo mugaisa yanzu ma zantafi ana jirana a mota ta qarasa maganar tare da niqewa fulani tace wai da gaske tafiya zakiyi tace wlh tafiya zanyi jirana akeyi amota fulani tace to shikenan ai nagode ai nazata maganar dakika saba ce ta kawoki amma tunda kince haka to ki gaida gida tace gida zeji sai ankon biyu kuma fulani tace saide naganki kawai zakice ko kuma sai bukatar ki ta taso murmushi kawai hajiya sara tayi sannan tace naji koma me zakice ni kinga tafita tana kaiwa nan tasakai tafice bata jira cewar fulani ba dan ta matsu tabar gidan tunda taga wannan tsohon hankalinta yatashi zaman da tayima jinta take kamar akan qaya tana fita tace tabb nida qara dawowa masarautar nan ai har abada abun da yakawoni ma nafasa aikwa asatin nan ma zan bar qasar nan ma gaba daya bazaki qara ganin qeyataba tana tafiya said faman sauri take kamar zata tashi sama.........✍🏿
(haba hajiya sara yazaki barmu cikin duhu baki gaya mana komai bafa gaskiya kar kitafi😭)
_______________®_______________
*ANNOUNCING*
Hello readars Pls wait and read this
Nakusa dena posting akowane group zan ringayi a group biyu kawai 👌
Yan Facebook kuyi sarching din group din sarki SAMEER sannan kuyi join anan zanringa yin posting
Yan group din wasu WhatsApp din kuma ga number ta duk meso yayi min magana insakashi a group din WhatsApp 08124226526
_______________®_______________
#comment
#share
#likes
#vote
""""""""""""""""""""""""""""
[3/8, 10:26 AM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER.....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah.........✍🏿
Episode 30-31
'''"""""""""""""""""""""""""""""
__________________FULANI
Bayan fitar ba kuwar tata ta kasa zaune ta kasa tsaye sai faman zagaye falon take tana tunanin inde harda gasken wannan mutumin da wata manufa yazo me yasa hajiya sara zatace ta kore shi sai ta koreshi batare da ta dau matakiba ai ba inda zashi ya shigo kenan zata barshine anan ai ta azabtar da shi har sai yafadi wanda ya aiko sa sannan kuma akashe shi wannan shine hukuncin da yadace dashi sai kuma wani tunani ya fado mata to shugabansu yace mata bakin su daya ita kuma hajiya sara batace ahada da hamza ba ko kuma bata kalli idonsa bane dahaka zuciyar ta tayi na'am tabbas hajiya sara bata gashiba shiyasa itakadai de taringa saqa tana warware wa ta kulla wannan ta kulla wancan ta warware kuma jakadiya ta kira bayan tazo tace mata taje ta kira mata shugabansu da kuma me doruna tace suyi sauri suzo su sameta
angama tafada sannan tatashi da hanzarinta tabar falon.....
Bajimawa suka shigo tare suna shigo wa fulani tace suje suyi ta dukan su har sai sunfadi wanda ya turo su kar su raga musu ko kadan kuma kar suyi abun da zasu kashe su batare da sunsan wanda ya aiko suba kawai suyi musu azabtar dasu musamman ma hamza tunda shi na lura yanaji dakanshi to ayi masa abun da sai yayi nadamar abun da yayi a ladaftar dashi abashi horo me tsananin gaske aitayi musu daga nan har waye war gari kuma kar abasu abinci ko abun sha,
me doruna yace angama ranki yadade mu daman umarnin ki kawai muke jira yake uwar masarautar mu matar sarki uwar sarki kakar sarki yanzu zamu aiwatar da abun da kike so hannu ta daga mishi tare da yi musu nuni da hannu alamar ya isa suje suyi abun da ta Sakasu tagama haka kuma bata jira ficewar suba tashige ciki tabarsu agun suma fita sukayi
suna fita basu wuce ko inaba sai dakin qasa inda suka ajiye su hamza kafin su shiga kuma saida suka qara kiran wani dogarin shima me duka ne sannan suka shiga ciki susu uku da qafa suka tura qofar dakin da hamza yake ciki saboda ba adaki daya suka ajiyesu ba suna shiga kuwa basuyi wani aune ba, ba zato ba tsammani kawai suka ga hamza yayi tsalle kan shugabansu ya shaqeshi yana qoqarin rabashi da duniya da sauri sukayi Kansas suba qoqarin rabasu amma ina ko gezau beyiba sai faman huce yake fitar wa sai kace zaki yayi gudu da sarkin dogare yaga haka sai yadaga bulalar hannunsa ze da nufin yasauke ta akan hamza amma sai hamza yayi wani juyi aka sauke ta akan shugabansu a harzuke dayan ma yadaga tashi amma shima be samu nasarar samun hamza ba sai akan shugabansu ta sauka,
"Shide sugaba ya yaga takansa dan yakasa ihun ma da yakeso yayi sakamakon shaqar da hamza yayi masa sai maqyar maqyar yakeyi da ido idon shi yayi ja saboda qamshin mutuwar da yake ji,
Me do run a new yace kai wai kasa kwayane tare jansa yanaso ya rabasu amma shima sai yasamu tsarabar lafiyayen bugu da sai yakaishi faduwa qasa dayan ma kansa yayo shikuma ya buga mishi naushi da dayan hannushi saida bakin ya fashe saiga jini na fitowa ,
Hamzane yafara magana yace wlh duk wanda yaqara rabata sai na kashe shikamar yanda zan kashe wannan mufikin banzar me zuciyar shedan kwata kwata ba Allah aransa yajuya yana kallon shugabansu yace wlh ko kaje kafadi gaskiya ko kuma kabar duniya dan wlh wlh wlh sai na kashe ka idan baka fadi gaskiya ba yanzu ma abun da yasa zan sake ka kenan inaso ka koma yanzu ka gaya waccen banzar tsohowar me zubin saniya marar mutunci,kaje kace duk abun da kafada qarya kake in kuma kanason rasa ranka karkaje kasheka abune me sauki afareni yana gama fadar haka yayi wulli dashi jikake qato yafadi aqasa timm duk girmanshi hakan be hanasa saki qara ba sai haki yake yana goge gumin da ya tarar masa lokaci guda, juyawa hamza yayi ga sauran da suje jinyar jikinsu har yanzu basu dawo daidai ba harara ya watsa musu sannan yace kuma idan kunasan ranku da lafiyar ku kar kusake gigin tabani ko kuma kutaba baba to wlh sai na canza muku kamanni kar kuga kungir meni ba ruwana da girmanku ko wacce tasaku din zan iya lallasata agabanku inyaso a kore ni daga masarautar ko inga uban da ya isa ya kasheni lokacina beyi ba me doruna ne yasamu qarfin tashi yace kai qaramin dan isaka me kwana da wando duk abun da kake taqama dashi nafika ba za ayi yanda kake so dinba kai har ka isa kace mana ga yanda zamuyi bayan qasa da mu kake meye matsayin ka agidan nan to bari kagani hukunci ba fashi yanzu zan ladaftar da kai sai kayi nadamar tabani da kayi kayi babban kuskure wani shegen murmushi hamza yasaki me dauke da gargadi sannan yace ai gabi gaka ban hanaka ba dazu ma abun da yasa na tsaya ka dake ni dan agana waccan banzar ce amma kuma banaso inbata kunya agabanku shiyasa amma bawai tsoran ka nake jiba tunda nazo gidan nan ba tsoron kowa kuma bana ahiga harkar kowa yanda nataso nikadai nake rayuwa tun kafin zuwana nan haka nake rayuwa acikin gidan nan ko akwai wanda ze taba cewa gashi nayi mishi abu kodan kunganni shiru shiru to ni ba kawar lasa bace dan haka ka kiyayi kanka sa shiga harkata inba hakaba kuma hmmmm yafada yana cizon bakinsa irin zaka ci ubanka ne me dorina da yagama kaiwa qarshe duk tsoron sa da mutane sukeyi amma yau wannan mutumin zece wai baya tsoron sa aikwa ya ballowa kansa bala'i yana gama ayyana haka yadaga bulalar sa da iya qarfinsa ze sauke ta akansa aikwa caraf hamza ya ruqeta tare da fusgeta daga hannun sa be kalli kowaba ya nufi hanyar fita har dayan dogarin wanda aka fasawa baki yataso ze ruqosa sun dauka fita zeyi da mamakin su kuma sai suka ga yajawo qofar ya rufe tare da sa sakata sannan ya juyo yana kallonsu daya bayan daya fuskar nan tashi babu digon annuri akanta shugabansu dake jinyar maqogaron sa da yasha shaqa shi yafara mikewa yana neman hanyar buya dan yaga alamar wannan mutumin ba a hankalinsa yake ba kar yaje ya kashesu abanza sai yanzu yake da na sanin abun da ya aikata masa iya tsawan zaman da sukayi dashi besan haka halinsa yake ba yanda yake shiru shiru ya dauka ba abun da ze iya aikatawa ashe sumimu kasim ne be gama tunanin ba yaga ya tunkaro su dukan su bawanda be tsorata da ganin sa ba amma saboda qarfin hali bazaka ga hakan aka fuskar mutum biyun ba saide fuskar shugabansu ne kawai zaka ga zallar tsoro akai,
yana qarasowa gaban su ya shiga nade hannun rigarshi ya gyara ruqon dorinar sanna yafara sauke ta akan me doruna zuba mishi ita yake ta ko ina har kai saida ya kunce mishi abun da yanade kasa dashi sannan yaci gaba da zuba mishi ita da iya qarfinsa da Allah ya hore masa sude sauran bawanda yayi yunqurin dakatar dashi saboda kar suje yadawo kansu ,
Me dorina tun yana daurewa yana rurrufe jikinshi da hannu har yafara hawaye yana cewa dan Allah kayi hakuri wlh bazan sake dukan ka ba hamza yace kama sake mana ai so nake kaji ta ajikinka da kyau kaji yanda mutane suke ji idan ka dakesu kai har dadi kake ji ana tsoronka ana cemaka me doruna to yau ga me doruna yazama me karbar doruna😂
Hamza be qyale shiba sai da yatabbatar ya hada masa jikinsa waje guda saida yaga yafara dena motsi da magiyar da yakeyi sannan ya rabu dashi ya juyo kan sauran tuni suka fara bashi hakuri da magiya amma ina shibesan meye magiya ba a wannan lokacin takan dayan dogarin yafara shima saida ya tabbayar da ya daku sannan yarabudashi yadawo kan shugabansu, shugabansu na ganinshi yafara roqonsa shima murmushi hamza yasaki sannan yace kai ko kunya ma baka jiba inyi hakuri fa kace kai kozan hakurama ai bazan hakura akanka saboda kaine ummul aba isin faruwar komai badan kaiba sukansu baza su dake niba kaine kaja musu arayuwata babban abun da nafi tsana kenan ayimun sharri afadi abun da banyiaba sannan aci zarafina akan abun da banda laifi kai kuma duk ka aikata hakan kaga kwa naka ai sai yafi nakowa yana gama fadar haka shima ya rufar masa da duka wani qarfine yake qara zuwan masa sakamakon wani haushi da yake qara tasowa da cikin zuciyar sa dan daga qarshi ma da yaga dorunar bazata gamsar dashiba jefar da ita yayi sannan yasa hannun sa yarinfa dukansa kamar zarrare haka yake dukansa ta ko ina har saida shugabansu yade na motsi amma be dakata ba saida yagaji dan kansa sannan ya rabu dashi yazauna yana sauke numfashi yana kallonsu da kowa yake a kwance yakasa tashi ga shatin bulala rudu rudu ajikin su kara kallon shugabansu yayi sai kuma ya faahe da dariya yana nuna sa yace ashe duk kurin banza ne ai nazata kana da qarfi ashe baza ka iya kwatar kanka ba yanzu gaka agabana a kwance asume kuma ba abun da zaka iya yana gama dariyar yace musu akwai ruwa acikin gurinnan da sauri suka bashi amsa da babu saide yan dan fita da ga waje ze ga wata bambu akwai ruwa aciki bece musu komai ba ya miqe tare da cire sakatar yabude ya fita yana fita yashiga dakin kusa dashi inda baba yake yana kusa da qofa duk yana jin abun da yake faruwa kuma yaji dadin hakan yasan ko ba komai zasu dan samu sauqi,
Bude shi yayi sannan yace baba fito mukoma nawa dakin sannan kaga yanda nayi da wadan can shedanun murmushi baba yayi yace ai duk inajinku amma na jinjinawa qarfin halinka yanzu baka tsoron wani abun yabiyo baya yace baba kar kadamu koma me ze faru ya faru a shirye nake yana fadar haka yayi gaba yace baba shiga bari indebo ruwa awaje,
to Kasai baba have amma baya tunanin ze iya shiga ciki shikadai dan haryanzu a tsorace yake dasu dan haka sai yaja burki abakin qofa yana jiran dawowar sa sai sushiga tare amma shikam bada shiba baze shiga ba suje su huce akansa yana gurin Hamza ya dawo gurin da ruwa a hannun sa yace baba yanaga ka tsaya anan baka shiga baba yayi murmushi yace yaro kai naked jira mushiga dan bazan iya shiga ba nikadai saboda tsaro shiyasa najira ka
Shima hamza murmushi yayi kawai yace to mushiga aranshi kuma yace Allah sarki baba tsoro yake ji kenan suna shiga hamza ya nufi inda shugabansu yake memakon ya yayyafa masa ruwan kawai sai ya juye masa duka akan fuskar sa arazane shugabansu ya tashi sauke ajiyar zuciya tare da cewa dan Allah kayi hakuri wlh zanje infada mata gaskiya kaimin rai kar ka kasheni dan Allah na roqe ka baba saura qiris ya yi dariya amma sa ya hadiye abarsa wai mutumin da yake daka musu tsawa yana musu fada da fadar abun da duk yaga dama amma shine yanzu yake magiya da roqon ayi hakuri to duk ina cika bakin
Hamza be yace yaza ayi da inkashe ka saide idan kamin taurin kai to shine zan aika ka barzahu dan haka yanzu zan kafa maka sharadai idan kabi mu zauna lafiya idan kuma kayimin tarin kai kasan sauran gyada kai shugabansu yayi sannan yace na yarda koma me kake so zanyi maka shi kafada kawai girgiza kai hamza yayi sannan yace good man haka make son ji ashe zamuje da kai abun da nake so dakai shina na farko zakaje ka warware abun da ka kulla sannan zaka bamu hakuri agaban mutane zaka durqusa ka nemi yafiyar mu agaban kowa da kowa sannan daga yau duk inda kaga baba ka gaidashi kar kasake yimishi kallon banza ko ka hantare shi ko tsawa duk ranar da hakan tafaru sai nayi tsiranka kai bama mukadai ba daga yau banaso na qara jin wani yace kayi mishi sharri akan abun da be aikata ba kace yayi wlh inna kamaka da hakan bawanda zesan lokacin da zan dauke ka incanza maka kamanni abun na qarshe kuma ko da wasa kar kai gigin gayawa wani abun da naimaka yanzu zamu zauna tare daku anan harsai kowa yaji sauke sannan zaku fita kuma gaba dayanku kuma banyarda wani yanuna alamar anmasa wani abun ba kufita kucigaba da yanda kuke ina fatana kowa yaji abun da nace yafada yana jiyawa yana kallon sauran da sauri suka amsa masa da eh munji kuma zamu kiyaye ya karkada kai tare dacewa good haka akeso dayan dogarinne ya kalli shugabansu yace amma ka cuce mu wlh sai na rama akanka daman kasan duk wannan abun da ka fada qarya kake
me dorina ne ya dora dacewa nima abun da nake so nace kenan wlh ka kuka da kanka idan kowa yasan qarya kake sharri kayi musu ba zakaji dadi ba dan har uwar masarauta ma da take goya maka baya yanzu sai ka karbi hukunci idan ni kwa akasa in hukunta ka to kasani sai sauke duk dukan da kasa akai min banjiba bangani ba dayan ma yace ai tare zamuyi daman nima haushin shi nake ji tun ba yauba ni banma san me yasa akabashi shugaban muba me dorina yace yana zuwa yana kai qarya da gaskiya yana neman gindin zama ba dole yasamu fada ba awajenta mana abashi shugaba alhalin be cancanta ba
shide shugabansu be kula kowannen suba shi babba tashin hanakalin sa shine ta yanda ze tunkari fukani da zence qara ne maganr da yagaya mata sharri yayi musu besan ta inda ze fara ba inbe fada ba kuma wannan me qarfin dokin yace ze kashe shi to yazeyi inde yana son ransa dole yayi masa abun da yake so in kuma bayaso yaqi fada shikwa yaza ayi yazabi mutuwa akan ya fada da haka ze fada saide yasan kashinsa ya bushe qarshen sa yazo kowa yanzu ze dena yarda dashi sannan uwar masarauta baza ta qara yarda ya rabeta bama bare yafada mata wata magana tayarda ,
Hamza be ya katsesu da cewa kunga ni kuncikani da surutu daya yaje ya debo ruwa kuzo ku wanwanke fuskar ku sannan kowa yamaida abun kansa ya nada sannan kugoge quarar jikin ku da ruwa ku saita fuskar ku yanda de ba wanda ze ganku yace wani abun yafaru da ku kungane ko dukansu sukace eh mungane yace to daya yaje saura kuma yabata min lokaci inyi maganin sa da sauri me dorina ya mike yafita da sauri yadauki boket din da hamza ya ajiye bayan ya watsawa shugabansu
be dauki lokaciba yadawo ahakanma kuma saida ya fara tsayawa ya shirya kansa tsab kamar ba abun da yafaru dashi saboda acewar sa ai daman ko bece musu kar sunnuna wani abuba daman baza sununa ba saboda duk wanda yaji ai saiyayi musu dariya ace kamarsu suka tsaya akayi musu wannan dukan dan haka saida ya tabbatar yayi need need sannan yadawo yana zuwa ya ajiye musu kowa yatashi shide shugansu da qyar ya iya mikewa saboda ko wace gaba ta jikinshi ciwo suke mishi ahaka yafara shrya wa shina tare da maida madaurin sa sannan suka goge kayansu sa suka baci da qasa saboda ba falasta a qasan dakin bayan sungama hamza yabisu da kallo daya bayan daya ya tabbatar da ba me ganewa wani abun yafa ru dasu sannan yacewa su me dorina sujashi sukaishi hargaban tsohuwar nan danshifa baze iya kiranta da kowane suna ba inba tsohuwa ba ko tsohuwar banza haka yake cemata daman tun ba yau ba saboda daman jininsu be haduba tunfarkon zuwanshi gidan yaji batai mishi ba sam
Yace kusahsi agaba kuje sannan kuce yafada mata abun da kukaji yana cewa bayan kungama dukanmu munsuma kunje debo ruwa kuka dawo kukaji yana cewa shi ai duk yanda zesa adaki mutum yasani saida ya gargade mu amma mukaqi ji yanzu gashinan ya mana sharrin da ba mu isa nucire kanmu aciki ba watakil na akshe mu da kukaji haka sai kuka tambaye shi maganar da kukaji yanayi gaskyace ko qaraya yaqar tabbatar muku da qarya yake sai kukaga hakan be dace ba shiyasa kukawo shi domin ayanke mishi hukuncin qaryar dayayi kuma kuce munsuma ko ruwan ma baku watsa mana ba muna can asume Allah yasama bamu mutuba,
kungane me naked nufide kuyi duk yanda zakuyi ku nuna mata ku kuka jishi da kunnen ku ba wani yafada mukuba inkukayi haka shikenan bani ba ku dukan su amsawa sukayi da angama inde wannan ne baka da matsala da hakan yace zaku iya tafiya ruqeshi sukayi daya yaruqe gefen sa dayan ma ya ruqe gefe haka saka sakashi a tsakiya suka fita dashi zasukaishi wajen uwar masarauta.........✍🏿
Yau kunsamu update da wuri kuma ina fatan inde ba wani uzirine ya taso min ba in Allah ya yarda zan qara yi muku wani zuwa anjima da daddare in Allah ya yarda
*ina qara tunatar daku zandena posting nan da wani lokaci akwane group sai group biyu nafa da muku jiya dan haka ku hanzarta shiga wanda kuke so*
Follow me all👇
Facebook @Azeema dahiru(xeemat)
Arewabooks@azeemadahiru
WhatsApp @~~~~writer~~~~~
Wattpad@xeemat
My WhatsApp number 08124226526
#comment
#share
#likes
#vote
"""""""""""""""""""""""""""""""
[3/9, 8:00 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode 32-33
"""""""""""""""""""""""""""""""
___________________*MASARAUTA*
Shugabansu ne yace dalla malamai kusake ne ko sata nai muku ai sai haka dayan dogarinne ya buge mishi qeya yace baza asaki din ba abun da kayi ai yafi sata ma ai wlh duk abun da akayi mana sai mun ninka shi akanka dan wallahi baza adakeni abanza ba suk kaine silar komai yaqarasa fada yana kallon me dorina
Me dorina ya gyada masa kai yace aini wallahi badan kar wani abunma yabiyo baya kafin mukai shi zamu fara rama dukan da yasa akayi mana
Danyan dogarin yace Hamm ai wlh wannan mutumin beda mutunci da girmanmu yasa mu agaba yana duka duk da bansan shekarunsa ba amma ni inaji ajikina za mu girmesa amma ya rufe ido yaringa lugudan mu kamar 'ya'yansa muda bamuma mukai mishi laifin ba har gwara kaima ka dake shi amma ni da ko tabashi ma banyi ba wlh sai Allah yasaka min dan bazan yafe mishi ba
wannan ai cin mutunci ne tunda nake ba wanda ya taba yimin irin wannan dukan hatta iyaye na basu taba yimin ba........
Me dorina yace kar kaga laifin shi ai duk laifin wannan munafikin ne da beyi mishi sharriba da ba abun da ze hada mu dashi damu kasan shi ai baya shiga harkar kowa girman kansa ma baze bari yayi mu amala da kowa ba naga alamar yanaji da kanshi kamar wani sarki ko dan sarki yafiya nuna isa kofa me akeyi idan aka kirashi akan yazo da sauri baya saurin saide kome za ayi mishi ayimishi amma da yangarsa zezo wajen da aka kirashi saikace wata mace"; dayan dogarin yace wlh shiyasa yake ban haushi tun bayau ba abun da yakeyi yayi yawa amma fa bantaba tunani ze iya dukan mu ba wlh yanda yake shiru shiru ashe shima dan iskan kansane aikwa bazan qara shiga gonarsa ba bani bashi abun da yayi min kuma zan rama akan dan isakn nan yafada yana qara talle qeyar shuga ba da yayi shiru yana jinsu amma bashida ikon tofa nasa bakin tunanisa kawai yanda ze kasance idan sun qarasa....
Ahakade suna ta surutun su kowa da abun da yake fada har suka qarasa bakin qofar suna shirin shiga sai shugabansu da yagade da gaske ahiga zasuyi dashi gashi kuma har yanzu be tanadin makaman kare kansa ba kawai sai ya tokare yaqi shiga su kuma suna qoqarin turashi ciki yace dan Allah ku min rai kutai makeni kar muje kufadi komai kuke so inyi muku ko inbaku wlh nayi alkawarin baku komai kuka bukata amma dan Allah kar mushiga shikuma muje nuhada masa qarya yanda ze yarda itama idan ta aikemu sai muje mudawo muce munyi mishi wani abun shikenan batare da kowa yasan me yake faruwa ba kunji dan Allah wata mahaukaciyar dariya suka kwashe da ita gabadayan su suna nunashi da hannu sai kace sun samu mahaukaci haka suka sashi agaba sunayi mishi dariya kamar sabbin kamu daga dawanau
Aikwa dariyar nan baqaramin haushi ta bawa shugabansu ba.
Saida sukayi me isarsu dan kansu sannan suka tsagaita daga cikin su daya yace lalle sai yau naqara yadda baka da hankali inbanda rashin hankali mu zaka kalla kace zakabamu komai mukeso me kake dashi me ka tara me ka ajiye dazaka iya samu muyi wannan babbar kasadar kamamta abun da yafaru dakai shiyasa kake wannan maganar da ba me yiyuwa bace kana so kake ka qarawa kanka laifi kenan to hakurin da yace zakabasu fa agaban kowa da kowa yazakayi dashi kai bama kayi danasani ba so kake kaqara wata qarya da ta zame maka jiki to wallhai ka canza hali inba so kake akashe ka ba karasa ranka gaba daya...
Yana qarasa fada be jira amsar kowa ba yadanna kansa cikin falon sannan shima yashiga sai dayan ma ya shiga daga bayan su suna shiga jakadiyace a ciki tana 'yan gyare gyare ganinsu yasata cewa lafiya haka ko sallama babu zaku fadowa nutane ciki me dorina ne yace kiyi maba iso gurin uwar masarauta da jin haushi amma bata tanka musuba ta wuce corridor din daze sadata da dakin da fulani take ciki tanzuwa tabuga mata beldoor din dake gefen dakin taciki akace ya akai waye jakafiya tace nice su shugabansu be suke son ganawa dake tana kaiwa nan tajuya dan tasan ba amsa zata samu ba tana zuwa ta tarar dasu sunyi carko carko kamar nonuwan maza kowa ya qame waje guda saikace suna gaban fulani haka tace musu gata nan sannan taci gaba da aikin gabanta
ba jimawa fulani tafito cike da qasaita da izza tana tafiya daidai ta qaraso gurin tare da samun kujerarta ta zauna tana kallon su ganin kowa kamar fuskar su ba annuri yasata ce wa ya ake ciki sungaya muku wanda yaturo sudin ko har yanzu taurin kan suke muku
"kasa magana sukayi gaba dayan su kowa yana tunanin ta ina ze fara yimata bayani"......
tace lafine naga kowa yayi shiru me uafarune....
dayan dogarin ne yasamu qarfin halin cewa ranki yadade yake uwar masarauta sai kuma yadan tsagaita sannan yaci gaba da cewa ..
daman bayan fitar mu da ganan mukaje gurinsu duk abun da kika fada mana saida muka gama aiwatar da dukan su basu ce mana komai har saida muka sumar dasu mundauka ma ko sun mutu nida me dorina muka fito da saurin mu dan zuwa mu sanar dake sai kuma muna fito sai mukai karo da ruwa a bambu sai nacewa me dorina kafin muje mu sanar dake mufara zuwa mu zuba musu ko Allah zesa su farfado watakil ba mutuwa sukayi ba da wannan shawarar muka debo ruwa muka dawo dakin muna daf dashiga kuma sai muka jiyo dariyar shugabanmu dukan mu da mamaki muka ja burki muka tsaya bamu gama wannan mamakin ba yaqara mana wani sakamako muryar shi da muka tsinkayo yana cewa to qananun kwari yan iska daman ai nagaya muku ku shiga taitayin ku inbahaka ba sai nayi muku sharrin da baza ku taba mantawa dani ba watakil shine sillar mutuwar ku dan ba wanda ze yarda daku nifi shedan iya shedanci saboda ba wanda be yarda dani ba yardar da akayimin cema tasa akaban shugabanci ku kuma nace kuyi biyyaya kunqi to gashinan yanzu zaku gane kurenku sai kusan yadda zakuyi dan baku da mafita ahalin yanzu babun wahalarku ya bude kenan dan daga yau kunyi hannun riga da kwanciyar hankali bare kuma farin ciki......
"Munajin wannan batun nashi muka shiga ciki muna binshi da kallo sukuma lokacin ashe har sun farfado daga suman da sukayi shine muka qara tambayar sa abun da mukaji da gaske yake yayi mana dariya yace da gaskena mu tambayesu muka qara tambayar su suka tabbatar mana da eh hakane abun da yafada duk qarya ce ya shirya miki saboda kiqara aminta dashi"
Shine muka ga hakan be dace ba yayi wasa da hankalin ki yasaki shiga damuwa da tunanin waya aiko su alhalin duk sharri yayi musu
Shiyasa muka yanke shawarar kawo shi gabanki sannan mufadi abun da yayi".............
Tunda suka fara magana fulani ta kafe su da ido ko kifatawa batayi har saida suka kai qarshen maganar tasu sannan tasamu damar cewa naji duk abun da kukace
Sannan ta juya tana kallon shugabansu da ta gama yarda dashi sannan tace kafadi abun dakayi da baikin ka ina so inji yafito daga bakin ka sai infi yarda yanzu ina ganin kamar baha kabane qarya suka fada baka aikata hakan ba gaya min tafada tana qara kafe shi da idanun ta
Sunkuyar da kai yayi yakasa magana saida ta qara maimaita mishi sanna ahankali yace dan Allah kiyi hakuri wlh sharri shedan nan laifi sukayi min shiyasa na rama ta wannan hanyar amma ina neman afuwa bazan qara aikata makaman cin hakan ba nayi nadama yaqarasa fada tare da qaqalo hawayen mufurci yana gogewa amma still kansa na qasa yakasa dagowa yakalle ta..............."
Jinjina kai fulani tayi tace ka aikata babban laifi kuma dole kaima a hukun taka daidai da abun da kayi nafarko kayimin qarya kasani cikin damuwa da tunani iri iri sannan kasa anyi musu hukunci batare da sun aikata komai ba kayi musu sharri kuma kana qara fadan min wai sharrin shedan ne ai kaine shedan din bawani ba saikace sharrinkane tuna kaima shedan dinne....
"dan haka daga yanzu nasauke ka daga shugabansu sannan kuma daga yau saikayi sati kana aikin kowa na gidan sannan kaje zasuyi maka bulala hamsin agaban kowa da kowa sannan
kafadi abun da ka aikata da bakinka kowa ya sheda halinka sannan kar nasake ganin ka a sashena gaba ko da wasa kar ka kuskura ka qara rabar inda nake kaji nagaya maka
tana gama fadar haka tace zaku iya tafiya dashi
kuafara bashi horon dukan agaban kowa da kowa sannan yafara aiki daga yau.....
Sai sukuma wadancan kufito da su daga gurin ayi komai agaban su bayan nan kuma inason ganin su akawo minsu.....
gana gama fadar haka ta miqe tare da barin wajen bata jira jin ta bakinsu ba ta shige ciki....
"Sukam cike dajin dadin hukuncin da aka yanke mishi suka tisa qeyarsa gaba suka fito daga falon shide binsu kawai yake dan baahida tacewa koma me sukayi mishi yanmsan shiyajawa kansa kuma yadau ka ma hukuncin da za a yanke mishi sai yafi haka shiyasa beji komai ba har suka kawo shi tsakiyar masarautar sannan me dorina yacewa dayan yaje ya taho da su hamza da hanzarinsa kwa yajuya be jimaba ya dawo tare da su sannan yace yaje yagaya wa me shela yayi shela kowa yafito yazo nan nan ma da hanzarin sa yaqara juyawa dan zuwa gurin me shela..........
Hamza ne yakalli su yace me aka yanke mishi nan me dorina yabashi labari tunda ga A har Z""
Babane yace Alahamdulillah Allah ne abun godiya da ya cecemu faga hannub wannan azalaumin Allah ya fika gashi kai zaka karbi hukuncin da kake so ayi mana gashi yajuya kanka daman ance idan zaka gina ramin mugunta ka gina daidai da kai "yanzu wa gari ya waya waye aciki qaiqaeyi yakoma kan masheqiya
Hamza ne yadora da cewa ni wlh hukuncin nan ma bemin kajira nawa hukuncin bayan ka gama karbar wannan
Allah sarki shugaba yayi tsuru tsuru da ido bashida bakin magaba yayi danasani yafi cikin kwantena ..
Suna ahaka ne shela yafara shela ko ina da ina aikwa nan da nan gurin ya fara hada mutane mata da maza kowa sai fitowa yake domin bawa idonsa abinci kafin kace gurin yacika taf da mutane da bayi da jakadu har ma da wasu yaran gidan kowade ya hallara anzagaye gurin ana jiran aga hukun cin da za a yanke.....
Me dorina ne yafara yi musu bayani dalla dalla tunda ga farkon abun da yafaru har qarshe sannan yafadi hukuncin da aka yanke masa harda zancen sauke shi daga shugaban su kowa yayi mamaki jin abun da yayi wadanda kuma suka san halinshi basuyi mamaki ba sai Allah wadai da halinsa dayi mishi Allah ya qara.....alokacin aka fara yimasa bulalansa da narkekiyar bulalar nan da gayya suke yi mishi saida suka farfasa masa jiki dan dukan da sukayi masa ya haura yanda aka sasu dan ko irgawa ma basayi kawai tafkar sa sukeyi su duka biyun sai da suka tabbatar ya ladaf tu da dukan sannan suka rabu dashi .....
Hamza me ya Matso kusa dashi sannaan yace saura nawa kuma hakurin da nace zaka bamu da haka sai ka gaggauta kar mutane su fara tafiya da qyar ya iya daga kai ya kalleshi irin ya tausaya masa mana dame zeji kawar da kansa hamza yayi tare da miqewa yace kai nake jira kana bata min lokaci
Bayanda ya iya dole ya rarrafa da qyar ya karasa gaban baba yace dan Allah baba kayi hakuri akan abun da na aikata muku banzasake ba""Hamza yace bamuji ba ka daga murya da haka yaqara kokari yadaga muyarsa tare da maimaita abun da yace sannan baba yace Allah yafe mana baki daya daganan ya qara rarrafawa yaje gaban hamza dan bashida qarfin miqewa saboda jikinshi duk ciwo yake mishi yana zuwa gabanshi shima yabashi hakuri kamar yanda yabawa baba shi ko kallon inda yake ma beyiba bare yasa ran ze samu yace ya yafemasa din shiru yayi batare da yabar gaban nasa ba kuma be dagoba ganin haka yasa mutane fara watsewa ko yana fadar albarkacin bakinsa har yazama na ba kowa daga shi sari su hamza da su me dorina.....
Me dorina ne yace suje uwar masarauta nason ganinsu yana gama fada yayi gaba sukuma suka mara mishi baya tafiya sukayi saka barshi tsugunbe agun da yagaji sai kawai yayi kwanciyarsa agun dan baze iya tafiya ba ahalin da yake ciki yanzu.........................*
Fulani tafito bayan tafiyar su sai kuma tafara tunanin maganar hajiya sara saida taqara yiwa maganganunta dalla dalla amma ta kasa gano komai abun dade ta iya fahimata shine dole hajiya sara da kwai abun da take nufi amma abun da ta gaya mata bashine gaskiyar abun da yasata tsorata ba lokaci daya harda yarda jaka dole wtakil ko da akwai wata alaqa da ita da tsohon awaje ko kuma de wani abun tagani daban wayarta ta sauka ta kirata amma akace wayar akashe haka taita gwadawa amma bata shiga ba hara gaji ta hakuqara dole tana bukatar ganin hajiya sara tunda ta tafi dade hankalinta ya kwanta amma tund akace mata shugabansu qarya yake musu to hankalinta yaqi kwanciya tarasa wane irin tunani zatayi taga dede amma abun ya faskara gasu a qa'idar su idan mutum yazama bawa a masarautar ba a korarsa saide afita da gawarashi to yanzu yazatayi tana cikin wannan tunanin da ta kasa samun amsa
Su hamza suka shigo da sallama saboda basuga kowa ba a bakin qofa shiyasa suka shigo kansu tsaye basuyi tsammanin ganinta ba sai kawai suka ganta bata amsa musu ba tajuyo tana fuskantar su duk zubewa sukayi aganta suna qara gaisheta gaba dayansu bawanda ta amsawa daga cikin su saida ta gama qare musu kallo sannan tace suje zata qara nemansu amma basai anmaida su dakin qasa ba kawai kuje kuci gaba da harkar gabanku amma ku zauna cikin shiri koda yaushe zan iya nemanku
Meqiwa sukayi Baba yana cewa godiya muke Allah qara nisan kwana ko kallonsa batayi ba tana jira taji dayan ma yace ya gode amma sai taji shiru amma bata tanka masa ba ta rabuda shi dan ahalin yanzu bashine agabanta ba...
Shikam daman hamza yana sane yaqi kallon inda take ma ya kada kansa yayi ficewarsa.................
zama tayi kan kujera ta qara daukar wayar ta kira sake gwada kiran hajiya sara amma still no response hakura tayi taci gaba da tunanin mafita"""
____________*ATAKAICE*____________
yau kwanan dadda goma cif a gidan su bossay kuma yau ta tashi kuma da rigima wai wlh sai anikaita taga jikarta dan baza ta jure ba ta gaji duk yanda su Ammi sukayi da ita akan ta hakura saura fa kwana biyu amma taki sauraronsu rarrashin duniya amma taki aminta daga qarshe ma hanyar fita ta nufa wai zata tafi da kanta da suka ga haka sai bossay yacewa ammi taje tashirya tazo suje kawai tunda ta nace haka kuwa akayi saida suka yarda sannan ta tsaya kuma taqi zama ta tsaya cak kamar soja har suka qaraso gurinta sannan suka fita tare su su uku
tun ahanya dadda take ta faman masifa wai kawai sunzo sun rabata da jikarta tsawon kwanaki wayasani ma ko sun kasheta sude ba wanda ya kulata sai faman dariya suke mata yanda wai lokaci guda ta tayarwa da mutane hankali sai taje........
Ahaka har suka qaraso asibitin a parking space suka yi parking sannan duk suka fito suka nufi cikin asibitin suna shiga suna qoqarin shiga bangaren da aka kwantar da Ameesha sukaji ance dadda gaba dayan su suka juyo suna kallon wanda yake kiran dadda dukan su basu sanshi ba Ammi da bossay amma ga mamakinsu sai suka ga dadda ta dan saki murmushi tace ashe kaine harkasa na tsorata
saleem ne ya qaraso inda suke yace haba dadda daga kira kuma sai tsorata sai kace a daji kike yagama fada yayin da ya yagama iso wa gurin
tare da miqawa bossay hannu suka gaisa sannan ya gaida Ammi itama fuskar ta da fara'a ta amsa masa"
baya nan yace dadda ina Ameesha sai shekaran jiya Azeema take gaya min wai kun tashi ashede zan qara ganin ku bejira amsar ta ba yaqara dorawa da cewa amma dadda lafiya naganku anan waye bashida lafiya??
dadda kamar tayi kuka tace Ameeshan ce ai bata da lafiya yau kusan satinta biyu ma akwance anan wai sai likita yadawo zasu duba min jika salon su kasheta....
Saleem yace ya salam me yasameta haka wlh bamu sani ba ai kuma nima anan nake aiki bamu taba haduwa ba tace ai tun ranar da muka kawo ta sai yau muka dawo nazo inga lafiyar tane wlh sai anbude min ita naganta yace to dadda ki kwantar da hankalin ki bari inyi wa wani dr.. magana in Allah ya yarda zezo ya bada umarni ki ganta kar kidamu kinji ceke da jin dadi ta fara washe baki tace kai gaskiya naji dadi Allah yayi maka albarka dan Allah yi sauri kaje kafada mishi ko inzo muje tare yace a'a yi zamanki bari inje yanzu zan dawo yafada yana barin wajen....
Hamdalah su Ammi suka yi tare da sauke ajiyar zuciya sunji dadin zawan wannan yaron dan ba qaramin taimaka musu yayi ba saboda basu san ta inda zasu fara cewa wai sunzo suga Ameesha bayan kuma sungaya musu ba wanda ze ganta sai gashi Allah ya kawo musu dauki.....
kallon dadda sukayi Ammi tace to dadda ai sai kizauna ko yanzu hankalin ki ya kwanta bata kula suba tasamu waje ta zauna tare da kawar da kanta sai kace sunyi mata laifi.......
الحَمْدُ ِلله الحَمْدُ ِلله الحَمْدُ ِلله الحَمْدُ ِلله الحَمْدُ ِلله
[3/12, 11:59 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER......💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah.........✍
Episode 34-35
***********************
Saleem na shiga office din dr. Shettima yayi nocking daga ciki akace come in tura qofar yayi ya shiga da sallama dauke abakin shi,
Dr shettima ya amsa sannan yace au baka tafi ba kenan?
Yace eh wlh nazo fita na hadu da wata kakata yanzu haka dan Allah inba damuwa taimako zakai mana sai kuma yadan tsagaita dayin maganar dr shettima ya dan gyara zama yana fuskan tarshi sannan yace ina sauraronka fadi abun dakakeso,
Shima gyara zaman yayi sannan ya dora dacewa yanzu wacce na hadu da ita take gaya min ankawo jkkarta nan wai har takusa sati biyu amma bansan ta kamai mai abun da yak😍 damun ta ba ance de wai likita ake jira sai yadawo ze yimata aiki ko kansan da zancen dr shettima saida yadanyi jimm sannan yace eh to gasky bansan taba saide tabbas dr.. Jamil yayi min maganar rannan amma banje naganta ba gskiya kuma ansanar da wanda zeyi mata din ai zuwa jibi ze dawo yakusa dawowa ,,
Amma wane taimako kake nema kai
Saleem yace wallahi kasan ance wai bawanda ze ganta har sai bayan anyi mata aiki to yanzu wajen kwana goma kenan ba wanda yazo din daga cikin su shine sai yau kakarta ta dage wai ita sai sun kawota taga jikarta dan tana tunanin wai ankashe mata jika shiyasa aka hanata ganin ta kasan tsoho da rikice in yadage akan abu sai anbisa ahankali,,yadan tsagaita "sannan ya dora dacewa dan Allah ba wata matsala ina neman alfarma abarta ta ganta ko zataji dadi ammafa inkana ganin hakan baze haifar da wata matsala ba,,"
Dr shettima yace to bazan ce da da matsala ba kuma bazance ba matsala ba amma de zata iya ganinta sanan kuma kar tayi wani motsi daze haifar da qara suyi ahankali bari nasanar da dr jamil din sai yazo yakaiku,
Saleem yace gaskiya naji dadi godiya nake Allah yabar zumunci Allah saka da alkhairi dr shettima yace bakomai nace maka kadena yimin godiya bakaji ko dan murmushi saleem yayi yace yaza ayi kamin abu kuma inqi godiya ai bazan taba yin hakan ba,
Shikuma yace oh hakane to shikenan nikuma sai indena yi maka abu daga yanzu kaga basai ka gode min ba watakil ma saide ka zagebi kace wancan mutumin beda mutunci ko,saleem yayi saurin cewa kai kai haba yaza ayi inzageka ai ko bakamin nasan kamin abaya kaga kwa ai bana ga laifinka ba barema nasan bazaka taba yin hakan ba ai kaidin me mutun ci ne baka wulakanta mutane duk da irin girman da allah yabaka ga kudi ga mukami bakowa bane me irin matsayin ka watakil ko kallon inda nake ma baze yi ba bare har yatsaya ya ringa sauraron duk abun da nazo masa dashi ga taimakon da kakeyimin kaidin na musammune yaqara sa maganar yana fadada murmushin shi tare da kallon shi sai da yayi shiru sannan dr shettima yace idan kagama zagi nawa sai katashi ka fita kuma kar kasake dawo min office yafada yana nuna mishi qofar fita da hannu shi saleem miqewa yayi yana yar dariya sannan yace tuba nake ayi hakuri yanzu de dan Allah akirashi din inje nasan suna can suna ta jirana,,
Dr shettima yace ai nafasa sai kaje kasan yanda zakayi da ita da sauri saleem ya tsugunna a gabansa yace dan Allah kayi hakuri bazan sake fadar komai ba nayi shiru wlh naje nacewa matar nan baza tasamu ganinta ai nashiga uku kataimaka dan Allah nanma de qin amincewa yayi saida qyar saleem ya shawo kansa sannan yadau waya agabansa ya kirashi suka gama magana sannan saleem ya miqe yanzu de bece ya gode ba gudun qara samun matsala sai yamiqe yace mishi yatafi,,
"kai kawai yadaga mishi be kalleshi ba"
gani haka yasa saleem nufar hanyar fita saida yaje dede ze fita dan har ya bude qofa sai kuma yajuyo yana kallonsa yaga shima shi yake kallo"
Sannan ya dan daga murya yace nagode nagode nagode daman ku masu mutunci da kyawawan dabi'u ba kwaso ana yabanku sai kuce wai anzage ku to wallahi ba zagibane mutuncin naka ne yasa ake fada wallah kana da kirki sosai da sosai kaifa na dabanne acikin dari da kyar za asamu biyar irinka kuma wallahi .....
Beqara saba saka makon ganin shi da yayi yataso ze zo wajensa aikwa wuri yasaki qofara ya fuce duk dahaka yana tafiya yancewa ina qara godiya fa daga nan zan tafi gida sai gobe yana tafiya yana dariya ,,,
Dr.shettima da yayi sauri dan ya cimmasa amma besamu dama ba kawai kwafa yayi yakoma yace ai zaka dawo kasame nine dan kaga ina maka dariya shiyasa ka fara rainani hmmm zakasan nace banaso ka qarayi ka tafi katafi kama maidani abokin wasan ka hakade yayita surutun shi daga qarshe yakoma kan kujerar sa yazauna"....
Saleem yana dariya ya qarasa gurin su dadda, dadda na ganinshi ta miqe tace yawwa yaron kirki muje ko naga kana ta Dari ya ko ance maka taji sauqi ne kai ya girgiza mata yace a'a dadda ande ce zaku iya shiga dukan kuma amma ba aso ayi motsi me qarfi saboda gudun matsala amma yanzu de wanda ze shiga daku zezo mudan jira shi yana nan zuwa godiya dadda tayi mishi bossay ma yaji dadin jin dukan su zasu shiga dan shima daman yayi missing dinta yana so yaganta yaga halin da take cike Ammi ta kalli dadda tace to dadda yanzu hankalinki ya kwanata de ko dadda tace wallahi be kwanta ba harsai na ganta da idon na tabbatar kuma bata mutuba bossay yace waike baza kidena kiramana mutuwa bane to ita bazata mutuba saide in kece zaki mutun, "dadda najin haka tayo kansa tace wlh saide kai ka mutu tana fada tana qoqarin kai hannu kanshi Ammi tayi saurin riqeta tace haba dan Allah wai anan dinma baza ku saurara manaba tunda muka koma gida kunqi saituwa fadan yau daban na gobe daban yanzu kuma munbar gidan ma baza kuyi hakuri ba ku ko halin da yarinyar nan take ciki be dameku ba za hau yimana fada a asibitin taqarasa maganar tare da sakin dadda sannan tace to kuyi in akazo aka koramu gida kinga sai hankalinki ya kwanta kinzo baki ganta ba ta juya kan bossay tace kaima kuma wallahi na qara jin bakinka awajen nan sai na saba maka tunda ai duk kai kake jawo fadan kasan halinta ba hakura zatayi ba ina lafiya kura bare ta 'ya'yanta baka kulata bama tanayi ina kuma ga ka tsokanota ta qarasa magana cike da jin haushin abun da suke shirin yi
Bossay ne yace kiyi hakuri Ammi ai duk itace da laifi meyasa kullum bakinta baze fadi alkhairi ba saide kiran mutuwa"*
Dadda itama da takaici ya gama cikata tace bazan fada din ba kuma wlh inbaka fita daga idona ba sai munhaura gadon mahaukaciya da kai saide akoreni daga gidan tunda har anfara yimin fada yanzu kamar ni kamar ni da girmana Amina takeyiwa fada ba komai ni najawa kaina ni daga yanzu ma kubarni anan kuyi tafiyar ku bazan sake binku ba bare har wannan ja irin yaron yaringa gaya min magana son ransa taqara sa fada tana matse yar kwalla,
Ammi ce ta ruqota tace kai dan Allah dadda nifa ba fada nake miki ba amma tunda kince haka kiyi hakuri bazan sake ba,
Saleem de na tsaye yana kallon ikon Allah be tanka musu ba ",
Bossay ya bude baki zaiyi magana kenan saiga dr jamil ya qaraso gurin su da sallama tare da mikawa saleem hannu sukayi musabaha sanna ya miqawa bossay shima suka gaisa yagaida Ammi da dadda, Ammi ce kawai ta amsa amma banda dadda da har yanzu bata dawo daidai ba taki sakin ranta
bayan nan dr jamil yace musu bismillah su shiga su ganta sai lokacin dadda ta dan saki ranta, gaba yayi suka bishi abaya har bakin qofar da take a kwance ahankali ya shiga tura qafar tare da saka qafa cikin dakin saida yagama shiga sannan suma suka shigo gaba dayan su mayar da qofar yayi ya rufe sannan ya qara nufar wata qofa dake ciki inda ze sadasu da ainahin inda take kwance suna shiga suka ganta kwance an daura mata wasu na'u'ro'ri da suke taimaka mata wajen kare duk abun da zesa ta farka kuma kullum ana zuwa aduba lafiyar ta,
Dadda naganin ta ta fashe da kuka saide tasa hannu ta toshe ba ajin sautin sosai ganin haka yasa dadda kamata ta fito da ita waje suma basu dade ba dr.. yace musu suzo su fita suma saleem ne yafara juyawa cike da tausayin yarinyar ya tausaya mata matuqa ganin halin da take ciki yana so yaji me yasame ta amma ba halin yin hakan yaji daga baya idan komai ya daidai ta
Dr. Jamil ne yasake yiwa bossay magana da yatafi duniyar tunani firgit yayi yadawo cikin hankalinsa da ya bar gangar jikinsa azahirance inka kalleshi zakace Ameesha yake kallo amma a badene abun ba haka yakeba ,
Cike da rashin kwarin jiki yajuyo yabiyo bayan dr. jamil suka fito tare suna fitowa Ammi tacewa bossay su wuce gida kawai haka kuwa sukayi basu wani bata lokaci ba sukayiwa dr jamil godiya tare da yi masa sallama tare suka fito da saleem inde shima yayi nasa wajen yakama hanyar fita bossay yace yazo suje suyi dropping dinshi amma sai yace mishi a'a ya gode ba yanda suka iya dashi dole suka rabu dashi yatafi suma suka shiga mota bossay yaja suka fita daga hospital har zuwa lokacin dadda bata dena kuka ba tun Ammi na rarrashinta har tagaji tadena shikam bossay daman ko kallom inda take beyi ba bare ya kulata ahaka har suka qarasa gida suna qarasawa lokacin ana kiran sallar mfagrib bossay nayin parking suka fito tare suka shiga suna shiga kowa yakama gabansa amma banda dadda da tayi zamanta a falo tana cigaba da kukanta ba jimawa bossay yafito ya dauro alwallarsa ze wuce masallaci ta gabanta yazo ya wuce be kulata ba yayi ficewar sa yana fita ba dadewa...
faruq shima yafito da shirin wucewa masallacin sai yaci karo da dadda tana kuka da sauri ya qarasa kusa da ita tare da ruqo hannun ta yana cewa ya salam dadda me yasameki kike kuka ko ance muku ta mutune dadda ta jinjina masa kai alamar a'a yace to meyasaki kuka nanma shirun tayi mishi bata bashi amsaba yace dan Allah dadda ki gayamin wlh duk kinsa hankalina yatashi,.......
Shikuma hakan nan jininsu ya hadu da dadda tunda tazo gidan bazaka taba jin kansu ba..
ganin da gaske ya shiga damuwa yasata dan tsagaita kukan nata sannan tace mishi babana wlh ba mutuwa tayi ba amma wasu wayoyi da suka saka mata kamar wayar wutar nefa ze iya sawa ta mutu din kaga kwa yanda sukayi mata duk an rurrufeta sai kace ba yar musulmai ba to ko kafirwa akayi wa haka ai ba a qaunar su saboda abun ba imani aciki wlh mutanen nan basu da tausayi da imani ko kadan...
Saura kadan faruq ya tuntsire da dariya amma sai yayi saurin riqe abarsa gudun qara taso da wata matsalar tunda ya fahimci yau da rigima take ji gwara yabita ahankali su rabu lafiya
Saida ya dan sassaita muryar shi yanda bazata vane dariya yakeson yi mata ba"
"Sannan yace haba dadda da adan wannan abunne kika bi kika tayar da hankalinki harda zubar min da hawayen ki me tsada hawayen kifa daraja ce dasu bawani abu da ze sameta kinga mafa gobe jibi ze dawo daga gobe fa sai jibi kinga jibi sai mu koma asibitin da sassafe ayi komai agabanki idan doctor din yazo kinga tunda kina wajen bazasuyi wasa ba bare har susa ta mutu kikayi hakurin kwana goma ma sai kwana biyune baza ki iyaba nida kaina jibi zankaiki asibitin muna idar da sallar asuba sai mutafi ko ya kikace yafada tare da daga mata gira dan murmushi tasaki wanda be qarasa zuciba iyakacinsa kan labba sannan ta daga masa kai alamar hakan yayi shima murmushin yayi mata sannan yace yauwa ko kefa dan Allah ki kwantar da hankalin ki yanzu kije kiyi sallah nima zanje inyi imadawo wa zanzo muyi hira me dadi nasamo mana labari me dadi.
"yanzu kwa murmushin da ta saki har cikin ranta tayi shi sannan tace to shikenan babana sai ka dawodin nima yanzu zanje inyi inajiran da wowarka tafada tare da miqewa daga wajen"
Shima miqewa yayi yace to shikenan yanzu kwa zanje nadawo kinji Sweet hart dina tace kai kasani ni nace bana son irin wadannan sunayen dakake fada mun kullum na yau daban na gobe daban to ni banaso tafada tana qarasa barin wajen..
Be kulata ba Saida yagama dariyarsa sannan ya wuce masallaci lokacin har an tayar da sallah ma.........
""""""""""""""""""""""'"""""""""
Saleem nakomawa gida cike da damuwa ya sanar da mama da Azeema aikwa ba qaramin tashin hankali Azeema ta shiga ba dan harda kuka shabe shabe sannan ta hada Saleem da Allah gobe zata bishi taganta da farko qin yarda yayi saida yaga halin da ta shiga kuma sai yace to shikenan ba matsala Allah ya kaimu goben amma ta tashi da wuri ta shirya kara ta bata masa lokaci tace to ta yarda...
Washe gari kwa kamar yanda yace mata hakan akayi tun wajen bakwai tagama komai takwas saura kwata suka yiwa mama sallama suka wuce
mintina kadan sunkaisu da suka shiga sai yace da ita ta zauna anan tajirashi yanzu ze dawo tace to sannan shikuma yayi gaba be dawo wajen ba saidata jirashi almost 20 minutes sannan yadawo yace ta ta taso yana gaba tana binshi abaya har suka qaraso bakin wani office kwankwasawa yayi daga ciki akace come in shiga sukayi tare da sallama amma saleem ne yayi kawai banda Azeema dr. Shettima najin muryar shice sai ya hade rai tare da sunkuyar da kansa dan baze kalli inda yake bama sannan yayi shiru yayi masa banza kamar ma besan da shigowar saba
"saleem ganin haka yasashi sakin qayataccen murmushi dan shi sai yanzu ma yatuna da abun da yaayi mishi jiya qarasawa yayi yazauna yana shirin magana kenan yaji yace fitar min daga office bance kar nasake ganin qafarka acikin nanba
Saleem yace ai bazan iya hakan ba daman zuwa nayi na baka hakuri,
Kayi hakuri dan Allah kaji banza yayi da shi tare da cigaba da aikin gabansa
ganin hakan yasa saleem juyawa yakalli Azeema da ke tsaye tana sauraron su da hannu yayi mata nuni da kujerar gabansa yace ki zauna mana kinyi tsaye ko baki gajiba turo baki tayi tare da cewa haba dan Allah yaya tunda mukazo munkusa awa daya da zuwa wajen nan amma kaki kaini inganta sai jamin rai kake ta qarasa maganar kamar zata saki kuka saboda tagaji da jiran shi ita a tunanin tama da suka taho ta dauka zata ganta adakin da aka kwantar da Ameesha amma sai ta ga akasin haka...
"""Dr. Shettima ya tsaya da abun da yakeyi sakamakon jin muryar mace kuma kamar yasanta hakan yasashi dagowa dan ganin ko wacece saleem ya shigo masa da ita har cikin office batare da izinin shiba dagowar sa ke da wuya idonun sa suka sauka akanta itama ayanda take ta bata fuska tare da turo bakin da tayi bayan ta qarasa maganar...
cike da takaici ta daga idanunta aikwa karaf idanun su suka sauka akan nashi da shina yaka binta da kallon mamaki yana gasgata abun da gaske ne kokwa mafarki yake ko kuma gizaune......
Itama anata bangaren hakan ce take faruwa domin tayi suman tsaye takasa ko motsi sai kallon shi take...........✍🏿
*kunjini shiru kwana biyu na posting ko wllah matsalar wuta muke fama da ita shiyasa kukaji shiru Amma in Allah ya yarda yanzu tazama nml zakuji ni ko da yaushe in kuma bata tsaya ba to saide kuyi hakuri posting ba kullum ba saboda rashin caji*
[3/13, 8:34 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER......💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah.........✍
Episode 36-37
***********************
kamar Wanda aka tsikara haka ya mike tsaye yana cigaba da kallonta,
Saleem miqewa yayi yana binsu da kallo saboda ganin irin kallon da sukewa junan su alamu kamar sunsan juna kasa jurewa yayi sai yaqada kallon dr. Shettima sannan yace sir kasanta ne jin maganar saleem tasashi dawowa daga cikin hayyacin shi sai kuma ya basar yace a'a bantaba ganin ta ba yau nafara ganinta kawajde nayi mamaki me da naganka da ita a ina ka tsintota dan naga kamar batada tarbiya bata iya gaida mutane ba ko sallama ma batayi ba shiyasa kaga natashi da zanmata magana sai kuma kamin yaqarasa maganar tare da komawa mazaunin sa ya zauna " sai lokaci saleem yace ayya sorry she is my blood sister mu biyu ne agidan mu daga ni sai ita daman kawota nayi zataga qawarta da aka kwantar wacce jiya nazo na roqeka muka je muka ganta shine ita ma takeso taje ta ganta shiyasa na fara kawota kagan ta kugaisa kafin mushiga dan naga dr. Jamil din kamar be shigo ba har yanzu duk wannan jawabin da saleem yakeyi besan yanayi ba yatafi tunanin to kode wacce yake ta so ya gani ce tun ranar da suka fara haduwa dasu gaban shi yaji yafadi yana addu'ar Allah yasade ba ita bace to inba ita bace ai tare yataba ganinsu to ita tana ina kenan bashida me bashi amsa saboda shide baze iya tambayar saleem ba dan besan tayanda zefara ba wacce kuma yataba ganin su tare itama yayi alkawarin tunda qanwar saleem ce baze taba kulataba bare ya nuna wani abun ya taba shiga tsakanin su agaban saleem ba,
"Saleem yadan buga table tare da cewa sir lafiya kuwa naga kayi shiru me kake tunanni ina ta maganna baka jini ba hankalin sa ya tattaro gaba daya sannan yace a'a bakomai inajinka ai kawai haushinka nake jine tunjiya yayi hakane dan ya mantar dashi mganar aikam saleem ya bar maganar be qara cewa komai ba akai sai kawai yajuya gurin Azeema da itama ganin yanda wannan mutumin da yaci mata mutunci kwanakin baya tagane shi kuma tasan shima yagane ta amma da yake shi dangaba da wes ne ya wani basar harda cewa wai besan ta ba yauma yafara ganin ta tunda hakane zata nuna mishi itama ba kanwar lasa bace dan haka sai tacire duk wata damuwa a fuskar ta ta aro jarumta ta aza asaman fuskarta har da dan sakin murmushi,
kafin saleem yayi mata magana ta rigashi da cewa oh yaya mutumin da kake ban labari yana da mutunci ko tafada tana kallon saleem kai yadaga mata tare dacewa eh wlh shine ,
kai ta girgiza tare da maida kallonta kansa tace sannufa yaya me mutunci barka da safiya da fatan ka tashi lafiya tafada ta qurawa fuskar sa ido da taga yadan hade rai gudun kar saleem ya fahimci wani abu yasashi saurin sakin fuskar shi tare da cewa lafiya lau ashe qanwar muce ai na dauka badurwar sace ince beyi dace ba yayi subutar baki sai kuma yayi saurin cewa da yayi dacen budurwa dan kallo daya nayi miki nagane cewa kina da hankali da sanin yakamata da girmama nagaba dake ga kyau saida yagama fada sannan ya balla mata harara ta gefen ido sarai kuma ta ganshi tasan duk abun da yake fada mata yana nufin opposite ne da ita ma'ana duk abun da yace tana dashi a fili to a zuciyarsa bata dashi dan haka kuwa taji ba dadi amma sai ta dake bata qara tanka masa ba,
Saleem sai faman sakin murmushi yakeyi yaji ana yabon qanwarsa dan haka sai yace kizauna anan tare dashi yana da kirki sosai bari inje induba ko ya qaraso yaqarasa maganar tare da nufar qofar fita yana qarasa wa kuma bejira cewar ko wanne su ba ya fuce abunsa yana fita kwa kamar jira suke atare sukayi tsaki tare da bankawa junan su harara jin tsaki da tayine yasa dr.shettima fusata ya taso da hanzarinsa gadan gadan yayo kanta yana cewa ni kikeyiwa tsaki ni sa'an wasankine yana magana yana tunkaro ta ganin shi cikin wannan yanayin yasata dan tsorata dashi sai tafara ja da baya tana baya yana binta harta kai jikin qofa tana qoqarin juyawa ta bude qofar kafin takai nata hannun ya rigata kai nashi hannun ganin haka yasa ta juyo a fusace itama tace malam wai meye haka nifa bana son iskanci wannan ai salon iskancine
da wayon taba jiki ta qarasa fadar haka tana maka mishi harara,
jin hakan yasashi gyargyada kai kawai yayi be tanka mata ba tare da sakin wani shu'umin murmushin gefen baki sannan yasa hannun sa na dama ya tokare da jikin bangon haka yayiwa dayan hannun ma sai yazamana tana tsakiya wuqi wuqi tafara yi da ido tare da hadiye wani yawu me kauri da ya tsaya nata a makogaro"
tunda ga qasa yafara binta da kallo har zuwa saman ta saida yaqare mata kallo tsaf sannan yace nine dan iska ko ranar nan kinfada na rabu dake shine yanzu ma zaki qara fadamin to yanzu bazan kyaleki ba ranar ni nakai kanai dana kulaku to yanzu fa dole indau mataki tunda ke kikazo har inda nake har cikin office dina sannan kika min tsaki abun da na tsani inji ko babba yayi min bare wacce na girma qanwar qanwa ta saboda baki da kunya ko to ko yayanki bazai min tsaki ba sai ke to yanzu zan koya miki hankali gobe idan akace kiyiwa wani tsaki ko ki kirashi da dan iska sai ki kirashi kinji ko,
duk da ta tsorata da tayi da magan ganunsa amma sai tawani basar ta dake sannan tace anfada din da bakayi ba ai da bazan fada ba yanzu hakan da kayi ba iskancin bane tafada tana qara hararar sa tare da yin gefe da kanta qara binta yayi da kallo yana mamaki lalle yarinyar nan bata da tsoro yanzu kanta tsaye take gaya masa duk maganar da tazo bakinta
cizon lip dinsa na qasa yayi tare da jinjina kai yana tunani me zeyi mata yasa ta shiga hankalin ta hannu yasa tare da juyo da fuskar ta suna fuskantar juna ruqe habarta yayi tare da qara dago ta sosai so yake su hada ido amma taki yarda ta kalleshi sa faman kwace fuskarta takeyi amma ta kasa saboda ba qaramin ruqo yayi mataba, "murmushi yasaki tare da cewa marar kunyar qarya ai so nake ki kalli cikin idon ki maimaita min abun da kikace sai infi yarda da abun da kika fada din jinhakan yasata jiyo wa tana kallon fuskar tashi dan ta tabbatar mishi cewa eh fa bata tsoron shi kuma bazataji tsoron shiba tana bude baki kwa tace nafada din inbanda dan iska wane namijinne ze ringa taba matar da ba maharramar saba ni kaga malam kasake ni in tafi inbarma office din ka saboda ni ba irin matan daka saba kawowa bace ni ina da aji ba ko iskancin ma zanyi ai bazanyi da irinka ba kuma....hadiye maganar ta tayi sakamakon saukar numfashin sa da ta fara ji akan fuskarta matso da fuskar shi yayi dab da tata suna exchanging numfashi har tsinin hancinsa yana taba nata bata gama tsorata ba saida taji saukar hannun sa akan gadon bayanta,
ta cikin hijabin jikin ta ya zura hannun sa tare da sauke zip din rigar sai kuma yasauko da hannun sa kan west dinta yajawota jikin sa sosai ya matseta ajikin sa duka hannu biyun ya zura ta cikin hijab din batayi aune ba kawai taji ya balle mata bra waro ido tayi tana qoqarin jan jikin ta daga nashi amma ba dama ta kasa saboda ya riqeta sosai yanda bazata iya kwacewa ba ahankali yafara yawo da hannun sa a lallausar fatar bayan ta tare da sauko da hannun su wajen west dinta duk da bakin cikin datake ciki da takaicin abun da yake mata hakan be hanata jin sakonsa ba har tsakiyar kanta take jin wani abu nayi mata hannusa daya ya zaro daga cikin hijab din yadan rabata da jikin shi sannan yasa hannun sa ya qara dago da habarta yana kallon ta yayi da ita kuma hawaye ki zobo mata na takaici amma still bata kalli cikin idonsa saida yagana qare mata kallo sannan yaqar matso da west dinta ya manna shi da nashi sai kuma ya matsar da fuskar sa dab da tata jin hakan yasata runtse idonata tana jiran taji me zeyi maya da har ya saita bakin shi kusa da nata sai kuma yatsaya yana kallonta daga bisani kuma sai ya maida bakin daidai saitin kunnen ta ahankali cikin wata murya me kashewa mutum jiki yace hmmm kin wani tsaya harda rufe ido to ba abun da kike tunani zanyi miki ba Allah yavkiyaye in hada baki da qazamin bakinki wata ke yar shila dake mutuma idan yataba ki yace ya taba me dayatabaki aigwara mutum yaje yataba yar tsana ko yayi da gini tunda duk daya kuke agurina baku da wani bambamci idan zaki ringayiwa maza irin wannan to kibari kicika mace duk wanda yaganki a ido ma yasan kedin macece bawai kwaila ba tun kafinma ataba atabbatar a ido inkwa ba hakaba ko antaba ba abun da za aji
Ba irinki ake tabawa ba aji dadi mata irin wadanda suka cika sunansu mata ba muna mata ba dan haka ki iya bakin ki, bakin rijiya ba gurin wasan yaro bane yana gama fadar haka yasake ta sannan ya kalli kansa yaci gaba da cewa ni wlh nama yi dana sanin hada jiki da qazamin jikin ki kisani dole sai naje nayi wanka saboda wlh duk kyankyamin kaina nake jinake kamar kashi aka watsa min a duka jikina yana fada yana wani ya tsina fuska kamar da gaske kashinne ajikin shi,,
"Tab yau akeyin ta mutumin nan ya kaita qarshe kawai jira take yagama ta mayar masa da martani daidai da abun da ya dace dashi saboda tsabar ta qaicin da ga shiga hawayen na sun qafe sunqi zubowa saide kana kallon idon ta zaka ga yayi ja sosai,budar bakinta da nufin ta fara sur fama sa nata cin mutuncin...sai kawai taji an kwankwasa qofa tare da bude ta aka shigo Saleem ne ya shigo cike dauke da sallama abakin sa dr.shettima ne ya amsa masa sallamar yana shigowa yace kekuma me kike abakin qofa haka kafin ta bude baki dr.shettima ya rigata da cewa ai tun dazu kana fita kwaro ya fada mata acikin ido nayi nayi ta tsaya in cire mata ma amma dake kanwar tamu ustaziya ce sai tace min a'a bata so intaba ta inrabu da ita zata iya da kanta shine ta tafaman cire wa har ta cire sai kuma takama kuka wai kazo kutafi yanzu daman nima miqewar danayi kenan zan kawota wajen ka sai kuma ka shigo,
Saleem da yaga ma yarda da qaryar da ya shirga nasa sai yace ayya Allah sarki auta sannu yafada yana matsawa kusa da ita sannan yace yanzu de yafita ko?kai ta daga masa kawai sannan ta juya ta kalli dr.shettima saboda ta jinjinawa qarya da yayi ashe bayan iskancin da cin mutuncin mutane da yake yi harda qarya a hakayensa gaskiya wannan mutumin be mori hali ba ga muna furci wadanda basu san halinsa ba suna cewa yana da kirki saboda fuska biyu yake amfani da ita,
suna hada ido da shi ya sakar mata murmushi tare da kashe mata ido daya alamaun shine yayi nasara akanta cike da takaici ta kawar da kanta gefe tana qara jin haushin shi da tsanar sa duk lokaci daya kuma tayi alwashin ko bayauba sai ta rama wulakancin da yayi mata yau dan nayau harma yafi na ranar nan muni gashi yataba ta kuma yazo yana qara zaginta da ci mutunci sai Allah ya isatake tafaman yi mishi acikin ranta
Sannu saleem yaqara yimata sannan yace tazo suje dr.jamil din yazo share hawayen da suka zubo mata tayi sannan tace mishi to sallama yayi dr. Shettima yace zasuje yanzu ze dawo amma ze fara zuwa ya dorata a napep kafin lokacin tashin shi yayi ita ta fara yin gaba dr.shettima yace habade yaza ayi kace zata tafi kabarta anan mana inyaso in lokacin tashin yayi sai kutafi tare ina ganin hakan ai sai yafi ko?jinjina kai Saleem yayi sannan yace duk yanda kace ai shi zanyi bari muje mu dawo juyawa sukayi atare sunkai qofa zasu fita kenan dr.shettima yace qanwata ba sallama muna hirar mu me dadi qwaro yazo ya katse mana indan kundawo sai inbaki magani jan idon ya washe da wuri sannu fa kinji gsky wannan kwaron be kyautaba da yataba mana lafiyar qanwarmu, duk wannan surutun da yakeyi bata kulasaba tasakai tayi ficewar ta zuciyar taf da takaici, saleem sai faman murmushi yake ta faman saki baki yaqi rufuwa ganin yanda ya nuna kulawar sa akan qanwar sa yaji dadi sosai dan haka godiya yaqara yi masa sannan ya fita yana fita dr. Shettima ya zube akan kujerar office din tare da kwanciya akan ta yana faman lumshe ido yakeyi sai kuma abun da yafaru ya shiga dawo masa tundaga farko har zuwa qarshe sai kuma ya saki murmushi acikin zuciyar shi yake cewa ashe de macen ce daga gwaji ina neman wuce gona da iri da bankai zuciyata nesa ba da tuni nayi abun kunya sai kuma ya fashe da dariya a fili ba koami yasashi dariya ba sai lokacin da yakawo bakinsa daidai nata yana so yayi kissing dinta sai kuma yafasa sai yanzu yake tunanin dama yayi yaji me ake ji danshi yaune karon sa na farko da yafara yiwa mace haka arayuwar sa inba a rashin sani bama sai ya rantse shi be taba maceba ko hannu ma be taba ruqewa ba da niyar jin dadi ko wata manufar daban to shi inba kannen sa bama yaushe ma mace taga fuskar da zata tunkare shi da nufin ta tabashi ko kuma shi ya tunkareta dan shi tawani bangaren ma tsoron mata ne dashi baya kulasu saboda besan me zece musu ba shiyasa yake rayuwar sa shikadai baya soyayya duk da inyana gani a film ko in wasu sunayi abun yana burgeshi to sai gashi yau wai shine harda shafa bayan mace da rungumeta har yana qoqarin yin kissing dinta lalle yau yabawa kanshi da kanshi mamaki yau yakafa tarihin da baze taba mantawa dashi ba arayuwar sa,,
wani murmushin yaqara saki sannan ya mike yafito dan ji yayi zaman office din duk ya isheshi bayan su yabi saboda hakannan kuma yarinyar da akace ankwantar ta ringa fado mishi arai so yake yaganta yanaso ya tabbatar wa kansa yarinyar dayake tunani ce ko ba ita bace hakan yasashi nufar inda yake da tabbacin annan aka kwantar da ita yana shan kwana yaganta amma ta juya mishi baya tana ta kiciniyar mayar da bra din da yacire mata amma takasa harda hawaye so take tayi sauri ta mayar kafin saleem yadawo amma taqiyi saifama take tayi gashi idan tace zata barta ahaka bazataji dadi ba gashi ita bata iya zama ba bra ba bare ta cireta to idan ma ta cire a ina zata ajiye tunda bata dauko jaka ba dan haka baze yiyu taita yawo da ita a hannun ta ba tana cikin kiciniyar taji anjata tabaya zatayi ta tsorata sosai dan haka ta bude baki zata kurma ihu taji an rufe mata baki yana shiga da ita ya rufe qofar juyo wa tayi zatayi magana ya dora mata yatsansa akan lips dinta tate da cewa shhhhh kar kiyimin wata maganar banza anan idan bahaka ba kuma zanmiki abun da bazaki taba mantawa ba taimaka miki kawai zanyi in badan halinki ba darajar yayanki zaki ci yana gama fadar haka bejira me zatace ba yajawota yasata a faffadan kirjinshi sannan da hannu daya ya riqeta dayan kuma yayi qasa dashi yana qoqarin daga mata hijab din jikin ta da sauri ta kai hannu ita tare da riqi nashi hannun cikin kuka tace wai dan Allah me na tsare makane daga haduwa kabi ka takurawa rayuwata banaso banaso banaso kasake ni nace ta qarasa fada cikin daga murya tare da fashewa da wani irin kuka me tsuma zuciya dan zuwa yanzu kuma ta karaya tafara tsorata dashi ta ajiye makaman sosai takeyin kuka shiru yayi yana sauraron ta sai kuma yaji ta dan bashi tausayi ahankali yakai bakinshi saitin kunnen ta yace is ok naden ba abun da zanmiki mayar miki zanyi da ita tunda ni nacire ta dole inmayar kai ta girgiza mishi alamar a'a bata so be bi takanta ba ya kwace hannunsa daga ruqon datayi mishi sannan ya qarasa daga hijab din sai da ya kawoshi daidai saitin wuyanta sannan ya tattareshi guri daya yanda ze samu damar ganin bra din qara hadata yayi da jikinsa sannan ya dora kansa akan kafadar ta yana ganin farar fatar bayanta sannan yakai hannu ya kamo ma ballan bra din yafara qoqarin saka mata har zesaka awaje na farko said kuma wani tunani yafado masa ko ba anan take sawa ba dan haka sai yace aguri na farko ko na tsakiya ko na qarshe banza tayi mishi bata bashi amsaba hakan yasashi dakata wa yace ok ba kyaso agama da wuri kenan to ai sai mitazama ahaka daman na fahimci hakan kikeso, dasuri ta dago kai tana qoqrin barin jikinshi amma sa yasa hannu ya mayar da ita yace Allah in baki fada ba ahaka zamu zauna aikin banza mutum yanaso yana kaiwa kasuwa yafadi hakan saboda yanaso yaga ta qara hawa ranta ya baci sannan yace ke nake jira fa,
Itade taga takanta yau ta hadu da gamonta babu yanda ta iya dole tayi yanda yace inbaso take yi suci gana da zaman ba kamar yanda yafada din da haka ahankali ta bude baki tace ana qarshe sarai yaji mai tace amma sai kawai yace me kikace nifa banji ba ki daga murya kina wani maqe murya sai kace kina tare da saurayin ki,
Shiru yayi yana jiran jin me zatace bata kulashiba illa kwai maimaita masa din kamar yanda yakeso dan tasan yajita kawai de wulakancine irin nasa dan murmushi yasaki sannan ya maida hannun sa kan bayan nata tare da mayar mata da bireziya din sannan ya zuge mata zip din rigar ya mayar mata da hijab dinta yanda yagansa sannan yasake ta suna qoqarin fitowa kenan suka jiyo muryar saleem da dr.jamil saleem nace mishi wlh anan na barta bansa ina tayiba gashi batasan ko ina ba yau tafara shigowa kartaje ta shiga wani wajen yaqarasa fada cike da damuwa kamar ance mishi ta bata,
jin hakan da Azeema tayi hankalinta ba qaramin tashi yayi ba gabanta sai dukan uku uku yakeyi yanzu idan suka gansu tare a daki daya me zasuce tashiga uku yau yazatayi wlh bazata taba yafewa wannan mutumin ba duk shi yajefata ahalin da take ciki tunda tazo yake bata mata rai,
"juyawa tayi tana kallonsa taga shi ko ajikin sa ganin tana kallonsane yasa shi dage mata gira daya tare da cewa yade ni ba ruwana idan suka ganmu zance kece kikace dan Allah inzo in gyara miki rigar nonon ki ta tsinke waro ido tayi kamar zasu fado qasa jin batun da yakeyi ko kunya na bayaji zeyi mata sharri hannu yasa da niyar bude qofar tayi saurin shan gabansa tace wai meye hakan dan Allah kai inbakajin tsoro to ni inajin tsoron yayana gashi kuma zakaje kamin sharri ko kunya bakajiba yace kunya kuma akan me zanji kunya daga fadar gaskiya ko nayi qaryane a maganata bayanzu nasaka miki ba zakice zan miki sharri zatayi magana kenan ta qara jiyo muryar saleem yana kwala mata kira dr.shettima ne ya bude baki da qarfi zeyi magana yace gatanan ganin hakan yasata tayi saurin saka hannun ta akan lips dinshi ta rufe mishi baki dan tasan kadan daga halinsa yayi abun da yayi niya dan haka tayi saurin rufe mishi baki tsayawa yayi yana kallonta tare da bin hannun ta dake kan bakinshi da kallo............✍
____________________________
*Ina qara tunasar daku zandena post ako ina sai group biyu dan haka ku gaggauta shiga daga nakai episode 40 zandena yin posting akowane group*
Comment and share pls......
Vote and likes pls..............
[3/14, 11:09 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode38-39
""""""""""""""""""""""""""""""""""
Ahankali yadaga hannunsa ya dora akan nata amma kuma be janye shi daga kan bakin shiba da ta dora ganin hakan yasata qoqarin janye hannun ta amma sai yariqe kam tare da manna mata kiss akai da sauri ta fusge hannuta tana hararar sa wai kai dan Allah me ka medani me ka daukeni to wlh inka qara tabani ka taba wutar jahannama kuma Allah ya isa na taqara sa fada tana doka mishi harara shi abun natama dariya yabata dan haka ya dan dara sannan yace au hakama kikace to na yarda bari inqara tabawa yafada yana tunkarota da sauri tayi baya tana girgiza mishi kai da qyar ta iya bude bakinta tace dan Allah kayi hakuri wlh bazan qara fada ba yace kima qara aini imnai niyar abu sai na aikata bani kikeyiwa Allah ya isaba kuma idan na tabaki na tanba wuta ko to bari intaba wutar inji da zafi ko babu zata iya qona ni
cike da takaicin maganar sa tace ai ba ajikina zakaji zafin ba sai ka mutu Allah ze babbaka ka awutar jahannma kalidina fiha abada baza kavtaba fiyowa ba tunda burinka ka ringa taba matan da ba muharraman ka to wlh kaji tsoron Allah kadena halin da kakeyi tunkafin lokaci ya qure maka ka mutu a loda maka qasa tifa guda ko ma biyu sannan kasha azabar qabari daga nan kuma ranar tashin alqiyama ka shiga wuta kuma wlh..... Bata qarasa ba taji dal abakinta saurin sa hannu tayi ta dafe domi ba qaramin zafi taji ba saboda har saida kwalla ta tafito daga idon ta,
Kallonta ya shiga yi tundaga qasa har sama sannan yace ni kike cewa dan wuta ko to ai kema kinzama yar wutar tunda kema yanzu kika tabani kinga tare za asakamu awutar ?
tace ai ni iya bakinka nataba kuma ina da dalilin shiyasa yace ohhh daman baki ba ajinkin mutum yake ba kenan zakizo kinawa mutane maganar banza yen yen yen to saide ke kishiga amma baniba yaqara sa fada shima yana galla mata harara shiru tayi bata qara tanka mishiba dan tagaji da shi wlh so take kawai ta fita barinshi tayi awajen sannan ta nufi qofar dan budewa tayi ahankali ta leqa dan taga su saleem sun tafi ko suna nan aikwa tana lekawa tagano shi amma yajuya mata baya da sauri ta mayar da qofar ta rufeta ahankali tana juyawa tayi karo da mutum dagowa tayi tana kallon shi shima ita yake kallo sai kuma ta hade rai tare da cewa malam lafiya tafada tana bin ta gefenshi zata wuce har tayi gaba sai tajishi yana qoqarin bude qofara asukwane ta qarasa gurinsa tare da shiga gabansa tace me kake qoqarin yi har yanzu fa suna wajen dan Allah kar kafita kasama mana mafita yanda baza aganmu ba tunda tafara magana ya zuba mata manyan idanun shi yana kallon ta saida yaji tayi shiru sannan yace ya kikeso ayi nibanda wata mafita da ya wuce infita dan bazan tazama anan gurinba saboda ke ina da aikin yi marairai cewa tayi sannan tace dan Allah ka tsaya mune mi mafita wlh ina tsoron yaya saleem kuma sai yaje yagayawa mama taqarasa fada tamkar zata fashe da kuka tausayin tane yadan kamashi dan haka sai yadakata daga qoqrin bude qofar da yakeyi sannan yace to naji kinsan me za ayi yanzu ni zan fita ke kuma ki buya idan na fita zanja hankalin su gabadaya mu koma wani bangaren ke kuma sai kifito sannan kitana di qaryar da zakiyi ki kare kanki idan an tambayeki kingane ko kai ta jinjina mishi sannan tace to a ina zan buya yace can gurin ya nuna mata qarshen wata kusurwa idan kinga na dade da fita sai ki leko idan kinga ba kowa sai kifito kawai da to ta amsa masa sannan ta juya ta nufi inda yace mata din batace mishi komai ba shima be qara kulata ba ya bude qofar ya fita yana fita yaga ba kowa agurin ajiyar zuciya ya sauke tare da hamdalah saida yakalli ko ina ya tabbatar da ba kowa sannan tasake bude qofar ya dan daga murya tare da cewa kiyi sauri kifito ba kowa yana gama fada nata yayi saurin barin wajen ya nufi wata hanyar da ya tabbatar da baza su hadu da suba, """cikin tafiya sauri sauri gudu gudu har yaqarasa gaban office dinshi yana qoqarin budewa yaji ance sir cak ya tsaya tare da juyowa saleem ne yaqaraso gurinsa da sauri yana cewa sir tundazu nake zuwa wajenka bana samunka dan Allah ko ka ga qanwar nan tawa danazo da ita wlh tundazu nake nemanta duk inda nasan zata iya shiga naduba amma banganta ba
Wata boyayyiyar ajiyar zuciya yasauke sannan yace ayya gsky bangan taba tunda kuka fita dinnan banqara ganinta amma gsky abun da mamaki kuma kunduba ko ina har dakuna kunduba saleem yace bamu duba ba gsky amma bari yanzu inje induba yafada yana qoqarin barin wajen sai yayi saurin dakatar dashi tare da cewa muje in taya ka amma inaji ajikina ba abun da yasame ta kuma tana cikin girin nan ba inda taje
Saleem yace to Allah yasa
tare suka jero suna qara duddu bawa dr.shettima ne yace saleem yanda zamufi sauri kai kabi tana nan hanyar ka duba na bangaren ni kuma bari in duba nan saleem kwa yaji dadin hakan da yace mishi koba komai yasan ya taimaka mishi dan haka godiya yayi masa sannan ya wuce dr.shettima saida yadan dara ganin harda yi masa godiya sannan ya nufi inda take kai tsaye yana zuwa yaga bata wajen sai kuma yafara tunani to ina ta shiga dan dube dube yara yi sannan sai ya hangota can nesa da gurin ta zauna aka kujera tare da yin tagumi tana jiran taga ta ina saleem ze bullo,qarasawa yayi wajen ta sannan yazauna akusa da ita dan neman magana kawai sai yadora kansa kan kafadar ta da sauri ta miqe dan ita tsoro ma yabata bataga zuwan shiba bare zaman shi kawai sai jin ankwanta mata akafada da tayi , dafe kanta tayi tare dacewa nikam yau naga takaina me kuma yadawo da kai wai baza ka rabu da rayuwata bane shima miqewa yayi yana kallon ta sai kuma ya hade rai kamar be taba dariya ba abun har mamaki yabata dan har ta fara tunanin kode aljanune dashi muryar shice ta katseta da cewa ke dalla can rufewa mutane baki dan kinsamu ma ina kulaki shine zakina wani yimin duk maganar da tazo bakinki,kasake tayi kamar sokuwa tana kallon sa dan magan ganunsa ba qaramin bata mamaki yayi ba tama kasa magana,
Dorawa yayi da cewa yanzu zankaiki gurin yayanki zance nasamoki a wani daki kina bacci dan haka sai ki canza mood dinki zuwa kamar wadda ta tashi daga bacci sannan kibiyo ni dan ba jiran shirmenki zan tsaya jiba yana kaiwa nan yayi gaba abunsa bushewa tayi awajen tabi bayansa da kallo takasa koda kiftawa har saida ya bacewa ganinta sannan ta dawo hayyacinta da gudu ta kwasa tabi bayanta saboda bata da mafita da ya wuce tayi yanda yace tayi sa'a kuwa tana beyi nisa ba dan har ta cimmasa yana tafiya tana binshi abaya har suka kai office dinshi budewa yayi yashiga itama ta shiga yana shiga ya dauki waya yakira saleem yana dagawa yace mishi gata kazo office dina yana gama fada ya kashe wayar tare da dauko wani file dake gabansa yafara dubawa ko kallon inda take beqara yiba kamar ma besan da ita a office din ba tayi mamakin wannan canjin da yayi lokaci daya bayan yagama tattabeta zezo yana wani ciccin magani saikace tayi mishi laifi bata san lokacin da tsaki ya subuce mata ba dagowa yayi yana kallon ta karaf suka hada ido da sauri ta rufe bakin ta tare da cewa ni ba da kai nake ba tafada tana turo baki har zeyi magana sai saleem ya turo qofar tare da sallama hakanne yasa shi yin shiru sai ya amsa sallamar sa sannan yace gata nan acan nasamo ta tana bacci ,
"Saleem yace haba auta kinga yanda kika daga min hankali kuwa daga cewa kijirani sai kitafi wani wajen ki kama bacci yafada yana kallon ta fuskar sa ba walwala dan har ga Allah yaji haushi yana nan yana ta faman nemanta amma ita tana can ta sharar bacci hankalin ta kwance...,
ahankali tace dan Allah yaya kayi hakuri wlh bansan baccin ze dauke ni gajiya nayi da tsayiwa kuma wajen ba kowa shiyasa kawai na shiga dakin kusa da wajen dan injiraka aciki sai kuma bacci ya daukeni sorry pls shiru yayi mata sannan yacewa dr..shettima
Sir nagode sosai Allah yabar zumunci bari kawai inje in dorata a napep ta tafi gida kar inje kuma ta qara jamin wata wahalar dr.shettima yace a'a karabu da ita kawai yau daya de naga ai ko gurin qawar tata ma bata shiga ba kuma zece ta koma gida hakan ai be dace ba kabarta yanzu muje dukan mu nima inaso inga marar lafiyar yafada tare da miqewa,
Saleem beyi masa musuba yace to sannan itama ta miqe suka fito a tare saida suka fara zuwa wajen dr jamil suka taho tare dashi sannan sukaje wajen Ameesha suka duba ta sannan suka fito Azeema sai faman matsar kwalla takeyi da ta tausayawa bestyn tata addu'a tayi mata Allah yabata lafiya office din shi sika qara komawa dukan su bayan shigarsu ne saleem yace sir bari inje kan aikina anajirana ke kuma saura ki qara yin wani wajen kiga yanda zanyi dake anan yana gama fadar haka ya fice daga ciki dan har yanzu haushinta yake ji,haka ta qari zaman ta shiru ba magana dan har yanzu be kulata ba ko kallonta ma beyi ba har aka kira sallah ya miqe yana niyar fita yace kishiga ciki akwai toilet aciki zamuje masallaci yana gama fada be jira amsar taba ya fice ajiyar zuciya ta sauke da daman duk atakure take dashi zaman da sukayi waje daya sai taji duk ta qosa tabar wajen amma ba dama,miqewa tayi taje tayo alwala bata tsaya duba sallaya ba ta curo dan kwalinta ta shimfida tayi tayar da sallah bayan tagama tayi addu'a ta nike ta koma inda take bata dade da zama ba suka shigo shi da saleem shiya fara shigowa yazauna a mazaunin sa sanna saleem ma yasamu kusa da ita ya zauna tare da mika mata ledar hannun sa da ya karbo mata abinci acikin hospital din takeaway ce aciki sai drink da water saida ya bude mata sannan ya miqa mata yana bata yace bari inkoma kici abincin sosai sannan idan da akwai wani abun da kike so saiki gaya wa yayanki ko kice yakirani yagaya min da ba yanzu zan dawo ba tace to nagode adawo lafiya yace Ameen sanna yajuya yace sir sai anjima, "ok" yace mishi kawai sannan yacigaba da abun da yakeyi shikuma ya fita,
da farko da kinci tayi amma ganin tana jin yunwa gashi kuma ba kallonta yake ba yasa tafara ci a hankali sai kace wacce akace sai taci ta dole har tagama kwa be kalle taba ahaka har aka qara kiran sallah yaje yayi ya dawo lokacin itama ta idar da tata,saleem ba dawo ba sai daf da magari ba yana shigowa yace ta taso su tafi sallama sukayiwa dr. Shettima sannan suka fita.......
*BOSSAY*
yau tunwajen la'asar ake neman dadda amma ba aganta ba hankalinsu duk yabi ya tashi ko ina sundu ba amma basu ganta ba abunde yafara basu tsoro dan yanzu sallar isha'i ake kira amma bata dawo ba haka kowa ya wuce dan gabatar da sallah kafin adorable daga inda aka tsaya bayan sun idar da sallah a masallaci bossay yafito yabiyo hanyar da wowa gida yana ta faman sauri yazo daf da gate din gidan sai yaga kamar gibtawar mutum ta gefen shi da har ya share ze tafi sai kuma yafasa yabi inda yaga anyi yana zuwa kwa yaga dadda ta rabe ajikin garu da mamaki ya tsaya yana kallon ta yama kasa magana ganin yaganta yasa ta harare sa sannan tace to uban sa ido ashe ka ganni ni wlh banason ganin ka shiyasa ma na buya inbari sai ka fara shiga sannan inshigo amma saida idon ka ya hango ni,
da qyar ya iya budar bakinsa yace I na kika je sai yanzu kika dawo duk kinbi kintayar wa mutane da hankali kallon sa tayi sannan tace to ubana shaqeni ingaya maka tunda kaine ka haifeni ko kuma mijina sukadai ne ne nasan zasuyi min irin wannan tambayar to bazan fada ba ta gama maganar tana ratsawa ta gefen shi zata wuce hannu yasa ya ruqota sannan yace dadda baki da gaskiya gashinan nagani a idonki kuma tunba yauba na fahimci baki da gaskiya akwai wani abun da kike boyewa dadda yau inason sanin ko ke wacece kuma a ina kika samo Ameesha daga gani ba jininki bace ita saboda ko kadan bakwa kama kigaya min gaskiyar wacece ke in bahakaba kuma wlh zandau mataki akanki ko in hadaki da 'yan sanda watakil su zaki gaya musu gaskiya idan nu baki gaya mana ba ya qasa fada tare da dawo wa gabanta yana qara cewa ke nake saurare yanzu nake sonji kuma dole kigaya min inba hakaba daga nan sai police station dan ko gidan nan bazaki shiga ba in kuma kina ganin qarya ne gwada kiga aiki da cika wa.............✍
*yauwa naji wasu suna ta tambayata wane group za sushiga a page din baya ai na fada nace duk wanda yake a facebook yayi searching din group din sarki SAMEER sannan yayi join anan zanringa yin posting....
Yan WhatsApp kuma suyi min magana ta number ta insaka su a group din whatsapp 08124226526*
Kar kumanta da comment ko like da share..
[3/15, 11:04 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode40-41
""""""""""""""""""""""""""""""""""
Tunda yafara maganar dadda take binshi da kallon mamaki dan ba qaramin mamaki yabata ba saida taji yayi shiru sannan ta kallesa tun daga sama har qasa ga mamakinsa saiga kawai tasaki murmushi be gama mamakin ba saida yaji ta tace to bismillah mutafi ko ance maka ina tsoron 'yan sanda ne ni bana tsoron kowa sai ubangijin da ya halicceni dan haka ka kaini gaba da wajen 'yan sanda ma inyaso su kasheni bashikenan ba tana gama fadar haka fusge hannun ta daga ruqon da yayi mata sannan tace muje mana ya ka tsaya shi harga Allah tsoro ma tabashi sai yaga kamar ma ba itaba to kode mutanen boye sun shafeta ne inbahaka ba kalli fa ba alamar tsoro a tattare da ita kuma shi yayi hakane dan ya tsoratata sai gashi kuma taqi tsoratan katse mishi tunani tayi dacewa kaga kana batan lokaci nikazo mutafi amma still de yakasa tanka mata koda kalma dayace suna cikin haka faruq ya qaraso gurin da saurin sa yana zuwa ya rungume dadda yana cewa sweet heart ❤ ina kika shigane duk kinbi kintayar min da hankali bakiga har na rame yafada yana raba jikinsa da nata kallon shi tayi tace nibanga alama ba gakanan bulbul dakai harma qiba ka qara a iya yau daman kafiso intafi ko fuska yadan bata yace kefa wlh matsalace dake duk ba wannan bama gaya min inda kikashiga aka nemeki aka rasa har nafara tunanin zuwa gidan radio da gidan tv a fara cigiyar ki koda gawar kice muka samu hankalin mu ze kwanta amma fa da sai nafi kowa shiga damuwa idan naga gawarki kin mutu kinbarni hannu tasa ta talle mishi qeyar sa tace saide kai ka mutu amma baniba kawai saikai ta jamin mutuwa tode gashi na dawo da raina kuma mutuwa sai ka mutu kabarni dan sa naga tattaba kunnen jikata katseta yayi da cewa to kin manta dani zata samomi ki tattaba kunnen idan kuma na mutu to taya zaki samesu daquwa ta cila masa tace kaifa dadina da kai baka da ta ido wlh kuma nama fasa baka itadin wani zanbawa dariya yayi yace to baga kiba inkika hanani ita ai sai kiban kanki ko daman tunda nace ina sonta kike kishi da ita kinga dan sawal wali zaki liqe min ko to ni bake nakeso ba nafison kamar ni yafada yana kallon jikinsa sai kuma yakalleta tare da daga gira daya banza tayi dashi sai daga baya kuma tace kai ni banda lokacin shashancin ka yanzu katafi kabani guri yar dariya ya qara yi sannan yace intafi ke kuma fa ai qafata qafarki kizo mushiga daga ciki kigaya mana inda kikaje juyawa tayi ta kalli bossay da yayi tsaye agun ya hade hannuwan sa a kirji ya zuba musu ido kawai kamar wanda aka dasa agun abun duk yabi ya isheshi yarasa ma mezeyi mata,
tana maida dubanta ga bossay sannan tace ko kafasa ne mutafi mana sauke hannun sa yayi bece mata komaiba yabi ta gefenta yayi wucewar sa dariya tayi aranta tace yo ni yaro wane darene jemage be ganiba har ni zaka dagawa hankali to uwarka ma kar nake kallonta bare kuma kai haihuwar yanzu yanzu mtsw taja tsaki da qarfi faruq ne gakalleta yace ke kuma ke dawa kike tsaki ko maganar da na fada ce take miki ciwo to kiyi hakuri zan aureki amma sai lokacin da jaki yayi tsawo falwaya tai ganye hararar sa tayi tace naga alamar kafara shaye shaye ni wuce mutafi gaba yayi tana binshi ahaka har suka shiga cikin gidan suna zuwa falo suka tarar da Ammi nafaman yiwa bossay fada wai tana yi mishi magana yayi mata banza ya shigo gida ko sallama babu sai faman hade rai yakeyi shigowar sune yadaka tar da ita da sauri ta qarasa kusa da dadda tare da rungume ta tana cewa faruq a ina kasamo ta dadda ina kika shiga duk kintayar mana da hankali tafada tana raba jikinta da nata tana jiran amsar ta dadda ta dan saki murmushi tace ayya kuyi hakuri dan Allah wlh gidan wata qawata naje lokacin da na fito kuma kina bacci shiyasa kawai na tafi ban sanar dake ba gashi kuma hira tayi dadi bansam lokaci yaja haka tana gama fada ta samu kan kujera ta zauna Ammi binta tayi da kallo amma bawai dan ta yarda da abun da tafada mata ba kawai de zata rabu da ita tunda de bataso ta fadi gaskiya to sai su rabu da ita dan haka kawai saitace to ai shikenan tunda kindawo lafiya amma daga yanzu duk sanda kikaji kina son zuwa guri kisanr dani tuk lokacin fitar taki tayi sai faruq yakaiki ko kuma Aliyu ko basa nan ma ai aysher zata iya kaiki amma dan Allah karki qara fita bada sanin kowa ba tafada ayayin da take nufar kitchen dadda to kawai tace mata sannan ta ja bakinta tayi shiru faruq ne yace mata to kinji de dan haka sai kiringa fada ni kuma kullum zankaiki ai kece kedin ta dabance dole ko me nakeyi inbarsa inzo inkai amarya ta ko ina takeso amma wlh kidena fita ke kadai dan a unguwar nan akwai 'yan yankan kai zasu daukeki suje subawa aljanun su ke shikenan kin tafi kenan yafada yana qumahe dariyar sa dan yasan yanzu zata fara yi mishi bala'i ........
Ilai kuwa yana gama fadar haka ta haushi da duka waikai dan Allah yaushe zaka dena jawa mutane bala'i suna zaman lafiyar su baka da zance kullum sai yiwa wani mummunan fata to koma mekake yi ya koma kanka sannan tace kaini dan Allah ma daga yau karka qara zuwa inda nake tunda baka da halin kirki dan kaga ina wasa dakai shiyasa ka rainani to zan dena ka kusa dena ganin dariyata suna cikin wannan abun nasu,
su Ammi suka fara fito da abinci ita da sannan suka jere akan dinning faruq ne yafara miqewa sannan yamikawa dadda hannu wai ta tariqe ya tasheta amma sai taqi harda juya masa kai irin gayawa qeya dankwali yabaka amsa dariya yayi yace kinsan de daukar ki ba wahala zata minba dan haka gwara kitaso inkuma ba hakaba hmmm kinsan sauran tana jin hakan tasan kuma bata ido ce dashiba tsaf ze iya aikata hakan dan haka ta miqe tace kaide wlh kafiya takura jan hannunta yayi yace naji koma me zakice saida yaja mata kujera sannan yasake ta ta zauna bajimawa sauran yan matan gidan ma duk suka fita kowade ya hallara "amma banda bossay da tun shigowar su da yaganta ya yashi daga wajen yatafi part dinshi dan acewar sa yana son kasancewa shikadai san yasamu damar tunani dayawa ko ze gano wani abun"
Ammece tace wa mimi zekikira yayanku yafito shi muke jira da gudun ta kwa ta tashi ta nufi hanyar dakin shi bata dade ba ta dawo tace yace wai yaqoshi baya jin yunwa "ok"Ammi tace sannan furairah ta fara yin sarving dinsu nande kowa yafara cin nasa bamai magana acikin gurin yayi shiru sai qarar cokula kawai daya bayan daya suka fara tashi daga nan wasu suka wuce domin su kwanta wasu kuma suka zauna a falo suma kuma bayan wani dan lokaci kowa yatafi ya kwanta,......
"Washe gari bayan sun kammala breakfast suna falo dukan su dadda tacewa faruq to dan albarka qyande alqawari cikawa sai kazo mutafi ko kallonta yayi sannan yace to je kishirya kifito nutafi Ammi ce tace ina kuma zaku yace asibiti zankaita ance yau doctor din ze dawo shiyasa tace inkaita ta gani,
Ammi tace to kuna da tabbacin ayu ze dawo kuma ayau zefara yi mata aikin ni inaganin da kun hakura da zuwan nan kubarwa gobe koma jibi lokacin komai yafara daidaita kinga sai kije hankali kwance ko yakika ce ai hakan yafi ko tafada tana kallon ta dan jin abunda za tace dadda hade rai tayi tace nifa komai zaki fada sai de kifada dan koda 'assayada dita sai naje Ammi shiru tayi sannan tace to Allah ya kiyaye hanya Allah yabata lfy sai kundawo faruq idan akwai wata matsala sai kayi gaggawar sanar damu yace to Ammi yana fada yace to ai sai kitashi mutafi ko tashi tayi ta gyara mayafinta da ta ruqoahi ahannu tun lokacin data fito daga daki tana gama gyarawa faruq yace bari indauko mukulkin motar tace to sannan ya haura sama da gudu yana shiga ba jimawa yadawo riqe da mukullin motar "ba bata lokaci suka fice daga falon suna fita suka shiga mota faruq ya tayar da motar sannan yajata da gudu suka bar gidan gudu yafara yi kamar yanda yasaba saida dadda ta dakatar dashi sanan yadan rage gudun yana tafiya daidai shi ba guduba shi ba ahankali ba ahaka har suka qarasa.....
tundaga baking gate suka ga anata share share daza sushiga kwa saida aka tsaidasu aka bincika su sannan suka shiga ciki kuwa jama'ane ta ko ina kowa da abun da yakeyi ana ta gyare gyare sude sunga ikon Allah basu san neyake faruwa ba komai za ayi oho basu da me basu amsa parking yayi sannan suka fito suka nufi ciki bayan sun shiga kuma sai suka rasa inda zasu dosa da qyar de suka iya kai kansu wajen da suka tsaya ranar nan dadda tace to kaje kakira mana shi mana muji ya ake ciki ko shiru yayi sannan yace nifa dadda wlh ba inda nasani kawai mu tsaya anan idan Allah ya kawo mana wani sai mu tambaye shi tace in kuma bawanda yazo fa sai muyi ta zama kenan yace in Allah ya yarda ma baza murasa ba "yana gama rufe baki kwa sai ga dr.shettima kamar anjefoshi sai faman sauri yake harze gotasu ze wuce dadda tayi saurin dakatar dashi tace bawan Allah dan Allah tambaya muke ganin ita tsohuwace yasa shi dakatawa duk da irin saurin da yakeyi ahankali yace inajinki tace dan Allah daman mune wadanda muka kawo wata yarinya da za ayi mata aiki akace sai babban likita yadawo kuma ance yau ze dawo shine muka zo muji ko ya akciki dan dawowa yayi kusa da ita sannan yace ok to kujira yanzu haka ma da kuka ganni sauri nake zanje na dauko shi a airport dan ko gida ma basu san da saukar shiba yace nan ze fara zuwa idan ya dubata sai yaje gida dan haka ku kwantar da hanjalinku yanzu zamu dawo tare kujirani hamdallah dadda tayi sannan tace to shikenan Allah ya dawo daku lfy gsky naji dadi sosai kayi sauri kaje dan Allah dan na matsu inga anyi mata aikin nan tadawo gareni jinjina kai yayi sannan yajuya ya fita yana fita ya afka mota yajata a sukwane yayi waje yana zuwa ya doka horn da sauri gate man ya wangale mishi gate din shikuma yadanna hancin motar ya kwasheta a guje ya fice gudu kawai yake ba qaqqautawa cikin yan mintina kadan ya qaraso airport ✈yana zuwa kwa yaci sa'a be makaraba domin lokacin da yazo lokacin jirgin yagama sauka Hamdalah yayi dan duk azatonsa idan yazo ze tadda shi yana jiran sa shiyasa yake ta gudu saigashi kuma yazo akan lokaci fita yayi daga motar ya tsaya agaban motar yana jiran fitowar sa sabda already jirgin yagama sauka dan har wasuma sun fara fitowa saida yadade agun dan yana tunanin ma mutanen ciki sungama fitowa gaba daya amma begansa ba to kode be tahoba sai kuma yatuna ai baya magana biyu tunda harya kira yace yataho yadauke sa to kwa yasan dole yataho din kuma watakil abun nasane ya motsa yanzu haka yana cikin jirgin sai yaga damar fitowa sannan ze fito gajiya yayi da jiransa dan haka yafara takawa zuwa gaban jirgin da niyar ya leqa yaga ko yana nan din dagaske tunkan yaqarasa ma yaga ansako qafa daya dakatawa yayi saboda yana da tabbacin shine dayar qafar aka sako ahankali kamar ba a so ake ajiyeta sannan yafara saukowa gaba dayansa har ganganr jikin sa ta bayyana tundaga qasa nafara kallonsa har zuwa sama bansan lokacin da na sume ba na dawo saboda tsabar tsorata danayi bazan iya kwatan ta muku abun da nagani ba yanzu dole sai nabari na kwakwalo jarumta zuwa gobe sai in bayyana muku........✍
*tode daga yau nagama posting kamar yanda nagaya muku sai a group biyu kacal zan ringa yi saide kuma ko wani ze iya yin share to another group*
Follow me all👇
wattpad@xeemat
Arewabooks@Azeemadahiru
Facebook @Azeemadahiru(xee
Whatsapp@~~~~~writer~~~~~
My WhatsApp number is 08124226526
💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode42-43
""""""""""""""""""""""""""""""""""
tundaga qasa nafara binsa da kallo har zuwa sama masha Allah dogone amma bacan ba sosai yana da dan budewa da faffadan qirji gashi da cikar haiba kallo daya zakai mishi kagane wannan ba irin sauran maza bane shidin na dabanne ya shabam bam da sauran danni tunda nake bantaba ganin mutum me irin zubin halittar shi ba domin abar kallo ce koda ita kadai akabarka akace kai ta kallo kar ka kalli fuskar shi to hakan ma ba qaramin dadi zemaka ba domin zakai ta kallane batare da kagaji ba tunda nayi mishi kallo daya jiya haryau bandawo daidai ba sai tunanin shi nake jikin shi sanye yake da jens ne yellow sai rigar ma yellow ce sai wacce ya dora akai kamar ta sanya me gashi gashi ita kuma baqace kuma ta sauko mishi qasa har wajen gwiwa kuma tana da huciki mma besaka hular ba ahankali nafara bin fuskar shi da kallo fari ne sosai har wani jaja yake kamar idan kasa yatsa katabashi jini ne ze fito tundaga kan lips dinshi nafara bi da kallo dana kasa gane wane irin kalane ko kuma abun yashafa oho ammade gashi nan kamar red kamar pink kalar tayi kyau sosai kuma ba babba bane dan qarami ne amma ba sosaiba sai dogon hancin shi sai idanun sa dara dara gasu farare tas dasu sannan sexy ne sai eyelashes din sa dogaye ga cika kamar na mata sai eye brown dinsa da ta wani fidda shap kamar anyi shaving dinta asaite take gata baqa kamar ansaka mata kwali sai gashin kansa da yake akwance luf yasha gyara dan harya zubo kan goshin anyi masa wata kanan nada yayi kamar macaroni sai Bluetooth da ya maqala akunnen shi guda daya hannunshi daya a cikin aljihun rigar jikin shi dayan kuma yana ruqe da trolley ahankali yake tafiya kamar bayaso da sauri dr.shettima yaqarasa gurin sa tare da yin hugging dinshi tare da cewa you are well come my man I'm so happy to see you I wanna miss You too much duk wannan abun da yake besamu arzikin anyi mishi magana ba kuma yana tsaye ko motsi beyi ba bare kuma yamayar masa da hugging din dayayi masa saida yagaji dan kansa sannan yataba jikin shi danashi yana ta faman sakin murmushi da gaske de yaji dadin dawowar tasa kuma qin kulasan dayayi be damesa ba hannu yasa yakarbi trolley din hannun sa sanna ya ruqe hannun sa suka fara tafiya har suka qarasa wajen motar sannan ya bude mishi ya shiga sai ya bude back seat yasaka trolley din sannan ya zagaya ya shiga mazaunin driver yazauna tare da yiwa motar key tare da yin reverse yasai ta kan mota sannan yafara tafiya a tsanake dan juyawa yayi ya kalle sa saiga ya kwanatar da kansa jikin hannun kujera ya lunshe idon sa kamar me bacci ganin hakan yasa shi yin shiru shima dan yasan tunda yaganshi haka to ko meze ce mishi ba amsa ze samu ba dan haka gwara kawai yayi shiru shima,,
ahaka bawanda yayi magana har suka qaraso hospital din yana gama parking yaqara kallonshi tare da kiran sunan shi yace SAM muqaraso fa shiru ba amsa kuma har yanzu be bude idonsa ba saida yagama shan qamshin shi sannan ya bude idon sa yadan kallishi batate da yace komai ba kuma yabude motar yafita da shima budewa yayi ya fito yarufe qofar yazagayo ya koma kusa dashi yace ka tsaya ko sai na dauke kane sai yanzu ya bashi amsa shima ba bude baki yayi ba kwai uhm yace mishi dr. shettima sai yadanyi murmushi yace ai zan iyane kar ka ganka wani qato dakai ba wahalar dauka zakamin ba jinjina mishi kai yayi sannan yafara tafiya ba tare da yabashi amsa shima bayansa yabi dake kowa yasan da dawowar sa yasa ba kowa awaje kowa yakama aikin gabansa gudun jawa kai matsala any mistake game over qaramin abu zakayi yayi firing dinka dan haka kowa yake taka tsantsan idan yazo dan surabu lafiya tunda ba dadewa yakeyi ba idan yazo,
yana tafiya yana kallon asibitin har suka shiga ciki nanma kalla yaringayi office dinshi asama yake dan haka direct suka nufi sama saide suna dab da fara hawa benen saiga dadda tsudum abayansu tan cewa to yaza kutafi bayan kasan tundazu muke jiran ku tsayawa dr.Shettima yayi saboda yagane muryarta amma banda dayan dan har ya qarawa motarsa mai be tsaya sauraron taba duk da yasan dasu ake magana dr.shettima ne yace kiyi hakuri baiwar Allah yanzu yadawo kinga dole sai yadan huta tukunna ze samu damar fitowa kuqara hakuri tunda saboda aikin nata nema yazo nan da baze zo bama kujira kinji baba jiki asanyaye dadda tace to aishikenan yafito lafiya munade jiransa yace to karkidamu bawani dadewa zamuyi ba yana fada ya wuce shima dadda komawa tayi kusa da faruq, faruq na ganinta yace dadda yanaganki haka me ya sukace miki tace bansani ba din ni wlh banma san neye amfanin ka ba kazo kayi zaune nida nake mace ni nake qoqrin jin ba asi kaide anyi malalacin namiji ni kakiramin wancan yaron duk wulakancin shi yafika wayewa da shine da tuni yayi abun da yadace amma kai sai wani noqewa kakeyi saikace dan qauye kwata kwata baka wayeba sai iya shiganta ka anan kafi kauri dariya yayi sosai yace lalle dadda yanzu nidin ne ban waye ba ki kallenifa kina ganina kinga wayayye dan zamani yafada yana wani kada kai harda juya ido saikace mace kasake dadda tayi tana kallonsa tace ikon Allah kai abun naka kullum gaba yake ji yanda kake abu saikace mace wannan ce wayewar da ancuci wayewa wlh da ka waye ai baza ka tsaya anan ba ni wlh nama yi danasinin tahowa dakai daman wancan yaron na lallaba muka taho yace au yanzu dadda hakan ma danayi miki bazaki gode min ba saide ki ta kusheni kina yabon wani to bari intafi gida sai kikirashi yazo din yana gama fada ya tashi yana niyar fita daga wajen da sauri dadda tace la ai da wasa nake dan albarka tsokanar ka fa nake dawo muzauna ai yanzu komai yayi daidai tunda na tambayo kuma yanzu zasu fito tafada tana danyi murmushi kwabe fuska yayi yace Allah kisake ni intafi bazan zauna ba kuma daga yau bani bake munkunce tace haba dan albarka ai nasan baza muyi haka da kaiba ko baka so inbaka jikar tawa inde kanaso dole kazauna dani inkuma bakaso shikenan na yarda mukunce din kuma in munkunce baza mu sake daurawa ba tafada tana mika mishi hannu alamar sukunce din sai yamaqe kafada yaqi mika nashin yazata da gaske take dariya tayi sannan tace ja'iri ai nazata zaka yarda din ashe baza ka iyaba banza yayi mata ya koma inda yatashi yazauna tare da juya mata baya wai shi adole yayi fushi da ita itama kusa dashi ta dawo ta zauna tana dan dariya qasa qasa saboda kar yajita,
dr.shettima yana zuwa bakin qofar yadan kwankwasa sannan shiru ba amsa saida yadanyi jiran kamar 1 minutes sannan ya bude ya shiga ciki be wow aljannar duniya office iya office ya hadu iya hasuwa kamar ma ba office ba abubun ciki komai farine gashi yasha gyara tunkan zuwan shi daman kullum sai anshiga an gyara duk da bayana table din farine sai abubun kaine kawi suka kasan ce black sai kujeru guda biyu na zaman wan inya shigo ze zauna sai fridge shima fari saide shi sai fulawoyi da akayi ado dasu sai wani tamfatsetsan hoton shi da ke maqale da bango kana shigowa dashi zaka fara cin karo saboda yana facing din qofar shigowa suka dai ne aciki sai qofofi biyu danake da tabbacin daya kitchen ne dayar qofar kuma bedroom ne,......,
dr.shettima yana shiga ciki sai yaga baya nan dan haka sai kawai ya nufi bedroom din dayake da tabbacin yana ciki nan ma saida yayi nocking sanna yadan qara bashi lokaci idan ma wani abun yake ya gyara saboda yasan ba lalle yayi mishi magana ba kai tsaye ya tura qofar yashiga ciki da mamakin sa yana shiga yaganshi a baje akan bed ko takalmi be cire ba qarasawa yayi gabanshi ahankali yakira sunan shi amma shiru ba amsa saida ya kalleshi sosai sannan ya fahimci ashe har bacci yayi awon gaba dashi adan kankanen lokaci ysugunnawa yayi yacire masa takalmin qafar sa sannan yagyara masa kwanciyar sa yafito daga dakin har ze fita kuma sai dadda ta fado mishi tana can tana jiranshi gashi kuma me kankat din ya kwanta bacci besan kuma lokacin tashin shiba dan ze iya daukar lokaci yanayi gashi kuma qaidar shice idan yana bacci ba a tashinshi sai yaga damar tashi dan kansa fita da har yazauna a office din Nada sai kuma ya miqe yafita da tunanin idan ma ta tambayeshi zece mata gashi nan yanzu ze fito daganan kuma yasan bazata ce zata nemo shiba dole ta hakura idan kuma ta gaji ta tafi da wannan shawarar yafito ilai kuwa yana zuwa yana shirin bin wata hanya caraf yajiyo muryar ta tana cewa ina dayan yake naga ka fito kai kadai juyowa yayi yana kallonta ganin tan dayayi sai kuma yaji kawai baze iya yi mata qarya ba dan haka sai kawai yace wlh ansamu matsala tsayawar danayi anan wai kafin inshiga har bacci ya daukeshi yanzude zamu jira yatashi idan yatashi zan sanar dake idan kuma kungaji zaku iya tafiya ai baza aitaba yimata aikin batare da saninkuba dole in anzo yi za akiraku asanar daku sai kuzo yagama fada yana kallon ta amma ga mamakin sa wai sai yaga tana hararar sa zaro ido yayi sannan yace wlh baba za akiraki kar kidamu wata hararar taqara maka mishi sannan tace ba inda zani shi waye da baza atasheshi idan yana bacci ko sarki ne ai bazaice karc atasheshi ba naga alamar sai kwana kwana kuke yi kuga yamin gskiya idan kunkashe ta sai kufada bawai kuyi ta jamana raiba,maganar ta taso ta bashi haushi dan jin abun da take cewa ranshi ya baci dan haka yace kinga mu ba mugaye bane kuma idan ma mutuwar tayi me zehana mu sanar daku ko tsoron ku zamuji ne mungaya miki iya gaskiya ta amma kuma kina wata maganar daban yafada yana qoqarin barin wajen tace to ko uban waye shi sai na tashe shi inga uban dazeyi min tun safe nake jira anan amma kuma yazo yayi wucewar sa ya kwanta yakama bacci to wlh sai na tasheshi tana gama fadar haka tafara hawa saman benen da sauri yace ke kinsan waye kuwa kike wannan maganar kinaso kirasa ranki ko to wlh duk yanda kike daukan kanki yafiki iyawa ko kulashi batayi ba duk da tanajin maganar da yakeyi mata wacce bata kwanta mata kuma zata dawo kansa yanzu so take tagama da dayan ganin taqi sauraron sa yayi saurin binta abaya yana kiranta amma taqi tsayawa,
Furuq ma dake can yana hangosu baya jin maganar dasuke yi da yaga de kamar ba lafiya ba yasa shi tasowa shima yabi bayan su ,
dadda natafiya dr.shettima yana binta yana kiranta amma taqi sauraron sa sai magiya yake mata faruq da take jin maganar da akeyiwa dadda amma taqi tsayawa da gudu yayi yashi gabanta yana cewa wai dadda meye hakan ana tayi miki magan amma kinki tsayawa kallonshi tayi tace kai ka matsamin ko inbi takan ka yace walh bazan barki kije ko ina ba daga nan wajen tace to ubana,
dr shettima yaqaraso kusa da su yace dan Allah kiyi hakuri wlh ze iya jiyowa kun tsaya abakin office dinshi dadda kallon office din tayi taji dadi kwa da yafada mata saboda daman tunanin da take kenan saboda batasan inane office din nashiba amma yanzu tunda yagaya mata magana ta qare gurin ta nufa tana qoqarin shiga faruq ya ruqeta yana cewa dadda kibar fa suna cikin cecekucen su tana sai tashiga sukuma suna hanata da bata hakuri, ahankali suka ga anfara bude qofar dr.shettima ne yafara cewa ai shikenan hankalin ki ya kwanta kin ta sheshi qarasa bude qofar akayi shine ya bude yafito daga ciki be kalli kowa ba ahankali ya bude bakinsa yafara magna yana cewa kasallame su sudau yarsu sukaita sukaita wani wajen bazan duba taba yana kaiwa nan yayi gaba be tsaya jin maganar kowa ba tabbbb...................
Comment and share plss
[3/17, 9:37 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode44-45
""""""""""""""""""""""""""""""""""
jitayi andafata da sauri ta dago tana binsu da kallo sai kuma tasake sakin wani kukan gaba dayansu saida tausayinta yakama su musamman faruq na hannun damarta sai yaji be kyauta mata ba da yatafi yabarta itakadai Ammi ce ta tsugunna tare da rungumeta tace daddda dan Allah kiyi hakuri kikwantar da hankalin ki yazaki zauna ki ta kuka anan gurin so kike ki haifarwa kanki damuwa shiru tayi bata iya cewa komai ba har Ammi tagama ta saketa tare da zama akusa da ita tana qara lallashinta har tasamu tayi shiru amma taqi yarda ta kalli kowa hakan nan taji abun da tayi yasa taji kunyar su bayin Allah duk abun datale musu amma basa taba gajiyawa gurin taimakonta faruq ne ya tsugunna agaban ta yace dan Allah dadda kiyi hakuri kinji Sweet heart dina bazan qara tafiya inbarki ba nasan duk ni najawo miki wannan kukan nazata zaki taho idan kikaga natafi ashe bazaki iyaba I'm sorry sweetheart dan shafa kansa tayi sannan tace ba komai dan albarka ni baka min komai ba ni yakamata ma na baka hakuri koma meye ni najawa kaina sannan ta juya gurin Ammi yace ba abun da zance muku saide addu'a Allah ya biyaku da irin kulawar da kuke bani iya haduwa ta daku bazan taba mantawa daku ba harqarahen rayuwata duk abun da nake muku baku da buri saina kuga kuna kwantar min da hankali batare da kunsan ko ni wacece ba kun rukemu hannu bibbiyu nida jikata Allah yasaka muku da alkhairi yabiyaku da gidan aljanna ni yanzu tawa ta qare tunda nasan Ameesha bazata rayuba zan dauke ta mukoma inda muka fito sai ayi ta axiyarta acan nikuma daga yau zan rabu daku amma alfarma daya nake nema agurin ku kutaimaka ku fito min da ita sannan kudora mu amota ku bada kudin idan kun koma gida a kwai kudi adakin danake kwana a qarqashin kayana ku dauka na barmuku su gaba daya inkukai min wanna ma kadai ya isa kar kuma.....bossay ne ya dakatar da ita dacewa haba dadda wace irin magana kike yi ne kina fadar abun da baze taba yiyuwa ba ba inda zaku kuma Ameesha bazata mutu ba a yau ko gobe za suyi mata aikin ki kwantar da hankalinki tace hmm wanda ze mata aikin yace baze yiba kuma ance idan yafadi magana ba ya canzawa magana daya yake kuma ni naga alama saboda idan kaga mutumin kamar ba mutum ba ni watakil ma aljanine masu shigar mutane daga ganin shi ba imani a tattare dashi be da tausayi ko kadan duk jiran da mukayi mishi fa wai yana zuwa ya kwanta yakama bacci hayaniyar muce ta tasheshi wannan qaramin dalilinne ma yasa yace baze yiba dan bashi da tausayi yarinya a kwance kusan sati biyu amma yanzu yace baze yi mata ba hmm daman wasu masu kudi haka suke,
ni inaji ajikina yarinyar nan bazata tashiba dan haka kar ku wahalar da kanku kawai kubar ni intafi da ita tafada tana share hawayen dake zubo mata,
faruq harda hawaye yace dadda dan Allah kibar wannan batun in Allah ya yarda zata tashi tayi rayuwa kamar kowa,bossay ne yadora dacewa ko nawane zan kashe akanta ko sunqi yiamata zan dauke ta ko qasar wajene inkaita ayi mata sai inda qarfina yaqare akan samun lafiyar ta yanzu bari inje inyi magana dasu asan abunyi yana kaiwa nan amaganar sa yayi hanyar zuwa office din dr.jamil,
Ammi da gaba daya jikin ta yayi sanyi ta bude baki da qyar tace hakuri zaki amma ba inda zamu taba bari ki tafi kina tare da mu in sha Allah saide mutuwa ta raba mu yanzu bari yadawo muji yanda za ayi amma kicire duk wani tunani aranki kabar damun kanki da yardar Allah Ameesha kamar tasamu lafiya zakici gaba da rayuwa da ita kamar da kinji tafada tana share mata hawayen da ya zubo mata,murmushin yaqe dadda tasaki domin maganganun da suka fada tareda da nuna kulawar su agareta dan haka be kamata tayi jayayya dasu ba gwara kawai tabisu yanda suke so hakan sai yafi musu dadi dan haka kawai sai tace to shikenan Allah yasa nagode sosai da kulawar ku Allah yayi muku abun da kukai mana Allah yatai makeku akan duk halin da kuka tsinci kanku Allah yabiyaku da gidan aljannar Firdausi da ameen duka suka amsa mata sannan Ammi taci gaba da bata baki akan ta maida komai ba komai ba dahaka de har suka samu ta dan sauko tasaki ranta........
bossay yana qarasawa office din yayi nocking akabashi iznin shiga sai ya tura qofar tare da shiga ciki da sallama abakin shi abayan yaqarasane ya niqawa dr.jamil hannu suka gaisa bayannan kuma yafara yimasa bayanin abun da ya kawo shi shikuma sai yace mishi ai yanzu bashine me kula da itaba ya miqa file din gurin dr.shettima shikuma zebawa Sam wanda zeyimata aikin saide yaje yasame shi yace ok tare da miqewa yana mishi godiya har yakai bakin qofa sai kuma ya dakata tare cewa yau dan Allah ko zaka kwatan ta min inda office din nashi yake dan bansan shiba dr. jamil ya kwantan ta mishi kamar yanda ya bukqata godiya yaqara yi masa sannan ya fita directly ya nufi inda aka kwatan ta masa din kwankwasa qofar yayi aka bashi iznin shiga bayan ya shiga ya tadda su aciki shi da saleem yagane fuskar saleem saboda ranar da ya taimake su dan haka be manta fuskar shiba yana shiga da sallama dukan su suka amsa mishi sai yagaida dr.shettima shikuma saleem ya miqa mishi hannu suka gaisa sannan yazauna aka kujerar da take facing din saleem saida yadan qara nutsuwa sannan yafara bayanin ko shiwane da kuma abun da yakawo shi,
saleem ne yace gaskiya a kwai matsala yanzu maganar da nukeyi kenan yanda za a shawo kansa ya amince amma kuma matsalar itace yama qi daga wayar bare asan halin da akeciki abashi hakuri gashi ba asan inda yake ba itama tayi kuskure wallahi gashi yanzu kowa ya shiga damuwa,dr.shettima mane yace yanzu mafita daya ce kajata kutafi gida inyaso kubani zuwa gobe zan nemoshi duk inda yake zuwa gobe kuma in sha Allah zanyi iya bakin qoqarin ganin ya amince duk hanyar da zanbi ya yarda zanbi kuje gida kawai sai zuwa gobe idan daso samune ma kubari sai nakiraku dan Allah kar kusake zuwa da wannan rikitartiyar tsohuwar duk yanda mikai dashi zankiraka insanar dakai inaganin hakan sai yafi kawo mana solution ko yakuka gani,?
Bossay ne yace hakan ma yayi wlh Allah yasa adace gaskiya muna godiya bari inje kawai ka kiranin zuwa goben Allah yasa ya amin ce suka ce ameen sannan yafita daga office din yana qara yi masa godiya dan baqaramin dadi yajiba sai yanzu yadanji sanyi aransa"yana qara sowa gurinsu ya yagaya musu duk yanda sukayi amma yadanyi wa maganar kwaskwarima saboda dadda ta kwantar da hankalin ta aikam taji dadi dukan suma sundan ji dadin hakan dan haka cike da murna duk suka tashi suka wuce gida ran kowa fess saboda yar qaramar qaryar fa bossay yayi musu yace ya hakura kuma tun ayau ze fara dubata zuwa gobe za agama komai amma ance kar wanda yaje sai ankira su saboda anaso sai ta dawo cikin hankalinta sannan zasuzo suganta dan haka suke ta jin dadi musamman dadda da bakinta yama qi rufuwa,
Saleem yakalli dr.shettima yace yanzu kana ganin ze amin ce din ni ina ganin kamar kawai ka sallame su anan sai sukaita wani tunda kace baya magana biyu kuma tunda yayi haka har yaqi daukar wayar ka ai kasan dole yaji haushin kuma ba lalle bane ya amince
Saida yadan numfasa tare da furzar da isaka daga bakinshi sannan yace dole ya amince zan hadasa da wanda ya isa dashi a gida inde shi yace yayi mata to baze taba bijirewa umarnin sa ba zeyi mata din ko yana so ko baya so kaf duniyar nan shikadai yake daga qafa da jin maganar sa saboda yaba ganin girman shi dan haka kar kadamu yanzu gida zan tafi zanje insame shi acan nasan watakil yakira waya anzo andauke shi,
Yanzu bari inje gida in shirya sai in wuce can din yafada yana miqewa tare da fara har hada kayansa
saleem ma tashi yayi yace to shikenan sai gobe Allah ya kiyaye hanya Allah yasa adace yace mishi Ameen atare suka fito waje qulle office din yayi sanna yanufi hanyar fita yana zuwa ya shiga mota yabar asibitin yana kan hanya yana tafiya sai yazaro wayar sa ya lalubo wata number da naga ansaka my sister kira yadanna mata ana dagawa yace yauwa sister yakk tace lfy lala yayana nikadai sannan yace bakya nemana ko tace wlh aa bahakabane kawaide abunbuwane sukai dan min yace dan Allah fa aiki kike zuwa ko yayanane dake bamusani ba dariya tayi sannan tace 'yaya kuma ina yar qaramata a ina zan samo 'yaya yace bawani nan nide fushi nake dake daga can tace I'm sorry bro sai yace nadeji zankama ki yanzude nakiraki ne in dan saki wani aiki kin san me zakimin tace aa sai ka fada yadan yi shiru sannan yacigaba da cewa ina so kidu ban kiga Sam yana nan ko bedawo ba daga can ta bashi amsa da cewa yaya kamanta baya qasar ma nade ji ance ya kusa dawowa amma banji yaushe ze dawo ba sai yace a'a yadawo ai tundazu da safe naje na dauko shi daga airport muna tare kuma yafito na neme shi na rasa nakira wayar shi kuma yaqi daga dan Allah ki dan bincika har dakin shi kafin inqaraso yanzu zanzo nan sannan ki sanar da kowa da wowar sa ko zakiji wani yace yaganshi sai kifadan kinji tace dan Allah wai da gaske my bro is back amma bansani ba aikwa yanzu zan sanar momma kowa ma zeji kar kadamu tunda kagaya min kuma ai zance yaqare kamar ma sunjinm ne kasanni ba asani bama inaya bare kuma ance inyi yace yauwa sis shiyasa nake sonki kiyi sauri fa duk yanda ake ciki ki sanar dani saboda zan fara biyawa gida kafin intaho nan din tace to shikenan yanzu kuwa sai kaji ni yace to shikenan nagode sai anjima katse wayar yayi tare da furzar da iska daga bakin shi yace nagama plan A saura kuma nabiyu, kwana ya yanko da motar shi lokacin da yaqaraso unguwarsu yana zuwa bakin wani makeken gida yayi horn me gadi ya bude mishi ya shiga ciki be tsaya daidai ta parking ba kawai ya kashe motar tare da fitowa ya shiga cikin falon da sallama ya shiga ciki ba kowa a falon dan haka kawai ya nufi part din shi Kai tsaye anan nasamu damar qarewa falon kallo falone iya falo da ya amsa sunan sa zama fadar abun dake ciki ma bata lokaci ne amma kana gani kasan ba na qananun mutane bane domin yanayin yanda aka qawata shi abunde gwanin burgewa fito warshi ce tasa nade na kallon falon kar yakamani yana fitowa ya nufi upstairs yana zuwa yashiga wani daki bayan yayi sallama anbashi izinin shiga yana shiga yasaki murmushi me qayatarwa saboda tozali da yayi da mahafiyar sa kana ganinta kasan ita ta haife shi saboda tsananin kamar da suke yana zuwa yayi hugging dinta yana cewa nayi missing dinki hajiyata tace nima haka amma ya akai naganka tunyanzu lokacin tashi beyiba raba jikinsa yayi da nata sannan yace wlh wancan dan rainin hankalin ne yakeso ya cazamin kai tace wa kenan yace Sam mana tace yaushe yadawo bansani ba yace wlh dazu da safe naje na dauko shi tace to meyayi maka nan yabata labari aikwa tayi dariya sosai tace lalle wannan tasohuwa ta iya qarfin hali shi kuma baya ganin tsohuwace yadan daga mata qafa shide har yanzu baze canza ba yanzu to a ina kake tunani yake yace wlh bansaniba yanzude wayarki zaki dauko mu gwada kiran shi nasan inyaga number kice watakil ze iya dagawa tace to Allah yasa sannan ta miqa hannu ta dauko wayar a gefenta ta miqa mishi karba yayi yabude sanan yayi searching din number yadannan mishi kira saida tai ta ringing ba har yacire raima tana daf da katsewa kawai yaji andaga shiru yayi bece komai ba sai yamiqawa hajiyar sa wayar mirya qasa qasa yace yimishi magana karba tayi tareda kara wayar akunnen ta sannan tace Assalamu alaikum my son dake wayar a hands free take sai dan haka zasuji koma cikin murya qasa qasa kamar da budurwar sa zeyi waya ya amsa mata sallamar sannan yace hajiya Good evening I hope you are fine tace any thing is ok when you come back basanar wa sai yanzu naked sani daga can yace nace yagaya miki ai daman befada miki ba kenan tace eh sai yanzu yake sanar dani da sauri dr.shettima yadan daga murya yanda zejishi yace where are you tundazu kakidaga wayata ko ina kafi jin yayi magana yasashi gane cewa wayar a hands free akasakata bayaso kuma yabashi kunya agaban hajiyar dan haka sai yace palace yana fada kuma yakatse kiran bin wayar yayi da kallo sai kuma yayi hanzarin tashi tsaye sannan yace shikenan hajiya ngd bari inje kinga ma min komai sai nadawo yafada a yayin da yaqarasa bakin qofa Da addu'ar fatan nasara ta bishi sannan ya amsa yana qarasa fita daga dakin,
yana fita yafigi motar sa yabar gidan yana fita saiga kiran my sister yashigo da sauri yadaga tare da sa wayar a speaker sannan yace ya ake ciki ne da labari dariya tayi tace me dadi ma kuwa ai bawanda besan dawowar sa yanzu kuma nagayawa momma kana nemanshi shine ta kirashi tace yana ina yace yana hospital wani aiki yakeyi shine face idan yagama tana son ganinsa yanzu de maganar da nakeyi maka yana kan hanyar dawowa yace kai gaskiya na yaba qoqrinki ashe bema dawoba amma yanzu da hajiyata takirashi yace min wai yana nan palace gashi harna fitoma daga gida ina kan hanya tace wlh kawaide gafada maka amma be dawo ba yana kan hanya de watakil ma kuzo atare tunda tundazu akaje dauko shi yace ok saina shikenan sai naqaraso tace ok bey tafada sannan sukayi sallama ta tare dayin rejecteing din kiran sannan yaci gaba da deriving dinshi daman bawani nisa sosai a tsakaninsu dan haka be dade ba yaqarso masaruta yana zuwa kuwa be fito daga motar ba moto ci suka fara shigowa cikin masarautar ajere ajere sunkai wajen goma...........✍
*Yaunayi update guda biyu saboda ina tunanin ba lalle inyi gobe ba idan kuma nasamu lokaci nayi to shikenan inkuma banyiba sai jibi zakujini in Allah ya yarda,..*
Comment and share pls
Likes and vote............
[3/17, 9:42 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode46-47
""""""""""""""""""""""""""""""""""
jitayi andafata da sauri ta dago tana binsu da kallo sai kuma tasake sakin wani kukan gaba dayansu saida tausayinta yakama su musamman faruq na hannun damarta sai yaji be kyauta mata ba da yatafi yabarta itakadai Ammi ce ta tsugunna tare da rungumeta tace daddda dan Allah kiyi hakuri kikwantar da hankalin ki yazaki zauna ki ta kuka anan gurin so kike ki haifarwa kanki damuwa shiru tayi bata iya cewa komai ba har Ammi tagama ta saketa tare da zama akusa da ita tana qara lallashinta har tasamu tayi shiru amma taqi yarda ta kalli kowa hakan nan taji abun da tayi yasa taji kunyar su bayin Allah duk abun datale musu amma basa taba gajiyawa gurin taimakonta faruq ne ya tsugunna agaban ta yace dan Allah dadda kiyi hakuri kinji Sweet heart dina bazan qara tafiya inbarki ba nasan duk ni najawo miki wannan kukan nazata zaki taho idan kikaga natafi ashe bazaki iyaba I'm sorry sweetheart dan shafa kansa tayi sannan tace ba komai dan albarka ni baka min komai ba ni yakamata ma na baka hakuri koma meye ni najawa kaina sannan ta juya gurin Ammi yace ba abun da zance muku saide addu'a Allah ya biyaku da irin kulawar da kuke bani iya haduwa ta daku bazan taba mantawa daku ba harqarahen rayuwata duk abun da nake muku baku da buri saina kuga kuna kwantar min da hankali batare da kunsan ko ni wacece ba kun rukemu hannu bibbiyu nida jikata Allah yasaka muku da alkhairi yabiyaku da gidan aljanna ni yanzu tawa ta qare tunda nasan Ameesha bazata rayuba zan dauke ta mukoma inda muka fito sai ayi ta axiyarta acan nikuma daga yau zan rabu daku amma alfarma daya nake nema agurin ku kutaimaka ku fito min da ita sannan kudora mu amota ku bada kudin idan kun koma gida a kwai kudi adakin danake kwana a qarqashin kayana ku dauka na barmuku su gaba daya inkukai min wanna ma kadai ya isa kar kuma.....bossay ne ya dakatar da ita dacewa haba dadda wace irin magana kike yi ne kina fadar abun da baze taba yiyuwa ba ba inda zaku kuma Ameesha bazata mutu ba a yau ko gobe za suyi mata aikin ki kwantar da hankalinki tace hmm wanda ze mata aikin yace baze yiba kuma ance idan yafadi magana ba ya canzawa magana daya yake kuma ni naga alama saboda idan kaga mutumin kamar ba mutum ba ni watakil ma aljanine masu shigar mutane daga ganin shi ba imani a tattare dashi be da tausayi ko kadan duk jiran da mukayi mishi fa wai yana zuwa ya kwanta yakama bacci hayaniyar muce ta tasheshi wannan qaramin dalilinne ma yasa yace baze yiba dan bashi da tausayi yarinya a kwance kusan sati biyu amma yanzu yace baze yi mata ba hmm daman wasu masu kudi haka suke,
ni inaji ajikina yarinyar nan bazata tashiba dan haka kar ku wahalar da kanku kawai kubar ni intafi da ita tafada tana share hawayen dake zubo mata,
faruq harda hawaye yace dadda dan Allah kibar wannan batun in Allah ya yarda zata tashi tayi rayuwa kamar kowa,bossay ne yadora dacewa ko nawane zan kashe akanta ko sunqi yiamata zan dauke ta ko qasar wajene inkaita ayi mata sai inda qarfina yaqare akan samun lafiyar ta yanzu bari inje inyi magana dasu asan abunyi yana kaiwa nan amaganar sa yayi hanyar zuwa office din dr.jamil,
Ammi da gaba daya jikin ta yayi sanyi ta bude baki da qyar tace hakuri zaki amma ba inda zamu taba bari ki tafi kina tare da mu in sha Allah saide mutuwa ta raba mu yanzu bari yadawo muji yanda za ayi amma kicire duk wani tunani aranki kabar damun kanki da yardar Allah Ameesha kamar tasamu lafiya zakici gaba da rayuwa da ita kamar da kinji tafada tana share mata hawayen da ya zubo mata,murmushin yaqe dadda tasaki domin maganganun da suka fada tareda da nuna kulawar su agareta dan haka be kamata tayi jayayya dasu ba gwara kawai tabisu yanda suke so hakan sai yafi musu dadi dan haka kawai sai tace to shikenan Allah yasa nagode sosai da kulawar ku Allah yayi muku abun da kukai mana Allah yatai makeku akan duk halin da kuka tsinci kanku Allah yabiyaku da gidan aljannar Firdausi da ameen duka suka amsa mata sannan Ammi taci gaba da bata baki akan ta maida komai ba komai ba dahaka de har suka samu ta dan sauko tasaki ranta........
bossay yana qarasawa office din yayi nocking akabashi iznin shiga sai ya tura qofar tare da shiga ciki da sallama abakin shi abayan yaqarasane ya niqawa dr.jamil hannu suka gaisa bayannan kuma yafara yimasa bayanin abun da ya kawo shi shikuma sai yace mishi ai yanzu bashine me kula da itaba ya miqa file din gurin dr.shettima shikuma zebawa Sam wanda zeyimata aikin saide yaje yasame shi yace ok tare da miqewa yana mishi godiya har yakai bakin qofa sai kuma ya dakata tare cewa yau dan Allah ko zaka kwatan ta min inda office din nashi yake dan bansan shiba dr. jamil ya kwantan ta mishi kamar yanda ya bukqata godiya yaqara yi masa sannan ya fita directly ya nufi inda aka kwatan ta masa din kwankwasa qofar yayi aka bashi iznin shiga bayan ya shiga ya tadda su aciki shi da saleem yagane fuskar saleem saboda ranar da ya taimake su dan haka be manta fuskar shiba yana shiga da sallama dukan su suka amsa mishi sai yagaida dr.shettima shikuma saleem ya miqa mishi hannu suka gaisa sannan yazauna aka kujerar da take facing din saleem saida yadan qara nutsuwa sannan yafara bayanin ko shiwane da kuma abun da yakawo shi,
saleem ne yace gaskiya a kwai matsala yanzu maganar da nukeyi kenan yanda za a shawo kansa ya amince amma kuma matsalar itace yama qi daga wayar bare asan halin da akeciki abashi hakuri gashi ba asan inda yake ba itama tayi kuskure wallahi gashi yanzu kowa ya shiga damuwa,dr.shettima mane yace yanzu mafita daya ce kajata kutafi gida inyaso kubani zuwa gobe zan nemoshi duk inda yake zuwa gobe kuma in sha Allah zanyi iya bakin qoqarin ganin ya amince duk hanyar da zanbi ya yarda zanbi kuje gida kawai sai zuwa gobe idan daso samune ma kubari sai nakiraku dan Allah kar kusake zuwa da wannan rikitartiyar tsohuwar duk yanda mikai dashi zankiraka insanar dakai inaganin hakan sai yafi kawo mana solution ko yakuka gani,?
Bossay ne yace hakan ma yayi wlh Allah yasa adace gaskiya muna godiya bari inje kawai ka kiranin zuwa goben Allah yasa ya amin ce suka ce ameen sannan yafita daga office din yana qara yi masa godiya dan baqaramin dadi yajiba sai yanzu yadanji sanyi aransa"yana qara sowa gurinsu ya yagaya musu duk yanda sukayi amma yadanyi wa maganar kwaskwarima saboda dadda ta kwantar da hankalin ta aikam taji dadi dukan suma sundan ji dadin hakan dan haka cike da murna duk suka tashi suka wuce gida ran kowa fess saboda yar qaramar qaryar fa bossay yayi musu yace ya hakura kuma tun ayau ze fara dubata zuwa gobe za agama komai amma ance kar wanda yaje sai ankira su saboda anaso sai ta dawo cikin hankalinta sannan zasuzo suganta dan haka suke ta jin dadi musamman dadda da bakinta yama qi rufuwa,
Saleem yakalli dr.shettima yace yanzu kana ganin ze amin ce din ni ina ganin kamar kawai ka sallame su anan sai sukaita wani tunda kace baya magana biyu kuma tunda yayi haka har yaqi daukar wayar ka ai kasan dole yaji haushin kuma ba lalle bane ya amince
Saida yadan numfasa tare da furzar da isaka daga bakinshi sannan yace dole ya amince zan hadasa da wanda ya isa dashi a gida inde shi yace yayi mata to baze taba bijirewa umarnin sa ba zeyi mata din ko yana so ko baya so kaf duniyar nan shikadai yake daga qafa da jin maganar sa saboda yaba ganin girman shi dan haka kar kadamu yanzu gida zan tafi zanje insame shi acan nasan watakil yakira waya anzo andauke shi,
Yanzu bari inje gida in shirya sai in wuce can din yafada yana miqewa tare da fara har hada kayansa
saleem ma tashi yayi yace to shikenan sai gobe Allah ya kiyaye hanya Allah yasa adace yace mishi Ameen atare suka fito waje qulle office din yayi sanna yanufi hanyar fita yana zuwa ya shiga mota yabar asibitin yana kan hanya yana tafiya sai yazaro wayar sa ya lalubo wata number da naga ansaka my sister kira yadanna mata ana dagawa yace yauwa sister yakk tace lfy lala yayana nikadai sannan yace bakya nemana ko tace wlh aa bahakabane kawaide abunbuwane sukai dan min yace dan Allah fa aiki kike zuwa ko yayanane dake bamusani ba dariya tayi sannan tace 'yaya kuma ina yar qaramata a ina zan samo 'yaya yace bawani nan nide fushi nake dake daga can tace I'm sorry bro sai yace nadeji zankama ki yanzude nakiraki ne in dan saki wani aiki kin san me zakimin tace aa sai ka fada yadan yi shiru sannan yacigaba da cewa ina so kidu ban kiga Sam yana nan ko bedawo ba daga can ta bashi amsa da cewa yaya kamanta baya qasar ma nade ji ance ya kusa dawowa amma banji yaushe ze dawo ba sai yace a'a yadawo ai tundazu da safe naje na dauko shi daga airport muna tare kuma yafito na neme shi na rasa nakira wayar shi kuma yaqi daga dan Allah ki dan bincika har dakin shi kafin inqaraso yanzu zanzo nan sannan ki sanar da kowa da wowar sa ko zakiji wani yace yaganshi sai kifadan kinji tace dan Allah wai da gaske my bro is back amma bansani ba aikwa yanzu zan sanar momma kowa ma zeji kar kadamu tunda kagaya min kuma ai zance yaqare kamar ma sunjinm ne kasanni ba asani bama inaya bare kuma ance inyi yace yauwa sis shiyasa nake sonki kiyi sauri fa duk yanda ake ciki ki sanar dani saboda zan fara biyawa gida kafin intaho nan din tace to shikenan yanzu kuwa sai kaji ni yace to shikenan nagode sai anjima katse wayar yayi tare da furzar da iska daga bakin shi yace nagama plan A saura kuma nabiyu, kwana ya yanko da motar shi lokacin da yaqaraso unguwarsu yana zuwa bakin wani makeken gida yayi horn me gadi ya bude mishi ya shiga ciki be tsaya daidai ta parking ba kawai ya kashe motar tare da fitowa ya shiga cikin falon da sallama ya shiga ciki ba kowa a falon dan haka kawai ya nufi part din shi Kai tsaye anan nasamu damar qarewa falon kallo falone iya falo da ya amsa sunan sa zama fadar abun dake ciki ma bata lokaci ne amma kana gani kasan ba na qananun mutane bane domin yanayin yanda aka qawata shi abunde gwanin burgewa fito warshi ce tasa nade na kallon falon kar yakamani yana fitowa ya nufi upstairs yana zuwa yashiga wani daki bayan yayi sallama anbashi izinin shiga yana shiga yasaki murmushi me qayatarwa saboda tozali da yayi da mahafiyar sa kana ganinta kasan ita ta haife shi saboda tsananin kamar da suke yana zuwa yayi hugging dinta yana cewa nayi missing dinki hajiyata tace nima haka amma ya akai naganka tunyanzu lokacin tashi beyiba raba jikinsa yayi da nata sannan yace wlh wancan dan rainin hankalin ne yakeso ya cazamin kai tace wa kenan yace Sam mana tace yaushe yadawo bansani ba yace wlh dazu da safe naje na dauko shi tace to meyayi maka nan yabata labari aikwa tayi dariya sosai tace lalle wannan tasohuwa ta iya qarfin hali shi kuma baya ganin tsohuwace yadan daga mata qafa shide har yanzu baze canza ba yanzu to a ina kake tunani yake yace wlh bansaniba yanzude wayarki zaki dauko mu gwada kiran shi nasan inyaga number kice watakil ze iya dagawa tace to Allah yasa sannan ta miqa hannu ta dauko wayar a gefenta ta miqa mishi karba yayi yabude sanan yayi searching din number yadannan mishi kira saida tai ta ringing ba har yacire raima tana daf da katsewa kawai yaji andaga shiru yayi bece komai ba sai yamiqawa hajiyar sa wayar mirya qasa qasa yace yimishi magana karba tayi tareda kara wayar akunnen ta sannan tace Assalamu alaikum my son dake wayar a hands free take sai dan haka zasuji koma cikin murya qasa qasa kamar da budurwar sa zeyi waya ya amsa mata sallamar sannan yace hajiya Good evening I hope you are fine tace any thing is ok when you come back basanar wa sai yanzu naked sani daga can yace nace yagaya miki ai daman befada miki ba kenan tace eh sai yanzu yake sanar dani da sauri dr.shettima yadan daga murya yanda zejishi yace where are you tundazu kakidaga wayata ko ina kafi jin yayi magana yasashi gane cewa wayar a hands free akasakata bayaso kuma yabashi kunya agaban hajiyar dan haka sai yace palace yana fada kuma yakatse kiran bin wayar yayi da kallo sai kuma yayi hanzarin tashi tsaye sannan yace shikenan hajiya ngd bari inje kinga ma min komai sai nadawo yafada a yayin da yaqarasa bakin qofa Da addu'ar fatan nasara ta bishi sannan ya amsa yana qarasa fita daga dakin,
yana fita yafigi motar sa yabar gidan yana fita saiga kiran my sister yashigo da sauri yadaga tare da sa wayar a speaker sannan yace ya ake ciki ne da labari dariya tayi tace me dadi ma kuwa ai bawanda besan dawowar sa yanzu kuma nagayawa momma kana nemanshi shine ta kirashi tace yana ina yace yana hospital wani aiki yakeyi shine face idan yagama tana son ganinsa yanzu de maganar da nakeyi maka yana kan hanyar dawowa yace kai gaskiya na yaba qoqrinki ashe bema dawoba amma yanzu da hajiyata takirashi yace min wai yana nan palace gashi harna fitoma daga gida ina kan hanya tace wlh kawaide gafada maka amma be dawo ba yana kan hanya de watakil ma kuzo atare tunda tundazu akaje dauko shi yace ok saina shikenan sai naqaraso tace ok bey tafada sannan sukayi sallama ta tare dayin rejecteing din kiran sannan yaci gaba da deriving dinshi daman bawani nisa sosai a tsakaninsu dan haka be dade ba yaqarso masaruta yana zuwa kuwa be fito daga motar ba moto ci suka fara shigowa cikin masarautar ajere ajere sunkai wajen goma...........✍
*Yaunayi update guda biyu saboda ina tunanin ba lalle inyi gobe ba idan kuma nasamu lokaci nayi to shikenan inkuma banyiba sai jibi zakujini in Allah ya yarda,..*
Comment and share pls
Likes and vote............
[3/20, 9:46 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode48-49
""""""""""""""""""""""""""""""""""
bayan motocin sungama shigowa suka daidaita parking sannan suka fara motar gabace drivern yafara fitowa yazagayo yabude mishi qofo saida yaja wajen minti biyar kafin ya zuro qafafunsa ahanakali sannan yaqarasa fitowa gaba dayanshi da sauri dr.shettima shima yabude motarsa yafito qarasowa yayi gurinsa yanacewa sannu da zuwa 'ya labai ko kallon inda yake beyiba yafara tagiya ganin yasashi bin bayan sa duk wanda suka hadu sai yazube yana gaidashi da yimishi barka zuwa amma be amsa wa kowa ba hasalima ko inda suke baya kalla haka yake ta tafiya a tsanake kamar mejin tausayin qasa shide dr.shettima binshi kawai yake azatonsa zega ya nufi part din momma dinsa amma sai yaga yanufi part din Fulani bede tanka masa ba harsuka qaraso bakin part din wadanda suke mata musu baya suka tsaya sukuma suka shiga ciki suna shiga suka tarar da wasu 'yan matan gidan duk sun hallara a falon sai fulani dake zaune kan kujerar ta ta hade rai ta dora qafa daya kan daya yana shigowa ta zuba mishi ido ko kyaftawa batayi yana shigowa 'yan matan da yaran da suka zo don jiransa gaba daya suka nutsu suka fara yimasa sannu da zuwa amma ba wanda ya kula dan ko kallo basu isheshi ba saboda asama yake dan haka yayi wucewar sa part dinshi yana qoqarin yin kwana,
Fulani data gade da gaske wucewar zeyi be kulataba bare yagaida ita hakan ba qaramin hassalata yayi ba a hassale tace uwarka munubiya marar mutunci kawai kaide wallahi anyi asarar haihuwar ka inbadan rashin mutunci irin naka harkazo ta gaba zaka wuce baza ka iya daga kai ka kalleni na bare insamu darajar da zaka gaida ni kalli yaran nan duk dan sabo dakai suka zauna anan suna jiran shigowar ka amma ko kallon su bakayiba wanna wace irin rayuwa ce tsayawa yayi cak da tafiyar da yakeyi saida tagama surutun ta sanna ya juyo ya zuba mata ido yana kallon ta kamar yau yafara ganin ta a hankali ya juyo yadawo yazo har gabanta batayi wani aune ba kawai tajita asama yadaga ta cak wata uwar ashar ta lalubo ta danna masa tana cewa dan uwarka munubiya kasauke ni wlh sai nayi maganin ka agidan nan baza ka sauke ni saida yagama jujjuyata kamar 'yar tsana ya tabbatar da ta jigata sannan ya sauke ta yana sauke ta tafara jin juwa juwa dan haka da sauri ta zauna akan kujera dabas tana dafe kanta tare da sauke numfashi tsugunnowa yayi saitin sai ya manna mata a hannun da ta dafe kanta dashi sannan yashafa kanta kamar yar baby yana gamawa kuwa yaqara gaba abunsa itade takaici ya hanata magana daman yasaba yi mata irin haka shi kuma ta lura dashi yan maganar ne basa nan shiyasa amma tasan da dole zeyi magana koda baze fada mata me dadi ba amma zeyi mata magana tashi tayi fuuu tabar falon ,dr .shettima yana tagaida ita amma bata tsaya sauraron saba tayi wucewar ta 'yan matan ciki natayi mata dariya qasa qasa saboda karta jisu taci musu uwa gashe da dr.shettima suka shigayi shikuma yana amsawa bayan sungama gaiisawar yabi bayan sam ,
Ganin haka yasa suma daya bayan daya suka tashi sukabar part din,
"Shikuma yana qarasawa part din sa ya bude yasgiga yana qoqarin rufewa dr shettima yayi saurin saka hannu yana cewa wai kai wane irin mutum ne Nada fara gajiya da wulakan cinka tunda kazo nake maka magana amma sai faman shareni kake yanzu kuma nabiyoka hargida shine kake qoqarin rufewa kai bazaka taba canza haliba ko to wallahi nima nakusa fita daga harkar ka yafada masa yana hade rai dan shima zuwa yanzu yaji haushin abun da yake masa, dakatawa yayi da tafiyar ya zuba mishi ido sannan ahankali yace meyasa zaka hada ni da momma kansan ba abun da natsana irin asani abun da banyi niyaba kai bazakamin uziri ba nadawo agajiye inaso in huta kazo kuna min hayaniya akai nabarmuku gurin kuma still kaci gaba da bina kana damuna aiki ne nace bazan yi ba that's all nagama maganata yafada yanshige wa ciki saide yanzu be rufe qofar ba jinjina kai dr shettima yayi sannan yabishi ciki tunda shi yake nema dole ya sauke kansa qasa yasan inya ce tahaka zebi dashi to abun da yakeso baze taba yiyuwa qarshema saide kowa ransa ya baci shiga yayi shima sannan yasamu guri a falon sa yazauna yana jiran sa inma barcinne yayi ya tashi ze jirasa dan yau ba inda zashi sari ya amince zeyi mata aikwa anan yayi tazama har wajen sallar magriba amma befito ba saida aka kira salllah sannan yaganshi ya fito cikin jallabiya maroon color da ta amshi jikin shi tayi mishi kyau sai haakensa da kyawunshi yaqara fitowa da mamakinsa da yafito yaga dr shettima donshi duk a tunanin sa yatafi beyi zaton zeganshi ba qarasaw yayi kusa dashi saikuma yayi shiru ya rasa me zece mishi saidaga bisani sannan yace muje massalaci mudawo ok yace mishi sannan ya tashi ya shiga bedroom dinsa ba jimawa yadawo suka wuce masallaci tare..,
"bayan sundawo ma direct suka wuce part dinshi saboda yanzuma basu tarar da fulani ba a falo suka zauna sannan dr. Shettima yadanyi gyaran murya sannan yafara magana yanzu dan Allah ya kakeso inyi da bayin Allahn nan andade da kawota amma yau kazo suna jin dadin dawowarka kai kuma ka watsa musu qasa a ido hakan kayi adalci kenan akan dan qaramin abun da betaka kara yakarya ba yakamata ka canza hali wallahi, "tunda yafara magana yake kallonsa saida yaji yayi shiru sannan yace kagama to bazanyi mata ba duk abun da zaka fada kafada danni na riga da nayanke shawara kuma bazan canza ba yana kaiwa nan yayi yunqurin tashi dan barin wajen da sauri ya dakatar dashi dan Allah sam karkamim haka kataimaka kayi badan niba dan son da kakewa iyayenka kuma wlh zan gayawa papa ko kuma inba haka ba wlh Allah inbakai mata ba baqaramar matsala zamu samuba dakai zan cire hannuna akanka daga yau bani bakai kuma zan barmaka hospital dinka,
katsashi yayi da cewa oh dan Allah fa zaka iya barina almost twenty years muna tare amma yau rana daya saboda wata banzar yarinya zakace zaka rabu dani to bismillah ga hanya nan zaka iya tafiya,
cike da taqaicin amsar da yabashi ya tashi ranshi duk abace yace shikenan nabarka lafiya indai na cika dan halak baza ka qara ganina ba kuma kar kazo inda nake daga yau bani bakai yana kai qarshen maganar sa yasa kai yafara tafiya har yakai bakin qofa yana daf da fita ya tsimkayo muryarsa yana cewa zanyi shikenan just because of you cak ya tsaya tare da juyowa a hankali yace da gaske kai yadaga masa alamar tabbatar wa Allah sarki dake yana matuqar son ayi mata aikin yama manta da wulakancin da yaga ma yi masa yanzu da sauri yadawo wajen sa tare da yin hugging dinsa yana masa godiya yaji dadi sosai da har yakasa boyewa inka kalli fuskar sa zaka tabbatar da hakan,
yace amma bro kasan da hakan shine saida ka gama wahalar dani haka harkasa na fara fadar abubuwan da nake ganin bame yiyuwa bane dan jinjina kai yayi sannan yace lalle sai yanzu na tabbatar da yanda kadamu da ita da harzaka iya barina akanta inasane ai nayi maka haka dana gane yanda ka naga kamar kadamu da itane sosai saikace yar uwarka wai meye hadinka da ita dan murmushi dr.shettima yayi sannan yace komai ma kallonshi yayi sannan yace kamar ya komai ma kasanta ne wacece ita?
Shiru yayi kamar me nazari saikuma yace bansan ta ba bansan komai akantaba nide kawai yarinyar ta burgeni tunganin farko danayi mata tunkafin akawota asibitinmu kuma hakannan nakejin yarinyar tana matuqar ban tausayi bansan meyasa ba wlh yaqarasa maganar awani irin yanayi, "sam da yagama jin shirmen shi danshi awajen sa shirme yake jin abun dan haka yace to lalle kam kana ruwa saikaje kaitayi nibanda lokacin irin wadannan abibiwan naka yanzu kataso muje wajen momma yafada yana qarasa miqewa tsaye shima be qara tanka masaba saboda yasan koma me zece mishi ba fahimta zeyiba gwara kawai yayi shiru hakan sai yafi, miqewa yayi shima suka fito tare lokacin da suka qaraso faolon fulani dr.shettima yace baza kaje wajen mutuniyar takaba ku sasanta kasande dazu kayi mata laifi yanzu cike take dakai,
yace kai rabu da tayi tagama bazanje ba inbatayi wasaba ma nadena shigowa part dinta idan nazo garinnan tafiya takura wlh, kallon shi yayi yace hmmm bade kasan gaskiya amma meye abun takura anan yace bazaka gane ba kawai mubar maganar shiru yayi har suka gama fitowa daga falo suka nufi inda bangaren su momma din yake suna tafiya suna dan hirar jefi jefi dan qarfin maganar ma dr.shettima ne saide idan yaga dama yake cemishi uhm ko uhm uhm......,
*WAYE SAM*
sai gobe idan Allah yakaimu zakuji ko shi waye. Da babu gwara ba dadi
*pls kuyi hakuri wlh yanzune abubuwa sunyi min yawa bana samun issassan lokacin yin typing jiya da shekaran jiya duk banyiba wlh komai sa ahankali dan wannan page din ma nayishine kawai dan zakuji shi so boring gashi nan de wani iri gashi ba yawa saide kuyi malej*
[3/21, 8:21 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode50-51
""""""""""""""""""""""""""""""""""
*PLS KU TSAYA KU KARANTA WANNAN DAN TSOƘACIN DAZANYI*
"Dan tsokaci ga wasu makatantan nasan mutane da yawa in akazo za a bada labari ko fadar asalin mutum suna tsallakewa basa karantawa to wlh inde har baka tsayawa ka karanta wani labarin da zan bayar ba to ze zamana kamar kana gaba kana baya saboda baza ka fahimta ba ko ka karanta ba komai zaka gane ba yanzu bare kuma ace baka karantawa to koda kayi gabama baza kagane komai ba dole saida na baya zaka tashi na gaba duk wani abu da na rubuta yana da amfani nan gaba saboda bakomai nake fada ba yanda zaka gane sai da kadan kadan zan fara warware muku har muhau hanya afara littafi dan yanzu kawai muna sharar fage ne daga nan kuma zamu fara somin taɓi sannan mufara gundarin labarin dan har yanzu akaso dari na littafin ko kaso biyar bamuyi ba yanayin labarin me tsawone dan haka nakebin sa ahankali nake komai daki daki"""
_______________________*SAM*
cikakken sunanshi shine SAMEER ABDALLAH SAMEER,"shidane ga munubiya,munbiya yar gidan sa'adatu wacce akece mata maman yan biyu abaya inbaku manta ba nace sa'adatu kishiyar fulani Amaryar sarki Muhammad sameer me murabus wanda akecewa papa,loƙacin dasu munbiya suka taso suna ƴan mata sai sarki da da qanensa suka yanke shawarar hada yiwa ƴaƴan su auren zumumta ayi tuwona maina ita munubiya aka aura mata babban dan waziri ALƘASIM kenan ita kuma karima aka aura mata babban dan galadima ibrahim kenan autan su sarki muhammad ALƘASIM waziri yana da mata daya matar ba yarnan qasar bace shima da yaje karatu England ya hadu da ita said soyayya ta shiga tsakanin su me qarfi
hartakai su da aure amma fa da qyar iyayenta suka yarda suka bashi ita kuma suka gindaya masa sharadai kala kala aciki harda baze qara aure ba saide yazaun da ita kadai saboda son da yake mata yasa duk abun da suke so yace yaji ya yarda ya amince inda ahalin yanzu suke da yara biyar maza uku sai mata biyu
ABDALLAH, sai muhammad, sannan HASHIM,mata kuma suna da sumayya da ANISA,wanda a halin yanzu matan duk sunyi aure kowace ma da ƴaƴanta suma mazan duk sunyi aure amma banda auwal dake shine auta kuma dan gayune ƴan mata basa gabansa rayuwarsa yakeyi shikadai....
shikuma ibrahim galadima matansa biyu,yana da yara biyu kacal saboda dayar matar bata taba haihuwa ba sai uwargindan shice ta haifa mishi yaran AMINU da AMINA, aminar batai aure ba itama har yanzu sai babba dan shine wanda ya auri karima ƴar biyun munubiya wanda ayanzu suke da yara uku dake suma ƴan biyune sai Allah duk yabasu ƴan biyu itama tana da ƴan biyu amma mazane nata AMMAR da AMAR sai autarsu RAHMA,
"sai Abdallah miji ga munubiya,sune iyayen sameer wanda akecewa sam sukuma wasu daga gidan kakanninsa kenan irin su muhammad da qannensa sai kuma matayensu da wasu manya de wadanda suka isa dashi su suke cemasa mesunan baba saboda sunan sarkin da yarasu mahaifinsu wasu kuma sukan ce masa uncle sam, wasu kuma abokanen sa na school suke cemasa sas atakaice de yana da sunayen wajen hudu kowa da abun da yake cemishi,
SAMEER ABDALLAH SAMEER shima shine babba awajen su sai qannen sa mata da suma ƴanbiyu ne Hamra da Amra su ukune awajen iyayensu,
Sameer bashine kakansa ba a ƙa'ida sunan Alƙasim yakamata yasa ka to amma dayake sarki muhammad yadora duk wani da akan idan yataso to ƙarshen sunanshi sameer ze zama shiyasa kowa na family din da haka gake amafani sai yazama kamar family name dinsu kowa kaji sunan shi ƙarshe zakaji sameer...,
ina fatan kuna riƙewa da sunayen su domin duk wani suna da nafada ze taka muhimmiyar tawa acikin labarin dan haka dole sai kuna ruqewa kuma kuna tantancewa.....,
tunda aka haifi sam kullum yana sashen fulani saboda jininta ya hadu dana sa ko ba akawo shiba zatasa aje adauko mata shi tun bekai watanni yaye ba akai mishi yayan dole fulani ta dauke shi yaye tunda ga wannan lokacin bata maida shiba yadawo wajenta gaba daya shi da iyayensa saidai yaje ganin su ko su suzo sugan shi duk da acikin masarautar suke suma sam tun yana qarami yake da shegen miskilan ci ga taurin kai inya kafe akan abu koda za adake shi sai yayi idan kuma abun da akeso yayi ne nanma inbega dama ba ba wanda ya isa yasa shi yayi saide wani loƙacin yana dan shakkar papa idan yace yabar abun wataran yana bari saboda papa ya iya dabarun zama da yaro da gaka ya siye zuciyar sa har yake iya taƙwara shi yana jin maganar sa sosai,
irin wadannan halayen nasa ne yafara hadasu da fulani ita tana ganin ta riƙeshi kamar da amma ya taso bata isa tasakashi ba ko ta hanashi ba ga baya shakkarta ko kadan duk irin shakkarta da muatane sukeyi shi bayayi ko kadan saima kamar rainine ya shiga tsakanin ta dashi gashi kuma tumda ta fara gane halayensa ta dena yimasa wasa da sakin fuska wai duk dan kar yarainata amma hakan da takeyi a banza kamar ma qara zugashi take kuma duk da abun da yake matan bata taba tunanin maidashi hannun iyayensa ba saboda irin son da take mishi bazata iya rabuwa dashi ba,
dan loƙacin da yagama primary zetafi secondry sai mahaifin shi yace shi fiatar da dansa zeyi kamar yanda shima ba anan yayi ba saboda tunyana yaro shima mahaifinsa AlQASIM yakai shi gidan yayan mahaifiyar dan haka shima bazeyi karatu anan qasar ba amma fur tace inde ba gori zasuyi mata ba dan sunga ba jikanta bane shiyasa zasu rabata dashi sukaishi karatu wata qasar tun yana yaro subari mana yagama secondary din annan inyaso sai sukai shi amma shide mahaifin shi yace duk da haka beyarda ba kawai tayi hakuri tabarshi yayi abun da yayi niya haka sukai ta fafatawa sai da ƙyar papa yasa baki sannan aka kaisa amma badan taso ba loqacin tafiyar sa kwa tasha kuka haka tana ji ta gani bata da iko akai aka dauke shi aka kaisa qasar England mahaifinshi ne yakaishi gidan yayan mamansa inda shima yayi karatu....✍
Wayata ba caji wlh kuma bamuda wuta idan nace zanyi da yawa to yau bazeyiyu inyi Posting ba kuma banaso ina tsalaken rana banyi ba shiyasa nayi muku dan kadan amma ana yau ko rabi banyi ba I'm sorry...
[3/22, 10:26 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode52-53
""""""""""""""""""""""""""""""""""
tunda yatafi be dawoba saida ya kammala secondry tsaf sannan yadawo lokacin da yadawo yana dawajen sixteen years acikin halayensa babu abunda ya canza saidai ma ƙaruwa ko magana kayi mishi sai yanuna maka kamar ma besan me kace ba tamkar miskilan ci yaje ya koyo acan gashi baya son mutane inde guri ya wuce mutum biyu to ze tashi daga wajen saboda bayason hayaniya ko kadan saboda inkana mishi magana sai yaji kamar ana mishi ihu akai idan kwa yaro yayi gangancin shiga hurumin sa yofa sai jikin ka yagaya maka abu kadanne yake saurin fusayashi kullum zuciyar sa akusa take kamar ya kuturun jaki shi kwata kwata besan wani wasa ba arayuwar sa komai kayi masa kawai a
serious yake daukar sa ga baya dariya kullum fuska ahade saboda inda yaje ma subiyune agidan dagashi said dan qanwar kakar sa tasa shikuma babba ne kullum yana aiki dan haka basu fiyama haduwa dashiba shiyasa yataso shikadai yake rayuwar sa acan idan kaganshi awaje to makaranta zeje ko kuma an takura mishi akan sai yafito yaci abinci saboda shima be dameshiba shide kamar ba mutum ba koman sa yasha bambam dana mutane,
Abu da yasani arayuwarsa shine karatu, karatun sa kawai yake duk jarrabwa da za ayi shiyake daukar first yana da qoqari sosai fiya da tunanin me karatu dan wasu malaman har mamakin qoqarinsa tunda yashiga be taba aboki ba duk wasu suna so suqulla abota dashi amma be basu fuskar hakan ba saboda cukulewar da yake musu,
abokinsa daya kaf duniya shine dr shettima,
shima saboda tare sukayi primary wanda tasanadin sa ne shettima ya shiga makarantar saboda basu da hali dagashi sai mahaifiyar sa suke zaune mahaifin shi ya rasu awani farmaki da aka rufar musu na yan boko haram da suka kai musu farmaki a garin meduguri ana ya rasa mahifin shi suma da qyar sukayi hijira zuwa kano,
to lokacin da suka dawo kano yana ba inda suka sani basu san kowaba sai Allah yahadata munubiya a hanya shine ta taimaketa takaita masarauta bayan taji labarin ta kuma tasan baza ataba bari ta zauna anan ba da niyar zama dindindin sai takama mata gida akusa dasu tabata jari amma tana shigowa cikin masarautar sosai sugaisa harde shima shettima yadan fara wayo to sai yaza mana abota ta dan shiga tsakanin su saboda halinsu yazo daya daman ance sai hali yazo daya ake abota har yazamana shettima har kwana yake yi awajensa saboda tasu tazo daya lokacin da aka saka sam a makaranta shine ya takura akan saide asakasu da shettima dake kowa yasan da abotar tasu shiyasa ba ayi musuba aka sakasu tare lokacin kuma daze tafi katatu England ba yanda beyiba akan sukaisu tare amma akaqi akace zade abiya masa yayi anan harda kuka da qyar aka rabasu lokacin da yadawo ba qaramar murnar ganin juna sukayi ba saboda sunyi missing din junan su sosai to awannan dawowar ne kuma tunda yafara hankali da girmansa yatada hankalin kowa akan shifa inde baza akaisu tare ba su dora karatun su tare to saide shima baze qara komawa ba ze zauna anan harda barin gidan su ya koma gidan su shettima anyi anyi dashi amma yaqi kuma shi yana da wani abu inde yanason abu ba ayi masaba ko aka takura masa akan sai yayi abun da beyi niyaba to har suma yakeyi wataran ma sai ankwantar dashi a asibiti ganin hakan yasa mahaifiyar shettima daman tana dan kasuwancin ta na kayayyaki tana siye da siyarwa saita hada duk kudin ta da jarin da uwara abun amma ta dan rage abun da zata iya juya wata sana'ar amma bawai babba sana'a ba qaramde wanda bazata shiga matsiba sosai da tahada sai taje sukayi magana da munubiya akan ita zata biya masa akaisun tunda suna so munubiya(momma)tace mata ai matsalar ba wai ta kudi bace inde kudine ko ita zata iya biya masa yayi karatunsa tundade sunadashi matsalar itace gidan da zezauna gidan da sam yake zama matar suna da qabilanci inba jininta ba bazata bari wani ya rabetaba saboda basu da yarda sosai, bayan tagama gaya mata dalilin da yasa basa son danta yaje dan ita atunaninta daman tazata kude ze hanasu yin hakan kuma tasan de suna dashi sai yanzu taji inda matsalar take,
shiru tayi na dan wani lokaci kafin ta sauke numfashi tace to naji dalilin amma ga wata shawara mana me zehana inbashi kudin sai yakama hostel ko kuma qaramin gida kinga aide suna tare kuma hakan zasuji dadi duba da yanda duk suka saka kansu cikin damuwa ni ina ganin gwara kawai muyi musu wannan taimakon bamusan me Allah yake shirya wa ba dalinlin tafiyar tasu tare gashi kuma da shaquwa a tsakaninsu dan haka kawai mucika musu burinsu idan ba matsala Allah sa hakan shi yafi alkhairi amma yakike gani tafada tana kallon momma danjin amsar dazata bata itama shirun tayi tana nazarin maganar ta saidaga baya tace to shikenan sai muyi hakan zanyiwa abbansu magana inya amince zakijini yanzu kije da kudinki bazan karbi ko sisikin ba ai munfi qarfin yar haka tsakanin mu daku kawai kije duk yanda mukai dashi zan sanar dake kije kawai kifara shirye shirye amma kar kigaya musu inaso muyi musu surprise bakaramin dadi hajiyar shettima tajiba tayi mata godiya sosai harda dan guntun hawayenta dan matar nan tagama yimata komai arayuwar ta ta taimaketa sosai tunda tazo garinnan take dawainiya da ita bata taba kukan wani abuba ta rasa bazatavbiyata da komai ba saide addu'a sosai tayi mata godiya sannan ta koma gida,
bayan sati biyu da maganar komai sun shirya Amma yaran basu saniba kuma sam bekoma gida ba yana gidan su saida ana gobe da tafiyar tasu Papa yazo da kansa yatafi dashi gida da qyar ya yarda,
Washe gari tun wajen qarfe goma daga kowane bangare suka fara shiryawa shide shettima yaga ana ta shiryashi da yatambayi hajiyar sa sai tace masa tafiya zasuyi zuwa meduguri jin hakan yasa shi fara murna ance zasuje meduguri yana son zuwa ganin danginsa amma Hajiya bata taba kaisa ba sai yau yaji dan haka saima yamanta da wani bacin ran rabuwarsu da sam wajen shadaya suka gama komai hajiya sannan suka fito daga gidan zuwa cikin masarutar saboda tsakanin su ba nisa suna shiga suka ga suma sunfito ana shirya kaya acikin boot ga mutane kowa yafito dan yin sallama dashi da gudu shettima yaqarasa tare da rungume sam loqaci guda kuma sai suka sa kuka papa yana musu dariya yace haba wlh kunban kunya manya daku kuke kuka sai kace qana nun yara kunfa zama manya abokai na kowa na gurin sai dariya yake musu saida dady mahaifin sam yace to ya isa haka sai kashiga mutafi kana qara bata mana lokaci wani kukan suka qara saki harda shassheka fulani ce dataga wanasun ya isa haka taje gabansu ta rungume su gaba dayan su sannan tace to ya isa haka adena wahalar min da jikoki albishirin ku yan samari kuban tukuci kafin kuji rabasu tayi da jikinta tana kallon su sannan tace ina sauraron ku me za aban idan nafada shettima mane yace ko me kike so shikwa sam duk taqaici yacika shi sai yawani juyar da kai irin ki fada ko kar kifada ke yashafa kallon sa tayi tace au juyar dakai zakai to shikenan nafasa fadar shettima mana ne yace kar kibiye tashi na ai nace zanbaki komai kikeso na ari bakinsa saida tagama jan lokaci sannan tace burinku ya cika na kasan cewar ku tare yanzu kowa ya amince da tafiyar ku England ai tun kan tagama rufe baki kawai taji sun rungumeta atare qam kamar zasu ballata sannan suka saketa shettima yace dan Allah da gaske kike mama tace daman inamaka wasane?
" yace a'a"
sam ne ya maida kallon kallon sa ga momma dinsa suna hada ido sai yaga ta galla masa harara hakanne ya tabbatar masa dacewa gaskiya ne abun da fulani tafada besan lokacin da yasaki murmushi ba, kowa saida yayi mamaki yau shine da murmushi lalle wannan rana ta da bance shima shettima kallon hajiyarsa yayi ita kuma ta sakar masa murmushi da sauri yaqarasa kusa da ita ya rungumeta hakade duk suka bi iyayen nasu suna rurrungume su tare da yi musu godiya da nuna farin cikin da suka tsinci kansu nande papa yabasu labarin yanrda aka shirya komai sunyi mamaki sosai dajin labarin,dady yace to sai mutafi ko tunda burin ku yacika murmushi sukayi dukan su batare da sunce komai ba,
Papa ne yadora musu da nasiha me ratsa jiki sannan kowa ma yafadi albarkacin bakinsa bayan sun kammala yi musu nasihar kuma sai suka bude mota suka shiga tare da qara yiwa kowa sallama sannan driver yaja mota zuwa airport suna ta dagawa kowa hannu harde sukabar masarautar gaba daya,finally de suntafi tare kuma zasu fara karatu tare kamar yanda suke so,
"Agurguje"
bayan sun kammala degeree dinsu kowa yadawo gida da kwalinsa me kyau kuma acan dinma cos daya suka karan ta bagaren likitanci daga nan kuma suka qara komawa inda suka qaro da masters yanayin kwazon sam yasa yasamu aiki acan dan maganar gasky yafi shettima qoqari Allah ya hore masa kwakwalwa gashi kuma daman gidan dayazauna mijin matar gidan shima babban likita ne tasanadin shi yasamu aiki aacan din,,
da farko de kin amincewa yayi saboda baya so surabu da shettima saida dady yaja kunnen shi da nuna mishi amfanin karbar sannan yakarba amma badan yaso ba ,
duk dahaka kuma yana qara fadada ilimin sa dan be tsaya iya nanba,
Alokacin da shikuma shettima hajiyar sa tace yakamata yadawo sai yanemi aiki awani hospital anan saboda zaman sa acan din beda amfani, hakade ta dan yi mishi nasiha sanna yayarda zedawo din
bayanda suka iya haka ya baro shi acan shikuma yadawo gida,
bayan da wowarsa ba dadewa Allah cikin ikonsa dake kuma karatunsa da na nan badaya ba yana zuwa neman aiki awani babban hospital ya samu ba bata lokaci yafara aiki acan inda yake daukar albashi me tsoka dan kudin da yafara tarawa har yafara ginawa musu gida babba me kyau gaske ahaka har yakammala yamayar da mahaifiyar shi unguwar nasarawa GRA badan tasoba haka suka rabu da momma,
Abangaren sam kuwa yanzu yazama wani babban likita acan saboda yanda yake samun kudi sai dadyn sa yabashi shawara akan ya gina babban hospital anan inyaso sai ana juya mishi tundade kudin ba wani abu yake dasuba haka kuwa akai inda yafara turo kudi aka fara gini ma aikatan ma bana nan qasar bane daga can ya turo su suka zo sukayi aikinsa adan lokaci akayi komai akagama aka tsara shi tsari irin na can,
"Inda aka sanyawa asibitin suna da S.A.S SPECIAL HOSPITAL bayan kammala shi komai ya daidaita anzuba qwararrun ma aikata,
shikuma sai ya dora shettima akai yana kular masa da komai da komai saboda baya zuwa sai yafi shekara ma be zoba sai yasamu hutu yake zuwa sannan ya koma,
saide kuma ko idan wata babbar matsala ce wacce ba kowane likitan ze iyaba kamar de irin ciwon Ameesha brain trauma (haduwar jini da kwakwalwa)
irin wannan ciwon bakowane yake aikin sa ba musamman anan saide inza ayiwa mutum a fita dashi wata qasar ayi masa saboda yana da matuqar hatsari sai kwararre ne yake iyayin sa...........,
Cigaban labari.......
suna qaraswa part din momma kai tsaye suka shiga ciki lokacin da suka shiga ba kowa a falon zama sukayi suna cigaba da hirar su basu dade ba saiga Hamra tafito daga kitchen tana ganinsu ta taho da gudu ta basuga fitowar ta ba sai ganin ta sukayi agaban su da murnar ta ta fada kan sameer ta rungume sa tana cewa bro sai yanzu zaka qaraso tundazu muke expecting din ganin ka amma sai yanzu zamu ganka dan Allah ka kyauta kallonta ya shigayi sannan yace daga ni to ya isa haka da kinason ganina ai da kinje inda nake kin nemeni ko baki san inda nake ba tace walh momma ce ta hana mu zuwa wai mujira kazo amma kasan da tuni nazo saboda nayi missing dinka sosai tafada lokacin da ta tashi daga kansa tana manna masa kiss a kumatu hannu yasa daidai saitin da tayi masa yafara gogewa harda sa gefen rigarsa yana gogewa sai kace ta shafa mishi kashi awajen kallon sa tayi amma bata ce mishi komai ba tasan halinsa daman yasaba wataran kayi masa gwaninta ma sai ya gwaleka amma batayi tunanin wai dan tayi mishi ze goge bmgurin mema yamayar da ita kenan me yamaida ita ,
Ganin hakan yasa dr.shettima yadanyi dariya yace gwanda haka ai Allah ya qara naji dadi wlh tunda abun yar wariyar launin fata ce kallon ta tamayar kansa sannan tace wallahi ba hakabane yace bawani nan ni jeki kiramin mutuniyata nasan da itace bazata min haka ba ni zata fara gaidawa kafin shi amma ke kin nunama kamar baki ganni ba ko nagode tace dan Allah kayi hakuri ni wlh bahaka nake nufi ba yace ke kikasani nide jekikira min ita na matsu inganta tace au ni baka sona ganina yace of course sameer ne yakatse su da cewa kije kisanar da momma zuwan mu juywa tayi ranta duk ba dadi saboda abun da sukayi mata shi ya gwaleta shikuma yace baya son ganinta jiki a sanyaye ta juya zata bar wajen dan har kwalla ta fara tarar mata a ido ganin hakan yasa sameer kiranta yana sane yayi mata haka saboda yasan halinta daman akwai saurin fushi ita bata san wasaba komai inkayi mata sai ta dauka da gaske kake juyowa tayi jiki babu kwari ta dawo sai ta tsaya agabansa kanta aqasa tace gani saboda saura kadan ta fashe cewa yayi dago idonki kasa dagowa tayi saida yace ba magana nake miki ba dagowa tayi ahankali lokacin hawayen da take ruqewa har sun qarasa saukwa buda mata hannun sa yayi alama tayi hugging dinsa ba musu kuwa ta fada kansa sai kuma taqara sautin kukanta yace meye haka kuma daga wasa ke matsalata dake kenan baki san wasaba yafada yana dagota daga jikinsa sannan ya share mata hawayen yace to ga fuskar sai ki qarayi kiyi yanda kike so ko kunya kuwa bata jiba ta qarayi masa guda uku tana dan murmushi sai yanzu taji sanyi aranta suna ahaka kuwa saiga Amra ta sauko daga ita sai best da wando iya gwiwa ta kama gashinta da ribom yasauka gadon bayanta tai kyau gata kuma kyakkyawa(qanen sameer ai daman dole suyi kyau) amma fa bata kaishi ba wayace a hannuta tana tafiya tana cewa baby hamra besty na kiran ki nadaga kuma nace kina bandaki kina turuso😂(kashi😷) da sauri hamra ta sauka daga kan sameer ta nufe ta tana cewa wai ke meyasa baki da hankali ne dan Allah da gaske kike ko da wasa tace da gaske mana ni ai bana qarya kinsan halina tafada tanayimata dariya tare da mika mata wayar tace inkina ganin qarya nake kikirashi ki tambaye shi ze gaya miki ai harara ta dalla mata tace ai ni ina da hankali ba tababbiya bece walh kin kasheni yanzu da wane ido kike so inkallesa wlh baki hadu ba duk mijin da ya aure ki ya auri mahaukaciya tafada tana fusge wayar ta daga hannun ta tace wlh nide ba mahaukaciya bace kar kikara cemin mahaukaciya inba haka ba kuma hmmm tace in bahaka ba me zaki dakenine tace taya zandakeki amma de ni nasan abun da zanmiki kinsan halina innace zanyi tofa sai nayi dan haka kiringa kiyayewa ki iya bakin k.......kasa qarasa maganar tayi sakamakon idon ta dayayi mata tozali da abun da bata taba zata ba dan batayi tsammanin ganisaba tunda ta sauko kuma bata lura da shiba sai yanzu shikenan tasan kashinta ya bushe ai da sauri tajuya da nufin guduwa tajiyo muryarsa yana cewa wallahi inki bar wajennan sai na canza miki kammani marar mutun ci tsayawa tayi cak amma takasa motsawa dan bata da niyar juyowa,
sai nazo na sameki anan kenan?
da qyar ta iya daga qafarta ta juyo kamar wadda kwai yafashewa aciki ahankali take tafiya kamar wata mutuniyar kirki har ta qaraso wajen sa ta tsugunna gabansa kanta aqasa,
Yace sa'ar kice ita da kike mata wannan rashin kunyar ban hanaki yi mata rashin kunya ba kinmata laifi tayi miki magana kuma kin hauta da rashin kunya daman idan ina nan sai kinuna min kinshiryu sai natafi kidora daga inda kika tsaya ko to yau zanyi maganin ki in akace kiyi mata kallon banza ma baza kisake yi mata ba,dan Allah dan Annabi kayi hakuri wlh bazan sake ba daga yau na tuaba bazan qara yimata rashin kunya ba dan Allah kayiwa Allah kar kataba ni kuma kar kabani punishment wlh banda lafiya jiya na farfado daga rashin lafiya saida aka qara min ruwa leda huda sannan nasamu sauki kuma har yanzu banji sauqi ba sosai yace baki da lafiya amma kina da bakin yiwa wani rashin kunya ai idan jikin ki yagaya miki sai kiyi jinyar gaba daya,
Dr. shettima da yake ta binsu da kallo sai yanzu yasa musu baki yace dan Allah ayi mana afuwa baza musake ba tunda de bamu da lafiya idan munji sauki sai ayimana hukuncin koma ahakura gaba daya yajuya yakalli hamra yace ai kin hakura ko sister baki ta turo gaba tace wlh ban hakuraba qarya take lafiyar ta qalau ba wani ruwa da aka qara mata dukan su da mamaki suka bita da kallo dr.shettima yace da gaske lafiyar ki qalau kai ta girgiza masa tace itace take qarya so take kawai adakeni amma banda lafiya ko momma za atambaya aje atambayeta hamra tace wlh ba qarya nake mata ba lafiyar ta qalau kuma aje atambayi momma din hararar ta amra tayi sannan tace kide ji tsoron Allah me qarya dan wuta kan ajima yamutu idan kika mutu wlh ba ruwan mu ke kika cuci kanki cigaba zamuyi da rayuwar mu cikin jin dadi da walwala wata uwar tsawa yadaka mata da tasata hadiye maganar ta yace idan naqara jin bakinki saina zubar miki hakura anan shiru tayi tana muzure da idanuwa, gashin ta yaja da qarfi kamar ze tsige mata shi qara tasaki tare da sa hannun ta akana nasa tanaso tacire nasa hannun nata ya ruqe tare da lankwasawa ya murde mata shi sosai har saida yayi qara sannan yasake ta kuka tasaka tana cewa wayyo Allah na hannuna ya karye wlh ka karya min hannu tafada tana dafe hannun tana cewa momma kizo ki taimake ni hannuna ya karye gida biyu qashushuwa na duk awaje suke momma momma hannu yasa ya buge mata baki ya miqe yana niyar fara dukan ta dr.shettima yayi saurin janyeta yana cewa dan Allah ka rabu da ita haka ai hukuncin yaya yawa be saurare saba ya qara yunqurin kamota shima yayi baya da ita yace Allah baza ka qara tabata ba yarinyar nan fa bata da lafiya amma kaki sauraren ta ka hauta hauta da fada ko sokake ka kasheta ne yace eh kashetan zanyi gara ita tafara mutuwar mu saimuyi murnar sha shasha wlh ina baki wasa ba sai na babbala ki agidan nan kafin natafi ke kwata kwata bakyason kwanciyar hankali rayuwar ki sai jawa mutane masifa hamm yana kaiwa nan yafara qoqarin fita sai ga momma nan tafito tundazu tanajin hayaniyar su tun tana cikin bathroom saida tagama shirya tsaf sannan tafito saboda tasan halin yar autar tata da rakin tsiaya abu kadan zata maidashi babba shiyasa bata damu da fitowa ba lokacin da takejin ihun nata saida tagama tana saukowa tace me yake faruwa ne amra na jin haka ta kwasa aguje ta nufeta tana sakin wani sabon kukan momma shafa bayanta tayi tace ya isa haka gaya min me akai miki wane lafin kikayi da har ake qoqarin ballaki kasa magana tayi saida qyar ta tsagaita kukan nata amma kuma takasa bata labarin abun da yafaru ganin hakan yasa momma zaunar fa ita kan kujera tace shikenan basai kinfada ba zauana zansa azo adubaki anjima sannan ta maida kallon fa ga hamra tace ke kika jamata ko nasan halinki shiru tayi bata ce komai ba saboda tasan ko tafada ba goyon bayanta zatayi ba saboda tafison amra shiyasa kotayi laifi bata ganin ita kuma abun ba qaramin qona mata rai yake ba,
Kai kuma shine daga dawowar ka zaka kamamin ya da duka ko juyowa yayi yace momma wlh yarinyar nan duk ke kikesawa take yin abun da taga dama tace to ba itace auta ba dole tayi abun da takeso kwa yace hmmm aranshi kuwa sai yace aikwa zan kasheta wataran ko yan karkarya mata qasusuwa yanda bazata taba moruwa ba zama yayi be qara cewa komai ba saboda inyaci gaba ransa ne ze qara baci dr. Shettima ne yafar gaida ita ta amsa masa fuskarta dauke da murmushi datambayar sa ya hajiyarsa take kwana biyu bata shigo ba lafyade ko yace lafiyar ta qalau nande tazauna itama suka qara gaggaisawa gaba daya har sameer bayan nan kuma suka saka aka kawo musu dinner me rai da lafiya da ta saka aka dafa masa na musamman saboda shi haka suka zauna gaba dayan su sukaci amma banda amra da tagama cika ta batse taqi cin komai momma na lura da ita amma bata ce mata komai ba so take idan sun tashi Saka ta agaba taci tasan taurin kanta baza ta taba ci agabansu saide idan basanan,
bayan sun kammala kuma sukatashi sukayiwa momma sallama suka fito dagana kuma suka shiga kowane sashe na gidan suka gaisa sannan suka fito dr. Shettima yace shi ze wuce sai gobe sai yace suje tare kawai yagaida hajiya yayi missing dinta yana son ganinta haka suka nufu parkin space suna zuwa drivern sa yazo ya bude mishi qofa sai yace mishi ya shiga shikadai shikuma zasushiga ta dr. Shettima inyaso sai yadawo dashi gida, atare suka fita daga bayan yana binsu abaya har suka qaraso gidan shiga sukayi lokacin da suka shiga hajiya na falo tana kallon labarai suka shiga da fara'a sosai a fuskarta ta amsa musu da cewa lalle yau manyan baqine agidan namu marhaban ku lale shiga sukayi sannan suka samu guri suka zauna sannan suka gaisa da tambayarsa ya hanya da 'yan gidan nasu a hade yabata amsa dacewa komai lafiya nande suka dan taba hira sannan yace bari ya wuce dare yayi dan yanzu shadaya ta kusa sallama yayi mata sannan suka fito tare saida yaga tafiyar su sannan ya koma cikin gida...
Suna tafiya dan har sunyi rabi ma atafiyar tasu suna tsakiyar titi mota ta tsaya cak sai kuma ta mutu drivern yace subahannallah me ya samu motar nan kuma fita yayi yana duddubawa ko ze gano matsalar amma bega kowace matsala ba kuma hargidan ya bude yaga akwai mai da yawa said yadawo yace yallabai wlh na duba banga kowace matsala ba amma ina da wani aboki bakanike ne shi bari inkirashi sai yazo ya duba mana yace ok dagana yamaida hankalin sa kan wayar da yake dannawa after 15 minutes sai ga bakanike yazo shima dubawar ya shiga amma yakasa ganowa wasa wasa de har suka kai wajen minti talatin amma ba bata gyaruba zafine ya ishsahi acikin motar dan haka sai yabude kawai yafito waje saboda yasamu iska sukuma suna ta qoqarin ganin komai ya daidaita amma ba labari agogo ya duba sai yaga har shabiyu ta kusa sai yace dasu wai haryanzu baku gano matsalar bane akira kwararre mana drivern nashine yace ai wannan shine oga awajen su babba ne ya iya aiki shima bakanike dagowa yayi yace wallahi 'yallabai duk gwajin da zan mata nayi amma banga komai wanda yasamu matsala ba komai yana nan yanda yake ni wallahi ma abun mamaki yake ban narashin gano inda matsalar take kowade yayi shiru yana mamakin faruwar hakan drivern ne yayi saurin cewa sir natuna wani abu kwanaki haka ta taba faruwa saidaga baya aka gano sister din kace ta hana motar tafiya ina ganinfa watakil yanzu ma facitace tundade har taqi tashi ka tuna ba laifin da kayi mata a yau bakani kenne ya kalle shi yace yar biyu ce yace masa eh itace wlh haka tayi mana kwanaki qarewa ma Sam agurin mukabar motar ta kwana yace Allah sarki ai yan biyu haka suke nima ina nan ina fama da nawa ba dama kayi musu laifi sai sun huce ta wani bangaren yace hakane haka suke su sai anbisu a hanakali daman suna ta tattaunawa de.....
shikuma yana tsaye yana sauraron sa tab lalle kama biri yayi kama da mutum yafada a zuciyar sa afili kuma sai yace inazuwa itace ma ai wayarsa yadauko sai kuma yafara tunanin wama ze kira shettima ne yafado masa dan haka sai yakira number sa ringing biyu tayi yadaga daga can yace hello shima yace hello kana jina yace eh me yafaru yace komai ma wai kasan yar banzanr yarinyar nan abun da nayi mata dazu gashi tasa motata taqi tashi tun dazu aka kira bakanike yana duba wa amma taqi tashi sadaga baya na tuna abun da nayi mata dariya shettima yasanya masa sannan yace ai wallahi tayi min daidai maganin ka kenan angaya maka kaci banza mu ai bama yafiya sai mun rama kasan halinmu amma kake cin zalinmu shima saura kadan yasaki dariyar amma beyiba ya danne sannan yace to ni bana manta ba amma duk dahaka wlh tayi laifi koyan zu na koma gida saina hukuntata yace to shikenan muzuba mugani maga waye zefi jin jiki yace ka nidallah ba surutu nakeso ba yanzude ka kirata awaya kabata hakuri sannan kace mata tare muke dakai nasan zata bude yace to Allah yasa bari in gwada kiranta bayan 'yan mitina sai yaqar kiran shin yace to wallahi ta kashe wayarta gaba daya nakira ta hamra ma amma itama bata shiga duk akashe suke kakira momma sai kagaya mata.yace "ok" sannan ya katse wayar da mamakin sa itama sai yajita akashi shide tunda yake da momma betaba kiranta ba yaji wayarta akashe sai yau da yake bukatar ta tuna ni ma yafara yi yanzu shikam yama rasa wanda zefara kira yahadasu da momman sa dady yakira shikuma yace baya gida bedawo ba.........✍
Karatu baya muku wuyar karatu said de rubuta comment ne yake baku wahala hmmm
[3/26, 7:11 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode54-55
""""""""""""""""""""""""""""""""""
Fulani yaqara kira amma itama sai yaji wayar tana ta ringing amma ba adaga ba, haushine ya ishe shi jiyake kamar ya fasa wayar sai kace itace tayi mishi laifin shettima yaqara kira yana dagawa yace sai kafito kazo ka maidani gida duk wanda nakira bata shiga shettima yace ok ganinan zuwa sannan ya katse wayar cikin motar ya koma yazauna sai faman tsaki yake saki,
saida yadau lokaci kafin ya qaraso yana zuwa sameer yafito ya shiga dagan sannan yacewa idi driver yazo su tafi subar motar agun gobe azo adauka shima bakanike aka sallameshi ya hau mashin dinshi ya qara gaba sukuma suka dau hanya tun ahanya yake ta lissafin hukun cin dazeyiwa yarinyar nan da tasa shi tsayiwa agurin nan har tsawon lokaci haka,
sai faman tsaki yake tayi ranshi duk yabi yabaci shide shettima be tanka masaba sai dariyar sa da yake yi a boye kuma abun da besani ba yana kallonsa ta gefen ido kawai rabuwa yayi dashi dan bashida lokacin sa ahalin yanzu sai wajen qarfe daya suka qaraso gidan yana ajiye shi kuma ya juya ya koma gida,
direct part din Fulani yashige be tsaya bi takan Amra ba yabarwa gobe yana shiga part din shi ya wuce toilet yayo wanka tare da dauro alawala bayan ya shirya ya shiga jero nafil filu kamar yanda yasaba a kowane dare kafin kwanciyar sa bayan ya idar yabi lafiyar gado tare da lumshe idanun sa yayi addu'ar bacci ya shafa yaja blanket har zuwa kansa bawani bata lokaci kwa bacci yayi awan gaba dashi,
Washe gari bayan yayi sallar asuba yakoma bacci be tashiba sai wajen goma yana tashi yayi sauri yayi wanka sannan ya shirya kansa cikin qananun kaya da sukai mugun karbar jikin sa
cikin ta kunsa daidai kamar baya son taka qasa haka yake takawa cike da nutsuwa har ya qaraso sashen fulani ba kowa a falon,
da har ze wuce sai kuma yadaka ta yafara nufar inda dakinta yake dan yagaida ita,
yana qaraswa bakin qofar yadaga hannu sa ze kwankwasa amma sai yaji kamar ana magana qasa qasa dakatawa yayi domin jin abun da ake cewa,
Baqaramar razana yayi ba da jin maganganun da yaji fulanin nafada dan har saida ya dafa bango sakamakon ji yayi gaba daya kamar ze kife ne awajen saida yabari yadan samu nutsuwa amma duk da haka yakasa motsawa atake kuma idanun sa suka sauya kala daga farin zuwa launin ja zufa tafara tsatstsafo masa ,
jin kamar mutum ze fito ne yasa shi yunqurawa da kyar sannan yayi saurin barin wajen yana qara mamakin wannan matar shifa daman tuncan yagane wasu take taken nata bata da gaskiya acikin gidan nan shiyasa yafara saka mata ido inde yana gari tofa komai take idonshi akanta kuma dan rashin zamansa ne ma agarin amma da tuni yagama gano ta saide kawai besan abun da take kullawa bane to tabbas ya yafara hasa sho abun da yake zargi akanta yana wannan tunane tunanen har yaqaraso part din momma dinsa fadawa yayi cikin falon ko sallama babu ya shiga mommo dake fitowa daga kitchen taga yanayin da yake ciki da sauri ta ajiye abun hannunta ta qaraso kusa dashi tana duban shi cike da kulawa sannan tace son me yafa ne naga kashigo ko sallama babu ga yanayin ya canza wa yabata maka rai da farar safiyar nan tafada lokacin da takamo hannun sa suka zauna kan kujera sannan taqara saka hannun ta duka biyu acikin nasa ta ruqo nasa sannan tace fada min me yafaru shiru yayi na wasu lokuta yakasa furta komai saidaga bisani sannan yakira sunan ta a hankali ya furta momma amsa masa tayi cike da maida hankalinta gareshi saboda jin yanayin muryar sa yaqara tabbatar nata da cewa ba lafiya akwai damuwa a tattare dashi numfasa wa tayi sannan tace inajin ka fadamun abun dake faruwa saida yaqara yin dan jimm sannan yace momma inason jin labarin masarautar nan tundaga kan me sunana danajin kunce sunansa naci har zuwa kan wannan banzan sarkin baki tariqe tare da cewa waye banzan sarki shiru yayi be bata amsa ba ta dora dacewa wai kai haryanzu baza ka canza wannan dabi'ar taka ba marar kyau uncle din naka kake cewa banza mahaifi yake agurin kafa inde zaka iya zaginshi batare da kaji komai aranka ba nima nasan watarana sai kazageni tunda ba shakkar uban kowa agaba na bakajin komai idan ka zagar min qannen alhalin suma iyaye suke agare ka wai har sai yaushene zakai hankali yaushe zaka dena samin damuwar daukin magana dakake yi kullum kai idan kazo garinnan sai kabata min rai kakejin dadi ni wallahi zaman kama acan yafiya min kwanciyar hankali akan zaman ka agidan nan tafada ranta abace saboda ta tsani taji ya zagar mata dan uwa shikuma halinsa kenan besan meyayi masa da ya tsane shi haka,
""ahankali iya budar bakinsa sannan yace sorry daga nan kuma be qara cewa komai ba ya mike tsaye tana qoqarin daka tar dashi amma ina har ya bar falon,
ahanya suka kicibusa da Amma (karima) yar biyun momma (munubiya) cike da kulawa take binsa da kallo kawar da kansa yayi yana niyar ratsata ya wuce ta dakatar dashi akallon farko ta fahimci halin da yake ciki dan haka kawai sai tace muje part din inason ganinka kai ya girgiza mata alamar a'a rai ta dan hade tare da yimasa hararar wasa sannan tace yaushe muka fara yat jayayya dakai abun da kakeyiwa mutane yau zakamin kenan nan ma kan ya girgiza mata tace to wuce mutagi inde ba hakabane abun da nafada be qara tanka mataba yabi hanyar part dinsa ita kuma tabin sa abaya,
Ajiyar zuciya momma ta sauke tare da sakin labulen window da tadaga tana kallon su dan tunda yafota ta bude taga inda zashi dan bataji dadin abun da tayimasa ba tasan tabbass yana da damuwa tunda taga hakan a idon sa gashi kuma yazo yana tambayarta tabashi labari to dole a kwa abun da yagani ko yaji amma bata gaya masa komai ba ta haushi da fada duk da shiyaja amma itama ganin laifinta take da bata tsaya ta saurare saba amma yanzu hankalin ta yadan kwanta tunda de 'yar uwarta tazo kuma har ya yarda yabita to tasan zata iyayin maganin matsalar tashi,
bayan shigar su sashen nata suka zauna sai kuma ta tashi ta nufi kitchen dakanta ta hado masa breakfast ta kawo masa tace maza ci sai muyi maganar yace ya qoshi tace me kaci yace ba komai tace to bana son musu maza dauki kaci ko kadan tea kawai ya iya sha yace mata ya isheshi rabuwa tayi dashi dan tasan halinsa idan ta takura masama ze iya tashi yayi tafiyar sa ita kuma bahaka take soba tana so taji damuwar sa kafin yatafin daukewa tayi da kanta sannaan ta mayar ta dawo sai ta zauna akusa dashi tace gayamin abun da hake damunka ko kaida momma ne ita tabata maka raine ko wanine duk tabi sai faman tambayoyi take jero masa kuma bata samu amsar ko daya ba sai cewa da yayi auntu ba komai kawai garinne banajin dadin sa wata kilma yau ko gobe zan koma, rarrashin shi tayi tare da bugar cikin sa tace dole akwai abun da yake damunka hakannan nasan baza ka tafi ba lokacin tafiyar ka beyiba saide kawai inbaka dauke ni matsayin uwa ba shiyasa bakai matsayin da zan iya sanin halin da kake ciki ba tafada tana miqewa tsaye da qoqarin barin wajen saide tambayar da yajefo matace ta hana ta cigaba da niyar tafiyar datake yi juyowa tayi dan qara tabbatar da abun da kunnu wanta sukaji sannan bata bashi amsaba ta qara tanbayar sa da cewa magana kake me kace?
sarai yasan taji ne yace amma sai yaqara cewa wace ce GIMBIYA SABREENA?
qara maimaita sunan tayi kamar ma basan sunan ba zama tayi tana fuskan tarshi sannan tace a ina kasanta yace danasani ta ai bazan tambayeki ba tace to a ina kaji sunan nata yace aunty kawai nide kigaya min inzaki gaya min in kuma inje in tambayi papa nasan shi ai ze gaya min tunda ku ba kwaso kufada min dan numfasawa tayi sannan tace shikenan kwantar da hankalinka zan gaya maka nayi mamakin jin sunan abakin ka ne shiyasa kaji ina tambayar ka a ina kaji sunan ta yace ni ba a inda naji tace Allah ko to inbaji kayi ba ko gaya maka akayi daga sama akayi maka wahahinsa kenan sannu dan baiwa
tafada tana kallonsa,
Qarar ringing din wayarsane ya katse su zarota yayi a aljihu sannan ya duba kan screen din wayar sunan my man yagani be daga ba harsaida kiran ya katse aka qara kira sannan akaro na biyu sannan yadaga tare da yin shiru daga can shettima yafara yin sallama shikuma ya amsa bayan sun gama gaisawa ne shettima ya dora dacewa kataho tundazu fa kai nake jira najika shiru gashi har shadaya ta kusa ahankali yace ganin tahowa anmaida ita tiata room a shirya komai ina zuwa farawa zanyi ba na son bata lokaci,
yace ok sai ka qaraso sannan sukayi sallama dubansa ya mayar ga auntyn tasa sannaan yace inajinki aunty shiru tayi sannan tace ai wannan long story ne bazan iya baka shi yanzu ba kabari zansaka mana rana kafinde ka koma zan baka labari tunda ga A har Z kaga yanzu kaima jiranka akeyi ko jinjina kai yayi sannan yace eh jirana akeyi amma ai ba sauri nake ba kawai kibani yanzu ba matsala tace a'a ai nagaya maka labarine me tsawo kawai kaje tunda nace zan baka ai zan baka din yace to shikenan naji amma kiban dan aciki dafe kanta yayi tace oh ni karime dole de sai ansaka mutum abun da bayaso to abi biyu zan gaya maka daga nan kuma kar kasake tambayata wani abun ka yarda kai yadaga mata alamar eh ya yarda itakuma ta dora mishi da cewa GIMBIYA SABREENA kamar uwa take agare mu itace matar mahaifinmu tafarko iatace uwargida sai mama fulani sannan mahaifiyar mu katsata yayi da cewa to yanzu tana ina ko ta mutu?
tace gaskiya tun muna yara mahaifiyar mu ta bamu labari tace mana anne meta an rasa tare da danta gaba daya su biyun ba san inda suke har zuwa wannan lokacin suna raye ko sun mutu Allah masani ze qara magana kenan tayi saurin dakatar dashi tace kaje kawai banason wata tambayar zamuyi magana daga baya kamar yanda nagaya maka,
Shiru yayi bece mata komai amma qasan ransa taf yake da tambayoyi iri iri amma yazeyi dole yabari lokacin dace sannan yaci gaba dajin labarin mikewa yayi yace shikenan to aunty hakan ma nagode bari naje Sai naji kiran naki tace to shikenan sai anjima amma fa banason ta kuara yace ba halina bace ai kinsani yanda banaso a takurawa rayuwata nima banaso na kuma banaso na takurawa mutum yana kaiwa nan yasakai yafice daga sashe na,
yana fitowa ya qara shiga part dinshi yaje yadauko duk abun da yasan ze buqata a aikin sa wanda dole daman saida su tunda tundaga can ya taho dasu bayan yagama hada komai yafito daga sashen nasa yana fitowa kuma be qara zuwa ko ina ba yawuce parking space yana zuwa drivern sa yaqaraso wanjen da saurin sa sannan ya karbi jakar hannun sa tare da cewa yallabai naje na dauko motar tun dazu yace ok muje awaccen yanuna masa wata motar daban ba wacce suka fitaba jiya da sauri ya amsa da to tare da nufar inda take yabude yazarota daga ciji sanna ya daidaita ta hanya yafito ya bude masa yashiga ya. rufe yazagaya shima yashiga sannan yabawa motar wuta suka fice daga masarautar suka dau hanyar hospital din,
S.I.S spatial hospital.
yana gama parking ya fito ya bude masa saida yagama sha kamshinsa sannan ya zuro zara zaran qafafun sa sai kuna yaqarasa fitowa gaba dayansa cikin takunnan nasade da yasaba yanzuma shi yake yi driver na bayansa da jakar suna tafiya ana gaidashi amma hannun kawai yake iya daga musu wasuma basa samun damar daze daga musu hannun ahakade har suka qarasa office dinsa bayan sun shiga ya zauna drivern ya miqa masa jakar tare da juyawa yafice daga cikin office din yana fita kuma saiga dr.shettima yashigo bakinsa dauke da sallama amsa masa yayi ciki ciki wanda ina bakinsa ka kalla bama bazakace yayi magana ba zama yayi tare da miqa masa hannu sukayi musabaha sanna yayi masa barka da zuwa daganan kuma suka shiga tattaunawa akan aikin da za ayi mata bayan sungama a gurguje ya tashi yayi shirin shi tsaf nayin aikin daman already dr.shettima yariga da yagama shirya koma anmaida ita dakin daza ayi mata aikin kawai shi ake jira daman dan haka atare suka fito yana shine agaba shikuma shettima yana binsa abaya da kayan atare suka qarasa ciki yana shiga ya zuba mata ido nadan wasu dakiku kafin yajanye daga kanta yamaida kan shettima yace wanna yar qaramar yarinyar me ya haddasa mata brain trauma ko naji kuma kace ba accident tayiba me yafaru da ita shettima yace wlh nima bansani ba lokacinde dasuka kawota bani nakarbesu ba dr. Jamil ne nima sai daga baya nake jin hakan kuma ban taba tambayar su ba yace ok sannan ya matso masa da wani dan desk sannan yadora masa ka yayakin agefe komai de yana kusa da gadon nata saida ya tabbaatar da ba abun da ze bukata sannan yafita dan bashi wake yayi aikin sa yanda yakamata ba bata lokaci kuwa ya shiga yin aikin sa cikin kwarewa da qwazo yake yin sa kana gani yanda yakeyi kasan baqaramin kai bane tunwajen 12 yafara amma bashi yagama ba sai wajen biyu saura wayar sa yadauka yakira shettima yace yazo su maida ta dakin hutu yana gama gaya masa ya katse kiran
Kayan jikin shi yafara ragewa sannan yafita daga dakin zuwa office dinsa yana shiga ya wuce bedroom dinsa na cikin office yana shiga yawuce bathroom yaqara yo wani wankan tare da dauro alwala ya wuce masallaci ahanyar dawowar sa suka hadu da shettima tare suka shiga office din zama suka fara yi sannan shettima yace yanzu komai nml za su iya zuwa su ganta sameer yace eh amma de son samu subari sai gobe sannan ta dawo hayyacinta yanzu nayi mata allurai dole sai gobe ko zuwa cikin dare ma zata iya farkawa amma banda yanzu dr.shettima yaji dadi sosai yace to Alahamdulillah hakan ma yayi bari nasanar da yayan ta yace ok kawai sannan ya miqe yace zan dan kwanta ina bukatar hutu yana fada yaqarasa shiga dakin yabar sa agun be jira amsarsa ba,
ganin hakan yasa shi shima ya tashi ya fita ya nufi office din sa yana zuwa yatarar da saleem abakin office din nasa dasauri saleem yamiqa masa hannu suka gaisa, "" shettima yace masa da ka shiga ai ka tsaya daga nan dan sosa kai yayi yace a'a doctor ba ayi haka ba gwara idan kana nan inshiga na kwankwasa naji shiru shiyasa natsaya anan najira dawowar ka harara ya watsa masa sannan yace to yayi kyau yana fada yashige ciki bayan shi yabiyo suka qarasa shiga tare zama sukayi sannan shettima yace albishirin ka da fara'ar sa yace goro doctor ai tunda naganka na fahimci kana cikin farin ciki bani nasha doctor ,
wani kallo yayi mishi sanna yace meye hakan kuma wai bani nasha sai kace mace to saide in baka kaci qarewar kashs,
Dariya saleem yayi yace to bani naci din wlh autace ta koya min yace wace auta duk da yagane wa yake nufi amma sai ya basar saleem yace auta de danazo da ita ranar nan shima sai yace ok sannan yace Alahamdulillah tasamu lafiya har an gama yi mata dazu yanzu farkawar ta kawai muke jira cike da jin dadi tare da murna yace masha Allah Alahamdulillah Alahamdulillah Allah kaine abun godiya kai kai wlh baka ji yanda naji dadi ba aikwa bari inyiwa auta albishir daman kullum sai ta dame ni da tambayar ta to yaude zataji dadda dan labariyafada tare da dakko wayar sa daga aljihu ya lalabo number ta yakira tana daga wa yasa wayar a hands free tace hello yayana nakai na ya aiki yace Alahamdulillah albishi rinki tace goro yace fari ko ja tace fari kal kal yace wace kyauta zakiban idan kinji tace koma me kake so kaide kawai bani nasha na matsu inji tana cewa bani nasha yadaga kai suka hada ido da shettima sai kawai yayi dariya sannan yace auta Ameesha taji sauki har angma yimata aikin wata uwar qara tasaki tare da cewa dan Allah da gaske yaya yace zanmiki wasa ne da irin wannan maganar ta ce a'a wayyo Allah na dadi yaya bari intaho yanzu wlh dan na matsu inganta yace a'a kibari sai gobe sai muzo tare tace wlh yaya bazan iya ba duk yanda yaso yaganar da ita qin yarda tayi sai zuba take tana masa magana tana cewa yaya ai har na dakko hijabi ma yanzu zan fito jin hakan yasa dr.shettima kwace wayar daga hannun saleem tare da cire ta daga hands free ya kara akunnen sa lokacin tana cewa mama sai nadawo kimin addu'a hello yaya kanajina yace uhm jin duk dahaka bata gane waye ba saida yace bashi bane diff tayi ta hadiye maganar ta dan sarai tagane muryar waye yace auta kingane me magana dayan yayan kine karba nayi intaya shi baki hakuri kiyi hakuri kibari sai gobe kinji yar qanwata shiru tayi bata ce komai ba kwan kwasa qofa akayi hakan yasa saleem barin wajen dan zuwa yabude qofar,
Shikuma hakanne yabashi damar cewa ance kar kizo kinqi ji ko to bismillah maza kizo inajiran ki daman nasan danni zaki zo ko.......
[3/27, 7:35 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode56-57
""""""""""""""""""""""""""""""""""
Shikuma hakanne yabashi damar cemata ance kar kizo amma kinqi ji ko to bismillah maza kizo inajiranki daman nasan danni zakizo ko sannan yadan dakata danjin amsar da zata bashi,
ita kwa daga can bangare tanasa ne da ga mamakin sa saiji yayi tace dan Allah waye ni bangane me magana ba dan murmushin gefen baki yayi kafin yace shikenan sai kinzo inkinzo zakigane ko waye be jira amsar taba yayi rejecting kiran saboda da shigowar su saleem shi da wata nurse saleem yazaun ita kuma tana tsaye tace sir good evening yace fine tace sir daman ankawo wata patient ne za'ayi mata cs ammade yanzu tana labor room saboda ana tunanin zata iya haihuwa da kanta kuma haryanzu de bata haihu ba shine akace asanar dakai kazo kaga halin da take ciki yace gani nan daga nan ta juya ta tafita duban sa yamayar ga saleem sannan ya miqa mishi wayar sa ya miqe yace bari inje in dubata yana kaiwa nan yayi gaba saleem ma tashi yayi yabi bayansa suna fita kowa yayi nasa bangaren daban,
wayar saleem ce taqara yin ring yana dubawa yaga auta ce dagawa yayi tare da cewa autar mama kinde haqura da zancen zuwan ko tace ai har nakusa qarasowa ma shiyasa nakiraka in tambayeka a ina zan sameka kar nazo nai ta bilayi yace kai auta saifa danace kar kizo amma ba kyaji ko tace kayi hakuri yaya wlh bazan iya hakura bane yace to ai shikenan sai kin qaraso din daga nan ya kashe wayar yaqarasa gurin da office dinsa yake zedan qarasa wani aiki kafin ta qaraso din,
Tana shigowa taqara ciro waya tana qoqarin kiranshi karaf idon ta yafada akansa da batai zaton ganinsa ba yanzu batare da tabari yagan taba tayi saurin buya awani dan lungu tana leqensa harsaida ta dena ganin sa sannan ta fita tana sauke ajiyar zuciya tana cewa Allah ya soni be ganni ba da nashiga uku wlh ya takurawa rayuwata faga haduwa yabi yasakamin ido mstwww taja tsaki,
Saide abun da bata saniba tuni yariga da yaganta kawai ya rabu da itane saboda aikin da yakeyi bashi da lokacin ta office dinsa ya koma yadauko wani dan qaramin box ba dadewa yadawo lokacin da yaqara dawowa ita kuma har takira saleem yazo suntafi office dinsa gurin yakalla yaga bata nan kawai ya wuce yaje yaci gaba da aikin sa,
Yaya nifa ba zama nazo yiba kazo muje naganta na wuce gida yace to aide duk gaggawar asara ai tajira samu sai kijira in qarasa abun danake tukunna kuma doctor din ma ya Shiga aiki sai yafito zakije tace, "waye"? tsoron ta kawai kar acemata wannan mutumin da bata qaunar haduwa dashi,
Amsa mata yayi da cewa dr.shettima mana wanda kika zauna agurin sa ranan "ok" kawai tace
sunan ta qara maimai tawa aranta itabata ma san sunan saba sai yau tabe baki tayi alamar sunan be mata ba, kallonta saleem yayi yace me kike tunanine haka kai ta girgiza tace ba komai kawai ina tuna yanda mukai rayuwa da Ameesha Allah ya tashi kafadun ta Allah yasa mu dawo yanda muke ni yaya wlh dama su dawo gidan mu ko ya kagani banaso tayi min nisa nafiso kullum mukasan ce tare nayi missing dinta sosai taqara sa maganar muryarta ciki da rauni kamar zatayi kuka kallon ta yayi yace Allah sarki ai in Allah ya yarda gobe iyanzu kuna tare zakiganta har sai kingaji tace wlh yaya bazan gaji da ganin besty naba nafiso ma kullum muna tare da juna,
To yaza ayi kinga yanzu sun riga sun dauke su ba yanda za ayi muzo muce subamu ita ina ganin basu iyaba bamuba tace hakane yaya amma ni ina ganin mugwada tambaya amma sai komai ya daidai ta tasamu lafiya sosai ni sai in fara yimata maganar ma kafin maganar taje sama nasan idan ta amince komai zezo da sauki yace to Allah yasa nima zanso hakan kinga ma qara cika gidan tace eh wlh tafada sai faman murmushi takeyi kamar zancen ya tabbata haka suka ci gaba da tattaunawa har wajen la'asar sannan yace mata bari yaje yayi sallah daga nan ze duba idan yagama sai yazo suje tace shikenan sai yadawo yana fita ta qara gyara zama saboda ba sallah zatayi ba wayar ta dauko qirar hauwie y 6 da saleem yasiya mata tun satin baya da yasamu wasu kudi daman yayi mata alkawari dan haka yana samu ya siya mata gallery ta shiga ta bude wata folder ta shiga ta qurawa wasu hotuna ido tana kalla ahankali ta shiga shafa hoton da hannun ta tare da manna masa kiss ahankali tace ina sonka ina sonka ina sonka a kowacce rana sonka qaruwa yake a cikin zuciya ta narasa yazanyi da son wanda besan da zamana ba aduniyar nan sonka kaddara ce agare ni ina azabtuwa da sonka a ina zangan ka awace duniyar kake mutun ne kai ko aljani bansani ba Allah yabayyana min kai a gaske ko sau dayane arayuwata nasan zan samu sassaucin radadin da nake ji araina duk da nasan hakan baza ta taba faruwa ba wanda yake awata duniyar daban dabansan ta ba ta ina zamu taba haduwa lumshe idonta tayi sai hawaye kuma hannu tasa ta share tana qarajin radadi a zuciyar ta kamar yanda tasaba aduk lokacin da ta zauna irin wannan tunanin akan wannan bawan Allahn da bansamu damar ganin fuskar shiba kwanatar da kanta tayi akan hannun kujerar tare da manna wayar akan kirjinta tana rungumeta kamar me rungumar mutum ita kadai tasan abun da take ji aranta,
A wannan yanayin saleem ya shigo ya tarar da ita mamaki ne yakama sa ganin qanwar tasa ahaka sunan ta yakira amma shiru bata amsa ba hannu yasa ze karbi wayar hannunta firgigit tayi ta dawo hayyacin ta tare da qara damqe wayar a hannun ta kollonta yashiga yi cike da mamakin ta sai yace auta lafiyar ki lau kuwa me yake damun ki saurin kawar da damuwar ta tayi dan kar yagane halin da take ciki amma ina duk yanda taso hakan ya gagareta budar baki tayi da niyar cemishi ba komai amma kawai sai hawayen da take ruqewa suka shiga sauko mata da sauri yanzauna kusa da ita yace subhanallahi auta wai meke faruwa me kika gani awayar ban muga hannu yasa ze karbe yagani,
ganin hakan yasata saurin sakin wayar aqasa saboda hakane kawai mafitar ta muddin basakin wayar tayiba ta fadi ta fashe tasan sai asirin ta ya tonu saboda wayar ta babu password idan yakarba sai yagani kuma bata dabakin yi mishi bayani,
Dasauri ya tsugunna ya dauko wayar da tayi kwatsa kwatsa ta fashe kallon wayar yayi yace innalillahi kinga kinfasa wayar taki,
Wai me yake damun ki ne kiyi min bayani duk kinbi kinsa hankalina yatashi dan Allah fada min,
Shiru tayi takasa magana kuma bata dena hawayen da takeyi ba,
hannu yasa yashiga share mata hawayen ta sannan yace shikenan is ok kukan ya isa haka kinsan bana son ganin hawayen kiyi kishiru anjima mayi maganar amma kinde na kukan jin hakan yasata yin shiru din kamar yanda ya buqata kartaje kuma ta kaishi qarshe yace dole sai ta gaya masa, miqewa yayi tare da kamo hannun ta sannan yace shiga ki wanko fuskar ki kizo muje ko bakison ganin bestyn taki ahankali tace ina so yace to kiyi sauri ki wanke fuskar ki sannan inganta kamar da da fara'a akanta yanda duk wanda yaganki ma baze ce kinyi kuka ba kinji ni kai ta daga masa sannan ta shige bathroom din ta wanko fuskar sanna tace muje duk yanda yaso yaganta cikin walwala tasakin jikinta amma hakan ya gagara rabuwa yayi da ita kawai saboda ya lura ba qara min abubane yake damun ta ba da har yasashi mamaki yabar ta lafiya amma yazo yaganta cikin wani irin hali davya kasa gane kanta amma baze ta kurata akan sai tagaya masa yanzu ze bata lokaci kafin ya kuma tayar mata da maganar,
Fitowa sukayi atare suka nufi office din shettima bayan sunyi nocking anbasu izinin shiga da sallama suka shiga yana zaune kan kujerar sa amsa musu yayi idonsa nakan Azeema amma ita kuma tunda ta shigo bata daga kai ta kallesa ba har suka qarasa zama qasa qasa da murya kuma kanta aqasa batare da ta dago ba tace ina wuni saida yagama qare mata kallo sannan yace qanwar mu laifi nayi ne naga ana gaida ni kai aqasa kai ta girgiza mishi alamar a'a shiru yayi yana qara nazarin ta yaga kamar bata cikin walwala kallon sa yamaida kan saleem sannan yace me akai mata ne saleem yace wlh bansani ba nima lafiya qalau na barta amma da na dawo naganta haka kuma taqi gayamin me akayi mata nade rabuda ita idan ta sauko tagayamin,
karkada kai shettima yayi tare da cewa hakan yayi sai kuma yayi shiru yana qara nazarin ta sai daga bisani kuma yace ok muje ko taga qawar tata kode ma itace sanadin damuwar tata yafada yana kallon ta amma still de bata yarda ta dago sunhada ido ba duk da shi anasa bangaren yana so su hada idon ko ze fahimce wani abu amma taki bashi damar hakan fita sukayi gaba da yansu sannan suka nufi dakin da Ameeshan take da shettima mane yafara tura qofar yashiga sai saleem sannan itama tabi bayansu agaban gadon duk suka tsaya suna kallon kyakkyawar fuskar ta da tayi wani irin fayau da ita taqara haske tayi haske sosai ga yar rama da tayi amma sai taqara mata kyau jikin ta sanye da rigar asibiti light blue color datayi mata kyau sosai taqara fito da hasken jikin ta,
duka qura mata ido sukayi bawanda ya iya yin magana,
Shettima besan lokacin da yakai hannun sa kan gashin da yadan zubo mata wajen goshi ahankali yafara mayar mata da su baya sai fuskar taqara fitowa dass duk wanda yakalle ta sai yaqara kallon ta gata yar qarama da ita kamar kasace ta ka gudu,
Saleem ne katse shirun nasu da cewa to auta gaki ga besty kinga tade kamar ki kirata ta amsa gata nan sai bacci take abun ta dan murmushi tasaki sannan tace naganta wlh qarasawa tayi kusa da ita tazaun a bakin gadon tare da ruqo hannun ta cikin nata tana qara binta da kallo sai faman murmushi take amma kana ganin murmushin kasan qaqaloshi akeyi dan kana gani zakayi zaton dole akayi mata akan sai tayi shi dukan su kuma suna kule da ita amma ba wanda yatanka mata saleem yace to taso mutafi ko tunda kin ganta hankalin ki ya kwanta tace eh sai yanzu nasamu nutsuwa da naga farin cikin raina tafada tana kallon ta sannan tace Allah yaqara miki lafiya besty na...
saleem yace ameen ya Allah
daga nan kuma sai ta miqe tsaye tace mutafi ko dukan su mamaki sukayi dajin maganar ta matar da waya take ta ihu da murna amma kuma gashi yanzu da ta ganta bawani farin ciki da tayi gashima harda cewa sutafi atuna nin su idan taganta sai zatace baza tatafiba sai sun hadata da Allah zata tafi amma ita take cewa ma sutafi lalle akwai lauje cikin nadi,
"Yanzu made bawanda yace mata komai saleem yace to muje ita tafara yin gaba ma sannan suka bi bayanta kuma tana fita batayi hanyar office din su ta juyo tace yaya ni bari na wuce gida sai ka taho yace a'a kibari mutafi tare ai na kusa gamawa ma sai muwuce kawai tace a'a wlh kataho aiki nakeyi nataho zanje inqarasa ne duk yanda yaso amma taki amincewa dole yarabu da ita shima shettima saida yasa baki akan tabari sai anjiman amma taki yarda kuma har zuwa wanna lokacin bata bari sun hada ido dashi ba sallama tayi musu tatafi sukuma kowannen su yayi nasa office din kowa cikin ransa cike da mamakin sauyawar tata,
Shettima nashiga office sai kawai yakasa zauma yana ta tunanin yanayin yarinyar nan dan tabashi mamaki matuqa kode shine sanadin wannan kukan nata tunda gashi taqi yarda ta hada ido dashi gaba daya ta canza sai yaji duk baba dadi dan aganin sa abubuwan da yayi mata ne kwanaki sune suka sakata damuwa haka inkwa hakane ze bata hakuri dan shi mutun ne da bayason shiga hakkin mutum bayaso yaga mutum ya kullace sa saboda yana tsoron ya mutu yabar wani najin haushin shi batare da yane mi yafiyar saba bayaso ya mutu da alhakin wani akansa ganin tunanin nasa ba me karewa bane yasa shi daukan key din motar shi yafito da sauri dan bin bayanta, sauri yake tayi be ganta a harabar asibitin ba dan haka kawai ya shiga mota tare da fita daga gate din bakin titi ya tsaya ko ze hangota amma ba ita ba alamun ta cike da taqaici rashin ganin nata ya juya ya koma ciki parking yayi sai kuma yakasa fitowa duk jinshi yakeyi wani iri,
abangaren Azeema kuwa ashe tana fitowa sai ta samu wani lungu tayi zaman dirshen tana qara sakin wani kukan qasa qasa me tsuma zuciya babban abun da yasata wanna kukan shine fasa wayar ta da tayi shikenan yanzu ta dena samun damar kallon sa aduk lokacin da taji kewarsa idan ta kalli hotonsa tana danjin sauki amma yanzu ba yanda za ayi taringa kallon sa tafasa wayar ta da kanta wanda sai yanzu take ta danasani dama bata fasa ba ita wama yakai ta yin wannan gangancin kallonsa awaje duk sanda taji tana kewarsa daki take shiga ta kulle kanta tagama haukanta ta idan yan kukan sunkama tayi abunta ta qoshi ta godewa Allah sannan tayi wanka tafito bawan da ze gane halin da take ciki amma yau tayi ganganci gashi kuma ankusa ranfota dan tasan tabbas sai yayanta ya tambayeta ko ba yauba dole tasan amsar da zata bashi,
Bakin ta ta bude cikin sauti a fili take cewa nashiga uku ni Azeema wai meyake shirin faruwa dani ne waddannan abubuwan suke faruwa dani tunda nake bantaba ganin inda aka taba yin hakaba daga ganin mutum ka kamu da matsananciyar soyayyar sa wace take shirin tarwatsa farin cikina gaba daya inazan saka raina yazanyi dashi araina taya zancire shi daga cikin zciyata me yasa zuciyata zata min haka meyasa bata da hankali bata san abun da yake daidai ba da wanda ba daidai ba hannu tadaga sama tafara jero addu'a
Ya Allah naroqeka badanni ba badan halina ba Allah ka cire min sonsa araina Allah ka kawomin mafita acikin ala mura na Allha ka kawo min dauki Allah ka taimake ni Allah kataimakebi bani da wanda zan gaya damuwata saikai kaikadai kasan halin da nake ciki Allah ka yaye minshi kabani abun da yake daidai arayuwata kacire min abun da ba daidai ba idan kuma jarrabawace wanna Allah kabani ikon cinyeta dan dakatawa tayi tanaci gaba da kuka sannan ta dora cewa , Allah ka kawo min dauki kacireni daga wannan haukan da nakeyi tana gama rufe bakin ta taji ance" Ameen Ameen"
Ahakace tajuyo tare kidimewa lokaci guda kuma taji zuciyar ta ta wani buga da qarfi waiwayowa tay danganin me amsa mata addu'ar da take yi idon tane sukayi mata tozali da abun da bata taba tsammani ba tsaba tsoron da taji ne yasata sumewa awajen ...........✍
(Tofa meke faruwane takwara wakika gani haka kuma wakike so)
who guess? kowaye wannan waze iya gaya min wanda tagani next page nashine nayi alqawri💃
Azumi fa yazo sai kunyi min uziri yanzu ba kullum zakuna samun posting ba sai sanda kuka gani kawai
Story and writing
by
xeemat love
[3/28, 10:52 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode58-59
"""""""""""""""""""""""""""""""""
💋Spacial thanks to you all ❤wannan page din naku ne saboda ku nayi da wadanda suka canka daidai da wadanda basu canka bama duk ina miqo saqon gaisuwata gareku,
irinsu 👇
sabreena,
it'z hauwee,
halyma,
kirawa,
Gbemisola abdulrasheed💋💋💋
******************
__________________AZEEMA
bude idonta ta shiga yi ahankali dishi dishi tafara gani kafin ta qarasa ware su tar ganin inda takene yasata saurin tashi zaune tana murza idon ta dan tabbatar da inda take,
idon ta tasauke akan shettima dake gefen kujerar datake zaune ido ta zuba masa tana kallon sa shima itan yake kallo ko kiftawa basayi ita fafara janye idonta daga kansa sannan shima yajanye nasa yayi sai daga bisani kuma ya katse shirun nasu da cewa "ya jikin naki?
bata bashi amsa ba saima tunanin yanda akai tazo nan take shin to wai ina wanda tagani ne kode da gaske ne alajanine kamar yanda take zato,
to hakan na nufin aljani take crushing bata sani ba tabbas idon ta yagane mata wanda take son gani to amma kuma tunda ta ganshi bata qara sanin inda kanta yake ba sai yanzhaka0mta farka taganta anan to me yafaru da ita bayan ta ganshi din batasan lokacin da fili ta furta aljani ne kenan jin abun da tace ne yasa shettima juyowa shima da mamaki sannan ya maimaita abun da tace aljani kuma a ina?
juyowa tayi tace uhm alajani ne wlh aljani ne yace ke wai aljani a ina kasa amsa mishi tayi kawai sai ta fashe da kuka sosai ta tsoratar shi yakasa gane inda ta dosa kafadun ta yadafa yana dan jijjigata yana cewa ke malama ki nutsu me yake damun kine jikin yaji yadau bari na tsoro ganin hakanne kawai yasashi jawota jikin shi yasakata a faffadan kirjin shi ya rungumeta qama ajikinshi yana shafa bayanta alamar rarrashi sannan yace shiiii pls kidena kukan haka bawani alajani anan nine fa ,
cikin shashsheqar kuka tace wlh naganshi dazu aljanine tafada gaba daya tafita hayyacin jikin ta sai faman karkarwa yake qara riqeta yayi sosai dan ya lura a tsora ce take sai kuma yafara tunanin to kode aljanin ta gani dagaske tunda ayanayin da yaje yaganta bisa ga dukkan alamu dayagani kamar furgita ce tasata suman inba haka ba to meyasa ta suma awajen gashi kuma fuskar ta shabe shabe da hawaye to me yake damunta yatambayi kansa amma beda wanda ze bashi amsa tabbas akwai wani babban al amari da yake damunta amma ze bincika gurin yayanta yaji ko ta taba yin irin hakan ko kuma yanzune aljanun suka shafeta har suke bude mata ido,
cigaba yayi da rarrashinta har saida yaji tayi shiru ta dena kukan amma hakan besashi dagata daga jikin shiba ya rabu da ita ta tashi dan kanta saida suka dauki lokaci ahaka kafin ta yunqura ta raba jikinta da nashi saita qara komawa jikin kujerar ta jingina kanta da hannun kujerar tare da lumshe idon ta kamar meyin bacci
zuba mata ido yayi yana kallon ta kamar yasamu tv shi kansa yayi matuqar daure wa da lamarin yarinyar nan na farko tazo tanayin kuka taqi fadar abun da akayi mata na biyu kuma tace bazata zauna ba kuma ta tafi nanma kuma bata tafi ba ta tafi can wani waje alhalin tace ta tafi gida to me yakaita can wajen kuma me tagani da har yakaita ga sumewa hannun sa yazura a aljihu ya dauko wayar sa yafara daddan nawa ,
Adaidai lokacin ita kuma ta bude idon ta ganin abun da yake yi yasata saurin cewa in roqeka wani abu dakatawa yayi da abun da yakeyi tare da dagowa ya kalle ta sannan yace inajin ki saida ta danja dogon numfashi kafin tace dan Allah kar ka gayawa yayana abun da yafaru yace me yasa tace banason yasan komai saboda banaso hankalin sa ya tashi kuma idan yaji ze gayawa mamana itama zata shiga damuwa kuma zasu tambayeni dalilin damuwata ni kuma bazan iya gaya musuba dan haka nake roqonka dan Allah kar ka gaya masa kaji plsss ta qarasa maganar tana marairaice fuska,
sosai jikinshi yayi sanyi dan haka yace gaskiya kiyi hakuri bazan iyaba halin da kike ciki dole su sani domin a nema miki magani watakil aljanune suka shafeki suke bude miki ido yakamata susani sai a gaggauta nemo miki magani,
Murmushin takaici tasaki jin furucin dayake sannan tace hmmm baza ka gane bane amma ni bana tattare da shafar aljanu nide kawai alfarmar da nakeso kayi min kenan wannan yazama sirri tsakanina dakai, kallonta yayi sannan yace zan amince amma abisa sharadi kin amince?
daga masa kai tayi alamar eh ta yarda cigaba yayi da cewa sharadin shine zaki gaya min abun da yake damunki da kuma abun da kika gani da harkike tunanin aljani ne..
wani busashen yawu ta hadiye da ya tsaya mata a maqogaro sannan tafara girgiza mishi kai tana cewa kayi hakuri wannan sirrin zuciya ta ne nayi alkawari koda zan rasa rai nane babu wanda zan iya gayawa inde ba abunne ya tabbata ba bare ma nasan har abada baze tabbata dan haka zanci gaba da ajiyeshi acikin zuciyata daga nan harzuwa lokacin da ze zama ajalina dannasan shine ajalina sanadin sane zanbar duniyar nan wani irin kukane ya taho mata da yasa takasa qarasa maganar takeyi saida tayi me isarta sannan ta dora da cewa dan Allah naroqeka karka takura min akan sai kaji dalili na karabu dani kawai, yace to na rabudake amma kisani dole susan halin dakike ciki sai sudau mataki akai nida kaina zanje har gidan ku ingaya wa mamanki da abban ki ko so kike nasan halin da kike ciki inzuba miki ido har kimutu idan nayi haka ko agurin Allah ina da laifi gwara nagaya musu nafita sauran yarage nasa yana kaiwa nan ya miqe ze bar wajen da sauri itana ta miqe tare da shan gabansa ta hada hannuwan ta biyu waje daya fuskar ta kuma hawaye sai sintiri suke akan kumatun ta dan Allah fa nace baka da tausayi ne ya kakeso inyi da rayuwata ne da damuwar da take damuna ko da wacce kake son kunno min yanzu yace ai ke kika zaba duk ma abun da yafaru mafita daya ta rage miki zabi biyu nabaki ko kigaya min ko kuma in fada musu sai kigaya musu da kanki dafe kanta tayi sannan tace naji na zabi ingaya maka amma kamin uzuri ahalin yanzu da nake ciki bazan iya gaya maka ba kabari idan nasamu time zamaka magana sai muhadu ingaya maka kayarda kai yadaga mata sannan yace yanzu naji magana zan daga miki qafa amma fa na tsawon sati daya idan baki fada ba kuma kinsan sauran ina fatan kin gane,
Eh tace masa yace good girl yanzu ki share hawayenki ki muje nakai ki gida in kuma kinaso saleem yazo yaganki anan baki tafi ba ba ruwana dan yana tambaya zan gaya masa gaskiya da sauri ta goge harda kwakwalo murmushi ta aza akan fuskarta sannan tace nagode muje to duk abun da yasan ze dauka ya duba yadauka saboda idan yatafi yatafi kenan ba dawowa zeyi ba yana gamawa yace sutafi fita sukayi atare yaja office dinsa sannan ya nuna mata wata hanya yace mubi tanan yanda bazamu hadu dashi ba binshi tayi yana gaba tana baya har suka zagayo tabaya suka zo wajen parking space din da kansa ya bude mata gaban motar ta shiga sannan yace mata bari ya shiga yanzu ze fito ze dan leqa abokin sane inyanzu zai tafi su tafi tare in kuma ba yanzu ze tafi ba sai suyi sallama ok kawai tace dashi shikuma sai ya rufe mata qofar sannan ya koma ciki direct upstairs ya nufa wajen sam yana qara sawa bakin office din nasa sai ya kwankwasa yadan jira ko za abude amma shiru saida ya buga wajen sau uku amma ba abude ba hakan yasashi murda qofar sai yajita a kulle juyawa yayi ya koma,
wajen motar yakoma sannan yabude ya shiga da sallama amsa masa tayi ciki ciki kallon tayayi ganin idon ta arufe yake sai ya share ta kawai be cemata komai ba yayi wa motar key tare da yin reverse yajuyata suka fita daga cikin hospital din sai da ya hau kan titi sannan yadauko wayar sa yadan lallatsata ya lalubo number sa yadanna mata kira sai yakara wayar a kunnen sa yace ana dagawa yace hello Sam kana ina ne ko ka tafi naje office dinka ban ganka ba naji ma a kulle yake bansan amsar da akabashi ba kawai yace ok sai gobe to nima na wuce gida daga nan kuma yakashe wayar ya ajiyeta gefe batare da ya kalle ta ba yace wacce unguwar tace kurna wajen masallacin na kowa yace ok daga nan sukayi shiru tafiya kawai suke kowa da abun da yake saqawa aransa saida suka danyi nisa bazato ba tsammani taji yace kiyi hakuri dan Allah bude idon ta tayi tana kallon sa sannan tace sorry for what yace for everything tace like how kai da bakai kayi min laifiba meyasa zaka bani hakuri yace namiki mana haduwar mu ta farko da ta biyu nasan na bata miki rai amma kiyi hakuri dan Allah kiyafe min duk abun da nayi miki bakiji dadi ba,
dan murmushi tayi saboda taji dadin wannan maganar tasa dan haka kai tsaye tace bakomai wlh ai ni bankullace kaba kuma tuntuni na yafema nima kayi hakuri bisa rashin kunyar danayi maka sharrin zuciya ne ka yafemin tafada tana dan satar kallon sa aikwa karaf suka hada ido dashi da sauri ta kawar da kanta tare da basar wa bata jira yayi magana ba ta dora dacewa wai nikam in tambaye ka mana yace fadi kanki tsaye wani murmushin ta qara saki jin abun da yace sai kuma lokaci daya murmushin yabace saida tayi shiru na wasu lokutan kafin wai ya akai ka ganni awajen nan kuma aya ka ganni?
Juyowa yayi yadan kalleta sai kuma yamayar da dubansa kan titi sannan yace bayan fito warki da kikace kintafi gida nikuma da na koma office sai nake ganin kamar nine sanadin dayasa kika shiga damuwa kika qi sakin jikin ki saboda abun da nayi miki da kuma wanda nagaya miki awaya shiyasa naji bankyauta ba sai na biyo ki ko zan sameki a titi sai inbaki hakuri sai kuma da na fita na nemeki na rasa nazatama kin tafi shiyasa na dawo bayan nadawo kuma nayi parkin nafito har zan wuce sai idona yafada wajen wani lungu sai naga kamar hannun mutum awajen hakanne yasa ni qarasawa dan ganin waye sai kawai naganki kwance awajen nazata ma ko mutuwa kikayi saboda yanda jikin ki yasaki gaba daya saida nasaita kunnena sannan naji alamar kina numfashi sumane kawai sai kuma yayi shiru kallon sa tayi tace sai kuma me ya akai naganni a office din ka tana gama rufe baki yace daukar ki nayi mana nakai ki zaro ido tayi tace dauka ta kuma yace eh mana to me kikeso inyi miki ko sokike inta tashin ki tace a'a yace to ina kaiki na yayyafa miki ruwa amma still baki farfado ba sai da nasa bakina anaki na toshe miki hanci na hura miki iskar bakina sanna kika kawo numfashi danazo kuma cire bakina sai kika riqe kika qi sakar min saida kika gama abun da kikeso sannan kika saki dan kanki qarasa fada yayi tare da satar kallon ta ta gefe yana boye dariyar sa,
azabure ta juyo tana kallon tare da ware idanuwanta akansa tace dan Allah da gaske yace nataba yi miki wasane tace a'a amma wlh nide banyi ba gaskiya bani Wlh banyi ba Allah sharri kayi min ni me zanyi da bakin ka da har zan ruqe wama yace kasaka min baki bada a kwai abun busa iska ba me yasa baka busamin da shiba zaka busa min iskar baki me wari ni har kasa ma nafara jin amai tafada tana kakarin yin amai wani wawan burki yaja da saida ta buge da gaban motar da sauri ta juyo a tsorace tace so kake ka kashe nine zaka ja irin wannan burkin harara ya galla mata sannan yace waye me warin bakin tace nifa ba da kai nake ba yace ko to fitar min amota kije kishiga motar da ba me warin baki ba tace dan Allah yi hakuri da wasa fa nake katseta yayi da cewa wlh bazan qarasa dake ba intaimakeki kuma kishigo motata kiringa gaya min magana nine me warin baki ko to nagode fita yafada yana nuna mata qofa hakuri ta qara bashi tana yar dariya ciki ciki yanda duk taga yabi yayi wani kicin kicin da fuska shi adole yaji haushin maganar ta shi yamata abun da yace mata itama ramawa tayi daman ance ramuwar gayya tafi ta gayya zafi juyowa tayi tana dan magana dariya nason kwace mata tace haba doctor ya da fusata haka maida wuqar to da wasa nake ramawa nayi kaima kasan abun da kafada ba daidai ban shiyasa nima nayimaka haka kayi hakuri muje kaga har magariba tayi kar amin fada yace ayi miki mana ai bada muwata bace ni malama kifitar min intafi ina da abunyi agida kafada ta maqale masa tace Allah ba inda zanfita tunda ka dauko ni sai ka kaine gida yace haka kikace to muje zuwa zankaiki gidan mu wlh kuma idan nakaiki zancewa hajiya sona kike shiyasa kika nace wai sai kinzo ki gaisheta daga nan kuma zan qara wasu abubuwan dariya tayi sosai har haqoranta na fitowa tace lalle baka san wacece niba sharrina yafi naka kasan nifa macece kar kamanta mata qannan shaidan dan haka kabini ahankali tafada ta na nuna kanta tana qara yimasa dariya shiru yayi kawai ya zuba mata ido yana kallon ta har mamaki take bashi yanda tasake dashi lokaci daya kamar ba itace ta gama kuka dazu ba kamar bata da wata damuwa shikuma daman yanasane yake ta janta da hirar duk dan saboda tasake yamantar da ita damuwar da take ciki shiyasa yake tayi mata haka kuma zaici gaba dayi mata har sai yaga komai daidai sannan zai maida ita gida tsagaitawa tayi da dariyar ganin irin kallon da yake mata, gira daya ta daga masa tare da cewa yade ko ka tsorata ne shima girar ya daga mata budar bakin sa sai cemata yayi tunda hakane bari inyi abun da nasan zaki iya yimin sharrin dashi kinga sai kifada adaidai yanda zatafi yarda tsoro ne yakamata saboda tasan halinsa ba kunya ce dashi ba bata gama tunanin ba taji yasawa motar luck tare da matsowa kusa da ita dasauri taja baya tace nifa matsala ta dakai kenan yanzu fa kagama ban hakuri da neman yafiyata amma shine zaka qara aikata haramun to ni duk abun da nafada dawasa nake taqarasa maganar cike da jin tsoron sa dariya ya kwashe da ita sannan yakoma inda yake yace matsoraciya ashe baki cika qanwar shedan dinba ai da sai in nunamiki nine shedan din ke kuma qanwata itama dariyar tayi tace to naji nide dan Allah muje kawai kallon ta yayi yace ina zamuje tace gidan mu mana yace dawa tace da wanda nake magana yace ai nagaya miki bazan kaiki gidan kuba saide gidan mu kuma nagaya miki abun da zance idan naje marairaicewa tayi tare da yin qasa da murya tace plsss mana zan siyamaka alawa a shagon qofar gidan mu inada canjin goma agida jajjiga kansa yayi sannan yace me kika maidani ni yaro ne da zan sha alawa tace to da maye tafada ciki ciki yace me kikace tace hakana nace a'a kai babbane be kamata kasha ba yace hmmm kiran sallar da akeyini yasa shi tayar da motar sannan yace gwara nakaiki ba huta kar kinyeni mutum anata korar sa amma yana makalewa yafada yana hawa kan titi yaci gaba da tafiya shiru tayi saboda taga alamar idan tabiye masa zasu dade basu gama ba gwara tayi shiru su qarasa gida duk abun da ze faru sai yafaru amma de taganta agida tundaga nan ba wanda yaqara yiwa wani magana har suka qarasa unguwar tasu layin su ta nuna mishi yashiga daidai qofar gidan su yayi parking din motar luck din yacire sannan yace to bismillah nasauke nauyin da na dauka sai afitar min amota kallon sa tayi sai kuma ta kawar da kanta tare dacewa thanks tafada tana bude qofar tasa qafar ta zata fita ya tsaida ita da cewa alqawarina fa dan ban manta ba ok tace masa sannan ta qarasa fita qofar ta rufo masa sannan ta dan leqo tace nagode sosai Allah yasaka da alkhairi yace Ameen har ta juya zata tafi yayi saurin cewa nace ba tsayawa tayi sannan tace kace me yace ki kula da kyau kuma arage damuwa da tunani beda amfani ze iyayi miki illa wacce bakya tunani jikin tane yayi sanyi sannan tace in sha Allah zan kiyaye nagode tana fada ta juya tatafi saida yaga shigarta sannan ya sauke numfashi tare da jan motar sa yabar wajen acikin ransa yana ta tunani kala kala har yabar unguwar gaba daya ya nufi hanyar gidan su...
tunkan taqarasa shiga cikin falon tajiyo muryar saleem nacewa amma mama tafa dade da tahowa dan saida nace ma tajirani tace aiki take baza ta iya jiranaba amma shine kuma bata dawo ba har yanzu to ina ta tsaya?
Mama tace to wayasani sai muzuba ido zuwa bayan sallar magariba mugani ko zata dawo Allah yasade lafiya yace Ameen nibari na wuce masallaci Allah yasa kafin nadawo tadawo mama tace Ameen yafada ya nufar hanyar fita daga falon........
PLS COMMENT AND SHARE
[3/30, 10:08 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode58-59
""""""""""""""""""""""""""""""""""
Jin muryarsa tasakata saurin komawa da baya tayi saurin buya inda baze ganta ba saida yafito yatafi sannan tafito itama da sanda tashiga saida ta dan saita nutsuwarta sannan tayi sallama amma ba amsa ba saboda ba kowa a falon mama ma ta shiga ciki dan gabatar da salla dakin mama ta nufa lokacin da ta shiga har ta tayar da salla sai tasamu waje gifen gadon ta tana jiran ta idar saboda ita ba yi zatayi ba tana gurin har mama ta idar tayi addu'a ta shafa sannan tayi saurin cewa mama barka da gida bata amsa mata ba sai tambaya fa ta jefo mata daga ina kike sai yanzu kuma yayanki yace min kindade da tahowa amma shi har yadawo ke baki iso ba muzurai tafara yi da ido tana tunanin qaryar da zatayi a yarda da ita saida mama takara yi mata magana sannan ta dawo daga tunanin da ta tafi sannan tace wlh mama wata adaidaita nahau sai tasamu matsala muka tsaya yana ta faman gyaraya gashi kuma na riga da na bashi kudin gaba daya danace yaban in hau wata dai yace wai inyi bakuri ya gyara kawai dan baze iya bani ba haka naita jiranshi taqi gyaruwa muna haka saiga wata yar makarantar mu ita da yayanta dai sukace inhau surage min hanya shine suka kawoni kinji abun da yasa na dade amma bawani wajen naje ba kallon ta mama tayi sannan tace to ai shikenan tundade kindawo lfy ai har hankalinmu ya tashi kar muje kema murasaki kamar yanda muka rasa mahaifinku tafada muryar ta cike da rauni jikin Azeema ne yayi sanyi gaba daya dan har idonta yadan kawo kwalla saboda tunawa da mahaifinta da tayi ahankali tace Allah sarki baba ko yana raye ko ya mutu Allah masani mama tabata amsa,
saukowa tayi daga kan gadon ta dawo kusa da mama tare da dora kanta kan kafadar mama sannan tace mama wai shikenan da gaske yanzu munrasa baba, baba yatafi kenan bazamu qara ganin sa ba shafa kanta mama tayi tace in Allah ya yarda ze dawo duk inda yake yana tare da kariyar ubangiji da kuma addu'ar mu in sha Allahu baba be mutu ba kuma zedawo gare mu zamu cigaba da rayuwa dashi kamar da,
dagowa tayi tace mama da gaske ne zedawo garemu tace in Allah ya yarda ni inajin hakan ajikina ko ba dade ko bajima ze dawo tace to mama Allah yasa Allah ya bayyana mana shi nan kusa ta amsa mata da ameen suna cikin haka saleem yashigo bakin sa dauke da sallama amsa masa sukayi su duka sannan yaqarasa shigowa shima kusa da su yasamu ya zauna ganin jikin su duk yayi sanyi yasa shi cewa lafiya nagan ku haka auta me yafaru dake ahanya tashi zaune tayi sannan tace yaya wlh ba komai matsala napep din da nahau yasamu sai a motar gidan su qawata na dawo ma yanzu yace ok kinga daman ai saoda nace kijira mutaho kika qi gashi yanzu har na rigaki zuwa gida kama ki fasa waryar ki daba sai kikrani ba tace eh wlh yaya nima saida naji haushin hakan mama tace to yanzu de ai shikenan tunda kin dawo lafiya sai abar duk wani zance Allah yaqara kiyaye gaba suka amsa da Ameen Azeema ce taqara cewa yaya wai wadannan mutanan kuwa sunyi cigiyar baban yace eh mana sunyi tun a lokacin ma tace yanzu baza su iya qara yiba ko yanzu za aji wani yace ya ganshi, yace eh to banace eh ba bana ce a'a ba amma banajin zasu iya qara yimana saboda kinga bamu basu kudi ba amma daman inaso idan akai min salary sai inbada kudin waje waje ko Allah zesa adace da murnar ta tace dan Allah yaya da gaske yace zan miki wasane tace a'a amma wlh naji dadin wannan shawarar taka yanzu yaushe za ayi mukun mama ce ta katseta da cewa ke wai me yasa wataran baki da tunani me kyau ne tunda yace zeyi basai kitayashi da addu'a ba kawai ina ruwan ki da ranar da za ayimusu banason shashan ci banza dan turo baki tayi tace kai mama yanzu me nayi wanda bedace ba amma shikenan kuyi hakuri dukanku idan maganata batayi muku dadi ba tana fada ta miqe zata bar dakin har takai ga bakin qofar,
saleem yace kisame ni adaki inason magana dake gabanta taji yayi wata irin faduwa saboda tasan ta tsuniyar bazata wuce ta gizo ba juyowa tayi tace yaya dani kake yace bansani ba shiru tayi sannan murya asanyaye tace kayi hakuri tanafada kuma taqarasa fita daga dakin,
girgiza kai mama tayi sannan ta maida dubanta ga saleem kana tace naga yarinyar nan yanzu gaba daya ta canza kamar ba itaba dan a 'yan kwanakin nan ma na lura da ita bata fiya fitowa ba inde ba wani aikin zatayiba tanayi kuma zata koma daki wataran har kullewa ma take ko wayar nan daka batace take sata yin hakan ko ta hadu da wasu qawayenne oho nide ban mata maganar ba haryanzu so nake sai na tara ta tukunna zata min bayani idan kwa wayace to zan kwace ta,
dan numfasawa yayi sannan yace nima de kamar abun da na lura da ita kenan amma ban kawo komai ba sai dazu da taqara bani mamaki sosai kuma na fahimci koma mai yakesakata hakan to wayar ce,
Mama face me tayi yace wai kawai na fita sallah na barta a office dina kafin nadawo ina dawowa kuma naga ta ruqe waya gam har naitayi mata magana amma bata jini ba har saida nazo zan zare wayar sai tayi saurin kwacewa da na tambaye ta kuma me yake damun ta kawai sai tasaka min kuka nayi nayi tagaya min amma taqi sai hankalina yabani dole koma meye to acikin wayar yake sai nakai hannuna zan karbi wayar amma wai mama kinsan me tayi mama tace a'a nayi matuqar mamakin ganin da tayi zan karbi wayar wlh da sanan ta sai tayi saurin sakin wayar aqasa tafadi saboda ta fashe kar ingani abun yaban mamaki sosai mama,
itama mama tayi mamakin jin abun da yace kana tace lalle kam akwai abun da yake faruwa dole mugaggauta taka mata burki musan abun da yake faruwa yanzu in wayar tata yace tana dakina baza ta kawo ba dole sai na kaita gyara kafin ta kawo amma yanzu zan sata agaba sai ta gayamin abun dake faruwa inba haka ba kuma zata fuskanci hukun ci mama tace hakanne ya dace da ita ai ita nan atunanin ta wayo take mana bamusan komai ba baza mu iya gane komai ba batasan duk abun da takeyi akan idona bane zatayi min bayani ne idan tazo hannuna yanzu kaje kuyi maganar da ita duk yanda kukayi saika sanar dani yace to mama bari inje da na rabu da itama sai bayan kwana biyu amma tunda abun hakane yanzu zamuyi ta mu qare komai ma yazo qarshe yana kaiwa nan ya miqe tare da barin dakin direct dakin ta ya nufa dan yama fasa bari tazo ta same shi gwara shi yaje ya same ta,,,
"yana shiga dakin nata yatarar bata dakin tana cikin
bathroom bisaga dukkan alamu kuma wanka take dan haka yafita yajira fitowar tata dakin sa ya koma inda ya ajiye wayar ya duba ya dauka tare da kunnata ko zata kawo ga mamakin sa kwa sai yaga ta kawo amma ta dan soma cin screen ba aganin screen din gaba daya bude wayar yayi tunda daman ba security akanta call logs dinta yafara shiga amma bega alamun anyi wata waya ba hasalima ba numbers da yawa kuma duk yasan numbobin fita yayi yaqara shiga gallery shima de bega komai ba sai hutunan su sai dan videos da basufi goma shaba suma duk a wayar sa ta tura lokacin da yabata gashi kuma de ya duba yaga bata whatsapp bare ya shiga tsaf yaggama caje wayar amma bega wani abun na alamun rashin gaskiya aciki ba kwafa yayi ya cillar da ita akan gado sai ya dora hannun sa akan gashin kansa yana dan cakudawa dan yanzu kuma gabadaya tunanin sa ya kulle besan kuma ta ina ze faraba tunda gashi abun da yake zargin ze gani kuma bega komai ba zama yayi yana cigaba da tunanin ta inda ze samu mafita yana cikin wannan halin ta shigo dakin da sallama jikin ta sanye da hijabi har qasa saboda zanine ajikin ta taji shigar shi dakinta dan haka tana fitowa bata tsaya yin kamai ba ta zuro hijabi tafito,
be amsa mata ba har ta gama shigowa zuba mata ido yayi yana binta da kallon qurulla har saida ta sha jinin jikin ta sannan ta qaraso inda yake jiki babu kwari tace yaya gani zaman sa ya gyara sannan yace zauna zama tayi kusa dashi tare da sauke kanta qasa, kallonta yayi kana yace auta dago ki kalleni dagowa tayi tana kallon sa shima kallontan yake sannan yace auta banason qarya karkiyi min kuma kigaya min gaskiyar abun da zan tambaye ki murabu lfy kinjini ko kai tadaga masa sannan yaci gaba dacewa inaso kigayamin abun da yasakaki cikin damuwa har da kuka da kuma abun da yake sakaki yanzu ba kyazaman falo kullum kina daki harda kullewa wataran inason sanin meke faruwa gabanta ne yafadi jin duk wadanan tambayoyin da yake jiro mata kuma wayace masa tana kulle kanta adaki to kode mama ce tace kai a'a nasan da itace da tuni tayi min magana bakiji me nace bane yakatse mata tunanin ta,
lokaci daya wata dabara tafado mata sunkuyar da kanta tayi tana dan wasa da yatsunta irinde na marassa gaskiya saidaga bisani kuma tace yaya dan Allah kayi hakuri karka gayawa mama wlh ta taba hananin tun sheakarun baya danake daukar wayarta inayi ta kamani tace koda wasa kar nasake taqara ganina inayi inma zanyi inbari sai nagama makaranta amma indenayi tunda ni yarinyace sai kuma tayi shiru yadan daga murya tare da dan daka mata tsawa yace ni bawannan na tambayeki ba kifadan abun da na tambayeki amma kintsaya kina min wasu surutai da bansan inda kika dosaba yawu ta hadiye dan ta tsorata da yanayin shi ahankali tace bafa wani abu bane daman karatun novel nake shiyasa nake shigewa daki saboda kar mama ta kamani dazu kuma lokacin da kaga ina kuka junaid ne ya mutu tafada kamar zata qara yin wani kukan😂(only readers of abban sojoji can relate)
Wata uwar harara ya zabga mata tare da waro ido yace ke kina da hankali kuwa kode jinnu ne suka shafeki waye kuma junaid?
tace acikin littafin yake wlh duk nafi sonshi aciki amma saboda mugunta haroon ya bitakan shi da mota ko kai kaji abun wlh sai ka tausaya mishi kuma sai kayi kuka kaima,
Wani wawan tsaki yasaki yama kasa ce mata komai saboda takaicin da tabashi yatsansa yadaga ya nuna mata qofar fita yace fita daga dakin nan dan walhi zan iya makeki anan gurin kallon shi tayi tace Allah yaya da gaske nake ko in tura maka ka karanta kaji idan qarya nake miqewa yayi ze kai mata bugu tayi saurin diban 'yan matan qafafun ta ta kwasa aguje bata tsaya ko inaba saida taje dakinta ta fada saman bed dinta tare da kwashewa da dariya dariya take ta tiqa harda riqe ciki sai tayi shiru ta dan tsagaita sai kuma abun yaqara fado mata sai kwa taqara kwashewa da wata dariya haka ta ringayi kamar sabuwar kamu saida tayi me isarta harda hawaye sannan ta tsagaita tare da cewa tab Allah yataimake ni danaci ubana dan yanda naga yaya yana ta yimun muzurai yau dinan da yagane gaskiya da nagayawa aya zaqinta, gwara da na fake da littafinan wallahi yau littafinan da zahra'u take bamu labari yayi min rana aikwa gobe da wuri zan tafi makaranta inqarasa jin labarin nan Allah yasade be mutuba ita kadai sai faman zuba take tana tuna lokacin da zahra'u take basu labarin littafin tunkan suyi hutun makaran ta yanzu kuma tunda suka koma bata qara basu labarin ba
a fili tace woni azeema na kware aidaman a kwai qarayar da ta halatta ko to wannan ta halatta nazura yaya a kwalba na rufe ruff kuma ya rufu woni woni woni ta tashi tsaye harda rawa tana daga hannu sama tana tsalle akan gadon,
jitayi ance to asirinki ya tonu naji duk abun da kika fada, ahaukace ta juyo hartana fadowa daga kan gadon jikake timmmm tafado qasa........😂
( to murna sai ta koma ciki ko takwara sarkin 'yan qarya nide ba halina bane naya ma kuwa sunanki ne wannan ba arowa kikayi ba dan masu sunan basa qarya saide sufadi ba daidai ba😜 saura wani yace bahaka bane😎)
******************
[3/30, 10:09 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode 60-61
""""""""""""""""""""""""""""""""""
Jin muryarsa tasakata saurin komawa da baya tayi saurin buya inda baze ganta ba saida yafito yatafi sannan tafito itama da sanda tashiga saida ta dan saita nutsuwarta sannan tayi sallama amma ba amsa ba saboda ba kowa a falon mama ma ta shiga ciki dan gabatar da salla dakin mama ta nufa lokacin da ta shiga har ta tayar da salla sai tasamu waje gifen gadon ta tana jiran ta idar saboda ita ba yi zatayi ba tana gurin har mama ta idar tayi addu'a ta shafa sannan tayi saurin cewa mama barka da gida bata amsa mata ba sai tambaya fa ta jefo mata daga ina kike sai yanzu kuma yayanki yace min kindade da tahowa amma shi har yadawo ke baki iso ba muzurai tafara yi da ido tana tunanin qaryar da zatayi a yarda da ita saida mama takara yi mata magana sannan ta dawo daga tunanin da ta tafi sannan tace wlh mama wata adaidaita nahau sai tasamu matsala muka tsaya yana ta faman gyaraya gashi kuma na riga da na bashi kudin gaba daya danace yaban in hau wata dai yace wai inyi bakuri ya gyara kawai dan baze iya bani ba haka naita jiranshi taqi gyaruwa muna haka saiga wata yar makarantar mu ita da yayanta dai sukace inhau surage min hanya shine suka kawoni kinji abun da yasa na dade amma bawani wajen naje ba kallon ta mama tayi sannan tace to ai shikenan tundade kindawo lfy ai har hankalinmu ya tashi kar muje kema murasaki kamar yanda muka rasa mahaifinku tafada muryar ta cike da rauni jikin Azeema ne yayi sanyi gaba daya dan har idonta yadan kawo kwalla saboda tunawa da mahaifinta da tayi ahankali tace Allah sarki baba ko yana raye ko ya mutu Allah masani mama tabata amsa,
saukowa tayi daga kan gadon ta dawo kusa da mama tare da dora kanta kan kafadar mama sannan tace mama wai shikenan da gaske yanzu munrasa baba, baba yatafi kenan bazamu qara ganin sa ba shafa kanta mama tayi tace in Allah ya yarda ze dawo duk inda yake yana tare da kariyar ubangiji da kuma addu'ar mu in sha Allahu baba be mutu ba kuma zedawo gare mu zamu cigaba da rayuwa dashi kamar da,
dagowa tayi tace mama da gaske ne zedawo garemu tace in Allah ya yarda ni inajin hakan ajikina ko ba dade ko bajima ze dawo tace to mama Allah yasa Allah ya bayyana mana shi nan kusa ta amsa mata da ameen suna cikin haka saleem yashigo bakin sa dauke da sallama amsa masa sukayi su duka sannan yaqarasa shigowa shima kusa da su yasamu ya zauna ganin jikin su duk yayi sanyi yasa shi cewa lafiya nagan ku haka auta me yafaru dake ahanya tashi zaune tayi sannan tace yaya wlh ba komai matsala napep din da nahau yasamu sai a motar gidan su qawata na dawo ma yanzu yace ok kinga daman ai saoda nace kijira mutaho kika qi gashi yanzu har na rigaki zuwa gida kama ki fasa waryar ki daba sai kikrani ba tace eh wlh yaya nima saida naji haushin hakan mama tace to yanzu de ai shikenan tunda kin dawo lafiya sai abar duk wani zance Allah yaqara kiyaye gaba suka amsa da Ameen Azeema ce taqara cewa yaya wai wadannan mutanan kuwa sunyi cigiyar baban yace eh mana sunyi tun a lokacin ma tace yanzu baza su iya qara yiba ko yanzu za aji wani yace ya ganshi, yace eh to banace eh ba bana ce a'a ba amma banajin zasu iya qara yimana saboda kinga bamu basu kudi ba amma daman inaso idan akai min salary sai inbada kudin waje waje ko Allah zesa adace da murnar ta tace dan Allah yaya da gaske yace zan miki wasane tace a'a amma wlh naji dadin wannan shawarar taka yanzu yaushe za ayi mukun mama ce ta katseta da cewa ke wai me yasa wataran baki da tunani me kyau ne tunda yace zeyi basai kitayashi da addu'a ba kawai ina ruwan ki da ranar da za ayimusu banason shashan ci banza dan turo baki tayi tace kai mama yanzu me nayi wanda bedace ba amma shikenan kuyi hakuri dukanku idan maganata batayi muku dadi ba tana fada ta miqe zata bar dakin har takai ga bakin qofar,
saleem yace kisame ni adaki inason magana dake gabanta taji yayi wata irin faduwa saboda tasan ta tsuniyar bazata wuce ta gizo ba juyowa tayi tace yaya dani kake yace bansani ba shiru tayi sannan murya asanyaye tace kayi hakuri tanafada kuma taqarasa fita daga dakin,
girgiza kai mama tayi sannan ta maida dubanta ga saleem kana tace naga yarinyar nan yanzu gaba daya ta canza kamar ba itaba dan a 'yan kwanakin nan ma na lura da ita bata fiya fitowa ba inde ba wani aikin zatayiba tanayi kuma zata koma daki wataran har kullewa ma take ko wayar nan daka batace take sata yin hakan ko ta hadu da wasu qawayenne oho nide ban mata maganar ba haryanzu so nake sai na tara ta tukunna zata min bayani idan kwa wayace to zan kwace ta,
dan numfasawa yayi sannan yace nima de kamar abun da na lura da ita kenan amma ban kawo komai ba sai dazu da taqara bani mamaki sosai kuma na fahimci koma mai yakesakata hakan to wayar ce,
Mama face me tayi yace wai kawai na fita sallah na barta a office dina kafin nadawo ina dawowa kuma naga ta ruqe waya gam har naitayi mata magana amma bata jini ba har saida nazo zan zare wayar sai tayi saurin kwacewa da na tambaye ta kuma me yake damun ta kawai sai tasaka min kuka nayi nayi tagaya min amma taqi sai hankalina yabani dole koma meye to acikin wayar yake sai nakai hannuna zan karbi wayar amma wai mama kinsan me tayi mama tace a'a nayi matuqar mamakin ganin da tayi zan karbi wayar wlh da sanan ta sai tayi saurin sakin wayar aqasa tafadi saboda ta fashe kar ingani abun yaban mamaki sosai mama,
itama mama tayi mamakin jin abun da yace kana tace lalle kam akwai abun da yake faruwa dole mugaggauta taka mata burki musan abun da yake faruwa yanzu in wayar tata yace tana dakina baza ta kawo ba dole sai na kaita gyara kafin ta kawo amma yanzu zan sata agaba sai ta gayamin abun dake faruwa inba haka ba kuma zata fuskanci hukun ci mama tace hakanne ya dace da ita ai ita nan atunanin ta wayo take mana bamusan komai ba baza mu iya gane komai ba batasan duk abun da takeyi akan idona bane zatayi min bayani ne idan tazo hannuna yanzu kaje kuyi maganar da ita duk yanda kukayi saika sanar dani yace to mama bari inje da na rabu da itama sai bayan kwana biyu amma tunda abun hakane yanzu zamuyi ta mu qare komai ma yazo qarshe yana kaiwa nan ya miqe tare da barin dakin direct dakin ta ya nufa dan yama fasa bari tazo ta same shi gwara shi yaje ya same ta,,,
"yana shiga dakin nata yatarar bata dakin tana cikin
bathroom bisaga dukkan alamu kuma wanka take dan haka yafita yajira fitowar tata dakin sa ya koma inda ya ajiye wayar ya duba ya dauka tare da kunnata ko zata kawo ga mamakin sa kwa sai yaga ta kawo amma ta dan soma cin screen ba aganin screen din gaba daya bude wayar yayi tunda daman ba security akanta call logs dinta yafara shiga amma bega alamun anyi wata waya ba hasalima ba numbers da yawa kuma duk yasan numbobin fita yayi yaqara shiga gallery shima de bega komai ba sai hutunan su sai dan videos da basufi goma shaba suma duk a wayar sa ta tura lokacin da yabata gashi kuma de ya duba yaga bata whatsapp bare ya shiga tsaf yaggama caje wayar amma bega wani abun na alamun rashin gaskiya aciki ba kwafa yayi ya cillar da ita akan gado sai ya dora hannun sa akan gashin kansa yana dan cakudawa dan yanzu kuma gabadaya tunanin sa ya kulle besan kuma ta ina ze faraba tunda gashi abun da yake zargin ze gani kuma bega komai ba zama yayi yana cigaba da tunanin ta inda ze samu mafita yana cikin wannan halin ta shigo dakin da sallama jikin ta sanye da hijabi har qasa saboda zanine ajikin ta taji shigar shi dakinta dan haka tana fitowa bata tsaya yin kamai ba ta zuro hijabi tafito,
be amsa mata ba har ta gama shigowa zuba mata ido yayi yana binta da kallon qurulla har saida ta sha jinin jikin ta sannan ta qaraso inda yake jiki babu kwari tace yaya gani zaman sa ya gyara sannan yace zauna zama tayi kusa dashi tare da sauke kanta qasa, kallonta yayi kana yace auta dago ki kalleni dagowa tayi tana kallon sa shima kallontan yake sannan yace auta banason qarya karkiyi min kuma kigaya min gaskiyar abun da zan tambaye ki murabu lfy kinjini ko kai tadaga masa sannan yaci gaba dacewa inaso kigayamin abun da yasakaki cikin damuwa har da kuka da kuma abun da yake sakaki yanzu ba kyazaman falo kullum kina daki harda kullewa wataran inason sanin meke faruwa gabanta ne yafadi jin duk wadanan tambayoyin da yake jiro mata kuma wayace masa tana kulle kanta adaki to kode mama ce tace kai a'a nasan da itace da tuni tayi min magana bakiji me nace bane yakatse mata tunanin ta,
lokaci daya wata dabara tafado mata sunkuyar da kanta tayi tana dan wasa da yatsunta irinde na marassa gaskiya saidaga bisani kuma tace yaya dan Allah kayi hakuri karka gayawa mama wlh ta taba hananin tun sheakarun baya danake daukar wayarta inayi ta kamani tace koda wasa kar nasake taqara ganina inayi inma zanyi inbari sai nagama makaranta amma indenayi tunda ni yarinyace sai kuma tayi shiru yadan daga murya tare da dan daka mata tsawa yace ni bawannan na tambayeki ba kifadan abun da na tambayeki amma kintsaya kina min wasu surutai da bansan inda kika dosaba yawu ta hadiye dan ta tsorata da yanayin shi ahankali tace bafa wani abu bane daman karatun novel nake shiyasa nake shigewa daki saboda kar mama ta kamani dazu kuma lokacin da kaga ina kuka junaid ne ya mutu tafada kamar zata qara yin wani kukan😂(only readers of abban sojoji can relate)
Wata uwar harara ya zabga mata tare da waro ido yace ke kina da hankali kuwa kode jinnu ne suka shafeki waye kuma junaid?
tace acikin littafin yake wlh duk nafi sonshi aciki amma saboda mugunta haroon ya bitakan shi da mota ko kai kaji abun wlh sai ka tausaya mishi kuma sai kayi kuka kaima,
Wani wawan tsaki yasaki yama kasa ce mata komai saboda takaicin da tabashi yatsansa yadaga ya nuna mata qofar fita yace fita daga dakin nan dan walhi zan iya makeki anan gurin kallon shi tayi tace Allah yaya da gaske nake ko in tura maka ka karanta kaji idan qarya nake miqewa yayi ze kai mata bugu tayi saurin diban 'yan matan qafafun ta ta kwasa aguje bata tsaya ko inaba saida taje dakinta ta fada saman bed dinta tare da kwashewa da dariya dariya take ta tiqa harda riqe ciki sai tayi shiru ta dan tsagaita sai kuma abun yaqara fado mata sai kwa taqara kwashewa da wata dariya haka ta ringayi kamar sabuwar kamu saida tayi me isarta harda hawaye sannan ta tsagaita tare da cewa tab Allah yataimake ni danaci ubana dan yanda naga yaya yana ta yimun muzurai yau dinan da yagane gaskiya da nagayawa aya zaqinta, gwara da na fake da littafinan wallahi yau littafinan da zahra'u take bamu labari yayi min rana aikwa gobe da wuri zan tafi makaranta inqarasa jin labarin nan Allah yasade be mutuba ita kadai sai faman zuba take tana tuna lokacin da zahra'u take basu labarin littafin tunkan suyi hutun makaran ta yanzu kuma tunda suka koma bata qara basu labarin ba
a fili tace woni azeema na kware aidaman a kwai qarayar da ta halatta ko to wannan ta halatta nazura yaya a kwalba na rufe ruff kuma ya rufu woni woni woni ta tashi tsaye harda rawa tana daga hannu sama tana tsalle akan gadon,
jitayi ance to asirinki ya tonu naji duk abun da kika fada, ahaukace ta juyo hartana fadowa daga kan gadon jikake timmmm tafado qasa........😂
( to murna sai ta koma ciki ko takwara sarkin 'yan qarya nide ba halina bane naya ma kuwa sunanki ne wannan ba arowa kikayi ba dan masu sunan basa qarya saide sufadi ba daidai ba😜 saura wani yace bahaka bane😎)
[3/31, 11:21 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode 62-63
""""""""""""""""""""""""""""""""""
Dasauri ta miqe tsaye amma tana juyawa sai taga ba kowa abakin qofar ashe kunnen ta ne yajiyo mata hakan amma ba kowa ajiyar zuciya ta sauke tare da komawa kan gadon sai kawai ta kwanta tana ta sake sake mutumin tane yafado nan take ta shiga tunanin sa sai taji gaba daya so take taga fuskar sagashi ba halin yin haka ahaka da tunanin sa bacci yazo yayi awangaba da ita ko hijab din bata cire ba,
Saleem ne yayi sallama dakin mama tana inda yabarta bata tashiba tanajiran tahi sallar isha'i shiga yaqarasa yi yasamu waje yazaun daga dan gefenta kallon shi tayi cike da qaguwar jin abun da zece mata tace me yafaru tagaya maka girgiza kai yayi kana yace mama ashe duk abun da muke tunani ba haka bane Allah sarki munshiga haqqinta muna zarginta akan abun da bashi bane mama tace bangane ba kana nufin kace ba abun da take shiryawa yace eh to da akwai amma ba wani abu bane tace meye to kana yace wai ashe karatun novel take shiyasa take shigewa daki saboda karkiganta kukan kuma datayi dazu wai wanine ya mutu a cikin littafin datake karantawa kinji sakarci da sha shsanci irin nata wai ka kamayiwa littafi kuka ni dan haushin ma da naji canai ta tashi taban guri dan bansan ma me zance mata ba ajiyar zaciya mama tasauke da har saida saleem yajiyo sannan tace Allah na gode maka da abun iya nan ya tsaya ashe duk tunanin da mukeyi ba hakabane amma naji dadi wlh duk da nahanata amma hakan be batamin raiba sosai amma duk da haka zan dan nuna mata bacin raina saboda ai nace kar tayi yanzu tabari sai tagama karatu amma taqi ji zatazo ta sameni yanzu ko ka gyara wayar kar kabata har saityi alkawarin bazata sakeba sannnan kabata yace to mama yauwa bangaya miki ba wayar ma dazu na gwada kunnata ta kawo ana dan ganin wani wajen kuma duk na binceke wayar banga kamai na alamar rashin gaskiya ba ba number kowa wanda bansani ba tace to ai shikenan Allah yaqara kiyaye gaba yace ameen daga nan kuma ya tashi dan wucewa masallaci saboda har ankira isha'i yana fita ita ta tashi dan gabatar da tata sallar,
bayan yadawo yabiya dakin Azeema yaga tana ta bacci abunta fita yayi tare da qara jamata dakin yana fitowa suka hadu da mama sai ta tambayeshi me takeyine aciki banga fitowar ta ba sai yace bacci takeyi tace da wuri kuma haka yace wlh amma watakil kodan tsayiwar da tayine dazu yasa ta gaji shiyasa ta kwanta da wuri tace eh hakanne ma daga nan suka koma falo mama tazobo masa abinci ita ma tazubo nata bayan sungama ci suka dan sake taba hira kafina faga bisani saleem yafara tashi dayiwa mama sallamar saida safe tace Allah yatashemu lafiya ta ya amsa da Ameen sannan yawuce dakinsa ita ma bata wani dade agunba ta tashi dakin Azeema tafara leqawa still de baccin take bata farka ba fita tayi ta nufi nata dakin dan ta kwanta.........,
**********************
Washe gari da wuri dr.shettima yatashi dan ya matsu yaje yaga yar babyn nan Ameesha kenan dan haka yasaka mata bayan yagama shirya tsaf ciki kana nun kaya da sukai matuqar amsar jikin shi yayi kyau sosai bayan yagama shiryawa yaje yasamu hajiyar sa adaki yagaida ita dagana kuma yace hajiya ni zan wuce gurin aiki tace bakaci komai ba zaka tafi yace eh wlh hajiya sauri nakeyi ne inada patient ne zanje naganta wannan dinan fa danagaya miki za ai mata aiki to sai jiya akayi mata kuma yau zata farka watakila ta farka tun cikin dare ma shiyasa nake sauri inje kar asamu matsala tace to shikenan Allah ya kiyaye hanya ita kuma Allah yaqara mata lafiya kace ina mata sannu inta farka yace to hajiya ai zanma kaiki kiganta idan tadawo daidai gobe ko jibi tace to Allah yakaimu da rai da lafiya sai muje din yace Ameen daga nan yayi mata sallama ya fita tabishi da addu'a,
yana fita ya fada motar shi tare da jan motar aguje tunkan ya qaraso gurin gate din yake ta fama bugawa me gate din horn sauri kuwa aka bude masa shikuma ya dannan hancin motar tare da ficewa daga cikin gidan aguje adan kankanin lokaci yaqaraso hospital din ko parking be gama daidai tawa ba kawai yafito daga cikin motar be tsaya daukar komai ba ya shige ciki direct dakin da take ya nufa yana shiga ya tarar da wata nurse tana dan duddubata tana gyara mata kwanciya saboda ita akabawa kula da ita adakin ma ta kwana,
jin shigowar mutum yasa nurse din dagowa dan ganin waye ganin shi yasata saurin cewa good morning sir saida yaqarasa shigowa sannan ya amsa da morning kana yadora dacewa yajikin nata tace da sauki yace har yanzu bata farka bane tace ta farka tunjiya da daddare amma daman dr. yace idan ta farka a qara yimata wata allurar dan ta qara samun isashshen bacci tunda ta koma kuma sai yanzu ta farka yanzu hakama idon ta biyu da azaune ma take sai yanzu na kwantar da ita cike da gamsuwa da bayanan ta yace yanzu kina nufin idon ta biyu tace eh kawaide ta rufe su amma ba bacci take ba matsawa tayi kusa fa ita tace beuty girl saboda bata san sunan taba kuma gata kyakkyawa shiyasa kawai take kiran ta da hakan,
Qara kiran ta tayi beuty kinajina kuwa ki bude idonki amma shiru bata amsa ba sai tajuyo tace sir watakil ta koma bacci fa, hannu yadaga mata sannaan yace ok zaki iya tafiya,
fita tayi kamar yanda ya umarceta din bayan fitarta yaqarasa kusa da ita gefen gadon yasamu yazauna tare da zuba mata idanu ahankali yadaga hannusa tare da dora shi akan goshin ta dan yanso yaji yanayin jikin nata,
duk abun da suke tana jin su tayi shiru ne kawai amma jin antabata yasata fara bude idon ta ahankali ta saukesu akansa shagala yayi da kallonta be dawo hayyacinsa ba saida ta qara rufe idon ta sannan yadawo hayyacinsa sunan ta yakira ahankali taqara bude idon nata saide yanzu bata kallesa ba sama take kallo yajikin naki yatambayeta bata bashi amsa ba sai de yanzu ta juyo tare da maida kallonta gareshi batare da tace mishi komai ba tambayarta yaqarayi inane yake miki ciwo yanzu, nan made shiru ba amsa, sai de kawai ido da takafe shi dashi kamar san gano wani abun duk yanda yaso yaga tayi magana taki kulashi hasalima daga qarshe mayar da idonta tayi ta rufe dayaga haka sai yadauki wayar sa yakira sam yana dagawa yace akwai matsala fa yarinyar nan bata magana kamar ma batajin maganar da akeyi alamun ta kurmance sai kazo ka qara dubata daga can bangaren sam kuwa cewa yayi zanshigo anjima yana kaiwa nan yakashe wayar,
sauke wayar yayi sai yaga tana kallon sa ashe tanaji yace ta kurum ce ta bude idon ta tana kallonsa hannu yadaga mata yace kinajin abun da nake cewa? kawar da idonta tayi daga garesa duk wani abun na dabaru dazeyi mata saboda yaga tayi magana yayi mata amma bata kulashiba wayar sa yaqara daukowa yakira saleem yana dagawa yace kashigo ne yace masa eh sai yace kasameni a sp room yace ok gani nan yana kashewa ba jimawa saiga saleem ya shigo da sallama qarasowa yayi bakin gadon sannan yace sir har yanzu bata farka bane yace ta farka mana saide taqi magana shiyasa nakiraka ko zatayi maka tunda ta sanka dan murmushi yayi sannan yace Ameesha juyowa tayi ta kallesa amma batayi magana ba kuma bata nuna alamar ta sansa ba shima de duk abunsa bata kula saba saleem yacewa shettima sir 'yan uwanta sun sani kuwa naga ba wanda yazo shettima yace masa a'a wlh inaso inyi musu surprise ne sonake sai tadawo nml tana magana tana tafiya tukunna ince suzo insuka zo sai suganta kawai to amma kuma kaga har yanzu shiru yanzu zuwan sam kawai nake jira yaqaraso sai yaqara dubata muji a inda matsalar take jinjina kai saleem yayi sannan yace hakan ma yayi zasuji dadi idan sukazo suka ganta lafiya lau hakan sai yafimusu akan suzo suganta a wannan halin gwara abari din tasamu lafiya sosai duk da nagama alamar kamar ba wani abu da yake damunta kawaide rashin maganar ne haka suka cigaba da tattaunawa acikin dakin kuma duk tana jinsu kuma tanaso tayi maganar amma sai ta daga bakin ta da niyar yin magana sai taji yayi mata nauyi, sunkai wajen minti arba'in agurin kafin sam yaqaraso asibitin yana shigowa be fito daga motar ba yakira shettima yace masa ya iso gashinan shigowa suna wane room shettima mane yace masa bari yazo ya shigar dashi daga nan suka katse wayar yana katse wayar yafito daga dakin yazo yasameshi a parking space tare suka jera gwanin birgewa suka shiga ciki dakin suka qarasa tare da sa kai suka shiga cikin dakin suna shiga saleem yashiga gaida sam hannu kawai yadaga masa tare da matsawa kusa da ita dan tattabata yayi kafin yace ke tashi bude idonta tayi aikwa sai tayi saurin rufewa tare da kamkamesu kamar taga dodo mamaki ne yakama shi ganin abun da tayi amma hakan be damesaba matsawa yayi daga kusa da ita sannan yadan kalli shettima yace kace bata jin magana gashi kuma nace ta tashi ta tashi yace eh tanaji amma bata iyayin magana yace daman ai bazeyiyu tayi magana koda yaushe ba saboda bakin ta zeyi mata nauyi sai ahankali zata dawo daidai hakan ba wata matsala bane juyawa ya kumayi gurinta sai yaga tana matsi da hannun ta alamar tana son wani abun fahimtar hakan da yayi yasa shi qarasa kusa da ita sosai tare da dagata cak dinta ya zaunar da ita rumtse idon ta taqara yi jin yatabata harda dagata zamawa taqara yi da niyar komawa ta kwanta yasa hannunsa ya ruqota tare da cewa kar ki kwanta ki zauna zaman tayi bata qara komawa ba amma kuma bata bude idon taba haryanzu ganin hakan yasa shettima cewa baby kibude idon ki mana dubaki zeyi sai yanzu sukaga ta girgiza kai alamar baza ta bude ba sam ne yace ke bude idonki karkibata min lokaci ina da abun yi danshi harga Allah abun da takeyi ta bashi haushi hakan nan yake jin haushin ta daga ganinshi ta wani rufe ido saikace taga dodo banza yar kauye kawai mtsw yaja tsaki da harsaida yafito kuma kowannen su yaji saide ba wanda ya iya tanka masa bude idon ta tashiga yi a hankali ta sauke su akansa ga mamakin su sai suka ga ta maka mishi wata qatuwar harara tare kawar da kanta gefe waro manyan idanun sa yayi yana kallonta dukan su da mamaki suke kallon ta ganin hararar da datayi bare kuma wanda tayiwa mamaki begama kashe suba saida sukaji abun da basu taba zato ba budar bakin ta sai cewa tayi aikin banza kawai tare da zuro qafafun ta da niyar sauka daga kan gadon saide kuma abun da bata saniba shine qafafun ta baza su iya daukar taba dole saida taimakon wani aikwa tana takawa tasaki wata razananiyar qara tare da tafiya luuuuu zata fadi dan har tagama bayarwa tafadin saide bata kai ga faduwar ba dukan su sukayi kanta zasu taro ta saide shikadai ne yafisu zafin naman da yayi nasarar tarota shima kuma garin sauri be ankara ba yana tarota suka fada kan gadon atare tana rungume a kirjin sa haduwar qirjinsa da nata hakan ya haddasa musu wata irin mummunar faduwar gaba gabadayan su bawanda beyi mamakin jin irin wannan faduwar gaban ba wanda har kowa na iya jiyo bugawar ta dan uwansa saboda tsurewa da tayi ne yasa ta qara cukuikuye shi tare da kwantar da kanta a gefen fuskar sa batare da tasan me takeyi ba saboda ba a cikin hayyacin ta take ba..........,
[4/1, 10:45 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode 64-65
""""""""""""""""""""""""""""""""""
Ganin tayi lamo ajikinsa sai abun yaqara bashi haushi janye fuskar shi yayi da ta dora kanta sannan yasa hannu biyu ze janyeta sai yaga ta qara riqeshi tsaki yayi tare da cewa useless girl ita kadai tajishi amma bawanda kuma hakan besa tasakeshi ba shettima mane yakai hannun sa da niyar yajanyeta ganin yanda tabi ta rurriqeshi amma sai sam yadaga masa hannu alamar ya barta kar yataba dakatawa yayi sannan yace baby uhm tace mishi shi kuma sai yace mata kitashi mana ko bazaki iyaba ahankali muryarta cike da shagwaba kamar zatayi kuka tace kainane yake juyamin idan natashi ze iya fashewa wayyo dadda ta taqarasa fada da dan qarfi sakamakon jin kannata yaqara sara mata hannu wanta tasa duka biyun tariqe kan nata dan dagaske ciwo yake mata hankalin shettima ba qaramin tashi yaayi ba jin abun da take cewa bashi kadai bama har saleem yaji tausayin ta shettima mane akaro nabiyu yaqara kai hadubatapa ze riqe mata kan saide yanzu ma kamar dazun sam yadakatar dashi aqufale yake kallon sa sannan yace kanajin fa abun da take cewa kar azo wata babbar matsalar takara faruwa yakamata ka qara dubata fa da kyau wani irin kallo ya watsa masa da yasashi jan bakinshi yayi shiru dan yasan halin abokin nasa kamar yunwar cikin sa saboda haka yasan ma'anar kallon da yayi mishi hannu yadaga tare da nuna musu qofa alamar su fita subashi guri saleem ne yafara fita amma shettima sai ya tsaya yaqi ko motsawa kawai kallon su yake dan shi hakan da sukayi beyi mashi dadi ba ya matsu yaga yasake ta sunraba jikin su hakanna yake jin zuciyarsa nayi masa quna da be san dalilin jin hakanba (Allah sarki to kode kishi kakeyi ne bamusani ba) sam ne yaqara kollon sa irin kallon baka ji me nace bane dauke kansa yayi daga garesa duk da yaga kallon da yake mishi kuma yagane abun da yake nufi amma hakan besa shi fitar ba saima juyar da kansa yayi gefe ganin hakan yasa sam kufula cikin farajin haushin shi yace wai bacewa nayi kafita bane ko innabarka da ita zaka iya duba tane duk wanna shirmen naku dakuke yi ku da ita ba dole kanta yayi ciwo ba idan kukace gabama nan gaba fashewa zeyi ya tarwatse bashike nan ba jin an ambaci kanta ze fashe yasata fashewa da kuka tare da cewa wayyo Allah na dadda kizo zan mutu wayyo wayyo kaina yar tsawa yadaka mata saboda ya tsani kuka gashi kuma tanayi masa a saitin kunnen sa dan ji yake da lafiyar ta qalau ba abun da ze hanashi ya canza mata kamanni da maruka dan abun da yafitsana kenan kaf rayuwar sa shiru tayi tana dan shashsheqar kukan tare da fara qoqarin tashi daga kansa saide kuma yasa hannun da ya dakatar da ita shettima da yagama cika famm kamaer ya fashe yasashi barin dakin a kufale ya fita tare da janyo qofar da qarfi da har saida Ameesha ta dan zabura dan ta tsorata da jin qarar girgiza kai sam yayi yanajin haushin abun da abokin nasa yakeyi da be gane kansa ba miqewa yayi tare da ita ajikinsa sai ya riqeta sosai yanda bazataji zafin kannata ba sosai kwantar da yayi akan gadon yana ajiyeta ta qara dafe kannata da hannuwanta shima sai ya dora nasa hannun akan nata sai daga baya kuma yajanye nata hannun ya dora iya nasa addu'a yashiga yi mata yana tofawa lokaci guda kuwa tafara jin sassauci haka yaci gaba da yimata harsaida ya tabbatar da yadena yimata ciwon sannan yajen ye hannun sa yana qoqarin meqewa budar bakin ta sai kawai tasaki dan qaramin tsaki tare da cewa kawai anzo an tofe mutum da yawu sai kazo ka goge min duk kabata min fuska da shi kamata ma yayi inyi wanka wallahi asukwane yajiyo jin abun da take cewa ga mamakinsa kuma sai yaga bakin ta a rufe idonta ma a rufe kamar ma ba ita tayi maganar ba jiyayi kamar ya kwasheta da maruka Allah yatai maketa a gadon asibiti take akwance kuma idan yatabata za a iya samun matsala shiyasa kawai yake daga mata qafa amma badan hakaba tun harararsa datayi tun farko da tuni yayi maganinta ta kusa bakuntar lahira,
yana mamakin qarfin hali irin nata watakon ita duk halin datake ciki bakinta baya mutuwa bata da kunya ko kadan yanda ya karanceta a iya haduwar sa da ita yagane tana da tsiwa batajin magana aikwa da rabon kagi tabar asibitin nan sai ya gyara mata halayen ta saboda shi baya daukan irin wadannan shirmen,
bude idon datayine ya katse masa tunanin da yakeyi wata hararar taqara yimasa lokacin da suka hada ido tunani me zeyi mata kawai yake,
aikwa tana rufe ido taji saukar abu akan fusakarta me dan dumi bude idon ta tayi tana kallon sa da tabbatar da abun da take zargi bata gama tunanin ba taqara jin ya tofa mata wani yawun a fuska zaro manyan idanuwanta tayi takaici ya isheta watakon de da gaske yawu ya tofa mata a fuska dan tsabar wulakancin da rashin sanin darajar dan adam kuka tafashe dashi kawai sai kuma ta yunqura da niyar tashi ta rama dan bazata hakura ba wlh saide kuma tana tashi taqara jin wani ciwon saurin komawa tayi ta kwanta tare da ruqe kan wani kallon ya watsa mata ganin abun da tayi niyar yi da yatsa ya nunata tare da cewa da kwa kin tafka babban kuskure a rayuwar ki dan sai nasakaki kinyi nadama ganin tana ta qara bata mishi rai da kuma lokaci yasashi dauko allaurar baccin da yazo da ita tofa anan akeyinta domin arayuwar ta ta tsani allura tana tsoron ta sosai tuni ido ya raina fata girgiza kai ta shigayi tanacewa dan Allah karkamin allura wlh na tsani ta dan Allah na roqeka dan darajar iyayen ka karkamin karkamin wlh idan kamin mutuwa zanyi kar ka kasheni da allura duk wannan surutan da takeyi be kulata ba cigaba yayi da hada ta aranshi kwa haka yake cewa ashe rashin kunyar ta ban zace, bakya da tsoran mutane amma kina tsoron allura mtswww ya kuma jan wani tsakin a bangaren ta kuma sai Allah yasa take jera mishi tunkan yayi mata ma allurar saida yagama hadawa tsaf ya nufuto ganin de da gaske inta zauna sai ya tsira mata yasa ta tashi da sauri tana niyar sauka daga kan gadon mayar da ita yayi da hannunsa kana yace mata juya qin juyawa tayi tare da make mashi kafada ido kawai ya zuba mata yana kallon ikon Allah wannan yarinyar yar qarama da ita amma tana neman saka mishi ciwon kai yana ganin qarfin halinta dan a iya kiyasin shi yasan su Hamna zasu girme mata amma sai faman wahalar dashi take akan abun da be taka kara yakarya ba sa'ar ta daya bata da lafiya amma da shikadai yasan kalar hukun cin da zemata,
yunqurawa ta qara yi zata tashi yasa hannu yadagata tare da zama akan gadon yajawota ya hada ta da jikinshi yariqeta gam yanda bazata iya kwacewa ba sannan yadaga rigarta ya saita daidai bombom dinta inda ake allura ya tsiramata yana tsikara mata kwa tasaki wata qara adaidai kunnen sa lokaci guda kuma sai ta dauke wuta dufff jin hakan yasashi dagota ya kwantar da ita ganin yayi bata motsi jikin ta ya mutu da alamade sumewa tayi saboda zafin allura, tashi yayi ya gyara mata kwanciyar tare da rufar ta a hankali ya furta marar kunya kawai idan kingama suman kin farfado sai ki koma bacci ko ruwa da yake gefe a gora yadauko ya shafa mata ta farfado saide dishi dishi take gani idonta har rufewa sukeyi saboda allurar da tafara yimata aiki,
kallonta yayi kana yace allura kawai tasa kin suma amma kin iya yiwa mutane rashin mutunci maganin me tsiwa kenan anjima ma kika tashi kiyima wani rashin kunya sai namiki goma oho ita bata masan yanayi ba dan tuni bacci yayi awan gaba da ita saida yadan qara duddubata ahaka sannan yafice daga dakin yana fita yatarar da shettima abakin qofar sai safa da marwa yake yaqi zaune yaqi tsaye harde hannunwansa yayi yana kallonsa shima shi yake kallo sai yace malam lafiya kake kallona sam yace bansani ba wai meye matsalar kane da yarinyar nan naga duk kabi ka damu kanka akanta harar wasa ya watsa masa sannan yace ina ruwanka da ni kawai kazo zaka tsorata yar mutane gaya min me kayi mata nasan baka da imani wlh yanzu baza ka duba rashin lafiyarta ba zaka iyayi mata duk abun da yazo ranka kallonsa yayi yace dake ga mahaukaci ko to zaneta nayi kamar yanda kake tunani nafasa mata baki ma yanzu haka ta suma zaka iya zuwa kabata taimakon gaggawa kar tarasa ranta inkuma ta rasa saika bita ku tafi tare yana kaiwa nan yabashi hanya tare da nuna masa qofar da hannun sa sannan yawuce yabarsa agun, kamar mutum mutumi haka ya tsaya agun yakasa ko motsawa dan duk atunanin sa dagaske yake saboda yasan kadan daga cikin halayen sa kenan tsaf ze aikata abun da yace din sai can kuma kamar an tsikare sa da sauri yabude dakin yashiga har yana hadawa da dan gudu gudu yana zuwa kuma yaja burki ya tsaya ganin bawata alamar wahala atattare da ita dan dubata yaqara yi tare da sauke ajiyar zuciya, a fili yace dan rainin hankali ashe qarya kake hmm da kwa yau kagane waye ni saina nuna maka bacin raina akan yarinyar nan wallahi saide komai ze faru ya faru abun rufarta ya gyara nata sannan yafita daga dakin zuwa office din sameer yana zuwa ya tarar dashi zaune kan kujerar sa yana duba wani file ko sallama beyi ba ya shiga ciki yaji shigowar mutum amma bedago yakallesaba saboda yasan ba wanda ze mishi haka inba shettima man ba shiyasa ya shareshi zama yayi akan kujera yana fuskantar shi sannan yace Allah yataimake ka wlh naganta lafiya qalau amma badan haka ba ko hmmm sai yanzu ya dago ya kalleshi sannan yace badan haka ba me zefaru zaka rama matane yace what ever de yanzu de duk ba wannan ba me yake damun ta yanzu wani irin kallon banza ya watsa masa sannan yaci gaba da aikin gabansa batare da ya bashi amsa ba duk nacinsa nason ya kulashi kin kulashi yayi daga qarshe ma sai yatashi yabashi waje yayi shigewar sa ciki zama yayi agun yana mamakin wannan halin na abokin shi yanzu inde yanaso yaji halin da take ciki dole saide yabishi ta lallami da limana sannan inyaga dama yagaya masa beyi qasa agwiwa ba yaqara tashi yabishi cikin cikin lallami yashiga roqonsa saida yaga dama sannan yagaya masa duk yanda sukayi da ita kuma ya dora masa da cewa ya gargadeta idan ta farka karta kuskura taqara yimasa wani abun makamancin haka inkuma bahaka ze riqeta ne har sai tasamu lafiya sosai ya hukuntata sannan ze sallame ta shide kawai to yake cewa bashida bakin ja inja dashi tundade yanzu masalaha yake nema gwara yabishi a hankali su rabu lfy,
tambayar sa yayi zuwa yaushe zata farka yace masa nan da awa biyu ma zata iya farkawa saboda bame qarfi yayi mata ba godiya yayi masa kawai ya tashi yafita yana fita yakira number bossay bayan sungama gaisawa yasanar dashi suzo anjima amma kar yagaya musu cike dajin dadi da haryana jiyo irin farin cikin dayakeyi sai faman godiya yake zabga masa kamar yayi mishi albishir da aljanna sallama sukayi sannan yakashe wayar ya nufi dakin da takede dan baya gajiya da kallon ta beqi ace kullum yana gabanta yana kallonta ba...........,
*Bossay*
fadawa yayi kan gadon sa tare yana tafaman sakin murmushi yaji dadin wannan albishir din daman fitowar sa daga wanka kennan dan haka yatashi da sauri yashiga shafa mayika tare da feshe jikin sa da turaruka wajen jerin kayansa yaje ya tsaya yana binkayan da kallo yarasa wanda ze saka kayan da yasaka ranar da zeje dauko ta yaje saikuma Allah beyiba zata gani dan haka da sauri yazarosu yasaka shaf shaf yashirya yafito har yana hada step bibbiyu gurin saukowa daga benen bakowa afalon dakin dadda yafara nufa yana zuwa bewani tsaya tabashi izinin shiga ba kawai yadanna kai ya shiga yana shiga yatarar da ita akan gado jin anbanko qofa yasa ta saurin boye abun da takeyi kallo daya zakai mata gane bata da gaskiya amma saboda halin farin cikin da yake ciki besa yagane hakan ba qarasawa yayi inda take yace tsohiwa kishrya zamuje asibiti muji ya ake ciki kinga tun ranar da sukace zasu kira har yanzu basu jiraba yakamata muje muji ko lfy tana gurin azaune takasa motsawa kawai sai kai datake daga masa alamar to be tsaya bitakanta ba yanufi dakin Ammi dan yanzu shi bakomai bane agabansa face yaje yaganta dan ji yake kamar yayi tsuntsu yangashi agabanta itana Ammi yanda yagayawa dadda itama haka yace mata sannan yace suyi sauri ba bata lokaci kuwa kowannen su yashirya suka fito falo suna shirin fita saiga faruq tanbayar inda zasu yayi dadda ce ta bashi amsa dan haka shima yace sai yaje bawanda ya hanasa gabadayansu suka fita amota daya suka hau bossay da faruq agaba say dadda da Ammi abaya gudu kawai yake da saida kowa yayi mamakin irin gudun da yakeyi saboda ba halinsa bane inde bawani abu bane emergency yataso baya gudu a mota da suka tambayeshi dalilin gudun sai yace musu anajiran sane agurin aiki shiyasa yakeso yaje ya dawo da wuri,
adan qanqanen lokaci suka qaraso asibitin yana gama parking suka fito tare da nufar cikin asibitin wayar sa ya dauko yakira shettima yasanar dasu zuwansu shi kuma yayi masa kwatancen inda suke,
gurin da yakwatan ta mishi yanufa sukuma suna mara masa baya ahaka har suka qaraso bakin qofar dakin nocking yafara yi daga ciki shettima yace ku shigo mana tura qofar yayi ahankali yasaka kai yashiga ciki sannan suma suka shigo,
gaba dayansu mutuwar tsaye sukayi da ganinta dan zuwa yanzu har ta farfado tana zaune shettima nabata tea abaki..........
[4/2, 8:13 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode 66-67-68
""""""""""""""""""""""""""""""""""
shettima ne yacewa Ameesha da yaga bata kula dasu ba yayi mata nuni da hannu dagowa tayi ta dubi inda yake nuna matan akan bossay idon ta yafara sauka kuri tayi tana kallonsa kamar meson gano wani abun ko kiftawa batayi shima itan yake kallo sun qurawa junansu ido saidaga bisani ahankali yafara takawa zuwa inda take kuma be dauke idon sa akanta ba har yaqaraso bakin gadon sai kuma yaja burki yatsaya saida yagama qare mata kallo sannan yace baby meesha na da gaske kece ba gizo bane bata tanka masaba illa ido da ta zuba masa tana kallonsa dasauri yadan raunkwafa zeyi hugging din ta amma sai ta matsa baya dakata wa yayi sai yakuma qoqarin ruqo hannun ta amma sai ta qara janyewa jikinshi a sanyayye yace meesha nine fa tace nifa bansanka ba bazan bari ka taba niba kaidin waye suwaye ku dan Allah kufita wlh banason ganin ku taqarasa fada harda dan guntun hawayenta tana qara matsawa daga kusa dashi tsaye yayi ya kasa motsawa kamat mutum mutumi (gunki),
Dadda de suman tsaye tayi dan bata taba tsammanin ganin jikar tata ba ahalin yanzu dan ita zuciyarta bata takeyi tamutu kawai zasuzo suga gawarta ne kawai bossay na boyewa ne be gaya musuba sai kuma taga akasin haka bata san lokacin da kwalla ta fara zubo mata ba, ashede da rabon zata qara ganin gudan jinin ta jikar ta tilo aduniya,
faruq ne yaqarasa shigoa ciki tunda daman tunda suka shigo yana baya beganta kuma daman besantaba ganin de yarinya akan gado yasashi tabbatar wa akan itace Ameeshan da ake nufi bakin shi a washe har kana ganin fararen haqoran sa yace wannan ce Ameeshan taki dadda yatambaya yana kallon dadda datayi tsaye sai faman zubar da hawaye take rabuwa yayi da ita ganin bata da niyar bashi amsa, "sai kawai ya maida dubansa wajen Ameesha da itama zuwa yanzu ta maido dubanta garesa ganin hakan yasashi qara washe baki tare da qaraswa inda take hannu yadaga mata kana yace hy beauty girl dina yajiki kasake tayi tana kallonsa kallon da kana gani kasan kallon rashin sani take mishi batare da tace komai ba tacigaba da kallon su daya bayan daya,
Ammi ce ta katse musu shirun nasu da cewa dadda kiqarsa mana kin tsaya anan ko bakiyi farin ciki da ganin jikar taki ba taho mutafi tafada tana ruqo hannun ta suka qarasa bakin gadon tsayawa sukayi agabanta
Dadda ce tabude bakin ta da qyar tace shalelena dagaske kece a zaune ba mafarkin da nasaba yi bane matsawa tayi kusa da ita tana niyar rungumota amma sai tajanye jikin da mamaki dadda ta tsaya tana kallon ta wasu hawayen nen suka qara tarar mata tace shalele nice fa daddar ki baki gane ni ba budar bakinta sai cewa tayi ni bansan kiba bantaba ganin ki ba kuma ni ba shalelan kibace tafada tare da murguda baki sannan ta karbi cup din shayin dake hannu shettima taci gaba da sha kamar ma bata san da halittar su agun ba sau biyu ta kurba sannan tace dan Allah kun isheni da kallo dan Allah kufita banason ganin ku anan,
gaba dayansu ba wanda beyi mamakin jin furucin ta ba musamman shettima da yanzu suka gama magana da ita take cemishi ya kira mata daddar ta shiyasa yayi mata wayo yace inbata sha tea din ba baze kira mata ita ba saboda jin hakan yasatake sha,
Amma kuma yanzu tace bata sansuba to kode kwakwal warta ta dan tabu wajen yin aikin jin sautin kuka ya katse masa tunanin sa,
dadda ce ta fashe musu da kuka tana cewa shikenan yanzu shikenan anrabani da jikata nashiga uku gudan jinina ta manta dani kunjifa me take cewa wai bata son ganin na tama ki yarda intaba ta dan Allah ku ganar da ita ko ni wacece wlh bazan iya rayuwa idan babu itaba kar ki gujeni dan Allah tafada tana kallon Ameesa da ta toshe kunnen ta bama jin surutun ta take ba bossay ne yashiga rarrashinta da shima kawai dauriya yake dan jinsa yake kamar ya fashe da kukan shima karde ace Ameesha tayi losing memory din ta idan kwa hakan yazasuyi gashi taki yarda da ko wannen su,
Ammi ce ta kallesu tace kunga dan Allah mubi komai a hankali wannan ai ba abun tashin hankali bane daman inde akace abu tashafi brain to dole za a iya samun irin wannan matsalar ko doctor tafada tana kallon shettima da yakasa magana daga mata kai yayi tace kayi musu bayani yanda zasu fahimta magana yagamsu da maganar ta shiyasa yafara yi musu bayani a nitse yake cewa yanzu daman ba lalle ta iya gane komai ba saboda yanayin matsalar ta tana iya taba kwakwalwa ta manta da wasu abubuwan amma in akai sa'a ana tuna mata da wasu abubuwan da kuma da kuma abun da tafiso naci ko nasha da komai de data ke rayuwa dashi da to zata iya tuna baya adan qanqanen lokaci batare da anja lokaci me tsawo ba kun fahimta,
cike da gamsuwa suka amsa masa itade dadda ba haka taso ba amma yazatayi tunda ahaka abun yazo,
Ammi ce ta zauna kusa da Ameesha tare da ruqo hannun ta yanzu bayi musuba kuma bata kwace hannun ta daga ruqon da Ammi tayi mata cikin nutsuwa Ammi tafara yimata bayani tace 'yata ki kwantar da hankalin ki munan da kika ganmu mune danginki tanuna kanta tace nice mahaifiyar ki ta nuna dadda tace wannan kuma sunanta dadda itace kakarki wadannan yayyankine tanuna bossay da faruq sannan tace kina dawasu yayan mata harma da qanne su suna gida munbarosu agida duk kinmata damune saka makon rashin lafiya da kikayi har aka kwantar dake anan kindade a kwance yau wajen satinki biyu akwance sai yau muka samu damar zuwa ganin ki kuma munzo da murnar gashi kinmanta damu amma dan Allah kide na furta bakya son ganin mu in baki san ganin mu to suwa zaki gani dole mune naki kinji 'yata ko kinaso kiga hawayen mahaifiyar ki kai ta girgiza mata alamar a'a tace to yanzu kin yarda zaki zauna damu tare,
kai ta daga mata sannan ammi tace yauwa yar albarka yanzu kibawa kakarki hakuri kice ta dena kuka kinga sai kuka take saboda duk cikin ku tafisonki shiyasa kiga tana zubar da hawaye akan abun da kikai mata bataji dadiba,
cikin sanyin murya tace dadda kiyi hakuri yanzu nasanki wani irin farin ciki dadda taji ya lullubeta jin shalelanta ta ambaci sunan ta hakan ba qaramin dadi yayi mataba batasan lokacin da ta saki murmushi ba tare da rungume ta tace ni daman banji komai ba kawai tashin hankalina kice bazaki zauna dani ba amma yanzu tunda kin amince shikenan hankalina yakwanta idan kina tare da mu zaki tuna komai zaki gane ko ni wacece zaki tunani ahankali taqarasa fada tare da raba jikin ta da nata kallon ta ta mayar kan bossay dataga ya kafeta da ido murmushi tasakar masa sannan tace kaine yayana ko kai yadaga mata sannan tace ya sunan ka da qyar ya iya cemata bossay jin jina kai tayi tare da nanata sunan kafin ta kuma duban faruq tace kaifa ya sunanka yace ni sunana Ameesha tace ashe sunan mu daya tunda nima haka naji suna kirana dashi yar dariya yayi dukansu saida suka dan murmusa jin shirmen da take yi ,
"dadda ce tace Allah sarki jikalle Allah yabaki lafiya wai yanzu dan Allah ita iya gaskiyarta ta zata sunan su daya batasan sunan namiji daban ba na mace ma daban Ammi ce tayi murmushi tace ai komai sai an nunamata an koya mata yanzu ba komai akanta duk abun da aka dorata ahaka zata taso dadda tace rayuwa kenan yau kaine yau ba kaibane gata de itadin ce komai nata amma kuma ba abun da tasani kamar 'yar qaramar yarinya Allah yaqara miki lafiya me amfani gabadayan su suka masa mata da ameen daga nan kuma faruq yace beauty girl ni ba sunana Ameesha ba da wasa nake miki wannan sunan mata ne ba a kiran namiji dashi nikuma sunana umar amma anace min faruq ke kuma yaya faruq zaki ringa cemin kinji kai ta daga masa kawai bossay ne ya doke mishi qeya yace bazata fada din ba ke faruqu zakina ce mishi inma kika ga dama kice mishi umaruru duk wanda kike so dan murmushi tayi sanan tace to zanringa ce mishi umaruru yama fi dadi,
Faruq hade rai yayi kamar zeye kuka dan ya tsani yaji ance mishi umaru bare kuma har aqara da wata ru din wai umaruru sai kace wani dan iska ko mafarauci dan caucau kallon dadda yayi yace dadda kinji shi ko to wlh kigaya mata ba sunan bane kar tasake ta qara kirana da haka inba haka ba kuma hmmm yafada yana hade bakinsa tare da watsa mata harara saura kadan tasaki dariya amma sai ta basar tunkan dadda tabashi amsa tace to nadena yaya faruq hakan yayi maka lokaci guda yasaki murmushi yace yauwa ko kefa haka akeso zamuje dake tunda kina jin maganata ya qarasa maganar yana wani bubbudewa shi adole ga babba nan hararar sa bossay yayi yace dalla malam meye hakan kake uban son girma ahaka ake neman girman yafada yaba watsa masa wata hararar tare da kai masa qozo akai yayi saurin gocewa ya samu iska abun da sukeyi ba qaramin burgeta sukayi ba sai faman sakin murmushi take duk abun da take akan idon shettima da yayi zaune be tofa musuba saboda abun na family ne gwara yayi shiru kar ya tsoma baki aciki kallon fa yakeyi kawai tare da dan karkata wayar sa yana mata videon duk abun da takeyi batare da tasani yanayi ba kuma suma saboda farin cikin da suka tsinci kansu ba wanda yakula da abun da yakeyi wasuma daga cikin su sunmanta dashi agun sundau tsawon lokaci ahaka suna ta nishadantar da junan su suna janta da hira saboda taqara sabawa dasu kafin sukoma gida, ganin hirar tasu ba qarewa zatayi ba yasa shettima dakatar dasu yace yakamata su dan bata guri ta huta saboda yanzu kwakwalwar tana bukatar taringa samun hutu akai akai basuyi musuba sukayi na'am da maganar sa sannan Ammi ta tambayeta me takeso su kawo mata tace musu ba komai basu takurata ba sukace de zasuje gida suyo mata wani abu su dawo anjima daga haka kuma sukayi sallama badan sunsoba suka hakura da ganin ta haka fita sukayi kowa da kewarta da kuma jin dadin kasancewa dasukayi tare adan wannan lokacin da qyar faruq yafita da cewa yayi shi anan ze zauna subarshi saida Ammi ta gargadeshi sannan ya yarda yabisu bayan tafiyar su ta gyara ta kwanta tare da lumshe idanuwanta shettima ne yace yakira sunanta bude ido tayi tana kallonsa tambayar da ya jefomata ne tasata tashi zaune tana muzure da manyan idanunta sannan tace me kace oh kina nufin bakiji me nace ba to bari in maimaita miki me yasa kika zabi yi musu qarya nasan kina cikin hayyacin ki sarai kinsan kowa kingane kowa bawani losing memory dakikayi amma inason sanin dalilin ki na boye musun dakikayi meye amfanin hakan.......??????
[4/3, 8:02 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode,69-71-72
""""""""""""""""""""""""""""""""""
zakuga kwana biyu ina hade page uku uku haka zanringa yi har inkai 100 pages Sabaoda inasone nan da kwana goma ingama hade book one kuma inaso numbobin su kasance guda dari shiyasa nahade su guda uku hakanne kawai zesa sukai pages 100 ina fatan kungane bayanina.
***********************
*shettima*
ina sauraronki meyasa kikayi hakan rarrau tayi da ido kamar zatai kuka sannan tace nifa bangane me kake magana akaiba yace kar ki rainamin hankali kinmanta yanda mukayi dake kafin suzo kenan amma yanzu kuma zaki canza min magana kedakanki kika ambaci sunansu kuma kince inkira maki su sunzo kuma kin maida mutane shashakai hawayene yafara zubowa daga idon ta sannan tace hakane gaskiya kafada nasan su babu abun da na manta inasane duk nayi musu haka amma dan Allah kayi min rai ka taimake ni kar kabari kowa yaji dan Allah nima da farko badaniyar hakan nayi ba ina gwadasune kawai daga baya ince musu wasa nake to amma bayanin da naji Ammi tayi da kuma naka su suka canza min ra'ayi da nayi wani tunani sai naga gwata ma inbar abun ahaka abansan kowa din ba saboda ina da nawa dalilin shiyasa nake so muje ahaka ammafa kayi hakuri bazan iya cemaka komai ba akai saboda family issue ne be kamata kajiba dan haka kayi hakuri kawai kuma ina qara roqonka dan Allah kar kasanar da kowa zancen nan tafada tana hada hannuwanta biyu waje guda alamar roqo bata sanar dashi kan cewa sauran ba 'yan uwanta bane kawai tabarshi azin danginta ne kamar yanda Ammi ta sanar musu,
Shi abun ma mamaki yake bashi ace yarinya kamar wannan yar qarama da ita taya ta iyayin irin wannan tunaninn haka to amma koma menene yasan baqaramin abubane katse masa tunanin sa tayi da cewa ya akai naji kayi shiru kallon ta yayi yace ai kin daure min kaine bansan me zance miki ba tace kawai inaso kamin alkawari ba wanda zeji halin da nake ciki baza ka gayawa kowa ba ta qarasa maganar tare da miqa mashi hannu alamar yadafa yayi mata alqawari qin dafawa yayi yace gaskiya bazan miki alqawari ba saboda yanayi rayuwa amma de bazan gayawa kowaba kamar yanda kikeso saide bandau alqawariba kuma bazan matsa maki akan dole sai naji dalilin kiba amma de inaso nabaki shawara akan kafin ki yanke hukunci kiringa tunani sosai ko kuma kiringa neman shawarar nagaba dake tunda de ke yarinyace qarama kina da qarancin shekaru be kamata duk abun da yazo miki cikin zuciya kawai ki yanke hukunci ke kadai batare da kin nemi shawarar nagaba dakeba domin hakan ze iya jawo miki nadama da danasani kuma da nasani qeyace bata da amfani dan haka ki kiyaye nagaba,
Sosai maganganun sa suka shigeta kuma ta dauki shawarar sa amma hakan bazesa ta canza wanda ta riga da ta yanke kuma in sha Allah bata fatan zatayi da nasani awannan ammade zata kiyaye kuma zatai aiki da shawararsa nan gaba,
dagowa tayi suna fuskantar juna sannan tace naji duk abun da ka fada kuma in Allah ya yarda zankiyaye nagode sosai da sosai Allah yabaka abun da kake so duniya da lahira girgiza mata kai yayi kana yace ameen yanzu ki kwanta ki huta sai zuwa dare sai yazo yaqara dubaki nasan kuma yan gidan ku zasu dawo zuwa anjima ko da daddare yana kaiwa nan yamike yace bari naje zanturo nurse din dazata kula dake ko inkina buqatar wani abun sai kiyi mata magana ayi gaggawar sanar dani tace to shikenan nagode da kulawarka Allah yabiyaka da mafificin alkhairi, yaji dadin addu'ar ta cike da jin dadi ya amsa mata da Ameen Ameen nima nagode da addu'ar ki sai anjima ki kwanta dan Allah kisamu bacci kwakwal warki taqara yin fresh ko tace ok
batai mishi musuba saboda daman itama tana bukatar hutun dan jinta takeyi wani iri kwanciya tayi tare da jan aburufa saboda dan sanyin datakeji sallama sukayi ya fita yabarta yana fita ta lumshe idanunta aranta take cewa yanzu zamu fara sabuwar rayuwa kuma nasan ta hakane kawai zan cimma abun danakeso tahaka zan gano ko ni wacece inban gano komai ba bazan taba bari wani yasan ina cikin hankalina zantayin basaja harzuwa lokacin da naukar wa kaina wannan alqawarine na daukar wa kaina sai nasan suwaye mu idona akoda yaushe ze kasance akanki dadda,
dan bata manta da abun da yafaru da itaba ranar da abun yafaru da ita kuma ta danso ta fahimci wani abun tun aranar amma bata samu damar gane komai ba amma tana fatan yanzu zata gane saboda zatayi acting bata san komai ba saboda haka kuma tana da yakinin cewa dadda bazata ringa boye mata wasu abubuwan ba zataringa yin komai agabanta saboda tasan kotayi agabanta bazata gane ba saboda bata cikin hayyacinta bazatasan me take kullawa ba, da irin wadanan tunane tunane datakeyi ahaka har bacci yayi awon gaba da ita,
bata farka ba sai wajen qarfe tara tana bude idon ta taga su dadda agaban ta kamar de yanda sukazo dazu haka suka dawo yanzu ma sannu suka shiga yimata tana amsawa kafin daga nan kuma Ammi ta takura ta akan sai ta danci wani abun daga cikin abubuwan da suka kawo mata da qyar tayarda ta dan sha kunun gyada da daga nan kuma tace ba abun da zata qara hira suka dan taba kadan kafin suka tafi amma banda bossay da yace suje ze taho in anjima faruq ma yaso abarshi sai akace inyazauna waze maida su gida dole yazo yakaisu badan yaso ba ya hakura yabisu suka tafi dakin sai yarage daga ita sai bossay zama yayi akusa da ita yana qare mata kallo dagowa tayi suka hada ido sai kawai yasakar mata murmushi tare da cewa yanzu kinmata dani yakamata kitina koni waye awajen ki kallon shi tayi tace ai nasanka yanzu ba yayana bane kai yaya bossay ko? daga mata yayi yace eh hakane ashe kinriqe sunana to yanzu kiban labari gyara zama tayi sannan tace yaya kamanta ba abun da nasani yanzu na manta da komai taya zan baka labari to saide kai kabani cike da tausayin ta yace to shikenan bari inbaki gyara zama ta kuma yi tana fuskantar shi sosai yanda zatafi jinsa yabude baki kenan zaifara bata sai sukaji anturo qofa dagowa sukayi gaba dayansu suna kallon me shigowar shettima mane yafara shigowa sai sameer abayan sa shettima mane kawai yayi sallama bossay ya amsa masa tare da miqewa ya miqa masa hannu suka gaisa yana qoqarin miqawa sameer yaga yayi gefe be kulasaba mayar da hannun sa yayi yana mamakin wannan kuma waye haka a miqa masa hannu amma yanajin qyashin miqo nashi besan adadin ladan da ake bayarwa ba idan akayi musabaha gaskiya wannan daga gani girman kaine yake dawai niya dashi sai kuma yafara tunanin to kode ba musumi bane da daman yaga kamannin sa kamar ma ba dan nan qasar nan ba,
shettima ne ya katse mishi tunanin sa ganin yayi shiru bisa ga dukkan alamu kuma ya fahimci tunanin abun da sam yayi mishi yake,
dan tabashi yayi yace abokina kar ka damu da wannan karkasa komai aranka kaji haka halinsa yake sai kayi hakuri,
dan murmushi ya qaqalo yaaza asaman fuskar sa kana yace ba komai ai duk da abun be mishi dadi ba amma sai ya basar kawai,
shikam yana jinsu be tanka musuba yaci gaba da aikin da ya kawo sa wani abu naga yana ta hadawa da bansan meye ba saida yagama ya miqawa Ameesha da tun shigowar sa ta hade fuska dan haushin shi take daman na allurar da yayi mata duk irin magiyar da tayi mishi saida yayi mata saboda bashi da imani gashi kuma yanzu abun da yayiwa yayan ta bossay yasa taqara jin haushin shi,
qinkarba tayi harda make kafada cike da shagwaba tace ni bazan karba ba wlh
ajiye wa yayi yana niyar juyawa yafice daga dakin dan ahalin yanzu yan miskilan cin ne akansa bayajin ze iya wata magana dan bakinsa yayi masa nayi bare kuma har ya iya tsayawa ja in ja da ita dan in yace ze tsaya tayi mishi wani abun da be gamsar dashiba ze iya bibbigeta agurin dan baze iya controlling din tampreture din shiba dan haka rabuwa da itadin shi yafiye musu alkhairi gaba dayan su,
har yadaga qafa daya yana shirin daga ta biyun shettima da yasan halin sa kuma yagane abun da yake shirin yi duba kuma da yanayin labarin da yabashi dazu na rashin kunyar da tayi mishi to baya son a qara kwatanta makamancin hakan,
hakanne yasa shi saurin dakatar dashi yana bashi hakuri dan Allah kayi hakuri kar kabiyewa shirmenta kasan ita yarinyace ga rashin lafiyar ta kuma sai kadan yi mata uziri,
tsayawa yayi ba tare da ya juyo ba shettima yakalli Ameesha yace dan Allah kitsaya ayi komai agama me yasa kike da taurin kaine bakya so kisamu lafiya da wuri asallame ki ku koma gida, tana dan turo baki gaba tace inso mana ni yanzuma naji dauqi a sallame ni tafada tana qara cinno dan qaramin bakin ta gaba, bakin nata yadan kalla sai yadan saki murmushin gefen baki sanna yace da saurade baki ga ko tafiya ba kya iyawa ahaka kike so asallame ki ko so kike ki koma gurguwa da sauri tace a'a yace to inde ba hakaba kibari ya dubaki yayi abun da zeyi yatafi kinga dare nayi ba dadewa zeyi ba just 10 minutes ya gama yatafi abunsa ,
kafada taqara makeya sannan tace nifa bazan yarda koma me zakace har sai yabawa yayana hakurin abun da yayi mishi shettima yace hakurin me kuma tace wulakancin da yayi mishi na gwaleshin da yayi zaro ido yayi yana tunani aransa tab wannan ta dauko da yawa Sam take so yabada hakuri abun kwa da bazeta taba yiyuwa ba kenan ya fuskancin yarinyar nan tana wuce gona da iri bata san waye sameer ba shiyasa take masa haka da ze iya da yabarta da shi ya koya mata hankali saide baze iya jurar hakan ba gwara ya lallabasa kawai a wucen wajen mutu min da arayuwar sa besan bada wani hakuri ba duk iya laifin da ze aikata maka baze taba baka hakuri saide inzaka mutu ka mutu tunda suka taso tare be taba gani ba tun suna yara harkawo girman su yanzu yasan arayuwar sa mutum biyu zuwa uka ya taba bawa hakuri daga iyayen sa sai papa bayansu bayajin ya taba furta kalmar yi hakuri ga wani can daban dan ko amakaran ta malamai sun sha fama dashi akan hakan amma saide suyi sugama su hakura dan baze bayar ba,
bossay ne yatabo shi ganin yatafi duniyar tunani firgigit yayi tare da kallon gurin da sameer yake saide me sai kawai yaga wayam ba kowa agurin ashe shi tunda suka fara tattaunawar su dayaji abun da tace sai yabawa yayan ta hakuri tun lokacin yayi ficewar sa daga dakin shikuma be lura da fitar shi ba sai yanzu juyo wa yayi ya kalli bossay yace karde ya fita kai yadaga masa tare da tabbatar masa tun lokacin da yafita dubansa yamaida ga Ameesha sannan yace to hankalinki ya kwanta nima daga yanzu ba ruwana dake zan zare hannuna akanki duk abun da kika ga damar yi mishi kiyi mishi daidai yake dake dan shi mutum ne me wuyar sa'ani ba kamar kowa bane dakika sani bakowa yake iya zama dashi ba amma ke tun haduwar ku ta farko na fuskanci ba kya shakkar sa ko kadan kuma yaban labarin duk abun da kikayi mishi dazu wlh sa'arki daya baki da lafiya amma da ya nuna miki ko shi waye wannan tsiwar taki dakike mishi ba inda zatakaiki saide ta kaiki ta baro ki inkin saba yiwa wasu tsiwa to shi baze dauka ba kamar yanda nagaya miki dazu kiringayin tunani kafin ki yanke abu kuma irin wadannan abubuwan dakike shi zesama asir.....da sauri ya canza magana dan yama manta yana shirin yimata kato bara sai kawai yamaida maganar dacewa shi zesama kitazama a asibiti dan ze iya dena duba ki gaba dayama yaden shigowa dagana kuma ciwon ki yadawo sabo kinga wa gari yawaya kice aciki shi ba ruwansa be damu da damuwar wani ba damuwar sa kawai yasani yakamata ki gayara kuskuren ki yana kaiwa nan ya nufi hanyar fita dan ba qaramin bata masa rai tayi ba yaudin nan tunda aka kawo fa yake fama da dawainiyar alhalin bashine da hakki akan aikin ta ba bashida hurumi akai saboda ba fannin aikin saba ne kawai yanayine saboda yasanta kuma yana tausayin ta har yakai bakin qofa yajiyo sautin kukanta tana kiranshi tana bashi hakuri amma kin sauraron ta yayi ya qarasa ficewa kawai amma shikadai yasan abun da yake ji aciki zuciyar sa bada son ransa yayi mata haka ba kawai yanaso ta gano kuskuren ta ne kuma ta gyara shiyasa yayi mata haka,
fashewa tayi da wani irin matsanan cin kuka da har saida tabawa bossay mamakin da sauri yaqaraso kusa da ita tare da rungumo ta jikin sa yana bata hakuri ya isa haka kidaina kuka yanzu zanje nabashi hakuri ya dawo amma dan Allah kiyi shiru kar kije kijawowa kanki wata matsalar kuma daban ba arabu da wannan ba wata kuma ta taso yanda kasan yana zugata yana cewa taci gaba da kuka haka takeyi harda shishiqa take numfashin ta na fauke wa hakuri yaci gaba da bata amma ina bata sauraron sa tana cikin yi kuma can yaji tayi diff jikin ta yasaki a tsorace yadagota amma sai ta tafi luuuuu zata fadi yayi saurin tarota tare da kwantar da ita yana kiran sunan ta a tamanin yasauka daga kan gadon yafita daga dakin aguje saida yagita yama rasa inda ze dosa da qyar iya gano office din shettima yana zuwa be jirara wata wata ba ya tura qofar tare da afkawa ciki a rikice ya shiga cewa doctor doctor shettima dayake kana kujera ya kifa kansa akan table yadago da sauri yana duba bossay ai tun kanyace mishi wani abuma ganin yanayin sa yasashi tashi a sukwani be jira cewar sa ba yafice faga office din,
bin bayansa yayi akusan tare suka shiga dakin tana nan kwance inda yabarta ba ta motsi da sauri shettima ya shiga jijjigata tare da daukar ruwan da yagani agefe ya yayyafa mata amma bata motsa ba
da gudu ya fice daga dakin ya nufi office din sameer yana zuwa ya banka masa qofa ya shiga yana shiga yaga yagama shiryawa yana shirin tafiya gida dagowa yayi yace malam lafiya zaka fadowa mutane guri ba sallama
a rude yace ina lafiya tana kwance bansani ba tana da rai ko ta mutu kazo ka dubata dan Allah tana can akwance bata motsi wani irin kallon banza ya watsa masa sannan yace ta mutu maba ina ruwana matsalar tace bata wa ba ina kaima likita ne basai kaje ka dubata ko dole sai ni yafada yana rabawa ta gefen sa ze wuci,
gabashi ya sha sannan yace kasan ba aikina bane da nawa ne ai da bazan tsaya ina bata bakin ba kana wulakan ta mutane saida nace maka karkabiye mata amma kaki jina wai meyasa kake hakane saikace baka san muhimmacin aikin kaba yanzu inta rasa ranta ta sanadin ka fa me zakacewa Allah wallahi kana wasa da aikin ka ko dan nana qasar bazeyi irin sakacin da kake yiba kai bare wanda ya fita waje yayi karatu kuma yake aiki acan amma girman kai da taurin kai da rashin sanin darajar dan adam irin naka ya hanaka tsayawa yin aiki yanda yakamata in kana abu kamar marar ilimi kana da ilimi kuma kasan illar rashin bada kulawa kan iya haifar da wata amma baka damu da hakan ba kai kawai damuwar ka kasani baka san ta wasuba yakamata kacanza rayuwar ka kadawo kan hanyar gaskiya dan rayuwar ka da gyara sannan kuma ka...hannu yadaga masa tare dacewa kaga malam ya isa haka ya ishe ka akan wata banzar yarinya zakazo kana gaya min magan ganun daka ga dama to bazan gyara ba ahaka naga damar yin rayuwata ba wanda ya isa yacan za min rayuwa duk abun da naga dama shi zanyi bawanda zemin dole dan haka karabu dani kariga kasan halina cike da baya inbaso kake musamu matsala dakai ba to kafita a harkata banason shishshigi acikin lamurana,
Allah sarki shettima idon sa har ya canza kala saboda tsabar takaici da haushin magan ganunsa da kyar ya iya budar baki yace ni kake gayawa haka ko saboda nagaya maka gaskiya kai duk abun da kayi ba daidai ba wanda ya isa yayi maka gyara to shikenan ba komai in Allah ya yarda zan fita daga rayuwar ka kamar yanda kace daga nan baza ka sake ganina ba kuma yarinyar ma zan dauketa bade dan ankawota gurin ka bane kake wulakanta mutane to daga yau baza kasake ganintaba bare asaka kayi abun da bakai niya ba nayi alkawari adaren nan zan dauketa zankaita gurin da akasan darajar dan adam dan kana takama da kanka kasan kaine kadai zaka iyayi mata shiyasa da kyar aka samu kayi mata aikin yanzu kuma kayi bazaka lallabata ayi agama ba tasamu lafiya sosai ba ka dau girman ka ka dorawa kanka karasa inda zaka nuna mulkinka da isarka sai akan yarinya qarama wacce bata san me take ba batama gama sanin ko ita wacece ba kaje kayi duniya ce ta isheka riga da wando wataran zata koya maka hankali inbaka bita asannu ba tsawa yadaka masa yace get out of my side be for I loss my temper yafada yayin da idonsa suka canza kala jijiyoyin goshinsa sun tashi rado rado sai faman ciccize baki yake yana futar da iska me huci shima azafafe yanuna sa da yatsa yace kayi lossing din saime zaka dake nine ko baka fada ba daman yanzu zanbar maka office bama shikadai ba zan bar maka duka asibitin ma gaba daya yana fada yajuya afusace ya fice daga office din tare da banko masa qofar bammm............✍
tabbb yau akeyinta aminan juna abokai kuma yan uwa sun rabu tsawon shekaru suna tare yau daya mace zatayi sanadin rabuwar su rabuwa ta baram baram
[4/4, 5:25 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode73-74-75
""""""""""""""""""""""""""""""""
*sam*
Dunkule hannun sa yayi tare da kaiwa bango naushi idon sa ya canza kala jijiyoyin sa duk sun fito radau radau ji yake zuciyarsa nawani irin tsitstsinke wa kamat zata fito yau shi ake gayawa magana akan wata banzanr yarinya lalle dole ne ya koyawa yarinyar nan hankali ko yar gidan uban wacece agarinnan sai yasata nadama sai yasa ta tsani rayuwar ta daga yau farin ciki ya qauracewa rayuwar ta kujera yasamu yazauna sakamakon jirin da yaji ya na neman dibarsa yana qara tuna maganganun shettima musamman lokacin da yake cewa kayi duk abun da zakayi kuma yanzu nan zan barmaka office bama iya office ba zan barmaka asibiti gabada dagayau baza kasake ganin naba bani ba kai zan fita daga rayuwar ka mar yanda kakeso kaje kayi duk abun da kaga dama irin maganganun da suke tayi mishi yawo akai kenan kamar wanda aka tsikara ya mike da sauri yancewa abokina tun na yarinyata da na dauke shi tamkar dan uwa lokaci daya zaki zama sanadin rabuwar mu ke din wacece yar gidan uban wace koma yar wace saina koya miki hankali bama ke kadai hardan ginki sun shiga uku wlh duk saina tarwatsa farin cikin ku (oh ni yar nan saikace wace ta kashe mutum irin wannan masifa haka akan dan karamin abu lalle da kana da aiki oga sam mude saide muce fatan nasara oga sam👌) a zafafe ya fito daga office din yanufi hanyar waje dan atunanin sa zuwa yanzu sunfito waje da yarinyar yasan ze taddasu agurin kamar ma yunwacen zaki da ya kwana beciba haka yake tafiya ,
Dr shettima na fitowa yanufi office dinsa duk wani abu da yasan yana bukata ya tattara ya kwashe su abun kashewa ya kashe ya kwashe komai nasa abun da bansa ba ya ajiye masa abun sa sannan yafita daga office din tare da jawo qofar yabar mukullin ajikin qofar be cire ba bare ya tafi dashi direct ya nufi dakinda take akwance tafiya kawai yake amma hankalinsa duk baya jikin sa kana ganin sa zakasan ransa ba qaramin baci yayi bare kuma in ka kalli idon sa da suka canza kala sosai kamar garwashin wuta tsabar bakin cikin da yake ciki yana qarasa shiga ko kallon inda suke bayi ba yace ka daukota kafito da ita inajiranka awaje bejira amsar sa saba ya juya yafice saboda bayaso bossay yagane halin da yake ciki saide abun da besaniba ko a iya muryar sa zaka gane akwai matsala
yana fitowa sukayi kici bus da sameer a wajen hanyar fita bai kalli inda yake ba yace gaba da tafiyar sa maganar sam ce ta dakatar dashi daga saurin da yake yi sameer ne ya kira sunan sa be jira ya amsaba ya dora dacewa kai yanzu ka zabi mace akaina ko to ina so kasani abotar mu bazata hanani yin abun danaga dama ba kuma idan bakayi ahankali ba zan iya hadawa dakai nagaya maka kuma kasan halina banason katsalandan acikin lamura na karkayi abun da zesaka danasani kafita daga harkar yarinyar nan naga kanka na rawa akanta da yawa tun ranar da nadawo muka fara samun matsaka dakai kuma duk adalilin ta yakamata kashiga hanklain ka tunkan lokaci be qure maka yaqara fada yana jaddada masa maganar da hannu,
duk atunani sa shettima ze bashi hakuri yace ya janye amma ga mamakin sa sai yaga yasaki murmushin gefen baki tare da shafar gemun fuskar shi,
sannan yace bismillah duk abun da kaga na cancanta da kayi min kayi min shi ka isa ai harkayi yawama wlh kaban mamaki sosai ai duk abun da yafaru kai kajama abotar mu bata da amfani bakadauke ta da amfani ba dan haka nima dana dauketa da amfanin yanzu na ajiye kowa yayi rayuwasa inga hakan sai yafi da shiga harkar yarinya yanzu ma nafara inde akan aikin lada ne da sanin darajar dan adam yanzu nafara kuma bazan dena ba saide hakan yazama sanadin rabuwar tama rabuwar mu kuma ta har abada inde bazaka canza ba nikuma bazan canza ra ayina ba nima yana kaiwa nan ya qara gaba yana mishi magana amma be sauraresa ba
bossay da yatsaya a dakin yaqi fitowa yana tunanin me yake faruwa dazece ya dauko ta ganin bashi da me bashi kuma bayan da ya iya tunda akace yayi hakan illa yabi umarnin da yabasa duk da yana buqatar qarin bayani amma a halin yanzude babu wannan lokacin ,
ciccibota yayi yafito da ita yana gama fitowa waje sukayi kicibus da sameer gaban shi yaji yafadi ganin yanda ya watsa masa wani mugun kallo me cike da fassarori be tanka masa ba dan ya lura shimade a kwai matsala watakil sun samu matsala a tsakanin su shiyasa yaga fuskokin kowannen su babu annuri cigaba yayi da tafiya har yaqaraso inda shettima yake a tsaye abakin motar sa ya bude masa baya yace sakata anan beyi musuba yasaka ta a back seat tare da rufewa sanna yamaida hankalin sa ga shettima yana jiran qarin bayani shettima ganin irin kallon da yake mishi yasan me yake nufi dan haka be jira ya tambaye sa ba yace nasan kanajiran bayani ko zankaita wani asibitin ne amma yanzu de bani da lokaci zamu tattauna awaya yanzu kawai kaje gida zan kiraka zuwa dare amma kar kasanar da iyayen ta halin da ake ciki kawai kace ka barota lafiya sannan kuma duk yanda zakai kayi kar kabari suzo gobe idan sunce zasu kahana su hakan kagane yace masa eh in sha Allah zeyi kokarin yin haka Allah ya tsare ku yakai ku lafiya Ameen ya amsa masa da ita daga haka yabude motar sa ya shiga sannan sukayi sallama yaja motar sa ya fita daga asibitin a guje,
Sai da bossay yaga fitar su sannan shima ya nufi tashi motar ranshi taf cike da tambayoyi kala kala saide bashida wanda zeyiwa,
Yazo daidai ze gifta ta wajen da sameer yake a tsaye ya hade hannu wasa akan kirjinsa yana binsu da kallo daya bayan daya ze wuce kenan yaji yace kai dakatawa yayi da tafiyar tare da juyowa sannan yace na'am saida yagama binsa da kallon banza sannan ya bude bakinsa a yagune yafara yi mishi magana meye alakarka da waccen yarinyar yace mishi qanwata ce yace ok ina so kasani duk halin da kuka tsinci ta nine sila domin ta shigo min rayuwa kuma bazan rabu da itaba dole zan dauki kwakkwaran hukunci akanta sai tayi danasanin sanina arayuwar ta duk wanda yayi sanadin shiga ta damuwa ko yanemi yadaga min hankali to dole shima hankalin sa ya tashi kuma baze taba kwanciwa ba yagama farin ciki a rayuwar sa kuma bana tsoron uban kowa kaje kafada agida ni SAMEER ABDALLAH SAMEER gaba sarauta baya saruta nace ajirayi hukuncin da zan dauka akanta in kuma akwai wanda ya isa ya hanani to yazo yasameni agidan mu inafatande ai kasan gidan sarki ko to inaciki duka ahalina suna ciki azo ataddani yafada cike da gadara,
jin batunsa ba qaramin tsoratar da bossay yayi ba ya shiga tashin hankali matuqa dan daga ganin sa yasan ze iya aikata abun da yace din zema iyayin fiye da haka kallo daya yayi masa yagne bashida imani bashi da tausayi ko kadan gashi kuma yaji daga inda yafito kuma daman ba wanda besan masarauta ba saboda rashin adalcin da akeyi aciki shiyasa ba wanda yake rabar su dan dakatawa yayi da tunanin da yake,
sannan yace naji duk bayanin ka amma inason sanin abun da tayi maka idan ka cutar da ita batare da tayi maka komai ba to kasani kaima Allah baze barka ba domin wannan yarinya kamar marainiya take hasalima bata san kowa nata ba bata san ita kanta wacece ba bata da kowa bata da komai abun ka tausayawa rayuwar tane ba wai kadau alwashin cutar da ita ba akan abun da be taka kara ya karya ba duk da bansan me tayi maka ba amma ina da yakinin cewa bawani babban kuskure ta aikata maka ba da har zesa kadauki wani qudiri akanta ba har kana ikirarin za kahana ta farin ciki a rayuwar ta hakan da zakai baqaramin kuskure bane,
Sannan kuma ni da da ka ganmu tare ni kaina bansan taba bansan ita wacece ba bani da wata alaka da ita kawai taimakon ta nayi kaima yakamata ka ji kanta ka janye wannan qudirin akanta kayi hakuri da abun da tayi maka koma menene ubagijin mu ma muna masa laifi kuma ya yafe mana bare kuma dan adam yakamata ka duba maraicin ta ka tausaya mata itadin ba yar gidan uban kowa bace kamar yanda kake tunani bekamata ka zuba makaman yakinka akan yar ta tsitsiyar yarinya kamar wannan ba marar gata inkai hakan duk wanda yaji ma dariya zeyi maka wlh karasa wa zakasa rayuwar ta salwan ta sai mace macen ma yarinya yarinyar marar gata nide shawarar da zan baka itace kaje ka qara yin tunanin akai nasan bamu da halin da zamuyi jayayya dakai koda munkai qarar ka bamu da hujja saboda zaka iyayin amfani da mulkin ka da kudin ka wajen kaci nasara daga qarshema abun yazo ya juye damu aciki nasan halin masu kudi marar sa tausayi ba abun da bazaka ku iyaba akan burinku ya cika ammafa kayi hakuri idan magan ganuna sun bata maka rai banyi dan haka nafada maka gaskiya ne kawai kuma ina guje maka daukan alhakin baiwar Allah da bataji ba bata gani ba yakamata kacanza tunani kadena daukar kanka da yawa kaima mutum ne kamar kowa duk daya muke agurin Allah babu wanda yafi wani sai me tsronsa da yin abun da yace kudi ko kyauwu ko mulki takama dakai babu wanda zekaika aljanna sai ayyukan ka suna zasukai ka alajnnan wadannan abubuwan su duk a duniya zaka tafi kabarsu yakamata kaduba maganata na barka lafiya yarinya kuma gata nan agunku kuyi duk yanda zakuyi da ita Allah yana tare da ita kuma ze kareta aduk inda take yana kaiwa nan yajuya yayi tafiyar sa ko waogensa be qara yiba har yaqarasa gurin motar sa yabude ya shiga tare da janta yabar wajen zuwa bakin gate aka bude masa yafice daga asibitin zuciyar sa na mishi quna arayuwar sa baya son tashin hankali ko fada yafison zaman lafiya shiyasa yayi masa haka yasan inde ba dusa bace acikin zuciyar mutum duk wanda aka yiwa wannan maganar dole ya hakura ya sauke makaman sa yana tafiya sai faman tsaki yake ja duk wannan bayahuden yabi ya bata masa rai dan shi a tunanin sa wani yarenne can daban dan bemishi kama da hausawa ba amma de yaga alamar musulmi ne kawai iya shege ne irin nasa da girman kan tsiya yasashi qin amsa sallamar sa dazu gashi kuma yaji daga gidan da yafito shiyasa yaji ya qara tsanar sa,
sai yanzu kuma yaji ma baze iya hakura ba kamar yanda yagaya masa gata nan suyi mata duk abun da suka ga dama ina hakan bazata taba faruwa ba matuqar ina numfashi a doran duniyar nan yafada da qarfi tareda dukan sitiyarin motar, sai yaji duk hashin kansa yakamasa da be nuna masa bacin ransa ba duk dashi name son hakan bane kuma yama tsoron abun da kanje yadawo azo ganin neman gira arasa ido,
yana tunani Ameesha sai ta kuma bashi tausayi fiye da yanda yake tausayin ta da baiwar Allah itade ahaka rayuwar ta tazo daga wannan sai wancan sai za amagance wannan matsalar sai kuma wata taso yanzu suna murna ta dan samu sauqi shikuma ze bullo da tashi matsalar to Allah ya fishi duk muguntar sa ta qare akansa bade kan Ameesha ba yanzu dole sai ya qarfafa kula da ita saide ta kasance kullum suna tare daga zuwa gobe in suka hadu baze qara bari tayi nesa dashi ba har Allah Allah yake gobe tayi yaje yadau kota saide yayi hakuri amma baze iya barma shettima itaba a hannun sa duk da yaga ba halinsu daya da sameer ba amma duk dahaka ze karbota shi ze nema mata magani sa inda za a kula da ita, kuma ze zauna da ita duk runtsi duk wuya yana tare da ita ze bata kulawa koda ze rasa ransa asanadin hakan saide yahada dashi a hukuncin da zemata yayi musu tare,
Abangare oga sam kwa tunda yafara yimishi magana akan yarinyar tunanin sa ya tsaya cak shi ba magan ganun da yafada masa ne sukayi tasiri a zuciyar sa ba kodaya beji zedena abun da yake ba hasalima haushi suka bashi danji yake kamar ya shaqoshi lokacin da yake saide kuma maganar da ta tsaya masa arai itace tahana sa daukan mataki akan maganganun da yagaya masa dan yana ganin bekai matsaya da ze tsaya agaban sa yana gaya masa magana irin haka ba kuma ya rabu dashi,
jin ance marainiya ce tasa jikin sa yin la'asar ashe duk rashin mutuncin sa yana tausayin marayu hakannan yake tausayin su hasalima yana da gidan marayu da yabude yana yiwa kowa wulakan ci ya taka wanda yaso amma in akace mutum maraya ne to ze daga masa qafa akan duk abun da ze yimasa musamman da yaji yace bata da kowa bata san kowa nata ba sai yaji ta dan bashi tausayi amma fa kadan tausayin bawani can me yawa ba rasa tunanin dazeyi ya shiga yi shin dame zaiji da abun da yafaru tsakanin sa da abokin sa zaiji ko da wannan yaron da yazo shima yagaya masa magana san ransa yatafi ko da kin kula da yayi da yarinyar nan yanzu kuma besan ina shettima ze kaita ba kar yaje kafin suje yarinyar ta mutu yazama shine silar rasa ran marainiya gashi arashin sani ya kori abokin sa abun da betaba yi ba arayuwar sa yau shine yakama sa fargaba ya shigayi lokaci guda zufa ta tsatstsafo masa shin yanzu ta ina ze fara warware abun da ya kulla dagske fa kansa ya daure yarasa mafita mutanen dake wucewa kowa sai kallon sa yake ganin ya dade agurin a tsaya gashi ya cije baki kowa saide ya wuce saboda basu da kwarin gwiwar tunkarar sa danji abun da ya tsaida shi awajen in sukayi haka tamkar sunyi mishi shishshigine kuma yin haka zai iya sawa ma akori mutum daga aiki gaba daya dan haka kowa yaja bakinshi yayi shiru tare da qarawa motar sa mai ya wuce yabarsa agurin,
Saida yadauki lokaci me tsawo awajen kuma a tsaye batare da ya motsa ko hannun saba drivern sa da tundazu yana daga dan nesa dashi duk da dare ne amma saboda fitilun da suke a zagaye da gurin yasa ba abun da baza ka gani ko allura kajefar saika ga abarka domin gurin kamar rana haka yake
tunda yafito yagansa ya zatama tafiya zasuyi kuma sai yaga ya tsaya be qaraso ba yanaso yazo yaji meye ko tafiya zasuyi amma yana fargabar masifarsa kasa jurewa yayi qarfin hali yanufo inda yake gabansa na dukan uku uku yaqarso inda yake kansa aqasa yace 'yallabai tafiya zamuyine jin maganar sa ce ta dawo dashi daga tunanin da yafada be bashi amasa ba kawai sai yayi gaba yabarsa agun da sauri yabi bayansa har ya wuceshi ma yaje ya bude masa qofa yana zuwa ya shiga shima ya zagaya ya bude driver seat yazauna tare da yiwa motar key suka juya gate man yabude musu yadannan hancin motar suka fita tare da hawakan titi suka fara tafiya tunda suka fara tafiya kawai ya kwantar da kansa akan hannun kujera tare da lumshe idon sa be bude ba har said da yaji motar ta tsaya sannan ya bude su a hankali yasauke su akan driver da ya bude masa kofa yana jiran da fito warsa ahankali ya zuro zara zaran qafafunsa yasauke su qasa da kyar ya iya miqewa jikinsa duk ba dadi be nufi bangaren fulani ba yau sai yanufi bangaren dayar kakar sa tawajen uwa wacce ake cewa maman 'yan biyu ita kuma amfanin ta kenan idan anbata masa rai ko kuma yana neman mafita ya rasa sai yaje ta warware masa dan haka yanzuma ya nufi bangaren ta dan ta magance mishi da kyar yake jan qafarsa har yaqara sa bejira anbashi izinin shiga ba kawai yasaka kai ya shiga ciki lokacin da ya shiga babu kowa a falon sai kawai yanufi dakinta kansa tsaye yana shiga yatarar da ita suna hira da papa tsayawa yayi abakin qofar jin anshigo ne yasasu duban inda suke tana ganin shi ta washe baki tace ja'iri qaraso mana ka tsaya anan tun da kazo sau daya muka gaisa baka sake waiwayen inda nake ba ko sai yanzu yanzu made ince ko batan hanya kayi be papa yace wane irin batan hanya yaro yazo zai gaidake kuma kina wane cemishi yayi batan kai sai kace qaramin yaro qarasa shigowa yayi fuskar sa dam ahade babu walwala zama yayi kawai be tanka musuba tare da kwantar dakan sa akan cinyarta sai kuma yayi shiru papa ne ya kalle sa yace me sunan baba meya faru ne nagan ka haka shiru ba amsa maman 'yan biyu ce ta dora da cewa ainasan daman ba lafiya ba tunda naganshi haka ni daman nasan bahaka nan akazo wajena ba da abun da akenema dan haka papa kabamu waje zamu tattauna bamuso kowa yaji nasan sirrine papa yace aikwa saide in baza ayi ba amma inan zama daram yaqara gyara zama harda dan kishingida kallon sa tayi tace to kwa duk min sa idon mutum baze jiba kagama zaman kafita baka ji mayi anjima ko jikalle tafada tana kallon tana shafa gashin kansa suna dan hirarsu tun yanajin su sama sama har yadena bacci yayi awan gaba dashi.........✍
[4/6, 9:15 AM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode 76-77-78
""""""""""""""""""""""""""""""""""
ahaka sukaci gaba hirar su basu tasheshiba har saida shadaya ta wuce sannan papa yace mata ta tashe shi inba sotake ya kwana anan ba murmushi tayi sannan tace to inya kwanan ma meye aciki yace qafarki ce zatai tsami ai kato dashi yakwanta miki akan cinya ko zafima bakyaji sai kintashi kinji qafar ta riqe maga tayanda zakiyi tafiya kaide kaiwa kace kana kishi da sabon mijin to kwalelenka de murmushi kawai yayi be kara ce mata komai ba yashiga tashin sameer da hannu dan bude idon sa yayi ahankali yasauke su akan papa qara murza idon sa yayi dan shi yama manta a inda yake a kwance papa ne yace sai katashi haka ai kar ka karya ta kawani tsare mutane da ido ko anan kake shirin kwana ne lumshe idon sa yaqarayi sannan ya budesu da qyar ya yunqura ya iya tashi zaune shafa fuskarshi tayi sannan tace ka shiga bandaki ka wanko fuskarka da baki zanje insamoma abun da zakaci nasan kanajin yunwa ga cikin kanan yana kukan yunwa tafada tana dan shafo cikin nasa sannan ta sauka aikwa tana dira qafar tata taji tayi tsamin amma sai ta dake kawai saboda kar papa yagani yayi mata dariya tana fita shima yatashi yashiga yayi abun da tace masa din sannan ya fito zuwa lokacin papa har yafara gyangyadi bayan fitowar sa itama tashigo dakin fuskar ta dauke da murmushi tace yau yaron kirki zo muje idan kaci sai muyi maganar saboda yan sa ido tafada tare da ruqo hannun sa sukafito shikwa papa bema san sunayi ba dan bacci me nauyi ne yadebe shi kamar yanda tace bayan yagama cin abin cin ne yafara yimata bayanin abun da yafaru tundaga A har Z ya kwashe komai yasanr da ita dan jinjina kai tayi sanna tace kaima kayi kuskure ai yarinya qarama ka tsaya kana biyewa shirmen ta a kullum ina gaya maka ka ringa kai zuciyar ma nesa akan wasu abubuwan amma ba kaji yanzu haka ka zaba gashinan ai zaka rasa abokin ka dannasan kaf duniyar nan baka da aboki irinsa kuma baza ka taba samu ba yaro me hankali da gaskiya da riqon amana duk halayen ka yana iya jurewa ku zauna lafiya amma gashi yanzu ka kaishi qarshe kuma kazo kana regretting dan bata fuska yayi yace maamaa nifa ba fada nace kimin ba kawai kifadan yanda zan shawo kansa har insan inda suke banason ta mutu ta sanadin qin dubatan da nayi marainiya ce kawai ni solution zaki ban kallon sa tayi tadan saki murmushi irin nasu na manya kana tace hmmm babana kenan kaide baka bin komai ahankali to yanzu masalaha ta farko shine ka kirashi awaya kabashi hakuri sannan ka nemi yagaya maka inda suke sai kaje kasame su acan din zuwa gobe ko yagani hakan yayi ma tunda ta ambaci kalmar bada hakuri yake binta da wani irin kallo irin kinsan me kike fada kuwa ganin hakan yasa tace ka tsareni da ido hakan beyi maka ba ko to nide inde bata wannan hanyar zaka biba nasan baze dawo din ba kamar yanda yafada din sannan kuma itama yarinyar bazakaji halin da take ciki ba in kuma kana ganin akwai wata hanyar to sai kafada dan numfasawa yayi tare cije lip dinshi na qasa sannan yace gaskiya hakan baze taba yiyuwa ba me nayi mishi da zan bashi hakuri saide kar yadawo wlh zande kirashi inji inkuma yaqi shikenan zan rabudashi yaje duk inda zashi yafada cike da qarajin haushin shi katse shi tayi da cewa yanzu idan yarinyar ta mutu kasande kaine sila kuma me zakacewa mahaliccinka kasande Allah baze barka ba sai yasaka mata dan haka ina qara baka shawara kaje kayi yanda nace maka din hakan shine daidai kaji baba na kayi hakuri kajekayi din in sha Allah ze sauko kaji "ok" yace mata kawai sannan ya miqe yace ni zan tafi sai da safe har bakin qofa ta rakosa tana qara jaddada masa lalle lalle yaje ya kirashi din to yace mata amma bawai dan ze bayar din ba shibega girman laifin da ya aiakata ba da har zebada hakuri hakan bata sabuba budunga aruwa zede bi wata hanyar amma banda ta bada hakuri baze iyaba tunani me kake yaji tace da sauri yace bakomai saida safe tace Allah ya tashemu lafiya sannan sukayi sallama ya nufi sashen fulani inda part dinsa yake yana shiga yarage kayan jikin sa ya shiga yayo wanka tare da alwala yazo yayi nafilfili sannan ya kwanta akan makadeden gadon sa yabaje har ya rude idonsa sai kuma duk abun da yafaru tsakanin sa da yarinyar ya shiga dawo masa cikin brain din sa lokacin da zemata allura da magiyar da take mishi duk de wani abu da yafaru tunda suka hadu harzuwa lokacin da yarabu da ita babu abun da be tuna ba sannan yadawo kan fadan sa shettima da maganganun bossay yakasa dena tunani daga ya tuna wannan sai wancan ya fado masa da yagade beda mafita sai yajawo wayarsa lokaci ya duba yaga daya harta wuce amma hakan be hanasa lalubo number shettima ba kiransa ya shigayi amma ba amsa beyi qasa agwaiwa ba yaqara kiransa dan atunanin sa ko yayi bacci amma yanzuma ba amsa saida yakira sa har saubiyar sannan ya hakura yabarwa gobe tare da yin cilli da wayar gefe ya kifa kansa qasa yana taso yayi bacci amma yakasa ahaka bashi yayi bacciba sai wajen uku bacci ya dauke shi,
washe gari da gudu ya shiga wani daki akidime yace tana ina yarinyar tana ina tanbayar ka fa nake kamin shiru kagaya min inda take be gama rufe baki ba yaga anturo ta akan gadon asibiti za asaka ta a mota bisa ga dukkan alamu kuma bata nufashi da da gudu yayi kanta azafafe shettima yayi saurin da katar dashi idonsa duk ya canza kala kamar ma kuka yayi da kyar ya iya bude bakin shi yace yanzu burinka ya cika ka kasheta ko to kasani baka ta mutu abanza ba dan sai na bimata hakkin ta nima da hannuna zankasheka yanda kazama sanadin mutuwar ta to nima nine sanadin rabaka da duniya yana gama fadar haka yayi kukan kura ya cakumo shi yashiga naushinshin ta ko ina tare da shaqe mishi wuya hannu yasa yana qoqarin kwace kansa amma yakasa saboda irin ruqon da shettima yayi masa bana wasaba ne tun yana gani har ganinsa yafara daukew kuma yana taso yaay magana amma maganar ta makale taki fitowa hannu yasa suka fara kiciniya shi yanaso ya kwace shikuma ya riqeshi gam ya hana sa damar yin hakan tafiya yayi luuu zefadi da sauri ya bude idon sa tare da miqewa zaune yana tattaba wuyan sa ko zeji hannun mutum saide ba komai ajiyar zuciya yasauke tare da katanto addu'a idan mutum yayi mummunan mafarki ashe tunda yatashi yayi sallar asuba ya koma kuma sai yafara wannan mafarkin dan shi duk atunanin sa gaskiya ne agogo ya duba yaga har goma ta kusa wayar sa yadauko akan bed side drower kiran shettima yashiga yi amma ba adaga daga qarshe ma sai yaji wayar sweach up akansheta gaba daya ta kaicine ya cika shi yanzu yanaji yana kiransa amma ya kashe wayar yana sane lalle akwai matsala kenan betaba tunanin haka daga garesa ba ya dauka duk cika baki hake ashede ze iyadin text ya dan tafa ya tura masa sannan ya ajiye wayar yaje yayo wanka yafito ya shirya sannan ya baro part din be je ko inaba agidan kawai ya nufi inda motar shi take yanazuwa driver ya bude masa ya shiga sanan yace masa nasarawa zasu tunda yaji haka yasan inda zasu dan haka yadauki hanyar gidan su shettima ,
Shettima kwa jiya yana barin asibiti da ita a tunanin sa yatafi da ita abuja sai kuma ya tuna wani abu da sauri ya zaro wayar sa wata number naga yasaka ana dagawa bayan sun gaisa yake cewa yake cewa ya kashigo nan ne naji kace zaka shigo tun wancan satin daga can najiyo wata murya ance na shigo mana gobe na zan koma ai yace ok yanzu kana gida yace yace to dan Allah zankawo ma patien ka duba min ita ko zakazo gidan mu ka dubata kawai yace ok ba matsala bari inzo din kawai amma meyake damun ta adan takaice de yayi masa bayani yanda ze gane sannan sukayi sallama yaji dadi sosai wanda yakira wani abokin shine da suka hadu acan iyayensa duk yan nan ne amma sun koma can da zama gaba daya karewa ma shi acan aka haifeshi shiyasa komai nasa irin nacanne ba abun da yake irin na 'yan Nigeria shima kuma duk fannin yake karanta shi haryanzu be gama ba tasanadin shi yasaba da Nigeria har yake shigowa hakannan yadan huta sai yakoma wataran ma idan yazo ba lalle bane su hadu saboda shi abun da yake kawoshi daban yana zuwa ne yayi holewar sa da 'yan mata yakoma saboda yana jin dadin rayuwa da 'yan matan nan qasar,
hankali yake tuqin dan yanzu hankalinsa ba qaramin kwancuya yayu ba yasan beda matsala tinda ya hadu da makel sunansa Abbas amma yan can kowa da haka yake kiran shi babansane kawai yake cemasa abbas saboda shi yarada masa kuma yana son sunan,
yasan be da wata damuwa zeyi masa duk abun da yakeso ahaka har yaqarasa gidan yana gama parkin ya fito ya dauko ta ya nufi cikin gidan da ita dakin hajiyar sa ya nufa da ita yana zuwa taganshi da yarinya akidime take tambayar sa a ina yasamo ta ko bigeta yayi ne ce mata komai ba saida ya kwantar da ita akan gadonta sanan ya shiga yi mata bayani sosai taji tausayin yarinyar ya shigeta sannan tace gaskiya banji dadin abun da sam yayi ba ko ba komai ai ya tasaya mata saboda rashin lafiyar ta amma yanzu ka tabbata wanda zezodin ze iya yace eh hajiya shimafa kwararren likita ne yagama kwarewa kuma har yanzu bedana neman ilimin ba yana aikin sa kuma yana qara neman wani ilimin kinsa su sunfison kimai sai sunyi zurfi sosai aciki suke hakura tace to masha Allah daman Allah inya hanaka ta wani wajen saikaga ya buda maka tawani wajen suna ta tattaunawa de akan matsalar har wayar sa tayi qara dubawa yayi yaga makel ne ke kira da sauri yadaga tare da cewa ya ka iso me yace masa yaece ok gani nan fitowa yana katse wayar yace hajiya bari inje in shigo dashi tace to maza bayan fitarsa ba dadewa suka dawo ciki tare ya ruqo masa yar jakar da yataho da ita bayan ya gaida hajiya yafara dubata yace ai doguwar suma kawai tayi sakamakon kukan da tayi ne har yataba mata kanta sanadin hakan kuma komanta ya tsaya saboda ba adade da yi mata aiki ba kuma daman irin hakan na faruwa shiyasa akafiso mutum idan anyi masa anaso yasamu nutsuwa sosai karya ringa shiga damuwa ko ana yawan yi mishi hayaniya duk hakan ze iya jawo watamatsalar sun gamsu da bayanin sa sannan sukace in Allah ya yarda za akiyaye cigaba yayi da aikin sa yasaka mata wani abu abaki bata dade ba kwa ta sauke wani wahalallan numfashi hamdalah suka shigayi suna yimata sannu saida ya dubata sosai sannan yabasu magungunan da za sudorata akai da kuma hanyoyin da zasubi wajen ganin hakan bata sake faruwa yace inde anyi haka to da wuya ma takai sati bata dawo normal ba adan kwanaki zata dawo yanda take kamar da sunji dadin bayaninsa sosai musamman shettima da har dan murmushi yake saki sannan ya shiga yimasa godiya hajiya ma tayi masa tata sannan yaqara yi mata allurar bacci dan tasamu isashen bacci yace musu kuma ko zuwa gobe zata tashi rass kawai de bazata dawo kamar yanda take ba sai ahankali sannan adan ringa gwada mata tafiya saboda dadewar da tayi a kwance shima sai ahankali qafafunta zasu ware sosai yayi musu bayani dalla dalla bayanin dashi ogan ma beyi musuba shikwa komai yasanar dasu daga haka kuma sukayi sallama shettima ya rakasa har motar sa ya shiga leqawa yayi ya hango wata mace fara tas kana gani kuma kasan ta hada da bleaching kallon da yayi yace kai ko har yanzu bazakadena kwashe kwashen nan ba ko dan murmushi yayi yace zan dena amma ba yanzu ba sai nagama more rayuwata tukun badan irin sudin ba me ze kawoni qasarku dariya sannan yace su naku nacan me sukayi da said anzo tamu akeyi yace can ai kasan dalili saboda tsaro in bahaka ba old man kasan halinsa ya saka min ido da yawa shiyasa na fiso inzo nafi sakewa kuma yan nan sunfi dandano yafada tare da daga masa gira daya yace hamm Allah ya gyaraka ni wuce ko kunyata ma bakaji ko tafi kar kasa kunnuwana sude na ji zama dakai said wanda yashirya tayar da motarsa yayi sannan yace kaima bakagane bane shiyasa kake tazama ahaka ga ba aure ga baka dan hutawa kana qoqari danni wlh bazan iya jurewa ba ko kwana daya nayi banjini cikin mace ba akwai matsala shiyasa kullum muna manne yace to Allah yashirye ka to waya hanaka auren yace aure ba yanzu ba gwara na waje de shettima yace aikwa in bakai wasaba sai nakai qarar ka gurin old man dinka tunda shikadai kake tsoro ko Allah baka tsoro sai shiko dan tabe baki yayi yace kaga ni zan wuce ka ajiye surutan ka kayi su wani lokacin yana gama fada yatayar da motar tare da daga masa hannu sanan suka tafi shikuma ya koma ciki yana jinjina irin wanna halin na abokin shi da baya jin tsoron Allah kamar ba dan musulmai ba idan katabo masa Allah ma yanzu zai barmaka gurin da tunanin sa ya shiga ciki dakin yaqara komawa ganin ta akwance cikin kwanciyar hakali yasa shi jin wani farin ciki ya lullubesa shikenan yana fatan daga yanzu qarshen wahalar ta yazo kenan tunda yashigo hajiya take kallon sa ganin gaba daya hankalin sa yana kanta tadan yi masa gyaran murya tace kallon fa dan sosa qeya yayi sannan yace hajiya wlh ina tausayawa rayuwar ta ne hakan nan tun haduwata da ita ta farko naji tana ban tausayi tace Allah sarki Allah yabata lafiya yace amin daga nan suka dan taba hira sannan tace yake ya kwanta tundade ba farkawa zatayi ba sai zuwa gobe ita zata kula da ita da qyar ya hakura ya tafi dakin sa bayan ya shiga ne yagama duk abun da zeyi ya kwanta har baccima yadan fara daukar sa yaji wayarsa na qara da ya duba yagani yayi mamakin ganin me kiran yagani har ta tsinke wani yasake shigowa shima kin dauka yayi da yaga ba dena kiran zeyiba kawai sai yasa wayar a silent yakifata saboda idan ma yadaga besan me zece masa ba kuma besan me zejiba yana ganin watakila ma yakiraahine kawai ya kuma gaya masa wata maganar banzar shiyasa yaqi dagawa ahaka har bacci yadauke shi zuciyar shi cike da farin cikin samun lafiyar Ameesha,
Washe garin tunda ya tashi be komaba yana dakin hajiya yana jiran yaga farkawar ta duk yanda hajiya taso dashi akan yakoma ya kwanta zuwa anjima tana farkawa zata je ta tasheshi amma yaqi fur yace shi bayajin bacci koma hake ya kwanta ba iyawa zeyiba haka ta rabu dashi Ameesha de ba ita ta farka ba sai wajen tara da rabi tafara motsi da hannun ta sanan ta bude idonta duk abun da take akan idon sa da sauri ya tashi ya dawo kusa da ita tare da ruqo hannun ta yana mata sannu da ido kawai ta amsa masa tana qoqarin tashi yayi saurin tashinta ahankali tace zan shiga bandaki da taimakonsa tashiga saboda lokacin hajiya bata dakin tana kitchen ita da me aikinta suna hada breakfast na musamman saboda marar lafiya,
Bayan yakaita bandakin ne kuma sai ta tsaya fitsari zatayi kuma taga ya tsaya yaki fita shiyasa itama ta tsaya shima kuma jiranta yake tayi abun da zatai ya mayar da ita ganin hakan sai yace mata ko zaki wanka tace eh dan daman tana bukatar yin wankan saboda jikin ta duk wani iri take jinsa ruwa me dumi ya hada mata sannan yace to zaki iya cire kayan ko saina cire miki zaro ido tayi jin abun da yace sannan tace zan iyama na yace a'a baza kiya iyaba wlh wankan ma ai ni zan miki nasan ba iyawa zakiyi ba juya muyi sauri kije kici abinci make kafada tayi tace nide wlh ka fita zanyi komai da kaina yace a'a wlh baza ki iyaba hannu yasa ze cire mata riga tayi saurin riqewa tare da sakin yar qara tace Allah banaso dan Allah ka rabu dani tsayawa yayi yana bin dan qaramin bakinta da kallo tare da binta da kallo tundaga qasa har sama yana so yagano abun da take cewa kar yataba ita bata so ita kaza ita kaza yana tunani to ita nan me take boyewa yar qarama da ita koma meze gani nawa take gaba dayanta(uhm uhm fa ale shettima akwai fa yan biyun ta kuma sun fara wayo irin sune ma suka fi tada ehhh irin ehh dinnan😎saboda a tsatstsaye suke🙈 bari inyi ta kaina🏃 naga ya watso min harara dan kawai mafadi gaskiya ko qarya nayi jama'a kutayani ji👂)
*wannan na jiyane da ban qarasaba sai yanzu in Allah yakaimu na yau yana nan tafe zuwa dare*
[4/7, 10:48 AM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode79-80-81
""""""""""""""""""""""""""""""""
bafa zaki iyaba kibar inyi miki tace uhm uhm nide kabar ni Allah bazan iya tsayawa ka kalle ni ba kawai kaje in kuma bahaka ba to nafasa duk wannan maganr da yakeyi still de ba janye hannun sa ba kwan kwasa kofar bandakin akayi hakan yasashi sakinta hajiya ce tace wai meyake faruwa ne yace hajiya wai bazata tsaya inyimata wanka ba daga waje hajiya ta riqe baki tare da turo qofar tace wanka fa kace taya za ayi ta yarda dallah fita kaban waje sai kace wata yarinya zaka wani ce zaka yimata wanka kallon hajiyar yayi tare da kwantar da kai yace hajiya to meye aciki ni kamar qanwata na dauke ta tace Allah ko ai naga alama to fice min daga nan zanyi mata badan yaso ba yafita dan shi har ga Allah so yake yayi mata din bayan ya fita ta maida hankalin ga Ameesha da tayi wani tsuru tsuru tana kallon su tace yata yi hakuri haka halinsa yake shi be cika jin kunyar abuba bashida ita sam toho inyimiki ahankali tace zan iya da kaina a'a yata bazaki iyaba bakiga jikin ki ba kwariba kibari in dan taimaka miki in gagga sa miki shi kinji badan taso ba saboda matar tunda taganta taga tayi mata kwarjini hakan bazesa tayi jayayya da ita ba tunda de babbar macece ahaka tanaji tana gani ta sutale mata kaya tsaf sanna ta sakata acikin ruwan dumin saida ta gasata sosai sannan ta qara hada wani ruwan ta dirjeta tsafa tabata sabon brush ta wanke bakinta sosai sun dau lokaci aciki kafin ta bata towel ta daura sannan ta dan ruqota suka fita suna fito suka ga baya dakin zaunar da ita tayi sannan ta dauko mata mai ta shafeta dashi kamar de qaramar yarinya haka ta ringa kula da ita bayan tagama yi matane kuma kayan da zata bata tasaka suka fado mata tashi tayi ta nufi wardrobe dinta tanaso tasamo mata doguwar riga wacce zata danyi mata dubawa take tayi amma duk wacce ta dauko sai taga sunyi mata yawa sosai tana cikin haka sukaji sallamar shettima yashigo hannu sa riqe da leda hajiya na ganinsa tagabe meye dan haka kawai sai tasaki murmushi tace yauwa aikwa kayi tunani me kyau kaganni tundazu nake tunani abun da zan bata tasaka na rasa idon sa na kan Ameesha tunda ya shigo ya kafeta da su yana kallon santala santalan cinyiyinta da towel din be gama rufesu lura da hakan yasata dan ringa jan shi duk saitajita atakure saboda kallon da yake mata ba zato ba tsammani yaji antalle masa qeya sannan tace bani kafita beyi musuba yabata ya juya saboda yaji kunyar kamashin da tayi bayan zarowa tayi wata doguwar riga ce ash color sai dan ratsin baki ajikin ta mayafinta ma bakine marar kunya harda bra da fant duk ya siyo mata kala uku uku bata tayi tace tasaka bari taje ta kawo mata abinci kafin ta shirya bayan ta shiryane ta shiga bin kanta da kallo duk da bata gani ba amma tanaji ajikinta tayi kyau ba qarya ahaka hajiya tashigo da faranti a hannun ta tana shigowa sai gashi shima yaqara shigowa duk tare da ita suka ci abincin suna cikin ci kiran sameer ya shigo wayar sa amma sai yaki dauka hajiya tace wayake kiranka ka dauka mana hade rai yayi sannan yace bazan dauka ba ina dauka wani rashin mutuncin ze qaramin kuma inya qara nima ba barinsa zanyiba shiyasa bazan daga tagane akan wanda yake magana sai kawai tayi shiru bata qara tanka masa ba bayan sungama ta tashi tafita da kwanu kan tana fita Ameesha kamar jira take ta fita ta juya ta kalle sa tace nifa tundazu nake so in tambayeka wai ya akai naganni anan duk de naga alamar gidan kune tunda naga kana kama da mahaifiyar ka ina asibitin kuma ina 'yan uwana yace zan gaya miki ba yanzu da marairaicewa tayi tace dan Allah kagaya min yanzu wlh tunda na tashi nake so na tambayeka amma saboda maman ka nakasa yace "ok" sannan ya shiga bata labarin abun da yafaru tun lokacin da yafito tasaka kuka harzuwa lokacin da ya dauko ta har fadansu da sameer ma be boye mata ba atake taji wata muguwar tsanar sa ta kamasa wannan wane irin marar imani ne bashida tausayi ashe so yake yarabata da duniyar ma gabaki daya saide kuma Allah yafishi gashi tasamu lafiya fiya da da lokacin da take ahannun nasa katse mata tunani yayi sa cewa tunannin me kike qanwata karkisa komai aranki kinmanta dashi kawai yanzu bagaki da ranki da lafiyar dan murmushi tayi tace ba komai ni bansa komai araina ba nagode sosai da sosai akan dauwaniya da kake yi dani Allah gabika da gidan aljannar firdausi yace Ameen daga nan kuma suka shiga taba hira yana tasakata nishadi da dariya saboda yadebe mata kewa suna cikin haka hajiya ta shigo tace to kayi bako mutumin ka yabiyo ka har gida duk da yagane watake magana amma saida yaqara cewa hajiya wa kenan tace waye zezo neman ka kaima ai kasani yace to ko uban me yazo yimin dan Allah hajiya kece kawai bana nan tace bazan masa qarya ba kuma daman nama sanar dashi kana ciki dan haka sai kafita zama ma yaqara gyarawa yace ba inda zani wallahi idan yagaji ya tafi hajiya de bata ce masa komai ba ta fice daga dakin dan ta sanar da sameer abun da yace saboda itama bazataso rugujewar alakar su ba komai ya tsananin maganin sa Allah gwara su shirya sudawo yanda suke bata dade da fita ba aka turo qofar aka qara shigowa hankalin su nakan hirar da sukeyi bama suji shigowar sa ba tsaya wa yayi yana qare musu kallo sai yanzu yaji wani irin sanyi da be taba jiba yaji lullubeshi,
qarasa shigowa yayi jin tafiya yasa shettima dagowa dan ganin me tafiya idonsane ya sauka akan sa da sauri ya miqe yana kallon sa yace malam me kashizo kayimin ko kazo ka qarasa cimin mutuncin dabaka qarasa ba ko kuma kabiyota ne ka qarasa ta to wlh karyarka kafice min daga tun muna mu biyu tun muna sheda juna kafita kafin raina yaqarasa baci bazaka ji dadi ba tunda kai kazo inda nake yanzu ba a asibitin ka nake ba ba kuma agidan ku nake bare kace zaka zaka takani duk maganganun da yake hasalima idon sa ba akansa yake ba yana kanta be tanka masa ba ita kuma tunda ya shigo ta kalle sa ta gefen ido bata dago ta kalle sa ba kuma tanajin idon sa akanta jitayi zaman gurin gaba daya ya gundire ta miqewa tayi zata gita daga dakin dan batajin zata iya zama matukar yana cikin dakin, da sauri shettima ya ruqo hannun ta yace ina zaki zo nan ba abun da ya isa yayi maki inde ina gurin idonta ne duk suka cika da kwalla tace ni kabar ni in fita kawai bazan iya zama guri daya da wanda baya kaunata kuma yana neman rabani da duniya yana so yaga bayana me na aikata mishi da ya tsaneni haka har yake so yaga bayana bayana kuka ne ya kwace mata tafashe mishi dashi jawota yayi jikin sa ya rungume ta yana rarrashinta amma duk dahaka taqi yarda tayi shiru gudun kar kukan nata yayi yawa azo asamu matsala irin jiya dan haka sai kawai yarabata da jikin sa ya share mata hawayen yace ya isa haka kiyi shiru kije gurin hajiya tana falo gyada mishi kai kawai tayi sannan tayi gaba zata fita har ta dan gotashi taji anruqo mata hannu tare da fisgota ta dawo da baya ganin wanda ya ruqota yasa ta qara sakin wani kukan,
ran Shettima back qaramin baci yayi ba ahasale yayo kansa yana nuna sa da yatsa yace saketa kasake ta yafada yana qoqrin raba hannu sa da nata amma yakasa saboda baqaramin ruqo yayi nata ya riqe ta gam kamar ze balle mata hannun da karfi shettima yadaka masa tsawa yace nace kasake ta ko kar ranka yazo yana baci bade kace murabu dakai ba kuma munrabu dakai ba to meyasa zaka biyo mu ko sode kake sai ka kasheta hankalin ka ze kwanta har yanzu shide be tanka masa ba duk dashina zuciyar tasa a kusa take cigaba yayi da qorain kwace ta amma yakasa hannu yadaga ze kaimasa duka amma sai ya dakata sakamakon wata qara da Ameesha tasaki ne yadakatar dashi daga abun da yayi niya,
[4/7, 3:05 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode 82-83-84
""""""""""""""""""""""""""""""""""
da sauri ya yayi kanta ze ruqota amma kafin ya ruqota sameer ya rigasa rungumeta yayi suna cikin haka hajiya ta shigo tace ya isa haka duk naji maganganun ku tafada tana qarasowa kusa dasu hannu tasa ta karbe Ameesha da ga gurin sa sannan tace kusa mu wajen kuzauna kema kuma kukan ya isa haka babu wanda yayi mata musu suka samu guri suka zauna kamar yanda ta umarce su din itama shiru tayi tana shesheqar kuka nan tashiga yimusu nasiha da illar wannan fadan dasuke yi marar amfani kowa ta nuna masa inda laifin sa yake sannan taja kunnen su akan su bawa junansu hakuri kar wanda yaqara cewa wani yarabu da wani suzauna kamar yanda suke da yarinya kuma tunda taji sauke su maidata gurin iyayen ta kawai aci gaba da kula da ita acan suma hakan sai yafi musu kwanciyar hankali yanzu ya dauko yarinya ya kawota wani gidan idan sukaje asibitin kuna basu ganta bafa me zasuce musu wannan ma gangancine kwata kwata be kamata tasss tayiwa kowa fada harda shi uban gayyar da yake tafam cika yana batsewa shettima ne yace hajiya dan Allah kiyi hakuri amma bazan koma aiki a qarqashin saba kawai kowa yakama gaban sa nagaji da zama dashi hajiya ta kalle sa tace daman baka da hankali bansani ba kamanta hallacin da yayi maka ko badan tasanadin sa ba ka isa ka kawo wannan matsayin dake yanzu komai bata sanadin sane ba kai koma me yayi maka inkana da hankali hankali yakamata kagaya masa haka meyasa baza kai hakuri ba tundade ka riga kasan halinsa ai be kamata ma karingajin haushin wani abun nasa ba tunda kasan duk abun da ze aikata da abun da baze aikata ba kasani bekamata karinga damuwa da halayen sa ba dan haka ina gargadinka kar nasake jin wannan furucin abakin ka sunkuyar da kai yayi kawai bece mata komai ba sannan ta koma kan sameer tace kai fa kana da abun cewa kai kawai ya girgiza be ce komai sannan tace to masha Allah yanzu inaso ku sasanta tsakanin ku ku ko kunyama bakwaji aji kanku idan momma dinku taji me kuke tunanin zata ce duk shiru sukayi suna sauraron ta har tagama sannan tace yanzu yaza ayi da ita yarinya zaku kira gidan sune suzo su dauke ta ko kuma zaku mayar da ita da kanku sameer ne ya bude baki yace hajiya amma naji kina cewa iyayenta kuma jiya wanda suka kawota daya daga cikin su yace marai niyace bata da kowa batasan kowa nata ba dalilin da yasa ma nazo kenan inji ta bakin yarinyar da gaske ko kuwa qaryane saboda ina son janye duk abun da nafada akanta kallon kallon akashiga yi tsakanin shettima da Ameesha da kuma hajiya, hajiyace ta kalli Shettima tace da gaske ne maganar da naji tunda naga kunfi kusa kai da ita shettima yace wlh hajiya nima bansani ba yanzu nake ji kallon Ameesha yayi yace da gaske ne Ameesha ke marainiya ce hawayene suka shiga zubo mata cikin sheshsheqar kuka tace ni ba marai niya bace amma de bansan suwaye iyaye naba ahannun kakata nataso naganta kuma idan na tambayeta ni wace ina iyayena amma taqi gaya min kuma naji wasu maqotan mu idan suna zagina suna cemin `yar shegiya kuma dadda tace ni ba yar shegiya bace amma kuma haryanzu bata sanar dani komai game da iyayena ba tun ina tambaya har na dena amma inaji ajikina koma suwaye suna raye saide bansan ina suke ba wannan ne dalilin dayasa kaji nace kar kagaya musu ina cikin hayyacina inso innuna musu ba abun da nasani nasan watakil dadda zata iya bani wata qofar da zan gane wasu abu tunda tasan inma tayi agaba ne bazan fahimta ba,
Sameer ne yakatseta da cewa me ya haddasa miki brain trouma ko accident kukayi girgiza masa kai tayi tace ba accident nayi ba wasune suka zo har gidan mu sukayi min duka tare da buga min abu akai na da sunso ma na mutu tunda da niyar kashe ni sukazo dan jinjina kai yayi kafin yayi magana shettima yarigasa da cewa baki sansu ba kuma tace eh bansan suba kuma fuskar su a rufe take saide bisa ga dukkan alamu dadda ta tasansu tunda lokacin daman muna shirin dawowa gidan bossay saida tabasu labarin haduwar ta da bossay da komawa gidan su da zasuyi sannan ta dora dacewa ranar da za mukoma gidan na shiga wanka tun ina bandaki nake jiyo muryar maza a cikin gidan bayi mamakin jin muryoyin maza aciki dan haka sai nayi sauri nagama wankan na fito dan ganin suwaye ina fitowa naga bakowa a tsakar gida sai na qarasa bakin qofar ina zuwa naji dadda tana cewa dan Allah ku fita namuku alqawarin zan baku duk kudin da kuke bukata meyasa zaku qara biyo ni har nan bayan kuma bahaka mukayi da kuba dan Allah kar ku cutar da ita tunda ba ita tayi muku laifi ba kar kutar da ita na roqeku ku rabu damu tunda de na baku duk abun da kuke bukata dayane daga ciki ya kwashe da wata irin da riya yace ke tsohuwa yau magiyar ki baza tai aikiba domin ance inde bamu kashe ta mu za akashe dan haka koma me zaki bamu yau bama bukata dole mutura yarki lahira kamar yanda muka tura taki yar kema kuma kiji nan gaba nasan oga baballe baze barki da rai ba yana bin komai a hankaline kuma yana daga miki qafa saboda wani dalilin nasa amma duk wanda ya rabita sai yarasa numfashin sa aduniya kema kuma zaki mutu bayan kin gaya mana inda take amma kin tsaya yiwa mutane taurin kai kinqi fadar gaskiya dadda na kuka tace wlh bansan inda take ba bantaba ma ganin taba me yasa shi wanda ya aiko ku baze yarda dani ba wlh bansan taba wai me ta aikata muku ne da kuke so sai kunga bayan ta wani daga ciki yace mu bamu ta aikatawa ba oga ta aikatawa kuma shi ba acin bashinsa azauna lafiya inde kina son ranki kawai kigaya mana inda take sannan abarki da ranki amma jikar ki dole ne mu kasheta wani daga ciki yace kunga muna ta bata lokaci kawai mu aiwatar da abun da aka saka mu inatake ne wani yace tana cikin gidan mana baka ga sai shiri suke ba zasu bar gidan to kisani koma ina kika koma idan mu nakanki ba inda kika isa kishiga bamu nemo ki ba afadin duniyar nan da mamaki ta kalle su tace waya gaya muku zamu tashi yace yana tare da ku wanda yagaya mana kuma duk inda zakije kina tare da shi tunani ta shiga yi to waye yagaya musu kuma yana tare dasu to kode bossay ne yake cin amanar su to inba shiba waye yake kusa dasu wani ne yace kina tunani waye ko to bari kiji shi wanda zezo daukar taku shima dan cikin mune dan haka sai ki kula gaban tane yafadi tace jin ance wanda zezo daukar su tabbas kwa bossay ne shikenan yanzu ina za su dosa daman ta yarda zata koma gidan su bossay saboda ta guje musu daman ashe tayi gudun kura zata tarda zago bata gana tunanin ba taji ihun Ameesha datake waje a guje suka fita daga dakin saboda jin muryarta ita kuma jin ance wanda ze dake sune ze kasheta yasata sakin qara tare da cewa qaryane nasan bossay baze taba kasancewa haka ba sharri kuke mishi da sauri wani yajawo gashin kanta tare da maida ita cikin dakin dadda tabi bayansa tana roqonsa dan Allah yasaketa amma be saurare ta ba Allah yaso ma datayi wankan riga tasaka daman da rigarta ta shiga bandaki saboda saurin da takeyi ta shirya kafin bossay yazo da tuni irin wurgin da yake da ita in zanine da tuni yacire dadda tazo tana qoqarin kwatar ta amma yayi wurgi da ita agurin ta suma da sauri Ameesha ta kwace kanta daga gurin sa ta nufi gun dadda da gudu kafin ta qarasa kuma wani da yake bayan ta yadaga wani qaton qarfe yasauke sa akanta take a lokacin kwa ta baje awajen bata sake shurawa ba ganin hakan yasa suka tattaba ta suka tabbaar da ta mutu sannan suka shiga bincike dakin ko zasu samu wani abun da yakawo su amma basu samu dan haka kawai suka fita daga dakin tare da barin gidan ma gaba daya,
tana fada tasaki wani sabon kukan me tsuma zuciyar me sauraro hajiya ce ta jawota jikin ta ta rungumeta tana dan shafa bayant
gabadayan su babu wanda be tausaya mata ba lokaci nafarko da yafara jin tausanyi mace daman a kwai irin wadannan mugayen be sani ba shettima ba qaramin tausaya mata yayi shi daman ya dade yana jin tausayin ta hakannan ashede tana da abun da za aji taisayin ta din yarinya qarama tana fuskantar irin wadannan abubuwan,
saida kukan nata yadan tsagaita sannan hajiya ta raba jikinta da nata sameer ne yace waye bossay din tace shine wanda yakawo ni asibitin amma wallahi qarya suke masa baze taba aikata haka ba be kulata ba kawai ya miqe tsaye yace muje gidan naku zaki iya ganewa kai ta girgiza masa tace ai bama muje gidan wannan abun yafaru shettima yace muje kawai zan kirashi ai ina da number sa yayi mana kwatance hajiya ce tace a'a kar kuje yanzu kubari abi komai a hankali yanzu ku kirashi nan sai muji ta bakin shi kunga idan iyayen sa basu sani ba zakusaka su cikin wani hali tundade basu suka sakashi ba sameer yace haba hajiya suna da yaro irin wannan amma basu dauki mataki ba dole in koya musu hankali dagashi har su har ita kakar tata ma yau sai tayi bayanin *suwaye su*(my next novel) yaza ayi taringa saka yarinya damuwa bazata fada mata komai ba bani number yaron nidaga nan sai can dan bazan bari maganar nan ta kwana ba Ameesha ce ta sauko ta riqe hannun sa tace dan Allah kayi hakuri wlh ba ruwan yaya bossay aciki kar kayi masa komai da mamaki yake kallon ta yace ni ba abun da zan masa kawaide zan tambaye sane yafadi gaskiya ko kuma jikin sa yakagaya masa karkada masa kai tayi tace ni wallahi ba zarginsa sun fadi hakane kawai dan sunga yana so ya taimaka mana amma ba ahannun sa aciki be kulataba ya kwace hannun sa yace tare da zaro wayar sa ya miqawa shettima yace sakamin number sa karba yayi yasaka masa ya basa sannan yace muje hajiya ce ta qara dakatar da su amma ina basu tsayaba ganin hakan yasa tace sujira ta suje tare sutafi ma gaba daya har Ameeshan hakan ne kawai yasa suka dakata sannan ta shirya ta dan gyara Ameesha suka fito falo motar shettima suka nufa gaba daya shettima ya shiga mazaunin driver shikuma ya shiga gefe yayin da sukuma suka shiga baya sannan shettima yazaro wayarsa ya kira bossay din bugu daya kwa yadaga yana dagawa ya gaida shi ba yabo ba fallasa ya amsa masa daga nan kuma yace kaji nace zan kiraka ko to yanzu de gata nan lafiyar ta qalau tasamu lafiya yanzu haka ma muna hanya kwatancen unguwar ku da gidan zaka yimana cike da jin dadi da gar yana iya jiyo shi ta wayar ya kwatan ta musu daga suka yi sallam sannan yatayar da motar suka fice daga gidan suka dau hanya zuwa gidan su bossay.........✍
[4/8, 10:14 AM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode 85-86-87
""""""""""""""""""""""""""""""""
sun qarasa lfy kamar yanda ya kwatanta musu haka yabi kwatancen har sukaje unguwar gidan ba a lungu yake ba kuma unguwar ba geto bace shiyasa basu sha wahalar gane gidan ba abakin gate din yayi horn me gadi ya wangale musu suka shiga ciki suna shiga bayan yagama daidaita parking din suka fito gaba dayan su sai shettima yaqara dauko wayar sa yace bossay sun qaraso yazo ya shiga dasu kamar jira yake kwa sai gashi ya fito sai faman wangale baki yake idon sa suka sauka akan Ameesha take yaqara fadada murmushin sa yana zuwa yaqara sakar mata wan wani qayatacen murmushi itama murmushin ta sakar masa duk abun da suke akan idom sameer shima tunda yaron ya fito ya kafe sa da ido
yana zuwa yayi musu sannu da zuwa tare da gaida su amma be qara gangancin qara mikawa sam hannu ba sai ya gaida shi amma yaumade ga mamakin sa be amsa ba sai gudunmawar bazan kallo da yasamu shi daman yama yi mamakin ganin su tare bayan kuma yace zai sauki mataki akan yarinyar to kuma ko meye yakawo shi oho bashida me bashi amsa shiyasa yaja bakin sa ya tsuke ya gaida hajiya da shima yayi mamakin ganin ta duk da kamanni sunnuna masa kamar da suke da shettima,
sameer ne ya dunqule hannun sa yanaso yakai masa naushi duk ba wanda ya lura dashi sai Ameesha da sauri taje gefen sa yanda ba wanda ze fahimta ta zura hannun ta cikin nasa beji riqe hannun sa da tayi na sai jin wani irin shouck da ya kaima sa zira tunda ga qasa har sama wanna ne ya ganar dashi ta riqe shi dan kallon ta yayi ta qasan ido tare da janyewa,
damqe hannun sa tayi sosai tana bude dunqulewar da yayi yagane me take nufi ta qasan ido yake kallon ta amma ita bashi take kallo ba qasa take kallo bayan bossay yagana gaida hajiya sai ya maida kallon sa ga Ameesha da fara'ar sa yajuyo ze yi mata magana amma sai maganar ta ruqe sakamako abun da yagani Ameesha riqe da hannun maqiyin ta to hakan me yake nufi kode ya boye mata be gayamata ba yana gama ayyana tunani ranshi a mugun bace yake kallon idon sa har suncan za kala ga na bakin cikin besan dalilin yin hakan ba ga na kishi dayake jin zuciyar sa nayi masa barazanar fitowa daga qirjinsa shikansa besan lokacin da ya daka mata tsawa ba yace Ameesha kina da hankali kuwa kinsan wanda kika riqe yanzu to kaf duniya baki da maqiyi irin sa ki gaggauta nesantar shi tunbe kai ga halakaki ba,
jin wannan batun sai yaqara harzuqa sameer shi besan daman danshi yazo gidan ba amma zezo yana gaya masa maganar banza kwace hannun sa yayi daga nata tare da shako wuyan sa ze fara kaimasa duka da sauri shettima ya shiga tsakanin su yana cewa dan Allah ya isa haka kabari nuqarasa ciki ayi magana mana ko kallon inda yake beyi ba kuma yaqi sauraronsa tare da ture shettima gefe yafara kai masa naushi shima bossay be tsaya kallon sa ba yadaga hannu ze kai masa nasa naushin dan shima zuwa yanzu a wuya yake bayajin ze iya daga masa qafa saide duk abun da za ayi mishi ayi mishi Ameesha ce ta ruqe hannu tana girgiza mishi kai dan Allah yaya bossay kar kayi haka tana qarasa fada ta shiga tsakanin su tare da rungume bossay tace plsss ka qyale shi cak bossay ya tsaya be kara dago idon ma yakalle sa ba idon sa nakan ta,
shima sameer anasa bangaren dakatawa yayi saboda hajiya dake janye sa sakin sa yayi sai yaji ma har yarinyar ta bashi haushi gaba dayan su ji hake kamar yayi musu dukan tsiya daga shi har ita din dan ma ze taimaketa shine take masa irin wannan abun tasan gaskiyar magana amma tana dannewa tana goyon bayan sa,
hajiyace ta kalli su Ameesha tace 'yata muje ciki be kamata mu tsaya anan ba ko raba jikin ta da nasa tayi hajiya tayi gaba shettima yace sameer suzo su shiga sai kawai yace masa yaje shi ba inda zashi bossay ya ruqo hannun Ameesha suka fara tafiya duk yanda shettima yaso samerr yazo su shiga amma yace baza shiba hakura yayi ya rabu dashi yabi bayan su suna daf da shiga qofar falon Ameesha taja burki ta tsaya kallon ta sukayi gaba daya bossay yace ya akai juyawa tayi tana kallon sameer da ya tsaya sai gaban mota sai faman ciccije bakin sa yakeyi bata ce musu komai ba kawai ta kwace hannun ta daga na bossay ta kwasa aguje ta koma inda yake a tsaye,
ganin hakan yasa hajiya cewa rabuda ita muje kawai zasu taho tare shettima yace ai yace baza shiba da ta rabu dashima kawai basai ta wahalar da kanta ba hajiya tace naji muje kawai,
Bossay da ransa keyi masa suya har yanzu yaqi shiga sanan ya kalli hajiya yace idan ya cutar da ita fa ni ba inda zani inbarta anan waje daga ita sai shi yafada yana niyar bin bayanta shettima da yasan muddin yaje zasu iya barkewa da wata kokawar yace masa a'a ba abun da zeyi mata ya janye duk wani qudirin sa akanata baze taba ta ba kaide kayi hakuri muje kawai nan ma kin amin cewa yayi saida hajiya tasa baki badan yaso ba sannan ya yarda suka shiga yana shiga yana qara waiwayen su ahaka harsuka shige,
tana zuwa tana tsaya tana kallon sa wani banzan kallo ya watsa mata tare da kawar da kansa gefe dan shi haushin ta yake ji ze yake kamar ya bibbigeta ko uban me yakawo ta tayi mishi cikin rairai da murya da take son yin kuka tace dan Allah kazo mushiga kar kayi haka mushiga wlh ni nasan bossay bashida laifi kuma zakace nagaya maka kazo mushiga tafada tana jan hannun sa ko gezau beyiba yace malama sakeni ko dole ne sai na shiga nace bazan shiga sai kin min dole budar bakin ta sai tace mishi eh kallon ta yayi yace dole zakimin eh din taqara ce mishi girgiza kai yayi yace to bissmillah sai kiyi min dolen ingani in kana kaunar iyayen ka in kana kaunar annabin ka dan Allah kataho muje dan darajar annabi bude mota ma yayi yana qoqarin shiga sai kawai ta fashe da kuka wai kai baka qaunar Allah aitayi maka magiya amma kaki ji ace maka dan darajar annabi amma kaqiyi shikenan tana fada ta sake sa tare da barin wajen tana shassheqar kuka ji yayi duk ba dadi abun da yayi har yarinya qaramace take cewa baya qaunar Allah idna beje ba kuma ahaka zata ringa kallon sa marar qaunar Allah dan haka kawai sai ya yanke shawara bin bayanta tana daf da shiga taji motsin mutum abayan ta dakatawa tayi da tafiyar tare da jiyowa taji dadin ganin sa dan haka atake ta saki murmushi tana cewa yau ko kaifa ashede kana kaunar Allah da manzon sa nazata ai baka kaunar sune inje inbada labari kawar da Kansas yayi daga gareta yace ke ni banason surutu muje inkuma surutun zakiyi sai in koma abuna tace a'a yi hakuri wallahi nayi shiru bazan qara magana ba tafada tana shiga inda taga sun shiga,
its hakan nan tunda taga ya damu akan rayuwarta dajin kuma yana fasa yimata komai saboda tausayin ita marainiya ce yasa taji duk tsanar da take masa ta ragu kuma tanaso ya shiga maganar saboda tasan dadda naganin shi idan ya zare mata izata fadi gaskiya saboda dadda akwai tsoro daman gashi zubin samudawa.....,
suna shiga suka ga har sun zazzauna a falo suna jiran shigowar sa suma guri suka samu suka zauna amma Ameesha sai ta koma kusa da bossay ta zauna faruq ne ya fito yace gata nan zuwa dadda ce bata falon akaje aka kirata badadewa sai gata ta fito batayi tunanin ganin jikar ta taba ahalin yanzu tana ganin da murnar ta taqarasa gurin ta tare da rungumeta tana cewa Alahamdulillah ashe shalele nace ta dawo gare ni yaji kin naki Allah yasade babu inda yake miki ciwo de ko duk tabi ta sussuce sai faman tambaya take jero mata tare da dudduba jinki ta ko zata gano wata matsala,
Ammi ce ta katseta dacewa dadda ita kadai kika gani ne baki ga baki ba kuma gurin ki sukazo fa juyowa tayi tana kallon su daya bayan daya batare da tace komai ba sai daga bisani tace nagan su mana amma ni bansan suba nasan de wannan bashine likitan Ameesha ba wannan kuma marar mutun ci nana da bashida tausayi wanda sanadin sa jikata ta kusa tasa ranta duk magiyar da nake mishi be duba girmana ba ya watsa min qasa a ido yanzu kuma me yakawo shi nan wannan ce de bansan taba ta nuna hajiyar shettima,
hajiya ta dan sakin murmushi irin nasa na manya tace haka ne ni baki sanni ba amma wadannan duk 'ya'ya na da mamaki dadda ta kalle ta tace har wannan me jan kunnen me zubin 'yan can amma de beyi koyi dakuba duk da bansan halinkiba amma naga alamar zakiyi mutun ci amma shi ya akai yazo ahaka ko ubansa ya biyo yar dariya hajiya tayi tace eh mahaifin sa yabiyo shiyasa kika gansa haka,
sameer da yagama cika da maganganun dadda yace hajiya kidena biyewa wanna tsohuwar me sufar aljanun da muyi abun da ya kawo danni ina da abun yi,
dadda da taji abun da yace tace saide uwarka ce me kama da aljanun amma bade ni ba ja'irin yaro kai kai ba acemaka me kama da aljanun ba sai kai zaka cewa wani alajani to uwarka uwarka nace ko baka jiba marar kunya kai dadda fa ta fusata dan ji take kamar ta tashi ta rufe sa da duka,
Ammi ce ta katseta da cewa dadda dan Allah ya isa haka kiyi shiru ki rabu dashi muyi abun da ya kawo su shiru shettima ne yadan yi gyaran muray sannan yace daman abun da yakawo mu ba komai bane illa muna son kibamu labarin ki ke da jikarki shin ina iyayen ta suke wani irin faduwar gaba dadda taji bata san lokacin da ta mike tsaye ba tana nuna su da yatsa tace labarina labarina labarina fa kukace da kuma iyayen ta ko to ku shake nin ingaya muka daman abun da yakawo ku kenan ku asuwa to wlh tun muna sheda juna ku tashi kubar gidan nan inbanda muna furcima uban wa yagayawa muku bata da iyaye baka ga iyayen taba ta nuna Ammi kai wallahi ma ban yarda dakuba sai kun gayamin wanda uban da ya turo ku ko kuma hukuma ta rabani daku daga ganin yarinya shine zaku wani sakota agaba wai kunzo neman sanin wacece ita to malafar ubanku kuku duka ban cire kowa ba
tafada sai faman huhura hanci take sai kace zata rufe su da duka,
Sude yau sunga ikon Allah daga magana ko bayanin ma basu gama ba ta hausu da masifa dukan su shiru sukayi kowa na tunanin ta inda ze fara mata magana dan ta basu tsoro har suna tunanin ma kode ba ita kadai bace,,😂 (nace ba ita kadai bata tare da kowa bata tare da komai ba komai akanta kawai iya masifa ce irin tata bakusan halin ta bane shiyasa har kuka kwaso qafa kuka zo maga yanda zaku qare da ita).....✍
[4/8, 11:55 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode 88-89-90
""""""""""""""""""""""""""""""""
A harzuqe sam ya tashi zeyi kanta shettima yayi saurin riqe shi nunata yayi da yatsa yace wallahi kar kisake zagar min iyaye wai kinma san waye ni kike gayawa mutane magana dan kinsamu ma anzo inda kike wallahi daman tun ranar da na fara ganin ki naso na koya miki hankali kawai na dan daga miki qafane saboda baki san niba amma ba dan haka ba sai nayi qasa qasa dake tunda naga kanki rawa yake notukanki sun fara kucewa kina bukatar a daure miki su (to fa ummu kulsun kina ina kizo ki taya shi ku daure mata su da kyau lol😃)
kawai sai jin kukan dadda sukayi zama tayi dirshen aqasa tana cewa nashiga uku ni hadizato nashiga uku na yanzu kuna jin wannan yaron yake gaya min magana son ransa yana zagina bawanda ze iyayi masa magana ni zaka koya wa hankali saboda baka da kunya ka kalli tsabar idona a haife na haifi uwarka ma amma kake min zagin uwa da uba dake baka da mutun ci baka san meye mutun ci ba arayuwar ka to wallahi iyayen ka sunyi asarar haihuwar ka juyawa tayi ta kalli hajiya tace yanzu kema agaban ki yake yiwa mutane gitsara amma baza ki dauki matakiba kika zuba masa ido kike kallon sa to wallahi kinyi asarar haihuwar sa Allah wadaran naka ya lalace maida duban ta tayi ga sameer da jira yake kawai tagama ya hau kanta dan yaga alamar sai ya koya mata hankali zata shiga taitayin ta,
dadda ce tace dan uwar ka inka cika dan halak kazo ka taba ni anan ka dakeni da wallahi ko dan uban waye kai sai nasa an daure ka wallahi hukuma ce zata rabani da kai idan kayi gangancin tabani ja irin yaro kawai me jan kunne daman ance ku masu jajayen kunnuwan nan baku da mutunci baku da kunya bakusan darajar manyan ku bama bare kuji ta wasu to inka fasa duka na Allah ya tsine maka alabarka kazo ka dake ni nace inga qarshen rashin kunyar taka tafada tana nuna masa kanta da yatsanta kuma har yanzu kuka take bata dena zubar da hawaye ba kuma aranta ashe tana sane take nusu haka so take sum fusata subar gidan batare da sunji abun da yakawo suba amma taga basu da niyar tashin wani zagin ta kuma wawurowa ta maka masa da sauri yayi kanta dan yanzu ta kaishi qarshe baze iya jurewa ba ganin hakan yasa Ammi saurin tashi itama tare da shan gaban sa ta wara hannayenta tana kallon sa tace haba dan albarka rabu da ita kar sharrin zuciya ya debeka kaje kayi abun da zakazo kana da nasani koma kazauna dan Allah ka rabu da ita kabar mana komai a hannun mu zamu ji da ita inma da yiyuwa kaiwai kafita waje karabu da ita sai kayi mata uzuri haka take gigin tsufane yake dibanta muma hakuri nuke da ita idan tafara irin wadannan surutan sai de kayi mata shiru in bahaka ba kuma bakinta baze taba mutuwa ba haka zataitayi bata gajiya da magana kama hannu sa tayi ta maida sa ta zaunar be mata musuba ya koma yazaun yana ta faman damke hannun sa dan kawai jira yake yasamu ya kaiwa wani bugu saboda hannun sa kaikayi yake masa gashi wancan banzan yaron yabata masa rai an hanasa dukan sa kuma gashi wanna tsuhuwar me kama da albasa tazo itama tabata masa kuma yanzu ma an hanasa hukun tata anya ze iya jurewa batare da yadau wani hukuncin akaiba ammade sunci darajar wannan matar fa tabashi hakuri da kuma darajar hajiya amma badan haka sai ya kunbura musu fuskokin su ta yanda su dakansu basu iya gane kansu da kansu ba bare wani yagane su sai faman tattaune bakinsa yake kamar ze fasa su duk abun da yake akan idon dadda dan zuwa yanzu ta dan fara jin tsoran sa duk taurin kanta ta dan tsorata da yanayin sa tasan badan anbasa hakuri ba sai yayi qasa qasa da ita kuma daman ita cika baki ne da kurin banza ko agidan ubanwa take da kudin da zata hada sa da hukuma ita ba kowan kowa ba amma dan qarfin hali take yi masa wannan kurarin(hmm kyade ji dashi duk kwace kwacen kide sai ki gaya mana yau dan ba inda zamu sai munji komai)
Ammi ce ta qarasa kusa da dadda ta tsugunna sannan tace haba dadda wai meyasa kike hakane dan Allah ki tsaya ki qarasa sauraron su daga bekamata kikamasu da fada ba kama ta yayi mubi komai asannu muma nan da ki ganmu muna so muji labarin ko ke wacece daman amma ganin bakya so kifada yasa muka zuba miki ido kuma daman jira naked aban su yadawo watakil shi in yatambaye ki zaki gaya masa kuma daman yanzu lokaci yayi tunda yarinya tafara mallakar hankalin ta kamata yayi ace kin sanar da ita ko wacece tunda abun na damunta har haka amma kinki gayawa kowa kinqi sanar da ita be kamata kiringa riqe komai ke kadai ba tunda yanzu gaba dayan mu munzama daya kamata yayi musan halin da kike cike yanda zamu iya taimaka miki tunda nasan kina bukatar taimako inbaki manta ba tun lokacin da na taimakeki nasan dole kina cikin wani irin hali amma kinqi gaya wa kowa labarin ki yakamata ki kawo qarshen wannan boye boyen naki taqara sa fada tare da miqewa ta koma kan kuje ra tana jiran taji me daddan zatace,
Dadda de shiru tayi sai daga bisani kuma ta dan tsagaita da zubar da hawayen da take yi sanna tace nifa bansan suba bazan gaya musu ba kude da na dade da ku zan gaya muku na muku alqawari lokaci naked jira lokaci na cika kuma ko baku tambaye ni ba nida kaina zangaya muku dan haka ku kwantar da hankalin ku,
ku kuma zaku iya tashi kutafi mungama magana ba huri min kubane kuje kuyi abun da yake gaban ku in kuma turo ku akai dan kuzo ku cutar damu to bismillah Allah yana tare damu zeci gaba da kare mu kuje kugaya duk wanda ya turo yadena boye kansa yakamata yazo ya fuskan ce ni da kansa a shirye nake dan yanzu bana tsoron sa muzuba nidashi dan halak ka fasa nida man nasan da biyu kuka zo nan in bahakaba taya akai kukasan yarinyar ba yar nan gidan bace harda wani cewa ina iyayen ta shi wanda ya turo ku besanar daku ko wacece ita ba sai zuba take dan alokaci daya taji wani qwarin gwaiwa yazo mata dan har da mikewa tsaye tazo gabasu tace kutashi kutafi,
gaba dayan su bawanda maganar ta bata tsaya masa arai ba dan basu san inda zancen ta ya dosa ba duk sun kasa bata amsa,
shiru falon ya dauka na 'ya dakiku kafin daga bisani hajiya tayi qarfin halin cewa baiwar Allah kiyi hakuri mu bada wani mugun nufi muka zo miki ba alkhairine yake tafe damu batun jikarki muma bamu san komai ba itace dazu take bamu labarin halin da take ciki har take gaya mana musababbin abun da yasa ta kwanta a asibiti sakamakon muta nen da suka kawo muku farmaki har suke ikirarin kema zasu ka sheki tabamu labarin duk abun da taji kuma tasan tabbas kina da masaniya da zuwan su kuma kinsan daga inda suke shiyasa muka zo domin mu kubutar da ku wannan da kike gani yana da hanyoyi da yawa a agarin ba dana bane kamar yanda nagaya miki da farko a gidan sarkin garinnan yake jika ne ga sarki nasan inma baki san gidan ba kina de jin sunan sarki na yanzu sarki salahuddeen Muhammad sameer to acikin gidan yake da zama sannan kwararen likita ne kamar yanda kika gansa asibiti hasalima asibitin nasane shine me asibitin gaba daya,
kuma....😜😜😜🙈 sai gobe nima namanta me zan qara cewa said na tuno🙇♀️🙇♀️🤦♀️
(furairah ga shinan nayi me yawa karatu har sai kin gaji dashi saboda yawan sa🫣🫣)
[4/9, 11:29 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode 91-92-93
""""""""""""""""""""""""""""""""
kuma akwai dalilin dayasa muka zo da wuri sakamakon abun da jikarki tafada nacewa ance kuna tare da wanda yake bin daddiginku shiyasa muke so afara magance matsalar tun yanzu ashirya yanda za a bullowa al'amarin amma wlh mu bada wata manufa mukazo ba kinji dalilin zuwan mu har muka tambaye ki amma in hakan ya bata miki rai kiyi hakuri baki fahimce mu bane shiyasa,
tunda tafara bayani dukan su suka zubo ido da mamaki akan fuskar kowannen su dan basu taba tunanin sameer daga gidan sarauta ya fito ba no wonder yake faman jijji da kansa ashe yasan me yataka shiyasa yake abu kansa tsaye na ko dar baha shakkar kowa, dadda kwa tasha jinin jikinta da magan ganun da tagaya masa sai taji dama bata gaya masa Allah yasa de kar yace zai hadata da sarki yace ta zage shi wayyo Allahn ta jitakeyi dama batayi ba sai faman sunnar dakai qasa take
Ammi ta kalleta sanan tace mata yanzu wanan daga gidan sarauta yake wlh bamu sani ba tafada tare da maida kallon ta ga sameer da ya hade girar sama da ta qasa, kollo daya tayi masa sannan ta janye idon ta ta mayar kan hajiya sannan tace gaskiyA nagamsu da bayanin ki abun da yakama ta muyi kenan
Amma dadda ke ya kika ce kinji de daga inda suka fito ba wadanda kike tunani bane zaki iya fada mana ne ko kuwa har yanzu kina kan bakarki ke muke sauraro dadda da har yanzu kanta na qasa tace zan fada muku amma dan Allah ku qaran lokaci ba yanzu ba,
Sameer ne ya katse su da cewa wai kuna ta wani boye boye ke bakisan wanda yake tare daku ba yanan yanzu haka yanajin tattaunawar da kuke ni bangama amfanin da yasa kunsan shi kuma kuka amince kuka biyo shi ko a tunanin ku bazai iya aikata hakan ba to mutum beda tabbas ba a yarda da da kowa awannan zamani bakowa kake yarda dashi ba,
su Ammi basu fahimci inda ya dosa ba dan haka Ammi tace dan Allah me kake nufi bamusan me kake nufi ba waye yake tare dasu da yatsansa ya nuna bossay yace wannan gashi nan danki yana aikata mugunta abanyan idon ki wayasani ba ko kema bakin ku daya yafa yana maida dun ke bake kikace sunce wanda zezo ya dauke ku duk bakinsu daya ba nan de yaqara basu labarin yanda abun yake da tabasu labari yakara sa fada yana kallon Ameesha kai ta shiga girgiza musu sannan tace wallahi beda hannun aciki haka de sukace amma nasan sharri suke mishi gaban bossay ba qaramar faduwa yayi ba yake kuma zufa ta shiga wanke masa jiki atsorace yace ni kuma ni wallahi qarya suke min niban san suba ma wallahi qarya suke min nande yafara yi musu rantse rantse,
Ammi da taji abun kamar almara kamar a mafarki abun da bata taba tsammanin jiba yazo mata abazata gashi kuma yanayin yanda yake rantsuwa ze tabbatar maka da bashi da gaskiya take ji zuciyar ta ta harba idan hakan ta kasance gaskiya ya zatayi a rayuwar ta dan cikin ta da irin wannan harkar batare da tasani ba take, ranta yagama baci iya baci bata san lokacin data daka masa tsawa tace rufewa mutane baki sakarai kawai da da sa hannun ka shine kake nuna kana kaunarsu alhalin qarya kake tashi tayi daga inda take ta koma kusa dashi tace kagaya min gaskiya kana da masani akai ki baka da ita idan kamin qarya nagano wani abun daga baya bazakaji dadi ba dan sai na mugun saba maka kagaya min gaskiya tun wuri ina sauraron ka tafada tana nuna sa da yatsa alamun gargadi wani irin wahalallan yawu ya hadiye tare da bude bakin sa ze yi magana ,
dadda ta katsesu da cewa kar kitakurawa danki akan abun da bashida sa hannu aciki nima da shi nake zargi amma daga baya nagane qarya suke mishi suna sone kawai mufara zargin sa daga qarshe kuma naqi yarda da su saboda basa son dawowa ta nandin shiyasa suka biyo tanan amma ni bana tunanin ze iya aikata abun da sukace din,
Sameer da tunda aka fara maganar ya zubawa bossay ido yana nazarin sa kuma yagano wani abun dan haka sai yace musu ya isa haka dole yaron nan yana da masaniya akan wani abun kuma sai yafada yanzu ko kuma yasa a kulle sa dan baze barsa haka ba saboda yaga raahin gaskiya a tattare dashi shettima ne yace haba sameer be kamata ka ringa zargin shiba akan abun da baka da tabbas akai suma daman ai ba cewa sukayi shibane kawai de suna zargin shine kuma kaji abun da ita daddar tace kaga yakamata mubi wata hanyar inda zamu fi samun solution sameer yace wlh ko rantsuwa nayi baza tacini ba yaron nan be da gaskiya ka kalli kwayar idon sa zaka gane hakan,
Ameesha ce cikin kuka tace dan Allah kudena zarginsa wallahi ninasan beda sa hannu aciki amma kunqi yarda ku yarda dani tafada tana tashi daga inda take ta koma gurin bossay tace yaya dan Allah kayi hakuri kagaya musu bakasan komai ba kallon ta yashiga idon sa duk sun canza kala tsabar tashin hankalin da yake ciki dan ture ta yayi gefe daga gurin sa sannan ya sunkuyar dakai ahankali ya shiga furta basuyi qarya ba gaskiya suka gaya muku amma ina neman gafarku kuyi hakuri ku yafemin nasan na tabka kuskure abaya amma yanzu nayi da nasani tabbas kamar yanda kuke zargina hakane zarginku gaskiya ne amma kuma inaso kusan bada son raina hakan ta faruba ina da dalili na naqin fada tun farko san...be gama fada ba Ammi takwashe shi da wani irin mari Ameesha kwa mutuwar tsaye tayi ko motsa hannun ta takasa saboda bata taba tsammanin jin haka daga garesa ba, gaba dayama dakin kowa saida yayi mamakin jin abun sa yafada kamar ruwa ya cinyesu haka suka dauke gurin yayi tsit ko kadan bakajin motsin abun kowa da abun da yake saqawa aransa ,
Ammi bayan ta maresa ta kuma daga hannu tabashi wani tace meyasa me yasa meyasa zakayi haka meyasa zakaci amanar su sundau yarda sun baka ashe kai ba haka bane awajen ka ka cucuni Aliyu bansan haka kake ba harda kuka take magana saboda bacin rai daga hannu tayi zata qara sauke masa hajiya tayi saurin riqeta tace ya isa haka ki rabu dashi kamata yayi ai mutsaya muqarasa jin ta bakinsa ki kwantar da hankalinki tunda yafara bada hakuri kuma yayi da nasani ai ne kamata ki haushi da fada ba sai kiji ta yanda akai hakan ta faru kamata tayi ta zaunar da ita akan kujera, sannan ta maida hankalinta ga bossay da yadafe kumatunsa kwalla na sauko masa tace dannan muna sauraron ka ya akai hakan ta faru saida ya goge kwallar da ta zubo masa sannan murya cike da rauni yace wallahi nima badan son raina hakan ta faru tun aranar da mukaje gidan su nida Ammi da daddare muka tambaya bayan dadda ta amince za sudawo nan nace musu gobe zanzo na dauke su to awashe garinne bayan nayi sallar magariba natafi da niyar inje indauko sun ahanaya wani mutum ya tare ni tare da shan gaban motata sai na tsaya ina kallon wanda yafito fusakar shide a rufe take ban gane kowaye ba bayan ya kwankwasa min qofa sai nafito ina fitowa nace masa malam lafiya yace lafiya lau amma idan naso ta zama lafiyar gaba na yafadi dajin hakan sai nace masa to me yafaru sai yake cemin muta nen da zanje na dauko kar na kuskura na naje na dauko su idan ma inason in tsira da lafiya ta to in gaggauta nisantar su kar inshi ga cikin rayuwar su saboda bajin dadi sukazo yiba musamman ita yarinyar da nake rawar qafa akanta rayuwar ta tan garari zata iya mutuwa yau ko gobe akoda yaushe ma zata iya rasa ranta dan haka inrabu da ita tun wuri kar nasake nace zan taimaka musu inrabu dasu a yanda nagansu nikuma sai nace masa gaskiya abun da bazeyiyu ba kenan saide dan nariga da nayi niyya kuma bazan iya fasawa va sai yace to shikenan inje inyi duk abun da nashirya din sukuma zanji nasu shirin saide kuma ga wata hanya mafi sauqi zasu bani duk abun da nake so duk adadin kudin danake so zasu bani abu daya zanyi musu zuwa uku idan nai hakan zansamu kudi kuma zasu rabu dani lafiya baza sutaba lafiyata ba in bahaka ba kuma bani kadai bama dangina ma sunshiga uku jin hakan yasa na tsorata sai nace musu nayarda wani abu suke buqata sai mutumin yace nafarko suna so idan na dauki yarinyar duk wani motsin ta irin ga gaya musu na biyu kuma koda yaushe zasu iya bukatar in kaimusu Ameesha gurin su sannan kuma idinga nuna mata so sosai innuna mata kaf duniya ba wacce nakeso irin ta saboda ta yarda dani sosai yanda kowa ze sheda hakan saboda koda anrasa ta ba wanda zeyi zargin ni nakaita saide kawai ace ta bata daga nan kuma kowama yamanta da ita sannan ba ruwana da me zasuyi mata na qarshe kama akwai wasu takaddu dasuke bukata agurin dadda suna so in lalabo inda suke suma inkai musu idan nayi musu haka to nagama yi musu komai kuma zasu rabu dani da dangina bawanda wani abun da zesamu daya daga cikin mu idan kuma nace zangaya wa wani to gabadaya dangina sai sun rasa rayuwar sa ko iyayena kar na kuskura nagaya musu wannan zancen inbarsa da nan kuma suna kula da ni idon su yana kaina koda wasa nayi wani kuskure to zasu aiwatar da abun da suka gayamin ba yanda na dole na amince musu alokacin saboda kubutar damu gaba daya saida yaqara jaddada min da zamin kunne akan kar inbari kowa yasan wannan zancen amma ni wallahi bawai na amince dan son rainaba kokuma dan inaso har cikin raina ba tsorone yasa ni amincewa kuma atake a lokacin ya karbi account number dita da kuma phone number na amma shi beban tashiba danace yaban sai yace baya bada number duk lokacin da ze kirani ze kirani da private number alokacin yasakamin 2.5 million aciki yace min wannan somin tabine idan nayi musu aiki yanda yakamata zasu bani ninkin baninkin din su kudi sai nace nagaji dasu kuma dangina bazasu qara yin talauci ba daganan har qarshen rayuwar mu sai lokacin na tsorata dasu sai naji dama nace ban aminceba tun farko bansan ta yanda yagane tunanin me nake yi ba kawai sai naji yace qaddara ta riga fata kar ka canza tunani ka riga ka amince kuma dole kayi ko kana so ko baka so in ba haka ba kuma hmmm a tsorace nace dashi ni nafasa zuwa ma dauko sun daga yau bazan qara zuwa inda suke ba sai yace dole inyi mun riga da mungama magana saboda yace min wai dadda taurin kaine da ita bata yarda ta zauna da kowa ba amma tunda sunga ta yarda damu to dole ta Han ya ta zasu qarasa aikin su da suke so nace masa dan Allah yagaya min me suka aikata masa kuma waye shi sai kawai yace min na kusan kusanka nan da wasu watanni wanda zezamo jigun rayuwar ka zamu kulla alaqa tajini kasanni kuma kasan waye ni nima kuma nasanka nasan waye kai dan haka kar ka wahalar da kanka akan gano koni waye dan zaka jefa rayuwar ka cikin garari shawarar da zan baka ka ajiye tunani akaina kayi abun da nasaka kawai kuma daga yau aikin ka zefara ka kula sosai ina tare dakai jin akoda yaushe hakan yasa naqara tsorata da lamarin sa wani kwarin gwiwa ne yazo min a lokacin zuciyata tabani kawai injanye abun dake fuskar sa dan ganin kowaye tunda yace nasanshi besan lokacin da nakai hannu na ba kan fuskar sa har na fara cire wa amma bangani ba atakaicede sai farkawa nayi naganni agadon asibiti bansan ma wa ya maida ni gida ba aranar shine lokacin da na tambayi Ammi tace in bari zata gaya min kuma haryanzu bata gaya min ba to kunde ji abun da yafaru iyakar gaskiyar abun da nasani kenan.....,
**********************
*Azeema*
yaya dan Allah kajirani mutafi tare kasande inason idan ta farka mu fara haduwa da ita amma tunjiya nace maka zanje kahanani kuma yau ma kace bazan jeba nide dan Allah ka yarda mutafi tunda mama tace bazan qara fita nikadai ba da sai inje kone kadai ce inma tafiyar ce dani baka sonyi kaji yayana nakaina Allah ya barmin kai,
tana sane take tayi masa haka saboda yaqi kulata tunjiya da tayi masa wannan abun wai shi adole fushi yake da ita shiyasa ma yayi mata haka na hanata zuwa gurin Ameesha yasan ta hakanne kawai ze iya hukun tata taji haushi,
cigaba tayi da takura masa har da ruqe qafar sa daman tana zaune akusa da qafar sa girgiza qafar sa tayi tana kwakwalo kukan muna furci dan hawayen ma yaki fitowa sai faman makyar makyar da ido take amma sunqi fitowa,
saleem dake gefen mama yana karyawa yace mama ki mata magana nace bazata ba kuma tana tafaman damuna wai danma kinci sa'a bantaba kiba ko yafada yana ture ta daga kusa dashi,
mama ce ta kalleta tace ke bakyajin magana ko tashi daga nan kibawa mutane waje cinki qunar rai ta tashi tana turo baki gaba zata wuce dakin ta sai aka kwankwansa qofar gidan nasu hartakai bakin qofa mama tace zo kibude gida ana kwankwasawa batare da ta amasaba ta juyo bata kalli kowaba ta wuce waje dan budewa me kwankwansawar tana zuwa kafin ta bude tace waye daga can taji muryar na miji yace nine dan daidai ta nutsuwar ta tayi sannan ta bude gidan binsa tayi da kallo saboda batasan shiba dan murmushi yasakar mata sannan yace sannu yarinya da fatan nasame ku lafiya tace lfy kawai, tana jiran qarin bayani ganin yayi shiru tace kayi shiru ko wani kake nema yace eh inason kimin sallama da mahaifiyar ki idan tana ciki tace eh tana ciki amma duk abun da zaka gaya mata nima zaka iya gayamin dan haka fadi maganr ka kanka tsaye kamar kana tsaye da itane nida ita duk daya muke bazato ba tsammani taji rankwashi a tsakiyar kanta juyawa tayi tana kallon saleem tace kai yaya me kuma nayi maka ni wai duk kabi ka tsaneni bansan me nayi maka ba kuma harar ta yayi yace dalla matsa nidaman nasan da abun da ya tsayar dake daga bude gida zaki zauna kina masa surutun banza ko sa'ankime da zaki gaya masa haka dan hade rai tayi sannan tace a'a kayi hakuri tana gama fada ta koma cikin gidan tana ta faman kunbura fuska,
Saleem ne ya gaida mutumin yace dan Allah kayi hakuri tazo tana yimaka shirme mutumin yayi murmushi yace ai yarinyace ba komai wallahi bata bata min ba, tunda gakama daman aikoni akai amma indamuwa inaso ka fara sanar da mahaigiyar ku sai mutattauna saleem yace ok ai ba damuwa shigo kawai muje yace a'a shigade kafara sanar da ita yace to shikenan bari inje yana kaiwa nan ya juya yaje ya sanar da mama tare suka fito tana sanye da hijab dinta har qasa tunda tafito take bin mutumin da kallo tanaso ta gano ko tasanshi amma taga batasan shiba ta danyi mamakin jin yana neman ta din alahalin bata sanshi ba fuskar ta ba yabo ba fallasa ba fusss ba asss suka gaisa sannan yace inba damuwa zam iya zama da zuciya daya ta karbe shi dan haka sai tace eh bismillah mushi ga daga ciki atare suka qara komawa cikin falon lokacin Azeema ta samu guri ta zauna tana jiran shigowar su,
Dylan su zama sukayi tare da zubawa wannan bawan Allahn da basu san daga ina yazo ba mama da ta qagara da taji maganar da takawo shi tace bawan Allah muna sauraron ka ka barmu a duhu dan qayataccen murmushi yayi sanna yace yanzu kuwa zakuji abun da yake tafe dani tace to munajin ka saida ya gyara zama sannan yace abun da ya kawo ni wajen ku daman shine an aikoni ne dan inzo in sanar daku halin da mahaifin ku yake yana nan da ransa da lafiyar sa gaba dayan su suka miqe tsaye atare dan yanda maganar ta dake su bazato ba tsammani maganar kamar a mafarki........✍
*Pls I need your prayer bana danjin dadi dan gobema da kyar inzan iyayin posting watakil sai jibi in kuma nasamu sauqi in Allah ya yarda zanyi kutayani da addu'a plsss*
[4/11, 9:06 AM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode 94-95-96
""""""""""""""""""""""""""""""""
_________________*Azeema*
Azeema ce data rigasu dawo cikin hayyacin ta da sauri tazo gabansa tace dan Allah da gaske kake bawan Allah ba marki nake ba kamar yanda nasaba dan murmushi yayi yace bawani mafarki 'yarnan maganar da kikaji gaskiya ne yana ina dan Allah me yasameshi me yasa yaqi dawowa wajen mu meyasa ya tafi yabarmu duk tabi ta rude hawaye har sun fara wanke mata fuska mama ce tazo takamata ta zauanar da ita kusa da ita sannan tace bawan Allah munajin ka saida ya kuma gyara zama sannan yadan numfasa sannan yace me gidanki yana gidan sarki da mamaki suka maimaita gidan sarki to me yakaishi gidan sarki nasan zakuyi mamaki ko to nide abun da aka ce nasanar daku shine ku kwantar da hankali ku babu abubun da ze sameshi saide wani hanazari ba gudu ba a kwai babbar matsala dan baze yiyu kugansa ba ko yagan ku saboda inda yake din ko da wasa yayi qoqarin fitowa zasu iya kashe shi saboda basu da imani muta nen nan saide kawai kuyi hakuri kucigaba da addu'a har lokacin da Allah zesa yafito inkuka maida komai ga Allah sai kuga ya kawo muku mafita ta cikin sanyi saboda sun riqeshi yazama bawan su agidan kuma in kunga fitowarsa to saide a fito da gawar sa saboda inde suka maida kai bawa to babu shaka kazama nasu har abada nima yanzu fa kyar aka sanar dani inzo in sanar daku saboda ku dan samu kwanciyar hankali kudena wahalar neman sa tunda yace yaji lokacin ma da kuka bada cigiyar sa dan haka kutaya shi da addu'a dukan su babu wanda be zubda kwalla ba jin halin da mahaifin su ya koma saleem ne yayi qarfin halin tambayar sa dan Allah bawan Allah me yayi sukai mishi haka mutumin yace nima wlh bansani ba nide iya abun da aka gaya min kenan yace to waye ya aiko ka yace wani dan gidan ne shima bawane shine yasamu damar fitowa daman kuma nasan shi tunkan ya shiga gidan amatsayin bawa to shine yake sanar dani dan Allah inzo insanar daku shima kuma mahaifin nakune yace yazo ya fada asan inda yake amma ni baya ga haka bansan komai ba game da shi dan ko kamannin sama bansaniba mama ce tace Alahamdulillah Alahamdulillah hakan munji dadi sosai da jin baya nin ka mungode Allah ya saka maka da alkhairi yanzu hankalin mu zefi kwanciya dan akullin da kalar yunanin da mukeyi akan sa dan har muna tunanin ma ko ya mutu me ashe da ransa kuma in Allah ya yarda ze dawo gare mu mama bata gama rufe baki ba Azeema tayi caraf tare da miqewa tsaye tace in sha Allah mama sanin inda baba yake daidai yake da dawowar sa garemu ni da kaina zanje har cikin gidan kuma zan dawo dashi da yardar Allah dukan su zuba mata ido sukayi mutuminne yace a'a yarinya karkiyi haka kibari kar kishiga gidan nan saboda inde kika shiga to banajin kema zaki fito da lafiyar ki bayama in akasan me yakawo ki dan Allah nide shawarata agare ku itace kuci gaba da addu'a kawai saboda itace zata magan ce muku komai Allah ze kawo muku mafita amma ina ganin tunkarar cikin masarautar nan da daya daga cikin zeyi inaganin kamar zaku kuma jefa kanku cikin wani halin,
saleem yace gaskiya ne maganar ka gaskiya ce zamu ci gaba da addu'ar in Allah ya yarda kuma munsan Allah yana tare damu zai amsana mungode sosai da sosai sannan dan Allah idan kaje kagayawa wanda ya aiko ka kace mungode masa sannan yagayawa baba muna gaidashi kuma ya kwantar da hankalin sa muna cikin qoshin lafiya nama samu aiki kuma muna nan muna masa addu'a sannan kaima Allah yabika da mafificin alkhari Mutumin ya amsa da Ameen daga nan ya miqe tare da dan kallon Azeema yace jaruma ayi hakuri naga kin fusata da yawa ki kwantar da hankalin ki babu abun da ze samu mahaifinku matsalar de kawai itace da baze dawo wajen ku ta cikin sauqi saide addu'a dan kai ta daga masa kawai amma bawai tana jin zata hakura da zuwa ba kawai zata rabu dashi ne azin ta hakura din,
sallama yayi musu suka qarayi masa godiya sannan ya tafi zama sukayi gaba dayan su tsawon 'yan mintina ba wanda ya iya yin magana acikin su kowa da abun da yake saqawa,
Azeema ce ta katse shirun nasu da cewa mama yanzu kuna ganin hakan zamuyi mu zuba ido munazaman jiran dawowar sa alhalin bamusan lokacin dawowar sa ba kuma munsan inda yake nide gaskiya ina ganin gwara kawai inje din ko ya kuka gani mamace ta dan numfasa kana tace ke baki ji me yace bane mazama ya suka qare idan sun shiga bare kuma ke mace ina ganin kawai muci gaba da addu'a kamar yanda yace din ai ba abun da yafi qarfin Allah idan su sunfi qarfin shi suna takama da mulkin su ai Allah yafisu tunda shi yabasu kuma ze iya kwacewa dan haka kawai mucigaba da addu'a ta qarasa fada fuskarta ciki da damuwa,
saleem ne yace mama gaskiya be kamata ba mu tsaya zaman jira yanda auta tace ina ganin hakan shine kawai mafita ita macece zata iya shiga gidan batare da kowa yagane da wata manufa tazo ba inaganin kawai mushiryata taje ta gano mana shi inda yiyuwa ma zata iya fito dashi din koda za adau lokaci kuma zata tafi da waya duk halin da ake ciki sai ta ringa sanar damu in Allah ya yarda ba abun da zai sameta sai alkhairi kuma in Allah ya yarda zamuyi nasara akai mama tadan numfasa sannan tace to ni baqin yarda bane banayi ina guje mana abun da kanje yadawo kar muje ganin naiman gira arasa ido hakan yazo yazame mana wata masifar tundade kunji abun da mutumin nan yafada kuma yafimu sanin masarautar tunda kukaji ya hana kowannen mu zuwa to yasan masarautar tana da hatsari dan haka mubar komai agurin Allah ,
Azeema tace mama dan Allah kar ki hanani in Allah ya yarda ba abun da zai farau kawai mude amincewar ki muke bukata danni a yanzu ma ashirye nake da tafiya dan ganin nagana da mahaifina ina so inganshi kuma koda bansamu gurin zama ba agidan ai zanganshi kuma lokaci zuwa lokaci zan ringa zuwa gidan daga haka har nasaba amma dan Allah mama kar ki hanani kinji mama mama shiru tayi bata ce komai ba shima saleem baki ya shiga bata suna tabata hakuri da roqon ta yarda ta amimce da zuwan nata,
bayanda ta iya dole suka shawo kanta ta yarda ta amimce saboda itama tanaso taji ahalin da yake da kuma wane irin aiki yake musu Allah yasade ba me wahala bane,
sunji dadin amincewar tata sosai Azeema harsa dan taka rawar jin dadi bayan tagama ta zauna kusa da yayan nata tace yaya to ya kake gani taya zan shiga gidan mama tace kingani ai shiga gidan ma madai wata matsalar ce tundade gidan sarauta ne dan haka ko ina za asa masu tsaro kuma suna ganinki dole sai sunsan daga inda kike da abun da gakawo insun tambayeki me zaki ce musu saleem ne ya gyara zaman sa yace hakan ba me wahal bane mama sannan ya maida dunbasa ga Azeema yace auta kinsa taya zaki shiga tace karkada masa kai tare da cewa a'a yaya cigaba yayi da cewa zakije qofar masarautar ne ki tsaya azin me neman alfarma dan kayan jikin kima sai kin canza ki samu tsofaffi sosai kisaka sannn kiyi kalar tausayi kar kibari wani me tsaron yaganki ko dan aikin gidan kibar har sai kinga wanda yayi kama da dan gidan wanda kina ganinsa kinsan daga ciki yake inda so samune ma kisamu mace mace sai tafi tausayin ki akan namiji idan kuma baki samu macen ba ki gwada yiwa namijin magana inbaki dace akansa zaki dace akan wani kingane me naked nufi tace eh yaya nagane kuma zanyi qoqarin yin hakan in Allah ya yarda shiga gidan kamar anyi angama ne mama de najin su har suka gama shirye shiryen su bata saka musu baki kawaide tana addu'a aranta Allah yasa adace batare da wata matsalar ta qara faruwa ba miqewa Azeema tayi tace bari inje inshirya yaya kallon ta mama tayi tace ke baki da hankali ya za ayi kije daga gama magana saurin me kike kibari sai gobe ko jibi ma ba sai a shirya komai a tsanake ba ki fita da sassafe tace mama yanzu ma ai rana batayi ba zan iya zuwa wlh ko yaya tafada tana kallonsa kai yadaga mata sannan yace hakane ai gwara ayi komai da wuri mama tace Allah ba inda zata yau sai gobe in kuma kuka takuramin a fasa zuwan ma gaba daya da sauri Azeema tace a'a mama baza ai haka ba na hakura zuwa goben wallahi naso zuwa yau din amma tunda baki amince ba to na hakura nabarwa goben mama tace karma ki yarda din ina ruwana saleem yace ti shikenan Allah ya kaimu da rai da lafiya ai goben karma yauce zakiga tazo ba wuya agurin Allah daga nan de suka cigaba da tattaunawa akan yanda lamarin ya faru da mahaifin su agidan sarauta ta wani bangaren sunji dadin jin inda yake ta wani bangaren kuma basuji dadi ba yanda yazamo bawa gashi ance baze yaba fitowa ba saide wani ikon Allahn hakade kowa da abun da yake ciwa sun kasa barin hirar kuma basu tashi daga wajen ba dan saleem ma cayayi baze je aikin ba yau yafasa fita basu bar wajen ba har saida akafafara kiraye kirayen sallar azhar suna gun azaune sunma manta da zasu dora abin ci rana saida sukaji kiran sallah sannan mama tacewa Azeema taje ta dora musu ko taliyace ita kuma bari taje tayi sallah shi kuma saleem ya tashi ya nufi masallaci nande kowa gakama gabansa,
_______________*bossay*
gaba dayan su babu wanda labarin be girgiza shi ba amma banda dadda da ita daman ba yau tafara jin irin wannan barazanar tasu ba,
hajiya ce tafara cewa to kinji shiyasa nace mufara sauraron sa yanzu gashi ba shida laifi aciki Ammi tace yana da laifi mana me yasa be sanar damu ba ko nikadai yasanar taya za ayi sugane ya sanar dani inde bada aljanu suke aikiba ai ba yanda za ayi su sani da da yafada ai da tuni mun magance yanda za ayi da ita yarinyar da tun aranar zansa adauko ta da bata shiga halin da tashiga ba yanzu,
Ammi kiyi hakuri wlh ina tsorone shiyasa ban fada miki amma kullum abun yana raina dan Allah ki fahince ni wlh babu komai araina cewar bossay dan Allah kuma ku gafar ceni yafada tare qarasawa kusa da Ameesha da ta durqushe agun tana faman kuka dan Ameesha kiyi hakuri ki gafar ceni ki fahimceni banyi komai dan ganin na cutar da rayuwar ki ko kadan bani da niyar yin hakan a cikin raina girgiza mishi kai tayi cikin kuka tace babu komai ni banga laifin ka ba bakai min komai ba ni daman na yarda dakai nasan bazaka taba cutar dani dan haka inde akain nane kabar damuwa rungumeta yayi sannan yace nagode nagode miki Ameesha Allah ya kareki daga sharrin su sannan ya sake ta ya qarasa kusa da dadda itama yabata hakuri fuskarta ba yabo ba fallasa tace nasan baza ka taba cutar damu ba shiyasa na yarda dakai tun farko kuma daman nasan hakan zata faru duk wanda suka ga nayi kusanci dashi sai sunsan yanda sukai suka rabani dashi shiyasa da suka gaya min bakin ku daya da farko har nafara tunanin ko kaine amma daga baya nagane bakai bane sunyi hakane kawai dan su shiga tsakanin mu muqi zuwa inda kake shiyasa ni kuma na amince daku amma yanzu komai ya wuce ka kwantar da hankalin ka tunda sukayi haka yanzu wasan namu ze fara tumda gaku nasan zaku taimakamin na cika burina tafada tana binsu da kallo daya bayan har ta sauke su akan sameer da yatafi tunani yana yiwa maganar bossay dalla dalla dan yanso yayi nazari sosai yagano wani abun game da maganganun bossay bema san tana kallon sa ba saida tace me jan kunne yasan da shi take dan haka sai kawai yadan kalleta kadan murmushin yake ta sakar masa sannan tace ka basai ka kaini gun hukuma ba ka gyara zan baku labari na saboda na yarda daku amma fa ba komai zan iya warware muku yanzuba kai ya daga mata kawai hankalin ta ta mayar ga sauran ma taga kowa ya ita ya zubawa ido suna jiran suji ta bakin ta,
sameer ne ya kalli bossay yace zamuyi magana dakai sannan kuma dole ka zafafa tunanin akan sanin waye na kusan kusan ka sai kaduba agaba daya wandan da kake tare dasu waye kukafi mu'amala dashi wanda har za ku iya hada alaka dashi kamar yanda yace tahakane kawai zamu iya gano ko waye saboda yayi maka magana me harshen damo nasan inde ka zauna ka nutsu zaka gano waye inma baka gane ba ni zanyi maka wasu tambayoyin in mun zauna kagane ko kai yadaga masa cike da gamsuwar maganar sa shettima ne yace nima abun da nake tunani kenan dole ma yakasan ce koma waye yasanshi din kamar yanda yafada sannan kuma kayi tunani tunda ka fara tunanin dauko sun ba da wanda ka zauna kayi maganar da shi ba wanda yasan zakaje ka dauko tan bakuyi maganar da kowa ba yanzu ba lokacin tunani bane cewar sam kawai zamuyi wannan maganar daga baya yanzu muna sauraron ki yafada yana kallon dadda dan murmushi tasaki da basu gane ma'anar sa ba itakadai tasan ma'anar abunta saboda dan tattaunawar dasukayi ita harta dan gano wani abu amma itama zata qara tunanin akai bayan tagama basu labarin dan gyaran murya tayi tare da gyara zamanta tana fuskan tar kowa,
duk shiru sukayi suna jiran jin tabakinta kowa ya qagu da yaji labarin.......✍
*YANDA LABARIN YAKE*
kamar yadda kukasani de ko ince nake gaya muku nice kakar khadija "khadija shine asalin sunan Ameesha wanda yayi daidai da sunanan sunan mu daya iyayenta suka saka mata Ameesha ba 'yar shigiya bace kuma ba 'yar tsuntuwa bace kamar yanda wasu suke tunani itama kuma take tunanin hakance saboda kinsanar da itan da nayi game da iyayen ta Ameesha jinina ce jikata tace nice na haifi mahaifiyar ta asalina ni 'yar garin damaturece a bagwadas nake dazama daga baya kuma aure ya dawo dani gombe saboda kasuwancin mijina tunda muke dashi Allah be bamu haihuwa ba ahaka muke rayuwar mu cikin kwanciyar hankali kuma muna da rufin asirin mu daidai gwargwado saide ba da mubiyu muke rayuwarmu daga ni sai shi muna cikin haka wataran kwatsam me gidana ya shigo min da wani kyakkyawan yaro cikin gidan dan da farko ma nazata aljanine dan qinyarda nayi da yaron saboda kyan shi saida gabaya malam yayi min bayani akansa sannan nayarda muka shiga cikin falo da yaron anan yake sanar dani cewa ankadai madai mahaifiyar sa ne abakin titi yana kan hanyarsa ta dawowa gida yaci karo da mutane antaru akanta yake tambayar me yafaru ake gaya masa ga mutumin da yakadaita yanzu za azo da motar asibiti atafi da ita yaron tunda yagansa sai ya makale masa yaqi yarda yaje gun kowa sai gurin shi ahaka har motar ra qaraso aka dauki matar inda yake tambayar inda matar da yaron suke wasu daga cikin mutanen suke suma basu san daga inda take ba kawai wayar gari sukayi suka ganta agun ita ba me hankaliba kuma ita ba mahaukaciya ba dan haka babu wanda yasanta alokacin da motar ta iso wajen me gidana ya mika musu yaron amma sai yaqi zuwa ya maqale masa daga nan kawai sai mutumin ya karbi number me gidana yaceze kirashi duk yanda akeciki ze sanar masa idan ta farfado sai yaje ya kaimata danta sannan aji daga inda take ahaka sukayi sallama saide kash ansamu matsalar tashin sanin mutumin a ina yake kuma shi me gidana beye azancin karbar number mutumin ba suka rabu tundaga ranar shiru shiru shiru muna tajira tsammanin kiran bawan Allahn nan amma be kira ba tun muna sa rai har mukazo muka cire rai da kiransa tunda daman bamu da 'da bamu taba haihuwa ba kawai sai muka cigaba da kula dashi tamlar dan da muka haifa da cikin mu haka muke bashi kulawa har yakai lokacin shiga makaran ta muka saka shi makaran tar masu kudi dan yafi samun ilimi sosai muhaka kwatsam sai ga ciki ajikina Allah yaban alokacin da muka gama cire rai da haihuwa amma sai gata ahaka muka cigaba rainon cikin har Allah ya saukeni lafiya muka haifi mace wacce muka saka mata suna NADEEYA, muka ci gaba da kula dasu gaba dayansu kamar yaran mu da suka taso sai suka taso da shakuwa me qarfi kullum suna tare suna manne da juna har suka girma inda alakacin yaron yagama makarantar sa har jami'a ita kuma lokacin ta gama primary tun lokacin muka fahimci dukkanin su basu da abokan rayuwa ita bata kula ko wane saurayi shima kuma baya kula mata duk da irin kyaun da yake dashi ga 'yan mata nata rububunshi amma shi kwata kwata basa gabansa har sukai wani minzali munyi munyi kuma akan kwannen su ya fito da wanda yake so ayi musu aure amma bawanda yayi ko yunqurima saide ma suce su basu samu wanda suke so hasalama ita nadeeya cewa takeyi ita bazatai aure ba ganin haka yasa muka yanke shawara ni dashi akan mu hada su aure kawai tunda sunqi fito da wadan da suke so sameer da bamu taba sanar dashi ko waye shiba sai lokacin muka sanar dashi asalin sa lokacin yasha kukansa muka bashi hakuri daganan kuma muka gaya masu abun da mukeso muyi duk bamusha wahala ba dukansu suka amince ba dau lokaciba muka daura musu aure duk da alokacin yafara samun kudinsa nakansa saboda be samu aiki ba sai me gidana ya dora shi kan harkar kasuwan ci akasuwa duk da yana da kudi kuma hakan be hana me gidan cigaba da yi musu hidima ba dan hatta gida ma shi ya siya masa sannan muka zuba musu komai duk abun da zasu bukata saida muka zuba musu acikin gida hatta abincima me gida nane yake ajiye musu ahaka suka fara rayuwar aure tun basa son junan su har suka fara so soyayya me qarfi ta shiga tsakanin su............✍
*naso inyi yafi haka yawa amma matsalar wayata ba caji dole intsaya anan saide zuwa dare kuma idan Allah yakaimu zan qoqarta in qarayin wani saboda gobe make so ingma hada komai intafi hutu sai bayan sallah kuma*
[4/11, 6:46 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode 97-98-99
"""""""""""""""""""""""""""""""""""
Bayan auren su da yan watanni yasamu aikin banki ga kuma kasuwan cinsa da ya bunqasa Allah yakawo masa kudi ta ko ina saide masha Allah alokacin ya canza mana gida tanka meme gaba dayan mu part dinmu daban nasu daban anan muke rayuwar mu cike da farin ciki da kwanciyar hankali adan qanqanen lokaci kuma komansa yaqara bunqasa ga kasuwan cin sa da yakeyi ya dora wani akai inda gefe kuma yake zuwa aikin sa harde yafara ajiye kudaden tare da filaye babu abun da be taraba dan aqalla yana da wajen gidaje goma sha filaye kuwa bansan adadin su ba saide matar sa tun alokacin mukai mukai da shi akan yaqara aure amma yaqi yace shi mata daya ma ta isheshi haihuwa kuma ta Allah ce Allah ze basu za suyi hakuri shi ko ba da ma ze iya rayuwa hakan be damesa ba duk wata da wai niyar mu shi yake dauka koman mu kansa ya koma dan zuwa lokacin ma me gidana ya daina fita kasuwa yace yayi zamansa duk abun da yake samu namune gaba daya tunda be da wadanda suka fimu a rayuwar sa mune iyayen sa kuma duk abun da zaiyi mana tamkar yayiwa iyayen sane dan haka kar muqara cewa komai akai ko kuma muyi masa godiya ana haka kwatsam saiga ciki ajinkin nadeeya munyi murna sosai da samun sa haka muka cigaba da rainon sa cikin ta ya cika wata yara haihuwa yau ko gobe,
Ana haka saiga wasu mutane da sune kusan shiga halin da muke ciki duk dade bamu san mafarin sa bamusan daga ina suke ba wata rana muna zaune afalo nida me gida na saiga wasu mutane sun fado ciki dukan mu muntsorata da ganin su muka tambaye su ko lafiya me suke nema sai sukace sunzo su gargade mu akan yaron da muka tsinta muke riqewa kuma mu sanar dashi suna nan suna bibbiyar rayuwar sa duk abun da yakeyi idon sa akansa dan haka ya kula ya iya takunsa dan yana daf darasa rayuwar sa domin kwanan sa ya kusa qarewa munyi mamakin jin hakan saboda a iya zaman mu a unguwar ba wanda yasan ba dan mu bane sai nakusa damu suma kuma basu san tsintar shi mukayi ba kawai de munce musu dan yayata ne hankalin mu ba qaramin tashi yayi ba mukace me kuke nema awajen sa me yayi muku sai sukace babu ruwan mu da abun da yafaru kawaide suna so munesan ta dashi sannan kuma mugaya musu inda mahaifiyar sa take mukace musu muma bamu sani ba shi kadai muka tsinta basu yarda ba sukace ko mu fada ko kuma mu rasa ranmu sun bamu da gayau zuwa sati daya idan bahaka ba zamu rasa rayuwar mu gaba daya domin zaman mu da yaron nan tare babba hatsari ne agare mu nida malam ba wanda ya iya tanka musu har suka gama suka fita daga gidan malam ya kalle ni yace me kika fahimta game da zuwan su anya kuwa sunsan sa ba kawai damfarar sa suke so suyiba dan sunga yana da kudi nace masa banajin hakan amma de ni anaganin kamar sunsan shi ko kuma aiko su akayi tundade har suka san ba danmu bane kuma suke tambayar mahaifiyar sa ga kwa ai dole sun sanshi amma mubari yadawo muji ko wani abun ya taba hadasa da wani acikin kasuwar ko awajen aikin sa da har ake yimana wannan barazanar ko watakil 'yan hassadane sai malam yace ka mu sanar dashi kar muje musaka shi cikin damuwa mubari muga abun da hali zeyi ko garinne sai muyi qoqarin bari kafin su ankare da wannan shawarar muka bar zancen anan de muka bar maganar da yadawo kuma bamu yi mishi maganar ahaka har wajen kwana uku suka qara dawowa da zancen mugaya musu inda mahaifiyar sa take nan made mukabqara sanar dasu abun da muka sani game dashi haka suka qara hakura suka fita da qara yimana gargadi da tare sa cewa wannan shine zuwan qarshe idan suka sake dawowa baza muji dadi ba nan made bamu yimasa zancen ba saide ma zancen yakamata mubar garin saboda akwai wadanda suke kawo masa hari amma bamu gaya masa ainahin abun dake faruwa ba da farko qin amincewa yayi saida yaga de munaso sannan yace to muka fara shirye shirye aranar kuma da daddare saiga nakuda ta riske nadeeya dalilin da ya dakatar damu kenan daga tashin da muke shirin yi muka kaita asibiti har washe gari bata haihu ba tana naquda tun tana naquda take kiran sunan mijin ta tana cewa yazo suyi sallama bata jin zata iya rayuwa mutuwa zatayi tun adaren muke neman layinsa amma bamu samu ba kuma be dawo gida ba kuma har yanzu da safem ma be dawo ba ita ma kuma bata haihu ba munshiga tashin hankali sosai rashin sanin halin da yake ciki ga kuma yarmu da itama ba lafiya ga nakuda kuma sunqi yimata cs dan mu munyarda muce kawai suyi mata amma sunqi yarda sunce wai kawai doguwar na quda ce zata iya haihuwa da kanta haka mukai ta zuba ido muna addu'ar ta sauka lafiya tare da fatan dawowar sameer suna waje suna ta zagaye sunqi zaune sunqi tsaye sai zirga zirga suke abakin qofar dakin da aka kwantar da ita suna jiyo ihunta kuma ahaka har muka kai wajen qarfe goma na dare ba wani labari wajajen sha daya muna de wajen a tsaye saiga sameer ya shigo wajen afujajan gaba daya baya cikin nutsuwar sa kansa mukayi gaba dayan mu mana tamyar sa lafiya me yasame shi daga ina yake Allah yaso muma zuwa lokacin babu kowa agurin sai mukadai babu wanda yagan mu muka ci gaba da tambayar sa amma sai haki yake yakasa yimana magana sai kawai yayi saurin janmu gefe murya qasa qasa yace kamani sukayi bansan suba yanzu haka gudowa nayi basu sani ba kuma nasan zasu biyo ni dan Allah ku gaggauta dauke ta daga wannan asibitin saboda sun nuna min video din halin da take ciki hakanne ma yasa nagane kuna asibiti duk bakinsu daya dan doctors din dake kula da ita kuma su suka hanata haihuwa suna so tarasa abun dake cikin ta sannan itama sukashe ta bansan me nayi musuba suke son tarwatsa min rayuwa ba dan Allah kuyi yanda zakuyi kubar nan gaba dayan ku ni nasan tawa ta qare sai sun kaishe ni amma dan Allah ku kubutar da rayuwar ku da yar da za tahaifa kar kubari su rasa ransu na roqeku kutai maka nasan duk daren dadewa gaskiya zata bayyana zaro wani mukulli yayi ya danqawa malam yace wannan mukulayen bangare nane idan kunje ku bude ku shaga a kwai wata drawer acikin wardrobe din Nadeeya idan kun budeta sai kuyi amfani da wannan mukullin ku bude duk wani abuna yana ciki da takaddun gidajena da filayena da kuma atm din ma duk suna ciki ban fito da ko dayaba komai na mai muhimmaci yana ciki ku kula dasu ku kwashe kubar garin nan idan yata ta girma a mallaka mata su natane ita da mahaifiyar ta na barmusu tare daku sosai na shiga kuka sannan nasanar dashi muma barazanar da akayi mana akansa shiyasa muka ce masa mubar garin shikenan yanzu de kafin suzo kuzo mufita da ita kafin su riske ni anan gaba dayan mu munshiga tashin hankali dajin wannan batun nasa haka muka lallaba muka leqa dakin sai muka ga har yanzu de likitocin suna ciki tunanin yanda za ayi mu shiga batare da sun ganmu ba malam ne yace ku kubuya ni zan shiga ciki insan yanda zanyi su fito daga dakin ku kuma said kushiga ku fito da ita sameer yace a'a baba kar kasaka rayuwar ka cikin wani hali kabari ni zanyi ku kushiga yace a'a ai kaga ni bazan iya daukan ta ba kawai kabari inyi hakan ba abun da ze faru kuje kawai da haka muka koma da baya muka buya shi kuma yafara tunanin ynada za ayi ya bude qofar ya shiga amma yakasa said kawai sameer ya fito yace baba ga wata dabara zo muje wajen fiyus nasauke nuna maka sai ka sauke wutar nikuma anan zanyi sauri inshiga in dauko ta kafin su gyara mun gudu gaba daya mukayi na'am da shawarar sa kuma har zuwa lokacin babu wanda Allah yabawa ikon zuwa wajen mukadai muke lissafin mu sukuma suna ciki sunqi fitowa saboda sun san basu da gaskiya ahaka muka sake gita daga asibitin muna tafiya muna boye boye saboda kar wani yagan mu ahaka har muka fito da qyar muka samun gurin da fiyus din yake tare muka je wajen na dauko yar qaramar wayata muka haska da ita shikuma yatafi yace insaka wayata a silent ina gani kiranshi in ya shigo to malam ya sauke wutar ahaka yaqara komawa wajen mukuma muka tsaya agurin lokacin da yashi ga sukuma doctors din da suke ciki da suka leko waje sukaga ba kowa kawai said suka fito da niyar zasuje su dawo yana labe a gefe yana kallon duk abun da suke saida ya tabbaatar da tafiyar su sannan yafito tare da tura qofar ahankali ya shiga ciki hanmdalah ya sauke tare ganinta kwance ido suka hada da ita ganin sa yasa ta bude baki zatayi magana amma sai yayi saurin rude mata baki tare da nuna mata alamar tayi shiru da qyar ya iya dagota zaune tare da sabata a kafada yana shirin fitowa kenan yaji surutun su sun kusa qarasowa ma cikin dakin a gigice yayi saurin koma da baya tare da zaro wayar sa a aljihu dan yama manta ze kirasu da sauri ya shiga typing number ta ya danna min kira yana danna kiran wayar ta fadi qasa jikake fasss jiyayi ance waye anan anafada yaji gabanshi yafadi gashi kuma yana so yadauki wayar amma ba hali saboda nadeeya ta mishi nauyi ga nauyin ta ga kuma ciki da qafa yayi qoqarin daukar wayar amma bekai ga daukaba yaji anturo qofar dakin tare da zuro qafa rufe idon sa yayi dan yasanma shikenan an kamasa yana rufewa kuma saiyaji idon sa yaqara duhu bude idonsa yayi yaga dakin gaba daya ya kauraye da duhu da sauru ya manne ajikin bango bayan qofar sukuma ganin wuta ta dauke yasa su komawa waje yana jinsu suna cewa to me yake faruwa da wutar nan kaga fa gabadaya ta dauke dayan yace nima abun da nagani kenan gashi kuma nabar wayata a office dayan kuma yace nikuma tawa tana cikin dakinnan yanzu yaza muyi dayan yace mushiga nan mana sai ka lalubo yace to muje Allah yasa inganta duk sansa da yadauke wayar sa amma hakan ta gagara haka yanaji yana gani yafito daga dakin yana bin hanya Allah Allah yake yafito saboda jirin da yaji yana daukar sa kamar ze fadi cikin rashin sa'a yana daga qafarsa ze sauke ta kenan dayar qafar ta gurdi ataken awajen yatafi gabadaya suka zube aqasa ya jefar da ita besani ba saboda azabar da taji cikin ta yayi mata tare da wata irin murdawa lokaci guda yasata sakin wata gigitatiyar qara da nesan lokacin da yayi saurin jawota ba tare da rufe mata baki yana so ya dauketa amma bayajin ze iya saboda ya bugu sosai yana cikin tashin hankalin abun da ze faru dasu idan aka kama su begama dawowa daidai ba yaji tafiyar mutum bayagani bare yasan awajen inane gashi yakasa mikewa jiyayi ansa hannu ana qoqarin dagata da sauri ya riqe hannun da yaji akusa dashi adaidai kunnen sa ance ka hanzar ta suna daf da fitowa jin muryar mace sai kawai yasa shi sakar mata hannu tare da yunqurawa da qyar yamike ta taimaka masa suka daga ta tsaye adaddafe suka fito daga asibitin da qyar yake iya jan qafarsa dauriya kawai yake ahaka harsuka qaraso wajen wata mota ta bude baya ta shigar da ita inda su dadda suke ciki malam kuma yana gaba kuyi sauri kar wani ya riske mu da sauri yashiga shima ita kuma tashiga gaba tayar da motar suka bar asibitin daman already tasa me gadi ya bude mata qofa dan haka ta kwashi motar aguje tabar asibitin.........✍
[4/13, 1:42 AM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
by❤xeemat.....love❤
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
﷽
Bismillah........ ✍
Episode 100
""""""""""""""""""""""""""""""""
*THE END OF BOOK ONE*
"Suna fita wutar asibitin ta kawo haske ya gauraye ko ina doctors din dake cikin room din da akafito da ita basu fito ba suna ciki suna laliben waya a duhu basu ganta ba suka ga hasken ya dawo idon sune ya sauka akan gadon ta wayam suka ga babu ita babu alamar ta hankalinsu ba qaramin tashi yayi ba daya ne yace kasan me wannan dauke wutar ina ganin ana sane aka sauketa dan afita da ita to amma waye yayi mana haka dan adauketa akayi hakan dayan yace bakaji muna daf da shigowa naji qarar faduwar abu dayan ma yace nima haka nazata ai ko itace ta fado da wani shiyasa ban damu ba to yanzu ya zamiyi me zamice masa kawai mukirasa mugaya masa gaskiya yace baka da hankali kana ganin ze barmu bayan yayi mana barazanar karda mu kuskura mu bari surayu daga ita har dan, amma yanzu muce masa ta gudu wai waye ma yazo ya dauketa nimade abun tambayar kenan to ko shi mijin nata ne dan nasan wadan can tsofin ba iyawa zasuyi ba dole a kwai wanda ya taimaka musu dayane daga cikin su yace ina ganin fa mukira mu tambaya yana gama fada be jira cewar dayan ba ya dau wayar sa da ya barta kan durowar gadon yadauka tare da dannan wa wata number kira ana dagawa ringing tafara ba adaga ba har ta katse zagaye dakin ya shiga yi yana qara kira wayar idon sane ya sauka akan wayar sameer da sauri ya katse wayar ya qarasa wajen yasa hannu ya dauka dago wayar yayi yana nunawa dayan shima qarasowa yayi wajen yana cewa ta wace yace ya za ayi insani ina amma ina tunani duk yanda akai wayar wanda ya dauke matar nanne kunna ta yayi sai yaga hoton dake wallpaper din matar da wani namiki ne su daman basu san shiba amma hakan yabasu tabbacin wayar mijin mata ne suna cikin wannan tunanin wayar sa ta shiga yin ringing ana dagawa kawai suka ji ance kuyi sauri kuduba mana nan ya gudu yana cikin asibitin nan kar kubari ya gudu gamun nan zuwa gabansa na dar dar yace yallabai agafarce ni da abun da zance wallahi yanzu haka kiran da nake maka kenan saboda yazo bamusan da zuwansa ba ya sauke mana wutar gurin gaba daya bansan ta yanda akai ya shigo har dakin muna ciki ba ya dauke ta yanzu haka nemansu muke bamu gansu ba kuma har iyayen nasu ma bamu gansu ba fada aka fara yi musu amma sai yayi saurin katseshi da cewa yallabai tuba muke amma ga wani albishir mun tsinci wayarsa adakin duk da bamu sanshiba amma munga hoton matar da wani namiji kuma ina da yakinin cewa shine shiru yayi sanna ya dora cewa eh yanzu haka ga wayar a hannun mu daga can akace kuriqeta gamunan qarasowa yace ok sir sai kun qaraso daga nan suka katse wayar ajiyar zuciya suka sauke gaba dayan su dayan yace wannan wayar ta cecemu da bamusan me wannan mutumin zeyi mana wlh kuwa ai bakaji yanda nima naji dadin ganin wayar nan ba cewar dayan
daganan suka koma office din daya daga cikin su suka zauna zaman jiran qarasowar su......
"abangaren su suna fita daga cikin asibitin matar da ta dauko mu takai mu wani matsagaicin gida ta tayi horn me gadi ya bude mana muka shiga bayan tayi parking muka fita gaba dayan mu ta taimakawa sameer suka fito da ita muka shiga ciki da qyar suka shiga da ita saboda numfashin tama har dandaukewa yake yi yana dawowa kwantar da ita sukayi akan kujera muka shiga yi mata sannu amma bata da bakin amsawa sai kawai rufe ido datake tana budewa itakadai tasan me takeji matar ce tadan duddu bata tace bari taje ta dauko kayan aiki ta dubata muka ce mata to wani daki tashiga mukuma maka zauna zaman jiran fitowar tata ganin ta shiga ciki yasa sameer saurin tambayar mu wannan matar fa daga ina shine muke gaya masa lokacin da yatafi ya barmu agurin sauke wutar tazo ta tarar damu agurin take tambayar mu me yake faruwa cike da tsoron ganin ta awajen muka ce mata ba komai shine take cewa mugaya mata gaskiya kar mu boye mata duk wanda yagan mu agurin yasan bamu da gaskiya dan haka mugaya mata kawai jin hakan yasa na tsorata nagaya mata halin da muke ciki sai tace kar mudamu zata taimaka mana tace muzo tasaka mu amotar ta ita zataji da komai mujirata saboda tsayiwar mu anan gurin hakan zesa akamasu ita kuma idan ankamata ba komai tunda itama likita ce a asibitin kuma ansanta zata san me zatace musu yanda zasu yarda da ita da haka muka bita ta saka mu a motar ta sannan ita kuma ta koma gurin bayan ta sauke ta dawo taje wajen me gadi tace ya bude mata gate da sauri sannan taqara dawowa gurin ganin har yanzu bata dawo ba yasa tace bari taje ta gano ka shine ta biyo bayan ka kaji yanda akai muka hadu da ita amma bamu santa ba kuma da alama ma kamar ita kadai take zaune acikin gidan ko kuma tana da miji oho bamu sani ba sameer yace kina ganin baza asamu matsala ba karfa muje ko su suka turo ta nace masa babu abun da ze faru na yarda da ita daga gani baza ta cutar da muba yace Allah yasa muka amsa masa da Ameen,
shima anan yake sanar damu duk yanda sukayi da sauran mutanen har yake gaya mana akwai matsala saboda ya baro wayar sa acan muka tambaye sa ya akai hakan tafaru byake gaya mana yana dannan numberta wayar tafadi kuma inyace zai dauka zasu iya kamashi shiyasa ya taho kawai ammafa ganganci ne dan zasu iyayin komai da wayar idan sukaganta nande muka shiga zilimin yanda za muyi muna cikin haka matar ta dawo dauke da wata yar qaramar akwati ashe duk taji tattaunawar mu tace ku kwantar da hankalin ku zanyi qoqarin dauko maka wayar ka zansa a bincika dakin kafin su ankare da wayar awajen ina ka jefar yace wlh ni kaina bansan ina bane kawaide adakin da aka kwantar da ita tace me no.dakin yace ni wallah bansani malam yace nide naga ansaka biyar ajiki qofar dakin watakil ko itace number matashiyar budurwa tace ok ba damuwa za aganta yanzu da kamata mushiga da ita can dakin dan tana bukatar taimakon gaggawa naga tana cikin wani hali watakil sun tosheta shiyasa bazata taba haihuwa ba har sai abun cikin ta ya mutu da sauri suka kamata dan zuwa lokacin ma tanade kwance kawai itakadai tasan abun da take ji saboda da azabar datakeji tafi qarfin kanta suna shiga ta dakin aka kwantar da ita akan wani gado me kama dana asibiti qoqarin fita yayi amma sai nadeeya ta ruqe hannun sa tace ka tsaya dan Allah ka yafemun duk abun da nayi maka nima na yafe maka kace wa su ummi ma su yafe min bana jin zan qara wata rayuwa tare daku nasan qarshena yazo hannu yasa ya rufe mata baki yace kidena fadar haka dan Allah in sha Allah ba abun da ze sameki baza ki mutuba zaki tashi muci gaba da rayuwar mu mamar da tare da danmu 'yarmu kinji bata bashi amsaba sai kawai hawaye dake zubowa daga idon ta tare da cize baki sakamakon dubatan da matar take sosai matar ta shiga bata taimako amma ba wani canji ganin hakan yasa kawai ta yanke shawarar tayi mata cs amma bata faraba duk saida ta tambayi yardar mu gaba daya muka ce munyi yarda tayi mata haka ta shiga shirya kayan bukata dake babbar likitace babu abun da bata dashi acikin gidan saboda tana duba mata da yawa aciki ba komai take zuwa asibiti tayi ba wani abun agida take yi saboda yafi mata sauki cikin qanqanen lokaci tayi tahada komai da zata bukata sanna tacewa sameer ya fito ya bata waje bayan da ya iya haka yafito ya barota aciki tana kuka tana kiranshi ya tsaya ayi komai agabansa amma matar tace aa tayi hakuri baze yiyu ayi agabansa tayi hakuri ana gama mata sai yadawo nande ta hakura ita kuma ta fara aikin ta yanda yakamata mukuma muna tsaye abakin qofar dakin muna jiran fito warta muna yi mata addu'a,
Munkai wajen awa awajen muna jira sannan daga baya muka fara jiyo kukan jariri gaba dayan muka daga hannu munayiwa Allah godiya saida tagama shirya babyn tare da nadeey ta canza mata kaya komai de ta gyare gurin kamar ma ba haihuwa akayi ba sannan tace mana mushigo da saurin mu muka shiga ciki har muna 'yar rige rige muna shiga muka ga nadeeya kwance kan gadon amma idon ta biyu kuma yana kan mu kamar ba wacce ta haihuwa ba matar kuma tana riqe da jaririyar a hannun ta qarasawa mukayi kusa da ita muna kallon jaririyar me kama da ubanta dan batayo kamannin mahaifiyar ta ba kwata kwata hannu nasa sannan ta miko mana yar tubarkallah da ita dan alokacin da kibar ta kamar ma bada ga ciki ta fito ba bul bul gata fara sol kamar zabiya daman kuma mahaifinta shima farine sosai sai ta dauko har farin mahaifin nata babu inda ta barsa kamar su daya sak,
mu muna ta murnar ganin yarinya amma shi yana can wajen matarsa ko takan yar ma bebi ba yana can yanayi mata sannu ita kuma inbanda kuka ba abun da takeyi rarrashin duniya yayi mata taqi yin shiru sai da qyar da saka bakin mu sannan tadan tsagaita da kukan yarinyar muka mika mata ta kalleta sannan tabawa sameer ya karbeta yana qare mata kallo sannan tace kayi mata huduba kasaka mata sunan da kake so alokacin yayi mata yace yasaka mata sunana KHADIJA sannan yace za aringa kiranta da sunan da kika cemin kinaso yama sunan dan dariyar qarfin hali tayi sannan tace Ameesha inason sunan saide kuma bazan rayu da itaba bare har inkirata dashi saide ku kuringa kiranta dashi ina ta girma kuce ina sonta taqarasa fada tare da share hawayen da suke zubomaya hakuri muka shiga bata muna cewa tadena fadar irin wadannan abubuwan in Allah yayarda zata rayu da 'yarta kamar yamda take so,
Sai kawai ta girgiza mana kai sannan bazan taba rayuwa da itaba tafada tana kallon yarinyar tare da cemana banyi niyar gaya muku ba amma yakama ta kusani kafin intafi inbarku dan Allah ku kula min 'yata gashi nan na baku amanar ta ku kula min da ita tana da makiya tun tana ciki batazo suniya ba ma akeso akasheta saboda sunce basa san zuwanta duniya sunaso ta mutu tun acikina sai kuma gashi Allah beyi ba gashi tazo duniyar kuma in Allah ya yarda zata rayu ko suna so ko basa so sannan muyi saurin barin garin nan soboda suna tare dakai makiyan ka suna jikin ka kayi saurin raba kowa dakai kar kasake kowa yaqara sanin wani sirrin naka ta hakanne suka gano ko kai waye kuma baza subarka da ranka muddin suka samu abun da suke so awajen ka daga baya kuma zasu rabaka da duniya anna take gaya mana ashe itama wani mutum yaje mata lokacin da baya nan sun gargadeta sannan sukace mata wannan abun bada gashi bane abun ya faro tushe ne daga mahaifiya sa taga ya masa kuma duk wanda ya rabeshi shima zai rasa ransa ba a ason ya rayu daga shi har mahaifiyar sa harma wannan dan dake cikin ta da kuma wanda ya shiga cikin rayuwar su saida mukace meyasa bata gaya mana tun farko ba tace saboda sunce kar nafada kuma bataso mushiga wani tashin hankalin shiyasa ta roqe abun ta ita kadai bata san kuma muma sun gaya mana sanna ta dora dacewa yanzu naga ya muka dan kuqara kula da duk wanda zakuyi mu'amala ni yanzu tawa ta qare muka ce tadena fada in Allah ya yarda zata rayu kamar yanda yarta zata rayu sai kawai tayi mana mumushin qarfin sannan tace kunsan me yasa nace muku dole in mutu maka ce aa tace saboda sunyi min allura tun lokacin da kuka kaini asibitin agaban idona suka hada alluarar da poison ina roqon su kar suyi min amma saida sukayi min kuma allurar idan akayi ta ba alokacin mutum yake mutuwa ba tana iya kaiwa awanni masu tsawo ajikin mutum kafin daga baya tafara aiki ajiki haka naji sunce shiyasa nake gaya muku haka dan bantaba ma tunani zan kawo iyanzu ba araye tana gaya mana tana kuka mun qara shiga wani tashin hankalin dajin wannan batun nata da bamusan dashi ba bayama da tace sunriga sunyi mata allura shima anasa bangaren ba qaramin tashin hankali ya shiga ba tambayar matar yayi ko da akai abun da za ayi allurar ta tsaya tace wlh tunda sun riga da sun dade da yimata be baza a iyayin komai ba saboda qa idar allurar ma bata wuce awanni biyar bata fara aiki ba gashi ita har tafi awa gomama ajikin ta kafin ace za aje wani asibitin ma zata iya qarasawa saide kawai muyi mata addu'a duk da haka be yarda ba yace yaji kawai mushirya muje inda tasan za a iya yi mata maganin ta qara tabbatar masa ko sunje babu abun da zasu iyayi akai amma yace shifa be yarda kawai muje itama nadeeya tace ya barshi dan Allah basai sunje ko ina ba itama yace mata aa gaba dayan mu babu wanda becemasa ya hakura ba amma yace shifa sai yaje in baza mu taimaka masaba sai yatafi shi kadai jin hakan yasa muka amince gaba dayan ma ya daukota muka fito waje amotar ta muka qara shiga gaba dayan kuma har zuwa wannan lokacin yarinyar tana hannun daga uwar har uban ba wanda ya nemi da yaganta kowa da abun da yake damunsa haka muka nifi wani asibitin da saida mukayi tafiya me nisa danni kaina bansan ina muke nufa ba saida mukai wajen awa daya muna tafiya sannan muka iso wani asubiti dan lokacin ma wajen qarfe biyar na dare ana daf da kiran sallar asuba muka qarasa muna zuwa aka karbeta saide kuma kamar yanda mukayi tunani hakan ce ta faru muna zuwa rai yayi halinsa tun kan a shiga da ita dakin haka mukayi sallah muka dawo da ita amma abun mamaki sai ta nufi wani gidan damu daban bade mu tambayeta muka bita gidan nan made babu kowa sai ita kadai wajen qarfe goma na safe akayi jana'izar ta ba mutane da yawa sai 'yan tsiraru da shima malam ne yayi qarfin gayawa wasu mutanen aka dan hadu akayi mata sallah akaita gidan gaskiyar ta kwanan mu wajen uku agidan tare da mata kwatsam kuma sai muka wayi gari babu wannan matar da har zuwa lokacin bamu taba tambayar ko ita wacece ba qarewa ma ko sunan ta bamu taba tsayawa mun tambayeta ba saboda bama cikin kwanciyar hankali haka muka cigaba da zaman mu mukadai sai kuma muka fara tunani barin gidan dan bamusan ko wani abun ta shirya mana ba tunda batayi mana sallama ba kuma gashi yau wajen kwanan mu biyu amma bata dawo ba hakan yasa muka fara shirin barin garin da bamu san sunan garin ba ma gashi babu kudi agurina zuwa yanzu kudin da na fito dashi duk yaqare akan siyawa jaririya madara saboda akanta muka dorata inda Allah ya taimake mu gidan a kwai komai babu abun da zamu bukata murasa bangaren abinci akwai komai a kitchen tunda amma duk da haka bamu da kwanciyar hankali saboda shi kansa sameer munkasa gane kansa tun bayan rasuwar sa bashida aiki sai kuka sai kuma yadau 'yarsa ya rungume yana sambatu ganin hakan yasa muka fara shirye shiryen barin gidan aranar da zamu tafi munfito daga gidan kenan kawai saiga jiniyar motar 'yan sanda tsayawa mukayi muna kallon su da mamaki suna zuwa sukace u are under arrest mr.sameer zaro ido yayi yana kallon su yace me nayi kuma sukace idan munje can zakayi bayani ina kuka na shiga roqonsu dan Allah suyi hakuri su fada mana abun da ya aikata da suke son tafiya dashi dayane daga cikin su yace hajiya daga banki ne aka turo mu sakamakon hakin din makuden kudaden da yayi yakwashe su batare da saninsu ba ya diba ne amatsayin sata kuma ya gudu tun kwana biyu da suka wuce ake nemansa ba asame shi gaba dayan muka shiga basu hakuri da nusar dasu cewa wallahi bashi bane har labarin abun da yafaru damu da rasuwar matarsa da dalilin abun da yakawo mu nan amma duk sukace su basu san zance ba idan munje can mayi bayani haka muna ji munagani suka sakashi a mota suka tafi dashi mukuma muka hau motar haya tare da bin bayansu muna zuwa aka shiga dashi nande aka fara bincike inda har yakaimu ga shiga koto duk wata hanya da zamubi dan ganin mun karesa agane shine me gaskiya sunfi sun tosheta bamu da wata sheda tunda hashi qiriri annuna da wayar sa akayi aikin duk wata alama da za ta nuna shine sun bayyanata inda aka gano da number wayar sa akayi komai aka shiga asusun banki akayi danyan aikin nan dan haka dole yabiya duk yanda aka yanka masa sannan abiya kudin belin dinsa ko kuma za a kullesa a prison tsawon shekaru a ashirin kanaji kasan shirya masa hakan a kai da abun da suka shirya yi sannan akace muje mudebo duk wani abu da muka san yatara ya ajiye mukawo su da har zamuyi hakan sai kuma muka tuna da maganar nadeeya sunce dak sun rabasa da komai kafin su kashe shi tuna hakan yasa muka ji gwara ma kawai muyi shiru tunda ko mun basun hakan bazesa su rabu dashi ba dan haka kawai mukace musu mu bamu san inda koman sa yake ba duk da haka basu yarda tun alokacin suka sukace muje gidan a bincika muna farga ba mukaje gidan suka shiga bincika lungu da sako na gidan basuyi nasarar samun komai ba hakan sukace zasu daga gidan su siyar bamu da yanda zamuyi saboda bamu da wata shaida dazesa su yarda damu kwana biyu suka bamu muyi duk abun da zamuyi mubar gidan hakanne yasa muka yanke shawarar kawai mu kwashe koman mu kafin sudawo mubar garin idan mukaje muka ajiye sai mudawo mu fuskan ce su tun aranar muka kwashe duk wani abu da ya kwatanta mana cikin dare nafita nabar gidan naje na boye su sai washe gari na dawo gidan tun abakin hanyar shigowa nake jin muryoyin mutane acikin gidan nazata wadancan mutanenne suka dawo amma jin irin maganr da sukeyi nagane basu bane dan leqawa nayi tare da buya inda bazasu ganni ba,
wasu mutane nagani suna gaban malam kagaya mana inda suke malam yace wallahi gaskiya nagaya muku yanzu haka yana can sun qulleshi kuma sunce in ba abiya suba sai nan da shekara ashirin ze fito idan kuma baku yarda ba kuje zaku gani da kanku kudi kuma ni bansan inda komansa yake ba matar sa kuma da yadauka ta mutu ita da 'yar gaba dayansu sunrasu yau wajen sati daya kenan da mutuwar su gabadayan su iya abun da nasani kenan yanzu hakama gidan nan bana mu bane sunce zasu daga su siyar dashi bamu da komai wani ne ya kwada masa wani abu yace bakason ranka kenan muzaka gayawa maganar banza kana tsoho dakai zaka yi mana qarya waya ya zaro yayi kira bansan me akace masa ba naji yace bata nan sannan yagaya masa abun da malam yace masa bayan yayi shiru kuma yaqara cewa mutaho dashi to shikenan amma itafa matar bamu ganta ba da ita da jaririyar amma zamu qara bincikawa gidan ko zamu samu wani abun daganan sai aqona gidan gaba daya inma tana ciki ta mutu kawai shiru yayi sai kuma yace a gafarce ni oga subutar bakine hakan bazata faruba sai mun tabbatar basa ciki kafin muqona shi inyaso sai susiyar da filin gidan bayan nan sukayi sallama ya kashe wayar sannan ya kalli sauran mutum biyun dasuka zuba masa ido suna jiran suji me zaice sai yace oga yace mutafi dashi can kar aka sheshi har sai yafadi gaskiya zamuje mita azabtar dashi sukuma muci gaba da binciken inda suke mu nemosu duk inda suka shiga gidan kuma da sukace za a siyar a qonashi dayane daga cikin su yace kasan nayi mamakin guduwar mutanen nan duk yanda akai fa watakil dasa hannun su akan wannan matsalar bankin da tafaru su suka ahirya komai dayan yace nima su nake tunani amma nasan ai oga yana sane dasu zai binciko sune duk inda suke lokacin malam asume yake tunda suka buga masa abu be qara motsawa ba danni a tunani nama ko sun kasheshi bande saniba ahiga cikin gidan sukayi suka fara bincike ko ina amma basu ga komai ba saide sunga alamar inda na bude na kwashe abubuwan ciki hakan yaqara tabbatar musu da cewa dole mun kwashe wani abu agun dan haka suka fito suna cewa dole mu nemota komai yana wajen ta daya yace ku dauko sa muwuce jin zasufara fitowa yasa nayi saurin lallabawa nafice daga gurin ina fitowa Ameesha tasaki wani kuka da tashinta kenan daga bacci saboda tana bayana agoye sauri nayi naqarasa fitadaga gidan gaba daya can nesa da gidan naje na boye inda zan iya ganin fitowar su sauketa nayi na shiga rarrashinta nabata ruwa sannan tayi shiru cigaba nayi da tsayawa agurin ina jiran fitowar su,
Inaganin su suka fita da malam dan rashin mutunci ma aqasa sukajawo sa suka bude boot suka jefasa suka qulle sannan suka ja motar suka bar qofar gidan a tunani na ko sun fasa qona gidan dan har ina tunani komawa ciki sai kawai naga hayaqi na tasowa taciki ashe kafin su tafi saida suka bude silindar gas tare da kunna gas din sannan suka fita da sauri,
akan idona gidan nam yakama ci da wuta banbar wajen ba har saida naga yabkusa qonewa inaganin mutanen ana ta qoqarin kashe wutar amma taqi mutuwa bangama ganiba naja qafata nabar wajen wata unguwa nasamu ina tunani kuma yanzu ta ina zan fara wane irin taimako zanwa wadancan bayin Allahn mijina da kuma dana dake hannun su wazan fara taimakawa dan sai a lokacin nagane tabbas ba bakinsu daya ba masu yimasa wannan abun na harkar banki daban suma masu naiman sa daban dan bawan da yasan da zaman wasu kowa nasa harin yakai masa ba mutum daya bane yame farautar sa,
da qyar nasamu wata qasan bishiya da ba wanda zai ganni anan nake kwana wajen kwana na biyu agurin ba ci ba sha damuwa babu wacce ban shiga ba ga Ameesha kullum cikin kuka take min dan 'yar madarar da nake batama ta kusa qarewa kadan kadan nake bata saboda idan ta qare bansan a inda zan samo mata wata ba daman ba ruwa take shaba ahaka mukayi rayuwa tsawon kwana biyu da wuni gida danaga de ina niyar halaka kaina sabida yjnwar da nake ji ta gama kamani dan da qyar ma nake iya daga qafata nake tafiya idanuna kwa har rurrufewa suke yi saboda rashin bacci da yunwa haka nafito daga cikin dan dajin ga Ameesha abayana sai kuka take min ahaka nazo bakin titi amma sai na dan rufe fuskata da gefen mayafina saboda kar aganeni......,
***********************
*Azeema*
Tunda safe tagama shirin ta tsafa cikin matattun kaya da kana ganinta zaka san tana bukatar taimako saide idan kallon ta kayi sosai shine zaka ga jikinta ba na neman tai mako bane saide akayane kawai zaka fahimci haka sosai mama tayi mata fada akan ta kula sosai tare da yimata fatan nasara da addu'o'i ahaka sukayi sallama harda dan guntin hawayen ta itama mama saida ta zubar da nata hawayen amma aboye sannan sukayi sallama saleem ya fito da ita suka hau napep suka gaya masa inda zasu daga dan nesa da masarautar suka sauka sannan suka qarasa a qafa tamqamemiyar masarauta ce wacce baka isa ka gano qarshen ta tunda ga waje kake hango titin da aka shimfida aciki daga ciki kuma ga mutane nan ana ta safa da marwa sosai Azeema ta tsorata daganin zubin masarautar kallon saleem tayi tace anya kuwa yaya ba komawa zamuyi ba wallahi sai yanzu nafara jin tsoro kar inje ko ajaline yake kirana tausayi tabashi sai ya ruqo hannuta tare da kwantar mata da hankali da qarfafa mata gwiwa akan zata iya ta cire komai aranta tasa aranta kamar zata kwato musu mahaifin sune sai ta cire tsoro in Allah ya yarda ba abun daze faru da ita kuma zasuyi nasara akansu ta riqe addu'a duk halin da ta tsinci kanta sannan yabata watayar qaramar waya yace ki boye wannan duk yanda ake ciki ki kirani ki sanar dani kuma koda kinga baba kar ki nuna kinsan shi saboda gujewa matsala shima kuma nasan koda yaganki baze nuna yasanki ba to dan Allah kema ki daure kar kinuna kinsanshi nan kusa sosaide ya bata shawar wari akan abun da zatayi batare da ansamu wata matsala ba saida tayi kuka sosai shimade kawai daurewa yake yi amma de abun da yake ji yama fi kukan saida yakaita har bakin gurin sannan yarabata da jikin sa tana kuka da qyar ya iya banbareta daga jikin shi sannan yace kije kawai Allah yabada sa'a kin shiga tayi sai yadawo yace ko mutafi kinfasa taimakon mahaifin namu kai ta girgiza masa yace to dan Allah kiyi hakuri kije kidena wannan kukan nima kima karya min zuciya ji nake kamar insaki kukan kije kar wani yazo ya tarar damu da qyarde suka rabu yajuya da sauri sakamakon hawayen da yaji yana niyar zubo masa tasan abun da zeyi kenan shiyasa tace kayi hakuri yaya kar kazubar da hawayen ka in Allah ya yarda bazan fito daga gidan nan sai tare da mahaifin mu bejuyo ya kalle ta ba kawai ya daga mata hannu daga inda yake yace Allah yasa ganin hakan yasatayi shahada tare da runtse idon ta tayi bismillah tasaka qafar ta ciki dake yanayin wajen daga dan waje babu me gadi sai ka shiga daga ciki kuma zaka qara tarar da wani gate din inda masu tsaron suke,
Jim kamar ta shiga yasa shi juyowa yana kallonta itama juyowar tayi suka hada ido sai kawai ya sakar mata murmushi qarfin hali itama shi ta mayar masa tare da daga masa hannu shima ya daga mata sannan yajuya da sauri yabar wajen yana tafiya yana share hawayen sa da fatan Allah ya fito da ita Allah lafiya dan shima yadan tsorata din kawaide ya dake ne saboda ba yanda zasuyi wannan ce kawai mafita agare su tunda yatafi be qara waiwayen ta ba har ya bacewa ganin ta, tana wajen tana kallon sa saida taga yabacewa ganin ta sannan ta hakura da kallon sa tana hawaye tana cigaba da tafiya tana waiwayen sa ko zataga yadawo amma babu shi ahaka har ta qarasa gurin gate din tsaya wa tayi tana karanto duk addu'ar da tazo bakin ta labewa tayi tana dan hango mutane daga nesa tana gurin taji qarar kamar mota na tahowa da sauri tayi gefe tare da tsugunnawa motar na qarasowa tayi horn aka bube ta shiga ciki ana shirin rufe qofar sai kawai tayi saurin qarasawa wajen me gadin har yakusa rufewa sai kawai yaga yarinya kamar daga sama danshi tabashi tsoro ma marairaice fuska tayi kalar tausayi tace baba dan Allah yunwa nake ji kataimaka min da abinci naji ance nan gidan sarki ne shiyasa nazo ataimake ni abani abinci yau kwanana biyu banci abin ci saida yagama qare mata kallo sannan yace ina iyayen ki tace bani da iyaye,
iyayena duk sun rasu nikadai na rage dangina kuma bansan inda suke ba sabo da ni yar gidan wata mabaraciyace ahaka na taso na ganmu kuma tace mahaifina ya mutu itama kuma wata mota ta buge ta tamutu ta barni nikadai tana qaraswa ta fashe da wani irin kuka wanda kanaji sai ka dauka labarin da ta bayar na gaskiya ne da be yarda da itaba amma ganin irin kukan datake gata kuma yarinya qarama sai kawai yaji ta bashi tausayi fasa rufe qofar tayi sai yace ta shigo sosai taji dadi aranta ganin bata sha wata wahalaba tasamu shiga ciki cikin kwanciyar hankali batare da wani bata lokaci ba
godiya ta shiga yi mishi lokacin shide babu komai da ze bata sai ya nuna mata wata hanya yace idan ta miqe sai tayi kwana zataga wasu mutane awajen tace waye shugaban su idan aka nuna mata sai ta gaya masa abun da yakawota sannan tace mishi shi yaturora ta in Allah ya yards zata samu subata abinci taci ta qoshi itade bahaka taso ba taso yace za abata waje ta zauna aciki ko yace za adauke ta aiki amma hakan ma wata damace agare ta sai kawai ta amsa masa da to sannan tasa kai ta nufi inda yace mata tana yin kwana kuwa ta hadu da wani mutum ta tambaye sa sai yace mata ai shine tagaya masa duk abun da dayan yace mata ba bata lokaci kuwa ya nuna mata inda zataje abata abincin maimakon tayi inda yace sai kawai tayi wani wajen daban saboda ita ba abincine da muwarta ba sosai ta shiga cikin masarautar tare da bin bango tana tafiya tana buya tazo wani wajen kena taji takun muta ne da yawa wani wajen ta samu ta buya tana leqansu idon tane yasauka akan wani mutum dayasa tay saurin zaro ido da mamaki batasan lokacin da ta daga murya ba tace YAYA SALEEM gaba daya mutanen suka juyo gun da suka ji muryar mace shima sarkin dakatawa yayi da tafiyar da yake yi tare da kallon lungun da sukaji an anbaci wani suna daban sosai ta zuba masa ido tama kasa magana saboda tsabar mamakin da yagama daskarar da ita agun ko kwakkwaran motsi takasayi sai..............................✍
(Tofa ana wata ga wata yaya Saleem kuma acikin masarauta bayan kin barosa awaje me zai kawo sa cikin masarauta?)
*TAMBAYA?*
to shin wa Azeema tagani da harvta tonawa kanta asiri tun ba aje ko ina ba me zaifaru idan sarki yaganta shin zamanta zaiyiyu kuwa agindan ko za akoreta zata dawo da mahaifin nata ko bazata dawoba za abarta da ranta ko kuma za adau mataki akanta taya zata hadu da mahaifinta?
Wacece hajiya sarah meyasa tacewa fulani ta gaggauta sa baba yabar gidan nan shin meye alakarsa da gidan dan hartake jaddaddawa fulani cewar yabar gidan lokaci zaiyi halinsa shin me fulani take boyewa me take shiryawa acikin masarautar??,
Shin ina gimbiya sabreena ita da danta me ya fitar dasu daga gidan sarauta meyasa yanzu ko zancen ta ba ayai acikin gidan mutane ma da yawa basu san da ita ba?
Me sam yaji fulani nacewa me yake zarginta dashi wace alama yagani agareta kuma me yasa yake so abashi labari shin a inama yaji maganr gimbiya sabreena meyasa yakeson sani wacece ita ?
taya dadda zata iya shiga cikin garin bayan nemanta ake ido rufe shin waye sameer dan dadda meyasa yake da tarun maqiya haka wacece mahaifiyar sa da ake nema meyasa ake son kashe shi waye yake son yaga bayansa da duk wanda ya rabe shi?
suwaye sukai mishi qazafin satar banki shin yana fitowa daga ciki ko baya fitowa wadancan mutanen daauke nemasa zasu same shi kuwa,
ina dadda takai dukiyar sameer ta boye taya akai ta dawo kano da zama har takai wannan lokacin basu kashe ta ba kuma bata basu abun da suke soba alhalin kuma duk inda tayi suna biye da ita,
mahaifiyar sameer da aka buge amota shin ina aka kaita waye mutumin da yatafi da ita kuma me yasa be kira malam ba tunda yatafi dashi,?
wane irin mataji su sam zasu dauka idan dadda taga basu labari ta ina zasu fara binciken ko suwaye suke bibiyar rayuwar su?
Shin waye mutumin da yacewa bossay yana tare dashi kuma nakusan kusansa wanda zasu hada alakar jini dashi waye nakusan kunsan bossay kenan,?
Shin wai duk akan mema ake wannan bibiyar tasu meye tushen labarin mai mahaifiyar sameer ta aikwata da har yashafi kowa?
tode duk ku biyo ni acikin littafi nabiyu amsoshin mu duk suna ciki kuma zaku same su nan da bayan sallah kucigaba da kasancewa atare dani
SARKI SAMEER na biyu paid book ne duk me bukatar jin yanda wasan zai qare sao yayi min magana.
Alahamdulillah! Alahamdulillah!!
Duka duka anan na kawo qarshen littafin sarki sameer littafi na daya sai kuma bayan sallah in Allah yakaimu da rai da lafiya zan dora daga inda na tsaya zamu shiga littafi na biyu2,
amma littafi na biyu na kudine ban tsauwala ba nasa kudi kadan saboda in sauqaqawa kowa, nasan duk amasu yin littattafe babu littafin da ake siyar dashi haka da araha nayi hakane saboda kowa yasamu damar biya batare da ya takura kansa ba duk me son cigaban littafin zai biya naira dari biyu 200 kacal bayawa duk wanda ya shirya biya sai yayi min magana ta wannan number kamar haka 08124226526 ku hanzar ta biya tun kan lokaci yayi kar kubari abaku labari domin akwai abubuwa anan gaba masu tarin yawa wanda dole sai ka karnta zaka gane,
Godiya gareku ❤ readers din book one bazan manta daku ba godiya ta musamman gareku Allah yabar zumunci inaji daku banzan manta daku ba irin naso fadar sunayen ku saidai bansan sunan wasu ba sai na tambaye su saide mu hadu agaba saboda banason insaka sunan wasu bansa ka wasu ba ammade duk wacce tasan tana yina to nima ina yinta irin sosai dinan banda masu karan ta min littafi basa comment duk ina sane daku sai ku karanta kuyi kememe ku qi comment ko to ba komai ai bazan fasa rubutu na ba dan bakuyi ba yanzu de mutum ko beyi comment ba ai zai biya inde yana son cigaba dan haka kuriqe comment dinku nima inriqe littafina shikenan ai ko.....
Stop and writing
💅💅By❤ xeemat... lov❤💅💅💅💅 💅💅💅💅💅💅💅💅💅💅💅💅💅💅💅💅💅💅💅💅💅💅
MEENA VIP GROUP HAUSA NOVEL DOCUMENT for more information contact on
234 7014979567
WhatsApp ONLY
No comments